*💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~ Page 1&2 *BY* *AMMEY LAYLERH* Marubuciyar 👇🏻 *~KAREN BANA~* *JALAAL AREEF* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* ********* Alhamdulillah, Alhamdulillah, indeed, God is always grateful , is the one who gave me the opportunity to come back to you In this book of mine called ƘAUNA BÏYÚ. Alhamdulillah masoya na Asali am back na dawo muku da wani fitacce, qayataccen labarin dazai qayatar daku💃, Bazan iya misalta muku meya qunsa ba sai inhar kun biyo alqalamin ammey laylerh, Anan ne kaɗai zaku fashimta inane alqamin ta inda ya dosa🪷, fatar baku manta da ƙayatattun littatafan nan nata ba irin su. KAREN BANA JALAAL AREEF THE BILLIONAIRE D's. 😌 Masoyana qauna ta har abada naga ƙauna, A last littafina, naga masoya masu qaunar ci gabana, Allah ya qara ƙauna, inyi ta sambaɗo muku daɗaɗan littattafai masu ɗan karen daɗi🫰. ( Ƙaddara rubutacciyar abace da take manne a qirjin kowanne bawa, sannan kuma wata abace da ba'a iya ganin launinta da ido, hakanne ma yasa ba'a iya sauyata, daga mummuna zuwa kyakkyawa, acikin kowani rayuwar ɗan Adam akwai salon tarin ƙaddarori masu tarin yawa, akowacce duniya akuma koda yaushe ƙaddara tana tafiya ne daidai da rayuwa. Sannan kuma babu wani bawa wanda ka iya gujema tarin ƙaddaransa, haka kuma ana haifar kowanne bawa ne da salon tashi ƙaddarar. Kamar yadda ta FATEEMERH tazo mata da tarin ƙalubale, From challenges she has transformed her to a collection of her successes, wanda ta riga da ta fidda ran ta gama yin SOYAYYA har gaban abada. Tashi ɗaya ƙaddara tazo ta sanja nata salon, domin dama masu iya magana sukan ce Ita ƙaddara abace marar TABBAS Nan take take sauyawa kamar yadda tazo ta sanja RAYUWAR ALIEY da FATEEMERH.🤗 Fatar kun gane wanda ya gane kansa🥰) It's advertising! It's advertising!! ADVERTISING. _______________________________________________ ♥️🤍♥️ ______"ƘAUNAHH! GARKUWAN JIKI, NAKI YA TAƁA NI,KECE FARIN CIKIN RAINA,RAINA" A fusace ummie ta shiga Knoking na qofar ganin tafi qarfin sama da mintoci biyar a tsaye qiqam, amma wacce akema Knoking ɗin da dukkan alamu bama tasan an shuka ruwan ummienta, dake tsaye a wurin ba. cikin tsananin zallar farin ciki da nishaɗi, take ci gaba da bin waqar masoyinta, farin cikin ta, ALIYU SHUREIM. "SO RAYUWANE, WANDA KE GINI, NAKI KIN KABANI YAZAMO SANI, ZUCIYA DA RUHI CAN KIKAI RINI!, BA KAMAR KI TABBAS NAJI NA GANI,SO RUWAN ZUMA NE KINYI MIN TUNINE , ZANA BAKI YARDA KE KUMMA KI BANI ƘAUNAH". In the heat of passion that is dripping. ta shiga ɗan jujjuya kanta a nutse idanunta lumshe tana bin sautin waqarn. "Fatimah! Fatimah!! Fatimah!!!". Ummie da ke tsaye ta shiga kwala mata qira,ina ita kuwa Fatima ta duniyar masoya, domin idan har tana sauraren waqoqin masoyinta farin cikin ta aliyun ta takan tsinci kanta cikin wani irin tsananin farin ciki da nishaɗi. Cikin zallar fusata ummie ta banka ɗakin da tsanani qarfin gaske, atake qofar ɗakin nata ta buɗe. Ita kuwa matashiyar budurwar dake bin sautin waqar dake tashine, taci gaba dabin sautun waqarta. "Nai farin ciki da soyay... Yayyy ince ta maqale a maqoshinta sakamakon ido biyu da tayi da ummien ta, cikin razani ta zaro idanunta waje tare dayin wani irin tsalle, Ta haye saman gadonta tana sakin wata uwar razananniyar qara, tana maqurewa jikinta da jikin gadon. "Don Allah ummiena kiyi haƙuri! Wllh yanxu nake shiryawa" tayi maganar tana haɗe hannayenta biyu waje guda alamar roqo. Domin ganin yadda ummien nata ta fusata, tasan ta kaita bango ne. Saboda ummie mace ce mai tsananin haquri da sanyin hali, ba qara min abu ne yake sanya ta fusata irin haka, ita kanta tasan ta kaita qarshe maqura ne tabbas. "Ka da ma ki shirya don Allah ki bari na kuma dawowa na same ki baki shirya ba!, alhalin kuma kinsan Farida nacen na zaman jiran ki. Kin tsaya banza shirme da sokon banza" Narai-narai ta shiga yi da idanunta wanda yake shirin fidda ruwan hawaye, bayan ta kashe ƴanfi ɗin data jona da wayarta. Ficewa ummie tayi daga ɗakin tana kuma jaddada mata kashe din kada ta yarda ta kuma samunta a ɗakin. Sauri-sauri gudu² ta faɗa toilet nata dake cikin ɗakin tayo wanka shaf² ko basilin bata tsaya zaman shafawa ta zira uniform ɗinta na Islamiyya ruwan toka. Gaban ɗan madaidaicin mirrorn ta ta nufa tana ɗan fesa tulare kaɗan bamai yawa ba. Directly wurin da jakan Islamiyyarn nata yake ta nufa tana ɗauka tare da fitowa tsaff cikin shirin tafiya makaranta, zaune a parlour ta tadda ummienta tana kallon tashar sunna tv. Ahankali ta kai duƙe daidai inda ummien ke zaune, ta ɗaura kanta a cinyar mahaifiyar ta. "Ummiena kiyi haƙuri na daina kin ji Plsssss baran qara ba" Ahankali ummien ta nisa tana jan wani gwauron numfashi, kafin ta sanya hannunta ta shafa kanta. "Bansan me yasa sammm mamata take da rashin har haka ba! Maza sauri ki tashi ki tafi, tun kafin yayanku ko abbanku wani ya shigo a cikin su ya ganki ba" A hankali tayo qasa da kanta tana ɗan turo ɗan mitsil in bakinta gaba, Saida tayi kamar zatayi magana sai kawai ta miƙe tana nufar hanyar barin parlourn. Tare da cirawa umminta hannu, murmushi kawai ummie dake zauna ta saki. (Allah ya shirya min ke Mamana) Tayi Maganar a cikin zuciyarta, kafin ta zare soket na tvn ta nufi kitchen domin ɗaura musu dinner na dare. Tana buɗe ɗan madaidaicin get ɗin gidan, suka yi huɗu ita da fareeda. hararan wasa Farida taɗan ɓalla mata "Sarkin ƴan latti! Ai nasan wannan ba aikin kowa bane aiki ummi ne" ita ma hararan wasan ta mayar mata tana qarasa fito wa daga daga cikin gidan nasu, tare da faɗin "wllh yarinyar Nan kin raina ni bara sai kace ba budurwar yayan kiba" "A ahhhh ai kin manta mata dai kawai zaki ce" Farida tayi maganar tana galla mata wata uwar harara, "wllh zan faɗa ki da NURUL QALB! tunda Ni kin raina ni tunda kinga makwancina" "Ba makwancin kiba har har mawanki ma na gani ai ƴar rainin sense kawai" itama ta mayar mata ta tana shige wa gana. Dama haka suke suɗin ƙawa yene na gani kashe ka, amma kuma daga inda suka haɗe wuri guda shi kenàn ba xaman lafiya. Ita ma fatiman fuuuuuuuu tazo ta wuce ta haka tafiyar nasu ya kaya wannan ya wuce wancen, wancen ya wuce wannan. Birki naga fatima taja tare da tsayawa daidai wani qaton stadium wanda aka rubuta sunan (ALIYU SHUREIM STADIO) da manyan harrufa. Tamkar ansan da tsaiwarta wani kyakkyawan matashin saurayi ya leqo da kansa. Wani irin ƙayataccen murmushi ya saki yana fitowa baki ɗayansa, tare da nufa inda Fatima take tsaye. Kyawawan Idanunta ta dago tare da sakin nata murmushin itama, shi kuwa madaidaicin saurayin dake tsaye gabanta ne ya talli haɓarsa da duka hannayensa biyu, ya zuba mata narkakkun idanunsa. Wani irin qasa tayi da kanta tana wasa da yatsar hannunta, taji daddaɗan sautin muryarn sa cikin sauqin kallonta daya ɗebe shi. "Babu kamarki duk cikin duniya!" Wani irin lumshe lulu eyers nata tayi tare da ɗan ware su kuma duka a loqaci guda tayi hakan. Shi kuwa cike da tsananin qaunar ta yaci gaba da raira mata waqarn kamar haka. "Koda ganin ki doguwar yarin ya!, Ni zama dake kawai na shirya, ƙyawun halinki gaki mai tar biyya, mai farin idanu nai ta jiranki sannu" Duk yadda taso da hana murmushin ta subce mata amma ta gagara, wani kalan murmushi Aliyu shureim ya saki yana nuna daidai saitin zuciyarta da hannunsa, tare da faɗin. "ZUCIYARKI 💘 ta wace dole nai kulawa, hhhhhmm dole nai kulawa" Tamkar bata taɓa jin Waqar ba haka taji idan har ba gizau kunnuwanta suka mata ba saima taji kamar a haka waqar tafi mata daɗi akan yadda ya raira ta. Hannuwanta ta haɗa alamar luv. Manyan idanunta da girman su basu taɓa ɓuya ta ware duka hango ƴaƴanta Nurien da tayi, ta tsaƙiyar love in data haɗa. Ai bata ma san loqacin data yanka a 380 ba, haka ta ba iska wuta har kuma loqacin ko mai kama da Farida bata gani ba. Alamar tayi zuciya tayi tafiyar ta. Shi kuwa Aliyu shureim daya fashimci nura ta gani juyowa kawai yayi yana banka masa wata qatuwar harara. ”banza ɗan baƙin ciki, Wato kai don kaki fidda matar aure Ni! Shine kake min ɓakin ciki da muguntar gani na da masoyiya ta abar ƙauna ta ko?". Yayi maganar tare da qara cilla masa wata hararar, ko inda yake Nurien bai ma kalla ba saima komawa da yayi da baya yana faɗawa saman ɗaya daga cikin kujerun stadio ɗin. To za'a je?🥰 Ko bara aje baaaaa?. 🤗🤗🤗🤗🤗 Akwai shagali💃💃💃💃💃 *Kai daga jin sunan littafin ba sai an baka labari ba😶 ƘAUNA BIYU! ƘAUNA BIYU!! ƘAUNA BIYU!!!* *Labarine na ban al'ajabi, mamaki, tausayi,tsananin zafin ƙaddara mai ratsa zuciyar mai karanta littafin ƘAUNA BÏYÚ,kana akwai Sanya zukata nutsuwa mai tafe da zazzafar SOYAYYAH🫰* *KAR Amanta akwai kyautar book ɗina ga duk wanda ya siya wannan za'a bashi KAREN BANA kyauta ya karanta ina maraba da ku masoya 🤝 ta haka ne zangane kalar soyayyaku gareni MASOYAN AMANA💃* *iya wanda ya sai wannan shi zai karanta JALAAL AREEF a bonus🤓🤓😎 AMMEY LAYLERH ✍️ ce* A gimtse 🫰 *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~ Page 3&4 *BY* *AMMEY LAYLERH* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* *~Alhamdulillah for everything 🙏🏻~* ______________ ♥️🤍♥️ Wani kalan lumshe Idanunsa yayi tare da dafe daidai saitin zuciyarsa, "ina tsananin ƙaunarki sweet dreams, saidai inajin tamkar hakan bazai taɓa tabbata" da sauri yaya Nurien ya katse shi ta hanyar tararn numfashinsa. "Malam kawa mutane shiru zaka fara ko!?, wai kai wane irin mutum ne sai kace akan kane kaɗai aka fara soyayya , wllh na tabbata idan har kace haka zaka ci gaba da gina rayuwarka akan wannan ficilar yarinyar hmmmmmm" Sai kuma kawai yaja ajiyar zuciya tare da ɗan fesar da numfashi kaɗan,alamar hakan na qona ransa, domin yaya Nurien badai zafi ba. Shi yasa sammm basa ga maciji shida oga Fatima. Ɗan murmushi kawai aliyu ya saki yana nufar inda ya tashi ya koma ya zauna, lumshe idanunsa yayi yana jin yadda zuciyarsa ke wani irin beating very fast, shifa gani yake shi kaɗai Allah ya tattara ma duk wata nau'in soyayya ta duniya ya dasa masa acikin tsakiyar qirjinsa, shi kuma yake ma wannan baiwar Allah duka tarin soyayyarsa da zuciyarsa da rushinsa, shi kaɗai yasan yadda yake ji akan mahaukaciyar soyayyar da yake ma Queen ɗin nashi. Saurin ware lumsassun idanunsa yayi sakamakon famarkin da yayi daren jiya waye war yau, kamar Yanxu ne yake famarkin komae ya shiga dawo masa cikin brain nashi. Tana durƙushe ta haɗe kanta da gwiwar ta tana wani irin kuka na fitar rai da tashin hankali, Ahankali yake qoqarin ganin ya iya buɗe koda idanun sane, amma ya gaza hakan. gaba ɗaya jikin sa yana jin babu wani wuri da yake motsi. Tsanani azabar kukan da take ne yasan shi ci gaba da qoqarin ganin ya buɗe koda idanun sane, babban burinsa bai wuce ace ya rarrasheta ta daina kukan nan ba. Da ƙyar ya iya buɗe Idanunsa a hankali ya soma ganin dishi dishi, inuwar wani abu dogo ya gani wanda bai san miye ba. Ahankali ganinsa ya fara dan washewa nan yaci gaba dabin doguwar inuwar Nan, tarrrr ya sauqe ganinsa akan kyakkyawan bazaraten mutum min dake tsaye daga gefenta ya ɗan bada baya, idonsa a lumshe hannuwansa duka biyu zube cikin aljihun wandon dake jikinsa, dammm haka yaji gabansa yayi wani irin mummunan bugu, qoqarin tasowa yake sai dai inaaaa ko ina na jikinsa babu inda yake motsa wa. Ita kuma har zuwa wannan loqacin kuka take wanda hatta da muryanta ya sauya zuwa wanda yaci kuka sosae, gani yayi wannan dogon mutumin dake tsaye saman kanta ya juyo Ahankali tare da kafe Fatima da idonsa daya sauya launi sosea, wani farin hanka ya miqa mata yana mata nuni data goge hawayenta, amma sammm taqi amsa. A galabaice ta tashi ta nufo inda aliyun yake a kwance tana ci gaba da kukanta, wanda tsabar kukan data sha idonta yayi wani irin jaaaa samansu ya ɗan kumbura tare da kan hancinta shima daya ɗan tashi kaɗan. Tazo dab da shi tana shirin taimaka masa ya tashi yaga hannun wannan matashin nan ya zagaye saman ƙugunta da fararen hannayensa, tare da zuba mata lumsassun idonsa. qoqarin kwatar kanta ta shiga. shi kansa bai san yadda aka yiba kawai ya tsinci kansa ta fara mata magana cikin qarfin hali da galabaituwa. ”Queen!” Ya qira sunan ta cikin wani irin sanyin dashi kansa bai san inda ya samo shi ba, yaci gaba da mata magana. ”Queen wannan mutumin da kike gani shine mahaɗin rayuwarki, kamar yadda kema kece mahaɗin rayuwarsa!, queen ki karɓi wannan ƙaddarar da mahaliccinmu ya ƙaddaro miki, domin nasan a gaba dole zaki rabautaaaa” sai kuma wani irin tari ya turnuqe shi wanda yasa numfashinsa sarqewa yana qoqarin barin gangar jikinsa. Cikin azama ya dafe daidai saitin zuciyarsa idonsa daya kada yai jazur na azabar dake fusgarsa, amma duk da haka bai fasa faɗin maganar da yake son qarisa mata ba. ”kada kiyi butulci ga mahaliccin mu Queen domin nasan kinsan baya taɓa ɗaurama bawansa ƙaddarar da tafi qarfinsa!, kiyi haƙuri wannan shine ƙaddarar ki, wanda Ubangijii ya rubuta tun ran gini tun ran zane shine mijinki,cikon rayuwarki! shine uban ƴaƴanki ba Niiiii!” . Gaza qarisa zancen nashi yayi sakamakon numfashinsa da yaji ya ɗauke. "Innalillahi wa'inna ilair raji'un" ya shiga faɗa a bayyane yana jujjuya kansa da yaji ya sara mishi, " ya ilahi ya mujibud da'awati, wannan wani kalan bahagon mafarkine haka dahar na gaza fashimtar sa" yayi maganar zufa na yanko masa. Yaya Nurien da kuma babban abokinsa Deen ne suka zuba masa ido duka suna kallon sa. Cike da takaicinsa yaya Nurien yace, "aikin banza kana son kashe kanka a banza akan wata guntuwar yarinya qarama da a haihuwar kaji ka haifeta" kansa yaci gaba da jujjuyawa shima yana cewa. "ba zaka fashimta ba yayan mu Ni kaina bansan wacce iriyar soyayya nake ma Queen teemah ba " dake haka yake qiran sunan yaya Nurien da yayanmu tun da ya fara son Fatima. ”mtssssss" yaya Nurien yaja tsaki tare da tashi yana barin studion dan bazai tsaya sauraran wannan kayan haushin daga babban amini Kuma ɗan uwansa ba. Da kyar ya ƙarasa Ayyukansa na cikin studio ɗin , wanda dama aikin bugu Sabuwar waqarsa ne da yake son saki cikin satin Nan Insha Allah,wajajen 6:40pm ya tattara komai ya adana, ya dau wayar sa da nufin qiran yaya Nurien sai kuma gashi ya shigo cikin madaidaicin stadio ɗin nasu, hannu aliyu ya miƙa masa tamkar ba yanxune suka rabu ba, shima hannun ya basa suka yi musabaha. Shima ƴan takardunsa ya tattare waje guda suna fitowa daga cikin studion, Aliyu ne ya rufe Nan suka dauqi hanyar gida kasancewar suna anguwa dayane, kuma maqotan juna. ★★★ Koda ta shiga cikin ko kallon inda Farida take ba tayi ba, saima qin zama da tayi a desk ɗinta ta wuce desk ɗin qarshe. Gaba ɗaya ajin suka bita da kallo ganin yau kuma teemah ce ta shigo aji ba shegen surutun nan, koda aka tashe su ma ko kallon inda bestien nata take ba tayi ba tayi gaba abinta, da ɗan saurinta ta qaraso wurin fatiman. "Mutum dai yace Allah ɗaya, ayi mutum da shegen zuciya da kafiyar masifa da shegen taurin kai" ci kanki Fatima bata ce mata ba haka taci gaba da tafiyarta ita kuma Farida tana binta da tsiya takunta, haka har suka qarasa gida Farida ce ta fara wuce kasancewar gidan sune a farko, kafin itama ta shige nasu gidan. Tana qoqarin buɗe ƴar qaramar qofar get ɗin taji daga ciki ma ana alamar za'a buɗe ɗin, dakatawa tayi tare daja baya domin bata raba ɗayan biyu Abba ne ko wannan iyayen zafin ran yaya Nurien. Shi ɗin ne kuwa da sauri tayi qasa da kanta sakamakon wata uwar harara daya dallara mata, cike da inda² tace " ya ya bar bar ka da da re" ko inda take bai kuma kalla ba sai ma alama daya mata irin zasu haɗun Nan. Tana samun ya qarasa ficewa tayi saurin faɗawa cikin gidan. "MUGU" ta faɗa tana saurin danne bakinta gudun kada ya jiyota, (dan ma nasan ummiena ba bari zatayi ka dake niba) Ta fada tana kara murguda baki kamar yana gabanta. Da sallama ta shiga cikin palon nasu ganin babu kowane ya sanya kai tsaye ɗakin ta ta nufa, cire uniform nata tayi tare da faɗawa cikin toilet ta ɗauro alwula. Darduma ta shimfiɗa ta tada sallar magrib. Bayan ta idar ne ta fito palon inda abbanta ummie sai kuma yaya Nurien duk suna hallare a falon, domin yin dinner na dare, cikin nutsuwa ta shiga gaida iyayen nata tare da babban yaya Nurien. Duk amsata suka yi cike da kulawa da tsananin soyayyarta a garesu, ɗaya daga cikin kujerun dake zagaye da ɗan madaidaicin dinin table ɗin taja ta zauna, nan ta shiga saving na kanta da kanta. A hankali cikin tsananin nutsuwa take tsaqurar shinkafa da miyar da taji kayan lambu take kaiwa ɗan qaramin bakinta wanda saika iya rantse wa dededa qaramin cokalin roba, bai zama lallei ya shiga ba. Bayan sun kammala dinner ɗin ta tattare baki ɗaya palon kafin suka ɗan taba fira a tsakanin su, irin ta zallar shaquwar dake tsakanin sun nan. 8:15pm. Tana zaune saman darduma Alqur'ani riqe a hannunta tana raira karatu cikin kyakkyawar qira'arta, inda take bama ko wanne baqi haƙƙinsa ne, taji wayar ummienta dake maqale a wurin ta ta ɗauki sowa alamar ana qiranta, bata dakata da karatun da take ba duk da kai tsaye tasan waye mai qiran, haka baisa ta dagata karatun da take ba har Saida takai qarshen surur da take karantawa na suratul Ahqaf. Bayan ta yi addaointa ta shafa kana ta nufi wayar tana ɗauka daidai tana ɗaukarn wayar wani qiran ya kuma shigowa, picking tayi tare da manna wayar da kunnenta. “Assalamu Alaiki tauraruwa a cikin taurari” Taji daddaɗan muryan nurul qalb ɗin nata ya ratsa har tsakiyar kanta. Saman gado ta fada tana murmushi tare da cewa. "Wa'alaikas Salam birnin zuciyar Fatima barka da dare!" “Na yi missing wannan daddaɗanr muryarn sahiba" Ɗan ɓata rai tayi tare da cune ƙaramin bakinta guri guda haɗi da turo shi gaba, tace. “Ba na ce ka daina ce min Sahiba ba?” Daga cenñnn ɓangaren Aliyu kuwa ƴar dariya yayi tare da cewa . “Yi hakuri Sahiba ba zan kara ba” “Wallahi zan kashe waya ta” Tayi Maganar cike da ƴar shogoba “Yi hakuri na daina Queen yanzu dai fada min me da me Babyna tai yau?” Wani irin murmushi ta saki tana jin sonsa har cikin cenñnn qasar zuciyarta. Kanta ta ɗaga sama alamar tunani, kafin tace. "Nayi karatu sosea a makaranta Sannan munyi faɗa da bestie Naaaaaa!, yaya Nurien kuma ya harareni Nima na rama na nurguɗa masa baki na" wata iriyar dariya Aliyu ya tilliqe da ita tare da faɗin. "Mai yasa Queen sammm bata jine kammm" itama dariyar ta saki tana rufe fuskarnta irin taji kunyar Nan. "Ni ina ji mana, kawai kasan halin muguntar yaya Nurien sarai, ba sai na tuna maka ba ai kaima kanka ka san halin abokin ka sarai!" Tayi Maganar tana turo bakinta gaba tamkar wanda yake gabanta ko yake ganinta. "A a fa queen kada muyi haka dake, ba na hana yima yaya rashin kunya ba?" "Au haka ma za ka ma zaka ce? Don kawai kana son kare abokinka, kenan ma kafi son sa dani?” “Yi hakuri Babyna, faɗa min mene kike son na siyo miki a kasuwa?" Ya katse faɗan nata ta hanyar tambayar ta “Zuciyarka, ka cireta daga Ƙirjinka ka saka ta a hannunka ka zo min da ita, iyaka ita kaɗai nake da buqata nurul qalb!" Ɗan lumshe idonsa yayi tare da buɗewa yana tuna famarkin sa na daren jiya, "Queen gaba ɗaya zuciyar Aliyu shureim ta daɗe da zama mallakin ki ke kaɗai, saidai ina ji!, ina tsoron na mutu na barki da tarin zallar soyayyata a cikin zuciyar...... "Kada ka sake yi min maganar mutuwa nace ma bana so!, bana so!! Bana so ka daina, kuma mutuwar ta rasa wa zata ɗauka sai kai? Wlh duk sanda aka wayi gari babu kai Tabbas a ranar nima zan rasa tawa rayuwar" ”Mutuwa kike tsoro queen?" Yayi maganar yana sakin ɗan wani murmushi mai ciwo a cenñnn qasar ranshi. katse wayar kawai Fatima tayi ba tare da tace komai ba. "I LOVE YOU DRAMA QUEEN" ya faɗa yana manna wayar a kan qirjinsa, bayan ya duba wayar yaga katse qiran tayi. ★★★ ★ƘASAR🌆MOSCOW★ *Cosmos hotel's lobby* P U B ɗaki mai no:1200 *~Singer🎙️🎧~* Wani bazaraten matashin saurayi ne ke tsaye gaban Singing speed kunnuwansa manne da headphones idanunsa a lumshe, iyaka kwantaccen gashin dake nan kwance saman qeyarsa kawai nake iya hange daga ɗan nesa, in banda walwali da ɗaukar idanu babu abinda sumar take aikin yi, ga wani irin qamshin haɗa haɗen mayuka masu azabar ƙamshi da tsada keta faman tashi. Yana sanye cikin wasu haɗaɗɗaun buttoned shoulder strip wool sweater na Paco Rabanne, Coffee and white color sai sweater daya ɗaura saman kayan da ya mai wani irin kyau banawasaba, yana sanye dawani Black Merni trouser qafafunshi sanye da wani black boot na Lanvin, wani irin azababben ƙamshi yakeyi tamkar Companyn tularen duka ne a jikinsa. Tsaiwarsa ya ɗan gyara hannuwansa zube cikin aljihun wandon sa idonsa lumshe, Cikin wani irin Sound wizard dake tashi a cikin iyaka ɗakin ya fara fitar da sautin waqarsa mai wani irin sanyi da sanya nutsuwa a wurin ma'abocin jin waqoqinsa. duk da kuwa cewar shi ɗin *PILOT NE* (matuƙin jirgin sama). Amma yana tsananin ƙaunar yin waqoqi ko yaya iɗan ya sami free ya kanyi waqoqi bawai don ya tara kuɗi ba a ahhh saidan kawai tsananin qaunar son yin waqoqin da yake. Kai tsaye idan yayi baya taɓa fitar dasu saidai yakan yi ɗan short video haka a TikTok INSTAGRAM harma da sauran yanar gizo, da ire-iren waqoqin sa masu azabar daɗin saurara. Kaf tarin mabiyansa babu wanda yau zai iyacewa ya taɓa ganin ainihin fuskar ALIEY A wanda da iyaka ALIEY A ɗin kaɗai yake amfani. Saidai duk da haka yana da tarin mahaukatan fan's kwarai sosea da gaske, wanda daga sunji ya hau kan ire-iren waqoqin sa sukan rikice su haukace da roqon don Allah ya taimaka ya sakar musu a comment sections, saidai baya taɓa sakar musu ɗin sammmm tunda dama yayi ne kawai don nishaɗin ƙansa, da ɗebe masa kewa da hakan yakan yi a loquta da dama. ★★ ★★ _Tu hiye mujhko bata de_ _chaahun_ main _ya- na...._ _Apne ta dil ka pata de_ _chaahun _main_ ya -na..._ _Itna bata dun tajhko_ _chahat pe apni mujhko_ _yun toh nahi ikhtiyaar_ _Pair bhi yeh Socha dil ne_ _Ab Jo laga hun milne_ _Poochun tujhe ek baar_ _Tu hiye mujhko bata de_ _chaahun_ main_ ya- na...._ _Apne ta dil ka pata de_ _chaahun _main _ya -na..._ _Aisi kabhi pehle hui na thi khwahishien ... Oh...._ _Kisi se bhi milne kina kithi koshishien Uljhan Meri suljha de_ _Chaahun_ main_ ya- na..._ _Ankhon aakhon main jata de_ _Chaahun_ main_ ya -na_ ★★ ★★ Har wani irin luuuuuu idonsa keyi alamar waqar na hawan kansa sosea kuma duk wannan abin da yake, karkuce da pepar yake roying na waqar a ahhh dama haka cenñnn yake waqarsa cenñnn. Vibrating da wayar shi ya ɗauka ne yasan qirane ya shigo masa cikin wayar. Picking call ɗin yayi tare da manna wayar da kunnensa cikin dakewa da nuna tsantsar izza, daga cenñnn ɓangaren mai qiran kuwa jin anyi picking na call nashi ne ya sanya cikin sauri don ɗaya daga cikin aikin aliey ne ya datse qiran nashi baki ɗaya, cikin hamzari ya daidaita nutsuwar shi tare da faɗin. "Sir.Our flight will depart from Moscow to Nigeria at around 12:30 tonight" yatsine kyakkyawanr fuskarsa yayi as usual yana daidai tsaiwarsa "ohk" kawai ya iya faɗi tare da zare wayar a kunnensa yana datse qiran baki ɗaya. Ajiyar zuciya Obi ya saki yana jaddada tsantsar jin kai da tsananin izza irin ta aliey. *Nigeria* KANO SHARAƊA PHASE 01 ★ALIEY MAI MATA ESTATE★ Wani irin qerarre kuma haɗaɗɗen shimfiɗeɗen estate na hanga mai kama da SOLDIER'S HOUSE wanda gaba ɗaya anguwar wasu jibga-jibgan soldier's ne kewaye da ita tako ta ina. Tamkar rana haka tsananin haske ya haskake wannan anguwar. Nan na sami kutsa kaina cikin qaton get ɗin gidan dake zagaye da manyan soldier's da ƙyar domin ɗakkowa masoya mabiyan littafin ƘAUNA BIYU rohoton wannan haɗaɗɗen gidan. Haka na ringa ratsa SOLDIER'S kawai don samo muku meye wannan gidan ya qunsa🤗🥰 Cikin wani haɗaɗɗen paulour na kutsa kai na, da wata kyakkyawar qaramar yarinyar da batafi ƴar five years na fara cin karo, mai masiyar kyau da tsananin hasken fata, tana kwance jikin wata kyakkyawar farar mata wadda taɗan manyanta kaɗan, amma duk kwakwkwafinka baka isa faɗar shekarunta tashin farko ba. cikin irin yarintar nan na yara ta shiga doddoka qananun fararen qafafunta, tana faɗin. "Ammey yaushe pa piey naaa zai dawo?, kice ya dawo, kice ya taho min da sabuwar mamien da kika ce zai kawo min tunda kowa yana da mamie amma Ni! Bani da mamien!, idan nace pa piey ya kawo min sabuwar mamie idonsa sai yayi jaaaa, ya fito ni waje ya kulle ɗakin sa!" Tayi Maganar tana ci gaba da birgima jikin matar da data qira da Ammey. "AMNA papieynki ba kamar sauran mutane yake masu samin freedom na kansu ba, gaba ɗaya ya kanainaye rayuwarsa da tarin busy, don kawai wata rubutacciyar qaddara tazo ta gitta ta cikin rayuwarsa....." Sai kawai wasu zafafan hawaye suka shiga saƙƙowa daga saman kyakkyawar fuskarnta, alamun ko miye ta tuna haka mai girma ne acikin rai da ruhinta, koda wannan kyakkyawar yarinya da aka qira da Amna taga hawaye na zubowa daga cikin ƙwayar idanun ammey sai kawai ta kwantar da kanta saman jikin ammeyn tare da sakin nata kukan itama. "Duk lokacin da nayi muku zancen sabuwar mamie keda papiey ba kwaso ke kuka kike, shi kuma papiey ya ya rufe kansa ya koroni waje why?, grenny" (Ya ilahi ya rahman) Ammey ta faɗa cenñnn cikin qasar zuciyarta ganin Amna na qoqarin fashimtar halin da suke a ciki. Wani irin rungume yarinyar kawai tayi cikin jikinta tana fesar da wani irin zazzafan Numfashi..... To masu biye dani shin za'a je? Kuna biye da ALQALAMIN AMMEY LAYLERH ✍️. Don jin yadda tafiyar zata kaya🤗💪🥰 Tafiyar mai zafi ce🔥, salon na musamman ne 🫰✍️ haka ma littafin ƘAUNA BIYU 🌺 na daban ne ba kamar sauran littattafan da kuka saba karantawa bane. This promise is MIRRAH 💫 AMMEY LAYLERH💪🫰 Shin waye ALIEY? Shin su WAYE waɗannan bayin Allah? Masu tsananin Bama mutum tausayi, AMNA da kuma AMMEY. Shin waye papieyn da Amna take qiran sunan ya kawo mata sabuwar mamienta? Shin wannan wacce irin qaddara ce tayi kutse harta zo ta gitta tsakanin wadannan bayin Allah? Babu 🖐️🤚🙅🙅 duk kanmu bamu sani ba kai tsaye kun san amsar tana ina??? ƘAUNA BIYU 😳 A gimtse 🫰🙃 *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~ Page 5&6 *BY* *AMMEY LAYLERH* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* ______________ بسم الله الرحمن الرحيم *Alhamdulillah forever and always 👏* ____________________ ♥️🤍♥️ Wasu irin zafafan hawaye ne sukaci gaba da zubo mata, zuciyarta wani irin zafin masifa ke mata, duk yadda takai ga hana hawayen ta sauqa amma hakan ya gagara AMNA, Amna Abar tausayice abar a tausaya mata ce. A kaff duniya babu abin yakai rashin mahifiya ɗaci da ciwo, da tashin hankali. Sai dai sammm papieyn ta ya gaza ɗaukar ƙaddarar mutuwar matarsa abar sonshi Safiya (Sofeey). Wanda a ranar data haifi Amna a ranarn Ubangijii ya amshi ran safiya. Ya zam tamkar wani zararre,mara hankali duk sanadiyyar mutuwar matarsa safiya. Saboda da tsananin tashin hankalin mutuwar ta shige shi sosae fiye da tunanin mai tunani,Sabo da wata iriyar zazzafar soyayya yakema matarsa Sofeey, domin shi mutum ne da bai iya so ko qi ba shi kaɗai yasan tashin hankalin da mutuwar Sofeey ta sanya shi a ciki.mutuwar tayi matuƙar bugarsa da kuma gigitar dashi,don saura kadan ya zauce a sannan,tun daga wannan lokacin komai ya tabarbare masa. Hakan sanya shi killace kansa wanda ko abinda ta haifa ɗinma bai gani ba, saida yakai kimanin sati guda babu wanda yasan ko inda yake,gashi duka woyoyinsa switch off ne, anqira shi, an qira shi amma amsar ɗaya ce switch off. Har sai ranar da safiya taci ka kwana bakwai da rasuwa kana ya kunna phones nashi.yana buɗe wayoyin nashi qira yana shigo mi shi, Saida yayi tamkar bazai ɗaga ba sai yaga ammey ce, yana picking sai yaji ta fashe masa da kuka. Shi kuma a duniya babu abinda yafi tsana sama da zubar hawayen ammeynsa.da ƙyar da tarin adda'oi aka samu ya ɗan dawo haiyacinsa. Amma fa ya qara zama miskilan masifa, Tun daga wannan rana ya soke komi da komae idan nace komae ina nufin komae ɗin kuwa na cikin rayuwarsa, inda ya qara zama wani irin miskilin masifa wanda dama cenñnn haka Allah yayi sa da tsabar miskilancin tsiya, sai ga wannan al'amari kuma sune suka taru suka qarasa zame masa jinin jiki. Wata iriyar soyayya ALIEY yake nuna ma Amnah,wani irin gata yake bata na gaban kwatance,duk wata tarin soyayyar mahaifiyarta ya tattare ta duka ya dawo kanta. Inda yaga duk duniya babu macen da zai iya aura bayan Sofeeynshi, domin ya tabbata babu macen da zata taɓa kaiwa matsayin Sofeeynshi acikin duniyar, Sofeey mutum ce mai tsananin biyayya da bin tsarin dokokin sa, tana tsananin ƙaunar ganin farin cikin sa duk da kuwa cewar shi ɗin mutum ne mai murɗaɗɗen hali da azabar zurfin ciki. Haka su ammiey da abbansa suna ji suna gani, ayaqi zaman nigeria dama kuma gashi PILOT, haka ammeynsa da mahaifinsa Suke ci gaba da binsa da addu'a da kuma fatan Allah ya kawo qarshen komai. Wannan shine takaitaccen tarihin ALIEY A takaice. (Miskilanchi Idan aka ce mutum miskili ana nufin mutum mara sakin fuska. Mara surutu da yawan magana mutum mai aji wanda baya son raini mutumin da ba kowa yake kulawa ba. Miskilanchi halitta ce ba girman kai bane wasu mutanen haka Allah yake yinsu.) "Ya Allah" ammiey ta ambata sakamakon mutuwar safiyan da takejin ta dawo mata sabuwa fil, tamkar yanxu ne mutuwar. Ita kanta batasan loqutan data ɓata a inda take zaune Amnah kwance a jikinta, sai ajiyar zuciya da take ɗan saki lokaci zuwa lokaci kaɗan. Qiran sallar magrib ta taji ana qira ne ya sanya ta miqewa tare da Amnah, direct bedroom nata ta wuce da ita bathroom ta wuce ita kuma cike da sanyin jiki ta ɗauro alwula tare da gabatar da sallah, ko ta kan dinner bata bi ba tana Nan zaune tana azkar har loqacin isha'i yayi, Nan ma ta gabatar da sallar. Sai wajajen tara ta miqe tana nufar Amnah domin tashin ta tayi sallah. Slowly ta shiga tashin ta tare da ambatar sunanta. "Amnah! Amnah!!takwarana !!!" Ahankali ta shiga ɗan bude ido cike da magajin barci tace. "Papiey na ashe dama da gaske kake zaka zo yau ɗin" Da wani irin kallon tausayi ammiey ta bita dashi, tana jin zuciyarta na qara raunana akan tausayin Amnan. "Cwty ki farka ammiey ce ba papieyn ki bane!" Ɗan kucul bakinta ta turo. "To ki ce papiey na ya dawo gida don Allah ammiey na haka nan na gaji da kallon uncle Irfan kullum" tayi maganar cikin ƴar maganar ta me sanyi. domin sosea tayi missing na mahaifin nata. Sanin surutun Amnah ne ya sanya ammiey daukar ta kawai tana shigewa bathroom da ita wanka ta mata, kana ta sanya ta daura alwula kafin suka fito. Saida tayi sallar magrib da isha'i kana ammiey taja hannunta zuwa main Parlour, tamkar yadda ammien ta tsammata kuwa Irfan na zaune saman sopa laptop daure a cinyarsa yana faman sarrafa ta. Zare hannunta daga cikin na ammiey tayi, da gudu tayi kan Irfan kai tsaye jikinsa ta faɗa cike da farin ciki,"barka da dare uncle" kanta yadan shafa tare yana faɗin. "Bakiy bacci ba baby?" Kanta ya ɗaga mishi. "Oya taso kiyi dinner kibar uncle yan aiki ne" Babu yacce ta iya dole haka ta nufi ammien, don cika umarninta. ★★★ ★★ ★★★ *ALIEY* 2:20 na dare jirgin su yasauƙa 9j a garin Kano,wani irin numfashi ya fesar me ɗan zafi, loqacin daya fara taka step na mata kalar benen a tsanake. Cikin wani irin zallar izzar da yake da yaci gaba da saqqo wa zuwa babbar harabar airport ɗin. bodyguard nashi biye da shi wayarshi ya amsa daga hannun ɗaya daga cikin guards nashi, dialog nashi ya shiga kai tsaye domin qiran Irfan ganin har yanxun baizo airport ɗin ba,bayan kuma tun kusan 40 minutes da qiransa ya shaida masa sauqarsa. Ji yay kawai an rungumo shi ta baya tare da cewa "Welcome back my cousin" Saida ya mola dan kansa kafin yace,"Welcome" Directly wurin daya Parker motornsa suka suna,yana barin guards nashi a Nan kasancewar ruwan sane yawo dasu, ruwansa tafiya babu su. Cikin qanqanin loƙaci suka isa qayatacciyar anguwar SHARAƊA PHASE 01 A tamfatsesen ★ALIEY MAI MATA ESTATE★ motarsu ya Parker ko hong aliey bai bari Irfan yayi ba domin bayasan hayaniyar kowa a yanxun. Yana buqatar ya kaɗaice kansa shi qaɗai, Directly part nashi ya nufa Hankali kwance cikin nutsuwa da zallar miskilancin haɗi da tsananin zafin nama yake tunkarar ƙaton ploorn nashi. "ya ilahi" na faɗa loqacin da hancina ya shaqo min wani irin azababben qamshim wanda ya riga da ya gama kama ɗakin, parlour ne haɗaɗɗe domin iya haɗuwa kam ya haɗu komi na palon ya kasance Milk and coffee colour ne. Paulour ne mae tsananin girman gaske wanda yake ɗauke da da ɓangarori daban-daban, ko wanne ɓangare da irin qawatuwar da yake da kana idan mutum yana tafiya, yana kallon kansa da kansa ne ta cikin glass mirror ɗin da gaba ɗaya shine ya kasance a matsayin gini, wanda shi kuma na ciki kai tsaye yake sanin wanda yake tafen, shi kuma mai tunkarar ɗakin iyaka kansa da kansa kawai yake iya kalla. ***Kadaran kada han ya nufi upstairs nashi. Tun kamin yakai ga qofar shiga ploorn qofar glasses mirrorn ta fara wani irin rubuta da red and blue colors, inda take rubuta ~welcome back ALIEYO MAI TAMA~ da wani irin style gwanin burgewa ga ba'abocin kallo. Tattausan Tafin hannun sa ya kifa saman ɗan zagayayyen glasses,kana cikin sillent voice nashi yace. "I answered" Zuuuuu glasses in yayi sama baki ɗayansa, subhanallah shine kawai abinda baƙina ya iya furta wa, domin wani irin mahaukacin ploor ne wanda yaci uwar na farkon haduwa da komi da komai, gaba ɗaya ploorn an ƙawatashi da wasu Italian fashion rug farare masu masifar ƙawatuwa da burgewa, ɓangare gudan bangon ɗakin gaba ɗaya anshafe shi da plasma wanda idan har ba sani mutum yayi ba, bazai taɓa cewa plasma bace loqaci guda. Daga ɗayan gefen kuma wani irin haɗaɗɗan dining area ne inda aka masa adon ƙoyaye masu ɗan girma inda suka ɗan sakko qasa kaɗan da dining ɗin, ɗaya ɓangaren kuwa wani irin azababben beni ne wanda yayi wani irin lankwasa, wanda kai tsaye zai sada mutum da bedroom ɗin hasalin ɗakin kenan, gefe kaɗan da wurin kuma an ajje wani ƙaton dum lightning shima domin bada haske kaɗan, wanda idan ma'abocin wurin baison haske yakan sanja hasken ya zuwa dum light kamar dai da night kenan.wani makeken qaton photone manne da ɓangaren dama wanda wata farar mata mai kama da balarabiya ke jikin photon inda aka rubuta ~SOFIYYA MRS ALIEYO~ da wani irin style akayi rubutun, inda gefen photon kuma again wani photon ne dai amma wannan mutane biyu ne sakamakon wancen da take ita ɗaya. Yana tsaye ita kuma ta ɗaura kanta saman ɗamtsen hannunsa,da ɗan matashin cikin ta daya gama fitowa chass dashi kyakkyawar fuskarta qawace da murmushi, irin ta daga kan nan nata sama tana kallon innocent pace na mijinta. wanda dukkan alamu suka gama baiyana cewa a qasashen waje ne aka ɗauka photon domin baiyi kama da 9j A kallon farko mutum yakan iya bama wannan ploor suna da aljannar duniya, domin iya tsaruwa ploorn ya tsaru matuqa. Kai tsaye aliey yake taka mata kalar benen cikin sassarfa, babban burin sa a yanxun bai fice ace yaji shi cikin ruwa masu ɗumi ba kana ya ganshi yana barci domin hutawa. yana sanya kansa cikin hasalin bedroom nashi kuwa da wani irin haɗɗaɗɗe lafiyayyan gado naci karo, daga saman gadon kuwa wata haɗaɗɗiyar benc Centre ce mai lokoki wanda samanta akayi wasu qananun sink guda biyu a wurin, sai kuma tsakiyarsu akayi adon wata madaidaiciyar fulawa, ɗaya gefen bedside drawer ɗin kuma wani ƙaton Electric kindle ne, mai bama ɗakin ɗan qaramin haske da night shima irin wanda yake sassanja colors Innan. Cikin muryarsa wacce ta zama slocoly loqaci guda ya furta "ALHAMDULILLAH" yana jin wata iriyar nutsuwa na sauƙar masa ta Musamman, tare da sanya hannunsa yana shafa lallausan sajen dake kwance akan kyakkyawar fuskarshi. Sau cikin qafarsa ya shiga zarewa tare da fara ɓalle maɓallan gaban rigarsa, tare da zare dogon wandon trouser shima ya rage daga shi sai boxes da farar vest, direct toilet yawuce ruwa masu ɗumin gaske ya haɗama kansa tare da zuba tularen wanka acikinsa. Iumsassun idanunsa da akoda yaushe suke a lumshe ya kuma lumshe wa, jinsa cikin ruwan ɗumin gaba ɗaya ɗumi da kuma ƙamshim ruwan, suka taru suka kuma sanya mashi wata iriyar nutsuwa. After 30 mint ya fito yana ƙamshim shower gel, ɗaure da farin towel ya fito fari tasss ,sai uban ƙamshi yake zubawa. clothes nashi yashige ya shiryo cikin tree kwata da riga armles ruwan sararin samaniya, mara hannu a tsanake ya zirah jallabiya, a saman kayan. dadduma yaɗauko yashimfiɗa yatada sallar nifilfulun sa duk kuwa da cewar tsakiyar dare ne amma haka ya gabatar Sallolinsa cikin nutsuwa, bayan ya idar da nafilfulin ne ya janyo drower na littattafan sa, Alqur'ani ya ɗauko *SURATUL MARYAM* ya fara karantawa cikin ƙyaƙyƙyawar ƙira'arsa, da zakin murya tamkar Sheikh sudues yake rairawa,bayan yagama karatun nashi... Tare da bin addaoin da yakan yima Safiyyansa bayan ko wacce sallah, sai wajajen qarfe huɗun dare kana ya a tashi a wurin yana faɗawa saman haɗaɗɗen austra bed nashi. Alarm clock ɗin dake manne saman gadon ne ya farkar dashi, agajiye ya shiga ware gajiyayyun idonsa wanda samm barcin ba wani isar shi yayi ba, kansa har wani ɗan ciwo ciwo yake masa. Hakan ya sanya a nan cikin ɗakin ya gabatar da sallar asuba nashi, yau ko azkar bai tsaya yiba ya kuma hayewa saman gadon sa tuni wani barcin ya kuma yin awon gaba dashi. 10: 5am Gaba ɗaya suna Zazzau ne a dining area ammiey, Abba, Irfan,sai Amnah, hankali kwance suke dinner abinsu domin babu wanda yasan da xuwan sa in banda Irfan, Shima kuwa mugun kashedi yasha shi yasa yaja bakinsa yayi shiru. Sassanyan qamshi da kuma takun tafiyar da suka jine ya sanya kowa dakatawa, tare da dago kawu nansu a tare. Akansa suka sauqe idanunsu yana tafe cikin tariyar nan na izza haɗi da qasaita, baki ɗaya da idanu suka bishi, kafin Amnah ta tashi ta nufi papieyn ta da Wani irin gudu da tsananin murnarn ganin mahaifin nata,duk da baya fuskarta dake nan a damke tamkar damammen kunun kanwa, amma hakan bai hana fararen haqiransa bayyanuwa. Hannayensa ya ware mata yana ɗan sassauta fuskarsa, wani irin shigewa jikinsa tayi shi kuma ya wani rungumeya tsammm yana sakin ajiyar zuciya mai ɗan qarfi. "I miss my princesses" ya ɗan raɗa a cikin kunnuwanta ta yanda iyaka iya ita kaɗai ne taji abinda ya ce ɗin. "Niya nayi kewar papiey, tambayi ma ammiey kaji ina ta jiranka kuma ma ka kawo min sabuwar...... Saurin manna tafin hannunsa yayi saman bakinta,yana nuna kan saman bakinsa tare da faɗin "Shiiiiiiiiiiiiiii" don ya riga da yasan abinda take shirin faɗi ɗin, a take yaji wani irin bugun zuciya ya zirayar ce shi. (Why? yasa nake jin irin haka duk lokacin da princess zata min zancen sabuwar momie?) A cenñnn qasar zuciyarsa ya ayyana hakan har zuwa loqacin zuciyarsa na ci gaba da beating very fast. Tashi tsaye yayi kasancewar yaɗan turqusa mata ne, gwiwar shi ɗaya har tana kasa ma. Duk abinda ya waka ne kuma akan idanun abbansa da Ammiey da suka jure shi da IDO tamkar wani sabo ya zame musu. A hankali ya janye idanunsa da ga kallon su cike da basarwa yana amsa gaisuwar da Irfan ke masa, da idanu ya amsa masa kawai alamar ƴan izzar na kusa. zama yayi akan ɗaya daga cikin kujerun dining ɗin. Cike da risinawa da girmamawa ya shiga gaida mahaifan nashi. Kada ran kada han ammey ta amsa tana ɗauke kanta daga gare shi, duk kuwa da cewar a cenñnn qasan ranta tsananin tausayin sane a danƙare domin shiɗin abin a tausa ma ne. Saidai idan ya zaman basu nuna mishi kuskure sa, to kuwa zaici gaba da zama babu aure ne yau tsayin shekaru ɗaɗdai har shekaru biyar da wani abu amma yaqi ya sammm ayi masa maganar aure. Gaba ɗaya kodan sabo da maganganun Amnah na jiya sai taji ta son tilas tashi wannan karon kammm Dole ya fidda matar aure. Sosae ta kuma tsuqe fuskar ta. Shi kuma ganin damuwarta kam shine abu mafi ƙona zuciyarsa, dan shi karan kansa bai san irin tarin ƙaunar da yake ma mahaifiyar tasa ba. Kaɗan ya gyara daidai ta zaman sa da yay har lokacin idanunsa na kanta, ya juya yatsunsa da ke riƙe da spoon ɗin dake hannun sa yana ɗan jujjuya coffeen dake gaban Amnah. Tsahon mintuna bai mula ba Saida ya yaja wasu ƴan mintuna kafin tsammm ya miqe ya dawo inda take zaune. Kansa ya ɗaura akan cinyarta ya kama hannuwanta yana ɗan mirza mata domin yasan hakan dayai shine kaɗai hope nashi akan ta. Tsohon mintuna suna a haka har ta fara sauke ajiyar zuciya alamar saukar fushin nata. Ganin ta koma kamar yanda yafi buƙatar ganinta ya ɗan sake mata murmushi.       “Nafi buƙatar ganin murmushi akan ƙyaƙyƙyawar fuskarki Ammiena! Ganin murmushinki kan faranta raina Akasinsa kan ƙona zuciyata fiye da yanda wuta ke narkar dalma. Wata iriyar ajiyar zuciya mai nauyi ya sauqe a tausashe tace, "Amnah na buqatar Sabuwar momie ALIEYO, ka daure ko dan maraichin... Saurin dafe bakin ammeyn nashi yayi tare da girgiza kansa, "AMMIEY Amnah ba marainiya bace! Amnah tana dani dake da kuba Abba ga kuma Irfan, iyaka mu kaɗai mun ishe princess rayuwa ammeiyyyyy" Yayi maganar ne kuma yana duban ko wanne a cikin su, shidai Irfan harga Allah tsananin tausayin yayan nasa yake yi. Bayason yaji ana taku ra masa akan maganar auren Nan. Shi a ganinsa ai idan har yana buqatar auren ba sai sunce yayi ba, tunda ai ba gani suka yi ya gaza riqe kansa ba. (Hmmmmmmm Ni kuwa nace abar kaza cikin gashinta kawai, yaro yaro ne lallae kammmm malam Irfan) ★★★ ★GYAƊI-GYAƊI★ Sama sama ta shiga ɗan jujjuya kanta cenñnn cikin barcinta taci gaba da faɗin, "NOOOOO ALIYU NO NURUL QALB karka min haka pls ka dawoooooo" shine kaɗai abinda take faɗi kafin Kuma ta saki kuka mai azabar qarfi duk a cikin barcin nata. Fatimah! Ke fati!!, wai ke wacce iriyar yarinyarce haka, ki tashi maza garin ya daɗe da waye wa" Jin muryarn ummienta saman kanta ya sanyata saurin buɗe rinannun idanunta, da wani irin sauri ta damƙe hannun ummien tana sakin kuka mai matuqar qona zuciya...... To masu karatu mu dakata daga Nan Karku manta wannan littafin na kuɗi neeeee akan fara shi mai sauqi da rahusa. Duk mai son ya mallaki nashi yayi gaggawar biyan kuɗinsa ta wannan account NO in. 3206656358 Maryam Nasiru First Bank. Ko kuma 8104493215 Opay bank Maryam Nasiru Salon na musamman ne tafiyar da daban ce, haka ma littafin ƘAUNA BIYU na mai rabo ne domin bamu sa hannu Bama yanxune, wasan zai fara yanxu muka ɗan tsoma qafafun mu a cikin littafin ƘAUNA BIYU. Share and comments fisabilillah🤌🤌 *BY AMMEY LAYLERH ✍️* *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~ Page 7&8 *BY* *AMMEY LAYLERH* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* ______________ *Alhamdulillah forever and always* ________________ ♥️🤍♥️ "Ummie kice min ba haka bane!,ummie na kice masa karya tafi ya barni dashi kaɗai ne zan iya rayuwa ummie k....... Sai kuma wani irin kuka mai masifar ɗaci da ƙona zuciya ya sarƙafe ta ta kasa ci gaba da maganar da take son yi ɗin. Ummie da gaba ɗaya samm ta gaza fashimtar inda maganganun fatiman suka dosa ne ya sanya ta faɗin. "Ke da'alla cen ki tashi haka nan, Banson wannan shirmen naki kinji" Dole babu yadda na iya haka na tashi jiki a mace domin sosea mafarkin danayi da nurul qalb ya kashe min jiki. (Ya Ilahi meke shirin faruwa da rayuwana ne har haka?) Na faɗa a zuciyata a zahiri kam ina mai runtse idanuna dake cike da nauyi har yanzu. Na kai tsahon mintuna goma ina faman tunani kafin na yunƙura na tashi da ƙyar. Saida na shiga cikin toilet na wanko fuskana da bakina kana na fito kasancewar yau Alhamis bamu da Islamiyya, haka na faɗa kitchen domin taimakawa ummiena da wasu ayyukan. Dama duk rana irin haka tare muke ayki da ita, wani bin ma nakan ce tayi zamanta ta huta nine nake aikin gidan duka,da ƴar sallamata na shiga jiki sanyaye amsawa tayi tana ƙoƙarin kunna gas. Amsa nayi ina jin jikina tamkar ba nawa ba.cikin ƙanƙan loƙaci na gama lafiyayyar sakwara da miyar da miyar da ummie tayi niyar mana. Lokacin kuma aka fara ƙiraye ƙirayen sallar magrib, kasancewar ina fashin sallah yasa ban fita daga kitchen ɗin ba saina wanke kayayyakin dana ɓata, na gyara kitchen ɗin tsabbb kana na jere mana ɗinner bisa dining. ɗaki na koma xuwa loƙacin na ɗanyi dama dama akan da. Wanka nayo ganin inada loƙaci ɗakina na hau gyara sai bayan sallar isha'i, na fito zuwa loƙacin kowa ga bayyana a main Parlour zama nayi kusa da abbana ina gaida shi cikin ƴar shogoɓa na kasancewar nice auta kuma ƴa mace ɗaya tilo a wurin iyayen mu. ★★★ Mu uku ne a wurin mahaifanmu yaya Jabeer Al-mustapha (jay) shine babban yayanmu, sai yaya Nura wanda muƙe ƙiransa da Nurien, sai kuma Ni autarsu dana kanasance mace ɗaya tilo a gabansu. Kasancewar Ni kaɗai ce mace ya a gabansu ya sanya suke min wata iriyar soyayya ta daban. Amma banda yaya Nurien wanda nake jin shikam yafi kowa tsana ta domin samm Allah bai haɗa jini na da nashi ba, kodan dama ance tsakanin mibiyi da mibiyi akwai ƴar tsama, toshi nashi tsamar yama fi ƙarfin tsamar mibiyi da mibiyi saidai kai tsaye a ƙira hakan da tsana. Amma idan aka cema yaya Jabeer hammm shine kattt domin ina tunanin soyayyar da yake min harya zarta nasu ummiena, saidai kashh sai Allah ya raba ƙaunar mu ta hanyar aikinsa, yanxun haka Bama ya 9j yana cenñnn qasar India shida matar sa aunty zeey da yaronsu daya julaibeeb kasancewar babban likitan zuciya. Amma yana yawan xuwar mana babu laifi. Wannan shine takaitaccen tarihin mu🤏 ★BACK TO LABARI★ Kaina ya shafa yana amsani da kulawa sosae kasancewar sunan Maman shi gare ni. Plate ɗin da ummie ta zuba masa farar sakwarar da jar miyar da taji kifi manya ya turo min gabana. "Eat it mana Mamana" yace dani ganin tamkar hankali na ba'a jikina yake ba, da sauri naja plate ɗin ina kallon yaya Nurien dake min kallon ƙasa ido yana zabga min harara, baki na nurguɗa masa tare da ɗauke kaina a kansa. Na fara kai abinci na zuwa masauƙinsa. Kayan na tattara na tashi domin nasan duk inda nurul qalb yake yana hanyar zuwa ne. Ina shiga ɗakin wayar umma na fara Rington, ɗan murmushi kawai na saki ina ayya na (ya iso keñan) a cikin zuciyana. Ban ɗauki wayar ba dogon jalbab ɗina kawai na zira na fito, babu kowa a palon haka na sanya kaina na fice zuwa rumfar da muke fira da nurul qalb. Yana zaune cikin wasu fararen kaya wanda suka masa azabar ƙyau na tashin hankali, tun daga nesa ya yake sakar min ƙayataccen murmushinsa me tsaɗa. Da sallama a saman laɓɓana na isa gare shi tare da maida masa martanin nawa murmushin nima. Zama nayi a gefen kujerar robar dake pacing nashi, ko sallamana gaza amsawa yayi banda fararen idanunsa kawai daya zuba min, hannuwana takare da saman fuskana Nima idon kawai na zuba masa domin ba ƙaramin ƙyau yayimin ba yau ɗin, duk da kuwa cewar dama cennn shi ɗin ƙyakkyawane, “Babyna kin yi kyau sosai” naji fitar sautin daddaɗar muryansa ya ratsa har tsakar kaina. "Uyummmm" kawai nace domin Nima abinda neke shirin faɗar keñan ya rigani, "idan ana maganar ƙyau aka zo wurin ka ai angama kaine kattt nurul qalb" wani irin murmushi ya saki mai ɗan sauti yana zare hannuwa na daga tagumin da nayi. Ɗanfareriyar wayarsa ya zaro daga aljihun gaban rigarsa yana cewa "ban da dai son kaiiiii queen,duk ƙyawawan da suke nan a cikin duniya amma ki dubeni kice nine katttt" ya faɗi maganar tare da ce min "ga sabuwar waƙar dana fitar yau queen yau wanda nayi wakar ne sabo dake sarauniya" amsan wayan nayi da tsananin murna domin duka yawancin waƙoƙin sa akai nane yake yinsu. Play na danna wani irin amintaccen taken waƙar ne ya fara tashi,Kafin wakar ya fara tashi cikin Amon muryansa da kuma daɗi. "SARAUNIYA KIKE" Sai kuma aka nuno wata wata haɗaɗɗar beb ta nuna shi tare da cewa. "MAI MARTABA KAKE" Rumtse idanunta tayi da ƙarfim masifa tana tsayar wa domin bata buƙatar ci gaba da kalla. A take wani irin azababben kishinsa ya rufe ta, itafa dama sammm bata wani yarda ya fara in joining da mata ba, ƙara yayi abarsa iyaka shi kaɗai ɗin sa. (Yanxu miye haka keñan) ta faɗa hakan wanda take tunanin a zuciyar ta tayi zancen. "Babu komi ƴar amshi cefa kawai queen sarauniya mata tauraruwa a cikin taurari" don yaga ranta ya ɓaci alamar hakan baiyi mata daɗi ba keñan. Domin zuciyarta da nashi guri guda suke a tare suke bugu duk yanayin da ɗaya daga cikin su yake to kuwa shima ɗayan koda baya kusa yakan ci hakan a cikin jinin dake gudana a jikinsa. Wani irin abu yaji yana taso masa na mai kama da rauni rauni haɗi da ganin tamkar ya gaza ne, wajen kulawa da soyayyar rayuwarsa. Ita kuwa tunda ta kife wayar ko kanta ta kaza ɗagowa balle yasa ran zata mishi magana ma, zullumi kike queen akan tarin soyayyar da nake miki Fatima!, kinfi kowa sanin waye Ni!, mezan iya da abinda baxan iya ba ina tunanin duk duniya idan aka ɗauke mahaifanmu munfi kowa sanin kanmu da kanmu!, da abinda zamu iya da kuma abinda ba zamu iya!, don haka ki daina zullumi ko ɗar akan soyayyata queen". Ahankali ta dago kanta wanda zuwa loƙacin har idanunta sun ɗan sanja launi xuwa ja kaɗan da suka sirka. Zullumi na ke da ɗar-ɗar ba!har abada Zaɓin raina shine zaɓi, bani da haufi akan zaɓarka da nayi a matsayin abokin rayuwa , na san bazan yi nadama ko dana sanin kasancewar ka gwanina ba, A duk loƙacin da nake tsara irin rayuwar zamantakewar auren da za mu yi, sai na ji wani abu ya tsaya min, ban san ko minene ba ban san mi hakan ke nufi ba, abinda na sani Kawai shine bazan iya buɗer idanuna ina kallonka da ko wacce mace ba acikin wannan duniyar. Idan aka ɗauke Mama da kuma bestie ba" { bestien Farida take nufi ƙanwarsa ita kuma Maman mahaifiyarsa take nufi, wacce ta kasance ƙanwa ga mahaifinta Allah yasa kun gane🤗} hannunsa yakai kan nata hannun dake a kife "Kishi ne" ya faɗi maganar idonsa cikin tsaƙiyar Idanunta da suka kaɗa sosae. “Ba ni da tabbacin ko minene” Hannuwanta dake cikin nashi Yaɗan matse da karfi, tare da cewa. “Ko ma minene ya tafi can ya bar min queen ita kaɗai domin bamu san yadda rayuwar gobenmu zata kasan ce ba!", wala Allah da nine zakiyi rayuwar, wala Allah kuma wanda zaki yi rayuwar dashi yana cennn dakon tsammanin juma yin zuwanki cikin rayuwarsa, ba ni baneeee” Wani irin dokawa ƙirginta yayi a gigice ta ɗago kanta tana kallon sa, domin exctly irin wannan maganar ya faɗa mata cikin mafarkinta na ɗazu ɗazun nan. (To wai mene yake shirin faruwa dani neeeee? Ina bazan jureeee ba!, baxan iya ba baxan taɓa ɗaukar hakan baaaaaaa NOOOh) Tayi Maganar acikin zuciyarta tare da dafe kanta da hannuwanta duka biyun. Tamkar wanda ya karanci zuciyar nata yace. "Zaki iya ɗauka mana, dole zaki iya, zaki iya domin ba zaki taɓa sanja ƙaddara ba Fatima!" A take ɓacin ranta ya gama bayyana kansa ta ɗago idanunta da zuwa yanzun suka fara zubar da ruwan hawaye tace. “Ko da mafarki hakan ya kasance na tabbata ba zan yi zullumi ko ƙaddarar son wanin kaba!, Plsssss ka daina min ire-iren waɗannan wasar" murmushin dake nan kwance saman fuskarsa ahar kullum ya saki Yi hakuri wasa nake miki kawai na yi marmarin wannan fushin na ki ne, da tsoro kin san ni komai na ki burgeni ya ke, fushinki dariyarki duk ƙyau suke min, wani loƙaci idan ina gida ko stadio na kan ɗauki wayata nakan dauki loƙaci wajen kallon hotunanki, ina jin nishaɗin hakan sosae, Allah ya shiryaki min ke drama queen ". Sai a yanxu ya samu ta ɗan sassauta fushin dake saman kyakkyawar fuskarta tare da ƙawata ta da tarin farin ciki mara misalta, Cike da tsantsarn ƙaunarsa ta ce. “Na san nafi ko wace mace a duniyar nan dacen masoyi, haƙiƙa ban yi kuskuren Zaɓenka a matsayinka na wanda zan rayu dakai ba, wani loƙacin na kan yi yunƙurin auna irin son da nake maka, amman sai na rasa silekin da zai dauki iya ɗaukar nauyin tarin son da nake ma, balle har na iya misalta kwatankwacin girman soyayyarka gare ni, sai dai ni kuma ina jin kamar akwai wata rana da son ka zai min illa, zai rufe idona na kasa gani a loƙacin da ganin yake da muhimmanci, ya maida ni kurma a lokacin da jin ke da matukar muhimmanci” Wani irin azababben tausayin kansu da kansu ne ya kama shi, amma saiya ƙi barin hakan bayyanu gudun kada yaga gazawarsa da raunin dake kewaye da ilahirin gangar jikinsa. "Rufe idonki" Ya faɗa yana son kawar da wancen maganar data ɗakko mishi. rufe fuskar tayi kuwa da tafin hannayenta, sai ya ɗakko baƙar ledar dake gefensa ya mika mata. “Bude idon ga zuciyar nawa nazo miki da ita" Ya faɗa yana danna dariyar dake son kuɓce masa, dan yasan halin Fatima da shegen tsoro. saurin bude idonta tayi jin tamkar ledar na motsi ne, wani irin razananniyar qara ta saki tare da wurgi da ledar dake hannunta. Atake ledar ta tarwatse saiga manyan kifaye suna ta mutsil-mutsil akan interlock ɗin dake shimfiɗe a tsakar gidan su. da sauri yaya Nurien dake fitowa ya ƙari so wurin da sauri jin uban ihun data saki. Yana zuwa bayyi wata wata ya fidda hannu ya ɗauketa da mari. Yana huce tare da faɗin "ke wacce iriyar mahaukaciyar zararriya yarinya ce ne?" Wani irin azababben kuka ta saki tare da dafe saman fuskarta da take jin tamkar ba'a jikinta take ba tsabar raɗaɗin azabar marin data sha. ★★★ *ALIEY A* lumshe luhu-luhun idanunshi yayi yana ƙara buɗe su, jin wayarshi na vibrating bai buɗe idon ba, ya dauka Sannan ya manna a kunnesa. "Ubangiji ya shirye ka ALIEYO, tafiya babu sallama babu magana kuma, babu cira hannu" aka faɗa daga cikin wayar. A hankali ya tashi zaune daga kishin kiɗar da yayi yana kunna wutar ɗakin. yana jin wani yanayi, Tattaro nutsuwarshi Saida ya ɗebi wajen mintuna uku kafin daƙyar saman laɓɓansa ya furta. "Jay I hope you are fine" Shine kaɗai abinda ya furta domin sammm magana ba ma'abociyar yinsa bane. Daga cenñnn kuwa wanda aka ƙira da jay ɗin yace. "Tsabar rashin mutunci ina tambayarka ka, amma kana ce min ina lafiya, a aahh bana lafiya, da bana lafiyar zaka jine ne banza miskilin tsiya" Ɗan janye wayar yayi domin samm baya ƙaunar surutun da jay ɗin ke famar masa, tamkar zai fasa wayar ya fito. "Ka gama" Ya faɗi maganar yana datse ƙiran, yana komawa yadda yake wani irin kewar Sofeey ne ke taso masa, sammm a irin wannan yanayin baya da buqatar hayaniya, shi yasan ya yake keɓe kansa a killatancen wuri na daban. Duk ƙoƙarinsa nason kawar da tunanin dake neman addabarsa abin yaci tura, kansa ya jingina a saman sofar tare da lumshe Idonsa. Numfashi yake fitarwa Ahankali yayinda yake furta kalmar. " Innalillahi wa'inna ilair raji'un,² Ya hayyu ya qayyum" daga cikin bakinsa. Ahankali nutsuwa ke sauƙar masa acikin zuciyarsa, yayinda yaji tarin damuwarsa na gushewa.sosea yaji sanyi da cikakkiyar nutsuwa da salama acikin zuciyarsa. Gaban fridge bottle water ya nufa kai tsaye tare da ɗauko bottle water ya ɓalle murfin, ya kafa bakinsa Saida ya tabbatar ya shanye ruwan dake ciki tsabbb kana yayi wurgi da gorar. Wata iriyar ajiyar zuciya yake sauƙewa tare da sanya hannu ya dafe saitin zuciyarsa, duk yanda zuciyarshi taso sanya shi dogon nazari yaƙi aminta da hakan, haka kuma yaƙi bawa brain nashi daman yin tunani kamar yanda ya saba. Ya jima a tsayen da yake kafin ya nufi bathroom, ya sakarma kansa ruwa. Ya ɗebi mintoci kafin ya fito jikinsa na faman ɗigar da ruwa, mini towel ɗin dake riƙe a dayan hannunsa na aikin tsanewa. Wani farin trouser ya zira da t-shirt ita ma farar directly ƙasa ya nufa. Yana jin wani wasu irin abubuwa masu wuyar misaltuwa tattare dashi...... Shin mene yake shirin faruwa da rayuwar su Aliyu shureim ne da kuma queen teemahnsa? Wannan wanne irin al'amari ne haka dake sanya ALIEYO acikin irin wannan tension ɗin? Shin yaya labarin zai kasance?, wanne irin tunani kuke game da littafin KAUNA BIYU? Kunsan amsar tana ina? Duka zaku sami amsoshin tambayoyinku ne a yayinda kuka biya kuɗin littafin ƘAUNA BIYU akan fara shi mai sauqi, ku biya ku mallaki naku domin ci gaba dajin daddaɗan labarin ƘAUNA BIYU. ONLY 400# ta wannan account NO in. 3206656358 Maryam Nasiru First Bank Ko 8104493215 Opay Maryam Nasiru evidence via 08104493215 whatsapp only* A gimtse 🫰 08104493215 *BY AMMEY LAYLERH ✍️* *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~ Page 9&10 Last typing sai Allah ya kaimu bayan sallah 🤗 *BY* *AMMEY LAYLERH* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* نرجو أن يستمر الله سبحانه وتعالى في المشاركة في جميع شؤوننا _____________ Assalamu alaikum ƴan uwa ina muku fatan Alkhairi, tare da Adda'ar zaɓin abinda shine mafi Alkhairun mu garemu. Tabbas dukkan ayyuka suna tabbata ne da niyya,kuma Lallai ko wanne mutum yana samun sakamako ne na abinda yayi niyya, Ubangijii Allah yaci gaba da zama gatanmu,rufin asirinmu, yaci gaba da haskaka dukkan al'amurranmu cikin amincinsa. Ina taya ƴan uwa musulmai murnarn zagayowar Watan RAMADAN,wata mai cike da tarin falala, a sabo da murnarn wannan wata na RAMADAN mai tarin albarka, NI! AMMEY LAYLERH nace na sadaukar da littafin KAUNA BIYU daga paid zuwa free. Allah yaci gaba da zama gatan mara gata, yaci gaba da haskaka goben mara gata, mara galihu acikin al'ummar musulmi. Sannan littafin *ƘAUNA BIYU* na mai dashi Free inshallah duba da yadda al'amurra suka tare suka ma duniya ƙawanya, kowa yana naiman abinda zai rufama kansa asiri ne, dashi da iyalansa bissalam🙏🙏🙏. Sannan pls waɗanɗa suka riga suka yi payment sumin magana, zan dawo musu da kudaden su pls karku barni da haƙkinku, kana kar kuji kunyan yimin magana. Wllh idan har baka min magana ba to kusani nikam nace ba gata kuka min ba😮‍💨. Duk wanda yaji daɗin littafin yama mahaifina adda'a, domin ya kai ladan ƙabarinsa👏😭, Allah ya jiƙanka Abba Naaaaaa mahaifin da bana da kamarka acikin duniya😭🤲🤲 __________________________ ♥️🤍♥️ Idanunsa ya lumshe da sake buɗewa su akan Amnah dake jingine da jikin Ammiey,tana mata rigima domin bata jin daɗi asthmar tane ya tashi. Shi yasa yau bata wani tashi da kuzarinta da karsashinta kamar kullum ba. Suna haɗa ido yaji wani irin raunin da ganinta ya sanya mishi, na ƙoƙarin taso mar, Amnah da ganin papieyn ta ya sanya ta a farin ciki ne ta taso ya gudu zuwa wurin sa, hannayen sa kawai ya buɗe mata domin ya san mine take shirin yi, tsamm ya rungume princess ɗin nashi zuciyarsa na masa wani mahaukacin bugu. "Papiey" ta ƙirayi sunan shi cikin maraitacciyar murya.wanda hakan ya sanya alieyo ɗago haɓarta ya zuba idanunsa, cikin muryan shirin yin kuka tace. "Papiey new Mamie"     Yanda tai maganar a hankali cikin rauni ne, yasa kaɗan ya rage zuciyarsa yin bindiga, amma ya daure cike da son nuna jarumta yana ƙara ƙanƙa meta sosea a cikin jikin sa. Nannauyar ajiyar zuciya ya sauke, gaba ɗaya ji yake komai ya cinkushe masa. dole ne yana buƙatar ƙara ƙadaice kansa, domin gudun kada iyayen sa su fashimci rauni da kuma halin da yake ciki, zare ta yayi daga jikinsa samm baka isa kai tsaye ka fashimci halin da yake a ciki ba, amma a baɗani da zaka ga irin tarin raunikan dake chunkushe a cikin zuciyarsa, da kuwa tabbas saika tausaya masa. Upstairs nashi ya juya cikin domin zuwa yanzu wani irin azababben zafi da ciwo yaji zuciyarsa na masa. Da kallo Irfan ya bishi yana ji inama ace ana iya ɗauke damuwar wani, da kuma ciwon wani,da shi kuwa tabbas shine zai ɗauke duk tarin abubuwan yayansa bama tare da shi kansa ya san da hakan ba. Idanunsa ne ya ciko da hawayen tausayin ɗan uwansa, yana duban iyayen nashi. Sosea ya fashimta halin da suke aciki suma kasancewar su masu saurin gano damuwowin kowannensu ta cikin idon kowannensu, haka shine dalilin da yasan shi fasa ƙaraso wa palon yin dinner da fito. Kukan Amnah ne yaja wo hankulansu baki ɗaya "duk loƙacin da zan yima PAPIEY Na maganan sabuwan momie kora ni yake a wurin sa!, ya tafi ya barni. Shi kenan ni bani da mamie kenan irin mamien su afnan!" Da sauri Irfan ya rufe mata bakinta shima yana danne nashi bakin da ɗaya hannun sa domin kuka yana dab da subce masa ne. da sauri Abba ya miƙe a cin abincin da yake yana fita a gidan baki daya, rungume kanta yayi sosea yana tuna da Safiyya mahaifiyar ta, irin tsananin mutuncin ta, kara, kawaici, yafi kowa sanin irin baƙar wahalar data sha a hannun yayansa, bata taɓa barin laifin mijinta ya fita,taci ɓakar wuya sosea kafin taji daɗin zama dashi, domin aliey dama cennn wani irin murɗaɗɗen hali gare shi. Cikin Amnah shine sanadiyyar sanja komae na zamantakewar aurensu. Wani irin mahaukacin so yake mata wanda shi abin wani bin har mamaki abin ke basa, idan ya duba rayuwarsu ta baya da kuma yanzu. Sau tari yasha raya kamar Allah ne ya jarabci yayan nasa da masifar son ta, sai kuma da yay zurfi ason nata Allah ya dauke rayuwar abar sa.sunyi kuka sunji ciwon mutuwar Safiyya domin macece da sammm bata san tashin hankali ba, sammm bata iya koda kwatankwacin hakan ba, kai duk mahalukin daya haɗa zaman takewa da Safiyya dole ta shiga ransa farat ɗaya. Innalillahi ya shiga nanata acikin zuciyarsa domin mutuwar safiyan ba kaɗan ba ta daki duk ahalin nasu. Yana son yin magana amma ya gaza, ammiey ce tayi ƙoƙarin zare ta daga jikin Irfan ɗin, tana yin bedroom nata da ita. ★★★ Akan kyakkyawan madaidaicin frame ɗin ta ganin sa ya sauƙa, cikin tariyar sassarfa ya isa wurin photon rinannun idonsa da baki ɗaya suka gama rinewa ya zubawa photon, wani irin zazzafan Numfashi ya fesar tare da kifa kansa jikin ginin ɗakin, cikin azazzaben mikin dake taso masa na rashin matar nashi, ya ce. "Why? Me ya sa!, me ya sa, me yasa kika tafi kika barni,Why does death do this to me? Why does it come to cut our love?, whyyyyy" yayi maganar wani irin hawaye na saƙko mishi. Tamkar wanda aka zabura ya mike a zabure, kalamanta ne suka shiga dawo masa cikin brain nashi. "Alfarma ɗaya zan nema a gareka Lovie kada ka taɓa zubar min da hawaye yayin daka tuna dani acikin zuciyarka ABU FATEEMERH!, wannan shine babban gatan da zaka min". Sune kalaman ƙarshe daga gareta, itace maganar data zama kalmar ƙarshe ɗaya ji daga gare ta. Toilet ya faɗa yana sakar ma kansa ruwa, yana fatan abinda yake ji a chunkushe a kirjin sa ya ragu ko da kankani ne, sai dai baya jin akwai wani abu da zai rage masa yadda yake ji ɗin ko da kuwa kaso ɗaya ne cikin ɗari na abinda ya danne dukkan wani tarin farin cikin nashi, wanda yake jin ba zai taɓa dawowa daidai ba. Ganin tamkar kamar ma ƙara tunkuɗo masa abubuwan ake ne ya sanya shi nufar gyms nashi. Da sauri-sauri yake motsa jikin duk ya hada gumi sosai, be tsaya ba sai da yaji ya gaji sosai sannan ya tsaya,wani irin bazaraten mutum ne buɗaɗɗe da baka gane hakan kai tsaye, idan har baya cikin riga. Cikin zafi-zafin da ke nuna ba'a haiyacinsa yake ba yake sarrafa machine ɗin, idanunsa a rufe ruf ya kwashe tsawon loƙaci yanayi dan sai da yay sharkaf da zufa kafin ya kashe ya koma wajen ɗaga ƙananun ƙarafe, irin na riƙewa a hannun nan ko kana daga zaune zaka ɗaga, Nan ma ya ɗebi loƙaci yana yi kafin ya ajje ya koma ɗaga ainahin ƙarfe daga kwance rigingine. Haka ya ɗin ga ringa motsi jikin tamkar baya a hayyacin sa, Saida ya kwashi wasu lokutai kafin ya kashe komai. goran ruwa ya ɗauko yana kwankwaɗe a take ya shiga sauƙe ajiyar zuciya mai karfin gaske. Bethroom nashi ya ƙara koma wa yana sakarma kansa ruwa, haka ya shiga ambaton sunayen Allah duk wanda yazo kan harshen sa. Directly masjid ya nufa, shine bai dawo gidan ba sai wajajen goman dare, samm yaƙi aminta ya haɗu da koda mutam ɗaya ne daga cikin ahalinsa. Cikin Sa'a kuma loƙacin da yake dawowar babu kowa a palon haka ya shige bangaren sa. LKY SPORT PYJAMAS ya sanya tare da amless irin mara hannun Nan, luntsumeme gadonsa ya haye tare da adda'oin kwanciya barci, idanunsa a lumshe kansa a sama haka komai tiryan-tiryan na rayuwarsa da suka daɗe da zama shuɗaɗɗu suka ci gaba da bijiro masa. ★★★ ★ ★★ Cikin tsantsar farin ciki na ƙara riƙe wayar da kyau, bakina tamkar ya yage nace. "Wai don Allah da gaske yaya jay ka kusan zuwa, ka taho min da aunty zeey da julaibeeb, ka taho min da kayan daɗi irin na ƴan ƴan gayun indiyawan Nan don Allah yayaaaaa jayyyy" ko Numfashi ban tsaya shaƙa ba haka na dinga ziba abuna. Daga cen kuwa murmushin yarintar teemah yake da har yanzun bata ganin ta girma, (kodan ita kaɗai ce mace kuma oho. Ya) ya faɗi maganar yana ɗage kafaɗunsa alamar oho ɗin nan,aunty Zainab dake jin zubar da fatiman take ne ta saki murmushi tare da amsan wayan tana kara ta a kunnenta, kafin tace."ki fara shiri yarinya tunda naga kina ƙaunar India zan taho dake idan mun zo", dariya ta ƙyalkyalce tare da cewa. "Gaskiya bazan biku ba, idan na biku ummiena kuma ga zauna da waye?, kawai dai ku taho min da kayan daɗi na ƴan gata" baki ɗaya dariya suka fashe su dukansu yana zare wayar tare da kashe abarsa. Domin yasan tsabbb shirmen fatima zasu iya kwana suna wayar ma ita bata ƙiba. Tana jin ya kashe wayar ta nufo palonsu da tsananin zafin ciki don sanar da ummiensu jinin jiki ya kusa zuwa. Turus taja birki ganin yaya Nurien a harɗe a parlourn yana zaune ƙafa ɗaya kan ɗaya. A take duk annurin dake kan kyakkyawanr fuskarta ya gushe, ko inda yake bata kuma kallo ba ta shige bedroom ɗin ummie, shi kuwa yaya Nurien bai ma san da shigowar ta palon ba don hankalin sa kachokam yana kan laptop nashi da yake video call shiɗa ɗan uwansa jay. Ahankali yake sakin murmushi sai kamarsa da fatima ta bayyana sakk. Ban san mene aka ce masa ba amma har yanzun murmushin na kwance saman kyakkyawar fuskarshi mai kama data Fatima, "kasan mutumiyar ka da rashin ji. Idan akace babu mai taka mata birki to birkicewar nata sai yafi haka, sammm ba'a son raina nake mata wasu abubuwan ba!, kasan ɗazu marinta ta sanya nayi!" Ya faɗa a marairaice tare da dunkule hannuwansa yana harbin iska alamun shi ma marin ya taɓa ransa. Cikin dariyar diramar su jay ya shiga ƙyaƙyata dariya yana tafa hannayensa, idonsa har wani ɗan ruwa ruwa suka tara tsabar dariyar.cikin yin dariyar yace, "wllh irinsu Fatima sune maganin masu halin ALIEYO Naaaaaa". Wata kafurar dariya yaya Nurien ya saki shima yana cewa "Ai a fannin mugunta kai BOSS ne babban yaya, yo in banda tsabar mugunta taya kake tunanin masu rawar kai irin su Fatima ka haɗa su da wannan murɗaɗɗen abokin naka, yo ai da sunan sa sorry indai kuwa haka ne babban yaya ". Yayi maganar yana tuno abokin yayan nasu, da yake Nan tamkar me zuciyar ifiritan farko. Shifa zai iya rantsewa tunda ya mallaki hankalin kansa tare ya sansu da ƴaƴansu, amma zai iya rantsewa bai taɓa ganin koda farin haƙorinsa bane, tamkar wanne aka ma wahayi da shiga wuta. Yo shiga wuta mana mutum kullum ba fara'a. Kallon sa kawai yaya jay ya tsaya yi, "ka gama dariyar naka ko akwai wata?" Yayi maganar da alamar tambaya. Shi kuwa dariyarsa yaci gaba dayi domin har ya hasko haukar da za'a buga, "Dan ƙari" ya faɗa yana sake sakin wata dariyar. "Wllh zan kashe tunda hauka zaka min dan ubanka" yaya jay ya faɗa a fusace domin shima wani murɗaɗɗen ne ai, idan yaso ayi wasa da dariya idan kuwa bai soba yanxune yaci uban mutum. Kimtse dariyar yayi (amma fa wllh zanso ganin wannan games ɗin) ya yi maganar a cikin zuciyarsa. wllh ya tabbata rana ɗaya sai ya kusan kashe ta da duka, don Fatima ba ƙaramar ƴar takife bace, ta wajen shegen tsokanar masifa da shiga shiri ba shanu, kata samm samm bata da yafiya ko kaɗan. Haka dai suka ci gaba da firansu sama² domin shi gaba ɗaya ya tafiya duniyar tunanin zancen yayan nasu. (Wato yaya Jabeer ba ƙaramin mugu bane yaseen) ya yi maganar azuciyarsa. Ganin bakinsa kamar yana motsi ne ya sanya shi faɗin, "kace mene akie?" "Ban ce komi ba babban yaya" katse video call ɗin kawai jay yayi daga cenñnn ganin baki ɗaya kamar hankalin ɗan uwan nasa baya jikinsa. Ware ido Nurien yayi ganin sha biyu saura. "Ashe mun ɓata loƙaci haka ban sani ba" ya faɗa yana tashi tare da nufar bangaren sa. ★Washe gari★ Da farin ciki ta tashi ba kaɗan ba tayi missing na yayan nasu, kasancewar juma'a ne kuma ta fita daga makarantar Sakandire ya sanya ta fara gyaran gidan, bayan ta kammala gyara ko ina ta shiga kitchen ta haɗa musu dinner cikin abinda bai gaza 50 mini ba ta kammala komai. Kasan cewar soyayyan dankelen turawa ta soya musu da ƙwai, sai lemon kwakwa data haɗa musu. ******* ******"Jay pls ka dawo gida haka nan mana, koba komi kazo kayi azumi a gida kusa da ummie" tamkar wanda aka sanya irin dolen nan ko aka matsa mishi yayi maganar. "Hhhhh tunda yau ga wanda baida ra'ayin kansa ba, to duk na gano wayonka malam. Ka fito fili kawai kace kana son in dawo kayi missing kunun gyaɗar queen teemah 🥰 muna fhiki kawai" ya faɗa yana sakin dariya wanda ya tunzura aliey ya datse kiran baki ɗaya tamkar ba shine yayi ƙiran ba (da gaske ya rantoni fa) ya faɗi maganar acikin zuciyarsa. Amnah dake jikinsa a kwance ne taɗan zame tare da ɗago kanta tace "laaa papiey uncle jay ɗin kane kayi waya dashi, amma shine koka sanmin shi!" Ɗan ɓata fuska yayi tare da kawar da kansa gefe yana yamutse kyakkyawanr fuskarsa tare da ce mata. "Mun ɓata ne ai yanzun, sai gobe damu shirya" "To akan mene kuka ɓata papiey?" "Sunanta daya ambata min" "Sunan waye?" "Shiiiiiiiiiiiiiii " ya ɗora hannunsa saman bakinta domin harya gaji da surutun da Amnah ta sanya shi, gashi shi ɗin ba ma'abocin zance bane. Badon taso ba haka ta haƙura ta ƙyale papieyn nata don tasan ba ƙaramin aikin sa bane ya yace ta tafi wurin ammiey, anan wurinsa tayi barci kwantar da ita yayi akan gadonsa toilet ya shi Yaɗan watso ruwa tare da ɗaure alwula,wanda hakan al'adarsa ne baya kwanciya ba tare da ɗaura alwula ba. Hasken ɗakin ya kashe yana kunna Electric kindle a take ɗan haske kaɗan ya bayyana. **** Itafa tunda taji masoyinta farin cikin ta mai ƙaunarta yayanta jay zai dawo ta kasa zaune ta kasa tsaye, Allah Allah kawai take ya zo domin ba ƙaramin missing nashi tayi ba. saidai duk yadda takai ga nacinta yaƙi bata mata ranar da zai zo. Dan dole haka ta haƙura ta zauna zaman zuba idon zuwansa ko yaushe. Duk da ba wani shiri take da yaya Nurien ba, amma Saida ta tambaye shi ko yasan ranar da yayan nasu zai dawo. A firgice ya tashi sakamakon wani irin mummunan famarki da yayi, Rumtse Idanunsa yayi qamm tare da qara qanqame jikinsa wuri guda,a ƙalla yaɗau minti biyu zuwa uku kafin ta yaki ajiyar zuciya.amma ba baiyi motsin kirkiba balle kuma ya iya furta wata magana. Sosai mafarkin ya firgita shi, in banda tsuma babu abinda jikinsa ke faman yi sai uban zufar dake yanko masa. kai tsaye bathroom nashi ya shige jin zuciyarsa na masa wani irin luguɗen masifa. Shower kawai ya sakarma kansa yana daya kunna na dukan jikin sa yana fatar samun sassauci daga abinda yake ji acikin zuciyarsa. Yanayin yanda ruwan ke dukan jiki da kuma kansa kaɗai, ya Isa bayyana maka cewar lallai ba'a cikin tunani da kuma hayyacinsa yake ba. Domin duk yanda yaso da yayi zeroying mind nashi abun yaci tura. Ahankali yakai hannunsa ya kashe showern, tare ɗaukar wata kakkaurar bathrobe ɗin dake gefensa ya sanya a jikinsa. Hannunsa ya ɗaura akan handle ɗin qofar, ya buɗe yayin da yake jin qirjinsa na amsawa aduk wani taku da zai yi. idanunsa da suke a lumshe ya ware tare da ƙurama wuri ɗaya ido tamkar Anan ne za'a faɗa masa fassarar mafarkin da yai. Ahankali ya riƙe kansa da Hannuwansa biyu da yake jin tabbas yana gaf da samun matsala, indai har zaici gaba da shiga irin wannan attack ɗin. kwanciya yayi daga jikin sopa domin yana ganin, tamkar daya koma ɗin mafarkin da yai zai kuma maimatuwa ne. "Ya Ilahi" ya faɗa yana ci gaba da tasbihi acikin ransa. Ƙarar shigowar message cikin woyar sane ya sanya shi fuɗe idonsa, da suka gama galabaituwa sosae, Ahankali ya janyo wayar tare da shafa screen nata. Yake p Kyakkyawa Pics ɗin Safiyya ya bayyana ganin sunan jay ne ya sanya shi buɗe saƙon ya karanta saƙon. Duk da yanayin da yake ciki hakan bai hana ya ɗan yi murmushin gefen baki ba, (Tijara kawai, malam da sanya mutum aiki) Shi kaɗai ya ƙaraci mitar shi kafin ya kife jikin kujerar wani irin barci yazo yayi awon gaba dashi. Washe gari haka ya tashi daɗan sassauci yau kamm ko ina ha gaza fita haka yayi wunin gida sai Bayan sallar isha'i,ya ɗauki ɗaya daga cikin fitattun motocin ƙirar Lexus Rx baƙa wuliƙ. Wanda mutun ganin farko zai yi mata yasan ehhhhhhhhh lallei nera ba ƙaramin kuka tayi ba, wajen siyar wannan rantsatstsiyar mota. Suna zaune kamar kullum a farfajiyar gidan ita da masoyinta rayuwarta Aliyu shureim nurul qalb ɗin ta. Sassanyan murmushin farin ciki dake saki domin daddaɗan zancen da yazo mata dashi, na cewar Nan da ƴan watan Ni ƙalilan zata zama mallakin sa, Uwar ƴaƴan sa Insha Allah. Hannuwanta cikin nashi yaci gaba da dubanta yana jin tamakar ya buɗe zuciyarsa ya zire ta kawai a ciki, domin ya huta da azabtar dashi da soyayyarta take matuƙar yi. Dai-dai wannan loƙacin rantsatstsiyar mota baka wuliƙ ta sanyo kanta cikin haraban gidan. dummmm haka kawai zuciyarta taji tayi wani irin bala'in bugawa da ƙarfin masifa. Baki ɗaya ita shi motar suka zubama ido ganin irin wannan motar har cikin gidansu, cikin tsananin farin ciki zeey ta fara yowa waje. Wani irin ware ido Fatima tayi ganin aunty zeey ɗinta. Ai da wani irin bala'in gudu ta nufeta wata iriyar kyakkyawar runguma ta mata, tare da buga tsalle ta sake ta Tana nufar gaban motar. Babu tunanin komai a ranta ta ta buɗe gaban motar Ba tare data san waye a mazaunin driver ba ta wani faɗa jikinsa. Tare da ƙanƙame sa tana sakin dariyar farin ciki tare da cewa. "I miss you fiye da billions dollers my JININ JIKI ♥️🤍♥️" Wani irin ɗaukewa numfashinsa yayi ganin mace kwance ɗare-ɗare acikin jikinsa. Cikin wani irin masifar ɓacin rai da zallar takaicinta ya buga mata wata razananniyar uwar tsawar data sanya ta buɗe Idanunt, tare da toshe kunnawanta da duka hannayen ta. Tarrr idanunta masu kama dana mage suka faɗa cikin na mutumin da bata taɓa ganin irinsa akaf cikin duniya. Da wani irin bala'in ƙarfi tayi ƙoƙarin janye jikinta. Wani irin riƙi tsintsiyar hannunta yayi tare da dawo ita dab dashi har hucin Numfashinsa na bugar nata, babu zata babu tsammani taji sauƙar wani irin lafiyayyan mari a saman fuskarta. Tare da tunkoɗa waje da wani irin azababben ɓacin rai ya figi motarsa ya fice daga harabar gidan baki ɗaya. Su kuwa yaya jay zeey tana fita shima ya fito yana fita ita kuma Fatima iyayen hankali ta banka kanta cikin motar da tajaza ma kanta shan mari a karon farko. Duk cikin su babu wanda yasan abinda ya faru, kawai dai sunji ƙarar saukar mari ne, cikin sauri jay ya juyo gareta yana tallafarta ganin sai tangal tangal take tana Neman faɗuwa. Tana jin ta jikin mutum ya wani irin fashe da kukan azabar raɗaɗin marin data sha daga ALIEYO. "Allah ya isana, Allah yasaka min!, Allah bazai taɓa barin ka haka ba saiya biya min haƙƙin na, shege tsinan......... Tsittttt ta gimtse bakinta jin wani irin bugu da akamawa bakin nata...... FAN'S CLUB ƘAUNA BIYU Nake cewa sai kuma Allah Ubangijii ya kaimu bayan sallah da aran rai da kuma lafiya, zamuci gaba daga inda muka tsaya. INSHA ALLAH *AMMEY LAYLERHNKU* mai ƙaunarku mai ƙaunar farin cikin ku take ce muku bye bye bye bye saimun haɗe Insha Allah. Duk wanda yaji daɗin littafin yama mahaifina adda'a Ubangijii ya jaddada rahamarsa a gareka mahaifin da bana da kamar ka. Adda'oi Na ba zasu taɓa dena zuwa gareka, har nima sai randa Ubangijii na ya amshi tawa rayuwar. Bissalam 🙏🙏🙏🙏🙏 Allah Ubangijin talikai ya sadamu daduk wani Alkhairinsa dake cikin wannan wata na RAMADAN *~ALLAHUMMAH BALLIGNA RAMADAN KAREEM 🤲🤲👋~* 08104493215 *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~ Page 11&12 *BY* *AMMEY LAYLERH* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* *Alhamdulillah forever and always 👏* _________________________ ♥️🤍♥️ Ɗago kanta tayi don ganin waye ɗalle mata baki, idonta ta sauƙe akan yaya jay kansa ya jinjina mata alamar ehh shine mai bugun. Da sauri Aliyu shureim ya ƙara so wurin yana kama hannuwanta cikin nashi, fuskarta ya ɗago da niyar share mata hawayen dake kwance saman fuskarta, da wani irin sauri yaja baya ganin shatin kwanciyar yatsun hannu kwance a saman fuskarta. Ganin yadda ya yine ya sanya yaya jay dubansu su duka. "What happens" ya tambaya yana mastowa gare su, cikin firgici Aliyu ya shiga nuna masa fuskar Queen kafin cikin in'ina ya shiga faɗin. "Waye shi?, akan wane dalili zai maran min fuskarn matata?, dubi yadda ya kumbura mata fuska, dubi yaya jay!" Yayi maganar yana juya masa fuskar Queen. Shima sosae zanen yatsun hannun alieyon daya gani kwance saman fuskar fatiman ya taɓa shi. Sai dai Samm bai bari hakan ya bayyana a zahirance ba, yasan kaɗan kenan daga cikin aikin alieyonsa da aka ci ma Sa'a bai tattaka taba, domin zai iya rantse wa yafi kowa sanin halayen Alie karan kataf. Kama hannuwanta yayi zuwa ciki Aliyu ne yabi bayansu da jakankunan kayansu, zuciyarsa na masa wani irin zafi. Sosae yaji yana jin haushin wannan abokin yaya jay ɗin, duk da kuwa bai ga koda mai kama da fuskarsa bane. Amma yaci alwashin duk randa suka haɗu saiya rama mata marin fuskar Queen ɗin shi da yayi wannan alkawarin sane. Ita kuwa dama tuni aunty zeey ta shige ciki domin kukan da julaibeeb ke mata, dole tayi cikin gidan ta barsu tsaitsaye a wurin. Suna dab da shiga main Parlour yaya Nurien da bai san da xuwan yayan nasu bane, Saida aunty zeey ta shiga aikuwa da gudu ya fito cikin tsananin murnarn zuwan ɗan uwan nasa, hannun teemah ya saki yana buɗewa ƙanin nasa hannayensa, rungume juna sukayi cikin tsananin murna da farin ciki. Kai tsaye teemah kan ummie tayi tana faɗawa jikinta tare da sakin wani sabon kukan. "Auta miye hakan?, me saya samm baƙya sanin kin girma ne?" Ummien tayi maganar tana janyeta daga jikin ta, da sauri kuma ta dawo da ita ganin zanen yatsu kwance saman fuskarta, "me ya same ki haka?, waye ya miki irin wannan marin?" Cike da kaɗuwa ummien take tambayar ta. Kukanta taci gaba dayi, yaya Nurien ne ya matso kusa da ummien yana tambayar abinda ya faru shima, ganin yadda fuskar Shalelen nasu yayi wani irin jaaa da kumburi. "Nima ban san shi ba!, don kawai na faɗa jikinsa nasha yaya jay shine ya buga min marin, ya hankaɗoni waje". A tare ummie da yaya Nurien suka dubi yaya jay, shi Nurien irin kallon da yake duban shi daban sakamakon ummie da take buƙatar ƙarin bayani. Sumar kansa ya ɗan shafa kaɗan. "Rashin hankali ta masa shine ya buge ta" "Wai waye ka faɗamin mana kake min wata kwana-kwana" Ɗan risinar da kansa yayi tare da faɗin. "Ummie ALIEYO Naaaaaa ne" Ajiyar zuciya mai ɗan qarfi ummie taja tana komawa zaune, don ko kaɗan bata kawo shi ɗin bane "Yana ina?" Kai tsaye ta tambayi jay ɗin. "Ya fice a zuciye" "Kuma shine ka bar shi ya tafi dan kaima baka da hankali!, bayan kafi kowa sanin halin sa, amma ka barshi ya fita a irin wannan yanayin" tayi maganar tana duban yaya jay. "Afwan ummienmu, wllh kafin ma musan abinda ya faru harya bar gidan babu damar na bishi kuma" "Shikenan Allah ya kiyaye "shine kawai abinda ta iya faɗi tana Adda'ar Allah ya ya tsare shi acikin zuciyarta. Domin bata manta irin halin daya shiga ba a loƙacin mutuwar matarsa. Kasancewar ita da ammiensa aminai ne sosae ta dalilin abokantar dake tsakanin ƴaƴansu mai girman gaske. Yaya Nurien ne ya dubi queen tare da sakin dariya tuno da zancen yayansu na ranar, sai gashi tun ba'a je ko ina ba haɗuwarsu na farko ya kasance duka ne, ido kawai yaya jay ya zuba masa suna haɗa ido ya kuma sakin dariya yana barin parlourn a guje ganin irin kallon da yaya jay yake mishi. Aliyu da tun ɗazu yake zaune kansa a ɗage ne ya ɗago kansa tare da duban yaya jay. "Yaya amma dai ba za'a barshi haka ba dole a ɗau mataki,Wllh bai daki banza ba dole nabi mata haƙƙinta" ummie ta dube shi a tsanake tace "kayi haƙuri Aliyu duk bazai kaimu ga haka ba, shiɗin babban abokin yayan kune, kuma daɗi da ƙari kasan mutuniyarka ba hankali ke gare ta". Ajiyar zuciya kawai ya saki yana ficewa a parlourn. A tsanake yaya jay ya shiga gaisawa da ummien nashi, cikin fara'a dajin daɗi ummine ta amsa shi tana faɗin, "ai nasha wannan karon ma bazaka zo mana azumin ba kamar wancen karon" Da murmushi a saman fuskarsa yake faɗin...."ba dole na dawo ba tunda wannan uban ƴan miskilancin yayi missing kunun gyaɗar queen, kinsan a duniya babu abinda yake burgeshi a fannin abinci sama da kunun markaɗaɗɗiyar gyaɗa" ƴar dariya kawai ummie tayi tana faɗin. "Shi kuma gashi da ƙin kai, kace badan mu kazo Bama mu daina murnarn zuwan ka" "A ahhhh na tuba ummiena nace Allah,wllh dama nayi zuwan shi kuma ya isheni da ƙarafin na dawo, kuma nasan duk akan kunun nan ne" Dariya ummie taci gaba dayi domin lallei alieyo halinsa sai shi. "Kuma wai kin san wani abu ummie" "A ahh saika faɗa babana" ummien ta faɗa tana ƙara dubansa. "Wllh taka nas ya sanya ammienmu gaba Saida yasa ta markaɗa masa gyaɗar, amma data dama mishi ɗan iska sai yaƙi sha wai babu daɗi kamar na gidan nan". Sosae suke cin dariyarsu su biyu ita kuwa teemah tana jinsu duk haushin su ya ishe ta, ganin babu wanda ya kuma bi ta kanta duk cikin su. Kwafa taja a ranta tace (aikuwa zaici ubansa wllh bazai ƙara sha mana kunu ba, kuma ai dama nice mai so!, kuma nice mai damawar to Nima na daina son kunun daga yau). Duk acikin zuciyarta take wannan maganganun, kafin ta tashi tabar musu parlourn tana nufar ɓangaren aunty zeey. ♥️🤍♥️ Cikin matsanancin ɓacin rai yake sheƙe uban gudu tamkar ya tashi sama, gaba ɗaya zuciyarsa wani irin hautsinin bala'i take masa, wani irin raɗaɗi yakeji acen ƙasar zuciyarsa. Kasancewar sa mutan mai tsananin zuciyar bala'i da ɗaukar abu da zafine ya sanya a take tsananin tashin hankali ya sashi tsats-tsafo da zufa, sabida yadda zuciyarsa ke bugawa da Masifaffen ƙarfi yayin da numfashinsa ke fusga tamkar zai bar ganganar jikinsa, cikin tsanananin tashin hankali da wani irin masifaffen juyi da kansa keyi ya ƙara matse kansa da hannu bibbiyu, da ƙyar ya iya taka birki daga gefen shimfiɗeɗen titin. Wani irin tsanar yarinyar yake ji yana ratsa ilahirin gangar jikinsa da kuma zuciyarsa baki ɗaya, idanunsa sun juye sun kaɗa sunyi Jawur, kab ilahirin jikinsa rawa yake kar-kar-kar tamkar mazari haka jikinsa ya shiga kakkarwar cikin wani irin sauri zuciyarsa ke bugawa da kaso Cassa'in da tara cikin ɗari, tana mai wanzar da tsantsarn tsanar yarinyar. Samm shi mutum ne daya tsani rashin kamun kai, in banda rashin kamun kai taya zata masa uban wannan rungumar, duk da kuwa cewar yayantane jinin tane amma aibe kamata ta masa uban iriyar wannan rungumar ba. A take zuciyarsa tayi masa wani irin nauyi, kafin yaji duk wata kafa ta jikinsa na sagewa, da ƙarfin masifa yaja motar ko ganin gabansa baya yi, ikon Allah ne kawai ya kaishi gida lafiya, wani irin mahaukacin hong daya danna kuwa kai kace baya a hayyacin sa ne. Su kansu soldier's ɗin dake tsaron get ɗin Saida suka tsorata da irin hong ɗin ɗaya ringa bugawa. Cikin azama da rawar jiki suka buɗe get ɗin, yana qara cilla kansa asalin get ɗin gidan. A tsakiyar coumpaund ya faka motar ko gama daidaita tsayuwar motar baiyi ba haka ya fice a zuciye, idan yace yana raɗaɗi ko zafi zuciyarsa yake to yayi ƙarya. Wani irin bugu zuciyarsa ke masa bibbiyu ya shiga taka step na benen, da ƙarfi ya mirza handle na qofar yana tura kansa jikin babban parlourn sa, sa'ar sa ɗaya ma babu wanda ya haɗu dashi. yana shiga falonsa ya maida ƙofar ya rufe, kana ya zame tare da zama aƙasan tiles na parlourn ya jingina bayansa da jikin ƙofan parlourn lokaci ɗaya yashiga kokuwa da numfashinsa dake ƙoƙarin ɗauke wa. Atake ya shiga faɗin, “Allahumma Ajirni fii musibati wa'ahkifli lu Khairan minha , Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n, innalillahi wa'inna ilair raji'un" Cikin wani irin tashin hankali ya cigaba da karanta duk wata adda'ar da tazo bakinsa. wani irin zazzafan zazzaɓi mai zafin gaskene ya lulluɓe sa wanda gaba ɗaya ilahirin jikinsa ke rawa. Samm Alie bai iya ɗaukar abu da zafi ba tsananta ma kansa da yayi ne ya sanya wannan zazzafan zazzaɓin rufe shi a take. Amma ɗan bala'in mai makon ya saduda saima wani irin turirin da zuciyarsa yaci gaba dayi. A haka wani irin wahalallen barci yazo yayi awon gaba dashi. (Kada ku manta a baya nace ALIEY mutum ne da baiya kin abu ba, haka kuma bai iya son abu ba, idan ya tashi da dukkanin zuciyarsa,jikinsa dama komai nashi yake so ko ƙi, fatar kun fashimta dai🤗) ★★★ ★★★ Haka al'amurra suka ci gaba da wakana tare da shuɗewa tuni suka suka shiga watan azumi, inda suke gudanar da ibadarsu cikin kwanciyar hankali. Tuni an sanya ranar auren Fatima da Aliyu shureim ɗinta inda za'a yi bikin su bayan sallah da sati biyu. Kullum aliey tare da yaya jay yake shan ruwa ko a gidan ummie ko kuma gidan ammiey inda kullum kuma kunun gyaɗar aliey babu fashi, bayan yasha a gidan haka ummie zata kuma bashi wani ya tafi dashi. Shi yasa aliey yake tsananin ƙaunar ummien fiye da tunanin mai tunani, kuma duk xuwan da yake basa taɓa haɗuwa da Fatima kasancewar yawanci data gama ayyukanta gidansu Aliyunta take tafiyarta, kasancewar baba mariya ƙanwa take ga mahaifinta. Yauma kamar kullum tun wajajen huɗu da mintoci aliey yake gidan, inda suke tare da yaya jay tare da Nurien a main Parlour na gidan baki ɗaya. Shi Alqur'ani mai girma ne a hannunsa yana raira kyakkyawar ƙira'arsa cikin daddaɗan sautin daya karaɗe parlourn, 6:34pm aka ƙira sallar magrib, rufe Alqur'anin yayi tare da ɗaurayo bakinsa dabinon ajjuwa ya ɗiba kwara uku yana ci, suma duk shima yaya jay dabinon yaci. Shi kuwa yaya Nurien tuba yaci tare da kankana, suna ida ci suka miƙe xuwa masjid, ko ka fin su dawo tuni ummie ta jere musu komai inda lafiyayyan kunun gyaɗar da teemah ta dama kafin ta tafi already ummie dama ta juye masa cikin plask na shayi in banda turiri da ƙamshim daɗi babu abinda yake tashi a cikin parlourn. A jere suka shigo parlourn dukan su Abba yaya jay yaya Nurien sai kuma aliey dake gefen Abba inda da dukkan alamu wata maganar suke taunawa mai muhimmanci. Ummie da itama idar da sallar kenen ne ta amsa su, zama suka yi baki ɗayansu, a nutse aliey yaɗan ɗukar da kansa tare da cewa. "Barka da shan ruwa ummiena" "Barka alieyo ykk fatar kasha ruwa Lafiya kaima" tayi maganar cike da kulawa tana tura masa plask na kunun gyaɗar, kasancewar tasan shine abinda yake fara sha, a nutsen sa yaja plask ɗin gabansa cike da kamun kai tamkar wata mace, a junan su suka shiga gaisawa tare da yima kowansu Barka dashan ruwan. Kurr idanun yaya Nurien akan aliey, wani irin lumshe ƙyawawan idanunsa yayi loƙacin daya kai cup na kunun gyaɗar nan bakinsa. Murmushine ya subcewa Nurien da sauri ya kawar da kansa, tare da zancen zuci acen cikin zuciyarsa ya shiga faɗin. (Shi kuma babban yaya da irin abokin da Allah ya haɗa shi kenan, ga tsananin ƙyau tamkar ɗan ƙasar indiyawa ko kuma Balarabe nema oho?) Kafaɗunsa ya daga irin bai sani ɗin nan ba. Daga kunun bai kuma cin komai ba har sallar isha'i, inda daga nan bai koma gidan ba daga masallacin suka wuce tare da jay, inda shine ya maida shi gidan tare da kunun gyaɗar sa. Daidai ta parkin na motar yayi a tare suka fice suna ƴar fira sama-sama kuma duka akan kasuwancin da alieyn ke taɓa ne, da sallama suka shiga qayataccen palon ammiey, ammiey dake zaune tare dasu Abba da kuma Irfan ne suka amsa sallamar, Amnah dake jikin Irfan ta sake shi tana yin kan jay aguje, tare da cewa, "oyoyo uncle jay" "Oyoyo my princess Naaaaaa" Shima ya gaɗa tare da cirata sama yana juyi da ita. Ido yarinyar ta haɗa da papieyn ta. Da ido ya mata alama data zo, maƙe kafaɗa tayi tare da masa Gwalo Ahankali tace masa. "Bana xuwa wurin ka tunda kaƙi bani New Mamie, zanbi uncle jay gidan sane kawai nifa" Da sauri shida ammiey suka dubeta domin a tare maganar Amnan ta doke su, murmushin manya kawai Abba yayi yana barin parlourn bayan sun gaisa da jay. Zama yayi gefin ammiey cikin ladabi da kuma nutsuwa jay ya shiga gaida ammien. Amsa shi tayi tana tambayar shi ummiensa da kuma iyalansa. Cike da girmamawa yake bata amsa, sosai suka shiga fira ammien wanda yawanci akan alieyon ne. Irfan kuwa sai aikin kare ɗan uwansa yake. Sai wajajen goma da rabi kana jay ya musu sallama yana komawa gida. Wata iriyar soyayya mai qarfin gaske ta sake shiga tsakanin Aliyu shureim da queen teemah, sosae yake ririta abarsa yake ji da ita fiye da duk wani tunanin mai tunani. Haka rayuwar taci gaba tafiya cikin aminci na Ubangijii har ana yau sauran kwanaki uku sallah, daidai sunkai azimi na ashirin da bakwai keñan, wanda wannan rana tazo musu da tsananin farin ciki, na samun aikin da Aliyu shureim yayi a babban birnin tarayyar Abuja. Haka familyn Aliyu dana Fatima suka cika da tsananin murnarn wannan aiki nashi, Fatima kusan zance tafi kowa murnarn samun wannan aikin nashi, domin dama samm taƙi jinin waƙar da yake yi, kasancewar ya fara in joining da mata suna harkar videon tare. Ana ya gobe sallah again Alie ya kuma jibgewa gidan su jay uban kayayyakin sallah, tare da kuɗaɗe masu yawan gaske in banda albarka da addu'a babu abinda ummie da Abba suke bin alieyn dashi. Masallatan da gidajen marayun daya ɗauki nauyin sa kuwa acikin watan azumin Allah ne kaɗai yasan iyakar su. Banda taimakon mara ƙarfi da yake yi, hutu sosae ya ɗauka wannan karon domin shi kansa harya manta irin loƙacin daya ɗauka hutu kamar haka. Gaba ɗaya kowa ka gani sabgogin sa yake, babu ruwan wani da wani haka kowa ke gabatar da shirye-shiryen sallah, inda wasu ke ɗebo kansu da zafi, wasu kuwa zama kaga samm babu ruwansa da irin wannan ƙaryayyakin irin na masu manyan buruka. Washe garin ranar aka tashi cikin annushuwa na ƙaramar salla, inda aka hau idi lafiya aka saƙƙo lafiya. A wani ɓangaren kuma zaka sami yara suna ta murnar fita yawon Barka da sallah, Suna zaune tamkar yadda suka saba suna firansu cikin tsantsar farin ciki, kallo ɗaya zaka musu kasan cewa Yes lallei ana zuba wata iriyar tsabtatacciyar soyayya a wurin nan. Wata narkyakkiyar Baƙar motar ce ƙiran Toyota Avalon,bugun 2024 ta sanyo kanta cikin gidan. Ji tayi kawai zuciyarta ya bada wani irin sautin bugu amma ta danne hakan, taƙi bari tsoranta muraran bayyanuwa. ALIEY dake driving na motar ne ya Parker a ɗan madaidaicin parking lot na gidan, Ammiey da Amnah ne suka fito domin dama duk shekara sukan ziyarci juna ne tsakanin ammien da kuma ummien. Shi kuwa cikin motar ya koma ran nan haɗe tare dayin reverse yaja motar yana barin gidan, kai tsaye ya shiga zaga garin Kano haka taka nas baima san abinda ya sanya shi haka ba. Cikin farin ciki queen ta shiga gaida ammiey, cike da matsanancin ƙaunar teeman ammiey ta shiga amsa ta tare da ƴar tsokanarta ashe sun kusa shan biki,ita dai kunya ta hana ta yin magana sai Aliyu ne ke amsa ammien da ameern ameern. Da hannu teemah taya fito Amnah a take yarinyar ta saki hannun ammien tana yowa baya, wurin teeman tayo ita kuma cike da tsananin qaunar yarinyar ta ɗauke ta. Tana ɗaura ta saman cinyarta itama cike da farin cikin ganin teeman ta shiga wasa abinta. Cikin ƴar shogoɓar yarinta da shegen wayo na Amnah tace, "Kece New mamien da papiey naaa yace min kin kusan zuwa ko?" Da sauri ta shiga girgiza kanta tace "a ahhh new Mamienki nanan tare dake baby" domin ita sammm duk xuwan dasu ammien suke yawanci bata gidan suke xuwa, kuma ita bata ma taɓa ganin Amnan ba sai yau. Wani irin kallo Aliyu shureim yake bin queen teemah tare da Amnah yana ganinnnn A gimtse 🫰💪🥰 Nima kaina bansam mine yake gani ba sai mun haɗe a page na gaba. *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~ Page 13&14 *BY* *AMMEY LAYLERH* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* *Alhamdulillah forever and always 👏* _________________________ *Alhamdulillah forever and always 👏* __________________________ ♥️🤍♥️ Sosae yake ganin wani irin bala'in dacewa da sukai, lumshe idon yayi tare dajan qatuwar ajiyar zuciya sunan new Mamie dayaji Amnah ta ƙira queen dashi. Ita kuwa Amnah ta sake abinta sai zuba take, babu daɗewa Aliyu ya mata sallama domin yana tattara abubuwansa masu muhimmanci ne, don Acikin satin ake son ganin sa a ma'aikatar da suka ɗauke shi aikin. Sallama ya mata Saida ta rakashi har bakin get kana ta dawo cikin gidan. Directly main Parlournsu ta nufa tare da yin sallama cikin nutsuwa, Ammiey ce ta amsata tana faɗin "har ɗan nawa ya tafi keñan?" Ita dai haka kurum take jin nauyin ammien,kasa amsata tayi ɗan murmushi irin na manya ammiey tayi tare da cewa. "Ubangijii ya nuna mana loƙacin da Alkhairi" ummie ce ta amsa da ameern, kafin su shiga wata firan daban. Sai dab sallar la'asr ammien tawa ummie sallama, duk da kuwa cewar ummien taso Ammiey ta tsaya tayi Sallar la'asr ɗin, amma kasancewar aliey ne yazo daukar za don dole haka sukayi sallama da juna. Har zata tafi ta tuno da Amnah da take tare da queen a ɗakinta, ummie ce tayo mata magana ta fito cikin ƙaton hijab ɗin ta, aikuwa Amnah na jin ammiey tace ta taho zasu tafi ne yarinya tace bata san zance ba, sammm taƙi yarda duk kuwa da cewar irin wayon da ammien ta riga mata amma haka Amnah taƙi ya. Cikin salon wayon da ammien keson mata tace da ita "laaa princess ga papieyn ki cenñnn ya kawo Miki New Mamienki" noƙe kafaɗa tayi tare da cewa. "Nidai bana sonta ga New Mamien nawa a Nan, kuma ramin wanka ta bani abinci a baki ta goye ni, kuma ma kin gani harda kitson irin ƴan gayu tamin" Tayi Maganar tare da zame band dake kanta, a take kyakkyawanr kitson da teemah ta mata ya bayyana irin me ɗan gaban nan. "Kai Masha Allah tabarakallahu ahsanilkhaliqeen 😔 inyeeeeee ƴar gatan mamienta ba, to maza taho muje ki nuna ma papiey kitson da new Mamien ki ta miki" da haka aka mata yawo tana faɗin "mamiena ki tsaya anan anxu dan dawo!" Da murmushi kwance saman fuskarta take ɗaga mata hannu itama, da sauri ummie ta dubi ledar dake ajje irin mai salo-salon nan cikin azama tace "maza ɗauki yi maza kada amm aliey ta tafi ki bata", badan taso ba ta ɗauka domin a duniya bata ƙaunar abinda zai kuma haɗa ta wannan mugun.fuskarta ko kaɗan babu annuri ta nufi inda motarsu ke Parker yana shirin tashi, da ɗan hanzari ta ƙarisa wurin yana ƙoƙarin yin reverse ammie ta dakatar dashi, ganin fatiman tana nufo. "Gashi inji ummieee, wannan kuma na baby" tana miƙa mata ledoji guda biyu, "to kice mata na gode sosai Allah ya ƙara girma yabar zumunci", "Ameern tace da sauri tana barin wurin, " New Mamie Naaaaaa " Amnah ta ƙwala mata ƙira da masifar ƙarfi. A birkice ta juye tana sauƙe idonta masu kama dana mage akan Amnah, murmushi yarinyar ta saki tana ce mata "ke yausheeeee zaki dawo gidan papieyna da zama ki zam...... Tsittttt tayi shiru sakamakon wata razananniyar uwar tsawar da papieyn nata ya buga mata. Kunnuwanta ta toshe tare da fashewa da kuka tana ƙanƙame Ammiey. Da wani irin bala'in ƙarfi itama taja baya tana jin tsawar har tsakiyar kanta, "banza mugu azzalumi, wato ƴar tashi ma baya raga mata keñan,da sannu sena yi maganinka ne!" (Hhhhhhhhhh Ni kuwa nace a ina ɗin zaki yi maganinsan, bayan kina dab da zama mallakin wani🤌🤗 fan's kunji fa queen teemah da naiman magana🤣.) Sosai ammien ta riƙe Amnah a jikin ta, ganin yadda jikinta ya ɗau mazari. Cikin sheshsheƙar kuka tace, "kuma na fasa nuna maka kitson da mamiena tamin, sannan bazan faɗa maka tayi min harda wanka bama, kuma baxan cema ta bani abinci a bakin ba" yana jinta amma yayi banza da ita domin shi kaɗai yasan irin zafin da yake ji na sanya shi da tayi ya mata tsawa. A haka barci ya dauke ta tana ƴan qananun Maganganun ta mara sa kan gado. Kwanci tashi hasarar mai rai yau ya rage saura kwanaki biyar cifff auren Aliyu shureim da amaryarsa queen teemahnsa, a kuma yaune zai tafi Abuja sakamakon ƙiran gaggawa daya same shi, domin da a satin daya wuce ne tafiyar nashi, sai kuma suka cira zaman sabbin ma'aikatan da za'a ɗina sakamakon wani uziri daya hana shugaban campanyn xuwa, sai jiya da dare ƙira ya same shi ujila daga campanyn. Duk wasu shirye shiryen biki sun fara kankama kama daga gidansu amarya teemah da kuma gidan su angonta Aliyu shureim. Dede ta akwatuna harsun kai kayan su akwatu biyar cifff aka mata kaya na alfarma aka zuba mata kasancewar Aliyu shureim shi kaɗai ne Namiji gaba da baya a wurin iyayen sa, sai kuma ƙanwarsa fareedah wancce ta kasance ita ce auta. Ɓangaren queen teemah kuwa uyummmmmmmm tamkar tajayo nesa kusa haka take ji, tana ganin waɗan kwanaki biyar ɗin tamkar shekaru biyar, gaba ɗaya kafff cikin school Meta nata babu wanda bai san da bikinan ba domin abubuwa take shiryamusu na musamman. Ita dasu fareedah ƙanwar ango kuma babbar ƙawar amarya ake shirya komai. Tunda satin bikin su ya kama itada ƙawayenta suka kasa zaune suka kasa tsaye, gyaran jiki na musamman Fatima ke amsa daga ɓangaren ummiey da kuma mamansu Aliyu shureim ɗin domin tace itama ƴarta ce, tunda itada da mahaifinta uwa ɗaya uba ɗaya ne suka aifesu. Sosae suke ji da wannan bikin domin tsabbb suka shirya zuwansa dama, da fatiman zataci gaba da karatun tane sai kuma daga baya iyayen suka sanja shawari suka ce gwamma kawai ayi auren. Daga baya taci gaba a gidan mijinta idan yana da ra'ayin hakan. Shi kuwa yace daga nan har birnin sin in ana zuwa ya barta taje tayi karatun ta don zama babbar likita shine burinta, shi kuwa ya riga ya yima kansa alƙawarin duk abinda queen ɗin nasa keso, to shima kuwa yana son koma miye take so ɗin da gasken gaske. A yau ranar Monday Aliyu shureim ya shirya tsabbbb cikin shirin tafiya Abuja, sosea yayi wani irin ƙyau fatarsa ta ƙara haske fiye da yadda ka sanshi, cikin shadda giztner milk color ya shirya inda shigar ta masifar yi masa ƙyau fiye da ko yaushe,ɗakin mahaifinsa ya nufa kai tsaye domin yi musu sallama, bayan sun gaisa yace. "To Abba Mama ayafi juna zan tafiiiiiiiiiii" yayi maganar a raunacetare dajan fi ɗin sosea. Ajiyar zuciya mai qarfi Mama da sauƙe tare dacewa, "nifa Aliyu sai naji sammm tafiyar nan naka ya fita a raina, daka haƙura anan ɗin ma ai alhamdulillah babu ba sai kayi nesa damu ba!" Shima ajiyar zuciyar ya saki yana jin baki ɗaya jikin sa yana neman mutuwa, amma babu yadda ya iya dole zai tafi ɗin ai dama. Cikin son ƙarfafa mata gwiwa yace. Babu komai Mamana Insha Allah!, ki sanya wa zuciyarki nutsuwa kinsan tafiya da ƙarfen nasara babu tabbas ne acikin ta" Kurrrrr haka Mama ta ƙure shi da Idanunta tanaji tamkar wannan shine kallon karshe da take masa. Abba ne yayi ƙarfin halin faɗin “Kin tsaresa da ido kuma kinƙi kiyi magana”. Shima cikin ƙarfin hali yayi maganar domin da gaske shima sammm bason tafiyar yake ba. Kodan shi kaɗai ne ɗa namiji garesu kuma bai saba irin wannan tafiye-tafiyenba ne Ohhhh. Murmushi Aliyu yayi tare da cewa, “mamana kodai na miki kyau ne?” yayi maganar again da murmushin nan kwance saman fuskarsa. Jinjina kai Mama tayi still Idanunta na kansa tace. “Sosai ma mai sunan manya sai naga kamar baka taɓa min ƙyau irin haka ba”. Murmushi yayi tare da Wara ido kana yace. “Iyyeee yau Mamana ina kunyar da ake min dahar ake yabo na har haka” Ummi kuwa still Idanunta na kanshi, fareedah data shigo gidan yanxu ne jin kamar maganar mamansu da kuma ƴaƴanta ne ya sanya itama ta shigo ɗakin,Ta kalli mamansu kana ta kalli yaya Aliyu shureim data tsirawa Idanu matsawa kusa da Maman nasu tayi tare da cewa. “uhummmmm yaya Aliyu ɗan gata duk su Abba sunfi sonka akaina, to danma ai ka kusan tafiya ka barni daga Ni saini kaɗaina, kaga shike Nan sai nayi yadda nake so Nima a gaban su". Sai'a sannan Ummi ta ɗauke Idanunta daga kan Aliyun tare da mayarwa kan fareedan. Kallon fareedan Aliyu shureim Yayi tare da cewa. “fareederh” Cike da ladabi ta ɗago kanta kana tace. “Na'am Yaya Aliyu Naaaaaa” Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da cewa. “dole ai dama koba ki ce na tafin ba zan tafi dole fareedatu, zan tafi nabarki dake sai su Abba da Maman. Cikin yanayin damuwa fareedah tayi ƙasa da kanta lokaci ɗaya Idanunta suka ciko da hawaye yayin da taji zuciyarta yana masifar bugawa da ƙarfi tace. "Nufa yaya da wasa nake maka, wllh nafi buƙatar kullum kullum nayi ta ganinka, domin kai kaɗai ne gata ne, kaine babban yayan da nake alfahari dakai, nufa ba irin wannan tafiyar nake nufi ba, idan kayi auren nefa nake nufi yaya Aliyu!, inason mu kasance a tare muyi kukanmu tare muyi farin cikin mu tare, kamin aure kamar yadda kasha faɗin cewa kaine zaka aurar dani ɗin, babban yaya." Aliyu kuwa murmushi yayi tare da kallon fareedan kana ya cije labɓansa na ƙasa, tare da lumshe idanunsa yana sauraron bugun zuciyarsa, ajiyar zuciya ya sauƙe tare da buɗe idanunsa akan fareedan kafin yace. “To ai ita rayuwar dama ƴar haka ce fareedah koda baki ce na tafi Ni san zan tafin" Girgiza kai Mama tayi tare da kallon Aliyu cikin yanayin tsinkewar zuciya tace. ”wai duk mine ya kawo hakan ma Aliyu? don Allah duk Abar maganar Meyesa kake karya mana zuciya ne!?”. Girgiza kai Aliyu Yayi tare da kallonsu wani irin tausayinsu da kuma ƙaunarsu na ratsa dukkan zuciyarsa, Iska mai zafi ya fesar daga bakinsa kana yace. “Ba karya zuciya bane Mama Naaaaaa" ya kuma jannn n ɗin A hankali Abba ya ɗaga idanunsa tare da kallon Mama da ta tsirawa Aliyu idanu cikin wani irin yanayi ko ƙyaftawa bata yi ajiyar zuciya ya sauƙe kana yace. “Allah Ubangijii ya kare ka da kariyarsa, Allah ya bada Sa'a Aliyu shureim Ubangijii ya sauke ka lafiya, ya bada Sa'ar zuwa" yana faɗin hakan ya fice a ɗakin da sauri domin wasu irin al'amurra masu girman gaske daya gano dan gane da yaron nashi, kiris ya rage zuciyarsa ta fallasa asirin dake birnin cikinta. Wannan shine ma dalilin daya sa yabar ɗakin cikin sauri. Yana fita wasu wahaye masu zafi duka zubo masa, da sauri ya sanya hannun da yana sharewa. Ahankali Aliyu ya maida kansa jikin kujerar da yake kai ɗin ya jingina, kana ya miƙe ware lumsassun idanunsa tare da kama hannun fareedah cikin nasa kana ya cije lips ɗin sa. "Ga Amanar ƴar Amana na Nan na bar miki ki kula min da ita, fiye da yadda zaki kula da taki rayuwar!, ki kula min da ita har zuwa sanda zan dawo, ko sau ɗaya kada ki taɓa barinta ta zubar da ruwan hawaye ata dalilin rashin..... Da sauri Mama ta rufe bakinsa da hannuwanta, wani irin sanyi jikinta da zuciyarta keyi cikin wani irin yanayi ta zubawa Aliyun Idanu. Anutse Aliyu ya buɗe Idanunsa dake lumshe ya sauƙe akan mama. Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da furzar da iska daga bakinsa kana yace. “mama ya dai kike rufe bakin haka kika sani ma ko maganar ƙar..... Cikin saurin Mama ta dafe ƙirjinta daya buga da ƙarfin gaske cikin raunin murya irin na wanda ke gab da zub da hawaye ta kallesa cikin tsananin rauni tace. “Haba haba Aliyu ya kake mana haka karfa ka manta yau saura kwanaki biyar AURENKA kaida queen ɗinka, amma kake mana irin waɗan nan maganganun!, tamkar bai barin wasiyya”. Wani irin murmushi ya saki me ɗan sauti yana cewa, "Mama to ita rayuwar nawa take ma, hmmmmmmm" kawai yaja ajiyar zuciya domin wani irin bala'in bugu da yaji ƙirjinsa nayi tamkar me. Mama kuwa lokaci ɗaya wasu hawaye masu masifar zafi suka fara bin kuncinta, domin Sakk irin Maganganun da yake faɗa mata cikin mafarkanta na ƴan kwanakin nan. Cikin yanayin tashin hankali Aliyu ya sauƙa tare da ƙara sawa gabanta ya durƙusa tare da riƙe hannun ta cikin sanyin murya yace. “mamah kiya femin kiya femin kada ki zubar da hawayenki akaina, me ne nayi miki! dana chanchanci zubar hawayen ki akaina?”. Damƙe hannunsa Mama tayi cikin raunin murya da alamun tashin hankali tace.“Meyesa kake karya min zuciya nida mahaifinka da ƙanwarka gata nan".Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da yin murmushi yayin da Idanunsa ke sheƙi kana yace. “Toh yazanyi mamah inada ikon sanja ƙaddarata ne? dole nasan ƙaddara zatayi aikinta, kuwa ruwa, iska, tsanani babu wanda ya isa sanja ƙaddarar dake manne acikin zuciyarsa, da ina da dama da nine mutum na farko wanda zai fara sanja ƙaddararsa daga mummuna zuwa kyakkyawa. Girgiza kai Mama tayi still Hawaye nabin fuskarta tace. "Babu babu babu Aliyu!, ina tsoron abinda zai faru dakai ne kawai, gaba ɗaya kwanakin nan in yawan mafarkai akan ka Aliyu Naaaaaa marasa fasali, marasa kan gado" ”cike da matsanancin mamaki ya dago kansa jin ashe Mahaifiyarsa itama na ire-iren mafarkan da yake yi akan kanshi.amma saiya danne hakan gudun kada ya kuma tada wa mahaifiyarsa hankali, cikin sassanyan muryansa da tayi sanyi sosai yace. "Mamah Naaaaaa kimin adda'a da fatan Alkhairi zan tafi loƙaci na ƙara ƙurewa" kafin ya dubi fareedah data kasa koda kyakkyawanr motsi ne murmushin itama ya sakar mata tare da cewa "ki cika min alƙawarin da nabar Miki fa" Cikin ƙarfin hali tace "I promise you yaya nayi alƙawari" tare da ɗamke Hannuwansa ta daura akan Ƙirjinta, sasea yaji yadda zuciyarta ke bugawa da ƙarfi, sai kawai ya sakar mata kyakkyawarn murmushin nan nasa yana turkusa gaban mahaifiyarsa. "Ki min addu'ar Mama ki yafe min duk wasu abubuwa dana aikata Miki na rashin daidai, danne zuciyarta dake Zillo tayi, nan ta shiga masa adda'oin neman tsari da gamawa da duniya lafiya, da nema masa gafarar Ubangijii. Murmushi yayi cike da jin daɗin Addu'ar ta ya shafa sajensa, bayan ya amsa mata cikin farin ciki sai yake jin kansa sakayau tamkar ɗan jariri sabuwar haihuwa. Sosai fareedah ke dariya tana jin ƙaunar Yayan nata, miƙewa yayi tare da yiwa mamah Sallama kana ya fice bayan tayi masa Allah ya tsare. Kai tsaye gidansu queen teemah ya nufa cikin nutsuwa kai tsaye ya tura ƙofar get ɗin. Shiru babu kowa, harya zaro wayar sa da nufin qiran ta sai kuma kawai ya fasa yana sanya kansa cikin gidan. Saida yayi sallama ummie dake zaune a parlour ce ta amsa sallamar tana faɗin. "Shekarau sai yau akaga damar shigo mana keñan, shigo wa yayi tare da ɗan shafa sajan sa yana cewa, ”Amin afwa ummienmu na daina daga yau insha Allah” ɗan murmushi tayi tare da faɗin. "Allah ya yarda Aliyu" acen qasan zuciyarsa ya amsa da ameern. Tsammm ummie ta miƙe tana faɗin bara na turo maka fatiman, "TO Ummienmu" yace yana jin ƙaunar ummien har cikin ransa, domin shi samm bai ɗauke ta a matsayin surukuwa ba a matsayin mahaufiya yake ɗaukarta. Babu daɗewa saiga mutuniyar taku cikin zumbulelen hijjab ɗin, zama tayi dab da shi tana tonƙoshe ƙafafunta, idanunsa ya zuba mata waɗan da suka ɗan sanja launi. ”nurul qalb!" Ta ƙirayi sunan shi cikin wani irin sauti mai ɗan amo kaɗan, bai amsata ba kuma baima san ranayi ba. Jin yayi shiru ne ta ta ɗago kanta wani irin karyar da wuyan ta tayi tare da zuba masa nata idanun itama, haka kawai yau ɗin ta tashi da wani irin sanyin jiki. A raunace ta kuma ƙiran sunan shi”nurul qalb!” aɗan firgice ya ɗago kansa yana sakin ajiyar zuciya mai qarfin gaske, nazo muyi bankwana ne Queen ” da sauri tace "ban kwana kuma qalb?, to ina zaka je da zaka min bankwana?," da sauri ya dawo seti tare da faɗin, "au na manta nazo muyi sallama ne ki yafe ni,na yafe ki Insha Allah yau loƙacina ya cika". Cikin tsare shi da ido tace "nifa ƴan kwanakin Nan samm bana gane kalamanka yaya Aliyu, wanne loƙacin naka ne kuma yayi?" Tayi Maganar da alamar tambaya. "Ina nufin loƙacin zuwa wurin aikina ne yayi kinsa da tuni a wancen satin naje, sai aka sami ɗan akasi tafiyar ya fasaya, to shine fa jiya bayan nabar Nan ƙiran gaggawa ya same ni, na lalaaie ana nema na yau!". Wata iriyar ajiyar zuciya ta sauke tana jin yadda duk wasu nau'o'in jijiyoyin dake jikinta suka mimmiƙe, tsintar kanta tayi dajin wani irin azababben tsoro, tsoro na tashin hankali marar misaltawa, cikin wani irin wahalallen yanayi tace "inajin tamkar kada kayi tafiyar nan, ina jin tamkar kana shirin rabuwa da nine nahar gaban abada, inajin tsoro inajin tsoron wani abu da bansan ko miye shi ba" ”MUTUWA” Ya bata amsa, a kiɗime ta miƙe tsaye ta soma jijjaga kanta”bana so bana son jin kalmar ka dene min zancen abinda zai nisantaka dani pls, ka dena min batun mutuwa haka nan mana!, ba kaga muna shirin mallakar juna bane!! Ba kaga AUREN mu saura kwanaki biyar suka rage mana ba?" Pls na tsani kalmar ma tsani jin kalmar daga gareka I HATE YOU!” cikin ƙaraji ta ƙarishe maganar tana rushewa da wani irin kukan bala'i irin mai ƙona zuciyar nan. Jikinsa kawai ya janyota yana jin ƙaunar ta tamkar yau ya fara sonta, amma shi ya riga da ya sani ba tun yauba ƙaddara ta riga fata. Cikin wani irin yanayi yace, ”ya zamu yi da ƙaddarar da ke shirin tunkaro mu!, batun mutuwa kona Miki,ko karna Miki ya zama dolen doliya, tabbas zan tafiiiiiiiiiii saidai yaushe ne?" Yaune?, yanxune?,gobe ne?" Allah ne masani queen, idan yaso kuma sai kiga ya barmu munyi rayuwar aurenmu mai cike da annushuwa da tsantsarn farin ciki, idan ya so kuma ya tanaja miki mijin daya fini nagarta,sanin Chanchanta,wanda zai kula dake fiye da yadda Ni zan kula dake!, wanda zai baki soyayya fiye da soyayyar da xan baki, wanda zai soki fiye da yadda nake SONKI, wanda zai ƙaunaceki fiye da yadda nake ƙaunarki queen!” cikin sheshsheƙar kuka tace, ” babu! Ba 'ayi wanda zai soni ba bayan kai yaya Aliyu, bana son rayuwa da kowa idan harba kai bane, da kuwa daga wannan loƙacin na daina ganin ko wanne Namiji a matsayin miji Saidai na kalleshi a matsayin ƴar uwata mac.... Kukan daya ci ƙarfin ta shi ya hanata ƙarasa magan ganunta, ”kada kiyi butulci ga mahaliccin mu FATEEMERH,Ki sani ruwa Iska tsanani babu abinda ya Isa ya sanja ZANEN ƘADDARAR MU, zaki iya dole zaki amshi baƙuncin wani na bani ba” da wani irin masifar qarfi ta fisge jikinta a nashi tana yin ɗakin ta masifar gudu. Duk yadda yakai ga tsayar da ita amma taƙi tsayawa. Kuka take tamkar wadda aka ce mata ya mutu, bayan kuma gashi a gabanta, gidansu, parlourn ummienta..... Hawayen da suka cika idon sane suka sami damar zuba masa, cikin raɗaɗin zuciya ya goge yana barin gidan baki ɗaya, a bakin get ya haɗu da yaya jay, bayan sun gaisa yake sanar dashi zai je Abuja ne an ƙira shi akan batun aikinsa, anan yaya jay ya juya kan motarsa tare dacewa suje ya kaishi tasha ya hau mota, har yake sanar dashi badan ƴar fita ce ta kamasu ta gaggawa ba shida aliey daya kaishi, shidai kawai Aliyu shureim murmushi ne nashi, suna ɗan taɓa fira kaɗan kaɗan a haka harya mika shi tasha ya hau mota, kafin ya jiyo gida. Da addu'ar shiga Mota a bakinsa ya shiga, bayan motar ta gama cika driver yaja motar tare da yin reverse yana ɗaukar hanya. Wani irin murmushi tare da hawaye ne suka saƙka mishi lokaci guda, a daidai sanda suke barin cikin garin na Kano baki ɗayaaaaa. (Ya Ilahi ya mujibud da'awati) Allah ya saukeƙa lafiya Aliyu shureim, sai mun zo amsar tsara ba🤞🤞👌 A gimtse 🫰💪🥰 *BY AMMEY LAYLERH ✍️* 08104493215 *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~ Page 15&16 *BY* *AMMEY LAYLERH* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* *Alhamdulillah forever and always 👏* __________________________ ♥️🤍♥️ Da sauri Mama ta dafe daidai setin zuciyarta jin wani irin mummunan bugu data mata, zaune takai gefen gadon da take shirin tashi. ”Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un” ta furta tana jin yadda gaba ɗaya wata iriyar kasala ta mamaye ta. Acikin jikinta taji tamkar wani sashi na jikinta na dab da rabuwa da ita. Adda'oi ta shiga gurtawa a ƙasan ranta tana neman tsari da koma meke shirin tunkarota yazo mata da sauƙi. Kasa fita tayi domin bata jin zata iya tashi ma adai yadda take ji ɗin nan. *Queen* Zaune takai tana rabka uban tagumi domin wani irin masifaffan da taji zuciyarta na mata. Ummie dake faman zabga mata ƙirane taji shirun yayi yawa ya sanya ta shig ɗakin nata kai tsaye. ”fatimah” ummie ta ƙirata da ɗan ƙarfi ganin tamkar ba'a hayyacin ta take ba, jin ummienta na ƙiran ta ya sanya firgigit tadawo da ita natsuwarta, da sauri tanufi wurinta, jikinta kawai ta faɗa domin wani irin rauni taji mai wuyar misaltuwa tattare da ita, ita kanta bata san mene hasalin abinda ya haifar mata da hakan ba. ”fatimah! Lafiyar ki kuwa? dubi yacce kikai zuru² loƙaci guda, baki da lafiya ne?, kodai period naki ne zai zo?, to kuma ai baki daɗe dayin wanka bama acikin ƴan sati kan nan kikayi al'adarki" haka ummie ta shiga jero mata tambayoyi, domin tasan babbar ciwon dake galabaita Fatima shine ciwon mara yayin period nata. Bata da takamaiman amsa da zata ba ummienta nata domin ita kanta bata san meke damunta ba, kuka kawai ta fashe dashi tana jin yadda zuciyarta keci gaba da bugun bala'i. Hannun mahaifiyarta ta kamo ta ɗora akan Ƙirjinta tare da faɗin. "Ummie ƙirjina gaba na!, gaba na f...…. Kasa ƙarasawa tayi sakamakon wani irin harbawa da zuciyarta tayi da ƙarfin masifa. Cikin tsananin kiɗima ummie ta rungume yarinyanta tana faɗin, ”innalillahi wa'inna ilair raji'un, meke shirin faruwa damu har haka?" Cikin fusgar numfashi tace "bah bah ban sani ba Nimaaaaa ummieeeee" a fisge tayi maganar, sunayen Allah ummie ta fara tofe Fatima dashi, tare da duk wasu nau'o'in adda'ar da yazo bakinta. ”Innalillahi wa'inna ilair raji'un” mutane suka shiga faɗa a tare a kuma ɗimauce ganin wani irin mugun accident da akayi tsakani wata babbar mota, irin masu ɗibar fetur ɗin nan wani irin mugun ƙarane ya kuma karaɗe wurin sakamakon sake bi ta kan motar da wannan babbar motar tayi. Wannan Mummunan hatsarin shine ya ja hankulan mutane da yawa harda ma wanda ke nesa da wurin. Tuni bayin Allah jama'ar Annabi suka cika wurin domin ceto rayukan bayin Allahn dake cikin motar, ganin bututun gas ɗin ya ɓalle ya fara fidda wani irin turniƙakken hayaƙi ne ya sa cikin azama da tashin hankali,suka fara kiciniyar fito da mutanen dake cikin motar. Driver suka fara ciro babu alamun rai tattare da shi, sun ciro na biyun kenan gas na motar ya fashe, ji kake wani irin tushhh rududu, da masifar ƙarfi da kuma son ceto rayukan su mutane kowa ya fara neman hanyar tsira, amma duk da haka waɗan nan mutanen Saida suka sami nasarar guduwa da gawar drivern da kuma wannan mutum ɗayan da suka ciro. Baki ɗaya gurin ya dauka salatin jama'a da kuma hayaniyarsu. Ganin ɗaya daga cikin mutane biyun da suka ciro ɗaya ƙafarsa na motsa wa ne ya sanya sukayi kansa a guje, tabbas motsini yake kafin jama'ar wurin su cika da al'ajabin gani wasu ƴan raunuka ne kaɗai a jikinsa, daidai Nan kuma ƴan kwana-kwana suka iso wurin. A take suka shiga ƙoƙarin kashe wutar dake ci kamar wacce ake ƙara rurata. Sukuma sauran jama'ar ne suka yi kan wannan bawon Allah da yake motsi sosae zuwa loqacin, Ambulance suka ƙira na kusa da cikin garin dake zaria, cikin abinda bai wuce mintuna goma ba motar ambulance ta iso, kai tsaye suka sanya su duka biyun a motar ambulance ɗin. Bayan sun sami damar cire wayar dake jikin wanda yake motsin nan, acikin aljihun wandon dake jikinsa. Kai tsaye suka shiga cikin contact nashi, *ABBANA* itace numbern da sukayi dialing kai tsaye. *********** Abba fitowar sa daga masallaci keñan yaji wayarsa na Ring alamar shigowar ƙira, rass yaji gabansa ya buga tare da wani irin tsoro daya ji ya kanainaye shi loƙaci guda. Cikin mazari ya fito da wayar dake gaban rigarsa, *ALIYU* shine sunan daya gani. Wata irin tsinkewar zuciya ne ya ziyarcesa loƙaci guda cikin jarumtaka yayi picking tare da kara wayar a kunnensa, daga cen bangaren masu ƙiran kuwa bayan sunyi sallama sun gaisa da Abba, a nutse suka ce dashi. "Malam ko kana da alaƙa da wannan me wayar?” cikin mahaukacin bugun da zuciyarsa Abba ke yine ya amsa da. ”Ehhhhhhh! Ehhhhhhhhh!! Nine mahaifin mai wayar. Jin a yadda ya amsa sune a kiɗeme ya san masu ƙiran ƙara nutsuwa da ƙyau kafin cikin son kwantar masa da hankali suka ce dashi, ”wannan me wayar ya sami ɗan ƙaramin accident ne, amma alhamdulillah komai yazo da sauƙi, yanxu haka yana Muslim specialist hospital zaria” Cike da fawwala Allah al'amurransa ya datse qiran bayan yace musu gasu nan xuwa. Yana ƙoƙarin tafiya domin sanar da iyalinsa halin da ake ciki ne saiga Abban Fatima shima ya fito a masallacin ganin Abban aliyun duk a ruɗe ya sanya shi dakatawa, yana tambayar sa abinda ke faruwa, Cikin tashin hankali yace ”aliyu ne yayi accident a zaria,shine ƙiran da akimin yanxu. "Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un, Aliyu kuma Bashir” kansa kawai ya daga masa yana shirin shiga gidansa, "a ahhh dawo Bashir ba'ayi haka ba, kawai kazo mu wuce zarian! barin ƙira jabiru yazo ya kai mu ” yana shirin ƙiran yaya jay ɗinma saiga shi ya sanyo kansa cikin anguwar. Dawowarsu kenàn da Aliyu daga inda suka je ya biya ya sauke shi a gida, shine shima ya iyo nasu gidan, ganin iyayen nasu a tsaitsane na ya sashi yin parking tare da fitowa da sauri yana tambayar abinda ke faruwa. ”kaga jabiru ba loƙaci muje ka sauke mu a Zaria ƙanin kane Aliyu ya sami accident a yayin tafiyarsa abuja” da sauri yaya jay ya ɗago kansa ba shiri yana duban mahaifinsa da yayi maganar. ”abba Aliyu fa kace naga nine da kaina ɗazu na kaishi tasha ya hau mota!”. kansa kawai Abba ya iya gyaɗa mishi ”jabiru in banda abinka to ya za'a yi da ikon Allah, koda kai ɗin ne kuwa ka kaishi da kanka dole hakan saiya faru!, domin rubutaccen al'amari tun daga rabbis samati wal'arat” Abban aliyun ya bashi cikakkiyar amsa cikin nuna jarumta. ”ba loƙacin ɓatawa loƙaci loƙacinsa bane jabiru muje kawai” Abban Fatima ya faɗi maganar suna shiga cikin motar da sauri shima yaya jay ɗin ya faɗa motar tare dayin reverse yana jan motar da wani irin mugun gudu. Yana ɗaukar hanya ɗoɗar. Ganin shirun yayi yawa ne ya sanya yaya Nurien dake zaune a parlour shida mahaifiyarsa sai Fatima dake zaune dab dashi ya sanyata a tsakanin ƙafafunsa yana bata maganin ciwon kai, domin fatiman taku badai shegen ƙin maganin masifa gareta sai anyi da gaske take sha, kuma dama yaya Nurien shike sanyata sha dole. Kai tsaye dialing Number'n yaya jay yayi daga ce mishi gashi nan yama shigo cikin anguwar amma shine har yanxu shiru shiru bai ƙaraso ba, gashi yana ɗan son fita da motar ne shine ma dalilin zaman jiran nashi da yake. A handsfree ya sanya wayar yana ɗaurata saman cinyarsa shi kuma yaci gaba daba queen magani. Yana tuƙin hankali tashe ƙiran ƙanin nasa ya shigo masa, kai tsaye ya danna picking tare da kara wayar a kunnensa. Ba tare daya bari nurien ɗin yace komai bayane yace,”hello nurien kana jina yanxu haka muna hanyar zuwa Zaria nida Abba da kuma abban aliyu, Aliyu shureim ne ya sami accident a hanyarsa ta zuwa Abuja!, amma kada ka faɗawa kow....... uban Ihun da fatiman ta ƙwala ne ya sanya shi dakatawa da sauran maganar da yayi niyyar faɗa. Kafin kowa ya ankare tuni Fatima har ta bar parlourn da mugun gudu, don daga ummien har yaya Nurien mutuwar zaune su kayi. (Aliyu!, Aliyun dai da yazo ya mata sallama ɗaxun shine yayi accident) haka ta shiga nanata wa acikin zuciyarta. Mama da fareedah dake zaune a kan akan darduma mama tasbaha rike a hannun ta ita kuma fareedah Alqur'ani ne a hannunta tana karatu, cikin wani irin sanyi jiki domin daga ita har Maman sun gaza matsawa koda. Nan da cenñnn ne, shigowar Fatima a guje da kuma irin uban kukan da take yine ya sanya Mama miƙewa a firƙice, a ɗimauce cike da tsantsarn tashin hankali ta shiga tambayar ta. ”fati! Fatima!! Ke fati mene ne?, meya faru? Mutuwa akayi!, wani abu y faru da kowa ne” sammm ita kanta Maman ba'a cikin hayyacin take mata duk waɗan nan tambayoyin ba, cikin sarƙewar numfashi tace ”Mah mah Mama Aliyu ne ” a fusge ta ƙwato kalmomin ta haɗe su wuri guda. Take jikin Mama ya shiga wani irin mazari ta ƙara riƙo fatiman tsam a jikin ta tace, ”ya mutu ko, dama naji a jikina wannan tafiyar ba Alkhairi bace innalillahi wa'innah ilair rajiun!, Fatima karki cuceni ki faɗa min mene ya faru da Aliyu na?”. Cikin galabaituwa tace, ”Mama wai yayi hadari ne shi ne!, shine yaya jay ya ƙira yaya Nurien wai karya faɗawa kowa amma sun tafi daukosa” sakin Fatima maman tayi tare da komawa zaune a sulale. "Shike Nan!, shike Nan, Allahu yaji ƙanka Aliyu shureim, yaron kirki ɗan albarka Ilahi ya karɓi baƙuncinka” sune kawai kalaman da mama ke nanata wa, fareedah kuwa sumewar zaune tayi ba tare da kowa ya san ta sume ɗin ba. ”bafa mutuwa yayi ba A'isha accident ne kawai ya samu, kuma alhamdulillah har ma sunje zarian zasu taho dashi ne gida domin mun fisu kayayyakin aiki masu ƙyau” ummien Fatima ce tayi maganar tana dafa ƙafaɗun Maman. Ita dai ƙala bata kuma cewa ba sai zuru da tayi ta zubawa guri guda ido. Fatima kuwa ajiyar zuciya kawai take sauƙewa a kai akai, da sauri ummie ta shiga girgiza fareedah domin taga tunda ta shigo ko motsi bataga tayi ba. A razane ta ce ”yaya Aliyu Naaaaaa!" Sai kuma a loƙacin ta samu damar fashewa da wani irin kuka mai azabar ƙarfin gaske. Yaya Nurien ne cikin zafin rai ya daka musu tsawa, yana faɗin "ku dallacen ku mama shiru idan bazaku masa addu'a ba ku tashi kuba mutane wuri” tsittt sukayi tamkar anyi ruwan sama an ɗauke. Anan Mama taci gaba da zama dasu maman Aliyu har zuwa loƙacin da yaya jay ya ƙira nurien yake shaida masa sun ɗau shi, suna asibitin Aminu Kano loƙacin wajajen magriba ne. duba da cewar accident ne a cenñnn ma Saida suka yi ta fafatuka kafin a basu aliyun donma da yaya jay, kasancewarsa sananne kuma ƙwararren likitan dake aiki a waje, badan haka Bama da abin baizo da sauƙi har haka ba. Tuni suka kwaza suka yi asibitin Aminu Kano su dukansu. Duk idan ka dubi kowannensu zuwa loƙacin yayi wujiga wujiga, sai dab da isha'i aka ba su Mama damar ganinsa. Wani irin kwantaccen murmushi ne kwance saman fuskarsa loƙacin da hannun na dame ke cikin na Mama na hagu kuma ke cikin na Fatima. Cikin ƙarfin hali da kuma dauriya da nuna jarumtaka ya matse hannun mama dakyau yana dubanta. ”mama kin manta nace banson ganin kukan ki!, kukan ki yana ƙona zuciya ta fiye da tarin raunikan dake cikin jikina a yanxu, Lumshe Idanunsa yayi tare da taune lips ɗin sa da ƙarfi yace. “Ki daina zubar min da hawayenki Mamana!, ko kinason azabar ƙabari ya tabbata akaina, bayan kuma gashi cennn ina hango irin tarin ni'imomin da aka danatar min?,Mama inaji raɗaɗi da zafin ciwo dako ta ina dake jikina kimin min addu'a, ba kuka ba!” amsa Cikin sheshsheƙan kuka ta kallesa still hawaye na zuba daga cikin Idanunta cikin wata raunan'niyar murya tace. ”na dai na!, na dai na amma kaima ka daina raunana min zuciya mana da irin kalaman ka wanda suka fi zafi zafi!, wanda suka fi ruwan dalma narka zuciya!, kalaman da nake jinsu tamkar sauƙar mashi acikin ƙahon zuciyata” inaji raɗaɗi Mama!, Mama ko ina fa ciwo yake min zafi nake ji da zafin ciwo kafin wasu irin zafafan hawaye su zubo mishi, duk kuwa ƙoƙarin sa na son ganin ya hana hawayen nashi sauƙa, amma Saida suka saƙko ɗin. da sauri fareedan tace, ”Toh Yaya Aliyu me yake saka kuka?, ina da ina ne suka maka zafi da ciwon Idan muna da iko zamu raba ka dashi” Girgiza kai yayi tare da rintse idanunsa kana yace. “Ba zai rabu ba fareedah domin Allah ya riga da ya fimu sanin abinda shine mafi Alkhairun mu, kuma bana fatan ɗaya daga cikin ku ya gaza amsan ƙaddarar rashina a cikin ku!, na riga da nasan wa'adin da Ubangijiin sammai da qassae ya ɗibar minne yazo ƙarshe. Badan faɗa da ƙaddararta ba, a'a saidan dama nasan dole zan mutu!, zan tafiiiiiiiiiii na barku tafiya tahar abada, fatana da burina kowa ya karɓi ƙaddarar rashina data zo muku!,lumshe idonsa yayi yana mai jin wani irin yanayi azuciyar kana ya buɗe su tare da duban Fatima yana damkar hannunta da wani irin mugun karfin gaske, rinannun idonsa ya zuba mata kafin wani irin murmushi ya wanzu saman kyakkyawar fuskarshi yace mata. ”kin gani ko?, dama ai nace miki bai zama lalle Allah ya tsara dani ne kaɗai zakiyi rayuwar aure dani ba, wata ƙila wanda Allah ya tsara Miki zakuyi rayuwar auren dashi nanan na dakon tsimayin zuwansa cikin rayuwarsa” da wani irin bala'in ƙarfi ta fusge hannunta daga cikin nashi. Cikin ƙaraji da masifar ƙarfi ta shiga faɗin. ”No! Ina ba xan iya ba!, ba xan iya, nace Samm bazan iya ba” Jikinsane ya shiga wani irin girgiza amma dole ya fashimtar da ita cikin fusgar numfashi ya furta mata, ”dole zaki iya!, zaki iya Fatima, kada ki taɓa yarda ki butulcewa Ubangijii, kada ki yarda ki nuna Ubangijiin Rahama bai isa zartar da ikonsa a garemu baki ɗaya ba, kinga Mama ma ta haƙura to kema dol....... A guje likitoci suka faɗa cikin dakin jin wata iriyar ƙara da na'urorin da aka jona masa a jikinsa suka ɗauka, wannan alamace ta mutum na dab da shirin rasa rayuwarsa. duka suka fitar dasu maman Aliyun suna kuka suna komai, haka suka fitan, suna dab da barin emagencyn ne suka tsinkayo muryarsa cikin ƙaryewar harshe yana faɗin. ” Mama ummie queen fareedah duk ku yafemin ku nai mamin yafiyar kowa da kowa, sannan fareedah kece wacce na barma Amanar Mama Naaaaaa da kuma quee........ Sune kaɗai kalaman da sukaji daga gare shi. Suka bar tarin likitocin na ƙoƙarin daidaita tsayuwar numfashinsa sa saidai ina tuni rabbi ya amshi abinsa, wanda yafi kowa son abinsa da ƙaunarsa, Baki ɗaya likitocin suka fito daga cikin ɗakin bayan sunja mayafi sun rufe fuskarsa, da sauri Abban Aliyu ya nufi ɗaya daga cikin likitocin yana tambayar yaya jikin nashi kuwa?. Innalillahi wa'inna ilair rajiun ya shiga nanata wa da ɗan loƙacin da likitan ke sanar dashi saidai suyi haƙuri Ubangijii ya amshi abinsa. Wannan dalili shine jawo hankalin su Mama dake tsaitsaye sun gaza zama. Da sauri cikin tashin hankalin da ba'a saka mishi rana Mama,Fatima, fareedah suka jiyo kalma mafi muni a kaff tsawon rayuwarsu da basu taɓa cin karo da koda de kwatankwacin kalmar ba. ”Innalillahi wa'inna illahi raji'un” kalma da su yaya jay da yaya Nurien ke ta faman mai-maitawa saɓanin Fatima da ke tsaye tamkar an shuka taba,ba ƙaramin jajircewa tayi ba wurin ganin ta dai-daita numfashinta da ke barazana rabuwa da gangar jikinta. da ƙyar ta iya fusgo kalmar ƙarya ce wallahi!, ƙarya kake yi likita ya za'ayi kace nurul qalb ya mutu!, bayan bikinmu yau saura kwana biyar kacal Just get back to your composure for now” Wani irin murmushi Doctor yayi cike da tsananin tausayin ta yace ”I'm sorry to say Aliyu bashir is gone sai Kun yi haƙuri mutuwa rigar kowa ce.ya juya yanufi office nashi,a hanzarce yaya jay ya riƙo fatiman ”ka sakeni yaya” girgiza mata kai yaya jay ɗin yayi cikin hargowa tace ”kasakeni yaya jayyyyy”a tsorace ya yasa keta a hankali tafara ja da baya yanayi ta tamkar mahaukaciya sabon kamu, Kafin ta tajuya da gudu ta afka ɗakin. yayinda Su Mama suka rufa mata baya, cikin tsantsar tashin hankali ta hango tun daga tafin ƙafarsa har izuwa kansa lulluɓe da farin zani da gudu ta ƙarasa daf da gadon hannuta na rawa ta yaye zanin da aka rufa masa, idanun sa na lumshe tamkar mai bacci fuskarsa ɗauke da murmushi kamar ka ƙira shi ya amsa, goshinsa na fitar da wani irin haske Fatima ta riƙo hannusa cikin sarƙewar numfashi da halshe ta fara magana. ”Ba ka mutu ba nurul qalb!, ba ka mutu ba ya ya Aliyunmu!, don Allah ka ta shi karka yi min irin wannan wasa karka tafi ka barni. Please tell them that you are not dead!Get up and deny that nonsense, the doctor is the same one who wants to die ka tashi Plsssss” Ta ƙarasa Maganar haɗi da rushewa da wani irin kuka mai ƙarfin gaske, yaya Nurien ne ya riƙota ya mannata da ƙirjinsa yace, ”ki daure!, ki nutsu, nutsu fatimaki danni zuciyarki don Allah nasan da matuƙar ciyo hakan dole zakifi mu jin mutuwar Aliyu duba da cewar yau saura kwanaki biyar aurenku dashi, Amma hakan ba shi zai ba ki dama ki mance da cewar ubangijin daya bamu Aliyu shureim, shi ya karɓi abinsa duk mai rai mamacine kuma mutuwa dolece a wuyan kowanne ɗan Adam Aliyu shureim ya riga mu gidan gaskiya Allah ya gafarta masa!, Ubangijii yasa yayi kyakkyawanr ƙarshe yasa aljannatul Firdausi itace makomarka Aliyu shureim!” Yaya Nurien yaƙa rasa maganar haɗi da fashewa da kukan tsananin zafi da tausayin kansu da iyayensu, yayinda Fatima ta ƙanƙame yaya Nurien tasaki kuka mai matuƙar taɓa zuciya da ratsawa. Yaya jay ne yayi ƙoƙari yaja ta suka fito daga ɗakin, tana turjewa tana komai haka ya jata kafin ta tafi luuuuuu idonta yana rufe numfashinta na barin gangar jikinta. Rasa taka maiman mene zaiyi mata ya kasa kawai ya shimfiɗe a motar ma ya fice yana komawa cikin asibitin. Abban aliyu da Abban Fatima suka karɓi gawar Aliyu shureim suna nufar cikin motar yaya jay. har zuwa loƙacin Fatima bata farfaɗo ba yaya Nurien daya kai zauna ne ya yaƙara rungumota zuwa cikin jikinsa sai a sannan su Abba suka fashimci halin da take a ciki, cikin ƙarfin Abban aliyu yace ” fatimatu suma tayi"? Kansa kawai ya ɗago da rinannun idonsa yana gaɗin, ”nima haka na ganta” gorar ruwan dake gefen motar Abba ya jawo yana yayyafa mata, da wani irin matsanancin kuka Fatima ta farka. Kukan Fatima keyi kamar ita ma za ta bi Aliyun ne sai faman sanbatu take. ”yaya Vijay” Fatima ta ƙira shi cikin dasashiyar murya, wanda ita a tunaninta yaya jay ɗin ne, a tausashe yaya Nurien ya amsata. ”Na'am queen” shima ya amsa mata cikin murya tausayi. ”Shikenan yaya Aliyu yatafi ya barni!, na tabbata nima nayi ban kwana da farin ciki kenan ko?, wallahi yaya Vijay ba zan iya rayuwa babu nurul qalb ba mutuwa zan yi Nima domin ban ga amfani rayuwata ba in ba ta re da nurul qal...... Da sauri yaya Nurien ya toshe mata baki yahanata ƙarasa abunda ta ke shirin faɗar. Fatima ta riƙo hannun yaya Nurien ta aza bisa Ƙirjinta tace ka saurara yaya Vijay ka ji yadda zuciyata take bugawa wani duhu nake gani wallahi mutuwa zany....numfashinta ne ya kuma ɗaukewa yaɗauke yarafff ta kuma komawa, da wani irin tashin hankalin ya yaɗago fuskarta ƙara rungume ta yayi domin tashin hankali da yake ciki ya fi ƙarfin tunani sa.... Tuni zancen mutuwar Aliyu shureim ya karaɗe cikin garin na Kano kasancewarsa shahararren mawaƙin Hausa, kafin kace mene har kofar gidan su ya cika Maƙil da mutane kowa ƙyakkyawan yabo ne ke fito wa daga bakin sa game da Aliyu shureim ɗin. Har suka iso gida kuwa babu wanda ya kuma sanin fatiman a some take, Kasancewa dama Mama da ummie tuni suka dawo gida, kasancewar dole zasu zo su ɗumama ruwan ɗumin da za'a wanki gawar. Bayan an fito da gawar ne yaya jay ya ɗauƙi queen cilakk Yana nufar gidansu da ita, babu daɗewa da fitar yaya jay Fatima ta kuma farfaɗowa da wasu irin sambatun daya fi na farko. A gigice tayi gidansu Aliyu, loƙacin an gama haɗa shi keñan tsaffff. Cikin rasa tunaninta ta faɗja kansa tana wasu irin sambatu ta shiga faɗin. ”I hate love na tsani soyayya bazan qara wata aba wai ita soyayya ba!, na gama yin SOYAYYA har abadan gaban abadan abada, baxan taɓa iya auren waninka ba NURUL QALB baxan ƙ...……luuuuuu ta koma baya yarafff alamun ta kara somewa kenan, cikin sauri jay yazo ya ɗauke ta yana mayar da ita cikin ɗakin Mama........ *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~ Page 17&18 *BY* *AMMEY LAYLERH* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* @Alhamdulillah forever and always 👏 عقدة الروح ستؤدي إلى الموت _____________________________________ ♥️🤍♥️ Cikin ƴan mintuna kaɗan ta kuma farkawa, amma wannan karon kammm ko damar sunbatun bata samu ba, Samm bata lura da cewa su ummien ta suna ɗakin ba saida ta ji sautin murya ummienta dake famarn dannar Mama. da ƙyar ta ɗago kanta ta karewa Maman da kuma ummienta kallo sai kuma fareedah, wanda ta zubama guri ɗaya ido babu ko kyaftawa, kallo ɗaya zaka mata kasan cewar Samm bata a hayyacin tane, cigaba tayi da kallonsu ta ga kowane hawaye na zuba daga idanusa, sosae tsoro da zallumi haɗi da tashin hankali wanda tsawon rayuwa Fatima bata taɓa fuskantar irin sa ba ya ziyarce zuciya da gangar jikinta, ji take wani irin mashahuri sanyi yasoma ratsa baki ɗaya ilahirin jikinta . sai kawai jikinta yafara rawa kamar mazari da sauri. Jin tamkar motsi yasa ummie ɗago kanta tana sauke Idanunta akan fatiman riƙe ta ummien tayi. Cikin ɓacewar tunani muryarnta na rawa tace ”ummiey meya faru naga kuna kuka"? Duk cikin su babu wanda maganar fatiman bata girgiza ba, meya faru fa take tambayar su. Mama ce ta janyota jikinta tana ɗora kanta saman ƙirjinta cikin dakewa da shanye ciwon dake sukar ƙirjinta Mama ta dubeta tare da ce mata. ”fatima Aliyu ne ya rasu!, ya tafi ya barni ya barki yabar fareedah yabar kowa da kowa da komai na cikin duniyar na baki ɗaya!, saidai Allah Ubangijii yaji ƙan Aliyu shureim domin ya riga mu gidan gaskiya, gatan da zamu masa shine binsa da tarin adda'oinmu!” wani irin murmushi ta saki irin mai ƙona zuciyar nan tace, ”kin yarda keñan?, dama kema Mama ashe kin yarda da maganganun su na cewar nurul qalb ya mutu, wllh ba mutuwa yayi!, nasan bai mutu ƙarya ce!, ƙarya ne bai mutu ba wllh bai mutu ba!,Nima binsa zanyi idan ya mutu Wllh sai muje cenñnn muyi rayuwar aurenmu a maƙabartar, ai shikenan kooooo Mama?” Wani irin matsanancin tausayin fatiman ne ya kama baki daya ƴan dakin, cikin son gasgata mata Aliyu shureim kamm saidai wani ba bashi bane Mama tace. ”Aliyu yatafi kamm Fatima wannan abu da kikeyi bashi zai sa yadawo gareki ba, da ana mutuwa adawo Fatima da yanzu mun dawo da Aliyun mu cikin mu muna tare da shi, Amma ina! tsakanin mu dashk sai addu'a kafin mu ma tamu mutuwar ta riske mu, A kullum addu'ar daza mu masa shine Allah yagafartawa Aliyu!, ke kuma ya musanya miki da Wanda yafi shi, Wanda zai ƙauna ceki fiye da yadda Aliyu ya ƙauna ceki!” A tsorace Fatima ta. ɗago dara-dara idanuta masu kama dana mage ta dube maman, kafin ta shiga girgiza kai hawaye na fita a idonta tace. ”har abada mama ba zan sami Wanda zai maye gurbin yaya Aliyu a zuciyata ba, bazan taɓa haɗa son wani ba bayan yaya Aliyu Naaaaaa, na tsani duk wata kalmar da tayi kama da S/ko/Ƙ na tsani soyayya domin so baiyi min rana ba, tunda mutuwa tazo ta rabani da mafarkina!, burina, muradinah fatana!, taya kuke tunanin zan so ko zan ƙauna ci wata halitta bayan yaya Aliyu?” Tsammm Mama ta kuma rungume Fatima a jikinta tare da cewa. ”Fatima ɗan Adam baya fidda rai da Rahmar Ubangijii, in ki kayi tawakalli da mika al'amurranki gareshi, sai ki ga yakawo miji wanda zai mantar da ke kafff rayuwar da kike yi da Aliyu yabaki so da kulawa fiye da yadda aliyu ya soki ya ƙauna ceki.” "Kika ce mene Mama?, don Allah ke yanxu akan kanki idan kika ga naso wani bayan yaya Aliyu baza kiji kishi da kuma haushina ba?, na dai na so!, na dai na so!!, na dai na SOYAYYA!!!”. Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un kawai suka shiga ambata ganin kamar ma fatiman bata a hayyacin tane. A cenn ƙofar gida kuma bayan an sallace gawar Aliyu haka aka miƙa shi gidan sa na gaskiya. (Allahu Akbar rayuwar duniyar kenan haka dai- haka dai loƙacin da kake kan ganiyar jin daɗinta, sai kuma mutuwa tazo ta riske ka, ka shirya ko ba shirya ba taɗauke ka Allah yasa mu yi kyakyawan ƙarshe Ameern ya rabb,Ubangijii yaji ƙan Aliyu shureim) Bayan su Abba sun dawo daga maƙabarta haka zaratan matasa suka rinƙa shigowa cikin gidan suna gaisuwar Aliyu, kai kawai Mama ke ɗaga musu, ummie cema mai ɗan qarfin amsawa. Ita kuwa Fatima ganin tamkar bata a hayyacin tane ya sanya yaya jay ɗaukarta ya komar da ita gidansa wurin aunty zeey. Haka akaci gaba da karbar gaisuwar Aliyu shureim bawon Allah, daga ko ina daga ko wacce duniya yabone kawai ke tashi akan Aliyu shureim ɗin, kasancewar mutum na mutane babu ruwansa da girman kan nan irin na mawaƙa, da yanxu mafi aka sarin rayuwarnmu ya sanja, daga inda mutum ya zama wani a fagen yanar gizo Tofa zaka same shi da jin kai da girman kan masifa. Harya manta cewar ɗaukakardai daga Allah take, amma su waɗan nan mutanen sune sanadin daukakar nasa, inda shi Aliyu shureim ba haka yayi tashi rayuwar ba, ya shimfida rayuwarsa ne cikin aminci da kuma ƙaunar masoyansa, baya taɓa wulaƙanta ɗan Adam domin yasan duk wani ɗan adam na cikin duniyar ba wulaƙantacce bane, amma fa baka taɓa gane hakan dole saiya kasance kana tarin ilimin addini, haka dai ya ringa shan yabo daga bakunan mutane maban banta. Rayuwa keñan in nayi dakyau kanka haka za inma akasin hakan ne kanka. To Saida alhamdulillah Aliyu shureim ya sami tarin shedar mutane sai fatar hamdala kammm. *********** Tunda ta koma gidan yaya Vijay ta daina gane komai, wata iriyar rayuwa ta koma mai cike da tsananin kunci, da matsananciyar kewa, zuwa wannan loqacin tayi wata iriyar rama ta tashin hankali, ta fita a hayyacin ta, ita kaɗai zaka ga tana zabura, tana wasu irin Maganganun marasa kan gado, Saida su Abba da yayyenta da kuma su Abban aliyu kasancewar babban malamin addini, sune suka ringa taimaka mata da adda'oi shi kuma abban aliyu rubutu ne yake mata, sammmm taƙi komawa gida acewar ta ba zata kuma komawa wannan baƙar anguwar ba. Haka dai al'amurra suka ci gaba da wakana inda anyi sadakar bakwai tare da adda'oi wa mamacin. Komai na duniyar baya mata daɗi komai ya daina birge Fatima ta zama wata shiru shiru, baza taɓa tunanin fatiman yaya Nurien bace, Wata iriyar miskila ta zama domin takan yina churrrr ba tare da tace koda A bane, Alkur'ani shine ya zama babban abokin ta, sunayen Allah sune mafi yawan kalamanta, zuwa yanxu ta ɗauki haƙurin rashin Aliyu ba kamar baya ba, saidai idan abin ya motsa mata takan firgice. Tana zaune Yankan farce takeyi abinta da nail cutter,baki ɗaya ta bada hankalinta sosai ga yankan farcen da take . yayin da wani sashe na zuciyarta yayi nisa acikin tunanin nurul qalb nata, ita kanta bata san loƙacin da wasu irin zafafan hawaye suka shiga zubo mata ba, Saida taga sauƙar su akan ƙafafunta da take Yankan farcen. Da sauri aunty zeey ta juwo zuwa cikin tamfatsesen bedroom nata, Idanunta na tara ruwan hawayen tausayin fatiman, babu jimawa sai gata sun fito ita da yaya jay. Tsugunne yakai gabanta tare da ɗago haɓarta, cikin lallami da nutsuwa yace. ”ashe baza ki iya karɓar ƙaddarar data zo miki Fatima!, ashe dama duk tarin ilimin addininki ya tashi a banza?, tunda bai amfaneki ba samm samm baki amfani dashi!, pls TUNENE ki dawo tamkar yadda na sanki a ada ki dawo hasalin fatima abokiyar gwabzawar Nurien, ki kuma dawo min a hasalin TUNENEN YATA VIJAY” wani irin rauni ne ya ziyarce loƙaci guda, tare da wani irin tausayin kanta da kanta, cikin ƙarfin hali taɗan saki murmushin yaƙe wanda akance yafi kuka ciwo tace. "YATA VIJAY ba” wani irin kukane ya kwace mata tana faɗawa cikin jikin yayan nata, cikin muryan kuka ta shiga faɗin. ”YATA VIJAY sai haƙuri addu'a ya kamata kuci gaba damin, amma samm bana tunanin Fatima zata iya komawa tamkar yadda kakeso, ka tuna Min da loƙacin ƙuruciyana!, a lokacin ina kewaye da tsananin gata da farin cikin da kuke bani, Ka tuna Min da baya ga sosai YATA VIJAY, zanci gaba da ƙiran sunan da nake ƙiranka dashi na ƙuruciya, nasan kana son hakan TUNENEN YATA VIJAY!” Wata iriyar ajiyar zuciya yaya jay ya saki, domin raɗau tamkar yanxu ne yake kallon komai tarin ƙuruciyarta, samm bata iya ƙiran cikakken sunan shi JABBER saidai ta ƙira shi da VUJAY kafin ta fara wayo da kuma ƙara girma, ta fara ƙiranshi da YATA VIJAY, idan Nurien ya tambaye ta Fatima ya sunanki!, sai tace TUNENEN YATA VIJAY, shi kuma anan zaita cin zalunta domin bata ƙiran sunan shi Saida tayi wayo take ƙiran yaya Nurien da NURUM. Numfashi ya fesar mai zafi yana cewa aunty zeey tayo masa gaba da fatiman don zasu je gidane. Kuma a irin yanayin da take ciki samm bazai iya barinta ita ɗaya ba gidan, dole zasu tafe tare ne kammmmm. Ba tayi mu su ba kuwa ta shiryo kanta cikin farfaɗar duguwar rigar atamfa, zaman kurame na jigum jigum suka yi a haka har suka qarasa gida. Cikin danne abubuwan dake taso mata ya dake tare da soma ambaton sunayen Allah, loƙacin data ga gidansu ne suka zo, a nutse ta fito cikin ƙaton hijab ɗin ta. Da sauri yaya Nurien dake zaune shi kaɗai ya taso yana kama hannun fatiman domin wani irin bala'in tausayi take bashi. Kai tsaye cikin gidan suka nufa bayan nurien ya gaida yaya jay cikin girmama juna suka gaisa aunty zeey saɓe da julaibeeb a kafadarta. Ummie tana zaune duk abinda duniya yabi ya ishe ta, ga kuma rashin autarta Fatima da tsananin kewar ya dake damunta. Da sauri har tana neman yin tuntuɓe ta iso ga yaya Nurien tana kama hannun Fatima, ganin yadda fatimanta ta koma ne ya sanya wasu wahayenda bata shirya zubarsu bane suka shiga zubo mata, wai ma hakan acikin hijab ta ganta kenan. Zaunar da ita tayi kusa da ita. Cikin tsananin ƙaunar mahaifiyar nata ta sanya hannu ta goge mata hawayen dake saƙko mata, tare da sakar mata murmushi mai taushi ”ummiena duk hawayen akan kewana da kika yine har haka?” a nutse tayi maganar, ajiyar zuciya ummie ta saki tana cewa ”duk na kewar kine ƴar gatan mamienta” A girmame aunty zeey ta shiga gaida ummie cikin farin ciki ummie ke amsata tare da amsan julaibeeb tana masa wasa har dare suna nan amma abin mamaki loƙacin da dasu yaya jay zasu tafi ƙin binsu tayi tace ita yau da ummienta zata kwana. Tafiya suka yi akan gobe Insha Allah ya dawo ha ɗauke ta, da haka suka bar gidan. Bayan anyi sallar isha'i babu jimawa da tafiyar su yaya jay Abba ya shigo, shima sosae yaji daɗin ganin fatiman. Cikin nutsuwar daya zame mata jiki ta gaida Abban nata. Kwanciya tayi akan kujerar parlourn. Ummie ce ya haɗa ma Abba dinner ɗan kallon inda fatiman ke kwance yayi tare da faɗin. "Ina tausayin yarinyar nan wallahi." Abba ya faɗa cikin raunin murya "Adda'a zamuyi mata." Mama ta faɗa a sanyaye itama tana duban sashen da fatiman ke kwance ”insha Allah zamu ci gaba da mata addu'ar kamar kullum “ Ya faɗa a sanyaye ya shiga cin abincin duk kuwa da ba wani dadin cin yake ba sakamakon karya zuciyarsa da Fatima da ganin fatiman ya haifar masa. "Allah yayi miki albarka, Allah ya taimake ki, ya kare ki da kariyar sa." "Amin Abba Naaaaaa." Ta amsa hawaye na taruwa a idon ta, ”Ina fatan a duk yanayin da kika tsinci kanki ki zama me haƙuri da juriya da amsan ƙaddarar data zo miki a irin ko wanne loƙaci Fatiman Abba kinji,ki amshi ƙaddarar rashin Aliyu domin kada ki butulcewa Ubangijii, shine ya fimu sanin abinda ke ɓoye, Ubangijii ya Miki zaɓin miji na gari!” Wannan karon ummie ce ta amsa da ameern ɗin. Sun jima a parlourn kafin Abba ya miƙe yana barin parlourn, ummien kuma kai tsaye ta nufi inda Fatima ke kwance inda bacci ya dauke ta akan doguwar kujera, Ahankali ta shiga gashinta tare da adda'oi a bakinta, gudun kada ta farka a firgice, da salati ta farka cikin tsananin jin daɗi ummie ta miƙar da ita tana nufar ɗakinta da ita, sosae ta tofe ta da adda'oin kwanciyar barci kafin ta bar ɗakin bayan ta sakar mata net. Washe gari alhamdulillah ta tashi da ɗan kuzari, domin itane ma ta shiga kitchen ta haɗa musu kayan karin kumallo. Gefe guda ta ɗebi markaɗaɗɗiyar gyada bayan ta dameta da ruwa ta tace abarta ta ɗora tukunya wuta ya tafasa lafiyayyan kunun gyaɗar ta. Saidai ya ɗan tafasa sosea kafin sauke ƙasa tana kawo hasararta ta ɗaure dashi, tare da matsa lemun tsami guda biyu a ciki. Take kunun ya tubke yayi kauri iyakar yadda take buƙatar shan abunta, sugar ta zuba sama sama domin Samm kunun markaɗaɗɗiyar gyada idan sugar ya masa yawa garɗinsa baya fita yadda ya kamata. Wanke kayan da duk tasan tayi amfani dasu tayi, kafin ta jere musu lafiyayyan yamballs ɗin data musu wanda yaji uban kwai na bala'i. Samm shi yasa ummie bata son Fatima tace zata musu Indai abinda ya danganci suya ne, domin ba ƙaramin ɓarnar ƙwai take mata ba. ( LoL 🤗 wllh ina bayanki ƴar gidana musamman da kike son duk kalan abinci kan dana fi so Nima 😋 ehhhhhhhhh mana My Delicious baaaa ♥️ ) ★★★★ *********** *ALIEYO* Misalin _12:15pm_ flight nashi yay landing na passengers a babban airport na ~Muhammed V International airport Casablanca ƙasar Morocco~ cike da takun nan nasa na izza da ƙasaita tamkar mai tafiya a saman iska tsabar yanda yake wani ɗaga ƙafafun da sauke su a nutse. Fuskar nan samm babu alamar yama san minene yaran murmushi, haka ya shiga saƙƙowa daga upstairs na jirgin a nutse.         Sautin takun sawayensa da ke shelanta ma passengers nashi isowarsa wajen ne yaja hankalun mafi yawan jama'ar dake kewaye da airport ɗin. Ɗan fesar da numfashi yayi loƙacin daya ji rurin woyarsa, hannunsa na dama ya cure guri guda yana harbin iska, kafin cike da ɗan ɓacin rai ya zaro wayar daga cikin aljihun sa yana picking call in. ”You will be booked hotel Sir.” abinda aka faɗa kenen daga cikin wayar, a fusace ya mayar masa da amsa a zafafe yace. ”dake garin na uba nane ba!” ring na Daimond dake maƙale da yatsarsa ya ɗan shiga murzawa a zafafe, yana jin wani irin ciwo ciwon kai na taso mishi. Directly cikin jirgin ya koma. Abinci bai dameshi ba Sam sam, rabon dayaci abinci tun lunch na safe da yayi sai coffee da yake yawan sha akai akai.Kwantar da kanshi ya yi a jikin ɗaya daga cikin kujerun jirgin yana lumshe rinannun idanuwanshi da suka kaɗa sosae a tashin farko. *Kewa* Wata iriyar kewa yake ji lokaci ɗaya yanayin sa ya nemi birkicewa, sabi da wani irin azababben kewar Sofeeynshi daya tuso shi farat ɗaya. Sunayen Allah ya shiga ambata cikin ransa. Ahankali komai ke dayake ji ke raguwa a nutse ya tashi akan kujerar yana nufar VIP na jikin jirgin,zaune yakai kan kujeranshi mai juya wa, yana jan ɗan madaidaicin plask tare da tsiyanyar coffee a mug Ahankali yake yake sipping coffee ɗin dake left hand nashi yana latsa laptop da right hand nashi dake kan ɗan madaidaicin sterm din dake gabanshi. yanda gaba ɗaya ya tattara hankalinsa ga screen ɗin laptop ɗin zai baka tabbacin abu mai matukar muhimmanci yake yi. Dan sai loƙaci-loƙaci ya kan ɗan ɗauka mug ɗin ya kai bakinsa ya maida ya ajje mug ɗin, hankalinsa kacokam na kan abinda yake yin. Cikin deep saund idanunsa lumshe bayan ya kammala shan coffeen Ahankali ya shiga motsa lips nashi.cikin daddaɗar muryansa ya fara fitar da wani colorn waƙa irin my sanyin nan a ƙalla ya ɗauki lokuta masu ɗan tsayi daga yadda yake in. Kafin wani irin wahalallen barci ya ɗauke shi anan cikin jirgin. Domin samm yau ɗin kwata² baya da buqatar zuwa hotel don abin ya fara sire mishi. Alerm clock ɗin daya seta wayar da asubahi ne ya farkar dashi. A wahalle ya shiga motsa lips nashi alamun yana addu'ar tashi daga barci ne. Kafin ya fara ƙoƙarin ware lumsassun idanunsa s wahalce. A gimtse 🫰🫰🫰 🤗 fan's Nagaji haka nan nima😔 *BY AMMEY LAYLERH ✍️* 08104493215 *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~ Page 19&20 *BY* *AMMEY LAYLERH* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* @Alhamdulillah forever and always 👏 ______________________________ ♥️🤍♥️ Ahankali ya shiga buɗe sleeping eyes nashi da sukayi masa nauyi kana kuma suka ƙanƙance, dishi dishin da yake gani acikin su ne ya sashi maida idanun nasa ya rufe, sosai yaji kansa na wani irin bala'in sara masa, dan haka yakejin gaba ɗaya jikinsa yayi weak ga kuma wani irin fitinannen kasala haɗi da ciwon kan da suka sauƙar mishi loƙaci guda. Hannu yasa yana ɗan dafe kansa dake yi masa ciwo kaman zai rabe biyu,still rinannun idanunsa dake a lumshe ya buɗe tare da sauƙe ganinsa cikin jirgin. Ahankali ya ɗan motsa jikinsa tare da soma ƙoƙarin ɗaga kansa da yakejin yayi masa nauyi sosai, wanda kuma yasan hakan bai rasa na saba da kewa da kuma tsananin tunanin Sofeeynshi daya kusan kwana yiba. jingina bayansa da jikin kujerar yayi tare da sakin ajiyar zuciya yana miƙewa da ƙyar tare da nufar bathroom ɗin dake cikin jirgin. Shower ya sakamar kansa tare da tokare hannuwansa da jikin qofar wurin, haka ruwan shower'n ya shiga dukan jiki da kuma kansa.jin numfashinsa na neman ɗaukewa ne ya sanya shi janye jikinsa da ƙyar. idanunsa jajur alamar har yanxu komai nanan daram a yadda yake jin komai ɗin. bathrube ya saka ma jikinsa ya nufi wurin bag da kayansa ke ciki,sauri sauri ya shiga shirya kansa cikin wasu fararen kaya irin na matuƙan jirgin nan, p.cap ya ɗauka ya saka a saman sumar kansa sosai yayi wani irin azababben ƙyau baka ganin komai sai jajayen laɓɓansa wanda suke fidda wani irin shining na tsantsar ƙyau. walking slowly yake tafiya fuskar nan babu walwala samm ko kaɗan a saman kyakkyawar fuskarshi, pray made ya shimfiɗa tare da fara nafilfulin daya kanyi wasu luƙatan, bayan ya idar da nafilfulin yayi sallar subhi. 7:15am daidai ya shiga saƙƙowa daga cikin jirgin, wanda zuwa loƙacin tuni passengers da yake da wanda zai ɗauke su daga nan xuwa Dubai har sun fara hallara. Kai tsaye wani haɗaɗɗen eatery ya nufa cikin tafiyar nasa mai kama da ƙasaita. Ko mint 1 baiyi da zama ba wata baturiya tazo dab dashi cikin harshen English take tambayar sa mi yake buƙata, cikin kamewa da kuma basarwa ya amshi ɗan madaidaicin littafin dake hannun ta yam potatoe sai kuma coffee kawai yayi oder domin kafff cikin abinsu iyaka abinda yake iya ci keñan. Sai kuma pizza dominos in banda su babu abinda yake iya ci daga sauran jagwalgwalonsu. Cikin 3mint wannan baturiyar ta kuma dawowa tana ajje masa abinda ya buƙata ɗin, cikin tsentseni da danne zuciyarsa ya shiga tsaƙurar abincin da spoon. Ko halp baici ba ya ture train tare da ɗaukan coffee ɗin, duk uban turirin da yake haka ya shiga sipping nashi cikin kwanciyar hankali, Atm nashi ya bada suka chaji kuɗinsu kafin su bashi yayi gaba. 10:15am jirgin su yayi landing daga ƙasar Morocco zuwa Dubai. ******** *Queen teemah* Tunda ta idar da sallar subhi ta gaza koda motsa wa,wasu irin zafafan hawaye ne kawai ke faman zirya saman kyakkyawar fuskarta. Ahankali ummie ta zauna dab da ita cikin tausayawa domin tasan wannan hawayen baya rasa nasaba da Aliyu shureim wanda shidai tashi ta riga tazo ƙarshe, Cikin tausasa harshe ummie tace. ”haba Fatima ashe har yanzu ba zaki ɗauki dangana ba!, ashe zaki zama mai jayayya da mahaliccinmu!?, ya kamata zuwa yanxu ace komai ya wuce acikin zuciyarki. Yanzu ba loƙacin kuka bane Fatima! ninasani zaki samu wani wanda zaifi Aliyu tsananin ƙaunar ki, ki tabbata soyayyarki da Aliyu shine ƙaddararki, rabuwa dashi shine jarabarki. Insha Allah Ubangijii zai baki miji wanda yafi Aliyu shureim zama Alkhairinki.” Saurin girgiza kai queen tayi kana cikin murya kuka tace. ”Har r abada ummie!, har abada bazan taɓa samun wanda ya kai yaya Aliyu sona da kuma ƙaunata ba, saboda ko tantama banayi cewar irinsa shi kaɗaine! Ummie tayaya kike tunanin zan SO wanin yaya Aliyu?, taya kike tunanin zan iya rayuwa irin ta aure tare da wanin yaya Aliyu? That will never happen again, forever and ever!” Ta ƙarashe maganar tana me lumshe idanunta zafafan hawayen sukaci gaba da saƙƙo mata. Tuni itama ummien hawayen suka cika idanun nata, na tsananin tausayin ƴar nata, sallamar da fareedah tayi ne ya sanya ummie saurin tashi domin hana hawayen ta damar sauƙa, da sauri tabar ɗakin tana cewa ”yawwa fareedatu ƙara da kika zo maza ki lallahi ƙawarki”. A raunace fareedah ta zauna tana zubama Fatima Idanunta da loƙaci guda suma suka yi ja. ”yaya Aliyu na gaza riƙe amanar ƴar amanarka!, na gaza yaya Aliyu!” tayi maganar cikin wata irin raunatacciyar murya, kafin taci gaba da faɗin. ”gata nan samm samm Fatima bata jin maganar kowa har yau ta gaza rungumar rashin ka da tayi yaya!, ina tsoron Allah ya kama Ni da laifin gaza cika ma alƙawarin dana ɗaukar ma kaina mai girman gaske!, pls fatyyyy ki taimaka ki daina zubar ma yaya Aliyunki ruwan hawaye haka nan. Roƙan sa na ƙarshe maganarsa na ƙarshe kece!, kece Fatimah yace na kula dake fiye da yadda zan kula da tawa rayuwar!” Dakatawa tayi tare dajan ajiyar zuciya mai ɗan qarfi, kafin cikin sheshsheƙar kuka taci gaba da faɗin, ”saidai kinƙi bani damar hakan! kinƙi bani damar hakan taya kike tunanin idan da yaya Aliyu yana raye zai barki cikin ƙunci haka?, na riƙe ki da girman Allah ya zama wannan shine hawayenki na karshe akan mutuwar yaya Aliyu!”. Cikin kuka sosai ta ƙareshe faɗar maganan tana miƙe wa da sauri don barin ɗakin, Cikin sauri itama fatiman ta miƙe tare da faɗawa jikin fareedah. ”taya wai kuke tunanin zan iya mantawa da nurul qalb!?, taya kuke tunanin zuciyana zata ci gaba da zama cikin farin ciki!?, bayan mai bata farin cikin baya raye! Kowa haushi na yake ji na sani, kowa yana ganin na gaza karɓar ƙaddarar rashin nurul qalb ne. Ta ya ya zuciyana da ruhina zasu mantawa da mutum mafi muhimmanci acikin rayuwata?” ,kafin wani irin kuka mai ƙarfin gaske ya kwace mata. Kafaɗunta fareedah ta ɗago idonta cikin na Fatima tace, ”ba cewa akayi ki manta da yaya Aliyu ba, ba cewa akai ki daina tuna shi ba, cewa akai ki daina masa kuka kin san Mea yace min? A ranar dazai tafi. ” cikin zubda wahaye ta kuma duban Fatiman tace. ” cewar Ga Amanar ƴar Amana na Nan na bar miki, ki kula min da ita, fiye da yadda zaki kula da taki rayuwar!, ki kula min da ita har zuwa sanda zan dawo, ko sau ɗaya kada ki taɓa barinta ta zubar da ruwan hawaye ata dalilin rashina!, Duk da haka bai yi shiru ba duk kuwa da irin yadda Mama ta ringa ƙoƙarin hana shi maganar, bai haƙuru ba har yaje bakin qofa ya kuma duba na cikin muryarn dana kasa tance ta har kwanan gobe yace._ ki cika min alƙawarin da nabar Miki fa_ cikin zubda wahaye na dube shi kinsan me ne ce masa?” Ta dubi tsakiyar idanun Fatiman tace. ”ce masa nayi_ I promise you! yaya nayi alƙawari” cikin ƙunar zuciyar da ɗacin tuno da ƴaƴanta tace, ”saidai kin gaza taya ni cika alqawarin yayana Fatima!” tayi maganar cikin wata raunatacciyar murya. Wani irin ɗamke Hannuwanta Fatima tayi daura kanta a Ƙirjinta fareedah, kafin cikin sauri ta ɗago tana goge hawayen dake kwance saman fuskarta cikin murya mai kama da a zauce take. ”tace waye?" Inji wayeeeee yace Miki na gaza tayaki cikon alkawarin nurul qalb!, Insha Allah wannan shine ruwan hawayen da zai kuma sauƙa ata dalilin mutuwar yaya Aliyu Naaaaaa ” sosai itama fareedah ya rungume Fatiman kamin cikin zallar farin ciki tace. ”alhamdulillah! Alhamdulillah fatyyyy Naaaaaa yaya zai yi farin ciki dajin hakan da yana raye, Ubangijii Allah yaji ƙanka yayanmu” suka faɗa a tare, kafin su kalli juna sai kuma kowa ya shiga nuna ɗan uwansa suna sakin murmushi mai tafe da ruwan hawaye. ___________ *Amnah* Cikin murna da tsantsan farin cikin dake ɗauke a fuskanta ta ce "Ammiey papiey ya kusa dawowa” amnah faɗa tana faɗawa jikin Ammiey cikin tsagwaron zallar farin ciki. jan kumatunta ammiey ta yi tare da cewa "duk wannan murnarn dawowan papieyn kine?, to tsaya ma waina waya faɗa miki?” ammiey ta tambaye ta tare da zare farin siririn glass ɗin dake Idanunta. ”uncle Irfan mana ammiey, kuma murnarn ya kusan kawo min new Mamie ne manaaaaa” ta yi maganar tana sauka daga jikin ammien tare dayin woje a guje tana faɗin. ”ammiey kar nayi let na tafi school” wani irin murmushin tausayin amnah ammiey ta saki. Tana hasaso ranarn da ALIEYON TA zaiyi Aure. da kuwa ita ne wacce zatafi kowa farin ciki da kuma murnarn wannan abu, Irfan dake tsaye tun ɗaxun ya zauna kusa da ammieyn, ”wanne irin farin ciki ne ya sanya ammiey na sakin murmushi ita kaɗai har haka?”, shine abinda Irfan ya faɗa yana ƙarasa zaunawa kusa da ammieyn nashi, still ta kuma sakin wani murmushin tare da kallon sashen da Irfan ɗin ke zaune, cikin tsananin zallar farin cikin haɗin da yanxun yazo mata cikin zuciyarta ne yasa kai tsaye tace da Irfan ɗin. ”yayanka nawa Mata” ba tare da fargaban komai ba ammien tayi maganar still dai murmushin na nan d Shimfiɗe saman kyakkyawar fuskarta. Cikin shiga alamar ruɗu Irfan ya ce ”ammiey me ki kace? Kamar fa jinin jiki naji kina maganar yima mata?” wani irin murmushin baka da wayo ammien ta masa tare da cewa. ”shakku ka cire Irfan yayanka ALIEYO! Na yima mata wacce ta dace daidai da shi Insha Allah” Murmushin ya saki shima domin ya riga da yasan halin yayan nashi cikin bayyana tsantsar gaskiyar sa yace, ”haba ammiey ya kamata kina ɗan jin tausayin jinin jiki haka nan mana, tun dai ba wani mugun abu yake mara ƙyaun da zai bada shaidar kasa riƙe kansa yayi ba!, pls sweetheart Ammeynmu kiyi haƙuri har zuwa loƙacin da yaya ALIEYON zai kawo matar da yake so da kansa har gida mana” , kallon baka da hankali ammiey ta jefi Irfan dashi tare da miƙewa tana barin main Parlourn tare da nufar upstairs nata. Da kallo kawai Irfan yabi ammien yana jin wani irin bala'in tausayin ɗan uwansa yayansa alieyonsa. ______________ *ALIEY* Ahankali ya ɗago kansa wanda ya kwashe sama da 30 min a zaunen da yake, fararen santala santalan sawayensa zube cikin swimming pool ɗin. Ahankali yake karkaɗa qafafunsa cikin ruwan. Tuni kaso mafi rinjaye na daga cikin kewa da kuma tunanin Sofeeynshi yaji yana nemar komai yana rasawa na daga cikin abinda ke damunsa. Aƙalla yafi ƙarfin sama da 40 mints awurin yana jin sassaucin abinda ke son taso mashi, duk da yana qoqarin dannewa tsayin shekaru masu ɗan dama.Cikin yanayin dake bayyana tsantsarn nutsuwar da ƙaton beach ɗin ya bashi, sosea yaji wata iriyar nutsuwa tattare dashi, Idanunsa ya ɗan lumshe kana akasalance ya furta, ”Ya Rahman” loƙacin da yaji mararnsa yayi wani irin bala'in murɗa masa, yana ɗan taune jajayen lips nashi tare da dafe saman mararn. yasa cikin sauƙi zaka fashimci cewar mararsa ne ke ciwo, musamman yanda ya dafe kan marar da tafin hannunsa. sake lumshe tsumammun idanunsa yayi yayin da yaji wasu abubuwa na shirin kassara rayuwarsa, ahankali cikin daure ciwon da yakeji amarar ya taune lips nashi da ɗan ƙarfi tare da nutsa hannuwansa cikin tulin sumar dake kwance luff luff saman kansa.ya shiga chakudawa da duka hannuwansa. Kafin a wahalce ya miƙe yana tangaɗi tamkar ɗan maye yana nufar parking space na cikin Beach ɗin, cikin sauri ɗaya daga cikin yaran shi ya buɗe masa wata narkyakkiyar motor ƙirar Lexus, wacce ta kasance Black mai Black ting. Cikin sassarfa ya kutsa kansa cikin lafiyayyar motar. Babu ɓata loqaci ya faɗa cikin motorn yana yin reverse tare da fita aguje yana cilla hancin motar suuuuuu cikin tsakiyar titin na qasar Dubai. Basu yi wota tafiya mai zurfi ba suka isa haɗaɗɗen hotel ɗin da yayi boking, ko gama daidaita parking drive'rn baiyi ba motorn Ya fito. Qafafuwanshi ya fara zirowa kafin ya fito baki ɗayansa. Eyephone nashi kawai ya iya ɗauka tare da nufar cikin haɗaɗɗen hotel ɗin,baki ɗaya hankalin mafi rinjayen fitsararrun ƴem matan da suke nan tamkar tsura re ne ya dawo kansa, cikin sauri da kuma ƙemƙemin ƴan matan ya kutsa kansa cikin jerin ɗakunan hotel ɗin. Babu zato babu tsammani yaji anyi wani irin faɗo masa jiki, tamkar wanda aka jona ma shocking yayi wata iriyar zabura, tare da juyowa a haukace yana wanke fitsaararriyar fuskar wacce ta iya haɗa ƙazamin jikinta da tsarkakken jikinsa. A zuciye yayi wani irin bala'in buga kanta da ƙarfin masifa. Wata iriyar razananniyar ƙara sadra ya saki lokacin daya kuma yin cilli da ita, cikin bala'in zafin zuciya ya nufi part 0122 yana haɗe baki ɗaya abubuwansa Yana barin hotel ɗin baki ɗaya. Wannan ƙazamammiyar rayuwar yake ƙamata shi yasa sammm ya dena boking ko wanne hotel yafi gane yayi zamansa cikin jirgi Yayi rayuwarsa shi kaɗai. A irin wannan masifaffan yanayin da yake ciki ne yaji ina sammm bazai iya ci gaba da zama a wannan ƙasar ba, baki ɗaya yaji komai da komai na sire mishi yana jin wata iriyar tsana da kuma ƙamatar banzaye masu banzan hali irin haka. Shi mutum ne daya kasance mai tsautstsauran ra'ayi, haka shi mutum ne da yake gudun duk wani laifi na saɓa ma mahaliccinsa, yana bin duk wasu ƙa'idojin dake cikin tsarin mahaliccinsa, yana gudun duk wani abu ko duk wani abin ƙi daya saɓama addinin Musulunci. Hakan ya sanya cikin ƙankanin loƙaci ya buƙaci barin ƙasar duk kuwa da cewar sai nan da 6 days yake da tashi. Baki ɗaya yaji gida kawai yake da buƙatar komawa domin sammm zuciyarsa tana cikin wani irin masifar yanayi mara ƙyan gani, wanda a zahiri da za'a buɗe zuciyarsa da kuwa tabbas kun girgiza da ganin abubuwan dake tanƙare a cikin ta. A loƙacin 1:1pm na dare ne. Amma haka ya keta hazo yana barin kasar masu jajayen kunnuwan Nan, komae da yake cikin jirgin cikin ƙarfin hali da dakewa yake aiwatawa.haka yake sarrafa na'u'rorin jirgin. Cikin talatainin dare jirgin yayi dirar mikiya a cikin ƙasar sa 9j wanda ya ɗan jima rabonsa da kasar. Domin kuwa ana sallacewa yabar 9j gashi yanxu wajajen watanni bakwai keñan da ƴan sati kai ake magana,kamar ko wanne loƙaci irfan ne yazo ya ɗauke sa, cikin tsaƙiyar daren. ******** ”don Allah yaya Vijay da gaske kake?” queen ta faɗa tana marairaice, murmushi aunty zeey ta saki tana faɗin ”idan baki shirya ba mu saimu wuce ai ko julay” tayi maganar tana kallon julaibeeb dake riƙe da hannun baban shi. Rungume aunty zeey tayi cikin farin ciki tana faɗin, ”wllh nasha da wasa yake min rabona da zuwa shop harna manta wllh”. Kafin ta sake ta ta nufi ɗakinta a guje cikin mintunan da basu gaza biyar ba sai gata ta dawo cikin shirin fita, inda ta sanya riga da wando na Pakistan ire-iren waɗannan yaya jay ɗin ta ya siyo mata a India. Sallama sukawa ummie suna fita coumpaund na gidan suna daukar hanya. A wani ƙaton plaza A&A motarsu yayi parking, kana kallon wurin zaka san ba wurin zuwan kowa da kowa bane, kasan sai wane da wane sai wanda yaci yasha kana ya tasa kai ne kaɗai keda hurumin shiga cikin plaza ɗin. duba da irin rantsantstsun motocin dake fake, da kallo kawai queen kebin wurin da kallo domin ita dai tasan bata taɓa zuwa wurin ba, iyakarta shoprite dadai sauran wurare. Dab da wata narkyakkiyar Bugatti Chiron suka faka motarsu, a nutse suka fito yaya jay yana ɗaukar julay a kafaɗarsa, cikin girmamawan dake nuni da alamun sanayya tsakanin sa da ma'aikatan suka suka gaisa, suna shiga cikin hasalin plaza ɗin. A take cikin queen ya bada sautin ƙugi, ganin uban jami'an dake kewaye da wurin rike da manyan bindugu a hannunsu. Wani abu kaɗai da bansan miye ba yaya jay ya nuna musu, a take cikin girmamawa suka yi solid na yaya jay tare da basu hanya bayan an jona musu na'urorin gwaji, kafin su keta cikin ƙaton plaza ɗin. Garin kalle kallenta su yaya jay suka ɓacema ganinta. Tana rike da ɗan keken da take dibar duk abinda ya mata. Bakinta ta ɗan tura gaba tana ƙunƙini ita kaɗai, tare da soma tafiya tana bin gefin dogon benen dake da tsayi da zurfi kenan. Rolex ɗin dake ɗaure a tsintsiyar hannunsa ya yake dubawa a nutse, don ƙa'idar sace yin komi akan loƙaci tamkar yanda ya gindaya konace yari ga ya tsara ma Rayuwar sa yin komi akan time nashi, don aganinsa bashi da loqacin ɓatawa loqaci loqacinsa, komi yana yinsa ne akan loƙaci sa ba tare da wani ya shiga cikin woni ba, donshi mutum ne mai tsananin bin kowacce ka'ida acikin dukka lamuransa. Wasu haɗɗaɗu kuma tsadaddun track Suit ne a jikin sa blue black, sai SKY blue denim jacket daya daura a saman tsadaddun suit ɗin, ƙafafunsa sanye da wasu tsadaddun white sneakers shoe. Baisan da xuwanta ba kawai dai yaji an bangaje shi. ganin ba tare da antsaya ko an bashi Haƙuri bane ya sanya ƙafarsa tare da farɗo ta baya. wani irin gigitaccen ihu ta saki wanda ya janyo hankalin duka jama'ar dake ƙasan benen, sammm baiyi tsammanin ƙasan zataji ba hakan ya sanya cikin sauri ya sanya hannunshi ɗaya ya sanya tallafi daidai kanta, ɗayan hannunshi kuma yakama daidai waist nata yana janyota, kai tsaye saman faffaɗan qirjinsa ta faɗa wata iriyar ƙatuwar ajiyar zuciya ta sauƙe loƙacin data jita jikin mutum, hakan yasa ba tare data tantance ko waye ba ta sanya duka hannuwanta biyu tana zagaye ƙungunsa tsammm, tare da ɗaura kanta saman ɗamtsen hannunsa. Baki ɗaya jama'ar da suka bada attention nasu a wurin suka shiga sauƙe ajiyar zuciya , donba ƙaramin faɗuwa zatayi ba inda Allah bai kiyaye ba,Ciki kuwa har da yaya jay da kuma aunty zeey. Ahankali yazare hannunshi daga kan waist nata yana yanyeta a jikinsa tare da tsayar da ita akan qafafunta, idonsa kan fuskanta yana kallon yanda ta ƙanƙame idanunta gam gam cikeda tsoro pink lips dinta nawani irin shaking dayasa dimples nata na lomawa da ƙyar ya motsa motsa lips nashi wajen furta, ” You again?” Muryan dataji yadaki dodon kunnuwanta yasanta buɗe idanunta don gasgata muryanrn data riga ta zauna a kanta daram tamkar wacce aka naɗe muryan a tsakar kanta. idanun nan nata manya masu kama dana mage ta shiga buɗewa akan kyakkyawar fuskanshi ta sauƙe ganinta, jitay numfashinta ya makale ganin fuskanta dab da nashi ya zuba mata wannan firgitattun idanunsa yana kallonta. Cikin jin tsanar rashin kamun kanta ya ɗauke saman kyakkyawar fuskarta da kyakkyawanr mari, cikin takaici ya furta. ”You are the one who knows the donkeys, and is calm and self-controlled”. da azabar ƙarfi ta dafe saman fuskarta tana sakin wani irin raunataccen kuka, a kuma daidai loƙacin Amnah dake tare da ammiey suka iso wurin. Dai su yaya jay na ƙarasor suma cikin sauri ammiey ta tallafi queen tare da shigar da ita jikinta. Cikin kulawa ammiey ta ce ”Hi Stop crying,what happened to you?" Kanta ta shiga jujjuyawa a jikin ammien tana kuma sakin wani kukan, Amnah da sai loƙacin ta kula da ashe Fatima ce ta ƙarfi tace, ”laaaaa waye ya saka new Mamie na kuka na haɗa shi da papieyna ya rama mata ammiey?” Ta ƙare zancen da tambayar ammeyn, papieyn nata ammiey ta nuna mata tana cewa ”He is ganan a gabanki” ta faɗa a fusace tare da kama hannun Fatiman tana yin wurin motarnta da ita cikin wani irin mugun ɓacin rai. Da sauri yaya jay yabi bayan ammiey da sauri shida aunty zeey. Kama hannun papieyn ta tayi tare da cewa ”da gaske papiey kaine ka doke ta new m… ”AMNAHHHH” ya faɗa cike da wani irin mugun tafasan zuciya yana dunƙule hannun sa tare da kaima iska naushi yana surarta a fusace. Coumpaund na plaza ɗin ya nufa cikin rawar jiki duk inda ya ratsa sai kaga masu tsoron plazan na rusunar da kansu cike da girmamawa. Yana zuwa parking lot motar ammiey na barin wurin, luuuuuu idonsa yayi kafin ya buɗe da tsananin ɓacin ran ganin akan wannan ballazar yarinyar ammien shi tayi fushi dashi, ta tafi ta bar shi. Wayarsa ya ciro yana dialing wata NO, ko mint 1 ba'ayi ba ɗaga daga cikin soldier's ɗin nan ya kawo masa car key na motor jiki na rawa, fisge key na motorn yayi a fusace tare da nufar wata sabuwar bakar Benz yana faɗawa ciki tare da mata key yana janta da wani irin bala'in gudu.da sauri Amnah ta ƙamƙame jikinta wuri guda tana rarraba idanu ganin yadda yaja motar da mugun gudu. Cikin ƙankanin loƙaci ya isa gida a haukace ya shiga dannawa me gadi hong, wanda yasa a firgice get man ɗin tashi yana wangale ƙaton get ɗin, da sauri yaja baya ganin tamkar aliey zai yi ciki dashi. Ko gama daidaita parking baiyi ba a matuƙar zuciya, dade da Amnah baba *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~ *🌠OFFICIAL MIRRAH 💫* *WRITING* *AMMEY LAYLERH ✍🏻♥️* Page 21&22 *Alhamdulillah forever and always 👏* Wannan page in sadaukarwa ne gareku my fans nawa allah yabar ƙauna 🥰🥰🤎 ________* _________★★★_______ ♥️🤍♥️ Baba mai gadi ne ya fito da ita. Cikin ƙunar zuciya yake taka step bibbiyu ko ganin gabansa baya yi tsabar bala'in ƙunar zuciyar sa ke masa.cikin tafiyar sassarfa yake nufar upstairs nashi, yana shiga bedroom ɗin ya fesar da wata zazzafar iska daga cikin bakinsa, har yanzu bibbiyu yake kallon komai yana jin yadda bedroom ɗin ke jujjuya masa. Lumshe rinannun idanunsa yayi domin har zuwa yanzun itane acikin ƙwayar idonanunsa, yana jin yadda zuciyar sa ke yamusta masa, idan harya hasko yadda ta wani zagaye ƙugunsa ta kuma kwantar da kanta saman ɗamtsen hannunsa, ji yake tamkar an rura masa wuta ne ne a cikin zuciyarsa ne. Kana yana yin yadda zuciyarsa ke harbawa da masifar ƙarfi ne yasa, ya wani irin taune ƙasar laɓɓansa da ƙarfin masifa. Domin kuwa har yanzun ya gaza mantawa da haɗuwarsu na farko, yadda ta faɗar masa saman jiki, ta wani cukuwkuye shi. Sake rumtse idanunsa yayi sakamakon yanda yaji zuciyarsa ta bala'in buga da ƙarfin masifa. Sosai wannan karon ya buɗe rikiɗaɗɗun idanunsa da har zuwa yanzun suke ganin komai dishi dishi, kai tsaye bedroom yana haɗa ruwan wanka acikin babban jakuzzie me tsananin sanyi,wai ko hakan zai sa yaji sassaucin ƙunanr da zuciyarsa ke may. Sassanyar ajiyar zuciya ya saki loƙacin da yaji ruwan sanyi na ratsa gaɓɓan jikinsa. Shiru yayi yana sauƙe ajiyar zuciya akai akai tamkar irin wanda yayi gudun wasan tseren nan. Koda ya fito daga bathroom ɗin kuwa wani farin towel ne ɗaure akan waist nashi,yayin da gaba ɗaya gargasan jikinsa suke a mimmiƙe, Cikin takunsa me ɗauke da wata iriyar izza da kuma zallar ƙasaita ya shige cikin clothes nashi. Da sunayen Allah cikin bakinsa da yake ta faman jerawa, maida idanunsa yayi yana kullewa tare da ware su wanda kuma hakan alamace dake nuna cewar ya sami cikakkiyar nutsuwar da yake buƙata...... Da tarin tunanin nika fall zuciyar ammiey a haka har tayi parking motarta a coumpaund na gidan, zuciyarta naci gaba da saƙa abubuwawa maban banta masu ɗan dama,ga kuma kukan da queen ke faman yi har zuwa yanzun kuwa, idanu ta zuba mata yayinda kukan queen ke ratsa jiki da zuciyar ammien. Domin kai tsaye ta fashimci ko kukan mene queen ɗin keyi tsananin tausayinshi ne ya ƙara kama zuciyarta sosae fiye da tunanin duk yacce kuke tunani. Hannuwanta Ammiey ta kamo tana fitowa da ita waje tare da ɗan jingina ta da jikin ta, tuni dama yaya jay da aunty zeey sukayi nasu gidan directly. Cikin gidan suka nufa suna tafe tunani ya cunkushe ma Queen tarasa wane kalar ma tunani zatayi dan gane da wannan mugun abokin yayan nata, ahankali take taka ƙafadunta har suka kai main Parlourn Gidansu dab da gaban ummien ta ta tazauna. Ganin queen tare da ammiey kuma yasa ummie tambayar ammiey ko lafiya?, ɗan murmushi irin mai ciwon nan Ammiey ta saki tare da zama kan ɗaya daga cikin kujerun parlourn, tana sauƙe ajiyar zuciya. Kafin cikin yanayin damuwa tace. "Ita da wannan ɗan uban zafin ran ne mana ALIEYO!, daga haɗuwarsu a cikin plaza ya kama makarta haka nan kawai”. ”baki bibiyi yadda abin ya faru bane Mom ALIEY! Amma tabbas ni nasan haka takanas ba tare da laifin komai ba alieyo bazai kama Fatima ya dake taba, tunda dama ba xuwan kanki bane, ƙarar ɗana kika kawo kinga tafiyana” ummie tayi maganar tare da miƙewa, da kallo irin na burgewar nan Ammiey tabi ummie dashi. Tabbas bata ma aliey zaɓen tumun dare ba ita kanta tasan da hakan, hankalinta ta dawo dashi kan queen da tunda suka shigo take sakin ajiyar zuciya, duban Fatiman tayi tare da kama hannuwanta cikin sigar lallashi tace ”kiyi haƙuri kinji Fateemerh Ni! da kaina zan sanya ALIEYO Naaaaaa ya baki haƙuri har ƙasa kuma zai turkusa Miki, na Miki alƙawarin hakan koda ba yanxu bane kuwa Fateemerh kinji daughter Naaaaaa” wani irin matsanancin farin ciki ne ya kama Fatima jin abinda Ammiey tace da ita, hakan ya sanya t jin wani irin azababben daɗi mamaye ta har batasan loƙacin data ƙanƙame Ammieyn bama, cike da matsananciyar murna ta furta. ”Da gaske kike Loli Ammiey Naaaaaah” lumshe idanu Ammiey tayi duk Duniya babu me gaya mata wannan sunan face mutum ɗaya. ”ALIEYO!” Ammiey ta faɗa tare da sauƙe Idanunta kan fatima (tabbas kin chanchanta Fateemerh ke kika dace!) aceñnn ƙasar zuciyarta Ammiey tayi zancen. ”Ko zamu tafi tare xuwa dare saina dawo dake” muryarn Ammiey ya daki kunnuwanta a matuƙa firgice ta ɗago tare da duban Ammieyn, tuni Idanunta harya tara ƙwalla kanta ta shiga jujjuyawa kafin cikin danne kukanta dake son kubcewa tace. ”zai kuma duka nane fa Ammiey” ”inji waye yace zai kuma dukanki?, ai yayi na farko yayi na ƙarshe kisa hakan a ranki kinji daughter Naaaaaa” (Na biyu dai ammey) Ta faɗi a zuciyarta. Jin kamar tayi magana ya sanya ammiey faɗin. ”mene kika ce Fateemerh?” . ”bance komi ba ammey” ta faɗa tana ɗan murza hannuwanta, "Okk " ammiey ta miƙe tana faɗin "Ni zan wuce gida na bar Amnah ita kaɗai sai babanta shi kuma a wannan murɗaɗɗen halin nasa nasan ita kaɗai zai barta, tayi ta watan gaririya a cikin gida" jin an ambaci Amnah yasa Fatima miƙewa da sauri tana cewa "ammiey na fasa ƙin xuwan, yanxu zan bikin mu tafiiiiiiiiiii" murmushi ammiey tayi daidai loƙacin kuma ummie ke sanyo kanta cikin parlourn. ”yawwa kin fito a daidai zan tafi da Fatima tunda kema bayan ɗanki kikabi, Nima nabi bayan ƴata” indai Fatima ce ma zamuji ku a rana ne domin mai iya zama da Fatima saiya daure, ita ɗin zuma ce Saida wuta!, a sauƙa lafiya ga saƙon yarona ya kwana biyu baizo shan mutuminsa ba” da farin ciki shimfiɗe saman kyakkyawar fuskar ammiey ta amshi plask ɗin, wanda ta tabbatar kunun gyaɗa ne a ciki. "Uyummmmm kema ai haƙuri kawai kike da wannan uban ƴan miskilancin, ga bauɗaɗɗen hali ga kuma shegen miskilancin tsiya da ɗacin rai" "Zan rama" shine kaɗai abinda ummie tace domin harsun fice a parlourn baki ɗaya ma. Ahankali ammiey ke driving tamkar ɗazu a haka har suka ƙaraso shashararriyar anguwar sharaɗa phase 01, Ammiey ce ta fara fita kafin Queen ɗan murmushi ammiey ta saki ganin duka motocin da gidan wanɗanda Abba da Irfan suka hau a fake daga cikin parking lot. dake ita a coumpaund ne tayi parking motar ta a nufin ta idan za'a maida Fateemerh gida basai ana shan wahalar fiddo da wata motar ba. Abba Irfan sai Amnah duka suna zaune a main Parlourn gidan,da sallama ammiey ta shigo Fatima biye a bayanta, da wani irin bala'in gudu Amnah ta nufi wurin queen. Ai ita kanta batasan loƙacin da wani irin murmushi ya kwace mata ba, hannuwanta ta ware mata tare da tsugunnawa, exctly irin yacce papieyn ta ke mata. Tana xuwa ta shige cikin jikinta ita kuma ta miƙe da ita tare da fara juyi da suna ƙyalkyala dariya tamkar wasu taɓaɓɓu. Cikin tsananin farin ciki Amnah tace "new Mamie Naaaaaa kin dawo gidanmu wurin papiey Naaaaaa!" Abba, Irfan, Ammiey baki ɗaya da wani irin kallon $0 Ƙaúna suka shiga bin Fatima dashi, mai cike da birgewa da shiga rai ina nan farat ɗaya. Hannuwansa sarƙe akan shoulder nashi daga upstairs nashi yake kallon komai dake wakana a cikin parlourn. Wani irin rumtse idanunsa yayi da ƙarfin masifa loƙacin da maganar Amnah ta doki kunnuwansa. Hakan yasa cikin wani irin mugun zafin rai yabar wurin a hanzarce. Saida yaya Irfan yama Amnah magana kana ta nutsu amma taƙi barin jikin queen ɗin. Ahankali ta risinar da kanta ƙasa loƙacin data fuskanci ba iyaka su kaɗai bane a parlourn, a nutse ta shiga gaida Abba wanda ya amsata cikin a mutunce da sakin fuska sosae, shima yaya Irfan ta gaida shi cikin wani irin yanayin dashi kansa Irfan ɗin ya gaza tantance wane irin yanayi ne ya amsata, yanayin daya fi kama da irin shauƙin SO haka. (LoL 🤩🥰🤩🤫 🤗) Akan lausassan carpet ɗin dake malale a tsakiyar parlourn ta zauna duk kuwa da yadda ammiey ta hana ta amma ganin manya yasa mutuniyarku nutsewa tamkar ba queen ɗin yaya Nurien ba. Da ido Abba yama ammiey alamun itace keñan, da idon ita ma ta masa alamun ka bari ba yanxu ba tukunna, babu yacce Abba ya iya don haka ya ƙyale ammiey. dake weekend ne kowa yau Ranar hutun sane yasa haka suka wuni a parlourn, inda baki ɗaya queen take a taƙure, daɗinta ma ɗaya queen na tare da ita. ƙiran sallah zuhr da akayi ne ya sanya Abba tare da Irfan fita zuwa Masallaci,a gaban sink ɗin dake jere daga wurin plawer suka tsaya sukayi alwularsu, suna fita xuwa masallacin dake manne da ƙofar gidan su. Cikin takun nan na ƙasaita yake tunkaro parlourn tare kuma da tsaraban sassanyan ƙamshin mayen tularensa. loƙacin da ALIEY ya ratso tsakiyar parlourn, shiɗin kyakkyawane na gaban kwatance cikakken bazaraten mutum ne sosae Lallai babu ƙarya, ƙyawun sa na musamman ne a nutse yake tafiyar tare da soma nannaɗe hannuwan rigarsa. Lokaci ammiey itama bada parlourn ko inda muke bai kalla ba, duk kuwa da yadda Amnah keta famar ƙiran mahaifin nata. Amma haka ya share mu tamkar ma bai san anyi ruwan mu a cikin parlourn ba. Amnah naja ta kaini ɗakinta anan na shashantar da wunin nawa, wurin yima Amnah kitso domin na fashimci Amnah irin yaran nan ne da samm basu son kitso. Haka na tashi na yarfa mata kitsonta mai ƙyau, ga Amnah nada robar gashi ba laifi gashinta war wajen gadon bayanta. dinner ma Nan ammiey ta kawo mana abinmu, sai wajajen yamma liss kana muka dawo parlourn a shirye tsaff muka fito domin nayi wankana a ɗakin Amnah ita ma na mata. na sanya mata wasu haɗaɗɗun riga da wando masu masifar ƙyau irin trouser in Nan na yara masu taushin gaske, wandon pitch color ne yayinda rigar ta kasance milk color ita kuma sa pitch ban dana saka mata. Ya Ilahi zan iya rantsewa tunda nake ban taɓa ganin yarinya kyakkyawa kamar amnah ba. (Ni kuwa AMMEY LAYLERH nace LoL 🤩 yachin kowa kanca ya sacani 🤗 na tabba ko My LAYLERH Naaaaaa tafi Amnah kyau😳🚵🤫 ahaaaaaaa) Ƙarar takun tafiyar da kaɗai baki sai kuma mayen ƙamshim sa na tabbatar da shine. (MUGU) Na faɗa acikin zuciyata tare da murguɗa baki a bayyane. Zama yayi akan ɗaya daga cikin Royal sopar da suka ma parlourn ƙawanya, yana harɗe qafafunsa tamkar irin gawurtaccen sarki nan, tare da Lumshe idanunshi yana taune gefin lips enshi kaɗan. combat jeans black haɗe da black t-shirt ne a jikin sa, sosae kayan suka amshi jikinsa, tsantsar asalin kyawun sa ya bayyana acikin wannan kayan, wayarsa ƙirar Samsung Galaxy S22 ultra. yake ta aikin latsawa. ɗaya daga cikin glass cup ɗin dake jere a gaban sa ya ɗauka, tare da tsiyanyar kunun gyaɗar shi kana yakai bakinsa, a hankali yake shan kunun yayinda idanunsa ke alumshe. Fitowar ammiey ne ya sanya Ni sakin ajiyar zuciya a ɓoye, zama tayi tana Fuskan tana da tare da Amnah dake barci a jikina. "Ohhh Amnah iyayen rikici keñan an samu tayi barci?, rikicin tafiyarki yazo mana da sauƙi ai kuwa kinga!" Ammiey tayi maganar tana fito da wayar ta, "hello Irfan idan kana kusa ina son ganin ka yanxu" banji abin da aka ce daga ɓangaren mai wayar ba, "Okk" shine kaɗai abinda naji tace tare da yanke ƙiran. Juwo tayi fuskarnan a haɗe ta fuskanci aliey cikin bada umarni ta jefa mishi car key nata. ”ka miƙa min Fateemerh gida dare na shirin yi” cike da bada umarni domin tafi kowa sanin halin abunta, yanxu yana tsinkata . Sammm baraka taɓa gano ainihin abinda ke cikin zuciyarsa ba domin dai fuskar na'a yadda kuka santa,tsamm ya miƙe yana barin parlourn sai wani shan ƙamshi yake. Idan nace muku hantar cikin kanta Saida tayi rawa karkuce karya ne, amma haka na maze ban nuna ko ɗar ba, haka za kuma yanayi na bai sanja ba ko kaɗan. Aƙalla ya kwashi sama da 30mint nihar ma na fidda rai da fitowar san. Mukaji sautin fitowar sa. Daidai kanmu ya tsaya fuska haɗe a daƙile ya furta "Let's go" sarai na jishi amma nayi tamkar ban jishi ba. Yana tsaye a kan mu tamkar irin sojojin Nan, kodan dama yafi kama da sojawa (wllh dama wannan me kama da samudawan farkon da sojan kaɗai ya dace bawai pilot ba) na faɗa acen kicin zuciyana. Ammiey tana amsar amnah dake bacci a jikina ta kuwa ƙanƙameni, tare da sakin kuka cikin magagin barci "ina ne zaki tafi ki barni new Mamie" tana ɗan turo mucilon bakinta gaba. Abu kamar wasa saiga ƙaramar magana ta zama babba, domin sam Amnah taƙi zuwa wurin ammiey tace saita bini. Tun ammiey na aikin lallami harta gaji ta kyale ta. Shi kuwa boss ln kota kanmu bai kuma bi ba yayi waje abinsa. numfashi ammiey ta sauƙe ahankali tama rasa miye zatace ma, "to kawai inaga kuje ALIEYO ya dawo da ita inaga hakan shine kaɗai mafitanmu a yanxu." "shikenan Ammiey babu damuwa hakan ma yayi" shi kuwa boss ln muna fitowa coumpaund na gidan idonsa a kaina, cikin halin nan nashi na ko in kula ya dauƙe kansa a kaina, tare da maida wa kan ammiey. "What wrong?ammiey" kanta ta kauda gefe tare da cewa "nice nace su tafi kawai" Cikin ràshin gamsuwa da hukuncin ammieyn fuska haɗe yace "why Ammiey?, akan wane dalili?" "He doesn't show any control over your daughter ALIEYO" tana faɗar hakan ta koma ciki bayan ta ɗamka min wata ƙatuwar leda irin ta shopping mall ɗin nan. boyayyiyar ajiyar zuciya na saki gami da daidaita zamana, zuciyana cike da Jin zafin kalamansa a kaina. Haka yaja motar , A tsakiyar harabar gidan mu yayi parking. Yaƙi bude min kuma yayi shiru abinsa saima latse latsen da yake faman yi a wayarsa. hannu nasa da nufin buɗe motar na fita sai naji a rufe take, hakan yasa na juyo kaina na kalli inda yake, sai naga kansa kife yake ruff akan shegiyar wayarsa. Ganin idan zamu shekara a hakan ba buɗe min zaiyi ba hakan yasa na ajje rashin kirkina gefe nace ya buɗe min. Da farko nasha bai jini bane, ina ƙoƙarin yin wota maganar naga ya buɗe min in. Ahankali gudun kada Amnah ta tashi dake barci na kwantar ta kusa dashi. Da ɗan sauri na na juya zan fita a motar naji an riƙo hannu na, da sauri na juyo Amnah ce na gani riƙe da hannun nawa. Ɗan ranƙofowa nayi gareta sosai Nima ina kama hannuwanta duka biyun. kanta na ɗago dake zubda hawaye,goshina na manna kan nata. Sosae ta saki kuka tana faɗin wai baxan fita ba. hannu nasa bisa fuskarta kana nasa ƴar yatsa na ma nuniya Ina share mata hawayen cike da lallashi. ita kuwa Amnah har yanzu hawaye da kukanta take famar yi. A hankali ya buɗi baki murya cen ƙasan maƙoshi tamkar maiyin raɗa ya furta "Shiiiiiiiiiiiiiii AMNEEE!, bana son ganin wannan hawayen naki" sai ya kuma rangwafowa kansa kaɗan kana ya lumshe idanunshi. Kafin ya shiga motsa jajayen laɓɓansa, alamun yana son furta wani abu ne. Amma tsabar miskilancinsa ya hana shi faɗar maganar, ɗan rungumo ta jikinsa kawai yayi. yayinda hannuwana ke gogar tamtsen hannun sa daya tallabe kan Amnah. Baki ɗaya jikina ya soma wani irin tsuma yayinda dana tsurawa kwantaccen gashin dake nan luff kwance saman ƙeyarsa idanu. Ajiyar zuciya ta soma saki alamun wani barcin yayi awon gaba da ita keñan. Ajiyar zuciya na saki inama Allah godiyaa, domin dama a matse nake yaseen. Ina fita naji dakakkiyar muryansa ya ratsa har tsakiyar kaina. "Ita kuma ledar fa?, ko na miki kama da bawa ko ɗan dokonki?" A tsawace yayi maganar duk kasancewar shi ba mai yawan haniya bane. Amma kuma tamkar ana busa sarewa haka naji fitar sautin nashi. Jiki na rawa na buɗe motar tare da ɗaukan ledar ina fita da hanzarina, shi kuma yaja motar da mugun gudu yana barin cikin anguwar. Shigana parlourn babu kowa domin an shiga salla ne dama, ɗakina na shige bayan na biya ɗakin ummie na ajje mata ledar da Ammey ta bani. Wanka nayi na sanya kaya mara nauyi na fito Parlourn xuwa loƙacin kowa yana parlourn. Da yaya Vijay na fara haɗa idona a cikin parlourn,Wani irin taussassan murmushi ya sakar min.wanda ya sanya babu shiri nima na sakar masa nawa murmushin. Ahankali na tako zuwa tsakiyar parlourn, har zuwa loƙacin kuwa inajin idonun yaya jay a kaina. Satar kallon yaya Nurien nayi shi ɗin ma idonsa ƙyar akaina. (Innalillahi wa'inna ilair raji'un,miƙe shirin faruwa dani a karo na biyu?). Nayi maganar da iyaka zuciyana babu mai jina. Ɓangaren su ummie da Abba na ma dai bata sanja sani ba, duk da wannan kallon mai kama dana tausayi-tausayi suke bina, banda yaya Nurien da naga shi naga har wani ɗan murmushi yake saki, loƙaci bayan loƙaci. Cika nayi fammm sosea ganin harna ƙariso d/table in babu wanda yace min uffan. Ganin ina shirin juyawa ne ya sanya yaya jay cikin azama damƙar tsintsiyar hannuna, tare da furta . "What happens to you Autarn ummu?" Bakina na ɗan turo gaba tare da zame hannuwana a nasa ina cewa "zan ɗan duba wani littafi ne kasan nan da kwana biyar insha Allah ina makarantar gaba" ido sosae ya tsira mata tare yana hango iyaka zallar haƙiƙanin gaskiyar dake cikin idanun nata. Shifa sammmm yama manta da wani zancen karatun da zataci gaba harga Allah. Zaunar d ita yayi tsakiyar su ba tare da kowa ya kuma cewa komi ba suka soma yin dinner nasu. Kowa da abinda yake saƙawa a ƙasar ransa dangane da al'amarin dake shirin kutso musu kai. Duk da kuwa kowa tarin farin ciki ne dan ƙare a cenñnn cikin ƙarƙashin zuciyarsa, saidai idan suka auna a mizanin sukan hango tarin ƙalubale dangane da wannan al'amarin. Sudai addu'a shine nasu da haka dai zaman nasu na yau ya tashi. ________★★★_________ *ALIEYO* Ahankali yake drive'rn nasu cikin dalleliyar motar ammiey da bai daɗe da sai mata ita ba. Cikin nutsuwar data zame masa jiki yake drive'rn tare da bin sautin karatun Alqur'ani dake tashi a cikin motar. Suna ƙarasawa gida loƙacin harma an shiga Masallacin Amnah kawai ga ajje ma ammiey yana barin parlourn, alwula ya daure tare da ƙaton masallacin dake manne da ƙofar gidan nasu. Sai bayan sunyi sallar isha'i kafin baki ɗayansu su wnufi cikin shimfiɗeɗen estate nasu. Suna shiga dining area suka nufa nan suka yin dinner nasu a tare cikin farin ciki da tarin annushuwa. A hankli ya miƙe yabar kan dining in fuskar nan a tamke sammm babu annuri, a kan 3 sitter ya zauna yana pressing phone nasa, Domin wasu abubuwan masu muhimmanci yake aikawa ta cikin wayar. kyawawan ƙafafunsa ya mike yana mai ɗaura hadadden throwpillow akan ɗan shafafen cikin sa. "ALIEYO!" Abba ya ƙira sunan shi kai tsaye babu alamun wasa a tattare da shi,da sauri ya tashi daga kwanciyar da yayi, Alama ya masa da inda suke zaune, hakan ya sa babu musu ya taso yana nufar su cikin tafiyar nan ta cikakkun mazaje.zama yayi ƙasa dab da ƙafafun Abba yana tonƙoshe ƙafafunsa, yagama bada dukka hankulansa gareshi. Ahankali ya ɗan saci kallon ammiey itama ran nan haɗe Sammm babu alamun wasa tattare da ita. "Kana jina ko ALIEYO?. Da sauri ya ɗago jin sunan da abban nashi,ya kuma ƙiran shi dashi kai tsaye domin da wuya kaji yaƙirashi da sunansa kai tsaye saboda sunan mahaifin sa gare shi. Sosai gabansa ya shiga faɗuwa domin ya tabbata tunda yaji Abban nasa ya kira cikakken sunan so to kuwa tabbas ko wanne irin saƙo za'a bashi mai girma ne. A nutse ya jinjina na ma Abban nasa kai, duk kuwa irin yadda yaji gabansa na mugun bugu. Ammiey ce ta dube sa cikin tsuƙe tata fuskar. "Tunda kai bazaka fidda matar aure ba mu mun yanke shawarar zaɓa maka mata" Cike matsanancin tashin hankali alieyo ya dubi mahaifiyarsa yana furta. "Au me? Aure!aure kuma ammiey to wace zata ma aure ni?" Baki ɗaya baya a hayyacin sane cike cushewar tunani yayi maganar tare da soma harmutsa tulin sumar dake kwance luff a saman kansa. In reality Abba ya kuma duban ɗan nasu a karo na biyu cikin bada umarni kai tsaye yace. "Tabbas nida mahaifiyarka mun yanke shawarar maka mata!tunda kai naga alamu sammm har zuwa yanzun babu zancen aure a gabanka. Kai na yaro bane ALIEYO don haka umarni ne muke baka ba wai naiman shawara ba. Kuma dama Hajjo a cikin satin daya gabata ta kira ni tana cemin, zaman ka babu aure yayi shekaru biyar aiba kwana biyar bane. Ahar kullum kuma girma ƙara zuwar maka yake! Xuwa yanzu yaci ace ka ajje komi a gefe *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~ Page 23&24 *BY* *AMMEY LAYLERH* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* *Alhamdulillah forever and always 👏* _________________________ ♥️🤍♥️ __Ka fuskanci gobenka. dan haka dani da mahaifiyarka mun zaɓa maka mata in Sha Allah. Domin zaman zuba idon 👀 yayi yawa haka, nasan kuma baraka taɓa bamu kunya ba ALIEYO SHUREIM! Tashi kaje yaron kirki Insha Allah zaka yi alfahari da zaɓin da muka ma." Tunda Abban nashi yafara wannan maganar yanemi jinshi ganinsa yarasa, wata iriyar zuface ta shiga zubo mishi ta ko ta ina, duk kuwa da sanyin A/cn dake falon. Aure kuma? shin dama shi haryanzun bai wuce loƙacin yin auren bane taa yaa yaa maa , za'a masa haka?. To shi yace musa yana S0n auren ne? ko kuwa dai sunga yaka sa riƙe kansa ne, ko sunga alamar hakan ajikin sa ne bai sani ba? Kai wannan tsohuwar ƴar jazawa mutane bala'i ce. Amma ba komi zasu haɗu dashi neee ai. Duk acikin zuciyarsa yake maganar A baiyane kuwa kai kawai ko motsin kirki ya gaza yi, saima tsuma da naman jikinsa yake. Ji yake tamkar dutsen dala aka aza mishi bisa kansa. Ko gabansa baya gani haka ya shiga taka step bibbiyu, da wani irin bala'in ƙarfi ya mirza handle na ƙofar bedroom nashi tamkar ƙofar itane ta mishi laifin. Cikin azabar mugun bugun da zuciyarsa ke S0n zautashi ya faɗa saman tattausan lafiyayyan gadonsa, tare da dafe daidai saitin zuciyar sa da yakejin tamkar zatayi bindiga ta fito "Innalillahi wa'inna ilair raji'un" yashiga mai mai tawa sabo da wani irin beating data shiga yi very, sosai yakejin wani irin malolon da yazo ya tokare ƙasar maƙoshinsa. Shi kaɗai ya shiga ayyana yadda zaiyi da duk yarinyar da tayi gangancin shigowa rayuwar sa a irin wannan loƙacin, domin ya riga ya yima kansa alƙawarin shida aure kuma har gaban abada abadan abada har xuwa loƙacin da numfashinsa zai bar gangar jikinsa. Kamar kuma wanda aka zabura ya miƙe da sauri yana nufar inda yayi jifa da wayoyinsa. Wasu ƴan latse-latse yayi kafin ya saki wata iriyar ajiyar zuciya ganin kai tsaye sun amince masa, baki ɗaya ji yake dade da sakan ɗaya bazai iya ƙarawa a 9j ba.babban burinsa bai wuce ace ya buɗe idon sa ya ganshi a inda yake da zuwan. Few minutes ago Sai gashi ya fito sanye da suit white color, se baƙin takalminshi halp cover sai agogon diamond in dake ɗaure ahannun sa. yasha bakin sun glass fuskan nan ahaɗe tamkar anyi ɓarin wuta a kan fuskar nashi, amma duk da haka ba ƙaramin masifar kyau yayi ba kasan cewar shi kyakyawa wanda kallo ɗaya zaka masa kasan cewar half-cast ne (Ruwa biyu) Cikin sauri sauri ya kwashi wayoyinsa sai jakar laptop nashi kawai daya ɗauka, domin baya da ɓukatar wasu tarkacen kayayyaki. Tun fil azal haka yake dama tun ma daran sofiyan shi, Samm idan zasu yi tafiya tare baya barin ta ɗauka koda kala ɗaya ne. Sai sun sauƙa a ƙasar da suka je yake musu ordering na kayan buƙatunsu. Ahankali yakai hannunsa kan handle na ƙofar yina shirin ɓudewa,a kuma daidai loƙacin Irfan ma ke noking ƙofar. Hakan ya sanya shi yin baya kaɗan shi kuma ya sama damar shigowa. Yana shigowar shi kuma ya nufi hanyar fita har xuwa yanxun kuwa fuskar nan haɗe. Ganin zaifa iya ficewa e ne ba tare da sunyi maganar daya kawo shi bane ya sanya shi Saurin riƙoshi yana faɗin. “Relax, Please calm dawn! bro” ya faɗa yana mai cigaba da tuhumarsa da idanu,Cikin halin ko inkula kamar bazai amsa ba shi .sai kuma ya furta. "Why are you worried about me?" yana gama  faɗin maganar yayi wucewrsa ,da ido kaɗai Irfan yabi yayan nashi yana girgiza kansa,shima yana ficewar da sauri tare da binsa compound gidan domin dakatar dashi. bayan yafito ne yatarar da shi atsakiyar compound ɗin tsaye, ɗaya daga cikin guards na gidan yana ƙoƙarin buɗe masa lafiyayyar motar da samfurin ƙirar Bugatti. bayan ya gama kallon yayan nashi tare karantar yanayinsa gyaran murya yayi. Kansa kawai ya girgiza yana mamakin halin irin na ɗan uwan nasa. Kafin cikin son ya fashimtar dashi wani abu dabai gane bane ya sanya shi furta. "Kada ka sanya damuwa aranka yaya! nasan  A wannnan karon kammm  Ammiey batayi fushi mai zaifi dakai har haka ba kamar dai wancen loƙacin. Amma inda kace a wannan karon ma kace zaka saɓa umarnin su, to kuwa tabbas nasan zasu iya fushi dakai fiye da baya, ka daure ka danni zuciyarka karo ɗaya dai kabi umarnin su Abba pls.idan har anyi auren kaga dabi'un matar da suka ma baiyi ma saika sake ta! kaga ko daga yanayin yadda su Abba sukayi magana da kai na tabbatar da da zaɓin su mai ƙyau ne, kuma kaga zasu yi farin ciki dabin umarnin su da kayi a wannan karon pls and pls ka yanke shawarar da zata ɓulle maka yaya!" Yabar wurin da sauri wasu irin zafafan hawaye na sauƙar masa saman fuskarsa. wata katuwar ajiyar zuciya ya sauƙe yana jin tsananin tausayin ƙanin nasa, amma taya? Ta yaya zai iya amsan wannan auren ina bama zai taɓa iyuwa ba yasan daya bar ƙasar ma shikenan. Wannan shawarar da zuciyar sa ta bashi ne ya sanya shi faɗa wa cikin motar. ba tare da tunanin halin da iyayen nashi dama ɗan uwansa da kuma Amnah zasu shiga ba, haka ya drive'rn yaja motar yana barin cikin anguwar ma baki ɗaya, Kai tsaye airport motarsa ya nufa. Motar su nayin parking a harabar airport in wasu irin manya manyan escort suka zagaye motar nashi, suna sanya motar tsakiyar su bi ma'ana sunwa motar garkuwa keñan, Aƙalla Saida ya kwashi sama da mintoci biyar kafin ya sanyo fararen ƙafafunsa da suke cikin halp cover ɓaki mai tsananin ƙyau da ɗaukar ido.cikin takun nan na ƙasaita dajin ya isa ya soma takawa a babban filin jirgin. Cikin azama waɗan nan manyan escort ɗin sukayo caa akansa tare da rufa masa baya, wanda ya taka da qafafunshi har zuwa cikin jerin manyan ofisoshin airport ɗin, a wani gaban tamfatsesen office yaja ya tsaya. Wanda sunan AA ke rubuce a jikin ƙaton Office ɗin, wanda yafi kowanne Office dake jere ƙawatuwa da kuma haɗuwa kasancewar sa office ne na *The chief of the pilots*. Wanda gaba ɗaya ginin office ɗin na glass da glass ne, tafin hannunsa yakai wani guri da kallon farko dana ma wurin nasha irin adon nan ne aka yi. Saida naga ya wurin yayi On tamprint na hannun sa glass ɗin yayi ƙasa zuuuuuuu kana na cika da mamaki. A nutse ya sanya kansa cikin ƙaton Office ɗin, ɗaya daga cikin escort ɗin ne yayi yunƙurin bin bayan sa,wani mugun kallo daya watsa masa da rikitattun idanunsa waɗanda suka fi kama dana maijin bacci yasa escort jan wani uban birki. Gumi na tsurgo masa sannan ya soma ja baya soma basa haquri, domin kowa na shakkar AA kasancewar sa na shugabansu. Kuma mamallakin jiragen baki ɗaya, wanda wasu dalilai nashi ne ya sanya shi ɓoye sunan sa. kowa kema airport ɗin kallon na gwamnati. Amma shi samm haka baya taɓa damunsa, babu yacce yaran sa basu yiba daya dena tuƙin amma kasancewar wasu shuɗaɗɗun al' amurra suka sanyi fara tuƙin kasan cewar dama shi ne babban burinsa ya zama PILOT. Yana shiga ƙofar glasses in ta koma yadda take tamkar ma ba'a taɓa yin wata ƙofa a wurin ba. Saida ya ratsa wasu office's ɗin kafin yakai cenñnn ƙarshe innalillahi sai anan nasan cewa lalle ba komai na gani a sauran office's ɗin ba, wannan Office ya wuce duk wani tunanin mai tunani. Kai tsaye zaku iya ƙiransa da aljannar duniya, domin Office ne daya haɗa komi da komae, wasu irin abubuwa ne marasa misaltuwa office ɗin ya tara.In banda sanyayyan sanyin A/CN dake fidda wani irin sanyayyan ƙamshi babu abinda office ɗin yake bazawa. Zaune yaƙai kan wata rantsatstsiyar kujera dunƙulalliya ruwan zuma irin mai narai narai ɗin nan, wata haɗaɗɗiyar ultra system yaja gabansa yana wasu danne danne. In the experience yake sarrafa laptop wanda take jone da wasu na'urori da mahaɗai. Saida ya kwashi sama da 40 minutes kafin yaja baya kaɗan, tare da Lumshe idonsa, wasu abubuwa ne suka soma dawo masa na komi da komae. Wani irin buɗe idon yayi yana jin yadda wasu al'amurra suke neman birkita brain nashi,taune qasan lips nashi yay yana jin yadda tsigar jikinsa suka shiga mimmiƙewa. __________★★★____________ *Queen* "Misalin Ƙarfe 2:30pm na dare Sautin ƙaran Alarm ɗin data Saita shi acikin wayarta Wanda ke tashinta duk daren duniya, ya shiga bugawa a cikin wayar ummie wanda ƙarfi da yaji ta zama nata Dirowa tayi a saman gadon nata. Cikin Nutsuwa ta Farka Tare dayin miƙa,kafin ta zuro da duka ƙafafunta Waje,wayar ta Fara ɗauka ta kashe alarm ɗin kafin tayi amfani da wayar wajen haska ɗakin Sakamakon ko ina ya ɗau duhu dumdim. Hasken Fitilan wayarta tayi amfani ta haska har ta dangana da bathroom ɗin dake manne da ɗakin nata, tsarki ta farayi kafin ta ɗauro alwula ta Fito tana tsane ruwan fuskarta da hannunta. Kai tsaye dirowan dake Manne da gadon ta nufa inda ta ɗauki dardumanta ta Shmfiɗa ta kalli alƙibla hijjabinta Shima dake Ninke awajen ta ɗauka ta Sanya inda yakai mata har ƙasa,daga gani ta ijiyeshi ne domin ibadarta. wayar Hannunta ta ijiye a gefenta,gabas ta kallah kafin Ta daidaita Natsuwarta ta tada Sallah, Nifilfulu tayi sosae,kafin tayi sallama . Cikin Natsuwa ta kalmashe ƙafarta da yatsun hannuwanta ta shiga jera istigfar dasu sammm ba'a ganin Fuskarta Saboda ɗakin yana da duhu sai dai ana iya ganin Inuwarta. Hannayenta ta ɗaga Sama tana Kwararoma Allah kirari ”_Ya Allah don Girmanka da Isarka! Ya Allah don tsarkin Mulkin ka don ƙudirarka da iradarka!, Ya Mahaliccin Sammai da bakwai Kaine me kunfa yakun kaine mai umartan Abu yafaru kuma ya Farun nan take,Ya Allah kaine Gatan kowani bawa kai ka Umarci kifi daya haɗiya Annabi Yunusa, kai kuma ka umarci wuta data zama Salama ga Annabi Ibaraheem ,Kai ne Shugaban Halittun duka duniya,ya ilahi ya mujibud da'awati ya Allah nayi tawassali da sunayenka tsarkaka Guda casa'in da tara nayi tawasalli dasu ya Allah!. Na sani kana sane dani baka kuma Manta dani ba ,Kai ne kake gatan mara gata kaine gatan ko wanne baya ya RABB!, ka shiga cikin al'amurrana ka nesanta ni da duk abin da yake ba Alkhairi na bane, ka kuma kusanta ni da duk wani abu daya kasance Alkhairina, ya Allah kaine ka ɗauki ran ALIYU SHUREIM!, Ba wai don baka son shi ba, a ahhh kaine mafi kololuwar don ko wanne bawa naka ya Allah, banyi butulci wa zaɓinka ba ko wa Iyaye tabbas na yarda ɗauki hakan a matsayin Jarabawa ta,hakan da kayi shine daidai da tsarin rayuwarmu da kuma gwada Imaninmu da kayi.Ya Allah na ƙarbi ƙadarrata da hannu bibbiyu Allah ina roƙon ka Sanya hakan shine mafi Alkhairi na ya RABB!” Ta ƙara maganganun tana sakin wani irin kuka mai azabar ƙarfin gaske da ƙona zuciya. kafin ta kife Fuskarta da duka hannayenta tana Sakin Sheshsheƙar kuka mai Cin rai sosae,sai da tayi mai isarta, kafin ta ɗago fuskarta bayan ta Share hawayenta,wayarta ta ɗauka ta duba taga saura baifi minti goma kacal a ƙira asuba. Akallon Farko zaka fashci ba ƙaramar damuwa take cika ba, amma ƙarfin hali yasa ta danne hakan, Riga da wando ne a jikin na barci irin na cikin lefen ne wanda sammm su Maman shureim suka ƙi amsa. Kanta na Sanye cikin wata hula mai raga raga irin ta Sakar zaren nan ,wanda kai tsaye mutum na Iya hango tulin sumar kanta da tayi donot dashi. Tana nan zaunen kuwa taji an ƙira sallar subhi, ci gaba da karatun Alqur'anin ta tayi a haka har taji an shiga sallar tana jin motsin za'a shigo ɗakin saurin miƙe wa ta tada sallar, ta ajje Alqur'anin gabanta gudun koma waye ya fashimci halin da take ciki. Abba daya shigo da niyar tada ita ganin harma ta tashi ya sanya shi barin ɗakin yana mai bin ta da tarin adda'oinsa. Sosai yake jin tausayin ƴar tashi domin rashin abu mafi soyuwa acikin zuciyarka tabbas ba abu bane mai sauƙi wajen ganin ka shanye damuwar hakan. Yana fitowa suka fice zuwa Masallaci shida Nurien dake tsaye yana jiransa. Tun shida da rabi na safe ta faɗa kitchen, a nutse ta shiga shirya musu ɗinner kamar dai kullum 8:40am ta kammala komai harsu shara ne wanke ² ne moping duka dai haka ta gabatar da ayyukan ta, tamkar babu wani abu dake damunta. Saidai aka ce iyaye to kuwa tabbas iyayen ne, domin tuni suka fashimta halin da take ciki, Amma shanye komai ɗin da suka tayi ne ya sanya su jan bakunan su suka rufe suma. Suna mai binta ta fatan Alkhairi tare da Adda'ar zaɓin Abu mafi Alkhairi a gare ta, haka ta zaune akayi break ɗin da ita suna kammala ta miƙe tsamm tana barin dining ɗin. Da kallo suka bita su duka tsananin tausayin ta na kama su. ❌ ❌ ❌ ❌ ❌ ❌ ❌ Da masifar ƙarfin gaske ya ya kaima glasses ɗin dake gabansa bugu yana jin zuciyarsa tamkar zata yi bindiga ta faso ƙirjinsa, kafin ya ɗago rinannun idanunshi waɗan da suke cike da zallan ɓacin rai marar misaltuwa tamkar za suyi aman wuta tsabar zallar ɓacin ran dake cinsa. ”mafi girman kuskuren da zaki yi shine shigowar ki cikin rayuwata!, tabbas zanbi duk wata hanyar da nasan zata daƙile wannan ƙaddararren auren. In kuwa ba haka ba sai ko wacce yarinya ce tayi dana sanin haifar ta a matsayin mace da aka yi". Hhhhhhhh Munga su MALEEK TOUFIQ ma malam bare kai. _shin a tunaninku wacce yarinya ce zata iya zaman aure da mutum mai murɗaɗɗen hali kamar ALIEYO?_ _shin mine kuke ganin zai faru gaba?, shin zai daƙile auren kamar yadda yayi alƙawari ko a a?_ _dole fa ayi TAFIYAR Nan dani domin jin wacce cakwakiyar za'a tabka a zaman auren?_ _🤩🤩🤩🤩🤩🤩Hhhhhhhh ALIEY namu nidai ina yinka yaseen ɗari fasen ance My teemah ne tace inayinki ɗari fasen MIRRAH🫰♥️, to Nima ina yinka ɗari fasen ɗin ALIEYON mu🤗💘 saura kuma naji wani yayi magana🫠😅_ Byeeeee *BY AMMEY LAYLERH* *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love aside 🤍🤍~ Page 25&26 *BY* *AMMEY LAYLERH* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* ___________________ ♥️🤍♥️ # _LOVE ASIDE❤️‍🔥🔥_ Jin zuciyarsa yake tamkar zatayi bindiga ta faso ƙirjinsa, A yadda yake jin wani irin azababben zogin da take yi may. Shin yayi yaya da soyayyar daya rayu da tsananin # SO* da kuma *ƘAUNARTA* tarin ƙaddarori suka bi takai suka baybaye. Ji yake tamkar daga yau zuciyarsa ta tashi a aiki, gani yake idan babu ita acikin RAYUWAR sa shi maye amfanin tashi RAYUWAR?, YARINYAR daya RENI soyayyar ta Acikin tsaƙiyar ƙirginsa kuma yayi da ita keñan?, Yayi dokon jirayinta tare da azababbiyar soyayyar ta mai qarfin gaske haɗi da tsananin qaunar ta. YARINYAR daya RAYU da iyaka zallar tsagwaron SOYAYYARTA da ƘAUNARTA, wanda a wannan karon yake ga burinsa na dab da cika. Kuma sama taka rana tsaka iyayen sa su yanke masa wannan ɗanyen hukuncin loƙaci guda.ya azabtu iya ka azabtuwa a dalilin rashin ta. Ina tabbas dole ne yane mi duk wata hanya wajen daƙile wannan auren, Amma kuma ita yarinyar ata yaya zai bayyana kansa gareka matsayin😱 Wayeeeeeee? *MASOYI* wata zuciyar ta amsaar hakan, amma tsabar miskilancinsa yasa ya shanye hakan a duk irin wannan loqacin da wannan dauwa mammen abu ya taso mashi, yakan tsinci kansa ne tamkar wani zararre Yakan tsinci kansa acikin wani irin mawuyacin hali. Fiye ma da yanxu Dan shi kaɗai ne ka ɗai yasan abinda yake ji acikin RAI da RUHINSA Miƙewa yayi cikin wani irin tafiya wacce tafi kama da ta ƴan maye, agaban fridge ln office ɗin ya tsaye tare ɗaukar bottle water ya ɓalle murfin, sai daya shanye ruwan ciki tasss kana yaja Wata ajiyar zuciya ya sauƙe tare da sanya hannu ya dafe saitin zuciyarsa. duk yanda zuciyarshi ta so sanyashi dogon nazari yaƙi aminta da hakan.Haka kuma yaƙi bama brain nashi damar yin tunanin hakan. A kuma daidai loƙacin escort nashi suka shigo ƙaton Office ɗin nashi Ahar gitse babu ko Knoking, daidai shima ya ɗora hannun shi rike da door handle ɗin. Kafin ya sakar musu wata razananniyar tsawa cikin. ”daga yau kar na kuma ganin mai kama daku a cikin nan !dont you ever come into my office” Cikin tsananin ɓacin rai ya furta hakan yana musu nuni dasu fice mai a office. Wani irin ƙamewa suka yi kafin su shiga ja da baya,ba tare daya bari yaji miye matsalar suba wanne ƙorafi suka kawo masa, domin yadda yake kallon su in a disqusiting way suka san tasu ta ƙare musu. Tsadadden Wrist ɗin dake ɗaure a tsintsiyar hannunsa ya kalla, cikin zallar izza da kuma miskilancin dake ɗawainiya dashi, ya fara taku domin barin office ɗin. Wani irin jaaaaaa baya nayi da kuma saurin mutsitstsike idanu na don Wani makeken super huge metal frame pHoto da naci karo dashi saƙale wanda aka ƙayata shi da da wasu irin ado na musamman, wanda hakan ne ya sani dakatawa ina zuba ma ƙaton frame ɗin ido. Saidai duk yacce nakai dason bin kwakwaf ɗina wajen sambaɗo muku ruhotanni a wannan fannin kAm na gaza. Ehhhhhhhhh tabbas Ni AMMEY LAYLERH nace na gaza. Domin da wata haɗaɗɗiyar Royal gurl idona suka min to zali wacce na gaza gane ainihin wacce yare ce ma India?, a ahhh ina No! Ba India bace. To kodai shuwa Arab ce a ahhh itan madai no ba itan bace, kai haka dai nayi ta chanki in chankata amma na kasa gano ma Ma people Naaaaaa ainihin photon wacce beb ce, ga wasu haɗaɗɗun fitattun ƙayatattun rubutu da suka ƙara zame wa frame ɗin wani irin ado na musamman saidai kashhhh shi kansa rubutun da indiyancine aka yi shi. Shima daƙar na gane Yaren indiyan ne da ƙyar hakan ma a dalilin yawan kallon fina finan indian da nake yine. Ga abinda rubutun ke ɗauke a jikin frame ɗin. _நேரம் அல்லது வானிலை எதுவாக இருந்தாலும், SO and LOVE இன் மகன் தேனை விட இனிமையானது, சர்க்கரை ஒருபுறம் இருக்க!, அவை இதயத்தை குளிர்விக்கின்றன!, அவை இதயத்தை பலவீனப்படுத்துகின்றன, இதயத்தை பலப்படுத்துகின்றன. தவிர அடடா!!!_ Babu abinda yafi ɗauƙar hankali na kamar zara zaran yatsun ƙafafun gulr in, sunyi wani bala'i bala'in kyau cikin wani tsimammen Royal calpaniong shoe irin na haɗaɗɗun ƴan gayun Nan LoL 🤩🤗, ka yatsun sunsha wani uban sun jan lalle. Kun se mene kuwa Ma people? Sweet innocent face nata a rufe ruff da ɗamtsen hannunsa, abinda yasa nima kai tsaye na fashimta hannunsa ne ɗan scul na zanen tatto machine ɗin dake ɗamtsen hannunsa na ta nan na fashimta kai tsaye. Tamkar wanda aka jona ma shocking haka ya tsaya charkkkk, a gaban ƙaton frame ɗin. ɗan lumshe narkakkun idanunsa yayi,wanda hakan ya zamar masa ɗabi'arsa. # _I love you so much baby gurl! I love you too ma amor, I LOVE YOU WITH Yell MY HEART ♥️”_ Shiru yayi yana ƙare mata kallo da kyawawan idanunsa from head to toe sosae ya zuba mata lumsassun idanunsa masu kama da yana jin barci. Ɗan ware idanuna nayi ina mamakin anya kuwa wannan ALIEYN mune ko ba shi bane, saka irin wannan zafafan kalamai duk kuwa da cewar wancen bamu san mine a rubuce ba🥴 Few minutes Sosae airport ɗin ya ƙara ninka tsaro fiye da farkon shigowar sa.Cikin wani irin zallar izzar da yake da, yake tunkarar coumpaund na filin jirgin da tarin sojojin dake tsaitsaye. Wasu kuma na faman kai kawo, tsittttt wurin ya kuma ɗauka fuskarnan tamau kai bakace ya san wata aba wai ita dariya ba. Gashi escort ɗin sa sun sanya shi tsaƙiyar su, ga kuma ƙarin na airport ɗin tuni cikin ƙanƙanin loƙaci suka gama settilyng na komai. Jirgin sa yayi landing zuwa babban birnin New York ✈️ # New York | 08:30 pm Jirgin ALIEY yayi dirar angulu a babban birnin na New York. Directly Kamar yadda yake a ƙa'idance A # Trump hotel ALIEYO Ya sauƙa inda manyan jami'an ƙasar ne suka zo ɗaukarsa a wasu ƙerarrum motoci Masu Numfashi. 25 minutes drive from Hamad International airport zuwa trump hotel suka ɗauƙa, ya kai su cikin ƙayataccen hotel ɗin. A ɗaki mai lamba 0221 vip sec ya sauƙa, Saida ya tabbatar ɗakin baya da matsala komai kafin yaja wata iriyar ajiyar zuciya. Jakan system nashi ya ajje a saman stool sanan yacire kayan jikinshi,yana faɗawa bathroom wanka yayo da ruwan sanyi sanan yafito, Ko kamin ya fito har hotel dinner sun ajje masa lafiyayyar diner. Kota kan Sauran tarkacen abinciccikan bai bi ba, S-coffee kawai ya haɗa yana kammala sha yakashe wutan ɗakin yana barin Electric kindl. Saida ya biya bashin sallolin da aka biyo shi kafin ya kwanta a saman wani irin azababben gadon daya gaji da haɗuwa, Ahankali yana tunane tunane wanda duk mafi yawan su kan maganar auren dasu Abba suke shirin ɓallo masa ne. Haka yadinga tunane tunane har bacci yazo yay awon gaba da shi awurin. 10:45Am. _ Presbyterian hospital New York _ Zaune yake gaban babban likitan da yake ɗora shi akan nau'in magunguna tsawon shekaru, kamar koda yaushe sosae Dr. AXTON RUDRA ya zubawa ALIEY Ido. Kafin cikin son ya fashimtar dashi gaskiyar kuskuren da yake dab da aikatawa. Cikin Yaren su ya shiga faɗama aliey wasu maganganun da suka kusan ɗaukar 40 mints. Idanunsa ya rumtse loƙaci ɗaya yaji duniyar na neman juya masa, bugun zuciya da numfashinsa ne suka nemi tsayawa sakamakon jin kalaman dr axton ɗin yayinda shock ɗin daya shiga yasa shi kasa motsa koda yatsar sa ne. Sosai idanunshi suka tara ruwan hawaye masu tsananin zafi dan sosai tausayin kanshi da kanshi ya kama shi. Wani irin abu mai kama da rauni na hango a cikin tsakiyar ƙwayar idonanun aliey, don wani irin zafin dake cinshi taciki ranshi wanda kallo ɗaya zaka masa ka fashimci yana cikin babbar damuwa. Cike da son basarwa tamkar dai yadda ya sabayi ɗin tare da kawar da kansa gefe Seeing the compassionate look Dr AXTON RUDRA was giving him. Shima Dr. Axton ɗin sai kawai ya basar Abinsa kamar komai bai faru ba, yana tura masa wani file gaban sa, idonsa akan file ɗin amma kuma yaƙi ya taɓa tamkar wanda zaiyi aran gama da saƙon mutuwarsa, Gefin lips nashi ya ɗan taune ba tare da yace komi ba ya ɗauka file ɗin a nutse tamkar babu damuwar komi acikin ransa. A iyaka samar lips nashi kaɗai ya iya furta ”Thanks” Da ƙyar ya iya kai kansa hotel ɗin da yake saboda wani irin jirin dake ɗibarsa da lulluɓe ganinsa. Gashi da hali irin na ɓoye abu a rai da idan bakai dogon nazari akansa ba saika ɗauka babu abinda ke damunsa. Amma kafiya da kuma taurin zuciyar sa yasa yake iya shanye komi acikin tsakiyar qirjinsa. Saman gadon ɗakin ya faɗa har yanzu zuciyarsa zafi takeyi masa, yayinda wani irin ɗaci yake daɗa mamaye maƙoshinsa, idanunsa da suke alumshe ya ware saboda bayajin zai iya jurewa wannan ƙaddararren auren da suke tunanin shine mafita. ayanzu baya buƙatar komai domin brain nashi abu ɗaya takk take da buƙata acikin duka duniyar, ”MY JAAN!" Ya furta a saman laɓɓansa sa. Tare da rumtse idonsa da karfin bala'i Yana jin brain nashi gab take da juyewe, wanda hakanne kuma yayi sanadiyar hautsunewar tunaninsa loƙaci guda, yayinda har yanzu maganar da Dr da kuma zancen auren ke masa yawo acikin tsakiyar kansa taƙi kuma barin zuciyarsa, kallonsa ya maida kan bottle ɗin Win ɗin dake gabansa Idanu ya zubawa ƙatuwar bottle ɗin. yanajin zuciyarsa na bugawa akai akai amma bashi da wani zaɓi wanda ya wuce hakan. bayajin zai tsaya sauraran shawarin da zuciyarsa ke ƙoƙarin basa domin brain nashi ɗauki chajin da idan ya bata cikakkun 10 minute zata iya samun matsala. zuciyarsa kuwa ko tantama bayayi zata iya bugawa, duba da yadda tarin damuwowin da suka masa ƙawanya acikin rayuwar sa. Hannayensa na rawa haka yaja wo Kwalbar giyar gabansa ya ɗakko tare da ɓalle murfin. Cikin yanayin zaucewa ya matso da fuskarsa yana kafa kwalbar giyar a bakinsa. ” Kiyi haƙuri SOFEEYYERH!” Shine kaɗai abinda ya yace yana cilli da kwalbar a wurin tare da kuma ɗaukar wata kwalbar Saida yasha kwalbar biyar na giyar. Ahankali ya ɗago da kansa yana me jan wani irin numfashi, tare da ɗan soma jujjuya kansa domin cikin abun da bai wuce 10 minute ba har ya fara samun kansa acikin wata duniya ta daban, duniyar da bakomai acikinta sai gushewar hankali da tunani, duniyar ɗaya ɗaukar ma Sofeeynshi alƙawarin daina xuwanta, giyar dayama kansa alƙawarin shida Shanta har gaban abada abadan abada. Amma sai gashi cikin abinda bai wuce 30 minutes ba wata tasa ya karya alƙawari mafi girma a duniya da baya jin zai iya taɓa yafewa koma wacece tayi sanadiyar komawarsa cikin maye. Cikin yanayin fitar hayyacin daya samu kansa aciki ne, ya sashi soma ganin kyakkyawar fuskarta nayi masa gizo. Ahankali yaji nauyin da zuciyarsa tayi yana raguwa, yayinda mind ɗinsa ke ƙoƙarin yin zeroying, take duniyar ta juye masa sabuwa wanda babu ɗigon damuwa acikinta. Kafum 10 minute tuni ya fara ganin abubuwa na zame masa bibbiyu, yayinda yake ganin komai adisashe daga haka bai kuma sanin inda kansa yayi ba. # Queen teemah Zaune ta ke tsakiyar gado ta rafka uban tagumi hawaye na tsiyaya a kan kyakkyawar fuskar ta,ba ka jin komi ɗakin sai sautin sheshsheƙar kukanta. Ummie da tun ɗazun take tsaye a kanta tana ta mata magana amma Sammm bata masan da tsaiwarta a ɗakin bane, yasa ta zama dab da queen tare da dafa kafaɗunta. A firgice ta juyo domin Sammm bata ji xuwan ummien nata ba, Ido kawai ummien ta zuba mata tana haɗo kalmomin da tasan za suyi tasiri akan t, cikin tausayawa ummie ta dube ta tare da faɗin. ”fateemah yanzu ke sabida Allah ɗabi'ar da kika ɗaukarma kan ki kenan?kullum kuka sai kace wacce aka aikoma saƙon mutuwa! Ina sane da duk wani takun ki fa, Ki tuna Ni! Mahaifiya ce ta yaya kike tunanin zan wofantar da duk wasu al'amurra naki?, Ki tuna ita mutuwa ɗaya ce! Idan mutum ya tafi baya taɓa dawowa Fateemerh, don me zaki gaza rungumar ƙaddarar data zo miki idan kikayi hakan kamar kin butulcewa Ubangijiin kine. Wannan hanyar da kika ɗaukarma kanki samm bamai ɓullewa ba ce, kullum tunani ko kuma kuka idan kuma an tambaye ki kice babu komi! Anya wannan rayuwar da kika ɗaukarma kanki mai ɓullewa ce kuwa?" Waɗannan kalaman na ummie sune suka ƙara raunata zuciyarta fiye da tunanin mai tunani, haƙiƙa da ace hakan yin kanta ne to da kuwa tabbas ta yaye ma kanta, saidai itama kanta bata sanin loƙutan faruwar hakan. Ajiyar zuciya ta saki a raunace kafin ta ɗago kai ta kalli mahaifiyarta cike da tausayin halin da ummien kan shiga in ta ganta cikin makaman ciyar damuwa irin haka. Murmushi ta ƙirƙiro kafin tace. "Babu komi fa ummiena ni kauna bana ma sanin loƙacin da hawayen suke zubar min ba kici gaba damin adda'a ummiena" tayi maganar ta na mai tashi ta shige bathroom bakinta ta kuskure ta wanke fuskarta sannan ta fito. Mai ta murza a fuskarta domin kar ma su Abba su fashimci tayi kuka sannan ta fito, Ita kaɗai tasan irin suyar da raɗaɗin da zuciyar ke mata. Baki ɗaya sun hallara kan dining suna breakfast kujera ta ja ta zauna ta gaishe da Abba sannan yayunta, Ganin irin kallon da Abba ke binta dashi ne yasa ta yin ƙasa da kanta. Tsayawa yayi da cin abincin da ya ke kafin cikin yanayin lallashi yace. "Fatin Abbanta na kula ƴan kwana kin nan tunda wannan abun ya faru ba ki son yin walwala, Na tambaye ki idan auren ne baki so kince min taya zaki bijirewa umarninmu. Tunda dai kince babu damuwar komi gama cin abinci zan kira docter Laylerh Saita duba min ke" Da ka ta amsa shi kafin ta miƙe da sauri yaya jay yace, ”Tunenen yaya Vijay banga kinc..... Kalmar ta maƙale sakamakon ganin queen ɗin da suka yi zube a warwas a saman carpet ɗin parlourn. Da wani irin gudu dukansu suka miƙe hankali tashe su na yin kanta a kiɗime, kafin kowa ya isa gareta har yaya Nurien ya isa yayi wata irin turgwasuwa a gaban ta, du kanta ya sure ta yana yin waje da ita a guje. da sassarfa tashin hankali suka rufa masa baya suma. Da sauri yaya jay yama motar key tare dayin reverse yana jan motar da wani irin mugun gudu. Babu ɓata lokaci Dr laylerh da dama already tasan da xuwan su ta amshesu tana yin emagency room da ita. Kafin wani loƙaci tuni waɗan nan family duk sun fita a hayyacinsu, gashi an ɗebi loƙaci da shigarsu emagency ɗin amma har xuwa yanxun shiru babu kuma wanda yace dasu komi ɗin. Wannan shirun da likitocin suka yine ya sake tada musu hankali fiye da tunani. Babu jimawa Dr laylerh ta fito hannunta riƙe da farar takarda office na nata ta wuce tana cewa mutum ɗaya ya bita, har rige rige ake tsakanin Abba da kuma ummie wajen bin Dr ɗin. Sosai Abba ya tsureta da ido ko ƙyaftawa baya yi, ganin yadda Dr ɗin take ta mulmula baki alamun maganar da take son furta wa mai girma ce. "A gaskiya nayi mamakin yadda aka yi ƴar ƙanƙanuwar yarinyar da bata fi 17 to 18 years ba ace ta kamu da hawan jini ba. Amma da sauƙi kar ku tada hankalin ku zan ɗorata kan magani In shaa Allah za'a dace" TundA ta fara maganar suke binta da IDO taya ma har zata yi wani tunanin kwantar musu da hankali bayan tace musu fatimansu na ɗauke da cutar hawan jini. Sosai hankalin su ya tashi hannu na rawa ummie ta ɗauka file ɗin tana yin woje xuwa wurin su yaya jay. Da sauri suka nufo ummien ganin yadda hankalin ta yake a tashe, yaya jay ne ya amshi file ɗin dake riƙe a hannun ta wani irin ja da baya yayi tare da kaiwa jingine da jikin ginin. File ɗin na faɗuwa ƙasa. Saurin ɗaukar file ɗin yaya Nurien yayi shima dai hakan ce ta kasance a gare sa domin shi harma yafi yaya jay shiga shock ɗin. Saurin rufa musu baya sukayi ganin Abba da Dr na shirin shiga room ɗin da aka kwantar da ita. Koda shigarsu kwance suka tarar da ita hannunta ɗaure da kanular ruwan da aka ɗaura mata. Zuba mata Ido suka yi baki ɗayansu cike da tsananin tausayin ta taya ma za'a ce yarinya ƙarama kamar queen ɗin hawan jini ya kama ta. Suna a tsaye jigum jigum saiga Mama ta faɗo ɗakin ita da fareedah ahujajan, zaune takai raɓas gefen gadon da queen ke kwance hannunta ta kamo tana haɗewa da nata, kafin hawaye irin mai ɗacin nan ya zubo mata na tsananin tausayin fatiman. Ta sani har yanxu idan da wanda mutuwar Aliyu shureim bata saki ba to mafi ƙololu ita da queen ne, "kiyi haƙuri! Kiyi haƙuri Fatima Allah baya taɓa barin wani dan wani, da yana bari to da ya bar mana Aliyu shureim ɗinmu ya ɗauki tawa rayuwar!" Sharrrrr haka hawaye ya wanke mata fuska tuni. Jin alamar damshim ruwa a jikinta ya sanya ta buɗe kunburarrun idanunta, Ahankali ta shiga buɗe su duk kuwa da nauyin da suka mata ga kanta da take jin tamkar zai rabe gida biyu. Da sauri Abba da shine kaɗai ya lura da farfaɗowar nata ya kama hannunta ɗaya cikin kwantar da murya kaɗan yace, ” Sannu fatin Abbanta faɗa min mi ke maki ciwo yanzu? " Kai ta girgiza alamun babu sai ya cigaba da cewa "to faɗa min minene ya saka ki damuwa har kika shiga wannan hali?Dr tace za ki iya samun sauƙin ciwon" Da mamaki shiga kallon Abban jin abinda yake cewa, sai kuma tayi saurin duban gefen ta jin kamar motsin wani abu. Ganin Mama ce riƙe da ɗayan hannunta ya sata ɗan ware idon ta kafin ta shiga bin room ɗin da kallo karan kataf ta gama fuskantar komai sai yanxu ne komi ya shiga dawo mata cikin Brain nata lumshe ido tayi. Tana koma wa ta kwanta. Ganin ta farka kuma daman ciwon da sauƙi ya yazo mata yasan ya Dr laylerh sallamarsu, tace zata na xuwa dubata akai akai sosai suka gamsu da maganar nata haka yasa suka tattara suka koma gida. Kowa na ƙoƙarin ganin ta dawo normal nata. __________★★★___________ # New York Cikin nitsuwa yake tahowa sanye da farin rigar sport designer ta companyn NIKE mai ɗauke da cap da dogon wando alaman daga street warming execise ya ke. Ko ina ya ɗauki shirun safiyar ranar ga sanyi irin mai ratsa jikin nan sosai don haka a gurguje ya bude ya faɗa bathroom yana sakar ma kansa shower yau kusan 2 Months keñan da zuwan sa amma komai na nan a yadda yake saima ƙara hauhawa da abubuwan suke ya ɗan yi duhu kaɗan ba kamar sanda yazo ba. *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love aside 🤍🤍~ Page 27&28 *BY* *AMMEY LAYLERH ✍🏻♥️* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* Yau page ɗin nakine Zainabu mai tagwayen suna, na baki kyautar page ɗin a matsayin gift na tayaki murnar zagayowar ranar haihuwarki. # Happy birthday 🥳 🎉 to the most wonderful sister in the world! # I hope your special day is as amazing as you are 🥰. May all your Insha Allah turn to Alhamdulillahi. Happy birthday once again DEAR 💐💐💐💐💐💐💐 As gifts 🍢🍿🥂 ____________________ # _LOVE ASIDE❤️‍🔥🔥_ ♥️🤍♥️ Yau wajen kwanaki biyar keñan da sallamo queen daga asibiti, amma har xuwa wannan loƙacin komi bai sauya daga yadda yake ba. Saima zancen auren dake ta ƙara kusanto kansa a duk loƙacin da zataji ana maganar auren nan ji take Kamar zuciyarta zata faso ƙirjinta ta fito haka take ji a duk lokacin da maganar aurenta zai faɗo mata,ta kanji duniyar ta ƙara mata zafi da baƙin cikin zamanta a ciki, tabbas ta san da Ubangiji shi ke jarabtar bayinsa ta ko wacce siga, tasan tata ƙaddarar mai zafi ce zafin da mutan bazai taɓa tunanin ji ko gani a aikace ba sai har in ƙaddarar hakan ta gitta maka. To anan ne zakafi kowa fashimtar ya raɗaɗi da kuma zafin abin yake. Wasu zafafan hawayen da suka kuma zubo mata ta share tana kawar da kanta gefe tare da karanta Addu'o'in da zasu sauƙaƙa mata zuciya. Cikin ƙudir ta Ubangijiin Rahama tuni taji zuciyarta tayi sanyi, a take wurin kuma barcin data kwana bata yiba ya ɗauke ta. Bangaren ummie kuwa ganin shirun yayi yawa ne ya sanya ta miƙewa tana nufar ɗakin nata, tare da faɗin. "Fatima lafiyar kuwa daga shiga ɗaukar...... Sai kuma taja ta tsaya turus ganin ta kwance saman tiles ɗin ɗakin, tana barci irin wanda baka shiryarma zuwansa ɗin Nan, a Zahirance dai zaka iya ƙiransa da barcin wahala, ko daga yanayin yadda ta takure wuri guda, bata tashe ta ba illa binta da ido kawai da tayi, cikin tsananin tausayama rayuwarta. Fita tayi daga ɗakin tana komawa kitchen nan yaci gaba da aikin ta cikin rashin kuzari, da jin babu daɗi aceñnn ƙasar ranta. Sosae Fatima iya barci na mamaki, koda sallar zuhr da Abba ya shigo yana tambayar ta ina Fatima tace masa rana cenñnn tana barci tun ɗaxun, Haka ma yayyenta duk wanda zai shigo saiya tambaya queen har ɗakin suka bita ganin kuma har loƙacin tana barcin ne ya sanya su barin ɗakin kowa yana kama gabansa. 3:47Pm A hankali queen ta shiga buɗe idanunta da take jin nauyin su ya ragu sosae har ta buɗe su duka bakinta ɗauke da Addu'ar tashi a barci. ƙafafunta ta fara saƙƙowa ƙasa tana miƙewa sai kuma tayi saurin mutsitstsike Idanunta waiko gizo suke mata, ganin dai cewa da gaske tabbas anyi la'asr ɗin ne ya sanyata shigewa cikin bethroom. Alwula ta ɗauro wasi wasi falllll ranta, ita data kwanta tun wajajen goman safe har ma taya akayi tayi wannan uban barcin. Da haka tai tarin tunaninnika ta shimfiɗa darduma tana tayar da Sallah, takai raka'ar farko ummie data kuma zagawota wata iriyar ajiyar zuciya ta saki tana zama daga bakin gadon fatiman. A nutse take yin sallar, kai yadda take sallar ma shi kansa abin burgewa ne. Bayan ta idar ne ta juyo a ɗan sanyaye tana duban ummienta, Ahankali ummien ta janyo kan queen tare da azawa bisa saman cinyarta. ”FATEEMERH!” Ummie ta ƙira sunanta a raunace, ”Na'am ummie Naaaaaa‘ ta amsa tana mayar da dukkan wata nutsuwa tata wurin ummien tare da ɗago kanta tana fuskantar ummien.Ummieh da ta kafeta da ido ko kyaftawa ba tayi. Jin yadda jikinta ya ɗauki zafine yasa wasu kyallar tausayin fatiman kama ummieh, Saida ta sauƙe ajiyar zuciya kafin cikin ƙarfin hali ta fara irin ƴan nasihun da ta kanyi mata a ƴan kwanakin nan. ”Mamana har yanzu na kasa yadda da kin karɓi ƙaddarar da Ubangiji ya jarabceki da ita, kin kasa amsar ƙaddararki a yan da ta zo maki Fatima!, ya kamata ki farka komene zaki a cikin wannan duniyar to la shakka Aliyu shureim bazai taɓa dawowa gareki ba, gidan wani zakije Sammm zamanku bazai taɓa iyuwa a haka ba, Idan har kika ce haka zakici gaba da ire-iren waɗannan Abubuwan to tabbas rayuwar aurenki ba zaki taɓa jin daɗin sa!, ba zaki taɓa ɗanɗanar tarin ni'imomin dake cikin auren ba” Saida ta ɗan dagata kafin taci gaba da faɗin. ”Ni! Uwace Fatima kuma akwai zuciya a tsaƙiyar ƙirgina, taya kike tunanin zan iya samun nutsuwa kina a wannan yanayin?, mun zaunar dake mun tambayeki ko auren ne baki so amma kince a ahhhhh!, to shin wai a ina hasalin matsalar take?, ki tuna da ke kaɗai ce ƴa ɗaya tilo mace a gabanmu da Allah tamu yayyenki biyu maza ne kuma Ni ɗin dai nice abokiyar shawararki. domin ban yarda ba ban lamunci ɗibar sirrikanki kina baiwa ƙawayen yanxu da ba amana suka sani ba, idan sirrinki ya wuce to kuwa sai ƴar uwar ki fareedatu. Kuma ina so wannan yazam shine maganganun ƙarshe dazan ƙara zama yi miki akan wannan auren.ki cirema ranki damuwar komi ki rungumi Sabuwa rayuwar dake daɗa kusanto kanta gareki, ki rungumi ƙaddararki da hannu bibbiyu a duk halin da tazo mana hakan shike bayyana kwarai kacika cikakken musulmi na kwarai, wanda Ubangijiin sammai bakwai yace ayi koyi da masu haƙuri da kuma masu rungumar ƙaddara da hannu bibbiyu a duk yacce tazo musu, Ubangijiin Rahama da kansa yace Ni! Kuma nayi ma wannan bawa nawa alƙawarin bisanya ƙaddarar sa daga mummuna zuwa kyakyawa!. Ba buƙatar naci gaba Fatima domin zan iya cewa indai a wannan fannin ne Sammm bana da haufi akan ki, ya kamata ki dawo cikin hayyacin ki!, hankalinki ya dawo jikinki, Ubangijii shiya amshi Ran Aliyu shi kuma ya ƙara baki wani ALIEYON! godiya ya kamata kiyi ma Ubangijin talikai.” Wata iriyar ajiyar zuciya Fatima ta sauƙe tare da ƙanƙame ummienta ƙammmmm, jikinta ya shiga kerma da mukyarkyata. Hawayen da take riƙewa ne suka sami damar zubo mata cikin Muryar da taci kuka sosae ta fara magana. ”wllh ummiena na karɓi ƙaddarata a yanda tazo min zan kasance mai biyayya ga Ubangiji na, kan zan kasance mai tsananin biyayya da umarninku, kuyi haƙuri Insha Allah za kuyi alfahari dani anan gaba, na amshi ƙaddarar rashin yaya Aliyu Naaaaaa!, na amshi ƙaddarar auren da zaku min. Ku yafemin kusakuraina na baya gare ku don Allah” Da ƙarasa Maganar tana haɗe hannayenta wuri kuda alamar roƙo . sake rungumota tayi xuwa jikinta Ahankali ta shiga shafa samar lallausar sumar dake baje kan queen. Sosai ta shiga kokawar rike hawayen dake son zubo mata na tausayin ƴar nata. Abba da tun farko fara nasihar ummien yake tsaye kansu saidai su Sammm Basu ma san da tsaiwarsa a wurin ba. ”Alhamdulliha Ala kulli halin!, Shi yasa ahar kullum nake alfahari da samun Mata ta gari kamarki A'ISHATU, nake kuma alfahari da kasancewar ki uwa ta gari ga ƴaƴayenta.” Daga ummie har queen baki ɗaya juyowa suka yi suna kallon Abba dake tsaya daga bakin ƙofa. da faffaɗan murmushi kwance saman kyakkyawar fuskarsa da take kaman ceceniya da ta Abban ya ƙaraso cikin ɗakin. Akan stool ya zauna yana fuskantar su duka nan shima ya shiga tashi nasihar cikin tattako da halin girma,sanin ya kamata kafin su fito zuwa cikin parlourn. Da sauri yaya Nurien ya nufo su yana kamo hannun queen teemah domin yanxu Sammm babu wannan ƴar tsamar tasu, Tun mutuwar Aliyu yaya Nurien ya daina mata duk wata takurawa kamar da, don yanxu Fatima abar a tausaya mata ce. Saida ya zaunar da ita akan ɗaya daga cikin kujerun parlourn, kana ya ɗauƙo ledar magungunan ta yana zama gabanta, ɓata fuska tayi ganin ledar magungunan, kanta ta juyar gefe tana shirin sakar musu kukan taɓara. Da sauri yaya Nurien ya matso gareta yana ɗan ɓata fuskar shima. Tallafo ƙeyarta yayi yana da ido ya shiga mata alamar roƙon ta daure tasha amma Sammm taƙi fashimtar Yaren. Magiya babu irin wacce baiyi mata ba haka tayi ƙeƙeme abinta. Ummie da fitowar ta daga kitchen kenan ya sanya ta faɗin, ”ba saika ƙyaleta ba sauƙi taji kuma jikin waye don ubanta!” Dama haka ummie take akwai ta da saurin hawa haka za kuma bata da wuyar sauƙa, domin ita macece da bata ɗaukar wargi. Shigowar yaya jay kenan yaji suna musu kan shan maganin. Bai ce da kowa komi ya zauna dab da inda take zaune, sakamakon wayar daya shigo yana yi. Maganin kawai ya amsa tare da tsiyanyar ko wanne Saida ya jere wajen kala biyar banta na ƙwaya ma hakan. Taso yin musu amma daya tsareta da kaifafan idonsa haka ta shiga shan maganin tana ta yamusta muska, Saida ta shanye duka tana gama sha ta tashi a guje ta faɗa toilet ɗin cikin parlourn nan ta fara sheƙa amai, duk maganin da tasha Saida ta amayo shi. Murmushi kawai yaya jay yayi Sammm yama manta da wata wayar daya shigo yana yi. ”An daiji kunya ana shirin aurar dake amma kina abu like girl” ”What?” Aka faɗa da ƙarajin masifar ƙarfin gaske, wanda badon Bluetooth ne a kunnensa ba babu abinda zai hana duka ƴan parlourn jin wannan furucin. Shi kuwa yaya jay da ƙarfin gaske ya cire Bluetooth ɗin yana cilli dashi.......... __________★★★_________ *New York city* Kamar yadda ya saba yauma yana zaune a cikin hotel ɗin babu inda ya fita hutawa kawai yake sai farin Bluetooth ɗin dake saƙale a kunnensa wanda dukkan alamu suka gama bayyana cewar waya ce yake yi. Zumbur ya miƙe zuciyarsa na bugun tara-tara bama uku uku ba, sai yanxu yake ganin wannan matakin daya dauƙa shi ne daidai,duk da kuwa ya na cutuwa da sosae da hakan. Amma taurin zuciyar sa ya shanye hakan, tsawon shekaru masu ɗan dama tun yana ƙaryata zuciyarsa ba sonta yake ba yaji yana sonta amma soyayya ba irin ta aure ba. hankalin sa bai sake tashi ba duk kuwa yadda yakai hana zuciyarsa tunani da kuma sukunin matsuguni acikin ta, amma yasan wannan karon tabbas yana neman gazawa, abinda baka taɓa gani a cikin idanunsa a wannan karon kuwa shine abu na farko da zaka fara cin karo dashi. RAUNI tabbas yanxu kai tsaye zaka fashimci rauninsa, Sannu a hankali soyayyarta me shegen ƙarfi taci gaba da faso ƙirjinsa tana ratsa duk wata kafar dake cikin jikinsa da kuma zuciyarsa. Alcoholic drinks ɗin da suka zama sune abokan rayuwa ya shiga tuttulama cikin sa, jin zuciyarsa na neman yin bindiga ta faso ƙirjinsa ta fito. Shi kansa bai san adadin kwallabar daya shaba, Take a gurbin wurin ya soma fotali da duk abubuwan dake a cikin ɗakin. A matuƙar haukace ya shiga rotsa glasses plasma donation's kai duk komai haka ya shiga rotsa su babu ƙaukkautawa. Baki ɗaya duk ya ji ma jikinsa ciwo hannuwansa sai zubar da jini kawai suke famar yi. Kafin ya zube a cikin a wahalce saman gadon dashi kansa ya fita a hayyacin sa, few minutes saiga manyan ma'aikatun da suka gama ganin komi ta hanyar CCTV footage ɗin dake cikin ɗakin. Cikin ƙanƙanin loƙaci suka gama gyare ɗakin tare da ɗan sassauta wasu abubuwan da suka tashi a aiki. Shi kuma suka masa treatment na raunikan jikinsa, wayarsa kuwa tayi ratsatsa sanadiyyar uban cillin da tasha a saman tiles na ɗakin. Tamkar wani mutum haka ya ringa buga wayar da da jikin ɗakin, yana bi ta kanta yana ƙara mutsitstsiketa. Wayar da aƙalla ba kasara ba kuɗinta zai iya kaiwa 1.5million, amma haka ya tarwatse ta ko a jikinsa. *Few minutes* A hankali ya shiga saƙƙowa daga downstairs yana tafiya kamar baya son taka ƙasa hannuwansa naɗe da bandejin da akayi treatment nashi. jikin sa sanye da wando jeans guntu zuwa gwiwar sa, da yar riga mai ƙaramar hannun hakan ya bawa damatsan hannun sa damar bayyana, suna cike tam kamar zasu fashe fuskar nan tasa tayi fayau tamkar wanda yayi jinyar shekara guda,fuskar nan a daure Sammm babu koda ɗigon annuri a samanta. Lallausan gashin kansa kuwa da a ɗaxun ya birkiceta a yanxun kuwa tana tufke a ƙasan ƙeyarsa, sai uban walainiya da ɗaukar Idanu take. Lumsassun idanunsa da suka ɗan yi zurfi kaɗan yayi tare da ɗan buɗe su, idan har ba gizau idanuwana suka min ba 😮‍💨 har wata ƴar rama naga yayi. soft skin nasa sai wani irin sheƙi take. All I know is he is fair ALIEY fari ne tass irin caribean white In Nan. Kalar jikin shi kamar ana goge shi da madara kullum, shi baiyi ɗau har wani irin glowing yake daga nesa. yana da tsayi da ginannen jikin da duk ɗa namijin da ya mallaka zaiyi tin kaho dashi, yeah shi kansa yasan kyakkyawanr ne saidai shi Sammm ko kaɗan hakan baya taɓa damunsa. ƙafarsa kuma na sanye cikin wasu haɗaɗɗaun bedroom slippers masu azabar taushi da kuma laushi pitch color. Cikin tafiyar nan na zaratan mazan da suka amsa sunan su maza yake takun nan nashi, yana bayyana kansa a ƙatuwar harabar hotel ɗin, kuwa tuni escort nashi suka masa caaaaa suna sanya su tsaƙiyarsu kunnensa manye da Bluetooth. Cikin ƙanƙanin loƙaci motoci wajen biyar suka jere a gabansa, ta tsaƙiyar ya faɗa wacce ta kasance baƙa wuliƙ mai samfurin ƙirar Bugatti Chiron irin narkakkun nan, da iyaka kallonsu ka iya sanyaya zuciyar mai kallon ta. A fisge ya faɗa cikin motorn key sukama mata suna ɗaukar hanyar daya kasance na ƙaton beach ɗin dake cikin hotel ɗin. Tsit kake jin duka motocin, babu abinda ke tashi a cikin ta sai sassanyarn ƙamshim daya bune motar, Idanunsa a Lumshe yayi Relaxing da jikin kujerar motar yana sauraren daddaɗan ƙira'ar almin shawi cikin suratul MARYAM. Cikin ten minutes suka isa katafaren beach ɗin dake da wani irin azababben ƙyau. Babban Beach ne mai girman gaske daya amsa sunan shi na beach wanda ƴan ƙasar keji Domin kabbb duniyar ne suka bashi World Best Beach. Gaba ɗaya wurin wani irin blue ɗin haske ne ke ta faman kaida komo a wurin, a parking space suka Parker motocin nasu. Cike da izzar daya motsa mishi yau ɗin ya fara ziro kyakkyawan ƙafarsa guda, kafin ya ziro ɗayarma. Kowa ka kallah a wurin harkan gabansa yake babu ruwan wani da wani. Gaban wani haɗaɗɗan Swimming pool yaja ya tsaya da hannu yama escort ɗin alamun zasu iya tafiya, kyawawan sawayensa ya zira cikin pool ɗin da ruwan cikinsa ya kasance blue sosai.tare da fiddo wani irin haɗɗaɗɗen diary yana rungumarsa tsaƙiyar ƙirginsa. Ga Wata irin sassanyarn sanyin ƙamshim furannin dake kewaye da ruwan qamshine keta faman tashi, irin mai ratsa jikin nan tare da sanya nutsuwa a tattare da ma,abocin wurin. A duk loqacin da yake cikin ɓacin rai ko kuma bege da kuma kewar abu mafi soyuwa acikin Rayuwarsa, yakan zo wurin ne don yakan ɗebe mashi kaso mafi rinjaye, na daga cikin abinda ke damunsa ya daɗe a wurin sosai. Aƙalla ya ɗauki sama da 40 mints awurin yana jin sassaucin abinda ke son taso mashi, duk da yana qoqarin dannewa tsayin shekaru masu ɗan dama. A hankali  ya fara takowa har yafito cikin  ruwan lemar ruwan ta kwanta ajikinsa gwanin birgewa. Jin barci nason fin qarfin sane ya sanya shi tashi yana layi, irin na masu jin barcin nan hannuwansa riƙe da wannan haɗaɗɗen diary ɗin, cikin sauri bodyguards nashi suka mimmiƙe tsaye, tare da saurin nufar parking space Cikin tafiyar sassarfa ya kutsa kansa cikin lafiyayyar motar. Babu ɓata loqaci suka ja motocin aguje ajere a kuma tsare suke tafiya suuuuuu cikin tsakiyar titin na qasar New York.... *Mu dawo gida 9j* Mu haɗe a next page. *BY AMMEY LAYLERH ✍️* Ya kashe duka wayoyinsa don ma gudun matsala alcoholic drinks kuwa yanxu sune abubuwan da suka fi kusanci a cikin sabuwar rayuwar daya zaɓarma kansa. ★ Gani yake xuwa yanxu tamkar ya gama rasa komai ne, idan yace komai tofa yana nufin komai ɗin ciki kuwa harda Soyayyar yarinyar daya rayu da son ta dade da daƙiƙa ɗaya tunaninta bai taɓa barin brain nashi ba, ko wacce bugun numfashi yana yinsa ne da tsananin ƙaunarta. Gani yake ko uwar data haifeta ba zata kaishi SO da kuma ƙaunarta ba, duk wasu tarin ƙaddarorin da suka gitta masa SO da kuma ƙaunarta nanan daram acikin Rai da kuma rushinsa..... _A tunaninku wacce yarinya ce Alie ya ruyu da SOYAYYARTA a cikin rai da kuma rushinsa?_ *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love aside 🤍🤍~ Page 29&30 *BY* *AMMEY LAYLERH ✍🏻♥️* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* Sadaukar ga my official Ƴan Amana Naaaaaa mutanen Amana kuyi yadda kuke so da Wannan page, idan kun so ma ku yagalgala abinku nidai na baku kyautar sa🤗🤗🤗 @⁨~♥️ masoyiya⁩ @⁨Amina Muddes⁩ @⁨Aunty bee Naaaaaa⁩ @⁨Free Life With Bbyna❤️🔐💋⁩ @⁨Maman Hanna⁩ @⁨Zainabu Abu⁩ @⁨+Farida yahaya71 Ina ƙaunarku Ma people Naaaaaa 😘😚 _________________________ ♥️🤍♥️ *AMMEY POV* Tun tana ɗaukar lamarin abin wasa har hakan ya fara damunta , ga kuma rigimar Amnah akan lallai ita dole sai ankai ta gun papieyn ta. domin yanxu magana ake ta wajen 3 Months keñan. Ga kuma wata sabuwar rigimar taga Hajjo, domin yau kwananta uku da xuwa gidan wai a hakan ma don batasan halin da suke ciki da alieyon bane. Shi kuwa Abba zuba musu Ido kawai yayi yaga iyaka gudun ruwansu. Don tunda abin ya faru yana sane amma yaja bakinsa yayi shiru, tunda ya gane jalala kawai alieyn ke nema hakan yasa shima ya share al'amurransu yaci gaba da harkokin sa, tamkar babu abinda ke damunsa. Tun ummie na ganin hakan me sauƙi ne gashi yanxu hankalin yafi na kowa tashi. $auƙinta ɗaya ma da hajjo bata san asalin abinda yake faruwa ba, tasan da tuni ta tashi hankulan kowa dake cikin gida. Don hajjo irin masifaffun tsoffin nan ce ga kuma alieyn shine ɗan gaban goshinta, ganin tunda tazo babu aliey babu Irfan sosae tasha mitar ta wai suna ƴaƴan musulmai amma su sallamawa masu jajayen kunnuwa ƴaƴansu. Kasancewar shi Irfan ɗin Immigration ne, shi kuma aliey pilot. So dama idan yanayin aikin ya sanja musu gashi dai suna gari ɗaya amma sukan sati fiye ma satin basu ganshi ba, saidai suji ta hanyar yin waya, wannan dalili yasa tunda hajjo tazo bata idon kowa daga jikokin nata ba, Wannan keñan. Wata farar dattijuwa na hango zaune ko ince kishingiɗe saman sofa Idanunta lumshe hannunta riƙe da chasbahanta tana ja, kallo ɗaya zaka mata ka fashimci hutu ratsa ko ina ajikinta ga wani haske da Annauri dake fitowa daga saman kyakkyawanr fuskanta. Shigowarsa keñan gidan ko bangaren mahaifiyarsa bai nufa ba, ya yi ɗakin daya san na grennyn sune. Cike da ɗokin son ganin ta ya faɗa ɗakin cikin zumuɗi, Yana faɗin. "Sweery Where are you?” Shiru ta masa duk kuwa da cewar tana kallon sa, kafin ta ware large eyes nata wanda da dukkan alamu daga wurin ta aliey ya gada, zuba masa su tayi na ƴan wasu sakanni kafin ta sake wani kayaceccen smile tana ware masa hannuwanta. Jikinta ya faɗa ita kuma ta shiga shafa samar sumar kansa "OYOYO my na robar I miss you so much 😍 my yaron kirki ɗan albarka" "Nima nayi missing ɗinkin hajjo na!, amma nifa gaskiya bana son kirana na robar da kike, nima kice min na ƙarfen kawai wannan shine magana uhummmm”. Ummie ce ta shigo ɗakin hannunta ɗauke da lunch na yamma da takawo hajjo, Sammm bata yi tunanin ganin Irfan ɗin ba tunda bata san da xuwan sa gidan ba. “sannunki Fatsimatu Ubangijii dai ya biyaki wannan ɗawainiya da kike dani a gidan aljannatul Firdausi” ”Ameern” Ammiey ta amsa tana gaida ta cike da girmamawa, da fara'arta take amsata. Leƙen bayan Irfan ta shiga ganin shiru shiru babu aliey babu labarin sa, haƙuri ta gaza tace. ”Na robar wai ina na ƙarfen yake tun ɗazun se famar leƙar bayanka nake!, naga ta idda zai ɓullo” Cike da mamakin jin hajjo na tambayar sa aliey yakai dubansa kan ammiey, kafin ya juwo da kallon sa kan hajjo. A take Brain nashi ta hasko masa wani abu. Duk irin yadda ammiey ta shiga ƙyaftama Irfan ido amma yai tamkar bai fashimta, har Saida ya zayyanema hajjo komai daya faru. Domin shi nan a ganinsa ai hajjo zata iya hana auren kuma idan ta hana ya fasaya keñan har gaban abada, ”Innalillahi wa'inna ilair raji'un, yanxu Ni zaki munafurta fatsima?, duk kallon masoyiyar da nake miki ashe keɗin ba ƙaunata kike ba, tunda har zaku iya ɓoye min Alieyo ya faɗa” Cikin son ammey ta kwantarma da hajjo hankali tace. ”pls don Allah hajjo ki tsaya kiji taya ma za'a ce me sunan manya faɗa yayi, kada fa ki manta shi pilot ne babu ƙasar da baya keta wa har inda bamu tunani shi yana ratsawa” ”yo ba dole nace an sace min mijina ba!, ki naji fa abinda Irfanu ya faɗa yace tun da ya ya tafi kowarsa ba'a samu, to Wllh zai haɗu dani. Kuma aure ne babu fashi saidai ya mutu ƙarewar zuciya, ɗan me ƙaton kai da tsayi yawa daren mutuwa!, sai zuciya yawa ta kafuran farko, kai Irfanu zo nan zoka ƙiramin shi don uwatata” Ɗan ɓata fuska Irfan ɗin yayi kafin yace ”haba Hajjo kina jin fa abinda nace miki sammmm woyarsa baya tafiya bara ma ki gani” Yayi maganar tare da zaro wayar sa daga aljihun gaban rigarsa, tare da dialing na NO ALIEY yana sakata a handsfree. Daga Irfan har Ammiey wani irin zaro Idanu suka yi waje ganin abin al' ajabin daya faru yanxu yanxu, (NO na Aliey kuma ya shiga yau?) Shine kaɗai abinda suke faɗa acikin zuciyarsu. ___________★★★___________ Cenñnn ɓangaren ALIEY kuwa yana kwance tsakiyar lafiyayyan gadonsa yana barcin daya ɗan samu ya ɗauke sa, tamkar a mafarki haka yaji wayarsa na ringing. ”Ohhh my God!” Shine kaɗai abinda ya iya furtaw domin sammm yama manta ashe fa bayan ya gama wayar sa da Jay ya kotsa woyar nashi, kuma da yamman nan ya fita ya sai wata ya zuba sima siman sa, ya kuma manta shafff baiyi switch na wayoyin nashi ba. Wannan shine dalilin da ya sanya su Irfan samun sa. Batare daya buɗe ido ba yasa hannu yana lalubar wayar da ƙyar ya iya ɗakko wayar don har ƙiran ta kusan yan kewa, da ƙyar ya iya ware lumsassun idonsa da barci ya fara cin ƙarfinsu. Ba tare daya duba mai ƙiran ba yayi picking na call ɗin, tare da manna wayar da kunnensa yayi shiru yana jiran yaji wayo. ★★★ Wani irin kallo Hajjo ta shiga bin ammiey da kuma Irfan dashi, duk cikin su babu wanda ya Iya cewa ƙala, har sanda ta fusge wayar daga hannun Irfan. Tana faɗin ”ashe dama ku munafukai ne kuna son ku rabani da jikina don kunga ina son shi!, to Wllh ashir ɗin ku babu me rabani da Aliyu gadangana saidai mutuwa mutum yayi duk abinda zai yi. A fusace kuma ta dawo da hankalinta kan wayar jin anyi pick call ɗin, tamkar a mafarki haka yaji sauƙar Muryar hajjo cikin hargowa. ”To wllh maza maza ka haɗo naka ya naka ka dawo gida, domin duk gudun ka da Wannan auren sai anyi shi babu fashi!, tunda a istiharar da nake maka kullum wannan auren ya gama bayyana min akwai tarin Alkhairuka a cikin sa, don haka babu fashi koda idan anyi zaka mutu!, to kuwa sai bayan an kai ma matar sannan saika mutun” Shima a fusacen yace "bazan dawo ba ɗin idan kuma kin isa sai kizo ki dawo dani naga ƙarfin ikon ki rikitatta kawai, ki fata a harkana fa ina haka ba Wllh zaki haɗu dank” yana kai ƙarshen maganar batare daya jira amsar da hajjon zata bashi ba ya katse ƙiran, yayi wurgi da wayar yana jan tsaki tare da maida kansa yaci gaba da barci abinsa. Wani uban salati hajjo taja tana fashewa da kuka. ”dama haka ɗan Adam yake ai tara yake bai cika goma ba, yanxun nan na gama faɗa da uwarka da ɗan uwanka amma abinda zaka saka min dashi kenan?, to Wllh bara ubanka yazo a yau ɗin nan saina saka shi ya dawo da kai, yo in banda lalacewa ma ace aure sauran shi baifi sati biyu ba, amma babu ango babu alamunsa dani kake zancen dan banza da faka faka kunnuwa irin na ƴaƴan masu jajayen kunnuwan cenñnn” (Shi kuwa Irfan a cikin zuchiyar sa yake faɗin wlh yau Aliey da nine yayan ka da sai nayi maganin ka wallh) Ammiey kuwa baiwar Allah ta mayi Shiru ta rasa abin cewa dan baga san mene zata ce ɗin ba, Saima tsintar kanta da tayi tana kunyar haɗa ido da hajjon. Sosae tayi ƙasa da kanta kafin cikin aro jarumta tare da tattare nutsuwar ta wuri guda ta furta. ”Don Allah Hajjo kiyi haƙuri wllh kusan kullum saimun ƙira me sunan manya amma sammmm woyarsa baya tafiya, ki tambayi abbansu ma kiji harda shima” dafa kafaɗarta Hajjo tayi tana faɗin ”karki damu Fatsimatu nasan halin ki gaba ɗaya don haka kada ki damu da wulaƙancin da gadanga yamin, Ina zaune zai zo ya sameni a mazaunina. Ƙyaleshi ya gama guje gujensa aure dai na faɗa babu fashi, Ina nan kuma Bama zan koma har sai anyi wannan auren Insha Allah” Ajiyar zuciya ammiey ta saki tana cewa ”Na goɗe hajjo Allah ya ƙara girma” ita kuwa hajjo kallonta ta dawo kan Irfan tare da ɗaure fuskarta wai kar shima ya e zai rainata kamar yadda yaji yayansa yayi. Har wani hura hanci sama take kafin cikin izza fuskar nan babu wasa tace. ”Maza Abdul Malik ƙira min Muhammadu yanxu nan ka haɗani dashi” Jiki a sanyaye Irfan ya amsa da ”toh” yana dialing NO na Abbansu.ring ɗaya Abba ya ɗaga wayar, yana faɗin ”A Malik lafiya dai naji ka haka, ko duk damuwar ALIEYN ne ya sanya hakan?” ”A ahhh Abba da dama dama Hajjo ce tace wai na ƙiraka mata kai” ”To! to bata wayar mana” ”toh Abba!” Hajjo ya miƙama wayar tana amsa ko gaisuwar da yake kuma mata bata amsa ba cikin bada umarni tace. ”Muhammadu Nasiru!” Cikin bada attention nashi baki ɗaya ya nutsu jin ta ƙirashi da cikakken sunan shi. ”Na'am Hajiya” Wura hanci tayi sama tare da sake cewa "shin na Isa dakai?, zan kuma baka umarni ka ɗauka?" Daidaita zamansa yayi tare da zare hular kansa yana ajje ta gefe, Saida ya furzar da iska mai ɗan zafi kafin cikin tsantsar biyayya a gare ta ya furta. ”Kin wuce duk waɗannan Abubuwan da kika lissafo a gareni Oummu Naaaaaa,umarni kawai zaki bani kai tsaye ba tare da kinsha wahala wajen tambayarta matsayin ki gareni ba!" Wani ɗan Lumshe idanu tayi kafin cikin kwarin gwiwa kuma ta furta. ”§O nake ka ƙira aliey a cikin daren nan nake son ganinsa a gabana a yau ɗin nan idan har da gaske na Isa dakai ɗin, kamar yadda kake ikirari ” Wata zufa ce ta shiga karya kowa Abban cikin tsananin tashin hankali kuma yace. ”Oummuna duka fa wayoyinsa basa tafiya duk ya tare duk wata hanyar da yasan zamu neme shi Oum ” ”karka damu Muhammadu yanxu nan na gama waya dashi har ya gama zageni tasssss har da cemin munafaka muguwa algunguma , kai zagi dai babu irin wanda wannan tijararren yaron nan bai yimin ba yau” A fusace Abban yace "shi alieyon ne ya zagemin ke haka?" "Tasssss ma kuwa Muhammad" ta faɗa tana ƙara fashe masa da kuka. Jikin Abba har rawa yake wajen rarrashin Hajjo kafin ya katse ƙiran, yana dialing NO na ALIEY. Yana tsaka da barcinsa Ring na woyarsa ya kuma tada shi, a fusace wannan karon ya janyo wayar da shirin ya bugawa wannan masifaffiyar hajjon worning, akan ta fita a rayuwarsa. Cikin rashin sani ba tare daya duba waye mai ƙiran na,domin samm ko a idon zuci bai taɓa zaton ƙira daga abban nashi ba ya manna wayar da kunnensa, cikin wannan dakakkiyar muryansa ya furta. ”Wai bana miki ki ƙyaleni ba, aike ba uwata bace da zakina bani umarnin kai tsaye, idan kuma kin isa saiki zo ki jani, ki dawo dani ki daura min auren!” Ba tare daya bari ko hutawa yayi ba ya kuma faɗin, ”Saura kuma ki haɗani da ammiey ko Abba Wllh saina....... ”Saika kashe ta ko?” Da wani irin bala'in ƙarfi yakai zaune yana gyara zaman wayar a kunnensa, jin Muryar da sammm bai kawo ta ko kicin lissafinsa, cikin Abba har rawa yake wajen furta. ”Ni idan na Isa dakai to ayau ba sai gobe b Ina son ganin ka a cikin ƙasar, tunda ita bata Isa dakai ba!, Ni data Isa dani ta bani umarnin Ni ma kuma ina mai baka umarni, dade da second ɗaya ban yarda ka ƙara ba mara kunyan banza kawai” kittt Abba ya yanke ƙiran Sosai namomin jikinsa suga shiga rawar razani da tashin hankali, gumi kuwa tuni ga wanke shi sharkafff. Tsananin tashin hankali ya gama bayyana a tare dashi. (Kai wannan tsohuwa anyi ƴar haddasa bala'i) Ya faɗa acikin zuciyarsa, Kafin kace A tuni harya shiga tattara tarkacensa dangin su system wayoyinsa sai kuma sauran muhimman abubuwan sa, xuwa loƙacin kuwa 6:15pm. Tuni yayi boking na flight wanda zaije 9j kai tsaye, domin sammm a yadda yake cikin tashin hankalin nan baya jin zai iya tuƙi. Kasancewar sa sannan tuni har an kammala mashi komi cikin abinda bai wuce 15 minute ba Aka gama shirya masa komi. Around 20 minutes Sai gashi ya fito sanye cikin jallabiya gold color mai masifar kyau da tsada, Tsintsiyar hannunsa ɗaure da agogon Rolex, Jikin sa sai fidda ƙamshi tularensa yake mai masifar ƙamshi da daɗin shaƙa, fararen sawayensa sanye cikin Black cover shues masu masifar ƙyau da tsaɗa, fuskarnan babu ko ɗigon annuri a samanta, tafiya yake cikin hanzari abinda ba ɗabi'arsa ba kenan tafiya da sauri yana tafe yana duba watch ɗin dake ɗaure saman hannunsa ganin zaiyi lett flight nashi. Tun da ya fito harabar hotel ɗin escort ɗin dake tsaron hotel ɗin suka zagaye shi suna daidaita rantsatstsun motocin da zasu masa rakiya zuwa airport. A jere a kuma nutse lafiyayyun motocin ke tafiya suuuuuu suuuuuu suuuuuu akan shimfiɗeɗen titin dake luwai luwai. Cikin abinda bai wuce 10 mint ba sai gasu a cikin airport na Hamad International airport. 7:12pm jirgin sa ya lula daga New York zuwa ƙasar NIGERIA. ★★★ Duk inda ka gilma acikin harabar airport ɗin na malam Aminu Kano sojoji ne kawai ke kai da komo, Tamkar rana haka wurin ya kasance an zuwa wasu uban jami'amai tamkar wanda shugaban ƙasa ne zai sauƙa. A cenñnn gida kuwa babu wanda yasan da batun zuwan na ALIEY kuma dama hakan ɗabi'ar sane, saidai kowa ya buɗe ido ya ganshi a washegarin ranar. Wasu shimfiɗaɗdun motoci ne guda uku suka ɗauke shi zuwa gida, Abba da har zuwa wannan loƙacin ya gaza runtsawa ne ya ɗage labulayen window na ɗakinsa dake upstairs, jin motsin taɓa get ɗin da get man yayi. Wata iriyar ajiyar zuciya ya sauƙe yana sakin labulayen tare da komawa yana kwanciya. Wata nannauyar ajiyar zuciya mai ɗan qarfi shima alieyn ya saki, drictly part nashi ya nufa bathroom ya shige yana watso ruwa few minutes sai gashi ya fito ƙugunsa ɗaure da towel, sai kuma mini dake hannunsa yana tsane tattausan gashin kansa. Daidai saitin bangaren gefensa na hagu na gano wani irin azababben zanen tatto machine. Wanda aka yi sa cikin style Wanda da dukkan alamu zanen na haruffan suna ne, saidai sammmm na gaza gane ko minene ainihin sunan, domin da yaren Italiyanci ne akayi kun ga kuwa babu damar fahimta. Washegari bayan duka sun gama hallaruwa a cikin dining area suna yin dinner na safe. Wani irin daddaɗan ƙamshim da suka san mutum ɗaya ne mamallakin sa ne ya bune baki ɗaya parlourn. Kafin Ahankali takun tafiyarsa ya fara ratsa kunnuwansu, tamkar wanɗanda aka ba umarni haka baki ɗaya suka juyo zuwa bangaren saman upstairs. Da wani irin gudu Amnah ta miƙe tana nufar papieyn ta sama ya cirata duk da baya cikin mood mai daɗi. Cikin tafiyar nan nashi yaci gaba da tunkaro parlourn, zuciyarsa naci gaba da bugu, Amma ya danne hakan yaci gaba ta tafiyarsa xuwa garesu, wani irin wagaje baki Hajjo tayi tana miƙewa tsaye tare da faɗin. ”oyoyo na ɗan albarka, yaron kirki" ta faɗa tana sakin murmushi. Kallon ikon Allah Abba ya tsaya yi wato idan kace zaka shiga faɗan Hajjo da alieyo sai kaji kunya a take a gurbin guri, Shi kuwa nan gashi an barshi a sama jira yake Alieyn yazo yaci mutuncinsa. Shi kuwa Boss In ma wani irin ɗauke kai yayi ba tare da ko ya kalli inda take ba ya kauce mata, zama yayi tare da Amnah a jikin sa ya shiga gaida iyayen nashi, kadaran kada han haka suka amsa shi sosae ya damu ya kuma ji babu daɗi. Bayan sun kammala breakfast in tsabbbb yana shirin tashi yaji maganar Abba kamar daga sama. ” daga nan inason ka zarce gidansu Jabeer ka gana da matar da muka ma” Dammmmm haka gabansa ya bada sautin bugu, ji yayi zuciyarsa ta dunƙule waje guda ba tare daya ko ya iya cewa komi ya daga kansa yana ficewa a parlourn bayan ya ajje Amnah. Cikin ɗaya daga cikin rantsatstsun motocin sa ya ɗauka har maƙalallun nashi zasu take masa baya ya dakatar dasu ta hanyar ɗaga musu hannu, cikin soft voice nashi ya furta musu. ”Hi guys wait for me at home, I'll be back” Aikuwa Cikin bin umarnin uban gidan nasu suka juya zuwa cikin ƙaton harabar gidan, buɗe mai door ɗaya daga cikin securityn wurin yayi shi kuma ya sanya kansa cikin moton yana janta da wani irin mugun gudu. _______*Ina zaune bayan mun kammala breakfast Alqur'ani ne a hannuna ina karantawa. Yaya Nurien ya shigo yace inada baƙo a sitting room, da sauri na ɗago ina binsa da idanuna da suka ciko da ruwan hawaye tare da faɗin. ”Ni! Kuma yaya?” Kansa ya gyada min yana yin gaba sama da ten minutes na gaza koda motsa wa ne ganin bana da alamun tashi ne ya sanya ummie yimin magana, don dole na miƙe ina rufe Kur'anin, ba tare dako gyara fuskana ba na nufi sitting room namu jiki a sanyaye. Da wani mayataccen ƙamshi na fara cin karo, ƙamshin dana rasa ina ne na taɓa jinsa, gabanane ya ɗan faɗi amma haka nayi ƴan mazanci na kutsa kaina cikin qaton ɗakin saukar baƙin mu. Kyakkyawar sumar dake kwance saman ƙeyarsa ne ya fara min welcome, yana kishin kiɗe ya bada baya. Sallama na kuma yi a karo na biyu nan ma shiru, na buɗe baki zan kuma yin wata sallamar ya juyo baki ɗayansa. Wata iriyar zabura nayi ganin mutumin da nake fatan ko a hanya kada ƙaddara ta kuma haɗamu, ina shirin barin ɗakin naji yasha gama na saurin rumtse idanuna nayi domin ban manta marukan da nasha daga gare shiba. Ranƙofowa yayi kaina tare da dago fuskana cikin wani irin sautin daya nemi hautsinani yayi amfani wajen furta. ”Shawarar da zan baki itane kawai kice ke baki sona, domin kinsa ke bakiyi color da matan aure ba kibi komai a hankali, ki kuma saka a ranki wani ramin rijiyar yafi gaban tsallakawar yaro bane saboda faɗin bakin gareshi, kuskure kaɗan zaka iya afkawa ciki ka halaka” A fusace Nimaaaaa......... Hhhhhhhh tofa Chakwakiya nidai kawai nace mu haɗe a page na gaba *BY AMMEY LAYLERH ✍️* *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love aside 🤍🤍~ Page 31&32 *BY* *AMMEY LAYLERH ✍🏻♥️* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* __________________________ ___ Afusace nima na juyo tare da buɗe masa girman idanuna duka wai ko zai ɗanji tsorona LoL 🤩. "uhummmm to da kyau amma kai mine zai hana kaje kace ka fasa a farke wannan ƙaddararren auren naka, ko anfaɗa ma niɗin ina sone uymmmm dubi ka gani a sanadiyar auren ka dubi yacce na koma!” Tayi maganar tana ɗaga hijab nata. A take tsayayyun breast nata suka ɗan bayyana ta samar rigar ta, wanda ita harga Allah tayi hakan ne domin ta nuna masa yadda ta rame over. Saurin kawar da kansa gefe yayi yana wani irin taune ƙasar lips nashi da ɗan ƙarfi. Tamkar wanda aka fusga ko irin ya kwato maganar nan yace. ”Da dukkan alamu harkin tsorata kenan? Tun ba'a je ko ina ba, ina mai ƙara baki shawarin ki sanja ra'ayin ki a kaina, domin Ni ba tsaren aurenki bane kana ina da wacce nake SO ki fashimta” Ya ƙare maganar wasu irin ruwa ruwa na tarun masa cikin idanunsa, hasalin blue ɗin cikin su na ɓoye wa. "Bani da loƙacin ɓata ma laƙaci loƙacinsa zanyi biyayya wa wa iyayena ne kawai wajen AURENKA, Kana bana jayayya da mahaliccina akan abinda ya tsarama rayuwana, Amma ka sani tunda na rashin Aliyu shureim na zare duk wata alaƙa da ya shafi komi ma na wannan duniyar bawai iyaka auren ka ba!” sharrrrr ruwan hawaye tuni ya wanke mata saman kyakkyawar fuskarta, da Allah bai amshi rayuwar nurul qalb ba da tuni nasan, ina ɗauke da cikin sa koma na kusa haihuwa, duk wanda ya zaɓi rayuwar aure dani to ya sani zai rayu ne kawai da iyaka gangar jikina!, amma zuciya da ruhina suna tare da nurul q......... Wata iriyar razananniyar tsawa ya buga mata cikin ainihin zafin zuciyarsa ya kaima wuyanta uban shaqa da dukkan alamu ya fice a hayyacin sa, cike da tsananin ɓacin rai cikin hosky voice nashi yace. ”Ance miki Ni! ɗin sonki nake?, uhm-uhmm to ma za ki farka daga nannauyar barcin daya dauke ki, Bana jin akwai wata halitta acikin duniyar da zanso zata kuma birgine bayan Matana *SOFEEYERH* ,therefore, if you hope to find a husband, you should remove it, because I am stronger than you, I passed the class of a girl like you” Ɗago kanta ta yi ta zuba masa narkakkun idanunta, sai kuma ta ɗauke kai ba tare data furta komai ba, saima ƙoƙarin janye jikinta da take daga yadda ya haɗeta da jikin ɗakin. Da wani irin azababben kallon ƙasarn ido ya shiga bin ta dashi, idanunsa har wani sheƙi suke na ruwan da suka tara a cikin sa, jin yadda sautin fitar numfashinsa ke sauƙa gefen wuyanta shi yafi komai ɗaga mata hankali, jinta take a mugun takure ga wasu abubuwa da taji suna neman tafiya da numfashinsa. ganin yadda take ta ƙoƙarin janye jikinta a nashi ne ya sanya shi ƙarasa haɗe gab ɗin dake tsakanin su ta haɗe jikinsa da nata, haɓarta ya ciro tare da zuba mata sexy eyes nashi, yana binta da wani kallo masu tarin ma'anoni. Idanunta ta shiga kif kiftawa, tana kare matse jikinta dake manne da nashi jikin. Wani irin kafirin murmushi ya sakar mata loƙacin da yake raba tazarar dake tsakanin su, yana mata wata alamar da bansan mene yake nufi ba da yatsun hannunsa. Har ya fice a sittin room ɗin, durƙushe wa tayi a wurin tare da sakin kuka me azabar ƙarfin gaske, ”na shiga uku na lalace Ni Fatima, me wannan azzalumin yake nufi dani ne?, Ni kuma haka salon tawa ƙaddarar take daga wannan sai wancen Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un” Fareedah ce ta faɗo sittin room ɗin jin kukan queen, ilai kuwa ita ɗin ce ta gani durƙushe tana rera kuka, cikin tashin hankali fareedan ta nufe ta tare da faɗin. ”sweetyn meya same ki, meya hfaru dake? Mene aka miki?” cikin sheshsheƙar kuka tace. ”lovie mine ma bai same ni!, tabbas nasan Nima na kusa mutuwa, tamkar yadda yaya Aliyu ya tafi ya barni ina gab da bin bayansa” a ɗan ruɗe fareedan ta shiga faɗin, ” sabo dame zaki ce hakan?, bayan muna ta murna kin sami lafiya kana zamu sha bikin ki kuma, ke nifa yanxu ma xuwa nayi mu shiga koda kasuwa ne. Kinsan loƙacin bikinku da yaya Aliyu ma tun iyazu muka fara shiga kasuwa” Kanta ta shiga girgiza mata kafin cikin kukan taya kuma kufce mata ta shiga faɗin. ”Da ban banci tsakanin wannan auren da kuma wance fareedah, ke a tunaninki har akwai wani abu daya saura a cikin rayuna da kike tunanin zan yi shi don nishaɗin kaina, bayan mai bani farin cikin baya raye!” loƙaci ɗaya ta kuma fashewa da wani irin raunataccen kuka, tsayawa fareedah tayi tana kallonta girgiza kanta tayi jin yardar queen ke kuka tamkar ranta zai fita, tabbas tana matuƙar tausayin ƙawar nata kuma ƴar uwarta domin kuwa abar a tausaya ma ɗin ce, tabbas ƙaddara ce mai ƙarfi tazo ta gitta rayuwarta. Loƙacin da take tsaka da nishaɗantuwarta. jiki asanyaye fareedah ta ƙaraso gareta tana zama kusanta, murya a raunace a kuma tausashe tace. "Kiyi haƙuri sweery ki ɗauki wannan ƙaddarar kamar yanda kikayi abaya don Allah don Annabi karki saka abin nan aranki ki jawoma kan ki wani sabon ciwon, bayan wanda kike a ciki ki taimaka kiyi haƙuri pls sweetheart, Insha Allah ba zaki mutu ba domin kuwa akwai dubinki wanda tarin ƙaddarorin su suka zarce naki, kuma suke rayuwa, ke fa iyaka saurayi kika rasa, wasu faiɗe ake musu da ƙarfin masifa daga ƙarshe ciki ya bayyana amma kuma hakan bai hana su rayu da abinda suka haifa ɗin ba har suyi rayuwarsu cikin farin ciki, wasu kuwa zasu rasa uba uba ɗan uwa ƴar uwaa, miji ƴaƴa, wasu zaki same su da tarin kalubalen ƙaddarori iri iri wanda da zakiy gamo dasu da kinji taki ƙaddarar ba a bakin komi take ba. UWAA itace mafi ƙololuwar da idan ka rasata har gaban abada ka rasata keñan, wanda kafff duniyar ko za'a tara dubanta to kuwa tabbas babu kamarta!, haka ma mahaifi, Shine duk wani ginshiƙin rayuwa da ɗawaini ta ƴaƴansa, wanda akace randa babu shi tofa shikenan baka da wani saurin gata saina Ubangijiin sammai, wasu ƙaddarar su barace barace, wasu makafi ne wasu guragune!, wasu kutarai ne, wasu wasu kowa yana da nashi salon ƙaddarar, ke kuwa fa iyaka mijin da ake shirin aura miki kika rasa, wanda ayau idan Ubangijii yaso zai baki fiye ma da wanda kika rasa ɗin, harma ana tafe ki iya mantawa dashi acikin rayuwarki dama duniyarki baki ɗaya, shin ina alƙawarin da kika min kodai kin gaza ne, shin ina nasihun da ummie take miki kina nufin har wasiyyar yaya Aliyu Naaaaaa kin haɗa kinyi fatali dasu Fatima?” Kasa shuru queen tayi dan ji take kamar yanzu ne komai ya faru, ji take zuciyarta na yimata wani irin soya tabbas tasan zafin ƙaddara domin kuwa ta zana mata nata salon ƙaddarar acikin tsakiyar ƙirjinta, wanda tasan har gaban abada hakan bazai taɓa gushewa daga cikin zuciyarta ba. da kyar Fareedah ta samu ta rarrasheta tayi shuru gudun kada wani sabon ciwon ya sameta bayan wanda take ciki, kana bata son kowa ya fashimta halin da take ciki. Tisa ƙeyarta tayi har bakin toilet ɗin dake cikin sittin room ɗin tayi, fuskarta ta wanko tare da tsane ruwan Kafin su nufo hanyar fita. Turusss duka su biyun suka ja suka tsaya ganin yaya Nurien tsaye a bakin ƙofar fitar alamun yaji komai keñan, jiki a mace suka dago kai suna kallon sa. Da ido suke roƙarshi ya fashimci su kar wanda yaji abinda ya faru tsakanin ta ALIEY, shi ina sammm ma bai fashimtar Yaren su, idanunsa yawo kawai suke akan fareedah, jin shiru shiru yaƙi ce musu komai ne ya sanya su ɗan dago kansu, ai kuwa caraff suka kama yayan nasu ido duka biyun kan fareedatu baiwar Allah. Wani irin kasa tayi da kanta tana jin tamkar ƙasa ta tsage ta shige. ”Kin iya lallaɓa soyayyar wasu amma Ni har yanxun kin gaza lallaɓa nawa soyayyar” Sune kalaman da suka shiga cikin kunnuwansu, dake ma har an bashi fareedan tun tuni amma firrr taƙi tace ita ba zata yi aure yanxu tabar queen ɗin ba, wannan shine dalilin jirkinta auren nasu da kuma queen ɗin ta samu shine fa aka haɗe bikin nasu. Nan da sati kai biyu masu zuwa. A kunyace ta zame hannunta dake cikin na queen, kafin cikin fakar idanunsu yiffff ta fice a gidan da dan gudu. Dama kuma tunda zancen bikinta da yaya Nurien ya tashi ta rage shigowa gidan kunsan abinka da kunyar nan irin ta sirikai. Sosai queen ke ƙyakyata dariya don ba ƙaramin dariya fareedan ta bata ba, wannan abu shine dalilin daya sanya queen mantawa da batun wani Aliey..... *A week later* Sosae abubuwa suke tafiya cikin tarin farin ciki, inda aka kai kayan lefen yaya Nurien gidan su fareedah wanda yaya jay ne yayo oder nasu tun daga Indiya, kayane na gani na faɗa akwatuna takwas aka mata kaya kuwa sai kun gansu, aikuwa ranarn mutuwar Aliyu shureim sabo ya dawo musu, haka suka ringa ɗauke kwalla daga saman fuskokinsu. Don sun san da yana nan sai yafi kowa murna da wannan auren Allah Sarki dama haka rayuwa take saidai muce Ubangijii ya jikan Aliyu shureim. Haka dai abubuwan suka ci gaba da wakana, biki nata ƙara kusantowa ƴan uwaa na nesa harsun fara zuwa gidajen biyu ko nace uku. Ɓangaren Aliey kuwa shi har ya manta da wani lamarin aurensa, Sai Ranarn dasu Oum Anum suka sauƙa a ƙasar 9j ita da ahalinsu na Madina, wajen su shidda suka zo Sarki julaideen wanda ya kasance shine babban yayansu sai kuma Oum Anum yaya ga ammieyn sai kuma Oum abiddeen wacce ta kasance ƴa ta uku sai kuma ita ammien wacce ta kasance autarsu, Su huɗu ne suka kasance a wurin mahaifiyarsu AYUSSHA wacce suke ƙiranta da MAH!. Sai ita anun ɗin da suka zo da ita, da da farko tasha bikin Irfan ne zasu zo sai daga baya take jin ashe bikin alieyo ne. Ranarn har rufe kanta tayi a ɗaki tasha kukanta, domin ba ƙaramin so take ma alieyon ba shi kuma Samm bata gabansa, a waya ma data fiye damunsa blocked nata yayi. Yanxu haka bikin ta saura baifi wata ɗaya ba amma duk da ta gaza cire Aliey daga cikin rai da ruhinta. Cikin nutsuwar sa yake saƙƙowa Samm fuskarnan ko ɗigon annuri babu, yana sanye cikin wasu haɗaɗɗaun trouser blue black wanda suka ƙara haskaka fatarsa suka kuma bayyana ainihin ƙyawunsa. hankali kwance yake saƙƙowa hannuwansa zube cikin aljihun wandon sai baza ƙamshi uban ƙamshi yake, Dining ɗin babu kowa sai iyaka Anum data kafe sa da Mayun idanunta tamkar ta cinye sa danye, barka da dare ta mishi amma ko kallon inda take baiyi ba, zama yayi kan ɗaya daga cikin kujerun dining ɗin, ganin ya zaune ne yasa anum saurin jawo pilet tana shirin sarving nashi. Yatsunsa biyu ya ɗaga mata tare dayin ƙasa dasu alamun ta barshi keñan, cike da mayen son dake ɗibarta gare shi cike kuma da kissa cikin sexy voice ta furta. ”LIEYOH! What's wrong with me?and all the things that you do not understand and do not understand, why LIEYYYY?” Tamkar ya shaƙeta haka yake ji saidai sammm bazai iya hakan ba, shifa a rayuwarsa ya tsani mace mara kamun kai, da bayan mutuwar SOFEEYERH ita aka so aure masa, amma rawarn kan yarinyarn da kuma rashin ajinta yasa sammm yaƙi aminta da batun, wanda hakan harya kaisu ga samun saɓani tsakanin family nasu, akan hakan har matsala ya samu tsakanin Abbansa da kuma ammieyn. Tun daga loƙacin kuma basu kuma masa batun aure ba sai akan wannan. A hankali ya miƙe yabar kan dining bayan ya kammala shan coffee ɗin fuskar nan a tamke, parlourn ciki ya koma yana zama kusa da Irfan kan 3 sitter wanda shikuma Irfan yana kan 2sitter yana pressing phone nashi, Da wani irin kallo tabi bayansa tana kammala yin dinner Sannan itama ta miƙe tana dawowa parlourn samun wuri tayi ta zauna kusa da Irfan, hannu Anum tasa ta buɗe ledar dake gaban Irfan ɗin. wanda amfanin da yake da wayarsa ne ya ɗauka hankalin har haka,kayan ciye ciye ne gasu nan chips, bugger sai kwalayen picanto, dominos pizza shawarma da sauran wasu tarkacen kayan maƙulashe, Sai ɗayar ledar dake ɗauke da fried meat (tsiren nama) da yaji kayan haɗi sai uban ƙamshi yake yi, miyan bakinta har tsinkewa yake wajen buɗe ledar baki daya ba tare da neman izini ba ta fara antayama cikin ta. Tsammm ya miƙe yana nufar upstairs nashi tsaye kan windown na ɗakinsa Ahankali ya furzar da iska mai zafi abakinsa, yana jin sammm babu daɗi acikin ransa. A hankali yabar jikin window'n yana komawa kan hadadden gadonsa yana kwanciya flat wasu irin abubuwa masu girman gaske na kai da komo acikin brain nashi, Sai yanxun ma na lura da irin gyare gyaren da aka kuma ƙawata bedroom ɗin dashi, baki ɗaya ɗakin ya ɗauki wani irin azababben kamshinsa tuni ƙamshi da kuma sanyin A/ CN dake ratsa shi wani irin daddaɗan barci yayi awon gaba dashi. Mutuniyar taku kuwa Hajjo hr zuwa loƙacin tana gidan domin dama tace bata tafiya har sai anyi bikin Shalelen ta, ɗaki ɗaya duka tare da MAH wanda akwai tsohon ƙawance dama tsakanin su tun na ƴen matanci, kasancewar mahaifin su hajjo ɗin irin me kuɗin nan ne yake ɗaukar family nashi suje ƙasar Madina suyi hutu, hajjo kuwa daga ƙarshe ma Acen tayi karatun ta, wanda shine har suka aure suna raya zumuncin dake tsakanin su, duk kuwa da cewar suɗin ƴaƴan sarauta ne. Ahaka ahaka ana tafiya harya suka kai ga suma sunyi aure sun hayayyafa har takaisu haɗa zuriya, domin ita ammien ƴar cikin masarautar garin Madina ce ƴar sarki YOUSOUF Jikar Sheikh Abduljabbar. Wannan keñan. Bangaren amare kuwa ciki da woje Mama ke gyaran su, a hakan ma Saida taci uban ta kana ta amince ake gyara tan, takanas Mama ta ɗakko AUNTY AISHA ALIYU GARKUWA take tsuma ƴaƴan nasu cike da woje da irin haɗaɗɗun maganunnuwanta irin nasu sanyi, gyaran breast, na ƙarin sha'awa, na saƙko da ni'ima nan take haka dai aunty aysha Aliyu garkuwa ta shiga gyaransu Queen da fareedah, ko ganinsu ba'a yi duk wani shige da ficen daya kamata ƙawayensu ne ke zirga-zirga tsakaninsu. Gashi yau sora kwanaki uku cifff bikin ta kama yau muna Laraba keñan. Aunty zeey kuwa tun sati biyun bikin ta diro kafin daga baya yaya jay shima ya biyo jirgin ya dawo. __________★★★___________ Malam bahaushe ya kance rana bata karya saidai uwar ɗiya taji kunya, Masu iya magana kance da sannu sannu ana tafiya saidai a daɗe ba'a jeba, to sai gashi yau Allah ya kawo mu ɗaurin auren Aliey da kuma queen fareedah da yaya Nurien. ♥️🤍♥️ Hayaniyar da kuma surutan dake ɗan tashi sama sama ne yasashi ɗan buɗe lumsassun idanunsa tare da yunƙura wa yana tashi zaune Acen ƙasar zuciyarsa ya furta. (Shi keñan yanxu babu damar mutum ya sake, abin ma sai yakai ga anbiyoni har ɓangarena!) Yar ƙaramar tsoki yayi domin yasan cewa, idan ba hajjo da kuma Oum Anum babu wanda ya isa shiga masa bangarensa, dan ko Anum ta san mine take yi dade da wasa bata taɓa gigin shigo masa koda parlour bane. Saƙƙowa daga kan gadon yayi tare da wucewa cikin bedroom nashi kai tsaye, yana tsakar ma kansa shower, Saida ruwan ya dake shi sosae kana ya tara ruwa acikin bathtub wanka yayi sannan yayi brush, duk da cewar kuma yanajin yunwa sosai amma bayajin zai iyacin wani abinci, domin shifa komi tsaya masa yayi cakkk tunda aka fara hidimomin bikin ya killa ce kansa babu ma wanda ya gana bare a dame shi, saima wasu daɗan waƙoƙin ɗaya ringa bugawa wajen guda uku. Ahankali ya murɗa handle na ƙofar bathroom ɗin toilet ya fito, jikinsa sanye da white bathrobe. # Turus haka yaja ya tsaya yana ƙarewa mutanen dake Zazzaune zama irin na sarauta da kallo # MALEEK TOUFIQ, na cikin littafin KAREN BANA, na AMMEY LAYLERH # JALAAL AREEF na cikin littafin (JALAAL AREEF) na AMMEY LAYLERH ABDULMALEEK KUWAIT {AK} Na cikin littafin MIKIYA shi ɗinma dai nawan ne Ni AMMEY LAYLERH ✍️ {REAL MIRRAH 🫰 Sai kuma yaya jay wanda ya kasance babban abokin ango, kana kuma yayan ango Inda ko wannen su yake sanye cikin rantsatstsun shiga ta alfarma, ta masu juya masu gidan rana. Murmushi mai taushi MALEEK TOUFIQ ya sakar masa tare da tasowa ya ƙaraso kusa da shi Hannunsa yasa yaɗan bugi shoulder na Alieyn. Cikin yanayinsa na wanda bai saba magana ba yace. ”Congratulations dude” Kawar da kansa gefe yayi yana mamakin ta yadda akayi suka san da batun auren nashi, (jay ɗin ka) Zuciyarsa ta bashi amsa kai tsaye,hakan yasa yayi saurin kallon sashen da yaya jay ɗin ke zaune, murmushi ya sakar masa tare da gaɗa masa kai alamar aikin sane wannan ɗin. Cikin farin ciki JALAAL AREEF ya Taso cikin hanzari ya jawo Alieyn ɗan sauri yana faɗin. ”Hurry up and get ready, we don't have time malam” JALAAL AREEF ɗin ya faɗa daidai yana daidai tama Aliey tsaiwa gaban ƙaton mirrorn ɗakin. Shi kuwa AK tunda suka fara maganar su A bai tsoma tasa ba, domin duk yadda kuke tunanin zafin zuciya taurin rai irin na Aliey wannan ubansa ne a komai ma, Kuma sau biyu suna haɗa ido ko wannen su ya basar LoL 🤗 Ni kuwa AMMEY LAYLERH nace wannan wanne irin abu ne lafiyar zuciyarsu ƙalau kuwa?. Ganin yadda suka tasa shi gaba ga kuma yadda suna tsatstsare shi da idone yasa babu yacce ya iya haka ya shiga gyara jikinsa, Bayan ya kammala ne kuma ya gyara beautiful beard ɗinsa da kuma tarin tumilin sumar dake kwance saman kansa, wacce ya fake ta a ƙeyarsa. Haɗaɗɗun tsadaddun tularukansa ya shafa ganin kuma yana shirin shigewa cikin closet na kayansa ne zai ɗebi kaya, yasa yaya jay saurin miƙa masa set ɗin wata haɗaɗɗiyar white getzner da aka killacesa cikin wani haɗaɗɗenn kwali. ”Just accept it and complain later” Ya jay yayi saurin tararn numfashinsa domin yasan kaɗan dag cikin aikin alieyonsa ne yaƙi sanya kayan. Ganin irin roƙon da jay ɗin nasa ne masa ta ƙasan idanune ya sanya shi amsar kayan jiki a sanyaye. Ɗan kallon jay ɗin nasa yayi Kamar zaice wani abu saiya fasa kuma, tare da komawa cikin clothes nashi. Lumsassun Idanunsa da yau dama yake jin su kuma sauya yanayin su ya ɗan lumshe saboda ganin wata haɗaɗɗiyar getzner da aka ƙawata ta da ɗinkin riga da wando sai kuma babbar riga, wanda akayima irin wani fitinannen aiki da aiki na musamman. Jiki a mace ya miƙe ya fara shirya kansa cikin wannan rantsatstsiyar getzner nan Yah Ilahi ba ƙaramin kyau kayan suka masa ba wanda shi kansa saida yaji hakan ajikinsa. Aikuwa kyawun nasa bai sake bayyana ba saida ya mirza wata haɗaɗɗiyar hulan dake matsayin ta kayan me ratsin blue colour still itama. Black socks ya sakama fararen ƙafafunsa, tare da zura wasu haɗaɗɗun classic shoe sauki ciki masu kalan blue suma. wanda suka kuma bayyana haɗewarsa da kuma kyaun kwalliyarsa. Still ya kuma janyo wata tsadaddiyar rolax yana ɗaurawa saman tsintsiyar hannunsa. Sassanyan turaren ya ɗauka yana kuma feshe jikinsa, shima harya gaji da wannan abubuwan domin kuwa hakan ba karamin takura sa yayi ba. Kyawawan idanunsa ya ɗan lumshe jin yanayin bugun zuciyarsa naci gaba da sauyawa, Ahankali ya shiga tafiya da takunsa mai cike da tsantsarn izza yana fitowa cikin parlourn. Wani irin fitinannen ƙamshinsa daya daki hancinsu su maleek ne kuma yasa duk suka maida kallonsu ga kofar bedroom ɗin harda AK da sai yanxun ya ɗago yana ɗaura idanunsa masu launin madara akan Alieyn, cikin yanayin isa da kuma izza tsammm ya miƙe tsaye cikin taku ɗaiɗai ya nufo Alieyon, cikin tsantsar zallar miskilancin sa tare furta ”Wow Masha Allah” Ya faɗa yana ɗan rungumo sa zuwa cikin jikinsa kansa ya ɗago wanda sai a loƙacin sukayi ido biyu dashi, ɗan murmushin gefen baki ya sakar masa yana ɗan buga bayansa cikin cool voice nashi ya furta. ”Thanks eagle” Hannunsa ya kamo tare da yima su maleek alama akan su tashi su tafi, haka suka fito gaba ɗayansu kowannensu kallo ɗaya zaka masa kasan cewa kuɗi da Hutu da kuma kyau na kai musu. Cikin Wata haɗaɗɗiyar Bugatti Chiron blue black suka shiga, shida yaya jay da AK ne abaya, sai maleek da kuma Jalaal areef dake gaba wanda shine zai driving nasu. Sai kuma motocin escort nashi dama na sauran abokansa suka rufa musu baya, yadda kasan shugaban ƙasane a ciki haka narkakkun motocin suka jera suna tafe a tsari, bakajin ƙaran komi saina gittawarsu suuuuuu suuuuuu suuuuuu shine kaɗai abinda kakeji a shimfiɗeɗen titin. 11:55am suka isa babban Masallacin da za'a wakilci dauren, Cenñnn na hango mugu ogan fatimanku yaya Nurien cikin wata rantsatstsiyar getzner fara ƙall sai murmushi yake ta famar saki, har wani sauri yake yaji an shafa fatiha. Motocin su na fakawa baki ɗaya kallo ya dawo kansu *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love aside 🤍🤍~ Page 33&34 *Na Maryam Naseer Ibraheem* *AMMEY LAYLERH ✍🏻♥️* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* _____________________ ♥️🤍♥️ ”Alhamdulillah alhamdulillah alhamdulillah, Allah shine abin godiya Ako mi da komai" suna kalaman da ammey ta shiga faɗa loƙacin da Abba yake sanar mata an ɗaura Alieyon ta, wani irin maɗaukakin farin ciki take jin kanta a ciki, wannan ranar jinta take ta musamman. "Aiyuriri, aure ya ɗauru alieyo saidai ka mutu" sune kalaman da hajjo ta shiga faɗa tare da juyi a tsakar parlourn, Hannuwan MAH! Sama ta shiga faɗin, "Ya rabbi ya mujibud da'awati ka tabbatar da tarin Alkhairukan akan wannan auren, ya Ubangijiin taliƙa ka kaɗe duk wata fitina dake cikin auren nan, رَبَّنَا وَأَدْخِلْهُمْ جَنَّاتِ عَدْنٍ الَّتِي وَعَدتَّهُم وَمَن صَلَحَ مِنْ آبَائِهِمْ وَأَزْوَاجِهِمْ وَذُرِّيَّاتِهِمْ إِنَّكَ أَنتَ الْعَزِيزُ الْحَكِيمُ وَقِهِمُ السَّيِّئَاتِ وَمَن تَقِ السَّيِّئَاتِ يَوْمَئِذٍ فَقَدْ رَحِمْتَهُ وَذَلِكَ هُوَ الْفَوْزُ الْعَظِيمُ Our Lord! and make them enter the gardens of perpetuity which Thou hast promised to them and those who do good of their fathers and their wives and their offspring, surely Thou are the Mighty, the Wise. And keep them from evil deeds, and whom Thou keepest from evil deeds this day, indeed Thou hast mercy on him, and that is the mighty achievement. Ubangijinmu! Kuma Ka shigar da su gidãjen Aljannar zama waɗanda Ka yi musu wa'adi da waɗanda suka kyautata daga ubanninsu da mãtan aurensu da zurriyarsu, lalle ne Kai, Kai ne Mabuwãyi, Mai hikima" "Ameern MAH!" Su Oum Anum da oum abiddeen suka haɗe baki wajen amsata, banda Anum ɗin data chakume fuskarnan yawa irin kunun da yayi barcin nan LoL 🤩🥴🤗. Amnah ce ta faɗo parlourm da murnanta tana ƙiran "AMMEY! Ammey!! Ammey wai papiey ya samo min new Mommah?, inji uncle Irfan" Sammm ba ma ta kula da cewar ammey bata parlourn ba. Mah! Ce ta ta janyota jikinta cikin jin tsananin ƙaunar amnah a cenñnn tsakiyar zuciyarta ta furta "Insha Allah princess papieynki yayi aure!, ya auro Miki New Mamie da zataci gaba da kulawa dake da papieynki" Tsalle tsalle ta shiga shi da murna tana cewa "yeeeeeeee My mother is not dead, I will also have a mother like Afnan, I will also tell them that I have a mother!" Wata kwalla ammey dake tsaye tun farkon ƙiran da taji Amnah nayi mata ta fito, cikin matsanancin tausayin ta taji wahaye na sauƙar mata, Hajjo ce ta gani Idanunta sun cika da kwalla ta janyo Amnah jikinta, cikin karfafa gwiwa tace. "Sosae babyn papiey mommanki na nan tare dake, kema kina da mama kawar kowa ba” Mah ce da tun farkon tsaiwar ammien take lure da ita ne ta yafi to ta da hannunta ta mata alama data ƙaraso. Ƙarasowa tayi tare zama tsakiyar yayyenta. Ajiyar zuciya ta sauƙe loƙacin da taji MAH ta janyota samar jikinta, Allah Sarki uwa mahaifiyar da baka da kamarta har gaban abada, duk girman ka tabbas haƙiƙa kana buƙatar kulawar mahaifiya. A jejjere taci gaba da sauƙe ajiyar zuciyar, Cikin sanyin murya ta shiga faɗin, "Ma muci gaba dama mae sunan manya adda'a, ina tsoron zafin zuciyarsa, ina tsoron wannan auren kamar wancen karon! Kinsan sanadiyyar ƙunci da zafin zuciyarsa SOFEEYERH ta kamu da Heart at" Saurin rufe mata baki MAH tayi ta shiga girgiza mata kai. "Little dooo! Taya kike tunanin cewa ALIEYO shine silar komai daya faru, keñan kin manta da faɗin Allah da yace duk wani abu da zai faru da bawane rubutacce ne tun ran gini tun ran zane, ina tunanin ki?, Ina Ilimin, Ina hankalin da sanin da kike dashi?, Shiiiiiiiiiiiiiii kada na kuma jin wannan maganar a bakinki" Haka dai MAH ta shiga kwantarma da little dooo nata hankali,tare da hajjo ma da ita harda su share kwalla, "Safiya mutuniyar kirki munyi rashin mace ta gari, amma ba komai inaji a jikina Insha Allah wannan yarinyar Alkhairi ne a cikin zuriyar mu" A fusace Anum ta miƙe tana shirin barin parlourn, da sauri ammey tace "A Ni kuwa Anum taimaka ki kaima Me sunan manya koda coffee na shine, don ina tunanin babu abinda ya zubama cikin sa wayewar yau!" Da harta ɓata fuska jin ammiey ta ambaci alieyo ne ya sanya ta ƙarasowa da rawarn jiki, domin ita sammm ammey tama manta da wani zancen aure ya taɓa shiga tsakanin aliey da kuma ita Anum ɗin, shekaru wajen uku kenan ko huɗu. Plask ɗin haɗaɗɗen coffee ɗin ammiey ta miƙama Anum sai kuma wani plate na tangaran wanda ta zuba masa danbum nama me azabar daɗin gaske. Yana Sanye cikin wata kasaitaciyar collection na ƙananan kaya ta kamfanin dior hormes white shirt and a very soft black trosers. Tun da garin Allah ya waye dede ƙofar parlour bai sanyo ƙafarsa ba, kuma baya jin zai iya fitar don baki ɗaya yama rasa hasalin abinda ke damunsa. Idanunsa Lumshe zaka ɗauka ma barci yine, amma kawai yana sauraran bugun da zuciyarsa ke masa ne, saida ta ɗanna doorbell wajen sau uku jin shiru ne kuma ya sanya ta tura ɗakin kai tsaye, jin a buɗe ƙofar take kuwa ba ƙaramin sanyaya mata zuciya hakan yayi ba. Kutsa kanta tayi cikin katafaren parlourn, wata iriyar ajiyar zuciya mai qarfi ta saki, jin wani daddaɗan ƙamshin perfumes da sukayi welcomin nata, Lumshe Idanunta tayi tare da buɗewa tana bin baki ɗaya parlourn da kallo, A nutse ta dubi bangaren damarta da kuma hagu ganin hanyoyin har biyu,kai tsaye ta nufi ɓangaren damarta domin tafi kyautata zaton nan ne ƙofar bedroom nashi take. Nan ma Saida tayi noking doorbell ɗin still nan ɗin ma dai shiru, ita kuwa hakan yasa ta kutsa kanta cikin tsararren bedroom ɗin da kai tsaye zaka iya ƙiransa da aljannar duniya, domin ya haɗa komi da komae na buƙatun rayuwa. Kwance luff ta hango shi saman Italian bed nashi, yana kwance ya nutse cikin lallausar katifar gadon dake shimfiɗe cikin wani tsimammen farin duvet ɗin daya masifar ƙawata gadon. Ganin tayi wajen magana har uku ne bai amsa ta yasa Ahankali takai kanta gaban gadon. Ƙasa takai dab da setin kansa, cikin wani irin murya mara amo ta furta, "MY LEEEYO" Tayi maganar tana sauke Mayun idonta saman kyakkyawar fuskarsa, yana jinta yayi banza da ita hasali ma juya kanshi yayi yana tsime akan lallausan trow pillown sa, kamar da icce take maganar ba tare da ya furta koda E bane. Cikin tsantsarn sauƙin da taji yana ɗibarta akansa ta kuma furta "LEEEYO! Get up pls" Tsimewa yayi bai kula taba cikin a Kasar zuciyarsa yaja ƙwafa, yana jin wani masifar haushinta na nemar halaka shi. Bakinta takai daidai setin bakinsa da nufin ta masa kiss 😘 Cikin hargitsatstsen sauti ya kotsa mata wata uwar razananniyar tsawar data kusan sumar da ita, A kiɗime a kuma gigice take shiga neman hanyar data shigo, tana samun hanyar wucewar kuwa ta fita da ɗan gudunta ga wani kuka na kwace mata. *Queen* A daskare ta tsaya chak kamar wacce akayi freezing nata dan ko iya juyowa ba tayi ba, Wani rumtse idonta tayi for the moment tana sauraran bugun zuciyarta, sharrr kuma hawayen tashin hankali suka wanke samar kyakkyawar fuskarta, A karo na biyu ta yaya jay ya kuma furta mata ”Ki haɗe duk wani abu naki da kika san na amfanin kine daga yanxun zuwa dare Fatima idan Allah ya kaimu" "Yaya meyasa RAYUWA ta zaɓi yin watan gaririya dani ako wanne loqaci? Yaya meyasa RAYUWA take zuwar min da tarin ƙalubale maban banta!? Me ya sa? Meya me yasa hakan!?" Ta ƙarashe maganar cikin wata irin raunatacciyar murya, tare da fashe wa da kuka irin mai taɓa zuciyar nan, wanda da kaji yadda ta qarashe maganar lallei zaka fashimci akwai abinda ke danƙare cikin zuciyarta, akwai kuma abinda yake matuƙar motsa mata zuciyar nata sai kuma taci gaba da faɗin. "Yaya sai kace wacce kuka gaji dani da har zaku fara zancen barina gidan?,A barni mana na sai kamar nan da wata biyu loƙacin na gama warware wa, na sami lafiya ta yadda idan ya cuceni zan iya ramawa" Sosae maganar karshen nata taso bashi dariyar amma saiya basar, yana zama gefenta, a tausashe ya shiga rarrashinta kuma yana faɗin, "In banda abinki Shalele taya kike woni zancen faɗa, keda zakije ki raya sunna ta Ma'aiki ki tsaya ki nutsu nasan kafff halayyar Aliey fiye da tunanin ki, idan har kikace ke kece, to kuwa shima zai ce miki shi shine, amma idan kika nutsu cikin ƙanƙanin loƙaci komai zai yi kamar ba'a taɓa yin saba, Kisa ma ranki yaƙinin cewar zakije bautar Ubangijii ne ta haka ne kaɗai Ubangijii zai duba al'amurranki kinji AUTAR UMMIE" Acikin zuciyarta ta shiga faɗin wasu magungunan da ita kaɗai tasan ma'anonin kayanta. 5:15pm Wasu rantsatstsun narkakkun motoci guda biyu suka yi Park kofar gidan su queen. Suna gama daidaita parking su Oum Anum suka shiga fitowa cikin shiga ta kamala ta alfarma,wanda kallo ɗaya zaka musu kasan cewar ba rainon 9j bane su domin sun fita daban. Kuma akwai banbanci me tazara tsakanin mu dasu tazara ta kamar yaro ɗan shekaru biyar da kuma ɗan shekaru hamsi haka nisan tazarar dake ƙasar NIGERIA da kuma MADINA yake. A tsare escort ɗin da suka zo tare dasu suka soma ɗibar Wasu manya manyan haɗaɗɗu kuma ƙayatattu akwatuna suna shiga dasu cikin gidansu queen suna jerewa. Da kallon mamaki su ummie suka shiga bin uban akwatunan da ake ta famar shigowa dasu tamkar za'a buɗe ɗan ƙaramin boutique clothing store ne,tun ƴan uwan ummie da jama'ar ta na lissafa akwatunan har kowa yaja bakinsa yayi tsimmmm. Sallamar su oum abiddeen itane ta dawo dasu daga duniyar da suka lula don su duk a tunaninsu ɓatan kaine aka yi. A mutumce a kuma girmame aka ma su oum Anum kyakkyawar karɓa ta musamman duk kuwa da basu san suɗin su waye ba. Tuni har cika musu gabansu da kayan motsa baki da tarin juice masu ɗan karen sanyi, cike da girmama kara irin nasu ummien su oum abiddeen suka ɗan taɓa abubuwan da aka kawo musu, bayan sun sake gaisawa ne oum Anum ta gabatar da kansu gasu ummie, cike da fara'a ummie baiwar Allah ta ce "haba koda naji wallahi ban magantu bane kawai amma kamarku da Fatima har tayi yawa barin ma ke” ta ƙarashe magamar tare da nuna Oum Anum, ɗan murmushi ta saki tana faɗin "aikuwa dai kowa yace tamkar twins haka muke" Nan dai suka ɗan taɓa fira kafin suce dama akwatune suka kawo na matar Aliey. Nan dangin ummie suka shiga yalyala guɗar farin ciki a take suka shiga ƙoƙarin ganin kayan. Ƙayatattun Akwatina ne set goma sha biyu ko wanne da colour nashi daban-daban Wannan tana wane wancen, wancen tana wane wannan, yehoho zoka ga didima tuni gidan ya Kuma daukar rakaɗin murna, queen dake cikin barcin ta sama sama ta soma jin hayaniya, har tazo ta soma damunta hakan ya sanya ta jan tsoƙi me ɗan ƙarfi, tare da dirowa daga kan gadon tana gyara mayanin blue black ɗin kimono robe ɗin dake jikinta fuskar nan ta kuma yin fayau tayi ɗoɗar abinta sai zabga uban ƙamshi take. A nutse ta nufo parlourn domin ganin mene kuma ake kuma yi haka. Turus taja ta tsaya loƙacin da taci karo da abinda ba tayi zata ba, hakan yasa ta juya da nufin ta koma. Cikin sauri oum abiddeen ta tace "wannan ba amaryar mu bace take shirin juyawa?" Baki ɗaya mutanen parlourn sai hankalinsu ya koma kan queen, harda Anum da tun suka shigo gidan kala bata furta ba, sai yanxu ne ta dago jin an ambaci amarya hakan yasa ta ɗago da shirin ganin amaryar itama, sai kuma Idanunta suka mata tozali da kyakkyawar halittar queen. Wacce take tsaye kanta ƙasss ta gaza yin gaba ta gaza yin baya, da ido ummie ta mata alamun tazo su gaisa a kunyace ta ƙaraso har gabansu tana gaida su, cikin tsananin ƙaunarta me zurfi suka shiga amsata cikin sakin fuska harda ɗan tsokanar tama suka yi. Ita dai murmushi ne naga tsamm ta miƙe tana farin parlourn kai tsaye tayi waje tana nufar hanyar balcony domin ta ɗan shawo iska. Sun jima a gidan kafin su tafi dab da magrib, cike da tarin abin arzikin da su ummie suka haɗa musu da kuma tukuwcin lefen da suka sanya musu masu nauyi. da tarin wasuwasai haka Anum ta fice dasu,itafa bata taɓa zatan ana samun kyawawa irin haka a 9j ba, domin koshi kansa alieyon tasha jinin ammeyne ke yawo a jikin sa har ya ratsa shi LoL 🤩 kunji fa. (To Wllh kizooooooo 9j idan kika haɗu da irinsu ya Al-ameern Naaaaaa ai kin gama dace ƴen mata🤗🥰) Bayan anyi sallar isha'i su Aunty zeey suka shiga kimtsa amarya Fatima, cikin ƙayatacciyar shiga ta alfarma, banda kuka babu abinda take famar yi duk ta faɗa kolliyar nata da ruwan hawaye, tana faɗin ita dai baza a kaita ba LoL 🤗 Ni kuwa nace ku bar mana queen ɗinmu ta huta haka nan mana. Hajjo da MAH sai kuma su oum Anum oum abiddeen da sauran wasu ƴan uwan na jikine suka zo ɗaukar amarya, loƙacin da sukaji irin nasihohin dasu ummie suka shiga yima queen ɗin masu ratsa jiki ba ƙaramin burgesu suka ji sun ƙara yiba. Motocin kusan goma sha biyu ne suka zo ɗaukar Allah Sarki dake ita bama mai yawan ƙawayen barkatai bane ya sanya babu ƙawar data mata rakiya duka ƴan uwaan ummie dana abbansu ne suka mata rakiyar, wacce ma zata yin itama yau ɗin dai zata tashi wato fareedah haka suna ji suna gani babu wacce tama wata rakiya a cikin su. Ita tuni ma har an kaita gidanta dake malali Quarters, tana daga ɓangaren mah da hajjo sun sanya ta tsaƙiyarsu. Haka tana ji tana gani motocin suka ɗauki hanyar barin anguwarsu, iya ƙarfin ta ta saki wani azababben kuka faɗi take "Don Allah kada ku rabani da iyayena!, don Allah ku barni bana son auren wallh bana son wannan auren" Mah ce ta shiga lallashinta ita kuwa me girma hajjo kanta ta ɗan dungure mata tana faɗin. "Banza raguwa wacce ta rako mata duniya auren?, gidan mijin kike ma kuka, nifa ƴaƴan yanxu mamaki ma kuke bani ku gama shan soyayyarku da mutan amma idan za'a kaiku ku wani ɓare kuna mana kuka munafukan nan kawai! Kin wani daga kina kuka da an dangantaki da mijin kuma shikenan se a buɗe babin soyayya asha Love, yanxu da za'a ce an fasa baki ɗaya sai kin tashi hankalinmu anan!" Cikin kuka tace "wllh a fasa, wa yace miki son sa nake to wllh AUREN DOLE aka min, wannan auren da kike gani auren biyayyar iyayece kawai, amma wllh da baxan yi auren ba kara nasan Nima mutuwar nayi nabi yaya Aliyu Naaaaaa ” sai kuma kukan yaci ƙarfin ta haka dai suka Ringa fafatawa har suka shigo fitacciyar anguwar *SHARAƊA PHASE 01* Ajere motocin suka dinga kutsa kansu zuwa parking space na gidan. A nutse suka fara fitowa ɗaya bayan ɗaya har zuwa loƙacin da aka zo kan queen, wacce taki yarda ya fita a motar yin duniya amma taƙi fita, don dole suka ƙira ammiey, aikuwa sai gata baiwar Allah nan ta rarraso abarta, aikuwa sai gashi ta yarda cikin tsananin so ammey tace "Ki fito da ƙafar dama kana ki fito da Bismillah" kamar yadda ammey ta umarta hakan tayi. Cikin girmamawa ammiey ta tarɓi ƴan kawo amarya, kai tsaye ɓangarenta suka wuce da queen ɗin. Rantsatstsiyar walima su oum Anum suka shirya iyaka su yasu, me ƘWALLIYAR da suka tanaja ta musamman ce tazo ta fara aikinta wato zeey Abba, taƙyar da lallashi ammey ta lallashi abarta kana ta yarda wacce za'a yi a coumpaund na gidan. Haka shima bangaren ango suka tisa shi gaba don dole ya shirya kansa cikin wasu rantsatstsun shiga na musamman, kuma tunawa da Anum ne yasa yaji yana da kwarin gwiwar hakan, kodan ta fita a harkar sa zai nunama wannan yarinyar kulawa in yaso taga yana son matarsa ai zata fita a harkar sa, ita kuma daga baya yayi maganinta ta hanya mafi sauƙi kafin itama ya sallame ta LoL 🤩 amma fa inji ALIEYON ku ba AMMEY LAYLERH ba aha. To naɗan yi ƙoƙari gaskiya don da banma yi tunanin zan yi TYPING ɗin ba ku ɗan huta da wannan. * SHIN YAZA'AYI⁉️* Kudai kubi taku *AMMEY LAYLERH ✍️* Don jin yacce zata kaya 🤗 uhummmmm a gimtse 🫰 🙃 ba LOVE YOU All MASOYA NA💘♥️ *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love aside 🤍🤍~ Page 35&36 *Na Maryam Naseer Ibraheem* *AMMEY LAYLERH ✍🏻♥️* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* _____________________ ♥️🤍♥️ Su Oum abiddeen ne suka sanyo alieyo a gaba tamkar shine amaryar,yana takun nan na ƙasaita da kuma izza, a gaban wata narkyakkiyar farar Ferrari suka tsaya suna buɗe masa, fuskar nashi yau ita ba a ɗaure ba ita ba asake ba haka nan dai take kadaran kada han, kyawawan fararen ƙafafunsa ya fara da yawa ciki kafin ya shige baki ɗayansa, wani irin zuƙar Numfashi yayi jin wani irin daddaɗan ƙamshim daya bune hancinsa, yana tsimewa acikin kujerar motar tare da jan lumsassun Idanunsa ya lumshe su lufff. Ahaka har suka isa coumpaund ɗin inda family's nasu suke Zazzaune, a bangaren queen teemah kuma akwai Aunty zeey sai kuma lalla Khadijah tare da iya mooh kaka a wajenta keñan. Tsarin yadda suke gudanar da walimar bikin su na Madina, haka suka tsara wannan ma. Amarya tana zaune cikin wata rantsatstsiyar kujera irin mai kama da gadon nan, sai wasu manyan fulawowin da suka ma wajan ƙawanya, gefe da gefen inda take zaune kuwa wasu tsumammun humrace me azabar ƙamshin mai juya tunanin mutum da hargitsawa. dama kuma already oum abiddeen ta mata wanka da wasu fitunannun sinadaran kamshi masu tsuma jinin jiki da narka zuciya, A nutse a kuma tsare MAH taje har gaban motar da akayi parking nata, da kanta ta buɗe masa murfin tare da kamo hannuwansa cikin nata, da idonta ta tsare shi tare da masa wasu magungunan da idon. A hankali a kuma nutse suka fara takowa cikin keɓantancen wurin hannunsa cikin na MAH, suna zuwa tsaƙiyar taron aka saki wasu irin furanni, tare da sakin haske irin mai kalolin nan. Dab da inda take zaune ta kawo shi ta zaunar da shi tare da sakin hannunsa tare daja baya, da ido tama hajjo magana a take ta gashimta abinda take nufi ɗin. Cike da tsananin farin cikin auren alieyon nata ta karaso wurin tare dajan wannan Abin zaman dake fuskantar su cikin bada umarni ta furta "a bisa al'adar mahaifiyarka zaka wakilcemu bi ma'ana ka mana jagora wurin ganin fuskar sarauniyar ƙyawawa, tauraruwa acikin taurari" Cikin wani irin tsimammen yanayin daya fara tsintar kansa tun farkon shaƙar wannan tsimammen ƙamshin wanda hakan yasa ya gaza koda kwakkwaran motsine, domin gani yake da yayi wani yunƙiri kowa zai iya fashimtar halinda yake ciki, cikin basarwa kuma ya sanya fararen hannuwansa tare da tallafo kyakkyawanr fuskanta cikin tafin hannunsa dake ɗan yin rawa kaɗan. A bazata taji sauƙar hannuwan nasa domin ita tuni ta tafi duniyar tunanin Aliyu shureim, duk maganganun dasu MAH keyi sammm bata fashimta ko kalma ɗaya bane. Idanunsa ya ɗan lumshe tare da shaƙan numfashin dake ƙoƙarin kwace masa sakamakon ɗago Idanunta da tayi tana zuba su tsaƙiyar nasa idanun, tamkar an zabure ko wacce take tsoron faruwar wani abu ta miƙe a zabure, ta tattaro rigar jikinta da shirin kwasa a guje, tsammm tsammm haka taji kyakkyawanr riƙon da yama Tsintsiyar hannunta. Kafin cikin sarrafa kansa ya matsota jikinsa, cikin yanayin da shi kansa ya gaza tantance wa ya ɗago lallausan tafin hannunsa tare da ware ƴan yatsunsa ya kama kafaɗar ta kana ya juyar da ita ta fuskanci Jama'ar dake wurin. Loƙaci ɗaya jama'ar wurin suka ɗauka tafi cikin tsananin farin ciki, amma banda Anum da take jin wani irin tuƙuƙin baƙin ciki na taso mata, tare da sukar zuciyarta, tsananin tsanar queen kuma taji ta sake kamata fiye da farko, acikin zuciyarta ta shiga raya wasu muggan abubuwa game da wannan auren. Cikin tsananin farin ciki mah ta iso garesu tare da ɗaukar kyakkyawar tasar da humrar ke ciki, Saida ta rufe idanunsu da farin ƙyalle a bazata suka ji sauƙar wani abu mai tsananin kamshi a jikinsu, hakan yasa ka daga ita har shi kowa ya shiga ƙoƙarin neman maɓoya tangal tangal na faɗuwa ta shiga yi hakan ya sanya shi mata Kekkyawan masauƙi da ƙirjinsa tare bata cikekkiyar kariya daga shirin faɗuwar da take shirin yi. Ta hanyar bata wani irin kyakkyawan runguma, me ɗauke da tarin ma’anoni masu tarin yawa da yafi kama da tsananin shauƙi hadi da zallar kewa da kuma bege. Rungumeta yayi tsam a cikin ƙirjinsa ta yanda har sautin bugun zuciyoyinsu dake harbawa da tsananin ƙarfi suna iya jiyowa. Sosae ta shiga mutsu mutsun kyacewa amma Samm yaƙi bata damar hakan, don su oga Boss ALIEYON Ammiey da alamu an manta a inda ake LoL 🤩 🥴 🤗 Sai ma lumshe narkakkun idanunsa da yayi tare da sake shigar da ita cikin jikinsa. A bazata a kuma ɗimauce yaji an saki zazzafar waƙar da yayi ba tare da sanin kowa ba me taken *A love affair♥️* Sake tsumewayi yayi wuri tare da sumar tsaye, cikin daddaɗan sautin sa me ratsa jinin jiki daɗɗadar wakar ta soma tashi, wanda baki ɗaya katafanin mutanen dake wurin suka sake nutsar da nutsuwarsu zuwa ga ci gaba da daɗɗarn sautin sa dake fita cikin nutsuwa da sanyi. Duk da kuwa cikin harshen English ne yayi wakar da kuma indiyanci duka yare biyun ya gwamutsa abinsa, wanda mafi akasarin masu daga cikin mutanen basu san shi mawaƙi bane duba da cewar ba sakin waƙoƙin sa yake ba, TikTok ɗin ma da yake yawan hawa ya saki yanxu na dena, A bazata wanda shi kansa bai ma san yadda aka yiba kawai dai yaji ya sake zagaye ƙugunta da hannuwansa tare da kwantar da kanta saman ƙirjinsa, cikin wani colourn deep sound nashi ya soma bin wakan daidai wurin da yake faɗin. _meri har saash me tu ♥️_ _meri har Khushi me tu tere bina jindg_ _meri nhi kyu ki Meri jindagi hai tu ♥️😘 I love you my JAAN, my sweetheart, my life line sweet dreams baby_ Yanayi ne na musamman a gare shi daya sanya shi lumshe kwayar idanunsu, musamman ma yadda sautin wakar ke tashi a tausashe. Cikin wani irin aminci da salama ya ɗan sunkuyo kanta kaɗan tare da ɗago haɓarta, Cikin sarƙafeffiyar muryarsa tsananin sanyi a tausashe yaci gaba da bin waƙar nashi inda aka zo daidai setin da yake cewa. _ I've finally accepted that it's time to let you go_ _you will always hold a place in my heart ♥️ _ _but you no longer belong in my JAAN_ _ I tried everything to keep you by my side _ _but I was losing myself in my process _ _As much ASI love you _ _ I know the change of us being together again no longer exist_ _ I wish you the best and just know I will always love you _ _ it's time to put myself first for change _ _ more thant I accepted Mee_ wani irin amintaccen numfashi ammiey ta saki tare dayin ƙasa da kanta. Yayinda MAH da hajjo suma suka kafe alieyo da ido ta cikin ɗan walwalin dake gittawa, tare da sakin murmushinsu na manya tuni suka hango wasu al' amurra masu girman gaske dangane da jikan nasu. Irfan kuwa wayarshi ya zaro tare da fara musu video, cike da birgewa. Ita kuwa aunty zeey yau take kallon ikon Allah, ashe haka alieyo ke tsananin ƙaunar queen dama?, shine tambayar data shiga ma kanta da kanta. Mutsu mutsun ƙwatar kanta ta shiga loƙacin data dawo hayyacin ta, domin da Samm bata a hayyacin nata ne sakamakon sautin sa daya Ringa ratsata yana shigar ta, bata san sanda tayi lufff saman faffaɗan qirjinsa ba, exctly hakan sai ya tuno mata da nurul qalb ɗinta yaya Aliyu shureim. amma da tunani da nutsuwarta suka dawo gangar jikinta Saita shiga ƙoƙarin kwatar kan nata. Hakan ya sanya ALIEYO kai bakinsa daidai setin kunneta murya can ƙasa ya ce. "Saida kika gama mo re jikin kana kuma shiga wasu fusge fusgen ƙarya, yau dai burinki ya cika kin samu abinda ki daɗe nema, tun da duk loƙacin da zaki ganni sai kinyi duk yacce kikayi kika danganta kanki da jikina, gashi kuma yau kin samu a rabassss" Yaja sautin yana ɗan ja baya kaɗan Fuskashi tsuke . taɓune fuska tayi irin taga abin ƙenkemin nan cikin muryarn dake ɗan rawa ta furta “Ni ka sakeni” Yanayin yanda suke magana ƙus-ƙus ne da yadda suke kallon juna ya sanya ammiey sakin amintaccen murmushinta me taushi cike da jin daɗin ganin yadda abubuwa suka fara dedetuwa tun kamin aje ko ina. Kallonta yayi da shanyayyun Idanunsa Cikin nuna mata zallar rashin wasa a maganarsa yace " dan Allah ki ƙara taku ɗaya daga inda kike tsayen nm ki gani sai na baki cikakken mamaki domin Tsotse wannan jan bakin naki tare ma dayin abinda baki zata ma idan har baki nutsu min ba" Tuni Idanunta suka cika da ruwan hawaye, MAH ce ta taso cikin nutsuwa ta janye queen daga jikin alieyo tare da komar da ita wurin zamanta, shima ta komar da shi, Princess Amnah ce ta zame hannuwanta ana ammey ta ruguwa zuwa wurin su, dama tun farko take ta ƙoƙarin kwace wa ammeyn ta hana ta, ai kuwa tana zuwa ta faɗa jikin queen cikin tsananin murna ta maƙalƙaleta, cikin muryarn ta na yarinta ta ce "Na happy New mummy Naaaaaa, ai de shikenan yanxu Finally kin zama mummy na?" Kowa dake wurin idanunsa akan su cikin wani irin yanayi me ratsa jinin jiki queen ta saka hannayenta tana rungumo Amnah zuwa cikin jikinta, kafin ta ɗan shiga taping na gadon bayanta cikin tsananin zallar ƙaunar Amnah ta sake rungumota zuwa cikin jikinta, nan ta shiga faɗa mata wasu abubuwa, ita kuma tana sakin dariya, kowa dake wurin sosae queen ta sake shiga ransa, shi kansa boss ɗin wani irin azababben burgesa hakan yayi, wanda har fararen jerarrun hakwaransa suka ɗan bayyana, domin shi a duniya duk wanda zai so Amnah gudan jinin sa to kuwa tabbas duk tarin ƙiyayyar da yake ma sai dena tane baki ɗaya. a haka shagalin yaci gaba da wakana inda duk wannan uban abubuwan da alieyn keyi yake a matsayin yana yin hakan ne don Anum ta fita a rayuwarsa. Su Oum abiddeen ne suka shiga musu kari na dollers, Anan sarki julaideen ya bama queen wasu kyautuka na musamman wanda alqalamin AMMEY LAYLERH ✍️ sammmm bazai iya ɗaukar rubuta suba kawai dai kuyi emage acikin zuciyoyinku, nasan zaku misalta. 11:43pm kwarya kwaryar walimar nasu ya tashi, wanda tuni tun farkon rungumar da alieyo yama queen ta bar wurin a fusace, kai tsaye sashin ammey MAH ta sake bada umarnin a wuce da queen ɗin, su Aunty zeey ma anan ammey tace su kwana kafin zuwa gobe su ƙarasa gyara mata shashinta. Hakan kuwa akayi suka wuce da queen tare dasu Aunty zeey, shi kuwa Irfan yana gama ɗaukar videon tun a wurin ya yayi send wa YAYA JAY, AK EAGLE, da JALAAL AREEF, da MALEEK TOUFIQ. Manyan abokan yayan nasa keñan. Tuni suka fara ƙiran alieyo tare da fara masa iya shege shi kuma saiya datse qiran, haka ya ringa bi yana datse musu qiran, sai suka WhatsApp suka ajje masa saƙonnin su. Sai bayan ya nutsu ne wajajen 2:13 na dare ya shiga messages na kowannen su, ya maida musu da amsa daidai wacce suka bashi fassarar. Washe gari suka sake gyagygyara mata wasu abubuwan nata wanda Abba ya mata fitattun set na kayan daƙi set biyu Abba ya mata na gani na faɗa na nunama Sa'a. ita kuwa queen cikin kwanakin nan biyu da take sashin ammey sosae su MAH suke jiƙata da kayan gyara na musamman, ruwan humra kuwa sune suka zama ruwan wankanta, ga zazzafar madarar nonon sanuwar da kullum da ita take fara yin kalace, haka ma da dare itane ƙarshen kalacinta. Saida tayi kwanaki biyar cifff a wurin su MAH kana suka miƙata ɓangarenta, suma washegarin ranar suka bar 9j cike da kewarmu LoL 🤩. Tana zaune kwance saman lafiyayyan gadonta idanunta a ɗan Lumshe sakamakon maranta take ɗan mata ciwo sama sama, idan kuma ya murɗa mata saita tattare waje ɗaya ta cure. Tuni gumi ya shiga keto mata domin ba ƙaramin wahala take ba wajen yin period nata, tuni wani irin zazzafan zazzaɓi ya rufe ta linkif. A hankali ya murɗa handle ɗin babban parlourn nata ya shiga, daddaɗan ƙamshi da kuma sanyin easyn daya bigeshi ne ya sanya shi lumshe idanunsa, tare da buɗewa cikin tafiyar sassarfa kuma ya ƙarasa gaban gadon ganin yadda take juyi a gadon, wuyanta ya taɓa yaji zafi sosae ga kuma hannunta dafe da setin mararta, Zaune yakai daga gefen gadon tare da ɗago kanta da har yanxun hayewe bai daina zuba ba, hannunta ta sanha ta sake share hawayen da suka ciko mata idanu "What's wrong with you?" ya tambaye hosky voice nashi. Cikin ɗan jujjuya kanta take masa nuni da mararta tare da kuma kamo hannuwansa ta ɗora samar wuyanta take ya fashimci abinda ke damunta cikin ɗan hanzari ya bar ɗakin, babu jimawa sai gashi ya dawo dakin hannuwansa rike First aid box.   A gefen gadon ya zauna daf da ita tare da tsuƙe fuska dan ma karta kawo masa wani wargi, tare da buɗe first aid kit box ɗin ya fito da injection gefe guda kuma ga kalaben magunguna, . Sosai ta zazzaro idanunta waje Ganin abinda ya fito da shi a hannu ne, ya sakata miƙewa zumbur jikinta na rawa Shiko ko kallon inda take bai yiba sai ma ƙoƙarin ɓare syringe ɗin daya shiga dashi yake. Hakan ya sanya ta saurin dafe hannunsa da syringe ɗin ke riƙe. Sosai zuciyarta ke bugawa da sauri-sauri. a rayuwarta allura na ɗaya daga cikin abinda take tsoro fiye da hasashen mai karatu, hakan ya sanya ta fara haɗa wata uwar zufa tare da ɗan mui-mui da ido alamar zata yi kuka kenan. A karan farko da abin nata yaso bashi dariya, dan haka ya ɗanyi luuu da idanunsa tamkar zai lumshesu amma ya hana hakan ta hanyar sake ɗaure fuskarsa da yayi, "Fitinanna!" Ya faɗa a cenñnn ƙasar zuciyarsa, tare da ɗan janwota zuwa cikin jikinsa ya miƙe da ita tsaye ƙafafunta saman nashi. Saida ya shammaceta kana ya daidaita inda zai sira mata allurar yana danna mata ita, Wani irin mugun ƙanƙamesa tayi tare da sakin wani raunataccen kuka tana kuma ƙanƙamesa Iskar bakinsa ya shiga hura mata a cikin kunenta, hakan yasa tayi lufff har ya zare allurar tare da ɗan murza mata wajen daya mata ɗin. Zaunar da ita yayi tare da buɗe kwalaben maganin nan ma ya bata ganin ya yadda yayi kicin kicin da fuska ne ya sanya ta shanye magun gunan babu wani musu. tana gama sha wani irin wahalallen barci yazo yayi awon gaba da ita, zafin zazzaɓin na raguwa Adda'ar bacci ya shiga tofa mata bayan ya kammala mata Adda'ar ya ƙara mata ƙarfin gudun A/cn ganin yadda take gumi, tare da kashe mata hasken ɗakin yana bar mata dum light. Tare da barin ɗakin yana yin nashi ɓangaren dama AMMEY ce ta ƙira shi a woya loƙacin yana tare da yaya jay take sanar masa fatiman babu lafiya, shine fa ya dawo bayan yaga yanayin jikin nata shine ya mata allurar ciwon mara tare da bata maganin zazzaɓi. Saida sakarma kansa shower kana yayi Wonka tare da fitowa sanye da bathrobe, lallausar sumar sa sai ɗigar ruwa take kota kan yadda ruwan ke ɗiga bai yiba haka ya sanya wasu pyjams ruwan sararin samaniya, bayan ya feshe jikinsa da ɗaɗan tularukansa masu azabar ƙamshi. Saida ya ƙara gudun easyn shima kafin yayi adda'oin barci ya kwanta wasu al'amurra masu wuyar misaltuwa na bijiro masa, har barcin wahala yazo yayi awon gaba dashi. Ƙiran sallar farko tamkar a cikin kunnuwanta ne domin dama wannan ɗabi'ar tace, tashin asuba ɗin alhamdulillah garau ta jita hakan ya sanya ta faɗa bathroom,wanka tayo kana ta shirya kanta cikin riga da wando na pallazo, wanda ya kawo mata har saman ƙugunta rigar kuma ta shige cikin wandon Sosae kayan suka mata wani irin ƙyau bana wasa ba. Ganin ba zata yi salla bane ya sanya ta zama tare da duba wasu littattafan ta wanda suka shafi addini, tana a zaunen taji motsin za'a shigo saurin kwanciya tayi domin tasan ma shine kadai zai shigo mata a irin wannan loƙacin, bakinsa ya ɗan taɓe domin sarai ya fuskanci idonta biyu saiya daga shoulder nashi tare da barin ɗakin yana ficewa zuwa masallaci, a coumpaund na gidan suka haɗu da Irfan da kuma Abba hakan ya sanya suka ranka ya zuwa masallacin. Wajajen 9:40 ta kammala duk wasu abubuwa nata hakan yasa ta nufi sashen ammiey, bayan ta ɗora after dress saman riga da wandon tare da baby shimar, tana yin sallama Amnah ta tafi da gudu zuwa wurinta, itama cike da tsananin soyayyarta ta ware mata Hannuwanta, tana zuwa ta faɗa jikin ta ita kuma ta cira ta sama ta soma juyi da ita suna ƙyalƙyalcewa da dariya. Alieyo dake nutse cikin tattausar caution ɗin parlourn ne ya furta (di beta sai kace ba ita ce wacce ta dinga ma mutane kukan allura ba) ya faɗa acikin zuciyarsa. Kai yaseen na gaji A gimtse 🫰 kawai To ai shike nan sai mun haɗu a next page Daga taku AMMEY LAYLERH ✍️ Fejin na kune *OUM KHALIL* Da *INDO ADO (MOMY)* Kuyi yadda kuka ga dama dashi aha nidai na baku ƙyautarsa 🤗🤗🤗🤗🤗🤗 *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love aside 🤍🤍~ Page 37&38 *Na Maryam Naseer Ibraheem* *AMMEY LAYLERH ✍🏻♥️* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* _____________________ ♥️🤍♥️ لاَ إِلَـٰهَ إِلاَّ اللَّهُ وَحْـدَهُ لاَ شَـرِيْكَ لَـهُ ، لَـهُ الْمُـلْكُ وَلَهُ الْحَمْـدُ ، وَهُوَ عَلَـى كُلِّ شَـيْ ءٍ قَدِيرٌ، لاَ حَـوْلَ وَلاَ قُوَّةَ إِلاَّ بِا للَّهِ ، لاَ إِلَـٰهَ إِلاَّ اللَّهُ ، وَلاَ نَعْـبُدُ إِلاَّ إِيَاهُ ، لَـهُ النِّعْمَةُ وَلَـهُ الْفَضْـلُ ، وَلَـهُ الثَّنَاءُ الْحَسَـنُ ، لاَ إِلَـٰهَ إِلاَّ اللَّهُ مُخْلِصِـيْنَ لَـهُ الدِّيْنَ وَلَوْ كَرِهَ الْكَافِـرُونَ Zama tayi akan kujera 2sitter tana gaida ammiey fuska sake ta amsata tana tambayar ta ya sauƙin jikin?, kanta ƙasa itama take amsa ta,tsammm ta miƙe tare da Amnah a jikin ta suna barin parlourn. Plate nata ta nufa kai tsaye, bedroom ta wuce,wanka tayi ta canza kaya zuwa riga doguwar riga mara nauyi, Amnah ta ɗauka tare da mata wanka itama ta shiryata cikin riga da wando na ƴar kanti pitch color. kitchen ta shiga ta debo musu abinci, downstairs suka sauƙa suna zama saman sopa,nan suka fara cin abincin tare da kunna musu kallo a channel na Sunnah tv. A nutse ya sanyo kansa zuwa cikin palon, ko inda suke bai kalla ba yayi hayewarsa zuwa part nashi. Hankali kwance cikin nutsuwa ya soma taka step bibbiyu,kansa na wani irin bala'in sara masa ga wasu birkitattun abubuwan da suke masa kai kawo a tsakar kansa, hakan yasa yaji zuciyarsa har wani irin tsalle take tana barazana da barin gangar jikinsa. Haka yaci gaba da tunkarar haɗaɗɗen kuma tsararren part nashi. Har ya wuce parlourn farko wanda a aka narka Italian royal Caribbean cruise. wanda ya gaji da haɗuwa domin iya haɗuwa kam parloutn ya haɗu don alqalamina bazai taɓa iya rubuta muku tsaruwar ploorn ba, idan kuma nace zan tsaya rubuta muku ya tsaruwar ploorn yake, to ashe kammm zamuy kwanan zaune ne kawai, Abinda nasani kawai shine kowannen ku yayi Emeg acikin RAI da kuma RUHINSA. Paulour ne mae girman gaske wanda yake ɗauke da rassa har biyu wanda ko wanne ɓangaren da irin qawatuwar da yake da, kana idan mutum yana tafiya yana kallon kansa da kansa ne ta cikin glass mirror ɗin ɗakin, wanda shi kuma na ciki kai tsaye yake sanin wanda yake tafen, shi kuma mai tunkarar ɗakin iya kansa da kansa kawai yake kallo. Directly parlourn tsakiyar ya nufa bi ma'ana qofar tsakiya kenan, ta yadda sauran sassan suka sanyashi tsaƙiyarsu kenan. domin wani irin mahaukacin ploor ne wanda yaci uwar ma farkon komi da komai, gaba ɗaya ploorn an ƙawatashi da wasu Italian fashion rug masu masifar haɗuwa da burgewa, ɓangare gudan bangon ɗakin gaba ɗaya anshafe da plasma wanda idan har ba sani mutum yayi ba, bazai taɓa cewa plasma bace loqaci guda. Daga ɗayan gefen kuma wani irin haɗaɗɗan dining area ne inda aka masa adon ƙoyaye masu ɗan girma suka sakko qasa kaɗan da dining ɗin, ɗaya ɓangaren kuwa wani irin azababben beni ne wanda aka yisa tamkar tafiyar tsutsa, wanda kai tsaye zai sada mutum da bedroom ɗin hasalin bedroom na ɗakin kenan, gefe kaɗan da wurin kuma an ajje wani ƙaton dum lightning ne shima domin bada haske kaɗan, wanda idan ma'abocin wurin baison haske yakan sanja hasken ya zuwa dum light ɗin kamar dai da night kenan. wanda mutun A kallon farko yakan iya bama wannan ploorn aljannar duniya, domin iya tsaruwa ploorn ya tsaru kuwa. Kai tsaye ALIEYO yake taka mata kalar benen cikin sassarfa, don zuwa wannan loqacin ya kusa kaiwa matakin da ba zai...... Saman haɗaɗɗen Italian bed nashi ya faɗa yana fesar da wani irin zazzafan Numfashi, tare da Lumshe birkitattun idanunsa. "Ya Rabbi" ya furta yana wani irin Lumshe idanun tare da buɗesu ahankali, Ahankali abinda yake taso masan ya fara qoqarin fin ƙarfinsa. hakan yasa shi fara furta wasu adda'oi daga cenn qasar zuciyarsa, "Ya ilahi" ya kuma furta wa karo na ba adadi jin wani irin azababben ciwon, saurin dafe ƙasar mararn shi tare da datse lips ɗinsa da qarfin masifa, innalillahi ya shiga furta wa cikin muryar galabaituwa da azabtuwa. Cikin ƙanqanin loqaci gumi ya gama rufe shi shirgat, daƙyar ya miƙe a cikin galabaituwa ya fice zuwa parlourn. ƙaton deep fridge ɗin dake parlourn ya nufa tare da buɗewa wanda ke shaƙe da Wine with alcoholic drinks. Komawa yayi zaune tare da kwalbar wine in daya ɗauka, ɓalle murfin yayi yana kafa kansa, bai ɗago ba Saida ya shanye tasss kana ya kuma ɗaukar wata haka har Saida ya shanye kwalabe uku. *** Çan parlour kuwa suna zaune har loƙacin ita da Amnah da tayi barci a jikin ta, ƙira ne ya shigo mata ta wayar landline ɗin parlourn nata,ɗauka tayi tare da manna wayar da kunnenta, cikin kamala da tattako ammiey ta furta. *Fatima ga kayayyakin me Sunan manya ya manta su anan zoki ɗiba ki kai masa" Kwantar da Amnah'n tayi saman sopa tana fita zuwa plate ɗin ammiey, da sallama a bakinta ta shiga, amsata tayi tare da mata nuni da wayoyinsa, sai system nashi. Diba tayi tana barin parlourn zucewa tayi tana nufar upstairs nashi zuciyarta na bugawa da tsananin ƙarfi. Ƙafaɗunta har harɗewa suke wajen tafiya, Ahankali tayi Knoking amma shiru har wajen sau uku, zuciyarta kuwa naci gaba da bugawa, Saida ta rumtse Idanunta kafin tayi shahadar tura ƙofar haɗi da kutsa kanta ciki. Nan fa ta shiga rarraba Ido ganin shahi daban daban, rasa ma wanda zata shiga tayi hakan yasa ta nufar ƙofar glass ɗin tsaƙiyar, haɗi da shahadar kutsa kanta ciki. Yana zaune ƙafa ɗaya kan ɗaya idanun nan sun kaɗa sunyi jazur, sun jirkice daga launinsu zuwa kalan na maye, zuwa loƙacin ya fara ganin komai bibbiyu ne. Rasss haka taji gabanta ya bada sautin bugu, sosae ta ƙara ware Idanunta don sake son gasgata kanta. "Wine" ta faɗi a fili ta shiga ja da baya da baya, cikin wani irin mugun tsoro. Alieyo dake zaune kusan ma baya a hayyacin sa yake ba, amma sama sama yaji loƙacin data shigo har loƙacin data fara ja da baya da baya saidai a rarrabe yake ganinta. Cikin rashin sani aka samu ɗan akasi, ƙafarta ta bigi ƙarfen dining room chairs in, warwas ta kife a wurin tare da sakin Ihun azaba wayoyinsa da system nashi dake hannunta tuni sunyi watsi a tsakar parlourn. Jikinsa ne ya fara rawa tamkar mazari wanda hakan ya kuma firgita queen, cikin tafiyar maye ya mike tare da nufar inda take yashe a ƙasan. Tsayuwar da yayi a kanta ne yasa ta dinga jin tamkar ta saki fitsari a wando don tsabar bala'in tsoronsa da kuma wata irin tsanarsa, domin a duniya zata iya rantsewa a duk cikin abinda tafi tsana shine ɗan shaye ² Shi kuwa da baya jin kansa a daidai ne ya ɗan ranƙofo kanta tare da ƙoƙarin cirota daga buguwar da tayi. Cikin wani irin mugun tsanar sa dajin haushin sa ta tattaro duka iyaka ƙarfinta tana ture hannunsa,dake ƙoƙarin cirota tare da miƙewa. Tana shirin kwashe a guje, shi kuma cikin zafin nama ya juyo kamar walqiya ta ganshi gabanta tunda ya juyo fuskarsa ta saki qara tana baya baya jikinta na wani irin ɓari sosai baki ɗaya ta fiddo idanta woje. Ba tayi aune ba sai jinta tayi ta shiga jikinsa a razane ta kuma fasa wata uwar ƙara tare da sakin kukan bakin cikin haɗa jikinsa da nata da yayi. Shi kuwa Sauƙar lallausar fatar jikinta akan nasa jikinne yayi sanadiyar dakatawar duk wani tunani na sa sun tsaya cakkk, yayinda taushi da kuma laushin jikinta suka birkita masa tunani da lissafin sa loƙaci ɗaya suka kuma sauƙar masa da nannauyar kasala duk da baya a hayyacin sa kuwa, idanunsa da suke a birkice ya zubawa ƙyaƙyƙywar fuskarta wacce tayi smooth take kuma shining na kyau. Wani irin mugun baƙin ciki ne ya turni ƙeta cikin kuka dajin mugun tsanarsa ta shiga faɗin. "Leave me alone, I hate the drunkard, the liar, the wicked, the oppressor and the black hearted, bazan taɓa yafe maka taɓa jikina da kayi ba mugu kawai kwarto ɗan Iska". Afusace ya hankaɗe ta yana huci tamkar zuciyarsa xata faso ƙirjinsa tafito sabida bakin cikin sunan kwarton da kuma Masha yin data ƙirasa dashi. Tsabar masifa idanunsa har wani sake rufe wa yake, babu abinda ke masa amsa kuwa acikin tsakar kansa illa, kalmar mashayi maƙaryaci kwarto🫣. yana wurgi da ita, a take kanta ya sake buguwa da jikin kujerar parlourn, Cikin kuka da rarrafe ta fice a ɗakin tana jero masa Allah ya isa tafi cikin kwando. Shi kuwa a wurin saman carpet ɗin ya zube tun yana fuskantar abinda ke faruwa har komi ya tsaya masa cakkkk, Sai saukar Numfashi kaɗai akeji wanda ke nuni da barcin wohalane yayi gaba dashi. 3:30pm. Cikin tsananin azabar tsananin ciwon da danƙare a mararsa yake buɗe idanunsa wanda suka sauya launinsu daga farare zuwa jajaye ƙiran sallar la'asarin da ake ta faman yi, shine ya farkar dashi a nannauyan barcin da yayi awon gaba dashi, na uban giyar daya tuttulama cikin sa. daƙyar ya iya kai kansa cikin bedroom tare faɗawa cikin bathroom, yana zuwa baiyi wata wata ba ya sakarma kansa shower, yafi ƙarfin sama da 15 minutes ruwan na sauƙa saman lafiyayyar fatar jikin sa, amma ko gezau baiyi ba kuma baida niyar barin toilet ɗin, Sallar dayaji an tada ne yasa shi saurin kashe shower ɗin tare da ɗaura towel ya fito yana tsane gashin kansa da wani mini towel ɗin dake hannun sa cikin sassarfa ya shirya kansa cikin doguwar riga ta maza kamfanin kimono a gurguje ya fice a ɗakin yana nufar masjid. ***** Queen tunda ta samu ta fita a ɗakin ta shige cikin bedroom nata, bata kuma kuskuren leƙewo koda ƙofar parlour bane. Amnah kuwa har zuwa loƙacin nata shirgar barcinta, Saida ta gasa kanta sosae da ruwan ɗumi kana ta ɗauro alwula da ƙyar take taka ƙafar domin sosae ta bugu. Koda Amnah ta farka wanka ta sake mata, tare da sauya mata kaya kota kan dinner bata bi ba, ta ɗakkoma Amnah Chocolate cookie crumble, tare da Ice cream stick. Ita kuma ta ɗauki cledor chocolate tare da fresh & gold milkshake. daga nan basu ƙara nemar komi ba koda dare yayi iyaka black tea kaɗai suka kora sukayi kwanciyar su. Ammiey kuwa ganin shirun yayi yawa ne ya sanya ta ƙiran aliey tare da cewa ya kawo mata Amnah, koda yaje yaji dakin rufe domin bata zare key ba gudun ma abinda ka iya zuwa ya dawo. Don dole ya ƙira ammiey yace mata ay harma sun riga da sunyi barci. Haka aka dole ammiey ta haƙora har Abba na mata dariya. *Washe gari* 11:15 A hankali ya shiga ware lumsassun idanunsa wanda suka yi jajur dasu, hannu yasa yana dafe kansa, dake Sara masa kaɗan kaɗan , hakanan gaba ɗaya duk bayajin ƙarfi a jikinsa, wanda hakan kuma baya rasa nasaba da ƙarfin wine ɗin daya sha daren jiya , da zai konta wanda ko sallar asuba ma daƙar yatashi yayita.....cije jajayen laɓɓansa yayi cikin ɗan kuzarin daya saura ajikinsa ya sauƙo daga saman gadon nashi.. ***Kai tsaye bathroom ya nufa tun daga bakin bathroom ɗin yasoma rage kayan jikinsa, kafin ya faɗa tsabtataccen bathroom nashi, yana sakarwa kansa shower lumshe sexy eyers nashi yayi yana sakin wata iriyar nannuyan ajiyar zuciya. A haka ya kwashi sama da 30 minutes yana tsaye ruwa na dukan jikinsa, ahaka dai yayi wankan koda ya fito daga bathroom ɗin towel ne ɗaure a waist ɗin sa, gaba ɗaya jikinsa ɗauke yake da damshim ruwa, yayinda itama lafiyayyar sumar kansa tayi lub, A hankali take ɗan digar da ruwa. Wani mini towel ya ɗauka wanda dashi ya goge kai da kuma jikinsa Wani tsadadden kuma fitinannen body lotion me ƙamshim gaske ya shiga shafa wa lallausar fatar jikin sa, cikin clothes ɗin sa ya shige wanda ke shaƙe da kayansa. ɓangaren ƙana nan kayansa ya buɗe ya ciro riga da wandon track suit masu masifar ƙyau da tsada, koda yasanya kayan a jikin sa ba ƙaramin ƙyau suka masa ba haɗuwarsa da kwarjinin sa sun sake baiyana , gashin kansa kuwa sai shining yake domin yasha mayuka masu ƙyau da tsada... Wasu white shoes yasanya a ƙafafun sa sannan ya debi wayoyinsa yana fita. Ido ya rumtse ya na jin zuciyar sa na bugawa da domin komai daya shiga dawo masa. "Ya Ilahi meke damu na har haka?" Cikin wata macacciyar muryansa ya furta hakan, yana jin wani tururi daga cikin tsaƙiyar ƙirginsa. Amma cikin dakiya da ƙarfin zuciya ya shanye hakan yana fita a ɗakin baki ɗaya. 10:17 na safe ta gyara ɓangaren kamar yadda ta saba, tanufi kitchen ta musu saukakkan girkin, Parloun ta nufo da plate na abincin kusa da Amnah ta zauna nan suka soma cin soyayyar Indomien su cikin kwanciyar hankali. Cikin takun ƙasaita ya sanyo kansa cikin ƙaton parlourn, queen dake zaune taji saƙkowar Aliey wani irin mummunan faɗuwar gaba taji, tanajin lokacin da yake ƙarasa bayyana kansa tsaƙiyar parlourn, A guje Amnah ta ruga zuwa gare shi cikin tsananin murnar tace. "Good morning papiey Naaaaaa" Rungume ta yayi cike da zallar ƙaunar ƴar nashi. Tare da furta "morning too my princess angel" cikin hosky voice. Wani mugun kallo ta watsa masa mai cike da tsantsarn tsana dajin haushi. A ɗan taɓa ba yawa masoya *BY AMMEY LAYLERH ✍️* *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love aside 🤍🤍~ Page 39&40 *Na Maryam Naseer Ibraheem* *AMMEY LAYLERH ✍🏻♥️* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* _____________________ ♥️🤍♥️ Shi kuwa boss ln ko a jikinsa domin dai baima san tanayi ba, saima saɓa Amnah a kafaɗa da yayi yana barin plate ɗin nasu baki ɗaya. "Ammey! Ammey!!" Ya shiga ƙwala kiran ammeyn yana zama kan doguwar kujera. Ammey dake kitchen tana haɗa musu breakfast ne ta fito cikin ɗan sauri. "Lafiya kuwa me sunan manya? irin wannan ƙira haka" "Yunwa" Ya faɗa a wani narke tare da zame wa yana kofciya bisa doguwar kujerar da yake zaune, bayan ya zamar da Amnah. "Toh". Tace tare da juyawa ta fita, A hankali ya ɗan juyo kwayar idanunsa kamar motsi. Yatsunta ya ɗan kalla kana ya kauda kanshi, ba tare daya ko ya kuma kallonta ba. Ita kuwa kai tsaye kitchen ɗin tabi ammey, ba tare data ko nuna alamun ta ganshi wurin ba. Bayan ta tsuguna ta gaida ta har ƙasa kana ta kamawa ammey aikin. "Fatima kafin mu kammala ga markaɗaɗɗar gyaɗa cenñnn a lokar ƙasa ki ɗiba ko kaɗan ne, ki damawa me sunan manya kunun gyaɗar, tun ɗaxun ya tasa ni gaba wani wai yunwa yake ji" "To ammey" Ta faɗa a sanyaye tare da barin fereyer carrots ɗin da take, cikin ɗan madaidaicin plastic ta ɗebi markaɗaɗɗar gyaɗar tare da zuwa ruwa ta dame ta tsab, kana ta tace ta juye a tukun yar silver da ɗaurawa akan gas. Cikin ƙankanin loƙaci ya soma fidda wani irin ƙamshin daɗi. 30 minutes kaɗai ya ɗauka ta sauke abinta, tare da dauko damammar flowern ta wacce ta matsa lemun tsami akai, nan ta ɗauke tare da fara zunawa tana ɗan jujjuyawa. Saida yayi iya ka kaurin da take son yayi kana ta barshi, tare da ɗaukar madara peak ta ruwa gongoni ɗaya ta juye a ciki. nan ta kuma ɗaukar ta gari ta ɗan dama da ruwa kaɗan ta kuma juye a ciki, bowl ɗin da zumar ta ke ciki ta janyo tana tsiyanyawa a madadin sugar. Ya Ilahi wani irin linkif yayi ga maikon gyaɗa ga kuma Uban madarar daya sha. AMMEY ce ta gaza yin shiru ta juye tana faɗin. "Kai Fatima wai duk wannan ƙamshim na kunun ne ko kuwa?" Ganin yadda lafiyayyan kunun gyaɗar nan yayi wani irin ƙyau ko a ido ma ya sanya ammey cewa. "A tabbas dole ALIEYO yaƙi shan nawa idan na haɗa may,irin wannan uban ƙamshi haka ga kuma kayan madara da zuma da yaji. To wllh ba za'a yi babu ni ba, Nima bara na ɗebi rabo na". Ita dai nata murmushi ne kawai. Bayan ta ɗiba ne tace tace ta miƙama Alieyn yana parlour, Saida taji gabanta ya ɗan faɗi, amma dake ita yarin yace bamai yawan musu ya sanya ta cewa to. Tana ɗaukar wani kyakkyawarn glass cup ta cika masa shi har baki, ƴaƴan cup ɗin ta ɗiba kwara biyu. Tana shirin fita saiga Irfan ya daɗo kitchen ɗin, wanda tun zamansa a parlourn ƙamshim kunun ya gama cika masa hanci. "Ammey wai yau me ne kike mana?, kinji kuwa yadda parlourn nan ya gama da ƙamshi" Dariya ammey tayi tare da cewa "Kunun gyaɗa ne gashi kai kuma ba sha kake yiba, Fatima nasa tama me sunan manya,tun ɗaxun yake min kukan yunwa" "Cabbb Wallh ko zan sha na mutu yau sena sha!, kinji irin ƙamshin da yake yi ne" Ita dai murmushi ta kuma saki tana faɗin"kaji dashi dai, ganan sauka zo ka ɗiba, sannan bata hanya ta wuce" Matsa mata yayi yana ɗan tsokanar ta haka. Wuce wa tayi tana nufar parlourn ajje masa tayi a gaban sa. Shi kuwa Aliey idonshi ya lumshe sabida yadda kamshin kunun ya kuma tayar masa da tsohuwar yunwar da cikinsa keyi, Juyawa tayi zata koma Cikin kitchen ɗin. Cikin deep sound nashi ya furta "zo ki zuba min" taji muryansa ya daki dodon kunnenta, (dibe shi se kace mutumin kirki a haka dai) ta faɗa a cenñnn ƙasar zuciyarta. Kamar baza ta juwo ba me ta tuno kuma sai kawai ta juyo ta tsiyanya masa nan ma ta zubama Amnah. Halshensa ya sanya ya ɗan laso kukun Zir haka yaji yawun bakinsa ya tsinko domin zaki da garɗin zuma da kuma madarar da kunun yaji. Idonsa ya lumshe sabida ɗanɗanon zumar da madarar da gyadar da yaji sun gigita masa harshe. Gyara zamansa yayi tare da ɗauko jug ɗin ya kai bakinshi baki ɗaya. Numfashi ya ɗan fesar tare da juyowa ya kalli inda take tsaye, wayammmm yaga bata wurin. Ajiyar zuciya ya sauƙe ya Kafa ya shiga kurɓan kunun, ɗan kaɗan ya rage shima badan yaso haka ba, cikin ƙanƙanin loƙaci suka kammala aikin nasu ta taya ammey jerewa a dining table, izini ammiey ta mata da tayi sarving na kowa haka ta shiga sarving in a nutse, tana kammala musu ta ɗauki hanyar barin parlourn. "Ina kuma zaki?" muryan Ammey ya katseta daga shirin barin parlourn da take yi. " dama ɗaki zankoma ne ammey!" tafaɗa tana wasa da yatsun hanunta. "Zauna idan kinci abinci saiki tafi ɗakin!" Ammey tafaɗi haka tana me jawo mata kujeran zama wacce take facing na Alieyo. Sam musu ba al'adanta bane don haka kamar wacce aka cirewa laka ajiki haka ta zauna akan kujeran a ɗan tsorace. hanunta har rawa yake alokacin data soma serving kanta, pepper soup ta ɗiba ɗan kalan acikin plate sai. Sai coconut juice ɗin data tasanya har rabin cup ɗin. A yadda yake ɗan cakalar pepper soup ɗin kaɗai zaka gane cewar a kashe yake, duk kuwa da kakatun yunwar daya ringa mata. Ita kuwa motsi ta shiga yi da bakinta alamar tana son yin magana, so take tace ta ƙoshi amma sai taji bakin nata ya mata nauyi. Alieyo daya ƙure ta da ido ne murya cenñnn ƙasa ya furta "zagina kike yi ko" Ya ƙare maganar still yana me Kallon yadda bakinta ke ci gaba da motsin. Idanuwanta me kama dana mage ta tsura masa, sabodab Samm bata yi tsammanin zai sake mata magana har ƙarshen tashin duniya. (Anya kuwa queen 🙄) Pink lips dinta ta ɗan turo tare da soma motsasu tana mamul mamul dasu, murya cenñnn ƙasa ta furta "ehhhhhhhhh ka ɗau mataki inka isa" Lips din nata ya kalla ganin yanda suke motsawa ne kuma yasa shi kauda kansa gefe. A take ya fashimci abinda ta faɗa ɗin. (da wani ƙaramin bakinta kamar gidan tsuntsu) Ya faɗi hakan acikin zuciyarsa Yayinda afili kuwa idanunsa ya lumshe tare da ɗauke kansa daga kallonta, tamkar baki kuma a tare suka muƙe shi hanyar fita woje yayi ita kuma nufi hanyar part nasu. Shi kuwa coumpaund na gidan ya nufa gaban wata zuƙeƙiyar farar mota ƙirar Toyota Avalon NJ ya tsaya, zaro car key nata yana buɗewa tare da faɗawa ciki. reverse yayi tare da barin harabar gidan, kai tsaye hanyar airport ya nufa A hankali yake mirza starryn motorn tamkar baya son yin driving ɗin. Yana shiga cikin airport ɗin escort ɗin dake kewaye da airport ɗin suka wani mimmiƙe tare da zagaye motar nashi. Shi kuwa cikin zallar nuna isa da izza ya fito yana musu alamu da hannu kan su dakata. Ko taku ɗaya basu ƙara ba wajen gigin take masa baya, cikin rantsatstsen office ɗin sa ya shige. Wasu ƴan cike cike yayi tare da setting na dawowarsa ci gaba da aikin sa, domin ya gaji da zaman gidan haka nan. Bayan ya gama seta komi yanar cikin airport ɗin, wayar sa ya Ciro daga aljihun gaban rigarsa dialing NO na jay yayi ring ɗaya ana biyu yayi answering call In. "Ango kasha ƙamshi sai yau ake neman mu kuma?" Wani dogon tsuƙa yaja tare da furta "Malam niba shashanci na ƙira ka kamin ba kana ina?" "Mine zaka min?, da kake tambayar inda nake to gani tare da Iyali na ina kwasar Odafare" Ƙittt ya datse qiran tare da furta "ɗan Iska" ( Ni kuma nace kaima kaje kayi Iskancin mana waya hanaka🫣) Ganin yadda garin ya haɗe ne da hadari ya sanya shi sanja hanya daga nufar gidan jay zuwa gidansu. Gaba ɗaya garin ya game da hadari sosae, ga iskar da aka fara saki irin me siiiiii ɗin nan ba me kwarafniyar nan ba. Kafin yakai gida tuni garin ya haɗe yayi baƙi ƙiri, kowa ya ɗaga ido ya kalli hadarin sai ya razana, sabida yadda yayi gangami yayi ɓaki. Yana isa gida iska na turniƙewa zaman sa yayi cikin motar saida iskar ta ɗan rusuna. Lumsassun idanunsa da kusan koda yaushe suke A lumshen ya Lumshe jin yadda iskar ke kaɗawa, sai kuma aka soma yayyaf, A ɗan tsorace ya fito a motar domin shi kaɗai yasan irin illar da ruwan sama yake masa. Cikin ɗan sauri sauri ya fito tare da ɗan haɗawa da gudu gudu. Yana Isa coumpaund ɗin aka kece da ruwa tamkar da bakin kwarya. Cakkkk yaja ya tsaya a wurin jikinsa ya shiga wani irin tsuma, zuciyarsa na buguwa da bala'in ƙarfin masifa. Cikin sauri Irfan ya ƙaraso inda yake tsayen, wanda shima shigowar keñan gidan daga wurin aiki. "Innalillahi amma bro leeey ya kake tsaya cikin ruwan?, bayan kafi kowa sanin irin illar da yake ma" uffan baice dashi ba saima ƙoƙarin ɗaga ƙafafunsa da suka masa wani irin nauyi yake....ganin hakan ne yasa Irfan taimaka masa yana riƙo ƙafaɗunsa, suka shiga tafiya a tare. Directly plate ɓangaren Aliey ya nufa dashi, a parlourn farko ya barshi yana fita a ɗakin. Ahankali take takowa cikin natsuwarta, turus taja ta tsaya ganin mutum tsaye ƙikam a parlourn domin Samm bata yi tsammanin ganin kowa ba, itama abinda ya saƙƙo da ita wayar ta ta manta a wurin, bayan ta gaisa ummienta da Abbanta harma da yaya Nurien, aikuwa asha hauka domin kamar zasu fasa wayoyin da Ihun su, har Saida yaya Nurien ɗin ya kwace abarsa ya katse ƙiran kana suka haƙura. Kanta ta ɗauke tamkar ma bata san anyi wata halitta a wurin ba, wayarta dake dab da shi ta ɗauka tare da juya bayan da nufin barin wurin. Cakkkk haka ta tsaya a wurin tamkar bishiyar da aka dasa, domin wani irin fusgota da yayi tana faɗawa saman faffaɗan qirjinsa sa. Idanuwansa wanda suka sha ruwa sukayi jajur ya buɗe tare da furzar da ruwan dake bakinsa, ya zuba mata narkakkun Idonsa yana jin yadda zuciyar sa take sake buguwa da bala'in ƙarfi. Cikin bala'i ta juyo da nufin sauƙe masa buhun masifa taji su zube saman duguwar kuje 3sitter, A matuƙar fusace ta fusge jikinta a nashi tare da faɗin. "Kada ka kuskura ka ƙara gigin taɓa min jiki, tunda ni ba ƴar iska bace, idan kuma ka kuskura ka sake koda yunƙurin taɓa nine wll...... Bama ta ƙarasa ba sai jinta kawai tayi saman jikinsa. Kauda idanunsa gefe yayi tare da ɗauke duk wata annurin dake kan fuskarsa , bai sake koda ƙwaƙƙwaran motsi bane saima Idanunsa da yaja ya kulle tare da maida kansa jikin kujera, yana sake rungumo ta tsammm a saman jikinsa. Ɗamtsen hannunsa ta samu ta sakar masa cizo me azabar ciwo,sai kuma ta juyo da zuwa gareshi, amma sai taga ko motsi baiyi ba. hasalima idanuwansa suna a kullen da suke ne ganin ko gezau bai yiba ne ya sanya ta kafe sa da ido. zara zaran eye lashes ɗinsa da suke a kwance luf luf , Ahankali tayi ƙasa da idanunta tana kallon ɗan ƙaramin pink lips ɗinsa wanda suka ɗan jiƙe da damshim ruwa. Idanunta ta sake mayarwa kan lallausan sajen dake kwance akan fuskarsa shima sai ɗigar ruwan yake. "Kona sauya mike ne da kika wani tsuramin ido? hala ko dai wani abu ne zaki bani? Ko cinyeni danye zakiyi!?" Yayi maganar batare daya juyo ba, haka bai kuma buɗe idon ba. Saurin kawar da kanta gefe tayi tare da turo ɗan ƙaramin bakinta gaba, cikin yanayin Mood na rashin kunya ta fi tace. "Ni dai ba kallonka nake ba kuma ba kai nake kalloba!" A hankali cikin sexy voice yace. "Toh wa kike kallo?" Baki ta ɗan turo. Tare da furta "miye abin kallo a jikin mashayi kuma" Dan gajeren tsaki yaja tare da furta. "Really? To inba abin kallon kika gani ba miye yaja ra'ayin ki har kika zarme haka?" Cikin cool voice nashi ya mata maganar mai kama da raɗa. Kallon ɗan madaidacin bakinsa dake motsawa tayi, sai kuma ta kau da kanta tare da janye Idanunta a kansa. "Wai kai a daƙiƙin tunaninka kallonka nake, to kawai ina kallar yadda wani irin yake kwance samar fuskar naka ne, kasan Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama yace. Babu wani abu mafi muni acikin duniya ɗaya zarta me aikata zina, (mazinaci keñan) sai kuma wanda ya maida giya tamkar ruwan shansa, tare da sauran kayan maye, Annabi yace da za'a buɗe muku hasalin yadda munin abinda yake aikatawa a saman fuskarsa da kuwa babu shakka duk duniya sun shiryu domin tsananin azabar munin fuskar sa kaɗai abin gudu ne, hatta ƴaƴan da ka haifa acikin cikin sai sun guje ka, to bare kuma Ni!, da miye zai jani gareka? Allah ne kawai ya nuna min irin munin da Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama ya misalta na kanshi miraratan a fuskar naka ba komi ba!" Ta kare maganar tana slowdown da muryarta, tamkar wacce rauni ya faɗo a cikin maganganun nata. Hakan kuwa shiya sanya Alieyo ɗin ɗan juyowa akaron farko ya kalleta. Karab kuwa kyawawan idanunsu suka haɗe cikin na juna, da sauri queen ɗin ta kawar da kanta gefe. Wani irin kafe ta yayi da birkitattun idanunsa. Sai kuma ya ɗan ya mutsa fuska tare da kawar da kansa gefe, Yana Lumshe Idanunsa akasalance. Kafin ko ina na jikinsa yaji suna saki sai yaji zuciyarsa tayi wani irin rauni sosae akan maganganun ta, bawai yau ya saba jin wa'azi daga bakuna irin haka ba amma yau sai yaji natan yafi ko wanne ratsa shi ta kashe masa jiki. Cikin wani irin mataccen yanayi ya dawo da kallon sa gare ta, ida ɗin ma idonta yana a kanshi, cikin mataccen murya ya furta. "Idan kuma mutum yana da wata ɓoyayyar damuwa ne fa. "Babu abinda yafi ka rungumi Alqur'ani mai girma!, domin shine maganin duk wani ciwo ko damuwar dake tattare da bawansa, domin Allah subhanahu wata'ala Saida ya ajje mana duk wani magani acikin littafinsa me girma, bawai shan giya ne kaɗai mafita ba, ita fa giya hasali anyi tane don juya hankalin ɗan Adam, da kuma son nisanta wannan ma'abocin shan nata da mahaliccinsa, kaga kenan babu amfanin Shanta. Ga kuma tarin illon da take ma ma'abocin shan ta, tana gusar da hankali ne kawai bawai maganin damuwa ba!, ko tun da kake Shanta ta taɓa ɗauke ma duka damuwarta baki daya?. Ba daga loƙacin data sake ka shike nan ba an wuce wurin, da kuma ka kuma tsintar kanka cikin wani damuwar saika kuma kwankwata, wanda ƙarshe sakamakon mutum idan baiyi Sa'ar gaske ba shine haukatar wa, ehhhhhhhhh haukatar wa!" Ta kuma sake memai ta masa don ganin yadda ya kafe ta da rikitattun idonsa da suka sanja color. "Amma shi fafalar Alqur'ani mai girma shine raba mutum da damuwa ta har gaban abada abadan abada har gaban abadan" Wani irin kyakkyawarn runguma ya mata yana kusa kansa tsaƙiyar ƙirginta. Kwace jikinta tayi tare da sanya gudu tana barin parlourn, ta kasance ita mutum ce da samm ta tsani ganin ana wani bawa na aikata saɓon Allah. Duk yadda takai da zuciyarta ji take Idan har bata faɗa maka gaskiyar ba tamkar Akwai wani zunubi me girma akan ta itama, tunda taga ana aikata saɓon Allah amma kuma taja bakinta tayi shiru. To Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama yace babu wani babban mugu irin wanda zaiga waninsa na aikata saɓon Allah kuma yaja bakinsa yayi shiru, to wannan mutumin shi ake kira da babban me mugun hali. Da yawan abubuwan da suke faruwa keñan da rayuwarmu a yanxu, wani sabo da yanacin arziƙinka ne yana kallon kana aikata saɓon Allah amma gudun kada yama wa'azi akan ka dena gudun daga wannan ranar ka dena morarsa keñan. Shi kenan sai kawai yaja bakinsa yayi shiru, to Wllh kana da babban kwamasho ranar gobe kiyama kaima. Shi yasa a koda yaushe mutum me feɗe gaskiya marar tsoro yake da baƙin jini a cikin al'ummar mu, kuma tabbas haka ne abubuwan da suke raya duniyar keñan, saidai Ubangijii yasa muyi kyakkyawarn ƙarshe. ★★★ Jikin wani irin sanyin jiki ya mike kai tsaye ɓangarensa ya nufa, directly bathroom ya nufa tun daga ɓakin ƙofar shiga ya soma rage jiƙaƙkun kayansa, ruwa me ɗumi sosae ya haɗama kansa acikin bathtub, loƙacin da yaji daɗɗan ruwan na ratsa cikin jikin har wani irin lumshesu yake, daga ƙasar ranshi kuwa Istigfar yake ta famar yi, yana tsarkake Allah a saman laɓɓansa tare da neman yafiyarsa bisa tarin laifukansa gare shi. domin wannan laifin tsakanin sa da Ubangijiin sane, kuma dama kunsan ance mutum baya taɓa shiga tsakanin bawa da kuma mahaliccinsa. Bayan ya shirya kansa cikin riga da wanda na campanyn Dior saddle Brook, saiya ɗora danim jacket saman kayan, sosae suka masa wani irin sahihin ƙyau bana wasa ba, wasu fararen sneakers boot lanving ya sanya a ƙafarsa. Kai tsaye kuma ya nufi gaban karon fridge ɗin dake cikin parlourn sa. Duk wani nau'in abinda ya dan ganci alcoholic drinks Saida ya fitar dasu a gidan ma baki ɗaya. Daga nan kawai ya shiga zaga garin na Kano shi kaɗai yama rasa mine zai yi, domin gani yake duk inda ya gilma wannan munin fuskar nasa ake gani. Daga ƙarshe ya danganta kansa da babban masallaci yana ta neman gafarar Ubangijiinsa, shine bai dawo ba sai wajajen goman dare loƙacin kuwa kowa ma na gidan yayi barci. Kai tsaye bedroom nashi ya huce. Washe gari kuma yama daga yabar ƙasar baki ɗaya dama su ammey su sun riga da sun san da tafiyar, ita ɗin ce dai bama ta sani ba sai'a ranarn. Dake bama tasan shi pilot bane ya sanya batan abinda yake wakana acikin rayuwarsa, sosae ita hakan ma ya mata daɗi. Koba komi zata fi ma warewa tayi rayuwarta yadda take so. Aykuwa ta tattare Amnah baki ɗaya suka koma bangaren ta da zama. Haka suka shiga sabuwar rayuwar su amma cewar queen ba AMMEY LAYLERH ba. To ai shikenan kooooo saimu gimtse 🫰 🙃 ♥️ *BY AMMEY LAYLERH ✍️* *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~ Page 41&42 *NA Maryam Naseer Ibraheem* *AMMEY LAYLERH* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* {DEDICATED to SAPWAN AHMED {Bestyn besty👍🏻} *Alhamdulillah forever and always 👏* ~Astougfiroulla waa'atubi ilaik~ _________________________ ♥️🤍♥️ Ɗaure da towel ya fito a saman waist nashi, A yanayin yadda yake tafiya kaɗai zaka gane cewa babu abinda kemai daɗi . Sama sama ya shiga shafa lotion kafin ya shirya cikin wasu kayan shan iska, kai tsaye ya nufi swimming pool cikin wani irin rashin jin dadi, baki ɗaya tun da ya baro 9j komai ɗin da yake ganin daya bar ƙasar zai sauya masa. Sai gashi ashe sanda yana cennn ɗin ma rahama ne kan nesanta kanshi da ita da yayi. Kansa ya dafe Lokaci da yakai zaune ƙafafunsa zube cikin pool In. (Hey Alieyo, what's wrong with you?) Ya tambayi kanshi dan tunanin queen tamkar zai fasa ƙirjinsa ya fito haka yake ji, kalaman data faɗimai sunmai tsai awuya yakasa mantasu, yakasa hadiyesu, su tsayamai sosai arai. Hakan ya sanya shi sake matse kansa da tafukan hannayen sa masu bala'in laushi kamar auduga, tare da faɗawa ciki pool In ya fara iyo a ciki, yau kimanin 3 Months keñan rabon shi da Nigeria, kuma duk uban wannan tsayin watannin ya yi sune cikin ƙarfin hali tamkar dai yadda ya saba ɗin, domin shi mutum ne daya iya haɗiye tarin abubuwa masu girman gaske a cikin zuciyarsa gami da shanye su tsabbb. Ta yadda babu wani mahalukin daya Isa fuskantar ainihin abinda ke bisne cikin rai da ruhinsa. Ya wahaltu ya cutu cutar dashi kansa bai san iyaka ko adadi ba, ata sanadiyyar girman kansa, don gani yake daya je wurin ta da sunan *SO* shikenan kawai ga gama raina shi. Shi kuma mutum ne daya tsani raini, rainin ma a wurin mace. Saida yaji numfashinsa ya fara Chaining kana yayo sama yana fidda wani irin wahalallen Numfashi, gaba ɗaya yarinyar neman haukata shi take yi. Yama rasa wanne tunani zai yi,mi nene mafitsara akan hakan. Kai tsaye ya nufi makeken Door nashi, jikinsa sai ɗigar ruwa yake uban tulin sumar nan sai yaryarin ruwa take itama, ta konta tayi linkif a saman kyakkyawarn fuskarshin xuwa ƙeyarsa. Duk taku ɗaya da zai yi saiya jinjina ƙafar kafin ya ɗaga. Shi kaɗai yana tafe yana ta tunane da nemawa kansa mafita, Ahankali ya turo ƙofar ya shiga ɗakin da babu haske ko kaɗan, switch ya laluba ya kunna yana kutsa kansa cikin ƙaton bedroom ya zarce kai tsaye.yana shiga ya faɗa bathroom jiƙaƙkun kayansa ya shiga zame wa, zuwa loƙacin jikinsa har wani tsuma yake. Tsaye yake gaban shower ruwa na dukan jiki da kuma kansa, hannayensa duka biyu ya sanya ya dafe jikin ginin, ldanuwansa wanda suka sha ruwa sukayi jajur ya buɗe tare da furzar da ruwan dake bakinsa. Kashe shower'n yayi tare da jawo towel ya ɗaura akan waist nashi, bai damu da yanda jikinsa ke ɗigar ruwa ba ya buɗe ƙofar bethroom ɗin ya fito, idan yace zai iya baje tarin abubuwan dake danƙare aransa to tabbas ƙwaƙwalwa da kuma zuciyarsa basazu iya ɗauka ba. duk kan ƙoƙarinsa nason kawar da tarin abubuwan da suke son dakatar dashi da bugun numfashinsa. Sosae yaji ƙirjinsa na wani irin mahaukacin beating very fast, hakan ya sashi fara nanata kalmar Innalillahi wa'inna ilair raji'un, innalillahi wa'inna ilair raji'un,,Ya hayyu ya qayyum. Miƙewa yayi cikin wani irin tafiya wacce tafi kama data ƴan maye, agaban fridge ya tsaye tare ɗaukar bottle water tare da ɓalle murfin. Wata ajiyar zuciya ya sauƙe tare dajin nutsuwa, wata Arabian jallabiya ya xura ta maza darduma ya shimfiɗa, Nan ya shiga kera nafil filu. Koda ya idar Alqur'ani ya ɗauka ya fara karantawa cikin sanyi yake yin komi, tunda ya baro 9j kullum ta Allah idan zai konta sai yayi wannan nafil filun da karatun Alqur'ani mai girma da suka kusan zamar masa jiki. Adda'oin barci ya shiga tofe ko ina na bedroom ɗin, bayan ya kammala karatun. Loƙacin 9:45 na dare ganin loƙaci baija Sosae bane ya sanya shi ƙiran ammien sa.shiru ne ya sanya ammiey fashimtar tabbas akwai abinda yake so ko yake buƙata daga gare ta. (Fatimah) Wata zuciyar ta bata amsar kai tsaye. Cikin ɗan sauri ta miƙe tare da faɗin "Bara na miƙa musu woyar!" Rassss yaji gabansa ya ɗan faɗi bai san dalili ba, ita kuwa Ammiey direct plate ɗinsu ta nufa kuma ya gaza ci gaba da furta mata komai. Abinda kawai yake saurara shine bugun zuciyarsa, taci Sa'a kuwa tana Isa parlourn loƙacin queen da na ƙoƙarin tashi da Amnah jikinta wocce tayi barci. Ganin ammiey a irin wannan loƙacin ne kuma ya sanya nufo ta Ita ma tana jin kamar wani abu ne ko ya faru. "Ingo ki bar woyar hannunki zuwa safe kya bani" Shi ne kawai abinda ammiey tace mata tana juyawa tabar parlourn. Ita kuwa queen teemah zuciyarta ɗaya ta amshi woyar ba tare da tasan ƙira bane, domin lokuta da dama ammieyn takan bar musu woyarta su kwana da ita da Amnah. Tafiya taci gaba dayi loƙacin da take taka step ne ta furta "washhhhh Allah Habibty badai nauyi ba gaskiya!, yo wama ya sani ko nauyin wannan basamuden baban naki kikayi, don da ganin sa ba ɗan ƙaramin nauyi zai yiba yaseen" Kontar da ita tayi tare da furta "Allah ya gani tunda kinyi barci baxan tada kiba, bari ni naje nayo Wonka na yadda zanfi shan iska ta ko ta ina" Wani irin rumtse idanunsa yayi loƙacin da yaji tana kuma sake faɗar. "Kai wannan bra ɗin kin isheni haka nan Wllh zan dena sakawa" tayi maganar a shogoɓe tare da zarewa tana cilli da ita. Yana jin loƙacin data tura door na bathroom ɗin, har zuwa sanda ta fito. Tsab ta shirya kanta cikin wando jeans crazy da wani armless shirt, ta gyara gashinta sossai ta feshe jikinta da turaruka tare da faɗawa saman lallausan gadonta tayi juyi tare da furta. "Awwwwn SO so so very much na zama Sakakkiyar tsuntsuwa 🪽 🪽, nayi rayuwana yadda nake so! Babu takura babu cuta ba cutarwa, *I LOVE THIS LIFE!"* Tare da ware yatsunta ta hura alamar yin kiss 😘 😚 wanda sautinsa ya fita Sosae. Wani irin saurin tashi zaune yayi,tare da damƙar d***k ɗinsa da yaji ta wani irin bala'in harba masa, ba tare da yasan mene ya aikata ba ya furta *"KIN KASHE NINE KAWAI MY JAAN"* Ita kuwa queen wani irin zaro idanuwanta tayi, tana toshe bakinta da hannunta tana maƙurewa a jikin gadon, tamkar wanda yake gabanta. (Wai dama ƙira yayi?, to amma ai ammey bata ce mata komai ba kawai waya ta bata. Innalillahi wa'inna ilair raji'un) Ta shiga nanata acikin ranta don fa ita sammmm mantawa take dama rayuwar wani Alieyn. Haka za ta kuma manta da cewar ammeyn ta bata woyar dake ita kipad ce a hannun ta, ta wajen ummienta. Datse qiran yayi saboda wani irin wutar peelings ɗin azaba na taso mishi. Tuni Idanunsa suka rikiɗe xuwa wata color na daban tsabar wutar fitinar dake cinsa. Dama shi Cenñnn mutum ne me tsananin azabar sha'awa, kafin sofiyyern'shi ta saba da yanayin sa taci baƙar azaba Sosae, don har ta koma ga mahaliccinta bata taɓa iya ɗaukarsa baki ɗayansa. Shi kansa wani bin har tsoron kansa da kansa yake tsabar yawan fitinarsa, wanda mafi ƙololuwar karin miskilancinsa harda gudunmawar hakan. Shi yasa har Kullum yana hanyar zuwa hospital gargaɗin ƙarshe da bazai manta dactor AXTON RUDRA daya may shine dalilin da ya sanya shi kwalɓewa a waccen ranar. "In fact, you have reached the point where you are about to lose your life,to get to the point where the collection of medicine will not stop you from taking it, marriage now is the only solutions for you the easiest Alieyo!" Wannan maganganun sune suka birkita duniyar Alieyo. Zafin zuciya da ɗacin rai suka sanya shi komawa gidansa na jiya, wato maye domin dacen ma yakan ɗan kulɓe kaɗan. Amma har yau a gida babu wanda ya sani, ko a loƙacin sofiyyern'shi ma itane ta nusar dashi illar abinda yake ɗin. A mugun wahalce ya shiga laluben wayarsa, direct NO na Dr axton rudra ya shiga tare da yin dialing NO In Kai tsaye, a loƙacin kuwa Dr axton rudra yana shirin fita a duty nashi. Ganin ƙiran Alio ne ya sanya shi dakatawa da ƙoƙarin rufe Office nashi da yake. Peek na call In yayi bayan kamar 3mint ya furta "okay let him" shine abinda ya furta yana fasa rufe Office ɗin, wasu magunguna ya ɗiba a ƴar first aid kit nashi. Motar shi ya faɗa yana yin reverse tare da ficewa a hospital ɗin baki ɗaya kai tsaye Hotel ɗin da LEEEYO yake ya nufa, Knoking door ɗin yayi da ƙerrr ya iya tashi ya bude masa, yana tafiya a duƙe. Zama yayi kan sopar da suka zagaye parlourn, sannu da jiki ya masa nooding kansa kawai yamay, injection ya fara fitowa nan ya haɗa ruwan allurar, a damtsem hannunsa yamay Saida ya rumtse idanunsa loƙacin da tsinin allurar ya sauƙa a fatar hannunsa tare da ɓulawa t shige cikin jikinsa. Bayan Dr axton rudra ya zare allurar kana ya bashi table kamar yadda suka saba a irin maka manta waɗannan loƙutan. 10mint da masa allurar zufa ta fara sauqar masa, nauyin da mararsa ya may shima ya ragu Sosae. Sai wajajen sha biyu da mintoci kafin Dr axton yabar cikin hotel ɗin. Anan parlourn wani irin nannauyar barcin wohala yayi ciki dashi****** Ƙiran sallar farko tamkar a cikin kunnuwansa aka ƙwalla, Ahankali ya soma ɗan ware wahalallun idanun sa dahar yanxun basu dawo normal ba. Da ƙyar ya miƙe yana layi ya faɗa cikin bathroom, Saida yayi wonkan tsarki kana yayi normal wanka alwula ya ɗaura ya shimfiɗa praymad tare da soma sallar nafila. Jin masallacin cikin hotel ɗin na ƙoƙarin shiga salla ne ya sanya shi miƙewa a hanzarce yana ficewa. 6:20 ya dawo cikin ɗakin bayan yayi azkar nashi tare da karatun Alqur'ani mai girma, Kai tsaye ɓangaren motsa jiki ya nufa. Cikin sauri sauri gudu gudu yake motsa jikin duk ya haɗa uban zufa sosae, bai tsaya ba saida yaji ya gaji sosai kana ya dakata yana janwo wani farin towel tass Ya shiga goge saman wuyansa da fuskarsa, against ya kuma ɗauko gorar ruwa daya kafa bakinsa bai diro gorar ba saida ya tabbatar yashan ye ruwan ciki tasss, kana ya yasar da gorar qasa tare da yasar da towel ɗin shima a qasan, wani irin juyi yayi cikin salo tare da sarqe hannuwansa a qirjinsa yana barin ɗakin games ɗin cikin sassarfa. Bathroom ya faɗa yana sakarma kansa ruwa me sanyi sosai. ya dade ruwan na dukan jikinsa kafin ya fito daure da towel a ƙugunsa. Few minutes sanya kansa woje yayi tare da fitowa baki ɗayansa, yana sanye cikin wasu tsadaddun track suit blue black kansa sanye da wata Black blue p-carp wacce tayi masifar mashi kyau, cikin nutsuwa ya fara takawa a hankali hannunsa zube cikin aljihun wandon suit ɗin. Cikin takun cikakkiyar nutsuwa ya nufi harabar hotel ɗin, par car's ya nufa na cikin hotel ɗin a take escort ɗin da ko wacce ƙasa ke bashi idan yaje suka zagaye wurin. Cikin cakwalkwalin juyayyen harshen su suka shiga gaida shi. sa ya soma sanjawa, (FITINA!) ya faɗa a ƙasar ransa yana fata da burin da Allah zai kawo masa ƙarshen wannan FITINAR dake addabar rayuwarsa. Gani yake harya koma ga mahaliccinsa bazai taɓa samun mace daidai dashi ba wacce zata iya ɗaukarsa, don shi da kansa tsoron kansa yake ya wahaltu a cikin rayuwa har neman zaucewa ya soyi amma cikin iko na Ubangijiin Rahama sai ya yaye masa kaso mafi rinjaye. Hannuwan sa ya ware idanunsa Lumshe yana jin daɗin yanayin fiye da zaton me tunani, "YOU AGAIN⁉️" ya furta maganar kai tsaye tare da ware jiƙaƙkun Idonsa da damshim ruwan da suka tsatstsafo daga cikin idonsa, "FITINANNA!, Nan ɗin ma dai ban tsira ba Saida kika kuma biyoni, wai sai yaushe raki dena wahal da rayuwana *MY PRETTY?* , sai yaushe zakiji qaina ki dena azabtar dani da kyakkyawarn surur jikin ki *MY JAAN* sai yaushe zaki san cewa kene mace ta farko dana fara ƘAUNA acikin rayuwana, tun baki san kankiba nake maƙale da SO da kuma ƘAUNARKI *MY JERRY* na hawaltu na azabtu haka nan ki tsaya ki dakata *MY SUNSHINE* *MY FLOWER* *TAURARUWAR ACIN TAURARI* *TA DABAN* ki dakata a yanxu taimakonki kaɗai nake da buƙata a wannan Aje ɗin ROHIEYYYYY!" Tamkar wani zautacce haka ya riga sambatun shi, wanda shi a nashi ganin queen ɗin ce ta biyo shi. Hannuwan sa buɗe yaci gaba da tafiya yana binta, ita kuma tana ja baya da wani shu'umin murmushi konce saman kyakkyawar fuskarnta, A mugun galabaice yakai mata wata wawuyar runguma, sai jinsa kake yararab ya zube domin shi runguma ya kaima iska ko nace gizon da tayi masa. Cakkkk numfashinsa ya tsaya da aikinsa ta hanyar ɗauke wa baki ɗaya, yana barin gangar jikinsa. A gujeeeeeeee escort ɗin suka ƙaraso wurin tare da rufuwa a kansa, duk wani taimako sun bashi amma shiru, hakan ya tashi hankalinsu Sosae, sai kawai suka kwashe shi zuwa babban asibitin New York. Sosae likitoci suka rufa a kansa nan suka gano wata gagarumar matsala tattare dashi ata dalilin tables desire ɗin daya Ringa lodama kansa, inda suka gano kwayoyin halittar sa na gab da dakata da aikin su ta hanyar bama mace ciki. Amma dake ƙorarrun likitoci ne manya kuma ba 9j ba hakan yasa cikin ƙanƙanin loƙaci suka daidaita matsalar kana suka masa oripion injection, ta daskarar da ruwan maniyyinsa kenan suka dakatar da harbawar sha'awar sa domin gudun matsala. Saida yayi kwana uku kana ya dawo cikin hayyacinsa, domin dai harta attack ɗin dake shirin barazana wa zuciyarsa. (Ni kuwa nace ayma zuciyar nan tayi qoqari tun yaushe ake cusa mata abubuwa kuma ta shanye su tsabbbb🫨 koba haka ba My fan's⁉️🫣) A loƙacin da babban likitan daya masa wannan aikin yake kora masa kanin bayanan kusan birkice musu yayi. Ni kuwa nace mai hali dai baya fasawa masifar na Nan, haka zafin zuciyar na nan, kuma fa harda aiki suka masa ta hanyar suƙe ruwan sparm ɗin daya tarun masa LoL 🤗 🥰, amma fa karku kalleni a baibai My FAN'S my Mutanen Amana na tafiyar Amana, wllh hakanma kawai na takai tane domin ina jin kunyar yayyena, kannena, iyayena, yayana, masu bibiyar littattafai na na gode. Shidai Dr arsham idanu kaɗai ya zubamawa patients in nashi, fuuuuu ya kaɗa ya fice, Ko takan escort ɗin da suka gaza barin cikin hospital ɗin kona wuni daya ne bai biba, sai ma taran ophan da yayi ya bashi sunan hotel ɗin kai tsaye. Cikin ƙanƙanin loƙaci suka iso wargajejen hotel ɗin da yake. A zafafe ya kutsa kansa zuwa cikin hotel ɗin, har wani irin turirin zafi yake fesarwa ta cikin bakinsa. Tun daga bakin bathroom ɗin ya soma cilli da kayan dake jikinsa, abinda ya rage masa kawai boxes, yana tura kansa cikin bathroom ɗin yayi fatali da boxes ɗin yana dafe samar maranshi, da yaji tayi mai sakayau tamkar bai taɓa jin wani abu me sunan sha'awa ba, amma d***k ɗinsa nanan ƙammm tamkar yadda take iyaka ehhh yane inne babu, shima kuma daga loƙacin daya kusanta kansa da mace shikenan zancen zai sha banban. Ruwan sanyi ya sakar ma kansa duk kuwa da cewar uban sanyin da garin yake da amma hakan bai dame shiba. Shi abinda yafi ƙona ransa ganin d***k insa da sukayi, domin ko shi baya barin ya kalla bare har wani ya gane masa sirrinsa mafi ƙololuwa. Zai iya rantsewa rabon da yaga yanayin girman halittar jikinsa tun mutuwar SOFEEYERH babu daɗewa, a loƙacin da yayi wani bala en en ciwon ciki,tun daga ranar koda wasa bai kuma gigin ɗora idanunsa akan d***k insa ba. Sai gashi woni ƙaton banza ya gane mishi sirrinsa, wanda koda Dr axton rudra iyakar sa dashi shine aune aune da ɗorashi akan magunguna. Jikinsa na da sumar kansa na ɗigar ruwa haka ya fito ɗaure da towel, farar Arabian jallabiya ya xura tare da feshe jikinsa da tulare, nan ya faɗa gado da tarin tunaninnika falll zuciyarsa, ldanuwansa a Lumshe tamkar yanxu komai daya faru ke faruwar, loƙacin da sofiyerh tagan shi babu kaya Saida tafi wota guda tana wasar ɓuya dashi duk wata hanyar da tasan zasu haɗu tabi ta toshe. Ajiyar zuciya mai ɗan qarfi ya fesar yana jin kewa na taso mishi. Haka dai rayuwar alieyo taci gaba da tafiya a ƙasar new York, Cikin konciyar hankali yake rayuwarsa a tsari, yau kimanin 4months kenan a new York. ********** *Nigerian* Tun daga wannan ranar bata kuma gigin taɓa ma wayar ammien ba, haka taci gaba da gudanar da rayuwarta cikin konciyar hankali da nutsuwa tayi yadda take so daga ita sai Amnanta, kayan shan iska kuwa na gida sune suka zama abokan rayuwarta. Rayuwarta take shimfiɗawa, zuwa loƙacin ta kuma cika komai ya sake bayyana kansa daram, cikakkun breast nata sun kuma cika Sosae amma ba irin girman nan na hauka ba, suna nan tamkar ka sace ka gudu. Uban ships nata sun kuma bajewa farar fatarta ta sake yin fresh abinta, kusan kullum tana manne da waya ita dasu ummie su fareedah, wacce take dauke ciki na wajen 4 Months, su yaya jay ma duk tana taɓo su. Yau shiru babban parlourn na ammiey babu kayaniyar kowa Irfan wurin aikin sa ya kwana uwar rahin jin kuma tana ɓangaren queen. Cikin wani irin rauni ammiey ta mijin nata,murya a tausashe ta ce. "Yanxu daddynsu haka zamu ci gaba da zubama me Sunan manya Ido, anya kuwa wankin hula bazai kaimu dare ba kuwa⁉️, yaufa kimanin 4months kenan a lissafina da tafiyarsa, amma ko zancen dawowa baiyi, ga yarinyar mutane a gabanmu, idan ma har bazai dawo ba mizai hana mu kai masa ita!" Ɗan jimmm Abba yayi tare da sauƙe ajiyar zuciya, baki ɗayansa ya juwo xuwa ga ammieyn mace mafi soyuwa acikin zuciyar sa, ɗan murmusawa yayi tare da gyara zamansa. Hannuwan sa ya ɗora saman nata dake saman teburin, "Kece kike naki zancen yanxu, domin ni na daɗe da yanke masa hukuncin sa cikin weekend ɗin nan yana nan tafe Insha Allahu!" "Alhamdulillah" ta furta cikin jin daɗi shi kuma ya bita da ido tare sakin mata lallausan murmushinsa. Shigowar Fatima goye da princess a bayanta ya sanya su yin shiru da zancen da suke yi ɗin. A mutunce ta gaida su har ƙasa ita kuwa Amnah jikin ammiey ta faɗa tare da gaida su cikin harshen English. Nan suma ammiey ta tayi sarving nasu da kanta, nan suka koma saman kujerun parlourn suka yi dinner nasu cike da nishaɗi. * 0ne week later* Gaba ɗaya airport ɗin zagaye yake da matakan tsaro, tako ta ina sun zagaye airport ɗin Yaza man sunyi mar ƙawanya keñan.Bisa zuwan ALIEYO MUHAMMAD NASEER, matashi maiji da masu gidan rana nera kenan, ya mirza nera ta koma dala ya mirza dala ta koma dola. A hankali yake saƙƙowa daga matakalen benen cikin jirgin, cikin tafiyar ƙasaita da isa yake saƙƙowa sanye yake cikin wasu haɗaɗɗun fararen suit masu azabar ƙyau da tsaɗa. Ahankali ya shiga ware lumsassun idanunsa tare da buɗe hanci yana shaƙar iskar ƙasar shi daya kusa 3/4 Months rabon shi da ita. Idanunsa ya lumshe jin yadda wata daɗɗarn iska ta shiga kaɗa shi, wasu mahaukatan motoci ne guda biyar reras suka Parker dab da keɓantancen wurin da aka keɓance. Gaban wata narkyakkiyar.... *BY AMMEY LAYLERH ✍️* *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~ Page 43&44 *NA Maryam Naseer Ibraheem* *AMMEY LAYLERH* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* https://www.facebook.com/share/p/TLMWh1zUXdpkDo7V/?mibextid=oFDknk * Duk meson karatun littafin ƘAUNA BIYU ko MIKIYA yayi joining link na facebook nawa,na zan dena post ta WhatsApp* https://www.facebook.com/share/p/SPrypNw9SYPNzPoA/?mibextid=oFDknk __________★★★__________ *Dedicated to My families Naaaaaa abin alfahari na* MA Bilyna! Hasken rayuwana farin ciki Naaaaaa Maman haidar, ƙaunanki ta daban ne acikin Rai da Ruhina. Yau shafin na kune *GOVERNMENT GIRL UNITY SECONDARY SCHOOL MALAM MADORI PMB 001* ♥️ Alkhairin Allah ya kai Miki har gadon barcinki my, Rabin nan💔 *HAFSAT IBRAHEEM BALE HADEJIA* masoyiya ta mu opozity Naaaaaa My SHANSHAN tawa, my class mate ina alfahari dake abar ƙaunana ♥️. *Ban manta da my JANA BA, A ahhhh inyeeeeee 😱 👀 ZEEY RA'U tawa a ahhhh SURAYYAH SANI AMINU. Wayyo my pure gold, milkshake* *AUNTY SHAMSIYYA SHU'AIBU (ME KYAU) Labour fa wllh munci uwa ba laifi, maye hfaru⁉️🤭 Dutse Gida dubu AUNTY BABYN NUWAIRA Akwai haɗin kauri, ina kuke barmin labarin Aunty AMEERAH JAJAYE KANO⁉️, 🫣 🫣 🤗 Wayyo aunty FAJI ME GARI na kallona. My abincin zuciya na manta da labarin Ƴar machina ta, Asma'u s Ruwa gwaram, BABYN BAUCHI ke dama muna tare. Ke bazance komai ba *FATEEMERH ƳAR CUKWAU* *MY UWAR KWANA NA AUNTY RABI YUSUF AUJARA* Ubangijii ya biyaki da gidan aljannatul Firdausi, kinyi min komi acikin rayuwa. ______________________________ ♥️🤍♥️ Blue black ɗin Toyota grand highlander ya tsaya, suka sauran huɗun duka ƙirarn Toyota Avalon ne wacce yake tsaye kuma itane ta kasance a tsakiyar su. Ordering nasu yayo daga England sabbin shigone wanda a iya ƙiyasci ma kuɗaɗen ko waccensu zatakai kimanin 40 millions, banda wannan ta tsakiyar wanda katttf kuɗinta kai tsaye zai kai kimanin miliyan saba'in. A silo motocin suka lula zuwa haɗaɗɗiyar unguwar su da SHARAƊA PHASE 01. 4:47 na yamma motocin suka kutsa kansu cikin wargajejen katon get ɗin gidansu. Baki ɗaya suna kammale a main Parlourn gidan, kowa da kowa nanan har Amnah ma tana parlourn, Queen ce kaɗai babu a parlourn. Jin tsaiwar motoci ne ya sanya su miƙewa domin dai su kansu basu san da xuwan nashi ba, kawai dai sun san cikin week ɗin zai zo, kuma sun sha idan zai taho zai sanar dasu. Shigowarsa cikin parlourn mahaifiyar nashi shine ya katse musu wasi wasun da suke dan gane da shine koba shine ba. Cikin tafiyar wanda ya isa ya kuma kai yake taka ƙafafunsa zuwa gaban mahaifan nasa, hannuwansa zube cikin aljihu. "Welcome babban yaya tafiya haka babu sanarwar" Irfan ya yayi maganar yana nufar big bro nashi, Amnah kuwa tsabar farin ciki tama gaza gane mine ya kamata tayi sai kawai ta hau sakin dariyar farin ciki. Hugging nashi Irfan yayi shima cikin farin cikin ya ɗanyi hug nashi kaɗan, domin duk hankalinsa yayi kan Amnah dake ta sakin dariyarta har yanxun. "Princesses papiey where are you ⁉️" Ya faɗa a narke kamar da yanda yake mata kuma cikan kwaikwayon irin ƴar ƙaramar muryanta yayi maganar. "Gani tanan papieyh!" Ta faɗa tana tafiya a guje xuwa gare shi.wani irin ɗagata sama yayi domin Sosae yayi missing gurl In, cikin yanayin dariyar farin cikin da take ta furta. "I miss you papiey!, amma cenñnn irin kamar da In Nan ba tunda yanxu ina da mummyna" Wani irin murmushin da bai shirya xuwan sa bane ya kwace masa cikin tsananin qaunar ta, da kuma biye ma shirmenta shi ma yace "Nima banyi woni missing naki ba princess papiey, kinga waɗan da nafi missing" ya faɗa yana karisawa gaban iyayensa da tun ɗaxun yake jin yadda idanuwansu ke yawo a kansa. Ɗan risinawa yayi tare da yin ƙasa da kansa ya zare p_carp ɗin dake samar kansa.sun san abinda yake nufi da hakan don haka suka sanya hannuwansu samar kansa tare da masa adda'a. Cike da jin dadi ya ɗago tare da gaida su cikin tsantsar farin ciki suke amsa shi, dip dip suka ji ɗan gudun Amnah, ko kafin su waiwayo sai sautin muryanta suka ji tana cewa. " Na tafi na faɗoma mummy itama tazo papienmu ya dawo" Murmushi kawai suka bita dashi, shi kuwa boss ln acikin zuciyarsa yake furta da kuwa kinfi Hajjo sona yarinya. ________★★★_________$ Ahankali ta fara ziro fararen sawayenta daga cikin bathroom ɗin, ɗaure da towel me ɗan girma komi ahankali takeyi, Anutsenta tazauna gaban mirror kan stool, blow drying gashin kanta tayi tai parking nashi a ƙasan ƙeyarta, ta ɗauki wasu sprays masu tsada da ƙamshi ta feffesa ma gashin, sannan tashiga shafe shafen lotion masu sanya fata tayi laushi. Kafin ta feshe jikinta ta tarin turarikanta, bayan ta mulke jikinta da Shu'umar humrarta. Cikin clothes na kayanta ta shige, wasu haɗaɗɗun simple ciffon riga da wando taciro tasaka nude, there’s no way idan ka kalleta baza kaso ɗauke Idonka daga kanta ba don wani masifar ƙyaun da kayan suka mata ko nace ta musu. Tana shirin sanya ma kanta band Amnah ta faɗo ɗakin...."Mummy Naaaaaa! Mummy Naaaaaa kije ga papieynmu cenñnn a parlourn ammiey ya dawo" damm haka gabanta ya bada sautin bugu. Matse hannun Amnah data faɗo jikinta tayi, Saida ta dedeta nusuwarta kafin ta ɗan rage matsar datama hannuntan, murmushin yaƙe ta kakaro tana ɗan Idanunta tace "na tayaki happy lie princess angel na!" " To ki zo muje parlourn ammiey ki ganshi kema mummy" Dole ta ƙaƙalo ma kanta aiki don gujema rigimar Amnah, cikin dubara tace "kije ina zuwa nima yanxun aikin nan dan ƙarasa kinji little princess angel" sakin ta tayi tana rugwawa tana faɗin "kiyi sauri to xan ce ma 😅 kina gaida shi kinji Mummy Naaaaaa!" (Innalillahi Amnah ko) Tayi maganar a zuciyarta, kobciyarta tayi a saman lafiyayyan gadonta taja trow pillow ta rungume shi tsammm tana jin yanayin ta na sauya daga wani mataki zuwa mataki me girman gaske. Idanunta lumshe ita kaɗai tasan abinda ke damunta cikin ranta. Aceñnn parlour kuwa bayan sun gama gaisawa ya miƙe yana yowa plate nasu Amnah riƙe da hannunsa, sai surutu take zuba masa, duk takun da zai yi sai yaji zuciyarsa na tsananta bugu fiye da farko. Har sun gitta parlourn ta yana shirin nufar nashi bangaren ƴar rigimarsa taja ta kafe nan ta soma tirza ƙafafunta kan dole sai dai suje bedroom Mummy'nta. A kasalence saman laɓbansa ya furta "pls AMNEEE!, barni na huta haka nan mana" Kafaɗa ta noƙe dole babu yacce ya iya haka suka kutsa kansu cikin bedroom nata, ga bugun da zuciyarsa ke masa na ƙara hauhawa. Tana konce tun fitar Amnah tayi konciyar nan irin ta rub da ciki, inda ta zamo ƙafafunta ƙasa.A loƙacin da idanunsa sukaci karo da yanayin kobciyarta, wani irin zirrrrrr haka yaji loƙacin da Idanuwansa suka masa tozali da kyakkyawanr surarnta. Ji yayi tamkar ya tafi da gudu ya rungume ta domin kada ta sake ɓacema ganinsa, sosae ƙamshi dake tashi acikin bedroom nata ya shiga rikita tunani dama ƙwaƙwalwarsa, jikin sane yaɗau tsuma tamkar mai wata cutar,... Cikin tafiyar sassarfa ya juya hakalan barin bedroom nata, amma sai Amnah ta sake riƙe hannunsa tare da turo ɗan ƙaramin bakinta gaba, sai kuma ta saki hannunsa ta nufi queen dake konce tana jin sa'adda suka shigo, amma ko motsi batai ba gudun ma karya fashimci Idanunta biyu, "MAH! Mummy!! Mummy Naaaaaa ki tashi ga papiey yazo, na tawo Miki da shi nan" (Ya Ilahi Amnah rigima) Ta faɗa a ƙasar ranta amma kuma taƙi motsi, juyowa tayi da nufin cewa papieyn yazo ya tasar ta shi, sai ganin wurin da yake tsaye wayammmm babu papieyn nata babu dalilin sa. Yana zuwa bedroom nashi ya zube kan makeken gadonshi yanaji tamkar zuciyarsa, zata faso qirjinsa ta fito kan wani dalili. Aƙalla Saida ya kwashi sama da 30 minutes kafin ya miƙe ya shiga bathroom, shaf shaf yayo wanka yana fito jallabiya ya xura Ash color sai hular daya kafa a kansa irin ta ka fiya nacin nan. Sama sama ya feshe jikinsa da tsadadden tularensa na vanilla & tobacco, kai tsaye ya fice a ɗakin Saida ya biya ɓangarensu ammiey kana suka wuce masjid shida su Abba, bayan idar da sallar magrib suka dawo gida amma shi banda shi, don zamansa yayi har isha'i bayan idar da sallar isha'i ɗin ma ba shi ya shigo ba sai wajajen 9:20 ya dawo gidan, Saida ya biya ɓangaren su ammiey suka kuma gaisawa kafin ya wuce nashi ɓangaren, Wonka ya kuma yi zuwa loƙacin yaji cikin sa na ƙiran ciroma (yunwa) haka ya fito parlourn ta ko Allah zai sa ya sama abinda zai sanya ma cikin sa, cikin Ikon Allah kuwa ya samu abincin a dining area, dake yanxu dama itane take girkinta, zama yayi yana hamadala tare da bubbuɗe komi, wani cool smile ne ya subcemishi loƙacin da yaci karo da kunun gyaɗa da yambols, sai farfesun nama wanda sai tashin ƙamshi suke. Tafiya take ahankali da tarin tunaninnika mabanbanta fall ranta, hannunta ta ɗaura akan handle ɗin ƙofar parlourn tana turawa, yana zaune ƙafar nan ɗaya kan ɗaya yana faman latsa wayarsa samfurin ƙirar iPhone 12promax, ɓangare guda kuma yana ɗiba garar girkinta, Jin ƙarar taɓa handle ɗin ta akayi ne yasa shi ɗago da kansa yana kallon bakin ƙofar, fararen kyawawan sawayen daya fara ganine ya ya bashi tabbacin itane mai shigowar,bai ɗauke idanunsa daka kanta ba har tagama shigowa complete nata, akan kyakkyawar fuskarta ya sauƙe ganinsa tare da kafe ta da lumsassun Idanunsa wanda suke ɗauke da wani irin shining na zallar ƙyau da kuma ƙayatarwa , jin kamar idanuwa na yawo akanta ne yasa ta ƙara haɗe jikin ta wuri guda tare da ɗago kai ahankali domin tabbatar da abinda take zarzi caraff kuwa ta kama shi yana kallonta, Amma mutuminku sai yayi saurin kawar da kansa tamkar bashine mai satar kallon ta yaci gaba da latsa wayarsa yana ci gaba da cin abincinsa. Ko inda yake bata kuma kalla ba ta shiga kitchen taje ta gama uzirinta ta fito hannunta dafe da mararn ta, da dukkan alamu period nata ne ke shirin zuwa. Daf daf daf taji tamkar takun sawaye daga bayanta, saurin juyowa tayi sai kuma tayi saurin ja baya ganinsa tsaye daf da ita, Cikin wani irin abu mai kama da shauƙi ya sake matsowa gareta, ita kuma ta shiga jaaa baya shima yana kuma matsota a haka har suka kai jikin ginin parlourn, hakan ya sanya babu wani spes daya saura a gare ta. Baki ɗaya ta matse jikinta wuri guda zuciyarta na bugun tara tara, sauran spes ɗin daya saura ya haɗe ta hanyar mannata da jikinsa, Idanunsa ya ƙanƙatar tare dayin ƙasa da muryansa Sosae, Cikin wani irin mataccen sauti ya furta. "Baki iya gaisuwa ba!, kana baki iya sannu da zuwa ba" So take ta ce ehhhhhhhhh ban iya ba ɗin, baka koya min ba amma sai taji bakin ta ya mata nauyi wajen furta hakan.sai motsin daya shiga yi alamun tana son tayi magana kenan, yadda ƙirjinsa da nata qirjin suke a haɗe ne ya sanya ta gaza maganar, ga wani irin fitinannen ƙamshinsa daya cika mata hanci, sai nata ƙamshin ya ɓata. Yadda bakin nata ke mamul mamul ne ya ɗauki hankalin sa har bai san yadda aka yi ba kawai ji yayi ya samu kansa da ɗora lips nashi saman nata, hannuwansa duka biyun yabi ya dafe jikin ginin ya zaman tana tsaƙiyarsa keñan. Idanunsa da suka ɗan soma marairaicewa ya zubawa ƙyakƙyawar fuskarta wacce tayi smooth take kuma shining na kyau, gyara tsaiwarsa yayi tare da ɗan ware idanunsa wanda ya fara sanjawa daga normal zuwa sexy emotion. Samm ta gaza koda kokkaran motsine bare tayi yunƙurin kwatar kanta, Idanunta da suke cike da ruwan hawaye ta ciro,tare da soma ƙoƙarin ture shi a jikin ta, saidai kuma samm takasa hakan domin mutumin ku ko gezau baiyi ba bare tasa ran zai sake ta ɗin, saima ƙara zagaye ta yayi yashiga hura mata iskar bakinsa saman fuskarta Ahankali taci gaba ta kici kicin kwace jikinta, amma samm bai bata damar hakan ba saima haɗe bakinsa da nata da yayi,,, lallausan sajen dake kwance akan kyakkyawar fuskarsa yaɗan shiga goga mata akan gefen fuskarta, cikin wata kasalalliyar murya cikin wani irin salo najan hankali ya furta. *" My JAAN*" ya ƙirayi sunan cikin wata irin sillent voice ɗinsa dake bayyana tsantsar peelings ɗin da yake ciki. Ji tayi zuciya da tsinke tare da bugawa da wani irin bala'in ƙarfi, jin sauƙar muryarsa cikin kunnuwanta ne yasa ta rumtse idanunta da ƙarfin masifa, yayinda zuciyarta taci gaba da wani irin buguwa. {JAAN dai?) ta sake furtawa a ƙasar ranta, _sunan da na famarkinta yake qiranta dashi, Sunan da'a kullum kwanan duniya sai ya mata amsa kuwwa acikin kunnuwanta, sunan da har kwanan gobe babu wani mahalukin daya taɓa qiranta dashi, to amma shi ya akai ya ƙirata da sunan kai tsaye ⁉️_ Ɓangaren ALIEYO bai masan abinda take ba domin daddaɗan ƙamshim dake tashi ajikintane yasashi ƙara shigewa jikin ta, tare da yi mata wani irin hugging, cikin wani irin mawuyacin abu ya shiga sakar mata wasu irin mahaukatan kisses awuyanta,wanda kuma hakan yasa da kyar ta iya kwato numfashinta dake barazanar barin gangar jikinta, ga Idanunta da suke daf daf soma fitar da ruwa. A mugun wahalce ta samu ta fusgo kalmar. "Wai mi ye haka nan? Mine kake aikata hakan, ko dai ka manta maganganu na gareka na sake tuna maka⁉️" Ta faɗa tare da kwace kanta da ƙarfin masifa tana ja baya ga Idanunta da suka kaɗa sukayi jawur ta soma faɗin. "Me nace ma ce maka nayi duk wanda ya zaɓi rayuwar aure dani to ya sani tamkar tarar Aradu ne da ka!, tamkar kuma ɗaukar dutsen Dala ne ba gammo, kuma kai ma miye kace min ma? SOFEEYERH therefore, if you hope to find a husband, you should remove it, because I am stronger than you, I passed the class of a girl like you, don haka mine kuma abinda kake buƙata daga gareni⁉️ ko yatsar hannu na baka isa sake taɓawa ba, na dama da kayi kaida Allah, Ni da kai kowa yayi rayuwar babu ruwan wani da wani🤗, domin har gaban abada zuciyar FATEEMERH AL-MUSTAPHA WAZEER ta ALIYU SHUREIM Cccccccc..... Cikin zafin nama ya fusgo ta jikinsa Rai bace, domin har cikin zuciyarsa yaji zafin ambatar aliyun da tayi. Hakan yasa a fusace ya fizgota ya sake maida ta jikin ginin tare da matse wuyarta ,cikin azabar zafin kishi yace. "Karki kuma gigin qira min sunan wani ƙato a gida!, kana jiki kuma da kike magana halak ɗinane, ina da hurimin ratsa ko ina dake jikin ki. Kin ce ko yatsar ki ban isa sake taɓawa ba ko?, to kuwa yau bari kiga yadda ake zallar Isar Anan" Cikin haɗe fuska "yace a yau ɗin nan ba sai gobe ba zan isan zaki tabbata ni Isheshen ne" Ya yi maganar idanun na fitar da zallar fitinar dake danƙare a cikin su.Zunbulelen himar ɗin dake jikinta ya fusge a ahaukace tare dayin gifa dashi. Ido ya zubama ƙirginta cikin sarƙewar,Numfashi Ya jawota Cikin qirjinshi ganin guntun kayan dake sanye a jikin ta, tare da manna ta da jikinsa yana ɗaura kansa saman tsayayyun qirjinta,Ya rinka shaƙar daddaɗan ƙamshin da jikinta ke fitarwa . Ita kuwa tureshi takeyi tana faɗin Ni ka sake ni ka ƙyaleni..... Cikin wani irin amintaccen sauti ya furta "SUNSHINE" Bata kula shiba amma zuciyarta naci gaba da bugu jin again ya kuma ƙiranta da ɗayar sunan. Cikin rawan da jikinsa ya soma ya ɗaura hannuwansa saman qirjinta, aninayen gaban rigarta ya soma qoqarin ɓallewa. Da sauri cikin fushi ta buge hannushi tana cewa " Me ne hakan ni banson ka bari, ka barni ba na so!, nace ma bana SO ka ƙyaleni" Sake Jawota jikinsa yayi cikin rawan murya ya furta, "Ki na so mana! abinda kike so ɗin ne zanji tausayinki na Miki" Cikin alamun kukan data soma tace "Wllh Ni ban ce ma ina son komai ba, kuma idan ka cuceni Allah yana gani kuma shine maji qan bayinsa" Ɗaukarta yayi cilakk yana ƙarasa wa gaban ƙofar bedroom nata, da ƙafarsa ya tura ɗakin, jikin na karkarwa ita kuwa zuwa loƙacin baki ɗaya tsoro ya gama baibayeta, ganin yadda jikinsa yake wani irin mazari ga bugun zuciyarsa da take ji. Ga kuma azabar dake fusgarta na ciwon da marar ke mata. Tamkar wani tsohon zakin ɗaya shekara nemar abinci bai samu ba haka ya shiga Romance nata, sama sama take jinsa domin ciwon da marar ta ke mata ya riga da ya rinjaye ta. A daidai lokacin daya samu nasarar rabata da rigar jikinta a kuma daidai loƙacin ne numfashinta ya tsaya cakkk da bugu, sakamakon ɗaura tongue nashi da yayi Saman nipples ɗinta ya musu wani irin tsotso. Saida ya kusan 3 mint kafin ya gano bata ma Numfashi, hankali tashe ya shiga girgiza ta yana faɗin. "FATEEMERH! FATY!! FATEEMERH!, mine hakan da da wasa nake miki babu abinda zan Miki, ki tashi kinji" Sai kuma ga wawuro ta baki ɗayanta, sai kuma ya dakata jin kamar hannunsa sun taɓa laima, saurin kallar wurin yayi wata wawuyar Ajiyar zuciya mai qarfi ya saki loƙacin daya fashimci period nata ne yazo keñan. Domin ya san irin baƙar wahalar da take ci a yayin period nata, ata dalilin Jay domin shi da kansa yasha kaima ammiey alluran da ake mata ta hanyar jay idan ya bashi saƙo. Hakan yasa yaji ya samu ƴar nutsuwa kai tsaye bai dire ta a ko ina ba sai cikin bathroom nashi, guntun wandon dake jikinta ya zame mata, ya zirata cikin bathtub Wanda ya tara ruwan ɗumi, amma har loƙacin bata ko motsa ba. Wonka ya mata tsaf ya tsabtace mata jikinta, kontar da ita yayi tamkar wata gawa pad da pant ya ɗauko ya sanya mata, sai kuma ya dafe kansa ganin ya manta kayanta. Sai kawai ya ya ɗauko mata wata t-shirt ɗin rigarsa wanda tazoata har cinya, yar kit box nashi ya ɗauko yana haɗa ruwan allura tare da yi mata, wata ajiyar zuciya taja ƙakkarfa, wani ɗan madaidaicin bowl ya samo tare da demo ruwan zafi ya sami ƙaramin towel ya shiga ɗan daddana mata mara. "Hmmmmmmm" yaji ta kuma sakin ajiyar zuciya, tare da yin juyi tana mirginosa jikinsa fashimtar da yayi ta farfaɗo ne ya sashi rungume ta tsam tsamm a jikinsa, yana jin zuciyarsa na ci gaba da bugu haka barci yayi awon gaba dashi ba tare daya shirya ba. ***** Washegari 7:13 ta farka ganinta a inda ba tayi zata bane ya sanya ta wani irin waro Ido waje. "Mi ne ya kawo ni nan kuma?" Tambayar data fara jifar kanta dashi keñan, saurin dafe kanta tayi tuno da Abinda Ya faru da ita a daren jiya, a rikice ta diro a gadon sai kuma wani dubun mamakin ya kuma kumeta ganin rigarsa sanye a jikin ta. "YA RABB, wai miye hakan?" Sai kuma tayi saurin barin ɗakin cikin tafiyar sassarfa harda haɗawa da ɗan gudu gudu ma, wai gudun kada ya dawo ya sameta a ɗakin. A gujeeeeeeee ta faɗa bedroom nata kai tsaye kuma ya faɗa cikin bathroom, wandonta ta zame da shirin yin fitsari sai kuma taga sabon wani tashin hankali. Hakan yasa takai zaune a cikin bathroom ɗin tare da takarkare ta saki wani uban Ihun kuka da azabar ƙarfin gaske. Ai bata kuma dawowa hayyacin ta takai kallonta zuwa ƙirjinta, wayyo ALLAH. Ai kuwa nan ta saki wani azababben ihu tare da furta "Wayyo Allah na shiga uku na lalace, shikenan ya gama gane min komai wayyo Ummie naaaaa shi kenan shi ya riga da ya gani, ya ɓata miki ni, yayi fatali da tarbiyyar da kika min, wama ya sani ko harda faɗeee yamin!,,, Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, ta faru ta ƙare an yima mai dami ɗaya sata" ALIEYO da tun tashinta yaji motsinta loƙacin yana cikin bathroom nashi, bayan ya fito ne da niyar bin bayanta yazo tsakiyar parlourn ta keñan yaji uban Ihun data saki, hakan yasa hankali tashe yay cikin bedroom nata domin duk tunanin shi yafi bashi wani abu ne ya faru da ita, yana shiga yaji tana barkata waɗan nan magan ganun, ai kuwa minai zai yi inba dariya. Duk yadda yaso da shanye dariyar taƙi shanwuwa hakan yasa shi sakin abarsa, hankali konce ya kutsa kansa cikin bathroom ɗin dake dama bata rufe ba. Tana tsaka da maganganun ta marasa fasali kawai sai tsaiwarsa taji a kanta hakan yasa ta sake fasa wata uwar ƙarar. Wani irin janyota yayi ta faɗa saman faffaɗan qirjinsa, kanta ya ɗago tare da zuba mata narkakkun Idonsa wanda suke a narke suke kuma cike da wutar sha'awa, Murya a sake ya furta. "Da dukkan alamu ɗalibar babban darasi dake buƙata daga mijinta, Bismillah idan kin shirya daga yau zamu fara babban darasi mafi ƙololuwar lada kai tsaye" yana faɗin hakan ya haɗe bakinsa da nata yana wani irin zuuuuƙu yawunta tare da haɗiyewa, idanunsa da suke a Lumshe ya ware tare da zuba mata su tsaƙiyar nata idanun, babu abinda yake hangowa tattare da ita sai wata irin tsantsar wutar Fitina. Wani irin nannauyar Numfashi ya saki. *BY AMMEY LAYLERH ✍️* *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~ Page 45&46 *NA Maryam Naseer Ibraheem* *AMMEY LAYLERH* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* *SADAUKAR GA AUNTY MAMU GHE TARE DA MY ƘAUNANA ♥️🤍🤎 BUGUN NUMFASHI NAAAAA N S S * Da dai sauran wanda alqalummana bazasu faɗesu ba kungane😌😌🫶🏻 *l want to love you like no other you see me happily by the way God bless you and I am proud of you You are always motivated MIRRAH🫶🏻🫶🏻🫶🏻🫶🏻🫶🏻❤️💕* ************************* https://www.facebook.com/share/p/TLMWh1zUXdpkDo7V/?mibextid=oFDknk * Duk meson karatun littafin ƘAUNA BIYU ko MIKIYA yayi joining link na facebook nawa* zan dena post ta WhatsApp* https://www.facebook.com/share/p/SPrypNw9SYPNzPoA/?mibextid=oFDknk Rayuwa ta Koya Mini Cewa Babu Wanda yake tare dakai Idan ba Allah ba, Shi Kaɗai ne wanda Idan ka tintsire sai ya Miqar da kai, Idan kayi Rashin Lafiya Sai ya baka Lafiya, Idan kana cikin ƙunci sai ya kawo ma mafita, Idan anyi masa laifi Sai ya yafe mana haɗi da gafarta mana. Kada Ka Ji tsoro, Kada Ka Damu, Kada Kayi Baqin Ciki, Ubangijinka Shi Ne ALLAH. 🕌HAPPY FRIDAY All FRIEND'S👏 ____________________ ♥️🤍♥️ Loƙacin da takai hannunta da nufin ture shi a jikin ta sai hannun bai sauƙa a ko ina ba sai saman mararsa, hakan yasa ya fara tangal tangal yana shirin kaiwa ƙasa ita kuma ganin yana shirin zubewa ne ya sanya ta sake cakumoshi tana ƙanƙame ƙugunsa. ($hi keñan ta kashe Miki Ni ammiey Naaaaaa) ya faɗa cenñnn ƙasar zuciyarsa yana jin wani irin abu me wuyar misaltuwa na bijiro masa, saurin dafe bangon bathroom ɗin yayi daga inda suƙe tsayen ya miƙa hannunsa tare da sakar musu shower. A bazata taji Sauƙar ruwan sanyin a jikin ta hakan ya sanya ta cusa kanta tsaƙiyar ƙirginsa. Tana sakin zazzafan Numfashi a gajarce. {Yarin yar nan!} Ya kuma faɗi loƙacin da hucin Numfashinta ya sauƙa saman faffaɗan qirjinsa da iyaka singlet ce sai dogon wandon Jessy. Bai kai ga zira rigar ba yaji ihunta ya fito. Kashe musu shower'n yayi bayan ya tabbatar ruwan ya wanke su tsafff kayan jikinta kamm dama ba'a maganar su. Da wani irin sauri ya sake ta yana juwa mata baya, taku ɗaya biyu ana uku yabar parlourn. Gudun kada tayi gamo da halittar sa data gama tashi ta bayyana zalamarta miraratan. Duk uban ƙiran da Amnah take masa da shigowarta ɗakin keñan ta ke ƙwala masa baisa ya juyo ba, domin koda wasa baya fatan taga yanayin da yake a ciki. Sosae tasha kukan takaicin ganinta da yayi babu kaya, hakan yasa taci alwashin rama kalle mata jiki da yayi. (Ni kuwa nace a ahhh faaaa tunenen yaya Vijay 🙄 🥴 karki kalloma kanki abinda yafi ƙarfin hankali ki aha babu luwana shawara ce a gajarce uhummmmm🤗) Shi kuwa boss ln namu kai tsaye bathroom ya faɗa xuwa loƙacin numfashinsa har fusga yake, don wani mugun peelings ɗin da yaji yana shirin zautar dashi. Ruwa me tsananin sanyin gaske ya sakar ma kansa Sosae, Idanunsa lumshe duk wannan abin yaƙi kallar jikinsa, har yanxu yana jin yadda marar sa ke harba masa, maimakon ma yaji afuwar hakan Saima tsintar kansa da yayi dajin mugun peelings fiye ma da farkon, A haukace ya jawo ɗaya daga cikin towel yana ɗaurawa a jikinsa tare da wucewa kitchen kai tsaye idanunsa har rufe wa suke tsabar jarabar dake cinsa. Ruwan tafasasshe ya ɗiba tare da jefa Lipton ya matse lemun tsami guda huɗu a ciki manya, ya kafa kansa duk kuwa irin yadda ruwan yake fidda turirin zafi, hakan bai dame shi. Shidai babban burinsa wutar sha'awar dake damunsa ya samu ta ragu ko ya ne. Cikin 10 mint kuwa wani irin gumi ya shiga keto masa tako ta ina, kana sannu ahankali ya tsinci kansa cikin ɗan samun relief kaɗan daga matsanancin peelings ɗin da yake ji, dakyar ya miƙe yana haɗa hanya yanufi upsaid nasa.... A wahalce ya faɗa saman gadon sa tare da soma sakin ajiyar zuciya, "INA SON KI FATEEMERH AL-MUSTAPHA WAZEER, INA TSANANIN ƘAUNARKI FIYE DA KOWA DAKE CIKIN WANNAN DUNIYAR, _I CAN'T LIVE WITHOUT YOU JAAN_ _I am myself I don't know What kind of s0 do I do FATEEMERH _ _I just know that I love you with all my heart and soul My SUNSHINE _" haka dai ALIEYO yayi ta sambatunsa tamkar woni zararre, koma nace ya zare ɗin ne a cikin waɗan nan ƴan kwanakin, domin nidai nasan ALIEYO MUHAMMAD NASEER baya a cikin hayyacin sane. Slippers ta zura tana nufar cikin parlourn ta dake dama inda jinin ya zuba shikenan maganar ya ƙare, direct kuma kitchen ta nufa cikin sauri sauri tashiga haɗa lafiyayyan girkinta. bayan kammala komai zuwa loƙacin 10:40am bedroom ta koma ta sake ɗauraye jikinta doguwar rigar material ta saka baƙi, wanda ya amshi ƙyaƙƙyawan surar jikinta, basket ɗin data ware na ammiey ta ɗauka tana nufar ɓangaren ta, duk kuwa da cewar ammeyn tace ta barshi ta dena wahal da kanta amma ta ƙiya kullum tayi girki sai ta kai mata. Ahankali ta sawo kanta cikin tsakiyar palon hannunta riƙe da wani haɗaɗɗan basket da kullum take amfani da irinsu wajen haɗoma ammiey lunch. Zama tayi tare da ɗaura Amnah a cinyarta, a nutse tace. "Barka da safiya ammie" "Barka muntashi lafiya Autar umminta?" "Lafiya alhamdulillah ammie" , ta faɗa tana tura basket ɗin dake riƙe a hannunta sai kuma ta kama wasa da yatsun hannunta. "Masha Allah Ubangijii yayi albarka ya kuma haɗemin kawunanku wuri guda har ranan da zanga ƴaƴanku" kanta ta sunkuyar ƙasa tana cigaba da wasa da hannunta Shi kuwa boss ln acen ƙasan ranshi yake faɗin (Ai yama kusan haɗewa ammeyna domin nafiki buƙatar hakan) sai kuma wani irin murmushin da bai shiryama zuwanshi ba ya subce masa, Irfan ne ya kafe yayan nashi da tsayayyawun Idanunsa masu kama da nashi, sai kuma akayi katari kamar ance ɗaga kanka, ya kuwa ɗaga yana sauƙe ganinsa akan Irfan ɗin, girarsa ɗaya ya ɗaga mishi tare da ɗaga kafaɗunsa alamar naga komea, da ido yamasa zan kama ne. Ko inda yake bata yi marmarin kalla ba, Irfan ne ya gaidata a kunyace ta amsa shi. ganin kuma su ammiey a parlourn ne ya san don dole ta ɗan saci kallon sa kaɗan, tare da furta. "Good morning papieyn Amnah" Wani irin Lumshe lumsassun Idanunsa yayi jin yadda muryanta ya ratsa shi. Jikin kujerar ya koma yana ƙarayin relax yana sauƙe wata ɓoyayyar ajiyar zuciya, da idanu ya bita ita kuma dama batayi tsammanin amsawar nashi ba dan haka taci gaba da murza hannuwanta,.....kamar kuma daga taji sauƙar muryansa cikin kunnuwanta. A fusge ya furta kalmar "Morning how are you feeling today "Morning how are things" "$0 boring" Ta amsa jikinta na ɗan rawa kaɗan, Ring ɗin da ƴar ƙaramar woyarta ya soma shine ya taimake ta wajen miƙewa tana barin parlourn baki ɗaya. Da wani irin azababben kallon ƙasarn Ido yabi bayanta, yana jin tsigar jikinsa naci gaba da tashi.Sassanyar ajiyar zuciya yayi, gami da turo tongue dinsa ahankali ya lashi lips dinsa, cikin yanayin kasalan da ganinta ya haifar masa, yawun daya tsaya masa a maƙoshi ya haɗiya, saboda ganin yadda mazaunan ta ke juyi da yayi ya sashi jin sha’awar Kasancewa da ita nahar abada. __________★★★_________ *AFTER 2 WEEK* A cikin waɗan nan sati kai biyun abubuwa sun faru da dama ciki kuwa harda zaman queen da alieyo daya fara sauya wa daga yanayi na kai da kai zuwa wata iriyar shaƙuwa. Saka makon shigar sabgar juna da su ka fara....... Zaku yi mamaki Sosae yadda al'amurra suka sanja musu, amma fa yasha ɓakar wahala kafin ya samu ya shawo kanta, zama suke gwanin birgewa mai tafe da zazzafar soyayya, saidai ita taƙi bayyana masa soyayyarta, domin ita a ganin ta Tata soyayyar ta jima da zama shuɗaɗɗiya. Amma tana girmama shi kammm tana bashi kulawa cikin sakewa, komi dama akace yana da rana gadai zaman ALIEYO da FATEEMERH ya Sanja daga wani mataki zuwa wani babban matsayi na daban, saidai duk wannan abun duk loƙacin da ALIEYO ya nemi data bashi haƙƙinsa, nan ta ke take birkice masa, tayi ta kuka domin ta yarda suyi zama irin na abokan ta, amma kammm bata shirya ma wannan babban al'amari ba, bata yarda da wannan zancen ba tuni kuka ya zame mata abokin rayuwa, don duk loƙacin da yayi yunƙurin hakan kuka take Sosae bana hankali ba, ba kuma wanda hankalin zai iya ɗauka ba, Gani take da zarar Alieyn ya raɓeta shike nan taci amanar ALIYU SHUREIM, masoyinta nurul qalb dinta. Hakan yasa alieyo ƙoƙarin danne duk wani fitinarsa, domin yana so ya bita a sannu ne baya son nuna ƙarfi. Shi yasa ya ajje komi a gefe yake nuna mata asalin zallar ƙaunar da yake mata. Ahankali ya maida ƙofar bedroom ɗin ya rufe, tare da juyawa ya sauƙe fitunannun idanunsa akan queen dake kwance, Cikin wasu haɗaɗɗun riga da wando na barci dogaye masu santsi.. gashin kanta wanda ya baje akan pillow yabi da kallo, wata macacciyar ajiyar zuciya me ɗan ƙarfi yasauƙe, tare da ɗan jingina bayansa ajikin ƙofan, yadda ta baje tayi daiɗai shi yafi komai tafiya da Imaninsa, cibiyoyinnta sun baje hannunta ɗaya maƙale da wuyan Amnah ta saƙale ta dashi, ga wani irin fitinannen ƙamshinta na tashi mai tafiya da Numfashin mutum. Sexy eyers nashi ya zuba mata yayin da aransa yake jin wani irin matsanancin S0 da kuma shauƙinta na ɗibarsa, ɗan numfasawa yayi ahankali tare da karasowa cikin ɗakin..... Rashin sanin cewa barci take yine yasa ya ƙira sunanta cikin wata sassanyar murya, ganin shiru bata motsa bane yasa shi zama abakin gadon ahankali ya ɗan ranƙwafa tare dasa hannunsa ya janye lallausan gashin daya baje a saman fuskart, tozalin da yayi da ƙyaƙkyawar innocent face ɗinta wanda ke ɗauke da busassu hawaye ne yasa shi sauƙe ajiyar zuciya, tare da sakin wani shu'umin murmushi me ɗauke da ma'anoni daban daban, Amnah ya gyarama kobciyarta. Ahankali yakai hannunsa ya shafi gefen fuskanta cikin Muryar sa da yayi ƙasa sosae ya furta "baby doll rigima ko yaushe cikin kuka" ganin barcin nata yayi nisa ne yasa ahankali ya kama kafaɗunta tare da ɗan juyo da ita ya zaman suna fuskantar juna, idanunsa ne suka sauƙa akan ƙirjinta wanda ƙusan rabin su suke bayyana ta saman rigar dake jikinta sanadin santsin da rigar keda, take yaji tsiƙar jikinsa ya wani irin zuba yummmmm yayinda tashin farko yaji wani irin abu na yawo aduka sassan jikin sa, a duk loƙacin da zai ci karo da surur jikin ta ba ƙaramin rikicewa yake ba. A nutse yasaka hannuwansa yaɗan rungumota sauƙan lallausan fatar jikin ta akan nasa jikinne yayi sanadiyar miƙewar tsiƙar jikinsa, take yaji ƙofofin sadarwa da tunanin sa sun tsaya cakkk, yayinda taushi da kuma laushin jikinta suka birkita tunani da lissafin sa loƙaci ɗaya, suka kuma sauƙar masa da nannauyar kasala, idanunsa da suka ɗan soma marairaicewa ya zubawa ƙyakƙyawar fuskarta wacce tayi smooth take kuma shining ɗin kyau, gyara kwanciyar sa yayi tare da ɗan ware idanunsa wanda ya sauya daga normal zuwa sexy emotion, soft lips ɗin ta da suke masifar burgesa ya zubama narkakkun idanunsa, motsawa yayi jiki a saɓule tare da sakar mata wani Tamkar kuma wanda aka zabura yayi saurin miƙewa tsaye yana barin ɗakin baki ɗaya. Saman sa ya nufa loƙacin ƙarfe biyun dare ma ya wuce. ******* Zaune sune a cikin parlourn ta inda tayi matashin kai da cinyarsa, yana sanye cikin kayan shan iska in banda tashin ƙamshin su babu abinda ke tashi a parlourn.A hankali ya shiga Shafa gefen fuskanta cikin salo na jan hankali, A shogoɓe ta ɗan juyo da fuskarta tana ɗan kallon sa, sai kuma ta taɗan turo ɗan ƙaramin bakinta gaba, a narke ta furta "Ayya Abu Amnah ka barni naje gida yau dai, kaga ban taɓa zuwa ba kaji abu Amnah?" Kobciyarta ya gyara mata saman jikinsa, Ahankali ya kawo bakinsa daidai setin kunneta. "FATEEMERH!" Ya ƙira sunanta cikin wata irin sillent voice ɗinsa dake bayyana tsananin ƙaunar ta, "kinason zuwa ganin ummien mu ne?" da sauri ta daga masa kanta cikin tsantsar farin ciki " To shikenan zuwa anjima ki shirya saina kaiki" da wani irin farin ciki ta saka hannayen ta tana cukuwkuye jikinsa,kafin ta sakar masa wani zazzafan French kiss a gefen wuyansa, idanunsa ya lumshe yana jin yadda miss 😘 😚 ɗin ke ratsa ko ina na jikinsa. Zame wa yayi yana kobciya tare da ɗorata saman ruwan cikinsa, sexy eyes nashi ya zuba mata yanajin wani irin abu mai kama da magnet na fusgar shi zuwa gare ta. Cikin zumuɗi ta tashi a jikin sa tana yin plate ɗin su ammiey, ammiey na tsaka da aikinta queen ya faɗa cikin parlourn ganin bata parlourn ne ya sanya ta binta kitchen domin ta jiwo motsinta a cenñnn. Cikin matsanancin farin ciki tace Ammiey ina angle har yanxun bata ba'a taso suba?" "Kin san dake yanxu ka'in da na'in sun koma karatu keda ganin Amnah kammm sai goshin magrib" Dan marairaice Idanunta tayi tare da furta. "Ayya Ammiey dama fa nazo sanar mata ne papieyn ta yau dai munci gari ya barni zuwa gida" "Ahhhhh inyeeeeee Masha Allah,kice yau dai kinci tiyya keñan, kuma gashi ƴar gaban goshin naki bata nan ba" bakinta ta ɗan tura tare da furta "nikam da nasan za a barni fitar nan Allah da bata jeba" Saidai ta ɗan murmusa tare da furta "In banda abinki Fatima aiba yau farau ba, kuma ba yau ƙarau ba wata ran in ba'a jeba wata ran sai aje" Ita dai ba yadda ta soba haka nan ta haƙura badan taso ba, sai kuma ta kamawa ammeyn wani aikin suka ci gaba dayi tare. A hankali ya sanyo kansa cikin parlourn yau kam complete cikakkiyar shigar hausa Fulani yayi. Cikin wani ɗanyen bowel na maza baƙi mai roɗi riɗi. Sai hular daya sanya wacce ta shiga da kayan, Tsintsiyar hannunsa ɗaure da wani rantsatstsen watch wanda ya haska farar fatar hannunsa. sumar nan ta sauƙa ta ƙasar ƙeyarsa sai wani irin maiƙon ƙyau take. Hannunsa zube cikin aljihun wandon, wanda dukkan alamu suka gama bayyana cewae wanka ma yayi. Ganin babu kowa parlourn ne ya sashi nufar kitchen ɗin kai tsaye. da sallama ya shiga cikin kitchen ɗin ammiey ce ta amsa shi, Idonsa na kanta ya furta, "Ammiey naje anguwa" "To me sunan manya saika dawo" hannuwansa ya sanya ya ɗan shafi ƙasan ƙeyarsa. Yana yin woje cikin siririyar muryata ta furta "A dawo lafiya" Wani irin daɗi ne yaji ya ratsa ko ina na jikinsa maimakon ya amsa sai kawai ya fice a parlourn ma baki ɗaya. Shi daya ya fita kai tsaye makeken boutique clothing store nashi ya nufa. Sosae yaji di kaya kamar hauka wanda har nima hakan kaina ya bani mamaki. daga nan kuma gidan Hajjo ya nufa yaje suka gaisa, ai kuwa yayi dana sanin xuwansa domin maganganu ta ringa ɓaro masa. Tako ta ina inda ta shiga ce masa. Ita fa bataji labarin samun ƙaruwa ba, in kuma shegen zafin kansa ya sanya shi gaza kusantar matarsa wllh zata haɗa shi da ubansa ya masa faɗa ya kusanci matarsa, Idan kuma baya da lafiya ne ya fito ya ya faɗa mata ta shiga jeji ta haɗo masa sassaken LoL 🤗 (Hhhhhhhh LoL 🤩 hajjon mu, wato zaki faɗa ma Abba yama Alieyo faɗa yayi sex da matarsa, LoL 🤗 🥰 nikam ina son ki Hajjo Naaaaaa) Koda ya koma gida loƙacin tuni harta shirya cikin lafiyayyan leshinta ruwan zuma. Ta daura mayafinta me ɗan girma, Saida ta biya tama ammiey sallama kana ya ɗauke ta suka ɗauki hanya.. Cikin tarin nutsuwar sa yake mirza starring motar, hannunsa cikin nata hannun yana mirzawa, cikin wani irin silent voice yace da ita. " Da dukkan alamu Hajjo ta gaji da ganin ki babu ciki, don haka saiki shirya amsana a matsayin miji, ki bata jikokin da take da buƙata" Hannunsa dake cikin nata ta matse da ƙarfi, tanajin yadda wani irin matsananci kunyarsa ya gama baibaiyeta. da kuwa ta kife kanta a cinyarta bata kuma yarda ta dago kanta ba, har suka ƙarasa gida. Har gidan ya shiga da matarsa tunda dama gidan ba baƙonsa bane, a farfajiyar gidan yayi parking tun kamin ya gama daidaita parking nashi ta fita tana zurawa a guje cikin gidan, ummie tana zaune a saman kukera ta kunna kallo tana kallar Sunnah tv, domin gidan shiru yaya jay na India shima Nurien na gidansa , Abba Kuma na wurin aikinsa babu zata babu tsammani kawai saiji tayi an fado jikinta, hakan yasa a ɗan firgice ta furta "Subhanallah!" Wata mahaukaciyar dariya queen ta kwashe da ita, tare da furta "I Miss you my ummiena, nayi kewarku ke da Abbana dasu yaya Nurien da yaya jay I Miss you All my family Naaaaaa" ta karasa maganar tana rungumo ummiena, ajiyar zuciya ummie ta saki tare da sakar mata murmushi, sai kuma ta juwo da ita tana zaunar ta kusan ta, "ohhhh Allah wai har yanxu kekam bakiyi hankali ba Fatima!" Ummien ta faɗa tare da tsare ƴar nata da Ido. Bakinta ta ɗan tura gaba cikin shogoɓa da sakalci, tace "Ashe duk missing naku da nayi ke bakiyi nawa ba ummie!, tunda daga zuwana har kin fara min faɗa" Ɗal taji an bugi bakinta hakan yasa ta ciro kanta, ALIEYO ta gani tsaye daf da inda take zaune. "Shiiiiiiiiiiiiiii " ya ɗaura hannuwansa saman bakinsa alamun ta masa shiru, Ita kuwa ummie murmushin jin daɗi ta saki. Zama yayi shima a ƙasan duk yadda ummie taso daya zauna saman kujerar ya ƙiya, don dole ta ƙyale shi a ƙasar, nan ya shiga gaida ta cike da girmamawa, A mutum ce ta amsa shi cikin sakin fuska bayan sun gaisa ya mike yana faɗin bara yaje ya ɗan dawo. Ita kuwa nan suka buɗe babun fira ita ummienta, babu jimawa saiga Abba ya shigo gidan,shima Sosae yaji daɗin zuwan da tayi don tunda akayi bikinta yau kimanin watanni shida da ƴan kai ake magana. Cikin ƴar tsokanar daya saba mata yace "AHA Autar Abban ta keda abban yake shirin zuwa gaida ki a tunaninsa kinyi nauyi ne" kanta da sunne ƙasa ta shiga wasa da yatsun ƙafafunta. Ita dai ummie nata murmushi ne, Bayan anyi sallar la'asar ta shiga wurin Mama, sosae itama maman taji daɗin ganin Fatiman duk da kuwa cewar suna yin woya akai akai. Bayan sun gaisa itama Maman Aliyu shureim ɗin ta karema queen kallo tare da futar, "Yo ke ai ina nan inata haɗa lissafin haihuwar ku keda ƴar uwarki, kuma saina ganki haka zingari minki, Anya!, Anya kuwa Fatima" Loƙaci guda Idanunta suka tara kwalla sai kuma ga ruwan hawaye sharrr ya biyo fuskarta, ƙuri Mama ta mata da Ido aranta tana jinjina irin taurin zuciyar da fatiman take da. Saida taba Ajiyar zuciya mai ɗan qarfi kafin a sanyaye ta shiga mata nasihohi masu ratsa zuciya da kashe jiki, dangane da danne haƙƙin miji akan matarsa, domin bata raba ɗayan biyu ta hana mijinta haƙƙin sane kan wani banzan dalili nata. "Ban san wacce iriyar zuciya ke gareki ba Fatima nasihar nan faɗan nan anyi Miki a tsaye anyi Miki a zaune, amma dammmm kin gaza ɗaukar ƙaddarar ki, haba Fatima sai kace ba musulma ba! Shi wanda kike yi domin nasa yana Cenñnn ƙarƙashin ƙasa ta daɗe da rufe idanunsa, in banda hauka ma shikenan akan wani banzan dalili naki ki hana salihin Allah haƙkinsa, yo mace ma data zauna da miji harda ƴaƴa yana mutuwa kuma ta auri wani mijin harda ƴaƴa, amma ɗan banzan kafiyar tsiya ya miki yawa Fatima, to Wallh ki sani ruhin Aliyu bazai taɓa samun salama idan har haka zakici gaba da danne haƙƙin mijinki, don wannan ba gata kika masa ba, ke kin kuwa ma san tsinuwar Mala'iku akan mace mai danne haƙƙin mijinta, ko macen da miji zai ƙirata shimfidarsa taƙi zuwa ranar tana kwana tsinuwar Mala'ikun Allah ne, bare ke da shafe sama da watanni, to maza idan har hasashe na gaskiya ne kiyi gaggawar Sanja hali domin wannan ɗabi'ar bata Muminina kwarai bace, idan kuma Allah ne bai kawo ba Ubangijii ya baku na gari masu albarka!" Tunda Maman ta soma mata wannan nasihar ta kife kanta saman ƙafafun Maman take sharɓar ruwan hawaye, so take tayi magana amma bakinta ya mata nauyi, hakan yasa kawai take ta zirarar da ruwan hawaye. Sallama wasu yara ne yaja hankalin Mama hakan ya sa ta fito tsakar gida, ko aikosu akayi, turus kuma ta tsaya ƙerere tana kallon Ikon Allah. "Sannu Aliyu!, Aliyu ya tafi Aliyu ya dawo, Ikon Allah kai waɗan nan yara babu abinda zamu ce daku acikin duniyar nan sai fatan Alkhairi, Ikon Allah, shekaran jiya jiyar nan saƙon Jawad ma ya riske mu, ikon Allah keñan me yadda yaso" Tayi maganar wasu zafafan hawaye na zubo mata, jiki a mace queen ta fito jin shirun yayi yawa ne ya sanya ta fito wa tsakar gidan. Sai kuma ta tsaya cakkk ganin Mama tana hawaye, ga yara sai shigo da kayayyakin abinci suke. "Subhanallahi Mama wai me ke faruwa haka ne?" Tayi maganar da sigar tambaya, Saida ta share hawayen fuskarta kana cikin wani irin rauni ta dubi fatiman.... *BY AMMEY LAYLERH ✍️* *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~ Page 47&48 *NA Maryam Naseer Ibraheem* *AMMEY LAYLERH* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* ♥️🤍♥️ _____________________________________________ ***Sai kuma ta mata nuni da kayan abinci da har yanxun ake ci gaba da shigowa dasu, dangin su shinkafa ƴar buhu, taliya, makaroni, katon katon na kiras ɗin kwai, kifin gongoni madara peak ta gari data ruwa, sugar, plantain, Kai da dai duk wasu nau'o'in kayan abinci, idonta naci gaba da zubar hawayen ta shiga faɗin. "Fatima bansan dame ne zan sakama waɗan nan yara ba wajen biyansu, saidai addu'a tsakanin mu dasu, Ubangijii Allah yaci gaba da wanzar da farin ciki acikin rayuwarsu dama zuriyarsu baki ɗaya, Allah ya raba su da dukkan wani sharri na mutum na aljan Ubangijii ya musu kyakkyawarn Sakamako a gidan aljannatul Firdausi" Kallon ban fashimta ba Fatima ta shiga bin Mama dashi. Ita kuwa gane nufin tane ya sanya ta furta mata. "MIJINKI ALIYU, da kuma JAWAD da NURIEN, su nake nufi,tunda Allah ya amshi ran Aliyu shureim suka ci gaba da ɗawainiya damu, duk ƙarshen wata wannan uban kayayyaki da kika gani haka mijinki ke jibge mana, ko rabin su bama cinyewa yake ƙara mana, saidai idan wata baizo karshe ba, hakan ma banda maƙudan kuɗaɗen da yake haɗiwa dasu. Malam yayi maganar ya kamata ya rage kayan amma Sammm ya ƙiya, saidai Allah ya musu sakamako da gidan aljannatul Firdausi kawai shine ƙarshe" Wani iri taji acikin ranta, ALIEYO Alieyn data sani dai, tunda gashi har Mama ta furta mata cewar mijinta, Ashe dama yana da zuciyar musulunci, ashe dama yana da imani, shi yasa akace karkayi gaggawar yankema mutum hukunci idan har baka zauna dashi, ka fuskance shiba.Suna nan tsaye saiga malam Allah Sarki gwanin tausayi, Sai ɗauke kwalla yake aduk loƙacin da Alieyo zai kawo musu kayan nan haka suke wuni ɗauke ƙwallar tunawa da Aliyu shureim, ɗakinsa ya nufa kai tsaye da sauri Mama ta bishi itama saita rufa musu baya, "Assalamu alaikum" "Wa'alaikis Salam, Fatimah ƙara mana" Abban ya bata amsar kai tsaye, shigowa tayi har ƙasa ta sunkuya ta gaida shi,ya amsa mata a mutum ce, nan ya shiga mata godiya ita da mijinta, tare da jera musu adda'oi masu ƙyau a ƙasar ranta take amsawa da Ameern kawai. Saida ta jima Sosae bayan tasha kukanta kana ta musu sallama ta fito, da sauri Mama ta biyu bayanta, tana ƙoƙarin fita Maman ta cimma ta wani abu ta bata acikin jarka tare da cewa "Kinga na manta Ingo wannan maganin shawara ne maza ki shanye ranar na amsa Miki, ɗan aike nema na rasa da tuni na aika Miki. Amsa tayi babu musu jiki a sanyaye ta shanye, saidai kuma a baki sammmm baiyi mata kama da maganin shawarar ba kamar yadda Maman ta faɗa, tana shanye kuma ta bata wani kalan daban, a haka dai Saida ta bata har wajen kala uku a ta ke take shanye wa, Sai kuma ta bata wata gora medan girma ta ce "wannan kuma zuma ne kaɗan kaɗan zaki na sha kullum kamar sau biyu, safe da dare" "To Mama Insha Allah" Nan ta fito jarkar riƙe a hannunta, a ƙofar gida taci karo da yaya Nurien ɗinta mutumin nata a da, aikuwa me zata yi ta tafi dugun ta zata rungume shi malam, Alieyn da fitowar su daga masallaci shida Abbanta, ya wani irin banka mata wata wawuyar harara. Da Ido ya mata umarnin tana rungumar shi, mai raba su shida ita saidai Allah. Bakinta ta murguɗa masa tare da shigewa jikin yaya Nurien. da murnarnta, janye ta yayi a jikinsa yana faɗin. "Me hali dai baya sanjawa, Ni matsa min a hanya tunda baki san kin girma ba, ƙatuwa kawai" nan fa idonta yayi raurau suka tara ruwa, Shi kuwa dama Abba tuni yayi gaba abinsa, ta miƙa ƙafa keñan da shirin damawa carafff ya yariƙo hannunta, uffan bata ce dashi ba ganin a woje suke. Suna shiga gida kuwa ta fusge hannunta a nashi, tana aika masa da wata ƙatuwar harara taku ɗaya biyu ana uku ya cimma ta, hannunsa ya sanya ya kawo ta tare da shigar da ita cikin jikinsa zagaye ta yayi da hannunwansa, yana ɗaura haɓarsa saman kanta Ahankali ya shiga hura mata numfashinsa me ɗumi, "Me yasa Fateemerh bata girma ne Kamar wota ƴar tsanar roba uyummm?, yaushe zaki dena wannan abin?,Sai kace wota mage baki da aiki sai faɗawa jikin mutu ne, to Indai jiki ne ganan halakk malakk nakine kiyi duk abinda kika ga dama anan!" Ya fada yana sake shigar da ita cikin jikinsa. A haka suke tafiya har suka karaso suna daf da shiga parlourn ya janye ta a jikinsa. Koda suka shigo cikin parlourn Abba dake cin abinci ne yama Alieyo magana. "Malam ALIYU Bismillah" ya faɗa yana masa nuni da gefen sa. Ahankali yayi ƙasa da kansa tare da furta "Alhamdulillah Abba, ban daɗe dacin abincin ba" Ɗan murmusawa kawai Abba yayi tare da masa godiyar abin Alkhairansa gare su, sai anan ma Fatima ta kuma jin irin Alkhairan Alieyn har iyayenta, duk da dama yana musu ta dalilin kyakkyawarn abotar dake tsakanin sa da yaya jay. ganin yadda garin ya haɗa uban hadari ne ya sanya Abba cewa suyi maza su tafi. tana tura baki tana komai haka suka yi sallama da iyayen nata. Da sauri ummie baiwar Allah ta miƙe tana barin bari tazo gasassun zabbin da tama gashi na musamman ta juya musu a leda,ganin shi alieyon yaƙi cin komai. Fatima ta miƙawa tana faɗin "gashi tunda yaƙi cin abinci idan yaje gida yaci" "Angode ammiey" ya furta tare da saurin barin parlourn. Tana tana gani haka suka fice a gidan, shi da kansa ya buɗe mata gaban motar tana kumbure² tana komi tare da tinzira baki sama haka ta shige cikin motar tare da wani irin janwo murfin da ƙarfin gaske. Shi kuwa dai ko a jikinsa Saima murmushin gefen baki daya saki abinshi. Motar ya faɗa tare da mata key suna ficewa a gidan, tana ganin sunnar gidan ta saki kukan da yafi kama dana shogoɓa. A hankali ya sanya hannun shi tare da ɗan janyota cikin jikin shi, murya a tausashe ya murta "pls stop crying FATEEMERH" Jin muryay dayay amfani wajen ambatar sunanta, da yadda ya ƙirayin sunan nata cikin wani irin slow voice ne ya sanya kukan nata tsayawa cakkk. Jin tayi shiru ne ya sanya shi kamo kanta ya ɗora saman cinyarsa, A haka yaci gaba da driving nasu hannuwansa cikin nata hannun yana murzasu. Zuwa loƙacin garin ya ƙara harmutsewa da hadari, manyan gajimare sun yima sama ado ta hanyar ƙawan da suka mata. Suna dab da shiga estate ɗinsu aka soma yayyafi kaɗan kaɗan. Yana sanyo motarsa cikin estatse ɗin ana tsinkewa da ruwa me bala'in ƙarfin gaske. Bai san loƙacin daya sake ƙanƙame hannun queen ba cikin nashi, tuni jikinsa ya soma rawa idanunsa suka soma fidda wasu irin ruwa ruwan da suka tara. da ƙyar ya kawo su cikin gidan lafiya, bayan yayi parking car nashi Saida ya jima Sosae a zaune kafin yayi ƙarfin halin buɗe motar. Gashi babu umbrella a cikin motar baki ɗaya, Ita kuwa queen 🙄 kuwa iyayen wasan ruwa jiki har mazari yake ake ayi wasan da aka saba duk da kuwa cewar duhu ya fara, saidai hasken sola ga haske ko ina na gidan. Kafin yayi wani yunƙuri tuni ta ɓalle birnin motar ta fita, juyi ta soma yi a cikin ruwan tana jin kanta cikin wani irin nishaɗi, shi kuwa dake shirin fitowa sai dakata ganinta cikin uban wannan ruwan da ake tsalawa sai nishaɗi take yi abinta. Sosae ya shagala da kallon yadda take juyi a cikin ruwan, tare da irin kaima ruwan nan runguma LoL 🤩 🥰 🤗 Irin yadda ammeyn ku ke yi. "YARINYAR NAN KO" Ya furta hakan saman laɓɓansa tare da ɗan ziro tongue nashi ya lasa saman laɓɓan, Cikin wani irin abu dake fusgarsa zuwa gare ta yayi shahadar fitowa daga motar. Wani irin tsuma jikinsa ya fara jin saukar ruwan a jikinsa, Sai kuma yaji ƙafafunsa sun masa wani irin nauyi. Ita kuwa Sosae wasan da take yake matuƙar faranta ranta, Saima da ta tuno da shureim ɗinta domin a duk irin wannan loƙacin takan kunna ire-iren waƙoƙin sa ta ƙure tayi ta kwasar nishaɗin ta. Cikin wani irin salo ya ziro tafin hannunsa daya ya shigar da ita cikin jikinsa, ɗayan hannun kuma ya kifa saman maranta ya zagaye ƙugunta dashi. A bazata ta dago kanta sama sai kuma tayi ƙasa da kanta, tura kansa cikin wuyanta yayi yana shaƙar ni'imantaccen ƙamshita me ratsa zuciya, yadda ruwan yake dukan su ne ya sanya shi ƙara takwaikwayota jikinsa, yana matse ta kam kam tamkar zai rabata gida biyu haka take ji. Rawan da jikinsa yake ne ya tsananta, haka yasa ya fara takawa a hankali da ita a jikinsa, tafiya suke amma jikinsa na ƙara tsuma har wani irin ɗan shiɗewa² yake numfashinsa na shaking Idanunsa dake cike da mayen feelings ɗinta ya buɗe Ahankali tare sauƙe ganinsa a kanta, A kuma daidai loƙacin suka kawo plate nasu, cikin ƙarfin hali da jarumtaka ya sunkuya ƙasa tare da ɗaukarta cilakk yanayin bedroom nashi da ita, Jikinsu sai ɗigar ruwa yake. Cikin classic bathroom nashi ya wuce da ita kai tsaye, Baya ya juwa mata tare da zame dogon wandon shaddar dake jikinsa, sai kuma ya zare rigar ita ma tare da singlet ɗin itama. Ahankali ya juyo gareta mayaninta ya kama yana zame shi daga cikin ta, mannata yayi da jikinsa da babu riga. Zif ɗin rigarta ya kama ya shiga yin ƙasa dashi a hankali, Jikinta ne ya soma rawa jin yana shirin yin ƙasa da rigar, hakan ya sanya ta riƙe hannunsa kammm taƙi saki, Matseta yayi tare da ture hannunta hankali kwance ya zare jiƙaƙkar rigar ya yasar a ƙasa, shima zanin cire shi yayi dogon wandon sikin tayin ɗin Jikinta ya zame. Hannu yasa da nufin zame pant ɗinta ai kuwa ta hana shi furrrr daga ƙarshe ma Saita sanya kuka, cikin kuka ta soma faɗin. "Ni ka ƙyale ni!, ka rabu dani tunda ni ba ƴar Iska bace!" Cikin tsantsar ƙwarewa a iya rashin ta Ido ya zuba idanunsa cikin nata, cikin wani irin deep sound ya furta. "Ni kuma ɗan Iskan ne, kuma Iskancin nake son yi dake!" "Wallh Allah saiya saka min ganin jikina da kayi babu kaya azzalumi macuci" "Ohhhh really 🙄" Ya faɗa cikin macacciyar muryarn sa, tare da ɓalle hock ɗin bra nata da ƙaryi ya fincike a jikinta yana cilla da ita. Wani uban kururuwa ta saki wanda badan albarkacin ruwan saman da ake tsalawa babu abinda zai hana su ammiey jiyota. Nan kuwa ta ƙanƙame Jikinta wuri guda taƙi yarda ya ganta a hakanta ta, kyakkyawarn naket white skin ɗinta ya shiga bi da Mayun idonsa, kafin ya sauke ganinsa saman kwarmin gadon bayanta. Ahankali yayi ƙasa da karamin wandon sa na ciki, sai kuma ya fizgota ya zaida ta akan ƙafaɗunta, cikin mataccen murya ya furta. "$hikenan tunda kin yimin Allah ya isa ganar miki jikin da nayi, saiki rama nima, dama kince saikin raba wancen ranarn" A fusace ta juyo da niyar masa bala'i da rashin kunya, sai kuma tayi gamo da abinda ya kusan tafiya da Numfashinta, A firgice, a gigice, a ɗimauce ta afka jikinsa, tsabar ma ta riƙice ta rasa yadda zatayi. Jikinta ne ya shiga wani irin mazari kar kar kar haka Jikinta ke karkarwa. Tsammm tsammm ya sanya hannunsa yana rungeta cikin jikinsa yana fidda wani irin wahalallen Numfashi. Shower ya sakar musu ruwa ya shiga sauƙa a jikinsu me ɗumi. Ganin yadda duk ta firgice dashi, shine dalilin da yasa shi dakatawa. Shida kansa ya mata wanka tare da daura mata alwula, cikin ƙasa da murya ya shiga raɗa. "Wai dama kina da tsoro har haka?, toma mine ya firgitar min dake har haka?" Mutsu mutsun ƙwatar kanta ta shiga yi, "ki nutsu pls babu abinda zan miki!, Alwula zamuyi muyi sallar Isha'i" da sauri ta shiga gyada masa kanta. Tare suka fito daure da towel, wanda ya saƙkoma queen har ƙasa kasancewar nashi ne ya mata yawa Sosae. Akan stool ɗin gaban mirror'n sa ya zaunar da ita, nan ya shiga shafe mata jikinta da lotion nashi masu taushin ƙamshi. Wata gold abayar sa ya Ciro mata tare da zira mata. Shimar ɗin da bata san daga ina ya fito ba ya sanya mata,Shima shirya kansa yayi cikin farar jallaba fara, sai kuma ya feshe jikinsu da daɗɗarn Tularukan sa masu bala'in kamshi.Tare da shimfiɗa musu darduma. A nutse ya jasu sallar Isha'i bayan sun idar ya kuma jansu wata sallar raka'a biyu. Inda ya shiga kwararo musu adda'oi masu ƙyau da tarin yawa. Inda queen tayi ta tunani dama yasan addini har haka, saman goshin ta ya dafa tare da musu Adda'ar zaman lafiya da ƴaƴaye na gari da nema musu kusanci da tarin Alkhairukan su, ya kuma nema musu tsari da sharrin dake tare dasu. Tana jin ya saketa ta mike da saurinta da nufin barin bedroom nashi, domin duk a matse take jin kanta. Sai kuma ta tsaya cakkk jin ya damƙi Tsintsiyar hannunta, rasss taji gabanta ya bada sautin bugu. Tsaye ya miƙe yana furta "Amayar ALIEYO MUHAMMAD NASEER ina zuwa kuma⁉️ bayan ango na shirin angwan ewa🤭 🫣" (Innalillahi wannan mutumin) Ta furta tana tana son zame hannunta a nashi. "Ɗakina zan tafi dama barci ne nake ji" "Nan ma ai ɗakin kine kizo kiyi barcinki" ya faɗa cikin muryarn daya soma fita a hayyacin sa. "Nidai A ahhh zan tafi ɗaki nane kawai, nafi son shi" "Uyummmmmmmm, to ki bari muyi dinner kafin nan" Cikin muryarn tsoro ta furta "Allah nidai a ƙoshe nake, ummiena ta cika min ciki da abinci ta me daɗi ma" "Masha Allah kinga kenan nima saiki ciyar dani ki kuma shayar sani daga abinda kika cin, don ni ina matuƙar jin yunwar" ya kai ƙarshen maganar tare da miƙewa tsaye. Cirata sama yayi baƙi ɗayanta bayan ya cire hijjabin jikinta, Sosae gabanta ke wani irin bugun tsananin tsoronsa, domin dai tun da ta ganshi tsirara haihuwar Ammiey baki ɗaya ƴar nuwar data saura a jikin ta ta gudu itama, data ɗan rufe ido ƙatuwar d***k ɗinsace ke mata gizo yadda take wani irin harbawa tare da haniniya ga uban ƙyalln da take yi........Jin ya sauƙe tane a tsakiyar gadonsa ya sanya ta yunƙurowa a zabure zata miƙe ta gudu. Shima gadon ya faɗa tare dabi kanta ya danne ta, rungumo ta cikin jikinsa yayi tare da komawa ƙasanta ita kuma ta dawo sama. A tsorace ta shiga kokawar kwatan kanta domin neman tsira. Mutsu mutsun da take yine ya sanya shi sakar mata nauyinsa, "Ashhhhhhhhhhh!" T gaɗa jin yadda ya mata nauyi Sosae, kansa ya nutsa cikin tsaƙiyar ƙirginta a wahalce yaja wani irin zazzafan Numfashi. Dama already babu bra a Jikinta iyaka zallar doguwar rigarsa ce a jikinta sai short pant ɗinsa daya sanya mata. Narkakkun Idonsa da suka koma sexy emotions ya zubama soft lips nata, ta hasken dake cikin ɗakin nasa, A ƙagauce ya ɗora nashi tattausan laɓban saman nata, tare da sauƙe mata wani French kiss,me azabar girman gaske me ɗauke da wasu al' amurra na daban. A hankali ya shiga zagaye saman laɓɓanta da tong nashi kiss yake sauƙe tako ta ina, "Ya rabb!" Ya furta loƙacin da tong nashi ya samu damar shiga cikin bakinta, yawon bakinta ya shiga zuƙowa zuwa cikin cikinsa sosai ya shiga kissing tong and tong nasu. Ahankali ya kama zifff ɗin rigar jikinta tare da yin ƙasa dashi. "Hummmmmmmmm!" ya fidda sautin hakan, sakamakon karo da yayi da sorf breast nata is so beautiful gwanin birgewa. A mugun wahalce ya sanya hannunsa tare da kashe hasken ɗakin baki ɗaya, ganin da yayi ɗakin yayi duhu sosea ne yasa ya ɗan kunna electric Kindle ɗin dake gefen gadon, hakan ne ya bayyana ɗan haske kaɗan cikin ɗakin... Saman gadon ya komo haɗi da kwanciya, yana sake shigar da ita cikin jikinsa. Queen kuwa banda bugu babu abinda ƙirjinta ke famar yi,Cikin wani irin yanayin dashi kansa baisan iya ka adadinsa bane ya ɗan sake janwota jikinsa, haɗi da yi mata wata ƙyaƙƙyawar runguma yana sakin ajiyar zuciya. Jin yadda jikin ta ke famar rawa ne ya sanya duka hannayensa biyu ya ƙara shigar da ita cikin jikinsa dake matsanancin rawa gaba ɗaya shima. Ahankali ta shima zame jikinta a nashi tana ja baya. Hakane ya sashi mirginawa ya konta gefenta kana ya jata ya rungume ta tsam a jikinshi, hancinshi ya cusa a wuyanta tare da shaƙan dogon numfashi mai cike da zallan wutar fitina.numfashi ya ɗan fesar kana ya gyara konciyarsa da kyau ya jingina bayanta da ƙirjinsa. Tafin hannunshi sa ya kifa saman lafaffen cikin ta yana shafawa har zuwa sama. A kiɗime a kuma haukace, Ya manna bakinsa saman kyawawan breast ɗinta ya shiga yawa da halshensa saman nipple ɗinta. wani irin sanyi takeji da yanayin da yanayin daya jefata yasa takejin tsikar jikinta na mimmiƙewa. Jikinta na wani irin rawa ta sanya Hannunta ta damƙi cinyoyinsa. Yayinda shi kuma zuciyarshi ta kusa hautsine ta faso ƙirjinsa ta fito woje. Azafafe ya tura harshen sa cikin bakinta yana kamo harshen ta,"ya Ilahi " ya faɗa cikin wata iriyar Muryar dake shaking aloƙacin da tongue ɗinsa ya samu shiga cikin bakinta kuwa, wani irin abu yaji tun daga tsakar kansa harya zuwa tsakiyar tafin ƙafarsa, sucking lips and tongue nata ya soma cikin wani ƙayataccen salo na musamman, hakan ne kuma yasa yafara fitar da wani irin breathing dake bayyana tsantsar muguwar sha'awar dake ɗauwainiya dashi shekara da shekaru. _____________ *QUEEN* _________ Idanunta da sukayi raurau suke shirin fara zubda ruwa ta buɗe tare da zubawa maleek idanunta da suka sake saukarma Alieyo wutar feelings ɗin dake cinsa. Kwanciyar ta ya gyara mata tare da ɗan ware idanunsa akanta wanda ya sauya kala gaba ɗaya tsabar feelings ɗin da yaji yana naiman zautar dashi😌..... "FATEEMERH!" Ya ƙira sunan cikin wata irin sillent voice dake bayyana irin zallar feelings ɗin da yake ciki... "Please control your self" ya ɗan raɗa mata cikin wata matacciyar murya nashi.. Queen kuwa jin sauƙar muryarsa cikin kunnuwanta ne yasa ta rumtse idanunta da ƙarfin masifa. "Uhummmmm" shine sautin daya furta yayin da zuciyarta taci gaba da wani irin beating very fast.... Ahankali yaɗan hura mata iskar bakinsa akan fuskanta, cikin matsanancin shauƙin dayake ciki ya ɗora tafin hannunsa zuwa tsaƙiyar kwarmin gadon bayanta. Wani kiss ya manna mata na musamman birkitarwa. Wani irin miƙa tayi sai kuma zubur ta tashi zaune. A hankali ya dawo da kanshi kan fuskarta ƙasa yayi da bakinshi. Harshensa ya ɗan zaro ya manna da tattausan lips ɗinta, lasarsu yayi tare da fidda wani irin sautin. "Hiehhhhhhh" A hankali ta lalimo tong nashi cikin mayen abin daya soma ɗinarta, wani irin tsotso ta shiga ma halshensa wanda haka yasa jikinsa ya fara tsuma rumtse idanunsa yayi da ƙarfi jin yadda ta naɗe tong ɗinsa cikin bakinta taki daki, tare da fara tsotssarshi tamkar ta samu wani tom-tom mai. Zare bakinshi yayi daga nata. Haka yasa ta juya da sauri ta bashi baya tare da haɗe hannunta a ƙirjinta ta ƙanƙame kanta gam tana jin yadda zuciyarta ke buga lugude. shi kuwa matsowa ya kumayi a hankali ya manna ƙirjinsa da bayanta, Ɗan ronƙofowa yayi kanta ya cusa fuskarshi tsakanin wuyanta da kafaɗunta.yana shaƙan ƙamshin turaren sa dake jikinta hannunshi ɗaya kuma bisa ruwan cikinta, A hankali ya soma yin ƙasa da hannunsa har zuwa ƙasar mararnta. A hankali ya soma yin kasa da kansa har zuwa sanda ya dora laɓɓansa a ƙasan mararnta, wani irin ni'imantaccen numfashi ya jawo, jin wani irin ƙamshin daɗin da wurin yake fitarwa, ga wani damshi ruwa da wurin yake fiddawa. Cikin wani irin rawar murya ta furta "Shiiiihhh" tana mimmiqewa Ta hura mai iska a kunne Cikin sanyi da sarqafewar murya ta furta "LIEY!" Sai kuma Idanunta suka tayi luuuuuuuu suna janye wa tsabar yadda ta amshi saƙon da girman gaske. Ta na qara banƙaro mai ƙasanta, Shi kuwa ya gama zaucewa babu Abinda yake buƙata sai Kasantuwa tare da ita,So yake yaji shi cikin jikinta, Cikin wani irin growing da shan yaji Ya rinqa yamutsata baki ɗaya ya gama gigicewa ya gigitata. Jin ko ina nashi a fili gashi itama duk ya rabata da suturanta yasa take son tattaro iyaka qarfinta amman ta gaza hakan, Ahankali yasata ya maida ta cikin jikinsa ya rungumeta sosai yana sakin mata kiss kota ina kaman zai cinyeta kafin ya shiga kissing ɗin maranta zuwa sama, sosai jikinta ke wani iri batasan lokacin datace "wayyo LIEY ka bari!, tsoro nake ji, bayana, cikina, marana duka ciwo suke min" Cikin sautin kuka tayi maganar tana janye wa gefe, sai haki take fidda wa. Shi Cikin fita a hayyaci ya sake tura hannushi ya lalubo breast ɗinta ya rinqa shafawa.Murya Na rawa Ya furta. "Ki barni sunshine don Allah JAAN Ki daure wallahi bazan wahal dakeba, Plss kinji ƙaunana Walahi zan iya rasa raina, idan ban kusance kiba. Sosai take kuka kashirɓun ta shiga faɗin "Bazan iyaba ni ban taɓa ba!" Jin yadda d***k ɗinsa ke zungurita ta baya. *BY AMMEY LAYLERH ✍️* *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~ Page 49&50 *NA Maryam Naseer Ibraheem* *AMMEY LAYLERH* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* ♥️🤍♥️ Move Information 08104493215 _____________________________________________ Cikin fisgar numfashi ya ce. "Na sani FATEEY nasan baki taɓa ba wllh zan biki Ahankali bazan wahal dakeba!" Sai kuma ya janyo hannuta ya daura Kan mararsa yana faɗin " kinji halin da nake ciki, pls TEEMERH ki tausayin, yau kaɗai kiji tausayi na koda kaɗan ne Plsssss" Janye hannuta tayi cikin tsoro jin abinda yake shirin aikata mata, gadan gadan ha haye ruwan cikinta ya mata rumfa da faffaɗan qirjinshi yana ƙoƙarin ratsane ya sanya ta dage iya zallar ƙarfinta ta tureshi. Cikin kuka tace "Bana sonka ni bazan iyaba, Kaima bani kake soba matarka kake so, dalilin ka rabani da abu mafi muhimmanci a cikin rayuwata daga ƙarshe ka yaudareni, Ni tabbata sha'awa na kawai kake daga inda ka gusar da abarka shi kenan" Da wani irin qarfi ya sanya tafin hannunsa ya rufe mata baki cikin rawan jikin da murya ya ce. "Wlh Ke nake so FATEEMERH ba Sha,awanki nake ba Ke zatinki nakeso, na rayu daso da tsananin qaunar ki tun kina tsummar goyo na soki fiye da yadda uwa take son ɗanta. Kuma sonne ya kawo Sha,awar, ki yarda dani Kin sani da sha'awar ki nake wlh da na dade da cimma burina" Cikin Muryan Kuka tace. "Nidai ban yarda ba yaudarana kawai kake son yi baka taɓa sona ba, ka manta uban marukan da kake bani a duk wata haɗuwa da zata haɗa mu⁉️ka manta yadda ka tsani gani na? Ka manta yadda ka turoni daga samar bene⁉️🫣 ka manta ka manta ka manta. toni ban manta ba ban kuma yarda zaka soni A matsayin aurataiya ba,A duniya ba wacce ka tsana sama Ni" Cikin matsananciyar sha'awar da yake cike ya riqi hannuta yakai guiwarsa ƙasan gadon, ya ɗaura kanshi saman cibiyoyin ta ya fara magana cikin sarƙewar Numfashi sosai Da rawan da muryansa yake ya furta. "Duka nayi waɗan nan abubuwan ne cikin kishin ki da tsananin tarin ƙaunar da nake miki, na rayu da SOYAYYARKI!, kuma kece mace ta farko dana fara SO acikin duniyata, ko AUREN SOFIYERH anyi min shine cikin tsananin takura, ta kuma sha baƙar wahalar zama dani duk ata dalilin SOYAYYARKI, ta rayu dani tsawon shekaru biyu sunanki ɗauke a cikin ƙirjina" Qara kontar da kanshi yayi Yaci gaba da cewa "In na faɗa miki to ki yarda tayi haƙurin zama dani Sosae a wancen loƙacin kafin tsananin biyayyar ta ya sanya na ɗan fara saƙƙo mata, a haka bansan sadda zazzafar soyayyarta ta shigeni ba, amma fa kina Nan maƙale acikin Rai da Ruhina, A loƙacin da naji batun soyayyarki da shureim ɗan ƙaramin hauka ne kawai ban yiba, hakan yasa na birkicema kowa na dena gane ko wanne irin yare inba naki ba, domin ni a ganina loƙacin kinyi yarinta da yawa. Amma sai nayi shahada wajen barma Allah komi hakan, na rage zuwa gidanku da nakan yi tare da Jay Naaaaaa, nasha goyon ki a gadon bayana Ni kaɗai nasan iriyar baƙar azabar da nasha ata sanadiyyar rashinki da nayi". Ita kuwa sama sama take jinsa domin hankalin ta ya tafi hutun rabin loƙaci, ita dai babban birninta shine kawai ta sami hanyar tsere masa.jikinta ta kwace tana faɗin "don son cimma burin ka ba Ni ban woni yarda ba" Hasken ɗakin ya kunna bayan ya sutur ce musu jikkunansu da duvet, inda zanen tatto ke kwance tsaƙiyar ƙirginsa ya janyo hannunta ya ɗora, inda zanen ke ɗauke da harrufan _ FATEEMERH_ bayansa ya kifa saman cinyarta, _LIFE LINE TUNENEN YATA VIJAY" Nan yaci gaba da faɗa mata irin girman matsayinta gareshi. A hankali kalamanshi suka shiga ratsata jikinta yayi matuƙar sanyi sosai. Jin tayi shiru ne yasa ya matsota Ya tura hannushi saman breast naata ya musu wani irin Cabka tare da sauqe ajiyar zuciya, Jawo ta jikin shi Yayi cikin Rawan murya yaci gaba daa faɗa mata tsadaddun kalaman masu tsadar samuwa daga gareshi. Itafa bawai yarda ne ba tayi da shi ba abar san nan kawai take masifar tsoro, tuno da yadda fareedah ta bata labarin baƙar wahalar da tasha a hannun yaya Nurien ne ya sanya itama cike da wani sabon tsoro ta janye jikinta daga gareshi. Ƙaton himar in daya sanya mata ta lalubo ta zira tare da yin hanyar barin dakin cikin firgici.Miqewa yayi tare da nufar wurin ta bayan ya ɗaura towel a saman jikinsa, matsota yake tana sake ka baya, har ya isa gareta hannunsa ya sanya ya tallafi fuskanta,Cikin sanyi Yace. "Don Allah karki gujeni a wannan daren Plss ki kusan to gareni Wlh zan cutu matuƙar kika barni Cikin halinnan, ina jin zan iya mutuwa FATEEMERH!" Zamewa tayi gefe da sauri ta buɗe ƙofar ta fice da sauri sauri cikin tsoro ta nufi cikin bedroom nata, cikin zubda qollah don tabbas Aliey ba ƙaramin tausayi ya nata ba. Durƙushewa yayi saman carpet Ya rinqa rawan sanyi Lips inshi Sai ɓari suke,Har haqoranshi Na bugar juna, Sai Hahhhhhh huuuum Ashhhhhhhhhhh yake duk tsikar Jikinsa ta mimmiqe loƙaci guda wani irin masifaffen ciwon kai ya dirar masa, Mararsa sai tsikararsa take babu abinda yake da buƙata sama da yaji shi cikin jikin mace. Duk irin yadda sanyin A/ CN ya gama ratsa ɗakin ga kuma iskar ruwan da har yanxu ake ketawa. Amman Sai uban zufa ke ketomai a fili ya shiga furta "FATEEMERH!, sunshine JAAN Jerry Meyasa? meyasa Kika gujeni A loƙacin da nake da buqatarki⁉️ Sharrrrr kuma wasu masifaffun ruwan hawaye Masu zafin gaske suka biyo saman kyakkyawar fuskarsa da zuwa loƙacin ta gama rinewa.🤭 🫣 (Ni kuwa nace Ikon Allah anya kuwa wannan ALIEYON da na sani ne, mutum me Tsananin TAURIN ZUCIYA, Mutum me haɗiye abu duk girmansa ko yakai tekun Bahar, wannan dai zazzafan Alieyon dana sani me GIRMAN KAN BALA'I, sai gashi akan mace na zuba kwalla) Gyara ɗaurin towel ɗin jikinshi yayi tare dabin bayanta. Domin ya tabbata idan har yau beyi sex ba to yana iya mutuwa. kwance ya tarar da ita Cikin blanket ta rungume pillows ta tura kanta ciki, hukunta sai rawar ɗari take Saida ya bubbuɗe window'n tare da tattare labulayen iska ta shiga busowa nan take, A lhankali ya qarisa kan gadon tare da zama, hannu yasa ya janye blanket ɗin tare da ture pillow'n ya maye gurbin pillow'n da kansa. Firgita ta buɗe Idonta jin mutum kusan da ita,ganin shine yasa tai saurin tashi tana ja da baya, hannunsa ya sanya ya jawo ta ta fizge, Matseta tayi da ƙarfi tare sauƙe ajiyar zuciya Cikin daƙilewar murya, Yace ina zakije Meyasa kike gudana⁉️ Mesa bakya tausaya min⁉️Kinfi son nata cutuwa ne, ke kuma na tsinuwar Allah yaita raɓanya a kan ki⁉️" Kai ta rinqa kaɗawa tana ni banso ka sake ni,Qara matseta yayi ya tallabo kanta Lips ɗinta ya laluba ya rinqa Tsotsa cikin nauyin zuciya. Hannushi kuma yasa ya zare hijabin Tureta yayi kan pillows ya kontar da ita Cikin rawan jiki ga haura kanta, Hannushi yasa ya ware ya ɗaura kan Qirjinta breast, ɗinta ya cabke ya rinqa tsotsa cikin gigita, Sosai take kuka tana "Wayyo Allah na wllh bana so ka barni mugu kawai " Bai kulata ba dan hankalinshi bai jikinshi da qarfi ta yunquro jin yana ƙoƙarin ware cibiyoyin ta, Cikin kiɗima da tsoro da zare ido tace "wayyo Allah Wayyo LIEY Don Allah da Manzonsa ka barni!, ka ƙyaleni, kayi haƙuri pls na tuba ka tausaya wa min" Cikin kiɗima da rawan jiki da Sarkewar murya yakai bakinshi dai dai kunneta Cikin sarkeqar murya yace. "Bazan iyaba ki tausaya min Kiyi haquri ki nitsuba karkisa naji miki ciwo Plxxx FATEEMERH Ki nitsu, bazan wahal dakeba Kiyimin agaji " Hannuta tasa tana ture qirjinshi Tana "Nidai ba haka bane ban yarda don Allah ka tausaya min" Ƙara sakar mata nauyinsa yayi cikin azabar fita hayyaci, ya shiga karanta adda'ar saduwa da iyali a daren farkonsu. loqaci ɗaya ta saki qara mai masifar qarfin gaske, tare rungume shi da qarfi loqacin da taji yana ratsa jikinta. Wani irin azabar da tunda uwarta ta haife bata taɓa jin irinsa ba take ji yau. Loqaci ɗaya jikin ta ya shiga wani irin mazari a take jikinta ya ɗauki wani irin zafin azaba, kuka take tana dukan shi tana yakushinsa amma inaaaaa oga Alieyo an lula duniyar maji daɗin queen teemah, ALIEY kam ya rikece ya fita haytacinsa baiji bai gani shiyasa bai Jinta bare ya tausaya mata, Itakam kuka takeyi dan wahala Tayi dukan ,tayi cizo, yakushi amma ina tamkar baijin ta haka still da karfin yake haƙarta bai mata da sauki ba sammmmm. Duk wannan kukan baiji a kunnen sa don abu ne wanda ya kure masa tunani shi kansa gani yake mai ɗagasa daga wannan yanayi mutuwar sace kaɗai. Jinsa yake ba'a cikin duniyarba yana jin kansa ne ACEN kololuwar saman bakwai, gaba ɗaya jikinsa inbanda mazari babu abinda yake, sama sama yake jin kukanta amma ya gaza fahimta ya gaza control na kansa, aikin Safa da warwa kawai yake. Yana kwasar ODAFARIN lol🤗🥰🫣🤩. Cikin dashashshar muryarnta wanda ta gaji da kukane ta shiga faɗin, " you don't love me, you don't love me cruelly, oppressor, by God, God will punish me for all the harm that I have done." Shi kuwa cenñnn sama sama ya soma faɗi. "Nafi kowa SONKI FATEEMERH nafi kowa qaunarki acikin duniyar nan, qaunarce ma tasa harna haɗa jiki na da naki Shhhhhiiii. Ahhhhhhhhhh shiiiiiiiiiiiiiii" Sai kuma ya gaza qarasa maganar yana jan yaji jin ya taɓo cenñnn asalin kololuwar maji daɗinta, bugu yake mata bana wasa ba, Nan take ya kuma haukace mata tun tana kuka harta daina idanunta sun qafe domin ruwan hawayen sun daina fitowa ma, zuwa Yanxun ko ɗan yatsar ta ta gaza dagawa, wani irin ƙamƙameta yayi kafin ya qara shigar ta da ita jikin sa da wani qarfin masifa, sai kuma ya faɗa saman kanta yana matse cibiyoyin ta, Da garfi ya cakumota yana ruƙunƙumeta Jikinshi Ya tallabota ya daura ta saman faffaɗan qirjinshi Nan take abinga ya soma ambaliyar fresh yogurt 🤩 wani irin shigar da ita yayi cikin jikinsa yana matseta tsammm tsammm akan qirjinsa. Saman sumarta ya shiga shafawa ahankali, Ahankali Nan take ya dinga sanyo mata ruwan albarka tare da adda'oi. "Allah ya miki albarka Allah ya shirya minke duniya da lahira, Kin gama min komai acijin rayuwar nan zumaty, sugarty, kankanaty, Ni'imaty" Hannushi daya ya daura $@man breast ɗinta yana shafawa yana sauqe ajiyar zuciya haɗi daci gaba da faɗin "Allah ya miki albarka ƴar Aljannata" Ita ko Fateemerh wani irin kuka take mai tsuma zuciyar mai sauraro gaba ɗaya jikinta ya sake ko yatsarta bata iya motsawa.Loƙaci ɗaya Zazzafan zazzabi mai zafi Ya rufeta sai rawan sanyi takeyi. Jin yadda zazzafan zazzaɓin ke sake hawar mata ne ya sanya shi yunƙurawa da ƙyar, duk kuwa da yadda bayansa ƙafafunsa ke yimay ciwo. Haka ya ɗauke ta cilakk yayi cikin bathroom da ita, yana jin mararsa sakayau,ruwa masu zafi ya haɗa mata sai faman sakin ajiyar zuciya take, jin ta Acikin Ruwan zafin ne ya sanyata fasa wata uwar qara tare da qoqarin fitowa daga cikin ruwan, da wani irin sauri ya qara dannata ciki, cikin sheshsheƙar kuka tace "Wallh bazan tafe maka ba, kuma sai Allah ya saka min" Shi kuwa yana jinta yayi tamkar bai jitan ba, domin dariya da tausayi dake bashi, wai aha hakan ma ba duka abar nashi bane ya shige. Amma duk da haka ya jinjima namijin ƙoƙarin ta, domin daren su na farko da sofiyyerh saida uban kowa ya sani harda su asbiti. Haka ya ringa sauya mata ruwa har sai da ya tabbatar ma kansa cewar ehhhh lallai ta gasun, wani irin munafikin murmhshi ya saki loƙacin da maganganunta suka soma masa amsa kuwwa. Harda su ƙiran shi da baba, yaya, kai abinfa bana wasa bane don harda su Aliyu shuriem saida ta ƙira. (Rigimammah?) Ya faɗa a kasan zuciyarsa, jin yadda da wani doke hannuwansa ne ya san shi ɗan satar kallon ta, (trouble meker, silly gurl) duka ya ƙirata da sunayen kai tsaye. Saida ya zubar da wancen ruwan kana ya tara musu woni, towel ɗin jikinsa ya saki tare da shigewa cikin ƙaton bathtub ɗin, ai kuwa tana jinsa cikin ruwan ta sanya kuka wanda ko muryanta ba'a ji, jin yadda ya matsota jikinsa ya sanya jikinta soma rawa. A kunnenta ya rada "silly gurl, koki nutsu ko kuma yanxu anan nayi second round" Ɗifffff tayi haka za jikinta ya daina rawan da yake yi, hankali kobce ya tsarkake musu jikinsu. Tare da zarar sky blue ɗin bathrobe ya naɗosu a cikin. Tattasan bathrobe ɗin dake jikinsu ya sake naɗeta a ciki shi kuma ya nufi cikin clothes nashi, babu jimawa sai gashi cikin sakakkun kayan barci samfurin ƙirar Dion like. A natse ya nufi gaban gadon da baƙi ɗaya ya cukuwkuye ya murmutse, wani irin rumtse idanunsa yayi ganin yadda blood ya ɓata gadon, baja baja. Tattare duka kayan kai yayi tare da kaisu cikin worshing machine, ya wonke su tsabbbb. Wani lallausan farin blanket ya sake shimfiɗe gadon dashi, kana ya dawo inda ya kontar da ita, ɗaukar ta yayi zuwa gaban mirror akan stool ɗin mirror'n ya zaunar da ita. pyjams nashi ya sanya mata Ash color, tare da busar mata da gashin kanta ya sake feshe jikinta da ɗaɗan tularukansa masu ƙamshin gaske. Akan stool ɗin ya barta ya sake faɗawa bayin, ita kuwa cikin mayen barcin dake kwasarta, ta miƙe tsaye tare da soma ƙoƙarin tafiya, ai babu shiri ta saki wata razananniyar ƙarar azaba, jin kamar kasanta zai zazzago daga jikinta, da wani irin bala'in gudun masifa fito a bathroom ɗin, jin ƙarar ta. Ganinta da yayi tsaye ne ya sanya shi sakin ajiyar zuciya, domin shi yama sha ko woni abu ne ya sameta. Ɗaukar ta yayi sai wani tale ƙafa take kontar da ita yayi saman haɗaɗɗen Italian bed ɗinta, shima konciyar yayi bayan ya zame rigar jikinsa tare da shigar da ita cikin ainihin naket skin nashi, hancinsa ya cusa cikin wuyanta nan ya shiga shaƙar ni'imantaccen ƙamshita me ratsa jinin jiki da zuciya. Ita kammmm shi ta bari da aiki don tuni wani irin wahalallen barci yayi gaba da ita. ************* Ƙiran sallar farko acikin kunnuwansa daram, domin sammmmm ya gaza rumtsawa gani yake da yayi gigin yin barcin wani ka iya zuwa ya sungume masa mata.lumsassun Idonsa ya zuba mata yana wani irin kallonta dawani irin kamshin da take yi, ahankali ya zare jikinshi daga nata cikin taka tsantsan ya zare jikinsa a nata, ya sauƙa daga gadon yaja bargo ya rufe ta da kyau yana kallon fuskarta, cikin bathroom ya shiga yasakeyin wanka da warm water sanan yay brush yadauro alwala yafito daure da towel a waist nashi. tsayawa yayi gaban mirror yana tsane jikinshi da karamin towel yana kallon yanda take baccin ta hankali kwance, murmushi yayi yace "wife" lotion ya ɗauka ya shafa kafin yaje gaban wardrobe yajawo wani brown jallabiya da white singlet ya saka sanan ya fesa haɗaɗɗun turarurukanta masu sanyin ƙamshi. Kanta yazo ya tare da ɗan rankawfo saitin kanta, Bakinshi yakai saitin kunenta yabata earlobe kiss gently, buɗe ido tayi kaɗan cikin bacci, kiss yama idanun da sauri ta damƙe idon tanadan murguɗa mai baki, murmushi yay tare ɗan ɗalle laɓɓan nata " ki tashi kiyi sallah kafin na dawo" Queen kuwa da kumburarrun idanunta ta bishi da kallo duk da dishi-dishi take ganinsa, Cikin rauni ta saki raunataccen kuka murya na rawa take kukan tare da cewa. "Mugu kawai Saida ka gama min fyaɗen , zaka wani ce in tashi? Ta ina zan iya tashi, kamin fyaɗe kace na tashi" rufe idanun tayi sabida duhun da taga yana meye ganinta, kana ɗakin yayi mata duhu gaba ɗaya, daga nan bata kuma sanin inda kanta yake ba, sakamakon jinta da ganinta da suka ɗauke. Ana idar da sallar ko ɗan azkar ɗin daya saba yi yau be tsaya zaman yiba, domin duk hankalinsa na gida wurin Fateemerh'rshi, Sosae Abba da Irfan suka yi Mamakin fitarsa saidai kamea basu ce ba, tsabar yana ganin tamkar bazai kai gare ta bane ya sanya shi fara taka matakalar benen bibbiyu, tana kwance a yadda ya barta cikin sauri ya ƙarisa gabanta, zama yayi aɗan bakin gadon. Ahankali ya ɗan rankwafo da kansa ya sauke mata wani French kiss 😘 😚 a forehead ɗinta, tare da gangarowa saman tsakiyar ƙirjinta. Sai kuma yayi saurin ɗagowa ya kalleta, jin babu alamun numfashin game da ita. kunnensa ya ɗaura akan ƙirjinta wai ko zai ji harbawan zuciyarta, jin shiruuuuu ne kuma ya sashi ya ɗago a kiɗime cike da tsantsarn tashin hankali. Baki ɗaya saiya rasa mene zai mata wanne irin taimako ya kamata ya bata, Sai kawai ya sure ta tare da yin cikin bathroom da ita. Yana shiga ya sakar musu shower yana riƙe da ita, wata wahalalliyar ajiyar zuciya taja, jin sauƙa ruwan sanyi a jikin ta, kanta ta cusa cikin tsaƙiyar ƙirginsa jin ruwan na cewar shige mata hanci da Ido. Shi kuwa jin motsin ta ne ya sanya shi kashe shower'n tare da zare pyjams nashi daya sanya mata, Sake gasata yayi sosae kana ya mata wanka alwula ya ɗaura mata. Sai kuma ya sake fito da ita ɗauke a hannunsa tamkar wata baby, wata Brown t-shirt ɗin rigarsa da wando ya sanya mata, tare da shimfiɗa praymad, daidaita mata tsaiwa yayi ita kuma ta tada sallar Asuba. Tana sallar amma jikinta na rawa wani mayen zazzafan zazzaɓi take ji irin me ratsa cikin ɓargon nan. yaraffff ta zube dai-dai loƙacin da takai rukun ƙarshe. ALIEYO dake zaune daga gefen bed hannunsa dafe da kansa dake sara masa sama². Da sauri ya ɗago "Ya Allah!" Ya furta gánin ta zube a ƙasan darduma, Cikin tashin hankali ya nufeta yana ɗaukarta cilakk yabi da hanyar baya cikin wata zuƙeƙiyar motarsa ya sanya ta tare dama motorn key yabar gidan, baki ɗaya hankalinsa baya jikinsa tuƙin kawai yake ba tare da sanin inda hankalin sa yake ba. Allah ne kaɗai ya kaishi wata private hospital mafi kusa kutsa kansa kawai yake haka har ya samu yayi Park na moton. Dr FATEEMERH JALAAL AREEF (Queen) ce ta amshi ragamar kulawa da Queen takwararnta me irin sunanta, ƴa ga LAYLERH LAMIEVITA'N JALAAL AREEF, ta cikin littafin AMMEY LAYLERH na JALAAL AREEF. Sosae ta kula da ita harda ɗinki tama queen domin ba ƙaramin jiki ta shaba, dake yarinyar irin Mahaifin tane babu ruwanta da wani haɗe haɗen ran da yake da ganin shi basamude a kanta. "Do Allah have mercy on women in their first night, in dealing with marriage!, kana zaka daga mata ƙafa kamar nan da 2weeks, zuwa loƙacin ta gama workewa" Tayi Maganar cike da qosawa da rashin son maganar ta, tare da ɗan lumshe idanunta, alamun bata so har tayi magana mai zurfin haka ba. kurrrrr ALIEYO ya qure ta da ido exactly komai nata irin na JALAAL AREEF take yi, Rashin son maganar ta, rashin hayaniyar ta, kai hatta yadda yake lumshe idanunsa ya kuma bude su haka Fateemerh take. Domin tazo wani aiki ne dake tana ƙasar EGYPT ita da mijinta, shine take ɗan zagayen manyan asbitoci. Sosai ta tausayama Queen ɗin. Sai yamma ta bashi sallama, gashi shi kuma yaƙi fita ko nan da Cenñnn ne, wayoyinsa kuma duk ya barsu a gida, hankalin Ammiey Idan yayi dubu toya tashi, domin ganin shiru shurin yayi yawa basu shigo ba, hakan yasa tayi ta kiran wayoyin Aliey amma tana Ring ba'a peak calling In, hakan yasa taje har ɓangaren nasu amma babu kowa. Kamar yadda yabi ta baya haka ya dawo ta bayan wajen dawowa, Zuwa loƙacin taji sauƙi sosae, Sai bayan ya sake mata wanka ya haɗa ruwan tea kana hankalin sa ya dawo jikinsa, Nan fa ya tuna da Ammieynsa, wani irin dafe kansa yayi sai kuma cikin sauri ya fita a bedroom nata, tare da nufar part ɗin Ammiey. Tana zaune tayi jurum tana jiran taga ta idda zasu ɓullo domin ba ƙaramin tashi hankalinta yayi ba, Saurin miƙewa tayi tare da nufo shi cikin sauri. "Me Sunan manya ina kaje? Ina kuka shiga gaba ɗaya hankali na ya gama tashi!" Hannunsa ya cusa cikin Sumar kansa dake aɗan hargitse, sai kuma yayi ƙasa da kansa yana furta, "Ammiey dama FATEEY ce bata ɗan ji daɗi ba, kuma duk hankali na sai yayi gaba, gashi duka woyoyina na barsu ne a gida" "Subhanallahi me ne ya samu Fatimah kuma?" Tayi maganar da alamun tambaya, "Ehhhhhhhhh tana ma cenñnn a kwance idan da abu mai ɗan ruwa ruwa haka ki bani na tafi mata dashi, ba taci komi ba tun jiya" "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un,kuma Ni nake zaune a gida ALIEYO, ka kyauta min kwarai!" Tayi maganar tare da raɓashi ta koma kitchen farfesun kayan ciki da gamawarta kenan ta ɗiba mata, sai turiri yake ga uban ƙamshin da yake zubawa. Ta gabanshi tazo ta wuce, kai tsaye tayi part ɗin su, Ahankali ta tura ƙofar bedroom nata hangota tayi a kwance ta tukunkune cikin duvet, da sauri ta isa gare ta,wanda har wani ɗan barcin wahala ya sake yin gaba da ita...... *BY AMMEY LAYLERH ✍️* *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~ Page 51&55 *NA Maryam Naseer Ibraheem* *AMMEY LAYLERH* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* ♥️🤍♥️ _________________________ Ahankali Ammiey takai hannunta saman goshin Fatiman, Cenñnn cikin barcin ta kamar a mafarki taji ana taɓa saman goshin ta, hakan ya sanya cikin mayen barci ta riƙo hannun Ammiey wanda ita a tunaninta na Aliey ne, sai kuma ta soma magana cikin barcin dake janta. "Wayyo ummie na, ka barni haka! ka ƙyaleni,bana so bana so bana SO!" Sai kuma ga ruwan hawaye sharrr ya biyo fuskarta. "Fatima! Fatima!! Ammiey ce ki nutsu ba ALIEYO bane ni ce Ammiey" Jin muryarn ammey ne ya sanya Fatima saurin buɗe Idanunta da har zuwa wannan loqacin basu dawo normal ba, da sauri ta ƙamƙame Ammiey tana faɗin, "don Allah AMMIEY ki tafi dani wurin ki, Ni bana son nan ɗin bana son zama" "To shikenan nan tashi muje kai wannan ciki da wahala yake!" Kaji fa Hajiya Ammieynmu, wai ciki ita a nata tunani an daɗe da shafe wannan fannin LoL 🤩. Sammmm tama manta da raunin dake jikinta cikin hanzarinta ta saƙko a gadon, sai kuma tayi saurin komawa tana fashewa da kukan da bata sami damar yin saba, A take ammiey ta fahimci abinda ya faru hakan yasa ta cikin sauri ta komar saman gadon, sai kuma ta shiga lallashinta. Plask ɗin lafiyayyan farfesun data zo mata dashi ta buɗe tare da samar plat ta ɗibar mata me yawa. Da kanta ta rinƙa bata a baki sosai kuwa taci Black tea ta zuba mata shima tasha sosae, sake Taimaka mata tayi wajen haɗa mata warm water, Sosae ta sake gasa jikinta zuwa loƙacin ammiey tabar bedroom ɗin. Shirya kanta tayi cikin riga da zani na supar cruise, sosae Kayan suka amshi jikinta. Ahankali ya sanyo kansa cikin ƙaton bedroom ɗin nata hannuwansa zube cikin aljihun wandon sa, sanya yake cikin wasu fitunannun Riga da wando trouser brown color, sumar nan sai zuba uban sheƙi take, ga wani azabar ƙamshi tularensa dake tashi. A nutse ya shiga binta da nutsatstsun idanun sa da suka yi haske sosai, zatinsa da cikar kamalarsa suka sake bayyana, ga wani irin annurin dake fita a saman fuskarsa, yau dai kam fuskarn a sake take sosae saidai ba cenñnn ba amma rahama ne akan baya, A nutse ya shiga takawa har zuwa tsaƙiyar bedroom ɗin, ita kuwa tana saman darduma tana rama sallar zuhr da asriyya da bata yiba, baki ɗaya ɗakin wani irin fitinannen ƙamshin yake bayarwa. Zaune yakai saman gadon tare da jan plask na farfesun yakai gabansa, a hankali ya shiga zubawa iyaka yanda zai iya ci. cikin nutsuwa yake cin farfesun da mayasa wani irin daɗi bana wasaba. Tana sane dashi shi yasa data idar da sallar ta janyo Alkur'ani mai girma ta shiga karantawa cikin ƙira'ar ta me daɗi, har wani lumshe ido yake sabo da daɗin da karatun ke masa, cikin suratul mu'umin. Hannunsa ya wanke tare da ɗebe tarkacen ya fita dasu, dawowa yayi cikin bedroom ɗin dab da ita ya zauna tare da ɗan jingina da jikinta Idanunsa lumshe yaci gaba dabin karatun da take cikin muryansa daya dame nata wajen fitar da tajwit, da bama ko wanne baƙi haƙkinsa. Sosai tasha mamakin yadda yake binta ba tare da Alqur'anin ba, (Me abin mamaki tari tari) ta furta cenñnn ƙasar ranta gana ci gaba da karatun, haka har suka kai ƙarshen Ayar. Tana shirin buɗe ta gaba ya riƙe hannun tare da zame qur'anin cikin Muryan da yayi sanyi sosai ya furta. "Ya isa haka nan!, Kina da buƙatar kulawana" Turɓune fuska tayi tare da turo ɗan cukulon bakinta gaba, "Ni babu wata kulawanka da nake da buƙata" bakin daya gama jiyar dashi daɗi yaci gaba da kallo, babu zata babu tsammani kawai taji sauƙar laɓɓansa saman nata laɓɓan, a firgice ta juyo shi kuma hakan ya bashi damar shigar da ita cikin jikinsa. ********** Haka dai rayuwarsu yaci gaba da tafiya cikin aminci da konciyar hankali, ga wani irin zazzafar soyayyar da suke numa junansu, ita kanta idan tana tare da Alieyo har manta kanta take, domin shi gwanine wajen iya bi da mace a gado, badai iya sarrafa mace ba, ko inji haka ya ganshi, tuni mituniyar anɗau seti domin wata iriyar rayuwa suke mai cike da birgewa, watansu biyu a Nigeria ya ɗauke abarsa suka bar ƙasar ma baki ɗaya, kai tsaye ƙasar Instanbul suka nufa daga nan kuma suka wuce kasa mai tsarki, bayan sunje indiya wurin yaya Vijay'nta da aunty zeey ɗinta, daga nan suka koma ƙasar EGYPT, kunji fa matar pilot keñan.nan fa aunty zeey ɗin ta sake setata a hanya, harkan Odafare kala kala babu wanda bata iyaba bata kuma haddar abinta, hakan yasa LEEEY ɗin nata ya zame mata tamkar raƙumi da akala. Don ya zama mayenta ta zama mayyarsa itama ba har Mamakin kanta take itama, domin ada cenñnn baya tayi tunanin ita da wata aba soyayya har gaban abada, amma sai gashi cikin sauƙi LEEEY ɗinta ya Sanja mata rayuwa, loƙacin da batayi tunani ba. Zuwa loƙacin tayi wani irin cika tare dayin fresh abinta domin zumar ƙaunarsu da suke kwasa, hohoho zanso kuyi emage yadda Rayuwa ALIEYO MUHAMMAD NASEER (LEEEY) tare da matarsa ƴar gaban goshin sa Autar mata FATEEMERH AL-MUSTAPHA WAZEER (queen) take tafiya. Amma shi alieyo baraka taɓa jin ya ambaci queen ba, domin hasalin sunan na Aliyu shureim ne. Hajjo kuwa tayi mitar tayi mitar harta gaji, wai ko dai ƙoyayen halittar ALIEYO sun mutu ne, kaji fa hajjo da jaza rigima. Ita kuwa shanawarta take ita da mijinta abin alfaharinta, farin cikin rayuwarta. _________★★★_________ 💔💘♥️🫂 Kwance take saman jikinsa inda suke sanye da kayan shan iska, sosae suke zuba rayuwar su a ƙasar ta EGYPT, lallausan tafin hannunsa ya sanya ya ɗago haɓarta, Fitinannun idanunsa da suke a janye ya ware a kanta, cikin wani irin mayataccen sauti, ya furta. "Ce kina sona! kice bazaki iya rabuwa dani ba, sannan kice zaki kasance dani har abadan abada gaban abada" " Yayi maganar yana me lumshe idanunsa tare sake matseta a cikin jikinsa, jin muryarn da yayi amfani wajen furta hakan ne yasa ta ƙara narkewa a jikin sa, domin bawai iya kalaman nasa bane kawai ke wujijjiga tunaninta, harda unique voice nashi dake tayar mata da wani irin feeling. Shanyayyun Idanunta ta zuba masa cikin Cool voice nata ta furta “Zan kasance dakai har gaban abada zan rayu dakai tamkar yadda uwa dake rayuwa da ƴaƴanta Kai garkuwa nane a SO LEEY” Wani irin shigar da ita yayi cikin jikinsa, tare ɗora hannunsa saman ƙirjinta, tare da ware tsumammun idanunsa a kanta. Kallon da yake mata ne ta kasa jurewa, saboda tsumata da idanun nasa keyi, da wani irin yanayi me wahalar fassara. Shi ɗinma itan yake kallo ganin kallon da takeyi masa ne, yasa shi ɗan lumshe idanunsa, tare da buɗesu aloƙaci guda, tare da yin ƙasa da ƴar ficilar rigar dake jikinta, wani kasalallen wutar sha’awarta ne ya dirar masa loƙaci guda, wanda hakan yasa shi zamewa ahankali ya kwanta, kasancewar dama a zaune yake akan rantsatstsen gadonsa tare da ɗorata saman jikinsa, bayan ya zame rigar dake jikinsa shima, “sugar gurl” Ya ƙira sunanta akasalance cikin yin ƙasa da muryarn da wutar sha'awa ya gama cinye wa, jin yadda ya ƙira sunan nata ne ya sanyata zuba masa narkakkun idanunta, tana me kallon chest ɗinsa dake a bayyane.Sai kuma tayi ƙoƙarin haɗe yawun daya tsayar mata a maƙoshinta, saboda ganin sa da tayi babu riga ya sanya ta jin sha’awar ɗin chest in nashi,A nutse tayi ƙasa da kanta tare da sakar masa wani zazzafan Italian a saman ƙirjinsa😘 “Muah!!”sautin fitar kiss ɗin data may ya bada. Wani irin jan numfashi yayi, tare da furta sautin ”Ahhhhhhh awwwwwn” gami da zuro tongue ɗinsa ahankali ya lashi lips ɗinsa, domin sosae kiss ɗin ya shige shi. Sai kuma a hankali yakai bakinsa saitin kunnuwanta cikin wani irin mataccen sauti ya furta. ”Kece rayuwata! kece bugun numfashin, I promise to love you with all my heart ♥️ FATEEMERH. Inason in zama abokin ki kamar AMMEY LAYLERH da KHADIJAH SABI'U YAHAYA , I love you my lifeline and I want you to love me kamar JADDERH'N MALEEK TOUFIQ” yayi maganar Cikin kallo shanyayyun Idanunta. Itama kallon nasa tayi cikin yin luuuuuu da jiƙaƙƙun eyelashes ɗinta da suka soma jiƙewa da ruwan da suka tarummata a Ido, sake shigewa cikin jikinsa tayi cikin muryan ta yafi kama dana ƴan maye ta furta. ”Ina sonka fiye da yadda JADDERH'N MALEEK, Zan ƙaunarka fiye da yadda JALAAL AREEF ya Ƙaunaci LAYLERH'NSA, Sannan in soka fiye da MEERAH'N AK EAGLE, Ina sonka har abadan abada gaban abada har ya zuwa fitar numfashina na karshe” Wani irin azazzaben runguma ya mata tare da soma birgita tunaninta, domin wasu irin zafafan abubuwa yake aika mata masu wuyar fassaruwa, Romance nata yake idanu rufe, a tare suka shiga jiyar da junansu daɗi tamkar yadda suka saba. Wani irin SO da ƘAUNA suke ma junansu fiye da tunanin mai tunani. Bayan sun gama samun nutsuwa ya kwantar da kanta saman ɗamtsen hannunsa, Ahankali Ahankali suke sakin ajiyar zuciya a tare, juyayyun Idonta ta ɗago wanda suke sharkaf da ruwan hawayen daɗin da ya gama jiyar da ita,Saida ta bama foraheed nasa sumba kafin cikin muryarn fita a hayyaci ta sake cusa kanta cikin ƙirjinsa, Ta shiga Raira masa waƙar da kai take fitowa daga cikin tsaƙiyar ƙirginta, ba tare da sanin ta yadda akayi ta iya ko aka koya mata ba. _💘 Ƙauna ce ta sanya nake jin ka zama rayuwata💘_ _💔In bakai kwa yaya zanyi In ɓoye damuwata💔_ _🫂Ba madadin ka guna a SO ni kai GARKUWA ta💪_ _✍️Labarin dake zuciyata gunka kaɗai na furta🤗_ _🫰♥️ Ka aminta dani mu zauna in ƙarasa rayuwata💘_ _🤎🤍 Ka shiga raina zuciyata kyauta na baka ɗan gata!👥_ Wani irin kyekykkywan runguma ya mata cikin tsananin zallar ƙaunarta da Allah ya ɗarsa may, ya lulluɓeta da faffaɗan qirjinsa. Cikin deep sound nashi ya shiga furta. ”I'm lucky to have you in my life 💕, never leave me alone I'm incomplete without you my lifeline🫀” Ɗaukarta yayi yana yin bathroom da ita Wonka ya mata itama ta mashi, suka fito tamkar wasu furanni, tamkar zara a cikin taurari domin wani irin mugun dacewar da suka yi. Sai da suka kwashe sama da 8 Months rabon su da Nigerian shaƙatawarsu kaɗai suke yi, sukan kira gida jifa jifa ba ko da wanda loƙaci ba. Shirya kansu sukayi cikin wasu haɗaɗɗun riga da wando iri ɗaya, inda sukayi wani mugu mugun ƙyau nan dacewa da haɗuwarsu suka sake bayyana, wuraren shaƙatawa suka rinqa ratsawa cikin babban birnin egypt. Inda sai wajajen taran dare suka dawo gida cike da tarin gajiyawa. Wonka kawai sukayi baccin gajiya yayi gaba dasu duk da tsananin feelings ɗin junansu da suke ji. Washe gari. 10:44 Ahankali yake taka fararen ƙafafunsa a ƙasan dakin jikinsa sai ɗigar ruwa yake, yana sanye cikin rigar wanka. Kai tsaye ya nufi inda take tsaye tana shirya wa cikin gudu gudu sauri sauri, domin bayan sunyi sallar asuba suka sake komawa barci, bayan sunyi azkar ɗin da suka saba. Sauri take wajen sama musu abinda sazu sanya a cikin su domin ita yanxu sammmmm komi baya burgeta komi dai kawai tana ci ne, ta malam bahaushe take kiran aci kar a mutu, to itan ma haka yake a gare ta. Tana ɓoye hakan ne domin gudun tashin hankalin sa amma tun suna 9j komai ya sile mata. A nutse ya sanya tattausan hannuwansa ya zagaye ƙugunta tare da manna haɓarsa saman wuyanta,A hankalin ta juwo gare shi tare da manna masa kiss a gaban buɗaɗɗen ƙirjinsa dake a bayyane. Ganin yana shirin birkice mata ne ya sanya murya a shake ta furta. ""Pls rieon ka barni zanyi mana girkine” Cikin muryan sha'awa ya furta. ”Ni ke nake da buƙata ba abincin kiba! Pls ki tsaya, Karki kasheni da sha'awarki baby Zuma!” yayi maganar tare da wani irin hugging nata, tare da soma mata wasu Abubuwan masu wuyar jurewa. “Ahhhh wayyyoo Allah.....” Ta faɗa loƙacin da taji ya LIEY ɗin ya yayi ƙasa da hannunsa cikin wani irin salo ya soma shafan mararnta, sosae a abinda yake matan ya yamutsa kwakwalwarta. Tamkar wasu ƴen India haka ya ɗauketa ya ɗora saman cinyarsa,bayan ya zame rigar wankan dake jikinsa haka itama cikin dabara ya zare rigar dake jikinta. Wani irin runguma yayi mata me tada sha’awar jiki, rungumar daya sanya numfashinsu kusan ɗaukewa saboda kasantuwarsu naked yasa su jin kansu awata duniya na daban, tuni tama manta da wani kitchen da zata shiga, itan ma a yanxu mijinta take buƙatar kasancewa dashi ba komi ba. ”Awwwwwwn!” Ta fidda sautin hucin Numfashinta Saboda ji da tayi Alieyo'n ya ɗaura bakinsa saman nipple ɗinta, ji tayi tamkar Numfashinta zaibar gangar jikint. saboda ɗumin bakinsa daya sauƙa akan nipples ɗinta ya ratsa har cikin jikinta, wannan yasa ta rumtse idanunta, haɗi da buɗe bakinta da niyar ƙiran Zauj ɗin ne ya maƙale mata amaƙoshinta, saboda juya tongue ɗinsa da taji ya soma yi akan nipples ɗinta. Wani uban daɗi take ji tama rasa Ina zatasa rayuwarta, mararta ta dunƙule gefe guda kawai so take taji yana ratsa cikin jikin ta. A kiɗime tayi ƙasa da hannunta zuwa ƙasan mararnsa, ta soma masa wani irin abu, mai kama da tafiyar tsutsa. ”baby zuma” Ya faɗi yana nishi tuni hannunta ya jiƙe da ruwan sparm ɗin sa, Ji yake tamkar yasa kuka saboda fitinar sha'awar da yake ji. Hakan yasa a haukace ya zare bakinsa daga saman nipples ɗinta, wani irin numfashi ta saki ta sake kamo kansa tana dawo dashi saman nipples ɗinta, ɗaya na mirza saman nipples ɗinta yayinda ɗayan ke cikin ƙasanta. Cikin gigicewar yanayi ya mirgina da ita tare da zubo ƙafafunta ƙasan gadon ya,ya zaman tayi masa doggie style kenan, A matuƙar buƙace ya soma ratsa cikin jikin ta, wanda daga ita har shi suka fita a hayyacin su, ”Zuma ta” yayi maganar saboda ɗumin da ya soma jiyowa na jikinta, dake ratsa saman d**k ɗinsa, hacking ta yake yi cikin gigicewar yanayi ta yanda yakejin idan har ba mutuwa, babu me raba shi da FATEEY'NSHI. Sosae jikinsa ke karkarwa saboda daɗin da yakeji ya wuce girman brain nashi, ba komai ke ƙara rikita sa ba, kamar daddaɗan ɗumin cikin jikinta, tabbas shike ƙara zautar dashi akanta, duk ya zautar da kansa haka itama queen ya zautar da ita ta hanyar tsotse ko ina na jikinta. Wani irin matseta yayi a faffaɗan qirjinsa,tare da sakin ajiyar zuciya me ƙarfin gaske, a tare suka kawo ita dashi. Hakan yasa jikinsu yin wani irin laushi. Kitchen ɗin da ba'a shiga ba keñan. *********** Saida suka sake ɗiban sati kai biyu kafin su dawo gida Nigerian, Inda suka gamu da babbar tarɓa daga Hajjo, domin tunda taji zancen dawowar Alieyn daga Abba shikenan ta tattaro nata ya nata dawo gidan da zama. A nata tunanin wai tasan zuwa uban wannan loƙacin ai fatimar tayi nauyi, itane ma da kanta ta matsawa Abba akan Ita fa lalle dole Alieyn ya dawo gida kar ƴar mutane ta haihu a garin daba nasu ba. Saidai ganin Fatiman babu komi tattare da ita ne ya sanya ta soma zuba musu tijara kala daban daban, shi kuwa Boss in ko a jikinsa domin yace zai iya rayuwa da FATEEY'NSHI ba tare da haihuwa ba, ammiey kammm idone kawai nata, nan Hajiya Hajjo aka shiga tsuma abubuwa irin kayan gargajiyar nan, wai da Fatiman da Alieyon suka sha suna wanka dasu, me aliey zeyi ina dariya ba a ranar cikin sa har ciwo Saida yayi, domin dole a mata dariyar ai, Ita dai queen nata ido banta cikar da tayi babu komi tattare da ita, domin cikin nan yana a plate nashi, Kwanansu uku da dawowa ya kaita gida suka gaggaisa daga nan kuma ya kaita gidan yaya Nurien domin tun suna baifi 4months da tafiya ba ta haihu, inda ta haifa ɗanta namiji, aka sanya masa sunan yaya Aliyu shureim ɗin ta. A loƙacin da Fatima ta ɗauke shi harda hawayenta, ai kuwa yasha uban kaya na fitar hayyaci. Nan dai ta ringa zaga dangi sai bayan sallar magrib ya dawo ya ɗauke ta, inda Allah Sarki uwa itama sai jikinta yayi sanyi ganin har yanxun shiru gashi ko alamun yaron ciki babu gareta. Sai ta cika da tausayinta sosae. Bayan sun koma gida kai tsaye part ɗin su ammiey suka wuce inda hajjo ta shiga mita da ƴan ƙananun maganganunta, ” Ayi Mutum a rayuwa baya son ci gaban rayuwarsa, ƴan jikokin nan dai da nake son gani babu su sai amne, Ga magani an baku kaki amsa ka hana matar naka amsa, to Wllh babu ruwana duk randa Irfan yayi aure matarsa ta haihu aka sanya suna na,kuga ina mata ɓarin kuɗi kamar irin dubu ashirin ɗin nan zuwa sha biyar kuji haushina, ko kuji ciwona babu ruwana esheeeeeeee!” Tayi maganar haɗi da murguɗa baƙi bayan ta dabji goron daya fi ƙarfin bakin ta. Me za suyi inba dariya ba hakan yasa suka shiga sheka dariya harda Ammiey queen kuwa harda su riƙe ciki tsabar dariya don dama kwasarta suke ita da Hajjo ɗin nata. Ɗagowar da zatayine ya sanya ta dakatawa jin yadda marar ta, gadon bayanta, cikin ta, suka riƙe loƙaci guda. Sai ta shiga ƙoƙarin ganin ta ɗago ɗin amma INAAAAAA babu damar hakan Sai kuma Jikinta ya shiga rawa sosae hannunta tafe da mararta da take jin tamkar zata ɓalle. ALIEYO ne ya fara lura da halin da take ciki aikuwa yayi kanta gadan gadan tare da birkitota saman cinyarsa, sai kuma ammiey da hajji suka yi kansu baku ɗaya suma. ”Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un” suka shiga maimaitawa ganin yadda loƙaci guda Fatima ta fita a hayyacin ta ƙira take ”Ammiey ciki na marana bayana zai ɓalle” Sai kuma ta lalubo hannun LIEY tare da kifawa saman cikin ta da yaji ya dunƙule wuri guda. Ganin yadda take zufa ne ya sanya shi ɗaukarta cilakk kawai yana yin woje da ita, da sauri ammey ta suri suka bi bayansa, suna shiga yana ma motar reverse tare da barin gidan. Gudu sosae yake tsalawa a kan kwalta domin gani yake daya jinkirta fatin na iya rasa ranta. Cikin ƙanƙanin loƙaci sai gasu a babban hospital, yana yin parking ya fito tare da surarta yana kutsawa cikin asibitin da ita, Dr AMMEY LAYLERH dake duty ce ta amsheta, tare dayin emagency room da ita. Sosai ta dukufa akanta, cikin ƙwarewarta aikin nata. Cikin ƙanƙanin loƙaci cikin ikon Allah bayan wasu Alurai da AMMEY LAYLERH tama queen sai gashi ta santalo kyakkyawarn beautifully girl ɗinta, Sai kuma cikin sauri ta fito tare da faɗin. ”Su waye suka kawo FATEEMERH AL-MUSTAPHA WAZEER” Babu ganan wanda bai faɗi ba a cikin su domin ƙiran da aka musu, jiki na rawa Hajjo ta isa ga likitan, domin ita kammmm ammiey ƙafafunta ma nauyi suka mata, tana Isa ga likitan tace ”ina kayan baby da sauri sauri nake buƙata yanxun nan, don sanyi kada ya shige shi” Saƙale hajjo tayi tana kallonta kafin kuma cikin bala'i ta furta ”daɗina da wasu likitocin sammm basu san aikin suba, muda muka kawo yarinya babu lafiya muna tunanin laulayi ne ta fara zaki wani ce mu kawo kayan baby, keeeee A garinku haka ake haihuwar mace babu ciki” Ita ma AMMEY LAYLERH ɗin da kallon kawai tabi tsohuwar sai kuma ta furta , ”Sai dai in kune baku san mine kuke yi ɗin ba, in banda haka yarinya da cikin tsawon watanni harku gaza fashimta, Saima woni zancen fara laulayi” LoL 🤩 kun jinifa da woni shishshiga🤗. Ko ina luwana da su kuma oho. Tare da komawa ciki abinta. Nan fa hajjo ta yunƙura da shirin bin bayan likitar,da sauri security macen da take tsaron wurin ta dakatar da ita. Ai kuwa hajjo ta doki ƙirjin security'n cike da tijara ta ”furta idan da uban da ya isa hanani ganinsu Allah ya tsine min, jar uba Kun kuwa san koni wacece a iya shuka rashin mutunci, to Wallh saina ga ƴata babu ubanda ya isa hanani shiga tare da tura kofar zata shiga, cikin girmamawa security'n ta furta ”Ajiya dokane ba'a shiga ɗakin me haihuwa, kiyi jira har a fito da ita† Nan fa ta tattaro ƙarfinta tare ɗacin ɗamara da gyalenta suka shiga kokawa da security'n, sai ga dr Bilki Ali nan ta ƙariso wurin cikin faran faran ɗinta ta furta ”meke faruwa ne” ta tambayi security'n. Nan ta zaiyane mata komi. Ɗan murmushi Bilki Ali ta saki tare da furta ”irin waɗan nan tsoffin Saida uziri, ki barta ta shiga” Tana gama faɗar maganar tayi gaba Hajjo kuma ga kutsa kanta cikin Labour room ɗin. Turus ta kuma ja ta tsaya tana kallon Ikon Allah, ganin Fatima konce tare da jinkirta gabanta. Ba tare data furta komai ma kuma jiki na rawa ta fito tare da budar su Ammiey. Ammiey na ganin a yadda hajji ta fito ne ya sake faɗar mata da gaba, amma sakamakon abinda tayi tunanin ji sai kuma taji saɓanin hakan. ”Ehhhhhh kayan jaririya ake buƙata domin Fatima ta haihu” ”Haihuwa¿ Haihuwa⁉️” *BY AMMEY LAYLERH ✍️* *💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘* ~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~ Page 55/to 60 *END*. *NA Maryam Naseer Ibraheem* *AMMEY LAYLERH* ✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~* ♥️🤍♥️ _________________________ ALIEYO da ammeyn suka furta loƙaci guda. ”A badai ɗan mutum ba fatiman dak0 ciki bata da ake mata maganar haihuwa!” Ammey ta furta tana sake duban hajjo. ”Muje kuwa ki ganema idanuwanki, domin ni harda ɗan ƙaramin yaƙi akayi dani kafin na ganema idanuna zahiri” Ba Ammiey kaɗai ba shi kansa uban gayyar dake tsaye daga bayansu a cike yake da tarin al'ajabi lallei Allah da girma yake, Ai kafin sukai ga ɗakin shi harya kai, duk da kasancewar sun riga shi barin wurin taku yake wanda yake jin ba ƙasa yake ba, jinsa yake tamkar a saman gajimare yake tafiyar. ”Ikon Allah Ikon gaske, wannan shi ake ƙira da kuɗirar Ubangijii, me yanda so akan komi da kowa” Haka Ammiey ta shiga faɗi tana tafa hannayen ta kafin ta ciro kyakkyawarn baby boy ɗin dake rufe cikin fari ƙal ɗin towel irin na babyn nan, ”Allahu akbar Allahu Allah alhamdulillah” Haka Ammiey tayi ta ambata, domin ganin abin take tamkar gizago tamkar a mafarki ne ba zahiri, gani take koda yaushe zata iya farkawa daga wannan daɗɗan mafarkin, hakan yasa ta kife babyn tsaƙiyar ƙirginta. Shi kuwa Alieyo Lumsassun idanunsa wanda suka bayyana girmansu ta dalilin ware sun da yayi, wajen kallon kyawawan halittun dake gabansa guda biyu, wato JAAN'ƊINSA da kuma Baby'n data haifa masa. Ita kuwa da ido take bin ko wanne na ɗakin, domin dai ita bazata ce ta san da cikin ba, ba kuma zatace batasan dashi ba, domin dai rabonda da ganin period nata tun ƙarshen watan da LIEY ya kusanceta (sex) tun daga lokacin shike nan, sai ita kuma kyakkyawarn rayuwan da suke shimfiɗawa ita da mijinta ya sanya sammm tama manta da woni batun period nata. Duba da cewar dama ba ƙaramin wohala take sha ba. Da sassarfa ya isa gaban Ammiey tare da amsan babyn cike da wani irin maɗaukakin farin ciki ya manna babyn a tsakiyar ƙirginsa, Nan ya shiga yima ALLAH (S.W.T) kirari tare da yabo da jinjina tsarkin Mulkin sa. Sai kuma ya ɗaura bakinsa a kunnen babyn tare da furta ”Allah subhanahu wata'ala ya rayaka bisa ta farki na gaskiya ALIYU SHUREIM ALIEYO ” Ko ta kanta bai biba saima haɗe babyn da uwar da yayi ya rubgume abinsu yanajin wani zallar farin ciki na ratsa dukkan sassan jikin sa. Nan ya shiga faɗa masu kalmomi masu girman gaske cikin kunnuwanta, tare da sanya mata albarka. Ammiey ce hankalin ta ya ɗan dawo jikinta. Cikin sauri kuma ta ɗakko wayar ta tare da dokama ummie ƙira, Ring ɗaya ana biyu ummiey ta cira ƙiran, cikin girman abotar dake tsakanin su suka shiga gaisawa. Bayan sun gaisa take sanar mata Allah ya sauƙi Fatima lafiya ta samu ƴarta mace. Sai kan ummie ma ya kulle ta rasa wacce Fatima Ammiey take nufi 😳😱, domin dai tasan ammieyn bata da ƴa mace bare tace ko ƴar tace ta haihu, sai kuma cikin ƙarfin hali ta furta. ”Amma saidai Oummu Irfan ban gane wacce Fatima kike nufi ba⁉️” ”Fatima dai Fatima dai Fatima tamu ce ta haihu” Sai kan ummie ya sake kullewa kawai sai ta furta Allah ya raya, jin tana shirin katse ƙiran ne ya sanya ammiey furta. ”fatimanki Fatima auta ce ta haihu” Dummmmm haka ummie taji kanta yayi mata nauyi, taya za'a ce mata Fatima ta haihu bayan ɗazu ɗazun nan fatiman ta bar gidan taga Fatiman da Idonta suka wuni kuma tare wanne irin Ido gare ta ita kuwa dahar cikin a jikin fatinta gudan jinin ta ta kasa ganewa. Don haka sai ta tambayi inda suke kai tsaye ta kira Abba ta faɗa masa shi ɗin ma dai cike da tarin al'ajabi yace Saita dawo, wurin Maman shureim ta shiga, bayan sun gaisa take faɗin ”tambayi malam kizo ki tayani kallon ikon Allah”. ”To meya faru kuma da daren nan?” ”kedai muje muga ikon Allah, kinji wai Fatima ce ta haihu” ”Ikon Allah haihuwa kuma? to ai ba mamaki ko kin manta haihuwar Aliyu shureim Ni kaina bansan da cikin saba sai haihuwar kowa yaji† Sai yanxun ummie ta tuna tare da sake tsarkake sunan Allah a cikin bakinta. Malam dake ɗakinsa yana jin komai ne ya furta musu a dawo lafiya, nan suka nufi hospital ɗin da ammiey ta musu kwatance, cikin ƙanƙanin loƙaci sai gasu a cikin asibitin Ammiey ce tazo ta musu jagora, a kuwa nan suka yarda tare d ganema idonsu zahiri. Mama ce cike da tsananin jin ƙaunar babyn har tsaƙiyar ƙirginta, ta rungume shi, tare da tuna haihuwar Aliyu shureim ɗin ta...... Ammiey ce ta share guntuwar kwalla tare da furta ”Allah ya raya mana Aliyu shureim Alieyo bisa tafarkin Muslunci” Ai jin haka da Mama tayi batasan sadda takai gurfane kasa ba tare da sake ƙanƙame yaron tana sakin kuka me ƙarfin gaske, tare da soma faɗin. ”Aliyu shureim ya tafi wani ya dawo Ikon Allah Ikon gaske, Ashe zan sake ganin shureim a duniya, Ashe za'a sake haihuwarka a duniya shureim ⁉️, kaima kamar haka haka na haifeka babu wanda yasan da cikin ka a duniya harni kaina haihuwarka kawai kowa yaji, Ashe baka tafi ba ashe za'a sake haifar ka ta tsatsonka tsatso mafi girman daraja da ɗaukaka a garemu, lalle duk wanda baiji tsoron Allah ba shi taɓaɓɓane, ɓataccene, lalle duk wanda ya kasance a cikin zuciyarsa babu Allah yayi mafi ƙololuwar hasara a nan gidan duniya dama lahira, lalle wanda bai yarda Allah ɗaya bane yayi hasara ikon buwayi gagara misali, wannan shi ake kira da Ikon Allah Aliyu! ALIYU SHUREIM ya dawo an sake haihuwar sa a karo na biyu!!!”. Haka Mama ta shiga sambatu ummie da hajjo, ammiey tuni suma idonsu ruwan hawayen yake zubara, Saima da suka ji irin haihuwar da Maman tayi exctly irin haka itama. Sosai tsoron Allah ya sake ratsa zukatansu. Fatima kuwa zuwa loƙacin Idanunta har dishi dishi take kallonsu, sosai ƙaunar mijinta uban ƴaƴanta Amnah da babyn da yaci suna Aliyu ya sake ratsa ko ina na cikin jikinta. Tabbas ba kowanne namiji ne zai yi irin halaccin da Alieyon yayi ba. Kafin kace mene tuni hospital ɗin ya cika da ƴan uwan ummie dana Ammiey har dama na Mama data ringa shaidawa ƴan uwanta haihuwar, tuni fareedah ma ta bayyana a cikin hospital ɗin. A daren Ammiey ta ƙira MAH dasu oum abiddeen su oum Anum ta sanar dasu haihuwar fatin. Sosai suma suka sha murnan haihuwar, shi kuwa boss ln a daren yaje ya haɗo kayan baby dana Maman kamar hauka, domin kayane bana hankali ba, ba kuma wanda hankalin zai iya ɗaukar ba. Washe gari aka sallame su kasan cewar ƙalau babyn da maman babyn suke. Haka ƴan uwa abokan arziki suka ringa zuwa barka inda wasu ma don kawai suga al'ajabin da ake ta faɗa suke zuwa ganin babyn. *Ɗan tsokaci* (Kar kuga kamar kowani tarkace yana cikin novels, NO! Wannan ku ɗauke shi a zahiri domin acikin gidanmu hakan ya taɓa faruwa, kuma wasu abubuwan dake cikin littafin tabbas alƙalamin AMMEY LAYLERH gaskiya suka rubuta, bawai ƙagaggen labari ne kadai ba harda zahiri ma haihuwar Fatima ta abin al'ajabi mutuwar Aliyu shureim duka gaskiya ne har zuwa takwaran da alieyo yama Fatima saidai na sanja labarin ne na wani salo daban, Kuma yanxun haka abinda aka haifa manan yana nan yana yawo a doron duniya) Haka Mama ta haɗo uban kayan baby da maman, kullum a gidan fatima take wuni, Ranar suna anyi shagali iyaka shagali, anyi ɓarin nera kai harda ma Dollars tamkar basu san zafin nemanta ba. Kodan pilot guda kuma me jiragen kansa ba aike ba, inda mah ita kadai tazo daga Madina, inda suka ci gaba daba Fatima kulawa ta musamman satin mah biyu ta koma Madina, hajjo taci gaba da kulawa da fatin ita da ammiey domin dai dama suna a bangaren ammien ne. Sa'arsu ma ɗaya alieyo baya ƙasar amma kullum cikin nacin ƙira yake. Shine wannan shine wancan haka zaibi ya hana baiwar Allah Fatima sakar ta hanyar ƙira da banda uban video call din da duk daren duniya safiyar duniya saiya kirata, haka zaita tada mata hankali da darty talk nashi, masu tayarma da mutum sha'awa. Gyara take take amsa bana wasa ba, daga hannun mutane biyun, gefe guda ga mama itama ba'a barta baya ba. Aliyu shureim kuwa yanata wayo abinsa kamarsa da mahaifinsa na sake bayyana. Konci tashi hasarar mai rai kwana ya juye zuwa sati, sati ya juye zuwa watanni, sai gashi cikin Ikon Allah Fatima har tayi watanni uku da haihuwa cifffff. Inda suke shar gwanin sha'awa ita da shureim wanda yake nan ɓul-ɓul dashi suwal tamkar ɗan tarwaɗa. Kuma duk wannan watanni aiki nacen ya lula alieyo badan yaso ba. Kamar kullum yauma wajajen sha biyu Na dare harda ma ƴan wasu minti nan, idanunsa kafe a kanta ta hanyar video call ɗin daya ƙirata. Musayar kalamai suke a tsakanin su masu girma, da hargitsa tunani, kalamaine suke aikama junansu masu birgita ƙwaƙwalwa da tunanin mutum, masu sanya brain gigicewa. “Muah!!” Sassanyar sautin fitinannen kiss ɗin da ya mannawa screen ɗin wayar, ya ratsa cikin dodon kunnenta, wanda hakan yasa ta jan wani irin dogon numfashi me ɗauke da ruɗewa haɗi da bayyana sabon yanayin da ta samu kanta aciki. saboda ya saki kiss ɗin ne cikin wani fitinannen salon da yasa har yakai ba tare da ta sani ba, adaburce ta saki wani sassanyan nishi, haɗi da jingina bayanta da jikin gado, dan sai takejin kamar kiss din akan lips dinta suka sauƙa bisa dole ta haɗiyeb wani busashshen yawu daya tsaya mata amaƙoshinta. Inda shi kuwa Aliey ganin yanda kiss ɗin nasa ya narkar da itane yasa shi, sake ƙasa da Fitinannun idanunsa da janyeeee suka kuma ƙanƙance tsabagen wutar fitinar dake cikin su. Seeing how her condition started to change to pure desire ya sanya murya a shaƙe ya furta “Kiyi bacci!” “Uhummmm...” Ta amsa masa cikin sanyin yanayi, tare da ɗan zamewa ahankali ta sake cusa kanta cikin pillow, saidai bata kashe wayan ba, kamar yanda shima bai katse kiran ba. Shiru ne ya biyo baya atsakaninsu na ɗan wasu mintuna, babu wanda ya kuma furta komi face idanun da ya zuba mata da sukayi ja saboda muguwar sha’awarta. yayinda ita kuwa ta kasa jure kallonsa, dan ayanayin da take ciki bazata iya jure yin ido huɗu dashi ba. Hakan yasa a wahalce ta lumshe idanunta da koma ƙananu sosai, har wasu ruwa ruwa suke fiddawa, a wahalce ya furta ”baby zuma!” A gigice tawo sama da kanta, tare da zuba masa narkakkun idanunta, mararnsa ta zuma ba ido wanda har yanxun ganinta ba ƙaramin tsoratata yake ba. Har makaki take ta yadda take iya ɗauke tsawonta da girman ta. Wani irin miƙa tayi tare da ziro tongue nata ta ɗan lashi saman laɓɓanta. Ganin yadda tayin ba har bai san loƙacin daya ja yaji domin ba ƙaramin birkita tunaninsa hakan da tayi yay ba. ”FITINANNA!” Ya furta saɓan laɓɓansa tare da kawo bakinsa sairin tsayayyun breast ɗinta ya wani irin rumtse Ido tare da sauƙe musu 😘 😚. Ai da wani irin azababben gudu ta tashi tana faɗawa cikin bathroom. Wani wahalallen Numfashi yaja tare da sakin wani shu'umin murmushin da shi kaɗai yasan ma'anar kayansa. Datse qiran yayi bayan ya furta dole dolen dole gobe na sauƙa a Nigeria,karna kashe ƴar mutane na boni da kaina. ★★★ Washe gari haka ya taso ba tare da ya sanarma kowa ba, sauƙar dare yayi wajajen taran dare. Sosai su ammiey suka yi mamakin ganinsa bayan sun gaisa kai tsaye part ɗin sa ya wuce Saida ya watsa ruwa a jikinsa kana ya fito cikin wasu haɗaɗɗun shigar kayan bacci, directly ɓangaren ta ya nufa cikin wani irin farin ciki. Fitowar daga wanka kenan jikinta sai wani irin ƙyallin ƙyawu yake ga wani dauwamammeen qamshin daya riga da ya gama kama jikinta, a nutse ta shirya kanta cikin wata haɗaɗɗiyar sexy gown wanda gaba ɗaya kusan rabin breast ɗinta suka bayyana kansu ta saman rigar, humrarta mai masifar qamshi ta shiga mulke jikinta da ita, a take wani irin daddaɗan qamshi ya game ɗakin. Tun fitowarta a wankan ya wani irin kafe ta da Mayatattun Idanunsa, gaba ɗaya daga inda yake zaunen ta gama zauta tunaninsa da iyaka qamshinta, a rikice ya miqe yana yin kanta wani irin ɗan banzan murmushi ta sakar masa, domin duk da batasan da dawowar nashi ba amma jikinta ya gama bata yana cikin ɗakin. Hannuwanta ta buɗe masa da wani ƙayataccen murmushi kwance saman kyakkyawar fuskarta, wani irin kyakkyawarn runguma ya mata yana manna kansa cikin qirjinta. Sake matseta yayi cikin wani irin salo yakai bakinsa kan kunnenta harshensa ya zura acikin kunnen nata yana yawo dashi, cikin qwarewar ta a fannin ta tallafo kansa tana haɗe bakinsu wuri guda tare da laluɓo harshen sa ta fara wani irin suck na halshensa dake cikin bakinta. wani irin numfashi me zafi Alieyo yake fitarwa sake matseta ajikinsa yayi, hannunsa yaɗaura akan ƙirjinta, atake suka sauƙe wani irin ajiyar zucia tare da sakin wani zazzafan numfashi me sauti. ahankali yake goga laɓɓansa ajikin kunnenta, cikin wata irin kasalalliyar murya me dauƙe da tsananin mayen so, ƙauna, haɗi da tsantsar sha'awa ya furta " I LOVE YOU ina SONKI da yawa and I Miss your sweet innocent farce. inason kici gaba da jiyar dani da kuma shayar dani daɗinki My JAAN" Wani kalan harɗe tongue nashi yayi a cikin bakinta,kafin yaja wani zazzafan Numfashi ya furta. ”I Miss your voice, I miss your hug,I Miss your 😘 I Miss forever da komai da komai naki barin ba nan da nan” Yayi maganar yana matse nononta da kuma shafo ƙasan mararta. Ahankali ta ware idanunta da suke cike da mayen soyayyarsa da tsananin sha'awarsa Sosai taji wani abu na yawo acikin jininta, kalaman daya furta mata ne keta yawo acikin ƙwaƙwalwarta, tanaji kamar gizo kunnuwanta sukeyi mata, kamar ba shi ne ya faɗi hakan da bakinsa ba, ɗago kanta dake kan shoulder ɗinsa tayi, ahankali ta sauƙe lumsassun idanunta akan kyakykyawar fuskarsa shima idanunsa da suka koma na zallar sha'awar ta ya zuba mata, aƙalla mintuna uku suka ɗauka suna kallon juna, ahankali yaɗan lumshe idanunsa tare da buɗesu lokaci guda, dummmm taki qirjinta ya bada sautin bugu a take ta shiga tunano rayuwarsu ta baya yadda yake lumshe lumsassun idanunsa, ya kuma ware mata su ɗin ba qaramin tayar mata da hankali yake ba. Lumshe idanunta tayi ahankali zuciyarta ke bugawa yayinda wasu baƙin al'amura ke ziyartar ta. Hannayensa ya ɗaura akan waist ɗinta tare dayin hugging ɗinta tight, sake maida bakinsa cikin kunnenta yayi, cikin wata silent voice ya kuma cewa. "I really love you, love you so so much! Inason ki inason kiyi alqawarin rayuwa dani har gaban abada, I want you to live for me like a mother lives with her child, Go beyond that I LOVE YOU MY WIFEY ." Jin bata iya jure abubuwan da yake mata bane. musamman kuma idan aka haɗa da yanda yake mirza skin nata hannunsa ɗaya yakai ya shiga warware igiyoyin gaban rigar dake jikinta, a take fresh naked skin ɗinta ya bayyana Da sauri ta rumtse idanunta, jin yadda ya soma wa breast nata wani irin amintaccen sarrafa. Idanunsa dake cike da mayen soyayyarta ya ɗan lumshe, wani irin abu yakeji na tafiya acikin jikinsa, Wai dama haka maza masu lafiya sukeji idan sukayi tozali da surar mace? kodai nashi abunne yayi worse? domin kuwa shi har wani rawa jikinsa keyi, sake gyara mata zama yayi akan jikinsa ahankali ya ɗaura hannunsa akan nata hannun wanda tasanya ta kare ƙirjinta dasu. Cikin wani irin salo ya zame hannunta daga kan kirjin nata, take white breast ɗinta masu light pitch colour nipples suka bayyana, wani irin abu yaji yatafi zirrr tun daga ƙwaƙwalwarsa har cikin tafin ƙafarsa, jiyayi wani irin abu na fusgarsa cikin matsanancin sha'awan dake taso masa ya ɗaura bakinsa akan neck ɗinta, ahankali yake bata professional kissing ƙam ta kulle idanunta batajin zata iya jure ganin fuskarsa, daɗi abun yake mata sosai hannunsa yasanya ya tallafi tsakiyan bayanta, kissing ɗin wuyanta yakeyi sosai, cikin wani sabon shauƙin dake fusgarsa, yayi hugging ɗinta tayanda har takai ga chests ɗinsu sun haɗe waje guda, sauƙan breast ɗinta akan ƙirjinsa baƙaramin zautar dashi yayi ba, wani irin numfashi mai sauti ya fesar ta bakinsa tare da ɗago kansa inda ya manna fuskarsa da nata waje ɗaya, numfashinsu ne ya cakuɗa waje guda hakan yasanya gaba ɗaya jikinsu yayi weak, ahankali ya ɗaura laɓɓansa akan nata, cikin sanyi ya kamo lips ɗinta yana tsotsa, daɗin hakanne yasa taƙara shigewa cikin jikinsa. hannayensa ya sanya duka inda ya kama gefe da gefen waist nata ahankali yake murza skin ɗinta kana yana sucking lips ɗinta, daɗin hakanne yasa ta soma fitar da wani irin breathing tuni ta fara ficewa a hayyacinta gaba ɗaya ta sakar masa jiki, yanayin yanda yake sarrafata yasanya ta somajin wani irin ƙaiƙayi akan nipples ɗinta. laɓɓansa yasanya inda ya kamo harshenta cikin nutsuwa ya ɗaura duka hannayensa akan breast ɗinta, tare da yiwa harshenta wani irin sucking me gigita tunani, atare suka sauƙe wani irin zazzafan ajiyar zuciya, yayinda yasake wani irin numfashi mai kama da groaning, cikin wani irin salo ya ɗagota zuwa gaba ɗaya jikinsa, inda ya miƙe kai tsaye yanufi kan gado da ita. hannunsa yakai inda yayi switch off na hasken wutan dake ɗakin Akan lallausan gadon ya shimfuɗeta tare dayi mata rumfa da faffaɗan chest ɗinsa. Idanunsa ya sauƙe akan tsarin ƙirjinta dake matuƙar rikitasa sosai yanayin ƙirjin nata ke burgesa, kansa ya ɗaura akan kafaɗanta tare da sake mata gaba ɗaya nauyinsa. hannunsa ya sanya ya ɗagota gaba ɗaya ta dawo jikinsa tanƙwashe ƙafafunsa yayi akan gadon tare da ɗaurata ajikinsa hannunsa ɗaya ya tura cikin lallausan gashin kanta. Yayinda ɗayan hannun kuwa ya saƙalo waist nata dashi lips ɗinsa ya ɗaura akan nata, ahankali yake cigaba da sucking lips dinta, sam baya taɓa gajiyawa da kissing daddaɗan laɓɓanta, domin kuwa wani irin daɗi yakeji idan yana sucking ɗinta sosai yakejin daɗin lips ɗin nata. Ahankali yayi ƙasa da hannunsa har zuwa kan mararta, idanunsa ya lumshe sakamakon yanda yaji hannunsa na zillo acikin jikinta, saboda tsantsi. Sosai ta soma fita daga hayyacinta don kuwa yanda yake sarrafa jikinta ya zarce misali, wasu irin hawaye masu zafine ke fita daga cikin idanunta inda suke sauƙa bisa ƙuncinta, wanda ita kanta batasan da fitowarsu ba, hasalima batasan hawayen na menene ba. Saboda shagalan da tayi batasan lokacin da ya rabata da komai nata ba. cikin matsanancin feeling haɗi da wani irin ciwon mara da ya kawo masa ziyara ya kwantar da ita flat, bakinsa ya ɗaura akan cikinta inda ya shiga bata wasu mahaukatan kisses, gaba ɗaya ya ruɗe, jikinsa har rawa yake, Daidaita jikinsu yayi tare da lumshe idanunsa. Cikin zaucewa haɗe da fitar hayyaci ya zare bakinsa daga cikin nata inda yasaki wani irin groaning mai ƙarfin gaske. haka yakejin wani irin daɗi na ratsa gaba ɗaya jikinsa, sosai yasake zaunar da ita ajikinsa, inda yashiga bata lafiyattun kiss kamar wani wanda zai cinyeta haka yakeyi wanda daɗinta ya zarce misali. ahankali yaci gaba da ratsa cikin jikinta, wani irin abune ke ratsa gaba ɗaya jikinsu su duka biyun Sake shigewa cikin jikinta yayi lokaci guda ya wani irin ƙamqameta cikin jikinsa tare da sakin wani irin zazzafan Numfashi . Jawota jikinsa yayi tare da kwantar da ita akan faffaɗan chest nashi ahankali ya shiga typing na kwarmingadon bayanta. kiss ya manna mata akan forehead ɗinta, kana ya lumshe idanunsa yana qarajin wata iriyar soyayyarta na ratsa jini da jikinsa wani irin zazzafan ƙaunarta yakeji, ɗaukarta yayi tamkar wata baby ko a wurin wankan ma Saida ya nemi qari itane taqi ya domin wani mayataccen barci take ji. A cikin towel ɗaya ya naɗosu domin hakan ba qaramin daɗi yake masa ba, shi ya sanya yake naɗosu cikin towel ɗaya kullum. Haka suke rayuwarsu cikin zallar soyayya da kaunar junansa, Amnah dama ta daɗe da zama tasu. Pls a gurguje. Bayan shekaru Ashirin da biyar. Abubuwa da dama sun faru ciki kuwa harda aurar da Amnah da FATEEMERH tayi, inda ta aura mata YOUSOUF GALADIMA ɗan gidan Dr FATEEMERH, likitar data mata aiki ƴa ga LAYLERH'N MALEEK na cikin littafin KAREN BANA. Inda yayi wufff da ita zuwa ƙasar EGYPT. Zuwa loƙacin kuwa ƴaƴansu queen tara Amnah ce cikon ta gomar, Aliyu shureim kammm yana wurin grennyn shi maman Aliyu shureim domin ya koma mata Cenñnn da zama, yace mummy'shi takurawa ne da ita. Shima Irfan ƴaƴan shida domin ya samu yayi wufff da Salma Ahmad Isah marubuciyarLABARINSU. Baki ɗaya zaune ahalin suke a babban parlourn gidan. Inda wasu matasan ƴan uku suke ta kafta musu a tsakanin su, cikin zafin zuciya *AYRAH* ta miƙe tsaya tare da furta ”wllh kuwa baki isa ba ai nice Nan nace ina gidan Aunty AMNAH, ke *HURUL'AYN* kije gidan aunty SALMA! Ke kuna *FARRAH* kije gidan aunty Fareedah” Ta faɗa tana wani irin farfara ido domin ita fa son calewa take tabar ƙasar xuwa ƙasar EGYPT, da sauri Matashin saurayin da zai kai kimanin shekaru sha takwas ya miƙe yana wani hura hanci sama, cikin gadara da isa ya furta "Ni dama ina India wurin Daddy VIJAY, kuma inga mai magana” Yayi maganar yana duban inda *HUSSAINA'RSHI* take a zafafe ga ɗago kuwa cikin hargowa da hargagi irin na uwar ta nuna shi da yatsarta manu niya, tana furta ”kaga *HASSAN* idan baka kiyasheniba Wallh zan sauya ma kamanni a gidan nan, ko kaji nace ma zance woni wutu wani wurin ne, to Ni ina gidan Hajjo” Baki dayansu suka kwashe mata da dariya cikin dariyar mugunta *IKRERM* ta furta ”kekam Hussaina na rasa wacce iri ce, ki rasa inda zakije sai wurin tsohuwa, zaman jinyan ƙasusuwa, Ni kuwa ina wurin ta ƙarfen ina daga ɓangaren AMMIEY'NMU” tayi maganar tare da ma Hussaina gwalo, Binta tayi da shirin kafkarta aukuwa tace ƙafa me naci ban baki ba, ta sheƙa da uban gudu xuwa ɓangaren AMMEY, me Alieyon zeyi inba dariya ba, Sai kuma dariyar ta maƙale masa a maƙoshi, domin ƙamshin JAAN dinsa da hancinsa ya shaƙo masa. Wani irin zuba mata lumsassun Idanunsa yayi, ganinta tsaye Hannuwanta saƙale a saman ƙirjinta, tana ƴaƴan nata da Ido. Kafin kace mene tuni parlourn yayi tsittttt ganin mummy'nsu tsaye tana kallon su. Daya bayan daya suka soma zare jiki suna barin parlourn, tun kafin ma ta kwatsa musu muguwar tsawarta. Suna barin parlourn Alieyo yayi saurin miƙewa tsaye tare da rungumo, JAAN cikin jikinsa. Cikin wani mataccen sauti ya furta. "Waikam minene sirrin irin wannan shan kyau haka, kodai akwai ajiyata anan ban sani ba?" Ya faɗi maganar yana shafa saman cikin da yake a shafe tamkar bata taɓa haihuwa ba. Cikin wani irin salon jan hankali tace. "Kaine sirrin jarumina kuma ƙaunana, sai dakai Duniyar FATEEMERH AL-MUSTAPHA WAZEER take haskawa. Amma meiya sa sammm baka girma ta wannan fanni?" Wani irin shigewa cikin jikinta ya kuma yi tare da qara cusa kansa tsaƙiyar ƙirginta, ”Ai ke ɗince ta musamman da komi naki, sammm baki taɓa sanjawa sai ma qara haɗewa da sugar da kike abunki. Yanxun dai muje aji dani dan nakai gaɓar da bazan iya jurewa ba” Haka suka raya wannan dare cikin annashawa, da tarin farin ciki, inda Alieyo sai sanya ma FATEEMERH'NSHI albarka yake, dan ta kula dashin sosae kamar yadda ya buqata. ***** Kwance suka akan haɗaɗɗen gadon su kanta, akan ruwan cikinsa bayan kammala ibadar Allah ta hanyar faranta ran junansu. "I love u too my watermelon my heart, Ina tsananin ƙaunarki MATATA uwar ƴaƴana. Ta hanyar da baki bazai iya misalta yadda nake tsananin ƙaunarki, sai dai nace ilahu yabar ƙauna ta har gaban abada, ƴar aljanna!" Rungume shi tayi tsammm a cikin jikinta bayan ta haɗe bakinsu wuri guda ta bashi wani kyakkyawan kiss. "Alhamdulillah, alhamdulillah alhamdulillahi ala kulli halin, Ahar kullum ina qara godewa Allah. Daya bani mata ta gari kamar FATEEMERH haqiqa samun mata ta gari ma Rahama ce daga cikin Rahamomin Ubangiji, Allah shine abin godiya Allah ya dauwamar da haske marar yankewa daga cikin Rayuwar mu, haqiqa keɗin matar Alkhairi ce kana MACEN SIRRI, Allah ya dawwamar da farin ciki acikin rayuwarki na har abada. FATEEMERH AL-MUSTAPHA WAZEER". Tashi yayi da ita a jikinsa toilet suka shige suka sallo wankansu, shirya wa sukayi cikin kayatacciyar shigar da suka saba kamar kullum. Nima anan nace alhamdulillahi🙏🏻 Anan na kawo qarshen wannan littafi nawa mai suna ƘAUNA BIYU. *Ya Ubangiji ka yafe min dukkan kura kuran dake cikin wannan ɗan littafi nawa🤲🏻* Sai Allah ya kaimu a wani novels ɗin nawa me suma *💫 PRINCE SAPWAN 💫*. 💥Sanyi ya haifi wuta 🔥 Wanda salon rubutun yasha ban-ban da ƘAUNA BIYU, domin shi na zallar SOYAYYA 💘 ne me tsayawa a zuciya shi kuma ya haɗa komi da komi da kuke buƙata. SANYI YA HAIFI WUTA fa to ya zata kaya 🤗 🥰 keñan kundai san alkalamin AMMEY LAYLERH ✍️ bana wasa bane,kuma bamu fara don mu daina ba💪🫰 INSHA ALLAH. Kudai ku kasance tare dani *~AMMEY LAYLERH*~ 💃💃💃💃🫶🏻🫰🏻 AMMEYN ku na sonku na matuƙar ƙaunarku ta hanyar comments, ne kawai zan gane zallar soyayyar ku gareni masoya tare da shering na litattafai na. Irinsu. *KAREN BANA* *JALAAL AREEF* *ƘAUNA BIYU* *MIKIYA* And ongoing *PRINCE SAPWAN 💫* SANYI YA HAIFI WUTA SADAUKARWA 💪 ƳAN UWANA ABABEN ƘAUNANA 💘 💔 UMMIE MUHAMMAD NASEER Allah ya baki lafiya jinin jikana. LOVE YOU I'll MASOYAN AMMEY LAYLERH muah😘😘😘😘😘😚😚😚😚😚😚😚😚😳🤩✅ irin masu ratsa zukatan nan