KANWATA *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌?* Marubuciyar *Amince Dani* *KAIKAJAWA KANKA* Yanzu kuma gani dauke da *KANWATA* Paid Book ne Vip 300 Spécial 500 Acct nomba 3115484026 first bank ko kuma Kati MTN Banason vtu Idan kinbiya ta bank kina iya turo shaidar biyar ki ta wannan 09069080725 Dasunan Allah mai Rahma mai jinkai Allah kasa yanda nafara lafiya in kare shi lafiya wannan labarin yafaru da gaske dan kusan Book Dina da nakeyi true life ne saidai inyi masa kwaskwarima dan abun yafi Bada citta Wannan shafin nakine maman nusaiba yar mutan makkah bazan manta kokarin ki dakuma bani karfin Gwuiwa ba Akan littafin kanwata Bazan manta dakuba Yan uwana n'a jini dakuka nunamin inci gaba Allah Yana taredani 💃💃 Kunji kanwata kaunarki n'a cikin Raina kuma bazani dainaba har abada ...... Ku biyoni kusha labari . Book 0️⃣1️⃣ Tafiya suke a k'asa Rahama sai zuba Uban sauri take batason tayi latti.. 'Waigo war da zatai ta hangon k'anwar ta Salma cen baya t'ai, 'tana fira da wani Atiku sai washe baki tace cikin jin haushin haka. Rahama ta d'aga murya da karfi yanda zata iya jiyo ta 'tace salmaaaaa! Wacce Aka Kira da Salma b'ata rai tayi tace na'am. Kinsan lecture d'in mallam Hamza garemu amma kika tsaya surutu tana magana da d'an b'acin rai. Salma turo baki t'ai Ta ce" kina iya tafiya Kona hanaki ne ehee. Aikuwa cigaba da tafiyarta Rahama t'ai 'dan taso ta makara shiga aji. Mallam Hamza yashigo aji 'dukan dalibai suka tashi dan gaishe shi. Hannun yai musu da su zauna 'kowa ya nemi wuri yazauna 'tsit kakejin ajin . Gyaran murya Mallam yai Ya ce" Wazai gayamin inda muka tsaya wancen satin? Kowa yayi tsit shiru kakeji . Rahama ce 'ta daga hannu. Bismillah Ya ce mata... Cikin muryan ta 'da nutsuwarta ta fara fad'in awancen satin mun tsaya ne Akan inda kake mana bayanan amfanin ruwa ajikin d'an Adam... Mallam Hamza kallon ta yake yana nazarin tarin ilimin Yarinyar Yace Ku tafa mata class kowa yadauki tab'i.. Kina iya zama 'Rahama . Cikin dan b'acin rai Ya ce" yanzu tun wancen satin mukai lecture kan amfanin ruwa jikin d'an Adam ,amma wai babu Wanda yarike sai mutum daya. Meyasa sau dayawa bakwa daukan Abun da ze amfane Ku da muhimmanci? Gaban allo ya koma ya soma rubutu kamar Haka *Amfanin ruwa jikin dan Adam ''* *Ruwa yana taimakawa wajen gudanar da jinin jikin mu* Da kuma.... Sallamar Salma ne ya dakatar da shi da rubutun dayakeyi.. 'Kallon ta yake yana kallon agogon hannun sa. Keee daga ina Haka? .ya nuna ta yatsa da hannu wannan ba Yayar ki bace? Ya akai tarigaki zuwa? Dukar da kanta k'asa Tayi tagaza magana. Kowa class sai kallon su suke suna kwabe baki . Ita ko Salma ganin idanun class kowa akanta 'turo baki gaba t'ai 'Ta ce" Mallam bansan lokaci yawuce ba. Get out .... Yace mata ransa abace. Cikin bacin rai ta kalli Malam. Ta ce" Mallam ka kosan waye babana agarin nan kuwa kake korata'? Rahama ta Mike cikin fushi Ta ce" haba Salma bazaki bashi hakuri ba 'bayan kinyi laifi! Saiki tsaya zakimasa rashin kunya.!! Harara ta watsawa Rahama Ta ce" oho dai ai ban kasa dake ba . Kai kuma Mallam kakiyaye had'uwa ta dakai! Tsakiiii taja tafice cikin harabar makarantar tanemi waje ta zaunata tana ta gunani Wallahi Mallam Hamza zesan ya ta boni. Mallam Hamza rike da baki yake mamakin kalamin Salma Maida hankalin sa Yayi Akan rubutun da yakeyi... Sai kusan karfe 11am yagama musu lecture Mallam Hamza nafita ajin . Salma tashigo ajin ,tazauna tanata cika tana batsewa Wallahi duk wani dan iska à ajin nan na k'ara Ganin Yana min kallon raini Wallahi zai san yata boni, munafukai kawai ... Rahama harta bud'e baki zatai magana saita fasa , sai kusan karfe d'aya suka tashi. Tafiya suke ahanya suna hiran k'awar su da batada lafiya zasuje dubo ta. Wani matashin saurayi kyakyawa saurayi ajin farko yanata cewa Yan mata ji mana. Sai suka waigo 'Salma sai fari da ido takeyi irin an saida ita d'in nan. Ya k'araso gaban su. Rahama kanta a duke Tace "pls in kanason magana da K'anwata ba a titi zaka tsaida ita ba. Salma turo baki t'ai gaba irin yau ga rainin wayo. Ko ina ruwanta da in an tsaida ita din. Saurayin Ya ce" nidai 'sunana Adamsy dan gidan ambassado d'in Libya d'azun nazo garin Kano . Kuma Wallahi naji kin kwanta min a rai ya nuna Rahama da yatsaya . D'ago Kai tayi ta kallesa Ta ce" nikuma ba K'anwata ka tsayar ba?. No kece d'in nabiyo ba ita ba. Ran Salma yakai kololuwa wajen baci . A fusace t'ai gaba tanata buga Uban sauri 'har tuntube takeyi a hanya 'saida ta taka Kaya 'amma dayake ranta abace yake bama ta damu ba. Rahama Ta ce" kaga karka had'a ni da K'anwata 'in kanason Yarinya gidan iyayen ta 'zakaje kanemi izini daga Haka ta wuce . Yan Mata! Yan Mata!! .. Yasake biyo ta 'baki fadamin sunanki ba? Kallon sa ,t'ai takauda kanta gefe cikin gajiya da bin bayanta da yakeyi . Rahma sunana Ta ce" masa a tak'aice tareda cigaba da tafiyar ta cike da nutsuwa . Kallon ta yake 'Yace wow amma wannan Yarinyar sai kace ita tayi kanta komai Nata na musamman ne ,Allah yasa ta soni daman kyakyawar Macé aji gareta. Cije labbansa yai cikin son ganin yai magana da Rahama 'wani dan yaron Unguwa ya gani shima daga makaranta yake n'a sauri yaje gida.. Tsayar dashi yai Yace zonan abokina Yaron tsayawa yai yatsareshi da idanu. Dan Allah wacce Yarinyar c'en datai nisa a tafiya yanuna masa ita da yatsaya koka san Gidan su? Tace min sunan ta Rahama. Yaron yai murmushi au Rahama kake nufi ? Eh ita yabashi amsa yana kallon sa. Yar gidan Sheik Abdulrrazak hizqeel makarfi ce 'wannan shahararren Malamin addinin 'nan Wanda yadawo nan Kano dazama '. Kai haba Kana nufin Sheik Abdulrrazak hizqeel makarfi danasani ina sauraran wa'azin sa . Gayamin layin gidan nasa. Layi n'a uku ta hannu hagu zakaga wani gida me babban Gate kaf cikin Unguwar sune gidan su 'yafita daban . Nagode sossai ya sunanka. Sunana Aliya Haidar To Aliyu godiya nake Zaro dubu daya daga cikin aljihun wandon sa. Ya Mik'a masa. Karba yai'yana masa godiya cike da jin dad'in kyautar mutumin . ............ Salma tashigo gida kamar anjefota daga sama sai haki takeyi dan tasha gudu ahanya Mama ! mama !!mama!!! Take Kira Mama Ta ce" Lafiya Salma kike kwadamin Kira meya farune ? Ta tsareta da idanu Ina Rahma take ne kika dawo ke kadai. Cikin bakin cikin da ke cinta 'tace Wallahi Mama wani Saurayi ne yajata a mota suka tafi. Abban su dake zaune yake cin tuwo ya Mike cikin zazzare idanu yace mo....me? Tace mota tana turo baki waje . Innalilahi wa'inna ilai rajun Mama tashiga maimaita wa. Nan take taji ji...... Littafin *kanwata* n'a kudi ne . Kibiya ki karanta hankalin ki kwance cikin Salama Domin Karin bayani Ki tuntubeni Akan lambar waya kamar Haka 09069080725 whsap Taku har kullum kyauta daga Allah 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌?* Marubuciyar *Amince Dani* *KAIKAJAWA KANKA* Yanzu kuma gani dauke Da *KANWATA* IKILIMA ADAM (Kyauta daga Allah) *Littafin K'ANWATA paid Book ne* Vip 300 Spécial 500 *Acct nomba 3115484026 first bank ko kuma kati MTN* *Banason vtu* Idan kinbiya ta banki kina iya turo shaidar biyar ki ta wannan lambar 09069080725 Book. 0️⃣3️⃣ Allah yataimaki mai martaba yau fa nakeson infara cika burina . Mai martaba *Sanusi *Turaki* kallon sa yake cike da tausayin yace Abdul Samad .. Naji dadin jin Haka daga gareka Allah yabaka Sa'a . Amma wace kasa zakaje ne? Cikin dukar dakai kasa ya gyara kafafun sa ya tankwashe su waje daya . Zazzakar muryan sa mai dadin sauraro yace wannan karan ( Nigeria kano) zanje ko Allah zesa indace da abunda nake nema. Kuka ya kwacewa mai martaba har sautin kukan nafita yace Abdul Allah yataimakeka . Inason duk halin da ake ciki karinga sanar dani Domin inringa sani lafiyar ka. Ya batun Maryam ne Samad ya tsare shi da idanu . Nan da nan duk wani annurin dake kwance saman fuskar sa ya dauke. Mikewa tsaye yayi cikin halin ko in kula da maganar mai martaba cikin bata rai yace natafi . Bai jira amsar mai Martaba yafito Kai tsaye . Mai Martaba murmushi yayi Yana girgiza Kai yasan za'ai Haka . Fadawa 'na ganin fitowar sa 'suka fara masa kirari Tafiya yake cike da kasaitar sa da cikar haibar sa yai bangaren fulani yanufa dan yayi mata sallama ' bayi ya iske sunata mata hidima yayinda take zaune kan doguwar kujera . Idanunsa yasauka Akan baiwar dake goge wa fulani kafa da ruwa da kyalle ahannunta cike da nutsuwa take mata wankin kafar. Lale lale barka da isowa Samad Yana ga ka shirya kaman Wanda zebar kasar. Bé bata amsa ba karasa shigowa dakin yai Yana kallon bayin dake mata bauta 'cikin jin haushin wannan banzar Al'adar su. Ya kalli inda bayin suke umarni yabasu Dukan su 'sufita kuma beson yakara ganin su a dakin inhar Yana ciki. Cike da girmama zancen sa kowannen su yafita sadaf sadaf . Kallon sa ya maida Akan fulani wadda shi take kallo cike da mamakin cin fuskar dayai mata . Daman nazo in sanar dake zanyi tafiya saina dawo daga Haka bekara cemata komi yafita dakin . Itako fulani ranta yakai kololuwa wajen baci kagamun dan iskan yaro Ni zewa cin fuska agaban bayi . Cije labban ta tayi cikin zafin rai tace wallahi Kaima saina ga bayan ka . inshAllah inka tafi bazaka kara tako kafarka masarautar nan , wani dariyar mugun ta saki . Bangaren mahaifiyar sa Ya nufa Mahaifiyar sa 'kwance ya isketa tana fitar da nishi mai wuyar fassarawa Alamun tana jin jiki sossai Cikin hanzari yakarasa shigowa dakin 'sannu mamy jikinne yatashi? Kannen sa ya kalla Wanda duk sunyi tagumi . Cikin kaduwa yace Mamy meke samun mamy ne Yana tambayarsu cikin yanayin damuwa. Ahmad yace inaga hawan jinin Nata ne yatashi . Yaya samad n'a Lura duk sanda ka kirkiro tafiya to aranar Mamy baa tashi lafiya da ita. Why bazaka hakura ba da wannan burin naka . Yarima samad sakaka yake kallon kanin nasa Yana zaro zance 'cikin dabi'ar sa dayake nuna halin ko in kula . Yai gaban Mamy be amsa masa ba. hannayen ta yakama cikin nashi ya hadesu waje daya . Mamy dan Allah kiyafemin wannan karan bazan iya Zama ba 'saina tafi 'duk wani kulawa zansa abaki 'cikin gamsuwa da zancen nasa . Mamy ta dago Kai ahankali ta daura kan pillow 'kara matse hannun samad t'ai cikin Nata. Tace Dana Allah yakaika lafiya n'a lura duk sanda kake kokarin barin kasar nan da rashin lafiya nake tashi dan haka karka damu inshAllah zamu kula da kan mu. Cikin kuka' da nishi da takeyi sama sama tace Duk halin da kake ciki karinga taboni inajin labarinka Gyada mata Kai yayi alamun gamsuwa da zancen nata . Mikewa yayi yace natafi Allah ya Kaddara saduwar mu 'idanun sa cike da kwalla . Harabar gidan yanufa iñda Ahmad da Khadija suka take masa baya. Abokan sa su biyu tun kuruciya suke tare ne suka taso cikin shigar su . Ta Alfarma laptop ne a hannayen su . Da jakunkuna bakake Amma wallahi Kai dan iska ne mai suna faruk ya fada Yana kallon Samad ya zaka wani shanya mun anan tsabar iskanci. Abdul Samad ko kallon iñda yake beyi ba bare yasa Ran zebashi amsa. A daddafe yai sallama da kannensa da suketa kuka musamman Khadija data rungume shi tana mejin kaunar yayan Nata ' dakyar Aka banbare ta ajikin sa. Badan yaso ba 'suka shige motar daze kaisu aviation (airpot) Hanyar daze kaisu Aviation cadjehoun suka nufa Kai tsaye. Yana zaune cikin mota ' adu'oi yaketa karantowa wannan dabi'arsa ce duk sanda zeje koda nan da c'en ne indai Yana kan abun hawa yaringa karanto adu'a harya isa inda zashi. Wayar sa mai kirari iphone 13 max tafara ring 'kallon fuskar wayar yayi Yaga ansa Maryam. Saida wayar ta kusa katsewa ya daga 'shiru kakeji Yaki magana. Dagacen bangaren cikin jin dadin ya daga ta buga uban tsalle wayyo inawuni dafatan kawuni lafiya ya aiki ya kokari ya fama da jama'a ... Lafiya kalau yabata amsa atakaice . Daman naji ance zakai tafiya banyarda shine nakira inji ko Haka. Eh Haka ne yabata amsa Cikin kosawa da zancen ta Yace sai anjima munyi waya bejira cewarta ya katse mata waya. Itako Maryam tsalle taketa yi wai yau Samad ne ya amsa mata gaisuwar ta Wanda Ada kwata kwata baya cemata komai' harta gama surutun ta ta kashe. Rungumar 'mahaifiyar ta dasuke Kira ummy tayi sam ta manta gaban uwarta take . Ummy rike da baki tace oh ni Karima yaran Zama ni basuda kunya. Rufe fuskar tayi da tafukan hannayen ta cikin jin kunya ta tashi tawuce sid dinta. ....... Abdul samad suna isowa airport gabadaya ma'aikatan wajen suka fara barka da zuwa sir Me za'ai maka ne suna biye dashi abayan sa. Be basu amsa ba saide cigaba da tafiyar yakeyi cike da izza yakaraso wani babban office . Abokan sa faruk da auwal suka tsaya daga waje 'sai wani dan kawun sa Marwan duk suka tsaya wajen office din. Secrétariat tana ganinsa *Bienvenue* (barka dazuwa) ta cemasa da harshen french Merci nagode yabata amsa ,file din dake saman table din office din ya jawo su. Yasoma rubuce rubuce abunda befi minti daya ba. Mika mata yayi yace wannan shine last din kudaden dazan Bari . Kiyi copy original kiba Ahmad zezo yakarba . Kanta aduke tace angama ranka yadade. Amma baka fadi wani kasar zakaje bane in shigar dashi Yanzu a computer dan su sani. Kano zani yabata amsa atakaice Mu Hudu ne zamu je . Fitowa daga office din yayi inda su faruk suka take masa' baya . Jirgin da suka shiga jikin jirgin anrubuta Samad personel Sabanin sauran jiragen da zakuga Samad air plan Babu bata lokaci drever jirgin sama be bata lokaci ba wajen tashi dasu Sararin samaniya. ********** Sa'adatu da Rahma bayan Sun idar da sallah 'isha'i Rahama nakwance jikin ta 'tace wai anty in tambayeki mana. Inajinki yar anty yayinda take shafa kan Rahma tana murmushi ta zaku taji me zatace . Lumshe idanunta t'ai tana shakar kamshin jikin sa'adatu wacce suke kira da anty '. Daman sonake in tambaye wai menene aure sunnah manzon Allah Saw ne . Murmushi kwance Akan fuskar anti tana gyara kwanciyar Rahma ajikin ta 'tace to kekuwa Rahama meyasa kikai min wannan tambayar. Kawai de na tambaya ne dan sau dayawa saikaji anacewa aure sunnah manzon Allah nikuma nasan nayi karatu sossai amma baa taba Zama Aka fassara mana ma'anar aure sunnah Manson Allah ba. Rahama kibari idan kikai aure mijin ki ze gayamiki tana murmushi amma dai kaman yanda kikace ance sunnah Manzon Allah ne ,shike nuni da cewar shugaban halitta shima yayi . Yanzu kinga dare yakamata ace kin kwanta saboda tashin asuba . Kara shigewa jikin anty tayi . Sallamar Sheik ne yasa tamike dasauri cikin girmamawa tace inawuni Abba dafatan kadawo lafiya? Lafiya lau yabata amsa Yana mejin tausayin ta tun ranar datasha duka Anty tagaishe shi ya amsa mata cikin sakin fuska Fira akeyi Kenan tsakanin uwa da ya Yana murmushi yayinda yajuya yayi sashin mama. Sallama yake mata amma sam hankalin ta be jikin ta . Saida yakara sallama WAJEN Sau uku sannan ta dawo hankalin ta. Shan kunu tayi tace baga irin ta nan mutum yadawo babu adalci . Yanzu saboda Allah kadawo ai dakina yakamata kafara lekowa sannan kaje Nata. Kallon ta yake yanda take zuba ruwan masifa hartakai karshe... Salma ya kallah da take shan shayi cikin turo baki gaba kaman anmata dole tace inawuni. Amsa mata yayi yadawo da kallon sa kan Mama. Kingama fadar? Eh nagama tana kada kugu azaune. Saida safe daman yau ba kwanan ki bane kuma gida n'a ne duk iñda naga dama zan shiga inada ilimi Niba jahili bane . Ficewa yayi Ransa abace. Cijje labbanta tayi kam buhu gaskiya Sheik ya gama dani waiyau ni yake cewa jahila. Ze ga jahilci ganin idanunsa . Salma tace ai Mama ni sai Inga kaman baya sona dan duk sanda ze ganni wallahi cikin fada yake min . Amma banda Rahma ni wallahi na tsaneta tana murguda baki. Mama kalmar tsana da taji Salma tafurta' bé mata dadi ba. Amma gudun kada ran Salma yabaci yasa takasa cewa komi Washe gari. Tunda sassafe Rahma ta tashi tashiga kitchen ta daura musu brek fask sauri sauri take kada suyi latti . Iske Salma tayi inda tabar ta ko Sallah batayi ba. Waike kullum Salma saina ta fama dake Akan Sallah jibi agogo fa karfe bakwai tun karfe biyar n'a tasheki amma inda kike ko motsawa bakiyi ba. Salma turo baki tayi gaba tana hararan tace inkece ke karban Sallah idan nayi ki maidomin abuna taja tsuki mtss .. Nidai naji pls K'ANWATA tashi kiyi Sallah muyi brek kinsan yau yau munada lecture din sabon malamin da principal yace shize maye gurbin Joseph. Kinsan banason yi latti aduk abunda zanyi . Koma wa falo tayi tagama hada brek direct dakin Abba taje ta aje masa nasa gaishe shi tayi . Yace my Rahma har angama hada Brek Eh baba kuma.sauri nake kasan a shekarar nan zamu gama karatu befi sauran wata daya ba. Banson inyi Wasa da Damata. Gaskiyar ki Rahma Maza kije kishirya ina ita kanwar taki . Tanacen tana shiryawa. Abubukar ne yashigo sanye yake da farar jallabiya 'murmushi kwance Akan fuskar shi ganin kanwar sa abun soyuwar sa . Cike da ladabi yagaida abbansu shafa kan Rahma yayi yace m'y kanwaty ina brek Dina banga kin kawo mun ba Dariya tayi Saïda fararen hakoran ta suka bayyana Tace yaya Yana dakin anty bara inkai maka. Amsa mata yayi a'a dakin barshi zanje da kaina indauka. Gaban Abban nasu yazauna rike da Alku'ani ahannun alamun hadda yakeyi. Sun gama shiryawa tsaf kallo daya zakai wa Rahama ka tabbatar Allah yayi halitta awajen. Fara ce sol kyawunta baya misaltuwa dan kusan a unguwar ita akaiwa lakani da sarauniyar kyau... Tafiya suke hanya Dukan su ahanzarce suke har Salma dan yau batason amata cin fuska gaban dalibai. Sun shigo makarantar cikin ikon Allah malamin da zefara koyar dasu géographie bé iso ajin ba. Kowa sai surutu yake a ajin . Rahama itada kawarta asiya ke fira . Asiya tace waini Rahma in tambayeki mana Inajin ki kawalli suna fuskantar juna Rannan naje gidan Ku na'iske anata bugun ki naji kaman muryan ki naji bankarasaba nakoma. Inafatan bake bace . Rahama cikin son kawar da zancen tace kunnenki ne basu jiyo maki daidai ba. Niko me zesa abuge ni babu laifin komai. Sallamar da sukaji anyi Yasa kowani d'alibi maida hankalin sa Akan wanda keshigowa Ganin wanda ke shigowa acikin ajin su Rahma tafara zazzare idanu ..... Karku manta k'anwata paid Book ne kubiya Ku karanta cikin salama 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌?* MARUBUCIYAR *Amince Dani* *KAIKAJAWA KANKA* Yanzu kuma gani dauke da *KANWATA* IKILIMA ADAM (Kyauta daga Allah) Paid Book ne Vip 300 Spécial 500 Acct nomba 3115484026 ikilima adamu first bank Ko kuma Katin MTN Banason Vtu Idan kinbiya kina iya turo shaidar biyar ki 'ta wannan lambar 09069080725 Book 0️⃣4️⃣ Rahama tafara zazzare idanu ganin wannan saurayin daya bisu rannan tambayar kanta takeyi me yazo yi. Class din Taga kowa yatashi Yana ta welcome . Karasasa shigowa ajin yayi Yana kallon daliban cikin shigar shi ta boyel Maroon color bakaramin kyau yayi ba. Murmushi kwance Akan fuskar shi yabada umarnin kowa yazauna . Rahama data lula duniyar tunani batama san yace a zauna ba. Asiya ta buge ta Tace ke Rahama bazaki zauna ba... Am sorry ban lura ba Rahama tabata amsa tare zama kan kujerar Salma data ganshi tsaf ta ganeshi hade rai tayi tanata hararan sa ta kasan idanu. Gyaran murya yayi yace nine sabon malamin Ku me koyar muku géographie dafatan zaku bani hadin Kai. Gabadaya class suka amsa da inshAllah. Yakara dacewa sunana Adamu Abdullahi daga jahar katsina ... Idanun sa yasauka kan Rahama da ganinsa da tayi yasa ta dukar da kanta kasa. C'en kasa kasa takewa asiya magana tace asiya wannan mutumin nataba ganin sa . Murmushi asiya tayi tace kodai yace Yana sonki ne Rahama. Zara zaran idanunta ta ware cikin yanayin tsoro tace A'a soyayya kuma ni me hadina da namiji inbanda Yan uwana. Adamsy tunda yashigo ajin ya lura da Rahama da asiya fira suke kuma ya tabbata akansa ne. Keeee! Tashi tsaye keda kawarki Yanuna asiya da Rahama Tashi sukai atare Rahama kanta aduke takasa kallon sa. Bakusan class kuke ba kuma malamin Ku n'a aji Amma kuke surutu. Afuwan suka bashi amsa tareda Zama beso suka zauna ba dan begaji da kallon fuskar Rahma ba duk da kanta aduke yake hakan bé hanashi ganin zallah kyawunta ba. Kusan karfe goma yagama musu lecture Dalibai suka fito dan nema wa kansu abunda zasu dan taba. Asiya da Rahama da Salma tare sukaje cafétéria lemu kadai suka siya dan su basa ciye ciye a makaranta. Salma ta ce zanje wajen Amina kawata kafun a koma aji da to suka amsa mata. Rahama takai dubanta ga asiya tace wannan malamin nan wallahi shine Wanda ya tsaidani nida Salma . Asiya tace gaskiya kinada saa wannan hadadden gayen yabiyo ki. Harara ta watsa mata tace kece kikaga haduwar sa Amma nikuwa banga komi ba ke mubar zancen sa kawai. Dariya asiya taringayi sossai harda rike ciki . Rahama tace kedai kikasani tana jifanta da hararar Wasa. Asiya tamike tsaye tare Kai dubanta Akan Rahama pls kawata jirani inje indawo cikina kedan murda min. Ok saikin dawo ina nan ina jiranki! Ita kadaice zaune inda ta fiddo littafin ta tafara karanta karatun da akai musu dazun . Tsayuwar mutum Akan ta taji dago Kai tayi ta kalle sa. Gabanta ne ya tsananta bugawa gab gab gab da karfin nan . Tsintar muryar sa tayi yana cewa be dace dake ba ma'abociya kyau ki zauna ke kadai anan anan wajen ba . Dago Kai tayi idanun su suka tsarke cikin juna. Cikin muryanta dake nuna an takura mata 'tace mallam ka tsayamun akai yaya Haka. Ok to tsayuwar ne bakiso to bara inzauna . Samun wuri yayi yazauna kusa da ita . Ranta abace tace nan wajen yayi maka ne . In tashi in bar maka Bazan so ki tashi ba ma'abociya kyau nine yadace intashi tunda Nina sameki anan A'a karka damu ni canja waje bazemun wahala ba. Bazan so ayi hakan ba dan inkika tashi nima wajen baze min dadi ba. Kuma nashiga hakkin ki. Kinga tafiya ta amma karki manta fa adamsy ne naki Wanda ze mallake ki har Abada inshAllah. Wuce wa yayi Yana tafiya kamar Wanda bayason wuce wa kallon sa take harya bace mata da gani . Maida hankalin ta tayi Akan karatun ta. Kusan karfe biyu suka tashi daga skul. Neman Salma tashiga yi a makarantar duk inda take tunani zata ganta duk ta leka bata ganta ba... Jiki asanyaye tafito . Tana tafiya kamar wacce kwai ya fashewa a ciki. Adua' takeyi kamar Haka Ya 'Allah kasa kanwa ta tana lafiya ka karemin ita Duk inda take. Karasowa gida tayi ta iske Sheik da baba salihu suna hira. Gaishe su tayi cikin yanayin damuwa tace Abba banga Salma ba. Abba da baba salihu sukai murmushi keko ai Salma ta dade agida . Maza kishiga gida kije kiyi wanka kiyi Sallah. Jiki asanyaye tashige ciki. Baba salihu yace Sheik in babu damuwa zan nemi wata Alfarma mana . Sheik cikin tsareshi da idanu yace fadi bukatun ka aika wuce matsayin mai gadi agidan nan kazama dan uwa dan dai duk kaki kayi wata sana'ar ne kace abarka a gadin. Baba salihu ya daidai ta nutsuwar sa, ajiyar zuciya mai karfi yasauke . Yace Sheik maganar da zan fada maka dan Allah karya bata Ran ka ' Murmushi Sheik yayi tare da gyara zaman sa 'yana shafar gemun sa . Nidai fadi inajin ka anzama daya. Baba salihu cikin tsoro da fargaba yace Dana nake nema wa auren Rahama idan tagama karatu shekaran nan. Cikin zare idanu Sheik yace dan ka kuma....... Taku har kullum kyauta daga Allah 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌?* MARUBUCIYAR *Amince Dani* *KAIKAJAWA KANKA* Yanzu kuma gani dauke da *KANWATA* IKILIMA ADAM (Kyauta daga Allah) Paid Book ne Vip 300 Spécial 500 Acct nomba 3115484026 ikilima adamu first bank Ko kuma Katin MTN Banason Vtu Idan kinbiya kina iya turo shaidar biyar ki 'ta wannan lambar 09069080725 Book 0️⃣5️⃣ Dan ka kuma 'daman Kana da ne kuma baka taba gayamin ba. Baba salihu dukar da kasan kasa yayi cikin sanyi murya yace afuwan firan hakan ne Bata taba tasowa ba shiyasa ban gayamaka ba Amma tabas inada iyali harda yaya . Sheik da mamaki yacika masa zuciya ya kalleshi akaro n'a biyu cikin takaici yace baba salihu kaban mamaki duk Zaman da mukai dakai Baka taba gayamin ba saiyau... To yanzu ina iyalin naka suke da ka barsu tsawon shekaru biyar Kana zaune anan 'koda kasuwa bantaba ganin kaje ba... Baba salihu banason kasawa zuciyata zargi da wasi wasi akanka kafito a mutum ka gayamin gaskiyar ka. Ajiyar zuciya baba salihu yasauke yace Sheik dan girman Allah kayi hakuri zan sanar dakai hakikanin gaskiya Amma ba yau. Wallahi Inna fada maka zansamu matsala azuciyata kamin afuwa kuma ni mutum ne Mai gaskiya karkai tunanin kozan iya cutar daku kokuma rashin gaskiya ne yakawoni gidan ka. Numfashi Sheik ya fesar tareda fuskantar shi naji bayanan ka dan naka da kakeso ya auri Rahama ya sunan sa... Cikin dukar dakai kasa yace Abdul samad sunan sa. Aika wuce neman Alfarma nabashi Rahama Saide gaskiya suna gama karatu da sati Daya zan daura musu aure. Murmushi kwance Akan fuskar baba salihu duka wa yayi kasa Yana godiya harda kukan farin ciki. Salma tace gantalalla saiyanzu Kika dawo ' Kin tsaya kina tambada a skul waike kinga saurayi ' Wallahi kikai saké wannan malamin saiya dura Miki ciki ya gudu ya barki tana turo baki waje. Rahama da ranta yakai kololuwa ta buga kirjin ta tace nice kike gayawa Haka Salma? Eh anfadamiki kina tunanin banga abunda kikeyi bane waike kamila Batai aune ba taji saukan mari a kuncin ta . razananne kara Salma ta saki yanda kasan yanka naman jikin ta akeyi. Wayyo Mama Rahama zata kasheni. Aguje mama tafito itada anty tanata salati . Kallon Rahama take wacce hawaye ke kwaranya daga idanunta . Cikin tsawa mama tace Keeee! Me tayi Miki ne kike zaluntar ta banza yarinya Salma cikin kuka' rike da kuncin ta tace mama a skul n'a ganta kebe da wani saurayi sukadai a lungu 'zaune suke ga kugun sa 'ga Nata . Kuma wallahi hannun su cikin juna kinga dalilin dayasa banjirata ba Kenan. N'a dawowa ta gida banson dalibai su ganni aita nuna ni anacewa yar uwata yar iska ce takai karshen zancen tana sakin kukan karya Rahama da idanunta suka ciko da kwalla tagaza magana. Kallon Rahama suke mama da anty ganin tayi shiru ne... Yasa mama daga hannu ta wanketa da wawan mari Wanda take taji walkiya. Zata kara mata wani marin ne anty tarike mata hannun cikin fushi da bacin rai tace. Ke Aishatu wace uwa ce ke. Sam bakida Imani Rannan anmata kazafin tashiga motar saurayi yaukuma kuma ance Sun kebe itada saurayi . Shin baki Auna maganar Salma ne kokin mance wacece Rahama 'to Bari kiji abunda zan fada miki muddin ina aure gidan nan wallahi bazan kara yarda dacin fuska duk da kuwa kece kika haifeta . Nufo Salma tayi cikin bacin rai tadau hannu ta wanke ta da mari 'mama saké da baki take kallon karfin halin 'sa'adatu. Salma Takara fasa wani kara ta cakume wuyar rigar anty wai kokuwa zatayi da ita. Cikin zafin nama Rahama ta jawo Salma tayi jifa da ita saman kujera kama hannun anty tayi zasu shige ciki... Mama ta finciko Rahama iccen murhu tadauka tafara kwada mata akai nan take jini yarin ga tsiyaya kara nausa mata icce tayi akai sabar buguwa Rahama da baya baya ta fado Kasa nan take ta yanke jiki ta fadi sumammiya ******* C'en bangaren Abdul samad ji yayi jiri na Diban sa yana kokarin faduwa Magoya bayansa suka yo kansa lafiya kuwa lokaci daya ba ciwo bakomai kake kokarin faduwa banda bugawa babu abunda zuciyar sa keyi Cikin tashin hankali faruk ya ciccibe shi suka sakasa a mota Numfashin sa sama sama yake fitarwa ******* Bangaren su Rahma Innalilahi wa'inna rajun anty tashiga maimaitawa shikenan ta kashe min ya aguje tafita harabar gidan 'cin karo tayi da Abdul Jalil daya dawo daga buga kwallon kafa . Cikin kidima yace anty lafiya naganki arude ina zakije Haka ne babu ko dankwali akanki. Ina Abban Ku yake Maza kirawomun shi ' wannan azzalumar ta kashe min ya ta . Innalilahi wa'inna rajun ni sa'adatu wannan wace irin rayuwa ko ince wace irin kiyayyace . Cikin hanzari Abdul jalil yakaraso gaban Abban su da baba salihu dasuke CIN abinci tare.. Kamar an jefoshi daga sama suka gansa arikice. Cikin zazzare idanu yace Abba Rahama ce tafadi Bata numfashi . Baba salihu da abba azabure suka tashi suka yo gidan gadan gadan cikin sauri. Cin karo sukai da anty daketa zuba uban kuka . Tana ganin Sheik takara sautin kukan ta .. Beko bi takanta ba shida baba salihu direct daki suka nufa inda suka iske mama sai jijjigata takeyi tana kuka tana fadin Rahama ki tashi . Anty takaraso dakin cikin zafin nama ta ture mama tace Azzalumar uwa mekike akanta kinason ki karasata ne . Sheik da yayi mutuwar tsaye yace bangane Me kike nufi ba sa'adatu WANNAN jinin dake malale tsakiyar daki n'a menene ? Yana kallon sa'adatu cikin kuka tace mama ce ta buga mata icce Akan sharrin da Salma taiwa Rahmatullah . Sheik da baba salihu zazzare idanu sukai basu ko bi takan mama ba. Sheik yadauki Rahama cak ya rungumeta cikin sauri ya nufi motar sa 'baba salihu ya take masa baya kusan atare suka shiga motar . Sa'adatu saka hijab dinta tayi a baibai tasaka shi . Kujera bayan motar tashiga rike da Rahma tana kuka mai tsuma zuciya dan ko motsi Rahama batayi. Direct asibitin *khamec* CLINIC babban asibitin private ne da akeji dashi a kano. Cikin hanzari Aka bude masa Gate duba ga yanda suketa zuba Horn. Motar su Abdul Samad shima ya doso asibitin kusan atare motocin su Suka shigo asibitin. Emergency emergency faruk ke fadi Yana ihu 'muryans ta disashe saboda tashin hankali Taku har kullum Kyauta daga Allah 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌?* MARUBUCIYAR *Amince Dani* *KAIKAJAWA KANKA* Yanzu kuma gani dauke da *KANWATA* IKILIMA ADAM (Kyauta daga Allah) Paid Book ne Vip 300 Spécial 500 Acct nomba 3115484026 ikilima adamu first bank Ko kuma Katin MTN Banason Vtu Idan kinbiya kina iya turo shaidar biyar ki 'ta wannan lambar 09069080725 Book 0️⃣6️⃣ Emergency . Likito suka fito cikin sauri dauke da gadaje . Dakyar su faruk da hamza suka daga Samad tareda daurashi kan gadon 'cikin hanzari akai ciki dashi. Sheik ya daga Rahama sama bedaurata a gadon ba tana hannun sa 'yanata mata tofi adu'oi Cikin hanzari yashiga ciki anty da baba salihu suna bayan sa. Kai tsaye likitoci suka amshi Rahama daga hannun sa umergency akai da ita . Likitan daze duba su Daya ne Tura musu gado yayi Aka daura Rahama Kai itama yashiga da ita cikin dakin. Baba salihu Yana hango Marwan duk ya tsorace lokaci Daya 'mamaki ne kwance Akan fuskar me sukazo yi kuma wa suka kawo dan kwata kwata shibema lura da mutanen da suka kawo dayan umergency ba saboda kowa hankalin sa atashe yake . Zuciyarsa naci gaba da bugawa da karfi . Neman hanyar guduwa yake yakoma gida yaji muryan faruk nacewa Allah yaba yarima samad lafiya 'marwan ya amsa da ameen. Juyowa yayi kallesu yanason tuno wani abu Amma Brain dinsa yakasa kawo m'asa komai adaddafe yaje kusa da Sheik yace yakamata inje gida kasan anbar gida abude saboda tsaro ,Sheik ya gyada masa tare da bashi dari biyar yahau mashin . Likita Yana dakin tareda su nurse masu tayasa Akai yayi nasaran yiwa Rahama dinki dan sossai wajen kan Nata yayi Rami sossai. Cikin abunda befi minti 30 ba yaimata gwaje gwaje dasuka gano tana dauke da ciwon zuciya . Ya sallam ya furta Yana me kallon ta . Stil gwaje gwajen da yaiwa Samad résultat Daya ya bayar shima ciwon zuciya . Likito su dake taimaka masa sukace wai docto meyake kawo ciwon zuciya ne ga matasan yara? Docto yace abubuwa da yawa amma Bari mugama shawo kan wannan saurayin. Marwan ne yakoma c'en baya Yana Waya da Dukan alama sirri yakeyi. Dagacen bangaren tace Marwan Kana nufin kuna asibiti da yarima Samad yace kwarai kuwa muna tareda Yana umergency Yanzu haka . Dariya fulani tayi tace Alhmdulillah kasan me nakeso dakai yace A'a saikin fada . Inason yau Komai dare kaje dakin da aka kwantar dashi pillow kawai zakasa masa ya wadatar . Zazzare idanu Marwan yayi yace in asirina ya Tonu fa? Kai meysa kacika tsorone saikace ba jinina ba. Dakyar Marwan ya amince da kudirin fulani daga Haka sukai sallama. Kusan Awa biyu shiru kakeji duk Sun kagu suji labari 'anty tace Sheik nifa n'a tsorata fa tunda Aka shiga da ita' basu cemana komi ba. Kwantar mata da hankali yayi yanuna sudai kara hakuri sugani . Wata nurse suka gani tafito daga dakin tana goge zufa ... Aguje sukai gunta suka tsareta . Nurse lafiya ya Rahama take ne kinki magana Nurse bata basu amsa ba illa wuce su tayi . Anty tagumi tayi tanata dua'a Allah yasa kada mummunan labari yahau kan Rahama. Fitowar docto yasa suka maida hankalin iñda yake fadin ina Yan uwan wannan saurayin . Su faruk suka matso yayi gyaran murya yace zaa bashi daki daya shida wacce suke daki tare . Amma baa bukatan kowa yashiga dakin da kansu zasu Farka . Indan sun Farka kowan'e zaa bashi daki cikin gamsuwa da Hakan Sheik yace docto ina iya zuwa dubata Yanzu kuwa . A'a bazaku shiga ba bayanda suka iya dole suka hakura . Anty tace Sheik Kana iya zuwa gida ninan zankwana. A'a karki damu kije gida dan kisamu kiyi girki nasan akwai yunwa tattare dake. Dakyar da lallabawa tayarda ta tafi gida. *********** Mama tana zaune daki Kana ganinta kasan Bata cikin hayyacin ta. Tsoro da fargaba abunda zebiyo baya tsakanin ta da Sheik tashiga yi. Sallama baba salihu ne yasa ta Mike aguje ta sameshi. Cikin kidime wa tace baba inafatan Rahama Bata mutu ba ko. Ransa abace yace Taya zansan Hakan tunda Niba Allah bane . Keda kike neman kasheta baki gano Haka ba saini ne zan gane. Salma tafito daga daki tana Mika tace amma baba salihu kacika dan rainin wayau wallahi. Mama ce kake gayawa bakaken maganganu tana turo baki. Bé bata amsa saide cemata yayi yi hakuri uwata. Fuskantar Mama yayi yace dan Allah kodan abinci ki dafa ki kaimusu nasan suna bukatan Hakan. Jikinta a sanyaye tace to. ******* Bangaren adamsy Adamsy a hadaddan gidan da gwanati tabasu dan zama. Toilet yafito daga shi sai towel a kugun sa. Abokinsa dake zaune gaban TV Yana kallo saké da bashi yace Kai Amma adamsy Kai dan iska ne saboda Allah Kai bakajin kunyata ne jibi yanda sandar ka yaketa tsalle acikin towel .. Murmushi yayi Saïda fararen hakoran suka bayyana kuncin sa ya lotsa to in banda abunka Aminu Nida dakina wai n'a gayyato ka ne ... Uhmmm angon Rahama Kenan wallahi in taga wannan abun naka saita suma Alku'an. Adamsy yace suman dadi ba Kai bara inyi sauri in shirya kasan yau nakeson infara zuwa neman iri gidan su. Katayani da adua Allah yasa inje a sa'a dan wallahi rasa Rahma daidai yake da rasa rayuwata. Aminu ya dafashi yace banason ka zurfafa a son Macé 'sufa mata da kake gani basuda tabbas hakama Maza .. Kuma gaskiya kafadi aminu amma inaji ajikina zan mallaketa inshAllah. Allah yasa kasamu sa'a abokina da ameen ya amsa yayin da yaje gaban miro Yana shafa body lotion mai dadin kamshi. Shiga toilet yayi da Kayan daze canja . Aminu dariya yaketayi rike da ciki yace oh kaji manya masu boye 'barazanar Yan mata. ********* Sai Yanzu Aka fito dasu Rahama daga dakin direct dakin hutu Aka tafi dasu . Gadon Samad n'a hagu N'a Rahama n'a hannun dama Barci suke kowannen su yanata ajiyar zuciya. ***?** Sheik daki yanema Akaba shi dan kwanciya saboda dare yayi Yana shiga Yayi wanka ya gabatar da shafa'i da wutir kasancewa asibitin akwai massalaci anan yayi sallah. Adua' yaketayi Allah yaba yarsa lafiya da yayan musulmi. ....... Faruk yakira wayar Ahmad ya sanar dashi halin da ake ciki . Cikin tashin hankali Ahmad yafara kuka dan Allah ina yarima Samad yake ne . Yana dakin hutu . Mikawa Mamy waya yayi ... Cikin tashin hankali tace a tarihin Rayuwata Dana betaba kwanciya asibiti ba saiyau kuma da ciwo Mafi muni Aka sameshi nashiga uku . Khadija dake gefen ta tace Mamy kodai muje ne nida yaya Ahmad ne . Cigaba da wayar...... Taku har kullum kyauta daga Allah 09069080725 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌?* MARUBUCIYAR *Amince Dani* *KAIKAJAWA KANKA* Yanzu kuma gani dauke da *KANWATA* IKILIMA ADAM (Kyauta daga Allah) Paid Book ne Vip 300 Spécial 500 Acct nomba 3115484026 ikilima adamu first bank Ko kuma Katin MTN Banason Vtu Idan kinbiya kina iya turo shaidar biyar ki 'ta wannan lambar 09069080725 Book 0️⃣7️⃣ Cigaba da wayar datakeyi tayi cikin tsananin damuwa tace dan Allah Daya Farka ka hadani dashi 'faruk yace babu matsla .Hhhh Daga Haka sukai sallama... Khadija sai buga uban tsalle take kaman yar goye tanata rusa kuka . Wallahi mamy ni kibarni inje yarima Samad Dina babu lafiya wayyo Allah n'a. Gabadaya bayi suka shigo cikin tashin hankalin jin ihun Khadija. Cike da tsananin damuwa sukace ya shugaban mu meyake faruwa ne. Mamy cikin d'Anne damuwar ta tace babu komai kawai dan ta buge ne take wannan sakarcin. Labari yazowa mai Martaba yarima Samad n'a kwance gadon asibiti kano. Cikin tsanin damuwa ya kalli waziri yace inason ka kiramun lambar ambassado libya Yana katsina akace . Waziri bé bata lokaci ba wajen lalubo lambar ambassado libya Dr Abdullahi... Mika masa wayar yayi. Mai Martaba Sanusi ya kara wayar a kunnen sa yanata ring harta kusa tsinkewa Aka daga. Sallama yayi dagacen bangaren yace 'A'a Ranka yadade kaine da kanka yau . Cikin ban girma yace inawuni ya bayan Rabo. Mai Martaba ya amsa masa da lafiya l'au. Shirune yabiyo baya Dr Abdullahi yace Ranka yadade Allah yasa lafiya Yana d'Anna système dake gaban sa eapece n'a kunnen sa kasance in Yana aiki beson daukar waya ahannun sa. Cikin damuwa mai Martaba yace akwai jikana Abdul Samad Yana nan kano labari yasameni wai ya yanke jiki yafadi. Subuhanallah Dr Abdullahi wani asibitin yake ne. Ai Dana Adamu Yana kanon zan turashi kafun nikaina in samu zuwa garin Cikin gamsuwa da zancen NASA mai Martaba yace Kai gaskiya godiya nake in dan naka yaje kasanar min daga haka sukai sallama . DR Abdullahi Kiran adamsy yayi awaya harta gama ring bé dagaba. Kira wajen sau uku bé dagaba tsakii yaita jero wa . Nasan yanacen Yana shashanci haba Dan Allah kaita Kiran mutum . Mahaifiyar adamu hajiya Sara tafito dakin ta sanye take doguwar Riga gezner cikin tafiyar ta mai daukan hankalin mijin nata ta iso tana kwarkwasa . Alhaji yanaga sai tsaki kakeyi Kai kadai ne kuma laptop n'a gaban ka... Kallon ta yayi bakaramin kyau t'ai masa ba amma yanzu ba lokaci WANNAN bane . Dan naki ne naketa Kira bedaga wayaba 'jikan sarkin kwatano ne beda lafiya kuma very important. Ina Kiran sa dayaje ya dubo sa 'amma shiru. Bedaga ba. Kayi hakuri Dr yanzu Haka yaje wani aikin ne mai muhimmanci . ********* Adamsy parking sukai daidai kofar gidan Sheik . Kan sufito ya kalli abokin NASA yace Kana ganin bazaa samu matsala ba . Dan wallah ni Aka hanani Rahama ankira ruwa . Abokin sa yace kadai nagayamaka baa daukan son duniya a daurawa Macé karinga control din kanka in Rahama matar ka ce 'zaka aureta . Ok to muje kusan atare suka sauko daga motar'. Knocking sukayi 'Baba salihu dake zaune Yana istigifari yataho yabude Gate... Kallon su yake yace daga ina bayin Allah? Adamsy sai sunne Kai yake kasa ' daman wajen Rahama muka zo . Kuma kafun naganta inason inyi magana da Sheik ne hannayen sa duka biyun cikin aljihun rigar sa. Baba salihu kallon su yake daga ganin su yasan Yan Babban gida ne. Ajiyar zuciya yasauke yace 'Yace Rahama dakuke nema basa nan itada Sheik . Adamsy cijje labban sa yayi yaji dacin amsar da baba salihu yabasu. Abokin sa ya dafasa yace kaga muje goben in Allah yakaimu ma dawo. Jiki asanyaye suka juya. Baba salihu Yana ganin Sun fice ya maida kofa ya rufe. Adamsy dakyar yake tuki zuciyar sa n'a tafarfasa idanun sa Sun kada ,cikin bacin rai yace Rahama rasa daidai yake da bugawan zuciyata... Karar wayarsa ce tadawo dashi hayyacin sa 'dakyar yadauko wayar kan screen din wayar Yaga Dad cikin hanzari yadaga. Inawuni Dad dagacen bangaren yace haba adamsy bance maka wayarsa yadaina nisa dakaiba.. Ina WANNAN sarkin kwatano damuka taba Zama gidan sa 'tun Kana shekara daya a duniya... Cikin gyada kai yace eh nagane Dad kanaban labarin su... Jikin sa ne Aka kwantar nan asibiti khamec sunan sa Yarima Samad da zaran kaje kaje anuna maka emerngncy ... To Dad yanzu kuwa zamu tafi daga Haka sukai sallama. Ya juya akalar motar hanyar asibitin. ************* Mama tace Salma dan Allah kiringa sassauta wa Rahama inada tabbacin sharri kike mata. Amma abunda yasa kikaga namata hukuncin nan Raina ne yabaci ganin nice uwarta amma taja hannun kishiyata zasu shige dakin ta ... Salma da ranta yakai kololuwa wajen baci tace au Haka kikace sharri n'a mata ko? Bahaka nake nufi ba Salma ina nufin amsamu akasi ne wajen ganin da kikai mata kila ba ita Kika ganiba. Zumbure zumbure Salma tafara yi babu komai ke yau Zaki fara tsanata Kenan ko. Sallamar anty ya katse musu hanzari kallo Daya tayi musu ta kauda kanta ta raba ta gefen su tawuce. Mama tabi bayanta cikin sanyi murya tace kinzo kin wuce mu bakice min komi ba... Dago Kai anty tayi tana harararta ai Niko me zance Miki duk WANNAN abun kinayinsa saboda kin tsaneni tunda nashigo gidan laifina ne dan n'a auri mijin naki. Koko daze auroni meya Hana ki hanashi karo aure shikenan saboda mugun halin ki yar cikin ki... Kike cutarwa dan inji haushi kokuma yarinyar dan ta tsaneni kikeso ko? To ahirr dinki wallahi n'a Gina Rahama kan tarbiyya na gari duk son da Rahama takemin bekai wacce take Miki ba. Ba dole ta shaku dani ba 'bakya janta ajiki kullum maganar fitsarriyar yarki kike dauka 'to wallahi Salma saita saki kuka ki rubuta ki ajiye Dan Allah ki ficemin adakina . Mama mutuwar tsaye tayi duk maganganun da Anty ke fade sakaka ta saké baki tana kallon ta hartakai karshe ... Cikin sanyin jiki tabaro daki 'abincin dazata asibitin tadauka tareda zura hijabin ta. Baba salihu yayi mata kwatance. Itako Salma komawa daki takwanta ranta abace wai ita ala dole anbata mata rai kuma mama zata dawo ta same ta. Daukar wayarta n'a sirri da Bata Bari gidan su 'ansani ba . Kunna wayar tayi takawo haske babban wayace Infinix smart HD Whasap dinta tabude. Nan da nan sakonni suka fara shigowa. Sakon Al'amin wani matashin yaro yashigo inda yarubuta. Aslm gimbiya sarautar mata wlh kwana biyun nan da Bana samun ki bakiji yanda hankalina yatashi ba. Wai yaushe zaki zone wallahi inabukatar inkara tsotson boob dinki laushi ga tsantsi. Reply t'ai masa da . Hhhhh Allah ko nawa kasan gidan namu ne wallahi ancika tsaro dayawa yanzu babu kowa gida sai anty itakuma tana dakin ta . Zan san yanda zanyi nafito batareda kowa yaganni ba amma fa bazan wuce minti shabiyar ba . Nikawai nono n'a inkana shansa ina fita' hayyacina . Reply yai mata dasai kinzo inajiranki. Bata duba sauran message din ba . Takara kashe wayar. ******** Adamsy Kai tsaye cikin asibitin suka nufa 'tambaya sukai Aka nuna musu'dakin da Abdul samad yake. Kasancewa Yayi popular agarin ansan baban shi shiyasa basu hanashi shiga dakin hutun ba. Faruk yace mallam tsaya mana juyowa Yayi ya kallesa cikin dan bata rai yace lafiya ? Faruk yace ance baa shiga kuma Kai daga ina kake ne ai bamu sanka ba. Bé bi takansa ba yashige dakin. Yarufo kofa. Kusa da gadon abdul.samada yatsaya Yana ma kallon tausayi . Kamar ance waiga ya hango gadon da Rahama ke kwance . Cikin tashin hankali... Taku har kullum kyauta daga Allah Karku manta paid Book Kubiya free Book yakusa karewa 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌?* MARUBUCIYAR *Amince Dani* *KAIKAJAWA KANKA* Yanzu kuma gani dauke da *KANWATA* IKILIMA ADAM (Kyauta daga Allah) Paid Book ne Vip 300 Spécial 500 Acct nomba 3115484026 ikilima adamu first bank Ko kuma Katin MTN Banason Vtu Idan kinbiya kina iya turo shaidar biyar ki 'ta wannan lambar 09069080725 Book 0️⃣8️⃣ Cikin tashin hankali arazane ya furta Rahama muryan sa n'a rawa 'zufa ce ta keto masa nan da nan jikin sa yadau rawa . Dakyar yaja kafafun sa yakarasa gaban gadon ta Yana kallon yanda take fitar da numfashi 'bandejin dake kanta idanun sa yasauka Akai. Ya ilaihi hatsari tayine koko wani ne yayi mata wannan mugun aika aikan. Inhar ba hatsari bane nadau Alwashin ni adamu saina dau fansa wallahi ko uban waye bazan raga mashi ba. Cikin kunan rai yafito dakin Kai tsaye dakin likita yanufa likita yanata rubuce rubuce wasu ordanance daze ba wasu. Yaji an bankado kofa da karfi firgit ya Mike tsaye dan yayi fada saiyaga Adamsy ne. Komawa yayi yazauna Yana me kallon ikon Allah . Adamsy dake huci sama sama cikin tsawa yace me yafaru da yarinyar c'en dake kwance dakin hutu kuma me dalilin da zaku hadata daki daya da namiji? Likita bakin sa ne yasoma rawa yace sory oga wallahi dakin hutu yacika da jama'a ne. Kuma dayan yaron ance jikan sarki ne. Itakuma diyar babban malamin mune kaga bekamata a cakudasu da sauran jama'a ba kasancewa matsalar su babba ce . Adamsy dake masa kallon tara saura kwata yace maza maza adauke Rahama daga wannan dakin abata daki inyaso ta Farka acen... Angama Ranka yadade likita yabashi amsa tareda barin abunda yakeyi . Abdul samad ahankali yake kokarin Bude idanun sa... Soma jujjuya kansa yasoma yi iñda ya ware idanun sa gabadaya . Ganin iñda yake mamaki ne yacika shi. Ahankali yadago Kai 'yanata kallon jikin sa dakuma tambayar kansa méya kawosa asibiti dan da Dukan alamu nan asibiti ne. Sauke kafafun sa kasa yayi bega takalman sa awajen ba. Idanun sa ne suka sauka Akan kyakyawan fuskan Rahama dasai haske da sheki yakeyi . Nan da nan Ransa yayi mugun baci 'cikin fada yace wani dan iska ne yahadani daki daya da Macé. Ganin babu me basa amsa yasa fito Yana tangal tangal jikin sa babu kwari yafito daga dakin. Su faruk n'a hango aguje suka zo wajen sa shida Marwan da aminu kankace me yarima Samad jiri n'a Diban sa. Taro sa sukai tareda tallafa masa cikin kulawa faruk yace haba kaikuwa bekamata kafito ba kamata yayi kasa Akira mu. Wani mugun kallo mai cike da ma'anoni yarima Samad yake jifan su dukan su. Marwan nan da nan yasha jinin jikin sa dan yasan waye Yarima Samad Zaki ne Wanda ya gagari namomin daji 'guguwa yake me tada Taro Cikin bacin Rai yakai Duban sa Akan faruk tareda tambayar ya AKAI yazo nan asibitin . Faruk yabashi labari yanda Akai 'shiru yayi n'a wasu dakiku Yana nazartan kalaman faruk . Likita dauke da gado sunzo daukan Rahama a canja mata daki. Kallon yarima Samad yayi yace Ah Ranka yadade harka Farka 'tunda ka Farka bara abar waccen yarinyar adakin ita kadai. Cikin bacin Rai Yarima Samad yace bangane Me kake nufi ba tunda n'a Farka iñda ban Farka ba to me zan mata adakin ? Likita yace sorry bahaka nake nufi ba 'naga Macé ce shiyasa. Macé ce kace fa ? ya tsareshi da idanun sa masu firgita mutum in ransa yabaci. Me zandauka inhar ina daki daya da ita angayamaka kowama irin kune mayun mata. Allah yatsare ni da mugun tunani da kukai akaina. Su faruk rike da baki suna kallon yanda yaketa zubawa likita masifa ba gaggautawa Likita yace yau dai nashiga uku 'sadaf sadaf yawuce tareda komawa office dinsa Yana goge zufa. ****** Adamsy rike da kasan dake sarawa har idanunsa suna hasko masa ga yarima Samad nan zekama hannun Rahama zumbur yamike . Yace ya ilahi mai ke shirin faruwa Danine . Tuno wa Yayi Dad dinsa yaturo sa ne dan yaduba Yarima Samad yasa ya tako inda suke ganin babu su babu alamun wayanda suka kawo shi. Direct dakin likita yatafi yace docto ina wannan pection dan gidan sarki. Likita yace am sorry Yaki Zama yace wai lafiyar sa kalau baze kwana anan ba . Adamsy yace oh M'y God wai me nakeyi Hakane har Wanda nazo Domin shi yabar asibitin bamu hadu ba. Likita duba mun file dinsa akwai nomba ko adress . Likita n'a dubawa yace gaskiya babu kodaya . Jiki asanyaye yabar dakin . Sheik yahango Yana ganin sa yagane kasancewa Yana yawan kallon wa'azin sa a tashar sunnah TV da Afrika TV3. . Cikin sauri sauri yakarasa gaban Sheik tareda risinawa . Inawuni Sheik ya mai jiki? Lfyalau alhmdulillah yabashi amsa . Sosa kansa yasoma yi yace daman ni malamin Rahama ne 'naji ance Bata lafiya shine nazo in gaisheta. Sheik gyara kwalar rigar wuyar sa Yayi yana me kallon sa ' murmushi yayi yace au kace malamin Rahama n'a skul ko? Amma bansankaba kokaine me koyar dasu géographie . Dasauri ya amsa Danine Yana sunne Kai. Godiya muke da ziyara Allah yasaka da Alkhairi yakamata katafi gida dare yayi. Adamsy kaman Wanda kwai ya fashewa aciki Haka ya juya inda yaje wajen motar sa ya iske abokin sa dayabari kwance a motar Yana Waya . **** Mama tana shigowa asibitin ta tambayi dakin da Aka Kai umergency . Nuna mata Akai tana tafiya tana karanta sunayen dake rubuce kan kowace daki harta hango Wanda Aka rubuta emegency. Jikin kofar ta tsaya tanata tunanin ta ina zata fara ne. Hango Sheik tayi tsaye yajuya mata baya Yana Waya da abubukar dayaje restaurant yasiyo masa abinci yazo dashi asibiti dan yunwa yakeji'. Ahankali take tafiya kamar bataso . Jin takun tafiya abayansa yasa Sheik waigowa. Idanun su ne suka tsarke cikin juna shida mama ' wani irin bugawa kir........ Taku har kullum Kyauta daga Allah Yan spécial group A kuna comment sossai 'banda Yan spécial B Allah yasa dai suna biye dani. 09069080725 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌?* MARUBUCIYAR *Amince Dani* *KAIKAJAWA KANKA* Yanzu kuma gani dauke da *KANWATA* IKILIMA ADAM (Kyauta daga Allah) Paid Book ne Vip 300 Spécial 500 Acct nomba 3115484026 ikilima adamu first bank Ko kuma Katin MTN Banason Vtu Idan kinbiya kina iya turo shaidar biyar ki 'ta wannan lambar 09069080725 Book 0️⃣9️⃣ Wani bugawa da tsoro da fargaba yakamata ganin kallon da Sheik ke jifanta dashi. Sassaita nutsuwar sa Yayi cikin bacin rai yace mekikazo neman nan? Inda inda tasoma bakin ta ' n'a rawa tace abunda yafaru sharrin shedan ne... Sheik Yayi murmushi irin tasu ta manya ya maimaita sharrin shedan . Yace ai babu shedaniyar uwa data wuce ki Aisha. Nabaki nan da zuwa safiya! ki tattara duk wani dakikasan naki ne . Kibarmun gida n'a. Ganin asibiti suke beson hankalin jama'a da keta wucewa ya dawo kansu. Barin ta Yayi nan tsaye batareda ya waiwaye ta ba. **** Salma ahankali taketa taku harda cire takalmin ta 'tarike ahannun . Daidai fita gidan 'ta haska baba salihu da tochla taga lallai barci yakeyi. Sadaf sadaf ta murda hannun kofar tabude tareda maidawa tarufe ahankali'. Hango Abdul jalil kaninta tayi 'da sauri taje ta Labé bayan wata bishiya tanata huci sama sama Kallon sa takeyi harya shige gida. Cikin hanzari aguje tabar wajen. Tanata buga uban sauri harta Iso kofar gidan 'Al'amin din. Turo kofar dakin nasa dake zauren gidan su tayi... Tana shiga ya maida kofar ya rufe. Washhh Allah nagaji tareda fadawa kan katifar sa. Dariya yake cikin shigarsa ta jallabiya fara ... Mezan kawo Miki ne lemu ko juice? Kwabe fuska tayi uhmmm ai juice dai nakeso amma kadan zan sha. Shiga Yayi kitchen din dakin kasancewa Daki daya ne 'amma akwai kitchen da toilet dan daidai dakin samari. Juice din yadauko a frij din harya dauko magani ze zuba ciki saiya fasa 'tunowa Yayi dare Yayi kar Abban su ya leko Yaga Macé a dakin. Cup din roba yadauko samun ta Yayi zaune 'wayar sa ahannun ta . Tana kallon picture murmushi kwance Akan fuskar ta. . Gimbiya ga juice Yana me jawota jikin sa. Kara narke masa tayi ajiki wayar dake hannun ta yafadi batareda ta Ankara ba. Juice din ya tsiyaya mata a cup tareda kurba Abakin sa 'be hadiye ba. Yabude bakin Nata ya juye mata aciki... Washhh dadi tafada tana mejin kasala n'a saukar mata.. Uhmmm wlh lemun Abakin ka yafi dadi 'tareda daukan cup din. Takai bakin ta tashanye tass . .ta ajiye masa cup. Kara rungumeta Yayi à jikin sa 'kokarin zuke zipp Din rigarta yafara. Batareda ta hanashi ba' tana kallon sa harya gama cire mata Riga. Waouhhh gimbiya kinga yanda boob dinki yakara girma kuwa 'tareda Kai hannun sa 'yafara ai mata da sakonni mai firgita tunani.... Tuni ta sakar masa kanta dan kwata kwata tamance dare . Ji tayi Yana kokarin cire mata pant 'da sauri tarike hannun sa please kabari. Cikin narkakken murya idanun ta Sun kada kasan nace maka Wasa kadai da romance zamu ringa yi banda sex. Bata rai Yayi ya tashi tsaye cikin fushi ya rike kugun sa. Haba Salma Kullum ke bakison ki kyautata min. . Yi hakuri m'y love nafi son in mukai aure saimuyi. . Cikin bacin rai yace bakya min biyayya zan aureki . Yanzu me kake so ayi ne? Inason ki bani kanki Salma. . Shiru tayi tace kaga Yanzu dare Yayi amma kabari da wata damar ta samu barin garin zamuyi kaga hk saimu kwana tare. Wani tsalle ya d'Oka ya dagata sama. Allah ko baby n'a? Shiyasa nakeson ki. Bari inmana selfie yadauko wayar sa. No karkai mana selfie please n'a rokeka. Ajiye wayar Yayi tareda yin kwafa ok to naji. Bani Alewa ta inkarasha saimuje inraka ki. Cikiin gamsuwa da Haka tace to matso nan. ******************** Mama saka hannun Akan ta tayi tanata Safa da marwa acikin asibitin. Ganin dakin da Sheik yashiga yasa tamike tareda daukan abincin ta nufi dakin . Sallama dauke abakin ta 'tashiga iske shi zaune tayi ya tankwashe kafafun sa waje Daya Yana lazimi . Amsa mata sallama Yayi tareda kauda idanun sa Akanta. Mama cikin magiya tafara kuka dan girman Allah Sheik kayi hakuri ka yafemun karka sakeni inka Rabu dani Waze aure ne. Dago Kai Yayi ya kalleta yanda taketa zuba magiya.. Waze aure ki Inna Rabu dake . Keda kikacemin gidan uban naki Zaki koma Inna cika matsa Miki! Yanzu ga Dama tasamu Saiki tsaya watsi da ita'. Cikin kuka' tace wallahi banda gidan dayafi naka kuma namaka Alkawarin zan canja halayena Akan Rahama. Da kowa ma. Dan kaunarka da manzon Allah (SAW) Kayi hakuri! Nauyayyen ajiyar zuciya yasauke yace Allah ya yafe mana baki Daya. Guntun hawaye take fitar wa tana zuba masa godiya da fatan Allah yasa yagama lafiya da amin ya amsa mata. Plate tadauko tana kokarin zuba masa abinci . Kallon abincin yake yace suwaye zasu ci? Kasa da kanta tayi tace ai Kai nakawowa. Bana jin yunwa yabata amsa ataikace. Sallamar abubukar ne yasa yakai Duban sa ga kofar shigowa... Cike da ladabi yashigo yagaida iyayen nasa. Abba ga abinci nakawo 'yana me kwance ledar tareda dauko plat da cokali yajuye masa 'yakai gaban sa . Ruwan faro yadauko ya ajiye masa agaba. Abba!! Naam !! Yabasa amsa. Ya jikin Rahama ko zan iya zuwa ganin ta. A'a ai likitoci sunce sai gobe maza kaje gida Ku tafi kaida jatimar ka. Kasan Salma kadaice sai anty banason barin mata kadai agida babu babba. Cikin gamsuwa da hakan abubukar yace to Abba Saïda safe. Kallon Mama yayi cikin bacin rai abunda tayiwa kanwarsa. Yace Mama tashi muje ko! Tashi tayi jiki babu kwari tadau abincin data kawo . Suka juya tare itada dan Nata. ******* Yarimad Samad yashigo baban gidan nasa Daya siya daga zuwan sa kanon. Gidane kerarre na bugawa a jarida babban gidan bene ne mai hawa Hudu. Ko'ina n'a gidan tayis ne gabadaya . Kofar gidan shuke shuken flowar ne . Me gadin gidan nasa yanata barka da dawowa yarima . Hannu ya daga masa . Tareda shiga cikin gidan. Su Marwan da 'aminu da faruk nabiye dashi abaya. Tafiya yake ahankali kamar baya son taka kasa. Yana shigowa falon kujerun falon sa nasa yakebi da kallo Royal chair. Ahankali yatako falon tareda Zama kan 3str Yana maida numfashi. Faruk dasuka nemi wuri suka zauna cikin yanayin damuwa yace Gaskiya baka kyautawa kanka Yarima bakada isassen lafiya amma Kaki Zama hakan ai bedace ba' kuma katsaya sai masifa kake zubawa likitoci kamar sune suka kaika . Yarima samad kallon sa yake da idanun n'a sa mekama da Wanda yake abuge. Cikin kasallaliyar murya yace. To!! dokeni tunda n'a Bata maka rai. Aminu ya kwabe baki yace kaga Faruk Yarima miskilancin nasa sai cigaba yakeyi kaji amsar dayabaka . Wai ka doke shi. Marwan yace cikin zafin ciwo ne mukai shi daki . Daya samu barci zetashi da karfin sa. Kamashi sukai 'yanata fada da masifa Ku sakeni nace saikace wani jariri saiwani Jana kuke. Aminu yace ai in jaririn ne Kai daukarka zamuyi ahannu. Cikin su babu Wanda yaKara tanka mishi bare amsa tabiyo baya. Suna kaisa daki. Wani daddan kamshi ya doshi hancin su. Ya gwauraye da sanyin Ac saiyabada mood mai dadi. Faruk toilet dinsa yashiga yahada masa ruwan zafi ya sirka masa Dana sanyi. Tareda dawowa falon yakama shi. Yarima Samad da barci ke damun sa yace . Wai me Haka ne kunki barina in huta. Muje dai sarkin masifa cewar faruk Yana janya zuwa toilet din. Tare suka shiga kaga ruwan wanka Maza kayi wankan nan. Kallon Faruk yake batare da yabashi amsa ba. Ya kauda kansa gefe. Fita nace inason incire Kayan jikina Faruk yafito Yana murmushi .. Shidai Yarima ba'a iya mishi wai in fita ze cire Kaya. Matar shi tanada aiki yafada yayin da yafito falon kallon Aminu yayi yace mutafi inyafito zeji karfin jikin sa. Cikin gamsuwa da hakan suka fito . Mamaki ne yakama Marwan ganin faruk yasa Key ta waje ya kulle kofar dakin yarima Samad. Aminu yace yaka rufe ' Eh narufe shine banson adameshi cikin dare Yana kallon Marwan . Inya tashi akwai wani Key din a dakin zebude da kansa. Aminu batareda yakawo komai aran sa ba . Yace to mu tafi. Marwan da gabadaya hankalin sa yatashi jin furucin da faruk yayi. ...... Wayar faruk ne yasoma ring Yana dagawa mamy ce cikin damuwa tace ina Yarima samad yake. Faruk cikin son kwantar mata da hankali yace ai anma sallame mu mundawo gida saide yakwanta Yana barci. . Zuwa da safe zekira inshAllah cikin jin dadi tace Alhmdulillah. Khadija da Ahmad dake tare da ita hamdala sukai suna murmushi. Mai Martaba yasake Kiran ambassado libya. Yace dafatan dan naka yaje . Eh ranka yadade yaje amma besamu ganin sa . Ance har an sallame shi yaji sauki. Ajiyar zuciya mai Martaba yasauke yace nagode sossai . Dr Abdullahi yace inshAllah asatin nan zanje dubo sa. Daga Haka sukai sallama. ****** Abubukar shigowar su gida Kenan shida mama. Tsayawa gun baba salihu yayi Yana tambayar sa. Koya ci abinci . Baba salihu yace ainaci akoshe nake. Mama tawuce su tayi cikin gida. Baba salihu n'a kokarin rufe gida. Yaji ana turo kofar. Cike da mamaki dan atunanin sa ko barawo ne. Haska tochla dazeyi idanun sa yasauka Akan Salma. Abubukar yace baba mekake kallone tareda nufo inda yake 'wayar dake hannun sa yafadi kasa' ya tarwatse ganin. Salma dayayi cikin........ Taku har kullum kyauta daga Allah Karku manta paid Book ne Kubiya Ku karanta cikin salama Free Book yakusa karewa 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌?* MARUBUCIYAR *Amince Dani* *KAIKAJAWA KANKA* Yanzu kuma gani dauke da *KANWATA* IKILIMA ADAM (Kyauta daga Allah) Paid Book ne Vip 300 Spécial 500 Acct nomba 3115484026 ikilima adamu first bank Ko kuma Katin MTN Banason Vtu Idan kinbiya kina iya turo shaidar biyar ki 'ta wannan lambar 09069080725 Book 1️⃣0️⃣ Salma dayayi kamar tsohuwar mayya. Keeee. Daga ina kike ne? Bakin ta n'a rawa tace wajen Amina naje anmso littafi n'a 'danaje n'a iske gidan nasu' akulle . Baba salihu dayayi mutuwar tsaye yace yaushe Kika fita gidan nan bansaniba. Kasa magana' tayi. Shiko Abubukar dukawa Yayi yadauki wayarsa tareda maidawa cikin Aljihun sa. Kallon ta Yayi yanajin zuciyar sa n'a tafasa kina iya shiga ' Ayya karki damu ai tunda kawarki ce yadace sossai ma kije adaren nan dubo ta. Kamar wata munafuka Haka tazo tawuce sadaf sadaf tana gama shiga gida. Dakin nasa ya nufa . Yaje yadauko katuwar bulalar Dorina tsabar haushin ta dayakeji . Man kadanya yashafe bulalar dashi . Cikin azzama yayo cikin gidan baba salihu n'a Abubukar dakata karka bugeta ina ko tsaya sauraron abunda yake fade beyi ba. Zaune ya iske mama n'a tambayar ta inda tafito. Fincikota Yayi ta zuba uban kara bakin ta n'a rawa. Bulalar Dorina yaringa zabga mata duk inda ya samu ajiki ta har akanta tun tana ihu har muryan ta ya disashe . Anty tafito cikin sauri Bata so fitowa ba amma ganin dukar KAMAR baaza daina ba yasa cikin hanzari taje tarike hannun Abubukar. Dan girman Allah ka kyaleta Haka bakasan inda rai yake ba. Cigaba da bugun ta yake bakin Nata Saïda yafashe da jini jikin ta ko ina shatin bulalar ne. Mama takasa magana dan tana tsoron tace wani Abu abubakar yahuce fushin akanta duk da tasan yanada hankali da tarbiyya akan kannensa baya sauraren kowa Hatta Sheik sa masa idanu yake. Anty kama hannun abubakar tayi cikin magiya tace dan Allah abubakar ka kyaleta inko bazaka kyaleta ba . Ni kamin dukar dazakai mata jin Haka yasa yasaketa yakoma gefe Yana sauke numfashi sama sama. Cikin kallon da yake jifan ta dashi yasake Kai Duban sa akanta . Zaki gayamin inda kikaje kosaina n'a yankaki agidan' nan. Wallahi gidan Amina naje banganta ba Sun rufe gida. Anty talura indai har Bata kamashi takaishi dakin sa ba. Dukan da ze saké mata ita' kanta Bata iya kwatar ta. Cikin lallami takama hannun sa 'tace zonan babban yaya Allah yahuci zuciyan namijin Zaki. Muje inrakaka dakyar tajashi suka nufi dakin sa. Zaunar dashi tayi bakin gadon sa. Tace m'y Abubukar kwantar da hankalin ka . Da lallami zaka iya gano gaskiya inda taje Bada duka ko fada ba. Cikin gamsuw da bayanan ta yace afuwan anti ban saurareki ba wallahi anti inason kannanen n'awa fiye da tunanin ki inajin bakin cikin Inga jini n'a Yana tafka babban kuskure n'a tabbata Salma gidan saurayi taje anty. Rau rau tayi da idanu tana kallon sa' duk da tasan komai Akan Salma amma Bata taba fadi ba gudun ace sharri take mata. Eh anty inada yakinin Haka kuma zankara saka idanu sossai . Anty tace kuma fa ze iya zama Haka amma ka tsananta bincike karta lalata mana tarbiyya gidan nan . ******** Rahama yau kwananta uku a asibiti tasamu sauki sossai har anbasu sallama. Daidai fitar su daga asibitin adamsy YASHIGO shida abokin sa hamza. Sheik n'a ganin sa yagane sa 'murmushi yasakar mishi. Au kaine? Cike da ladabi suka duka Dukan su suka gaida Sheik. Rahama sai kallon sa take takasan idanu . Tambayar kanta take meyazo nema 'barin wani tunani tayi batareda ta saké kallon su 'tace inawuni cikin cool voice. Kallon Rahama adamsy yakeyi har Sheik Saïda ya Lura da kallon yayi yawa. Hamza buga bayan shi yayi yace zasu wuce Adamsy kazo mu juya. Allah yakara lafiya suka fada atare. Ameen thumma ameen Yabasu Amsa atakaice tareda budewa Rahama mota kujerar gaba tazauna. ************* Yarimad Samad yashirya tsaf cikin tsadaddan boyel mai masifan kyau alkyabba yadaura saman rigar sa. Maroon daidai da kalar rigar jikin sa. Agogon diamond dake kaman miro yadauko yasaka , turaren mai dan Karen kamshi *oud collection* ya feshe jikin sa dashi. Kokarin fita daga dakin yake wayar sa tasoma ring dauko wayar yayi daga Aljihun rigar sa. Batareda ya kalli wayar ba ya daga. Muryan Maryam yaji cikin ihunn tana tsalle acen iñda take tana fadin ummy kizo ya daga wayar. Kallon wayar yake dan bema gane dawa yake Waya ba.... Ganin nombar tane yasa shi hade rai kaman Yaga kashi. Inawuni Yarima Samad tunda akace Baka lafiya nashiga matsanancin damuwa Akan ka. Pls Dan Allah kacemin lafiya ka kalau kozanji dadi. Shiko Yarima Samad haushi ne yakama shi rashin duba Kiran dabeyiba harya daga. Cikin tsawa yace keee! Stii ta nutsu kamar yana gaban ta. Kinga Bana son shashan ci, wai meyasa kullum bakida nutsuwa kina abu kamar me kwakwalwar kifi... Kalaman nasa Sun bata mata rai sossai amma ta dake tana share hawayen da suka zubo mata lokaci Daya da batasan n'a menene ba. Tsintar kanta tayi da cemasa yi hakuri Yarima Samad bazan kara ba. Amma Dan Allah kafadamin abunda nakeyi da bakaso. Tsakii yaketa jerowa akai akai shi dabi'ar sa beson wulakanta dan Adam amma kuma beson aimasa shishigi.. Kinga yanzu ba lokacin magana bane ina ummy take? Tana kitchen bara inkai mata... Cikin tsauri ta isa kitchen ta mikawa ummy wayar . Ummy Takara wayar akunne cikin so da kaunar dan yayar ta. Tace Dana yakake ya jikin naki . Dasauki alhamdulillah ummy. Cikin so da begen dan Nata tace kaga Maryam kullum wuni kuka Yarima Samad batada aiki nikam nace wai wannan wani irin kauna ce take maka Haka. Yarima Samad yayi kamar beji abunda take fadi dauko wani zancen yayi yace ummy n'a inakewar abincin nan naki sakwara fa. Tareda shagwabe fuska kamar yana gabanta Tunda Kana kewa kadawo gida sai in ringa dafa maka . Tom ainakusa inshAllah. 'karki damuwa ... Daga Haka sukai sallama . Ran Maryam yabaci harda sakin kuka itada da gaske take iya gaskiyar ta... Ummy tace lafiya kuwa? Ai kece !! Tabata amsa. Nice nayi me? Kika kashe wayar batareda kin Bani wayar ba ban gaji dajin muryan sa ba. Tana zumburo baki waje. Ummy saké da baki tace yau n'a ikon Allah . Hade fuska ummy tace kaman Bata taba dariya ba. Ta kama kunnen maryam'ta murda da dan karfi Saïda ta saki kara sossai ... Sannan takama hannayen ta sukaje falo. Zaunar da ita tayi kan kujera itama tazauna suna fuskantar juna. Maryam sam abunda kikeyi banajin dadin Haka . Abdul Samad dan antina ne. Kinsan aure kedashi babu shamaki sai anyi shi. Amma inason ki kama darajar ki ta ya Macé... Kina saké kanki wlh bazetaba ganin ki da mutunci ba . Kidufa irin zubin sa badan jinina bane kina ganin ko Lambar Drever dinsa bazaki taba samu ba bare shi kansa. Dan Allah ki nutsu kidaina rawan jiki inkuna Waya kinji nagayamiki. Gyada Kai tayi kaman kadangaruwa. Ummy naji inshAllah zan gyara amma ki gayamishi yaringa daga wayata dan girman Allah. Wallahi zan iya mutuwa Inna rasashi. Ummy zazzare idanu tayi jin ta ambaci mutuwa. Janyota tayi takwanta kan cinyarta tana shafa sumar kanta. A'a Maryam bazaki mutu ba kuma nasan matakan da zandauka kwanan nan ko yanaso ko beso saï andaura auren naku keda shi. Alhaji bushasha mahaifin Maryam ne yashigo cikin farar shadda da farin hula a kan sa. Tafiya yake cikin sauri sauri alamun mantuwa yayi yadawo gida. Sallama dauke abakin nasa yakaraso falon. Ummy tace sannu dazuwa dadyn maryam. Yaww Yana me kallon Maryam yace yar baba bazakimin oyoyo ba. Tareda bude tafukan hannun sa alamun tazo. Aguje ta tafi tarungume shi tana mai ajiyar zuciya. Kedai ummy mantuwa nayi dafatan kingama abinci inaci zankoma. Eh Alhaji nagama bara indauko maka. Amma Alhaji yakamata kasa baki cikin lamarin nan. Kallon yake yana kokarin cire hular kansa ya ajiye Akan tebur. Insa baki Akan me Kenan? Yarima samad mana Yanason yafi karfin mu. Maryam tace in Bashi ba sai mutuwa. Alh bushasha yace subuhanallah. Keee mairo kin tabbatar kinason Yarima Samad. Cikin shagwaba tace daddy kafi kowa sani. Angama Maryam kin auri Yarima kingama Nida nake dan siyasa nasan hanyar dazanbi saikin aure shi. ********** Faruk ke Drever motar sossai cikin kwarewa . Yarima Samad dake d'Anne d'Anne a laptop dinsa acikin mota. Yace Taya zan san sunan Malamin da akace nanne farin cikin gidan namu yake ? Kubiyoni labari nacen gaba Shin yarima Samad meyake nema. Ya 'alakar Rahama da adamsy ze kasance . Salma ...... Saide kun biyoni karku manta paid Book ne 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌?* MARUBUCIYAR *Amince Dani* *KAIKAJAWA KANKA* Yanzu kuma gani dauke da *KANWATA* IKILIMA ADAM (Kyauta daga Allah) Paid Book ne Vip 300 Spécial 500 Acct nomba 3115484026 ikilima adamu first bank Ko kuma Katin MTN Banason Vtu Idan kinbiya kina iya turo shaidar biyar ki 'ta wannan lambar 09069080725 Book 1️⃣1️⃣ Tafiya sukai mai dan nisa kafun suje rijiyar lemu. Daidai wani babban masallaci juma'a sukai parking motar' nasu. Yarima kansa aduke yake batareda yasan Sun iso ba. Faruk daidaita parking d'in motar' nasu yayi tareda zagayowa yabude wa Yarima Samad mota. Dago Kai Yayi YACE am sorry ashe har mun iso... Laptop dake kan kafafun nasa ya ajiye kan kujerar motar' tareda dauko médical glass d'in sa yasa . Ba karamin kyau shigar dayayi ya amshe shi sajen nashi lub lub kwance Akan fuskar shi Yana sheki . Cikeda da izzar sa da cikar haibar sa yasauko daga motar' . Tsaye yake yanata kallon yanayin unguwar da tsare tsaren gine ginensu. Kallon massalaci dasuke sallah juma'a yayi yanayin tsarin massalacin kwarai yaburge shi. Faruk yace Samad mutafi mana kasan akwai ayyukan da zamuyi a kamfanin da kakeson kabude ko. Marwan dake gefen nasu tsaye yace Amma kuma ai yakamata mu koma gida tunda kullum sai munje massalatai amma shiru kakeji babu amsa yanzu kila ma baya kasar nan 'mune muke wahalar banza. Aminu cikin bacin rai yace wlh kaide Marwan ko ya'akai dan bakin cikine kullum bakason ci gaban mu. Waima dole ne saika fito kazauna gida mana haba. Duk kasashen da muke yawon zuwa kaine kullum kake mita adaina yawo neman Wanda baya rayé . Taya kasan baya raye Kenan kasan wani abune akan mutuwar sa. Haba dan Allah idanunsa Sun kada ji yake kamar yakama Marwan ya shake masa wuya saiya daina numfashi. Yarima Samad duk ihun da Aminu yake kan sa harya fara sarawa kwata kwata beson hayaniya. Ganin Aminu Yaki Bari sai masifa yaketa zubawa Hannu ya daga alamun ya isa Shiru kakeji Dukansu babu Wanda yayi magana. Mai gadin massalacin ne yazo gaban su cikin girmamawa Yana fuskantar Samad YACE ranka yadade wani taimako za'a baku ne. Aminu ya amshi zancen da eh wani bawan Allah Muke nema Allah yasa kasan shi. Mai gadin YACE to Allah yasa nasan sa ya sunan sa. Faruk YACE sunan sa. Alhaji salihu turaki Jinjina sunan mai gadin massalacin yayi yace gaskiya bansan shi banma taba jin suna me kama da nashi ba. Yarima samad yakaraso gaban sa cikin idanun sa dasuka kada jajir jin amsar mai gadin yabasu Amshi wannan Kati nane Nombar wayata nakai dan Allah duk sanda kasamu labari Akan wannan sunan ka Kira ni. Namaka Alkawari siya Maka gida da mota. Mai gadi ya girgiza kwarai dajin Alkawarin gida da mota kallon Katin dake hannun sa yayi. Yaga Anrubuta Yarima Samad salihu Turaki. Tareda adresse d'in gidan sa da nombar Waya. Faruk yace muna iya komawa cikin motar direct kamfanin zamu nufa muga Meye tsare tsaren da Aka fara. Yarima Samad cikin gamsuwa da Hakan yakoma motar nasu... . Daidai suna fita layin . Daidai da isowan Sheik dan gabatar da sallah la'asar. Kallon motocin Sheik yake . Jikin Lambar motar anrubata Yarima Samad. Mai gadi yace Ranka yadade wayannan mutanen bincike sukazo yi. Sheik dake kokarin daukar buta dan yin alwala yace Akan mekenan suke bincike... Nuna masa Kati da yabasu yayi tareda sunan Wanda sukace suna nema... Sheik yace basu nuna maka hoton sa. Kash wlh ban tambaya ba. Dan nasan Wanda suka nema bama a unguwar nan yake ba. Daidai da isowar baba salihu shima yana sauri karya rasa Sallah. Yaji Sheik n'a fadin To ai a unguwar nan Kaf. Babu wani Alhaji salihu Turaki . Gaban baba salihu ne ya tsananta bugawa cikin dakiya yakaraso wajen nasu yanayin sa ya canja jiki babu kwari. Buta yadauko yayi Alwala Sheik yace dan hanzarta mallam salihu yanzu zan tada sallah . ************ Bayan kwana biyu. **** Rayuwa ta sauya sossai agidan iñda mama da Anty suka zama kamar kawaye damacen Anty saukin Kaine da ita mama ce ke nuna mata tsantsar kiyayya duk da boye halin Nata tayi dan tasamu Sheik yasauko daga yajin dayai mata . Duk ranar kwanan ta 'falo yake kwanciya hakan ba karamin bakanta Ran mama yake ba. Amma ta shanye ... Cikin hanzari Rahama tafito toilet daure da towel ajikin ta 'agogon dake makale bangon dakin nasu taga Karfe takwas saura kwata. Batare da Bata lokaci ba ' Tashirya tsaf cikin Kayan makarantar ta 'hijabin makarantar tasu bleu color dashaya guga tasaka cikin hanzari. Salma sai wani cika take' tana batsewa Ganin yayar tata tayi shiga me kyau . Cikin hanzari sukayiwa iyayen nasu sallama Domin yau zasu fara jarabawa. Adamsy yashigo aji kasancewa yau shine zefara musu jarabawar . Baza idanunsa yaketayi a makaranta dalibai nashigowa amma sam bega Rahama ko kanwarta ba 'rasa nutsuwar sa Yayi. Harya shiga ajin ya kalli dalibai dakowan su ashirye suke tsaf dan afara . Asiya kawar Rahama yakira yace tasameshi awaje babu musu... Tafito tana kallon yanayin sa Daya canja. Zararan idanun sa masu kashe garkuwan jikin Yan mata ya zuba mata . Tareda tambayar ta meya Hana Rahama zuwa makaranta ne kuma yau jarabawa ta karshe. Zata Budé baki t'ayi magana saika ga Rahama Sun kunno Kai itada Salma. Tafiyarta yake kallo Wanda wasu zasu iya cewa n'a takama ne 'amma itakuma wannan yanayin halittar ne 'ko ina n'a jikin ta n'a motsawa . Kafarta sai ta daga Daya Ta tsaigaita sannan tasauke dayan . Bakaramin tafiya da imanin sa tafiya ba.... Harsuka karaso gaban sa cike da ladabi ta gaishe shi . Kunya ne yakamashi Ganin ta tsareshi da idanu. Lfyalau yabata amsa tareda juyawa ajin . Rahama da asiya da Salma da bakin ciki ya dabaibaye mata zuciya . Ganin kallon da adamsy kewa Rahama.. Kusan karfe goma Aka fito brek ... Asiya da Rahama zaune suke karkashin Wata bushiya suna tattauna yanda lecture da zasuyi nex Tsintar muryan adamsy sukai tsaye akansu. Yace bedace dake ba Rahama kizauna ke kadai batareda masoyin naki ba. Murmushi asiya tayi Ganin Rahama tasha mur lokaci Daya. Zama yayi gefen su. Rahama n'a kokarin tashi . Asiya tariko hannun ta pls dan girman Allah dawo ki zauna kinsan wulakanta dan Adam baya cikin dabi'ar ki. Bawan Allah nan yanason ki Rahama yakamata kibashi dama. Adamsy yakaraso gaban Rahama tareda durkeshewa akasa Yana kuka mai taba zuciya... Dan Allah Rahama zuciya ta tana azabtuwa saboda Rashin kulawar dakike bani zan iya mutuwa Akan ki dan Allah ki kauna ceni. Rahama jikinta yagama yin sanyi takalli Asiya tace pls kigayamai yatashi kada idanun mutane yataru Akan mu. Wallahi Rahama bazan tashi ba agabanki ba saikin ce kin amince dani. Kallon asiya tayi tana kwabe fuska ranta abace. Asiya daga mata Gira tayi alamun ta amince kawai. Zazzakar muryanta ya tsinta tana fadin katashi n'a amince . Wani tsalle adamsy ya d'Oka tareda tashi yabar wajen cikin zalama. ******* Amina tace Salma kinkosan ABUNDA ke faruwa kuwa ' A'a saikin fada inajinki! Wallahi Adamsy da Rahama soyayya suke n'a ban mamaki ke dazun zokiga yanda ya diririce Akan ta harda dukawa akasa. Wani katutun bakin cikine ya ziyarshi Zuciyar ta 'wasu zafafan hawaye ne suka silalo mata a kuncin ta. Soyayya fa kikace ... Taku har kullum kyauta daga Allah Karku manta paid Book ne 09069080725 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌?* MARUBUCIYAR *Amince Dani* *KAIKAJAWA KANKA* Yanzu kuma gani dauke da *KANWATA* IKILIMA ADAM (Kyauta daga Allah) Paid Book ne Vip 300 Spécial 500 Acct nomba 3115484026 ikilima adamu first bank Ko kuma Katin MTN Banason Vtu Idan kinbiya kina iya turo shaidar biyar ki 'ta wannan lambar 09069080725 Book 1️⃣2️⃣ Ankusa gama free Book Soyayya fa kikace Nashiga uku ni Salma me natsaya kallo da har yayata zata samu saurayin da duk fadin kanon nan bantaba ganin Wanda yakaishi haduwa ba. Dafa Amina tayi cikin kuka' tace yazanyi ne Amina wlh inason shi. Kuma wallahi bazan taba barin Rahama ta aureshi ba 'uban kuturu yayi kadan bare n'a makaho. Asiya kwabe baki tayi tace to me Zakiyi bayan aikin gama ya gama 'da dukan alamu itama Rahama tanason shi wlh. To ina saurayin naki Al'amin yake ne. Tsaki Salma ta jero Al'amin fa kikace in ana maganar Mazan kwarai pls kidaina sako shi. .nidai kiban shawara yazanyi ne. Asiya tadan numfasa kamar me lissafin tace nasamo mana mafita Daya ce. Abu daya ne kawai kifito a mutum ki gayamai masa kina kaunar sa. Inhar bé baki hadin Kai ba 'uhmmm munada hanyoyi dayawa. Tafa hannu sukai Salma tace shegiya kawata shiyasa nake mugun sonki wlh. Amma wannan tsinanniya yayar tawa mai farar kafa ' yo aidole ince mai farar kafa wlh duk inda zata sa kafa 'to nice da faduwa ina dalili tana Jamin bakin jini. Wallahi badan mama tahaifeta ba 'da tuni nasan yanda nayi Aka koreta gidan nan. Uhmm Salma Kenan yar uwar ki ce ta jini ki sassauta mata mana . Aji suka koma hankalin Salma sam baya jikin ta ta lula duniyar tunanin adamsy. Minti arba'i suka dauka kafun da bisani Aka tashi . Rahama daukar jakar Salma tayi tana murmushi tace m'y kanwaty muje ko yau naga ko kulani bakiyi ba tunda mukazo skul. Harara ta watsamata andai ji dashi tun dazun da idanun naki yarufe Akan Adamsy bakisan dani ba saï Yanzu. Sakaka da baki asiya da Rahama sukai suna kallon ikon Allah 'amina dariya tabushe dashi tana gyara safar kafarta tace anty Rahama ki rabu da Salma fa aljanun ta ne suka tashi. Kusan Dukan su dariya suka kyalkyale dashi Wanda hakan ya Sosa Ran Salma 'hawaye suka gani idanun shar shar . Rahama tarufe tace my kanwati ke bakisan Wasa bane 'pls kiyi hakuri wallahi zolayar ki muke... Zumburo baki tayi waje tafice gaba abinta. Rahama tace kinga Asiya banga tazama ba tunda Salma tafice wlh karta kiramun ruwa bangama warkewa ba. Dariya asiya take' saï da kuncin ta ya lotsa. Kallon Amina tayi tace muna iya tafiya ko tunda tagudu tabi yar uwar ta. . Adamsy yashigo kaman anjefo shi yace wai ina Rahama take' ne inata jiran Inga kyakyawa fuskarta. Ai Rahama Yanzu tabar nan inaga bama tayi nisa ba. Cikin hanzari yabar su... Sauri sauri yake yahango dagacen nesa itada Salma suna tafiya hannun su tsarke cikin juna... Shan gaban su yayi. Cikin dariyar sa me bayyana zallar kyawun sa ya marairace fuska . Yace wana kama '! Nace ' Wa n'a kama. Rahama murmushi ta sakar masa Saïda kuncin ta ya lotsa. Pls Adamsy inkanason ganina kazo gidan namu mana ' Ok gayamin lokacin dazan zo yatsareta da manyan idanun sa. Bayan la'asar lokacin Abba n'a Yana nan saika zo ka nemi izini. .waouh yau ni me sa'a ne . Salma banda wani katutun bakin cikine ya tokare mata mako garon wuya . Dakyar tafurta yaya adamsy kaide kazo anjima tunda anti tabaka dama. Kama hannun Rahama Tayi sukaci gaba tafiya shiko kallon su yake. Har suka bace masa dagani. ************ Yarima samad Zaune yake a babban office din sa yanata juyi kan kujerar mai Lilo sai juyawa yakeyi yatsar sa Daya Abakin sa.. Scretaria ce cikin shigarta n'a rike da siket dinki atamfa sossai siket d'in yafito da shap d'in jikin ta. Rabin nonon ta awaje kasancewa crista ce... Tashigo office dinsa good evening mesieur can I help you? Wani harara ya watsa mata Wanda tuni hantar cikin ta ya kada kallon yake daga sama har kasa yace. What are you looking for at the moment because I didn't allow you to come in here Sorry sir tafurta tana karkada mazaunan ta ... Kauda kansa yayi daga kallon Nata harta fice daga office d'in . Jin Kiran sallah la'sar ne yasashi cikin hanzari shigo toilet d'in office yadauro Alwala ... Direct motar sa yaja zuwa babban masallaci rijiyar lemu Haka wa yaji wannan masallacin ya kwanta masa' Arai da ya ringa zuwa sallah anan. Batareda cikin hanzari yaketa gudu kada ya rasa Sallah .... Dagacen baya baya ya paka motar daidai lokacin ne Aka tada sallah. Agaggauce yashiga masallacin Yana sahun baya n'a karshe dagacen karshe Gini. Baba salihu Yana daidai bayan yarima Samad kasancewa shima yayi latti. Kallon keyar Samad yakeyi harsuka idar da sallah . Ana kokari sallame sallah yaaaa. *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank Taku har kullum kyauta daga Allah 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌?* MARUBUCIYAR *Amince Dani* *KAIKAJAWA KANKA* Yanzu kuma gani dauke da *KANWATA* IKILIMA ADAM (Kyauta daga Allah) Paid Book ne Vip 300 Spécial 500 Acct nomba 3115484026 ikilima adamu first bank Ko kuma Katin MTN Banason Vtu Idan kinbiya kina iya turo shaidar biyar ki 'ta wannan lambar 09069080725 Book 1️⃣4️⃣ Dakata!!! Nacemaka nayiwa Rahama miji kobaka fahimta ne? Jikin Adamsy yadau rawa hawaye shar shar wani nabin wani Akan fuskar sa. Sheik harya juya zeshige gida yace dan Allah Sheik kaimin wata Alfarma Daya . Juyowa yayi Yana fuskantar shi inajinka yabashi Amsa yatsare shi da idanu hannunsa n'a jan tasbaha. Adamsy kasa da murya yayi cikin rauni da kunan da zuciyar sa keyi yace dan Allah inason Inga Rahama kataimaka namaka Alkawari daga wannan Rana bazan saké zuwa ba. Cikin gamsuwa da bayanan sa dan matuka yaba Sheik tausayi amma shi baze iya canja Alkawari Daya dauka ba . Rahama najin takun shigowar Sheik aguje takoma gida. Zuciyar ta namata kuna ta rasa ne menene damuwar ta! bakin cikin Wanda akace zata aura ne da batasan shi ba koko bakin cikin rabasu da Adamsy da Sheik ke shirin yi ne. Tunanin ta ne yakatse jin muryan Sheik Yana cemata tashi kije kinada bako awaje . To Abba ta Amsa masa yayin da tabar gidan cikin sanyin jiki da fargaba Mama kwabe baki tayi Ganin Sheik yatsaya Yana kallon wucewar Rahama. Tsakiiii yaji ta jero masa Wanda firgit ya waigo Yana kallon ta . Sai hura hanci sama sama take tace banda cin amana ai saurayin Salma ne ya za'ai kace Rahama taje saboda Allah. Beko bi takanta ba wucewar sa yayi dakin anty dauke da sallama Abakin sa yashiga. Anty murmushi Akan fuskanta tace lale lale da sadaukin Maza. Lemun juice ta tsiyaya masa a cup . Ta Mika masa Yana sha Yana lumshe idanu. Kallon kyakyawa fuskantar yake yace Sa'adatu yau dakin ki nake ko dakin maman Salma. Dariya tabushe dashi tace au Kai yau bakasan inda zaka kwana ba . Yau maman Salma ce dakai angona. Rahama naji yau tace zata gabatar da surukina 'nasan ma yanzu yazo . Tana me fuskantar sa. Sheik gyara zaman sa yayi Yana fuskantar ta . Anty nayiwa baba salihu Alkawari zanba dansa auren Rahama data ta gabatar da adamu kafun Alkawari Dana dauka tabbas babu abunda zehana inbashi Rahama. Jikin anty yayi mugun sanyi cikin yin kasa da muryanta cike da ladabi. Tace bakasan asalin baba salihu ba shine zaka yarje masa zaka ba dansa yarka yarinya mai hankali da nutsuwa nidai gaskiya ka tsananta bincike Akai. Sheik yanuna mata Zuciyar sa Haka kawai ya yarda ba mutumin Banza bane 'kuma dan NASA kamar garkuwa ze zamewa Rahama. Kidaiyi fatan Alkhairi dan ni inayawan mafarki Akan Haka InshAllah Alkhairi ne. Anty t'ayi jigum cikin tausayin Rahama Bata iya ja da mijin ta tace Allah yasa Haka shine Mafi Alkhairi . Amma ni amatsayina n'a uwar Rahama Inason ya gabatar mana da dan nasa inko bé gabatar ba . Gaskiya Sheik kayi hakuri bazan amince ba inbashi yata ba. Kallon ta yake yau' ne karo n'a farko dayaga bacin rai kwance Akan fuskarta kuma yasan kowanene indai mai hankali ne irin tunanin zeyi' wayewarta da hikimar ta wajen furta lafazin bakin ta 'bakaramin burgeshi yake ba. Cikin muryan sa dake Nuna gamsuwa da zancen nata yace inshaAllah sa'adatu zan zauna da baba salihu Yanzu fa dudu sati hudu yarage indaura mata aure. Nibana bukatar lefe ko wasu Al'adun Banza . Sadaki ya wadatar. Sa'adatu fadada fara'ar ta t'ayi tace kokai fa ya Sheik Amma .... Shiiiiiii Basai kince komai ba n'aji bukatun ki kuma n'a dauka. Murmushi ta sakar masa. Mama dake Labé kofar dakin ta Kasa kunne Amma Bata jiyo me suke fadi dariyar su kadai taji. Cikin kunan rai tabar wajen tanata zage zage maciya Amana yau' kwanan daki nane Amma Yana c'en makale jikin ta Suna shashan ci. Duk Abunda Abunda take fade sheik najin ta . Murmushi Yayi.. ..... Rahama jiki asanyaye takaraso kofar gidan . Ba Bata lokaci ta iso inda yake tana karemai kallon Ganin yanda ya susuce . Inawuni yaji ta furta jajayen idanun sa dasuka canja launi zuwa ja. Yazuba mata . Yace Rahama dama an Miki miji shine baki fadamin ba? Kasa da kanta t'ayi tace nikaina bansan da zancen nan ba Saida ka aika akirani. Rahama kinkosan zuciyata tare da taki take bugawa kuwa 'rasaki daidai yake da rasa rayuwata kiyi wani Abu akai dan Allah narokeki. Durkusa Yayi da kafafunsa duka biyun akasa . Hannun t'ayi masa alamun yatashi . Ba musu yatashi. Zazzakar muryan dake sashi nishadi yaji tana fadin. Tun Ran Gini tun Ran zane adamsy. Zamu yo rabuwar kadaici . Kadau hakuri!! Kaddara ce tasauka. Duk mai Imani yakamata ya rungume ta . Tsawa.... Ya daka mata haba Rahama daman nasan bakya sona n'a tabbata Wanda zaa bashi ke . Besan darajarki ba besan mutuncin ki nine nan zankare maki su. Pls narokeki karki rabu dani ahaka 'askul dan Allah kiringa kulani kozan ringajin saukin abunda ke damuna. Gyada masa Kai t'ayi alamun gamsuwa da bayanan sa . Kaga nizan koma minti goma shabiyar nadauka agida kuma suncika. Bata Jira céwar shi'' ba tajuya cikin gidan. Kallon ta yake yace inaa.... Bari zankira hamza Inna koma gida wallahi sai ansan mafita 'yana kokarin shiga mota . Salma ta dakatar dashi. Fuskarta akumbure alamun tasha kuka sossai. Adamsy Dakata kaji ai ingaya maka wani Abu da baka sani ba. Girgiza Kai Yayi yace inajin ki my kanwati kamar yanda yaji Rahama tana kiranta. Wallah antina bin Maza take kuma Wanda Sheik yace zata aura shine Wanda ya taba cire mata ciki. Kai ma kasan adalci irin ta mahaifin mu yace tunda shiya Santa ya Macé to lallai shine ze aureta dan baze iya abun kunya ba. Tsawa.... Taji ya daka mata tareda dauketa da wawan mari . Ni Zaki gayawa zancen banza Akan yayarki 'to Inason ta Inason ta Inason ta 'kuma wallahi n'a tabbata sharri kike mata in gaskiya ne kibani shaida a bayyane mana . Rike da kuncin ta tace Niko Salma InshAllah zan Nuna maka ko wacece Rahama. Ok yabata amsa tareda shiga motar tasa yajata fuuuuuu yatada mata kura Akan ta. Jikin asanye tashigo gidan tunani take meye mafita yazatayi taba adamsy shaida Akan Rahama dan wallahi bazata Bari ta auri dan gidan ambassado libya ba ita ko dan me kanti Bata samu ba Sai Al'amin da gidan nasu' ciyar dashi ake. ********* Kasar kwatano.🇧🇯 Mamy jiki ya warware sossai kaman ba 'itace takejin jiki sossai ba. Ahmad ne zaune agefen Nata Yana chat . A Badoo Hotunan Yan mata kala kala yake kallo yana dariya inda Yaga wata buduwar rabin nononta awaje. Murmushi yake ya d'Anna mata liké. Khadija data shigo bakinta dauke sallama tana kallon yanayin sa tace haba yaya ina sallama hankalin ka nakan Waya. Beko saurare ta ba. Mamy cikin tsare gida tace waikai Ahmad bazaka ajiye wayar nan bane. Kaje airport saboda Abdul samad yamin korafi baka kula masa da dukiyar sa. Duk sati yakamata Kana check balance d'in kudin d'asuke shiga . Kuma abunda suke bukata kaga daga wajen ka ne zasu samu. Ok mamy amma saï gobe zanje ko 'hankalin sa nakan wayar bedago Kai ya kalle ta ba Ranta ne yabaci cikin ranta saï fadi take l'allé yakamata insan me yaron nan yake aikatawa awaya. Afili kuma Bata kara bin takansa ba. . Fulani zaune kan kujera 3ster kaman yanda tasaba kaman ta gado 'ta sha ado da manyan gold ajikin ta. Baba nasiru mijin nata ne yashigo fuska dauke da murmushi kinga Yarima samad bedawo ba . Kafun yatafi yacemin sati zeyi' . Murmushi tayi tana me jujjuya idanun ta tace kaima kasan baze dawo akusa ba' watakila ma shikenan har abada shida masarautar nan. Ai ina gayamaka bazan taba barin sa Yayi aure ba shiyasa kullum nake zuwa gun boka markau . Yana kara zuzuta masa kiyayyar Maryam aransa . Haba ai bazeyu ba. Baba nasiru murmushi Yayi yace amma fulani ke maciji sari ka noke ce. Bata rai tayi tace amma aiduk mugun ta, ta kafini. Yi hakuri bance kimun tone tone ba yanzu de ina abincina yake Yana me Mike kafafun sa kan kujera. ** Mai martaba Sanusi turaki ne zaune adakin sa . Uwargidan sa tana masa fifita cike da nutsuwa. 'kwantar dakan sa Yayi bisa kafafun ta yace Gaskiya kibari mu daurawa Abdul samad aure mana kinsan burina baze cika ba saï yanada iyali. Hajiya hauwa tace haba ranka yadade baya son yarinyar nan asaurara masa mana dole ne auren zumunci. Kabarshi yazabo Wanda yake so. Yaran Zamani baa masu Haka . Murmushi irin tasu ta manya Yayi yace haba hauwa wannan miskilin yaron kina ganin har akwai matar daze gani yace yanaso nasan Haka bame yuwa bane . Mahaifin sa Haka nayimasa duk halinsu Daya 'amma daga baya ba gashi yaci amfanin sa. Rushewa da kuka Yayi yace yanzu ace Dana babu amo babu labari shekaru biyar Kenan. Idan ban kula da ahlin sa ba dawa zan kula... Jikin hauwa Yayi mugun sanyi cikin son karfafa masa guiwa tace . Kayi hakuri mai martaba nice n'a haifi salihu nafika shiga damuwa dauriya ce kawai . Allah ya bayyana mana shi inda yake amma sainake ganin kaman koda ya bayyana baze taba yarda damu ba idanun ta cike da kwalla. Cikin son kawar da zancen tadau wayar ta . Ta dannawa yarima Samad Kira bugu biyu yadaga Dagacen bangaren murmushi ne kwance afuskar shi yace yaudai mata ta tuna da mijin ta. Dariya mai sauti' tayi tace mijin da babu cefane shiyasa nakeson ka karomin kishiya . Uhmmm kodai kasamu wata anan kanon ne infara kishi tun yanzu. Ransa ne yai mugun baci Tunanin amsan daze Bata yake yasan zancen Maryam zatai masa. Amsa mata Yayi aikuwa namiki kishiya kwanan nan zan gabatar miki da ita ta Waya. Hauwa fadada murmushin ta tayi tana kallon mai martaba tace dagaske kake kuwa ya sunan ta wai Allah dadi kasheni. Samu kansa Yayi dacemata sunanta baiwar Allah. Mai martaba cikin zumudi ya amshi wayar hannunta dan ya tabbatar da zancen sa cike da jin dadi suke wayar shikuma Yarima Samad Yana kara lula dasu duniyar karyar shi dansu shafa masa lafiya yahuta. ***** Kashe gari Bayan Sheik ya idar da sallah asuba a babban masallacin juma'a 'huduba yatsaya yi kafun fitowan alfijir 'cike da nutsuwa yake wa'azi Akan Maza masu cin Amana mata ' gabadaya masallacin a nutsu inda yake fadin daidai da kwayar zarr namiji ya cutar da matar sa. Sai Allah yabiye mata hakkin ta . Banda karar fanka babu abunda kakeji a masallaci kowa ya nutsu. Bayan yagama wa'azin suka fara musahaba da jama'ar wajen. Baba salihu zaune kusa da Sheik danshine ke jan aya Sheik n'a fassarawa . Cike da nutsuwa yagaida Sheik inakwana kansa aduke alkur'ani mai girma n'a hannun sa sanye yake da farar jallabiya fara. Yana kokarin fita Sheik ya dakatar dashi tareda bashi izinin zama dan su tattauna. Murya asanyaye Sheik yace daman magana ne Akan Rahama dakace kanason abawa danka. Bikin nan baze wuce wata Daya ba kacal ba kuma har yanzu baka bayyana min asalin ka ba. Dakuma dan naka daze auri Rahama ba. Tsareshi da idanu Yayi yanajiran yaji ta bakinsa. Baba salihu cikin kunan rai yace...... Ayimun afuwan rashin typin wlh banda lafiya ko yanzu Haka ban warke ba lallabawa nayi dan hakkin Ku dake kaina. Karku manta paid Book Free Book yakusa karewa 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌?* MARUBUCIYAR *Amince Dani* *KAIKAJAWA KANKA* Yanzu kuma gani dauke da *KANWATA* IKILIMA ADAM (Kyauta daga Allah) Paid Book ne Vip 300 Spécial 500 Acct nomba 3115484026 ikilima adamu first bank Ko kuma Katin MTN Banason Vtu Idan kinbiya kina iya turo shaidar biyar ki 'ta wannan lambar 09069080725 Book 1️⃣3️⃣ Ana kokarin sallame Sallah ya juya da kansa baya agigice buzun Nadin dake kansa rufe fuskarsa yayi dashi Yana mai tasbihi . Yarimad Samad gaban sa ya tsananta buga Gab Gab da ya tsananta bugawa da karfi nan da nan ya nemi nutsuwar sa ya rasa 'kokarin waigowa bayan yake 'daidai da tashin baba salihu cikin hanzari da sassarfa yafito gaban massalacin duk ya dimauce 'banda bugawa babu abunda zuciyarsa ke tsanantawa. Tafiya yake da dan sauri sauri kansa aduke . Cikin hanzari yarima samad yafito Yanata waige waige ina bawan Allah Daya gani yanzu wala Allah yasan Wanda yake nema. Dagacen nesa yahango mai rawani da dan karfi yabuda Dukan muryan sa yafurta . Mallam buzu dan Allah dakata. Babu Bata lokaci ya isa gaban mutumin kallon sa yake Yana cije labbansa. Mutumin yatsareshi da idanu . Bawan Allah lafiya kake kwadamin Kira Jikin sa ne yayi mugun sanyi ganin Wanda yake tunani gani bashi bane. Afuwan Dan Allah damar tambaya ce dani. Kokasan Alhaji salihu Turaki . Mutumin girgiza kansa yayi alamun 'A'a gask bansan Shiba kila ma baya unguwar nan. Musabaha sukai shida mutumin iñda yajuya . Baba salihu dake Labé jikin Wata bishiya ya boye hawaye masu zafi yake silalo masa' idanun sa... Cike da tausayi yake kallon Yarima Samad harya bace masa da gani. Babu Bata lokaci ya isa gida 'banda kuka' babu abunda idanunsa suke fitar wa. Iske Sheik Yayi farfajiyar gidan Yana koyar da dalibai cikin muryansa me kama da Wanda yake cikin damuwa yace . Yace ya Sheik kozan iya zama in saurari kira'ar da kuke yayinda yake kokarin zama kan Capet d'in dake malale tsakar gidan. ****** Yarima Samad Allah ne kadai yakaisa gida dan tuki yake sam baya sanin iñda yasa gaba. Knockin yayi Aminu yabude masa kofa 'rabashi yayi cikin azama direct yayi dakin sa ya nufa. Aminu sake da baki yake kallon sa Yana haurawa sama. Rage Kayan jikin sa yayi dagashi sai boxer Yana shiga toilet ya sakarwa kansa ruwan mai mugun sanyi Yana ratsa tun daga tsakiyan kansa zuwa bargon jikin s.. Akalla minti Arba'in yadauka . Daidaituwan numfashi yasashi fitowa da towel ajikin sa. Fadaddan kirjin sa Wanda gashi ya kwanta lub lub gaban miroir yanzauna ta'cikin madubin yake kallon kansa da idanun sa da Suka canja launi. Oh ni Samad shekara nawa ina yawo' kwaro kwaro duniya yaushe zan samu cikin burina. Abbana dan Allah ka bayyana nasan gaskiya zatai halin ta 'yasaki marayan kuka' rike da rigarsa ahannun Yana kallon kansa ta madubi. Yanda idanun sa suka canja launi dan kuka'. Faruk dauke da sallama bakinsa yashigo kallon yarima samad yake yace yauma sokake kayi abunda kasaba ne . Samad inada yakinin bayan wuya saï Dadi kuma InshAllah mafarkin ka saiya tabbata kaide karmu gajiyawa tareda dafa bayan yarima Samad Daya bashi baya 'suna kallon juna ta cikin madubi. Yarima Samad tashi.yayi ya rungumi faruk dukansu kuka' suke babu mai rarrashin' sa. Faruk irin abokan nan n'e Na amana Wanda azamanin nan damuke ciki samun irin sa yanada matukar wahala... ******************* Rahama kwance jikin Anty tana Bata labarin adamsy 'yanda sukai duk ta fada mata Bata boye mata komai dangane da Rayuwar ta. Anty dariya take mai dan sauti'. Ashe dai mun kusa daukan suruki yata. Shawara Daya zanbaki kirike martaban gidan nan . Kuma ainaji mahaifin Ku yace kuna gama karatu da sati Daya zemuku aure.. Rahama zazzare idanu tashiga yi tareda tashi daga jikin Anty ta maimaita aure ai a iya sanina ban fidda mijin da zan aura ba .. Wanda nakeson gabatarwa ayau din nan zezo gidan nan 'kuma kinsan me Anty ? Girgiza Kai tayi tace saikin fada Rahama. Wallah anty tun ranar Dana fara ganin sa 'naji yakwanta min Arai 'nakamu da sonsa amma banta nuna masa ba... Saboda kinsan Mazan yanzu dole saika kama darajarka zasu kama maka. Naka. Anty murmushi tayi tana me gyara zamanta sossai cikin so da kulawa tace karki damu nasan ke wacece banda matsla akanki. Idan yazo ki gabatar dashi kinga shikenan mallam baze baki Wanda bakiso ba. Cikin shagwaba tace anty n'a Allah yabarmun ke 'amin ta amsa yayinda sukaji wai ana sallama da rahama wani yaro ne da baze wuce shekaru goma ba. Mama tace waye ke sallama da ita. Salma ta karbi zancen au mama baki Sani ba ai adamsy ne abokin dadiron Rahama ne... Kwabe baki mama tayi to naga ta iñda zata fita gidan nan. Rahama dake tsaye jikin kofa duk abunda suke fadi Akan kunnen ta. Cikeda nutsuwar ta takaraso gaban mama. Dan Allah mama kibarni inje wallah bazan wuce minti shabiyar ba nadawo... Mama banda harara babu abunda take jifan Rahama dashi. Anty rike da buta ahannun ta kallon Rahama gaban mama tana magiya yasa Takarasa wajen tareda Kamo hannunnta. Cikin isa da takama tace Rahama sheik tun kina yar karama yabani ke dan Haka hakkin kula dake Yana kan wuyana . Yarki kirki tafi Allah yayi maki Albarka. Da hanzari Rahama tawuce hartana tuntube . Anty batareda ta kula mama ba tajuya tashige ciki . Mama kasa magana'tayi tace Amma Sa'adatu yar iska ce. Shiru shiru fa ba tsoro bane gudun magana' ne. Salma wani bakin cikine ya ziyarceta fitan da Rahama Tayi shiga daki tayi taringa zubar da duk abunda tagani adakin uwarta cikin hasala tadau takalmin ta jefa kan miro dakin nasu' tuni ya fashe wargas. Karar buga Abu yasa mama cikin hanzari shiga dakin . Rike hannu Salma tayi Wanda tafara buga hannayenta abango har suna jini... Cikin zuciyar ta dake tafasa tace wlh Rahama daki auri adamsy n'a gwammace inyi ta yawo tsirara. Mama tace haba Salma karki mance Nina haifi Rahama yazaki ringa furta irin wayanna kalaman agabana. Yi hakuri zansar matakin dazan dauka akai. ***** Adamsy cikin shiga ta Alfarma kananun Kaya yake sanye dashi . Ganin Sheik n'a sallamar dalibai cike da ladabi ya gaishe shi. Fuska asake ya amsa. Rahama hango Sheik da tayine da Adamsy yasa ta Labé bayan kofa tana sauraron su' . Inawuni ya Sheik daman nine nakeson yar gidan ka Rahama in kaban izinin inason abani damar tsayawa da Rahama kansa aduke. Sheik kallon sa yake dama tuni ya dago lagon sa. Gyaran murya yayi yace . Adamu agaskiya ka makara dan Rahama harnayi mata miji nanda wata Daya bikin ta 'da angama makaranta nanda sati uku. Adamsy da Rahama kusan atare wani jiri yafara dibansa ... Cikin kunan rai da tafarsa da zuciyar sa keyi yace Amma sheikk Hannu yayi masa Dakata......... Taku har kullum kyauta daga Allah Karku manta paid Book ne Free Book kuke karantawa 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌?* MARUBUCIYAR *Amince Dani* *KAIKAJAWA KANKA* Yanzu kuma gani dauke da *KANWATA* IKILIMA ADAM (Kyauta daga Allah) Paid Book ne Vip 300 Spécial 500 Acct nomba 3115484026 ikilima adamu first bank Ko kuma Katin MTN Banason Vtu Idan kinbiya kina iya turo shaidar biyar ki 'ta wannan lambar 09069080725 Book 1️⃣5️⃣ Cikin kunan rai yace .. Ya Sheik ni maraya ne banda Kowa sai Allah . Nataba aure agarin Gombe matar tawa Allah yayi mata rasuwa tabarni da yaya uku 'banda kowa agarin saï Allah dan iyayena cirani sukaje agarin bansan asalin su ba. Dana kuma Abdul Samad nasan Yana Gombe dakaina zan gabatar dashi 'inkuma Kana tantama akaina nabaka izinin kaje c'en kayi bincike akaina. Cikin gamsuwa da bayanan sa Sheik yace to yaushe zakaje kataho da dan naka. Baba salihu yabada amsa da jibi 'daman tuni yafara hada Kayan sa dan yayi hijira daga kasar Zuwa Gabon . Tunda Yaga yarima Samad ya nacewa unguwar tasu hankalin sa 'yayi mugun tashi. Kukan zuciya yake yanda zerabu da Sheik tsawon shekaru dasuka dauka tare harda karya yayi Masa karo na farko. Azuciyar sai maimaita astagafirullah yake . Ya Allah kasan zuciyata kasan dalili ya Allah kayafemin zunubin karya danaiwa babban malami ba Haka naso ba matsamin yayi. Sheik yace MashAllah Allah ya nuna mana .. Rahama da asiya sanye suke da bakar abaya bakaramin kyau shigar tayi musu ba kansancewa zasuje su amso form da ake rabawa n'a musabaka .. Asiya tace laaa amma adamsy kamar maye yake ne gashi nan abayan mu. Waigowa tayi idanunsu suka tsarke cikin juna 'fuskar ta ba yabo ba fallasa tace inakwana Adamu . Amsa mata yace ina zakuje ne Haka. Rahama Tayi rau rau da idanu cikin cool voice dinta tace. Wallahi Abba ne yaturani amso Masa forme d'un musabaka da za'ayi ga yaya abubukar baya gari. Adamsy yace form d'in menene . N'a musabaka ne tabashi amsa ataikace suna ciki gaba da tafiyar su. Harda ke za'ai musabaka ne ya jefo mata tambayar. Kashh... Amma Adamu kacika tambaya saikace gidan redio tana turo dan karamin bakin ta . Daman Hakan yake so Yaga tayi murmushi Yana satar kallon ta . Ni kigayamun hardake za'ayi ne. Asiya ta karbi zancen da gaskiya A'a bazatayiba Bana kullum itace kefitowa ana farko Tabarmu mu gwada sa'ar mu tana dariya. Rahama tace daman bayi zanyiba . Napep suka tara adamsy zeshiga Rahama tadan Bata rai tace yanzu in Abba yaganmu tare zemana fada sossai. Kin sauka yayi yace inyagani kila yabarmun ke in aura kawai. Kallon me napep yayi yace ka tambayi hajiya iñda zata kaimu. Rahama tace nasarawa. Tunda suka DAUKI hanyar fira suke itada asiya Adamsy n'a saka musu baki cikin zancen su. Me napep yace munzo nasaraw. Rahama tace . SAMAD INVESTISSEMENT zaka kaimu. Daidai mashigar kamfanin yasauke su. Mai gadi ya Bude masu Gate tareda tambayar su abunda yakawo su. Rahama ta sanar Masa forme Aka turo ta amsa. Mai gadi yace eh lallai jiya ya kare amma kidan jira oga ze iso Yanzu InshAllah. Da to Suka amsa inda kowannen su ya samu waje daga cikin compound d'in gida'n suka zauna Zaman Jira. Horn d'in motoci da'akai yasa mai gadi wangale Gate 'motoci guda biyu suka kunno Kai parking sukayi. Boduygad da adamsy yadauka Sune suka zagaya tareda bude masa kofa' Akalla saida yadauki minti daya kafun yasauke kafafun nasa kasa'. Kowa ma'aikatan suka fara barka dazuwa ranka yadade. Su faruk da aminu da Marwan kusan atare suka fito daga tasu motar. Yarima Samad dagawa ma'aikatan wajen hannu Yayi alamun kowa yakoma bakin aikin sa. Rahama da Asiya tun shigowar shi suke kallon sa. Kwabe baki Rahama Tayi tace amma wallahi akwai son barnatar da dukiya jibi fa shi bazeyi yawo shikadai ba saida Bodyguard saboda tsabar Albazaranci shiyasa banda burin auren me kudi tsaki take ta jerowa ta rasa n'a mènene Adamsy n'a ganin shi tsaf yagane shi dan lokacin dayaje asibiti bé Farka ba. Cikin hanzari yakarasa gaban sa yace Ranka yadade sunana Adamu Abdullahi. Dan Ambassado libya ne. Yabashi labarin Abban shi Daya turo shi dan yaduba lafiyar sa. Yarima Samad murmushi Yayi yace barka da zuwa Ashe dan uwa ne Kai. Muje daga ciki ya nunawa Adamsy hanyar office d'in sa. Ranka yadade n'a rako gimbiya ne . Babu Bata lokaci yamusu jagora suka shiga office d'in sa. Banda bugawa babu abunda zuciyar Samad yake . Nan da nan Rahama ta nemi nutsuwar ta tarasa gabanta n'a tsananta bugawa da karfi . Yarima yasoma kokarin tuno inda yata ba ganin Rahama ' tuno wa Yayi asibiti ne . Kauda Kai Yayi daga kallon ta tsaye dasuke itada adamsy . Bata rai Yayi banda harara babu abunda yake watsamata. Meke tafe daku . Asiya tace Ranka yadade Sheik Abdulrrazak ne yaturomun kan form d'in musabaka da kamfanin nan tasa gasa! 'yace baze samu zuwa da kansa ba. Yarima Samad maida kallon sa ga Rahama Yayi yace kekuma fa Mekikazo nema nan. Wayar adamsy Yasoma ring yafita dan amsa Kira.. Rahama tace to ai tare kaganmu da ita. Dan Haka mallam inzaka bamu form kabamu tundazu sai Raina mana hankali kake. Saké da baki Yarima samad yake kallon ta 'cikin bacin Rai yace Keeee Dan Allah rufemin bakin . Ko angayamiki nan gidan Ku ne da har zakiyi min rashin kunya. Eh nan ba gidan mu bane Daliline yakawo mu. Ba munzo maula bane. Tabuga uban tsaki mtsss. Fita daga cikin office d'in t'ayi cikin kunan rai. Asiya ce ta Tsaya tace Ranka yadade kayi hakuri ina zamu samu form d'in Budé drawer d'in office d'in sa Yayi tareda Mika mata takardun form d'in. Tunda ke kinada hankali dan Allah Kija kawar ki Mara kamun Kai da take yawo da saurayi Ku tafi. Kada infito in same ta anan ma'aikatan. Cikin gamsuwa da bayanan sa tabar office d'in. Iske Adamsy da Rahama Tayi kusan atare sukabar ma'aikatan. ********* Salma zaune tsakar gida'mama tana mata tsifa sallamar Amina kawarta yasa ta fadada murmushin ta Inawuni Mama Tareda neman waje tazauna 'cike da fara'a mama ta Amsa mata 'tana tambayarta ya mutan gida lfylau tabata Amsa. Salma tace mama kibari inraka Amina mana tana marairace fuska. Saikun dawo mama tabata Amsa tareda tashi zataje ta daura girki. Salma hijab dinta tadauko adaki suka fito cikin hanzari. Baba salihu dake tsaye bakin kofa Yace ina zakuje ne haka. Salma turo baki tayi waje tana hararan sa. Inaruwanka da inda zamu koko ajiyar mu Aka baka. Allah yabaku hakuri Yace tareda bude masu Gate suka fita . Tafiya suke suna waige waige ganin babu wani' abayansu. Amina tace fiddo wayar nan naki bani shi . Mika mata wayar tayi . Kunna wayar Amina tayi tareda dauko wata yar Takarda copy wasu nombobi tayi tasa awayar . d'Anna Kira tayi bugu biyu Aka daga . Amina tace assalamu Alaikum malam isa gamunan zuwa Nida kawata babu jama'a wajen naka KO . Amsa mata yayi da babu kowa sukadai yake jira. Babu Bata lokaci suka tari napep tareda Masa kwatancen iñda zekaisu. Basu dau lokaci mai tsawo ba akan hanya suka iso unguwar. Nikaf Salma tasaka sannan tasauka daga napep DIN direct gidan suka nufa. Amina ce tayi gaba Salma nabiye da ita abaya. Sallama sukai yabasu izinin shigowa Yana zaune tankwashe da kafafun sa. Tabarma ya shimfida musu suka zauna. Amina tace malam isa WANNAN sunanta Salma kawata ce. Kafun takarasa magana malam isa Yace dakata nasan Meye matsalar ta. Zururu da idanu Salma da Amina suke kallon juna. Gyaran murya yayi Yace akan wani' saurayine mai suna Adamu kikazo KO? Dasauri ta girgiza Kai tace eh hakane malam . Murmushi yayi Yace Salma kinyi saké dan Adamu shine ze auri Rahama. Idanunta nan da nan yakawo ruwa tace malam dan Allah menene mafita ? Wani' dariya yabushe dashi Yace mafita dayawa fa amma da kamar wuya. Kallon juna sukai Amina da Salma suna zazzare idanu. Amina tace fadi koma menene zamu iya karkaji komai'. Mallam isa Yace Abu nafarko shine....... Taku har kullum kyauta daga Allah 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* Paid book ne 300 vip 500 spécial Àcct 3115484026 ikilima adamu fist bank Ko kuma Katin MTN Ta wannan lambar 09069080725 IKILIMA ADAM KYAUTA DAGA Allah 1️⃣6️⃣ Abu n'a farko shine zaa samu zuciyar kiyashi. Arazane suka dago kai suka kalleshi Zuciyar kiyashi kuma salma ta maimaita malam ina zamu samu ? Dariya yabushe dashi sai suka tsorota. Ke salma nasan bakisan komai aharkan nan ba. Amma kawarki Amina tasan komi dan haka basai kin daga hankalin ki ba. Amina murmushi tayi tace to nawane zamu baka asamo ayi mata aikin nan dan wallahi shegiyar yayar tata ta tare komai. Malam isa dan nisawa yayi à cikin tunanin sa '. Yadauko kasa yanata sindabarun sa. Dago jajayen idanun yayi ya gimtse kamar be bata dariya ba. Dubu dari zata bayar tabada rabi daga baya tacika sauran. Hankalin Salma yayi mugun tashi har wata zufa ce ta keto mata. Aro kuzari tayi tace to malam nida ban sana'ar komi ina zansamu kudin. Bata gama rufe baki ba. Taga Amina ta fiddo dubu hamsin cikin jakar ta 'tashi tayi taje gaban malam tareda sa dukanin hannayenta biyu ta mika masa' gashi kayi abunda yadace sauran kudin sai munga biyan bukata zamu cika maka. Salma da bakin ta yakasa rufuwa dan mamakin ina Amina tasamu kudi. Barin wani tunani tayi Jin Amina na Dafata tashi muje kada Abban mu yadawo besameki agida ba. Malam isa dauko kullin magani yayi yace kinga wannan garin kisan yanda zakiyi kijata ajiki harta sake dake 'shaka mata wannan maganin zakiyi zata sume maki kaman minti goma daga nan kuma bazata kara tuna wani Adamsy ba. Namiki Alkawari Rahama kaskantancen mutum zata aura wanda me gadin gidan naku yafishi matsayi. Hannun biyu salma tasa hannu takarbi maganin tareda yiwa malam godiya. Sallama sukai masa babu bata lokaci sukafito waje. Me napep suka tara 'suna kan hanyar su takomawa gida. Salma duban Amina tayi tana tambayarta inda ta samo kudade masu yawa. Amina tace wani alhaji ne dayake yawan kaini hôtel shine ke kashemin kudi. Kema wlh dazakibi dakinyi kudi tayanda zakiga bayan Rahama ta ruwan sanyi. Rau rau d'à idanu salma tayi tace nikinga iskancina bekai cen ba. Me napep dake jansu sai kada kai yakeyi zallar mamaki ne kwance akan fuskar sa 'wai matasan yara ke fiddo manyan kalamai ta iskanci abakin su. Salma kusan tareda suka dawo gida da Rahama ita tadawo daga gidan malam. Rahama tadawo daga aiken Abba kawayen nasu kowanne yakama hanyar gidan su. Rahma kallon salma take tana tambayar inda tafito. Tunowa tayi malam yace taja Rahama ajiki yasa t'asakar matar murmushi antina n'a je rakiyan Amina ne muje daga ciko Ko amsar form din hannun Rahama tayi takai mata dakin Abba. Baiwar Allah Rahama bata kawo komai aranta ba 'cike da nutsuwa tagaida mama. Zama kusa da ita tayi ce mama wai ina Abdul jalil ne duk wunin yau banganshi ba. In akwai abunda maman ta tsana aduniya shine aimata maganar sa' adatu ko maganar Abdul jalil. Bata rai tayi nace yana gidan uban kii. Tsuke bakin rahama tayi. Sallamar abubakar né ya jawo hankalinsu akansa. Rike yake da akwatunan kaya saké da baki Rahama tace kardai kace min kawu hussaini ne yazo daga makarfi tana buga uban tsalle wuceshi tayi aguje ta tafi wa je. Kawu hussaini shida matar sa zainab tagani sun tsaya suna gaisawa da baba salihu. Aguje Rahama tafada jikin zainab din har suna kokarin faduwa. Antina yaushe gari tareda kara rungume ta 'sauke mata goyon dake jikinta tayi yaron nata ihun kiwuya baze zauna hannun Rahama itako kin ajiyeshi dan tsananin son da takeyiwa yara har Adua' takeyi Allah yaba anty haihu. Tare suka karaso gidan kawu hussaini daman bawani shiri sossai suke da mama ba amma ahaka yaje suka gaisa. Mama saiwani daure masa fuska take kaman taga kashi. Bekulata ba danshi saboda bikin Rahama sukazo. Anty da fara'a ta karbesu nan da nan tafada musu taliya shap shap. Dakinta tasauke zainab tareda yiwa dan ta wanka tagyarashi. Tarba mekyau suka samu Salma dayake da biyu yanzu take mannewa Rahama taje tagaida zainab. ************ Kashe gari. Baba salihu ne yashirya kayan sa tsaf dabefi kala uku ba. Zaune yake dirshan adakin sa idanun sa' sun kada. Ya sheik n'aso ace dana ze auri yarka Rahama banda zabi dole nayi hijira 'kayafemun rashin dawowar da bazanyi ba. Dan kawo maka d'ana ba. Naso ace inada wannan damar ahannuna né. Na hada aure tsakanin jinina da naka. Kuka yake mai fidda sauti. Goge hawayen sa. Yayi tareda shiga cikin gidan yayiwa su anty da mama salma' Rahama banda kuka babu abunda takeyi. Har kofar gida sukai masa rakiya tareda hussain da abubakar. Sheik cikin...... Taku har kullum kyauta daga Allah 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* Paid book ne 300 vip 500 spécial Àcct 3115484026 ikilima adamu fist bank Ko kuma Katin MTN Ta wannan lambar 09069080725 IKILIMA ADAM KYAUTA DAGA Allah Karku manta Paid book ne free book yakusa karewa 1️⃣8️⃣ Budan bakin Adamsy yace tawa takare hamza shikenan sun rabani da Rahama ta ! Numfashin sama sama yake fitarwa saboda hawan jinin dayake dashi nan da nan yaji bakin sa n'a neman juyewa wanda harshen sa dakyar yake daga shi. '' Tsoro da fargaba yakama hamza ganin Adamsy ya sume masa ahannu. Girgiza shi yakeyi da dukan karfin sa. Amma still shiru cikin gigita yakwantar dashi kan kujera ruwan sanyi yadebo yaringa zuba masa stil dai shiru ne. Kasa kunne sa yayi akan kirjinsa yaji Ko yana numfashine ciki gigice wa kardai ace mutuwa yayi. Aguje yana nufi kofar gidan mai gadin yagani rike da redio hannun sa. Yana sauraren tashar BBC akidime cikin kuka yace Dan Allah zo ka kama Adamu mukai sa. Asibiti 'babu bata lokaci suka shiga ciki da hanzarin su. Mai gadi Tanko yace Ranka yadade suma yayi inaga basai munje asibiti ba debo ruwa kagani. Cikin hanzari haryana tuntube yaje ya dibo ruwan. Mikawa tanko yayi'. Tanko yaringa yayyafa masa ruwan à fuska. Afisge yaja numfashi. Tareda ajiyar zuciya. Kana ya lumshe idanun sa gashin girar sa lub lub Saboda damshin ruwa kana fuskar sa tayi wasai. Ramar da yayi na lokaci daya ya firgita hamza ganin bakin sa harya bushe yayi fari kal. Kaman bashi ba. Tanko sai jero masa sannu yakeyi kallon Hamza yayi yace Allah yasauwake tareda juyawa yafice daga dakin yana mejin tausayin me gidan nasa. Hamza tagumi yazuba ganin baze fisheshi ba. Yadau waya yadanna wa Abban Adamsy kira. Daddy yadaga yace haba adamu tundazu nake kiran wayar ka bata shiga inafatan lafiya Ko ? Jin muryan hamza nacewa Daddy ba Adamsy bane nine abokin sa hamza. Gaban Daddy ne yafadi yace to ina Adamun yake yayin da yake kokarin ajiye computer dake kan kafafun gaza zama yayi tareda nufar dakin mommyn Adamu yana fadin kayi shiru baka ban amsa ba 'daidai lokacin yashigo dakin iske mommyn zaune tana chattin à whsap murmushi kwance à fuskarta. Dagacen bangaren hamza yace amsorry wlh Adamu yana bukatar taimakon ku. Nan yakwashi labari tun farko harzuwa yanzu. Jikin Daddy kamar mazari haka yaringa rawa. Mommyn ajiye wayar hannun tayi cikin kidima tace tundazu kashigo sai waya kakeyi kaki magana. Gayamin meke faruwa ne wani abunne yasamu adamu ! Kallon ta Daddy yake ajiyar zuciya yasauke kana ya maida hankalin sa kan wayar da yakeyi. Cikin bacin rai da tafasar zuciya yace yar gidan uban wacece ita. Da har zaa hanashi wallahi saina nunawa iyayen ta. Su matsiyata ne basusan wane ne uban nashi bane. Hamza yace sai hankuri Daddy adai ne mi mafita dan wlh ze iya rasa ran sa. Akan Rahama. Daddy cikin fushi yace wlh yau dinnan zanzo kanon pls ka kulamin dashi Daga haka sukai sallama. Daddy yana ta huci kamar kumurcin zaki. Bama Mommy labari abunda kefaruwa hankalin ta yakai kololuwa wajen tashi. Kallon mijin nata tayi tace amma dai talaka talaka ne. Kamar Adamsy ze je neman aure su hana me suke takama dashi. Arziki 'boko' kokuma wayewa n'a tabbata babu kodaya. Mommy Sam t'a mance babu wayewar datafi addinin mu musulunci. ********* Bangaren yarima Samad Firgit yafarka Daga barcin dayakeyi matukar mamaki ne yakamasa akan mafarkin da kullum yakasa dainawa daga yakwanta barci. Faruk dake zaune gefen sa yana chat maida hankalin sa kan Samad yayi dake dafe da kansa. Yace wai lafiya naga ka tashi daga barci. Cikin muryan barci yace wai yaushe ne zandaina wannan mafarkin mai cike da al'ajabi. Faruk tashi yayi daga inda yake karasowa kusa dashi yayi kallon sa yake yana nazartan yanayin hango tsantsar damuwa kwance akan fuskar sa. Yace gayamin wani mafarki ne wannan yana ya tsareshi da manyan idanun sa. Yarima Samad dake hamma yace wlh kullum sainayi mafarki wai gamu wajen wani taro amma bansan taron menene ba. Faruk ya numfasa yace ai mafarki ba gaskiya bane. Amma tabbas kila akwai taron da za'ai ne shine Allah yake nuna maka. Tambayar shi yake Ko à mafarkin yayi murna da taron ? Yarima Samad yace ai Ko alama à mafarkin ji nake Kaman atakure nake wajen taron nan. Numfasawa Faruk yayi yace akwai abokina dayasan fasaran mafarkin gobé zanmai bayanin mafarkin naka muji me ze ce. Cikin gamsuwa da bayanan sa Yarima Samad yakoma ya gyara kwanciyar sa tareda rufa blanket dan gobe yanada uzuririka dayawa. ***************** Dare mahutan bawa Allah sarki Rahama kwance take itaba barci take ba itakuma bata bude idanun ta ba. Tuno haduwar su da Adamsy dakuma yanayin databar shi 'duk ilah irin jikinta ya gama sanyi. Sallamar anty yasa ta lumshe idanun ta kamar me barci. Ànty kallon ta take sarai tagane ba barci take ba. Zama kusa da ita tayi. Tareda tallabo kanta. Ta ce haba Rahama nice fa na reneki har kika girma haihuwar ki kadai ne banyi ba. Yanzu har akwai abunda zedameki yahanaki barci ni sa'adatu ki kasa gayamin Sam ba haka tsarin rayuwata da naki suke ba. Bude idanun ta dasuke lumshe tayi tareda gyara zaman ta dukar da kai tayi alamun afuwa ga ànty. Cikin sanyi murya tace anti wlh Adamsy yaban tausayi ina kuka ne halin daze shiga akaina. Wanda ni zan shiga bedameni ba. Anti shikenan zanbar gidan mu. 'labarin aurena ban tabaji koda à novel bane ace mijin dazan aura uban sa yaje yadauko sa. Inada kyakyawan zato akan baba salihu amma dukan mu' Bamusan daga ina yafito ba Abba kadai yasani cikin kuka tace yanzu ànty in yakawo yaron nasa kukaga bamai tarbiyya bane shikenan babu wanda zehana à daura auren. Numfashi ta fesar zataci gaba da magana. Ànty ta dakatar da ita. Da hannun Pls Rahama narokeki kicire duk wani tunani aranki Allah yana sa ne dake kuma InshAllah auren nan ze zamo Alkhairi atare dake karki damu da rashin sanin wanda zaki aura. Kedai kisa aranki bauta zakije Ko yaya mijin naki yake kiyi masa biyayya. Kinji Ko ? Gyada kai tayi alamun gamsuwa. Tareda kwanciya jikin ànty. Cikin rarrashi anty keta bata shawarwari masu kashe jiki. Ahaka barci yayi awon gaba da Rahama batareda ta shirya ba. Gyara mata kwanciya tayi tareda tofe ta da adu'oi kana ta rufa mata blanket tabaro dakin tareda rufo mata kofa. Daidai corrido daze sada ta da dakin nata taji muryan Salma alamun waya takeyi a sirrince. Ganin anty yasa ta rikice tareda tura wayar cikin Brézia. Rau Rau da idanu take kallon anty alamun rashin gaskiya sun bayyana atare da ita. Wuce ta anty tayi tana Girgiza kai tsoron magana takeyi uwarta tace sharri ake mata. Abba yazo wucewa tawajen ganin Salma a wajen bakaramin shock yashiga ba. Wayar yafara ruri tana kawo haske. Nan take taji hantar cikin ta ya kada ganin sheik na kokarin.... Karku manta Paid book Kubiya ku cigaba da karatun sa har a gama. Taku har kullum kyauta Daga Allah 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* Paid book ne 300 vip 500 spécial Àcct 3115484026 ikilima adamu fist bank Ko kuma Katin MTN Ta wannan lambar 09069080725 IKILIMA ADAM KYAUTA DAGA Allah 1️⃣7️⃣ Sheik cikin hanzari yakaraso gaban baba salihu tareda rungumar sa. Cikin kuka yake fadin na shaku dakai dan uwa kazamo tamkar fitila a cikin ahlina kanada dadin zama kyakyawan zuciya. Sassauta rungumar dayayi wa baba salihu yayi tareda kallon sa cikin idanu hannayen su tsarke cikin juna. Yace yanzu inka tafi yaushe zaka dawo karka manta dudu bikin bekai sati uku ba. Baba salihu karfafawa sheik gwuiwa yayi akan zedawo nan bada jimawa ba. Har bakin titi suka rako sa duk wani kudaden sa aikin gadin dayake musu. sheik yamika masa. salihu dakyar ya masa kudin saida yaga ran sheik yabaci sannan ya amsa yaita zuba godiya. Suna kallon sa ya tari me napep yashiga sunata daga masa hannu yana daga musu harya sukai nisa. Sheik jiki asanyaye suka koma gida. Abubakar yace Abba yanzu daya tafi wani mutum ne na amana zaka samu yaringa tsare mana gida. Sheik murmushi yayi irin tasu ta manya yace aiyanzu tsaron gida yadawo hannun ka. Abubakar ya ce laa ! Abba nikuma ayyuka na fa ? Sheik yace hakuri zakayine kaga ba dadewa zeyi ba kafun biki zansamu mana me gadi. Aishi baba salihu koya dawo gaskiya bazeyi gadi ba. S'aide kasuwanci dan yazama surikina. Abubakar girgiza kai yayi cikin gamsuwa da zancen Abba ' Suna isowa gida yayi sashin sa. Sheik yakarasa gida iske salma da Rahama sun shirya cikin kayan su na makaranta zasu wuce dan yau shine rana ta karshe zana jarabawan su. Kiransu yayi zuwa dakin nasa. Mama tace haba sheik kazo sai magana nake maka kana shareni wa'azi kakeyi agari amma agidan ka. Akwai gyara wallahi Zainab matar hussain dake cin abinci saida ta dago kai tana kallon tijara irin na Mama. Be bi takanta ba yawuce dakin sa yana girgiza kai. Yana shiga Rahama da salma suka take masa baya. Sallama dauke abakin su. Suka shiga samun wuri sukai suka zauna. Kallon su yake nawasu dakiku yana nazartan yanayin su. Yalura salma duk takosa tabar dakin yanayin zaman nata yake kallo. Gyaran murya yayi yace Rahama kina sane nabada auren ki ko ? Kanta aduke ta amsa cikin cool voice nasani abba tabashi amsa a takaice. Inason pls amatsayin ki n'a yarinya me hankali ki tsaida hankalin ki. Waje daya nasan kinsan bazan taba miki zaben tumun dare ba. Rahama dan Allah karki bani kunya nasan akwai wani wanda kikeso kidauka yashigo rayuwarki ne bisa kaddara narokeki yata. Jikin Rahama yayi mugun sanyi cikin raunin murya tace Abba zanmaka biyayya wallahi Ko mahaukaci kaba ni amatsayin miji zan zauna dashi bare ace mutum mai hankali d'à nutsuwa karkai yi shakku akan tarbiyyan dakabani bazan bari kaji kunya ba InshAllah. Dadin kalamanta bakadan suka dada ran sheik ba guntun hawayen dake fuskar sa ahankali yake kwaranya Dadi yakeji aransa da Allah ya bashi ya mace mai nutsuwa da hankali. Fuskantar Salma yayi yace to na dawo kanki. Nasan halayenki salma naso inmiki zabin mijin aure amma nalura hakan baze yuba ina son ki gabatar da wanda kikeso dan arana daya nakeson auran daku keda yar uwarki. Salma kanta akasa banda bugawa babu abunda zuciyarta yakeyi. Cikin tsoro da fargaba tace Abba ni Adamu nakeso. Kusan atare abba da Rahama suka dago kai Suna kallon ta. Abba yace wani Adamun kenan ? Cikin tsoro ta furta dan anbassador libya. Gaban Rahama saida yabada ras wani sashi na zuciyarta tace to ai gwara ya auri *KANWATA* Tunda yarasani kukan zuci take Ta yanda zata auri wanda bataso. Abba yace Adamu daman saurayin kine. Turo baki tayi gaba tace ai daman ni yafara gani yana so. Rahama tashiga tafita ganin taraba mu. Gashi ita kanta ma ba auren nasa zatayi ba tana murguda baki da hararan Rahama. Abba Ransa yabace. Yace ke dakata nan bankira ku ba dan ayita faden zancen banzaba. Kituro adamun yazo inason ganin sa. Kuna iya tafiya karkuyi latti. Jiki asanyaye Rahama ta tashi banda kuka babu abunda zuciyarta yakeyi. Akan hanyar su ta makaranta babu wanda yakewa dan uwan sa magana. Salma tsaki kawai taketa jerowa Sam Rahama taki kulata dan gabadaya hankalin ta nakan makaranta da zasu je. Mai gadin makaranta sai washe baki yake ganin Rahama mutumiyar sa. Sai magana yake mata dakyar tabashi amsa tashige ciki.. Suna shiga aji aka fara zana jarabawan Sam Rahama rubutu Takeyi amma Sam hankalin ta Baya kan abunda take zanawa dandai ilimin a kwanyarta yake d'à saidai tayi asarar damarta t'a karshe da taimakon asiya tadawo tunanin ta harta gyara inda tayi kura 'kurai. Har suka tashi break Sam bata da tsukuni auren nata daya saura satî biyu kacal shine yake daga mata hankali. Yazan yi ni Rahama inyi zaman aure d'à wanda bansan halayen sa ba. Bansan ya yake ba 'bansan Addininin sa ba. Murya Adamsy ta tsinta dake tsaye yana kallon ta. Sanye yake da boyel bleue color hular sa bleue sai baza kamshi yake. Haba Rahama bedace dake ba kizauna ke kadai anan ba' batareda abokin hira ba. Dago jajayen idanun ta tayi ta kalleshi tareda kauda kanta gefe. Tashi tayi daga Wajen shan gabanta yayi yace haba babu fada meyakawo gaba gimbiya. Salma takaraso inda suke tana murmushi kai bakasan dalilin fushin ta ba. Girgiza kai yayi yana kallon salma dake wani kashemai idanu karasowa gab dashi tayi har sunajin numfashin juna. Abba yayi mata miji wanda bakai ba bikin saura satî biyu. Adamsy nan da nan idanun sa suka kawo ruwa Sam ya manta da zancen bada auren Rahama da Abba yace yayi. Rahama kasa jure tsayuwar ta nan tayi. Barin wajen tayi cikin sheshekar kuka mai tsuma zuciya. Adamsy zebi bayan Rahama salma tasha Gaban sa. Pls karka bita dan bakula ka zatayi ba tayiwa Abba alkawarin haka. Iname baka shawara tunda ka rasa Rahama ka aureni. Firgit haka yaji kalaman nata kamar saukan guduma kallon tara saura kwata yake jifanta dashi. Afili yafurta aure ni dake salma yana nuna kansa da yatsa. Wallahi kin makaro Ko ke ce autar mata nahakura dake non-sens kawai. Tubar da miyau yayi akasa tsukii yaja tareda barin wajen yana mejin tsanarta à cikin zuciyar shi. Ikon Allah ne kadai yakai adamsy gida. Awaje ya paka motar sa 'kai tsaye gida ya nufa tafiya yake kamar dan maye. Ko kallon me gadi dake gaishe shi be yi ba. Hamza dake zaune yana kallon TV arazane yadago kai yana kallon adamsy dake kokarin faduwa. Cikin hanzari ya tarosa cikin gigita yace Adam Meyake damunka ne Adamu. Budan bakin adamsy yace... Ta ku har kullum kyauta daga Allah 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* Paid book ne 300 vip 500 spécial Àcct 3115484026 ikilima adamu fist bank Ko kuma Katin MTN Ta wannan lambar 09069080725 IKILIMA ADAM KYAUTA DAGA Allah 1️⃣9️⃣ Ganin sheik n'a kokarin saka hannun sa cikin rigar ta ze zaro wayar. Kokarin guduwa takeyi ya damko Hannayen ta 'wani irin wawan riko yayiwa hannun ta tareda wucewa da ita kai tsaye dakin nasa. Suna shiga yaja kofar yarufe wayar yazaro ajikin ta yana kallon yanda take ring saman screen din wayar anrubuta Al'amin. Daga wayar yayi tareda sa hansfree kasa kunne yayi yana sauraron abunda yake fadi. Dagacen bangaren yace haba salma kinfa yimun Alkawari zaki mallaka min budurcin ki. Naga yanzu lokaci yayi da zaki bani hadin kai inason nanda sati daya. Muje hôtel pls wallahi abukace nake tunda yaketa zuba be lura da Sam salma bata amsa masa ba saida yakai ayar zancen nasa kallon wayar yayi yaga dai baa kashe. Cikin fushi yace 'kindaukeni mahaukaci nikadai sai magana nake kinshareni. Sheik bakaramin tashin hankali ba yashiga t' yanata nanata zancen budurci acikin zuciyar sa. Afili kuma kallon wayar yakeyi yana kallon Idanun salma data fita hayyacin ta lokaci daya. Gyaran murya yayi yace da uban salma kake magana kajira kaga abunda zebiyo baya. Al'amin ba karamin tashin hankali yashiga ba. Kallon wayar yakeyi yace shikenan ze tona mana asiri yazan yi in iyayena sukaji wannan zancen. Sheik da Idanun sa suka kada jajir kyawawan maruka guda uku yadauketa dashi wanda hakan yasa ihun ta. Ya karade ila'irin gidan gabadaya. Kowa gidan saida suka zabura Jin yanda salma ke ihun neman taimako. Sheik dorina yaketa zabga mata Ko ina ajikin ta. Kuka take kaman ranta zefita tana fadin natuba wallahi bazan sake ba. Wayyo Abba kirjina zafi. Wuyana zan mutu ! Mama dasuketa buga kofar itada ànty amma ina Ko sauraren su beyi ba. Hussain yace wlh kada fa zuciya ya debeshi yakasheta nasan yaya Abdulrazak akwai hakuri amma fa da ransa ya bace baya gudun abunda zebiyo baya. Zainab matar hussain cikin damuwa tace maza kanemo wani abu aballa kofar nan. Babu musu ya tafi sai gashi dake da gatari hannun sa kokarin buga kofar yake. Sheik yace dakata zan bude yana bude dakin aguje suka shiga ciki. Mamaki ne yakamasu ganin Sheik sharkaf kaman wanda aka watsawa ruwa zufa ne ke sassafo masa ta ko'ina ajikin sa. salma nakwance kaman wata gawa takasa tashi sautin kukan da take rerawa ahankali yajawo hankalin su akan ta. Mama cikin kuka tace Salma laifin me kikai masa da harya zabi yamiki mugun duka. Zabura tayi taje gaban ta tana huci sama sama. Na tabbata da Rahama ce Ko Abdul jalil baza taba musu wannan muguntar ba. Karfa kamance salma jinin ka ce fa kai ne ubanta. Tsawar da Sheik ya daka Mata ba ita kadai duk dakin saida suka razana. Cikin kunan rai yace wallahi nayi nadaman hada zuri'a dake Aisha Sam bakida hali bakida tarbiyya tsawon shekaru nawa nadauka ina hakuri dake wallahi badan umarnin mahaifina bane kada in sake ki duk rintsi duk wuya da bakikai wannan lokacin à gidana ba. Saboda ke zanje makarfin nan duk yanda zanyi sainayi yaban daman sakin ki. Sakaryan banza duk abunda salma takeyi da sa hannun ki. Ni uba ne dole ne infita nema Ko harkokin gabana kune iyaye mata tarbiyya Daga hannun ku ake dauka shi uba hakkin sa ne yadaura iyalin sa kan kyakyawan turba kuma Allah yasani ina yi. Kallon su hussain yayi Idanun sa sun kada goge hawayen dake kwaranya kan idanunsa yayi dawani kyalle yace ku duba Rahama dan Allah waze kushe halayenta Saboda tasamu riko hannun uwa tagari. Kamar ni wallahi salma tayi kadan ta zubar min da mutuncina à idanun duniya wallahi. Nan yashiga basu labarin abunda tayi salati duka dakin yadauka. Cikin kuka Rahama tashigo tarike kafar Abba dan Allah kayafe mata. Karka yanke mata hukunci cikin fushi Abba. Hannun yasa yadaga Rahama Ta fada jikinsa tana kuka, bubbuga bayan ta yasoma yi. Yace naji zancenki Rahama zanyi tunani akan abunda yadace. Kallon hussain yayi yace inason karinga sa mun idanu akan shige da ficen yaran nan. Hussain yace babu matsala zanyi adaiyi hakuri da ita yaya zamani ne da muke ciki yanzu sai du'ai. Mama cikin kuka tace shikenaan yau sheik ya gama cimun mutunci a idanun jama'a. Har ni kake cewa zaka saka inka sake ni gayamin wa zan aura ai tun kuruciyata zakai haka bayan zu ba. Kama Salma sukayi da taimakon Rahama suka kaita dakin nasu. Kowa ya watse zuciyar sa babu dadi. ************** Daddy Adamsy tareda mommyn sa suka Iso gidan. Cike da damuwa kwance akan fuskarsu 'hango Adamsy kwance kan 3ster idanun sa a lumshe. Cikin kuka momy ta rungume sa mamaki ne yakamashi ganin iyayen nasa agaban sa. Daddy a jiyar zuciya yasauke yana kallon dan nasa Cike da tausayawa. Wai Adamu wannan wace yarinya ce haka da har samun ta zemaka wahala gayamin wane ne ubanta. Adamu mamakin ganin iyayen nasa zuwan bazatan da sukai masa. Fahimtar abunda ke cikin ransa ne Abba yace abokin ka hamza shine ya sanar mana dan haka inajin ka yar wacece ? Cikin yin kasa da kai yace diyar sheik Abdurrazak kabeer hizqeel makarfi ce. What ? Daddy ya furta yana zazzare idanu kallon mommy yake kin Ko gane wanda yake fade kuwa. Girgiza kai mommy tace Alamun A'a amma kaman nasan sunan à duniyar social média. Daddy cikin farin ciki yace wannan shaharraren malamin addinin nan da yasha gwagwarmaya da kafurai ta dalili sa dayawa sun tuba. Kuma masani akan wayewar zamani indai har shine uban nata gaskiya Adamu kaikasan abunda kagani harka nace masa kabari Allah yakaimu gobe zaka kaini gidan nasu. Adamsy duk da haka be gamsu zesamu rahama dan sarai yasan halin sheik kan Alkawari inya dauka baya canjawa. Kallon su yakoma kan hamza dake sauko wa kan matakalan step. Bakin sa dauke da murmushi yakaraso falon cike da ladabi ya gaisheda iyayen Adamsy fuska asake suka amsa masa. ********,**** Washe gari Asuban fari sheik yaringa bin dakin kowa yana bubbuga kofa Alamun su tashi lokacin sallah yayi. Rahama daman idanun ta biyu gyara zaman ta kan sallaya tayi tareda soma tashin salma dake barcin wahalan dukan da tasha hannun Abba. Cike da so da kaunar salma tasata agabanta tana kallon yanda take barci ahankali kwance. Har ta tashi zata je sakeyin sabon Alwala ta tsinkayo muryan salma cikin barci tana fadin wayyo ni fa baku isa ku rabani da Adamsy ba. Shinake so. Dawowa Rahama tayi ganin sai shure shure salma keyi à gadon tana gurnani. Tashin ta tayi arazane ta farka tana mika kokarin komawa barcin take Rahama ta hana Haba salma inzaki kwanta nace kiringa yin Alwala amma Sam bakiyi Gashi saikiyita mugayen mafarkai kina gurnani. Salma wani kallon banzai take jifan Rahama tsakii tayi tace banda munafunci ina ruwan ki da barcina.. Rahama kyaleta tayi tawuce dan gabatar da Alwala. Bayan ta idar da sallah ne tazauna tanata azkar. Kallon salma dake barcin t'a Ko sallah batayi ba. Saida tabi kowani daki tayimusu barka da asuba tareda yin ayyukan da tasan aikinta ne. Babu ganda Ko kiwuya takama aiki tagyara Ko ina na gidan tsaf tareda kunna turaren wuta har dakin Abba takai. ***************** Yarima samad wanka yafito daure da towel iya kugun sa. Cikin hanzari yakashe wutar dakin domin Al'adar sa ce inze sanya kaya saiya kashe wutar dakin. Wani yadi mai masifan kyau yasaka royal bleue bakaramin kyau yayi da shigar ba takalmin sa harf cover yasanya tareda zuwa gaban mirrow mai kadan yadan murza à hannayen sa da fuskar sa.. Sauri sauri yake yi dan zeje bauchi kaiwa abokin sa ziyara tareda bincike akan Abban nasa. Ahanzarce yasauko kasa ganin su Aminu da marwan 'faruk kowannen su à shirye yake. Suna ganin yasauka faruk yace pls Yarima samad dan dakata mana saurin me kakeyi baka karya ba. Kallon agogon hannun sa Yarima Samad yayi cikin marairaice fuska yace am sorry bari in mun isa cen bauchi naci. Kada mu makara time fa yakusa tareda cigaba da tafiya suna take masa baya... *********** Abba zaune yana koyar da karatun Alkur'ani agidan nasa. Rahama 'da abubakar Abdul jalil da hussain. Salma kadaice bata zo ba. Cikeda kwarewa yake karanto surorin Alkur'ani Dukan su hannayen su dauke yake da Alkur'ani mai girma. Time to time Rahama tanata kallon agogo. Cikin yin kasa da murya cike da ladabi tace. Abba karfe goma ne zamuje airport yin bukin jirgin Lagos. Hakane fa yayinda sheik ya ce to maza tashi ki je. Salma tarakaki. Ungo wannan wayar tareda mika mata wayar salma daya kwace akwai layi ciki 'nasaka duk yanda ake ciki ki kirani. Cikin gamsuwa ta tashi tareda zuwa jan salma suka tari me napep à daidai kofar gidan su. Suna fita layin yayi daidai da shigowar motar Adamsy da iyayen sa.. Basufi Akallah minti shabiyar ba sai gasu airport. Cikin sauri sauri Rahama ke tafiya kada time yawuce tasan ba zasu karba ba. Yarima Samad à ujajan yake sauri dan kada su rasa jirgin safiya. Daidai da wani karfe Rahama tasa kafafun ta. Karfen makale hijab din Rahama yayi wanda ya jata da baya baya. Tana tangal tangal zata fadi yayi daidai da zuwan Yarima samad à ujajan karo sukai Ta saki wani kara tareda fadawa jikin sa wanda hakan yasa shi faduwa dukan su à kasa. Rahama n'a saman shi. Marwan cikin shu'umin murmushi yadau wayar sa hoton su yadauka à haka. Salma ciki.... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah Karku manta Paid book ne Free yakusa karewa 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* Paid book ne 300 vip 500 spécial Àcct 3115484026 ikilima adamu fist bank Ko kuma Katin MTN Ta wannan lambar 09069080725 IKILIMA ADAM KYAUTA DAGA Allah *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank 2️⃣1️⃣___2️⃣2️⃣ Mamy tace inajin ki kinyi shiru tsareta da idanu tayi. Maryam cikin kasalalliyar murya tace mamy yarima samad baya sona wlh. Zazzare idanu khadija da mamy sukai sake da baki suna kallon ta. Kamar ya baya sonki mamy ke tambayar ta. Maryam tace da bakinsa yace besona son yan uwan taka kadai yake min. Nima bancikin tsarin matan dayake so koda ina ciki shifa ba aure zeyi ba. Bare asamu damar shi. Mamy jikinta yayi mugun sanyi itada khadija rarrashin maryam sukai tayi suna bata baki akan ta kwantar da hankalin ta. Ai aure itada yarima samad kamar anyi angama. .... Fulani zaune adaki itada mijin ta suna tattauna tugun da zasu shiryawa yarima samad. Dariya yakeyi har sautin n'a fita yayin da yake kallon hoton da marwan dan sa yaturo masa. Zoomin hoton yayi yana kallon yanda Rahama ke kwance akan yarima samad. Cikin samun karfin guiwa yace Fulani yakikaga aikin dan namu yana kyau sossai. Shi Samad gani yake ai yatara masoyan sa. Besan harda makashin sa ba. Wannan hoton bakaramin Girgiza mai martaba zeyi ba yakike tunanin yan jaridu insuka samu wannan hoton. Kema kinsan zasu ce tarihi ya maimaita kansa. Gyara zaman ta fulani tayi tana Girgiza kugun ta. Cikin shewa tace rabo n'a da inji labari mai dadi harna manta shegen yaro ga fadin rai. Zamuga yanda za'ayi inhar labari yaje wa mai martaba. Wata baiwar fulani me suna iya firdausi sai kada kai takeyi alamun tausayawa yarima Samad haihuwar sa kadai ne batayi tana cikin wayanda suka raineshi à masarauta. Fulani umarni taba iya firdausi taje taje ta sanarwa mamy gatanan zuwa yanzu. Cike da girmamawa iya firdausi ta tafi ce sashin mamy. Iske mamy zaune tayi sun sa Maryam agaba sunata rarrashin ta akan halin Samad. Cike da girmamawa tace ya shugaba ta fulani tace à sanar miki isowar ta yanzu. Mamy tace to saita zo tareda daukar wayar ta Ta dannawa dan nata kira. Bugu biyu yadaga rubuce rucen wani case din shar'ia da zasuyi à kwatano nan da kwanan takwas yakeyi kasancewar shi lauya me zaman kansa. Baya aiki wa marasa gaskiya duk dukiyan da zaka bashi. Sannan yana yawan amsar case din wayanda aka zalunta. Case dinnan daze kaishi kwatano kan wata baiwar Allah da aka kashe mijinta Sannan aka daura alhakin kashe shi akan ta. Kuma aka kwace masu dukiya. Dagacen bangaren yana rubuce rubucen sa ya makala wayar da kafadar hannun sa. Mamy tace inawuni Samad Cike da farin ciki ya amsa lfylau ajiye biron yayi yana mai jingina jikin kujera idanun sa a lumshe yace mamy na lafiya kalau nake yasu Ahmed da khadija. Mama karama da mai martaba su kawu basiru. Mama fulani. Lafiya lau suke dukansu tabashi amsa ataikace shiru ne ya ratsa tsakanin ganin yanda mamy ta canja murya lokaci daya. ABDUL SAMAD yaji ta furta sunan sa cikin serious voice. Wani faduwan gaba yaji dan yasan duk sanda takira full sunan sa magana ce mai muhimmanci take son suyi. Cike da girmamawa ya amsa da na'am mamy Mamy tace gaskiya kanaban mamaki yaushe kazama mara tausayi ne. Inace ka karanci lauya ne dan tausayi da jinkan talakawa to meyasa baka nuna wa akan Ahlina SAMAD numfashi ta fesar cikin bacin rai tace Yanzu abunda kakewa diyata Maryam yadace dakai kuwa koka mance alakata da uwar ta ne Samad. Dagacen bangaren ajiyar zuciya yasauke dan yayi tunanin wani laifi mai girma rasa amsar daze bata yayi. Cikin son kwantar mata da hankali yace haba Mamy" maryam ai Kanwata ce wallahi bana mata son aure saina yan uwan taka. Yake mahaifiyata kimun hakuri ki yafemin wlh inason Ahlinki domin nima Ahlina ne. Mamy kinsan komai agabana kina sane lokacin aure gareni beyi ba. Banason in bata mata lokaci. Ya mace lokacin ta kurarre gaban iyayen ta. Pls ki fahimceni in Allah yayi mata ta ce zan aure ta. Jikin Mamy yayi sanyi tace gaskiya ka fada Samad kanada tarin Ayyuka gaban ka. Allah yaimana zabi n'a Alkhairi. Da Amin ya amsa yana me sauke ajiyar zuciya shawo kan mamy da yayi ta cikin wayar yake Jin sallamar fulani. Katse wayar yayi ganin mamy tamaida hankalin ta akan fulani. Fulani cike da kasaita ta shigo dakin sai karewa dakin da abunda yake cikin sa kallo take. Yatsine fuska tayi kamar taga kashi tace. Waike Mamy bakida zuciya ne shekara da shekaru kin zauna jiran tsammani mutumin nan koda yana raye bata ke yake ballatana inada yakinin baya raye. Kiyi masa takaba ki lallaba Ko wani ze taimaka aure ki. Kara takowa cikin dakin tayi tana kallon khadija da banda hawaye babu abunda sukeyi itada Maryam. Kujera ta jawo ta zauna tace uhmm koda baa ce inzauna ba zan zauna. Kallon banza takebin Mamy dashi tace wallahi ke karya ce mara zuciya. Ran Mamy yayi mugun baci shekaru biyar kenan ana mata cin kashi bata taba tankawa ba saidai tayi kuka tashare hawayenta. Har fulani Ta gama izzar ta zata fice saida takai daidai bakin kofa. Mamy tace dakata fulani !! Cak ta tsaya cike da mamakin furucin bakin ta. Karasowa gaban fulani tayi tace. ai Ta kaba bani bace zanyi kece zakiyi dan wannan mijin naki. Bashida Amfani awajen ki. Maganar rashin zuciya kona samu mai taimakamin ya aureni. Wannan kece yakamata in gayama Saboda zuciyoyin ku keda mijin naki kafurin zuciya ne. Gara ki rabu dashi kokin samu mai zuciyar musulunci ki aura kila ya saita ki kidawo kan hanya inhar kinada rabon shiriya. Sakarya kuma da kikacemin wannan sunan ki lamba daya ne. Dan haka wallahi ki fita harkata dan inkika sake zakisha mamaki mai halin dabbobi. Tsakiii taja tareda komawa cikin daki tana haki dan bacin rai sossai khadija da maryam sukaji dadin wankin babban bargon da mamy tayiwa fulani. Fulani mutuwar tsaye tayi tana cije labban ta kalaman mamy ne keta dawainiya da zuciyar ta. Dakyar taja Jikin ta. Tabar dakin cikin kunan rai. *********** Kano ta dabo tunbin giwa Sheik sai safa da marwa yakeyi ganin biki saura kwana shidda Amma babu baba salihu babu babu labarin sossai yake jinjina Al'amarin. Ànty tace haba mijina me yayi zafi haka ka kasa zaune ka kasa tsaye Ko kudin gudumuwar da saudiya tabaka n'a bikin yayan ka banga kana murna ba. Kallon ta yake cikin tafarsa zuciya yace kina sane fa auren nan saura kwana shidda Amma babu labarin salihu. Ànty tace tunda kace in ya rage kwana uku bikin bezo ba zakaba Adamu kadena damun kanka. Ita salma tafito da mijin auren nata Ko. Ajiyar zuciya yasauke tareda zama kan kujera suna fuskantar juna. Dadi n'a dake Sa'adatu kin iya kwantar da mijin ki hankali. Maganar salma wannan dan iskan yaron Al'amin dashi zan hada ta nasa akirawo iyayen sa dashi kansa anjima zasu zo gidan nan. Cikin gamsuwa da bayanan sa tace ai gwamma tayi auren barin ta gida beda amfani. ******* Rahama zaune suke itada asiya adakin Mama. Cikin damuwa Rahama ta dafa asiya tace kawata kinsan Ko har yanzu baba salihu be dawo ba. Cikin zazzare idanu Asiya tace whattt ban.... Taku har kullum kyauta Daga Allah Paid book ne 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* Paid book ne 300 vip 500 spécial Àcct 3115484026 ikilima adamu fist bank Ko kuma Katin MTN Ta wannan lambar 09069080725 IKILIMA ADAM KYAUTA DAGA Allah 2️⃣0️⃣ Salma cikin zargi take kallon marwan da bema 'lura tana kallon sa ba. Maida wayar sa Aljihu yayi. Cikin bacin rai Rahama ta dago Daga kan Yarima samad tana yarfe hannayenta. Yarima samad da duk kunya ya gama kama shi faruk yataimaka masa yatashi sai nishi yake kamar wanda yaje wasan tsere. Faruk hakuri yashiga basu Rahama wai Yarima samad be kula da ita bane. Ran Samad yabaci yace hakurin me kake bata baka ganin abunda tamin Ko sannu bata cemin ba. Saima dai hada rai da tayi. Cikin Jin haushin ta yace kaga mukoma gida nafasa tafiyar nan yau nahadu da rashin sa'a. Aminu yace haba yazaka fasa akan mace dan ranka yabaci. Beko bi takansu ba yawuce su hanyar motar sa yanufa cikin tsananin bacin rai dajin haushin Rahama. Salma wow ta furta tunda taga Yarima samad ta nemi nutsuwar ta tarasa. A zuciyar ta 'sai fadi take Allah mai halitta ina fadin kyawun Adamsy ashe zanga wanda yafishi haduwa dubi yanda tafiyar sa abun kallo. Fushin sa kara masa kyau yakeyi. Inama zemin kallo koda dayane tak wallahi dana kwana farin ciki. Marwan sarai yake lura da kallon da salma keyiwa Samad. Hakan yabashi daman zuwa kusa da ita katin sa mai dauke da nombar wayar sa yabata. Cen kasa da murya yace nasan kingani kin yaba 'karki damu hadaku bazemin wahala. Salma tace pls hoton daka dauka dazun dan Allah karka goge awayar ka wataran zemin amfani. Cikin gamsuwa da bayanan ta yace sainaji kiran ki' suna jirana. Yawuce war sa. Yana zuwa wani kallo Samad yabishi dashi.. Saida yasha jinin jikin sa. Rahama tana cen tayanki ticket din waigowar da zatai taga salma bata bayanta Sam bata lura ba Bacin rai yasa tabar wajen batareda ta jira salma ba. Waige Waige Rahama tasoma yi hango salma tayi tana tafe itakadai murmushi take. Cikin bacin rai tace haba m'y kanwaty ina kika tsaya ne harna gama abunda nakeyi. Kama hannun juna sukai Suka juya dan zuwa taran me napep daze kaisu gida. **************** Hussain yashigo dakin sheik Iske shi yayi yana kokarin kwanciya barci dan ya huta kafun azahar. Cike da ladabi yace sheik kayi baki. Cikin kasalalliyar murya yace baki Daga ina kuma. A jiyar zuciya yasauke yace ka kaisu dakin baki yanzu gani nan zuwa. Daga haka Hussain yafice Daga gidan. Komawa yayi ya Iske su Adamsy da iyayen sa. Ya sanar dasu abunda sheik yafada 'Cike da Jin dadin karamci irin na sheik Suka biyo Hussain har dakin da aka tanada dan baki. Samun wuri sukai Suka zauna dukan su. Hussain yasake dawowa hannayen sa' dauke da ruwan sanyi na faro ya ajiye musu hade da cup. Bismillah yace musu. Da fara'a Suka amsa masa da sun gode. Daddy kallon yanayin dakin yakeyi dan daidai banda kamshi babu abunda dakin yakeyi. Dakin yadau shiru mommy ta kalli Adamsy duk yabi ya diririce tace karka damu InshAllah baze hana auren nan ba. Sallamar sheik ya katse mata zancen da takeyi. Amsa masu sukayi fuska à sake. Neman waje. Yayi yazauna yana fuskantar su Daddy musabaha sukayi dashi da Daddy harda Adamsy Cike da girmamawa da mutuntaka Suka kara gaisawa. Shirune yabiyo baya. . Daddy yace nasan bakasanni ba ' Girgiza kai sheik yayi alamun hakane hankalin sa da nutsuwar sa yamaida kan zancen Daddy. Daddy ya ce suna n'a Dr Abdullahi Auwal ambassador libya ne ni. Ina zaune à katsina nida iyalina. Dana Adamu nan yake bautan kasa. Har Allah yahadashi da yar ka. Amma cemana yayi wai kayi mata miji. Bayanin abunda yasamu Adamsy ya bashi da dalili zuwan su kanon. Sheik Girgiza kai yakeyi har Daddy yakai karshen zancen sa. Gyaran murya yayi yace a gaskiya n'a tausayawa halin da adamu yashiga akan yata. Ina me baku hakuri dan Allah. Akwai wani dattijon Arziki salihu wanda ta dalili sa ne yau nake zaune cikin gidan nan 'duk dai baibasu labari tsakanin su. Amma yanuna masa baba salihu ya taka rawar gani acikin rayuwar sa. Shiyasa beki amince wa wajen bawa dan sa auren Rahama da zeyiba. Iname baku hakuri nariga nayi Alkawari kuma harya tafi garin n'a su dan bikin nan tareda dansa zasu dawo. Mommy tace Allah gafarta malam yarka ance tana son Adamsy wanda zaka ba Beko taba ganin Rahama ba itama bata sanshi ba. Yin haka sainake ganin kamar cutar da zukata ne. Adai duba lamarin nan Harda sheshekar kukan ta. Sheik ya numfasa tareda Maida kallon sa akan ta. Yace biki saura sati biyo kikeson à fasa amaida kan dan ki ? Yin haka babu son kai aciki kuwa. Daddy yace babu son kai saidai taimakawa yaran zamuyi. Sheik rasa me zecemusu yake gashi yana musu kallon mutane masu kamala. Yace in babu laifi akwai kanwar ta Salma tacemin shi takeso me ze hana amaida auren akan ta. Cikin kuka Adam yace sheik ni babu soyayya tsakanina da salma kanwa n'a dauketa. Amma ina neman wata Alfarma sheik guda daya dan Allah. Sheik yace inajin ka Allah yasa zan iya. Inhar baba salihu be dawowa ba ana bikin saura kwana uku zaka Maida auren akaina. Sheik yace n'a amince dan yasan baba salihu befi nan da kwana uku yadawo ba. Cike da mutuntaka Suka bar gidan suna yaba hankali da dabarun sarrafa harshe da magana cikin hikima irin ta sheik. ....... Bayan sati daya Kasar Ghana Baba salihu à kasar Ghana wani babban hôtel yakama nan yake kwana Hôtel din da sai yayan sarauta kadai ne sauka ciki. Motar dayake hawa mercendez bakaramin kyau yayi ba dan Sam bazaka taba ganeshi ba. Fatar shi tayi fresh hasken Fatar yafito sossai kana kallon sa zaka tsatsan kamannin da suke yi da yarima Samad. Wani fili yaje du bawa inda zefara ginin gidan sa. Tuni yabiya contrat din gidan. Zaune yake cikin motar sa ya kunna kira à idanunsa à lumshe. Tunowa yayi yaufa saura kwana bakwai bikin Rahama hankalin sa yayi mugun tashi. Zuciyar sa n'a masa radadin bakin cikin da sheik zeji inbe ganshi yazo da Samad kuma bekara ganin sa ba. Wayar sa yadauko kirar iPhone 13 max ya danna kira bugu biyu aka Daga Dagacen bangaren yace ranka yadade ina nan ina bincike akan komi sannu à hankali zan kamala maka ayyukan ka. A jiyar zuciya baba salihu yasauke yace bawanan ba ina Yarima Samad yake ne ? Mutumin yabashi amsa muna nan tare dashi. OK bude whsap dinka muyi magana yanzu. Da to. Ya amsa masa tareda katse wayar. Shiga whsap yayi ya rubuta masa sako kamar haka. Gidan sheik Abdurrazak nakeson kuje akwai bikin yarsa da za'ayi gudummuwa zasu aika masa n'a million goma. Da sunan tallafi ne Daga saudiya akabashi dan yayi zama à kasar kuma kada ka kuskura Yarima samad yagane komi tattare dakai. Daga haka sukai sallama. *****,******** Kasar kwatano Maryam ce tazo gaida mamy Cike da farin cikin ganin t'a. Mamy ta rungume ta yaushe rabo yata da gidan nan gaskiya nayi fushi tunda Samad ya tafi shikenan kikai mana yaji. Cike da kunya tace haba mamy koba samad dole inzo 'zama sukayi suna hira yaushe gamo. Khadija tashigo fuskar ta dauke da fara'a yau manya baki gare mu tana kallo Maryam. Dake sakar mata murmushi ' mamy da kanta takawo mata lemun kwali da pepper soup din kaza. Ta ce ajiye gabanta bismillah yata kuma surukata nan gaba InshAllah. Kamshin abincin ya barade dakin gabadaya. Cikin sakin jiki taringa ci. Mamy tace bara inkira Mutumin ki. Waiko kuna waya ke dashi kuwa. Annuri dake kwance fuskar Maryam yadauke. Mamy tace inajin ki kinyi ........... Taku har kullum kyauta Daga Allah 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* Paid book ne 300 vip 500 spécial Àcct 3115484026 ikilima adamu fist bank Ko kuma Katin MTN Ta wannan lambar 09069080725 IKILIMA ADAM KYAUTA DAGA Allah 2️⃣3️⃣ Asiya ta ce What banganeba Rahama wai kina nufin har yanzu bedawo ba chabdi amma saina ke ganin da Adamsy akaba auren naki zefi kwanciyar hankali kinga yana mugun son ki. Rahama kema kina son sa. Ajiyar zuciya Rahama tasauke tace ni fa banda zabi wanda yawuce n'a iyayena komai sona da abu komai kin abu danakeyi. Amma wlh Asiya da so samu ne in auri Adamsy. Zuciyata tafi aminta dashi dari bisa dari. Abba dake tsaye kofar dakin mama duk abunda suke fade akan kunnen sa. Cike da tausayin Rahama yabar wajen. Yana shiga dakin sa ya shiga nazarin yanda ze bullowa Al'amarin zuwa yanzu ya gama sarewa akan dawowar baba salihu. Anty yakira awaya yacemata tazo dakin sa ta same shi 'babu bata lokaci sai gata tashi go sanye take da doguwar riga Atamfa takashe daurin dankwali sai kamshi take zubawa Barka da warhaka baban Rahama. Ta furta fuska a sake. Fuskar sa babu walwala ya amsa mata. Shigar ta bakaramin daukar hankalin sa yayi ba. bata izinin zama yayi. Zama sukai yana fuskantar ta yace nayi tunani akan Rahama nalura baba salihu ba dawowa zeyi ba. Allah kadai muka barwa sanin gaibu. Kuma kinga yarinyar nan ta mana biyayya akan amincewa zata auri dan baba salihu batareda ta san shi ba. Nayanke shawarar bawa Adamsy auren Rahama koya kika gani ? Ànty cikin murna tace wallahi ni hakan yayi min dadi sossai kaga ka taimakawa masoya. Wani hanzari ba gudu ba koda Baba salihu yadawo zan ba dansa diyar Hassan kanina. Shine kawai kwanciyar hankali n'a kuma mutanen nan yanzu zankira su in sanar musu kawai su kawo sadaki n'a basu Rahama dan haka ki gaggayawa mutane makota araba alawa daurin aure ranar juma'a. Itakuma salma nata me sauki ne dan saurayin da suke tanbadewa tare shi zan hadasu aure. dan uban sa koyanaso Ko baya so saiya aure ta. Cike da farinci ànty tace hakan ma yayi bara in tafi in sanar cikin gida. Cike da farin ciki ànty taje tsakar gidan tanata guda. Kowa saida yafito har bakin da suka fara zuwa Daga makarfi sun fito. Mama tace wannan gudar fa n'a menene. Salma tace uhmm tana murna ne Yar dakin ta zata auri dan me gadi. Dariyan mugun ta tayi tana me kallon anti. Maganar tayiwa Rahama da Asiya zafi aransu.. Ànty kara yin wani gudar tayi tace MashaAllah MashaAllah tana dafa Rahama tace congratulations my daughter tare da rungume ta sassanyan kiss tayi mata à goshi. Tace yau Allah ya amshi rokona Rahama. Mama da ranta yasoma baci tace to ai saiki fadi abun murnan muji. Ànty tace nasan mama zakifi kowa farin ciki gashi yau Abba yaba Adamu auren Rahama. Kwabe fuska mama tayi. tace ba shakka abun farin ciki ne Allah yasa ayi damu Daga haka ta kama gaban ta. Wani farin cikine ya lullube kowa cikin gidan duk wanda yasan shakuwar Rahama da Adamsy yasan akwai tsantsar soyayya. Rahama kasa boye farin cikin ta tayi dukawa kasa tayi tayiwa Allah sujjada. Tareda dago kai gaban kowa tace Allah ina godiya agareka. Rungumar ànty Tayi tana murnan farin ciki. Salma tunda taji maganar wai Adamsy ne ze auri Rahama hankalin t'a yayi mugun tashi. Kasa tsayuwa tayi cikin kuka tashige daki ta danne kanta da filo tana kuka mai taba zuciya. Rahama ta lura da yanayin salma sai taji tausayin ta yakamata bin bayan ta tayi. Ta iske ta tanata rusa uban kuka jiki asanyaye ta Haye gadon jawota tayi salma n'a turjewa. Cikin yanayin damuwa Rahama tace salma ke kadai ce kanwata ya mace pls meyasa bazaki soni ba koda kadan ne wlh salma inason ki fiye da komai banda iyayena. Banda kamarki. Salma dago kai tayi tana me Jin tsanar Rahama nakara ruruwa acikin zuciyar ta. A fili murmushi mai kama da ciwo tayi tace ayya kukan da nake kaina ke min ciwo karkiyi tunanin wani abu cen kasan ranta tana ayyana yanda zata tozarta Rahama à fili kuma murmushi yake tayi mata wanda hakan yasa Rahama Jin dadin sun fahimci juna itada kanwar ta. Rahama n'a fita. Salma hijab dinta tasaka ta bayan gida tafita batareda kowa yasani ba. Direct gidan Amina taje ta iske ta awaje wani me mota yasauke ta. Tana masa bye bye. Aguje taje t'a rungumi Amina cikin kunan rai take bata labarin auren. Amina tace zancen banza zancen wofi wai ina maganin da malam isa yabaki kinkoyi aiki dashi kuwa. Salma Girgiza kai tayi Alamun A'a Amina cikin fushi tace meyasa salma kodan bakisan zafin kudi bane. Insa kudi masu yawa in biya miki dan biyan bukatun ki Amma kika ajiye bakiyi ba yanzu me kike son inyi miki tana kallon salma ranta à bace. Salma hakuri tasoma bata tace wlh dan naga Abba yace dan me gadi zata aura shiyasa banyi ba. amma pls miye mafita karki manta yau saura kwana shidda naji Abba n'a cewa wai Al'amin ze aura min kijifa. Tana yatsine fuska. Ina aibazan iyaba dan ambassador zata aura fa nikuma in kare da yaron dako sana'a bashida shi. Amina tace yanzu inbaki komi Muje gun malam isa. Haka suka kwashi juna suka je malam isa yaba salma maganin da zatayi tozali da adamsy inhar suka hada idanu tabbas zeso ta inkuma be sota ba alokaci to duk abunda tafadamai akan Rahama ze yarda koda karya ne. Murmushi kwance kan fuskar salma tace ai gwara mu rasa dukan mu wallahi itama anemi Ko me ga ruwa ne abata ta aura ehee tana hura hanci sama sama Cike da Jin dadi suka baro wajen malam isa. Tunda salma tadawo gida take ta safa da marwa yanda zata hadu da Adamsy kawai take tunani Iyayen Al'amin sunzo sheik cikin mutuntawa ya karbesu dan mutanen arziki ne. Gasu makotan arziki. Sheik be fadama musu abunda yaron nasu yake aikatawa ba shida salma Saboda yasan rufa asiri dan Adam yanada cikin kyakkyawan dabi'un mutanen kwarai. Al'amin dake tsunkuye da kai tsoro da fargaba ne yakamashi kada à tona masa asiri. Sheik cikin gyaran murya ya sanaar da Iyayen Al'amin diyar shi salma tace babu wanda takeso sai Al'amin. Gaban Al'amin saida yayi mummunar faduwa azuciyar sa sai maimaita innaliahi wa'inna ilai rajun yake. Me zanyi da salma wacce batada kamun kai dadai yayar tace amma anhadani da alakakai. Cike da farin ciki da Jin dadi Iyayen sa suka ce sun amince tunda yace beson komai sai sadaki suka nemi Alfarma koda andaura Salma tazauna n'a kwana biyu kafun su nemi inda zasu taré da mijin nata. Sheik yace babu matsala wannan ai munzama daya.. Al'amin gaza magana yayi dan yana tsoron yace wani abu Abba ya tona masa asiri. Daga haka sukai sallama da Iyayen Al'amin jiki babu kwari Al'amin yakoma gida.... .... Kannen ànty suka zo sunyo ayari dan tayata murna zata aurar da yarta Rahama. Kanwar ànty tazo da kayan gyaran amare masu kyau su turaren wuta humra dilka. Sossai anti tayi farin cikin gudumuwar da suka kawo. Dakin baki aka sauke su. Aranar Rahama saida tasha gyaran jiki gun kanwar ànty Salma Sam taki yarda ai mata gyaran jikin saima tarufe su da masifa. Dole suka kyaleta. ******* Adamsy labari yaje masa anbashi Rahama murna awajen sa baya misaltuwa. Shago yaje yasiyo sabuwar wayar Samsung galaxy edge 7 yakawo mata hade da layi ranar sun sha hira ta waya. Cikin farin ciki yace Rahama kinga ikon Allah Ko Allah yace ke matata ce gashi saura kwana shidda à adaura wayyo zan zama baban baby Nakosa inzama Daddy nima. Kunya yakamata Hannayenta tasa tarufe fuskar ta kamar yana ganin ta Cikin zazzakar muryan ta tace adamsy n'a. Idanun ta a lumshe wani ni'ima da kwanciyar hankali suka ziyarci zuciyar ta lokaci daya. Allah yayi zan zauna karkashin inuwar ka ina mai godiya ga mahallicina. Wani hawayen farin ciki ne ya lullube fuskar ta. Adamsy dake jinsa a sabuwar duniya yace kinga bara inkashe kinsan tunda su Daddy suka samu labarin anbani ke zama be gansa ba. Yanata gayyatar manyan mutane Daga kasashe. Cikin su harda sarkin kwatano zezo daurin auren mu.. Rahama banda dariya babu abunda take tace aini ma nan Abba ya gayyato manyan malaman addini n'a kasashe ketare dana cikin gida Nigeria harda abokanan sa larabawa da sukai zaman saudiya duk zasu halarci taron. MashaAllah Adamsy ya furta yace lallai ranar juma'a akwai kallo. Daga haka sukai ta firan su cikin nishadi. Ta sanar masa gobe zasu je makarfi amma kwana biyu kacal zasuyi ba haka yaso ba amma yace Allah yakaiku lafiya zamu ringa waya. Kinga saida safe zan kira Daddy ne kan lefen auren ki 'kinsan babu jira lokaci yakure. Daga haka sukai sallama. ********kwatano Mai martaba zaune shida mama karama ya sanar mata bikin da zasu je ranar alhamis bikin dan Dr Abdullahi Auwal ne. Mama karama cikin Jin dadi tace tome zehana in bika tunda nima bantaba zuwa kanon ba. Kuma zanga maigidana yarima Samad. Inga Ko akwai wacce zata iya ta kwace min shi. Tana dariya mai martaba ya numfasa yace ki shirya Muje ranar Alhamis kinga tareda Samad zamu dawo dan yanada zama kotu ranar litinin anan garin namu. Cikin gamsuwa da bayanan sa tace Allah yakaimu. ******** Yarima Samad zaune yake a falon sa. Hannun sa dauke da remote. Faruk yashigo hannun sa dauke da leda yace kanada masaniya mai martaba zezo bikin dan Ambassador shida mama karama. Waziri ze rakosu. Samad da hankalin sa ke kan kwallo da ake bugawa À TV batareda ya kalle sa ba yace inada masaniya ai duk tare zamuje daurin auren. Nuna masa kusa dashi yayi yace kaga wannan shaddunan anko zamuyi nida ku abawa telan nan dake mana dinki kai kasan wanda za'amin tunda daurin aure zamu je. Kasan dole muyi kara dan uban angon tun muna yara yake zuwa kwatano gidan mu yake sauka akwai shakuwa sossai tsakanin sa da mai martaba kaga dole mu zage. Aminu dake gefen sa kwance kan kujera 3str yace gaskiya ne yarima Samad Allah yakaimu Da Amin suka amsa dukan su banda marwan da ransa yake a bace. ******** Washe gari Salma tanata tunanin ya zatayi ta hadu da adamsy ne gashi yau zasuje makarfi. Wata dabara ce tafado mata gun Rahama taje cikin murmushi tace anti wai ina yaya Adamsy ne. Rahama tace ai yanzu zezo 'wayar ta yasoma ring murmushi tayi tace kinga salma gashi cen yazo yana waje. Aguje Salma tabar Dakin. Dariya Rahama tayi dan a tunanin ta salma tasauko tana kaunar farin cikin ta. Salma daidan wajen zauren gidan su ta tsaya tana..... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah Saura page biyu InshAllah ingama free Masu bukatan cigaban labari zaku iya biya acct n'a sama 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* Paid book ne 300 vip 500 spécial Àcct 3115484026 ikilima adamu fist bank Ko kuma Katin MTN Ta wannan lambar 09069080725 IKILIMA ADAM KYAUTA DAGA Allah Saura page daya ingama free wayanda basu siya ba ku hanzarta kubiya. 2️⃣4️⃣ Ta tsaya tana kokarin fiddo maganin Daga jakar ta. Abubakar da buta ke hannun sa yafito toilette sake da baki yake kallon abunda take shirin yi. Tsayuwar sa taji akan ta bakaramin firgita tayi ba har tana neman faduwa. Azabure tana sakalo murmushin dole tace yaya kaine cikin muryan ta dake rawa. Kallon yake yana nazartan yanayin ta yace au baki ganni ba tundazu me kikeyi ne. Me wannan à hannun ki Cikin inda inda tace tozali nane nake dubawa Ko yana nan. Sai anan zaki duba ya jefo mata tambaya. Yana mai tsareta da idanu. A'a yaya kawai de inadubawa ne. OK to ina zakije ne ? Yaya adamsy ne yakirani zanje mu gaisa yanzu zandawo batareda tajira amsar shi ba tafita jiki n'a rawa. Tana fitowa kofar gida ajiyar zuciya ta soma saukewa tace azuciyar ta. Da wannan uban nacin yaga abunda zanyi shikenan daya tonamin asiri gashi ta dalilin shi bansamu nayi ba. Oh my God ta furta ta dunkule hannayen ta tabugi iska. Adamsy dake tsaye jikin motar sa yaci kananun kaya sanye yake da wando jeans riga teashot hash kala ba karamin kyau yayi ba sajen shi kwance lub à fuskar shi. Da fara'a dauke a fuskar shi yake kallon salma yace *kanwata* ya n'a ganki à birkice haka. Kaman wacce tayi wasan gudu. Haushin shi taji danma ya raina mata wayau ita ze fadawa haka. Karasowa gaban shi tayi tace yaya n'a ai antina ce muke rige rigen waze fara ganinka. Dariya yayi yace ai ita basai tayi rige rigen ganina ba. Dan zamu kasance taré n'a har a bada. Kekuma Al'amin zakiyiwa wannan tseren dan kiga fuskar abun ki. Koba Al'amin naji ance sunan shi ba. Yana kashe mata idanu cikin tsokana.. Salma ranta yakai kololuwa wajen baci tace ayya hakane kuma ai shima Al'amin din yanzu ze zo. Jiki asanyaye tace ni zanshige Girgiza mata kai yayi yana kallon ta harta shige. Baza idanu yayi yaga ta inda tauraruwar sa zata Bullo. Yayin da iska take busowa yanajin shi cikin shauki da begen abun son sa. Cike da nutsuwar ta da kasaitar ta tafito kamshin turaren ta ya doki hancin sa. Sai asannan yadago kai yake kallon ta babu Ko kiftawa. Sarki ya tabbata ga ubangiji kyakaywa. Murmushi tayi cikin girmamawa ta gaishe shi. Kasa cire idanu yayi akan ta saida ta soma tsarguwa da kallon da yake binta dashi. Turo baki tayi gaba tace wannan kallon fa. Murmushi yayi yace menene dan n'a kalli fuskar matata. Uwar yaya n'a ? Girgiza masa kai tayi tace babu laifi amma ka rage. Kallon shigar da tayi yakeyi. yace gaskiya dole inbiya wankan nan. Sanye take da abayas doguwar riga égyptien yasha stonne gaba da baya tayi Rolling dankwalin akan ta. MashaAllah ya furta tareda dauko wayar sa ze masu selfie. Yayi juyin duniya Rahama tace Sam bazatai hoton ba. Beji dadi aransa ba amma ya dake yace idan kinzo gidana zanga tayanda zaki hana muyi hoto. Dariya tayi mai sauti bazan dade ba kasan yau zamuje makarfi so muke Muje dawuri. Adamsy yace Ko zaku bari ni inkaiku ne. A'a kabarshi drever Abba ne zekaimu jibi ze koma yadauko mu. Bandir din dubu daya yabata dakyar ta amsa tana mai masa godiya. Sunkai mintina goma Kafun suyi sallama Cike da begen juna. **,******** Salma tana shiga daki kuka tasaki mai cin rai tace yanzu shikenan burina baze cikaba wata zuciyar tace ai zecika tunda jibi zaku dawo ana saura kwana uku daurin aure. Murmushi tayi tace ai har yanzu ina nan akan bakata wlh dan saina wulakanta ku. Zan auri Al'amin InshAllah Rahama saide à daura auren naki da dan gamai ruwa n'a miki alkawari ni salma abdurrazak zansaki kuka ranar daurin auren ki. Badainiba shibanda munafukine adamsy nifa ya fara gani yabiyo dan yahada ido da mai farar kafa yace ai ita yabiyo. Cijje labban ta tayi tace Muje zuwa wanda ya fasa badan halak bane. Shegu taron matsiyata har ita ànty. Sallamar Rahama ne ya katse mata surutan da takeyi.. Cikin Jin dadi Rahama tace salma kinga kudin da adamsy yabamu. Murmushi dole salma tayi tace kai amma wannan adamun yana mugun ji dake Rahama. Eh wlh Rahama ta furta yi maza ki dauko mana jakar kayan mu. Abba yace mufito mu ake jira bara inshiga ciki muyi sallama da su mama da ànty tareda jama'ar gidan. Tana fita. Salma taringa watso mata harara Jiki asanyaye tadau jakar kayan nasu tafito. Rahama saida tayiwa kowa sallama suka bisu da Adu'ar Allah yatsare hanya. Mama taja salma gefe tace karki damu yata ai Al'amin dinnan yayi degree yana samun aiki zaki Faso gari yata karki damu shi Adamun beda halin kirki iyayen sa 'mutanen banza ne. Banda bauta babu abunda Rahama za taje yi a gidan. Murmushi salma tayi azuciyar ta fadi take kema mama mai farar kafa tasiye ki.. To wlh koda yar aiki zata je yi gidan adamsy bazan bari ta aureshi ba bare zaman aure. Afili tace Ayya mama karki damu ni tun yaushe ma nacire tunanin adamsy araina. Mama Cike da Jin dadi salma tasauko tace Allah yayi maki Albarka da amin ta amsa. Mama ta dan canja ne tunda mahaifiyar ta takira ta awaya ta zageta tsaf ta nuna yakamata ta jawo Rahama ajikin ta. Kishi da ànty zatayi tacire yarta aciki dan suna tarayya da ànti. Da wannan fadar da akayi mata tafara son yar ta har tana hira da ita. Tana kokarin taga taraba ànty da Rahama amma Sam ànty taki bata dama intai maganar ai yar tace sai ànty tabata amsa da itace ta raineta tun tana karama kuma anbata ita aure kadai ze rabasu da Rahama.. Rakiya sukai masu har sheik shima baa barshi a baya ba 'suna kallon motar tasu ta tashi sai Daga masu hannu suke suna fadin Allah yatsare. Gidan gabadaya Cike da kewa suke tafiyar Rahama dan bakaramin sabo sukai da ita ba. ........ Asiya hannunta dauke da dinkuna Cike à leda tazo Cikin girmamawa tagaida jama'ar gidan. Kallon mama da ànty tayi tarasa wa zataba dinkunan acikin su.. Tana gudun tayi laifi dan tasan zaman da suke yi.. Murya cen kasa tace ànty gashi Rahama tace à baki ki ajiye mata.. Asiya n'a kokarin mikawa ànti mama ta taso ta ta kwace kayan tace banda shishigi kayan Rahama ai ni zan ajiye mata.. Anty tace Asiya kindai kawo sako Ko kina iya tafiya mun gode. Asiya ta juya tanata girgiza kai. *************** Kan hanyar su ta makarfi sunyi nisa sossai dan ma befi nan da mintuna a shirin ba suka sauka. Cike da kwarewa drever ke tukin motar. Rahama tuni barci yayi awon gaba da ita 'banda kallon ta babu abunda salma takeyi. Tana tunanin yanda zatayi tunowa tayi akwai kudin da adamu yaba Rahama dasu ta taho ahankali tajawo jakar a kan kafafun Rahama durkusawa tayi acikin mota Saboda kada drever ya hango ta tacikin madubin mota. Kirga kudin tayi taga dubu hamsin ne sabine kudi ne Daga gani à banki ya ciro su. 25k ta zara cikin jakar tareda saka wa cikin brezia dinta. Komawa kan kujerar mota tayi tana kokarin maida jakar Rahama inda ta dauke su. Rahama da batasan wainar da ake toyawa ba.. Har suka iso tana ta barci. Cikin barci salma taringa bugun ta tashi ànty mun Iso. Idanun ta tasoma murzawa tana bude su ahankali mika tasoma hade da hamma. Idanun ta sun nuna tasha barci à mota. Suna shiga gida sunsha tarba mekyau wajen matar kakar su. Gidan iyayen sheik suka fara sauka nan nan da su tai tayi dasu matar kakar su. Abinci me rai da lafiya ta girka musu. Da yamma sheik kabeer yashigo Cike da fara'a yace yau wa nake gani kaman amare n'a. Rahama tace aisune tunda kishi yahanaka zuwa kanon ganin mu. Kallon salma yake yace uwar miskilan ci haryanzu kin saura da halin ki 'Allah yataimaka bani ne zan aure ki ba. Danni kam nayafe mishi Al' amin din. Dariya salma ta saki harda shewa tace naji din dandai kasan ba samu zakai ba shiyasa kace ka yafe. Sunsha hira sossai da kakan su. ******* Bayan sallah magrib Salma n'a idar da sallah tacewa Rahama bara inje shago insai wani abu. Da to Rahama tabita dashi taci gaba da azkar din ta. Salma tana fita shagon siyar da waya taje. Mai shagon cikin Jin dadin ganin salma dan sun San Juna washe baki yake yace yau kune à gari. Murmushin salma tayi tace ai yau ma dalili yakawo mu kasan mutumiyar ka ranar juma'a daurin auren ta. MashaAllah MashaAllah amma Ko ina taya mijin daze aure ta murna dan wlh yayi babban kamu yarinya so silence ga kyau ga ilimi ga tarbiyya. Salma cikin dakiya tace hakane dan walwalan t'a yarage Jin yanda yaketa yabon Rahama. Mai shagon yace bismillah zauna ke kuma yaushe zakiyi auren ne. Sai ranar da Allah yayi tabashi Amsa. Allah yakawo lokaci yafurta mata. Kallon wayoyin shagon tashiga yi ta nuna masa airtel touch yadauko mata. Kallon wayar take tana tambayar sa Ko Android ce. Yace kwarai kuwa itace ga kyau ga rikon caji... Farashin sa 20k ne. Bata nemi ragi ba tasai wayar tareda siyan layi mai rajista. Saida ta tabbatar komai normal n'a wayar tasa yatura mata whsap.. Bata bar shagon dako kwandala ba. Duka kudin ta kashe gun saka Kati. Lalubo Katin marwan tayi acikin brezia tareda daukan nombar sa. Tasa wayar ta. Kira ta danna masa wayar tanata ring ba'a daga ba.. Kusan mis call shidda tayi masa. Be Daga ba Tana kokarin shiga gida taji wayar ta soma vibrer. Alamun kira yashigo. Komawa da baya baya tayi tashige wani lungun layin su. Ta Daga Dagacen bangaren yace dawa nake magana ne naga mis call.. Murmushi salma tayi tace kako gane ni kuwa. Nice wacce mu kazo airport nida yaya ta. Har suka fadi itada uban gidan ka. Bakaine kadauke su hoto à wayar ka ba. Oh oh oh nagane ki yabata Amsa tun lokacin naita tsumayen ki saiyau kika neme ni. Ajiyar zuciya salma tasauke cikin sanyin murya tace dan Allah wannan hoton daka dauke su yana nan à wayar ka kuwa. Marwan dariya ta subce mishi yace to ita wannan me zatai da hoto kuma dukan Alamu ya nuna wacce yagansu tare yayar tace. Akwai tsatsar kamanni da suke yi. Amma tafita kyau sossai dan baza'a hada ba. Dawo dashi Daga duniyar tunanin daya fada tayi tace kayi shiru koka goge ne ? Ban goge ba turon lambar ki t'a whsap inmiki send dinsa yanzu. Wani tsalle salma tayi tace ai da wannan nombar nakeyi inajiran ka. Babu bata lokaci ta bude data. Farkon abunda tayi tozali dashi kan whsap shine....... Akwai channel dîna a YouTube mai suna KYAUTA TV za'a fara daura audio din littafina n'a kaikajawa kanka. Idan kunshiga ku danna mun subcribe. Taku. Har kullum kyauta Daga Allah. Saura page daya ingama free. 3/20/22, 22:34 - A'ish: *🌟🌟 KANWATA🌟🌟* Paid book ne 300 vip 500 spécial Àcct 3115484026 ikilima adamu fist bank Ko kuma Katin MTN Ta wannan lambar 09069080725 IKILIMA ADAM KYAUTA DAGA Allah Last free page domin cigaban labarin ku tuntubeni. Page d'in sadaukarwa ne ga kungiyata jarumai writ association. 2️⃣5️⃣ Shine hoton da marwan yadauka a filin airport wani kayataccen murmushi ne kwance akan fuskar ta take kallon hoton waouh ta furta ta ayyana aranta yanda wasan ze kasance inhar Adamsy yaga hoton nan. Jin motsin mutum à lungun yasa cikin hanzari tayi hanyar gida daidai shiga gidan marwan yakara kiran ta awaya dan gefe ta matsa ta Daga wayar murya cen kasa tace naga hoto yayi kyau sossai kabari gobe zamuyi waya kashe wayar zanyi. Marwan dake kwance kan makeken gadon ya shafa gemun sa yayi yace toni me zaki bani wannan kyautar danai miki. Cikin kosawa salma tace pls kabari gobe zan kira ka fada min sunan ka. Marwan sani turaki yabata masa. Suna me kyau tafurta tareda katse wayar. Kashe wayar tayi gabadaya ta tura cikin brezia.. Kai tsaye ta cusa kanta cikin gidan hango Rahama tayi da kishiyar kakar su 'suna hira Rahama n'a dariya. Da dukan alamu labarai masu Jan hankali take bata. Kallon Salma sukai dake shigowa. Kakar su tace haba salma baa San Amarya da yawo fa tundazun ina kikaje ne ke bakya Jin gajiya ne. Salma turo baki tayi gaba tace gajiya kuma aita bi jiki yanzu banda ikon inje insai wani abu tana kokarin zama kusa da Rahama. Rahama ta murmusa sai da kuncin ta ya lotsa tace uhmm yaudai naga fadan kishiyoyi 'maida kallon ta akan salma tayi tace my qanwaty wai ina kika tsaya ne Abba yakira waya yana son magana dake nace mai kina sallah banson yamiki fada. Tafada cike da kulawa. Gaban Salma saida yabuga rass. Tace ikon Allah Ko me Abba ze cemun ne yake nema n'a. Rahama tace nikam ina zansani tsakanin uba da ya ne. Kaka tace ai gaskiya ne. Rahama dauko wayar dake ring tayi ganin nombar Abba ne ke yawo akan screen din wayar. Cikin hanzari tadaga. Assalamu alaikum ya Abby. Dagacen bangaren amsa mata yayi yace salma ta idar da sallah kuwa. Duban salma take data kura mata idanu Alamun duk hiran da suke tanaji muryan n'a fita. Eh Abba gatanan taré da mikawa salma wayar. Cikin tsoro tace Abba inayini bayan sun gaisa yace yawwa maganar lefe ne kinsan bana amsar lefe agidana da duk wani abunda yazama Al'ada dan haka n'a ware kudi dubu dari biyar keda yayar ki zaku siye duk wani abunda kuke da bukata. Sadakin ki yana hannuna. Bayan daurin aure InshAllah zan damka miki à hannun ki. Sannan jibi sammako zaku yi. Cikin sanyin jiki tace Allah yakaimu. ........ Washe gari. Bayan sun karya sunyi wanka tsaf suka shirya dan kaiwa mahaifiyar uwar su ziyara ' sheik kabeer da yafito Daga dakin sa' yana sanye da farar jallabiya. Kallon su yake yanda suke ta dokin fita. Rahama cike da ladabi tagaishe shi tace my ango sai yanzu kafito tun asuba daka shige Ko sanyi ne ke ratsaka nasan ka da tsoron sanyi. Kayataccen murmushi yayi yace dadina dake Rahama akwai ganuwa. Har kunshirya kenan zakuje gidan zubaida 'salma dake kallon sa tace cen muka nufa maza Muje kaimana rakiya.ta furta Angama ranki yadade tunda umarni ne Muje to. Yana gaba suna biye dashi abaya. Matar kakar su rakiya tayi musu tace aida goben zaku kai yamma da taré muka je danni ban amso dinkuna n'a ba. Sheik kabeer ya waigo yana kallon matar shi yace ai kuna iya tafiya 'tunda jibi zanzo kinga saina wuce miki dashi.. Tace takwana gidan sauki Allah yasa telan nan karta kwafsa mun tamin dinki me kyau yan zamani. Salma data kosa subar gidan tace to kaka wani irin dinki zamani kuma za' ai miki. Yawuce tadinka miki tazarce. Kaka rike da baki Ta maimaita tazarce to badani ba ehee kan mage yawaye.. Dukansu fita sukai suna mata dariya. Sheik kabeer dakansa yajasu à motar sa. Yaita zarya da su gun yan uwansa akai ta samusu Albarka. Gidan zubaida ya ajiye su. Inda nan m'a suka samu tarba n'a mussaman aranar dai sunsha kyautuka naban mamaki dangin mama sunyi abun ayaba musu.. Rahama tadauko jakar ta tafara kirga kudin da tazo dashi ganin babu rabi hankalin ta yatashi tace to kudin nan daukar su akai taya za'a dau rabi abar mata rabin su. Kallon salma dake kokarin fita waje tayi harta yafa gyale. Cike da nutsuwar takaraso kusa da ita ido cikin ido take kallon salma tace. Salma meyasa kika daukar mun kudi baki gayamin ba. Rau Rau salma ke kallon ta ta yatsine fuska bangane nadaukar miki kudi ba. Sharrin sata zaki daura min. Rahama tace Ko shakka babu ke ce kika dauke shi dan babu wacce zata dauka saike kuma tare muka kwana. Wallahi ànty Rahama ki kiyaye ni daman kiyayyar da kikemin yakai haka bansaniba kuka ta saki wanda yajawo hankalin jama'ar gidan akansu. Kowa sai tambayar abunda akai mata take ta zabga uban kuka haka. Rahama tace karku damu wai dan ina tsokanan ta ne shine take kuka batasan wasa ba.. Mutanen gidan suka ce ke kuwa Rahama ba yayar ki bace kuma tace wasa take miki. Da ga haka kowa ya watse yabar su. Salma cikin huci sama sama tana hura hanci tace Wallahi Rahama saina saki kuka kuma saikin yi nadaman kasancewa yayan mutum daya nidake. Kalaman ta bakadan ya Girgiza ila'iriin jama'ar dake gidan ba. Dawowa sukai wajen kanwar mama ta wanke salma da mari tace ke wawiyar inace me yayi zafi da har zaki ringa jifar yar uwar ki. Da mugayen kalamai. Rike da kuncin ta salma ta dago kai ta kalle ta Idanun ta cike da kwalla tace ni kika mara ? Kanwar mama tace anmareki kozaki rama ne ? Kanta gama rufe bakinta saiji tayi tass salma ta wanke ta da mari. Mamaki kwance kan fuskar Rahama. Rahama da takai kololuwa wajen bacin rai. Tace Wallahi salma kinyi asara wannan fa kanwar uwar ki ce. Yanda kike kallon mama to ita ma haka take amma dan kina wawiya sha sha sha shine kika mare ta. To bari kigani. Maruka uku ta wanke salma dashi Ko kuwa n'a kokarin barkewa tsakanin su. Dakyaar aka rabasu Rahama banda kuka babu abunda take ita bakin cikin ta marin da tayiwa kanwar uwar su. Zuwa gun kanwar uwar su data zabga uban tagumi cikin rarrashi taringa bata hakuri kakar su zubaida ita Kanta ta Girgiza akan wannan rashin idon salma. Kowa wajen yanata Allah wadai da halin ta. Salma ficewa Daga gidan tayi tasamu wuri tazauna marin da Rahama tayi mata bakaramin sa mata ciwon kai yayi ba. Tanata shafa fuskar ta. Ciro wayar tayi Daga cikin jakar ta tayi tareda kunna ta. Wayar n'a kawo haske ta danna nombar marwan. Yanata ring ba'a da gaba dan marwan yana zaune kusa da yarima Samad yarasa yanda zeyi ya Daga wayar gashi Idanun yarima Samad yadawo kan wayar sa dake ta ring amma yaki dagawa. Banda bari babu abunda jikin marwan yake. Kokarin daukar wayar yake 'Samad yarigashi dauka Daga wayar yayi yasa hansfree Jin muryan mace yasa shi zare idanu.. Yaji tana fadin jiya n'a kashe wayar Ko' uhmm kaidai gidan mu ba'asan ina rike waya ba. Naji kace dame zanbiyaka kyautan dakamun. Gayamin me kake so dan kabiyani komai à rayuwa wlh.. Jikin marwa yadau rawa Saboda wani mugun kallon da yarima Samad ke jifan shi dashi. Idanu yayi masa daya d'au wayar 'cikin hanzari yadau wayar tareda cire hansfree din yabar falon. Da Idanu yabishi dashi yana Girgiza kai yace lallai saina sa idanu akan yaron nan kenan neman mata yasoma a garin nan. Marwan wani corridor daze sadashi da babban falon gidan' n'a su yabi waya n'a kunnen sa. Soma share Zufa da ya keto masa à fuska yayi da hankicin. Salma Jin shirun yayi yawa Daga cen bangaren tana gyara zaman ta tace hello marwan bakajina ne. Marwan bekuma bin takan wayar ba dan ya tsorata sossai da abunda yarima yayi masa dan ma Allah yataimake sa. Su faruk basu nan da sun gane lagon sa. Numfashi ya fesar yana tunanin ta inda zefara. Dan sun tsara shida Abban sa sai mai martaba yazo kanon zasu kai hoton gidan jaridu 'amma kafun nan yana son yasan yar wacece me matsayin mahaifin ta. Dariyar mugun ta yayi yace kajira ranar juma''a Wannan barazanar da kake mun zekare ne. ************** Yau takama ranar talata su Rahama tunda asuba suka shirya tsaf tareda kyaututukan da a ka basu. Drever Abba karfe takwas ya Iso makarfin. Tareda matar kakar su. Zasu juya kanon. Adamsy sai kira yakeyi ba arziki rahama ganin kaka yasa takejin kunyar daga wayar dan suna gaf da juna zaune cikin motar. Salma data lura Adamsy ne ke kira murmushi tayi tace au naga angon naki nakira amma kinki dagawa lafiya kuwa. Tana me tsareta da idanu. Rahama tace babu komai Tare da kame bakinta tayi shiru. Kakar t'asu talura kunyar ta takeji murmushi tayi tana jinjina alkunya irin ta rahama Sam Sam wayewar ta cike yake da hikima da hangen nesa. Kafun ta furta zancen saita tauna shi ta fidda mekyau sannan ta isar dashi. ******** Kusan karfe daya suka Iso kanon dabo tumbin giwa 'salma banda murna babu abunda takeyi cikin zumudi tafito Daga motar tana kokarin shiga Daga ciki cin karo da Abba tayi dake kokarin fita zuwa massalaci da fara'a fuskar shi yatare su' Abubakar ya kwada kira shida hussain nan da nan suka fito kaya ya nuna musu da sushiga dashi. Sannu ku da zuwa inna tareda durkusa ya gaisheta cikin ladabi. Cike da farin cikin haduwa dashi ta amsa masa gaisuwan. Hussain yana kallon innar tasu yace su Hassan yaushe zasu zone ya jefo mata tambaya. Tace ai inaga gobe sammako zasuyi harda abban naku. Cike da farin ciki suka shiga gidan wanda tuni gidan hargitse yake da jama'a anata hada hadan kai kayan amare... Ànty da duk ta rude bata nutsuwa zuwa tayi tasamu sheik a zaure tareda baki. Ta ce tana son magna dashi ya taso ya sameta cike da kulawa yake kallon ta kuma da dukan alamu sauri yake yakoma wajen bakin nasa yaraba hankalin sa gida biyu. A nitse tafara magana tace daman zancen kai kayan amare ne abari bayan daurin aure mu zamuje kai kaya. Saboda kaga har yanzu kujerun dakin su basu karaso ba. . Au to babu matsala ayi yanda kika ce din yabata amsa yakara da cewa wannan raguna guda shidda da saniya guda biyu gobe in Allah yakaimu za'a yankan su. Dan Allah masu kula da bangaren abincin suyi mana farfesu nama yayi kyau kingan n'a taron daurin aure ne. Yayi magana cike da nuna muhimman cin abun. Tace babu matsala za'a kula tareda juyawa cikin gida shima yakoma gun bakin nasa. ************ Dr Abdullahi shida matar sa banda zumudi babu abunda suke yi wai yau saura kwana uku kacal dan su ya angwance farin ciki à fuskar su baya misaltuwa. Bangaren Adamsy sossai yake ta shirye shirye yahada mata akwatuna takwas harda akwatin zinari karama. WAOUH MASHAALLAH MASU BUDE KAYAN LEFEN SUKAI TA FADI SUNA GUDA. DAN SOSSAI GIDAN YACIKA DA JAMA'A. Adamsy ya shiga damuwa inya kira Rahama bata dagawa hakan bakaramin Daga masa hankali yake ba. Shiryawa yayi cikin boye blue yasa takalmi half cover bakaramin kyau yayi ba sai baza kamshi yake. Abokin sa hamza yaimasa jagora zuwa gidan su Rahama.. Dakyar tafito takasa hada idanu dashi 'yace yau rowar fuskar taki kike min ne Rahama yana me tsareta da idanu yana murmushi. Hamza yace kaga bara inbaku wuri kila batason magana a gabana ne. Barin wajen yayi hamza Adamsy yace pls wannan kunyar taki tana bala'in cutar dani ki Daga kai Ko saudaya ne ki kalleni. Dago kai tayi takalleshi Idanun su suka tsarke cikin juna sauke Idanun ta tayi tace Idanun mutane akan mu pls kabari zamuyi waya.. OK ya bata amsa yace akwai abunda kike bukata ne n'a biki. Girgiza kai tayi Alamun babu... Adam yace ai ranar juma'a gida n'a zaki kwana gado daya nidake zancire miki kunyar nan inhuta yana kallon yanayin ta. Maganar sa yasa takasa Tsayuwa domin faduwar gaba da kunya suka dirar mata lokaci daya. cike da nutsuwa tajuya tace masa sai anjima.. Shiko Adamsy yana ganin tashige yakira hamza suka tafi. ********* Yau takama Alhamis gobe daurin aure. Kasar kwatano. Me martaba shida iyalan sa a airport hade da waziri. Mamy da Ahmad 'da khadija.. Fulani bata biyo su ba. Amma mijin ta dashi za'a je. Mai martaba yace lallai wannan bikin yayi kai gashi mun taho da yawan mu.. Karfe daya jirginsu yasauka à kano. Yarima Samad cike da farin ciki yanata baza idanu yanda zehango kannen sa. Da mahaifiyar sa. Marwan yace haba Samad ka tare mana gaba kai kaidai ne kake zumudin ganin su kenan bandamu kenan. Faruk yace kash marwan yanzu ina gaban daya tare maka. Samad yace kyaleshi dan rainin wayau mana baka ga Ko kallo be isan ba. Yana magana hankalin sa nakan masu fitowa Daga jirgin. Aminu yace ammaa basa cikin jirgin nan fa. Kamar ance Samad air plan personnel suka shiga. Yarima Samad dake kallon sa yace gaskiya hakane waigowar dazeyi suka hango su Daga cen nesa suna tunkaro su. Cike da zakuwa Yarima kamar karamin yaro yaje ya rungumi mamy. Ta nata murna tace d'ana gashi yau Allah yakawoni kanon nima. Yace eh wlh mamy kamar kinsan nayi kewar ki yana magana cikin shagwaba kaman karamin yaro. Kallon khadija yake yabude hannayen sa. Alamun tazo aguje taje ta rungume shi cike da farin ciki yace yau gani ga kanwata a kano uhmm. Ahmed yabata fuska cikin wasa yace nidai Ko ! Samad dake kallon yanayin sa yace kaide Ko me akai maka sarkin rigima. Zumbura baki Ahmad yayi yace bakai bane to. Bani bane nayi me yana kokarin yaja masa kunne à guje yaje bayan mamy yabuya yana ma Samad gwalo. Mamy banda dariya babu abunda take tace au airport dinma sai kun nuna halin ku. Khadija da Ahmad cike da Jin dadi suka gaisa da kowa. Wani mayatacen kallo marwan ke jifan khadija dashi har yana cijje laban sa. Yana tunanin yanda zeyi ya sameta cikin ruwan sanyi. Motocin da aka kawo suka shige ciki kai tsaye gidan Samad suka nufa . A hanyar su Ta zuwa masaukin su mai martaba yakira Dr Abdullahi ya sanar masa da zuwan sa da inda yasauka cike da farin ciki yace yana nan zuwa duba su.... Washe gari babban rana kuma ranar farin ciki ahlin gidan sheik ' Da Gidan Dr Abdullahi. Gidan su Al' amin. Kowannen su yana Alfahari da zuwan wannan ranar. Bangaren Al'amin Al'amin Sam baya son zuwa daurin auren nan. Dakyar Abban sa ya lallaba sa suka tafi. Gidan sheik yau da farin ciki aka tashi anata hada hada hada farfesun n'ama n'a yan daurin aure tuni aka fitar dasu 'dan karfe goma za'a daura auran. Rahama banda faduwar gaba babu abunda zuciyar takeyi. Ànty data fito dakin ta sanye take da farin lace riga da zani hannayen ta sun sha zanen lallai bakaramin kyau tayi ba. Dakin da rahama take ta nufa. Sallama dauke a bakinta tashiga dakin. Kallon Rahama take da kulawa tace yata wai har yanzu me makeup din nan bata zo bane. Rahama cikin sanyin murya tace ànty yau kwata kwata wallahi nakasa gane kaina gabakidaya. Shiyasa banma kira me makeup ba Ta fada cike da damuwa. Ànty samun wuri tayi tazauna kusa da Rahama suna fuskantar juna tace haka kowa yake amma tunda naga har kinkasa boye damuwar ki gayamin ya kike ji. Nan da nan Rahama tafara bata labarin yanda takejin zuciyar ta n'a mata matsifaffen harbawa Jim ànty tayi har ta bude baki zatai magana wata kanwar ta tashi go tace ànty sa'adatu neman ki ake yi kizo kibada inda za'a zuba jallof din shinkafar ta fada cike da bukatuwa. Ànty tace Muje tareda yiwa Rahama maganar zata dawo. Dan wajen daurin aure kowa ya hallara manyan abokan sheik ne da basu karaso ba su ake jira à daura. Kamar anjefo salma Daga sama haka tafado dakin su' dube dube take cikin jakar ta tadauko wannan maganin da malam isa yabata sakawa tayi cikin brezia tareda daukar wayar ta da kudi 'sauri sauri take tana kallon agogon hannun ta. Dayasha zanen lalle. Ganin time n'a tafiya uban sauri take ta zubawa kasancewa duk mazan gidan babu kodaya duk sun tafi wajen daurin auren. Bangaren Yarima Samad sun sha farar shadda harda babban rigar Dayasha aiki gun kwararren tela takalmin sa half cover sossai shigar tayi mishi kyau dan yau shine rana ta farko à rayuwar sa dayayi shiga ta mussaman har yanzu dai faduwar gaba yakeji. Faruk da Aminu da marwan suma kusan kayan iri daya suka sa. Nan dai Faruk ya ringa daukarsu selfie da babbar wayar sa iPhone. Sossai Samad yadara a hotunan wanda ya bayyana zallar kyawun sa. Da cikar haibar sa. Kokarin fita suke yace wa marwan kashiga ciki ka gayawa mamy ita da khadija su tafi gidan Dr Abdullahi inda ake taron. Dan tuni mai martaba ya hallara wajen daurin auren inda wuri ya amsa gayyatan manyan manyan kasa harda larabawa motoci kuwa sun gama cika unguwar dashi kamar sallah idi haka jama'a sukaita hallara ana zaman jiran babban aminin sheik wanda shine waliyin Rahama. Kafun nan su hussain Hassan 'Abubakar sunata rabon lemuka masu sanyi kowa wajen saida ya samu yajika makoshin sa' suna jiran adaura adawo bangaren ciye ciye. Bangaren salma mai napep din daidai kofar gidan Adamsy yasauke ta sanye take da nikaf à fuskar ta 'sallamar mai napep tayi. Daidai bangon gidan nasu ta tsaya. Nan da nan tadauko wannan kwallin Daga cikin jakar ta. Waige Waige takeyi tana adua Allah yasa Adamsy bewuce ba. Aiko waigowan dazatai taganshi sunfito da abokan sa' sunci fararen shadda wai tsiya suke masa yana dariya. Wani yaro ta hanga takira sa yazo tace yaje yakira mata angon cen.. Ba musu yatafi yasanar masa. Adamsy da mamaki kwance akan fuskar sa ya ga wacce ke kiran shi sanye take da nikaf à fuskar ta. Ce m'a abokan sa yana zuwa yayi tareda tunkarar inda take. Ganin ya doso inda take cikin azzama tayi saurin shafa kwallin nan à Idanun ta. Yana karasowa suka hada Idanu gabadaya Yafara ganin taurari dishi dishi yake ganin ta. Idanun sa na juya masa. Kallon ta yake cikin yanayin daya kasa tantancewa n'a menene. Murmushi kasan zuciyar ta A fili kuma fuskar ta cike da damuwa tace yaya Adamsy hakika ni me kaunar ka ce bazan bari acuce ka ba. N'a gayamaka Rahama yar iska ce amma baka yarda ba. Yaudai ga sheda nan. Badalar da tayi à jiya. shiyasa inka kira wayar ta bata dagawa sai taga dama.. Adamsy daya koma kamar tabbabe agabanta yace muga shedar dakike dashi yana kallon ta cikin idanu. Kunna wayar tayi tareda nuna masa hoton Rahama kwance akan wani. Kallon wayar yake cikin tashin hankali. Gaban sa yayi mummunan faduwa Azabure ya furta A'a Rahama bansanki da haka 'ya zaki min haka yana kuka mai tsuma rai. Salma ganin abokan sa hankalin su yadawo kan su yasa tajuya tabarshi wajen tsaye. zuciyar ta cike da farin ciki tabar wajen. Nan da nan Idanun Adamsy suka kada jajir banda hoton wanda Rahama ke kwance kansa babu abunda yake gani à Idanun sa. Wani uban kara yasaka wanda yajawo hankalin jama'a gidan bikin da abokan sa sukayo kansa suna tambayar lafiya kuwa cikin tsananin damuwa kwance a fuskar su. Cikin tsawa yace wallahi billa'l'azim nafasa auren nan kuma babu uban daya iya sa ya daura shi Ko andaura saina kwance shi yana musu nuni da hannun yanda ze datse auren. Abokan sa suka ce haba ai zancen banza kake baka tashi fasa aure ba sai ana sauran yan mintuna adaura kai ma kasan zancen banza ne wlh daya Daga cikin abokan ke magana ransa à bace. Shiga motar Adamsy yayi suma suka shiga dakansa yaja motar aguje yanata sharara uban gudu kaman ze tashi sama.. Nan gidan su Adamsy jama'a sunata jujjuya kalaman wai yafasa auren labari yajewa mommy da take cen zaune cikin baki harda mamy zaune suna taya ta rabon abinci. Firgita tayi dajin mummunan labarin nan. Lambar Adamsy take kira amma Sam baya dagawa.. Haka yasa tasoma kiran n'a Daddy sa shima taron jama'a yasa besan ana kira ba. Cike da damuwa ta kalli mamy da mama karama tace wannan yaron tun haihuwar shi zuwa yanzu be taba konamun rai irin n'a yau ba. Jibi yanda yasamu auren nan dakyar amma yace yafasa zama tayi dirshan kan kujera tana goge Zufa nan da nan hawaye yacika Idanun tace ace ranar farin cikin ta shine ze zama bakar rana agareta. Mamy sukai ta rarrashin ta suna bata hakuri tareda bata karfin guiwar InshAllah Daddy sa bazasu saurare shi ba. Bangaren Adamsy ikon Allah kadai yakaishi wajen daurin auren Ko daidaita parking motar beyi ba. Yafito a ujajan cikin uban sauri, yan jaridu sunata barka da zuwa ango inaa Ko kallon inda suke Sam beyi ba. Yanata cusa kan sa cikin dumbin Al'umma. Kasancewa ansan shima angon ne yasa akai ta bashi hanya. Yana isowa aka gama daurin auren salma da Al'amin. Sun gyara zaman taré da fadin yanzu za'a daura auren Adamu da Rahama ina waliyin ta aminin sheik, ya bayyana kansa... Ku dakata cikin tsawa wanda yayi sanadiyan kallo yakoma kansa.. Cikin ihu yana huci sama sama yace karku daura auren nan nafasa banayi. Dr Abdullahi zumbur ya Mike tsaye yace wannan wani irin zancen banza ne adamu kake fadi bainin nasi. Cikin tashin hankali yake magana. Adamu Cikin kuka yace nace kada adaura wallahi idan kun daura anan wajen zanmata saki uku n'a rantse da Allah. Yana haki muryan sa ya disashe. Sheik wani Zufa ne ke keto masa ta Ko ina cikin rawan murya yace adakata daurin auren nan. Kunji furucin sa dan haka ni uban Rahama n'a hakura. Yana kokarin cewa kowa à tashi Daga wajen daurin auren tunda andaura auren salma da Al'amin. Mai martaba ya dafa sheik da waliyan ango yace ku dakata. Kowa wajen hankalin sa yadawo kansa zaro bandir din kudi yayi Daga cikin aljihun sa naira dubu dari yace gashi sadaki ne. Kallon sa sheik yakeyi da Idanun sa suka kada. Yana masa kallon kudin menene ? Mai martaba yace adaura auren Rahama da jikansa Abdul Samad. Yarima Samad duk abunda akeyi wajen daurin auren bedame sa ba Jin an ambaci sunan sa cikin tsananin tashin hankali ya.................. Saimun hadu à Paid book. Yan spécial group À Da B jinjinar bangirma à Gare ku. Hakama yan normal grp ina Alfahari daku. Domin saidaku muke cimma duk wata nasara. I love my fans 09069080725 3/20/22, 22:34 - A'ish: Kanwata 2️⃣6️⃣ Cikin tsananin tashin hankali yake kallon mai martaba muryan sa na rawa yace wani jikan naka kenan 'Sam yama mance cikin taro suke.. Mai martaba yace inaga kai kadai ne Abdul Samad a masarauta. Mai martaba beko bi takan yarima samad ba ya tsaya yanata kokarin shawo kan sheik daya amince adaura kawai. Aminin sheik Isa yayi wa sheik magana yabari kawai adaura kodan su fita kunyar jama''à da aka tara. Sheik yace wa Aminin sa banki zancen ka ba shin wane ne yaron kuma ya tarbiiyyar sa yake. Nifa ba neman kai nakeyi da yata ba. Suna gama tattauna da sheik. Aminin Abba ya tunkari mai martaba yace uban Amarya ya amince adaura. Sheik mamaki ne kwance akan fuskar sa ganin ba haka sukayi da Aminin sa ba. Nan da nan yan daurin aure suka gyara zaman su 'Aminin Abba yamika sadakin hannun Abba. Dr Abdullahi banda kukan zuci babu abunda yakeyi. Jin za'a daura da jikan sarki yasa yadanjin saukin abunda ke damun sa. Yarima samad da hankalin sa yayi mugun tashi kokarin tashi yake yace wallahi badashi ba abokan sa suka rirrike shi suna kokarin barin wajen dashi. Daidai fita filin daurin auren yaji ana sanarwa ta cikin lasifika. Ana fadin Alhmdulilah andaura Auren Rahama da angon ta Abdul samad bisa sadaki dubu dari. Wani ihu yakasa mai fidda sauti nan da nan Idanun sa suka kawo ruwa 'murya n'a rawa yace ni me martaba zeyiwa haka wallahi zesan yataboni dakyar faruk da Aminu suka jashi. Tareda sakashi cikin mota sukai hanyar gida dashi.. Adamsy kuwa yana gama fadin haka yabar wajen direct gida ya nufa shida abokan sa. Andaura aure lafiya mutane sun fara halarta inda za'ayi ciye ciye a kofar gidan sheik. Mai martaba da Dr Abdullahi suka dakatar da sheik da suke shirin wuce wa. Hakuri Dr Abdullahi yashiga bawa sheik akan abunda dan sa ya aikata cikin kuka yace wallahi Adamu yayi asaran nagartaciyyar mata. Sheik cikin sanyi murya yace kada ku damu tun ran gini tun ran Zane dama Allah yakaddara Rahama ba matar sa bace. Kaddara ce haka Allah ya aiko mudai bin ta kawai muke yi. Bakaramin dadi mai martaba sukaji ba furucin da sheik yayi musu.. Suna kokarin sakai mai martaba yayiwa sheik hannun Alamun su tsaya cak haka sheik ya tsaya yana kallon sa. Mai martaba gyara Tsayuwar yayi yace ya batun daukan Amarya. Dan gobe zamu je kwatano nida mijin nata. Nan yashiga yiwa sheik bayanin aikin da Abdul samad yakeyi. MashaAllah sheik ya furta tareda sauke nauyayyen numfashi yace magana tana hannun ku ni yanzu Rahama bata karkashin ikona. Aminin sheik yace wannan zancen naka gaskiya ne. Mu zamu tafi duk yanda ake ciki kun sanar mana. Sheik sukayi gaba shida Aminin sa. Mai martaba yace Dr Abdullahi wannan auren da aka daurawa samad Allah yasa Alkhairi ce dan wallahi da kunya ace anzo daurin aure ace anfasa wallahi yanada karfin imani uban Amaryan nan. Sun dade suna tattauna Daga nan suka kama hanyar gida Dr Abdullahi tareda mai martaba da waziri. Sani baban marwan yana cikin su. .... Cen gidan Amare kuwa tuni labari yaje musu anfasa auren Rahama da Adamsy andaura da wani. Rahama najin wannan labarin saida ta suma aka cika akan ta sunata yayyafa mata ruwa. Mama cike da tausayawa take kallon Rahama cikin kuka tace wannan wani irin masifa ne. Adamu yaci amanar ki Rahama Allah saiya saka miki. Salma bakaramin dadi taji ba Amma a zuciya ta sai maimaita sunan Abdul samad din da. Akace dashi aka daura mata auren.. Yana tunani to wanene Abdul Samad din wata zuciyar tace yanzu haka dan Almajiran unguwa ne. Tana dariyan mugun ta. Sheik n'a samun labarin abunda ya samu Rahama aguje yashigo koda ya Iso ya iske harta bude Idanun ta.. Sannu ya ringa jero mata Tana Girgiza kai. Kallon fuskar Rahama yake yanda yayi fari kal. Cike da tausasa murya ya fara rarrashin ta yana nuna mata yarda da kaddara me kyau Ko mara kyau yana Daga cikin imani dan haka yana bata hakuri daura mata aure da akayi da wani batareda shawarar ta ba. Girgiza kai Rahama tasomayi cikin raunin murya tafara magana à nitse. Abba banso inji kalmar banhakuri agareni ba. Duk yanda ka zabamin daidai ne batareda ka nemi shawara ta ba. Kowa wajen sun kokawa Al'amarin nan sossai. Ànty kama hannun Rahama tayi ta wuce da ita dakin ta. Shiko Abba shiga sabgogin sa yayi. Mama duk abun duniya ya isheta gashi tanason taje ta rarrashi Rahama Girman kai yahanata zuwa Saboda taga sun tafi dakin ànty. Asiya kawar Rahama fita waje tayi dannawa Adamsy kira tayi tafara zagin sa. Macuci maci Amana ashe son karya kakewa Rahama shine ka nemi ka wulakanta ta agaban dunbin jama'a Adamsy da zuciya haryanzu ci gaba da tafasa takeyi. Cikin kunan rai yace ke dakata malama ke har kunsan girman amana har dake ake hada baki dan acuce ni. Kinsan cewa Rahama yar iska ce maza take bi amma... bekarasa fadin zancen nasaba yaji saukan kyawawan mari Daga mommy abunda bata taba yi masa Arayuwar sa. Sake wayar yayi kasa batareda ya Katse ba. Rike da kuncin sa yace mommy yau da hannayen ki kika mareni. Cikin tsawa tace dan iska an mareka din ni bazan maka baki ba amma kasani ka cutar da zukata. Amma Allah yashare mata hawaye yabata wanda yafika dakomai sai dai imani ne shine bansan wanda yafi wani ba acikin ku. Cikin zazzare idanu da maganin daya fara sakin jikin shi yace kina nufin andaura wa Rahama aure da wani daban. Wani mahaukacin dariya yabushe dashi yace to menene ai tafi nono fari kal. Lokaci daya ya hade fuska tamau kaman bashi bane ke dariya ha yanzu. Baku tambayeni abunda tamin ba cikin kuka yake magana dan yaji zafi sossai aransa da mommy ke fadin andaura mata aure da wani. Mommy tace gayamin abunda tayi ranta abace take magana.. Cikin kuka yace mommy kanwar Rahama itace ta nuna min wani hoton Rahama da wani tana kwance akan sa wallahi n'a firgita sossai inada kishi ban iya kallon wannan kazantar kuma inzauna da ita à matsayin mata. Duk abunda suke fade akan kunne Asiya da har yanzu ya mance be Katse wayar ba itakuma Asiya ta tsaya sauraron abunda suke fade. Mommy tace kayi bincike akan wannan lamarin kuwa Adamu 'no banyi bincike ba amma ai naga zahiri shiyasa. Kallon sa mommy take yanayin yanda yake zaro kalaman sa tace wannan yaron hanya lafiyar sa kalau kuwa. Jikin asanyaye tabar dakin. ranar bugu ne kadai besha wajen Daddy ba domin harda hawaye Daddy yayi na bakin ciki. Yaita jifan Adamu da mugun kalamai mai martaba da Abban marwan ne sukai ta tausasa shi. Mommy adamu tashiga Daga ciki ta iske mammy da mamaki yacika ta wai andaura wa Samad aure yaron da Ko mace be taba gani yace yanaso ba. Khadija da Ahamad murna awajen su ba'a. Cewa komai. Ahmed yace yanzu da matar yaya Samad zamu tafi kwatanon kenan yana kallon mamy da take kada kai Alamun tarin mamaki akan auren nan. Mamy ta dago kai ta kalleshi tace wannan tambayar bani zakaiwa ba mijin ta zaka tambaya. Mama. Karama dake gefen mamy zaune tace nimadai auren da ban mamaki yake samun kishiya Daga sama. ************ Bangaren Asiya tana gama sauraren wayar Adamu taci karo da Abubakar duk abunda ke faruwa ta sanar masa. Bakaramin tashin hankali ya shiga ba daya tuna dalili tarwasewan farin cikin yar uwar sa itace. Sannan tajawo silan da zasu kunyata à idon duniya wajen daurin aure. Asiya tace bansan kiyayyar da salma takewa yar uwar ta n'a menene. Harda mummunan ka zafi. Abubakar yace wlh hassada ce ai Allah yafidda mu kunya tunda an daura dawani. Cikin gidan ya nufa yasanar wa mama da ànty da duk wani wanda yake cikin gidan. Bakaramin tashin hankali suka shiga ba... Mamaki suke to menée dalilin dayasa tayi haka. Ànty tace mugun haline da bakin ciki irin n'a uwar ta shi ta koyo afusace take magana guda ta rangada cikin Daga murya cikin gidan tace Ai abunda Salma ta manta shine ai wani hanin ga Allah baiwa ce wallahi dan haka wlh ko yanzu bana bakin cikin mijin da rahama ta aura.. Cikin takama take magana yanda salma zata jiyo ta tace Ai Allah ya wanke yaba Yata nasara fiye da n'a baya wallahi. Waye besan wane ne Yarima Samad kyakyawan matashi ajin farko ga ilimin adinnin da n'a zamani ga kudi ga izzar kai Allah yakashe yabamu.. Ta fada cikin shewa. Kuma yan bakin ciki saidai su mutu à binne su. Mama kalaman ànty Sam kodaya basu bata haushi abunda Salma tayi bakaramin tashin hankali ta shiga ba. RAHAMA DA TAFITO DAGA DAKIN TA BAYAN ANGAYAMATA ABUNDA YASA AKA FASA AUREN. Tafiya take cikin sauri sauri takaraso tsakar gidan kama hannayen mama tayi cikin kuka mai tsuma rai tace. Mama kina ganin Abunda salma tayi mun kuka take sossai harda shesheka. Mama da Idanun ta suka kada kaman gauta lokaci daya dakyar Ta furta Rahama kiyi hakuri kanwar ki ce. Rahama Daga hannayen ta sama tayi tace ya Allah kana ganin abunda kanwata tayi mun ya Allah ka..... Cikin hanzari mama ta toshe mata baki tana Girgiza kai Alamun karta ka rasa fadin abunda takeda niya Dan tasan adu'ar wannan aka zalunta karbabbiya ce agun Allah. Paid book ne Inka gashi a waje n'a sata ne 09069080725 Pls kuyimin subcribe à channel dîna n'a YouTube. Mai suna KYAUTA TV 3/20/22, 22:34 - A'ish: Adaina fitar mun da novel pls 🤔 KANWATA 2️⃣7️⃣ Rahama cikin kuka tace mama karki damu nasan yanda kike son Salma dan haka na yafe mata duniya da lahira. Tana gama fadin haka tashige dakin su aguje Mama jikin ta yayi mugun sanyi da furucin Rahama kukan kurciya jawabi ce mai hankali ne kadai zai gane. Kannen mama da suke wajen sukace gaskiya Sa'adatu bakiyiwa yarinyar nan Adalci kina ganin badan ke ce kika haife ta ba zataji maganar ki akan cutar da akai mata. Cikin bacin kai suke magana wani mataki kika dauka akan Salma koko dai duk abunda tayi daidai. Mama nata Girgiza kai cikin kuka tace wallahi bahaka bane inason Rahama fiye da Salma boye wa nakeyi acikin zuciya ta. Kuma...... zatai magana taji zubaida kakar su Rahama tace rufemin baki sakarya kawai. Ki sameni adaki tafada cikin tsawa tareda yin gaba mama n'a biye da ita abaya cikin faduwar gaba. Banda haushin mama babu abunda kowa keji a gidan. Rahama nashiga daki tayi tozali da Salma dake bakin gado zaune. 'kallon kallo sukewa juna ita da Salma wuce ta tayi ta shiga toilette tareda cire kayan jikin ta a toilette din. Sakar wa kanta ruwan sanyi tayi har cikin tsakiyar kanta takejin sanyi n'a ratsata. Kaico n'a ni Rahama shikenan ta Rabani da Adamu wanda nake mafarkin zama tare dashi n'a har abada. Banda hoton Adamsy babu abunda take gani a Idanun ta kuka takeyi sossai Jin karar buga kofar toilette dinne yasa tayi sauri tagama abunda zatai tareda dauro Alwala tafito jikin ta daure da tawul. Asiya da Anty tareda yayar antyn su zaune suke sun zabga uban tagumi ganin ta fito ne 'yasa suka nufo ta kallon ta suke cike da damuwa da tausayawa. Ànty tace munga kin dade toilette baki fito ba shine hankalin mu ya tashi. Murmushin yake tayi tace wallahi wanka na tsaya n'a bata lokaci Ko ? take tambayar anty muryan ta asanyaye. Eh kinbata lokaci kinsan yamma tayi ya kamata ace mun shirya ki dan Abba yace za'a zo daukan ki da Anyi sallah isha'i. Rahama saida gaban yafadi Jin za'a zo daukan ta azuciyar ta sai fadi take nashiga uku Ko wane ne mijin nawa. Kallon anty tayi lokaci daya Idanun ta suka ciko da kwalla tace to ànty bara nayi sallah sai inshirya. Asiya dake mata kallon so da kauna da tausayin aminiyar ta cikin sanyi murya tace bara inje gida insanar zanbiki gidan mijin naki dan acen zan kwana da safe Ko zuwa yamma In Allah yakaimu sai indawo gida. Cikin nutsuwa take maganar. Cike da gamsuwa da bayanan ta anty tace hakan ma yayi kinga kinsamu kidan tausasa mata zuciya kinsan abu da zafi zafin yake yanzu azuciyar ta. Asiya wucewa tayi Rahama tace saikin dawo dan Allah karki dade. Gyada mata kai tayi cike da tausayawa. Anty tace gaskiya Rahama kinyi dacen kawar arziki kinga yanda take kuka sossai dazun kuwa da akace anfasa daurin auren ki da Adamsy andaura da Abdul samad. Rahama sunan Abdul samad taketa juyawa cikin zuciyar ta dan sai yanzu tasan sunan mijin da aka aura mata. Yayar ànty tace ai abunda Asiya tayi Allah ne kadai zebiyata ance sai hali yazo daya ake abota. Ita wancen me bakar kafa ai batada kawayen arziki tana kallon salma data dukar da kanta kasa. Rahama n'a idar da sallah nan da nan aka shiga shiryata me makeup Anty takira dakyar Rahama tayarda akai mata makeup din saida taga ran Anty yabaci Sannan ta amince. Wani hadadden shadda gezner n'a kwatano wanda akalla kudin sa zekai kimanin dubu dari. New design ne new fashion. Riga da siket akai mata shaddar maroon color ne yasha ado da goldin color bakaramin kyau yayi mata sossai ajiki ba. Dayake tanada tsayi ga ta farar mace mai cikar halitta bob. Ga hip Nan da nan wannan dinki yazauna mata dass a jikin ta tareda fitar dawani sirritancen kyawun Rahama wanda yasa dakin sukaita ihu suna shewa hade da tafa hannayen su. Suna ta fadin azo aga Amarya Rahama wallahi saide haushi saide à mutu. Salma bakaramin tashin hankali tashi ga ganin yayar ta yanda tasha kyau harta gaji gashi sai habaice habaice suke ta jifan ta dashi. Cikin zafin nama takaraso inda suke tace wallahi kunji kunya bandaku sakarkaru ne taya zakuyita habaice habaice inba tsoro ba kufito fili mana tana magana cikin bacin rai. Kuma Rahama da kuke karewa kune bakusan wacece ba to wallahi karuwar gida ce bari ku gani. Sake da baki kowa ke kallon ta cikin dakin. dauko wayar tayi ta shiga whsap tareda nuna musu hoton da Rahama tana kwance kan wani. Anty karban wayar tayi tana kallo zoomin din hoton tayi taga eh lallai maganar salma hakane amma ahoton yanuna kamar faduwa sukai. Tsaki take ta jerowa tareda je fa mata wayar ta. Tace wannan hoton yana Daga cikin mugayen halayen ki ke ce kika dauka dan ki bata mata suna. Kuma Daga gani kindauka ne dan ki nuna zallan kiyayya ki agareta dadina da Abun kema dai andaura miki aure ki tafi mun gani Ko zaki iya zaman auren tafada cike da Jin haushin ta. Mu wallahi yanzu muka fara ganin kimar ta da darajan ta. Rahama da duk abunda ake tana jinsu banda kuka babu abunda take yi. Azuciyar ta sai maimai ta kalmar karuwan gida da salma ta fada take. Afili kuma kallon su ànty tayi tace ku barta da halin ta ni bazan ce mata komai ba. Tayi magana cikin raunin murya da tafasan zuciya. ...... Kasar Gabon. Baba salihu zaune yake gaban talabin sa yana kallon tashar Arewa 24 Lumshe Idanun sa yayi yana tunanin halin da sheik ya shiga n'a rashin dawowar sa. TV nata aiki shikadai batareda ya maida hankalin akai ba 'remote yadauko yana kokari kashe TV yaga wani. Sanarwa. Yaji ana gabatar da labari da dumin dumin sa. Shahararen malamin Adinnin nan mai suna sheik Abdurrazak kabeer hizqeel makarfi. A yau Ranar juma'a aka daura auren yayan sa ga kadan Daga ciki dafatan masu kallo suna biye damu. Dan Jaridan ke fade alaman gabatarwa Baba salihu daya shagala da kallon TV sakin remote yayi Daga hannun sa tareda gyara zaman sa. Ya tattara nutsuwar sa wajen kallo. Hasko vidéo daurin auren dayaga anyi yanata baza idanu koze hango sheik acikin su. Ganin mai martaba acikin vidéo bakaramin tashin hankali ya shiga ba. Afili yace Abba meya kaika kano 'batareda ya rufe bakin sa Yaji ana fadin andaura auren Rahama da angon ta Abdul samad. Bisa sadaki dubu dari. Salma tareda angon ta Al'amin zumbur ya Mike Daga zaune yanata safa da marwa cikin tsakiyar falon. Banda wasi wasi babu abunda zuciyar sa take yi yace to ainaji Adamu zata aura ya akai aka fasa auren kuma wani Abdul samad ne me sa'a haka daya samu Rahama. Kuka yake da iyakar zuciyar sa yace sheik ban kyauta maka ba. Bancika Adali ba gashi bankawo d'ana ba Sannan Rahama bata auri wanda takeso ba. Toshi wane ne wannan Abdul samad din yake tambayar kansa. Cije labbansa yayi yace shikuma Abbana waya gayyace shi daurin aure. Rasa me bashi Amsa yasa ya danna kira gun me bashi labari. Wayar nata ring ba'a daga ba zama yayi kan kujera tareda dafe kansa dake masa ciwo. Yace shekara nawa rabon da inga fuskar mai martaba saiyau yau ma din a TV Uhmm inama ace zan iya danaje gareka mai martaba ya fada cike da raunin murya. dattijon gidan sa yataho gaban sa tareda durkusawa yace ya shugaban Adalai mai tausayin talaka. Naganka cikin matsanancin damuwa kozaka iya fadamin damuwar ka. kansa adauke yake. Cikin tausasa murya yake magana. Baba salihu ya kalle sa. Yace haba malam Musa nace kadaina durkusa min Daga masa hannu yayi Alamun ya tashi Daga durkeshen da yayi. Kallon dattijon yake wanda zasuyi tsara ashekaru kokuma ya girme sa. Yace bismallah zauna. Zama dattijon yayi suna fuskantar juna. Baba salihu à jiyar zuciya yasauke yace bari inbaka labarin wani butulcin d'ana aikata à kano. Dattijon kallon sa yake yana jujjuya kalaman sa yace ranka yadade ina sauraren ka. Tareda maida hankalin sa akan sa. Dan numfasawa baba salihu yayi yabashi labarin sheik da auren daya amince zebashi dakuma dalili baro kasar. Dattijon yace ya shugaban Adalai ai wannan ba butulci bane kaddara ce haka Allah yatsara wannan yarinyar bazata auri danka ba kuma bazata auri wanda take so ba. Naka kawai kabisu da Adua. Sossai baba salihu Yaji dadin kalamin wannan dattijon da kansa yadauko lemukan kwali Daga frij din falo tareda tsiyaya musu à cup ya mika masa. Shima yana shan na hannun sa. Dattijon mamakin saukin kai irin n'a baba salihu yake duk da yasan shi jinin sarauta ne amma saukin kan nasa yayi masifar yawa. ... Kano. Yarima Samad dakyar aka shiga dashi cikin gida yayi daidai da shigowan mai martaba da su mamy da khadija da Ahmed. Mama karama tana gaba. Sani baban marwan yanata buga uban sauri dan ji yake kamar ze mutu dan bakin ciki Yace kashin shi yabushe tunda aka daurawa Abdul samad aure. Cikin hanzari ya shiga gidan tareda kama hannun dan sa Marwan suka shige dakin sa. Domin zantawa. Faruk nan tsakiyar falo suka zaunar da Abdul samad. Sunata buga masa baya Alamun rarrashi. Aminu yace Kayi hakuri wallahi Alkhairi ze zame maka wannan auren. Jajayen Idanun sa da suka kada ya dago yake kallon Aminu cikin rawan murya yace Alkhairi ne kace Ko yana me watsa masa mugun kallo. meyasa baka bari andaura auren dakai ba sha sha kawai wallahi natsani wannan auran. Bari kuji kaida Faruk kune ku rirrikeni da karfin tsiya dan naso inje n'a murje bakin waliyin Amaryan kuka hana to wallahi kuma kun ciyo bashi. Kokarin tashi yake zeshige dakin sa. Yaji muryan mamy ta buga masa uban tsawa saida kowa cikin gidan ya firgita dan basu taba ganin ta cikin wannan yanayin ba tunda suke. Cikin Azzama takaraso falon cikin bacin rai tace kai uban wane ne da zaka ce sai abunda kake so shi zaka samu. Tana me tsare shi da Idanun ta da suka kada Daga fari zuwa ja. Cak Yarima Samad ya tsaya yana sauraren kalaman mamy da Sam basu sassauci a ciki. Taci gaba da magana cikin bacin rai da Daga murya tace kai harka kai mai martaba ya zartan da hukunci akan ka. Kaja da maganar sa har kana kokarin zuwa kunyata shi gaban dunban jama'a dan kawai yace adaura maka aure. Wai ma in tambayeka kai à zaton ka haka zaka kare rayuwar ka batareda aure ba. Kayi kuskure Samad tun wuri ka canza tunanin ka. Umarnin da zanbaka yanzu shine maza ku dau motoci guda goma kuje daukan Amarya kuma wallahi tallahi kaje har wajen uban Amaryar ka. ka gaishe su tareda nuna musu farin cikin ka. Cikin zazzare idanu Samad...... Taku har kullum kyauta Daga Allah Ku daina fitar mun da littafi. Duk wacce taci karo da littafin nan awajen groupe dîna. To duk n'a sata ne. Inkinada bukata ki tuntubeni 09069080725 Wayyo masu fitar mun da novel bazan gaji da fadi ba kuyi hakuri ku daina. KYAUTA TV channel YouTube dîna pls dan Allah ku shiga ku danna mun subcribe. 3/20/22, 22:34 - A'ish: KANWATA Akwai channel dîna KYAUTA TV kushiga kumun subcribe. Littafin kaikajawa kanka Audio yana kan channel dîna saina jiku. Littafin nan n'a kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata ne. Inkina bukata ga nomba 09069080725. 2️⃣8️⃣ Cikin zazzare idanu Samad ke kallon Mamy kuka ne kawai beyi ba amma da duk Alamu yanuna soya ke yayi kukan dan gani yake bakaramin dauriya yayi ba tundaga wajen daurin auren har zuwan sa gida. Mamy gaba tayi tanata fada khadija nabiye da ita abaya. Mai martaba da mama karama kallon Samad suke yanda yakoma karamin yaro bilhakkin kuka yake da iyakar gaskiyar sa. Dafashi mai martaba yayi cikin Rarrashi yace Abdul Samad aure fa ba mugun abu bane yarinyar nan da aka aura maka ita wallahi tanada tarbiyya karka kayi bakin ciki da auren ta yakai jikana abun sona. Yarima Samad tuno bacin ran dayaga kan fuskar Mamy game dashi karo n'a farko Arayuwar shi. Fesar da numfashi yayi yana kallon mai martaba yace cikin sanyin murya dan kada Mamy tajiyo takara fitowa kallon mai Martaba yake zuciyar sa na suya yace banda Abunda zancemaka. Domin zuwan ka shine silan rugujewan farin ciki n'a tsarina Abubuwan dake gabana sokake su ruguje lokaci daya yana kallon mai martaba cikin son nuna masa rashin kyautawan da yayi mashi. Mai martaba yace yanzu Abdul Samad me kake so in maka daze sa kaji n'a maka Adalci yana kallon sa soyake yaga iya gudun ruwan sa. Sassaita muryan sa yayi yace nidai kawai kaban daman insake ta kawai yana turo baki gaba. Abunda ya manta da belura ba tun firan su da mai Martaba Mamy tana jinsu dan bata karasa dakin ba ta tsaya. Sai ji yayi tace tabbatace wallahi Abdul Samad kaban mamaki wallahi koda wasa ka saki yarinyar nan saina tsinemaka Albarka. Arazane yake kallon ta yanzu yagama tabbatar wa komai Mamy tana iya yi masa akan wannan auren. Hakuri ya shiga bata harda durkushe gwuiwowin aka sa yace. Yace dan girman Allah mamy ku yafe min hankalina da tunanina sun gushe bansan me nake aikatawa ba naroke ku yana mai dafa kafafun ta. Mamy tace inace nace ku tafi dauko Amarya ne meka saura kake yi à gidan nan karfe tara saura. Mai Martaba kama hannun Samad yayi sukai dakin su dashi tareda Mama karama. Sunata bashi hakuri ya rungumi kaddara ita ma yarinyar da aka aura mashi ba'a son ranta hakan yafaru ba. Dakyar suka shawo kansa. Yana fitowa falon kaida ka kallesa kasan yasha kuka iya ransa dan Idanun sa sun kumbura. Faruk yaba umarnin suje su gayyato abokan nasu. Parking space yatafi yana duba motocin da za'a dauka dan dauko amarya. Faruk cikin tsokana yakaraso wajen yana murmushi yace ina nima me Martaba ze min irin wannan auren wallahi d'ana more. Ko kallon inda Faruk yake beyi ba bare yasa ran ze masa magana ''kira ya kwada mai magadi yabada umarnin maza agoge motocin sa guda hudu duk sunyi kura. Babu bata lokaci mai gadi yashiga aiwatar da abunda uban gidan sa yasa shi. Mamy Ko zaune take À falo duk takosa à kawo amarya waya takeyi àcen kwatano ta sanarwa yayar ta batun auren Abdul Samad. Yayar ta taita fada tace ai wannan munafuncine daman tana sane da auren shiyakaita kanon. Dakyar Mamy ta shawo kanta taita mata Rantsuwa, har ta bata labarin abunda yafaru. Yayar ta tace yanzu kina nufin Maryam bazata auri Abdul Samad ba. Cikin Rarrashi mamy ke nuna mata ita ma bayin kanta bane Amma suyi hakuri inhar matar shi ce ze aure ta koda à ta biyu ne. Daga haka sukai sallama. *********** Cen garin kwatano. Maman Maryam sai safa da marwa take tace wallahi zama be ganni ba. Duk shirin danakeyi akan yaron nan duk yatafi abanza kenan. Wallahi dani suke harshi da uwar tashi ya za'ai taki nata taso na wani Saboda Allah. Maryam data shigo da fara'ar ta tace mama yana ganki ahaka lafiya kuwa. Tana kokarin ajiye jakar ta kan kujera. Maman maryam datarasa taya zata sanar mata mummunan labarin nan tace ai Mamy ce wallahi ta batamin Rai. Maryam da Sam batasan kwanan zancen ba tace to me tayimiki ne kifadamun ita da bata gari tafada cikin son Jin ba'asi. Maman maryam cikin rawar murya tace yata Abdul Samad ya daura Aure. Maryam Sam kunnuwan ta toshewa yayi gabadaya taji garin na juya mata kamar haka jikin ta yadau rawa kamar mazari Idanun ta lokaci daya yacika da kwalla. Cikin kuka tace dan Allah mama kice min wannan labarin tatsuniya ce ba gaskiya bane ki gayamin in mafarki nake in farka. Mama ta dafata tareda zama kusa da ita tace kalleni da kyau suka hada idanu tace maganar nan nima yanzu kanwata takirani take sanar min Kuma ta sanar dani ba'a son ransa akai auren nan ba.. Maryam tace shikenan mama tawa takare banda sauran amfani à duniya rayuwa ta akan shi na tsarashi bana sauraron kowa akan son da nake masa. Mama tace karki damu wacce ya aura da kafafun ta zata bar gidan Ko ince miki saki uku zemata yanda babu gyara. Maryam tace dagaske mama zaki iya yin haka tana kallon uwar ta cikin son tabbatar da hakan. Ta ce kwarai kuwa kedai wuyan ba'a kawota kwatano ba ke koda ba tazo ba wallahi bazan barta ba. Kisa Aranki Abdul Samad naki ne ke kadai. Rugume maryam tayi tana me tabbatar mata da niyyar ta tayi hakuri... Garin kano. Tsaf aka shirya Rahama wani goldin mayafi ànty ta yafa mata tareda feshe ta da turaruka masu kamshi. Ànty da kanta takai Rahama gun sheik da yan uwan sa. Nan suka shiga yi mata nasiha tabi mijin ta. Yi nayi bari na bari. Karta yi wasa da riko da Addinin ta Azkhar ta rike su da muhimmanci Domin kariya ce Daga dukan masifu. Kanin sheik hussain ke mata fada wajen saida kowa jikin shi yayi sanyi maganganu masu ratsa zukata yaringa fadi. Suka ba sheik daman yayi mata nasiha. Sheik cikin kuka yace Rahama Allah yayi maki Albarka 'duk cikin yaya wallahi kincire tuta biyayyar ki da hakurin InshAllah zekai ki da nasara. Duk Abunda zanfadi yan uwa n'a sun fada. Allah yazaunar daku lafiya dake da mijin naki. Da ameen kowa ya amsa awajen dakyar aka banbare Rahama Daga jikin sheik tana kuka shima yana kuka.... Jin Horn din motoci a kofar gidan ya tabbatar wa jama'ar gidan yan dukan Amarya sun iso. Asiya rike da hannun Rahama suka shigar da ita gidan tareda kai ta dakin mama dan tayi mata adua. Mama kuka yahanata yin magana dan babu abunda take tunowa sai wuyar da Rahama tasha hannun ta da salma gashi yau zasu rabu. Dakyar tafurta Allah yazaunar daku lafiya. Sossai gidan suke ta binta da fatan Alkhairi. Abokan Abdul Samad sun kai su talatin suka zo Kowanne su da mota yazo 'motoci talatin sukai parking kofar gidan. hayaniya ya gauraye unguwar gabadaya Banda busan Algaita n'a gidan sarakuna babu abunda ke tashi a kofar gidan. Matan layin da mazan unguwar cika akayi gun kallon wasan sarakuna. Kusan minti shabiyar suka dauka awajen sunata wasanni da busan Algaita masu daukan vidéo da manyan wayoyin su. Sunata yi. Abdul Samad hayaniyar bakaramin damun shi yakeyi ba. Sannun à hankali ya bude motar tareda zira kafafun sa kasa dayake shanye da takalmi haf cover bakaramin haduwa yayi ba dan sanye yake cikin shadda gezner goldin color. Ya tako kafarsa wajen motar gabadaya kallo ya dawo kan sa. Hannun yayi masu Alamun ya isa haka. Nan da nan suka bari. Surutu ake tayi cikin unguwar sai fadi suke kodai shine angon. Wasu nacewa anya kuwa shine wannan kyakaywan balaraben dayar tace ai ita ma Rahama badaga baya ba. Wallahi Ko ya'akai shine angon bakiga shigar shi bane suna nuna shi da hannun. Abdull Samad tambayar gidan yayi aka nuna masa kofar shiga kai tsaye ya cusa kansa gidan Abokan sa gabadaya suka take masa masa baya. Cike da izzar da takama yake tafiya kallon yanayin gidan yake da tsaren tsaren ta yana Girgiza kai. Hussain yafara musu la le Barka da zuwa shida Abubakar jagora sukai masu dakin sheik. Hussain nagaba suna biye dashi abaya. Komawa yayi tsakiyan Abokan sa ya musu hannun da su fara shiga. Sallama dauke abakin su. Suka shiga dakin. Neman waje sukai duk suka zazzauna. Cike da girmamawa suka gaida sheik da yan uwan sa. Sheik daya kasa gane wane ne angon acikin su dan Abdul Samad tsakiyan su yazauna kansa aduke yake banda latsa waya babu abunda yakeyi. Sheik yace madallah kunzo daukan Amarya Ko. Ina surukin nawa yake ? Ya tambaya Cike da bukatuwa. Faruk yayi murmushi yace Sheik imam gashinan tsakiyar mu tareda dafashi. Yace kai ango Dago kai baban Amarya na magana yafada Cike da kulawa. Dago kai yayi Daga latsa wayar da yakeyi. Caraf Idanun su suka tsarke cikin juna shida sheik. Sheik y.. Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/20/22, 22:34 - A'ish: KANWATA Akwai channel dîna KYAUTA TV kushiga ku danna mun subcribe. Littafin kaikajawa kanka Audio yana kan channel dîna saina jiku. Littafin nan kudi ne. Inkin ganshi a wajen group dîna na sata ne Inkina bukata ga nomba 09069080725. 2️⃣9️⃣ Sheik yace MashaAllah maraba da d'ana ku dan matsa masa mana. Nan da nan abokan sa suka masa Daga baya dan tasowa yayi yana murmushin dole cike da ladabi ya gaida sheik da yan uwan sa. Suka amsa masa cike da farin ciki sheik bakaramin Jin dadi yayi ba ganin wannan shine mijin Rahama godiya yakewa Allah acikin zuciyar sa. Ya tabbatar da yaro ne nagartacce da nutsuwa kamar matar shi Rahama. Sheik da yan uwan suka shiga yiwa Abdul Samad nasiha ayita hakuri intayi badaidai agyara mata. Cikin aro jarumta yace sheik imam mun gode Da wannan amanar da kabamu InshAllah zamu rike. dan yagane sheik shine ke basu sallar juma'a awannan masallacin. Nan da nan suka tashi suka fito abokan da dashi kan sa waje suka koma suna jiran a kawo Amarya. A ka'idar sa Yarima Samad baya wuce karfe goma n'a d'are beyi barci ba. Amma gashi yau Saboda wata an dagula masa lissafi tsaki yake ta jerowa shi kadai. Abokan ango sai fadi suke ayi afito da Amarya d'are nayi akwai masu iyali acikin mu. Wani cikin abokan yace aini yau mata ta nashiga uku inna koma gida cewa zatai naga kawar Amarya ne shiyasa n'a dade à waje. Inama zan samu koda kanwar Amaryar ne. Cikin su wani yace amma kai dan iska ne mata biyun suna caza maka kai shine zaka kara gafara cen dallah. Duk hayaniyar da akeyi d'uk Jin sa yake à takure. Guda yaji yana tashi sossai Asiya rike da hannun Amaryar, matan gidan duk sun fito domin raka amarya dakin ta. Kakar Amarya zubaida tace ku bude mana mota mu shiga d'are nayi. Cikin kosawa take magana. Faruk yace kaka aiba mota daya zaku zauna keda amaryar ba. Kinga angon ta cen nan zata shiga bayan mota tazauna drever ya jasu. Asiya tace ikon Allah aini sonake mu zauna taré. Duk juyin da zasuyi abokan ango sukace wallahi saide Rahama tashiga motar da Abdul Samad yake. Abdul Samad da duk abunda suke fade yana jinsu ba daman yafito yaci uban abokan sa yaga yan uwan ta duk suna wajen hakan yasa ya kame bakin sa. Jin anbude mota yasa ya dukar da kansa kasa Ransa a bace yake duk ya takura. Muryan Asiya yaji tana cewa kishiga da kafar dama. Tabe baki yayi yana fadin iyayen iya yi wai kafar dama daman ance d'ana hagu zata shiga yana maganar zuci. Shigar da ita motar sukai tareda rufe musu. Gabadayan su suka shishige motocin su tareda diban iyaye mata da kawayen Rahama. Tafiya ake inda drever yasa wakar Nura m inuwa. Abdul samad da tun shigowan Rahama cikin motar ya matsa sossai yanda kasan su shida ne a motar. Ita kuwa banda kuka babu abunda takeyi kukan Rabuwa da Ànty da Abba da mama. Sheshekar kukan ta yacika masa kunne ya Salam ya furta à fili dago kai yayi kamar zece wani abu saiya fasa. Yana cije labban sa... Sun sha Tafiya kafun su Iso unguwar. Horn motocin sukai nan da nan aka bude musu gate babu bata lokaci suka shigo haraban gidan. Abdul Samad da duk ya kosa su Iso nan da nan yafita a motar yanata zuba uban sauri zeshige dakin sa. Ganin Mamy dasu khadija da Ahmed ga mai martaba da baban Marwan 'waziri duk suna falo. Ina zaka ne kake ta zuba uban sauri cikin sanyi murya yace Mamy wlh barci nake ji kinga shadaya saura. Yana kallon agogon hannun sa. Mamy dake kallon ikon Allah tace ka sallami abokan ka ne kuma Amaryar dawa zaka barta anan ta jefo masa tambaya. Mai martaba yaji dadin zafi zafin da take masa dan shine yabata wannan shawaran inhar sun dawo tabude masa wuta. Cikin kasa da murya yace Mamy duk dakunan gidan nan ace babu daki sai dakina pls dan girman Allah kubarni wallahi kaina ke ciwo. Shiru sukai duka falon Mamy tace naji amma nayau ne gobe saikasan yanda za'ai dan bazata kara kwana wani dakin ba Gyada mata kai yayi Alamun yaji. Jin guda masu shigowa yasa mamy yin shiru. Murna fal Aranta abunda bata kawo shi kusa ba. Shine yau ya tabbata. Nan da nan gidan ya hargitse kaka zubaida takama hannun Rahama tayi mata jagora zuwa falon nan ta damka wa Mamy amanar ta da Mama karama. Mama karama Saboda tsabar Jin dadi tace Ai kishiya ce kawai tazo mu gwada wane ne gwani awajen angon namu. Nan da nan akadau shewa anata tafi ganin Mama karama takama Rahama ta rungume tana kukan farin ciki. Shiko Abdul kamoshi akai Daga tsayen da yake suka kawo shi tsakiyan falo shiru kake ji bakin ya mutu. Nan da nan aka shiga musu nasiha mai ratsa zukata danshi Abdul Samad duk abunda ake fade ba fahimta yake dan yasa epeace a kunnen sa. Yan kawo Amarya suka fara watse wa harda kaka zubaida duk sun wuce sunata yaba hankalin surukan Rahama da kuma gidan daulan data shiga dan ma basu shiga cikin gidan sunyi kallon daulan duniya ba... Asiya zaune kusa da Rahama 'khadija sai janta da hira take tace wai Anty Rahama bazata bude Idanun ta nakosa inga matar yayan mu. Mamy tace sarkin zumudi keda zaku kwana gida daya da ita. Sai Asannan Abdul Samad yatashi Daga zaunen dayake yana kallon Mamy cikin muryan me Jin barci yace. Mamy zanje inkwanta kinsan gobe zamu je kwatano inada case inaga taré zamu koma daku yafada yana me barin falon. Kallon shi Mamy take tace ka je kaba Matar ka masauki itada kawar ta. Nan da nan yaji Ransa yakara baci da to ya amsa mata. Kallon Asiya yayi yace ku tashi Muje bejira cewar su ba yayi gaba. Asiya da Rahama tashi suka khadija nabiye dasu abaya dan takosa taga fuskan Rahama. Dakin dake kusa da nashi ya nuna musu dan shikadai yarage wanda keda kayan bukata a ciki. Yana bude dakin ya shiga suka take masa baya. Asiya sai kallon yanayin tsaruwar dakin take komai n'a adon dakin ja ne hâtta zanin dake shimfide saman gadon ja ne. Uhmm tace kudi n'a inda suke Nidai fatana Allah yazaunar dasu lafiya tareda Rahama. Shiko yana gama nuna wa Asiya abunda ze nuna mata yafice haryakai bakin kofar fita. Asiya tace ji mana tsayawa yayi yana sauraren ta batareda ya waigo ba. Tace duk yunwa muke ji rabon mu da abinci tun n'a safe kafun daurin aure. Uhmm yace à zuciyar shi baga irinta nan ba yau yau dinnan aka tare amma har zasu fara bani aiki.. Afili yace kiyiwa khadija magana zata gayawa faruk nizanje inkwanta Ya kara gaba. Asiya tace uhmm Rahama wannan mijin naki badai izza ba. Khadija tace wlh haka yake amma fa yanada saukin kai wanda besan halin shi ba haka zedauka. Pls matar mu ki Daga gyalen nan inga fuskar ki. Rahama Daga gyalen tayi. Khadija tarude Tace Allah mai halitta wannan zankadediyar mata yaya n'a ya auro ta ware manyan Idanun ta. Wallahi ànty Rahama ke kyakyawa ce aji farko ina m'a insamu Rabin kyaun naki. Sossai Rahama ta d'ara lokaci daya taji khadija ta kwanta mata arai. Asiya tace aikinfi Rahama kyau khadija. Mâke kafada khadija tayi tace inafa saide in zagina kike. Fita khadija tayi dan ta sanarwa faruk bukatar Asiya. Cen bangaren Yarima Samad kwance yake akan gadon sa. Duk yanda yaso barci yadauke sa yakasa.. Tashi Daga kwanciyar yayi yazauna yana cijje labbansa yace to shi wannan auren me ake nufi dashi dan shi wlh bega abunda zeyi da yarinya ba. * * ****** Adamsy yana ta safa da marwa cikin dakin sa. Gabadaya hankalin yadawo jikin sa. Kuka yake yana fadin wayyo kaicona yazanyi inason Rahama bansan ya akayi n'a aikata haka ba.. Fita Daga dakin sa yayi direct dakin su Daddy yatafi ya iske su zaune shida mommy. Kallon shi suke yanda yabi ya rame n'a lokaci daya Mommy tace lafiya ina zakaje adaren nan. Jikin à sanyaye yakaraso gaban su ya durkusa ya saki wani marayan kuka yace Daddy kayafemun n'a tafka babban kuskure dan Allah karku yi fushi dani wallahi inason Rahama Daddy dan Allah ka taimaka min Adawo mun da Rahama ta. Daddy cikin tashin hankalin furucin yace..... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah YouTube channel dîna KYAUTA TV kushiga kumun subcribe https://youtu.be/IuQ44nah6DU 3/20/22, 22:34 - A'ish: KANWATA Akwai channel dina KYAUTA TV kushiga ku danna mun subcribe Comment Share  Like Littafin kai kajawa kanka Audio yana kan channel ɗina saina jiku. Littafin nan kudi ne. Inkin ganshi a wajen group dîna na sata ne Inkina bukata ga nomba 09069080725. 3️⃣0️⃣  Daddy cikin matuƙar kaɗuwa ya ke magana  ya ce  "bansan baka da hankali ba kuma kai daƙiƙi ba ne sai a yau.   Tana matar wani zaka ce haka in shaye-shaye ka fara to maza kadaina tun wuri na faɗa maka wallahi lefen nan dana  haɗa gobe in Allah yakaimu zamu kai gidan mijin nata.      Mommy Idanun ta ya ciko da ƙwalla yanzu Adamu tausayi ya ke bata ɗan nata ta lura kamar iska ne ke damun shi. Cikin sassauta murya tace Daddy Adamu dan Allah kayi haƙuri na lura yaron nan kamar bayin kan shi ba ne.      Ta faɗa  cike da damuwa. Dr Abdullahi ya juyo kanta yana zazzaga masifa ya za ayi yaron nan ya wulaƙanta mu a idon duniya ya sa mun tara jama'a wajen ɗaurin aure tsabar hauka yace yafasa harda faɗin in an ɗaura zai yi mata saki uku a nan wajen Sannan ki buɗe baki ki ce bayin kan shi  ba ne, Laifina ne kenan yafaɗa ya ƙarashe maganar nan cikin fushi.  Ficewa ya yi daga ɗakin y tare da barin gidan baki ɗaya cikin ƙunar rai dan da wuya ya yafewa Adamu wannan abun da ya yi masu.          Mommy banda kuka babu abinda ta ke yi kama hannun ɗan nata tayi ta ce  "kayi haƙuri Rahama ta yi maka nisa, Ka nemo wata matar sai a ɗaura maka aure da ita.  kuka ne ya kwace mashi ya ce " ba na jin  zan iya yin wani aure mommy na haƙura kawai ya ƙare furicin yana mai ficewa daga ɗakin.       Kallon shi ta ke harya fice  zama tayi dirshen kan kujera tareda zabga uban tagumi. ******* Kashe gari         Tunda Asubar fari Rahama ta tashi ta shiga toilette tayi wanka tare da ɗaure Alwala kallon Asiya take da ke ta sharara barci bata san ma  inda kanta ya ke ba.       Murmushi tayi tare da ƙarasowa inda ta ken  cike da so da ƙaunar Aminiyar ta tashafa fuskar ta da hannayen ta dake da damshin ruwa.      Sanyin da Asiya taji yasa ta bude Idanun ta ta  sauke su akan Rahama da ke ƙoƙarin ta da sallah. Mika tayi tareda karanto adu'a tashi Daga barci.     Alhmdulilahi lazi Ahyana ba'ada ma Amatana wa'ilaihin nushur.       Cikin hanzari ta faɗa toilette ko da ta fito ta iske Rahama ta idar tana kan darduma.       Asiya ta fito ita ma Daga toilette din bayan ta idar da sallah takoma gado takwanta.        Rahama tunani ta keyi ina zata samu Alkur'ani mai girma hakan domin dabi'ar ta ce karatu bayan sallah asuba.         Tana fitowa kofar ɗakin tunanin ta ke ina ne ɗakin khadija  ganin ɗakin kusa da ɗakin ta tayi zaton Ko nan khadija take. Cike da nutsuwar ta ta doka sallama ganin shiru babu amsa banda sanyin AC da kamshin turare babu abunda ke tashi a dakin.      Tana fita Daga ɗakin ta jawo ƙofar ta rufe, Ƙoƙarin sauka ta ke Daga kan step domin tasa A ranta sai ta yi karatun nan.     Faruk ya shigo sanye ya ke da farar jallabiya kallon ta ya ke ya na son ya tuno ina ya taɓa ganin fuskar nan.        Kallon ta ya ke lokaci babu Ko kiftawa domin kyawun bakaramin tafiya da imanin sa yayi ba. Sassaita nutsuwar sa ya yi ya ce "baiwar Allah kina cikin ƙawayen amaryar da suka kwana nan gidan kenan.    Kasa ba shi amsa ta yi sai dai ta gyaɗa masa kai Alamun hakane.     Dan Allah kozan samu Al'kur'ani taf faɗa Cike da buƙatuwa.     Eh mana zaki samu ɗan jirani a falon yanzu inje in ɗauko miki dafatan amaryar Samad tana lafiya shiru tayi bata bashi Amsa ba. Cikin hanzari yayi hanyar dakin nasa.    Mamy tafito dan hada wa Amarya da kawar ta break taga Rahama a falon itama mamy bata iya sheda ta fitowar khadija Daga dakin taga ta tafi aguje ta rinsina tana gaisheta anty Rahama antashy lafiya.       Murmushin tayi ta amsa da lafiya. Mamy da take sake da Mamy daman wannan itace matar Da Samad ya aura amma sai lallabashi ake kamar wanda akaba kashi.      Rahama har kasa ta durkusa cike da ladabi tace mama ina kwana. Cikin Jin dadi Mamy tace lafiya lau diyata ya kwanan bakun ta cike da kunya tayi shiru. Faruk yakaraso falon tare da miƙa mata Alkur'ani. Tana karba tayi masa godiya tareda barin wajen.      Gaishe da Mamy yayi yace Mamy danna cikin kawayen Amaryan ne. Mamy dake kallon yanayin sa tace yanzu kana nufin bakasan Matar Abdul Samad ba. To itace. Mamaki yake yace daman akwai kyakyawan mata irin haka a duniya ni dai n'a dade bangani ba.      Marwan tun safe yake ta kiran layin Salma yana ring ba'a ɗagawa. Tsaki yaketa jerowa yace ita wannan banzar ina ta ajiye wayar ta inason ta turomin hotunan nan bansan waya dau wayata dana baba n'a ba. Ya goge su koya akai akwai wanda yake bayan mu.       Kara kiran layin Salma yayi cikin sa'a ta Daga. Bayan sun gaisa yace kwana biyu kona kira bana samun Ki inafatan dai lafiya Ko.     Daga can ɓangaren tace lafiya lau ne. Marwan ya numfasa tareda Tsayuwar sa ya sanar. Mata yana bukatan ta sake turo masa hotunan ɗaya tura mata.     Salma cikin Jin haushin sa da bakin cikin dake cinta tace nifa tun Ranar na goge awaya ta naga bazasu mun Amfani ba tafada cikin bacin rai.        Marwan ya ce " yanzu gayamin inda kike inason inzo wajen ki zamu dan tattauna kin San mutumin d'ana dauka hoto da yayar ki wanda naga kin kyasa yayi aure à jiya.       Riƙe da baki Salma tace yayi aure fa daman cen ansa masa  rana ne ?      Marwan ya ce  "A'a ai ɗiyar wata malami ne da za'a daura mata aure da wani mai suna adamu sai yace yafasa shine aka ba Abdul Samad.  Banda innaliahi wa'inna il raj un  Babu abunda Salma take furtawa cikin kukan da ya kwace mata tace yanzu kana nufin wannan balaraben shine ya Auri Rahama.  Marwan da mamaki yacika shi yace eh sunan matar da 'aka bashi ce.  Kin santa ne ya jefo mata tambaya cike da rudani.  Kwarai kuwa niko nasan ta yaya tace uwa daya uba daya.        Kuma itace awannan hoton daka dauka.  Sallamar sheik ne yasa takasa cigaba da magana kallon ta yake yake yana kallon wayar hannun ta cikin tsawa yace dawa kike waya.  Bakin ta na rawa tace wata kawata ce.        Ki je waje mijin na ki yazo Daga haka yafi ce Daga dakin domin sun zanta da ànty kan kai kayan Rahama.  Salma banda kuka babu abunda takeyi kaicona ni Salma d'ana sani keya ce.          Wallahi danasan wannan mijin zaki aura dako bazan taba rabaki da Adamsy ba.  Tana ajiye wayar ta tadau gyale ta yafa kai tsaye zauren n'a su taje ta same shi.  Cikin faɗuwar gaba takaraso wajen shi.  Kallon shi take Daga sama har kasa tana Girgiza kai.           Al'amin shima ita yake kallo cike da tsana yana ayyana irin wahalan daze bata intaje gidan shi.  Mugun kallo yake binta dashi cikin zafin rai da tafarsa zuciya da takura mishi da a kayi dole saiyaje wajen ta.  Ranshi A ɓace ya ce ke Salma kidauka watan mutuwar ki ce takama.  Karuwar gida.            Cikin zazzare idanu nan da nan suka ciko da kwalla ta ce "bangane karuwan gida ba.  Dawa kaga ina karuwan ci.          Bata gama rufe bakin taba sai ji tayi ya wanke ta da kyawawan maruka guda uku masu gigita kwakwalwa kokarin....  Ta ku har kullum kyauta Daga Allah.   3/20/22, 22:34 - A'ish: KANWATA Akwai channel dîna KYAUTA TV kushiga ku danna mun. Subcribe Comment Share Like Littafin kaikajawa kanka audio yana kan channel dîna saina jiku. Littafin nan kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata. Inkin bukata ga nomba. 09069080725 3️⃣1️⃣ Kokarin kara mata wanin marin yake saita kauce. Nan da nan Idanun ta suka ciko da kwalla. Al'amin duk kukan da take besa yaji zuciyar shi yayi sanyi ba. Cikin tsawar daya daka mata wanda yasa hantar cikin ta kadawa. Keee Salma wallahi banason ki zan zauna dake dan tilasta mun da akai kwabe baki yayi yana jifanta da mugun kallo yace nabaki dama kina iya tunkarar iyayen ki akan zancena su nemar miki mafita inkuma kinki uhmmm da kanki zaki sai ruwan dafa kanki. Salma tagama fusa ta bata taba sanin Al'amin jaki bane sai yau. Cikin zafin rai tace kai meya hana ka sake ni naga hannun ka sakin yake. Maganar iyayena in sanar musu su raba auren kaine zakayi bani ba kuma wallahi zan tabbatar maka ni karuwan gidan ce. Karka dauka ka mari banza wallahi, inba jahili ba wake dukan mace. Tunda tafara magana bakinta kawai yake kallo yanda take zaro zance. Girgiza kai yayi yace haka kika ce Ko ? Ta ce eh haka nace saime takara zancen tareda koma gida. Bayan ta yakebi da kallo kafun yasakai cikin tafasar zuciya yabar gidan. Tana shiga dakin su bakin gado tazauna kukan zuci take yanzu ita Al'amin zecewa karuwar gida, kalmar nan bakaramin sosa mata zuciya yayi... Sheik yakira Dr Abdullahi yayi masa zancen kai kayan Amarya. Dr Abdullahi yace ku bar kayan kafun agama gyara mata wajen zama kasan anyi auren ne batareda anshirya ba karka damu yanzu batada matsalar komi à gidan yafada masa cike da girmamawa. Sheik yace to babu matsala nagode Daga haka sukai sallama. Kallon anty yayi yace saide ku kaimata kayayyakin sababbin dinkuna. Mama tashigo dakin bakin ta dauke da sallama ganin sheik da Ànty a dakin su biyu kadai wani katutun bakin ciki ne yarufe mata idanu lokaci daya. Cikin Jin haushin su takaraso dakin.. Daman nazo ne in gayamaka yan uwana sunce yau zasu tafi kuma suna son suje gidan Rahama tanabin anty da muguwar harara. Sheik daya lura tsiya ce kecin ta yace Aishatu ai babu matsala akan yanada kyau bara insa koda Abubakar ne yakaisu yakai karshen zancen tareda tashi yabar dakin danshi beson abunda ze Daga mai hankali. Sheik nabarin dakin Anty itama ta tashi zata fice mama tasha gabanta tace watau kundaukeni yar iska zuwana yasa duk kuka watse. To bari kiji Asirin da kikaiwa wa mijina harya tsaneni wataran saiya koma kanki tana huci sama _sama kayataccen murmushi Anty tayi tace dadina da gobe saurin zuwa.. Tunda kinsan inayin Asirine tokema ki je kiyi mana tafada tareda barin wajen cike da mamakin wai me laifin ta dan ta auri mijin ta. *,***********,***** Yarima Samad kusan makara yayi Daga barcin dayakoma bayan sallah Asuba. A gaggauce yashirya cikin kananun kaya Jean bleu da hash din riga bakaramin kyau yayi da shigan turawa ba. Gaban mirrow yaje ya taje sajen sa tareda fesa turaren sa one love shine asalin turaren dayake shafawa tun kuruciyar sa. Cike da nutsuwa yagama shiryawa tsaf takalman sa ya zira a kafafun sa kokarin daukar wayoyin yake yayi daidai da shigowar Faruk da Aminu suma duk sunshirya. Aminu yace ranka yadade yau fa mun so mu makara fa. Faruk yace ai harda gajiyan jiya wlh kasan mun dade bamu tara gajiya irin haka ba. Samad n'a daukar jakan kayan sa yace Muje Ko tareda yin gaba take masa baya suka take masa baya. Cikin sauri sauri yake taka matakalan step. À gaggauce yasauko kasa iske su Mamy da khadija da Ahmed yayi. Cike da ladabi yagaida Mamy ta amsa masa fuskan ta babu walwala.. Muje Ko ya furta yana me kallon yanayin ta. Shiru tayi taki bashi Amsa. Faruk yace Mamy karmuyi latti fa dan mai martaba da Abban marwan da marwan da waziri sunyi gaba sunyi gaba sunce mun same su àcen. Still dai shiru ne bata basu Amsa ba. Har sun cire rai da zata kulasu sai sukaji tace ita kuma Matar taka ya zakai da ita da kake ta shirin tafiya babu tunani tafada cike da bacin rai. Ya Salam Yarima Samad yafurta shi Sam ya mance da ita cikin damuwa yace Mamy ai sai ta zauna har in dawo Ko yafada cike da gajiyawa da zancen. Mamy tace koda a gidan mahaukata ne ban taba ganin Amaryar data kwana daya gidan miji ba yatafi yabar yar mutane babu kwakwaran bayanin da yayi mata. Asiya ce ke saukowa Daga kan step hannun ta dauke da kwanunka da sukayi break zatakai kitchen sannun ku da warhaka ta furta tareda zuwa kitchen takai kwanunka tadawo. Cikin nutsuwar ta da kamalar ta take kallon Abdul Samad tace mijin kawata zuwa dan anjima zantafi gidan mu. Da zaran ankawo kayan Matar ka tafada cike da tabbatar masa da zancen nata. Kakalo murmushin dole yayi ganin Mamy ta tsare shi da idanu. Cikin cool voice dinsa ahannu sa cikin aljihun wandon sa yace tun yanzu zaki tafi haba dakin kara mana kwana mana yafada cikin sakin fuskan dole. Asiya da taji dadin amsar da yabata dan tadauka har cikin ransa yake zaro kalaman bakin sa. Tace inna kara kwana gidan mu za'ai mun fada tana kokarin hawa kan step hartakai karshen matakalan yabata amsa da OK zaki ga khadija da sako n'a yafada tareda kallon réaction din Mamy ganin tana murmushi yasashi tabbatar wa eh lallai taji dadin abun da yayi... Asiya n'a wuce wa Mamy tace kokai fa haka ake son gwarzon namiji. Yanzu abunda nakeso dakai kai zaman ka kaci gaba da binciken daya kawo ka. Faruk zeja ragaman zaman kotun da zakai tafada cike da bada umarni. Innaliahi wa'inna il a rajun yafada à a bayyane gabadaya falon kallon sa suke cike da mamaki.. Turo baki yayi gaba yace yanzu Saboda Allah Mamy Alkawari fa nadauka zan taimaki bayin Allah nan kuma ke ce kikaban karfin gwiwa lokaci daya ki rushe nidai aduba lamarin nan. Yafada kamar me shirin yin kuka. Faruk me ze iya yaron da Ko magana be iya ba. Sake da baki Faruk ke kallon sa yace Ah lallai ban iya magana ba kace yanzu n'a tabbatar kayi aure duk Ada bakasan haka ba sai Daga jiya zuwa yau.. Faruk yace Mamy wlh kada kibarshi yaje kuma Mamy kibari gobe ku tafi nida Aminu munyi gaba yau dan dole nine zan maye gurbin sa. Kallon Abdul Samad yayi yace ai bazamu wuce sati daya ba mun dawo kaide kazauna ka kula da aikin ka da kuma Amaryar ka yafada cike da tsokana kama hannun Aminu sukai tareda barin gidan zuwa airport. Gabadaya Abdul Samad yadauke wuta a tsaye wani katutun bakin cikin hanashi tafiya ke damun sa 'kasa magana yayi yana kokarin komawa dakin sa. Mamy tace dakata ya tsaya tareda waigowa dan Idanun sa sun canja launi zuwa ja. Kaje dakin Rahama kataho mun da ita kuzo tare dan sonake inkara ma ku nasiha dan jiya ina Lure dakai ana muku fada eapace ne a kunnen ka kai kaga tabbatace Ko maza katafi inajiran ka tafada cikin tsawa. Ba musu yayi hanyar dakin da Rahama take à hankali yadanna hadle din kofar Ko sallama beyi ba yashige dakin kai tsaye dan Idanun sa sun rufe bemasan inda yake jefa kafafun sa ba. Asiya sake da baki take kallon yanda yashigo tsakiyar dakin 'Rahama tabashi baya tana karatun Alkur'an zazaakar muryan ta ya gauraye dakin. Kallon ta bayan ta yake yace uhmm mun hadu da yayan malamai. Bara ta nuna mana gidan jahilai tazo. Asiya bakinta n'a rawa take kallon Rahama tace Inkin kai Aya ki dakatar ga mijin ki nan tundazu à tsaye yakasa fadin koda kalma daya ce. Gab Gab Gab haka zuciyar Rahama ya shiga bugawa da karfin tsiya Ajiye Alkur'an tayi tana kokarin saka hijab din ta. Cikin sauri kallon ta yake babu Ko kiftawa soya ke yaga fuskar ta. Tana saka hijab din ta tajuyo a hankali zata cemishi ina kwana caraf Idanun su ya tsarke cikin juna. Kusan Atare suka bude baki zasu yi magana tareda fadin......... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah. 3/20/22, 22:34 - A'ish: KANWATA Akwai channel dîna KYAUTA TV kushiga ku danna mun. Subcribe Comment Share Like Littafin kaikajawa kanka audio yana kan channel dîna saina jiku. Littafin nan kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata. Inkin bukata ga nomba. 09069080725 3️⃣2️⃣ Kusan Atare suka bude baki zasuyi '' magana tareda fadin kaine '' shima yace ke ce bakin sa na rawa lokaci daya yaji wani katutun bakin ciki ya mamaye zuciyar shi karfin hali yayi ya kalli Asiya yace dan Allah Ko zaki bamu waje zan danyi magana da ita yafada fuskar babu yabo babu fallasa. Asiya tace ai babu matsala inkun gama ina kasa tareda farin dakin. Ta ja musu kofar yadawo da kallon sa akan ta banda rawa babu abunda jikin ta keyi tsoro da fargaba dan tabbas ta gane shi '' Wani kallo yake bin dashi mai cike da ma'anoni da keda wuyan fassarawa yace uhmm. Sai yau n'a gane ke mayya ta ce au daman abunda kikai mun a airport be isa ba saida kikasan hanyar dakikabi dan ki aureni ke wai ma in tambayeki inban manta ba kun taba zuwa ma'aikata n'a keda Adamu wanda yafasa auren naki aka lika min ke Tun ranar d'ana ganki kina yawo da Adamu n'a raina wayon ki da Ajin yakarashe zancen cikin bacin rai banda tafasa babu abunda zuciyar shi keyi. Rahama kanta aduke banda kuka babu abunda take cikin sanyi murya cike da ladabi tace Dan Allah kayi hakuri kabar zuciyata ta samu nutsuwa tashi Daga inda take tayi tana kokarin fita Daga dakin cikin zafin nama ya jawo ta tareda dawo da ita dakin kallon ta yake yace sokike ki je kihadani da Mamy shiyasa kike kokarin fita. Girgiza kai tayi tace Alamun ba haka zatai ba. Wlh koda wasa kikai abunda yasa Mamy ta fahimci wani abun zaki ga Abunda zanmiki a gidan nan. Dan haka shiga toilette ki je kiwanke fuskarki kaji min mata da Jan sharri daman mata haka kuke masu neman sanadi. Kallon yake yanata zuba ruwan masifan dashi kansa besan n'a menene ba '' ganin yacika mata kunne yasa tafada toilettes tadauro Alwala hajabin ta tasaka tana kokarin daukar dadduma dan sallah kadai shike bata nutsuwa in ranta ya baci 'fisge dadduman yayi Daga hannun ta yana huci cikin bacin rai yace kin daukeni dan iska Ko. Nikadai ke ta magana shine kika shareni ga banza Ko yakarashe zancen yana bin da kallon haushin ganin ta da yayi ranar farko itada Adamsy. A kamfanin sa. ALLAH YABAKA HAKURI SHINE KALMAR DATA FURTA DAN Allah bani dadduma ta. Ta fada cike da gajiya da takura mata da yayi da masifa. Kibari inkin dawo kinyi sallah Mamy keson ganin ki kuma kada ki sake kinuna damuwa akan fuskar kinji n'a gayamiki Ko. Gyada masa kai tayi Alamun taji gaba yayi tana biye dashi abaya har suka karaso falon. Cikin murmushin yake yace Mamy gamu mun iso tareda zama akasa dukan su Asiya tace uhmm kodai jarabar tashi ce ta motsa shiyasa yakoroni oh Rahama zataga sabon Rayuwa da batasan shi ba tana murmushi. Sossai Mamy tayi masu nasiha mai ratsa zukata tace Abdul Samad kanada ilimi banson yazama n'a banza kai ne me kare hakkin Al'umma inason ka kare hakkin matar ka dan Allah badan ni ba. Jiki Asanyaye yace Mamy bakida matsala dani cikin sanyi murya yace Mamy Inkin gama dani ina iya tafiya Saboda Dr Abdullahi yakirani à waya bansan kiran mènene yafada tareda Mikewa tsaye. Ahmad yace yaya Samad zanbika pls OK Muje yabashi amsa cike da sauri yake tafiya yana gudun kada Mamy takara sa shi wani aikin yakosa yabar gidan gabadaya. Kusan lasa'ar Anty sukayo ayari tareda yan uwan Mama da yan uwanta da kawayen su 'harda makwaftan su. Abubakar taré dashi akazo Abdul jalil yabiyo shi sossai wayanda basu zo kawo Amarya ba suka saki baki suna kallon tsaruwar gidan. Mamy daman tasan dazuwan su kyakyawan tarba sukai masu tareda mommy Adamu dan tazo ta taya su amsar baki. Girki me Rai da lafiya Mamy t'asa akai musu cike da babban kula. Abubakar yana shigowa bayan sun gaisa da surukan kanwar shi ya nemi ayi masa jagora har dakin Rahama. Asiya takaishi Rahama n'a ganin sa aguje taje ta rungume shi tana murna tace yaya dan Allah ka ringa zuwa ina ganin ka kwana daya bakaji yanda naji ba. Murmushi yake harda hawaye yace Rahama ta kenan wayagayamiki haka akeyi aini yayan ki ne koda kanin ki ne. Bazeyu kullum aringa gani n'a à gidan ki ba hakan zubda mutunci ne kin gane Ko my kanwaty tareda shafa fuskar ta yana mejin son ta da kaunar ta 'ina kyakyawan mijin naki yake ya tambaya cike da kulawa. Shiru tayi tace bansan inda yake ba tana turo baki cikin shagwaba' ' dariya yayi yace uhmm shagwaban nan dai tana nan ba'a daina ba. Uhmm tace yaya wai ina Salma take tafada cike da kewa shiru yayi yana tunanin anya Rahama ba irin matan Aljanna bace kuwa yanzu ace duk wannan bakin cikin da ta shayar da ita à jiya amma yau tana tambayar ta. Murmushi yayi a fili yace tana gida aikin San mijin nata saiya kama haya Ko ince dangin sa zasu kama mishi sai su tare ' ya sallam tafurta tace amma meze hana Abba yakama mashi daki su zauna nasan zaman kadaici ze dame t'a. Abubakar kallon ta yake yanda duk ta damu yace kwantar da hankalin ki ai sun ma kama daki kaya kawai ake jira yafadi hakane dan tabar zancen Salma dan haryanzu cike da Jin haushin ta yake Sun dade suna hira kafun yayi mata sallama ze tafi kuka tasoma tana fadin yanzu shikenan zaka tafi kabarni yaya n'a gayamin yaushe zaka dawo. Yace inaga saikin haihu Ko kuma kinzo gida. Kalmar haihuwa daya furta take ta juyawa tace uhmm wai haihuwa sai dai a gidan marayu zan samo yaya in rena dan wlh ina sha'awar reno. Tare suka sauko Daga kan matakalan step din ita da Abubakar sannu da zuwa tayima bakin ta da suka ba je suna cin abinci a falo kallon Ànty tayi da take waya tana fadin kalan labulayen da za'a kawo wa Rahama wuce su tayi tabi bayan Abubakar ta same shi jikin mota yana kokarin budewa 'kallon shi take Idanun ta cike da kwalla tace inka je ka gaida Abba da Mama zuwa t'ai ta rungumeshi tana kuka sai Rarrashin ta yake' yayi daidai da shigowar motar Yarima Samad tun Daga nesa yake hango Rahama rungume da wani da besan Ko waye ba. Parking din motar yafito ta gefen idanu yake kallon su saida yazo daidai su yayiwa Abubakar hannun sukai musabaha cike da Jin dadi Abubakar yace kanina dan Allah ga kanwata Amana. Yarima Samad cikin Jin haushin su yace bakada matsala yanzu kazo ne ya tambaya. Abubakar yace eh bandade ba kuma yanzu zan tafi. Abdul Samad yace dan Allah ka gaidamin surukina sheik imam Yana kokarin shiga Daga cikin gidan kai tsaye yashige gidan yana tunanin hukuncin dazeyiwa Rahama akan rungumar Abubakar da tayi yarinya babu kamun kai kana magana tana kada kai kaman kadangariya mtssss yaja tsakiii kasa karasawa falon yayi ganin baki cike duk sunyiwa falon kaca_kaca da abinci kokarin barin falon yake ànty ta hango shi kuma ta tabbata shine mijin Rahama dan yanda aka suffan ta ma ta shi. Ànty tace haba Surikina ya ka tsaya bakin kofa ne Shigo mana duk nan iyayen ka ne fa 'cikin sanyin jiki yakaraso yana kallon yanda suka maida masa gida kamar gidan dambe à ladabce ya gaishe su' Mamy data fito Daga dakin ta tace kaga wannan itace uwar rikon Rahama Ma'ana matar baban ta tana me nuna masa Ànty cike da girmamawa yasake gaishe ta yana kokarin barin falon. Sai bayan isha'i suka tattara zasu tafi 'Abdul jalil be gaji da ganin Rahama ba dan tunda suka zo yana manne da ita a daki dakyar ànty ta tsawata masa akan yazo sutafi aizekara dawowa Asiya ta tattara inata inata tana kuka Rahama n'a kuka tace shikenan Asiya zaki tafi kibarni kaicona daman haka aure yakesa zukata kuka dan Allah karki tafi kuka suke sossai Aguje takama kafar Ànty dake kokarin shiga mota tana kuka iya ranta tace ànty kema tafiya zakiyi kibarni wayyo uwata shekara da shekaru ajikinki nake kwana ke ce fitila mai haska duhun dake cikin zuciyata shikenan Farin cikin n'a yakare ànty. Cikin kuka ànty tace Rahama banso kika sani kuka ba tunjiya nake ta kokarin daurewa nakasa inaganin kamar yawuce a yau shine zaki kara sani kukan kiyi hakuri Abdul Samad shine rayuwan ki yanzu duk abunda ze je yadawo karki taba Daga murya akan nasa zakiyi nasara InshAllah takarasa zancen tana kokarin shiga mota.. Kuka take sossai har motar su yabar haraban gidan jiki asanyaye tadawo cikin gidan iske Mamy da mijin nata kadai ne a falo khadija da Ahmed duk sun tafi sun kwanta dan suma sun tara gajiya. Falon tadawo ta nemi waje kasa ta zauna tana watsa da yatsun hannun kewar khadija take da bata kwanta ba data taya ta kwana gashi batasan dakin nasu ba '' bare taje ta taso ta. Falon shiru banda karar message din WhatsApp babu abunda kakeji 'kallon shi Mamy take yanda ya karkata hankalin sa kan wayar hannun sa gaban sa ledan kaji ne da juice da Mamy ta sashi dole ya siyo su. Mamy da barci yafara dibarta ta kalle shi tace ina kayan da ka amso Daga gidan Dr Abdullahi sunce lefe ne Ko' ' eh yabata amsa suna À mota mance su nayi yafada ba tareda ya dago kai ba. Katashi kuje ku kwanta d'are yayi Ko kallon Rahama take da duk tsananin tsoro yakamata me Mamy take nufi daki daya zata kwana da wannan mutumin uhmm wayyo Allah anty ze zalinceni maganar zuci take dawo da ita cikin tunanin ta yayi yace tashi Muje Ko tareda yin gaba dakyar ta tashi dan ta lura Mamy kallon ta take cikin Jin kunya tabi bayan nashi ita Ko mamy daman jira take su tafi gaban Idanun ta dan tasan halin nashi shiyasa takara kwana dan tagyara masa zama. Kashe wutar falon tayi tareda wuce wa dakin nata cikin kasala. Abdul Samad tunda suka shiga dakin banda safa da marwa babu abunda yake yi kallon ta yake yanda ta rakube jikin bangon dakin Tunanin maganar da Mamy tayi masa lokacin daze je siyo kaji. Girgiza kai yayi cikin zuciyar sa yace ina Mamy n'a bazeyu ba saidai ki gafarceni Ko hadani kwana daki daya da ita bakaramin kokari nayi ba. Barin wani tunani yayi tareda shiga toilette yayi wanka yashirya cikin kayan barci saida ya Haye gadon yakwanta yana kokarin rage hasken dakin yahango ta inda yabar ta nan tsaye. Cikin bacin rai yace ga kaji nan Mamy t'asa in siyo miki karma kiyi tunanin wani abu kin wani tsaya kaman an kafaki awajen yafada cike da fada to dan Allah karki cinye ni danye wannan kallon haba yayi yawa mana. Ita dai Rahama kallon sa take tana son ta koma dayan dakin data kwana jiya dan batasan inda zata kwananta anan ba. Kokarin fita take har ta murda handle din kofar tana kokarin sa kai cikin zafin nama zata tona mai Asiri ya kamo hannayen ta masu taushi da tsansti wani yar yar haka yaji tsikar jikin sa na tashi sakin hannun ta yayi. Yace ki wuce ciki nace Ko dauki bargo gashi cen ki shinfida a kasa ki kwanta '' Yafada cikin fushi. cikin hanzari da tsoron sa ta hau gadon tana kokarin dauko bargon hannun yakai..... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah NB. Nasan dayawa basu San duk Ranar juma'a bana postin din littafin kanwata ba. Sai mun hadu Ranar asabar acigaba da comment da sharhi 3/20/22, 22:34 - A'ish: KANWATA Akwai channel dîna KYAUTA TV kushiga ku danna mun. Subcribe Comment Share Like Littafin kaikajawa kanka audio yana kan channel dîna saina jiku. Littafin nan kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata. Inkin bukata ga nomba. 09069080725 3️⃣3️⃣ ''' kokarin dauko bargon take hannun ta yakai kan wayar sa dake dake Ring kan screen din wayar anrubuta Maryam '' maimaita sunan take cikin zuciyar ta 'shiko ganin ta tsaya ne yasa shi fadin me kike yi ne da bazaki sauko ba Daga kan gadon ba. Daga dauko bargo yakarashe zancen yana mata kallon tuhuma. Jin karar wayar ne yasa shi zuwa daukar wayar ganin Maryam ce me kiran ya so ya katse Ganin Rahama yasa ya Daga. .... Daga cen bangaren ta rushe da kuka tace yanzu yaya Abdul Samad aure kayi ' me ye laifina dan n'ace inason ka dan Allah kaduba lamarina wlh inason ka''' soyake ya rufe ta da fada amma ganin Rahama yasa yace haba baby n'a meye ze dameki dan nayi auren Sadaka kedai kinsha kurumin ki aini naki ne har Abada karki damu kanki kinji Ko amma pls kibari gobe zamu yi waya gobe Ran maryam yabaci Jin yana shirin katse wayar tace pls yaya Abdul Samad kayimin Alkawari daya'' inajinki my baby yafada idon sa na kan Rahama duk abunda yake fade bama Jin sa take ba tunda taji yace auren Sadaka ta toshe kunnen ta ahankali take karanto suratul Ar rahman tana Jin nutsuwa na saukar mata dan ita ba bakuwar zafi bace Adamsy tafara tuno wa tana kukan zuci tace dakaine n'a aura da yanzu nasan nayi aure daman haka n'a tashi cikin wahala banda Ànty da Abba da mutanen gari to bana samun sauki. Ina Ganin tsananin Mama ashe wannan yafi ta uhmm batasan sanda barawo barci yayi awon gaba da ita ba 'tana ta sauke nauyayyen ajiyar zuciya a dunkule ta kwanta dan Sam bata saki jikin ta ba. Shiko yarima Samad yace inajin ki Maryam wani Alkawari kenan zan miki''' dan Yanzu ya lura duk abunda yake fadi Rahama batasan yanayi ba tuni tayi barcin ta. Kalamin maryam ne yadawo dashi cikin hayyacin sa yace mene ? Maimaita banjin da kyau ba. Cikin tsoro yanda ya canja launin sa lokaci daya tace ina nufin dan Allah kada ka kusanci wannan matar taka. Tsawar daya daka mata yasa wayar ta fadi Daga hannun ta cikin hanzari ta dauka takara à kunnen ta. Cijje labbansa yayi yace bansan bakida hankali ba sai yau. Ni zakiyiwa maganar banza kada na kusance ta fa kika ce wai m'a meye ruwan ki da hakan innayi '' banason shishigi komai lalacewan naka naka ne inafatan kin fahimce ni. A yanzu dai tana amsa sunan Mata ta ki kula da harshen ki. Maryam tace kaifa kace min sadaka aka baka ita tana turo baki gaba '' ' eh dan nace miki sadaka ne shine ze baki damar gayamin abunda k ranki yaso'''ke tsaya kiji kalmar da kikaji nace miki baby to badake nake ba. Da ita nake ya katse wayar yana maida ajiyar zuciya. Sai fadi yake watau ma barci take naso taji kalaman da zasu kona mata zuciya Ko zata je gidan nasu tace batason aure insamu inhuta da wahala. Itako Maryam kuka take tace wallahi mama asirin nan be kamashi ba dafarko wlh kamar yaci shi amma Daga baya wlh saiya canja dan Allah mama kimin kokari wajen wannan malami dan Allah ayi masa aikin da kwata kwata baze jishi a namiji ba '' Ko kuma ya tsane ta '' inason ayi aikin da zesa yazo nan kwatano da ita dan wlh masarauta zankoma da zama sai auren ya mutu inacen za'a daura nawa auren da nashi tafada cikin kuka. Mamar ta na bugun bayan ta tace haba wane Yarima Samad Ko kin mance baban ki dan siyasa ne yanada mushurikan malamai wallahi duk wani mugun aiki babu wanda basu iya ba kedai kibari yadawo gida zan zauna dashi akan haka. Ita kanta Mamy bazan kyaleta ba so nawa muna jifan ta baya samun ta narasa dalili dole in canja hanya nima tafada cikin bawa Maryam tabbacin abunda zasu aika ta. Kallon Maryam take tace Share hawayen ki Muje kitchen ki tayani aiki ba musu suka tafi taré.... ************************** Kashe gari. Kasar kwatano🇧🇯 Masarautar gheuzo. Jakadiya mai yiwa mutanen Iso wajen mai martaba ce durkushe a gaban mai martaba cike da girmamawa tace Gaisheka Adalin Sarki ya shugabana Barka da dawo Al'umma daukakacin masarautar nan suna Maka Barka da isowa kaida tawagarka. Kanta akasa tanata zuba masa kirari. Mai martaba gyara zaman sa akan kujerar mulki tareda gyara rawanin kan shi kana kallon kasan yana cikin farin ciki. Kallon Jakadiya yayi yace inason keda Waziri su sanar à masarautar nan lungu da sako '' A sanar masu labarin auren Yarima Samad a shekaran jiya à garin kwatano ita kanta Jakadiya maganar ta Girgiza ta matuka aure ta fada a zuciyar 'afili tace Ranka yadade yaushe zasu Iso ne yariman shida Amaryar tasa. Takarashe zancen cikin Jin dadi. Mai martaba yace in har n'a shirya hakan zan sanar ma ku sai ku fada'' Yakarashe zancen yana kallon waziri cike da girmamawa suka bar fadan'' 'bayi masu yiwa sarki fifita suna bayan sa' kamar yanda suka saba aiwatar da aikin nasu. Labari ya karade masarauta wai Yarima Samad yayi aure kuma yar Sahararren malamin Addinin nan da duniyar musulmi suka San da zaman sa. Ita ya aura banda gulma babu abunda ke tashi à masarautar. Baiwar fulani Asabe tareda yar ta Karima zaune suke suna zancen auren Yarima '' Karima tace mama wai kinsan meyake ban mamaki kuwa. Girgiza kai tayi tana me cigaba da gugan kayan ta '' numfashi ta fesar tace wallahi ina ganin karshen zaluncin. Masarautar nan yakusa zuwa karshe tana me jinjina kanta. Asabe tace meyasa kikace haka Karima batare da ta kalle ta ba. Karima tace kinsan ni ce baiwar dake kula da sashin Yarima Samad ce kuma yawancin halayen sa nasani '' Wlh wani lokacin innaje da niyar inmasa gyara adakin sa sai in iskeshi shikadai yana ta fada yana dukan bangon dakin har jini yana fitowa nasha ganin haka wlh shiyasa nasamu wani magani da baba yataba bani irin n'a masu shirin hauka nasamai a ruwan shan sa. Nidai tun lokacin yadauki lokaci mai tsawo be tashi ba sai yana gab da tafiya Kano naga abun yadawo sabo. Asabe barin gugan tayi rike da baki tace Amma Karima kinada karfin hali in wani yaganki sai ace mugun abune zaki masa dan Allah karki kara wannan gangancin kinji Ko ta gyada kanta alamun gamsuwa ' Ni wlh mama nayi hakane dan yana mugun bani tausayi kinsan miskilan cin sa Ko n'a bashi ba amsa zeyi ba. Asabe tace da wannan KUMA YANZU DE TUNDA YAYI AURE Alhmdulilah karshen su yakusa zuwa karshe fashewa da kuka tayi tace munyi Rashin Adalin sarki Alhaji Salihu turaki a mulkin sa babu girman kai shima mai matarba bashi da aibu kodaya be samu mataimaka adalai bane.. ************************* Fulani sai safa da marwa takeyi cikin daki '' a hasale ta kalli wani bawan nata mai suna Abdul gafar tace amma yau anyi dan iska ya kabari akayi auren Yarima Samad dawuri haka bayan nace banson kwata kwata yayi aure dan yakusa mutuwa '' Marwan d'ana shine zeyi aure à masarautar nan yanzu inhar ya kusanci Matar sa tayi ciki wlh kashin mu yabushe yanzu ma wlh auren nan dayayi bakaramin kalubale zamu fuskan ta. Abdul gafar kansa a kasa cikin sassauta murya yace ya shugaba ta wallahi yanda kika sani aka ake aiwatar miki da aiki bantaba koda mistek daya ba tuba nake yakai karshen maganar kansa à kasa. Taku daya zuwa biyu tayi ta Iso gaban nasa tace yanzu abunda nakeso dakai ka tashi ka koma wajen wannan malamin ka gayamai nace Duk abunda za'ai ayi kada ya kusance ta asa masa son zuwa da ita masarautar nan hakanne kadai ze sa a cimma buri dan wallahi ba yar malamai take ba Ko a saudiya tafito sai tabar Yarima Samad amma bazan barta taci bulus ba wallahi auren sa da tayi saina mata hukunci mafi muni Sannan a karshe in kashe shi taimasa takaba kaga kenan tayi zaman banza atare dashi. Dole yarinya takoma inda tafito. Takarashe zancen cikin tafasar zuciya. ***************. Maman Maryam ita Abban ta gaban wani malamin tsibbu banda tashin gurnani babu abunda kake ji awajen. Dago jajayen Idanun sa yayi yana kallon su bayan ya gama buga kasa. Yace gaskiya wannan yarinyar bamu iya jifan ta Daga nesa damun tura mata Aljani take kashe su kota raunata su mafita daya shine ayi Amfani da Yarima Samad wajen kawo ta kasar nan inbahakaba gaskiya babu abunda zan iya''.. diyar ku tasha kurumin ta saita aure shi inhar yadawo kasar nan. So muke abunda yaje yi àcen yaji yafita aransa itakuma Matar tashi uhmm murna ze koma ciki dan uban ta ' Amma karku bari Yarima Samad ya kusanci Matar sa muddin ya aikata tofah ya karya mana aikin mu dan yarinyar nan Ashirye take iyayen ta sun dafata. Yakarashe zancen cikin tabbatar musu da bayanan sa. Abban Maryam ya numfasa yana kallon matar shi da tayi tagumi yace to mallam zamuyi kokari ganin mun hana shi kusantar ta InshAllah. Mu zamu wuce. Malam. Yace saikun dawo Daga haka suka fice zuciyar su babu dadi. ................. Kasar Gabon. BABA SALIHU yana wajen ginin gidan sa shida dattijon nan 'murmushi kwance akan fuskar sa yake kallon yanayin yanda akai tsarin ginin acikin zuciyar sa sai fadi yake'' Mata ta kece keson irin wannan ginin gashi nayi batare da kinsani ba. Dattijon yace ya shugaban Adalai ya naga yanayin ka ya canza kodai ginin be maka bane musa arusa shi. Girgiza kai yayi yace A' à Ko Kusa karka damu.. Karar wayar ne yasa shi saka hannun cikin Aljihun rigar sa. Kallon sacreen din wayar yake yana murmushi tareda barin inda dattijon yake yakara wayar a kunnen sa. Sallama yayi yace ina kashiga ne kwana biyu inata kiran layin ka ba'a Daga wa. Daga cen bangaren yace yi hakuri mun shiga busy ne daman zan sanar dakai Yarima Samad yayi aure '' cikin kaduwa baba Salihu yace aure kuma dawa.. Yana kokarin bashi amsa sai Jin yayi network ya dauke gabadaya sakamakon hadarin daya hadu sama sossai. Baba salihu sai hello yake ta fadi yanaga kayi shiru kallon wayar yayi yaga ta katse. Sake danna masa kira yayi yaji wayar bata shiga busy. Fuskar sa cike da damuwa yace inhar Yarima yayi aure da wacce bana so dole ne insan abun yi yafada cikin damuwa. ******************** KANO. MAMY tsaf suka SHIRYA zasu wuce khadija fuskar cike da damuwa zasu tafi subar Rahama '' Ahmed yace Mamy muyi sauri kada mu makara fa. YARIMA Samad suka hango yana saukowa Daga kan matakalan step da sassarfa cikin shigar shi ta wani tsadaddan boyel yasaka hula bakaramin kyau yayiwa Mamy ba harya tuna mata da mijin ta. Inakwana mamy yafada fuska a sake lafiya lau tabashi amsa Khadija da Ahmed suka gaishe cikin saikin fuska yace au duk kun Kosa ku tafi Ko. Nima din nakusa zuwa yafada yana lacakan bakin khadija. Khadija cikin shagwaba tace Mamy kina gani Ko. Mamy tace babu ruwana kullum yara kuke komawa shida yayi aure yakamata yafara hankali. Hade fuska yayi yanajin haushin furucin Mamy. Mamy tace wai ina Rahama ne banji duriyar ta taci brek din da aka kai mata kuwa. Eh Mamy tacinye duka harda side kwanun yafada cikin sanyin murya. Mamay tace bara inje dakaina in sauko da ita kasan inason ta saki jikinta tafada tareda bin hanyar matakalan step. Hankalin Yarima Samad yayi mugun tashi dan yasan Rahama tana zaune kan wannan bargon da ta kwana jiya. Mamy n'a gani komai ze iya faruwa. Cikin sauri yabi bayan Mamy da hannun ta yakai kan handle din kofar zata bude tashiga. Kama hannun Mamy yayi à hankali atashe ya..... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/20/22, 22:34 - A'ish: KANWATA Akwai channel dîna KYAUTA TV kushiga ku danna mun subcribe. Littafin kaikajawa kanka Audio yana kan channel dîna saina jiku. Littafin nan kudi ne. Inkin ganshi a wajen group dîna na sata ne Inkina bukata ga nomba 09069080725. 3️⃣4️⃣ Kama hannun Mamy yayi hankali atashe. Mamy kallon sa take da mamaki tace yadai lafiya kuwa tana mai kallon hannun ta daya rike.. Murmushin yayi yana sosa keya yace namance ban gayamiki ba tashiga wanka nasan yanzu tana kokarin shiryawa yakarashe zancen cikin tsoron kada ta bude. Murmushi Mamy tayi tace kuma kafini gaskiya dole ne sai n'a nemi izini kafun nashiga bara n'a koma kasa in jira tagama dan Allah shiga ka gayamata tayi sauri. Juyawa tayi tana kada kai mamakin Yarima takeyi yanda taga tsoron ta a Idanun sa murmushi tayi tace saida haka ake zama lafiya dasu. Shiko Yarima Samad dakin ya shiga babu sallama iske ta yayi bata nan Jin karar ruwa yasashi sanin tana toilette. Kwankwasa kofar toilette din yayi. Rahama gaban ta ne ya fadi Jin buga kofa da akai. Kayan data cire ta maida tareda fitowa Daga toilette din duk kayan jikin ta damshin ruwa yasa sun dan jike. Kallon ta yake tunda tafito yanda take raba gefen sa. Cikin bada umarni yace. Keee kadangaruwa yi maza kishirya Mamy yau zasu wuce '' tanason ganin ki yanzu'' gyada kai tayi alamun gamsuwa. Ganin takasa aikata komai yace ba magana nake miki bane cikin Daga murya nace jiranki ake ki canja Muje Ko yakarasa zancen cikin Jin haushin ta. Cikin muryan ta mai dadin sauraro tace dan Allah ka fita zan canja kaya. Uhmm yayi yana kallon ta hannayen sa cikin aljihun rigar sa yafice Daga dakin dan shi ya manta da yafita din saida ta tuna masa. Mamy tace yanaga kataho kai kadai ina take ne bata gama rufe baki ba tahango Rahama n'a kokarin saukowa Daga kan matakalan Stép sanye take da doguwar riga material mai Stone marron color ta yafa mayafin ta maroon kafar ta dauke da takalmi flat cike da nutsuwa takaraso falon gaishe da mamy tayi a ladabce tareda gaida Ahmed da khadija cikin sakin fuska. Mamy cikin Jin dadi ganin Rahama tace diya ta yau zamu koma kasar mu sai Allah yakawo ki Rahama duk yanayin ta ya canja tadawo kalan tausayi Mamy ta lura Sam batason Tafiyar tasu hakan yasa Ta kalli Abdul Samad ta tace to mudai zamu tafi karka manta in bana nan akwai Allah. Mamakin furucin Mamy yayi cikin son kawar da zancen yace mu je Mamy kada mu latti. Khadija n'a kuka Rahama n'a kukan Rabasu da za'ai. Shiko Yarima kallon ikon Allah yake yaushe suka San juna da har suke kuka. Cikin sauri sukabar gidan Rahama tana kallon motar su yatashi wanda mijin ta ne ke tukin. Kukan zuci take tace yau gidan nan zemin zafi cikin sanyin jiki takoma gidan tana tunanin abunda zatayi. Har airport yakaisu suna zuwa yayi daidai da jirgi ze tashi babu bata lokaci suka shiga '' yarima n'a kallon su har jirgi nasu ya tashi. Komawa yayi inda motar sa take 'cikin sauri yabar filin airport. ******************* Mama da kawar ta Talatu suna shawaran yanda za' akai kayan Salma. Talatu tace mun je munga gidan gaskiya dakin yayi kadan haba yarasa inda ze kama haya sai wajen gari gaskiya yaron nan beda Adalci. Mama tasauke nauyayyen ajiyar zuciya tace yazanyi talatu n'a gayawa uban ta yakama musu haya koda babban gida ne nasu sukadai yace Sam besan wannan zancen ba waishi hakkin Salma yafita akan sa abunda yazama wajibi akan sa yariga yayi mata. Uhmm talatu tace tana mai gyara zaman ta tace ina hankalin ki yake ne. Mama tace bangane mekike nufi hankali yana kanki. Uhmm gaskiya baya kanki céwar talatu. Ke baki lura ba a gidan nan kece babba fa amma sheik duk abunda Sa'adatu ta fada wlh baya mu sa mata da itace tace a kamawa Salma haya wlh saiyayi shi koda kuwa beso. Da jimm Mama tayi tayi tagumi tace aini tariga ta shanye shi ta wanke ta bashi yasha ai Allah yahadaka kishi da fulani wallahi kabani. Talatu hararar mama tayi tace ke bazaki tashi tsaye ba ki kwatar wa kanki yanci ba '' ba ina nufin kishiga malamai ba. Yaki zakiyi acikin gidan ki. wallahi matarbarki da kimar ki yadawo Idanun Sheik. Sallamar Ànty ne yasa talatu yin shiru tana me sakarwa ànty murmushin yake. Maman Rahama ke ce ?. Eh Nice inna Talatu'' ànty tabata amsa. Tana me kallon Mama da ta juya musu baya. Cikin sanyin murya tace Maman Salma wajen ki nazo. Mama tajuyo tace inajin ki Ranta abace take magana hakan da takeyi ita anty Ko ajikin ta. Dama batun kai kayan Salma ne wayanda basu zama dole sai tayi amfani dasu ba ajiye su zamuyi a store dan dakin nata bashida girma '' Sannan kibada kudin da za'aje adauko mai makeup kamata yayi akai Amarya tsaf tsaf da ita gwanin ban sha'awa tafada tana kallon talatu. Talatu tace kwarai kuwa maman Rahama maganar ki dutse. Mama ta waigo tana kallon ànty tace babu matsala zan aiko da kudin abaki. Cikin Gamsuwa ànty tace saina jiki tareda barin dakin. Mama da talatu suka kalli juna atare. Talatu tace baga irin ta nan ba wlh babu asirin da matar nan take miki ''.. ta iya kissa da kisisina jifa yanzu tazo tana tambayar kudin makeup. Uban Salman shima wani abun daban zata ce ana bukata ahaka zata siye miki miji ke kina zaune wai kishi Allah natuba wa ke ta kishi yanzu kishina sutura ta wlh ki daura dammara kawata. Shewa suka buga Mama da kawar ta ' Shiyasa nake son ki talatu kanki yana ja InshAllah zan bi shawaran ki. ... Salma suna zaune itada Aminiyar ta Amina suna shawaran yanda zasu yiwa Al'amin asiri dan ya sake ta. Amina tace kyalemu dashi ai yau zaki taré Ko nasan da wuya ki samu magani yau ki jira cikin satin dakaina zanje miki. Amma haryanzu kin tsaura kinason Adamsy kuwa tana kallon Salma. Salma ta numfasa tace kedai me zanyi da Adamsy ga Abdul Samad. Cikin zazzare idanu Amina tace bangane ga Abdul Samad ba. Mijin yayar taki. Salma tace kwarai kuwa shinake nufi. Tashi tayi Daga zaunen da take tareda jujjuyawa tana kada kugun ta tace kalleni Amina dan Allah banida diri ne Ko kyau ne bandashi. Tun Ranar d'ana fara ganin mijin Rahama naji ya kwanta min. Amina cikin bacin Rai tace haba Salma meyasa bazaki sassauta wa Rahama ba jibi abunda kikai mata akan Adamu. Sai Allah yabata wanda yafishi ni kinga badani za'a lalata aure ba dama ace be aure ta bane sai mu Rabasu '' cikin bacin rai Amina ta d'au jakar ta zata fita '' a guje Salma tarike hannun ta tace haba Daga ina miki wasa saikiyi zuciya. Tsaki Amina tayi tace ai aure yawuce wasa. Salma Dakyar ta rarrashi Amina ta hakura tazauna jiran lokacin daukar Amarya. Abubakar zaune a kofar gidan nasu yana shan iska Alkur'an na hannun sa. Parking motar da akai ne yasa hankalin sa yadawo kan wanda ke kokarin fitowa. Adamsy yagani cikin farar jallabiya fuskan shi dauke da damuwa yakaraso wajen Abubakar yana mai bashi hannu Abubakar kin bashi hannu yayi yana bin shi da kallon banza tashi yayi yana kokarin shigewa Daga ciki yasha gaban sa 'yace dan girman Allah katsaya. Cak Abubakar yatsaya yajuyo yana kallon sa ransa abace. Cikin kuka Adamu yace nasan dole kuyi fushi dani wallahi shaidan ne ya kadamin gangan dan Allah ku yafe min natuba duk yabi ya marairaice fuska Abubakar jikin sa yayi sanyi ya ce Allah m'a muna masa laifi ya yafe mana bare dan Adam karka damu yawuce. Adam yace inason ganin sheik dan Allah karka hana. Shiru yayi yana nazarin ina sheik yaje. Cen yace kaduba massalacin juma'a ne baka ganshi ba. Adam yace ban je ba nan nafara zuwa. To kaje cen zaka same shi yana tafsir. Daga haka ya juya a motar sa dan zuwa massalaci. Abubakar cike da tausayin Adamu yashige gida. Adam zuwa yayi ya iske sheik n'a kokarin fita Daga massalacin kafafun sa yarike yana kuka sheik Sam bega fuskar wanda ya kama shi ba sai jiyayi yana fadin dan girman Allah ka kayafemun hakkin ku baze barni inzauna lafiya ba. Jin muryan Adamu yasa sheik sa hannayen sa ya dago ka yana kallon yanda hawaye ya wanke masa fuska. Cike da tausayin sa yace kai ma bayin kanka bane Allah ne ya kaddara hakan saita faru daman rubutacce ne '' irin haka inta faru sai kaga ansamu matsala Daga dangin amaya da Ango mutane basa daukar kalmar kaddara. Ya kalli sama yace nayi imani da Allah shine ke bayarwa shike hanawa. Allah yahanaka yaba Abdul Samad dan haka karka damu n'a yafe maka Rahama ma ta yafe dan batada riko adua zaka bita dashi n'a zaman lfy da à gidan auren ta. Godiya adamu ya shiga yiwa sheik ya sanar masa gobe zasu tafi england shida iyayen sa. Sheik yayi masu Adua Allah yakai lafiya ai zumunci be kare ba za'a ringa gaisawa. ................. Bayan isha'i dangin Al'amin su kazo da mota daya dan daukar Amarya ànty kadai ce tabisu da amina dan babu kowa duk sun watse. Sunsha zaman mota 'Amina tace wai gidan Salma saikace zamu bar gari''' ànty tace ai mun kusa ahaka dai har suka iso unguwar'' dangin Al'amin sai wani kallon banza suke wa dakin yanda kasan ba dan uwan su bane yakama ba Suna kaita suka juyo Salma tayi tayi amina takwana tace ina Bazan kwana à jejin nan gashi babu wuta badaniba.. Tanaji tana gani suka tafi suka bar ta. Tasha kuka har ta gode wa Allah. Tashi tayi ta leka cikin dakin taga babu toilette sai a tsakar gida. Wayyo Allah n'a ni salma yazanyi inyi rayuwa nan wajen. Sallamar Al'amin ne yadawo da ita cikin hayyacin ta. Hannun shi dauke da leda kallon ta yake yace kee karuwar gida Tsawar daya daka mata yasa ta rikice bakin ta na rawa tace naam. Bani kwanu in juye mana farar nan bakiga yanda yake ta zuba kam shi ba yana murmushi '' ga kunun Aya ya fiddo shi Daga ledan me dankaren sanyi. Cikin razana tace fara kace fa ina kazar take '' Dariya tabashi yace Keko ai sandar dake hannun ka dashi zakai duka. Maza dauko kwanun kinga da dumi dumin ta umma n'a ta soya mana. Cikin kuka tace wallahi bazanci ba kaji shege dan iska. Al'amin yazare idanu yace ni kike cewa shege. Tace angayamaka tana murguda baki. Kaman jira yake yacire belt din wandon sa 'bugun ta yake ta Ko ina inda yasamu saida yayi mata likis har bata iya motsin kirki' ' banda sautin kukan ta babu abunda kake ji. Makotar su babu wanda ya leko sai fadi suke yanzu haka kukan jima' i takeyi ne. ...... .******************** Abdul sai kusan karfe tara yadawo gidan agajiye iske ta zaune à falo sanye da hijab tana kallon tashar Afrika tv3. Hankalin ta da tunanin ta yakoma akan kallon bama taji shigowar sa ba. Sai ganin mutum tayi tsaye à kanta wani razananne kara tasaki tana neman hanyar guduwa hannu yasa ya damko ta jikin ta nata kyarma wanda tuni tafada jikin sa batare da tasani ba. Ashhh yafada yayin da.... Taku har kullum kyauta Daga Allah 3/20/22, 22:34 - A'ish: KANWATA Akwai channel dîna KYAUTA TV kushiga ku danna mun. Subcribe Comment Share Like Littafin kaikajawa kanka audio yana kan channel dîna saina jiku. Littafin nan kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata. Inkin bukata ga nomba. 09069080725 3️⃣5️⃣ Ashhh yafada yayin da yaga ta sake masa nauyi. Tsawar daya daka mata yadawo da ita cikin hayyacin ganin a jikin sa tafada yasa cikin Jin kunya ta sake shi kokarin haurawa sama takeyi '' Taji kakkausar muryar sa wanda babu komai cikin sai bakin ciki da bacin Rai. Kee daka ta!! Yafada cikin Daga murya Watau kin Saba kwanciya jikin maza shiyasa kika danne ki Ko uhmm ke bara in gayamiki Ko a airport da gangan kikai fada kaina tareda tara min gajiya '' yanzu haka wannan wanda yafasa auren naki aka likamin ke '' yasha gugar jikin ki yafada cikin takaicin tuno wannan ranar. Rahama kamar wacce aka sokawa mashi haka taji kalaman nasa sun bata mata rai matuka. Juyowa tayi ta dawo falon tafiya take kamar bata so '' zararan Idanun sa ya sauke su akanta yayin da take kusan to falon haka yaji bugawar zuciyar sa yana tsanantawa ganin ta a adurkushe gaban sa '' cikin nutsuwa tafara magana Dan Allah kayi hakuri abunda yafaru a airport akasi aka samu '' maganar Adamu kuma da ka ganni da dashi a wannan campagny babu wata mummunar alaka tsakanina dashi narokeka dan girman zatin Allah karka kara taso da wannan zancen '' cikin kuka tace kana danganta ni da halayen da ba nawa bane '' tashi tayi cikin sauri ta haura sama. Direct dakin da tafara sauka ranar farko nan ta nufa '' toilettes ta fada ta dauro Alwala'' tazo tada sallah nafila a raka'ar ta karshe ta dade a sujjada tana fadin ya Allah ga baiwar ka nan kaikace muyi wa iyaye biyayya inhar bani da rabon Jin dadi a duniya Allah kabani Jin dadi a lahira' kuka take sossai abunda yafaru tundaga ranar daurin auren ta yafara dawo mata sabo. Tana idar da sallah tazauna ta zabga uban tagumi tuno wayar ta tayi taje tabude jakar ta tadauko shi '' tunda aka kawo ta bata waiwaye shi ba sai yau. Kunnar wayar tayi.. Tareda kunna data sakonnin suka fara shigowa na masu mata fatan Alkhairi da masu tambayar shin dagsk Yarima Samad ta aura. Group whsap din tashiga nan firan auren nasu taga anayi wasu na fadin ai kyau ne ya hadu da kyau irin su in suka haihu kyawawan yara zasu haifa. Uhmm wai yara gidan marayu zan je InshAllah anba yaro Ko yarinya in rena da kaina. Niko ikilima Adam nace Rahama bakisan kan dawan garin bane Muje zuwa dai.. Fita group tayi taringa bin sakonni message sakon Asiya tagani tace oh Rahama sai yanzu ake ganin ki online da Alama jarababben mijin naki yahanaki sakat ne. Bata bata amsa ba saidai rubuta mata uhmm tayi. Kawar da zancen tayi tace yakika koma gida sannun ku da kokari Allah yasaka da Alkhairi yar uwa rabin jiki. Sossai Asiya taji dadin kalaman kawar ta. Sakon Adamu ne yashigo wayar ta hakan yasa taji hankalin ta yayi mugun tashi ganin ya rubuta. Rahama nasan kila dawuya ki kara amfani da layin ki ina me baki hakuri nasan na cutar dake amma wlh bansan ya akayi na aika ta miki haka ba.. Shaidan ne ya rudeni. Kallon sakon take tana kuka har sauti n'a fita yayi daidai da Abdul Samad ze shiga dakin sa yajiyo sautin kukan nasa har yaso yaba banza ajiyar ta tuno da kalamin Mamy n'a karshe kafun tabar garin yasa yatafi dakin kai tsaye '' bude dakin yayi babu sallama a bakin sa. Kallon ta yakeyi yanda take zaune kan darduma ga waya gaban ta. Ta ku daya yayi zuwa biyu sai ganin shi tayi yasa hannun ya wabce wayar '' cikin tsananin tashin hankali yake karanta sakon Adamu wanda bata fita akan sakon nasa ba. Dubawa yayi yaga eh lallai Adamu nakan online sticket mai dauke da hoton zuciya ya tura mata.. Yarima Samad cikin tafasar zuciya yace kan uban cen yarinyar nan watau batada Tarbiyya da auren nawa akan ta take chattin da wani kato.. Tsawar daya daka mata yasa ta firgice tana mai kallon yanda yakara sauya kamanni sa zuwa mugu '' keee ya ma sunan ki ? Ya tambaya cikin Tsawa. Bakin ta na rawa tace Rahama tasan yasani tsabar rainin wayau ne. In banda ke wawiya ce wayake chattin da tsohon saurayi da auren wani akan sa '' taku daya zuwa uku yayi ya Iso tsakiyar dakin cikin haushin ta da tsanar ta da yakeji acikin Ransa '' yace kibari idan na sake ki saiki je kuci gaba da tambadewa keda shi. Ze fita Daga dakin ta dago kai à hankali tace baka ban wayar ba. Babu abunda yabata masa rai illah bata nuna nadamar ta akan laifin fira da kwartaye ba '' wayar ne yadame ta. Sa kai yayi yawuce dakin nasa sai huci huci yake sama sama yace ai laifin mai Martaba ne nakaranta a Al'kur'ani wanda baya kishin matar sa baze shiga Aljanna ba '' Toshi kishin basai kana son matar bane koko dai Ko baka son yazakai kenan '' 'Wlh Mamy banda haramta mun saikin ta dakikai ba da babu auren nan ze je. Wayar sa yazaro kirar iPhone 13 plus wani Malamin su me basuda Hadda yakira yake tambayar sa fatawa. Malam yace Allah yasa nasani Yarima. Cikin sanyi murya yace malam kamar ace mutum ayi masa auren dole 'kuma matar daya aura' tana fira da wani samarin awaje dan Allah yazakai mata yakarashe tambayar cikin jiran amsa. Malam ya numfasa yace Abdul Samad inhar mijin auren dole akai masa ya wajaba akan sa yayi wa iyayen sa biyayya wajen sauke nauyin da Allah yadaura masa '' indai yakula da hakkin ta kuma take kula maza yayi kokarin yasa ta ahanya ta hanyar yi mata waazi sai in hakan ya gagara ne zesako manya a ciki. Kuma InshAllah za'a samu maslaha. Abdul Samad yace godiya nake Malam Daga haka sukai sallama. Zama yayi bakin gado yana nazarin kalaman malam toshi ya zeyi da rayuwan sa ne yarinyar nan shifa ba sonta yake ba zeyi ta zama da ita ne ahaka. Faruk ne yakirashi a waya Daga wayar yayi yaki magana '' Dagacen bangaren yace Angon Rahama yakake ne tunda baka nema n'a ni kam n'a ne me ka. Wai in tambayeka mana sau nawa kayi ne adaren jiya yana me rufe bakin sa dan dariya na cin sa. Halin duniyan ci Yarima yayi masa yace Daman bakasan sau nawa nake cin abinci a wuni bane dan iska sai yau. Faruk cikin tsokana yace wlh yarinyar n'an karama ce kabita ahankali. Kalaman Faruk bakaramin kona masa rai yayi ba '' cikin son kawar da zancen yace gobe zaku yi zaman kotu Ko ? Faruk yace daman dalilin kiran ka kenan inason kaban duk wasu bayanan daka. Tattara dan gobe shari'ar mu itace za'ai na farko. Yarima Samad yace zantura maka ta WhatsApp ina Mamy take bamu yi waya da fatan sun isa lafiya. Lafiya lau suka isa yabashi amsa... Kadai rike amana yar mutane. Tareda katse wayar yana dariya. ******************** Rahama yana fita Daga dakin tace yau dai n'a bani yazanyi da rayuwa ta Da Abdul Samad da Salma wayafi iya mugun ta ne take tambayar kanta. Nima dai nace bara in tambayeku ku bani Amsar dazan ba Rahama ..................................................................................... Al'amin yayi wa Salma bugun dayasa Ko kwakwaran motsi bata yi banda sautin kukan ta dake fita ahakali babu abunda kake ji. Kallon ta yake yanda dukiyar fulanin ta ya bayyana nan take yaji sha'awar sa ta motsa. Kofar dakin nasa ya murza wa key tareda dawowa ciki yana kallo yanda take nishi. Hannun yasa yana kokarin cire mata rigata 'cikin kuka tace Dan Allah karkamin komi wallahi banaso. Bakyaso kikace Ko ta Girgiza kai Alamun eh. Fincikota yayi kayan jikin nata saida suka yage danyasha Alwashin saiyayi koda ta karfi ne. Duk yanda t'aso ta kwace Al'amin yafi karfin Nata. Batareda wani wasannin motsa sha'awa ba '' hakanan ya Afka mata wani razannen ihu ta saiki wanda yasa makotar na gidan fitowa dan su abun yafara basu tsoro kardai yakashe yar mutane. Al'amin bakaramin illah yayi mata ba '' gadon kaca kaca da jini '' ita Ko Salma ta dade da sumewa. Cikin tsananin tashin hankalin ganin bata numfashi yasashi bude kofar neman agaji. Mutane nashigowa ihu suka saka dansu basu taba ganin mugun aiki irin wannan '' ciccibar Salma sukayi sai Asibiti. Al'amin da duk yabi ya rikice haka yabi bayan su. *********************** Abdul Samad daure da towel ajikin sa lafaffen cikin sa yasha yace oh ni yunwa nake ji wancen yarinyar tunda tashigo rayuwa ta shikenan komai nawa ya tsaya cak. Komawa da baya yayi tareda dan kwanciya a gadon waya n'a Hannun sa. Sakon Fulani ne ya shigo wayar sa tace d'ana munji auren ka Allah yasa Alkhairi. Ameen yabata amsa atakaice yasan gulma ne ke cin ta. Kokarin kashe data yake yaga ta turo. Amma kasan Al'adan masarauta Ko akan jinin sarauta insukai aure. Maida mata amsa yayi da A'a saikin fada. Cikin Jin dadin yabata hankalin sa tace duk rintsi duk wuya karka kusanci matar ka harsai kunzo. Kwatano Saboda akwai farin kyalle da ake nunawa à masarauta dan a tabbatar da matar tazo da budurcin ta a gidan miji. Yarima Samad zumbur yamike tsaye yana mai cije labbansa yace budurcin..... Ta ku har kullum kyauta daga Allah 3/20/22, 22:34 - A'ish: KANWATA Akwai channel dîna KYAUTA TV kushiga ku danna mun. Subcribe Comment Share Like Littafin kaikajawa kanka audio yana kan channel dîna saina jiku. Littafin nan kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata. Inkin bukata ga nomba. 09069080725. 3️⃣6️⃣ '''' Yace budurci kuma nana ta zancen ya shiga yi cikin zuciyar yana mamakin rashin kunyar Fulani a fili cikin takaicin furucin ta yadau wayar yarubuta mata.... Ai lokacin da aka daura auren wace irin gudummuwa kika bada''' Zancen budurci kuma ku je da banzar Al'adar ku '' angayamuku ni mai kazamin kwakwalwa ne da tunanin dabbobi irin naki '' Mata ta kuma tun yaushe na buge boss ba mamaki ma tasamu shigen ciki yakarasa zancen cikin muguwar tsanan ta yana tura mata sakon ya kashe data kai tsaye toilettes yafada domin yin wanka '' yana wanka kalaman Fulani na masa yawo cikin kwanyar kansa ''... Tuno kalamin Mamy yayi cikin kuka yace Mamy ki yafemun zuwan wannan yarinyar cikin Rayuwa ta yasa nazama mara biyayya a gareki.. Kokarin fita Daga bayin yake bayan ya tsane jikin sa da tawul '''' wani walkiya yagani mai tsoratarwa nan take Idanun sa suka fara kada wa ihu yake muryan sa na fita Azabure yazo dakin ya zauna bakin gado wadrobe din sa yabude yasauka jallabiya bleu tareda zira takalmin sa dan bakaramin yunwa yake ji ba. Hakan yasa cikin hanzari ya zira takalmin kafar sa. Kokarin fita yake Daga dakin yakara ganin wannan walkiyan adu'oi yafara karantowa dan dazun yaji Rahama tana karanto su saiya haddace dan ya tabbata adua kariya ce '' à hankali yaji nutsuwa n'a saukar masa. Ita ma Rahama yunwa takeji hakan yasa tafito Daga dakin zata je kitchen iske shi tayi a falo yana kokarin fita Daga gidan motsin ta yasashi waiwayo wa yana kallon ta yanda take kokarin shiga kitchen batare da yabi ta kanta ba yafi ce Daga gidan '' motar sa yashiga kai tsaye babban restaurant yatafi yayi order abinci fruit salad dan shi mayen wannan abincin ne '' har ya baro restaurant saiya tuna da Rahama akan yasa yasauko yakoma tareda kara yin wata order koda ya dawo gida iske Rahama yayi zaune ta cire hijabin kanta. Kamshin indomi ya baibaye duka gidan.. Kallon Abincin nata yake yana kallon yanda ta daura kafafun ta daya akan tebur din tsakiyar falon kwabe baki yayi yana me mamaki hartakai tazauna masa kan kujerar mulkin sa Ko su Faruk basa zama akai. Ganin yashigo yasa ta sauke kafafun ta murya à sanyaye tace Sannu da dawowa Amjad. Maimaita sunan yayi da Amjad kuma dawowa falon yayi yazauna one Sister kan kujerar hannun sa dauke da ledoji tashi tayi cikin sauri dan yanzu t'a lura da leda hannun sa tana karba ta ajiye su géfe shiko kallon ta yake yana tuna kalamin Fulani. Direct kitchen ta nufa tadauko plate me dan girma tadawo falon cike da nutsuwa fruit salad din ta juye masa tareda kai masa a gaban sa. Cike da girmawa tace anzuba kadauka... Ganin be bata amsa ba yasa takara maimata kaci abincin ka. Cigaba da danna wayar sa yakeyi hakan yasa ta dau indomi ta zata koma daki takusa kai karshen matakalan step din tajiyo muryan sa yana fadin. Wa kika barwa dayan abinci batareda ya kalle ta hankalin sa nakan wayar sa. Kallon shi tayi nawasu dakiku kafun ta juyo ta dauka. Tana kokarin komawa. Dakin nata yace ke wannan dakin dakike tunanin naki ne to ba dakin ki bane oho kwanan bargo ne baki so ko ? Girgiza kai tayi Alamun A'a bahaka bane. Tunda ba haka bane à dakina zaki kwana kina gama cin abinci kidauko bargon nan ki kwanta akai kafun nashiga dakin. Tana barin dakin ya tabbatar tawuce Sannan yafara cin abincin beci wani abinci me yawa ba hakanan ya ajiye sauran anan. Kiran wani abokin sa yayi da suka rako shi dauko Amarya. Bayan sun gaisa Yarima Samad yace ya gajiyar ku dan Allah ka mikawa sauran abokan sakon godiya bisa karar da suka min gun dauko diyar sheik imam. Kokarin tashi yake yaga kiran Mamy a wayar saida yaji faduwar gaba amma ya dake yana Daga wayar ya gyara zaman sa kan kujera sallama yayi mata Dagacen bangaren ta amsa masa. Abdul Samad dafatan duk kuna lafiya Ko tafada cike da kulawa ina Rahama yata take.. Abdul Samad inafatan kana kula da hakkin ta. Dan Mamy tasamu labarin Abunda Fulani ta gaya masa, cikin hikima da dabarun ta '' ta fara sheshekar kuka '' hankalin Yarima Samad yayi mugun tashi yace Mamy kukan ki babban hatsari ne a rayuwa ta inhar Saboda ni kike yin sa.. Mamy ta numfasa tace Yarima Samad Mahaifin ka beda buri a duniya daya wuce yaga kayi aure har ka hayyafa. Allah yasa cika masa dayan burin inada yakinin duk halin da muke ciki yana sane damu. Duk ranar da matar ka ta haihu ranar Mahaifin ka ze taka kafafun sa cikin masarautar nan inada yakini. Yarima Samad tashi Daga zaunen yayi yanata safa da marwa '' yakasa bawa Mamy amsa da ya fahimci abunda takeson yayi duk da bata fito a fili. Cikin dauriya yace Mamy yakamata ayiwa Ahmad aure fa. Ran Mamy yabaci tasan soyake ya kawar da zancen '' ganin tayi tsaki yasa jikin sa yayi sanyi sossai. Murya cent kasan makoshi yace Allah ya azurtamu da Mata nagari da zuri'a nagari. Mamy tace bangane ya azurtaku da mata nagari Cikin bacin rai tace sai wani lallabaka nake kana kaucewa to wallahi indai ka tauye hakkin yar mutane Allah baze Barka ba. Batajira cewar sa ta katse wayar Shiko dafe da kai yayi hanzar dakin sa. *********************** Wani docto ne mai suna Hamza wanda shine yana Daga cikin Malaman su Salma a skul kallon ta yake bayan yagama mata dinki uhmm wai wannan yarinyar uwar Rashin kunya itace yau miji yayi wa diban Albarka. Kallon Al'amin yayi cikin bacin rai yace Amma kai jaki ne Ko à dabbobi basa haka duka Salma nawa take yarinyar da bata kai 16 yrs '' Al'amin a stage din da ake Ko wani irin zagi za'ai masa baze bata masa rai burin bewuce ta samu lfy ba. . Makotar su sukace wa Al'amin ka kira dangin ta mana inaga hakan zefi. Cikin tsoro yace ai wannan matsala ta ce ba t'asu komai ake so zan bada kudi koda kuwa nawa ne inada kudi. Duk wani taimako anba Salma inda yadauke suka koma gida. Restaurant yatafi yasiyo mata manyan gasassun kaji '' yace zakici tunda kema kin bayar da wannan tunanin yakoma gida '' iske ta yayi lumshe da idanu '' yayi juyin duniya taki cin Abincin nan. Kyaleta yayi yazauna yaci kajin shi yace a wannan garabasar d'ana kwasa dole saida irin wannan Kazan zan maida abunda na rasa ajikina. . Salma tana kwance Rahama ce tafado mata arai tace yanzu nasan tanacen cikin daula tareda wannan balaraben. Taya zaki aure shi Rahama bayan Nice na cancanci haka dole wataran zan je inga daulan da kike ci '' Wai shi Abban mu da be kaunata yaushe ze mutu ne dan wlh yanada dukiya masu yawa fidda kudin ne bayason yi Saboda zalunci. Ji mijin da ya aura mun Tareda fashewa da sabon kuka. ************************* Zaune zaune shida yayan sa Abubakar ' Abdul jalil kallon su yake cike da so da kaunar yana musu nasiha mai ratsa zukata akan Jin tsoron Allah.. Gabadaya dakin yadauki shiru sheik yace Abubakar kaine babba duk gidan nan Dan Allah koda bayan Raina ka rike kannen ka da Amana. Abubakar yace InshAllah Abba zamu rayu dakai kaine zaka binne ni da hannun ka yana magana cikin raunin murya. Sheik yace A'a ai duk iyaye sun fi son yayan su. Su binne su. Abdul jalil yace Abba in Allah ya yarda muna tareda dakai. Mama ce ta shigo bakinta dauke da sallama. Sheik yace Ah sannu da zuwa uwargida rangida. Murmushi tayi Jin wannan kirarin da mijin ta yake mata. Bismillah ga waje ya nuna mata kujera. Zama tayi tana kallon Abdul jalil taji Ranta yasoma baci watau shima ga shi dan sheik Ko shegiyar mata saida tayi har ta haihu gidan nan. Murmushin yake tayi tace Abdul jalil d'ana ku ne anan. Cikin fara'ar sa yace uwata Nice ya gida ya aiki ta amsa masa da lfylau ne. Abubakar yace mama kinga yau ban shigo sashin ki ba. Yanzu nake shirin zuwa inna fita nan Ganin Mama yasa sheik katse nasihar da yake musu yace su tashi su tafi. Duk suka tafi bakaramin dadi Mama taji ba ganin sheik yafara dawo da hankalin sa akan ta. Cikin sanyin murya yace Aishatu tace naam tareda kallon sa. Numfashi ya fesar yace Amma kinsan Sa'adatu cikine da ita Ko duk yau bakiga bata fito ba zazzabi ne yarufe ta yafada yana kallon ta da murmushi kwance kan fuskar ta.. Innaliahi wa'inna take m'aimaitawa a cikin zuciyar ta waini Aishatu kullum sai an kunsamin bakin ciki ne. Banda tsanar Sa'adatu babu abunda takeji cikin d'Anne kishin ta tace Ayya MashaAllah tabarakallah Ashe dai Allah yayi da rabon zata kara haihuwa a gidan nan. Tunda. Yanzu ka aurar da yayan ka yakamata ace ka saida haihuwa gudun abun fade. Sheik yayi murmushi yace kuma hakane fa. Kinsan me tace A'a saika fada mijin Rahama yana mun kama da wanda nasani amma har yanzu nakasa tuno ainihi inda nasan me kama dashi din. Zan je insayo fura ki dama mun yakarashe zancen tareda fita dakin. Mama tace kam bala'in nan aiko bazan bari ki haifi cikin nan ba InshAllah zankira kawata a waya asan abun yi.... ************************* Abdul Samad kwance yake akan makeken gadon sa Ac na ratsashi wayar hannun sa yake kokarin ajiye wa dan yakwanta sai ganin Rahama ta fito Daga toillete ta manta yana dakin tana tafiya Ko 'ina n'a jikin ta na Girgiza.. Idanun sa yakai akan kirjin t'a da bata gama rufe su ba. Cijje labbansa yayi ya tashi Daga kwance ya zauna' 'kallon ta yake itako harga Allah tama mance yana dakin dan Ko a gida ta Saba fitowa Daga bayi haka. Kallon ta yake babu Ko kiftawa yana tunanin anya wannan yarinyar lafiya ta kalau kuwa tana daki daya da namiji take wannan. Rahama ci gaba da abunda takeyi '' dauko brezia Daga jakar kayan ta tana kokarin sawa hakan yasa Idanun sa suka sauka kan manya manya dukiyar fulanin ta. YARIMA Samad banda salati babu abunda yakeyi. Wani uban tsalle yayi ya diro a kasa.. Hankalin Rahama sai yanzu yadawo kansa cikin tsoro tana kokarin dauko hijabin ta. Taji ya rike mata hannun ta gam banda rawa babu abunda jikin sa yake yi Idanun sa suka kankance baki n'a rawa yace....... Taku har kullum kyauta Daga Allah 3/20/22, 22:34 - A'ish: KANWATA Akwai channel dîna KYAUTA TV kushiga ku danna mun. Subcribe Comment Share Like Littafin kaikajawa kanka audio yana kan channel dîna saina jiku. Littafin nan kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata. Inkin bukata ga nomba. 09069080725. 3️⃣7️⃣ Baki na rawa yace bakisan hakan da kike yi ba '' babu kyau fa kidaina dan Allah narokeki '' kasa sauke Idanun sa yayi Daga kan dukiyar fulanin ta shikuma be saki hannun ta ba '' kiciniyar kwace hannun ta takeyi dan a shafin Rayuwar babu wanda ya taba ganin a ahaka sai Ànty itama din sai batada lafiya ne. Malam naji ka sake min hannuna tana kallon inda Idanun sa suke kallo a jikin ta '' kuka ta fara tace ka cikani dan Allah dan ta tsorata da lamarin sa. Shikuma banda kafe ta da idanu babu abunda yakeyi yana jiran ta gama fisge fisgen ta Sannan ya saki hannun nata. Kallon karamin bakin ta yake yanda take motsa su alamun magana take amma muryan bata fita. Sake mata hannu yayi tareda komawa gadon nasa yakwanta yana mejin haushin kansa '' sai tsaki yaketa jerowa cikin Daga murya yace inbanda rashin kamun kai Mace taringa yawo tsirara adakin ka kuma ba zakai mata fada ba saita turo baki gaba karki dauka kina da abunda ze burgeni harda wani isa kike nuna mun dan ina miki fada. Itako fasa saka brezia tayi haka nan ta saka hijabin ta tacure waje daya takwanta adu'oi take ta jerowa ahaka barci yayi awon gaba da ita. Yarima Samad yana kallon duk motsin ta yace yakamata yafita harkan yarinyar nan gashi tana neman raina shi laifin mai Martaba ne daya hadashi da ita Ko uban me zeci da ita yakare surutan sa yakwanta da niyar gobe ze je kamfanin sa 'da kuma cigaba da Ayyukan nasa.. ************************** Kashe gari Yana farkawa Daga barci yafara mika kallon sa take tace Barka da tashi yana da kyau inka tashi kafara da adua.. Tsaki yajero tareda sauka Daga kan gadon nasa kai tsaye yazarce toilet kai tsaye wanka yayi tareda dauro Alwala ganin ana dab da tada Sallah yasa cikin sauri sauri ya zira jallabiyar sa tareda dukan casbaha Ko sake kallon inda take beyi ba. Ci gaba da karatun nata tayi tana yi tana kallon agogo dan batason lokacin Sallah yawuce batayi ba... Lokacin Sallah nayi tayi Sallah tadawo tazauna tana azkarai saida Alfijir ya fito Sannan ta nade Daddumar ta tareda tattara kayan shimfidar ta. Gadon nashi take kallo yanda duk yabi ya yamutsa shi kaikace karamin yaro ne ya tashi akai. Canza masa zanin gado tayi nan da nan ta gyara dakin tsaf tareda fesa room freshna. Cikin hanzari ta fada toilette ta wanke shi anan take ta tsaya tayi wankan ta da ruwa mai dumi. Da kayan da zata canza tashiga toilettes din. Tana canzasu tafito gaban mirrow dinsa ta nufa ganin babu wani tarkace awajen hakan sai turaruka guda shida. Barin dakin tayi tareda saukowa kasa nan ma ta gyara ko'ina tareda kunna turaren wutan da yar kwatano market ta saidawa Ànty. Duk. Daga waje ya dinga Jin kamshi n'a tashi karasowa falon yayi yana kallon yanda aka gyara Ko ina dan shi ma'abocin safta ne. Be tsaya wata wata ba yayi dakin nasa nanma ya iske yanda ta canza masa tsarin dakin saiyaga ashe duk iyawar sa akwai wacce tafishi.. Kasantuwa yau akwai aiki dazeyi yasa yakara shiga bayi yayi wanka ya sanya Suite riga da wando'' bakaramin kyau yayi da shigar ba takalmin da haf cover yasanya turaren sa one love yadauko ya feshe jikin sa cikin dan sauri sauri yake saukowa Daga kan matakalan step din '' yana kallon time dake tafiya. . Zazzakar muryan ta me dadin saurara yaji tana fadin inakwana Amjad. Be bata Amsa ba ta gefen idanu yake kallon ta '' cikin isa da bada umarni yace acikin kitchen dame dame babu. Shiru tayi tana nazari cen saitace inaga akwai komai mai ne kadai yakare ''. Barin ta yayi nan durkushe tareda zuwa kitchen din yabude frij din yaga naman yakusa karewa haka ma kayan tea yaga duk sunyi kasa. Cikin sauri yabaro kitchen din sallamar drever dinsa yasa yamaida hankalin sa akan sa dauke yake da biredin kwakwa cike à leda dan shi Yarima Samad yake ci.. Drever kallon Rahama yake yace inakwana Madame fuska a sake tace lafiya lau dan gaisawan da sukai da drever bakaramin haushi suka bashi ba. Daidai ta nutsuwar sa yayi yace kaje market kayo cefane tareda bashi Atm card dinsa. Ya amsa cike da girmama wa yajuya tareda barin falon. Shima yarima take masa baya yayi zefi ce har yakai bakin kofar fita yaji tana fadin bakayi break ba '' Ko kallon inda take beyi ba'' sa kai yayi ze fice yaji tana fadin Allah ya kareka da sharin hanya yabaka Sa'a yadawo dakai gida lafiya. Ameen yafada cen kasan makoshin sa tareda fita cikin sauri saurin sa.. Rahama zama tayi tana tunanin bara takoma takwanta daki '' tunowa tayi taga wayar ta ya ajiye kan mirrow har tayi tunanin taje tadauka saita fasa tsoro take yace ta take umarnin sa. Gashi duk ta damu so take tayi waya da Abba wanda tunda tabar gida bata karajin muryan sa ba har ita mama. Tunanin Salma take tace anya bata tare gidan mijin nata ba ita gaskiya tanason taga yar kanwar ta batasan ya zatai ba. ************************ Kwatano. Baban Maryam ne tareda Mamy yakawo mata ziyara '' tarba mekyau yasamu Daga gareta. Cikin sakin fuska tace ina ànty n'a yasu maryam suke yace lafiya kalau Alhmdulilah. Baban Maryam yace daman nazo wuce wa nace bara inbiyo ta wajen ku dan agaisa. Mamy tace wlh muna godiya da ziyara kaci abinci mana cewar Mamy Uhmm n'a koshi yace tareda tashi cikin kasa da murya yace wai yaushe Yarima Samad zedawo ne Mamy '' kallon sa take kaman mai nazarin sa. Tace nikaina bazance ga rana ba. Dariya yayi yace aiko yakamata yazo da Amaryar sa Ko dan dangi su ganta kinsan Amarya farin jini gareta. Mamy tace hakane gaskiya amma InshAllah zezo da ita. Sa kai yayi tareda barin gidan kai tsaye gidan malamin sa yatafi. Cikin bacin rai yake magana yace haba Malam kullum kana min aiki inajin dadi akan siyasa ta da komai m'a ya za'ai wannan ta gagareka. Malam yabuga kasa yace kayi hakuri wallahi wannan matar da yake aure Rahama hatsabibiya ce bawai tana bin bokaye da malamai bane '' A'a ita kullum cikin ambaton Allah take koda kuwa a zaune take bakin ta baya shiru '' hanya daya ce kawai shine '' asamu tazo garin nan '' mun San yanda zamuyi asamu wanda ze shagaltan da ita har ta saki layi wlh muna yin haka bata kara koda kwana daya da auren Samad akan ta korar wulakancin ze mata. Kuma kasan me ze faru. Abban Maryam yace A'a. Malam yace Mamy zata tsine masa Mai martaba zeyi Allah wadai dashi harya kore sa a masarauta kaga kuna samun sa ze karbi tayin ku na auren Maryam. Amma dole saita zauna masarautar ita kanta Maryam din. Baban Maryam yace yanzu naji bugu '' cike da farin ciki yabar wajen malamin sa. ......................................... Abdul Samad yana isowa Ma'aikatan gabadaya suka fito ana masa Barka da zuwa rabon sa da yazo tun ranar da aka daura masa aure... Cikin nutsuwa yafara magana dafatan babu wata matsala daya kunno kai à kamfanin nan dukan su sukace babu matsalar komai.. Chief accounta ne yakaraso gaban sa kan sa adurkushe yace Ranka yadade ranar juma'a anfita da motar shinkafa batareda sa hannuna ba. Mamakin kalaman sa Samad yayi yace kai kana ina hakan tafaru. Chief accounta yace ina office babu inda naje ranka yadade. Yarima Samad yace duk ku sameni à office dîna kai tsaye yafice. Cike da kasaita yake tafiya wanda duk wanda ze ga yanayin tafiyar sa zasu yi zaton takama ne basusan kwarjini ne n'a gidan sarauta ba. Nan surutu ya barke sakanin Ma'aikatan MD yace taya za'a ce anfita da motar shinkafa babu sa hannun Chief accounta. Manager yace gaskiya hakan da ake yi shine zekara sawa ya canza mu be dade da canza ma'aikata ba Saboda yakamasu da laifin sata. PA yace gaskiya aduba lamarin nan kada yayi mana kudin goro. Yarima Samad yana shiga office dinsa cctv camera ya kunna yana kallon abunda yafaru n'a sati daya da suka wuce. Wannan motar da ake complain din fitar ta babu sa hannun chief accounta yake kallon yanda yasha lodin buhunan shinkafa dari biyar acikin sa harda dauri. Sallamar chief accounta da manager da PA ne yasa shi maida hankalin sa akan su kallon suke yake amma su a zaton su hankalin sa baya kan su. Chief accounta ya ajiye file din gaban sa '' dauka yayi ya shiga duba ranakun watan da time din yayi daidai da wanda yake a cikin caméra din. Karshen file din sa hannun Marwan yagani cikin tsananin mamaki yace Marwan kuma a zuciyar sa. Kallon su yake yace akira masa mai gadi babu bata lokaci PA yatafi suka taho tareda cike da girmamawa mai gadi yace Ranka yadade gani kansa aduke. Lokacin da za'a fita da shinkafa ranar juma'a ba'a nuna maka file bane. Mai gadi yace Ranka yadade an nuna min da zanyi magana ince kada motar tafita shine wannan kanin naka yazo yace ai tunda shi yasa hannu ana iya fita dashi kaji dalilin bude masu gate. Kallon sa yake yana kallon su chief accounta hannun yayi musu Alamun su koma bakin aikin su. Dukan su fita sukai. Chief accounta yace Allah yataimakeni wallahi yanda nakejin dadin masana'arta nan ai bazan so in rasa mukami n'a zancigaba da rike gaskiya kana ganin ba'a kai Ko'ina ba harna fara ginin gida n'a PA yace gsk muna Jin dadin kamfanin sa kuma baya tauye hakkin kowa amma fa kashiga hakkin sa baya nuna ma ya sanka bare kayi tunanin sassauci Daga gareshi. Hakadai sukai ta firan su kowanne cike da farin ciki yayi office din sa.. Shiko Samad kiran Marwan yayi Awaya yace watau kai Dan iska ne Ko. Taya zaka fitar da dukiyata batareda sanina ba. Marwan yace ai inaga n'a isa da kayan ka shiyasa nayi haka kuma kudin bukatu nayi dasu. SAMAD ganin ze bata masa lokaci à banza yafita harkan sa tareda katse wayar.. Yana murmushin dashi ya baiwa kan sa sani. Kiran Faruk yayi yana tambayar ya suka kare a case din. Dagacen bangaren yace abun ba sauki fa wallahi dan kaina ya kulle Yarima ashe haka ka keda na mijin kokari bansani ba. Atakaice dai andaga shari'ar sai nan da sati biyu wlh kazo da kanka dan matar harta fara sarewa da lamarin. Yarima Samad cike da damuwa yace nidai bazan bar zaluncin ina gani ban dakatar ba. InshAllah zanzo kafun lokacin. Inason duk abunda kake gobe kataho kaida Aminu kada ku kuskura kuzo da Marwan cikin gamsuwa da bayanan sa Yarima Samad yace karka damu. Anjima kadan zan je filin airport dinka induba maka abubuwa dake tafiya kamar yanda ka tambaya. Nasan kanada bayanan komai akan système dinka. Yarima Samad yace kwarai kuwa inada bayanin abunda ke wakana inka je kamun magana zanyi magana da secretaria har zasu yi sallama Faruk yace wai ina matar taka take ne amma taré zaku taho Ko. Cikin Jin haushin sa yace kodai in sake ta ka aura ne. Bejira amsar Faruk ba ya katse wayar. Yana Girgiza kansa. Ran sa nakara baci cikin fada yace yarinya saikace Aljana nifa shiyasa mata masu kyau basa burgeni. ......... Faruk yana ganin ya katse wayar yace ikon Allah shi wannan wai meye matsalar shi da matar shi. ************************* Baba Salihu zaune a dakin nasa yana kallon wani film din larabawa a tashar saudiyya sossai film din yaja hankalin sa. Wayar sa ce tafara ring bugu biyu zuwa uku yadaga batare da yayi magana ba. Dagacen bangaren yace ya shugaba wlh Abdul Samad yayi aure ya a garin kano '' baba Salihu yace ka gayamin rannan daman yana neman aure ne baka taba gayamin ba. No wlh Daga wajen daurin auren ne aka maida auren akan sa. Baba Salihu tashi Daga zaune yayi yace bangane aka maida auren kansa ba yimin bayani yanda zangane yakarashe zancen cikin kwadaituwa da son Jin labarin. Wanda ke ma sa bayani numfashi ya fesar yana waige waige kada wani yana bayan sa besani ba. Ganin babu kowa yasa. Yafara masa bayanin yanda àbun yakasance tundaga farko har zuwa daurin auren. Baba Salihu cikin tsananin Mamaki yace kana nufin Rahamata Abdul Samad dîna ya........ Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/20/22, 22:34 - A'ish: KANWATA Akwai channel dîna KYAUTA TV kushiga ku danna mun. Subcribe Comment Share Like Littafin kaikajawa kanka audio yana kan channel dîna saina jiku. Littafin nan kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata. Inkin bukata ga nomba. 09069080725. 3️⃣8️⃣ '' '' Rahama ta da Abdul Samad dina ya aura. Yace kwarai kuwa ita ya Aura ya shugaba N'A !! Baba salihu dan tsananin farin ciki mantawa yayi be katse wayar ba.. Sujjada yayiwa Allah nagodiya akan ni'imar da Allah yayi masa n'a azurta dan shi da matar Arziki. Ihun kiran dattijon yashiga sai gashi yazo aguje ganin shugaban na dariya shima yasoma murmushi yace ya shugabana bani labarin ni'imar daka samu tareda zama kan kujera. Baba salihu yace Allah ya Amshi rokona tashin daren da nakeyi Allah ya amsa wallahi Abdul Samad Rahama ya aura. Dattijon baki yaki rufuwa dan Murna yace ya shugabana kaga yanda Allah ke ikon sa Ko daman inkarokeshi zebaka inkuma yahanaka kila babu Alkhairi ne tattare da hakan.. Kayataccen Murmushi baba salihu yayi tareda sake daukar wayar sa yakira wannan me basa labarai. Baba salihu yace dan Allah inason kabincika mun yaya zamar Abdul Samad yake da Rahama narokeka Dagacen bangaren yace Ranka ya dade kaban nan da zuwa gobe duk wani motsin sa InshAllah yana kan idanu n'a kuma zan hada maka cctv a falon nasa batareda da yasani ba. Cikin gamsuwa da hakan Baba salihu yace hakan yayi wallahi n'a dade ina mafarkin wai Dana ya auri diyar shahararren Malamin Addinin zuwan ta gidan haske ya bayyana duhu ya yaye... Daga haka sukai sallama. Baba salihu fita yayi tareda tara jama'a yaringa musu sadaka da kudade masu tsoka wasu har mashina yasai musu wasu jari yabasu mata kuma keken dinki yaraba musu yasha Adu'oi bakin mutane sossai. ************************* Kwatano Baiwar Yarima Samad mai suna Karima cikin kwarewa da sanin aikin ta take moppin din dakin koda baya kwana ciki kullum sai angyara shi tsaf '' Mamar ta Asabe tashigo dakin fuskar ta dauke da damuwa tace Karima. Yarinyar ta dago kai ta suna kallon juna. Asabe numfashi ta fesar tace Fulani nason tasani harkan halaka kuma wlh ina tsoro duba fa baiwar nan Saratu yanda masarautar ghuezo ke neman ta ruwa a jallo shima Yarima Samad neman ta yake har gobe be same ta kuma bai daina neman ta ba.. . Karima tace wai me ke faruwa ne kifadamin dan Allah.. Fulani ce taban wani laya insa a karkashin gadon Yarima Samad inhar akai haka mazakutar sa zata mutu har abada babu shi babu kara sha'awar wata diya mace.. Innaliahi wa'inna ilai rajun Karima take ta furtawa. Cikin damuwa tace wallahi mama baza'a saka ba kuma saina fadawa Mamy kinji na rantse ai ke baiwar Fulani ce bakida ikon shiga dakin nasa saida izinina duk wani mugun abun da za'a gani adakin sa cewa za'ai da sa hannuna dan haka kikoma kice mata kinyi kinyi baki samu damar shiga dakin ba. Ko kuma kice mata kawai kinsan Mama dan Allah kifita da layan nan aikin ma dazanyi wallahi nafasa. Asabe kallon yar ta take tace anya ba son Yarima Samad kike ba Karima. Uhmm ta dan numfasa tace Daga n'a fadi gaskiya saiki zargeni '' yo ni Ko inason Yarima Samad bazan taba samun shi ba.. Sawun giwa ya take n'a rakumi wallahi. Abunda bazaka taba samu ba karka sashi aranka '' yayi aure da Amaryar sa mahaddaciyar Alkur'an mai girma '.. Fatana su zauna Lafiya takarashe zancen tana mai nuna wa Asabe hanyar fita' '. Asabe tafita itama ta take mata baya tareda rufo sashin Yarima Samad. Kai tsaye dakin Mamy ta nufa bakin ta dauke da sallama''' iske Mamy tayi zaune khadija namata tsifa cike da girmamawa ta rusuna tana mata kirari. Uwa goya marayu Matar sarki uwar sarki Allah ja da ranka yake shugaban Adalai. Mamy tunda taji Karima n'a mata kirari tasan Akwai magana a bakin nata hakan yasa tace wa khadija ta tashi tabasu waje.. Khadija tace haba Mamy wai dan Allah menene dan ànyi maganar gabana tana turo baki gaba cikin shagwaba. Mamy tace ki tashi nace Ko banason taurin kai. Badan taso ba ta tashi tana buga kafa kasa.. Karima taba Mamy labarin abunda ke faruwa cikin tsananin tashin hankali Mamy tace wai mutanen nan me suke nufi ne sun samu gaba so suke su ga bayan mu.. Karima tace Mamy wallahi banason abunda ze cutar da Yarima Samad koda n'a second daya.. Dan Allah kiyi wani abu akai ' Mamy ta numfasa tace karki damu Karima nagode Allah ya shige mana gaba.. Cike da nutsuwa Karima ta koma inda take kwana.. Mamy nazarin kalaman kArima take na fadin tayi wani abu akai... ************************* KANO... ''' Yarima Samad a gajiye yadawo gida be tsaya wata wata ba kasantuwa lokacin magrib yakusa. Hakan yasa cikin hanzari ya dauro Alwala.. Cikin sauri sauri yake ze tafi masallaci kallon Rahama yake a falon zaune so yake yace mata bazatai Sallah bane sai yafasa yasa kai. Ta gefen idanu take kallon yanda yake ta zuba uban sauri sanye yake da Farar jallabiya ajikin sa.. Har yafice Daga gidan tana kallon hanyar dayabi.. Uhmm waishi wannan mutumin me yake nufi ne baze ban wayata bane. Inason inkira Abba wayyo Allah yasa yadawo da wuri tafada cike da damuwa... Shiko yana shiga massalaci aka tada Sallah.. Be baro massalacin ba saida akai sallah isha'i. Shafa cikin sa yayi yace tun shayin d'ana sha office ban kara cin komi ba. Sauri yake yazo gida yayi wanka yashirya zuwa restaurant.. Yana shigowa falon '' Rahama ta tashi Daga inda take zaune kusa dashi ta matso murya cen kasa tace dan Allah kaban waya ta inason nayi waya da Abba na. Kallon bakin nata yake yanda take zaro zancen. Cikin nuna isa yace Abban ki ai ya saidake tunda ya miki aure. Turo baki tayi gaba tace ni wallahi ba saidani yayi ba Atoh takarashe zancen tana turo baki gaba. Kallon ta yake yace ba saidaki yayi ba to mekike yi a gidana. Yarfe hannayen ta tayi tace ina zansani. Oho. Ina zaki sani kikace Ko ? Eh haka nace nidai kataimaka wlh inason nayi waya.. Muje daki yace mata.. Ganin ta tsaya yace nace Muje Ko inbaki wayar.. Rahama tace saidai kai kafara yin gaba. OK yafada tareda yin gaba. Tana binsa a baya '' suna shiga dakin yaga tabar kofar a bude. Zuwa yayi dan yarufe '' yaga tazo tana kokarin fita da mamaki yake kallon ta yace harkin d'au wayar ne.. Girgiza kai tayi tace A'a nafasa dauka. Ki koma daki Ko nace ganin ta noke yasa ya daka mata tsawa cikin tsoro takoma dakin kallon shi take yarufe dakin tareda murza mata key yacire makullin jikin kofar... Bude wadrobe din sa yayi yadauko wata sabuwar waya kirar iPhone 13 plus irin tashi yace amshi da wannan wayar zaki ringa amfani yanzu akwai layi a ciki. Hannun ta na rawa ta karba. Nagode ta furta cike da Jin dadi tace Allah yasaka maka da Alkhairi. Ameen yafada yana kokarin cire kayan jikin sa. Wayar tashi tafara ring.. Duba screen din wayar yayi yaga sunan Mamy. Daukar wayar yayi tareda karawa akunne. Yace Mamy inada niyar inkiraki sai ga 'kiran naki. Dafatan duk kuna lafiya. Dagacen bangaren tace kalau muke Samad.. Ina Rahama take. Kallon Rahama yake yace gata nan Ko inbaki ita ne. Mamy tace bani ita.. Mika mata wayar yayi cike da ladabi harda rusuna kamar Mamy n'a gaban ta tace Mamy ina wuni da lafiya lau ta amsa mata.. Rahama tace ina kanwata khadija '' da Ahmad cikin Jin dadi Mamy tace kalau suke diyata.. Shiru ne ya ratsa tsakanin su.. Mamy tace Rahama inason kibi mijin ki yi nayi bari na bari nasan kinsani Tunatar dake nake. Cike da Jin dadi tace InshAllah Mamy nagode Mikawa Abdul Samad wayar tayi. Mamy tace Tsakanin ka da Allah wani abu yashiga tsakanin ka Da Rahama ko beshiga ba. Shiru yayi ya gaza bada amsa '' hakan ya tabbatar mata haryanzu be kusance ta ba.. Cikin bada umarni tace Yarima kacire girman kai ka rungumi kaddara '' duk wanda yabi maganar iyayen sa baze taba tabewa ba.. Yaushe kazama hakane Yarima ina yabon ka sallah zaka gaza Alwala.. Dan Allah kataimakeni wallahi jika nake so kuma a jikin Rahama koda bakason ta kature kiyayyar dan wataran ze iya zama so. Hakkin daya rataya akanka shi zaka duba karka bari shaidan yamaka huduba.. Gabadaya jikin sa yayi sanyi yace Mamy kiyi hakuri wallahi bansan ya akai naringa bata miki rai ba kiringa tayani da Adua yake mahaifiyata.. Cikin Jin dadi tace InshAllah d'ana Daga haka sukai sallama.. Kallon Rahama yake da sai murna take ta kunna wayar takawo haske. Tunanin kalamin Mamy yake yace ni yazanyi da yarinyar nan... Cikin cool voice yace Rahama zo nan.. Dago kai tayi ta kalle sa. Bata kawo komai aranta ba.. Ta tashi ta nufi inda yake. Nuna mata kusa dashi yayi data zauna.. Ba musu tazauna tana sauraren abunda ze fada. Hannun sa yasa yana kokarin yaye mata hijabin ta. Ta rike hajibin tana Girgiza kai dan Allah karbani da abuna kokarin tashi take yasa hannayen sa ya jawo ta ta fada jikin sa.. Cikin tsananin tsoro da firgici tace Dan Allah kabari '' ganin Idanun sa sun rufe cikin zafin nama ya cire mata hijab. Hannun sa na......... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/20/22, 22:34 - A'ish: KANWATA Akwai channel dîna KYAUTA TV kushiga ku danna mun. Subcribe Comment Share Like Littafin kaikajawa kanka audio yana kan channel dîna saina jiku. Littafin nan kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata. Inkin bukata ga nomba. 09069080725. 3️⃣9️⃣ Hannun sa yasa kan boob dinta yana kiciniyar cire mata brezia '' kama hannayen sa tayi da karfin ta tana kokarin tashi '' takasa koda kwakwaran motsine bakaramin riko yayi mata ba. Cikin kuka tace dan Allah kabari wallahi banaso meye haka ne wayyo ànty ki taimakeni. Yana rabata da brezian ta rikicewa yayi ganin manyan manyan boob a tsaye cak.. Murya cen kasa yace ki nutsu kiban hadin kai koda sau daya ne kacal bazan cutar dake ba.. Tareda mata rada a kunne... Jin hannun sa kan boob din ta yana shafa su bakaramin rikicewa yayi ba dan ji yayi bêta taba abu dadin shafawa ba irin sa. Rahama cikin kuka yanda yake murzasu tace wlh da zafi dan Allah kabari karka keta min haddi taya zaka kusance ni bayan bana sonka. Wayyo Ànty ki taimakeni. Cigaba dayin abunda yakeyi yayi Sam baya fahimtar abunda take fadi dan ya Lula wata sabuwar duniyar yana yawo sararin samaniya. Yawo yake da hannun tun Daga karamin bakin zuwa kan hudan cibiyar ta gabadaya ta rikice kalaman sa dayace sadaka aka bashi ita suke mata yawo cikin kan ta.. Yarima Samad dake kokarin kai hannun sa kan privet pad dinta gam tarike hannun sa '' hankalin sa yadawo jikin sa yace yanzu da kika rike mun hannu me hakan ke nufi bazakiban hakkina ba kenan.. Eh bazan baka ba '' tafada murya a tausashe kaida Kace auren Sadaka aka baka ni karka manta bana sonka karkayi gigin tabani domin bani da Sallah ina Al'ada. Iyaye sun hada auren nan nayi biyayya ne duk mai son dace to zebi iyayen nan.. Kallon ta yake da fitannanun Idanun sa banda wutar sha'awar ta babu abunda ke yawo cikin sa... Murya cen kasa yace mu gani in baki da sallah.. Kokarin kwantar da ita yake takara fashewa da sabon kuka tace wai meye hakane dan Allah kabari.. Banasonka Banasonka zata kara maimaita wa yarufe mata baki tareda sakin hannayen ta.. Jikin sa yahau rawa kamar mazari dafe da kai yake kalaman ta kadai suke masa yawo akai. Ganin ya matsa kusa da ita. Cikin sauri sauri tafada toilette tana maida numfashi ga boob dinta da suke mata zugi dan murzan da yasha. Ruwan dumi ta hadawa kanta wai ita dole boob dinta zata gasa... Maganar zuci take tace wannan mutumin daman haka yake beda kunya jibi fa yanda yake neman zubar da girman sa a idanu n'a. Kuma yake son yagane min sirrina uhmm Allah ka ceci Daga hannun sa.. Tana fitowa Daga bayin ta iske baya dakin yafita hakan yasa cikin hanzari ta canza kayan jikin ta. Tareda baro dakin nasa kai tsayye dakin dake kusa da nashi tashiga hade da kayan ta.. Tana shiga dakin Key ta murzawa kofar.. Shiko yarima Samad tuki yake amma hankalin sa baya jikin sa surar Rahama kadai yake gani a Idanun sa... Ji yayi daman ya kasance kullum yana manne da ita.. Kalmar Banasonka Banasonka shiyafi tsaya masa a rai mtss tsaki yaketa jerowa yace wannan Kalmar taki tafi guba daci tun tasowa na Daga kan kuruciya ta babu wanda yataba gayamin haka.. Yan mata suna bina suna kuka in sosu amma banda lokacin sauraren su.. Sai mata ta ta sunnah zata furta bata sona.. Har yaje restaurant yadawo hannun dauke da kwanun abincin falo yazauna domin cin abinci sakalar abincin yake dakyar yaci kadan a ciki. Banda tafasa babu abunda zuciyar shi yakeyi. Kiran Faruk ne yashigo wayar shi '' dakyar yadaga wayar muryan sa bata fita sossai. Faruk yace Yarima meyake damun ka ne naga yanayin ka akwai damuwa a tattare dakai. Yarima Samad yace kaide gajiyar aiki ce karka damu '' Faruk tun suna yara yasan halin Samad dan haka yasan karya ce kawai yake masa.. Dan Allah Yarima gayamin meyake damun ka karka sa inkasa barci '' kai ma kasan haka.. Ajiyar zuciya Yarima Samad yasauke yace wannan yarinyar Rahama wai ni take gayawa bata sona batasona.. Faruk yayi Murmushi yace karfa kamanta kacemin baka son ta.. Kodai yanzu kafara son ta ne.. Tsakiii yayi yace akan me zanso maso wani duk abunda wani yarigani shiga to hakura nake dashi. Faruk yace bangane wani yarigaka shiga ba. Eh ina nufin zuciyar ta akwai soyayyar wani kaga zaman namu beda amfani kai min Alfarma daya '' Faruk yace inajin ka '' yace inason gobe kataho da wuri Aminu kadai ze biyo ka Sannan Baiwa ta Karima nake son ka sai mata waya asirince kabata nombar wayata '. Cikin gamsuwa Faruk yace InshAllah tunda safe zan je wajen nasu zan yi yanda kace.. Daga haka sukai Sallama lemu yasha tareda tashi yabar falon. Bakin sa dauke da Sallama yashiga Jin shiru ba'a amsa ba yasa shi shiga dakin dube dube yakeyi a dakin ganin bata ciki ya leka toilettes din nanma shiru rike da kugun sa yace yarinyar nan ina taje ne. Wata zuciyar tace yo ina ruwan ka da ita wacce ta dubi tsabar Idanun ka tace bata sonka. Wanka yashiga yafito ya canza kaya zuwa na barci.. Rage haske dakin yayi yana lumshe Idanun sa kalaman sa kadai suke masa yawo akai.. Ahaka har barci yayi awon gaba dashi.. Ita Ko Rahama tuni barci yayi awon gaba da ita '' cen cikin barcin ta taga wani rikitaccen Aljani yana bin Yarima Samad shikuma yana gudu iya karfin sa.. Wani mahaukacin dariya Aljanin yayi ganin Rahama ta bayyana gaban sa '' tace kai me mijina yayi maka ne kake bibiyar rayuwar sa cikin kaduwa take magana. Yace mijin ku dai Ko kuma ince tsohon mijin ki dan kishirya zaman takaba nan kusa. Firgit. Ta farka ta fara karantowa adu'oi kala kala ta dade zaune tana tunanin me wannan mafarkin yake nufi wata zuciyar ta sharrin shaidan ne da wannan tunanin takara komawa ta kwanta... ************************** Kashe gari Anty tashirya tsaf dan zuwa dauko Salma dan kwance take babu lafiya tunda wannan abun yafaru.. Zuwa ta iske Salma duk ta rame ta lalace saika ce ba Amarya ba cike da tausayin ta tadauko ta tareda dibar kayan ta.. Makotan su suka ce wallahi mijin ta beda kirki kabar mace kwance cikin wannan halin ace tun jiya da yafita besake dawowa ba haba ai wannan zalunci ne.. Salma tanata cije bakin ta Alamun zafi takeji sossai àcen kasar ta.. Ànty tace ai kubarshi zesan ya iya wulakancin ya mance Ko waye uban ta. Makotar sukace wane uban ta dan Allah. Ànty tace sheik Abdurrazak kabeer hizqeel makarfi nikuma amaryar sa ce.. Salati suka fara suna mamaki diyar sheik imam ce muke zaune gida daya da ita amma wannan dan iskan yake wulakanta wa. Tace kwarai kuwa ran ànty yayi mugun baci dan tasani rainin wayau. Dakyar ta tashiga motar da taimakon ànty.. Suna isa gida kofar gida suka iske Sheik yana sallamar wasu baki. Da suka kawo maka wata Wasika amma be bude taba ganin su Salma ne yasa yake kallon yanda Salma tafito yanda take tafiya yake bin ta da kallo bakaramin tashin hankali yashiga ba. Cikin hanzari yakaraso gaban Salma yana jero mata sannu tareda taimaka mata wajen shigar da ita gida. Mama cikin tashin hankali tace amma Al'amin dan iska ne jibi abunda yayiwa Salma.. Kwantar da ita ànty tayi saman gadon su.. Tace taware kafafun ta ba musu ta ware dan azaba wajen tagani kamar danyen nama jajir har wani jini jini yabushe awajen.. Cikin ihu tace ya Sheik dan Allah zoka gani.. Sheik aguje yayo dakin Girgiza kai yayi yace A'a sa'adatu ban iya kallon. Mama ce tashigo cikin rudani ta leka salati ta saka tana kuka iya karfin ta tace wallahi saiyasan ya mana wulakancin zamu rama ne... Sheik da duk yafita hayyacin sa hakan yasa yakira babban Aminin sa ya sanar masa abunda yake waka n'a. Aminin nasa yace subuhannalah gani nan zuwa wannan ba maganar shiru bane Daga haka sukai Sallama.. ************************* Kwatano.. Masarautar gheuzo. Mama karama ce ta aika baiwar ta gayawa jakadiya tana son ganawa da mai martaba. Cike da girmamawa taje ta sanarwa jakadiya bukatar Mama karama. Da sallama jakadiya ta isa fada cikin risina hannun ta asama tace Barka da hutawa ya shugaban Adalai mama karama tana neman ayi mata Iso... Waziri yace anbaki dama jakadiya Sarki ya amsa. Cike da girmamawa ta koma da sanar da baiwar Mama karama.. Sarki zaune ya kalle bayin da ke cikin dakin da waziri da su liman yace duk su tafi dan a tsarin sa inzeyi magana da Mama karama Ko Yarima Samad baya yinta gaban kowa.... Mama karama ta Iso fada cikin tsananin damuwa tace Allah taimaki Sarki gaskiya wallahi nagaji da rashin d'ana haba shekara nawa yanzu yana raye Ko ya mutu bansani ba '' kullum cemin kake InshAllah ze bayyana yaushe ne kuma a wani lokaci saina mutu kenan bangana da d'ana ba.. Duk abunda yafaru a masarautar nan kanada masaniya amma ka take sani nidai nagaji nagaji tana yarfe hannayen ta.. Kallon yake yace meye hujjar ki akan Salihu dazakice bashi ya aikata laifin nan ba. Mama Karama tace nikuwa keda hujja itace baiwa Saratu. Kallon ta yake cikin dan bacin rai ya Daga mata hannun tsaya kiji wlh duk son da nakewa salihu bazesa inki gaskiya ba. Menene abun damun kai tunda ga dan sa nan.. Duk son da nake mishi namaidashi akan dan sa bana kaunar sake hada idanu dashi yace cikin tsawa har tari yasoma dan bacin rai.. Mama karama tashi tayi Daga zaune tace banzo da asamu matsala ba nidakai. Amma tunda abun yazama haka InshAllah saikayi nadama karubuta ka ajiye Daga haka tabar sashin sa cikin bacin rai.. Shiko Sarki dafe da kai nan take yafara tuno abunda suka wuce shekaru biyar tashi Daga zaune yayi yace Allah ya isa tsakanin dakai Salihu hawaye nabin kuncin sa.. ************************** Kano Kusan karfe goma n'a safe Faruk ya Iso kanon shida Aminu kai tsaye gidan su nufa. Da sallama bakin su. Abunda sugani yasa suka tsaya cak. Ganin Rahama kwance akan kujera 3str hannun Yarima Samad acikin rigar ta.. Kallon juna suke Faruk da Aminu Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/20/22, 22:34 - A'ish: KANWATA Akwai channel dîna KYAUTA TV kushiga ku danna mun. Subcribe Comment Share Like Littafin kaikajawa kanka audio yana kan channel dîna saina jiku. Littafin nan kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata. Inkin bukata ga nomba. 09069080725. 4️⃣0️⃣ Hannun Yarima Samad acikin rigar Rahama yana shafa boob din ta ita Ko barci take batasan abunda ke faruwa ba Daga ta gama aikin ta tadan kwanta ta huta shine yatsaya lalabe. Jin kamar inuwa Daga waje yasa yasa yai maza yacire hannun sa yana kallon hanyar waje. Faruk da Aminu labewa sukai gefe dan kada yagansu.. Fitowa sukai Daga inda suka labe sukai kaman yanzu suka shigo bakin su dauke da sallama. Yarima Samad cikin Farin ciki ya tarbe su yace sannun ku dazuwa Muje dîner table ku zauna.. Binsa sukai Abaya suna dariya dan shi beson Idanun su yasauka akan Rahama da rabin boob din ta ke waje. Jin hayaniya a cikin gidan yasa ta farka tana mika agogo ta kalla taga lokaci harya tafi. Tana saka hijabin ta tahau kan matakalan step Faruk yace Amarya babu magana ne. Juyowa tayi ta tsaya Daga gefen nasu cike da girmamawa tace sannun ku da zuwa ya gajiyar hanya yasu Mamy da su Ahmad '' lafiya lau suka bata amsa cike da Jin dadin sakin fuskan ta. Shiko Yarima Samad kauda kan sa yayi gefe shi ala dole fushi yake yi da ita.. Wuce su tayi takoma dakin nata dan tashirya zuwa kitchen yau ga baki babu cin indomi dan Ko tayi girkin ma baci yake ba.. Faruk yace uhmm kaide Allah yabaka duka. SAMAD yace kamar ya kenan ? Ina nufin Matar ka kyakyawa kaima kyakyawa yanda kasan ku ne kuka zabi kanku a ma'auratan. Aminu yace maganar ka dutse Faruk gâta da nutsuwa, wallahi. Yarima Samad cikin son kawar da zancen yace nasan kun kwaso yunwa Ko. Bara inkira ta tadafa muku Abincin. Tashi yayi ya nufi dakin nata. Cikin sauri sauri yake taka matalan step din. Faruk da Aminu kallon juna sukai suna dariya kasa kasa.. Aminu yace kana ganin Yarima katon jarababben boye ne tun kan yayi aure nasha fada maka zeyi ruwan fitina inyayi aure kace baka tunanin haka dan baya harkan mata.. Faruk yace uhmm ai yau ganau muke amma ji yanda ya canza kamar bashi muka gani ba maciji sari ka noke kawai. Dariya suka kyalekyale dashi suna tafa hannayen su.. Shiko Yarima Samad cike da takama ya shiga dakin iske ta yayi zaune tana wasa da yatsun kafar ta. Bakin sa dauke da Sallama kallon ta yake cikin yin kasa da Murya yace ya ma sunan ki ne ? Tayi shiru bata bashi Amsa ba '' karasowa gaban ta yayi yana son yaga boob din ta amma durkushen da tayi yasa be ganin komai.. Ganin ta kasa take kallon shi yasa shi gyara Tsayuwar shi cikin bata fuska yace nasan kinsan munyi baki amma dayake bakisan girman baki ba. Shine kika zo daki kika zauna '' Ko dan abinci sai sun roka. Bata dago kai ba bare yasa ran zata amsa masa sai gani yayi Daga zaunen tana laluben gadon dan dauko hijabin nata tasanya. Cikin sauri yadauke hijabin yana zuba ruwan masifa beda Burin daya wuce yaga ta tashi amma ya lura kamar ta gano shi. Ki tashi nace Ko ina magana kinyi shiru kina diyar Imam amma bakisan darajan aure ba. Tashi Daga zaunen tayi kallon da yake bin ta dashi yasa ta sauke Idanun ta kasa '' cikin sanyi murya tace kayi hakuri maganar taka ce bansan Amsar da zan baka ba shiyasa na yi shiru. Kallon hijabin ta dake hannun sa tayi tace dan bani hijabina daman ina shirin inje indaura masu girki kayi hakuri bazan kara ba.. Hannun ta mika masa Alamun yabata hijabin ta.. Uhmm zoki amsa yafada ''wayyo Allah n'a nashiga uku..batasan maganar ta fito fili ba. Kin shiga uku dame yatsare ta da zararan idanun sa.. Bakomai tabashi amsa tareda zuwa wajen akwatin kayan ta zata dauko wani hijabin. Ta ku daya zuwa uku yayi sai gashi a gaban ta dagowa tayi '' nan da nan yanayin ta ya canja tace mayye n'a dan Allah ka kyaleni banaso Jin hannun sa saman boob din ta yana kokarin Jan ta zuwa gadon nata ta turje wajen cikin kuka tace kamatsa mun wallahi saina yi ihu Abokan ka susan cewa fyade zaka min tana mai turo bakin ta waje.. Kan ubancen au fyade kikace mamaki yake wai wannan karamar yarinyar ashe tanada baki sossai haka.. Jin ta wabce hijabin ta Daga hannun sa tabude dakin tayi gaba cikin sauri ta saka hijab dinta.. Faruk yace kaga Yarima Daga yaje yakira ta dan iska in ance maka d'Anne ta yayi karkayi mamaki. Aminu yace wannan ma da muka gani kadan ne. Hango Rahama sukai tana saukowa Daga kan matakalan Stép. Kallon ta suke suka d'ara to ina yake shi sarkin tabe tabe.. Ganin saukowan shi Yasa suka maida kallon su akan sa. cikin sauri yakaraso wajen su cikin Jin kunya yace ka ganta wai cikin ta ke ciwo shine natsaya bata magani. Faruk ya Girgiza kai yace gaskiya ne danma maganin yana nisa ne shiyasa ka dade baka gani ba.. SAMAD YACE KWARAI KUWA TAREDA ZAMA KUSA DASU YANA KALLON Rahama yanda take tafiya duk da hijabi ne akan ta.. Aminu cikin danne dariyar sa yace tabe tabe. Samad yace me ma'anar tabe tabe dawa kake ne ? Faruk yace dani yake tabe tabe kasan Aminu akwai iya sa suna. Uhmm yace Kunga zan je in shirya zuwa aiki karfe biyu zandawo zaku rakani gidan surukai n'a. Abban Adamsy ne yakirani akan naje dan haka ku shirya zaku rankani.. Faruk yace uhmm masu surakai Allah yakai mu. Uhmm suka ce suna kwabe baki dukan su biyun '' kallon su yake yace nalura akwai munafuncin à tattare daku... Rahama cike da nutsuwa tafara aikin ta fried rice ta daura musu cikin kankani lokaci tahada girki kitchen din gabadaya yadau kamshin girkin nata har cikin falo.. Faruk yace da Alama yar malam ba'a barta a baya ba wajen girki ba. Hakadai suka wuni fira har Rahama ta gama girkin tazo ta jera masu kan dinner table.. Zubawa Samad nashi daban tayi duk da tasan baci zeyi ba.. Cikin zalama dukan su suka je dinner table dan cin abinci. Faruk nakai loma daya a bakin sa yace Amarya wannan abincin restaurant ne kai inaga Restaurant basa dafa irin wannan délicieux girki. Aminu sai Girgiza kai yake yi yace uhmm abun ba'a cewa komi anya Samad yana cin abincin gidan nan kuwa dan gaskiya anbarshi a baya. Rahama dariya take masu tareda jera musu lemun kwali hade da kofuna anutse tabar falon dan komawa kitchen tayi wanke _ wanke Allah Allah take tagama taje tadau wayar ta takira Abban ta.. Tana gamawa tafito dakin nata ta nufa wayar nata tadauko tareda kunna shi yakawo haske.. Uhmm tsalle take yau zataji muryan Abba.. Danna masa kira tayi cikin sa'a bugu daya yadaga Assalam alaikum ya Abby n'a cikin murna.. Abba dayake yana cikin case din Salma yasa be dago muryan ta ba. Cikin uzuri yace wacece ne kibari anjima saiki sake kira.. Rahama kwabe baki tayi cikin shagwaba tace Abby kana nufin baka gane Rahama ba. Murmushi yayi yace MashaAllah diyar Albarka ashe ke ce yar uwar kice ba lafiya muna Asibiti. Cikin tsananin damuwa tace Abba Salma meya same ta ne nan da nan Idanun ta suka kawo ruwa.. Abba yace kedai rashin lafiya ne ya mijin naki dafatan kuna zaune lafiya Ko. Shiru tayi yakara maimai ta tambayar sa ganin tace uhmm yagane kunyar sa take kawar da zancen yayi wajen fadin nayi kewarki sossai kirike martaban aurenki. Zuwan docto gaban sa yasa yace Rahama kibari zamuyi waya anjima. Cikin kuka tace Abba zanzo duba ta. Saurin katseta yayi da A'a karki takura mijin naki banson yawo kinji Ko ' Tace naji Abba. Daga haka yakatse wayar.. Itako zama tayi ta zabga uban tagumi tana tunanin meke samun Salma ne. Yanzu ya za'ai ta tafi dubata shine kawai take lissafi karta yahana ta.. ************************* Gabon 🇬🇦 Baba salihu ne zaune tareda wata mata mai suna hassana tana magiya tace karkamun haka wallahi dagaske inason ka koda kuwa matan ka uku.. Hajiya hassana babbar yar kasuwa ce tana yawan tafiye tafiye har kwatano take zuwa sare saren Atamfofi da shadda. Tun ranar da suka hadu da baba Salihu yana rabon kayan Masarufi taji yakwanta mata duk da dattijo ne amma ta lura a dattijan ma daban yake dan Ko wani saurayin baze nuna masa kwarjini da kamala ba.. Kallon ta yake cikin dan hade Rai yace inada Mata ta kuma Daga ita babu kari dan haka kicireni a ranki dan zuciya ta nata ne bazan mata kishiya ba a gidan duniya sai cikin Aljanna.. Bakaramin haushin kalaman sa tayi amma ta nuna babu komai tana son suci gaba da zumun ci.. Baba salihu yace to hassana nagode. Daga haka tabar wajen tareda Jan motar ta yana kallon ta har ta bar inguwar tunawa yayi da yace ahada masa CCTV a gidan Samad yasa ya nufi cikin gida dan ance masa zuwa karfe biyu yakan dawo gida.. Gaban système dinsa ya nufa tareda kunna ta '' ya rubuta passport gaban système din ya matso sossai dan yaga abunda yake wakana.. Hango Abdul Samad yayi Daga gani Daga wajen aiki yake a gajiye besan me suke fadi yaga faruk ya tashi yana dariya. Shima dariyan yayi harda kwalla.. Kallon su yake yanda suka shagala sossai.. Alamun cikin nishadi suke... Rahama yahango sanye cikin hijab doguwa har kasa fuskar ta yake kallo da kyau ganin itace. Lallai kam gatanan. Sam ya mance bata Jin abunda yake fade yafara fadin Rahamtullah ta sai ganin Abdul Samad yayi yahada rai ganin Rahama. Be gama firgita sai ganin ta yayi Alamun kamar magiya take masa.. Dagacen ita Rahama magiya take masa akan yabarta taje tadubo yar uwarta ganin su faruk sun bar falon dan shiryawa yasa yace bazata je ba. Amma inta matsa akan haka suje daki sau daya ze matsa boob din ta.. Rahama har ta ce bazata amince ba. Sai ji tayi cikin tsawa yace ki tashi kiban waje. Baba salihu dake kallon ikon Allah duk da bejin abunda suke fade yasan ruwan bala'i yake sauke mata ita kuwa kan ta aduke tana durkushe gaban sa Dagacen bangaren Rahama ta fara kuka tace Muje na'amince amma dan Allah karka wuce daya yace naji kina iya yin gaba ina zuwa yafada fuskar sa ahade. Baba Salihu dake kallon su ganin sunbar falon bekara ganin komai ba dan caméra iya falo kadai aka sa. Jikin sa na rawa yadau waya Domin kiran me basa labarai.. Yana kira yaci sa''a yadaga amma shiru kake ji yaki magana. Baba Salihu yace yadai kaki magana. Shiru kake ji. Cen bangaren suna shiga dakin yarufe kofar. Idanun ta cike da kwalla tace meyasa karufe kofar. Cikin fada yace dakin nan abokaina suna iya shigowa shi shiyasa narufe kofar. Dan matso mana kadangaruwa yafada yana me nufota ita kuwa tafara ja da baya baya... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/20/22, 22:34 - A'ish: KANWATA Akwai channel dîna KYAUTA TV kushiga ku danna mun. Subcribe Comment Share Like Littafin kaikajawa kanka audio yana kan channel dîna saina jiku. Littafin nan kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata. Inkin bukata ga nomba. 09069080725. 4️⃣1️⃣ '' Ta fara ja da baya baya' Kallon ta yake banda haushin ta ba abunda yakeji danma tasamu har yana neman tabata shine take raina masa wayau cijje labban sa yayi yana kara kusanto ta saida takai bangon daki Sannan tafara kokarin rufe Idanun ta da hannayen ta kasa tsayuwar tayi tana kokarin durkushewa kasa. Hannayen sa yasa ya d'ago ta tareda Jan ta zuwa gadon '' cikin sanyi murya yace kwanta ina fatan kin samu Sallah yanzu Ko ? Girgiza kai tayi tace A'a nifa sai inyi wata ina jini be tsaya ba.. Dan jimm yayi yana nazarin kalaman ta shi a iya sanin sa besan hukunce hukunce da suka shafi mata ba amma mamaki yake yace daman mata suna kai wata suna jini maganar zuci yake yana ciza labbansa. Ci gaba da kallon ta yake sai fadi yake a zuciyar sa InshAllah saina cika Burin Mamy '' gashi rannan nataba boob din ta a rashin sani gashi yazame mun kamar jaraba kamata yayi infita harkan yarinyar nan kada rainin yayi yawa 'amma zan taba koda na karshe yakarashe zancen yana me kokarin bude zip din rigar ta.. Saurin zare hannun sa yayi lokacin dayaga Rahma takoma masa kamar kunama wani ihu mai karfi ya saki jikin sa na rawa. tashi tayi cikin razana tace Amjad me yake damun ka ''.. Baya baya yake ta yi yana fadin karki kusanto ni neman hanyar fita waje yake cikin sauri sauri... Rahama tsaye tayi tana mamakin ikon Allah bata kawo komai aranta. Waigowar da zeyi saiyaga Rahama ta koma masa normal ''. Ajiyaar zuciya yasoma sauke wa akai akai. Kallon ta yake yace Muje Ko tareda yin gaba dan yanzu yafara tsoron ta.. Kiyi sauri ki shirya Muje naji kince suna Asibiti Ko ? ta gyada kai Alamun hakane. Good yafada tareda yin gaba yana tafiya cikin tsananin damuwa akan abunda yagani........ Yana saukowa kasa ya iske su sun shirya cikin manyan kaya shadda bakaramin kyau sukai da shigan ba da huluna duk akan su babban rigar dake jikin su yasha aiki wajen kwararren tela. Kallon Yarima suke sake da baki Faruk yace banga kashirya ba kasauko. Uhmm kunsan n'a manta kuwa kallon yanayin shi suke ganin muryan sa ta canza sossai. Faruk yace to maza ka koma kashirya kai zamu raka.. OK ku dan jirani yace tareda komawa cikin dakin sa.. Yana shiga ya iske Rahama har ta shirya tsaf tana sanye cikin shadda lace mai dankaren tsada yasha adon Stone sossai dinki ya zauna mata ajiki kasantuwa riga da siket ne yafito mata da shap din boob din ta kuwa cas cas suke ajikin rigar da yakamata a jikin ta sossai.. Kallon ta yake yanda tayi masa kyau sossai kamar ba ita ba simple makeup da tayi bakaramin tafiya da tunanin sa yayi ba.. Azuciyar sa sai fadi yake wannan Yarinyar tayi min kama da wacce nake gani a mafarkina wata zuciyar tace ba ita bace kada kai yayi yana fatan yaci gaba dayin mafarkin nan nasa da tabbas wacce yake mafarkin ta itace matar da yake da Burin aure bayan neman mahaifin sa zanen hoton kamannin ta da yayi dashi yake yawo. Rahma ta juyo ta kalle shi a tsaye jingine jikin Kofa. Muryan cen kasa tace dan matsa zan fita. Kallon ta yake kamar me tunanin wani abu hannun ta yake kallo ganin ta dauko babban gyale à hannun ta . Da mamaki yake kallon ta yana kallon abunda ke hannun ta.. Cikin Daga murya yace ina zakije ne ?? Tace bakace inshirya Muje ba.. Wani kallo yake bin ta dashi m'asu tsorata wanda ake kallon sa.. Murya na rawa kaman zatai kuka tace kaine kace inshirya Muje Asibiti.. Harara ya watsa mata yace eh kinyi abunda nasaki ne ba kunama kika zama ba dan ki harbeni yakai karshen zancen cikin takaicin abunda yagani yasan iska ne batasan anyi ba yanason yaga réactions din ta.. Cikin rawar baki tace kunama kuma ya Allah kaimana tsari da kunama.. Tsoro ne yabayyana akan fuskar ta tana nanata kunama sai Girgiza kai takeyi. Alamun tarin damuwa a tattare da ita. Inhar ki nason kije ki ajiye gyalen ki saka hijab. Komawa cikin dakin tayi tabude akwatin nata tareda dauko hijabin nata.. Tasaka hartakai bakin kofa yace daka ta. Cak tatsaya tace wai Allah wannan mutumin yafi Salma matsala tafada a zuciyar ta. ... Naam ta furta tareda waigowa.. Ki dawo ki saka nikaf da safa yafada cikin bacin rai kinfison kina tafiya ahanya ki taraman jama'a ko Ki bari inkinbar karkashin inuwar aure n'a. Zakiyi abunda kikaga dama. Rahama taji zafin kalaman nasa amma ta nuna masa bakomai jiki asanyaye ta koma tayi yanda yace din sannan tafita dakin.. Saukowa kasa tayi ganin Su Faruk suna selfie suna kyalyalewa da dariya. Faruk yahau kan matakalan step yaba Aminu wayar sa dan yayi masa hoto. Daukar shi hotuna Aminu yayi tayi. Rahama ta raba gefen nasu tace sannun ku. Yawwa Amarya sai yanzu céwar Faruk. Wai ina mijin naki ne. Tundazu ya shanya mu. Shiru tayi bata basu Amsa ba bata fiya son surutu Ko magana mara amfani ba. Samun wuri tayi ta zauna zaman j'ira.. Saida yakai minti Ashirin kafun yafito Daga dakin. Aminu ya taba kafadar Faruk da hankalin sa yake kan waya yana chatin yace kalli mutumin ka. Wow suka Furta yayin da yake Saukowa cike da takama da izza. Yaci shadda geznar da babban riga kamar nasu '' takalmin sa haf cover suke kallon yanda take walwali tana sheki.. Sanye yake da hula daidai da kalan shaddar nasa hash kala.. Kallon shi suke bakaramin kyau yayi ba daya shanya gilashi a Idanun sa. Jajayen bakin sa Rahama take kallo dan tun fitowar sa itama takasa sauke Idanun ta akan sa. Yana Saukowa kasan ya kalli Abokan sa yace sai fa nadan ci abinci restaurant zanje yana kwabe baki. Faruk yace Restaurant kuma abinci da matar ka ta Dafa fa. Dan Allah kaci koda kadan ne.. OK dan kun hadani da Allah ne kunsan Ko a gida bana cin Abincin yara yakarashe zancen yana kallon Rahama da ta dukar da kanta kasa. Tana maimaita kalmar yara daya fada Azuciyar ta sai fadi take kada Allah yasa kaci din cikina Ko naka. Shiko dîner table yazauna ya bude food flask din tareda zubo abinci a plate. Kallon abinci yake yana kwabe fuska yanata Jéro adu'oi harda rufe fuskar sa dan ze zuba abinci a bakin sa. Duk abunda yake ciki Rahama na kallon sa ta gefen idanu. Uhmm. Tace daman ina iya zuwa gaban sa dauke abincina zanyi yaje restaurant din dayasaba sai kace yaga kashi. Bismillah yakaranto tareda saka loma daya a bakin sa wani dadi da gardi ne yaziryarci harshen sa'' ware Idanun yayi kodai be gani sossai ne. Ganin eh lallai Abinci nata ne. Ciki yake yana yana lumshe Idanun sa saida yacinye abincin nan tas. Ya ajiye kwanun badan ya ishe shi ba saidan beson yaci abinci ya koshi sossai hakan yana Haifar masa da wani laluran... Faruk yace Muje to tunda kagama wai da Madam zakaje ne yana kallon Rahma. Samad yace eh yana iya tace wai yar uwar ta tana Asibiti cen zamuje ma gaisa acen ya wadatar kallon Rahama yake yace tashi Muje Ko. Tashi tayi tadau jakar ta tana gaba yana bayan ta kallon ta yake yanda hijab dinta yasauka har kasa. Babu bata lokaci duk suka shiga motar. '' Samad bayan motar yashiga itama Rahama nan tazauna.. Faruk ke drever din su yana tambayar inda Asibitin yake. SAMAD yayi masa kwatance da Asibitin da aka taba kwantar dashi ne. ********************* KASANCEWA lasa'ar ta gabato sheik n'a kokarin fita dan yakoma bada Sallah unguwar t'asu. Limamin Asibitin yasha gaban sa cike da girmamawa da magiya yace Sheik Imam dan Allah ka taimaka kabamu Sallah hade da dan tafsir. Sheik kallon dattijon yake yace Baba Nike bada Sallah à babban masallaci. Dattijon yace dan Allah kasa wani naka ya wakilceka nayau kadai zakai mana pls. Sheik yace to bara mugani kiran Abubakar yashiga yi wanda Alwala yagama yace kaje cen kabasu Sallah la'asar ni anan zanyi. Abubakar cike da girmamawa yatafi dan cika umarnin mahaifin nasa.. Nan da nan unguwar yadauka Sheik Abdurrazak kabeer hizqeel makarfi ne zebada Sallah a wannan Masallaci dandazon mutane Daga nésa da n'a kusa kankace me Asibitin yacika da dunbun jama'a. Wasu unguwanni Daga nésa suka ringa tahowa Daga anyi shela maganar ta bazu. Cike da mamaki likitoci Asibitin suke kallon cikar da akayi danyin Sallah a massalacin.. Dan zasu iya rantsewa massalacin be taba cika ba'' ba'a taba wuce sahu biyu ba bayan liman sai gashi Saboda sheik duk Asibitin babu hanyar wuce wa... Tun daga nésa Samad yake hango cinkoson mutane a kofar massalacin. Daga nésa suka faka motar dan babu hanya.. Kafun su fito saida sukai Alwala hakan yasa basu yi wata wata ba sukabi Sahu... Rahama dake zaune cikin mota Jin muryan mahaifin ta yasa ta ware Idanun ta tareda sauke nikaf din dake kanta. Abba ta furta a fili waishi ke bada Sallah uhmm Allah yasaka wa Abba da Alkhairi. Bayan An idar da sallah saida yadauki minti talatin yana waazi ' kuma waazi yake akan Maza masu tauye hakkin matar su' ' da suji tsoron Allah yayi Jan kunne ne akan Abunda akaiwa Salma. SAMAD JIyake kamar dan shi sheik yake wa'azin nan. Jiki babu kwari ya tashi bayan anfara watsewa ana ta tafiya Masu daukar wa'azi a wayoyin su sun dauka.. Shiga sukai a motar shida Shi da abokan sa kai tsaye Asibitin suka nufa... Suna parking motar a harabar Asibitin yayi daidai da fitowar sheik Daga massalacin.. Kallon su yake dan yanason yaga ne kamar mijin Rahama ne. Ganin Rahama ta fito Daga motar ta nufo inda yake yasashi sakin Murmushi yana musu sannu da zuwa.. SAMAD CIKE DA FARIN CIKI YADUKA YA GAISHE DA SHEIK. Suma Faruk gaishe shi sukai nuna musu hanyar dakin da Salma suke yayi. Cike da fara'ar su suka shiga.. Rahama ganin ànty aguje taje ta rungume ta gam ajikin ta tana kukan farin ciki. Mama cikin farin ciki tace yata baki ganni bane. Tashi Daga jikin Ànty tayi taje gaban Mama tana gaishe ta cike da ladabi. Su Abdul Samad kallon ta suke yanda duk tarude ganin iyayen ta.. Karasowa dakin sukai dukan su harda sheik. Sheik ya nuna masu waje da su zauna. Cike da ladabi suka gaida Mama da Ànty Mama sai kallon Abdul Samad take tana son tuno inda ta taba ganin fuskar shi.. Zumbur ta Mike tsaye kallon ta kowa yake adakin. Baki n'a rawa tace wannan na taba ganin hoton sa a dakin Baba Salihu. 😳😳 Sheik yace Baba Salihu kuma '' tace kwarai kuwa lokacin da za'ai gyaran gidan namu. Mukaje ajiye wasu kayayyakin mu anan naga hoton me kama da wannan. SAMAD AZABURE YAMIKE TSAYE... YACE WHAT... TA KU HAR KULLUM KYAUTA DAGA ALLAH MASU FITAR MUN DA NOVEL AKIYAYE BA KUDIN MALLAKA KIKA BIYA BA KUDIN KARATU NE. 3/20/22, 22:34 - A'ish: KANWATA Akwai channel dîna KYAUTA TV kushiga ku danna mun. Subcribe Comment Share Like Littafin kaikajawa kanka audio yana kan channel dîna saina jiku. Littafin nan kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata. Inkin bukata ga nomba. 09069080725. 4️⃣2️⃣ Yace What mai kama dani a hoto adakin Baba Salihu waye Baba Salihu ya tambaya cikin kidima... Mama tace yana iya zama kamanni ne amma tabbas naga hoton nan. Kuna yanayi sossai. Sheik yace hoton yana dakin nasa ne. Mama tace kwarai kuwa. Abdul Samad cikin kaduwa yace zanso naga hoton nan mama. Cikin kasa da murya tace babu matsala. Rahama zuwa tayi gaban Salma dake kallon su cikin Mamakin ganin Yarima Samad din ganin shi take kamar cikin larabawa yafito yanda fatar jikin sa ke fresh ' Bakin sa take kallon yanda leben sa yake jajir. '. Rahama ta dawo da ita Daga tunanin ta tahanyar shafa fuskar ta tace kanwaty yajikin naki. Salma tace naji sauki amma Idanun ta nakan Samad. Rahama Kallon Ànty take tace waimeke damun Salma ne. Ganin su Samad na wajen yasa Abba fadin inaga Maleria ce da taifot saidai result yafito zamu ji.. Sannu Rahama ke jero mata tace wai ina mijin Salma ne. Mama tayi Jim tace yaje yadawo. Cike da tausayawa Rahama ke kallon yanda Salma ta rame sossai.. Samad yace Abba daman munzo da niyar zuwa wajen naka sai mukaji kuna Asibiti.. Cikin Jin Dadi sheik yace au to nagane nanma ya isa ya muka iya da kaddarar cuta sai hakuri.. Samad ahannun yasa cikin Aljihun sa yazaro bandir din dubu dari ya ajiye gaban Ànty yace gashi babu yawa ayi hakuri.. Sheik yace anyi haka kuwa d'ana yana Murmushi yace amma kudin sunyi yawa ka rage su.. Fauk yace karka damu ya sheik imam '' kudin Asibiti har ku gama zama yadauki nauyin sa. Adu'arku yake nema dan shima yazama dan 'ku. Sossai Samad yaji Dadin bayanin Faruk. Tashi sukai da niyar zasu fita. Samad ya kalli Mama yace uwata zamu tafi Ko zan iya zuwa gobe gidan naku dan inga hoton. Sheik yace karka damu zanturo Abdul j'alil yakawo maka. Samad kallon Rahama yake yaga Alamun ba son tafiya take ba. Sheik n'a Lure da kallon Rahama dayake yi. Haka yasa yayi gyaran murya yace Rahama tashi kuje Ko tunda anyi ziyar hankali yakwanta. Samad ya karbi zancen da A'a ka barta akwai inda zamu je inmun dawo zamu biyo mu dauke ta yakarashe zancen tareda fita dakin. Abokan sa suka take masa baya. Sheik godiya yashiga yi musu bisa kokarin sa da kyautatawan su. Sheik dawowa cikin dakin yayi yazauna yana kallon Rahama Sam bega Rama tattare da ita ba. Yaga tadanyi haske. Cikin damuwa yake ba Rahama labarin abunda yasamun Salma. Salati ta fara tana kallon Salma tace Amma Abba mijin ta beda imani yanzu yana ina haka. Sheik yace inazan sani. Saidai Allah yakyauta ya tsare gaba. Salma cikin kuka tace nidai bazan koma gidan shi dukana yake yi tareda nuna musu shaidan dukan. Ganin jikin ta da zanen bulala. Mama tace subuhannalah harda duka tace kwarai kuwa. Sheik yace ai bazan raba auren ba koda zaki koma ba yanzu ba Salma sai kinyi watanni agida InshAllah. Salma taji dadin furucin Sheik har ta murmusa Rahama tace Abba Ko zata dawo gidana da zama ne. Dasauri ànty ta katseta ta hanyar fadin A''à bazata je ba akan me zata zaune miki gidan miji.. Ran Mama da Salma yayi mugun baci hakanan su ka shanye abunda tayi musu.. Sheik yace Sa'adatu ai gaskiya kika fada da auren wani bazaki je gidan wasu ba ki zaune musu ba saidai ziyara. Rahama tayi shiru tana sauraren su. Sheik tashi yayi yace to zanje sai bayan isha'i zandawo Daga haka yabar dakin. Sheik nafita Mama taringa jifan Ànty da kallon banza. Ita Ko ànty hakan bedamun ta inhar akan gaskiyar ta ne. ************************* 🇧🇯 Kwatano. Karima ce tasamu wani sirrintance waje tareda zama ta kunna wayar ta. Nombar Samad ta danna wa kira. Tayi ring kamar baza'a Daga ba. Jin an Daga yasa ta sakin ajiyar zuciya. Cikin kasa da muryan ta tace ya shugaba na Yarimar Gheuzo baiwar ka Karima ce.. Dagacen bangaren yace Karima sai yanzu kika samu damar kirana tace kayimun Afuwa tareda risinawa kamar tana gaban sa. Abdul Samad yace inason ki samun idanu sossai akan Marwan. Da shige da fitan sa. Idan drever na yana nan ki masa sakon nan shine zeringa bin sahun Marwan har fulani 'da Abba Marwan. Ina fatan kin fahimta tace naam ya shugaba. Yace ke cikin gida ne zaki min aiki taimako ki shine zekai ni da nasarar gano baiwar nan data gudu Saratu. Cike da gamsuwa Karima tace InshAllah zanyi yanda kace. Har ze katse sai jiya yi tace ya shugaba na. Ya matar taka take. Shiru yayi na wani lokaci kafun yace tana lafiya Karima.. Karima tace Ranka ya dade karka zo garin nan da ita harsai Allah ya azurtaku da haihuwa. Cike da Mamaki yake nazarin kalaman ta yace Karima banfahimce ki ba Ki dan ban haske. Har ta yi tunanin bazata gaya masa ba sai ta tuna irin kaunar da take masa. Cikin raunin murya tabashi labarin abunda yafaru a yan kwanakin nan.. Ya Girgiza matuka da Jin zancen nata. Cikin dauriya yace kada ki damu Karima ni wannan be dameni ba. Matata kuma zanzo kwanan n'an wajen wani shari'a bazan zo da ita ba. Sossai Karima taji dadin bayanan sa. Daga haka sukai Sallama. ************ ****** ******* 🇬🇦 Gabon Hajiya Assana ce zaune kan sallaya bayan ta idar da Sallah Daga hannayen ta sama tayi tana rokon Allah ya mallaka mata zuciyar baba Salihu kuka take iya karfin ta.. Diyar ta mai suna hauwa ce tashigo cike da mamaki take kallon uwar ta tana kuka ta durkushe gaban ta tace Mama haryanzu baki daina kukan mutuwar baba bane. Adua'a yake bukata. Girgiza kai tayi tace hauwa Ba wannan kukan nake ba yata. Cikin tsananin damuwa hauwa ta tallabo fuskar uwar ta tana goge mata hawaye jiki asanyaye tace mama Ko baki yarda dani bane. Hajiya hassana dago jajayen Idanun ta tayi tana kallon yar ta tace niko nayarda dake hauwa ta'''... Hauwa ta numfasa tace to dan Allah gayamin damuwar ki inbada maganin ta intayaki da adua Zaunar da hauwa tayi tace akwai wani bawan Allah mai suna Alh Salihu turaki wlh nakamu da son sa banajin zan iya rayuwa babu shi. Hauwa tace Alhaji Salihu turaki daya dai d'ana sani dan gidan Sarauta ne fa tafada cike da zare idanu. Mamar ta tace ya'akai kikasan haka daughter tareda share hawayen ta. Numfashi hauwa ta fesar tace mama nasan shi kiyarda wani dattijon yana gidan sa. Agun jikokin sa nake samun labarin sa ance Sarki ne a garin kwatano. Amma wasu dalilai yasa yasauka kan karagan mulki. Hajiya Hassana tashi tayi Daga zaune tana ciza yatsar ta tace yanzu nagane dalilin dayasa yaki Amsar tayi n'a. . Hauwa tace menene dalilin mama '' ta tsareta da manyan idanuwan ta. Hajiya hassana tace inhar Salihu turaki ne uhmmmmmmmm Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/20/22, 22:34 - A'ish: KANWATA Akwai channel dîna KYAUTA TV kushiga ku danna mun. Subcribe Comment Share Like Littafin kaikajawa kanka audio yana kan channel dîna saina jiku. Littafin nan kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata. Inkin bukata ga nomba. 09069080725. 4️⃣3️⃣ Hajiya Hassana tace inhar Salihu Turaki ne uhmmmmm nasan sunan sa tunda dadewa '' Saboda mummunar labarin daya karade a duniya akan sa. Hauwa ta zare Idanun ta tace mummunar labari kuma wannan Salihin mutumin. Hassana taku tayi taje wajen Windows dakin nata maida kallon ta tayi à wajen tace ke bazan iya gayamiki wannan labarin ba harsai na binciko gaskiyar Al'amarin. Hauwa kallon bayan uwar take fuskar ta dauke da damuwa tace taya zaki gano abunda ke boye bayan kina nan shikuma garin su kwatano ne. Dariya mai sauti hassana tayi tana buga kafafun ta kasa tareda waigowa tadawo kusa da yar ido cikin ido take kallon ta tace kwatanon zanje InshAllah indai bashida hannun akan abunda naji to wallahi zan sama masa mafita. Hauwa tace la'ila rike da baki tace mama ki rufa mana asiri '' ki hakura da Salihun nan banjin dadin damuwa da wanda be damu dake ba da kike yi akarshe yazo be aure ki ba. Murmushi mama tayi tace baby n'a zanyi ne Dan Allah dakuma kaunar da nake masa '' kimun adua dan Allah karki fitar da sirrina Ko kanin ki kada ki gayamasa ga inda zanje. Kinji Ko !! Gyada kai tayi Alamun gamsuwa Idanun ta cike da kwalla ta rungumi uwar ta cikin sanyin murya tace Mama Allah yasa kada kiyi zuwan banza nasan ke uwa tagari ce dan Allah ki kara rike mana martabarki da mutunci ki ina Alfahari dake uwata. Kuka ya kwace mata tana shafa kan hauwa tace nagode daugheter tare da manna mata kiss 💋 a goshin ta.. ************************* Baba Salihu zaune adakin kamar yanda yasaba ya kunna wannan cctv camera yana kallon abunda akai uhmm Samad yafada à zuciyar sa nasan ka bakada sauki fa 'tunanin mafita yake y' hakan yasa ya dauko babbar wayar dake gefen nasa ya danna kira gun mai bashi labarin Samad.. Cikin damuwa yace dafatan kowa lfy. Yabashi amsa da lafiya lau ne. Dan numfasawa baba salihu yayi yana taune lip din shi. Yace nalura kamar Rahama bata Jin dadin zama da Samad '' Dagacen bangaren yace shima yaso ya fahimci haka amma zekara sa idanu yaga ne gaskiyar Al'amarin. Baba Salihu cikin damuwa yace bana son mahaifina yabar duniya banyi tozali dashi ba.. Idanun sa cike da kwalla. Kasa jure wayar da suke yi yayi tareda katse wayar y azauna yana kuka iya karfin sa. Tuno abunda yasuka wuce shekara da shekaru yake cikin kunan rai yace waze wanke ni a idon duniya.. Ya zanyi mahaifina yaga haske na.. Daga HANNAYEN SA SAMA yayi cikin kuka yana rokon sassauci a rayuwar sa.... Ita Ko hajiya Hassana ta shirya tsaf har airpor yayan ta suka rako ta zata tafi kwatano. Suna Airport har jirgin nasu ya tashi sararin samaniya. Hauwa da kanin ta jiki asanyaye suka koma gida . 🇳🇬 KANO Sai bayan isha'i suka koma asibitin dan dauko Rahama daidai da dawowar Abubakar da Abdul jalil 'cikin Jin dadin ganin Samad sukai musabaha dashi' Abubakar yace mijin Rahama Ko ? Murmushi yayi yace eh nine. Ah yanzu kuka zone mu shiga Daga ciki mana. Aminu yace Ranka ya dade ai munzo daukan Rahama mu kazo yi yafada tareda yin gaba. Abubakar yace bismillah Muje cike da dokin son ganin Rahama yashiga dakin. Yana shiga ya iske ta tana karatun Alkur'an. Kallon ta yake yanda take karatu a natse yace *KANWATA* inkinkai Aya ki dakatar ga mijin ki yashigo... Samad da suke bakin kofar shida à bokan sa kallon ta suke hartakai Aya.. Rahama tace la la Yaya ABU ashe dai zamu hadu daman ina takaicin tafiya ban ganka ba. Abubakar cikin Jin dadi yakama hannun ta cikin nashi yana matsama tareda dafata suna Face din juna. SAMAD RANKA IN YAYI DUBU YABACI YASAN YAYAN TANE UWA DAYA UBA DAYA.. Faruk ya lura ransa yabaci murya à tausashe yace yaya ABU sauri mukeyi dan Allah.. Abubakar yace babu matsala. KE RAHAMA TASHI KU TAFI KINJI KO.. Kallon Ànty take dake barcin Gajiya gashi Mama taje gida ta dawo.. Rike hannun Salma tayi tace my kanwaty mun tafi Allah yakara lafiya. Nikaf dinta ta sanya tareda nufar hanyar fita. Shiko Samad tuni suka bar dakin suna cikin Mota suna jiran ta. Sai cika yake yana batsewa wannan yarinyar yar rainin hankali ce. A rainin wayau ne tashanya mu 'mu yaran Tane tana cen tana murza hannun namiji. Kallon takun ta tana tahowa yasa kallon sa yakoma akanta. Karasowa tayi tareda bude murfin motar.. Ta shiga ta inda yake zaune. Matsawa yayi Daga gefe yana bubbuga kafa Alamun zamu je gida zaki sani. Faruk drever d'insu yayi har gidan nasu. ************************ England. Adamsy ne yake Chattin da Asiya ta whsap. Cikin tsananin damuwa yayiwa Asiya voice yace wallahi Asiya har gobe inason Rahama da Yarima ze sakar min ita danafi kowa farin ciki wallahi nakasa sukuni. Asiya cike da nutsuwa tabashi Amsa tace babu abunda yafi karfin adua.. Ka yaki shaidan acikin zuciyar ka Rahama yanzu Matar wani ce kasa m'a ranka hakuri. Zan baka adu'oi da zasu taimakeka... Adu'oi dayawa tayi masa audio tareda tura masa. Adamsy dake kwance saman gadon sa mai laushi yace Asiya naji bayananki InshAllah zan aiki dashi. Asiya tace to yaushe zaka dawo ne munyi miss dinka. Murmushi yayi yace ai garin babu dadi babu Rahama daman Saboda ita nashiga koyarwa a wannan makarantar t'aku Uhmm Asiya tace kenan mu ba mutane bane. Yi hakuri Asiya ai kodan son da kike ma Rahama zanzo Wai ina bakar munafukar kanwar Rahma take. Asiya tace indakwai sunan da yafi wannan kana iya kiranta dashi Algunguma aitayi aure a ranar n'a tsani me bakar zuciya ace yayar ki uwa daya uba daya. Uhmm in'nice Rahma nida ita har Abada wlh saide ita Rahama zuciyar yafiya gareta yanzu za'a mata abu anjima zata ce ta yafe. Adamsy yace dabi'un ta da hankalin ta suna Daga cikin abunda yajawo hankalina akanta Ko banza nasan yaya n'a zasu samu tarbiyya. Asiya tace haka ne wlh tamasu raino Daga uba nagari uwar dakin ta mutumiyar Arziki da tawakali. Ahakadai suka cigaba da hira itada Adamsy sun shagala sossai.. ************************** Yarima Samad a gajiye suka karaso falon nasu. Faruk ya fada kan 3tsr yace Wash munsha yawo kuma babu nasara. Aminu yace wlh babu nasara fa amma wataran zamuyi nasara. Yarima Samad kallon su yake yana kwabe baki yace kudai anyi ragwaye wlh jibi yanda kuka baje kan kujera yakarashe zancen yana hawa kan matakalan step. Tuni Rahama ta shige dakin nasa. Sauri sauri take tacire kayan jikin ta. Turo kofar da akayi ne yasa cikin hanzari tamaida hijabin ta ajikin ta. Zama tayi akasa tana latsa wayar ta. Da sallama bakin sa yakaraso falon kallon ta yake yanda ta na de kafafun cikin hijab. Wuce ta yayi yafara rage kayan jikin sa. Haka kawai yaji kamar tana kallon sa. Ya waiga yaga hankalin ta nakan waya. Uhmm yace wannan Yarinyar zan gyara mata zama mu tasa Yawon da bamu shirya ba. Gyaran murya yayi wanda yajawo hankalin ta akan sa. Ke taso ki je ki hadamun ruwan wanka gaki kin fito babban gida. Amma Sam bakida wayau. Kallon shi take shima itake yake kallo yanajin bugawar zuciyar sa yana tsananta duk sanda yayi tozali da ita. Ko karya nayi miki ne ? Banda son a taba ki babu abunda ke burgeki. Hararan ta yake tana tsaki. Tashi tayi Daga zaune tana ciza labbansa ta suka bushe. Azuciyar ta sai fadi take uhmm shi kullum laifi ake masa babu rana ta banza da baze ce ga wani abu ba. Kai tsaye toilette din ta fada tana kokarin hada masa ruwan wanka. Taji taku a bayan ta. Bata kawo komai aranta ba taci gaba da hada ruwan. Dagowar da zatai taga abu gabanta tsaye cikin bakaken kaya. Idanun sa kwala kwala kamar kwai. Soma ja da baya tayi yana kusanto ta. Ta kai karshen.... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah. Zakuga ina typin be tsawo sossai ciwon idanu nake in ina kallon screen din wayar ji nake kamar zasu fado 3/21/22, 07:43 - Nuriyyat: KANWATA Akwai channel dîna KYAUTA TV kushiga ku danna mun. Subcribe Comment Share Like Littafin kaikajawa kanka audio yana kan channel dîna saina jiku. Littafin nan kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata. Inkin bukata ga nomba. 09069080725. 4️⃣4️⃣ Ta kai karshen bangon dakin tafara adu'oi tana tofa masa tana adu'oi cikin aro jarumta tace me kake nema dani ne ? Nufosa tayi tacire tsoro nan da nan yafara ja da baya batt ya bace Daga bandakin. Ganin yabace be sa ta daina aduar da ke bakin ta ba ta nayi cikin Daga murya. Yarima Samad mamaki ne yacika shi Jin muryan ta ita kadai a bandakin. Daga shi sai dan gajeran wando jikin sa cikin hanzarin sa ya shiga bandakin ganin gabadaya hankalin ta baya kansa adu'oi take ta zubawa tana magana tace yakai mummunar halittar nan dawo nan bangama dakai ba yaka gudu. Sai gashi ya bayyana gaban yanata susa jikin sa na masa kaikayi. Murya cen sama take jiyo wani murya mai amo hakan yasa ta Daga kanta sama. Keee Rahama wlh inkika cutar da dan aikena namiki Alkawarin nadama a rayuwar ki. Samad dake tsaye yana kallon ikon Allah rike take da kugun ta Idanun ta sun kada sunyi jajir 'bejin komai sai tashin muryan ta. Jin muryan ta yayi tana Wani buga uban kara hade da dariya tace bakuda abunda zakuyi maganina Ko mu gwada yanzu ne suratul bakara tafara karantowa da karfin ta wannan Aljanin dake gaban barin wajen yayi' '' Shiko me magana Daga Sama yana ihu fadi yake Rahama ki dakata Ko kin hanani wucewa hanyar dazanbi nawuce wuta nake gani. Rahama bako ta saurare shi ba cigaba da karatun take tana kara sautin muryan nata. Wani irin kara yayi Daga cen Sama yace Inkina yiwa darajar Manzon Allah SAW ki bar karatun nan wlh natuba najanye kalamai n'a. Tsaigaita karatun tayi cikin fushi tace gayamin me nayi muku kuke neman takura mun. Dagacen bangaren yace wallahi turomu akai. Rahama cikin zafin rai da batasan tanadashi ba tace zaka gayamin gaskiya Ko sai nayi kasa kasa dakai. Wani huci Sama Sama yake yi yana nishi yace anturomu ne Daga baban Maryam. Yana fadin haka yabar wajen cikin tsananin wahala. Nanata kalamin nasa takeyi tace baban Maryam kuma. TA MANCE À BANDA KI TAKE. JIN MURYAN ABDUL SAMAD YANA FADIN KE LFY KIKE..tareda tsareta da idanu cikin damuwa. Ajiyar zuciya tafara suke wa tana kallon sa. Kamo hannun ta yayi sukaje daki tareda zaunar da ita bakin gado yace Rahama wai meke damun ki gayamin. Kallon shi take tace anya gidan nan bana Aljanu bane. Kallon ta yake yace kamar ya fa gidan Aljanu. Uhmm abubuwa ban tsoro nagani harda cemin wai baban Maryam yaturo su. Abdul Samad cikin tsananin tashin hankali yashiga Jin zancen nata.. Ya Salam ya furta cikin Jin tausayin ta yakama hannayen ta yace Rahama ba gidan Aljanu bane. Shaidanun mutane ne da shaidanun Aljanu sune suke takura mana. Tunani yake cikin zuciyar shi yace karfa Yarinyar mutane tasamu matsala Saboda ni. A'a Rahama bazan bari acutar mun dake ba. Maganar zuci yake yana kallon yanda take ta ajiyar zuciya. Besan sanda ya jawo ta ya rungume ba. Itako kasa fita Daga jikin nasa tayi dan wani dumi taji yana ratsata kamshin jikin sa take shaka hade da lumshe Idanun ta. Tana tunanin to wannan abun shi menene shi taya akai suka shigo rayuwar ta, tunani take tasan duk a d'angin nata babu baban Maryam. Kara shigewa jikin sa tayi wanda hakan ya sakar masa da kasala. Cikin dauriya yace bara inje inyi wankar Ko ? Sam t'ama mance shi ta runguma harda make kafada zatai kukan shagwaba. Kallon bakin nata yake nan take Yaji wani yarrr. Ajikin sa. Jin ya hade bakin sa nata yafara tsotso kamar yasamun lollipop firgit ta dawo hayyacin ta tana kokarin kwacewa Yarima Samad yaki bata koda kofar kwacewa '' kuka tafara tana tana kokarin kwacewa. Hannun sa yana kan na shanun ta kokarin cire mata brezia yake yaji karar buga kofa da karfi. Jin muryan Faruk yayi yana fadin zoka bude mana kofa. Ransa yayi matukar baci yaso yasamu sa'ar ta adaren nan duk yaga ta tsiya. '' Sakin Rahama yayi cikin Daga murya yace ina zuwa. Jallabiyar sa yazura cikin hanzari. Itako Rahama toilet ta koma dan yin wanka dan Allah ne ya cece ta hannun sa inhar yayi mata mugun kamu tofa sai dai Allah shike kwatar ta. Tuno abunda yafaru da Salma tayi ta dalilin jima'i hakan yasa hankalin ta yayi mugun tashi. Tace ina wallahi nafi Salma son jikina banson abunda ze taba lafiya ta. Kuka take tace ya zanyi Rahama banson wannan jima'in harda shesheka kuka haka kawai yaje ya sabatamun rayuwa ta. Tuno kawar su da tayi aure tayi irin wahalar datasha a hannun mijin nata... Uhmm nidai Allah yasa yakyaleni inhuta tana turo bakin ta gaba. '' Shiko Yarima Samad bude kofar yayi yana kallon Faruk da yanayin sa yasauya. Cikin damuwa yace Yarima Samad muryan Rahama mukai taji tana surutai hankalin mu ya tashi sossai '' Ajiyar zuciya yasauke yace bafa wani abu bane ta tsorata ne a bandakin karka damu. Kasan mata basuda hakuri insukaga abun tsoro. Aminu ne yakaraso wajen yace amma duk da haka akwai Ayar tambaya anan wajen kamata yayi ka tambayeta abunda tagani asan mafita fa. Yakarashe zancen yana yarfe hannayen sa. Faruk yace wannan gaskiya ne. Yarima Samad kallon su yake yace to yanzu ya kuke so nayi da ita kasan ba gayamin komi zatai ba. Faruk yace ai wannan ma zancen banza kake yi yaza'ai kaida matar ka kace bazata saurareka ba. Su fa mata ba'a musu sarauta agida dan sune keda linzamin juyawa Ko wani da namiji dan haka muna rokon ka. Kaje kabincika da kyau yanda Yarinyar nan ke kara gsk ruwa baya tsami banza. SAMAD shiru yayi kamar yana tunanin wani abu yace to zan duba mugani yana kokarin komawa dakin.. Yaji muryan ta tana fadin dan matsa zan fita. Bata hanya yayi hakan yasa tayi tozali dasu Faruk dasuke jero mata sannu. Kallon su take cikin siririyar muryan ta wanda ke kashe garkuwan jikin Samad tace wani abu yafaru ne tana kokarin sauka Daga kan matakalan step din. Aminu yace ihun ki mukaji shiyasa muka zo. Cak ta tsaya Daga kan matakalan step din. Taso waigowa saita fasa. Tace nima bansan hakan tafaru ba tana mai cigaba da tafiyar ta. Yarima Samad da su Faruk kallon juna sukai. *********************** 🇧🇯 Kwatano Bokan baban Maryam ne duk Zufa ya keto masa ta Ko ina sakamakon Aljanun da ya tura sun dawo sukai masa bulala hamsin shima Yaji kadan Daga cikin azabar da suka sha. Dakyar yasha à hannun su Daukar wayar sa yayi yakira baban Maryam ciki fada yace ni wannan aikin da kaban bankara tura Aljanuna ku hakura kawai tazo garin zefi yakin da ya kamata kayi kenan. Dagacen bangaren yace haba boka hakuri zakai amma n'a maka Alkawari zamu sa tazo garin kwatano dan cika Burin mu baza'a wuce sati ba InshAllah. Boka yace karka kara fadin kalmarka ta karshe ya daka masa tsawa tareda katse wayar..... Dan Yaji haushin InshAllah daya furta. Baban maryam zaune à dakin sa Maryam tana zaune kusa dashi duk abunda ake fade à gaban ta ne. Kuka ta saki tace yanzu baba wannan matar tayi nasara kenan. A'a batayi nasara ba céwar baban Maryam.. Maman Maryam tashigo falon hannun ta dauke da flask din abinci. Kallon Maryam da baban ta tayi tace ya ake cikine naga kunyi jugum.. Neman wuri tayi tazauna suna face din juna da maryam.. Baban Maryam yace wannan karan aikin naki ne tunda kin isa da Yarima Samad kibashi umarni yazo da matar shi inhar zezo shari'a da ze kawo shi...... Yazo da ita kawai shine magana. Maman Maryam tace zankirashi yanzu d'ana shiga daki n'a. ************************ Hajiya Hassana cikin unguwar zongo Cotonou ta sauka hôtel royal wani kayataccen hôtel royal nan ta sauka. À garin batasan kowa ba tana ta tunanin ta inda zata fara tambayar Masarautar Gheuzo. Tafito wajen hôtel din tana sanye cikin habaya bleu bakaramin kyau tayi da shigar ba.. Kallon titunan take masu mashina dake ta wuce wa.. Suna sanye da uniforme din su. Gefen ta tahango wani babban restaurant ana gashin kaji awajen. Kasantuwa bata ganin kaza tabari. Yasa ta nufi wajen cikin nutsuwa take tafiya Idanun dauke de glass.. Daidai wajen mai gashin naman ta tsaya. Barka dazuwa hajiya n'a nawa za'a sako miki céwar me saida naman. Yawwa barkadai tabashi amsa cikin fara'ar ta har hakoran makkah suka bayyana. Kallon kajin take tace aban guda biyu. OK to ya shiga yin abunda tasashi. . Wani kyakywan matashi tagani ya paka motar sa. Awajen tareda nufar wani babban super market dake wajen. Me naman rike da baki yace Wata Sabon gani. Yariman Gheuzo ne a unguwar tamu. Hassana cikin mamaki tace dan Allah kasan shi ne ? Wani Yariman ne t'a jefo m'asa tambaya. Mai saida nama yace aikuwa nasan shi dan Sarki jikan Sarki ne. Ahmad salihu Turaki. Zare idanu tayi cikin kidima tace me kace....... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah . 3/21/22, 07:43 - Nuriyyat: 4️⃣5️⃣ Tace me kace bawan Allah sake da baki '' cikin sakin fuska yace amma hajiya ke bakuwa ce Ko ? Gyada masa kai tayi alamun haka ne. Mai saida nama yana cigaba da yanka n'aman yace uhmm ai hajiya wannan à yanzu jikin Sarki ne. Hajiya Hassana tace shin zan iya ganin Ahmad din. Kallon ta yake yana kokarin zuba mata n'aman cikin teakaway yace hajiya beda girman kai amma inbukatar 'kudi Ko taimako yayan sa zaki nema dan wannan karamin zaki ne. Hajiya Hassana ta Murmusa tace kaiko inbanda abunka ai karamin zakin saiya zama babba. Mika mata n'aman yayi ta amsa. Ganin Ahmad yafito mutane sun biyo shi harda yan mata. Sai yauki suke sunga handsome gay jinin sarauta. Kaga ajiye mun naman nan ina zuwa tana Mika masa ta nufo wajen motar tashi. Kwankwas glass din motar tayi dan yana kokarin tada motar. Da mamaki yake kallon ta tareda sauke glass motar kallon take tareda hada fuska yace hajiya lafiya kuwa yana mata nuni da hannu. Murmushi tayi tareda gyara Tsayuwar ta tace. Tace inason ka kai ni masarautar gheuzo dan girman Allah Saboda... Dakatar da ita yayi da hannu yace Saboda kiyi maula Ko me tsaki yayi tareda rufe glashin motar sa yabar wajen tareda tada mata kura. Wayanda suka zo rakiyan Nasa kallon ta suke suka ce Keko hajiya Daga ganinki baki cikin wahala meye n'a damun kanki akan gidan sarauta in taimako kike nema ki masarautar ki nemi ahadaki da jakadiya in Allah yasa kinada rabo zata saurare ki. Hajiya Hassana uhmm tace taya za'a rakani masarautar gheuzo dan ina bukatar taimako ta marairace fuska. Kallon ta yake yace duk mai mashin din da kika tara kikace masa masarautar gheuzo za'a kaiki ba boyayyen waje ba ne... Godiya tayiwa mai naman tareda komawa hôtel din. Réception ta nufa ta nuna tanason layi n'a kasar. Zabi suka bata akwai. Layin MTN da MOOV. Batayi wata wata ba tace ita MTN za'a bata. Tareda ba dan aiken kudi takoma dakin nata tana jiran akawo layin. Wani tafasassen daki n'a gani gado da kujeru mai taushi da laushi ga TV plasma a jikin bangon. Banda sanyi Ac babu abunda ke kadawa adakin. Zuwa tayi ta dan kwanta tana tunanin mafita '' ciza labban ta tayi tace uhmm wannan Salihu n'a dauko wa kaina babban Aiki mamakin kanta take da har ta damu da lamarin sa.... *********************** Ahmad Horn yayi mai gadi ya bude masa gate. Yana shigowa parking space cikin hanzari ya nufi cikin gida kai tsaye sashin fulani ya nufa dan yayi mata wani magana Ko me yatuna saiya dawo baya Jin murya n'a tashi Daga cikin dakin kamar muryan Maman Maryam yake ji abun yayi matukar daure masa kai. Kasa wuce wa yayi yana kokarin bude dakin yaci karo da Abban Marwan dake kallon sa azabure. Dariyar yake yake masa cikin muryan sa dake nuna fargaba yace Au Ahmadu kaine yana mai sutsa keyar kansa. Ahmad yace eh ni ne Mama fulani n'a ciki kuwa. Saurin katse shi yayi ta hanyar fadin ai babu kowa ciki. Ahmad yace kamar muryan Maman Maryam naji adakin nan. Zare idanu baban Marwan yayi yace Maman Maryam kuma to meze kawo ta gidan nan. Ahmad yayi shiru kamar me nazari yace hakane kuma ainasan da tazo dakin Mamy zan ganta. Barin wajen yayi yana tafiya yana tunanin anya kuwa ga kunnen sa beji masa daidai ba... Da Sallama bakin sa yashigo sashin Mamy iske Khadija kwance kanta nakan kafafun Mamy rike da waya tana chattin da kawayen ta. Mamy kallon sa take yanda duk yanayin sa ya canza lokaci daya. Zama yayi kusa da ita yana kallon yanda Mamy ke shafa kan Khadija ita Ko lumshe idanu take abunda Mamy ke mata bakaramin dadi yake mata ba. Gyaran murya yayi yace Mamy Maman Maryam tazo gidan nan ne ? Kallon shi take cikin mamaki take kallon sa tace aida tazo da ka ganta ahmadu ya akai ne tana mai tsareshi da idanu. Numfashi ya fesar yace kawai de nazo wucewa ta wajen dakin Mama fulani naji murya kamar nata. Mama fulani kuma Mamy ta maimaita tace A'a badai Maman maryam ba to me ze kawo ta gidan nan bata shigo sashi n'a in banda abunka tafada cike da rudani. Ahmad yace uhmm yana iya zama banji daidai ba '' Mamy wai yaushe Samad zezo da Amarya tasa ne. Khadija tayi caraf ta karbi zancen tace wlh Haba Mamy ace yayi aure amma haryanzu baze dawo kasar shi ba yo me yakeyi àcen din tafada tana me turo baki gaba. Mamy tace to iyayena kun gama mun fada rike kunnen ta tayi tace korafi be karbu ba. N'aga dai duk kunada lambar wayar sa amma kun tasani agaba da magana inba tsoro ba kirashi mana kai Ahmad. Dariya yayi saida kuncin sa ya lotsa yace Mamy kinsan zan iya gayamai kawai dai amsar daze bani shi nake tsoro. Oho ni kuka raina kenan céwar Mamy tana kokarin tashi dan shiga kitchen. Khadija tace Mamy wlh banson ki tashi inhar kina mun tausa... Mamy Murmushi tayi tace uhmm yar auta ai tashi zaki yi mu shiga kitchen tare.. Ahmad yace Mamy Muje in tayaki mana tunda ita ta kasa tashi gaba yayi Mamy n'a dariya ita Ko sai zumbure zumbure takeyi. . Ahmad ne ke feran doya dan yau Mamy tace doya da miya zasuci da miyar kaza.... Yanka doyan har doyan yankewa yake hade da bawon. Mamy dake juya naman ta akan wuta ta juyo tana kallon yanda Ahmad ke ta dawaniya da doya. Rike da baki tace yau naga ikon Allah aka ake feran doya. Da Yarima ne habawa tuni ànwuce wajen.. Khadija da yanzu t'a shigo kitchen din banda dariya babu abunda take '' dago kai yayi suka hada Idanu. Tayi masa gwalo sossai ya ciza bakin sa yace dani kike tace eh din kai fa. Aiko bin ta yayi aguje. Mamy rike da baki tace yau n'aga shashanci kullum basa girma ne. Shiko Ahmad har daki yaki bita tana kokarin shiga bandaki ya j'awo daman be wanke hannun sa ba aikuwa ya shafa mata kaikayi wani uban tsalle khadija ta doka aguje tafada bandaki tsutsa jikin ta tashiga yi.. Banda dariya babu abunda yake yi harda rike ciki yabar dakin. Abunka da farar mace nan da nan fatar ta yayi jajir ruwa take ta sakar wa kanta tana ayyana aranta wlh saita rama... ************************ Drever Samad ne ke ta zarya à compound din gidan Karima yake jira. Jin takun ta yasa yakoma da baya baya suka koma parking space.. Cikin kasa da murya tace Ali drever yaya kasamu wani labari akan su Abban Marwan kuwa. Gaskiya bansamu ba yabata Amsa cikin yanayin damuwa amma sainake ganin kamar sun fi mu wayau fa. Karima tace kamar ya.. Numfasawa yayi yace duk sanda zanbi bayan su wuri daya kullum suke zuwa su dawo. Cikin yanayin damuwa Karima tace to amma inda suke tsayawa kasan inane. Kada kai yayi Alamun A'a. Karima tace nex time ka tafi dani akwai abunda zan duba. OK karki damu yabata amsa cikin yin kasa da murya yace ke ga Marwan cen zuwa maza kibi ta baya.. Babu bata lokaci tabar wajen cikin hanzarin ta kallon ta yake Harta bace masa da gani. Marwan ne yakaraso wajen yana kallon sa cikin tuhuma yace Ali me kake yi anan kai kadai. Murmushin dole yayi yace au daman aikena Mamy tayi shine natsaya duba motar da zan fita dashi. Wani kallo Sama sama yake jifan Ali dashi yana yatsine fuska. Yace kai ai Mamy bakowa bace a gidan nan bace matar barawo.. Firgit ya yajuyo yana nanata kalaman sa. Bangane Matar barawo ba yabashi amsa. Marwan yace zaka gane ne inhar aka kore su Daga masarautar nan kujira kuga abunda zebiyo baya. Wuce shi yayi yana huci. Ali cikin tsananin damuwa yace zasu bar Masarautar to su koma ina kenan wa'iyazubillah.. Dole yasan abun yi. Yafada tareda neman layin Samad be same shi ba... 🇬🇦 Gabon Baba Salihu zaune shikadai adakin sa yana tunanin yanda ze gana da yarima Samad. Wata zuciyar tace inkai haka aika tonawa kanka asiri kazauna dai matsayin da kake ciki shize fiye maka.. Karar wayar sa yadawo dashi cikin hayyacin sa. Yana Daga wayar yayi sallama. Dagacen bangaren yace ya shugaba gaskiya abubuwa suna tabarbarewa fa. Cikin kaduwa yace banfahimta cikin tsoro da fargaba yake magana Dagacen bangaren yace gaskiyar magana dole ne. Yarima Samad yakoma kwatano da zama. Yawon da yakeyi dan neman ka ya isa haka. Sannan akwai wani zanen hoton wata Yarinya daya zana suna yanayi da Rahama har yanzu ya kasa gane cewar wannan zanen itace matar dayake aure.. Idanun sa sun rufe ya shugaba N'A. Baba Salihu cikin damuwa yace wai haryanzu Yarima n'a yana bibiyan wannan hoton mafarki nasan shine yahanashi aure. Dagacen bangaren yace aibe hakura ba rannan matar shi muka bar asibiti muka shiga gari da wannan zanen hoton ka kadai ne beda shi shima dan Mamy tahana ne. Baba salihu ya numfasa yace turomin hoton zanen ingani. Sannan dole yakoma gida aikin sa na kano Ko babu shi komai ze tafi daidai InshAllah.. Daga haka sukai Salama.. Baba Salihu cikin yanayin damuwa yake tuno Mamy yace baiwar Allah na cutar dake shekara biyar. Kuka yake sossai tareda durkushe a kasa. ************************ 🇳🇬 Kano. Salma sossai taji sauki har aka basu Sallama. Bayan sun dawo gida akai ta shigowa gaishe ta da jiki harda iyayen Al'amin. Shiko Al'amin Ko gezau bezo ba. Sheik zaune kusa da Salma yace mata sannu ta gyada m'asa kai. Kallon ta yake yace MashaAllah yanzu tunda kin dawo gida banda yawo kinsan aure n'a kanki.. Wayar sa ce tafara ring yana dubawa yaga nombar Rahama ne. Cikin Jin dadi tace Abba ygida ya jikin Salma. Amsa mata yayi taji sauki. Shiru ne ya ratsa tsakanin su. Sheik yace Rahama ta Tace naam Abby. Yana ga kinyi shiru gayamin mêke faruwa ne. Salma Jin furucin Abba dadi taji tana tunanin Ko itama duka tasha gun mijin nata. Jin sheik n'a salati yace Rahama garin yaya kika bari iska ke damun ki agidan auren ki. Ke ce fa kikewa mata ruk'iya yau shine karamin abu ze gagareki maza ki farka in barci kike ki yaki da kanki. Dagajin labarin nan shaidanun Aljanune... Sossai Rahama ke Zufa tace Abby ka kara turomin wasu adu'oi masu karfi.. Abba yace yanzu kuwa aikina WhatsApp da layin nan tace eh inayi Abba.. Daga haka sukai Sallama. Ran Salma inyayi dubu ya tashi tace chab ashe ma baduka tasha ba.... ******** ************************* Yarima Samad Daga shi sai Rahama kadai ne agidan. Kallon ta yake ta gefen idanu yanda taketa kai kawo a kitchen... Uhmm taita yawo da katon hijabi acikin gida saikace matar mamaci. Ita Ko Rahama à Nutse tagama girkin nata. Ta gyara kitchen tsaf.. Abinci ta jera kan dinner table kamshin Abinci bakaramin tadawa Yarima Samad hankali yayi ba Yana son yayi magana ya kasa. Kallon ta yake da mamaki bayan zumbulelen hijab dake sharan kasa da tasa. Har nikaf taje dakin nata ta dauko tasa tace azuciyar ta zakaga karyan,wulakanci dani kake zancen.. Kokarin daukan remote yake yi dan canza tasha yaga tadawo falon ta zauna banda bakin kwayar Idanun ta babu abunda yake gani. Cikin kidima yace keee ina zaki je? Kallon shi take tacikin nikaf din tace hanyar waje kaga nayi ? Maida kallon ta akan TV tayi. Sake da baki yace bayan katuwar hijab din nikaf kika sako. Tace kwarai kuwa kaine ka koyamin in akwai namiji awaje in suturce jikina. Kaman ce rannan adaki cemin kayi indai na yawo tsirara inda namiji adaki yo meye laifina takarashe zancen tareda maida kallon ta kan TV. Tashi Daga zaune yayi yana cijje labban sa cikin tsawa yace ciremin hijabin nan tareda nufota ta gadan gadan cikin zafin.... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:43 - Nuriyyat: 4️⃣6️⃣ Gadan Gadan cikin zafin nama zafin nama yake kokarin cire mata hijab itakuwa gam tarike tana fadin please ka sake hijab din wuya wayyo ànty zecire mun wuya.. Jin karar knocking Daga waje yasa ya cika ta tareda komawa kan kujerar sa yace waye ne cikin bacin rai. Aminu yace dan iska to mune harda kulle mu a waje. Tashi yayi yana tafiya yana tsaki murda handle din kofar yayi ya bude kofar. Faruk da Aminu kallon shi suke yanda yake ta cika yana batsewa shikadai. Kusan atare suka shigo falon '' Faruk yace Madam ke ce anan kallo kike ne ya jefo mata tambaya yana kokarin hawa kan matakalan step shida Aminu. Zazzakar muryan ta yaji tana fadin eh kallo nake sannun ku da zuwa ya gajiya tana magana hankalin ta nakan TV. Aminu yace kalau muka dawo Madam Samad. Yarima Samad tsaye yake kasa zaune danna wayar sa yakeyi. Wayar sa yafara ring ganin Maman Maryam yasa yadaga babu bata lokaci. Cike da nutsuwa yake yake gaishe ta yace ummy kina araina ya kike ya mutan gida ina Abban maryam yake da makawfta duk ya jero mata tambaya. Dagacen bangaren Murmushi tayi tana zaune kan kujerar mulki tace kowa n'a lafiya lau Abdul Samad amma baka tambayi Maryam ba. Ransa ne yabaci saiya dake yace kash narigaki a zuci kin rigani abaki. Aidole in tambayi yar kanwata mana. Dafatan tana lafiya Ko tareda neman guri yazauna kan kujera 1str hankalin sa nakan TV. Maman Maryam tace tana lafiya lau saide bata gida taje unguwa inta dawo zan hadaku waya. OK toh yabata amsa dan abar zancen. Maman Maryam tace D'ana. Naam ya bata Amsa tareda maida hankalin sa kan wayar dasukeyi. Maman Maryam cikin iya bariki tace daman sonake ince maka ina Matar taka take ka hadani da ita mugaisa mana wai ita bata tambayar d'angin mijin ta ne koko feleke ta iya. Murmushi yayi saida kucin sa ya lotsa yace kiyi hakuri zata San ku ne wataran. Dagacen bangaren maman maryam tace Samad bangane zata san mu wataran ba ina matsayin uwar mijin ta. Shiyasa auren yayan Malamai wallahi matsala ne kardai ta shanye maka kurwa. Samad Murmushi kwance akan fuskar shi yace babu kodaya ummy n'a InshAllah zan gyara kokarin katse hiran yake dan shi kwata kwata beson korafi. Uhmmm Ummy n'a inbazaki damu ba anjima zankiraki yanzu fita zanyi ne yana kallon agogon hannun sa. Maman Maryam ta hada rai sossai kamar yana gaban ta tayi tsaki amma beji ba. Tace daman sonake kazo da Matar taka mu ganta tunda rowar ta kake mana Ko hoton ta bamudashi. SAMAD YACE Ummy n'a ina me baki hakuri bazan zo da ita kwatano ba. Saboda auren nan dai Auren biyayya ne ''. Kallon Rahama yake wanda shi take kallo itama tana jinjina kalaman auren biyayya daya furta... . Cigaba da magana yayi kinga bazan kawo ta cen kasar mu ba.. Harsai ta Mallaki hankalin kan ta. Maman Maryam cikin fushi tace wani mallakan hankalin kai daya wuce auren ka da tayi. Ai tasan komai kaine kake mata kallon yarinya. Nidai ka taimaka inzaka zo shari'ar da za'ai nan da kwana shidda kuzo taré tunda ance befi kayi sati ba ka juya saiku juya tare dan Allah narokeka. Tagama kashe masa jiki cikin Sanyi murya yace InshAllah zanzo da ita. Sai dai bazan barta à kasar ba. Cikin Jin dadi Maman Maryam tace eh kan yayi kaga zamu kulla zumunci. Daga haka sukai Sallama. Ita Ko Maman Maryam suna gama waya da Samad rawan murna take ta yi yar aikin ta tafito tana dariya tace maman mu abun farin ciki ne yasamu. Cikin Jin Dadi tace eh wallahi kedai d'ana ne ze zo da Matar sa kinga dole in taka. Yar aikin tace mama nima ina tayaki murna Daga hk tashige daki dan goge goge da mopin. ************************* Yarima Samad yana gama wayar da Maman Maryam dakin sa ya nufa kai tsaye dan shiryawa zasuje yawon neman baban sa dakuma hoton Mafarkin sa. Wanka yafito yana daure da towel iya kugun sa.... Gaban miroir yatafi yana kallon kansa a madubi tareda daukan mayukan sa masu dankaren kamshi ahankali yake shafawa ajikin sa. Kallon jikin sa yake yanda Ko ina da gashi ne kwance luf luf gwanin ban sha'awa. Sumar kansa yake kokarin tajewa dan yana dan tara su kadan. Kallon kansa yake ta cikin madubi yace Uhmmm.. Bara inyi sauri n'a fita Ko Allah yasa mudace a yau dinnan. Kayan da zesaka suna a gefen sa.. Wando Jean ne da riga maroon. Saka kayan yayi bakaramin kyau yayi ba. Shi kansa yasan yayi kyau hakan yasa yayi wa kansa selfie. Yana daukar hoto yaji sallamar Rahama tashigo dakin. Ko kallon inda take beyi ba yaci gaba da daukar hoton sa. Cikin hanzari ya zura takalmin sa komboss tafiya yake cike da izza da takama. Haryakai bakin kofa yaji muryan ta. Tan'a fadin Abba n'a yace in gayamaka ba'a ga hoton nan ba amma yace da zaran angani za'a turo Abdul Jalil da sako. Jimm yayi kamar me nazarin wani Abu.. Be bata Amsa ba yasakai yafi ce Daga dakin. Itakuwa hakan be dame t'a ganin yanda ya bata dakin dan shigowan da yayi tace ikon Allah badai bata waje ba. Jibi yanda ya hargitsa dakin nan kayan da yacire yanda ya watsar dasu a dakin take kallo da mamaki. Cikin hanzarin ta tashi ta gyara tareda maida komai a muhallin sa... Nan da nan tagyara dakin har bandakin tashiga ta wanke shi tass.. Jin karar wayar ta yasa tafito cikin sauri domin Dagawa. Tana amsa kiran tace wacece ne. Dagacen bangaren tace eh lallai n'a yarda kin aure Rahama murya ta kika mance.. Murmushi tayi saida kuncin ta ya lotsa hijab din dake jikin ta tacire tareda nikaf din.. Tace Haba Asiya wace ni inmace dake kawar Arziki. Asiya tace ainagani kin canza layi baki nemeni ba amma nida n'a damu dake har gida naje gun ànty tabani takarashen zancen cikin Jin dadi.. Rahama tace kiyi hakuri inada niyar in kiraki natuba kawata.. Asiya tace yawuce ya mijin naki yake ne ? Rahama tace kalau yake yafita ma. Wai yaushe zaki zone nayi miss dinki. Asiya ajiyar zuciya tasauke tana Lure da Rahama duk sanda tayi mata maganar mijin ta basar da zancen take tahanyar dauko wani firan. InshAllah Zanzo cikin Satin nan aikina WhatsApp da layin nan Ko ? Rahama tace eh dashi nakeyi mu koma kan whsap kawai Daga haka sukai Sallama. Itako Rahama kayan ta take hadawa zata koma dasu dayan dakin dan tagaji da kwana kasa babu kwakwaran dalili bawai rasa wajen kwanan akayi ba mulki dai ake nuna mata.. ************************ Yarima Samad yana saukowa kasa samun su Faruk yayi har sun shirya. Kallon Faruk yayi yace inafatan ka fito da wannan zanen hoton. Faruk yace ya za'ai in manta da ranka yana Murmushi.. Aminu yace ina fatan yau bazamu dade ba Ko. Kan wannan hoton wlh saikaita bamu bakar wahala kai wallahi mafarkin ka munafuki ne taya ze nuna maka mace à kano be nuna maka gidan su ba.. Faruk yace kuma fa hakane wlh saidai yayi ta bamu dan banzar wahala haba. Samad da duk suka cika mai kunne da hayaniya sunsan abunda yatsana kenan surutu. Dakatar dasu yayi da hannun cikin halin Ko in kula da zancen nasu. Yace akwai wanda n'a daure acikin ku ne. Duk wanda yaga be iya zuwa ya koma dakin sa yazauna. Mikawa Faruk hannun yayi Alamun yabashi zanen. Faruk yace dan Allah malam mu tafi in mun barka ka tafi kai kadai bacewa zakai arasa gane inda kashiga.. Gaba sukai Faruk da Aminu. Kallon su yake yana ciza yatsa lallai suncika yan rainin wayau... Binsu yayi abaya cike da dan saurin sa ************************ Rahama tana kai kayan ta dayan dakin Idanun ta yasauka akan lefen da Samad yadauko Daga gidan su Adamsy wanda tunda ya ajiye mata su. Bata bi takan su ba.. Kallon akwatunan take tsadaddu akwatina ne wanda Daga ganin su zasu kai à kalla dubu dari biyar.. . Bude babban akwatin tayi taga uban kaya turame guda dari n'a Atamfofi ikon Allah tafada yayin da taga wasu a ciki an dinkasu daidai size din ta. Saita tuna lokacin da Adamsy yazo yadauke ta yakai ta gun tela da su auna size dinta. Murmushi tayi me kama da ciwo tace Uhmmm haryanzu Adamu bandaina sonka ba.. Bakin cikin rabuwa da Adamu take tace wayyo ni Rahama Allah kai kasan daidaii ina rokon ka akan falalar ka kasama zuciyata hakuri da dangana.. Jiki Asanyaye tabude sauran akwatunan. Su lesss da matériel. Hartakai kan karamin akwati da gold ne zalla a cikin su. Mamaki ne yacika ta tace me zanyi da uban kayan nan harda kayan darirukan milyoyi. Wayar tadauka tareda dannawa Ànty kira. Dagacen bangaren tace my Rahama dafatan kina lfy. Rahama tace kalau nake uwata ta kaina.. Murmushi anti tayi duk sanda taji Rahama tace mata haka to akwai magana mai muhimmanci da zatai mata. Rahama tace antina akwatuna lefe ne aka ajiye mun adakina wanda Adamsy ya hada ne shine Abban Adamsy yabashi yakawo nan gidan da sunan nawa. Ànty tace wa 'akaba. Rahama tayi shiru batasan yanda zata fadi sunan sa ba.. Ànty tace haba yata yimun bayani wa' aka ba nace. Cikin yin kasa da Murya tace me nan gidan. Murmushi Ànty tayi tace Haba Rahama ki maida hankalin ki waje daya nasan kinada tarbiyya kokarin da kikai n'a zama gidan miji bakowa bane ze iya ace Daga wajen daurin aure a canza à baka wani daban kinyi namijin kokari Rahama ta. Abunda nakeso dake ki dauki komai ba komai bane kamar yanda naga mijin naki yanada saukin kai ga girmama n'a gaba dashi ki kalle shi da kyau Rahama duk inda ake son namiji yakai kyakywa mai Addini ga nutsuwa. Hamdala zakiyiwa ubangiji ki.. Kema kam duk abunda n'a lissafa akan sa Allah yabaki '' cancantar kune yasa Allah ya hada auren naku '' ' uhmm Rahama ki kama mijin ki dakyau ni uwa ce bani ce zan koyar dake yanda ake kama miji ba. Amma InshAllah zanturo *KANWATA* da Asiya suna dan saki ahanya koda ta whsap ne inyakama suje gidan ki zasu je. Kinga Asiya kawar ki ce ina tabbacin bazata ci Amanar ki ba itama Kanwata haka. Cike da nutsuwa taringa Jan hankalin Rahama... Tace su wayannan kayan da suke adakin naki wanda Adamu ya hada zan gayawa baban ki. Muji abunda ze ce akai.. Rahama tace Ànty nagode sossai samun uwa irinki sai Antona. Cikin Jin dadi da Begen juna sukai Sallama.... Rahama maida kayan gefe daya tayi tareda gyara dakin dan yayi kura kasantuwa ba'a kwana ciki.. *********************** Yarima Samad wani unguwa sukaje rijiyar lemu daidai wani babban Massalacin yan Darika ya paka motar sa.. Faruk bude murfin motar yayi yana kallon yanayin unguwar. Aminu shima fitowa yayi yace kaga la'asar takusa. Kallon Samad sukai da Alamun jira yake su bude masa kofa. Faruk y abude masa yace maza kafito inrufe motar. Kasan yanzu za'a tada Sallah. Samad yace to l'imam munji tareda yin gaba dan d'auro Alwala. Ciki sauri sauri sukai Alwala suna shiga Massalacin aka tada Sallah. Bayan sun idar ne suka dan zauna yin Azkarai.. Aminu duk yarigasu fitowa Daga Masallacin.. Suna fitowa suka same shi atsaye yana jiran su... Samad kokarin bude murfin motar yake yaji sautin muryan mace Daga bayan sa. Firgita yayi dan Jin muryan yayi Daga sama. Nan da nan ya tsuke fuskar sa babu digon Mutunci ya fuskance ta.. Yace keee... Wai meyasa ku yaran matan yanzu Sam bakuda kamun kai ne.. Kin tsaya mun a ka. Fadawa zaki yi ajikina ne Kallon banza yabita dashi tareda bude murfin motar yashiga. Su Faruk da Mamaki suke kallon Yarinyar dan sunga batada makusa amma matar shi tafita kyau. Kwabe baki sukai ganin yanda boss ke ta zuba ruwan masifa. Wata matashiyar yarinya ce wacce ta dade tana kallon hoton Samad a labaran duniya kuma ta dade da fadawa kogin son sa har gidan su kallon zautaciyya ake mata fadi sukeyi duk arzikin uban ki bekai n'a yarima Samad ba. Yan uwan ta da iyayen bata shawara sukai data hakura da shi dan ba Ganin shi zatai ba har Abada ba.... Hawaye sun cika Idanun ta dan ko tunda ya tsare ta da ruwan masifa bakin ta mutuwa yayi Daga tace Assalam alaikum shikenan cibi yazama kari.. Ganin har sun shige mota ne suna kokarin barin unguwar. Tayi saurin tarar me napep tace dan Allah bi bayan bakar motar cen mercendez... Tayi mai nuni da hannun ta. Inna ce zan tsaya daukar mota ta zasu bace mun da gani tafada cike da damuwa akan fuskar ta. cikin Jin tsoron kada tarasashi lokaci daya.. Me nepep juya akalar keken nasa yayi yabi bayan su. Bama nisa sukai ba daidai gidan Alh umar mai salula sukai parking din motar tasu.. Cikin sauri Faruk yabude wa Samad kofa. Kokarin dauko zanen Daga cikin motar yake Idanun sa yayi har ba da yarinyar tana kokarin fitowa Daga napep din.. 😳😳 Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 09069080725 3/21/22, 07:44 - Nuriyyat: 4️⃣7️⃣ Tana kokarin fitowa Daga napep din... Tsaki yayi yana maganar zuci. Dauko zanen yayi suka nufi jama'ar dake wajen bakin su dauke da sallama Farruk yace dan Allah tambaya nake. Cikin su wani yace Allah yasa mun sani. Dan Allah muna neman Alhaji Salihu Turaki. Cikin mutanen da suka iske zaune yace gaskiya bana tunanin a wannan unguwar yake. Yarinya da tabiyo karasowa tayi tana fuskantar Faruk tace wa kuke nema ? Farruk yace ke yar unguwar nan ce ?. Tace eh mana tana me kallon Samad daya juya mata baya yana magana da wasu. Faruk yace Alhaji Salihu Turaki muke nema. Yarinyar mai suna Samira tace ayya bansan wannan sunan à unguwar nan ba. Amma sunan yamin kama da sunan wani Sarki à kwatano. Muna gani a jaridu. Faruk yace eh to bashi bane. Zanen hoton ya nuna mata kota San me kama da wannan.. Samira tace eh tabbas nasan nataba ganin fuskar nan a rijiyar zaki. Makarantar d'ana bari ne.. Sunan yarinyar nan na mance gaskiya. Faruk yace dagaske kike dan Allah bamusan wasa fa. Tace wlh dagaske nake maka yar uwar ku ce. Cikin zumudi Faruk yasamu Yarima Samad da yaketa tambayar sunan mahaifin sa da zanen hannun sa. Yace kai dan Sarki Albishirin ka yau burinka daya ze cika saura daya. Da sauri Samad yabar wajen da yake yace musu ya gode. Dawowa yayi wajen Faruk yace bani insha mana. Faruk ya nuna Samira yace kaga wannan yarinyar tace tasan zanen nan à rijiyar zaki.... Samad kallon rashin yarda yake mata yana kallon zancen ta amatsayin karya ne dan tasamu suyi magana ne tayi hakan.. Kallon ta yake yana nazartan ta cikin yin kasa da murya yace kin tabbatar da kintaba ganin wannan zanen.. Eh nataba gani nasan ta munyi makaranta daya. Aminu yace tana nan batayi aure bane Ko tayi ? Samira tace gaskiya bansan wannan ba saide naje n'a bincika.. Numfashi Samad ya fesar yana kallon ta yace wlh inkikai wasa da hankalina zaki sani kalleni da kyau banson araina mun wayau. Fuskar sa a murtuke. Faruk yace haba Samad tunda tace ta santa ai bazatai karya ba... Samira tagama lura yanzu duk abunda tace ze mata dan yana son yaga wacce yake nema da Jan ido. Cikin Jan aji itama tace n'a tafi naga sai bin ku nake kuna dizgani gaban mutane. Aminu ne yasha gabanta yace haba wane mu '' yanzu ki bamu nombar wayar ki. Tareda mika masa wayar cikin Jin dadi ta karba tasa masa nombar wayar ta. Samad be bar abunda yakawo su ba yacigaba da tambayar Salihu Turaki kowa saiyace besan shi ba. Dawowa yayi wajen su Aminu ganin yarinyar ta tafi ajiyar zuciya yasauke. Yace yww Faruk wancen yarinyar kaga tafiyar ta Ko ? Dan kada ta sake biyo mu. Farruk yace eh ta tafi amma n'a karbi nombar ta nabata nawa tunda tace tasan ta. Make kafada Samad yayi yace oh wannan matsalar kuce wlh karka sakoni koda wasa karka nuna mata gidana wlh. Maganar zanen hoton. Inka shirya ta raka ka inta kaika kai kuma saika kaini inaga haka ze fi. Aminu yace kwarai kuwa hakan yayi Yarima. Maganar neman baban ka Samad Ko zamu canza kasa ce. Samad kallon sa yake yace meyasa kace haka Aminu. Numfashi ya fesar yace jikina yana bani yana rayé kuma baya cikin Nigeria. Wahalar da kanmu à banza muke nifa à ganina. Faruk yace gaskiya ne wlh àdai duba lamarin nan. Kokuma musa rokon Allah akan a duk inda yake Allah ya bayyana shi. Samad yace na fahimce ku hakan ma mafita ce babba. Aminu gyara Tsayuwar sa yayi yace to me ze hana kasa matar ka Rahama taringa tashin d'are tana rokon ubangiji yayi gaggawa bayyana inda yake a tunanina. Kuma surukin ka mahaifin ta babban malamin ne koshi mu nema yasa mu a adua mana duniya fa da fadi cewar Faruk taya zamu gansa cikin dumbu jama'a bayan bamu San inda yake ba.. Sossai Samad yayi Amanna da bayanan su. Yace to muje kai tsaye gidan sheik imam basai ankoma gida ba.. Cikin gamsuwa da bayanan sa suka bude masa murfin motar baya.. Shiga yayi Suma suka shige motar. suna Dagawa jama'ar wajen hannu Alamun godiya da kulawar da suka basu. ************************* Al'amin tunda Salma tabar gidan sa saiyau yasamu yazo gidan nasu. Sheik yayi masa fada sossai da waazi da illan cin Amanar iyaye hakuri yabashi yace yarufa masa Asiri kar jama'a gari suji. Sheik yace uhmm Al'amin kenan kai kana tunanin bansan halin da kake ciki bane kasan Allah gafurum rahim ne ba'a shiga tsakanin bawa da mahallincin sa. Zancen Salma ta koma bema t'aso ba. Duk yanda Al'amin yayi sheik yace babu wannan zancen fur yakiya akarshe yace to kana iya zuwa kasamu Salma inta amince saiku koma inkuma taki saidai kabarta zuwa nan gaba. Jiki babu kwari Al'amin ya shiga Daga ciki. Dan ganawa da Salma. Mama n'a ganin sa habawa tarufe sa da masifa dan iska shege la'ananne yanda ka cutar mun da yata InshAllah kaima zaka wulakanta. Sossai Al'amin yaji haushin mugayen duar da take tamasa cikin rashin kunyar sa yace Mama karki sake zagina fa dan kina tunanin kinban jakar yar ki aini wallahi diyar kishiyar ki Rahama naso abani dan bata samu tarbiyya ba.. Ànty cikin sauri takaraso wajen tana kallon yanda Al'amin ke zazzaga wa Mama ruwan jaraba. Ànty tace habawa Al'amin rashin kunyar ka haryakai ka zagi uwar matar ka. Sunne kai yayi yace kiyi hakuri maman Rahama wlh matar n'an batada mutunci ne. Kuka Mama ta saka iya karfin wiwi tace Abubakar kana ina ne. Yau ga dan iskan surikin zamani. Abdul jalil dake shigowa cikin gidan yace ai bayanan yafita lafiya kuwa ganin Al'amin yanda yake cika yana batsewa.. Mama tace wannan dan rainin wayon ne mana yazo waishi ze tafi da Salma. Abdul jalil ya mikawa Al'amin hannu sukai musabaha kallon Al'amin yake yace kayi hakuri antina bazataba koma yanzu ba. Salma ce tafito Daga dakin ta sanye take cikin doguwar hijab har kasa.. Karasowa wajen nasa tayi tana masa kallon tara saura kwata.. Bismillah tace masa sukai zauren gidan nasu. Gyara Tsayuwarta tayi tana kallon sa Daga kasa har sama. Tana karkada kafa. Amma wlh kacika dan rainin wayau Al'amin harkai kana tunanin zankoma wannan kazamin gidan naka kurkuku wanda a agidan namu Ko me gadi yafishi mukami.. Wlh ka yanka mun takardan Saki wawa lusarin namiji. Al'amin banda tsuma babu abunda jikin sa yakeyi yace nine lusarin lallai zan tabbatar miki da hakan. Zancen saki kuma ai babu shi tsakanin mu dansai n'a wulakanta ki kamar yanda kika mun.. Murmushi yayi me kama da ciwo yace eh daman nasan ke jarabbabiya ce shine nazo indaukeki muje in rage zafi karuwar gida kawai.. Salma zata Daga hannu ta mare sa Abdul jalil ya rike mata hannu'. Girgiza kai yakeyi yace antina kada kiyi haka komai lalacewar sa mijin ki ne iname baki hakuri ki shanye koma menene yayi miki. Kallon sa yamaida kan Al'amin yace kaikuma kaine shugaban ta intayi kuskure ka gyara mata ta hanyar nasiha yakarashe zancen tareda fita Daga gidan yabarsu nan.. Kallon shi suke har ya bace musu da gani. Salma tace ni zanshige wataran zamu hade ai. Tana hararan sa tabar wajen sai wani yauki take yau gâta isassa. Kallon takun tafiyar yake yace ai Salma ban dandani zumar ki ba har yanzu sonake ki shigo hannun n'a. Zan canza miki gida fita Daga gidan yayi yana tunanin yanda wasan ze kaya tsakanin su.. Salma n'a komawa gida Ànty ta tareta tace karki damu da Abunda yayi tashin balaga ne ke kuma kisan matsayin sa. Ki girmama shi. Mijin ki ne Aljannar ki n'a tafin kafar sa. Hannun tayiwa Ànty Alamun ya isa haka tana kunkuni tace ainasan da haka Rahama ce bata sani ba tana cen gidan da ba'a son ta.. Fuuuuu tawuce cikin dakin su.. Ànty da mamaki take kallon ta tace wai ita wannan yaushe zatai hankali ne. Uhmm Allah yashirye ki tafurta tareda barin wajen... ********************** Sheik zaune kofar gidan sa shida Aminin sa Isa. Suna tattauna tafiyar da zasuyi zuwa kasar Gabon. Gwanati ta gayyace shi zuwa taron walimar daurin auren diyar shugaban kasar Gabon. Parkin din motar da akai daidai kofar gidan nasa.. Murmushi Sheik yayi ganin anrubuta Samad ajikin motar. Aminin sa yace kamar surukin ka kobashi bane yana kallon Samad dake kokarin fitowa Daga motar. Sheik yace eh shine ashe ka gane shi. Eh mana dole in gane shi kasan wajen daurin auren nan jinai yana fadiwa mai martaba wani Samad din za'a daura wa aure.. Sheik yayi Murmushi yace au Ko ni ne hakan zancen daga zuwa daurin aure sai ta juye dani.. Fuskar su dauke da Murmushi suna kallon Samad dake tunkaro su Shida abokan sa.. Cike da nutsuwa suka karaso kan su akasa suka durkuse kasa cikin ladabi suka gaida sheik da Aminin sa. Sossai suka amsa musu cike da fara'a. Sheik. Yace kace munada manyan baki. Muje Daga ciki Ko. Tashi sukai tareda Aminin sa. Sukai ciki Samad da abokan sa suna bayan su. Direct dakin baki yakaisu tareda ajiye musu ruwa da lemu a gaban su.. . Yarima Samad yace sheik imam mungode sossai da karramawa.. Sheik. Yace anzama daya ya Rahama take ?. Cikin Jin kunya yace tana lafiya lau. Aminu ne yayi gyaran murya yasoma yiwa sheik bayanin dalilin zuwan nasu... Sossai sheik da Aminin sa suka jinjina Al'amarin Sheik yace yanzu kimanin wata nawa baku ganshi ba. Yarima Samad cikin yin kasa da murya yace shekaru biyar kenan har muna neman n'a shidda.. Kada kai sheik yayi yace eh lallai andade Allah ya bayyana shi. Dukan su da Ameen suka amsa. Kallon Samad yayi yace karka damu zamu tayaka da adua. Kaima ka dage har tashin d'are karkayi wasa dashi. Samad yace InshAllah. Adu'oi yarubuta masa masu muhimmancin Jikin wata farar paper. Masu karatu inkuna bukata zan turo muku very important wlh.. Mika masa yayi yace sadaka kada kayi wasa dashi d'ana zakaga haske. Sannan kasa Rahama ta tayaka nasan batada sanya wajen sallah d'are. InshAllah za'a mata magana Daga haka suka tashi har wajen mota sukai masu rakiya shida Aminin sa. saida motar t'asu tabar unguwar Sannan suka juya shida Aminin sa.. Suna yaba hankali da nutsuwa irin ta jinin saurata basusan dawan garin ba.. ************************* 🇧🇯 Hajiya Hassana daidai kofar masarautar mai mashin ya ajiye ta.... Ta sallame shi tareda nufo kofar masarautar gheuzo. Kallon yanayin tsarin gine ginen su take yi yanda aka kawata wajen sossai.. Gwanin ban sha'awa. Kwankwasa kofar tayi yayi daidai da ana kokarin budewa Yarima Ahmad kofa zefi ta yana cikin motar sa. Sauke glashin motar yayi yana zare idanu ganin hajiya hassana da yayi cikin hanzari yafara...... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:44 - Nuriyyat: 4️⃣8️⃣ Cikin hanzari yafara kiciniyar bude kofar motar sa '' cikin azama yataho gaban ta kallon ta yake tareda sauke fask mask dake fuskar sa. Baiwar Allah me kike nema ne wai dan Allah. Meyasa ku mutane bakwa gane maula ba sana'a bace yakarashe zancen yana nuna mata hanya data wuce Daga nan.. Hajiya Hassana cikin dan bata rai yaro karami n'a gayamata kalamai daya zo bakin sa, tace uhmm kai Ahmad ashe haka kake maganar mutane gaskiya ne kenan.. Kallon rashin fahimtar inda zancen nata ya dosa ya fara yace bangane zancen mutane ba wani abu akace miki nayi.. Gyara Tsayuwar tayi tace, kwarai 'kuwa an gayamin kana da girman kai sabanin yayan naka. Kuma ni ba maula nazo yi kai kanka kasan nafi karfin haka.. Kallon ta yake yanda ta hada rai take gayamai maganganu. Daga kasar Ghana nake....... Aiki nake nema kuma a gidan sarauta nakeso dagaske nake maka ba maula nazo ba ka yarda dani Wani kallo yake bin ta dashi masu tarin ma'anoni '' Kinga dan Allah banason shishigi Bama bukatar ma'aikata à masarautar. Tunda angaya miki inada girman kai meye n'a tsaida ni yakarashe zancen tareda komawa wajen motar sa. Kallon banza yake ta bin ta dashi. yana shiga motar yakara gaba kallon sa take harya fita layin. Karasawa wajen kofar shiga masarautar tayi taci Sa'a khadija ta fito yiwa kawar ta rakiya. Inawuni tace musu kallon ta suke suke.. suka amsa mata da lafiya lau ne. Tareda wuce ta. Kawar khadija tace wannan matar kuma Daga ina tana kwabe baki. Khadija tace ina zan sani nima hk nagan ta.. Ciki gaba da tafiyar sukai inda suka tsaida me napep. Kawar khadija n'a hawa napep Khadija tajuyo da nufin komawa ciki. Hajiya Hassana ta tareta cikin damuwa kwance a fuskar ta tace dan Allah baiwar Allah ki taimaka mun inshiga masarauta aiki nake nema kudina ne suka kare Daga nazo neman mahaifina gashi inason komawa kasar mu Gabon kudin jirgin da gindin sa yazauna hôtel din d'ana sauka yau kudina zekare bansan ya zanyi ba insuka koreni ba.. Khadija tace subuhannalah wayyo baiwar Allah kinban tausayi. Kin buga gidan ne ba'a bude miki ba ? A'a ina dai kokarin bugawa naga wani matashin saurayi yafito a mota kin saurarena yayi inaga sauri yake. Khadija tace Ayya haka yake kiyi hakuri nasan yaya Ahmed ne, zan taimaka miki InshAllah bara inshiga ingayawa Mamy intaban izini zanshigo dake takarashe zancen tareda barin wajen... Hajiya Hassana tace uhmm Allah yasa ta amince dan wannan bukata ta shine farkon nasara ta InshAllah.. Khadija n'a isa sashin Mamy ta iske ta tayi uban tagumi batayi wata, wata tace Mamy n'a wai haryanzu bazaki rage damuwa ba. Kinga wata bakuwa awaje ta bata labarin yanda sukai tace kuma fa Ahmad kin sauraren ta yayi yawuce. Mamy tace gaskiya be kyauta ba ki je ki shigo da ita muji me tazo dashi. Cikin Jin dadi ta tafita wajen Dan ta shigo da hajiya hassana. ************************* Fulani da Abban Marwan zaune suke fuskokin su dauke da damuwa. Marwan cikin bacin rai yace wlh Mamy kashe Yarima ya kamata muyi da matar sa. Kokuma a raba su. Idan anje miki ya kusance ta karkiyi Gardama wallahi. Cikin takaici Abban Marwan ke ta huci SAMA YACE AI INSHALLAH baze kusance ta ba dan haryanzu beda karfin sha'awa ajikin sa. Fulani tace injiwa ya gayamaka haka bakada labari ne. Bokan daji cewa yayi wallahi rannan kadan yarage be kusance ta saida suka sauya mata halittar ta zuwa n'a kunama shine dalilin dayasa be aikata abunda yayi niya ba. Dankali Abban Marwan ya furta nan take wani Zufa ya keto masa duk sassar jikin sa.. Kiyi hakuri Fulani in Allah in Allah ya yarda da matar tasa zezo.. Ai kinga kwanaki da Samad zeje kano Mai martaba yayi na'am da tafiyar sa yanzu kuma yafara Jin haushin haka har yana mummunar furuci akan Yaya Salihu.. Wlh koda mai Martaba kadai da ita shegiyar matar Samad zamu iya rusa su gabadaya. Nifa har Mamys sonake tabar masarautar nan to zaman me takeyi ne yafada cikin Daga murya... Fulani ta d'ara tace kai ai Mamy da kake gani muguwar icce ce bakar munafuka ce ai yanda mijin ta yabar Masarautar nan InshAllah itama tana ji tana gani zata barshi bari har surukarta tazo ni Fulani wlh saina nasa sun zama abun tausayi acikin masarautar nan.... Dariya Marwan yayi yace nima dai yanzu naji bugu. Har labari yazo mun wai Mai martaba yana son ya Nada Yarima Samad à matsayin Sarki kiji fa. Yana kallon uwar sa. Dafashi sukai shida Fulani suna bubbuga bayan sa Alamun rarrashi. Kwantar da hankalin ka Marwan InshAllah Burin su baze cika ba... ********************** Da sallama bakin su suka shigo Sashin Mamy khadija n'a gaba Hajiya Hassana nabiye da ita abaya.... Mamy dake zaune tana canza channel ajiye remote din hannun ta tayi fuskar ta dauke da Murmushi tayi sannun ki da zuwa ga waje nan ki zauna. Hajiya Hassana neman waje tayi à kasa ta zauna cike da ladabi take gaishe da Mamy.. Mamy tace dan Allah tashi ki koma kan kujera. dan Allah kiyi hakuri à kan abunda Yarima Ahmad yayi miki.. Hajiya Hassana Murmushi tayi tace haba ai yaro da nakowa ne wlh bakomai bane '' Inkika duba wani bangaren yanada gaskiya yanzu mutum ba abun yarda bane.. Kuma zama kasan yayi min dadi kada ki damu nagode da kulawa. Mamy tace hakane kuma Amma kasa kyakyawan niya InshAllah baza'a ci galaba akan ka ba... ************************** Gabon 🇬🇦 Cikin tashin hankali baba Salihu yake kallon computer dakin nasa.. Ganin hassana hankalin sa yayi mugun tashi yace wannan matar me take nufi ne wai haukar taje tafadawa mata ta Ko sotake ta tona mun asiri asan inda nake.. Wata zuciyar tace tome abun damuwa kawai kabar kasar.. Yace A'a kozan ban kasar nan sai nayi yanda za'a yi wannan matar ta dawo Gabon InshAllah Ransa a matukar bace yakira me bashi labari. Bugu daya ya Daga.. Dagacen bangaren yace ya shugaba naji muryan ka sai a hankali.. Baba Salihu yayi masa bayanin matsalar daya kunno kai . Jinjina Al'amarin yayi yace kasan dai ina kano Ko amma akwai wanda nayarda dashi anan kwatano kuma amintaccen yarima Ahmad ne zansashi yasa idanu akan ta. Batareda yasan dalilin yin haka ba. Cikin. Gamsuwa da bayanan sa baba Salihu yace pls ka taimaka mun dan banson duk shirina yatashi à banza ta dalilin ta.. Daga haka. Sukai sallama. Kasa zaune yayi yanata safa da marwa a dakin nasa.. ************************* 🇳🇬 KANO Horn sukai mai gadi ya wangale masu gate.... Parking space suka ajiye motar.. Faruk ya zagayo dan budewa Samad mota Sai gani yayi ya bude amma be fito ba. Ya saura acikin motar be fito ba Aminu yace, wannan lafiya kuwa shibe fito ba. Faruk yace ka kyaleshi Sarauta ce ta motsa naga dai yanzu yagama waya. Zomu shige ciki inya gama ya fito dan kansa. Barin sa wajen sukai.. Tareda shiga cikin gidan. Rahma zaune take duk hankalin ta yatashi sossai Saboda mummunar mafarkin da tayi. Ganin su Faruk sun shigo Daga cikin gidan '' cikin sauri sauri ta nufo su. Fuskar ta babu walwala tace sannu ku da dawowa Yawwa suka amsa mata. baza idanu takeyi inda zata ga Yarima Samad ya bullo sai gani tayi shiru ne.. Kallon ta tamaida akan su Faruk dasuke kokarin hawa kan matakalan step.. Da kakkausar murya tace ku daka ta nace Ko ? Da mamaki suka juyo suke kallon yanda Idanun ta suka kada lokaci daya. Faruk yace Madam Samad lfy kuwa ? Tace ina fa lafiya kunshigo gida babu bayanin da kuka mun. Ina Mijina yake kuka dawo ku kadai bayan taré kuka fita kallon agogo tayi tace karfe goma d'a rabi n'a d'are.. Ina magana kunyi shiru. Aminu yace yana cikin mota zaune muka barshi. Be gama rufe bakin sa. Tayi hanyar wajen aguje.. Har buge kafar ta tayi dan sauri. Wajen motar tasa ta nufa mutuwar tsaye tayi ganin.. Taku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:44 - Nuriyyat: 4️⃣9️⃣ Mutuwar tsaye tayi ganin Yarima Samad hancin shi n'a fitar da jini ya jingina kansa jikin kujerar mota numfashin sa nata fisga sama_sama harya fara fita hayyacin sa. Sossai hankalin ta ya tashi batasan lokacin data shiga taba jikin sa ba, jikin ta na rawa aguje takoma gidan gudu take bata ganin inda take jefa kafafun ta. Faruk takira sunan sa da karfi har gidan ya amsa da sautin muryan ta. Faruk dake kokarin canza kayan jikin sa. Jin muryan Rahama yasa suka fito cikin hanzari shida Aminu. Da sauri sauri suke saukowa Daga kan matakalan Stép. Rahama n'a ganin sunfito. Cikin fita hayyacin ta datayi tace Dan Allah kuzo Muje bakin ta na rawa '' ku taimaka mun mijina bata jira cewar su ba tayi wajen a guje. Cikin hanzari suka take mata baya kokan su Iso Har tana kokarin fiddo shi Daga motar da iya karfin ta. Faruk a razane yace Abdul Samad cikin tsananin tashin hankali suka tara hannu shida Aminu wajen ciccibar sa zuwa daki... Daga shi sukai cikin tashin hankali Rahama tace ina zaku kaishi ne. Ku dawo dashi muje asibiti ta fada cikin raunin murya. Faruk yace kibari à dai fara du bashi mugani suna cigaba da shiga ciki dashi. Kan kujerar 3str din falon suka ajiye shi.. Aminu yace yanzu wani likita ne zamu kira ya duba shi. Rahama dake arude shafa fuskar Samad tayi tace akwai docto family house din mu zan kira Abbana ya turo mana shi.. Cikin hanzari tadauko wayar ta tareda dannawa sheik kira. Wayar sa tayi ring har ta katse ba'a Daga ba. Tallafo kansa tayi tana ta masa fifita. Ganin Zufa yake tayi duk karfin Ac dake dakin. Aminu yace basu Daga bane yana tambayar ta. Eh be Daga ba kila ya kwanta ne amma bari inkara mama ta. Takarashe zancen tana mai dannawa ànty kira. Bugu daya ànty ta Daga. Cikin sheshekar kuka tace ànty dafatan kuna lfy dan Allah nombar docto ishaq zaki bamu nakira Abba n'a be Daga ba. Ànty cikin kidima tace subuhannalah daughter meyake samun ki ne bakida lfy ne wayyo gayamin kinyi shiru cikin gigita take magana duk tabi ta rude. Rahama cikin sassauta murya tace bani bace. Shine beda lafiya. Idanun ta na Shiru tayi Jin yana motsa hannun sa na dama. Jefar da wayar tayi ta nufesa hannun ta Daga cikin kuka tace Faruk dan Allah kabani ruwan zam_zam in akwai agidan nan in babu kaban ruwa pls tafada cike da bukatuwa.. Faruk cikin hanzari yatafi dan cika umarnin ta. Ànty sai hello hello take ta fadi amma shiru take ji sai tashin maganar da suke yi a falon take ji. Hakan yasa ta kasa kunnen ta.. Ganin Rahama ta ma mance da ita hakan yasa ta katse wayar tareda lalubar lambar docto ishaq..... Faruk hannun sa dauke da ruwan zam zam ahannu cikin hanzari yakaraso falon yana mai kokarin mika mata.. Bata karba Daga hannun sa cikin sanyin murya tace dan juye mun a kofi. Adu'oi take ta karantowa tana tofah masa a ilah'irin jikin sa.. Samad Idanun sa a lumshe. Ajiyar zuciya ya soma saukewa ahankali yake kokarin Daga hannayen sa. Ganin haka yasa Rahama tayi saurin Daga shi tareda daura kansa kan cinyar ta. Faruk miko mata ruwan yayi ta karba cikin sauri. Nan m'a ta shiga karanto adu'a sossai take yi wanda saida ta dauki minti shabiyar. Sannan ta dan dan Daga shi da taimakon Farruk. Cikin sanyi murya tace Amjad ga ruwa n'a kawo maka kasha dan Allah.. Ahankali yake bude Idanun sa yana kallon yanda duk tabi ta susu ce. Hannun yayi mata Alamun tabashi dan shi kansa kishi yake ji sossai.. Mika masa ruwan adu'ar tayi tana kallon yanda hannun sa ke rawa ya kasa rike kofin cikin hanzari tasa hannayen ta cikin nashi tareda kai masa kofin abaki. Shanye shi yayi tass. Yunkurin Amai yasoma cikin hanzari tace Aminu dan bamu roba a bandaki. Ganin Aminu ze bata mata lokaci hakan yasa ta tashi aguje ta tafi tadauko tana kokarin tara masa agaban sa daidai da saukan Aman. Amai yakeyi ba kakkauta har Idanun sa sunjuye. Wani ciwon ciki mai uban Azaba ya turnuke shi tun daga kan mara zuwa cikin izuwa kirjin sa Nishi Nishi mai wahala yake fitar wa. Rahama n'a kokarin tashi taje ta zubar da Aman wani riko yayi mata yanda Kasan mace tana nakuda irin haihuwa tazo Gadan Gadan. Sabon yunkurin Amai ne yataso masa. Yanayin Aman 'hankalin su yayi mummunar tashi ganin bakaken zare da Allurori hade da bakaken kyankyasai ya amayo. Nan da nan. Yafara sauke Ajiyar zuciya akai akai. Rahama da su Faruk kallon abunda ya amayo suke da mamaki. Faruk yace innaliahi wa'inna il rajun. Samad me wannan kuma nashiga uku ni Umar wayyo Allah n'a Aminu cikin tashin hankali yace wannan abun sai mun dauki hoton sa dan wlh bamu yarda ba. Nida ataba Samad wllh gwamma ni aka taba. Daukar wayar sa yayi yadau hoto. Rahama gabadaya bakin ta yamutu Idanun ta sun kada jajir '' kallon Samad take saita ji yabata tausayi. Cikin aro jarumta tace Faruk ku taimaka mun inshigar dashi daki yayi wanka yakwanta kai kuma Faruk Zam _zam zaka karo mun su. Angama Ranki ya dade yafada daukar roban Aman Samad yayi tareda fita dashi Daga falon zuwa bandaki n'a baki Dan ya zubar ya tsaftace falon.. Aminu ya taimaka mata wajen shigar da shi daki. Duk abunda ake Samad yana Jin su saide babu wani kuzari a tattare dashi bare ya taimaka wa kansa.. Kallon Aminu tayi cikin sanyi murya tace kana iya fita dan yasamu yayi wanka. Aminu yace babu damuwa inda abunda kike bukata ki sanar muna. Kallon shi take harya fice Daga dakin Tunani take taya zata taimaka masa yayi wanka. Cikin tausayin sa daya darar mata lokaci daya tasoma kiciniyar cire masa riga '' lafaffen cikin sa take kallo yanda gashi ya kwanta luf à jikin sa... Tunani take to taya zata cire masa duka kayan jikin sa. Wata zuciyar tace anya zaki iya yiwa wannan wanka kedai akwai sa kai rigima.. Barin wani Tunani tayi cikin hanzari tasoma kokarin tadashi. Duk ya sake mata nauyin shi kallon ta yake yanda yanayin ta ya canza sossai.. Tana kaishi bandaki taimaka masa tayi wajen cire dogon wandon nasa. Karamin wando dake jikin sa tabar masa. Ahakan m'a ta kasa jure kallon sa.. Ganin banda kallon ta babu abunda yake yi kuma ya kasa yin komai. Uhmm Allah mai iko wannan wankan ma bazeyi ba saina masa... Barin wani tunanin tayi tareda yi masa wanka. Babu bata lokaci tadawo dashi cikin daki. Kaya masu dan nauyi tasaka masa Saboda tsabar sanyin da ake yi. Kwantar dashi tayi cikin muryan rarrashi tace inhada maka coffe ne kasha. Shiru babu Amsa sai kallon ta dayake yi. Hakann yasa tafita tareda zuwa kitchen ta daura ruwan zafi coffe ta hada masa. Tana kokarin kai masa à daki taci karo da Faruk da Aminu. Ganin Docto Ishaq a gefen su zaune.. Cikin yanayin damuwa yace Rahama yakike ya mai jiki Alhmdulilah tabashi amsa dasauki. tace Docto à tsohon daren nan kazo. Mun saka ka aiki nasan kila kana hutawa ne ànty takira ka tafada cike da kulawa. Docto Ishaq yace karki damu ai d'are beyi ba sossai ina pection din yake. Ganin Abdul jalil n'a kokarin shigowa da mamaki take kallon sa tace kaikuma daga ina.. Murmushi yayi mata yace antina aini n'a rako Docto n'a tsaya Daga waje ne ina waya. Rahma tace kash nade t'aso ku babu shiri my kani sannu da zuwa. Kallon Docto tayi tace mu je tayi gaba suka take mata baya dukan su. Dakin tashiga bakin ta dauke da sallama ganin har yayi barci. Ta karaso wajen gadon ahankali take shafa fuskar sa wanda yasa ya bude Idanun sa.. Yasauke su akan ta yana kallon coffe dake hannun ta yana turiri.. Shigowar su Farruk da Docto yasa tafara kokarin mika masa coffe.. Babu musu yakarba ahankali yake sha. Yana lumshe Idanun sa Alamun yaji dadin sa dan cikin sa yayi dumi sossai. Kokarin ajiye kofin yake hakan yasa Rahama tayi sauri karba Daga hannun sa sannu take ta jero masa akai akai cikin tsananin damuwa. Docto Ishaq matsowa yayi kusa dashi tareda duba sa cike da kulawa. Kallon Docto suke yanda yake ta abu daya tun dazu. Faruk cikin Kosawa yace Docto kagano matsalar dake d'amun sa ne har Amai yayi hade da mugun abu acikin sa salati Docto yafara yace subuhannalah acikin nasa.. Aminu yace kwarai kuwa tareda kunna masa hoton daya dauka.. Cikin tashin hankali Docto ke kallon hoton cikin damuwa yace nidai gaskiya à iya fahimta ta wannan ciwon bana asibiti bane.. Zan masa allurar daze yasamu barci sossai yatashi da karfin jikin sa. Magunguna ya fiddo Daga jakar sa. Ya mikawa Rahma... Hannun biyu biyu ta karba.. Wayar ta ne yasoma ring tana dubawa taga Abba ne.. Cikin hanzari ta Daga wayar tareda karawa a kunne cikin sanyi murya tagaishe shi Dagacen bangaren yace kin kira harna kwanta barci yau da wuri n'a kwanta.. Sa'adatu tace Mijin ki babu lafiya har Abdul jalil yaraka docto gidan naku.. Rahama tace eh Abba sunzo jikin ma dasauki tana son tayi wa Abba bayani ganin mutane à dakin yasa tafasa... Abba yace Allah yakara lafiya ku kula dashi dan Allah kinji yata. InshAllah ta furta tareda yin sallama ta ajiye wayar. Docto da Abdul jalil sallama sukai masu akan zasu koma.. Rahama godiya tayi musu '' su Faruk da Aminu rakiya sukai masu. Kudi Faruk yadauko da niyar sallamar docto amma fur yaki yace ai yiwa kaine karsu damu..... Rahama gyarawa Samad kwanciya tayi tareda rufa masa blanket ajikin sa.. Zaune takoma tayi tagumi tuna abunda ke gabanta yasa ta tashi tareda dauro Alwala tayi shafa'i da wutri.. Alkur'an mai girma ta dauko ta bude tafara karanta shi cike da nutsuwa muryan ta na tashi tana karatun tana kallon Samad dake motsawa a gadon sa. Faruk da Aminu sake dawo wa cikin dakin sukai ganin Rahama na karatu shikuma barci yake hakan yasa suka juya dan zuwa nasu dakin.. Aminu yace kaga ikon Allah Ko badan yarinyar nan ba ya zamuyi dashi wlh iyaka mukai shi Asibiti ayi ta magani daban cuta daban.. Faruk yace kasan kwanakin baya sanda baka gari wlh yayi ciwo sossai dan har nacire rai akan ze tashi. Ba d'are ba rana haka muke kuka nida Mamy da kannen sa..... Aminu yace subuhannalah andade ana ruwa kasa n'a shanyewa kenan. Yakamata mu kira Mamy à sanar mata da abunda ke faruwa cewar Aminu.. Faruk yace hakane kuma tareda lalubo wayar sa ya dannawa Mamy cikin sa'a kuwa ta Daga hakanan taji batada nutsuwa banda bugawa babu abunda zuciyar ta takeyi. Cikin rawar murya tace Faruk ina fatan dai lafiya Ko. Farruk yabata labarin abunda ke faruwa cikin tsananin tashin hankali tafara kuka tace shikenan d'ana ze mutu. Hawaye shar à Idanun ta. Farruk yace Mamy hakuri zakiyi ai yasamu kulawa sossai gun matar tasa kinga itace silar fitar mugun ajiyar dake cikin cikin sa. Mamy tace ina matar tashi take 'Faruk yace tana dakin su inkai mata wayar ne ? Eh kai mata wayar nan dan Allah. Cikin sauri sauri ya nufi dakin iske Rahama yayi zaune inda yabarta karatu takeyi hartayi nisa tsitt kake Jin dakin banda sautin muryan ta da kamshi turare babu abunda ke tashi adakin... Cike da kulawa yace Madam Samad mamy zatai miki magana yafada yana me mika mata wayar. Amsa tayi tareda ajiye Alkur'an à gefen ta cike da girmamawa ta gaida Mamy ta amsa da lafiya lau ya me jiki. Tace yaji sauki Alhmdulilah. Mamy shiru tayi tana nazarin tayanda zata bullo mata.. Cikin sassaita murya tace diyata Rahama ta amsa da naam tana me maida hankalin ta akan abunda take shirin fade. Mamy tace dan Allah kisa idanu sossai akan sa '' ki taimakeni yanda Allah yataimake ki Rahama. Dan Allah karki ringa nesa d'ashi indai yana gida Ko baya gida ki ringa bin diddigin sa. Rahama cikin sanyin jiki tace InshAllah Mamy zan kula. Cikin Jin dadin Amsar ta Mamy tace Allah yayi miki Albarka nasan dai yayi barci Ko Rahama da Idanun ta na akan sa tace eh yasamu barci sossai ma. To dan Allah karki kiyi nisa dashi koda cikin d'are ne. Maganar Mamy bakaramin tada mata hankali yayi ba ita da take shirin ta shimfida bargon ta akasa tunda yau kwana ya kamata adakin sa.. Mamy tace dafatan dai kingane abunda nake nufi.. Rahama tayi shiru bata bata Amsa ba.. Mamy tsab ta lura Rahama tana Jin kunyar ta sossai Daga haka sukai sallama. Ajiye wayar tayi gefen gado ganin Faruk yafice.. Cikin sanyin jiki taje ta murzawa dakin key tareda dawowa cikin dakin. Samad da yanzu yafarka amma be bude Idanun sa ba. Kallon ta yake yanda take ta safa da marwa acikin dakin. Zam Zam n'a hannun ta wanda ta juye a kofi yaga sai adu'oi takeyi ba kakkautawa tana gamawa ganin ta nufo inda yake lumshe Idanun sa yayi kamar me barci. Yana Jin yanda take shafa masa ruwan adua ajikin sa har zuwa fuskar. Taci gaba da shafa masa har zuwa wajen marar sa daidai hannun ta na kokarin.............. Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:44 - Nuriyyat: Uhmm masu fitar da novel. Masu jiran n'a sata ayi kusha zaman Jiraa dakyau fa. 😏 5️⃣0️⃣ Hannun ta na kokarin taba Samad din tayi saurin zame hannun cikin Jin tsoro 'kallon ta yake jiyayi kamar su shekara ahaka dan duk da ciwon da yake ji hakan be hana shi Jin félin n'a t'aso masa. Kallon ta yake yanda take kokarin ajiye ruwan hannun ta. Blanket ta rufa masa. Kallon fuskar sa take taga eh lallai barci yake.. Uhmm kaga mutum dan beda lafiya duk ya saki jikin sa saikace karamin yaro '' komai sai anyi masa ni yanzu inama zan kwanta ne tafada afili kallon bakin gadon tayi tace uhmm bara indan kwanta anan kafun ya tashi n'a farka karya ganni tana me kokarin sauka Daga kan gadon tayi dan canza kayan jikin ta zuwa n'a barci. Kayan barcin ta dauka direct bandaki tashiga dan saka su. Murmushi yayi ganin ta tafi bandakin yana cikin tunanin maganar yarinya nan da suka hadu à rijiyar lemu yake so yake ya tambayi Faruk akan tabbacin zancen nata Wata zuciyar tace masa tokai Samad idan kaga zanen hoton ka da ka dade kana nema ya zakai da Rahama. Murmushi yayi azuciyar fadi yake ita Rahma *KYAUTA DAGA ALLAH* CE. Wancen muradin raina ce. Ahaka har barci barawo yai gaba dashi.. Tana fitowa Daga bandaki cikin sauri sauri taje tasamu wajen cen karshen gadon takwanta. Tunanin mafita take yi so take taji tarihin Yarima Samad '' kasa kwance tayi tareda zama ta zabga uban tagumi lallai abunda tagani bakaramin tada mata hankali yayi ba. Koma wanene tana tabbacin asiri akai masa. Oh lissafi ya kwace mata so take tasan tasan komi game da Yarima Samad wa zan tunkara kenan take tambayar kanta. Wata zuciyar tace haba Rahama ke kuwa kike da wayanda zasu baki labari tiryan tiryan. Khadija ce ta fado mata arai Girgiza kafafun ta takeyi lallai ba shakka badan d'are yayi tabbas da na kira khadija dan inji Ko tasan wani abu game da yayan nata. Ahaka barci barawo yai awon gaba da ita.. *********************** Alarme din wayar sa ne yasoma kara '' ahankali ya bude Idanun sa tareda sauke su akan ta barci take amma da ka kalle ta sai kayi zaton Idanun ta biyu. Harda gajiya suka dirar mata lokaci daya... Sauka Daga kan gadon yayi yana tafiya babu kuzari a tattare dashi amma tabbas yaji sauki sossai akan jiya.. Jin karar bude kofar bandaki ne yasa arazane ta farka. Cikin hanzari ta nufo sa. Cikin muryan barci tace ina zakaje ne tana murza Idanun ta. Kallon ta yake cikin yin kasa da murya yace bakiga time din Sallah yayi bane batareda yajira cewar ta ba ya shige. Ta kai minti biyar tsaye inda yabar ta kallon kofar bandakin take. Ko me ta tuna tajuya zuwa dakin nata. Àcen tayi sallah tana idarwa ta tazauna yin azkar saida haske yafito Sannan ta fada bandaki tayi wanka da ruwa mai zafi dan sanyi ake yi ba kadan ba.. Shiko Samad yau adakin nasa yayi sallah anan kan darduma barci yayi awon gaba dashi. Faruk da Aminu sanye suke cikin farar jallabiya hannayen su cikin Aljihun rigar su. Daga massalaci suke. Aminu yace anya Samad ya tashi kuwa. Yakamata mu kyaleshi zuwa anjima tunda matar sa tana nan. Takun tafiyar Rahama yasa hankalin su yadawo akan ta. Ina kwana tace musu a mutunce suka amsa mata da lafiya lau. Faruk yace ya me jiki. Amsa masa tayi da yaji sauki har ma yayi sallah yakoma yakwanta kokarin wuce wa kitchen take cikin dan saurin t'a. Kayan break take kokarin hada musu '' ruwan zafi ta dafa hade da citta da kanumfari' ganyen shayi da lipton sai dan lemun tsami data matsa kadan yayi '' ruwan n'a tafasa ta tace shi hade da juye shi à flask. Cikin hanzarin ta soya musu kawai duk ta zuba à babban kula kasancewa abincin da sukafiso suyi break dashi kenan '' kan dîner table ta jera komai à natse take aikin ta cike da nutsuwa.. Na Yarima Samad gèfe daya ta ajiye kallon kofar dakin nasu take tana tunanin takai masa koko taje tafito dashi dan yayi break.. Wata zuciyar tace je ki kai masa kawai. Cike da wannan tunanin ta tafi da su har cikin dakin nasu. Iske shi tayi yafito Daga bandaki Alamun wanka yafito. Ajiye kayan hannun ta cike da ladabi kanta akasa tace ina kwana ya jikin naka ? Kallon ta yake yana son gano wani abu amma abun ya bace masa. Lafiya lau yabata amsa. Zama yayi bakin gadon nasa. Kallon ta yake taja tebur tareda daura kan brek din. Kokarin hada masa shayin take har ta suga tadauko madara zata zuba taji ya riko hannun nata yana kallon kwayar Idanun ta cikin kasala. Yace kinsan bana son madara a shayi. Yi hakuri n'a mance ne ta fada tareda miko masa shayin. Kwai data soya ta matso dashi gaban sa. Kallon kwan yake yace ah ni bazanci ba. Dago kai tayi kamar zatai kuka tace dan Allah kaci koda kadan ne pls... Kallon yanda take magiya yasa shi cewa stop zanci amma a baki zaki bani Inkin yarda. Kalamin nasa Jin sa tayi a bazataba shiru tayi kamar me nazari kalaman ànty dana Mamy sune suke yawo mata akai. Cikin yi kasa da kanta tace naji zan baka dan gyara zaman naka. Kallon ta yake yace kidan cire hijab din ki kada ya barar mun da shayi yafada cike da bukatuwan haka. Kamar bazata cire ba to tanason yaci hakan yasa tacire hijab din ta. Durkushen da tayi yafito da saman boob din ta.. Mika masa shayin take amma shi hankalin sa baya kan abunda take miko masa. Amsar shayin yayi Daga hannun nata yana sha Idanun sa nakan boob din ta. Har ya shanye shayin batareda yasani ba be ajiye kofin shayin ba... Kokarin tashi dan bashi kwan abaki take. Cikin takura tace yawwa dan bude bakin naka inbaka tafada cike da kunya. Shikuwa bemasan me take fadi ba yayi nisa baya Jin kira à kallon Boob din ta.. Kallon shi take tace lafiya kuwa shiru kakeji banda sautin numfashi sa babu abunda take ji. Batai aune ba sai jiya tayi yasaka hannun kai tsaye cikin boob din ta.. Zatai magana yace mâta shiiiiiii. Shiru tayi cike da tsoro da Fargaba tace am zanje indan sawa Faruk da Aminu break. Kallon ta yake yace Faruk da Aminu kuma meye hadin ki dasu badai kin ajiye ba sun zuba da kan su.. Ina nufin basu San n'a ajiye ba zan sanar dasu ne. Kallon ta yake yace ni kibari inna fita zan sanar dasu. T'aso nace umarni nabaki inkinaso Albarkan aure.. Jikin ta na rawa ta hau gadon ta zauna ganin ya ture tebur din shayin gefe hankalin ta yayi mugun tashi. Innaliahi take ta m'aimaitawa. Shiko kashe mata idanu yace Rahma yau nakeson in tabbatar dake cikakkiyar mace dan haka kishiga bandaki kiyi wanka ki d'auro Alwala. Tashi yayi tareda nufar kofar dakin nashi yarufe tareda cire key din.. Hannun ta yakama yaje muje muyi wanka muyi Alwala Ko. Kinsan kazar nan nakawo shi tun ranar da kika taré inwani kike bukata to.. Zansiya sai bayan komai yatafi yanda nakeso.. Kukan zuci take tana tunanin ya zatai babu mafita Samad yau soyake sai ya cimma Burin nasa.. ..... ************************ Baba salihu zaune cikin dakin nasa kamar yanda yasaba kallon caméra yake yayi dan kwata kwata tunda yaga hassana à masarautar su beda sukuni...... Waya yakeyi dame bashi labarai yace yace ya'akai ne kasamo mun dalilin ta n'a zuwa cen.. Me bashi labarai yace ya shugaba N'A ance aiki taje nema kuma Mamy ce ta dauke ta aiki. Cikin tsoro da Fargaba baba salihu yace yanzu wace hanya zanbi in gana da ita. Me bada labarai yace eh to inkasan gidan nasu kaje kabar musu sako Ko kuma kazo da kanka a sirrince nasan inkazo to matsala yazo karshe kenan. Baba salihu yace zan duba maganar taka intayi daidai zan dauka Daga haka sukai sallama..... *****************,****** Sheik da Aminin sa Isa suna ta hada kayayyakin amfanin su n'a tafiyar da zasu yi zuwa Gabon.. Aminin sheik yace Allah yayi tafiyar tamu gobe ce.. Sheik yace haka daman rayuwa take duk abunda akasawa rana tabbatas. Sai yazo. Salma ce tazo cikin kyakkyawa shiga tana sanye da habaya Pink sossai tayi kyau tanata baza kamshi. Durkusa tayi tace Abba zanje gidan Rahama ne.. Kallon ta yake cikin Sakin fuska yace kinsan gidan ne.. Eh ànty tamun Kwatance zangane. Kingayawa mijin naki ya jefo mata tambaya. Kallon shi take cikin yin kasa da murya tace n'a gaya masa yace inje. . MashaAllah tunda ya amince Allah yatsare napep zaki hau ne. Eh napep zan hau Abba. Kudi yaciro Daga Aljihun sa ya Mika mata. Ko godiya batayi ba ta tashi ta wuce. Aminin sheik yace Allah yabaka yaya kyakkyawa wlh amma. Halayen sun banban ta. Sheik yace ai Salma sai du'ai.. Allah dai yashirya. Ameen suka. Furta taré... . ************,************* Samad yana rufe kofan dawowa dakin yayi ganin yanda jikin ta yadau rawa. Sossai.. Kamo hannun ta yayi yace Rahama rabo ya rantse hakuri zakiyi babu abunda zakiyi ni yau Samad bazan iya kyaleki ba wlh.. Amma in komai ya tabbata n'a miki Alkawari zanbarki ki sarara.. Cikin kuka tace kayi hakuri ka fadi duk abunda kake so zan maka dan Allah wlh jikina ciwo yake... Kallon ta yake yanda take kuka da gaskiyar ta.. Uhmm Rahama kenan. Kinada masaniya akan me kikazo yi gidan miji.. Ko kin dauki auren ne azo azauna ayi ta safa da marwa acikin gida. Kada kai tayi Alamun A'a. OK tashi Muje muyi wankan taré. Cikin yin kasa da murya tace kai kaje kayi wanka danni nayi nawa. . Banason musu Ko Rahama ta Yana kallon ta yana kokarin kusanto inda take. Hannun ta yakama ya hade da nashi. Bara incire miki kayan tunda kin kasa cirewa. A'a kabarshi zan iya. Rufe Idanun ta Jin harya fara cire.............. Ta ku har kullum kyauta Daga Allah Ankai rabin littafin.. Zanje hutu sati daya InshAllah ina dawowa hutu babu bata lokaci za'a ci gaba... Sai munhadu à kanwata book 2 3/21/22, 07:44 - Nuriyyat: KANWATA. Barkan mu da dawowa Daga hutu. 5️⃣1️⃣ ... Jin har ya fara cire mata riga yasa cikin tashin hankali tace dan Allah Amsad ka bari wlh tsoro nake ji cikin tsananin tashin hankali jikin ta ya d'au rawa sosai kamar mazari,kallon ta yake cikin yin kasa da murya yace "haba Rahma wai me kike so inyi miki ne so kike in zuba idanu ina kallon ki? banason na shiga hakkin ki ya k'arashe zancen tare zagaye hannayensa wajen kugun ta yana k'ara matsowa da ita kusa da dashi. Sumbata yake kokarin kai mata tana zame wa sai girgiza kai take ta san sarai abunda take yi ba dai-dai bane amma haka kurum baza taba yarda wanda besan darajan auren ta ba. Da wannan tunanin ta fara kiciniyar kwacewa daga hannunsa ina sai dai karfin ba daya ba ne dan ya gama gano lagon ta so take ta bijire masa. Cikin niya da kudiri ya fara aika mata da zafafan sakonni motsa sha'awa wanda hakan yasa tayi sanyi har ta fara mance niyar ta. kokarin sa yake yaga ya rabata da kayan dake jikinta wanda ita a halin da suke ciki yanayin wasanni da yake mata ba karamin tafiya da tunanin ta yayi ba. Kwantar da ita da yayi yana kokarin mata rumfa yaji karar buga kofa da karfi, kallon kofar yake da cike da jin haushin haka amma à hannunsa yana cikin boob din ta yana wasa dasu. Tsaki ya ja yana kallon Rahama yanda mood din ta ya canza, Idanunta a lumshe yake sam ta mance gaban Yarima take. Soma bubbuga gadon yayi firgit ta dawo hankalin ta cike da mamaki take kallon kan ta babu kaya cikin razana tace ina kayana suke ne? Saurin rufe mata baki yayi da hannunsa yace mata "shhii" Tareda nuna mata kofa da hannun sa a'lamun akwai wani a wajen kofar. Cikin zazzare idanu da kunya da ya cikata ta sauko hade da zanin gadon kasa dan kada ya ganta ta manta ya gama kallota mai dauka ne kawai beyi ba. Cikin hanzari ta maida kayan jikinta. Shiko sai tsaki yake ta jerowa akai akai jallabiyar sa dake gefen sa ya d'auko tareda zira ta. Jin Ankara buga kofar da karfin tsiya ransa ya bace yanufo kofar cikin da bacin rai ya bude. Sakaka yake kallon Salma dake tsaye bakin kofar Idanun ta dauke da glass taci abaya. Cikin hada fuska "yace baiwar Allah Daga ina hk kuma wa ya baki izinin shigo min gida har kina kokarin ballamin kofa? Ya k'arashe zancen yana mai nuna mata hanyar sauka daga kan matakalan (steps) d'in. Da mamaki take kallon sa da ita ba fadan da ya keyi ya dame ta bakin sa take kallo ji take kamar taje ta l'ashe dan ba karamin Jan hankalinta yayi ba. Tsawar daya daka ta mata ya jawo hankalin Rahama dasu Faruk da Aminu dake kasa. Cikin hanzari suka karaso saman yayi daidai da fitowar Rahama Daga dakin, cikin sakin Fuska Rahama "tace my kanwaty kece? Cikin hanzari ta rungume ta Faruk yace wai kai har kaji sauki ne da ka ke ihu ba kasan zai taba lafiyar ka ba, Meye ya hada ka da kanwar matar ka? Yarima Samad da ransa yake abace yace kanwar matar tawa ita dabba ce, kokuwa mahaukaciya ce ? Dan batada tarbiyya an bata, ta zubar à titi ya za'ai tazo ta ringa buga mun kofa ina barci ta tashe ni ita bata Jira ne? Rahama mutuwar tsaye tayi ganin yanda ya rufe Idanun sa yana zazzaga ruwan masifa dan sosai yaji haushin ta inda ze iya Zane ta tabbas daya Zane ta. Cikin rawar murya Salma tayi kasa da kanta a duke tace dan Allah kayi hakuri ban san kana barci ba. Kallon banza ya watsa mata tare da yin tsaki. Yabar wajen a zuciye tare da komawa dakin nasa zuciyar sa na tafasa. Faruk da Aminu kallon Rahama sukai Amma basu ga a'lamun bacin rai a tattare da ita ba wannan yana Daga cikin dabi'ar ta baka gane fushin ta sai inhar ta bude baki tayi lafazin da zai sa a gane Ranta ya baci ba. Faruk yace" Madam Samad kiba kanwar ki hakuri muma mun dauka yana farke ne shiyasa da tace bata iya jira muka nuna mata dakin naku. Salma ba k'aramin bakin cikin wulakancin da Samad yayi mata takeji ba. Rahama cikin cool voice din ta tace "My kanwaty am sorry bai san ki bane shiyasa amma zan mai bayani" Kusan a tare suka sauka Daga kan matakalan( Steps) d'in. Farruk ya ja Aminu suka fita compound din gidan dukansu wayoyin su n'a hannun a rike sukabar falon. Itakuwa Rahama zama tayi cikin muryan rarrashi tace haba kanwata kiyi hakuri n'a kin hade rai tun dazu. Salma kallon Rahama take tana jin mugun tsanar ta a cikin rain ta ayyana a ranta dole saita raba Rahama da Samad daman cikin wannan daulan take jibi fa dakin sa ta fito Girgiza kai tashiga yi. Rahama dake kallon ta tace haba Salma har yanzu baki huce bane? Murmushin yake tayi cikin salo n'a bariki tace ayya karki damu ai yana da ikon yamin fada yayana ne shima. Rahama murmusawa tayi tare da tashi zuwa gaban TV ta kunna mata kallo. Remote ta mik'awa Salma tace gashi ki canza tashar da kikeso bara inje kitchen in daura mana girki Ko Salma tace Tom maza ki je tana yatsine fuska. Kallon Rahama take yanda take tafiya cikin saurin ta. Harara tabita dashi tace wahalalliya mai bakin hali irin n'a Ànty sai kinyi kuka wlh InshaaAllah ba dai ni bace zaki sani ne..... Samad yana komawa cikin dakin zaune yayi bakin gado rike da kansa dake Sara masa hade da wani zazzabi banda haushin Salma ba abunda yake ji tabbas itace silan wargaza mishi cikar Burin shi. Agogon dake makale jikin bangon dakin ya kalla ganin time yatafi yasa cikin kasala ya shiga bandaki rage kayan jikin sa yayi ya sakar wa kansa shaya wannan ruwan dake sauka bisa kansa izuwa gangar jikin sa ba k'aramin tasiri sukai ba wajen rage masa abun yake ji ba. Lumshe Idanun sa yayi abunda ya faru tsakanin da Rahama ne yafara dawo masa ji yake kamar yayi tariya ya koma baya cike da takaicin Salma yafito daga bandaki tareda sane jikin sa da towel. Gaban miror yaje yana kallon kansa ta cikin madubi Murmushi yayi cikin maganar zuci yace ya Allah kanuna mun cikar burina na tabbatar inna same ta zata kula dani yanda ya kamata, tsaki yayi a ransa yace to ya'akai ne duk aji n'a amma gaban wannan yarinyar sai in kasa rike shi? Barin wanan tunanin yayi tare da dauko mayukan sa ya fara bin jikin sa dashi, wasu tsadaddun kayan sa ya dauko Daga wadrobe d'in sa kallon kayan yake yana tunanin Ko ya canza su ne wata zuciyar tace tunda baka taba saka su ''l sa abunka kila rabo yayi yau ka hadu da zanen hoton ka. Da wannan tunanin yayi maza ya saka wannan babban shaddar daya haddaden dinki Daga gun kwararen tela sossai rigar ta zauna masa a jiki, kasancewa bleu ne shaddar hula bleu ya saka ya dauko wanda yayi macin sosai da kayan jikin sa. Cikin dan hanzari ya zura agogo tareda saka takalmin sa half cover. Sosai shigar tayi masa kyau kara koma gaban miror yayi yana kallon kansa tareda dauko turaren one love ya feshe jikin sa dashi. wayar sa dake ajiye kan miror ya dauka tareda yiwa kansa hoto. Kallon kayan break din Da Rahama ta kawo masa yayi wanda ga sunan bata kwasheba kwabe baki yayi yace uhmm badai an hadani da aiki ba, In ba haka ina ni ina aure garin kano kuma a kanon ma wacce ban taba mafarkin samun ta ba. Rahama dawowa falon tayi ganin Salma ta daura kafa daya kan tebur din tsakiyar falo 'kuma tasan Yarima in yagani to sai yayi magana musamman da yake jin haushin su. Su Faruk ma baya barin su daura kafar su akai ce musu yake suje su nemo nasu wannan nashi ne. Cikin sanyi murya da dabara tace uhmm Salma zo mu danje kitchen ki tayani aiki mana? Salma cikin hada rai tace au har wani aiki zan tayaki inzo gidan naki ni dai ki dafa kiba ni. Kalamin Salma caraf a kunnen Samad dake saukowa kan matakalan (steps)din Jin karar tafiyar sa yasa Salma da Rahama kallon sa. Salma tabarakallah Masha Allah take ta furtawa ji take kamar taje ta rungume shi wanda haddaden gayen shine mijin Rahama ah lallai tana girgiza kai. Rahama kasa da kai tayi ganin ya karaso falon. Fuskar sa a hade babu ya hada rai kallon Salma yake yanda kafafun ta ke yawo akan wannan tebur din nashi. Karasowa wajen yayi yana kallon ta cikin idanu yace keee! Da kakkausar murya yake magana wanda yasa gaga Rahama har Salma tsorata. Cikin bacin rai yake magana yace "ke waya baki damar ki daura kafafun ki anan? Rike da kugun sa ya fara zazzaga mata ruwan masifa wanda ya jawo hankalin su Faruk da daki suka fito dan Jin ba'asi. Cikin sauri Salma ta sauke kafafun ta. Ta boye bayan Rahama dan gani take kamar bugun ta zeyi. Faruk yace" Yarima wai me yake damun ka ne? Tunda ka kwanta ciwon nan shikenan sai ka fara dawo da halin ka na baya" "Wannan fa kanwar matar ka Rahama ce ba kaga suna kama bane haba dan Allah ka sassauta mata" Yarima Samad da yakai wuya wajen bacin rai ya fuskanci Faruk cikin muryan sa dake nuna zallan bakin ciki yace. "Ina ruwana da ita wacece Ko da tare suka zo duniya da Rahama karshe kenan ba abunda ya dameni akan me zata zo mun gida irin wannan lokacin kuma tazo da hauka ace bazan magana ba" Kallon Rahama yayi wacce tayi kasa da kan ta. Yace ki bude kunnen ki da kyau ki saurareni, Wannan yarinyar in har tazo gidan nan ki ringa sauke ta a dakin ki Ko dakin baki ba na son inyi tozali da ita" Rahama cikin kasa da murya dan yanzu ya fara bata tsoro tace" Insha Allah zan kiyaye" Kallon sa ya maida akan su Faruk yace kuzo Muje aina ga ku shirya Ko? Aminu yace ai dole kace haka jibi yanda ka kure adaka shine zaka ja mu kamar wasu raguna babu kyaun gani. Samad gaba yayi yace to ina compund din gidan da kun gama ku same ni bai san me yasa kwata-kwata baya son zaman falon tunda yaga Salma inda khadija ce daya zane ta wannan abun haushin ka. Niko nace Yarima ya da daukan zafi haka daga ta buga maka kofa shikenan sai ka sa ta a gaba. Kallona yayi yace ke kuma Daga ina haka cikin yin kasa da Murya nace suna n'a *kyauta Daga Allah* wani kallo yabini da masu tarin ma'anoni yace suwaye ba n'a Allah ba? Ganin kansa n'a hayaki yasa n'a wuce sadaf sadaf batareda ya ganni ba n'a boye wani lungu dan cigaba da kawo maku labari. Kallon agogon hannunsa yake ya na buga uban tsaki Har ya zangaya ze shige motar yasa Su Aminu har, sun fito suna ta buga uban sauri suma. Samad yace yawwa Faruk wannan yarinya nan ya ma sunanta ? Faruk yace Samira kenan kake nufi? Eh ita ya bashi amsa à takaice. "Dan kira ta ka tambaye ta yaushe zata raka ka? Faruk zaro wayar sa Daga cikin Aljihun sa yayi tareda dannawa Samira kira. Wayar tayi ring har ta yanke bata Daga ba. Aminu yace" tunda bata d'aga ba muna iya tafiya unguwar da tace" "Amma fa kamar unguwa sheik Imam ne" Samad yace "au haba unguwar ce aikuwa tazo gidan sauki" Samad yace," kamar ya kenan? Aminu yace ,"akwai wata kawar Rahama mai suna Asiya unguwa take inada nombar ta sai intura mata zanen ta whsap zata bincika mana basai mun;sha wahala saka yarinyar nan agaba ba" Ajiyar zuciya Samad ya sauke" yace to dan gwada tura mata" Bude datar shi Aminu yayi ganin kamar Asiya bata online yau kwana hudu kenan. Samad da Faruk da suka tsaresa da idanu suka ce ya ne katura mata.? Aminu yace "eh natura mata saide ta kwana biyu bata hau ba" Faruk yace karka damu da ta hau zata gani. Samad shiga motar yayi yana kokarin shiga mazaunin drever. Faruk ya tareshi cikin hada fuska a wasa yace tabe tabe ya da haka ne Wai? Da mamaki Samad yake kallon sa yace waye tabe_tabe ne wai rannan naji kuna fadi kuma yanzu naga kuna yawan fadin haka. Aminu ne ya tuntsire da dariya yace" haba Samad dani yake fa wai ni ne tabe tabe. Samad dake masu kallon rashin yarda da zancen Aminu yace "ku gaya min Ma'anar tabe tabe nace tareda hade fuska tamau. Faruk kokarin shiga mota yake Samad ya jawo shi ya dawo da baya suna face din juna. Murmushi Faruk yayi yace ka basar wani film ne muka kalla nida Aminu sosai wannan shirin ya kayatar damu kuma sunan film din tabe tabe shiyasa nasawa Aminu sunan ya karashe zancen yana Murmushi tareda bude mota yashige. Samad tsaye yayi yana nazarin wani Daga bisani shima shiga motar yayi shida Aminu suka bar unguwar cikin gidan. ************************ 🇧🇯 Mamy zaune falo Ahmad na kusa da ita. Cikin Fada take magana tace "haba Ahmad meye hujjar ka na fadin kai baka yarda da wannan matar ba? Ahmad fuskantar Mamy yayi cikin yin kasa da murya yace "Mamy wannan matar fa na hadu da ita a zongo rannan dan taji ance Daga gidan sarauta nake shine fa ta biyo ni har da cemin in kai ta gidan mu" Mamy tsarkan dake wuyar ta gold ce Hatta agogon hannun ta na gold ne kallo daya nayi mata tsab nagane bawai taimako take nema akwai wata manufa akasa" Sossai Mamy ta gamsu da bayanan sa. Kara matsowa tayi kusa dashi tareda kama hannun sa cikin nata tana murzasu, kallon shi take tace maganar ka gaskiya ce wani lokacin tunanin ka sai yafi nawa zurfi. Amma kuma matar nan bana tunanin tana da wani mugun nufi amma zan sa idanu sosai a kan ta kai kuma karage tsanar da kake nuna mata pls" Ka ringa gaishe ta kaji my son? Murmushi yayi wanda ya bayyana zallan kyawun sa yace "InshAllah Mamy zan kiyaye" Tashi yayi yace "to ni dai zan fita" Fatan Alkhairi Mamy tayi masa. Tana kallon sa har ya bar dakin Girgiza kai ta ke yi tace "uhmm ko shi Samad ya zamantakewar sa da iyalin sa? Daukar waya tayi ta kira Samad. Cikin hanzari ya d'aga yana zaune kan kujerar office din sa a'lamun tarin aiki gaban sa. Mamy tace d'ana ya kake ya gida.? Lafiya lau ya Bata amsa still dai hannun sa dauke da biro wayar hans free ya sata tare da ajiye ta kan tebur yana rubuce rubucen sa. Mamy tace "ina diyata Rahama? Kalau take ya bata amsa. Mamy cikin zakuwa tace Samad wai ME maman maryam tace maka ne? Cikin raba hankalin sa gida biyu yace" Mamy cewa tayi inzo da Rahama dan su ganta" Gaban Mamy yayi mugun faduwa tace "tokai amsar me kabata ne? Samad ajiye biron hannun sa yayi tareda daukar wayar yacire hans free ya kara ta a kunne. Yace nace mata zamu zo taré in har zan zo zaman kotu Inshaa Allah. Nifa mamy na kusa komawa kwatanon da lokaci kadan yarage.. Mamy da gaban ta ya tsanan ta bugawa tace "bangane ka kusa dawowa ba? Ajiyar zuciya ya sauke ya na mai shafa sajen shi da suka kwanta lub lub a fuskar sa ya ce "Mamy naga ai har yanzu Burina be cika ba dole zamu cigaba da adu'ar Allah ya bayyana shi" . Barin kanon baze tsaida kamfanin d'ana bude ba komai zecigaba InshAllah dan zan ringa zuwa duba abubuwa kuma inacen ma ina tafiyar da komai kar ki damu.. Ajiyar zuciya Mamy ta sauke tace Allah ya taimaka ya kuma kawo ku lafiya ka gaidamun Rahama" Cikin Jin dadi yace" za taji mamy Daga haka sukai Sallama" Sai karfe hudu suka baro kamfanin Samad. Kai tsaye babban super market Aljazeera suka nufa, Suna parking din motar nasu yayi dai-dai da wata bakar mota ta paka. Wanda ke cikin motar ta cikin madubin motar take kallon Samad. Samad kokarin shiga wannan Super market din yayi Idanun sa yayi masa tozali da wannan matar da take kokarin boye kan ta a cikin motar. Mutuwar tsaye yayi ya kasa tafiya cikin zafin nama ya juyo......... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:44 - Nuriyyat: KANWATA 09069080725 5️⃣2️⃣ Cikin zafin nama yajuyo zeyi wajen wannan bakar motar '' hango Yarima Samad yasa wannan dattijuwar fisgan motar ta aguje cikin sauri tabar wajen, aguje ya karaso amma ina har tana kokarin hawa titi. Cikin ihu yake kiran Faruk da Aminu wanda tuni sun shige super market din.. Ba tare da yajira fitowar su yashiga motar à 360 ya fisgi motar ya take mata baya '' yana tuki cikin zakuwa daya cimma ta... Wannan dattijuwar lura da yana bayan ta yasa ta canza hanya wacce bana gidan su ba '' kwana taringa bi dashi har tayi sa'ar bace masa da gani. Su Faruk da Aminu aguje sukai waje 'ikon Allah Faruk ya furta yace" Yakira mu Ko ina yatafi ne? Aminu zaro wayar sa Daga Aljihun rigar sa ya danna Yarima kira. Samad da ransa yake b'ace ya daga cikin Kosawa yace ku jirani gani nan tafe tareda katse kiran... Aminu rike da baki yace" Kaga nine nakira shi amma beban daman magana ba, amma yafadi nashi ya katse.. Faruk yace meyace maka ne? Yatsare shi da idanu... Cewa yayi mu Jira sa yana yarfe hannayen sa cikin takaici.. Isowar Yarima yasa sukai gunsa tun kan yagama parking din motar. Daga zaune cikin motar ne ya leko kansa waje cikin dan b'acin rai yace" Kungama ne kufito da kayan Muje. Faruk yace" Inafa muka gama nagadai kaine kayi ihun kiran mu. Dafa kai Samad yayi yace" Oh My god babu bata lokaci yafito cikin motar gaba yayi suka take masa baya har cikin super market din.. ************************* Salma kallon à gogo tayi bayan ta idar da sallah tana me kara bin gidan da kallo '' kowa ina tsaf yake cikin kwabe baki tace" Wai Anty Rahama kinada Y'ar aiki agidan nan ne?.. Kallon Rashin fahimta Rahama ta bita dashi tana kokarin kwashe kwanukan da suka ci Abinci.. Salma numfasawa tayi tace eh naga gidan nan yamiki girma sossai ya kike yi wajen aikin gidan nan ke kadai? Nasan bazaki iya ba ko kinada masu yi ne?.. Murmushi Rahama tayi tace" kanwaty ai ba wani aiki bane agidan nan me wahala. Kwabe baki Salma tayi tana taunan chiugum karas karas a bakin ta. Yayi dai-dai da shigowar Samad da su Aminu cikin dan sauri sauri Yake tafiya. '' Caraf Idanun sa ya tsarke d'ana Salma tsuke fuska yayi taré da barin wajen cikin dan hanzari. Salma kallon shi take tana Ayyana to laifin me taimishi ya tsaneta.. Faruk da Aminu falon suka karaso cikin sakin Fuska suke kallon Rahama da Salma tareda yi musu sannu, Suma sashin su suka nufa ba b'ata lokaci. Salma dake kallon ikon Allah tace uhmm kedai Ànty Rahama kinada aiki babba Wallahi. Rahama tace name kenan? Cikin son Jin abunda zata ce.. Ai dole ince haka gida duk katti ke kadai ce Mace a cikin su '' Sannan da dukan Alama Mijin nan naki dan bakin rai ne Wallahi, jibi tunda nazo yanda yake ta Jin haushina .... Hadiye sauran maganar tayi Jin takun saukowa Daga kan matakalan step. Gaban ta ya shiga dukan uku uku ganin Yarima azuciye yasauko kasa yana kokarin kaiwa Salma mari, Aminu yayi caraf ya kama hannun. Hannun Yarima rawa rawa yake Saboda tsabar bakin cikin bekaiwa Salma mari ba. Aminu cikin kasa da murya yace" Waime Yarinyar nan tayi maka ne haka?. Cikin b'acin rai ya kalli Salma bakin sa na rawa yace suwaye Katti agidan nan? Faruk shima zare idanu yayi yace katti kuma ? Yana kallon Yarima. Samad yace" Wannan Yarinyar batada mutunci wai mune katti acikin gida... Bakin Rahama na rawa tace" Yi hakuri badakai take ba wani firan muke. Samad Beko bi takan Rahama ba dan ita kanta haushi take basa. Direct kitchen yazarce. Rike da kugun sa yana kallon yanda aka gyara wajen tsaf kamar ba'ai aiki cikin ta gaba. Frij ya bude yadauko lemun champagne ,🥂 kwalba guda, ya karaso falon iske Salma yayi har ta fice Rahma zata bi ta dan rakiya, '' muryan shi taji yana Fadin Inkika kuskura kafarki tabar falon nan da sunan Rakiya uhmm sauran basai n'a fada ba.. Cak Rahama ta tsaya Idanun ta cike da kwalla tadawo itako Salma Jin furucin sa yasa tabar gidan cikin saurin ta.. Tana buga uban sauri wanda yaja hankalin mai gadi, kokarin bude mata gâté yake amma koda ta Iso bankade shi tayi yana kokarin faduwa. Subhanallahi ya furta, wannan Mahaukaciya kuma Daga ina? Tsuke bakin sa yayi kada aji shi tareda zama kan kujerar sa yana Girgiza kai... Salma tarar me napep tayi Unguwar Malam isa tayi masa Kwatance. Babu bata lokaci akai Unguwar da ita, yana sauke ta ta sallame shi tareda fadawa kai tsaye Gidan malam isa. Sa'a taci Malam isa yafito zeje Unguwa, yana Ganin Salma ya gane ta yace" Amarya bakwa laifi mu shiga Daga ciki.. Suna shiga dakin malam isa ya zauna itama zaman tayi dirshan Idanun ta cike da kwalla. Kallon ta yake yace" Nasan mèke tafe dake. Cikin mamaki tace" Ina ga ba muyi maganar damuwa ta dakai ba yanzu nashigo... Malam isa bushewa da dariya yayi wanda saida dakin ya amsa yace" Tun jiya nasan da zuwan ki a yau Kuma matsalar ki daya ne kinason mijin yayar ki. Kinje gidan yaita miki wulakancin Ko ba haka bane? Hakane ta furta cewa Salma.. Malam isa yabuga kasar dake gaban sa yace" Ke Salma wannan auren ba zamu iya raba shi ba kamar yanda muka raba wancen ba. Cikin rashin fahimta Salma ke kallon shi ya za'ai kace bazamu iya ba malam? Cikin kuka take magana tace" Malam bakasan radadin danakeji ba inna bude idanuna naga wai yaya ta ce take auren wannan balaraben sai inji kamar in kashe kaina malam.. Kallon ta yake yanda take zaro zancen yasan har cikin zuciyar ta take fiddo zance.. Salma yakira sunan ta atausashe !! Na'am tabashi amsa tareda dago kai suna kallon juna. Hanya biyu ce inma zaki kashe yayar ki ta hanyar sa mata guba a abinci, Ko kuma ayi amfani da Mijin nata wajen dauke hankalin sa akan Yayar ki, amma fa baze sake ta ba duk rintsi kuma akwai haihuwa tsakanin su. Firgit Salma ta zare Idanun ta tace" haihuwa fa kace ya za'ai a toshe wannan hanyar, Wallahi banson ta hada shimfida dashi inma ta hada banson taci gaba. Malam isa yace" Keko Salma ai kinga munyi nasaran hana wancen auren to wannan yafi karfin mu domin shi kansa bibiyar ransa ake Daga cen bangaren dangin sa. Salma bibiyar ransa kuma koda yake ai kyaun dan maciji ne beda mutunci. Malam isa ya d'ara yace" Au kyaun dan maciji ne nidai kam banga haka ba amma yanada zafin rai bayason takura da raini duk na gani dana buga kasa. Salma tace uhmm kaide asamu mafita Wallahi dan dagaske na kamu da son sa, kuma so n'a hakika wancen na baya kudin sa nakeso wannan Ko beda kudin zan iya zama dashi, pls ka taimaka mun harda matso guntun hawayen ta. Malam isa tashi tsaye yayi yana kallon agogon hannun sa. Kinga Salma akwai Inda zanje na lura bakya fahimtar abunda ake fadi haba tundazu muyi ta maimaita zance daya, nagayamiki mafita ki je kiyi shawara wacce kika ga ze miki sauki ki dawo ki fadamun" Ya k'arashe zancen tareda barin dakin cikin sauri. Ita Ko bayan sa takebi da kallo tareda tashi jiki asanyaye tafito, dakin lissafi yafara kunce mata wanne zatai a ciki ne dan gaskiya bazata yarda ta rasa Samad ba.. Al'amin ne yafado mata wata zuciyar tace Kekuwa Salma kiyi yanda zakiyi yasake ki Sannan Burin naki ze cika... ********************************************** Gabon Baba Salihu zaune kamar yanda saba gaban computer yana kallon abunda ke faruwa à agidan Samad. Rike da baki yake kallo yana cizza labban sa yaga dai Salma tambayar kansa yake to laifin me tayiwa Samad, yanda yake kallon Samad n'a yarfe hannayen sa ya tabbatar fad'a yake musamman daya kalli yanda fuskar sa take. Rufe bangaren Samad yayi yana Girgiza kai yakoma bangaren Masarauta. Nan m'a kallo yake yanda hassana ke manne da Mamy, d'âfe kansa yayi cikin takaicin wannan Matar tambayar kansa yake wai ana so dole wai in banda hauka ma ya za'ai taje wajen Matar shi duk da besan har yanzu meya kaita ba, amma ya tabbata wani ne yabata labarin sa harya bata adireshin sa tunani yake kodai canza kasa zeyi dan bayason kwata kwata abunda zesa yadawo Masarautar duk da Mahaifin sa yana cikin wayanda suka goyi bayan karya akan sa.. Kuma yahana yatafi da iyalin sa '' kukan zuci yake yace" Mamy ancutar dake baiwar Allah zuciyar sa tana kuna. Tashi yayi Daga zaunen yakashe computer. Kiran me bashi labari yayi bugu daya ya Daga. Me bashi labari yace" Ya shugaba na har yanzu ina nan inasa idanu akan Samad Yarinyar nan babu abunda ya taba shiga tsakanin Su na mu'amala. Nan yaba baba Salihu labarin zuwan Salma gidan da abunda yafaru. Baba Salihu yace Ayya wai yaushe Samad ze rage zafin rai ne. Me bashi rahoto yace" Inafa ya shugaba na saidai Addu'a amma dai haryanzu fulani n'a bayan Samad da kanin ka. Sossai ran sa ya sosu cikin kuka yace" Allah yakawo karshen wannan bala'in. Ameen ya amsa yana kokarin katsewa yace" ya shugaba na akwai wani motar, wata dattijuwa da Samad yabi amma be gayamana wacece ba. Baba Salihu rike da habarsa yace" To kayi kokarin ya gayamaka abunda ya gani koma wacece ina sauraren ka. Daga haka sukai Sallama. *********************** Salma jiki a sanyaye tadawo gida dai-dai mashigar gidan taci karo da Al'amin tsaye sai kallon agogon hannun sa yake yana Girgiza kai. Gaban ta ne yafadi ganin sa shima stil ita dai yake kallo, ya kura mata idanu ganin yanda tayi masa kyau tayi wani haske da kiba fatar ta tayi fresh 'cikin sassauta murya yace" daga ina kike ? Bakin ta na rawa tace gidan Rahama naje. Kallon ta yake yana nazartan kalaman ta. Amma kinsan inada hakkin ki gayamin duk inda zaki je Ko ? Bakomai na rufa miki asiri wajen Mahaifin ki. Dana nuna masa nasan da fitan ki '' tunda tafiya zeyi gobe ki tattara gobe kema ki dawo gidan naki, n'a canza miki gida zuwa cikin gari kuma kusa da gidan àntyn ki na kama haya yana shu'umin Murmushi. Salma Zare idanu tayi tace" Da gaske kake koda wasa?. Dagaske nake ai nayi maki surprise ne dan haka gobe ki shirya zanzo indauke ki.. Cikin Jin dadi tace" Ai babu matsala zanbika bara in shiga in gayawa su Mama. No pls ki tsaya inason Muje koda hôtel ne indai rage zafi dake kingane Ko. Wani kallo take binshi dashi n'a rainin hankali cikin kwabe baki tace" Amma kai Al'amin kai badahume ne kana tunanin zankara yarda kamin abunda kamun wancen lokacin ne? Ka cutar dani à banza dan kasamu Mahaifina mutum ne mai hakuri da kawaici ,da wallahi bazaka sha ba. Wallahi inma dan wannan ne kake son in koma toka canza tunani dan ba yanzu ba Wallahi kaji n'a gayamaka. Tunda tafara magana bakin ta kawai yake bi da kallo yana ayyana aransa irin rashin mutuncin daze shuka mata kafun ya sake ta. Wata zuciyar tace kaiko ai Salma ba irin Matar da zaka aura ka saka bane kaci gaba da kwasar ganiman ka har tayi expiré kafun nan kayi waje da ita. Dawo da hankalin sa yayi akan ta yace" Haba Salma taya za'ai kice haka Inkin ce bakiso ni bazan miki dole ba, aike nake so ba jikin ki Ko kin manta ni ne Al'amin din ki ne. Murmushi tayi tace" To naji zankoma din. Hannun yasa Aljihun sa ya zaro dubu daya yana kokarin mika mata. Kallon kudin take da rainin wayau tadawo da kallon ta akan sa tana yatsine fuska wannan kudin n'a menene ? Kudin kashewa ne nabaki Ko mata ta. Tsaki tayi tace" Allah ya kiyaye aiko Ubana baze ban wannan ba.. Dazun ma dazanje gidan antina dubu biyar yaban. Al'amin ya ware idanu yace" Dubu biyar fa kudin mota napep dinne ?dubu biyar ai Wallahi in'nine bazan iyaba ina laifi dari biyar.. Ganin ze bata mata rai wuce shi tayi tabar shi tsaye rike da kudin sa ahannu. Maida kudin yayi ajikin sa yana Girgiza kai tareda sa kai yafice. Ànty zaune kofar dakin ta tana waya da Asiya cikin damuwa tace" Asiya. Dagacen bangaren tace" Na'am maman Rahama. Inason ki je gidan Rahama dan Allah kinsan Rahama batada wayewa sossai akan rayuwar aure, duk da zamani ya canza amma tana bukatar mai daurata akan hanya. Cike da damuwa take magana. Asiya tace" Maman Rahama karki damu Insh Allah zanje har gidan nata naji, Abokin Mijin nata yana cemin wai zasu tafi garin kwatano tareda da Rahama zasu je. Ànty tace" tareda Rahama kuma amma ta sani kuwa ? Asiya tace" bana tunanin tasani dan bamuyi hiran da ita ba. Ànty cikin bada umarni Sam haka nan taji batada nutsuwa, akan zaman Rahama gidan Mijin nata '' tace kizo gida Asiya yanzu in ba abunda kike yi. Asiya tace" Zan shigo InshAllah. Tana katse wayar direct dakin Sheik ta nufa iske Mama tayi adakin zaune. Da sallama bakin ta tashiga dakin. Tareda neman waje ta zauna cikin sakin fuska tace" Maman Salma ashe kina nan ? Mama tace" eh ina nan cikin Kosawa da maganar bakaramin haushin ganin ta tayi ba.. Sheik dake kokarin kulle k'aramin a kwatin sa dago kai yayi yana kallon ànty cikin sakin fuska, yace" Sa'adatu yajikin naki? Ànty tace lafiya lau alhmdulilah. Yawwa gwamma da kuka taru Anan gobe ne tafiya ta nida Aminina, dan Allah ku tsare gida da mutunci. Har Allah ya dawo dani. Ke kuma Ànty yakamata ki je asibiti su dauraki akan magani kinsan mata irin ki n'a bukatar hakan. Insha Allah zanje ànty ta furta tace" daman nazo muyi magana akan Rahama. Jin ta Ambaci Rahama yasashi maida hankalin sa akan ta.. Mama dake kallon su Ranta yakai kololuwa wajen baci. Ànty cike da nutsuwa take ba sheik labarin lefen da ke gidan Rahama. Sheik yace" To ai inhar Saboda ita aka kai tana iya amfani dasu tunda dai ba ita ta nema ba, Iyayen Adamu ne suka aiko. Maganar gold dasuke cikin akwatunan ta tazuba a wadrope din. Ànty tace saura daya. Murmushi yayi yace" fadi inajin ki. Cikin yin kasa da murya tace" Gidan Rahama nake son zuwa Insha Allah Ko nan da jibi ne. Sheik yace" Masha Allah zaki je dubo Y'ar taki Allah yakaimu, inzaki je kisa drever yakaiki yadawo dake.. Cikin gamsuwa da bayannan sa tace to. Sheik kallon Mama yayi da kiris yarage ta fashe yace" ki gayawa Salma ta rike mutunci auren ta tazauna waje daya banda yawo da auren wani akan ta.. Mama cikin bacin rai tace kullum baka kyawawan zato akan Salma, wai me ta tsare maka ne haba ai wannan tsana ce, Ko ince kiyayya ce. Tunda take zazzaga ruwan masifa sheik ya mike tsaye yana kallon Ànty, yace" Sa'adatu yau dakin wa nake acikin ku.. Ànty tace dakin ta yake OK to saina dawo yafice adakin dan kwata kwata beson biye mata. Ita Ko Ànty fuskantar mama tayi tace haba Aishatu kina ban mamaki Wallahi Rahama diyar ki ce ta cikin ki amma kike nuna mata rashin kauna.. Me laifina dan Rahama tana Y'ar daki n'a? Wallahi duk abunda zakiyi saide kiyi Wallahi bazan taba Jin ina tsanar Rahama ba, koda kuwa ita Rahama ta nuna bata yi Uban ta ya damka mun Amanar ta karkiyi tunanin kinayin haka ne dan naji haushi, 'Ko yau Allah yabarni ban haihu ba bazanyi bakin ciki ba tunda ina da Rahama... Tsaya kiji dakyau Wallahi tallahi rantsuwar musulmi nafison Rahama akan Abdul jalil kinko san da cikina n'a haife shi.. Wallahi zakiyi kuka da idanun ki kirubuta ki ajiye. Tun zuwana gidan nan nakebin ki da lalama burina mu zauna lafiya. Sheik dai yana mutunta ki sossai dan na lura yafi sonki akaina hakan be taba batamin rai ba Saboda nasan taré naganku, amma kuma mutuntuwa fa yafi ganin mutuncina akan naki ,Saboda kin zubar da girman ki antake shi. Kinba Y'ar ki mummunar Tarbiyya Wallahi da hannuna Salma ta zauna nasan Allah shine mai shiryawa da Wallahi ansamu saukin tabarar da take yi " Ta k'arashe zancen tana kokarin barin dakin. Mama ce ta dakatar da ita cikin isa ta k'araso gaban ta tace" ke Sa'adatu kike Ko tsiya. Ai ke baki isa kice banda Tarbiyya ba shiyasa Ya'ta Salma batada shi ba. Mu bama bin bokaye da malamai ba dole sheik ya mutuntaki ba Kuma.... Sallamar Salma da Abubakar ne yasa Mama yin shiru.. Cikin b'acin rai taga Abubakar tasan wa'azi ze tsaya musu barin wajen tayi kamar zata bangaje Ànty.... Salma banda harara babu abunda take jifan Ànty dashi. Har zata juya Abubakar cikin tsawa yace Salma zo nan .Jiki babu kwarai tazo cikin tsoro.. Kallon banza yake binta dashi yace" Wannan ba Uwar Ki bace kike hararen ta, Matar da duk wata matsalar ki tazo itace kan gaba itace me nuna jajircewa akan ki, duk da rashin hankalin da kike nuna mata. Maza ki duka ki bata hakuri Ko inyi kasa kasa dake. Ànty Murmushi tayi tace" Haba Abubakar Yarinya ce fa haryanzu ka kyaleta karka damu Ko taki taso ni uwar ta ce. Cikin zumbure zumbure baki ta dur kusa cikin muryan takura tace" Ànty kiyi hakuri Daga haka ta Mike tayi sashin Uwar ta.. Abubakar hakuri yake ta ba Ànty yace" Tayi hakuri shibesan irin Mama ba. Amma wataran zata gane gaskiya. Ànty tace" karka damu d'ana Allah yadada shiryamu dukan mu.. Da ameen suka amsa dukan su.... ************************ Samad kwance yake kan kujerar falo 3str Idanun sa a lumshe zakai tunanin kallo yake ,amma Sam yayi zurfi a tunani har barci yafara daukan sa nan take wajen yayi barci. Cikin barcin yafara mafarkin wannan zanen tashi daya zana. Tafiya yake cikin ciyayi inda wajen zagaye yake da fulawowi masu ban sha'awa gwanin burgewa. Sai fadi yake ina kike ne hasken zuciya ta yau raina a b'ace yake, pls dan fito mana kidaina boye mun wannan kyawawan fuskar taki kullum cikin nikaf kike, amma bankasa kazo zanen naki à nikaf din ba. Dariyar yaji wanda yasa shi juyowa yana kallon ta tana tahowa cikin wani irin tafiya mai daukar hankalin, tasha ado kamar Matar basarake stil dai wannan nikaf din n'a fuskar ta.. Fuskar ta dauke da Murmushi tace........ Ta ku har kullum kyauta Daga Allah Yawwa comment yawan typin 3/21/22, 07:44 - Nuriyyat: KANWATA LITTAFIN NAN KUDI NE INKIN GANSHI A WAJEN GROUP DÎNA NA SATA NE. INKIN BUKATA GA NOMBA 09069080725 5️⃣3️⃣ Tace yakai Amjad din zuciya madubin dubawa ta hasken idaniya ta. Tabbas ni ta kace kuma uwar yayan ka haryanzu baka gamsu bane tana Murmushi mai kayyatar da masoyin ta. Samad cikin shakuwa yake nuna mata ta kalli sama kusan atare suka Daga kai suna kallo. Yace kinga yanda sararin samaniyar nan ke haskawa haka kaunar ki take karuwa acikin zuciya ta '' pls Abar sona ki gayamin gidan naku Ko ince inda zan same ki. Kinmin Alkawari zaki tsaya mun akan komai n'a rayuwa ta. Kwabe fuska tayi cikin wasa tace kai Amjad dîna kasan dani kaje kayi aure. Kallon yake cikin kasa da murya yace nayi aure kisani batada gurbi acikin zuciyata kece muradina ita Zabin iyayena ce ki fahimce ni. Kallon shi take kallo mai daukan hankali 'kallo mai nutsar da zuciyar ma'abota soyayya. Wacce ka aura bazan iya zaman kishi da ita ba. Yarinya mai kamala ma'abociya addini ce saurin katse ta yayi da fadin kamarke haka take !! Ki fadamin sunan ki da unguwar kinada ga cikin dalilin zuwa n'a kano. Kince innazo zanga mahaifina nazo Amma shiru ne bangan shi ba.. Kallon shi take tana nazarin kalaman sa. Ahankali take motsa labban ta tace kaine kake ganin bakaga mahaifin ka ba. amma shi yasan da inda kake kuma yanada labarin ka. Alkawari daya zaka min duk rintsi karka wulakan ta matar ka. Koda kuwa bakason ta. Banason ka aikata aikin d'ana sani InshAllah nakusa bude maka wannan kyawawan fuskar da kake ambata kana son gani.. Tashi tayi zata fice. Da sauri Samad yasha gaban ta yace yau ba zamuyi yawo cikin jejin nan bane. Girgiza kai tayi Alamun A'a. Ganin tana ta zuba uban sauri yana ihu dan dakata mana. Faruk tsaye akan sa rike da kugun sa hannun yasa yasoma bugun kafar sa firgit ya farka Idanun sa yasauka akan Faruk.. Faruk yace haba yaushe rabon da kayi mafarkin nan tun kan kayi aure. Shikenan mun shiga uku mafarkin yadawo wlh Samad harda Aljanu ke damun ka.. Tashi Samad yayi Daga kwance yana mika hade da hamma cikin muryan barci yace nifa banason sa'idanu ina ruwan ka da mafarkin inbanda gulma n'a cinka. Faruk rike da baki yace wallahi matarka saida ta toshe kunnen ta yanda kake ta ihu kana fadin ki tsaya karki tafi dan iska tashi kabita mana amma ba anan zaka baje mana kana kashe mana kunnuwa ba..... Aminu ne yakaraso falon yace Faruk dafatan dai ya farka Ko caraf Idanun sa suka tsarke cikin juna shida Samad dake hararan sa yana tsaki. Barin su yayi cikin sauri yake hawa kan matakalan step direct dakin sa ya nufa... Faruk da Aminu kallon shi suke harya shige dakin. Faruk yace gaskiya mu nemo masa magani karya Aljana ta aure shi.. Aminu yace kuma hakane amma dole ne mu nema mishi magani.... Samad n'a shiga dakin kan gadon sa yafada yana mika hade da kara rufa lausasan bargon sa ajiki.. Adu'oi kariya yafara karantowa yana gama adu'a ya tofe jikin sa.. Kallon inda Rahama ke kwanciya yayi ganin wayam babu ma kayan ta awajen Abunda yafaru dazun ne yafara dawo masa cikin kan sa. Jikin sa a mace ya furta ya Salam wai me damun sa ne meyasa yaci zarafin wannan kanwar Rahama wata zuciyar tace yarinyar ce batada hankali '' amma duk da haka yana ganin kamar yayi kuskure hana Rahama rakiya cike da tunani barci yayi awon gaba dashi... Itakuwa Rahama zaune kan dadduma tana waya da Asiya cikin Jin dadi tace kice gobe ina manyan baki. Asiya tace kwarai kuwa gayamin me zaki dafa mun me dankaren dadi. Rahama jujjuya Idanun ta tayi wanda ya bayyana cikar Idanun ta tace uhmm ke ai nidake babu shamaki tsakanin mu duk abunda kike so zan dafa miki ko ki dafa da kan ki.. Asiya tace ke dai Allah yakaimu Aminiyata. Da ameen ta amsa mata. Asiya tace Rahama wai meyasa bakya yawan hawa online ne Ko mijin naki beso ne ? Rahama tace nidai ce banda lokaci Asiya ga karatu ga aikin gida '' be zama lallai inba whsap lokaci n'a ba. Amma in ina free Tabbas zan hau ayi hira.. Asiya tace hakane kuma Allah yasamu adanshin ku. Ameen tabata amsa cikin muryan dake nuna kasala tace Asiya ni zan kwanta Daga haka sukai Sallama. Kokarin hayewa gado take taji ring din wayar ta hakan yasa ta saurin dubawa ganin nombar Sheik ne ke yawo kan screen din wayar.. Cikin hanzari ta Daga. Bakin dauke da sallama. Sheik cikin Jin dadin Jin muryan ta yace diya ta dafatan dai kina lafiya. Lafiya lau tabashi amsa. Abby nayi miss dinka inason inzo gida inkawo maku ziyara. Murmushi yayi yace Rahama ta basai kinzo ba kisha zaman ki ni gobe ma tafiya zanyi nida Amini n'a.. Rahama tace Abby tafiya kuma ina zakaje tafada cikin yanayin damuwa. Sheik yace walimar aure ne a kasar Gabon kedai kiyi muna adua dalilin kiran naki kenan.. Rahama numfashi ta fesar tace Allah ubangiji yakaiku lafiya yadawo daku lafiya.. Ameen summa Ameen suka amsa... Daga haka sukaci gaba da hiran su yana kara mata haske kan abubuwan da suka shige mata duhu...... Kashe Gari. Bayan ta idar da Sallah Asuba zaune takoma kan sallayar ta tana azkarai. Alkur'an tadauko zata fara karatun ta taji karar buga kofa.. Hakan yasa ta ajiye akan dardumar ta tareda nufar kofar dakin à hankali ta murda handle din kofar. Tareda budewa kallon shi take yana sanye cikin farar jallabiya da hula akan sa. Tsintar murya tayi yana Fadin lokacin Sallah haryawuce n'a mance ban tashe ki ba. Cikin sanyi murya tace ai nayi sallah. Durkusawa kayi tayi cikin ladabi tace ina kwana ya karfin jiki.. Ciki ciki ya amsa mata da lafiya lau. Kokarin rufe dakin take ya zuba mata zararan Idanun sa masu kashe garkuwan jikin yan mata.. Yace ina tsaye bakin kofar zaki rufe ? Yi hakuri n'a zata zaka wuce ne kara bude kofar tayi tana nuna masa hanya ya shiga. Shiga dakin yayi sai bin dakin da kallo yake har Idanun sa suka sauka kan wannan akwatunan lefen.. Kallon su yake yana ciza labban sa. Cikin isa da izza yace wannan kayan kinfara Amfani dasu ne ? Girgiza masa kai tayi Alamun A'a. To karki kuskura kiyi Amfani da nasan kina jin dadin zaki saka kayan da wani kato yasiya to ni agida n'a ba'a wannan tsarin ina fatan kin fahimce ni. Gyada masa kai tayi. Yace wannan kayan zan adauke su Aba mabukata. Su kuma gold din saida su zanyi inkai kudin gidan marayu. Rau Rau take kallon sa a zuciyar sai fadi take to saime daman akwatunan basu dameni ba. Kallon ta yake yace kina magana ne ? Naga labban ki n'a motsawa... Girgiza kai tayi Alamun A'a gaskiya ba abunda nace.. Good ya furta kindaiji abunda nace lefe dakaina zan hado miki kwanan nan ki shirya anjima Muje super market ki duba kayyayakin da kike so.. Daga nan Muje kasuwa insaimiki atamfofi da lace material. Kinsan zamu tayi Ko. Tafiya ta maimaita a fili. Tana mai kallon sa.. Daga mata gira yayi Alamun hakane. Shiru tayi tana tunanin to ina zasu je ne wai Allah batason barin garin su... Dawo da ita cikin tunanin ta yayi ta hanyar fadi zamuje garin kwatano dake ki shirya nan da kwana uku masu zuwa.. Kallon réaction din yake yanda yaga zallan damuwa.. Cikin yin kasa da murya tace Allah yakaimu. Ameen ya amsa mata cen ciki tareda baro dakin nata. Itako Rahama tunani tashiga meyasa sai yau ze gayamata zasuyi tafiya '' Tafiyar mai bata kusa ba oh Allah yazanyi rayuwa garin da ba nawa ba bantaba fita kasar nan ba. Iyaka ta Lagos. Yau gashi anzo mun da bakon Al'amari. Daukar wayar ta tayi tareda kiran ànty ta sanar mata ànty nuna mata tayi bama tasan da zancen ba tace kwatano kuma zakije Rahma kiyi hakuri aure ne babu inda bekai ya mace amma InshAllah gobe da kaina zanzo karki wahalar da kanki kice zakizo gida nafison sai kin shekara Sannan kizo kinji Ko daughter. Gyada kai tayi cikin gamsuwa da bayanan ànty sallama sukai. Inda Ànty ta ajiye wayar Domin zuwa hadawa sheik break da dawuri zasu tashi... Bayan kowa ya karya agidan sheik ya tara s'u yace to Allah yayi zan tafi dan Allah azauna lfy da juna. Kallon Salma yayi yace ke banson yawo inbada izinin mijin ki ba. Abubakar yace Abba kaide gayamata fa dan naga tafita wlh zan gyara ta saidai in mijin nata ne yabata damar fita yakarashe zancen yana mai daukar jakar sheik ze fice waje. Mama tace amma dai Abubakar bakada kunya kenan ni ka daukeni uwar banza kenan kana nufin zanbar Salma tayi abunda taga dama ne kaine me hankali kaika iya magana Ko ? Rike da baki Abubakar ke kallon uwar sa yace haba Mama wai ina ruwan ki da sha'anina da kannena ne naga dai bake kadai bace agidan n'an akwai ànty ita bataji zafi ba saike. Mama tace taya za'ai taji zafi tasan zafin haihuwar ya mace ne akasa ta tsinta. Sheik yaji haushin kalamin ta hakan yasa yafi ce Daga gidan. Bin bayan shi Ànty da Abdul jalil sukai suka bar Mama da Salma. Kofar gida sheik yace to sa'adatu mun tafi Allah ya kaddara saduwar mu Adu'a ta fara masa cikin sanyi murya tace Allah yakaika lafiya yadawo dakai lfy yatsare ka. Ameen suka amsa tashi yayin da drever ya bude masa mota ya shiga... Abubakar da Abdul jalil shiga motar sukai suma. Ànty n'a tsaye tana kallon su har motar yabar unguwar tana ta Daga musu hannu. Komawa Daga cikin gidan tayi. Nan inda tabar mama da Salma nan ta same su mama n'a ganin ta takara sautin muryan ta. Tace ke Salma ki abunda ranki yake so tunda baya nan duk inda kike so ki je wlh banga uban da ze hana ba kuma wata munafukar taje ta gayamasa zata fuskanci hukunci Daga gareni. Salma shewa tayi tana taba hannun ta tace yawwa mama shiyasa nake sonki. Kada kai Ànty tayi tareda barin wajen cikin hanzarin ta... Cen airport Aminin Sheik zaune yana jiran sa ganin karasowar yasa ya nufi inda su sheik suke. Babu bata lokaci aka fara kiran suna hakan yasa sheik bin bayan Aminin sa cikin sauri. Abdul jalil da Abubakar kallon su suke suna Daga musu hannu har suka shige jirgin.... Kasar Gabon. Yau tun safe baba salihu yake ta faman hada kayan sa. Ze bar kasar zuwa kasar Nigeria kano.. Duka wata daya zeyi yakoma Gabon.. Sai kiran su yake airport din suna kara jaddada masa jirgin kano besauka ba. Data sauka za'a sanar masa yazauna cikin shiri.. ************************* Masarautar gheuzo. Mai Martaba zaune cikin shigar sa na sarakuna gefen sa waziri ne. A damar sa Abban Marwan ne zaune dirshan cikin muryan roko yace Allah ya taimaki Sarki ataimaka ayiwa Marwan aure yaga wacce yake so.. Mai Martaba kallon sa yake cikin dattako yace Marwan ne za'ai wa aure yaron da Ko aikin yi beda shi. Abban Marwan yayi kasa da murya yace cikin tsoron mahaifin sa yace mai martaba aiyasamu aiki Samad compagny à kano taré suke aiki nan ze koma yaci gaba da aiki. Mai martaba yace A'a yaje ya nemi aikin kansa yayi inda gaske ne meyasa Abdul Samad be fadamin ba. Abban marwan yace kila ya Manta ne amma tabbas taré suke aikin dashi aka bude kamfanin. Mai martaba yace naji zanyi magana da Samad inji kanun labarai. Bakaramin haushi Abban Marwan yaji ba yafadi magana amma ace masa sai anbincika cikin dan bacin rai yace nina tafi mai martaba saina jika. Daga haka yafi ce cikin Jin haushin su.. Mai martaba kallon waziri yayi yace inason afara tarawa gidan nan Saboda ayi shela domin sanarwa jama'ar masarautar nan gangarumin taron da za'a hada n'a tarban Matar Samad 'sashin da zata zauna ita da mijin nata agyara musu à canza furniture komi n'a dakin. Sannan lefen da masarautar ta hada akwatuna 24 su zama ready. Zamuyi taron bikin namu n'a musamman nan da sati biyu InshAllah kafun nan bangaren mamy zata zauna. Waziri cikin bangirma yace ya shugaban Adalai InshAllah yanda kace haka za'ai. Jakadiya ce tashigo cikin bangirma tace ya shugaba Mama karama tana neman ai mata iso wajen ka. Allah ya taimakeka Sarki mai ran karfe. Kallon ta yake. Waziri yayi caraf yace Jakadiya sarki yabada dama à shigo da ita. Cikin rawar jiki tabar fadan. Kalllo bayi da kunyagu take kowa n'a hidimar gaban sa sanye suke da uniforme din masarautar. Ganin Jakadiya yasa suka fara gaishe ta. Tareda rusuna kai. Hajiya Hassana cin karo sukai ita da Jakadiya. Kallon kallo suka Shiga yiwa juna. Hassana da Murmushi ta gaida jakadiya ta amsa mata cikin sakin fuska tana tambayar kan ta Ko wannan ce bakuwar da Akace masarauta tayi.. Jakadiya tace dan Allah Ko kece bakuwar gimbiya Mamy. Murmushi tayi tace eh Nice, Sunana Hassana dafatan n'a sameku lafiya inason abokiyar hira a masarautar nan... Jakadiya tace ai indai wannan ne kinsamu zan hadaki da baiwar Samad Karima.. Hassana cikin Jin dadi tace dan Allah hadani da karima. Jakadiya ta kalli cikin kunyagu dake kai kawo cikin masarautar ta bada umarnin a rakata gun Karima tareda yin gaba dan isar wa Mama karama sakon mai martaba... Kunyaga takai hassana har dakin Karima iske ta sukai zaune Alamun wani muhimmin abu take ganin su yasa ta zabura. Tafara in n'a in n'a ciki yake tace ke Daga ina haka ai wannan bakuwar Mamy ce. Hassana Murmushi tayi tace eh nina ce akawoni. Kuyanga tace jakadiya tace à kawo ta gun ki Daga haka tawuce. Karima tace bismillah tareda bata wuri ta zauna. Shiru ne ya ratsa dakin n'a wani lokaci. Hassana tace Karima ance ke baiwar Samad ne. Eh 'ni baiwar sa tabata amsa ataikaice tareda yin shiru n'a rashin sabo da ita.. Murmushi tayi tana kallon Karima tana nazartan yanayin ta. Tace yawwa Karima inason in zama abokiyar hirar Ki inbabu matsala. Karima tace wannan me sauki ne. Fita nake shirin yi dan Shugaba n'a yakusa dawowa kuma tareda Matar sa Amaryar sa.. Hassana tace kina nufin daman Matar tasa bata taba zuwa masarautar nan bane.. Karima gyara zama tayi tana fuskantar hassana. Tace eh betaba kawo ta ba Asalima wannan matar da ya aura gidan nan babu wanda yasan ta sai Mamy da mai martaba da Abban Marwan.. Hassana rike da baki tace Ko zaki gayamin ya haka ta kasance kuwa da mamaki Yarima dan Sarki jikan ace yayi aure batareda duniya taji ba.. Karima tace ai wannan karan duniya zata ji dan zuwan ta ba karamin Girgiza masarautar nan zeyi ba.... Hassana tace kamar ya kenan ? Karima tace zan miki bayani bakuwa ki bari anjima inna nutsu. ************************ Fulani ta shiga babban tashi hankali bokan jeji ya tabbatar mata kada su bari Rahama ta tako kafar ta cikin Masarautar nan yin haka ze wargaza komai sabanin da da ake so tazo... Yanzu kuma ya lura zuwan ta ze bata komai ne ba gyara ba dan yarinyar tanada taurin kai. ************************** Maman Maryam cikin tashin hankali take magana da Abban Maryam dake fadi mata maza maza ta dakatar da Yarima tunda itace tace yakawo ta. Maman maryam cikin zafin nama tadau wayar ta ta dannawa Samad kira... Har wayar takusa tsinkewa ya Daga. Cikin bangirma yace mommy n'a dafatan kina lafiya. Lafiya lau tabashi amsa atakaice. Tace Samad naam ya furta tareda gyara zama akan kujerar 1str n'a falon sa yana sauraren ta. Inason kafasa zuwa da matar ka ? Zumbur ya Mike tsaye yace banji dan........ Taku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:44 - Nuriyyat: KANWATA LITTAFIN NAN KUDI NE INKIN GANSHI A WAJEN GROUP DÎNA NA SATA NE. INKIN BUKATA GA NOMBA 09069080725 5️⃣4️⃣ ZUMBUR YA MIKE TSAYE YACE BANJI BA MOMMY KIKACE KADA INZO DA ITA. MOMMY TACE EH HAKA NAKE NUFI YARIMA KA FAHIMCE NI. Maryam ce take kuka akan son da take maka tace baka Daga wayar ta kwata kwata ina tsoron kazo da matar ka Jinin ta yahau takarashe zancen tana kukan karya. Samad dake sauraren ta lumshe Idanun sa yayi yace mommy naam ta amsa cikin tsaigaita kukan ta. Inason kisan cewa n'a haramtawa kaina auren Maryam hakuri zatai Inde akan Maryam ne bazan iya fasa zuwa da ita ba. MOMMY kiyi hakuri dan Allah nariga n'a gaya mata taré zamu tafi banason raini ya shiga tsakanina da ita dan tana bani respect daidai yanda Allah yace. MOMMY ta hada rai kamar yana gaban ta '. Tace yanzu Samad duk kukan nan da nakeyi dan yata Ashe bazaki ji tausayin ta ba Samad sassaita muryan sa yayi yace mommy ina me baki hakuri nariga nayi kudiri da niya kuma har mai Martaba yasan da wannan batun. Tun farko kece kika samun sha'awar zuwa da ita sabanin da. Da ban kawo hakan araina ba.. MOMMY cikin Jin haushin sa tace Samad kaban mamaki yanzu in Mamy ce zaka ce mata tayi hakuri. Cikin gyara zaman sa yace kwarai kuwa har Mamy zan fadawa tayi hakuri shari'a bata yarda kaci zarafin iyayen ka ba. Yi musu biyayya abu ne mai kyau. Amma Saboda ke kadai bazan bata ran mutane dayawa ba. Yi hakuri mommy Daga hk ya katse wayar ransa abace cikin Daga murya yace wai ita wannan matar meye matsalar ta ne. Murmushi yayi uhmm koda yake batasan kallon ta nake ba Muje zuwa. Ita Ko maman maryam tsine masa taringa yi tace shege dan akuya ni ze gayawa zancen banza. Abban Maryam yace Kinga matsalar yaron nan Ko ya zamuyi ne. Maryam ce tafito Daga dakin ta sanye take da riga da wando cotton sossai yakama jikin ta kowani sassa n'a jikin ta yana motsawa. Cikin hanzari takaraso Idanun ta cike da kwalla tace Mommy ya amince baze zo da ita ba Ko ? Kallon Maryam take tace inafa ya Amince dan iskan yaro. Maryam tace haba mommy kidaina ce masa dan iska agabana inajin ciwon haka. Abban maryam yace ke shasha ce duk wannan abun munayi dan ke ne. Inkin ce kin fasa baki son sa. Zamu cire hannu akan lamarin sa '' kema kinsan babu abunda matar sa ta taré muna Ko. MOMMY TACE gayamata shasha kawai. Maryam cikin kuka tace mommy kuyi hakuri wallahi inason Samad duk abunda yadace kuyi. Nabishi ta lala m'a yaki kulani nazo ta karkashin kasa nan m'a abu be canza ba.. Abba zama yayi kan kujera tareda zaunar da Maryam din. Cikin muryan rarrashi yace ki barta tazo din InshAllah Ko babu boka babu mallam akwai tugun da zamu kulla mata wanda zesa akore ta Daga masarautar gheuzo. Cikin Jin dadi takwanta jikin Abba tace wai dagaske kake Abba n'a.. Kwarai kuwa Maryam dita. Kisha kurumin ki yata sai inda karfi n'a yakare InshAllah zaki zama uwar yayan Samad. Murmushi tayi tace Abba nagode Allah yabaka sa'a. Da Ameen mommy da Abba suka Amsa. Mommy tace ina nan fa ina neman wani malami da akace mun yana aiki kamar yankan wuka. Kawata keban labari InshAllah zanje cen mugani.. Abban Maryam yace wannan shine daidai in hagu taki à koma dama.... _________________________ Mamy cikin dakin ta take tana dan gyara kayan wankin da suka bushe da tafiso ta gyara su da kanta kafun tabayar ayi mata guga... Shigowar khadija yajawo hankalin ta akan kallon ta take cikin sakin fuska tace daughter har kin gama kallon ne ? Cikin turo baki gaba tace bashi bane ba. Mamy tace wa kenan ? Sallamar Yarima Ahmad ne yasa ta fadin ke dashi ne kuke fada Ko. Yarima Ahmad zama yayi kusa da Mamy tareda cire hulan kan sa yace wallahi Mamy yarinyar n'a n taraina ni dayawa kiringa bani daman ina dan casa t'a. Mamy rike da baki tace chabdi Amma d'ai wuyan ka yayi kauri duka da nawa ka girme ta. Wai ma tukunna ma laifin me tayi maka ne.. Gyada kai khadija tayi tace atoh shine abunda ya kamata kiji. Tana hararan sa ta kasan idanu. Shiko cikin isa ya hada rai Alamun babu wasa cikin maganar sa. Yace Mamy koda taré muka zo duniya nida ita dole ne fa in gayamata mata gaskiya. Wayar ta nadauka wlh batada kawaye sai zallan Arna. Whasap din ta nashiga bakiga irin fitsarrarun kawayen nata ba. Cikin su harda wata wai ita salomon shegiyar kafura wanda rabin nonon ta awaje hoton data daura akan Dp din ta.. Gasu nan dayawa basai n'a fada. Tashi yayi Daga zaune yana fuskan ta khadija cikin bacin rai yace wallahi Mamy wayar khadija bazan bata ba sai tayi hankali. Boko hauka ne Ko wacce intazo da rashin kunyar ta sai ace ai yar Boko ce Nidai bazan zuba idanu ba Allah ya gani hakkina n'a ne inkula da ita. Samari m'a haka kowani kare yanada nombar ta. Kai har m'a kawayen ta musulman bakiga fitsarrarun da take hulda dasu ba. Nidai banaso banaso banaso yakarashe zancen kamar ze take khadija da kafafun sa wanda haka yasa aguje ta Haye gadon.... Mamy cikin sanyin jiki tace yi hakuri baba n'a kanada gaskiya kanwar kace kanada iko akan ta '' fuskantar khadija cikin bacin rai tace baki isa indaura akan hanya madaidaiciya ba wasu Arna da fitsarraun yaran musulmai susa ki kauce hanya ba.. Ki nutsu ki maida hankalin ki akan karatun ki. Jiki magayi bazan kara hanashi ba inhar zebuge ki yana son ki bakowani dan uwa bane yake kula da sa'idanu akan dan uwan sa ba. Wasu inkinga sunyi magana sai ta baci. Khadija kuka take Daga zaunen. Ahmad da kukan ta yana kara hasala shi yace Mamy da kinbarni n'a dan gyara ta koda n'a minti daya ne kinga ai tayi kukan da hujja Ko.. Mamy tace A'a kyaleta ai akwai gaba inhar bata gyara ba kayi mata yanda kaso. Kara zama yayi kusa da Mamy yace yawwa Mamy Samad yakusa zuwa naga ana ta shirye shirye har katuna aka buga n'a ganarumin taro da za'ai n'a auren Samad. Mamy Murmushi tayi tace to nacewa Mai martaba basai anyi ba tunda amma yace Sam ba wannan zancen dole ne yayi cewar shi jikan Fari abun soyuwar sa. Ahmad yace oho kenan in mune baze mana wannan gatan ba. Mamy tace ina zan sani kana iya zuwa fadar shi ka tambaye shi. Ahmad Murmushi yayi yace ayi Samad ne kadai yake shiga fadar sa batareda anyi masa iso ba. Mune aka raina Ko tonima auren nan zan nema gaskiya dan kada mu rasa gatan da ake yiwa masu auren. Jin muryan khadija yayi Daga bayan sa cen karshen gado tace uhmm wace mata ce zata aure ka saidai à rashin Sani. Juyowa yayi yana kallon ta yace idan n'a kawo ta ki hanata zama yar rainin wayau ai Saboda ke zan siye bulala n'a ajiye. Tashi yayi Jin wayar sa na ring yace Mamy zanje indawo Daga haka yafice cikin tafiyar sa mai daukan hankalin yan mata.. Yana fita Mamy ta fuskanci khadija tace kinga banason kina masa rashin kunya kinsan dan yana ganina ne yake shanye wani abun ''badai kin rainasa ba ai ga uban gayyan nan zuwa zamu ga yanda zaku kare dashi kinsan halin sa babu sauki sai wajen Allah.. Khadija tace Mamy InshAllah zan canza kodan Mala'ikan mutuwa nan Yaya Samad.. Murmushi Mamy tayi tace Ko ke fa Dadina dake kina daukan shawara Allah Yayiwa Rayuwar ku Albarka da Ameen suka amsa atare. ______________________________ Karima à Nutse tayi aikin ta tagama tareda taimakon hassana sossai ta taya aiki sukai komai taré.. Hassana tace woww gaskiya dakin shugaban ki yahadu sai kace ba'a duniya ba Allah kasa ta Aljanna tafi wannan haduwa. Ameen Karima ta amsa tana dariya tace ai Samad ne fa uban gidan n'awa n'a daban ne antina.. Kusan âtare suka dawo sashin Karima tareda zama kasan dakin dirshan. Karima tace antina zauna kan bakin gado mana. Hassana tace A'a nima kasan tafimin dadi. Kallon Karima take cikin zakuwa tace yawwa kin ce zakiban labarin Samad Ko yanzu tunda mun gama kidan bani labari mana tana me gyara zaman ta.. Karima tace kinsan nama mance munyi haka dake bakida mantuwa. Murmushi hassana tayi tace taya zan manta nida n'a zaku inji labarin nan. Karima gyara zaman ta tayi tace Samad da kike gani guguwa yake mai tada taro. Hassana tace inajin ki Karima bani Insha mana.. Karima numfashi ta fesar tace uhmm tace wannan matar da Samad ya aura ai Daga gun daurin auren wani dan abokin mai martaba ne aka fasa da wancen yaron aka ba Samad. Hassana tace kam buhu ya Samad din yayi Ko ita yarinyar da Aka hadasu batareda sanin juna ba. Karima tace ai yanzu bazamu San haka sai sunzo garin nan amma da dukan Alamu yana rike da ita dakyau dan n'a lura da hakan beda wulakanta dan Adam indai ba ya canza ba ne. Hassana tace wai mahaifin nasa yana ina ne ? Karima cikin tsoro wannan tambayar tace gaskiya nasan mahaifin sa baya garin nan.. Sai tayi shiru tana wasa da yan yasunta. Hassana tace kiban labari mana naga kinyi shiru Ko sirrine Karima tayi shiru cikin yin kasa da murya tace antina gaskiya bazakiji wannan labarin abaki n'a ba.. Cikin razana hassana ke kallon ta yace kamar ya kenan ? Karima cikin yin kasa da murya tace '' gaskiya n'a fada miki bazan iya gayamiki komi akan shugaban adalai ba wannan sirrine tsakanina da ubangidana. Amma meyasa kike son sanin abun da be shafe ki ba ta jefo mata tambaya cikin tsareta da idanu.. Hassana Murmushi tayi tace n'a de tambaya ne dan sainake ganin kamar mun zama daya tunda nima gani a cikin masarautar gheuzo tunda kin ce haka babu matsala. Karima tace uhmm kedai bari Nina baduka nasani Ba akan rashin zaman sa a masarautar ba wannan sai jakadiya itace tasan komai sai Mamy da mai martaba da Samad wallahi Ko Ahmad da khadija basu San komi ba dan an sirrin ta abunne duk da maganar ta fita waje har duniya ta dauka. Amma Daga baya mai martaba ya dakatar da yaduwar wannan mummunar labarin. Hassana cikin yin kasa da murya tace Karima wani mummunar labari ne wannan da baki son naji. Karima tashi tayi Daga tsaye tana kokarin shiga bandaki. Hassana tace haba Karima muna magana kin tashi ? Cikin muryan kuka Karima tace Alwala zanyi Daga hk tashige bandaki.. Hassana tashi tayi jiki asanyaye tayi bangaren Mamy tana Girgiza kan ta Alamun duk yanda ta dauki samun labari da sauki gashi yana neman gagarar ta.... _________________________ Kano Rahama cikin rawar jiki tace ta rumgumi Asiya itama Asiya kara manne wa juna sukai suna kukan Farin cikin haduwar su. Cikin zumudi tasa ke tareda Jan ta suka iso falon kayan dake hannun Asiya take kallo tareda sa hannu ta karba ta ajiye saman kujera.. Zama sukai cikin Jin dadi da Begen juna Asiya tace Rahama kinko ganki kuwa ? Rahama tace kamar ya kenan n'a rame Ko tana kwabe fuska. Murmushi Asiya tayi tana gyara zaman ta akan kujera ina fa Rama anan wajen ji yanda cika ciko fa kinyi kiba sossai fa kirjin ki yacika komai hip din ki kardai kina kashe bawan Allah nan Yarima da kayan kallo. Rahama dariya tayi sossai da rabon ta da haka tun tana gida.. Tace kinga Asiya har yanzu kina nan dai da halin ki Ko. Kijimin zancen banza tafada cikin cool voice din ta Asiya tace ina fa zancen banza anan wajen na tabbatar magana ta gaskiya ce.. Rahma kinyi kyau kinyi fresh aure fa ya Amsheki kawata tashi Daga zaunen tayi tareda zuwa gaban Rahama ta manna mata kiss a goshi tace nayi miss din kamar in gudu dake da kewa. Rahama tace ai basai kin fada ba kalaman ki da actin dinki sun nuna haka. KADA in cika ki da surutu bara in shiga ciki inhada inkawo miki abun sha. Asiya tace A'a ki barshi ba yanzu ba in ina bukata dakaina zanje indauka saikace bakuwa muda gidan mu tana mata hararan wasa. Rahama tace au hakane fa Sam n'amance tareda yin shiru suna fuskantar juna.. Shigowar Samad ne yajawo hankalin su akan sa. Da sauri Asiya ta sauke Idanun ta kasa dan bata fiya son kallon mazan mutane ba. sanye yake cikin farar shadda dinki zamani sossai shigar tayi masa kyau. Karasowa falon yayi yana kallon Asiya da mutuntaka tun lokacin daukan Amarrya ya yaba hankalin ta. Inawuni ta furta tace yayin da take kallon le dan da Rahama ta ajiye kan kujerar. Kamar baze amsa ba. Saita ji yana fadin lafiya lau yau baki ne damu a gidan nan. Asiya cikin Jin dadin kalaman sa tace eh mune tunda bakwa neman mu ai ni nazo muku ziyara.. Samad Murmushi yayi tareda zama kan kujera 1str yana kallon Asiya yace haba aminiyar mata ta karki damu zamu zo miki ziyara dazaran mun dawo Daga kwatano yawwa inbabu damuwa ina gayyatar ki rakiyar mu zuwa cen garin kwatanon.. Rahama da Asiya kusan atare suka kalli juna. Samad dake kallon réaction d'insu yace Asiya ki fada agidan naku dan Allah nasan dawuya su hana. Rahama maganar zuci take tace wannan mutumin inyaga mutane saiya koma n'a Allah kamar duka kenan Alhalin tsiya da wasali ne.. Asiya tace ni me zanje inyi daga zakaje da matar ka saina biku. Yarima yace eh mana akwai wani taro da za'ai àcen ne kinga babu Kowa n'ata shiyasa n'a zabe ki.. Asiya tace meze hana ku tafi da Salma. Cikin dan bata rai Rahama tace haba Asiya kina nufin Salma itace nawa yanda nake kusanci dake banayi da Salma.. Samad yace Rahama ki tashi ki je kitchen ki dauko mata abun tabawa kinbar bakuwa hakanan. Cikin sauri Rahama ta tashi dan cika umarni sa.. Ganin Rahama ta tafi. Fuskantar Asiya yayi cikin isar sa da kamalar sa yace Asiya ki taimaka ki je wannan yarinya ce haryanzu kinfita sanin Rayuwa InshAllah Daga anyi taron nan zansa a dawo dake koda mu bamu tashi dawowaba Asiya cikin sanyin murya tace zanfada agidan mu insun amince zakaji Amsa abakin Rahama.. Dawowar Rahama ne yasa shi yin shiru yana kallon ta. Ta kasar idanu yanda durkushen da tayi wajen siyaya wa Asiya lemu a kofi hakan yasa rigar ta sauka caraf Idanun sa akan rabin boob din ta. Tashi yayi dan be iya juran kallon wannan sakacin nata. Sai Anjima ya furta tareda fita compound din gidan. Rahama zama tayi tana kokarin bude ledan da Asiya tazo dashi. Yayin da Asiya Kofin lemu n'a hannun ta a hankali take sha. Samad sai. Safa da marwa yakeyi à compound din gidan yana tunanin wannan abun daya gani. *******************... Gabon Baba Salihu à filin airpot din shida dattijo suna zaman jiran wayanda jirgi yasauke su fita Sannan afara kiran sunayen wayanda za'a diba zuwa kanon.. Kallon jama'ar dake sauka Daga cikin jirgin yake yana Murmushi yace kaga kullum mutane cikin yawan tafiye tafiye suke suzo suyi kasuwanci su koma yana murmushi. Dattijo yace hakane ya shugaba na anjima zasu sake dawowa daukan wasu. Baba Salihu ze bude baki yayi magana... Tashi yayi Daga zaune da yake yayin da yaga sheik yana kusanto inda yake shida Aminin sa Cikin........ Ta ku har kullum kyauta Daga Allah Ayi hakuri wlh typin babu dadi inbaka Jin dadin jikin ka. Allah yasa gobe in samu karfin yi mana dan inajin jiki.... 3/21/22, 07:45 - Nuriyyat: KANWATA Littafin nan n'a kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata ne. Inkina bukata ga nomba 09069080725 5️⃣5️⃣ Cikin sauri yake kokarin barin wajen har yana neman tuntube Jin andafa bayan shi yasashi tsayawa cak batareda ya waigowa. Sheik yace bawan Allah lafiya kuwa kake buga uban saurin nan harkana tuntube kamanni naga kana mun da wani bawan Allah. Dan uwa n'a dan juyo mana. Aminin sheik yace nima dai kamanni naga yayi yawa ne shiyasa nace mukaraso wajen mu tabbatar da Idanun mu ne ke mana gizo koko dai shi dinne. Baba Salihu waigowa yayi Idanun sa cike da kwalla. Sheik da Aminin sa kallon sa suke sake da baki. Girgiza kai sheik yayi yace Ah Ah wannan ba baba salihu bane me ze kawo shi Gabon shida yatafi gun iyalin nasa bamu San abunda ya hana shi dawowa ba. Aminin sheik yace nima dai gaskiya ina tantama dan wannan Attajiri ne babban hamshaki. Baba Salihu kuma mai nema ne kamar mu. Baba Salihu tunda suke ta magana kallon su yake Idanun sa cike da hawaye. Sheik yace yi hakuri bawan Allah mun bata maka rai Ko wlh munyi zaton dan uwan mune. Har sunsa kai zasu wuce. Sheik yaji ankira ainihin sunan sa Abdurrazak Abdurrazak Abdurrazak. Waigowa yayi yaga wannan dai mutumin ne da suke kama da baba Salihu. Sheik yace Salihu Salihu kaine ? Aguje yaje ya rungume shi yana kuka sossai iya karfin sa. Sheik yace Salihu kai dinne dana sani koko kama ce. Baba Salihu yace Sheik nine mai gadin gidan ka. Mutuwar tsaye sheik yayi kamar andauke wuta andawo dashi. Aminin sheik Malam Isa yace Salihu a Gabon bakin sa na rawa.. Sheik dasai a yanzu yadawo hayyacin sa cikin bacin rai yakama hannun Aminin sa ya jashi cikin sauri suke tafiya tareda nufar motocin da zasu dauke su... Baba Salihu bin bayan su Yayi cikin Azama shida dattijo. Koda suka iso wajen nasu ganin Sheik sukai anbude masa mota ze shiga. Cikin masu bude motar ya Kalli baba Salihu yace. Ya shugaban Adalai kaine nan da kanka bazaka bari wani ya rakoka ba. Sheik Sake da baki yake maimai ta kalmar shugaban Adalai. Baba Salihu cikin yanayin damuwa yake kallon me masa magana yace. Inka 'kaisu ma sauki kazo har gida ka dauke ni ka kaini gun su.. Sheik zeyi magana yace A'a be yarda ba Aminin sa ya rufe masa baki da tafukan hannayen sa. Baba salihu n'a tsaye motar tabar filin aiport din dasu Sheik. Dattijo rike da kugun sa yace ya shugaba na. Wannan ai shahararren Malamin Addinin nan ne muna kallon wa'azizunka sa kasan shi kenan da dukan Alamu.. Baba Salihu kallon shi yake da rinannun Idanun sa da suka kada zuwa ja. Yace eh nasan shi mana shine wanda nake baka labarin sa nazauna gidan sa a kano. Dattijo yace gaskiya shugaba n'a dole ne yadau zafi duk da besan dalilin ka ba.. Baba Salihu yace hakane kana tunanin ze sauko ta ruwan sanyi ne. Dattijo yace kwarai kuwa inka hadashi da Allah da manzon sa ze saurare ka. Murmushi Baba Salihu yayi yace nagode da shawara zo mu koma gida tafiya tasha ruwa.. Kai tsaye wajen motar sa suka nufa. Suna shiga sukabar airport din.. **************************** Asiya kama hannun Rahama tayi suka je dakin nata rike da ledan da tazo dashi. Rahama cikin Jin dadi tace kinje super market ne kinsiyo mun biscuit ne kinsan inason cin sa Ko. Uhmm wanda ake ajewa a gidan nan Sam bayamin dadi. Asiya kallon ta take tana Murmushi tace Rahama kenan kedai haryanzu kinki ki girma Ko. Wai intambayeki mana. Rahma tace inajin ki In kika kuskura kikamin tambayar banza zaki sani ne..ehee tana turo baki gaba. Murmushi Asiya tayi tace naji dai koma meye ai sai ki tsaya ki saurara Ko ? Gyara zaman ta Rahama tayi tareda baza kunnuwa dan Jin abunda zata ce.. . Asiya tace Rahama n'alura kamar babu shakuwa keda mijin nan naki kallo daya nayi muku n'a fahimci hakan banson ki boye mun komai takarashe zancen tareda hada rai tamau babu Alamun wasa.. Rahama ganin Asiya ta daure yasa ta daukan maganar ta serious. Cikin yin kasa da murya taba Asiya labarin komai tun zuwan ta gidan. Asiye zare Idanun waje tayi da Rahma takai karshen labarin. Tace yanzu kina nufin tun zuwan ki gidan nan babu abunda ya taba shiga tsakanin ku keda shi. Rahama shiru tayi tarasa Amsar da zata bata.. Asiya tashi Daga zaune tayi tana ta buga hannayen ta.. Tace uhmm Rahama kinban mamaki fa da karatun da sanin ki da komai amma kike take sani.. Rahma cikin kunan rai tace Asiya eh da karatuna nasan abunda nake. Taya zeringa Fadin auren Sadaka ce kinkosan yanda kalamin nan yake min ciwo acikin zuciyata kuwa banda wanda zan iya gayama abunda ke bata mun rai saike Asiya... Da wannan kalamin nasa n'a gwammace yabugeni zefimun sauki. Sannan niban hanashi kaina ba kinsan banda karfin sa duk da bani so. Shima kamar yana zama dani dan dole ne. Asiya 'ki fahimceni cewa yayi auren biyayya ne banzo gidan nan ba dan in kuntata masa ba. Nadauki aure n'a dashi Kaddara ce. Asiya cikin Jin tausayin Rahama ta zauna gefen ta rike da hannayen su cikin juna. Tace Rahama kema kinsan Allah yayi miki canji mafi Alkhairi shine ya mallaka miki Yarima. Wallahi kundace kedashi duk wanda ya ganku. Ki saki ranki ga kayan gyaran jiki nan Ànty ta hado miki dan batasan cewa har yanzu a leda kike ba ba'a bare ba. Nasan dasai ta kusa Zane matar Samad. Rahama Murmushi tayi tana fiddo kayan dake cikin ledan. Wani roban Zuman yaji hadi sossai ta fiddo tace wannan Zuma ce. Asiya tace kisha kiji mana abu yana hannun ki amma kina tambaya ta.. Bude murfin roban Rahama tayi tareda da dan lakutowa da hannun takai bakin ta. Lumshe Idanun ta tayi tace Asiya wannan Zuman badai dadi ba har wasu kwa kwa nake ji a ciki... Asiya tace uhmm nasan ke uwar kwadayi ce saiki shanye t'as yanzu amma fa kibi à hankali kisha Rabi yanzu. Sauran kibarshi sai munje kwatano kinsha. Rahama tace haba wlh ni duka zan shanye bazan iya bari sai munje cen ba. Dariya Asiya tayi sossai harda rike ciki tace ina ruwana ki shanye mana Ai Samad yana gari kika matsu ze rage zafi cikin ruwan Sanyi batareda yasha wahala ba... Hararan wasa Rahama tabita dashi kinga ba dakin mu daya ba nidashi ba. Yana tashi ina tawa. Kidaina mun mugun baki banaso. Kafa roban Zuman tayi a bakin ta saida ta shanye shi tass ajiye roban. Asiya rike da baki tace wlh zaki gane bakida wayau au wannan ba simple din Zuma bace kema kin sani Ko amma Saboda tsabar kwadayi kin shanye jiki magayi ina ruwana.. Rahama cikin turo baki tace nafa gayamiki ba dakin mu daya ba. Kuma bazemun komai ba banson kina mun mugun baki fa.. Asiya tace Tom nayi shiru yanzu dai kinga sauran kayan harda su gumba garurruka duk yanda zaki sha su ga sunan ànty ta rubuta a papper. Rahama tace uhmm nifa duk bazan sha ba Zuman ce kadai ta mun dadi. Asiya tace wlh inbaki sha ba à gabana ba saina gayawa Ànty wlh... Asiya da kanta tadauko madarar peak a frij din kitchen tazo ta hada mata magunguna tabata ta shanye. Sai yamutsa fuska take kamar zatai Amai. Asiya tace kardai ki kuskura kiyi Amai kamar yanda kikai kafun bikin ki dan anbaki magani saiki amayo Rahama tace nidai wlh magungunan nan sun cika min cikina haka zan kwanta banci komai ba.. Nan da suka je kitchen tareda da taimakon Asiya tayi girki. Tuwon semovita da miyan ganye wai wannan girkin bakaramin daukan ido yake ba abaki ma ba'a cewa komai. Asiya ce ta bude miyan dayaji kifi manya manya tace uhmm Rahama nidai girki zaki koyamin dan anan wajen ban kamo kafar ki ba. Dibar miyan tayi takai bakin ta tareda lumshe Idanun ta wani dadi ne ya ratsata sossai. Asiya tace Rahama in babu damuwa ki koyawa fans din KYAUTA Daga Allah yanda kika hada miyar nan dan wlh tahadu iya haduwa sai ma Yarima yaci ze baki note.. Rahama tayi Murmushi tace wai fans din KYAUTA Daga Allah insunce suna so zan fada musu meye aciki ai karuwa ce.. Kusan atare suka fito da manyan Wamer flask cike da abinci suka jera komai a dîner table. Faruk Da Aminu cikin sauri suke saukowa Daga kan matakalan step din. Aminu yace Ah ashe manyan baki gare mu. Asiya ta murmusa tana kallon su cike da ladabi ta gaishe su. Suka Amsa cikin sakin fuska. Faruk yace Madam Samad wai ina Yarima yake ne ? Rahama tace uhmm yadai fita amma bansan inda yayi ba... Takun shigowar sa yasa ta yin shiru karasowa falon yayi yace daman ina zaki San inda naje yana kallon ta kauda kansa yayi Daga kallon ta yadawo kallon Aminu da Faruk yace sai yanzu kuka fito nasan yanzu ma yunwa ce ta sauko daku. Faruk yace wlh kuwa kamar kasani amma naga ga abinci nan madam ta girka mana.. Dîner table suka nufa Faruk da Aminu. Shiko Samad kallon su yake ganin Rahama da Asiya awajen ya kasa motsawa Daga inda yake.. Asiya daukar abincin nasu sukai sukai dakin Rahama dan su basu waje. Suna barin wajen Samad ya isa kusa da su Faruk yace yan iska kawai waya hanaku kuyi aure.. Faruk dayanzu yakai loma daya a bakin sa yace wai wai kaji wani gardi da dadin abinci nan kuwa. Aminu yace tunda nake bantaba cin abinci me dadin wannan ba. Samad dake kallon su yace uhmm kuyi aure mana gwaurayen banza kawai. Faruk yace ai banbancin mu dakai daya ne. Samad yace bangane banbancin mu daya bane meye nufin ka. Zama yayi kan kujerar yana kokarin zuba abincin a plate.. Faruk yace eh mana Saboda kai da sunan kanada aure ne amma bakasan Dadin auren ba.. Aminu yace tabe tabe. Faruk yayi Murmushi shima yace tabe tabe mana n'a gasken ma.. . Samad yace ai duk wani dan iska acikin ku kar nake kallon sa. Nasan dani kuke tabe tabe meye ma'anar haka ? Aminu yace zato zunubi ne koda ya kasance gaskiya ne. Kawai dai ka tsargu ne tokai kana tabe taben ne. Mun ce maka film ne muka kalla kaki yarda Ko in kunna maka ne .. Samad yace dan iska kunna mana mugani. Murmushi Aminu yayi yace to bara ingama cin Abincin karka bari n'a kware. Sossai suka ci Abinci yayinda Samad yanaci yana lumshe idanu ji yayi kamar taita girka masa irin wannan abincin yanacin sa dan yanason irin abinci haka.. Kusan Magrib Asiya tasauko da niyar tafiya gida. Sossai Rahama tashiga damuwa akan tafiyar ta dan wunin da sukai ji tayi kamar su dawwama taré. Aminu da Faruk zaune suna kallon Ball. Asiya tace to ni zan tafi ina angon Rahma yake ne ? Dagacen zaunen kan dîner tablé yana chat yadago kai yana kallon ta. Yace kice ina Abdul Samad yake aini bankai matsayin ango ba.. Daga Asiya har su Faruk darawa sukai. Ajiye wayar yayi ya iso wajen Asiya yace ki bari Farruk yakaiki har gida.. Aminu yace kwarai kuwa bari mukai ki kinga mun samu mu nuna miki wani abu da muke nema à unguwar ku. Asiya tace babu matsala Muje. Gaba sukai ita da Rahama. Samad ganin Rahama n'a kokarin fita Daga Falon yayi saurin fadin. Ashe banhanaki wuce iyakar falon nan ba inkikai baki ba indai bani ne nace ba Cak ta tsaya cikin Jin zafin haka tarasa dalilin sa. Asiya ta juyo tana kallon Rahama tace ki koma ai yanada gaskiya babu hijab zaki fito haraban gidan.. Murmushi Samad yayi dan ya lura Asiya akwai ganuwa a fili yace. Asiya kiyi hakuri fa karki ga laifina.. Asiya tace ba komai InshAllah zakaji amsa ta wajen Rahama.. Daga haka tasakai tafita '' Faruk da Aminu suka bi bayan ta dan kaita gidan su.. Rahama dawowa falon tayi. Jin yanayin ta yasoma canzawa saman kujera ta zauna 3str idanunta a lumshe wani bakon yanayine yake ziyartan ta. Mutsu Mutsu tasoma Daga kwance wanda yajawo hankalin Samad dake kokarin hawa kan matakalan step din.. Dawowa yayi a falon yana tsaye akan ta kallon ta yake yanda Idanun ta arufe suke amma sai nishi take fitarwa mai fidda sauti. Hannu yasa ya taba jikin ta yaji jikin nata harya d'au zafi sossai. Subuhannalah ya furta yana kokarin....... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:45 - Nuriyyat: KANWATA LITTAFIN NAN KUDI NE INKIN GANSHI A WAJEN GROUP DÎNA NA SATA NE Inkina bukata ga nomba 09069080725 Writin By Sa'adatu 5️⃣6️⃣ Yana kokarin dagota Daga kwancen cikin sanyin murya yace meyake samun ki ? Daman bakida lafiya ne ina ke miki ciwo duk yajero mata tambayoyin a jere lokaci daya. Ita Ko batasan yanayi ba sai mutsu mutsu take hakan yasa lissafi ya kunce masa. Kokarin daukar ta yake dan kaita daki saiya tuna da wannan d'octo family din su. Wayar Rahama yadauko yashiga contact list din ta. D'octo hamza ya rubuta saiko yaga nombar tafito. Copy nombar yayi à wayar sa tareda danna masa kira. Cikin sa'a bugu daya yadaga kasancewa bakuwar lamba. D'octo yace dawa nake magana ne ? Samad cikin damuwa yace Abdul Samad ne. Mijin Rahama diyar sheik Imam yakarashe zancen yana kallon ta. Dagacen bangaren yace au to nagane ina fatan dai lafiya Ko. Samad yace Rahama ce tana fama da zazzabi tundazu sai mutsu mutsu take takasa bude Idanun ta. Docto dake sauraren bayanan sa yace tanada ciki ne ? Bakaramin kidima yayi ba Jin wannan tambayar ya maimai ta azuciyar shi. ciki kuma Daga nace tana zazzabi sai tambayar banza. Afili yace Ah Ah Docto batada ciki. OK to yabashi Amsa gani nan zuwa ainasan gidan naku Daga hk ya katse wayar. Zama yayi a gefen tana yana kallon ta. Ta daina mutsu mutsu da take amma sai nishi takeyi a hankali. Su Faruk à hanyar su takai Asiya gida suka isheta da surutu sai Murmushi take tana kallon Windows motar motocin da suke wuce wa take kallo. Faruk yace Asiya ! Na'am ta amsa cike da kulawa. Yace Amshi wayar nan kigani wannan hoton kokin San ta à unguwar ta ku. Leka kansa yayi bayan motar tareda mika mata wayar. Hannun biyu tasa ta karba '' kallon screen din wayar take hoton da ta gani bakaramin Girgiza ta yayi ba '' bakin ta na rawa tace kamar zanen Rahama ne wayayi mata. Faruk da Aminu kallon juna sukai suna Murmushi. Faruk yace nima dai naga suna yanayi da Rahama. Amma kuma ze iya zama ba ita bace din. Asiya ta numfasa tana kara kallon hoton dakyau har da zoomin din sa. Zazzakar muryan sukaji tana fadin wannan dai zanen hoton Rahama ne Ko shakka babu. Kuna taré da ita agida har wani neman ta kuke nifa bangane ba ku fahimtar dani pls tana me kallon keyar Faruk dake zaune a kujerar zaman banza. Faruk yaci gaba da magana tareda ba Asiya labarin wannan hoton Samad da ya dade shekara da shekaru yana nema. Asiya tace to ku kyaleshi mana tunda ya kasa yarda itace ai wataran dole ya yarda inma be yarda ba shiya sani saiya bita a mafarkin ya Aure ta.. Kune m'a kuke biye masa. Faruk yace to aidole mu biye masa dan mu m'a inmunzo da tamu tabarar tare dashi akeyin komai. Yanada sa abu aransa ne Mafarkin sa kamar wahayi yake Asiya. Shiyasa inda ya nacewa Abu dawuya be cimmasa ba. Aminu yace kwarai kuwa ai tabe tabe haka yake fa. Asiya tace waye kuma tabe tabe ne ? Faruk da Aminu suka bushe da dariya. Aminu yace Yarima Samad inkiyar sa ne Tabe Tabe au baki sani ba. Asiya tace uhmm bansani ba to ina sunan ya samo Asali ne tana kokarin mika wa Faruk wayar sa.. Farruk n'a karban wayar ya ajiye gaban sa yace. Eh to wannan sunan ya samo Asali ne t'a dalilin kawar ki Rahama. Asiya zatai magana Aminu yace dan Allah manta dashi sunan ya samo Asali ne tun kuruciyar sa dan yacika yawan tabe taben ababen marmari. Dariya Asiya mai fidda sauti Asiya tayi tace uhmm nidai banson kuna tsokanar mijin Aminiyata inajin kunyar ku. Faruk da Aminu sukace Ah son kai Ko to munyi shiru. Aminu rike da baki yace lallai ta nuna mana yan uban ci. Ita dai Jin su take tana dariya.... D'octo Hamza da sallama bakin sa ya shigo kayataccen falon da be isan sa kallo. Samad dake tsaye akan Rahama kallon D'octo yake cike da mutuntaka sukai musabaha. D'octo yace wai me ke damun Rahama ne ? Yarima yace zazzabi dai yake damun ta.. D'octo Hamza kokarin duba Rahama yake cikin kwarewa da sanin makaman aiki. Yana duba ta yadawo da kallon sa Akan Yarima Samad yace wannan ba wani lalura bane.. Dan zazzabi ne kuma ze sauka InshAllah. Kiran Sunan Rahama Docto ya shiga yi hakan yasa ta dan bude Idanun ta kadan ta kuma rufe wa Kara kiran Sunan nata yayi wanda yasa takara bude Idanun ta tasauke su akan sa. Cikin yin kasa Da murya yace Rahama meyake damun ki Ba komai tabashi Amsa cikin kasalalliyar murya. Doctor hamza ya kalli Yarima cikin son Fahimtar dashi yakamata akirawo wata Nurse mace ta duba ta da kyau. Yarima yace to ai babu matsala akirawo ta. Doctor hamza dannawa Nurse din kira yayi cikin gaggawa tareda yi mata Kwatance gidan Yarima.. Jigum Yarima da docto sukai a zaune suna jiran karasowar docto din. Itakuwa Rahma sossai takeji felin n'a saukar mata '' Tambayar kanta take wannan wani bakon yanayi ne haka ya ziyarce ta lissafi ya kunce mata. Wayar Docto ne yasoma ring yana dubawa yaga nurse din '' fuskar shi dauke da fara'a yace zahra har kin iso ne kina daidai ina yakarashe zancen yana kallon Yarima ''.. Yarima kallon sa yake yana mai Alamun da hannun ta iso. Kada masa kai yayi da kai tareda katse wayar. Kallon Yarima yayi cikin sauri yace zanje in shigo da ita. Yana fita yarima ya tallafo Rahama tareda zaunar da ita kallon Idanun ta yake yanda duk ta birkice lokaci daya.. Be San lokacin da bakin sa yafara furta sannu ba cike da iya furta lafuzan. Kallon mai cike da ma'anoni yakewa Rahama dan yau ne karo n'a farko daya sata agaba yana kallo. MashaAllah yafurta acikin zuciya '' besan maganar ta fito fili ba. Fadi wannan yarinyar ashe haka take da kyaun gaske komai nata is normal bakin ta hancin ta. Kallon tsafta yake bin ta dashi yana kallon kwayar Idanun sa da suke son tuno masa da wani abu n'a cikin mafarkin sa. Sallamar d'octo da Nurse ne yadawo dashi Daga duniyar tunanin daya fada. Bismillah yafada cike da kulawa yana kallon wannan matar da take sanye cikin fararen kaya nasu n'a likito ci. Yawwa ta furta babu bata lokaci taje gaban Rahama tana kallon ta tace baiwar Allah Ko zamu iya shiga da ciki induba ki.. Yarima Samad dake kallon Nurse din yace bangane ku shiga Daga ciki ba. Itama Rahama kallon da Samad yakebin Nurse din dashi shi take mata.. Nurse rike da baki dakuma sanin makaman aikin ta tace inban dubata ba taya zansan damuwar ta.. Yarima ya karbi zancen da batada wani damuwa fa karki damu basai kun shiga Daga ciki ba.. D'octo hamza shi lamarin Samad yafara daure masa kai shi kansa yaki bashi damar ya taba jikin Rahama saidai yace yafadi inda ake so ya taba din.. Kallon Nurse din yayi Yace Zahra kawai ki duba ta anan tunda a dakin bazeyu ba Yarima Samad yace nimadai haka nagani dai. Nurse tana me kallo Idanun Rahama tsaf taga wutar félin ne a Idanun ta Saboda tasaba Amsar wannan case din.. Cikin hikima tace baiwar Allah wani abinci ne kikaci n'a karshe.. Yarima zeyi magana d'octo yayi masa hannun Alamun yayi shiru. Tsitt kakeji sun zuba mata idanu aji amsar ta. Ita Ko Rahama cikin muryan ta da baya fita tace banci Abinci ba. Sai ruwan lipton Sam batason Samad yaji tunda ya kasa ya tsare. Nurse din kallon Samad da d'octo tayi tace dan Allah ku je koda compound din gidan ne akwai tambayar da zan mata ba lallai bane ta amsa a gaban ku ba.. Fita sukai Samad ba haka yaso ba. Cike da kwarewa tayi mata tambayoyin da suka sa ta gano Zumar da maganin da tasha ne matsalar. Kallon Rahama tayi cikin kasa da murya tace kinsan meye damuwar ki kuwa. Girgiza kai Rahama tayi. Nurse Murmushi tayi tace ai sha'awa ce ke damun ki kinje kindau Ko aiki dan haka zanwa mijin ki bayani.. Cikin tsoro da fargaba Rahama zatai magana. Ganin Samad kamar anjefoshi Daga Sama yashigo cikin saurin sa docto ya take masa baya. Kallon Nurse yake yace gayamin me matsalar amma tundazun kuna abu daya haba dan Allah yafada cike da gajiyawa.. Nurse dago kai tayi tana kallon sa tace babu wata matsala dake samun ta. Baka biya mata bukatar aure ne. Kalamar Nurse bakaramin doka zuciyar shi tayiba saida gaban sa yabada ras '' Rahama da docto kallon Nurse suke. Rahma muryan ta na rawa kamar zatai kuka tace haba Nurse ya zaki ce haka nifa nasaba yin dan zazzabi haka kuma yasauka shine dai besani. Takarashe zancen kamar zatai kuka.. Yarima Samad dake kallon ta sake da baki yace Nurse nifa bana fahimtar yaren da kike magana akai yayi hakane dan Rahama tayi tunanin begane me Nurse take nufi ba dan yaga tsantsar tsoro a Idanun ta.. Nurse tace au baka gane abunda nake nufi.. Yarima yace aikuwa bangane yanzu dai rubuta mata magani basai n'a gane ba.. Ajiyar zuciya Rahama tasauke duk da yanayin ta sai karuwa yakeyi. Samad sallamar docto da Nurse yayi inda yabiya kudin aikin ta. Ta tafi cike da godiya da irin biyan da yayi mata mai tsoka. ______________________________ Gabon 🇬🇦 Baba salihu sai safa da marwa yake yana kallon agogon hannun sa.... Dattijo n'a gefen cike da tausayawa yake kallon baba Salihu yace kayi hakuri ranka ya dade InshAllah komai zezo da sauki.. Jin Horn din wannan drever da yakai su Sheik masauki yasashi tunkarar mota '' cikin rawan murya yace tunda Allah yakawo bude mana mu shiga mana.. Drever shiru yayi ya kasa magana.. Baba Salihu kallon sa yake yace yadai nace kabude mu tafi kaki magana.. Cikin saisaita muryan sa yace Ya shugaba na. Wannan bakon yabani takarda wai inbaka... Hannun sa na rawa ya karbi takardan.. Abunda yafara bashi tsoro shine ganin hoton sa daya bari àcen kano. Sai, wannan wasikar Bude takardan yayi yasoma karantawa kamar haka. Baba Salihu bana bukatar kazo inda nake kayi hakuri dan Allah neman da nake maka asirince yau yazo karshe ga hoton ka d'ana dauko nan da niyar cigaba da cigiyar da adu'a da nake akan Allah ya bayyana mun kai. Ashe nine kabari inata wahalar banza.. Pls kayi nesa dani ban zama da mutum mara gaskiya da Amana... Sossai jikin Baba Salihu yadau zafi Jin furucin sheik hakan yasa ya kalli drever cikin tsawa yace nace ka bude motar Ko. Sossai Drever ya razana ganin yanda Baba Salihu ya rikide lokaci daya.. Hatta Dattijo yayi mamakin ganin sa a wannan yanayin.. Cikin hanzari drever ya bude masa murfin motar. Shigewa wa yayi tareda rufo kofar da karfi cikin Daga murya yace Muje Ko ? Babu bata lokaci drever ya jasu zuwa gun Sheik. Koda suka iso baba Salihu Allah Allah yake yafita motar. Ana gama daidaita parking cikin dan hanzari yabude motar tareda nufar cikin gidan.. Drever n'a biye dashi abaya bayan ya ajiye motar.. Waigowa yayi cikin damuwa yace nuna mun dakin da ubangidana yake.. Bega ma rufe bakin sa ba yaji muryan Malam Isa Aminin sheik n'a fadin. Baba Salihu gamu nan shigo mana yana mai bude masa dakin.. Cikin Azama ya nufi dakin bakin sa dauke da sallama. Kallon dakin yake yanda komai n'a dakin yake musamman babu wani tarkace aciki. Alkur'an yagani ajiye da carbi yana ta zuba idanu inda ze ga sheik. Malam Isa cikin sakin fuska yace bismillah zauna mana nasan mutumin naka kake zuba idanu Ko ? Baba Salihu Murmushin dole yayi yace eh fa yana ina ne.. Jin karar bude kofar bandaki yasashi yin shiru Kallon sheik yake yanda fuskar shi take jike Alamun Alwala ya dauro.. Cikin rawan Murya yace Sheik barkda da fitowa. Yawwa yabashi Amsa atakaice tareda wuce shi ya zauna kan dadduma yana jan carbi. Baba Salihu yazama yayi kusa da sheik har suna face din juna. Carbin dake hannun sheik yasa hannun shi yakama. Hakan yasa sheik dago Idanun sa yana kallon sa yana kallon Abunda yake shirin yi.. Baba Salihu ciki rawar Murya yace Sheik dan girman Allah katsaya ka saurareni. Gabadaya sheik saida yaji jikin sa yayi sanyi tunda yakira sunan Allah.. Cikin hada rai yace Fadi abunda zaka fadi ina da abun yi yanzu. Malam Isah yace haba sheik ka ringa hakuri mana koma meye aiyariga yafaru. Kallon sa ya maida akan baba salihu cike da mutuntawa yace fadi abunda kakeson fadi. Bakaramin dadi Baba salihu yaji ba dan ya karfafa masa gwuiwa... Cikin muryan tausayi yafara magana yace sheik tunda n'a bar gidan ka nan gabon nazo. Saboda n'alura idan har nace zankawo d'ana to yan gidan mu zasu samu labarin inda nake.. Inada mummunar tabo da Aka goga mun wanda y shine yayi sanadiyar barina kasar mu. Nashigo garin kano. Da niyar duk inda wannan shahararren Malamin nan yake nan zan zauna Ko Allah zesa in rage dadin dayafito dani Daga gidan mu.... Wannan dalilin yasa n'a bazama neman gidan ka har aka min kwatancen tsohon gidan ka ya sheik... Ranar d'ana fara tozali dakai bakaramin dadi naji ba ina fadin yau gani ga Malamin d'ana fi so da kauna da nake yawan sauraren tafsir din sa.... Nazamo ma'aboci zaman massalacin da kake bada sallah ne Saboda kai '' har Allah yasa tausayina acikin zuciyarka kasancewa kullum kana ganina a sahun farko a massalaci.. Shiya kawo yarda da Aminci harka dauke ni Gadi gidan ka. Nine nashiga rayuwan ka ya sheik Imam wlh dan inkawo haske acikin Rayuwata ka yafemin boye maka Asali na da nayi... Ninan Sarki ne a garin kwatano '' masarautar gheuzo.. Sheik Da Aminin zumbur suka Mike daga zaunen da suke cikin........ Ayi hakuri wannan ma ba Admin tayi typin ba. Dan batada time. Comment da sharhi shi ze sa insan kunji dadin typin dîna sai inkara yi muku nex page inkara mata send ta tura muku . Membre cikin yan spécial grp À. Sa'adatu. Labari da tsarawa na. IKILIMA ADAM KYAUTA DAGA Allah. 3/21/22, 07:45 - Nuriyyat: KANWATA LITTAFIN NAN KUDI NE INKIN GANSHI A WAJEN GROUP DÎNA NA SATA NE Inkina bukata ga nomba 09069080725 5️⃣7️⃣ Sheik da Aminin sa zumbur suka Mike Daga zaunen cikin kidima. Kallon Baba Salihu suke suna maimaita Sarkin kwatano cike da mamaki sheik yace kana nufin kaine Alh Salihu Turaki danaji mummunar labari akan sa wanda ya Girgiza dumban jama'a. Kasashen waje har Saudiya saida tayi tsokaci akan wannan labarin daya bazu.. Kamar antaba zuwa cigiyar wannan sunan naka a unguwar mu tabbas amma bansan Ko suwaye ba.. Cikin kuka yace sheik nine wlh nasan zakaji haushina nasan zakaji meyasa ka yarda dani tun farko nasan kana nadamar kusanci daka samu tattare dani.. Kuka yake mai tsuma rai yace Sheik wlh Abun da ake zargina ban aikata ba. Sharrin magauta ne ya sheik ka fahimce a lokacin nasan inna fito maka a mutum ba lallai bane ka saurare ni ba. dan duk wanda yaji labari dole ne yadau hakan take. Bisa shedar da shaidu suka bada ya sheik.. Sheik cike da tausayawa yake kallon Baba Salihu shida Aminin sa. Dafa baba salihu yayi yamasa Alamu ya tashi. Yana tashi tsaye cikin kuka Sheik ya rungumi baba salihu yace karka damu ni daman tun farko danaji wannan labarin ban dauka ba dan bana yarda da labarin ance babu gamsarshiyar hujja. Malam isa cikin tausayin Baba Salihu shima zuwa yayi inda suke rungume da juna yadaura hannun sa akan su tareda rugumar su. Cikin saisaita murya yace InshAllah Baba Salihu nida Sheik Abdurrazak zamu taimaka maka da iya karfin Adu'ar mu.. Sakin su yayi tareda samun waje ya zauna hakan yasa suka saki juna hawaye farin ciki Sheik yakeyi dan bakaramin dadi yaji ba ganin Baba salihu yabiyo su yazabi yayi masa haka dan ya nuna masa bacin ran sa ne akan guje masa da yayi.. Duk da yanada kyakkyawan fahimta dashi yasan ba mutumin banza bane.... Sheik fuskantar baba Salihu yayi yace meyasa meyasa kana matsayin Sarkin Adalai kazo à matsayin kaskantaccen mutum cikin Jin zafin haka aransa. Baba Salihu cikin kuka yace baka kaskantar dani ba zama dakai yakoya mun yanda ake rayuwa da jama'a zama dakai ya nuna mun taka tsatsan akan komai n'a rayuwa. Shiyasa nacanza salon Rayuwa ta.. Sheik kallon dake kallon sa cike da tausayawa yace To ai mijin Rahama jikin Sarki ne n'a yanzu cikin yayan yan uwan ka ne ? Kasa da kai Baba salihu yayi yace ya sunan mijin Rahama ? Sheik Yace Abdulsamad ne inaga inhar ban mance ba. Aminin sheik yace kwarai kuwa sunan sa ne. Baba Salihu shiru yayi cikin kasa da murya yace nine uban Abdul Samad. Sheik zazzare idanu yayi yace kenan wannan yaron adu'a dayasa ayi masa akan mahaifin sa Allah ya bayyana sa. Kaine kenan sossai yaba baba Salihu labarin yanda sukai da Samad. meyasa ka boye masa kanka danka ne fa !! Baba salihu tashi Daga zaunen yayi yayi taku daya zuwa biyu tareda kallon kofar waje hannayen sa goye abaya yace.. Nazabi inboye musu Saboda samun labarin danayi Sarki Turaki n'a neman sanin inda nake rayuwa ganin hakane yasa nafara boye musu inda nake naki yarda d'ana ya ganni dan ina tabbacin inda har ya ganni to me martaba yagama sanin inda nake.. Sheik da Aminin sa kallon suke cike da tausayawa sukace karka damu ai InshAllah zamu taimaka maka. Da taimakon Rahama yana kallo baba salihu daya kura masa idanu.. Sheik yace kwarai kuwa Rahama InshAllah zata warware duk wata kulli dake cikin gidan nan. Baba Salihu cike da yarda da kai yace kaga yanda Allah ke ikon sa Ko daman yan Ameen sun Amsa shiyasa koda na gujewa kawo d'ana. Allah yabashi ta wani silan '' kayi hakuri ya sheik nasan kaji zafin hakan danai Amma banyi da niyar cin zarafi ba. Saidan inada yakinin Adamu yanason Rahama nasan shi zaka ba inhar kaga bandawo ba. Sheik dake goge Zufan daya keto masa cikin tsananin tausayin Baba Salihu '' 'shima ya furta abunda yaji wannan drever yakira shi dashi. Yace ya shugaban Adalai kayi hakuri bisa abunda nayi maka a filin airport. Baba Salihu saurin katseshi yayi da fadin wannan sunan yayi min nauyi dayawa a bakin ka nafison Jin kana kirana da baba Salihu narokeka kaci gaba da fadin haka. Aminin sheik yace Ah Ah ai girman ka ne kuma ba'a canzawa tuwo suna kai Sarkin Adalai shin za'a iya samun Sarkin da yayi Adalci irin naka kuwa Ko mahaifin ka dake kan karagan mulki dalilin shugabancin ka ne ake cemasa shugaban Adalai. Amma ya tafka babban kuskure ta ya za'ai ace ya yarda da zancen zirr.... Baba Salihu cikin kwantar da murya yace bana tunanin mahaifina ya aikata mun abunda yayi mun ne da sanin sa nasan dai akwai wani Abu akasa wanda gano gaskiyar lamarin Alhakin yana akan wata baiwa wacce take gun mata ta.. Sossai suka Shiga tattauna yanda zasu bullowa lamarin nan dan akwai lauje cikin nadi.. ************************* KANO. Sai kusan karfe tara suka Faruk suka dawo gida bayan sun sauke Asiya.. Karasowa falon sukai ganin Samad zaune kusa da Rahama kallon ta yake babu Ko kiftawa. Faruk yace haba sai sallama mukeyi ina ka kai hankalin ka ne.. Samad firgit ya dawo hayyacin sa Murmushi yake yayi yace Au har kun dawo dafatan kun sauke ta gida ya tambaya cike da kulawa.. Aminu dake kokarin haurawa sama yace eh kalau muka kaita tabe tabe.. Tareda cigaba da tafiyar sa... Samad kallon Faruk yayi dashima zebi bayan Aminu yace kai kuma ina zakaje ne wancen dan iskan yatafi kaima zaka bishi ne ? Faruk cikin tabe baki yace to inzauna nan inmaka me kana tareda da matar ka Ko sanin shigowar mu bakai ba yakarashe zancen tareda bin matakalan step cikin saurin sa. Yarima kallon sa yake harya shige dakin nasa maida kallon sa yayi akan Rahama wacce ita ba barci take itakuma Idanun ta basa bude.. Kallon ta yake n'a wasu yan dakiku be Jira wata wata ba yakaita dakin nata tareda dire ta akan gadon ta.. Kokarin fita Daga dakin yake yaji tana wani nishi mai kashe garkuwan jikin Kowani lafiyayyen namiji.. Hakan yasa shi dawowa dakin jikin sa asanyaye cikin muryan sa mai fidda amo mai rikita wanda yake cikin bukatuwa yace. Rahamatullahh......... Yaja sunan da tsawo hakan yasa ta dan bude Idanun ta Jin yana hura mata iska bakin shi a fuskar ta... Kallon shi take cikin fitinannun Idanun ta da suka canza launi.. Jin takamo hannun sa tana shafawa sossai Jansa take cikin yanayin da bata gane ina ta dosa tace Amjad Ko zaka iya zama kusa dani ka debemun kewa tareda zira hannayen ta cikin rigar sa tana masa tafiyar tsutsa da hannayen ta. Gabadaya Yarima yasoma dauke wuta dan Jin shi yake kamar a gajimare salon ta bakaramin firgita shi yayi da sashi mance duniyar da yake ciki ba.. Kallon ta yake cikin kasallaliyar muryan sa yace Rahama ki dawo hayyacin ki magana yake mata hannun sa nakan cabullen ta itakuwa sai kara tura masa take tana Fadin wash Yarima Amjad karka tafi kabarni bana son kana nesa dani. Wani nishi take mai fidda sauti wanda tunda take bata taba shiga wannan yanayin mai wuyar fassara ba.. Sossai Samad yaita latseta son ransa soya ke yaga ya cimma Burin sa akan ta.. Bubbuga kafafun ta yayi yace Rahamatullah dan bude Idanun ki mana.. Bude Idanun ta tayi tasauke su akan sa wutar fitinan dake dibar ta tasoma raguwa... Abdul Samad dake kallon ta tana kallon shi yace Rahama ashe haka kike da dadin kasantuwa pls kiringa bani hadin kai irin n'a yau duk sanda nazo miki da bukata ta. Kallon tsoro Rahama tasoma binshi dashi tace bangane ba me kake nufi ne Murmushi yayi yace Rahama n'a kyaleki ne Saboda su Faruk suna cikin gida banson suji yanda kike fidda sauti.. Bare kuma ace nashiga gona ta nasan sai kin cika gidan nan da kukan Raki yana kallon kwayar Idanun ta.. Turo baki tayi gaba tace nidai wlh kana takani yanda kake so abun naka harda Sharri wai kai bakajin kunya ne kaita kallon tsiraicin mutum ne. Besan sanda Murmushi Ya subuce masa ba. Dan n'a kalla bakomai bane à wajena ba. Ah kunya kikace Ko InshAllah nan da kwana uku lokacin angama taron masarautar mu n'a biki n'a. Rahama zan nuna miki kunya ta Ko Akasin haka ki rubuta ki ajiye ni Samad bazan sarara miki ba.. Kokarin tashi take Daga kan gadon '' ya kamota tareda kwanntar da ita yayi mata rumfa duk yanda t'aso ta kwace yaki bata damar haka yau babu inda be taba ba ajikin ta sossai yafita hayyacin sa cikin kukan fitinar dake dibar sa. Yace Rahama ki bani in sha mana.. Kallon shi take taredayin tsaki ta turo baki gaba tace me zan baka kasha kuma ? Wayyo zaka fasamun yan hanjin cikina Katashi Daga kaina ina magana kaki motsawa tareda sa tafukan hannayen ta tarufe fuskar ta dan bata iya kallon kwayar Idanun sa. Furucin sa ne yakara dawo da ita cikin hayyacin sa.. Nace kibani Insha Ko ? Wai me zanbaka kasha ne baka fadamin ba Katashi Daga kaina inje kitchen indauko maka takarashe zancen tana yunkurin tashi rumfar da yayi mata yasa ta gaza koda motsa kafar ta ne..... Boob din ki zakiban insha inhar kinason intashi Daga kanki inkuma bakyaso ahaka zamu kwana yau InshAllah bazan gaji ba. Rahama kuka tasoma wani irin boob dîna kuma kai yaro ne ? Kina son inbaki yaro ne ya jefo mata tambayar da Idanun sa da wutar fitina ke cin sa.. Rahama tace inason Yaro mana inhar zaka samo mun Tafada iya gaskiyar ta dan tasan kila a dangi ne ze dauko ya bata.... Samad dake kallon ta yana tunanin fuskar ta yana ta nazarin ta irin kalamin da taita furtawa sanda tafita hayyacin ta.. To tunda kina son yaro zanbaki adaren nan kinaso. Kada kai tayi cikin kuka tace A'a bani so nayafe OK tunda bakiso naji '' ni inaso ai karki damu idan n'a baki kika haifa mun sai in karbi ajiya ta ahannun Daga ranar kinga mun raba jaha dake kowa yayi abunda ze masa dadi yakarashe zancen yana jifan ta da kallo masu firgita tunani. Zakiban Insha Ko kin Amince muyi ta zama ahaka kuma wlh ki kara kara minti daya kacal baki bani ba. Saina baki Mamaki.. Jin furucin sa ya sata tsorata tace nabaka dama kamar zatai kuka duk yanayin ta ya nuna kiris ya rage.. Ganin ta bashi daman yasashi yin abunda yayi niyar dan bakaramin rudewa yayi ba a kalla atlest saida suka kai Awa daya ana abu daya. Saida yaji nutsuwa ta saukar masa ya shiga bandakiin ta yin wankan tsarki sossai yakejin kansa a nishadi yana wanka yana Murmushi da yara sa gane kona menene.. Rahama cikin Jin kunya ta tashi Daga kwance dan kwata kwata batason ma yafito ya same ta hakan yasa cikin hanzari tadau kayan da zata saka ta tafi bandakin dake face din dakin nata domin yin wanka.. Koda yafito ganin bata dakin yasashi nufar dakin nasa dan azaton sa tana cen '' har ya gama shiryawa zuwa kayan Barci kallon kofar bandakin yake amma shiru babu Alamun anshiga ciki hakan yasa zuwa ya kwankwasa jin shiru ne yasashi shiga bandaki bakin sa dauke da adu'a.. Leka Ko ina n'a bandakin yayi ganin babu ita babu Alamun ta.. Yasa shi fitowa soya ke yakwana da ita ajikin sa soyake yakwana hannun sa cikin boob din ji yayi Sam Sam ya kasa hakura anya ze iya kwana shikadai kuwa.. Barin dakin nasa yayi yana kokarin shiga nata dakin yaci karo da Faruk da yafito da plate din abinci Daga dakin su zekai kitchen. tsaki yayi ya hada rai yana kallon abokin sa.. Faruk tabe baki yayi yace au dole kayi tsaki mana tunda bani kaso ka gani agaban ka ba mutum saikace maye ya manne da mace '' tabe tabe kawai ka iya amma haryanzu ka kasa zama cikakkaken ango haba kaban kunya yawuce shi yana Murmushi... Samad dake kallon sa ya gaza magana yace ikon Allah shi wannan kaulan me yake nufi ne ? Yasan wani abu akaina ne tambayar kansa yake so time saiyaji Faruk n'a fadin abunda shi be taba furta shi gaban kowa ba Ko kuma yaji yana fadin abunda shi besan dashi ba.. Barin wani tunani yayi yana kokarin bude handle din kofar yayi daidai da Rahama jiyo muryan mijin ta da Faruk da tayi suna magana duk abunda Faruk yafada taji.. Kokarin dannawa kofar key take yi dan karya ce ce ze aika ta abunda abokin sa yafada.. Yana kokarin tura kofar yaji tana fadin pls barci zanyi kasaki kofar key zansaka... Bakaramin haushin ta yaji ba hakan yasa.......... Godiya dubu akan fans dîna tundaga farkon lamba har karshen sa. Masu mana adu'a akan pection din da muke jinya Allah yabaku lada. Wayanda suka kawo mana ziyara kuma. RABBI YASAKA MUKU DA Alkhairi duk dai ba'a sallame mu amma jiki Alhmdulilah yana kyau.. Nagode nagode.. Littafin Kanwata ban yarda wani Ko wata ya juya mun shi ba. Banyi dancin zarafin wani Ko wata ba.. Kamar yanda wasu mara mutunci suke complain akan Ànty Maman Rahama.... Ashirye nake domin karban gyara innayi kuskure, ban Aminta wani yadau Littafina ya daura a website ba saida izinina.. Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:45 - Nuriyyat: KANWATA LITTAFIN NAN KUDI NE INKIN GANSHI A WAJEN GROUP DÎNA NA SATA NE Inkina bukata ga nomba 09069080725 5️⃣7️⃣ Sheik da Aminin sa zumbur suka Mike Daga zaunen cikin kidima. Kallon Baba Salihu suke suna maimaita Sarkin kwatano cike da mamaki sheik yace kana nufin kaine Alh Salihu Turaki danaji mummunar labari akan sa wanda ya Girgiza dumban jama'a. Kasashen waje har Saudiya saida tayi tsokaci akan wannan labarin daya bazu.. Kamar antaba zuwa cigiyar wannan sunan naka a unguwar mu tabbas amma bansan Ko suwaye ba.. Cikin kuka yace sheik nine wlh nasan zakaji haushina nasan zakaji meyasa ka yarda dani tun farko nasan kana nadamar kusanci daka samu tattare dani.. Kuka yake mai tsuma rai yace Sheik wlh Abun da ake zargina ban aikata ba. Sharrin magauta ne ya sheik ka fahimce a lokacin nasan inna fito maka a mutum ba lallai bane ka saurare ni ba. dan duk wanda yaji labari dole ne yadau hakan take. Bisa shedar da shaidu suka bada ya sheik.. Sheik cike da tausayawa yake kallon Baba Salihu shida Aminin sa. Dafa baba salihu yayi yamasa Alamu ya tashi. Yana tashi tsaye cikin kuka Sheik ya rungumi baba salihu yace karka damu ni daman tun farko danaji wannan labarin ban dauka ba dan bana yarda da labarin ance babu gamsarshiyar hujja. Malam isa cikin tausayin Baba Salihu shima zuwa yayi inda suke rungume da juna yadaura hannun sa akan su tareda rugumar su. Cikin saisaita murya yace InshAllah Baba Salihu nida Sheik Abdurrazak zamu taimaka maka da iya karfin Adu'ar mu.. Sakin su yayi tareda samun waje ya zauna hakan yasa suka saki juna hawaye farin ciki Sheik yakeyi dan bakaramin dadi yaji ba ganin Baba salihu yabiyo su yazabi yayi masa haka dan ya nuna masa bacin ran sa ne akan guje masa da yayi.. Duk da yanada kyakkyawan fahimta dashi yasan ba mutumin banza bane.... Sheik fuskantar baba Salihu yayi yace meyasa meyasa kana matsayin Sarkin Adalai kazo à matsayin kaskantaccen mutum cikin Jin zafin haka aransa. Baba Salihu cikin kuka yace baka kaskantar dani ba zama dakai yakoya mun yanda ake rayuwa da jama'a zama dakai ya nuna mun taka tsatsan akan komai n'a rayuwa. Shiyasa nacanza salon Rayuwa ta.. Sheik kallon dake kallon sa cike da tausayawa yace To ai mijin Rahama jikin Sarki ne n'a yanzu cikin yayan yan uwan ka ne ? Kasa da kai Baba salihu yayi yace ya sunan mijin Rahama ? Sheik Yace Abdulsamad ne inaga inhar ban mance ba. Aminin sheik yace kwarai kuwa sunan sa ne. Baba Salihu shiru yayi cikin kasa da murya yace nine uban Abdul Samad. Sheik zazzare idanu yayi yace kenan wannan yaron adu'a dayasa ayi masa akan mahaifin sa Allah ya bayyana sa. Kaine kenan sossai yaba baba Salihu labarin yanda sukai da Samad. meyasa ka boye masa kanka danka ne fa !! Baba salihu tashi Daga zaunen yayi yayi taku daya zuwa biyu tareda kallon kofar waje hannayen sa goye abaya yace.. Nazabi inboye musu Saboda samun labarin danayi Sarki Turaki n'a neman sanin inda nake rayuwa ganin hakane yasa nafara boye musu inda nake naki yarda d'ana ya ganni dan ina tabbacin inda har ya ganni to me martaba yagama sanin inda nake.. Sheik da Aminin sa kallon suke cike da tausayawa sukace karka damu ai InshAllah zamu taimaka maka. Da taimakon Rahama yana kallo baba salihu daya kura masa idanu.. Sheik yace kwarai kuwa Rahama InshAllah zata warware duk wata kulli dake cikin gidan nan. Baba Salihu cike da yarda da kai yace kaga yanda Allah ke ikon sa Ko daman yan Ameen sun Amsa shiyasa koda na gujewa kawo d'ana. Allah yabashi ta wani silan '' kayi hakuri ya sheik nasan kaji zafin hakan danai Amma banyi da niyar cin zarafi ba. Saidan inada yakinin Adamu yanason Rahama nasan shi zaka ba inhar kaga bandawo ba. Sheik dake goge Zufan daya keto masa cikin tsananin tausayin Baba Salihu '' 'shima ya furta abunda yaji wannan drever yakira shi dashi. Yace ya shugaban Adalai kayi hakuri bisa abunda nayi maka a filin airport. Baba Salihu saurin katseshi yayi da fadin wannan sunan yayi min nauyi dayawa a bakin ka nafison Jin kana kirana da baba Salihu narokeka kaci gaba da fadin haka. Aminin sheik yace Ah Ah ai girman ka ne kuma ba'a canzawa tuwo suna kai Sarkin Adalai shin za'a iya samun Sarkin da yayi Adalci irin naka kuwa Ko mahaifin ka dake kan karagan mulki dalilin shugabancin ka ne ake cemasa shugaban Adalai. Amma ya tafka babban kuskure ta ya za'ai ace ya yarda da zancen zirr.... Baba Salihu cikin kwantar da murya yace bana tunanin mahaifina ya aikata mun abunda yayi mun ne da sanin sa nasan dai akwai wani Abu akasa wanda gano gaskiyar lamarin Alhakin yana akan wata baiwa wacce take gun mata ta.. Sossai suka Shiga tattauna yanda zasu bullowa lamarin nan dan akwai lauje cikin nadi.. ************************* KANO. Sai kusan karfe tara suka Faruk suka dawo gida bayan sun sauke Asiya.. Karasowa falon sukai ganin Samad zaune kusa da Rahama kallon ta yake babu Ko kiftawa. Faruk yace haba sai sallama mukeyi ina ka kai hankalin ka ne.. Samad firgit ya dawo hayyacin sa Murmushi yake yayi yace Au har kun dawo dafatan kun sauke ta gida ya tambaya cike da kulawa.. Aminu dake kokarin haurawa sama yace eh kalau muka kaita tabe tabe.. Tareda cigaba da tafiyar sa... Samad kallon Faruk yayi dashima zebi bayan Aminu yace kai kuma ina zakaje ne wancen dan iskan yatafi kaima zaka bishi ne ? Faruk cikin tabe baki yace to inzauna nan inmaka me kana tareda da matar ka Ko sanin shigowar mu bakai ba yakarashe zancen tareda bin matakalan step cikin saurin sa. Yarima kallon sa yake harya shige dakin nasa maida kallon sa yayi akan Rahama wacce ita ba barci take itakuma Idanun ta basa bude.. Kallon ta yake n'a wasu yan dakiku be Jira wata wata ba yakaita dakin nata tareda dire ta akan gadon ta.. Kokarin fita Daga dakin yake yaji tana wani nishi mai kashe garkuwan jikin Kowani lafiyayyen namiji.. Hakan yasa shi dawowa dakin jikin sa asanyaye cikin muryan sa mai fidda amo mai rikita wanda yake cikin bukatuwa yace. Rahamatullahh......... Yaja sunan da tsawo hakan yasa ta dan bude Idanun ta Jin yana hura mata iska bakin shi a fuskar ta... Kallon shi take cikin fitinannun Idanun ta da suka canza launi.. Jin takamo hannun sa tana shafawa sossai Jansa take cikin yanayin da bata gane ina ta dosa tace Amjad Ko zaka iya zama kusa dani ka debemun kewa tareda zira hannayen ta cikin rigar sa tana masa tafiyar tsutsa da hannayen ta. Gabadaya Yarima yasoma dauke wuta dan Jin shi yake kamar a gajimare salon ta bakaramin firgita shi yayi da sashi mance duniyar da yake ciki ba.. Kallon ta yake cikin kasallaliyar muryan sa yace Rahama ki dawo hayyacin ki magana yake mata hannun sa nakan cabullen ta itakuwa sai kara tura masa take tana Fadin wash Yarima Amjad karka tafi kabarni bana son kana nesa dani. Wani nishi take mai fidda sauti wanda tunda take bata taba shiga wannan yanayin mai wuyar fassara ba.. Sossai Samad yaita latseta son ransa soya ke yaga ya cimma Burin sa akan ta.. Bubbuga kafafun ta yayi yace Rahamatullah dan bude Idanun ki mana.. Bude Idanun ta tayi tasauke su akan sa wutar fitinan dake dibar ta tasoma raguwa... Abdul Samad dake kallon ta tana kallon shi yace Rahama ashe haka kike da dadin kasantuwa pls kiringa bani hadin kai irin n'a yau duk sanda nazo miki da bukata ta. Kallon tsoro Rahama tasoma binshi dashi tace bangane ba me kake nufi ne Murmushi yayi yace Rahama n'a kyaleki ne Saboda su Faruk suna cikin gida banson suji yanda kike fidda sauti.. Bare kuma ace nashiga gona ta nasan sai kin cika gidan nan da kukan Raki yana kallon kwayar Idanun ta.. Turo baki tayi gaba tace nidai wlh kana takani yanda kake so abun naka harda Sharri wai kai bakajin kunya ne kaita kallon tsiraicin mutum ne. Besan sanda Murmushi Ya subuce masa ba. Dan n'a kalla bakomai bane à wajena ba. Ah kunya kikace Ko InshAllah nan da kwana uku lokacin angama taron masarautar mu n'a biki n'a. Rahama zan nuna miki kunya ta Ko Akasin haka ki rubuta ki ajiye ni Samad bazan sarara miki ba.. Kokarin tashi take Daga kan gadon '' ya kamota tareda kwanntar da ita yayi mata rumfa duk yanda t'aso ta kwace yaki bata damar haka yau babu inda be taba ba ajikin ta sossai yafita hayyacin sa cikin kukan fitinar dake dibar sa. Yace Rahama ki bani in sha mana.. Kallon shi take taredayin tsaki ta turo baki gaba tace me zan baka kasha kuma ? Wayyo zaka fasamun yan hanjin cikina Katashi Daga kaina ina magana kaki motsawa tareda sa tafukan hannayen ta tarufe fuskar ta dan bata iya kallon kwayar Idanun sa. Furucin sa ne yakara dawo da ita cikin hayyacin sa.. Nace kibani Insha Ko ? Wai me zanbaka kasha ne baka fadamin ba Katashi Daga kaina inje kitchen indauko maka takarashe zancen tana yunkurin tashi rumfar da yayi mata yasa ta gaza koda motsa kafar ta ne..... Boob din ki zakiban insha inhar kinason intashi Daga kanki inkuma bakyaso ahaka zamu kwana yau InshAllah bazan gaji ba. Rahama kuka tasoma wani irin boob dîna kuma kai yaro ne ? Kina son inbaki yaro ne ya jefo mata tambayar da Idanun sa da wutar fitina ke cin sa.. Rahama tace inason Yaro mana inhar zaka samo mun Tafada iya gaskiyar ta dan tasan kila a dangi ne ze dauko ya bata.... Samad dake kallon ta yana tunanin fuskar ta yana ta nazarin ta irin kalamin da taita furtawa sanda tafita hayyacin ta.. To tunda kina son yaro zanbaki adaren nan kinaso. Kada kai tayi cikin kuka tace A'a bani so nayafe OK tunda bakiso naji '' ni inaso ai karki damu idan n'a baki kika haifa mun sai in karbi ajiya ta ahannun Daga ranar kinga mun raba jaha dake kowa yayi abunda ze masa dadi yakarashe zancen yana jifan ta da kallo masu firgita tunani. Zakiban Insha Ko kin Amince muyi ta zama ahaka kuma wlh ki kara kara minti daya kacal baki bani ba. Saina baki Mamaki.. Jin furucin sa ya sata tsorata tace nabaka dama kamar zatai kuka duk yanayin ta ya nuna kiris ya rage.. Ganin ta bashi daman yasashi yin abunda yayi niyar dan bakaramin rudewa yayi ba a kalla atlest saida suka kai Awa daya ana abu daya. Saida yaji nutsuwa ta saukar masa ya shiga bandakiin ta yin wankan tsarki sossai yakejin kansa a nishadi yana wanka yana Murmushi da yara sa gane kona menene.. Rahama cikin Jin kunya ta tashi Daga kwance dan kwata kwata batason ma yafito ya same ta hakan yasa cikin hanzari tadau kayan da zata saka ta tafi bandakin dake face din dakin nata domin yin wanka.. Koda yafito ganin bata dakin yasashi nufar dakin nasa dan azaton sa tana cen '' har ya gama shiryawa zuwa kayan Barci kallon kofar bandakin yake amma shiru babu Alamun anshiga ciki hakan yasa zuwa ya kwankwasa jin shiru ne yasashi shiga bandaki bakin sa dauke da adu'a.. Leka Ko ina n'a bandakin yayi ganin babu ita babu Alamun ta.. Yasa shi fitowa soya ke yakwana da ita ajikin sa soyake yakwana hannun sa cikin boob din ji yayi Sam Sam ya kasa hakura anya ze iya kwana shikadai kuwa.. Barin dakin nasa yayi yana kokarin shiga nata dakin yaci karo da Faruk da yafito da plate din abinci Daga dakin su zekai kitchen. tsaki yayi ya hada rai yana kallon abokin sa.. Faruk tabe baki yayi yace au dole kayi tsaki mana tunda bani kaso ka gani agaban ka ba mutum saikace maye ya manne da mace '' tabe tabe kawai ka iya amma haryanzu ka kasa zama cikakkaken ango haba kaban kunya yawuce shi yana Murmushi... Samad dake kallon sa ya gaza magana yace ikon Allah shi wannan kaulan me yake nufi ne ? Yasan wani abu akaina ne tambayar kansa yake so time saiyaji Faruk n'a fadin abunda shi be taba furta shi gaban kowa ba Ko kuma yaji yana fadin abunda shi besan dashi ba.. Barin wani tunani yayi yana kokarin bude handle din kofar yayi daidai da Rahama jiyo muryan mijin ta da Faruk da tayi suna magana duk abunda Faruk yafada taji.. Kokarin dannawa kofar key take yi dan karya ce ce ze aika ta abunda abokin sa yafada.. Yana kokarin tura kofar yaji tana fadin pls barci zanyi kasaki kofar key zansaka... Bakaramin haushin ta yaji ba hakan yasa.......... Godiya dubu akan fans dîna tundaga farkon lamba har karshen sa. Masu mana adu'a akan pection din da muke jinya Allah yabaku lada. Wayanda suka kawo mana ziyara kuma. RABBI YASAKA MUKU DA Alkhairi duk dai ba'a sallame mu amma jiki Alhmdulilah yana kyau.. Nagode nagode.. Littafin Kanwata ban yarda wani Ko wata ya juya mun shi ba. Banyi dancin zarafin wani Ko wata ba.. Kamar yanda wasu mara mutunci suke complain akan Ànty Maman Rahama.... Ashirye nake domin karban gyara innayi kuskure, ban Aminta wani yadau Littafina ya daura a website ba saida izinina.. Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:45 - Nuriyyat: LITTAFIN NAN KUDI NE INKIN GANSHI A WAJEN GROUP DÎNA NA SATA NE. INKINA BUKATA GA NOMBA 09069080725 Hakan yasa cikin bacin rai yace nace ki saki kofar Ko fa cikin tsawa. hakan yasa ta saki kofan yayi daidai da dawowar Faruk Daga kai su plate dinnan a kitchen tsayawa yayi yana kallon Samad dake kokarin shiga dakin . Cikin Daga murya yace kai Tabe Tabe maida wukan dan ta rufe kofa shine zaka cika mana gida da ihu haka.. Samad juyowa yayi tareda nufo inda Farruk yake cikin takaicin kalaman sa yace. Kaide Faruk bakada aiki sai sa'ido ne. Inkana son aure kafada mana kuma dakin ta da zanje mantuwa nayi Ko banda ikon inshiga indauki abunda na manta ne yakarashe zancen tareda juyawa yayi hanyar dakin Rahama. Faruk sake da baki yake kallon sa yace watau dai yaron nan yana nan da halin sa.. Da baya barin ta kwana dan maganar d'ana fada masa saida ya maida martani Sannan yaji dadi aransa sashin su ya nufa yana Girgiza kai tareda jinjina kalaman Samad.. Shiko Yarima yana shiga dakin Iskan Rahama yayi zaune akasa tana latsa wayar ta. Ta kasar idanu take kallon sa gaban ta natsanan ta bugawa Gab gab gab haka take ji kamar ta ruga aguje.. Cikin isa ya shiga dakin yayi kamar wanda yake neman wani abu sai kalle kallen dakin yake har yazo wajen akwatin kayan ta.. Yana kokari budewa kome ze dauka oho.. Cike da mamaki Rahama take kallon sa sai fiddo mata da kaya yakeyi itako idanu ta zuba masa. Hannun sa yakai kan wani yar karamar rigar cikin kananun kayan ta.. Daga rigar sama yayi kalar rigar ba karamin burgeshi yayi ba dan yanason yaga mace tasa Pink din kaya.... Dago rigar yayi yana kallon yanda rigar take sharara batada hannun kuma Daga gani iya guiwa ta tsaya... Tashi yayi tsaye rigar n'a hannun sa ya nufo inda take zaunen yace amshi rigar nan kisa ingani tareda hada rai Alamun babu wasa tattare dashi.. Hakan yasa cikin sauri tasa hannayen ta biyu ta karba tane me kallon rigar tunowa tayi suna cikin sakon da Ànty ta aiko mata hade da magunguna bakin ta na rawa tace to kana iya fita idan nasaka saika dawo. Binta da kallo rainin hankali yake yace Rahama kina tunanin zaki motsa nan da zancen ne to anan gabana zaki sa yafada cikin isa da takama ke tsaya kiji in gayamiki narasa dalilin dayasa n'a damu da wacce batasan me ake kira da kulawa ba... Ina ilimin ki yake ina karatun yake. Ina izzar gidan ku da martabar sa yake duk kinyi watsi dasu kenan.. Dago kai Rahama tayi tana kallon sa kamar zatai magana saita fasa.. Kada kai yayi yace kina iya magana mana meye n'a yin shiru maza kisa kina bata min lokaci Daukar rigar tayi tareda dauko babban bargo ta rufa akan ta tana kokarin cire n'a jikin ta tasa wannan à zuciyar ta sai Fadi take wannan mutumin da zaka ganshi zaune shikadai to zakai tsammani dukan sa kenan bayan gari ne har da gidaje da dakuna.. Ji maganar dayake yi akan gidan mu,, dan kawai nace zan kwatar wa kaina yanci kuma bisa hikima da dabara shine ze zo yaringa sakin zancen eh naji duk na watsar tafada kamar yana Jin ta.. Maganar shi ne yadawo da ita duniyar tunanin data fada cikin hanzari tasaka rigar tareda yaye bargon Daga kanta banda Zufa babu abunda takeyi.. Zaune yake bakin gadon nasa yana chatt hankalin sa nakan ta.. Kunya duk yabi ya isheta hakan yasa tafara neman hijab din dazata saka...... Shiko bekara bin takan ta chat yakeyi da Ahmad.. Dagacen bangaren Ahmad ke bashi labarin bakuwar da sukai me suna Hassana.. Yarima yace ya'akai kuka sauke ta agidan baku San Daga inda tafito ba.. . Ahmad yace aikin Mamy ne wlh kai ma kasan Mamy akwai saurin yarda da mutane... Yarima Yace bari inzo zansa idanu akan ta.. Cikin Jin dadi Ahmad yace ance gobe zaku taho Ko ? Yarima yace kwarai kuwa InshAllah gobe zamu taho. Dafatan fourniture d'in danace asa adakin Rahma shi akasa Ko.. Ahmad yace eh shi aka sa kuma wlh yayi kyau sossai abun ba'a cewa komai 'sai hamdala ' S'aide Mai martaba yayi waya da baban Matar ka akan zaku zo taré da Amaryan baban ta da kanwar ta kamar yace harda kawar ta da anyi biki zasu koma... Yarima yace nifa bansan da wannan labarin ba amma ai yakamata ace ya sanar dani Ko.. Wannan kanwar tata mai halin mujiya haka kawai naji n'a tsane ta narasa dalili ita.. Ahmad yace gaskiya ka sassauta kiyayyar nan itama tazama kanwar ka.. Yarima yace hakane zan rage kaji ka gaida mun khadija kace mata nayi fushi bata nemana. Ahmad yace InshAllah zataji sakon ka.. Yarima fita kan WhatsApp yayi tareda lalubar lambar mai Martaba cikin sa'a yana kira yau da kan sa ya Daga... Mai martaba yace haba Yarima angon Rahma sai yau nake ganin kiran ka.. Fadada murmushin yayi yace dafatan dai kuna lfy.. Samad yace kalau muke tsoho mai ran karfe... . Samad yace Yayan Rahama Abubakar yasameni da zancen kayan Rahama wanda mahaifin ta yayi mata n'a auren ta yace yana son dai akai kayan gidan ta shine zesa yaji eh lallai ya sauke hakkin sa... Mai martaba yace inace wannan gidan da kake ciki naka ne. Samad yace nawa ne.. Mai martaba yace dayan sashin n'a gidan ka babu komai acikin sa. Duka kayan ta akai su cen ayi mata jere ayi mata danki kamar yanda aka saba yanada gaskiya dan ya matsa akai kayan ta.. Nan kuma ai ansai mata komi hatta léfen ta mun hada komai yayi redy zuwan ku kadai muke jira. Girma da darajan mahaifin ta ya zarce ace ankyale yar sa hakanan. yayi mana halacci ta hanyar bada diyar sa besan Daga inda muke ba besan halayyan mu ba. Samad dake kallon Rahama zaune tana chat itama '' maida hankalin sa kan wayar da yakeyi yayi yace gaskiya ne yayi halacci tunda kuka nema ya baku. babu matsala saidai nazo din yafada yana kokarin katse kiran '' mai matarbata yace Samad daman kan zancen Maryam nakeson inmaka magana.. Yarima katse wayar yayi batareda yaji abunda za'a ce ba.. Ran sa abace yace wai meye suke damuna akan abunda nace banaso banaso ana dole ne.. Rahama dake chat Jin kalaman sa tasan kila maganar wata akai masa hakan yasa ta dago kai tana kallon sa.. Shima ita yake kallo. Kauda kan tayi gefe taci gaba da chattin din ta... Tsintar muryan sa tayi yana fadin Rahamatullah.. Amsa masa tayi cikin ladabi. Hakan yasa yace to t'aso mana yana kokarin cire rigar jikin sa Daga sai boxer ajikin .. Jikin sa take tabi da kallo ganin fadadan kirjin sa da gashi suke kwance lub lub gwanin ban sha'awa.. Yanayin yanda kirar jikin sa yake bakaramin burge ta yayi ba shagala tayi da kallon sa.. Shiko kallon ta yake yana kallon inda take kallo ajikin sa. Bata Ankara ba sai ji tayi ya jawo ta tafada jikin sa cikin Jin kunya tafara kokarin sa tafukan hannayen ta dan rufe fuskan ta... Haba Rahama bayan kingama kalle ni inason ki saki jikin ki dani kinga kasar mu zamu tafi gobe InshAllah a yau nakeson ki hada kayayyakin amma kada su wuce kala biyu kayan ki komai nagama tsara miki.. Rahama ki dago kai ki kalleni ni Abdul Samad bantaba ganin yarinya nace inason ta ba.. Kallon shi take ya Daga mata gira yace eh haka nake nufi.. Amma tunda aka kawo ki gidan nan nakasa fita lamarin ki n'a tabbata da wata ce wallahi bazata isheni kallo ba ballatana kulawa. Inason yanda n'a rungumi kaddara auren mu kema ki rungumi taki Kaddara nasan dai haryanzu kin saura kinason Adamu Ko ? Rau Rau da idanu haka take kallon sa bakin ta narawa tace wani irin inason Adamu bayan da auren wani akaina.. Kallon ta yake yace wanene wanin ?? Shiru tayi tagaza magana hakan yasa yace watau nine wani gayamin matsayina awajen ki yanzu nan nakeson Jin haka daga bakin ki... Shiru tayi tana kallon Sama.. Hakan yasa shi hade bakin su waje daya yafara mata tsotso mai rikartawa iya kwarewar sa. Kokarin kwacewa take dan tayi magana ina yaki bata damar haka.. Yana sakin bakin ta tace wash anya baki n'a nan kuwa.. Ganin yana kokarin cigaba yasa tace pls wasa nake.. Kallon ta yake yace yanzu gayamin matsayina Ko aci gaba ne.. Cikin Kosawa da bakin ta dake mata zugi tace Mijina ne kai.. Yawwa yafurta tunda kin fada da bakin ki.. Tashi inga yanda rigar tayi miki ajikin ki.. Kin tashi tayi hakan yasa ya Daga ta. Tsaye yana kallon kayan ajikin ta sossai yakamata hip dînta da Brest suka bayyana.. Waouh yafurta acikin zuciyar sa yace dan juya muga bayan.. Rahama tace dan Allah kayi hakuri wlh inajin kunyar haka.. Jin ta Ambaci Allah yasa shi fadin Muje dakina àcen zamu kwana taré.. . Ba musu tace to yayi gaba tana biye dashi abaya. Daren ranar Samad be rintsaba cabullen Rahama saida yayi ja Saboda tsotso da shafa.. Barci wuya tayi hakan yasa suka so Makara sallah Asuba. Bayan sun idar da Sallah Asuba komawa sukai suka kwanta yana manne da ita kamar za'a dauke ta ne.. ************************* Ànty tunda sassafe tagama hada kayan ta acikin akwatin ta... Salma ce tafito cikin saurin ta bakin ta dauke da sallama ta gaida Ànty cike da ladabi karya tace Ànty zanje wajen wata kawata sako zan karbo yanzu zan dawo ga kayana nan n'a hada jirgin ance saida Azahar Ko.. Ànty tace eh haka baban ki yace. amma kin gayawa mijin ki zaki je gun kawarki kuwa.. Salma cikin Jin haushi tace eh yasani batajira céwar Ànty ba tasakai cikin sauri tabar gidan.. Sai Adu'a take Allah yasa kada ta hadu da yaya ABU. Rashin ganin sa bakaramin dadi yayi mata ba... Tarar me napep tayi ta kwatanta masa unguwar malam Isa tayi babu bata lokaci ta isa unguwar jikin ta n'a rawa cikin sauri ta sallami me napep din.. Cikin hanzari takarasa gidan da sallama bakin tashiga dakin. . Yana ganin ta ya fadada fara'ar sa yace gimbiya kece.. Eh Nice tabashi Amsa cikin kasa da murya tace akan maganar da mukai dakai kwanaki ne.. Nazo ingayamaka n'a zabi aban guban dakuma n'a jawo hankalin mijin nata.. Malam isa yayi dariya daya sa ita kanta ta tsorata Yasha kunu ya hada rai kamar bashi ba.. Yace Salma irinku muke so masu mugun hali ai danku muke zama nan. Shegiyar yayar ki ai in ba'a kauda ta ba Kina gani za'ai babu ke saidai hakuri dan haka naji dadin zuwan ki. Tafiyar da zakuyi InshAllah kina taré da nasara Salma Sai kin auri Yarima Samad kece zaki haihu dashi wane ita ita din banza.. Salma Murmushi tayi tace nimadai haka nagani batada amfani wlh nibanmasan inada yar uwa ba. Batasan damuwa ta ba. Batasan karuwana kuma yar hassada ce da bakin ciki. Naje gidan ta babu abunda tabani duba ga irin daulan da take ciki... Malam isa ya d'ara yace kedai Amshi tareda miko mata garurukan magani kala uku à leda Dayan kullin yace wannan acikin abinci zaki sa mata har tsawon kwana uku InshAllah tana cin ranar n'a uku zata fara cutar Ajali kwana biyu rak zata kara kafun tabar duniyan.. Wannan kulin Samad zaki sawa hanyar dakin sa har tsawon kwana uku shima yana bin sa à ranar n'a ukun zeji babu wanda yake so saike... Dayan kullin shine zaki sa masa cikin abinci duk abunda za'a fada akanki baze dauka ba duk sukar da za'ai baze taba yarda hatta ma iyayen shi saiyayi takun tsaka dasu akan ki... Salma dariya tayi mai fidda sauti kudin da ke jakar ta tazaro dubu hamsin tareda mika masa cikin fara'a tace wlh ka biyani. To ya zanyi da auren dake kaina.. Malam isa yace ai me sauki ne zamu juya hankalin mijin naki ta hanyar baki takardan saki bayan kin dawo Daga kasar kwatano Daga nan saiki auri muradin ki.... Salma bakaramin Jin dadi tayi ba tashi tayi tace toni zan tafi InshAllah zanma tsaraba me kyau inzan dawo.. Malam isa cike da Jin dadi Yace Allah ya dawo dake lafiya.. Ameen ta amsa tareda barin dakin nasa cikin hanzari tayi hanyar gidan su.. Daga nesa da layin su tasauka yayi daidai da shigowar Abubakar alayin cikin motar sa kallon Salma yake yanda take ta zuba uban sauri yace ke malama Tsaya. Karasowa gaban ta yayi da motar sa yana mata. Kallon banza yace Daga ina kike kuma meyasa me napep din besauke ki agida ba sai à nesa da gidan ku... Bakin ta na rawa tace cikina ke ciwo shine naje Asibiti aban magani kasan tafiyar mu anjima ne.. Kallon ta yake yana tabe baki dan be yarda da maganar ta ba. Yace kedai wlh kinbani da shegen karya.. Cikin tsawa yace shiga mu tafi yar rainin hankali daman ki gayamin inda kikaje kona Gyara ki. wai meyasa Abba yabarki ki tafi bayan yasan bakyajin magana... Bude murfin motar yayi tashiga jasu zuwa gida. Suna isa gida. yana parking tayi gida aguje bata jira fitowar sa ba.. Kallon ta yake yana Girgiza kai yadaga hannun sa sama yace Ya Allah ka shiryamin *KANWATA* Salma shirin Addini islama.. Tareda take mata baya zuwa cikin gidan... Ànty har tafito da kayan su ita da Asiya Salma kawai suke jira ta fito... Mama da wake wake takaraso wajen tana hararan Ànty.. Cikin wakar haici. Tafara rerawa kamar haka. *Wanda yasoni saina soshi wanda yakini saina ki shi wanda yabani saina bashi*.... Abubakar dakatar da ita yayi da hannu yace haba Mama wannan wani irin waka ce matafiya zasu tafi adu'a zamuyi musu ba waka ba... Ànty yaune karo n'a farko da taji zuciyar ta yakaraya har tana neman yin hawaye bakaramin Jin zafin wakar nan tayi ba.. Cikin iya takun ta da Sam baka gane fushin ta.. Tace Abubakar d'ana. Na'am yace yana kallon ta. Murmushi tayi wanda ke kama da ciwo tace karka damu da waken ta ai waka ce take mana dan nuna farin cikin ta akan taron bikin yata Rahama takeyi.. Kaiko kana ganin n'a yar ta beje Ko ina ba kwana uku tayi kacal a gidan mijin ta kaddara ta afka mata tadawo gida haryanzu ba'a maida ta gashi dai yanzu bin mu zatai kwatanon kaja mata kunne fa dan intace zatai ganganci bazan kyaleta ba koda kuwa ba garin mu bane.. Abubakar yace kwarai kuwa ànty kinyi daidai hakan akeson uwa fatana kisa idanu akan ta batajin magana... Sossai Ran Mama ya baci tace kan ubancen.. Sa'adatu ni yau kike yagawa magana akan yata Rahama bayan bakida cikin haihuwar mata... Anty tace uhmm ainiko nake da cikin haihuwar mata tunda gani da babban ya agidan miji kuma gani dauke da ciki kedai ki jira kiga ikon Allah.. Allah yakaimu ranar suna... Ganin fada ze tashi agidan yasa Asiya kama hannun ànty tajata zuwa waje. Abubakar zeyi magana yaji Mama ta wanke shi da gigitancen mari wanda yasa shi Jin kansa n'a juyawa... Mama cikin fada tace kayi Asara wallahi makiyar tawa da kai ake hada kai ànacin zarafina.. Cikin Jin zafin marin da tayi masa yabar wajen kai tsaye waje ya nufa.. Salma cikin rarrashi tace Mama hakuri zakiyi ai ànty tashanye miki miji da yayan ki.. Nidai ce kuruwata tafi karfin ta shiyasa kikaga ta kasa iyawa dani.. Mama cikin jin dadin kalaman Salma tace Allah yatsare yakai ku lfy. Da ameen ta amsa tareda fita wajen.. Ta iske Abubakar n'a shirin tada mota. Ànty tace dan jira mana Abubakar zata fito yanzu. Bata gama rufe baki ba sai ga Salma ta fito cikin yauki tareda bude bayan boot din motar tasa nata kayan aciki... Shiga motar tayi hakan yasa yaja motar cikin kwarewa yana mai Jin zafin marin da Mama tayi masa zuciyar sa na kuna barin wani tunani yayi hakan yasa babu bata lokaci yahau titin daze sada su airport din... Faruk da Aminu duk sun gama shiryawa Abdul Samad da Rahama kadai suke jira hakan yasa suka fita compound gidan.. Dan Sallamar me gadi. Me gadi cikin kewa yace yanzu in kun tafi waze ringa bani Abinci irin n'a Madam.. Faruk yayi Murmushi yace kai matsalar ka kenan abinci saika je restaurant mafi kusa yafada tareda zaro brandir din dubu hamsin yabashi yace ga wannan karike inji ogan naka yace baze wuce sati biyu ba. Inma da wani abu ai zaku ringa waya.. . Barin sa sukai tareda da nufar motar ta su... Mai gadi nata godiya yanata fadin Allah yatsare. Ameen suka furta. Yarima Samad bakaramin shiga yayi ba dan shigar su ta yayan sarakuna yayi.. Ita Ko Rahama itama irin shigar matar sarakuna tayi sossai shigar tayi mata kyau kayan su kala daya suka sa Anko.. Alkyabba duk taji ya mata nauyi bata Saba ba. Kallon yake yace kardai ace harkin fara gajiya somin tabi ne bakiyi komai ba.. Rahama tace Ah ni wannan kayan ina zan iya yin wuni dashi à jikina.. Karar wayar sa ne yasa shi dubawa yaga kiran Faruk ne dan haka be Daga ba yasan sunacen suna jiran su ne.. Kallon Rahama yake kamar ya dauke ta dan bakaramin tafiya da tunanin sa tayi ba... Wayar Rahama yasoma ring tana dubawa taga Asiya hakan yasa ta Daga.. Asiya ta sanar mata suna airport tundazu su kadai suke jira.. Rahama cikin Jin dadi tace har kun rigamu kenan. Muma yanzu zamu taho InshAllah.. Bayan ta katse wayar cikin sassaita murya tace Su Ànty da Asiya da Salma suna airport mu kadai suke jira.. Sossai ran sa yabaci Jin ta ambaci Salma.. Beson ta gane beji dadin tafiyar da za'ai da Salma ba yace MashaAllah kice harda kanwar ta mu. Rahama tace eh harda ita tana kokarin daukan jakar ta zata fita... Kamo hannun ta yayi yace zonan.. Rau Rau da idanu take masa kallo mai Ayar da tambaya. Cikin yin kasa da murya yace kidan bani inda shafa koda na minti goma ne.. Rahama zatai magana........ Yanzu aka soma wasan kudai Muje zuwa ankusa zuwa inda labarin zedau zafi. Jinjina gareku masoya n'a. Fans dîna. Yan spécial A Yan spécial B Normal group A Normal group B Allah yabar kauna Masu karanta n'a sata bandaku dan nasan ku na Allah ya isa kuke karantawa Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:45 - Nuriyyat: KANWATA Littafin nan kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata ne. Inkin bukata ga nomba 09069080725 5️⃣9️⃣ Rahama zatai magana yace naji nafasa naga harkina shirin yiin kuka. Muje Ko yafada tareda yin gaba tana biye dashi abaya dauke da jakar ta ahannu. Cikin hanzari suka fito yarima be tsaya wata wata ba yayi gaba gun su Faruk da suke ta suke ta yaba kyaun haduwar sa rabon su dasuga gansa cikin wannan shigar tun uban sa na kan karagan mulki.. Rahama daidai kofar fita Daga falon ta tsaya karanto adu'oi sossai.. Dadewar ta yasa Faruk fadin Samad yakamata kaje kadubo Madam munayin l'atti fa kuma naji kace bamu kadai bane harda yan uwan ta.. Fitowar Rahama yasa su yin shiru Aminu da Faruk kallon juna sukai suna kallon kayan da Rahama da Samad suka sanya sossai wannan shigar ta burge su.. Faruk yace Madam Dan Allah dan matso kusa dashi zandauke ku hoto.. Ba musu tazo Shiko Samad gyara Tsayuwar yayi inda yaita daukan su zafafan hotuna shida Aminu.. Suna gama daukan hoto suka d'au hanya.. Koda suka iso Airport din har anfara kiran suna.. Yarima yana karasowa wajen yagaida Ànty cike da ladabi. Salma ganin sa yasa tafara sakin Murmushi gaishe shi tayi ciki ciki ya Amsa mata.. Asiya tace Rahama mu tafi Ko. Yarima yace ku dakata jirgin da zamu personnel ne. Inbahaka muka ce zamu bi n'a nijeria a Lagos za'a sauke mu.. Bega m'a rufe bakin sa sai ga SAMAD AIR PLAN PERSONNEL Yasauka hakan yasa gabadaya wajen cikin mamaki suke kallon wannan jirgin banda Aminu da Faruk dasu suka San komai.. Rahama karanta sunan jirgin take tana maimaitawa acikin zuciyar ta.. Su Ko Ànty da su Asiya 'da Salma duk mamaki yacika su.. Abubakar yace MashaAllah yana kallon Yarima dake kokarin yin gaba wajen wannan jirgin cikin burgewa yake tafiya wanda yaja hankalin ila' irin matan da mazan dake wajen airport din suna ta Fadin MashaAllah musamman Ganin Rahama gefen sa.. Cikin yan zaman wajen Airport din take fadin ai wannan da kuke gani Jikan Sarki ne. Jirgin sa personnel inhar zebar kasar nan.. Dayan tace Amma kaman Jirgin bata kasa Nigeria bace ance nashi ne nakansa ai ya taka Arziki 'matashi ne yanda ya shahara wajen gina kasuwanci da kwarewa akan Ayyukan da yasa agaba... Koda suka iso wajen Jirgin juyowa yayi dan yiwa Abubakar sallama taré bashi Umarnin motar su Akira drever sa yazo yadauka.. Abubakar yace InshAllah zan sanar masa cike da girmama juna suke sukai Musabaha Bakin su dauke da Adu'a suka Shiga Jirgin Rahama tana kokarin zuwa wajen anti ta zauna wani kallo da yayi mata n'a kishiga taitayin ki hakan yasa tazauna gefen.sa. Tsit kakeji babu mai magana acikin su Ko wanne yana ta karanto Adu'oi kariya Daga ubangijin sa... Kusan minti goma suka dauka kafun Jirgin ya keta Azo cike da kwarewar drever.. Abubakar jikin Asanyaye yadawo cike da kewar Ànty ga Abba baya nan gashi Mama yau ta baci tsakanin su tunda harda Mari.. Hanyar sa ta barin filin Airport din yaci karo da Samira yarinyar dake son Samad. Cikin yauki takaraso tace dazun kamar kaine nagani tareda wasu maza uku.. Abubakar ya hada rai yace eh haka ne me yafaru ne ? Murmushi yake tayi tace daman cikin su akwai wanda nakeson gani wannan dan balaraben nan akan wani hoto da yake nema.. Abubakar cikin gajiya da sauraren ta yace wai ku matan yanzu meyasa bakuda Aji ne bakwa jiran a nemeku kai Allah ya wadaran naka ya lalace wlh.. Yarima Samad kikeso Ko. Toshi da Matar sa. suka wuce da à bokan sa. Gefen ta yaraba yana kokarin wuce ta. Tasha gaban cikin magiya kamar zatai kuka tace haba dan uwa meye laifina dan naso shi.. Wallahi inason sa Samad din nan.. Ta dalilin ka nasan sunan shi ka taimaka mun.. Abubakar beko tsaya bin ta kanta ba yayi gaba yana buga uban sauri yana tsuki cike da takaicin halayen yan matan zamanin nan.. Ita Ko sakaka take kallon shi cikin sanyin jiki ta lalubo wayar ta tareda ajiyewa Faruk sakon voice kamar haka.. Meyasa kaki bari mu hadu tun ranan d'ana ganku. Yau gashi n'a hango ku kafun nakaraso kun wuce takai karshen zancen tareda rufe datar ta. Maida wayar tayi cikin jakar ta.... *********************** 🇧🇯 Kwatano Tun safiyan Ranar gabadaya kasar ta dauka zancen auren Yarima Samad dunbum jama'a Mamaki sukayi sossai hakan yasa Airport din Cadjehoun inda *SAMAD AIR PLAN* yake sossai wajen yacika da dunbun jama'a. Yan Jaridu gidan redio da télévision kowani sashi na kasar sun halatta a wajen. Dakarun sojoji da yan Sanda sun iso da hana faruwar rikici awajen. Dan mai Martaba yace kada taron jama'a nan yasa SAMAD fita hayyacin sa. Shi kwata kwata baya son hayaniya...... Sossai airport yasha gyara da ado anyi décoration din All din wajen ga wani glove da aka sanya wacce take bada kaloli kala kala tareda Rubuto suna akasa duk me wucewa saiya tsaya ya kalla Inda wutar ke rubuta. Welcome Abdul Samad _Rahama. Happy Mariage life.. Wannan kenan... Masarautar gheuzo bakaramin Jin Dadi ne masoyan Samad suka tashi dashi ba.. Anyi girke Girke kala kala. Saratu Murna awajen ta ita da Mamy dasu Ahmad da khadija ba'a cewa komai.. Maman Maryam da Maryam sammako sukai zuwa masarautar dan gani da idon su yanda àbun ze kasance.. Hajiya Hassana sossai tashagala wajen taya Mamy delicious girki wanda Abinci Samad ne da Rahama n'a mussaman ne. Kallo daya zakaiwa Mamy ka hango tsatsar Farin ciki tattare da ita.. Tasha ado kamar babu gobe.. Su Ahmad da Khadija sun kure àdaka cikin kaya kala daya tsadaddan shadda. Maman Maryam dake zaune tana kallon rawan jikin da ake tayi.. Tace Mamy bara inje inyiwa Fulani Allah yasanya Alkhairi kinga ana zaman târe Ko.. Mamy tace gaskiya ne yakamata dan ita ma uwa ce Agun Samad... Cikin hanzarin ta Mamy tayi hanyar dakin Fulani da sallama bakin ta tashiga iske Fulani tayi sai Safa da Marwa takeyi acikin dakin.. Cikin gigita Fulani ke kallon Maman Maryam tace kina ganin wannan dan iskan yaron yana kokarin zuwa masarautar mu da Matar sa.. Maman Maryam tace gayamin menéne Mafita cikin tsananin tashin hankali take kallon Fulani.... Fulani nuna mata kujera tayi suka zauna tace ke yanzu yakike tunanin wannan abun zata kasance. ke kenan kinringa Asara kenan duba lamarin nan fa.. Ya za'ai Samad yaki Auren Maryam kuma ki kyaleshu shidin wa.. Maman Maryam tace yakikeson Ayi yanzu tafada tana ciza labban ta. Cikin kukan takaici Fulani tace wallahi saina kashe Samad uban shi ma saida muka ga bayan sa saboda mugun halin sa.. Wallahi shi karamin Alhaki ne yayi kadan Alkur'an harya sani zubda hawaye 😩 Saboda taurin kansa.. Ita matar tasa tsinanniya kwana uku nabata da kafafun ta zata bar kasar nan wlh shegiya hauka zan manna mata irin n'a Surukin ta. Maman Maryam tace yanzu kina ganin zamuyi nasara kuwa.. Abban Marwan da Marwan din da suka shigo dakin kamar an jefo su cikin tashin hankali. Suke kallo Fulani da duk tabi ta rude.. Marwan yace Fulani ance fa sun kusa karasowa kuma gobe ne za'ai babban taron da ba'a taba kamar shi ba a masarautar nan.. Ni wlh Samad dinnan ba kashe shi za'ai ba ahuta yakarashe zancen yana huci kamar kumurcin zaki... Abban Marwan cikin iya salon sa da dabarun sa yace A'a basai ankashe shi ba yin haka zekawo zargi acikin Masarautar nan. Mafita daya ce à barsu suzo din agama taron lafiya.. Bayan an watse ne zamu san yanda zamuyi dasu amma wane su manta da yan iska.. InshAllah Marwan Saika yi aure kuma kaine zaka haifo jikan FARKO... Marwan yace Abba kana ganin haka zeyu kuwa naje wa Mai martaba da zancen inason aure. Cémin yayi wai banda Sana'ar rike mata Saboda Allah aiko Auren gâta ana iya mun wani Arzikine beda shi.. Abban Marwan yace karka damu shi mai Martaba nashi mai Sauki ne n'alura maganin sa yagama Aiki zan kara masa sabon jiko bara ma yanzu inje inhada masa kafun taro yayi taro yaki saurarena yakarashe zancen tareda fita dakin cikin Azama.. Fulani da Maman Maryam binsa sukai da kallo harya fice.. Marwan shima fita yayi dan zuwa ya shirya kafun su Samad su iso... Ita Ko Maman Maryam tace yanzu bara inkoma kada Kanwata taga n'a dade tayi tunanin wani Abu.. Fulani tace babu matsala je ki zan nemeki.. Tana fita Fulani da sheke da wani mugun dariya tace Shasha wawiya jibe ta Ko kunya babu wai yar uwar ta takewa Hassada Saboda mijin kanwar ta be zabe ta ba... Ko me Fulani ke nufi da wannan Kalaman kudai muje zuwa fans... Tsaki taita je rowa shegiya kina tunanin in ma auren ne zan yarda Samad ya auri yar ki ne.. Wallahi saide ya Auri. Diyar Ànty n'a bilkisu mai gadon zinare. Daukar wayar tayi ta dannawa bokan jeji waya.. Bugu daya ya Daga wayar cikin kukan munafuncin tace yanzu kana ganin yaron nan zeyi Abunda d'ana be aikata ba. Wai meyasa kuka kasa iyawa dashi ne karamin Alhaki... Dagacen bangaren Boka yace haba ya zakice haka zan baki Mamaki badai sun kusa sauka ba kedai zubawa sarautar Allah idanu kiga yanda wasan zekaya.. Inason duk. Halin da ake ciki yanzu kizo nan kisameni.. Fulani tace kasan akwai taro fa kada anemeni arasa.. Boka yace karki damu zan dauke hankalin kowa akan ki kedai kizo akwai aikin da za'ai mai zafi zafin ta. Cikin yarda da zancen sa tace gani nan shiryawa yanzu zaka ganni tareda katse wayar tana dariyan mugun ta... Baiwar ta Asabe tashigo cike da ladabi tace ya shugaba ta.. Kallon banza take bin ta dashi kiyi magana kin wani dukar da kanki... Cikin Rawan Murya Asabe tace daman sonake inje Sashin su Mamy in tayasu aikace aikace taron baki shiyasa nazo neman izini.. Wani kallo Fulani ke bin ta dashi masu tarin ma'anoni cike da jin haushin ta dakuma tuna fita zatayi. Yasa tace eh babu damuwa kuje Kuyi aikin ai yau ranar Murna ce.. Cike da Jin Dadi tabar dakin itako Fulani dakin ta. Ta nufa dan shirya wa cikin hanzarin ta.... Karima zuwa tayi Sashin Rahama da Samad room freshner ta fesa ta kunna turaren wuta gabadaya sashin har cikin masarautar yadau kamshin mai dadin shaka.. Kokarin fitowa take taci karo da hassana itama cikin ado tasha babban Shadda ajikin ta.. Kallon Karima take tace harkin fito ne ? Karima tace eh na fito ya 'akai ne t'a tsareta da idanu.. Hassana tace babu komai n'a zata zan dan tayaki aikine. Karima tace A'a aina gama kuma kinga shugaba n'a yau ze iso. Baya kaunar yaga wani ya tayani aiki rannan m'a dan be nan ne kuma inason abokiyar fira shiyasa mukai taré... Hassana tayi Murmushi irin t'asu ta manya tace Karima kenan yanzu shi kwata kwata beson yaga wani yana taya ki aiki to Saboda me ? Karima cikin Kosawa da yawan tambayoyin hassana tace nima bazan San dalilin sa kawai yace ga yanda yake so.. Nikuma yazama wajibi in masa biyayya.. Hassana tace kwarai kuwa hakane Allah yasa mudace.. Karima tace Ameen tareda rufo sashin Samad tayi gaba. Hassana nabiye da ita abaya tana mamakin yanda akai duk zaman ta gidan ta kasa gane kan komi sai juya mata hankali Karima takeyi. Jakadiya taki bata damar suyi magana kullum sai ce mata take gobe gobe har yanzu goben taki zuwa.. Tafara sarewa da lamarin gidan dan haka tasa aranta da angama taron zata tafi garin su... Fadar mai Martaba cike yake da dunban jama'a. Inda Abba Marwan ke zaune kusa da mai Martaba suna kwasar gaisuwa agun baki.. Roban Faro ya dauko hannun sa cike da ruwan maganin kamar n'a gargajiya. Cikin yin kasa da Murya yace ya Abby ga maganin ka fa. Yakamata Ace kasha kafun taro yayi taro Saboda lafiya ka... Mai Martaba kallon sa yake cike da fara a yace kabar shi zuwa d'are nasha dan indan nasha jiri yake sani kasan maganin hausa akwai karfi kuma gani da taro banson inkasa sakewa da jama'a yakarashe zancen yana sauraren kirarin da fadawa ke masa.. Kallon Waziri yayi yace yanzu saura minti Ashirin su karaso maza à tafi da motoci zuwa daukosu wanda Yarima ze shiga da Amaryan dafatan motar tana redy Ko.. Waziri yace eh ranka shidade yana redy... To maza Atafi nakosa inga zuwan su gidan nan.. Abban Marwan yace maza Waziri a je acika Umarni kasan d'ana zezo da Matar sa.. Cikin hanzari Waziri yafita.. Abban Marwan yace to bara inje in ajiye maganin zuwa d'are sai inkawo maka Ko.. Mai Martaba yace Ah Ah kabarshi zanshiga ciki dashi.. Badan ransa yaso ba yace kai ALLAH YA TAIMAKI Sarki to zanje indawo.. Mai Martaba yace ina zakaje kuma A'a kada kaje Ko nan da cen.. Sossai Ran sa yabaci tareda gyara zaman sa suna kwasar gaisuwa... Fulani daidai fita wajen gari wajen wani jeji tayi parking din motar ta... Tana fitowa tarufe motar tareda nufar wannan jejin cikin saurin ta cikin kwazazzabai take buga uban sauri ga ciyayi ga ramuka haka take ta jefa kafafun ta cikin tsoron wannan wajen har Allah yabata nasaran karasowa wajen bokan dake zaune nannade da kafafun sa... Dariya yasoma saida ya firgitata ta gigice ganin yanda launin sa ya canza lokaci daya.. Zama tayi cikin tsoro da fargaba tace n'a iso boka. Kallon ta yake da jajayen Idanun sa kamar wuta ya fiddo wata katuwar kwarya gaban sa... Yace yanzu gayamin me kikeso ayi ne dan haryanzu be kusance ta kinga babu Alamun samu ciki tattare da ita bare. Mai Martaba yafadi mugun kudurin sa... Dadi taji aran ta tace eh tunda be kusance ta kenan dai aikin ka nakyau ace suna zaune gida daya inda babu kai nasan da yanzu tana dauke da ciki.. Boko yace kwarai kuwa mune nan muka hana shi kusantar ta.. Itama muka sa mata girman Kai zasu ci uban su.. Kwaryan dake gaban sa yazubawa ruwa. Yace dan leko ki gani.. Hakan yasa Fulani tashi Daga zaune tana kallon wannan ruwan.. Zare Idanun ta tayi ganin Samad Samad da Matar sa suna kokarin sauka Daga cikin jirgin.. Kallon Matar Samad take Amma Alkyabba dake kanta ya hana taga fuskar ta.. Cikin tashin hankali tace boka gasu nan fa.. Dariya yayi yace yanzu me kikeso ayi masa... Fulani tace so nake akashe masa mazakutan sa kawai... Wani katuwar karamar maciji tana kusa dashi hannun yasa tareda dauko ta a cillata awannan ruwan ta tafi... Yayi daidai da Saukowar Samad Daga jirgin sama daidai da shigar wannan macijin À marar sa... Samad Wash ya furta awajen dafe da marar sa yana kokarin faduwa.. Hannun Rahama tasa ta tallafosa kallo daya tayi masa ta gane abunda ke damun sa... Cikin Azama suka dan matsa Daga gefe su Ànty n'a bayan su cikin damuwa Ko wanne su... Adu'oi tafara karantowa masu zafi wanda rabon ta da tayi su tun tana gidan iyayen ta. tana gamawa takama wajen da taga yarike tayi masa tofi.. Sub sub sub wannan macijin yafita aguje jikin Samad tareda komawa inda aka turo shi.... Shiko Samad n'an take yamike yace karku damu fa ciwon yatafi.. Cikin tashin Hankali fulani dariyar ta yakoma ciki tana zazzare idanu ganin dawowar Macijin Daga ita har boka saida.......... *Ta ku har kullum kyauta Daga Allah* 3/21/22, 07:46 - Nuriyyat: KANWATA 09069080725 IKILIMA ADAM KYAUTA DAGA ALLAH 6️⃣0️⃣ Saida suka tsorata. Boka yana kallon yanda macijin ke ta wusil wusil kamar ze mutu ya dade haka Sannan boka ya watsa masa wani ruwa yauki kamar kubewa hakan yasa yayi tsit ya kwanta lamo yana maida numfashi... Fulani da take agigice Idanun ta nakan macijin tace wannan wace irin yar Asiri ce wannan.. . Boka yayi dariya me kama da ciwo yace ke karki damu wannan yarinyar da Ayar Allah take Amfani.. Nikuma namiki Alkawari duk sanda take cikin Jinin Al'ada à sanar mun a lokacin ne zanyi nawa aikin yar iska har ta isa m'a.. Babu Mamaki baban ta nasha turawa mutane Aljanu akaisu magani wajen su har kasar kwatano bakiga yanda yake kona mana Aljanai ba.. Ina nan da haushin uban ta Ko babu ke ni zan yake ta. Fulani ajiyar zuciya ta sauke tana kallon boka tace to yaushe zan dawo ne yarinya nan fa. Wallahi banason ya kusance ta.. Boka yace kinadai gani da Idanun ki mun tura ta maido mana. ABU daya zakiyi ki taimaki kanki kafun n'azo da nawa aikin. Kisan hanyar da zaki bi. Ki nesan ta shi da ita. Har tsawon kwana bakwai lokacin zata kasance cikin Jinin Al'ada. Zanyi Amfani da wannan damar wajen cimma manufar mu.. Fulani cikin takaici tace naji boka ni zan tafi banson su rigani isa gidan takarashe zancen tareda tashi cikin tsaurin ta tabar jejin tareda nufar inda motar ta yake ta hau babu bata lokaci.... Shiko boka zaune yake yana jinjinar Al'amarin Rahama ita wace irin yarinya ce haka dan matuka ta mugun bashi tsoro kasa nunawa Fulani yayi..... Filin Airport Samad n'a karasowa tsakiyar filin wajen hannun sa cikin n'a Rahama. Ko d'ar beji ba bare kunya haka yakara manne hannun Rahama da nashi su Asiya da Ànty kallon ikon Allah suke suna Murmushi dan Sam yaki basu daman suyi magana da ita tunda suka t'aso.. Ita Ko Salma gabadaya hankalin ta yayi mugun tashi ganin yanda yake ta kara manne wa yayar ta.. Kan kace me gabadaya ma'aikatan sa suka hallara gaban sa.. Secretaria, manajoji, PA, da kananan ma'aikata Ko wanne su layi yayi sanye cikin uniforme din aikin su.. Hada baki sukai wajen Fadin. Welcome Sir. Kada kai yayi yana Murmushin ganin kowannen su lafiya.. Cike da ladabi suka fara gaishe da Rahama.. Itama din yanda taga Samad yayi hakan tayi tsab take lura da duk wani motsin shi.. Su Faruk suna karasowa wajen sukace bismillah Yarima mu tafi. Kokarin wucewa suke kowane Ma'aikaci suna ta koran jama'a cikan da akai yasa Samad yayi burki Daga inda yake yaki motsa kafafun sa.. Sojoji da yan sanda ne suka fara watse cinkoson da akai ta hanyar maida mutane cen baya.. Yan Sanda uku ne suka zo wajen su Yarima tareda nuna musu hanyar da zasu bi.. Kai tsaye sukabi hanyar gabadayan sossai. Rahama da yan uwanta suke kallon wannan glove din dake rubuta welcome. Abdul Samad Rahama. Happy mariage life.. Sossai wannan abun ya burge Rahama bakaramin dadi taji ba har ta nuna afili duk motsin ta Samad yana kallon ta yasan ta shagala da kallon wannan glove din dakuma décoration din da akai da sunan su... Daidai Mafitar Aiport din. Cikin Sauri sauri bayi suka fito Daga cikin motar masarauta tareda zuwa shimfida dogon carpet gaban su... Wanda yake dauke da sunan Ango da Amarya.. Cike da takama da izza Samad ke taka wannan carpet din shida Rahama bayi suna ta watsa kyalyalin dake a hannun su a duk inda zasu sa kafafun su. Bakaramin burge jama'ar wajen wannan tsarin yayi ba... Hakan yasa yan Jaridu da sukai ta daukan hotuna da vidéo direct Kokarin shiga motar su cikin yan Jaridu ya karaso wajen lasifika n'a hannun sa.. Yace Barka da isowa dan Sarki jikan Sarki '' mun samu labarin ka daura aure a garin kano kuma gobe za'ai taron biki.... Yarima gyara Tsayuwar sa dan basu Amsa..... Yayi daidai da cen kasar 🇬🇦 Gabon din Baba Salihu da Sheik da Malam Isa suna gaban Akwatin TV suna kallon tashar Canal 3 daya Daga cikin tasoshin kwatano.. Direct suke kallon shirin da ake nunawa kai tsaye a filin Aiport din Sheik bakin sa dauke da Murmushi suke sauraron jawabin Yarima Samad.. Inda yake Fadin. Eh nayi aure a kasar Nigeria wannan surprise ne nayiwa yan kasata kwatano.. Dan Jarida dake dauke da lasifika me dauke da tambari canal 3 yace. Ko zaka iya gayamana yanda akai ka hadu da gimbiyar ka.. Yarima gyara kallon dan jaridan yayi hakan yabasu daman kawo lasifikan daidai saitin bakin sa.. Cikin isa da muryan sa mai dadin sauraro.. Yace n'a hadu da Mata ta Rahama ne a filin airport yana me kallon ta.. Wannan haduwan da mukai zuciya ta takamu da son Mata ta abar kauna ta... Gabadaya wajen aka dauki tabi. Yace kuma ba shine ranar farko d'ana fara hadu da ita ba '' 'ranar farko shine Ranar da muka kwanta rashin lafiya alokaci daya Saboda muhimmancin soyayya dake tsakanin mu da ita.. Rahama Rahma ce à gareni yakarashe zancen tareda shiga motar itama Rahama ta shiga aka rufo masu kofa. Tsaf yarima yasan wannan daukar da akai musu duk duniya zata gani harda magautan shi dole yazabi wannan hanyar domin kauda tunanin su akan sa.. Sheik da baba salihu bakaramin dadi sukaji ba ganin yanda Yarima yayi bayani sai Fadi suke Alhmdulilah Alhmdulilah tareda daukan lemun da suka zuba akofi suna sha cikin Jin dadin ganin yayan su.. Bakaramin dadi sheik yaji ba ganin Ànty cike da kamala tana Murmushin Jin jawabin Yarima Samad.. Kwatano.. Nan da nan motocin masarauta suka bar filin airport din.. Suka d'au babban titin daze sada su da masarautar ghuezo.. Yarima zaune cikin motar banda kallon Rahama ba abunda yake yi cikin kasa da murya yace.. Da mun shiga Masarauta inason duk inda nasa kafa kibini karki yarda ki canza hanya in ba nine nace ki tafi ba.. Gyada masa kai tayi cikin gamsuwa. Hannun ta ya rike cikin nashi yana murzasu ahankali ba daman tayi magana tana tsoro... Cikin yin kasa da murya yace dazun wani Adu'a kika karanto ne bakaramin dadin sa naji ba.. Murmushi tayi wanda yasa kuncin ta lotsawa tace adu'a ce wanda ke dauke da babban kariya gani nayi kamar ciwon naka yanada Alaka da iska shiyasa nayi hakan. Murmushi yayi yace nagode Rahamatullah.. Shiru tayi tana cigaba da kallon hanyar da suke bi.. Motocin daidai Masarautar tayi parking babu bata lokaci Masu gadi suka bude kofofi.. Motocin suka shigo ciki. zuwa parking space.. Nan da nan Masarautar ya karade da gudan tsoffafi bayi n'a cikin Masarautar yayi daidai da fitowar hadimai da bayi da kuyangu. RAHAMA bakin ta dauke da Adu'oi ta sauke kafafun ta cikin masarautar. Wanda yayi sanadiyan wani kara Daga Sama nan da nan Garin ya hade wani iska ke kadawa mai cike da ni'ima wanda yake nuna hadari n'a d'af da sauka.. Dan duk wani shukoki dake wajen iska nata kada su... Yarima Samad kai tsaye suka cusa cikin Masarautar da Aka kawata shi.... Rahama cikin Azama take bin Samad a bayan ta.. Suna shiga Daga ciki Bayi sukayi layi daya suna sanye cikin uniforme din Masarautar ran su aduke.. Sukace ya Barka da zuwa jikan Sarki '' Barka da zuwa Amaryar Yarima.. Wuce su yayi batareda yayi musu magana ba.. Rahama n'a ganin yayi gaba ta take masa baya.. Su Ànty da Asiya da, salma tuni Su Bayi suka wuce dasu sashin da bakin Masarautar ke sauka... Yarima Samad kai tsaye Fadar Sarki ya nufa bakin sa dauke da Sallama yashigo.. Ganin sa bakaramin Girgiza mutanen wajen yayi ba mussaman Abban Marwan da Abban Maryam da wasu n'a kusa dasu sossai suka razana basu gama gigicewa ba... Sallamar Rahama ne yasa kowa awajen tashi tsaye suna kallon takun da take yi har ta iso kusa da mijin nata.. Risina tayi kasa kanta aduke tagaida mai Martaba.. Cikin Jin dadin gaisuwar ta Mai Martaba yace Madallah da zuwan Amaryan Samad.. Abdul Samad kallon mutan dakin yake cike da izza dan yasan suna jiran suji abunda ze furta.. Alhmdulilah Allah yakawoni gida lafiya tareda matata Rahama.. Dafatan Masarautar nan zasuyi mata biyayya kamar yanda ake min.. Ku sani duk wanda ya bata ran ta.. Uhmm ni yatabo kuma babu sassauci tattare dani awannan karon sossai n'a shirya muku ban ware kowa ba.. Duk wanda ya tsargu dashi nake... Kowa wajen tsit yayi Ahmad dake zaune kusa da Marwan kowanne su yanata juya kalaman sa. Shi Ahmad yayi nazarin sa amma ya kasa gano inda habaicin Samad ya dosa.. Shiko Marwan tsaf ya gane hardashi a cikin jawabin Samad... Abban Marwan sossai yake ta jinjina kalaman sa shida Abban Maryam kowa awajen da abunda yake sakawa aransa... Mai Martaba shi kansa yayi matukar mamakin yaron da yake shiru shiru magana ma be dameshi ba shine yau yake ta fadin zance yasan akwai wata akasa.. Rahama ita kam kalaman sa sun matukar daure mata kai takasa gane inda ya dosa... Maganar sa ne yadawo da ita duniyar tunanin data fada... Cike da ladabi kamar bashi yagama zuba musu rashin ido ba yamikawa kowa hannun wajen sukai musabaha.. Kallon sa yadawo kan Mai Martaba yace tsoho me Ran karfe zamu shiga Daga ciki kasan sai mun leka kowani sashi n'a gidan nan kafun Muje masauki... Mai Martaba yace gaskiya ne wannan.. Samad n'a tashi Rahama itama tashi tayi... Direct cikin gida suka nufa inda hadimai ke take musu baya.... Cikin Azzama Karima ta karaso wajen bakin ta dauke da Murmushi tace ya shugaba na Barka da zuwa.. Kallon ta yake yana Murmushi.. Cikin Jin dadi tace Gimbiya Rahama Barka dazuwa wannan gida me Albarka.. Rahama kada mata kai tayi yanda Samad din yayi... Karima cike da ladabi tace.. Ya shugaba na.. Gimbiya Fulani tace sashin ta zaku fara zuwa shine Al'adar gidan nan duk Amaryar da Aka kawo itace farkon ganin ta... Murmushi yayi yace Babu matsala.. Hakan yasa sukai Sashin Fulani.... Ita Ko Fulani tagama shirin ta tsaf cikin shigar Alfarma. Murmushi takeyi mai cike da Ma'anoni.. Sallamar Yarima rike da hannun Rahama ne. Ya sata tashi tsaye zumbur........... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah No editin maneji 3/21/22, 07:46 - Nuriyyat: *KANWATA* NB Pls masu mun korafi akan wannan Littafin kan bana sakin zancen wajen kwanciyar Samad da Rahama... Addini Akwai Alkunya dole wani abun kanayi kana dan sakayawa bazan iya fitowa koro koro ina sakin zance ba dan wannan littafin bansan iyakar inda yake yawo ba duk da Paid book.. ne Amma zanyi iya kokarina ganin n'a isar da sakon da nakeson isarwa cikin Aminci da kwanciyar hankali.. 09069080725 6️⃣1️⃣ Cike da Mamaki take kallon hannun Rahama da Samad ya rike gam.. Karasowa Falon yayi suka iso har tsakiyar Falon. Rahama kan ta na aduke cike da ladabi tana kokarin risina dan gaishe da Fulani dasauri Samad ya dago tana fadin haba Amarya ta ya za'ai ki durkushe kasa kawai dan gaishe da mutum da Adam irin ki wannan kamar sujjada ce kuma Allah kadai akewa haka.. Sai kuma wayanda ake matukar Jin kunyar su da girmama su.. Kallon Rahama yayi wanda kanta ke aduke cike da takama yayi wani kasaitaccen Murmushi wanda ke bayyana kamalar sa yace.. Wannan Matar baba n'a Ma'ana kanin Mahaifina.. Wani bangaren kuma abokiyar wasa ta ce shiyasa kikaji n'a hanaki yi mata wannan gaisuwan... Kallon Fulani yake yace mun hadu da Karima ta idar mun da sakon sashin ki ne nafarko inda yakamata infara zuwa. Jawo Rahama yayi tareda rungume ta ajikin tanason kwacewa tana tsoron abunda zebiyo baya inhar sun bar dakin tasan halin sa babu sauki wani fanin.. To gamu munzo ki bamu abunda zaki bamu yana kallon fuskar dauke da Murmushi sabanin da idan yashigo dakin ta cikin hada rai yake.. Jin tayi shiru ne t'a Gaza magana banda tafasa babu abunda zuciyar takeyi ji take kamar ta kurma ihu tace wayyo à kawo mata dauki irin wannan cin fuskan haka da Samad yayi mata tunda take arayuwar ba'a taba yi mata kwatan kwacin sa ba... Cikin d'Anne Fushin ta tace Ayya Sannu dazuwa Yata dan yaye Alkyabba nan muga fuskar ki mana. Mufa iyayen ki ne.. Samad yace kwarai kuwa kune sahun farko ma a iyayen bakiga wajen ki muka fara lekowa ba. Saboda kina cike da zalaman son ganin danki da Matar sa Ko. To gamu yakara matse Rahama ajikin sa.. Shiru tayi tace uhmm Samad nayi murna da zuwan ku dafatan kun iso lafiya.. Keko Amarya ki saki jikin ki nan gidan ku ne... Samad tabe baki yace yace tunda bazaki bamu wurin zama ba tomu zamu zauna sakin Rahama yayi ja zata suka zauna kan kujera.. Tareda daura kafar sa daya kan tebur.. Lemun dake kan tebur din yazuba a kofi ya sha yana lumshe idanu... Amarya zaki sha yana kallon Rahama kofi à hannun sa kada masa kai tayi Alamun A'a.. Fulani takai kololuwa wajen bacin rai tace. Kuna iya tafiya sashin Mama Karama kartaga har yanzu baku shigo ba... Samad yace Ah karki damu meye n'a ta dan n'a tsaya wajen uwata. Kefa uwata ce babu matsala inna kwana anan.. Duk yanda Fulani take tunanin saukin kan Samad ashe ya zarce tunanin ta... Tashi yayi tsaye hakan yasa Rahama itama tashi tsaye.. Fulani tace Au Amarya bazaki bâri inga fuskar ki ba..... Sossai Rahama ta Kosa taji meye tsakanin Samad da Fulani.. Yaye Alkyabba tayi.. Fulani saida ta tsorata dan ganin kyawun yarinyar kamar ita tayi kanta batayi zato Ko tsammanin zesa mu. Mata irin ta ba. KADA kai tashigayi tace. Lallai Samad ka iya zabe uhmm koda yake ba zabin ka bane. Zabin Mai Martaba ne fa kila ya lura céwar kana shirin lalacewa shiyasa yayi maka auren Matar da wani yace yafasa dauka... . Bakaramin zafin kalaman ta Yarima da Rahama sukaji ba.. Shiko Samad cikin nuna rashin damuwa akan zancen ta.. Yace bakisan Ance wani hanin da Allah baiwa ce.. Shiyasa naki Aminta da tayin bikisu da kikayi mun.. Allah ya musanya mun da Mafi Alkhairin Mata... Shiko wanda yafasa auren ta.. Matsayin sa ne bekai ya aure ta ba.. Shiyasa Allah ya canza lamarin. Ni nabiya Sadaki aka daura Ko ince Mai Martaba yabiya.. Kinkosan Abunda ake cewa auren Sadaka kuwa ? Saika fada fitsarrare tana huci sama sama.. Ai auren Sadaka shine auren dako sadaki baka biya ba aka tura maka. Bayan mun biya kinga kuwa mun siya ne da kudin mu.. Gashi gobe za'ai shagalin biki ina fatan dai kinyi gayyata yakarashe zancen tareda kama hannun Rahama suka fice Daga dakin nata.. Banda Safa da Marwa babu ABUNDA fulani keyi cike da mamaki yau itace Samad ya disga agaban matar shi.. Eh lallai dole indau Mataki shegu tsinannu. Ya auro Aljana irin sa dangin matsiyata Samad direct sashin Mama karama suka nufa.. Ganin su yasa cike da fara'a ta tarbe su.. MashaAllah MashaAllah Kishiyata Rahama yau dai Allah ya hadamu zamuga waye gwarzo agun maigidan namu... Samad sossai yake dariya yace Mama karama aikece uwargida duk wacce tazo tana bayan ki.. Rahama cike da ladabi ta durkushe domin gaida Mama karama.. Sossai ta yaba da hankali da nutsuwar Rahama Komai nata cike da nutsuwa takeyin sa.. Rahama cikin Kosawa tayi kasa da murya yanda mama karama bazata jiyo ta ba.. Tace pls incire wannan kayan nauyin dake jikina ya isheni wlh.. Kallon ta yake cikin hada fuska yace aiko bazaki cire ba harsai mun koma sashin mu.... Abincin da Mama karama ta jera musu ne yajawo hankalin sa wajen Fadin kai gaskiya bazamu ci Abinci yanzu ba sai Anjima kisa akirawo Karima tazo ta dauki Abinci takai sashi n'a.. MAMA KARAMA tace inkai bazaka ci ba saika hana matar ka.. Zazzakar muryan Rahama taji tana Fadin n'a koshi Mama.. Suna gama abunda zasu yi suka baro sashin Mama Karama.. Direct bangaren da Aka sauke su Ànty suka nufa dan Jan su zuwa sashin Mamy àcen ne zasu ci Abinci ranar farkon zuwan su. Kafun aringa kai masu har daki.. Babu bata lokaci suka isa... Samad daga waje ya tsaya yaba Rahama damar shiga Daga ciki dan kiran su.. Rahama nashiga dakin iske su tayi azaune suna kallon maimaicin daukar yan jaridu a filin airport.. Ànty darawa tayi tace uhmm Kunga nagartaccen namiji wanda ya iya salo da Jan hankalin duk me sauraron sa... Rahama d'ake kokarin zama kusa da ita.. Tace au Ànty kenan har sun saka gidan TV. Asiya tace ke baki lura bane tun filin airport din direct suke nuna shirin kai tsaye... Rahama kallon Salma tayi wacce taki magana banda danna wayar ta babu abunda take yi. Cike dajin haushin yayar mannewa Samad da tayi a masarauta taré barin su tabi shi. My Kanwaty yana kinyi shiru anata magana Ko duk gajiya ce.. Salma murmushin yake tayi tace eh Antina inaga harda gajiyan fa.. Yi hakuri InshAllah zaki samu waje kidan huta. Ànty yana waje kofar dakin nan. Yace akira ku zamu je. Sashin Mamy taré.. Ànty tace Amma fa Rahama kin iya Ya za'ai kibar shi waje ki shigo harda zama kina labari.. Tabe baki Rahama tayi tace uhmm ànty kema dai.. Ànty tace nima dai me iyee fita idanuna fa banson irin haka Daga yau kada ki kara kinji Ko. KADA kai tayi ganin ran Ànty ya baci tace InshAllah bazan kara ba. Dan yi Murmushi mana naga kin hada rai.. Murmushi tayi tace uhmm oya ki fara fita tana '' hakan yasa Rahama yin gaba.. Dukan su dakin tashi sukai suka take mata baya.. Duk abunda suke fade Yarima yana sauraren Daga wajen firan tasu dariya tabashi..... Ganin Rahama tafito tsareta da idanu yayi yace harkin gama ? Na tsaya su dan shiryane Au toh sun shirya Ko yafada tareda sakar mata Murmushi.. Fitowar su Ànty yasashi yin gaba suna biye dashi Abaya.. Daidai Mashigar sashin Mamy yaga Karima tsaye awajen ta kasa ta tsare bata yarda wani yashiga sashin Mamy ba sai shugaban ta yashiga... Ta hangosu zuwa hakan yasa ta fadada fara'ar ta.. Bakin ta dauke da Murmushi tafara lale lale Barka da zuwar gimbiyar gheuzo.. Ba Rahama ba har su Ànty da Asiya 'da Salma.. Maimaita kalma gimbiya suke yi to me take nufi shine basu sani ba.. Shiko Yarima koda ya iso kusa da Karima dan matsa yayi kusa da ita tareda yi mata magana daidai saitin kunnen ta yanda babu wanda zeji.. Sai gani sukai Karima tana kada kai Alamun gamsuwa.. Ko me yafada mata Salma take tambayar kanta.. Gaba yayi hakan yasa Karima yi musu iso cikin babban Falon.. Da Sallama bakin su suka Shiga Daga ciki.. Mamy zaune take ganin su yasa tashi fuskanta dauke da fara'a ta taré su.. Tafara lale lale maraba da zuwan ku. Kallon Rahama take tace Ah Ah yau ga Matar Samad acikin Masarautar mu Allah mai iko hawayen Farin ciki tayi tareda kama hannun Rahama ta rungume ta.. Samad daya fito Daga daki harya canza kayan jikin sa zuwa iri daya da wanda Mamy ta saka... Kallon Mamy yake yanda take rike da hannun Rahama. Sossai Abun ya burge shi. Samun waje sukai gabadayan su suka zauna.. Khadija cikin zumudi tazo ta baya ta rungumi Rahama tana fadin ga Ànty ga Àntyn mu.. Sossai kowa ya d'ara akan abunda Khadija tayi banda Salma da take ji kamar ta shakure wuyan Rahama dan haushi... Hajiya Hassana fuskar ta dauke da fara'a ta shigo cike da mutuntaka tayi wa baki sannu dazuwa.. Kallon tamaida akan Rahama tace surukar har kin iso.. Rahama cike da ladabi ta gaishe ta.. Samad dake kallon Hassana yasauke idanu akan ta.. Ganin haka da tayi tace yarima Samad Barka dazuwa yawwa ya bata Amsa atakaice. Kowa wajen saida Mamy ta tabbatar sunci sun koshi Sannan tasa aka maida baki sashin su.. Rahama zata bi su. Samad yahana yace taré zasu tafi sashin nasa... Badan ran ta yaso ba ta tsaya.. Kokarin fita yakeyi yaci karo da Ahmad.... Kallon sa yake yace kai kuma Daga ina kowa ya hallara bandakai.. Kasa da kansa yayi yace shikenan Sarkin takura yadawo Daga zuwan sa har zefara sana'ar sa.. Ina magana kayi shiru nace Daga ina kake ne.. . Sosa Keya yayi yace yaya Daga fada nake kasan akwai baki basu gama tafiya ba.. Oho shine kaje ka rakasu har gidajen su Ko.. A'a ba rakiya zan musu cewar Ahmad cikin Kosawa da tsare shi da yayan shi yayi... Yarima dake kallon sa yana son ya fahimci wani Abu '' yace wlh inna kara kamaka da laifin baya zaka sani ne..... Wuce shi yayi Shiko Ahmad shiga Daga cikin dakin yayi yana ajiyar zuciya yasan tabbas Samad dayaga yana shan taba bakaramin matsala zasu samu ba... Yarima Samad tafiya yake cikin kasaita bayi suna ta masa Barka da fitowa dan Sarki jikan Sarki Barka da fitowa gimbiya Rahama... Koda suka iso sashin nasu bakaramin burge ta wajen yayi ba.. Hakan yasa cikin Kosawa su shiga Daga ciki dan taga Ko ina ansa welcome Samad da Rahama... Jin ya kamo hannun ta ne yasa ta maida hankalin ta akan sa.... Kizo Muje Ko yafada tareda tsare ta da idanu... . Sallamar Karima ne yakatse masa hanzari. Hannun ta dauke da key tana kokarin bude kofar sashin Samad da Rahama... Tana bude kofa ta risina cike da ladabi tace ya shugaba na anbude kuna iya shiga.. Samad zesa kafa Rahama tayi maza ta dakatar dashi tace tsaya dan Allah.. Cak ya tsaya yana kallon ta yanda yanayin ta ya canza lokaci daya.. Tafara magana tace wannan wajen sashin ka Ko ince dakin ka wata nawa kayi baka zaune acikin sa.. Ka mance adu'a da zakai inzaka shiga inda ka dade bakashiga ba kamar sabon gida ne yanzu haka wajen nan yake awajen ka... Dole ne saika tsaya kayi adu'a Sannan ka shiga da kafar dama.. Karima kada kai tayi cike da yaba halayyar matar shugaban ta.. Shiko Samad adu'oi yafara karantowa tareda sa kafar dama ya shiga.. Take masa baya sukai Rahama da Karima bayan sunyi Adu'a suma... Sake da baki Rahama ke kallon tsaruwar dakin Samad komai réd da fari ne... Kai tsaye ya shiga ciki yanata duba yanayin tsaruwa da gyran da akai masa ' bakaramin dadi yaji ba.. Hanyar daze sa da shi da sashin Rahama yabi nan m'a sossai ya yaba yanda sukai komai n'a wajen itama à don dakin nata Pink da fari ne sossai ya burge sa yasan wannan aikin Mamy ne da Karima.. Juyowa yayi yana Kallon Rahama da Karima.. Yace Karima kina iya tafiya saida safe kenan.. Ki samo amintattun bayi guda biyu wayanda zasu ringa kula da aikin bangaren Madam... Rahama cikin kasa da Murya tace A'a nagode zanyi da kai n'a.. Murmushi Karima tayi tace ya shugaba na. InshAllah zanyi yanda kace tareda juyawa tafice tarufo musu kofa.... Kallon Rahama yake cikin bacin Rai yace. Ke bana son in ina magana kina mun musu kinji n'a gayamiki Ko kuma agaban baiwa ta... Kasa da kai tayi tace kayi hakuri dagsk nake banason mai tayani aiki.. Zanyi da kaina meye Amfani jikina da lafiya ta da Allah yabani ace bazan yi komai ba... Samad yace eh akwai amfani dan banason jikin ma'abociya hutu ya gaji Sannan banason aikin yahanaki yawan karatun Alkur'an din ki... Shiru tayi tana nazarin kalaman sa... Kama hannun ta yayi zuwa ciki saida ya nuna mata kowani sashi n'a bangaren ta... Sannan yabar ta nan yayi nashi bangaren.. Cen bangaren su Ànty. Jin karar buga kofa ne yasa Salma zuwa bude kofar. Tana bude kofar ta leko kanta waje zare idanu tayi ganin wanda yake gaban ta cikin.......... 3/21/22, 07:50 - Nuriyyat: *KANWATA* 09069080725 6️⃣5️⃣ Fulani ta waigo cikin d'Anne fushin ta '' tace kabari abokan ango suyi maka rakiya tashi zakai yanzu kafita sai bayan isha'i su rakoka Ko.. Yarima yace Ai inkikaga nafita Sallah ce tafitar dani abokan sunzo sun sameni kaidai inajiran kaza ta.. Cikin hadiye fushin ta tace karka damu fa.. . Zanba baiwata iya firdausi ta kawo maka Daga haka ta fice cikin bacin rai... Shiko Yarima Murmushi yake yadawo da kallon sa kan su Aminu dake shigowa. Aminu bakin sa dauke da Murmushi yace Tabe Tabe yadai angon Rahama.. Asiya ganin zasu fara iskanci su yasa sukai dakin Rahama.. Su Salma sai kallon dakin Rahama suke tana kwabe baki. Khadija cikin zakin muryan ta tace laa antyn mu gaskiya dakin ki. Yafi n'a yayan mu haduwa.. Asiya tace inafa zefi nashi shi dan gayu ne fa.. Salma tace aikuwa dan gayu ne nashi yafi kyau... Khadija cikin zumudi tace salma zomu shiga ciki mu duba dakin Amarya lungu da sako. Cikin zumudi tabi bayan khadija. Asiya nan da nan tasa Rahama gaba wai sai tayi wanka da ruwan dumi.. Babban baho ta dafa ruwan dumi Dakyar Rahama ta yarda ta shiga ciki... Bayan Sallah isha'i tsaf Asiya ta gyara Rahama tareda feshe ta da turaruka masu sirri.. Humra hadin shuwa bakaramin kama jikin Rahama yayi ba banda kamshi babu abunda take zubawa.. Simple makeup Asiya tayi mata bakaramin kyau tayi ba... Sai kusan Karfe tara n'a d'are àbokan Yarima sukayi sansani wajen rako ango dakin Amarya... Sun kai su wajen Ashirin harda Aminu da Faruk 'Ahmad da Marwan duk suna cikin yan rako..... Sallamar su yasa Asiya tafito da Rahama Dakyar ta yarda ta fito dan tanata cijewa cike da tsoro... Faruk hannun sa.. Dauke da ledar kaza... . Rahama banda kuka babu abunda takeyi Asiya tanata rarrashin ta akan tayi hakuri... Abokan sukace ke Amarya dole kiyi kuka fa dan kin hadu da Tabe Tabe céwar Faruk.. Sauran Abokan suka sa dariya harda rike ciki..... Aminu yace ba wannan ba muyi abunda yakawo mu dan kiris Yarima yake jira ya korê mu.. Yarima yace kamar kasani kuwa in kuka kara minti goma zansa ayi waje da ku gwauraye.. Asiya dake gefen su saida tayi dariya... Itadai Rahama Jin su kawai take dan tariga ta sare cikin faduwar gaba take... Nasiha mai ratsa zukata Abokan sukayi musu tareda adu'oi zaman lafiya... Asiya tace ai baku isa ba ina zakuje baku siye baki ba... Faruk yace banda bakin da Allah ya tsaga mata har wani zamu siya.. Kwarai kuwa wani zaku siya céwar Asiya tana fari da ido.. Cikin Abokan su wani yace Malama Ko kema auren kike so.. Inbari gobe adaura mana. Cikin wasa tace dadai yafi Abba n'a.. Tunda nace maka n'a gaji da zama gidan mu ne... Haba baiwar Allah wlh dagaske nake inkinaso à take yanzu zanbada sadaki dan wlh kinyi min nidai nagani n'a yaba wlh... Nan da nan Annurin Faruk yadauke cikin d'Anne fushin sa yace. Yace lallai kam yakamata kabiya sadakin wacce take son wani Ko ince take soyayya da wani... Abokin yace kamarya nidai inbatada wani akasa kai koma tanada shi ai ba lallai bane ta aure shi... Ahmad yace tam aiko zaka auri mafadaciya kutmelessi nan... Abokin su yace kamar ya mafadaciya daman ni irin su nakeso masu fada... Tana yi ina kallon ta nishadi yake sani.. Ahmad yace inafa nishadi a rashin kunya.. Asiya kam tarasa bakin magana.. Karfin hali tayi tana kallon Ahmad tace ai kunyan mara kunya Asara ne... Tana murguda baki tareda hararan sa ta kasan idanu.. Ahmad yace bagashinan ba n'a fada maka yanzu de kaga kadan Daga ciki Ko.. Faruk cikin son kawar da zancen yace to muyiwa Annabi Salâti Saw.. Gabadayan su Salâti sukayi.. Inda à karshe suka ajiye kudin siyan baki naira dubu dari.. Asiya ta karba tace Allah ya cece ku. Sukace kenan da bamu biya ba '' 'baza'a bar ango yakwana dakin Amarya ba kenan.. Asiya tace kwarai kuwa kadan Daga cikin aikina ne.. Sallamar Rahama tayi akan zata wuce Dakyar Asiya ta banbare jikin Daga Rahama tana kuka wai kar ta tafi.. Kusan tare suka fita Abokan da Asiya suka bar Rahama da Abdul samad.. Dake jifan Rahama dawani kallo n'a mussaman... Cikin sauri sauri Asiya ke tafiya zata wuce sashin su...... Taji muryan Faruk yana fadin dakata dan Allah cikin bacin rai... . Cak ta tsaya tana kallon sa harya iso gaban ta.. Wai me kike nufi ne Asiya... Duk Alamomi da nake nuna miki baki fahimci komai bane.. Bangane Alamomi ba bansan inda zancen ka ya dosa ba.. Karya kikeyi Asiya ki dubi Idanuna kice bakisan inason ki ba.. Ko makaho yasan hanyar so... Kadaina Misali da makaho dan shi besan me duniya take ciki ba... Nikuwa nasan banga Alamomin komai ba.. Kaga zanshiga daga ciki.. Shan gaban ta yayi yace amma ki tsaya mu fahimci juna Ko... Wani kallo take binshi dashi tace dan Allah kayi hakuri a gajiye nake... Mun hadu gobe... Wuce shi tayi tareda yin gaba kai tsaye dakin su ta nufa... Iska Ànty har tayi barci Salma nata safa da marwa acikin dakin... Da mamaki take kallon ta tace ke lafiya me kike nema ne... Harara Salma tabita dashi tace bangane me nake nema ba.... . Yi hakuri Daga Tambaya sai jibi yazama Kari.. Wuce ta tayi tareda fadawa bandaki dan yin wanka sossai ta tara gajiya..... Faruk cikin bacin rai yaja Aminu suka wuce gida..... Yarima Samad kallon Rahama yake banda kuka babu abunda take.. Cikin rarrashi ya matso kusa da ita... Yace haba Amaryata ki rage tsorona namiki Al'kawari bazan cutar dake ba... Rahama gaza magana tayi banda kuka babu abunda takeyi... Shiko YARIMA Samad janyo ta yayi ta fada jikin sa yana buga bayan ta cikin rarrashi yace haba Mata ta keda zakiyi farin ciki gaki GA Amjad dinki....... Tashi Muje muyi wanka mu dauro Alwala.... Cikin muryan ta data disashe tace ni nayi wanka kuma inada Alwala... OK ya furta tareda barin ta ya shiga bandaki... Wanka yayi sossai duk wani datti jikin sa saida yawanke tass.... Yadauro Alwala sanna yafito... Iske ta yayi zaune inda yabar ta..... Jan su Sallah yayi suna idarwa yarike kanta tareda karanto adu'oi.... Gabadaya Rahama tagama sarewa.... Tambayoyi ya shiga yi mata akan Addini.. Ta bashi Amsa... Ledan kaji da su ice cream da sauran su.. Yabude mata yayi juyin duniya taki cin nama... Dakyar yasamu yadura mata Ice cream din a bakin ta...... Ganin ta kasa hadiye ice cream din yahade bakin sa da nata cikin kwarewa yake tsotson bakin ta.. Hannun sa zagaye cikin rigar ta yana kara Jan ta ajikin sa... Itako tazama kamar wata remote haka take binsa... Idanun sa nan da nan suka canza launi zuwa ja.... Kokarin rabata da kayan jikin ta yakeyi.. Cikin muryan sa wacce take cike da sha'awa.. Yace Rahma ki nutsu bazan cutar dake ba.. Hannun sa yakai daidai cikin Brezia din ta..... Tareda saukesu akan cabullen ta... . Nishi yake yana gurnani hannun sa nakan boob din ta yana sarrafa su cikin kwarewa da salo mai birkita tunanin duk wacce akeyiwa wannan wasanni... Rahama gabadaya tagama yin sanyi tama mance wace duniya take ciki.. Cikin bukatuwa taringa matse kansa akan boob din Alamun tanajin dadin suck din da yake mata... Yarima najin lallausan hannun ta akan sa tana shafawa... Nan da nan Samad din sa ya harba ta Mike kamar wani ingarman doki cikinnnnnnnn.... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah Kun rage yawwa comment nima na rage yawan typin... Ta ku har kullum kyauta daga Allah 3/21/22, 07:51 - Nuriyyat: *KANWATA* 09069080725.. 6️⃣6️⃣ ........ ✍? Cikin Rawar jiki kamar mazari yacigaba da suck din boob din ta. Yana nishi hade da sambatu sai fadi ashh Rahamatullah jinake babu abunda yakai suck din boob dinki dadi cikin kasalalliyar muryar sa me cike da bukatuwa... Rahama zafin suck din yasa ta fara dawowa hayyacin ta cike da tsoro da Fargaba ta ware Idanun ta tana kallon yanda yakoma kamar jariri kokarin cire kan sa take da hannayen ta.. Ya dago kai da Idanun sa dasuka kankance Saboda wutar fitinar sha'awa yace Rahama pls banason musu '' 'karki ce zaki bijire mun kinsan hukunci haka Awajen Allah Ko... Shiru tayi tana hawaye tace amma ka Daga wayyo Amjad n'a gaji yunwa nake ji... Yarima dabe fahimtar yaren ta yace yunwa kike ji Ko ? yanzu zancika ki da ruwa tam yakarashe zancen tareda hade bakin su waje daya hannun n'a cikin rigar ta yana mata tafiyar tsutsa har wajen hudan cibiyar ta... Nan m'a becire hannun ba yacigaba da yin kasa da hannun sa har zuwa wajen private pant din ta... Tana Jin hannun sa nan wajen tafara hawaye Shar Shar takasa hana shi.. Samad Jin batayi yunkurin hana shi ba.. Cikin zafin nama yashigar da hannun sa'.... Wayyo Amjad kabari akwai zafi takarashe zancen tana ciza labban ta.... Ina bema San tanayi ba ji yake kamar tace cigaba nan fa yasamu abun wasa yakara rikicewa... Tashi Daga kan ta yayi saboda jikin sa yanda yagama tsumuwa yakai kololuwa so yake ya isar da sakon sa kai tsaye... Hakan yasa yacire mata kayan jikin ta wanda da kokuwa yacire mata tana magiya tareda kankame jikin ta.... Neman Mafita take tana fadin shikenan Ànty ze illatani.... Duk wutar fitinar dake cin sa behana shi Jin furucin ta ba... Kasa kasa da murya yace Ànty ma intaji bakya sakin layi sai tayi fushi dake yakarashe zancen tareda kwantar da ita cikin zafin nama... Suck din ta yakeyi tun daga sama har kasa... Nan ma kasa saida shi tayi. ya rikita ta da salon wanda ya mantar da ita cikin fargaban da take ciki... Lura da tafita hayyacin ta ne yasa shi fiddo Samad din sa data kumbura tana neman dauki... Jin yana karanto Adu'a saduwa da iyali yasa Rahama fara yunkurin ture shi tana fadin Wayyo Ànty '' '' wayyo Abba n'a.. Yaya ABU.. Yarima yana Jin ta babu halin magana dan hanya kawai yake nema... Yakara saita Samad dinsa yayi nanma yaji wajen gam arufe... Yanda kasan me tada inji hakan yasa karfin sa ya danna Samad dinsa... Wani razannannen Kara da Rahama ta Saki yayi yasa Ànty Farkawa a firgice bata ji ihun Rahama ba.. Hakanan taji Faduwar gaba sai innaliahi take maimaitawa acikin zuciyar ta.. Salma kam batai barci ba Maganin da Malam Isa yabata ta fiddo tana tunanin gobe zata fara Aiwatar da shirin ta... *** Fulani takasa zaune takasa tsaye tana tsoron kada Samad ace ya kusanci yarinyar nan wata zuciyar tace kibarshi cika baki ne ba'abunda ze iya... Abban Marwan sanye da kayan Barci ajikin sa yace haba Fulani kidaina da damuwa da lamarin Samad mana.... Cikin fushi tace bangane indaina damuwa ba '' 'kanason ya samar da haihuwa ne kaima kasan shirin mune ze rushe... Abban Marwan yace nasani mana inason ki kyaleshi koya kusance ta bekomai awajena d'ana na dan wana ne.. Badai Mulki kikeso ba.. Ki ajiye babin Samad agefe ai karamin kwaro ne t'a kasa zaki yake shi... Ajiyar zuciya tasauke tace nidai gobe tun da safe zanje sashin nasa dan in tabbatar dai be aikata ba... To naji yanzu Muje mu kwanta kinji Fulani ta Murmushi tayi tace to shiga ba... Yana gaba tana binsa abaya tareda hararan sa.. Maman Maryam da Maryam da Abban Maryam Ko wanne su cike da tsoro yake kar azo daukan Al'ada masarauta à gane yarinya tazo da budurcin nanma wani babban Matsayi ne zata kara samu wajen miji da Mai Martaba... Yarima yana shiga cikin korama sai sukuwa yake ba gaggautawa yagigice sai Sambatu yake wayyo jikar Suwaiba '' 'diyar Aishatu da dadi kike wayyo yayar Salma kinfi Zuma.. Wayyo Abba n'a gani agajimare' '' kasa Mai Martaba ya taroni.... Sai Sambatu yake yana ciza labbansa da karfi... Ita Ko Rahama tayi kuka har muryan ta ya disashe '' kuka take sautin kukan ta baya fita... SAI fadi take wayyo zan mutu Ànty ki taimekeni ze kasheni wayyo Abdul Samad dan Allah ka kyaleni nabani ni Rahamatullah kuka take amma sautin muryan ta.. Baya fita.... Shiko saida ya Share awa kusa daya akan ta... Sannan yasamu nutsuwa.. Lub yakwanta kanta ya nishi sama sama kamar wanda yafito filin Daga... Ita Ko Rahama tana Jin ya barta takosa yasauka akan ta dan ji take kamar an watsa mata ruwan barkono agaban ta wani radadi da zuki haka takeji.. Sai Fadi take dan Allah ka tashi akaina zan mutu kataimekeni.... Firgit yadawo hayyacin sa Jin Amon muryan ta.... Daga ta yayi yana kokarin kunna hasken dakin yayi daidai da numfashin ta na shirin daukewa ganin haka yasa cikin Azama yadebo ruwa sanyi ya watsa mata ajikin ta cikin tsoro da Fargaba... Ganin tana ajiyar zuciya yasashi shima yayi ajiyar zuciyar.. Hasken dakin yake shirin kunnawa tanason ta hana shi dan kar yagan ta tsirara amma takasa dan bakin ta ya mutu.... Yana kunna fitina dakin ya gwauraye da haske.... Cikin razana yake kallon shimfidar da ta lalace da jini subuhannalah yafada cikin gigita yahau gadon.... Yace cikin kidima yace Rahama n'a cutar dake Ko banbiki à hankali ba.. Jibi abunda namiki.. Wayyo kiyi hakuri dan Allah wallahi ke din ce naga hanya tanason tamun wuyar Samu shiyasa nasa karfi marairaice Fuska yashiga yi yace wayyo hubby n'a... Ki yafemun.. Be bata lokaci ba yafara kiciniyar Daga ta... Hannun tayi masa A'a da ya taimaka mata ta tashi... Da taimakon sa tamike nan ma giggitacen kara ta saki data sauke kafafun ta akasa.... Tafiya take kamar wacce akayiwa kaciya... Har suka isa bandakin.... Tsaye yake galala yana kallon tafiyar ta cike da tausayi.... Ganin zata kunna famfo ruwan zafi '' yayi sauri yaje ya kunna mata tareda zuba mata ruwan ya surkata mata da na sanyi.... Cikin muryan ta da bata fita sossai tace pls dan Allah kafita banason taimakon ka tafada tana cije labban ta... Ah Ah ina zanje nikuwa ai wallahi ina nan ni zan miki wanka karshe zance m'a kenan... Ganin takasa tabuka komai yasashi komawa dakin nasu yadauko wayar sa... Data ya kunna yana ganin sakonni n'a shigowa ta whsap be bude ba kai tsaye Google yashiga... Yayi search akan Virginie da Aka bude ya ake musu... Nan da nan Google ta zubo masa bayanai yashiga karantawa anutse yana kai karshe yakashe data taréda mayar da wayar cikin caji.. Yadawo bandakin yasameta Still tana nan inda yabarta banda hawaye babu abunda takeyi... Bebi takanta ba ruwan zafin yakara hadawa cikin baho sossai ruwan yayi dumi amma ba sossai... Beyi wata wata ba sai jiya tayi ya sunkume ta... Ya direta cikin ruwan nan... Wayyo Allah n'a Ànty tana kokarin tashi ya rike ta gam takasa koda motsi ne zafi takeji yana karuwa kasancewa ruwan da dan zafi.. Cikin kuka take Kai mugu ne ajin karshe tana turo baki kamar zata buge shi.. Shiko cikin tausayin ta saida ya d'ara yace naji ni mugu ne bazaki fita à ruwan ba... Hararan sa take yi tana Fadin Daga yau bankara kwana daki daya dakai tunda kai mugu ne.... Nan fa kuma baki isa ba ingayama ki Ko Mai Martaba be isa yasamun wannan dokar ba... Jin radadin zafin yana ragawa yasa ta lumshe Idanun ta dan bakaramin dadin ruwan taji ba a karshe... Da taimakon sa tayi wankan tsarki tayi Alwala sanna yarakota daki. Tareda yaye Zanin gadon daya baci yayi saurin dauko wani ya shimfida... Kwantar da ita yayi babu bata lokaci yadauko magani paracetamol yabata da Ampiclox Dakyar ta amsa saida ya zare mata idanu tasha.... Idanun ta alumshe taringa karanto adu'ar barci nan da nan barcin wahala yayi awon gaba da ita... Babu bata lokaci yaje yayi wanka yadauro Alwala tareda yanajin kansa cikin nishadi Sai Fadi yake wai damar haka aure ke da dadi... Sai yau n'a yarda da maganar su Faruk da sukace daya muke Ada... To yanzu da banbanci na samu kyauta Daga masoyiya ta... Dakin yadawo yana kallon ta yanda take barci... Murmushi yake yace yarinya dole kiyi barci yau ba'a tsaya karatu bane.. Yana Murmushi Zanin gadon daya baci ne ya dauke yakai gèfe daya tareda Hayewa kan gadon ya kwanta... So yake matseta ajikin sa yasan ta farka akwai daru shiyasa yakyaleta yayi kwanciyar sa.... Yana sake sake barci barawo yayi awon gaba dashi............... Asuba tagari Tunda Asuba ya tashi yayi Alwala kallon ta yake yanda take barci 'tabe baki yayi yace yau wacce take tashina da karatun ta abarcina itace kwance tama manta kanta.. Jin kamar Tsayuwar mutum akan ta.. Yasa ta bude Idanun ta ahankali ta sauke shi akan sa.. Zare idanu tayi ta kalli agogon dakin ganin lokacin sallah nason wucewa... Subuhannalah tafurta tana kokarin tashi '' sauke kafafun Daga kan gadon da niyar tashi tsaye taji wani zugi da zafi yana ratsata cen kasar ta.... Innaliahi ta furta. Lafiya meke faruwa ne ? Wani kallo tabishi dashi tafara raba bango tana tafiya har ta isa bandakin.. Dakyar tayi Alwala koda ta fito ya shimfida mata d'adduma yau dai Rahama a zaune tayi Sallah... Tana idarwa taji kan ta yana mugun mata azababben ciwo... Ga kasan ta shima babu bata lokaci ta Haye gado dan komawa barci.... Shiko Samad babu bata lokaci yawuce massalaci.... Ànty bayan ta idar da Sallah tadauko wayar ta ta turawa sheik hotunan biki ta whsap.. Shiko Sheik yana gaban wayar sa hakan yasa ya bude yaga zafafan hotunan yayan sa.. MashaAllah ya furta. Ganin anty tana online..... Yasashi fadin Amarya barkda Asuba. Kinyi wuyar gani kinbarni da kewa da mararin ki Sahibata... Tana ganin sakon sa yashigo Murmushi tayi tareda masa reply.... Uhmm love dîna kayi hakuri jiya fa na tara gajiya dawuri n'a kwanta. Gaskiya Alhmdulilah yar mu Rahama Allah yabata miji nagari da dangin sa mutanen Arziki.... Sheik bakaramin dadi yaji ba yace MashaAllah..... Bashi labarin millions 50 da Samad ya daura akan lefe tayi tace masa Rahama tace bazata rike ba abasu su iyayen ta... Sheik dake Jan carbi ahannun sa. Yace Ah ah da dai tarike ni me zanyi da kudin yata nasan ba laifi bane amma bana bukata... Ànty tace Ah Ah karka ce haka kaidai ka Amsa kudin nan.. Ga mahaifiyar ta saiku raba Ko.. Sheik yace batada uwar da tafiki kece kikaci kashin ta da fitsarin ta..... Ànty tace nidai bance kafadi abunda yawuce ba.. Inaga zuwa jibi zamu koma kasar mu... Sheik yace yau ne zamuyi taron walimar diyar shugaban kasa.. Koma zamu juya mu uku da sabon abokin da mukai.... Ànty tace kaime jama'a Ko uhmm wani kuma kasake samu to Allah yakaimu lafiya.. Da ameen ya amsa yana Murmushi à karshe yace anty ta turo masa kudin nan ta Àcct din sa.. Tace InshAllah zanba Asiya Ko Abokin Samad ya tura maka.. . Sheik yace babu matsala ya baby n'a suna motsi kuwa.. Ànty Murmushi tayi tace uhmm inazan sani saide inkana kusa.. Nidai zankoma inkwanta takarashe zancen tareda kashe data..... Shiko Sheik sossai yakejin nishadi dan hiran da yayi da ita... Sakon Al'amin ne yashigo wayar sa yana kokarin kashe data... Voice note yayi masa cikin kuka da magiya yace Sheik wai yaushe Salma zata dawo ne... Nifa inason mata ta wlh duk abunda nayi mata kuyafemun sharrin shedan ne... Sheik yace kwantar da hankalin ka inaga bazasu wuce jibi ba haka uwar su tace.... Bakaramin dadi yaji ba... Sheik ya tura masa da nombar anty ta whsap ya nemeta zata hada shi da Salma.... Godiya yayi masa daga haka sukai. SALLAMA Baba salihu dake gefen sa yana lazimi yace kuyi maza ku shirya kuje wajen taron nan.. Sheik yace kaide ba daman kaje Ko... Kwarai kuwa bazan je ba... Ina zuwa wajen za'a ganeni zasu fara Barka da zuwa shugaban Adalai. Kuma labari saiya riski Mai Martaba.. Aminin Sheik yace kwarai kuwa hakane shugaban Adalai ai tunda taré zamu kano. Babu matsala to ya zakai da gidan ka n'a gabon da masana'antar da kake ginawa... Baba salihu yace Ah gidan na nan yana nan inda yake nan zan zauna da iyalina. Kana nufin bakason zama kwatano ne.. Kwarai kuwa indai naje kasar sai ziyara InshAllah.. Sheik yace baza'ai haka ba zamu samu mafita gida tunda nakasa ne Ko. Yawon shakatawa kunzo kaida iyalin ka. Baba Salihu Murmushi yayi yana tuna mamy... *********************** Farruk kwance adakin sa babu abunda yake tunani sai Asiya tunda suka zo bai bude data ba.... Hakan yasa ya bude... Sakonnin suna ta shigowa... Rike da baki yaga message sun 500... Uhmm saide induba wasu anjima zan duba sauran.... Ganin sakon Samira yashigo yasa shi cikin hanzari duba... Yana shiga yaga sakon ta akan tagansu airport... Murmushi yayi yace yi hakuri ogan namu ne yaki bamu damar ahadu dake... Yana tura mata ganin tana online yasa shi yi mata vidéo call ta Daga babu Jan aji... Kallon ta yake tana kwance bisa gadon su... Tace kaganmu salihan bayi wanda abokin ka ke gudu adaki Ko.. Murmushi yayi yace naganki gsk ke kyakkyawa ce saidai shi fa baya kula yan mata kuma yayi sabon aure jiya mukasha biki.... Samira zare idanu tayi ta tashi zaune d'afe da kirji kenan da gaske yanada Aure. Kuka ta soma. Faruk yace meye abun kuka dan yanada aure. Dama koda kika ganmu da auren sa badai yi taron biki bane sai jiya... Zatai magana yace stop... Karki ce komai akan abokina... Samira tace yazaka katseni babu komai tunda abun banbancin ne.... Ta katse wayar. Shiko Faruk make kafada yayi Alamun Ko ajikin sa.... ************************** Da sheshekar kuka Rahama ta tashi.. Firgit ya farka yana kokarin tashin ta... Yaji ana knocking. Muryan fulani yaji ita da hadimai da tawagar ta.... Da bayi sunzo gane ma Idanun su ya Amarya takwana shin tacika ko atiti ta watsar.. Duk da Dariyan mugun ta Fulani takeyi tasan boka yace be iya kusantar ta... Jallabiyar yasa yaje ya bude kofar... Kallon kallo sukewa juna shida Fulani Jin takun tafiyar Maman Maryam yasashi maida kallon sa akan ta Ida su Ànty da su Salma da Asiya. Kauda kan sa yayi Daga kallon su. Ya maida kallon Akan Fulani yace to uwata har kin iso wannan sammakon haka aisai ku................ Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:51 - Nuriyyat: KANWATA 09069080725 6️⃣7️⃣ Wannan sammakon haka madallah kin iso Ko. nuna mata hanya yayi Alamun ta shiga Daga ciki..... Ganin anty yasa duk yaji kunyar yin magana... Fulani n'a shiga da tawagar ta tana ta cika tana baséwa.. Shiko Samad daki yakoma dan ya taimaka wa Rahama wajen shiryawa.... Fulani kallon sama da kasa take wa su Ànty tana yamutsa fuska... Ànty tace ina kwana tagaishe ta cike da ladabi.. Lafiya lau '' ta bata amsa atakaice... Asiya kama hannun Ànty tayi tace lah Muje kiga dakin yar ki... Da to Ànty ta amsa ta. Tashi tayi zata bi bayan Asiya.. Taji muryan Fulani n'a fadin kudai yayan talakawa kun bani da kyauyanci wallahi daki m'a sai kun leka kun gani abunda ba'a Saba gani ba... Maman Maryam dake kokarin shigowa ita da Maryam suka Amshi zancen hannun Fulani tareda fadin aidole su leka mana dan asamu a barbada masa kulli daze kara basu wasu milyoyin... Cak Ànty ta tsaya tareda waigowa tana Girgiza kai maganganun su bakaramin bata mata rai yayi ba... Ita Ko Asiya cikin bacin rai tajuyo tana kallon su Fulani da Maman Maryam '' cikin tabe baki tace in fitsari banza ne kaza ma tayi mugani.. Ai Asiri iyawa ne wani Ko yayi baya karban sa zeyi ba... Mu kam tabi jikin mu tunda duk harin da za'a kawo mana baze taba kama mu ba... Ta ku daya zuwa biyu ta iso kusa da su tana Girgiza kugu tace ai abun ba Daga arziki bane a'zuciya yake bana fatan ace matsiyacin zuciya gare mu irin taku... Zancen talauci daman duk wanda yazo duniya shi kadai yake zuwa.. Kuma Allah ya budawa Rahamatullah hanyar Arziki dan tasamu abunda Ko dan gida bê taba samu ba... Ni nan dakuke gani Nice daidai daku... Kawa ce awajen Rahama kuma Aminiya... Kekuma Maryam Abdul Samad yace bakida Abunda ze burgeshi dube ki fa kamar karan sakace.. Jiki kamar itace babu shap sai dogon wuya kamar marikan lema.. Dan Allah kije ki kalli Matar Samad ke kanki sai kinyi sha'awan ta bare kuma ace namiji cikakke irin mijin ta... Zata kara magana.. Ànty tayi maza tarufe mata baki tareda Jan ta suka Shiga Daga ciki dakin Rahama... Dukan su Mutuwar tsaye sukayi sun kasa magana dan Asiya yau tagama ci musu mutunci... Salma dake tsaye wajen tace kuyi hakuri dan Allah abunda Asiya tayi muku bata kyauta ba.. Fulani ta bankawa Salma harara tace duk ba taron matsiyatan bane... Yayi daidai da fitowar Samad Daga daki shida Rahama yana makale da ita Dakyar take takawa.. Ganin su Fulani yasa tafara kokarin matse kafafun ta dan kada su gane... Fulani duk Idanun su yasauka akan kafafun Rahama Shiko sai Jan t'a yake yana fadin haba Amarya inata baki hakuri tun jiya nace miki zafin sau daya ne... Na gaba bazaki sake Jin zafi ba..... Sake da baki Suke kallon sa... Ganin Rahama zata bata masa lokaci yasa ya dauko ta tareda ajiye ta kan kujerar 3str ... Fulani dake kallon ikon Allah ita da Maman Maryam tabe baki tayi tace wai kai Samad ashe bakada kunya agaban mu Zaka ringa sakin zancen haka .. . Sosa keyar sa yayi yace am sorry n'a mance kuna nan wajen... Ita Ko Rahama kasa hada idanu tayi dasu kanta n'a duke akasa dan kunya yacika ta... Maman Maryam tace Amarya ya kwanan bakun ta... Lafiya lau ta amsa mata ciki ciki dan kunya ya lullube ta.. Ita Ko Maryam cikin bacin rai take kallon Samad tace amma dai yaya kaban Mamaki.. Dago kai yayi yana kallon ta. Yace kamarrya kenan mairo... Uhmm wai agabana kake sakin zancen Ko.. Bayan kasan....... Stop ya furta da karfi yace ke fice min Daga daki yana nuna mata hanyar fita... Tsawa yakara yi mata hakan yasa Maryam cikin tsoro zata fita... Maman Maryam tace Amma Samad yau ka nuna mun bakada kunya agabana kake koran Maryam... Yarima dawo da kallon sa yayi akan maman maryam yace haba mommy kune kuke bari kannen mu suna raina mu.. Ni Maryam ba kora ba inyakama in Zane ta sai inyi.. Kanwata ce fa kina nuna mun ban isa da ita ba.. Nifa daya n'a dauke su ita da khadija.. Yakarashe zancen yana nunawa Maryam hanyar fita.. Cikin hanzari tabar dakin... Maman maryam kasa magana tayi dan duk maganar da zatayi Samad yanada Amsar shi... Fulani tayi karfin halin Fadi ina Zanin gadon da kuka kwana akai jiya... Samad cikin hade fuska yace me za'ai dashi... Fulani tace uban ka Salihu za'ai dashi mara kunya... Wani kasaitaccen Murmushi yayi yana shafa sajen Fuskar shi.. Yadawo da kallon sa kan Fulani yace uhmm ubana Salihu yau kika tuna. Kedai kisha kurumin ki indai shi kikeson gani.. Ya kusa zuwa kwanan nan InshAllah basai kinfada mun ba. kinsan shi mai tsoron Allah ne.. Shiyasa yaki Amince wa da mugun nufin ki.. Uhmm Fulani maganar Zanin gado da kanki zaki shiga ki dauko.... Dan babu baiwar da zatai wannan hidimar... Fulani zatai magana maman Maryam ta katse tace yi hakuri karki ce komai barni dashi zanmai magna.. Kallon Samad tayi cikin hade rai tace Abdul Samad.. Naam yabata Amsa atakaice... Inason kashiga kafiddo Zanin gadon nan Saboda Al'ada ce Ko ubanka saida yayi dan haka dauko bafa wasa nake ba ta tamke fuska tamau.. Jin furucin Maman Maryam bakaramin tsotsa masa rai ba yayi ya zatayi misali da uban sa.... Make kafada yayi kaman karamin yaro... Yace saide asa iya firdausi ta dauko... Kallon sa yadawo kan iya firdausi yace mata ta shiga tadauko yana nan kusa da gadon sa... Cikin hanzari iya firdausi tashiga dakin dan cika umarni... Ita Ko maman Maryam Ranta yayi mugun baci yau dai yayi mata cin fuska agaban mutane.... Tace bakomai zansanar wa mamy ni bakowa bane wajen ka.. Shiru yayi be bata amsa ba yana Girgiza kai.. Salma dake. Gefe zaune kallon ikon Allah suke ita da Rahama duk da dai Rahama kanta aduke yake'' sauraren su takeyi tana jinjina Al'amarin nasu.... Dawowar iya firdausi falon dauke da Zanin gadon tana guda sossai... Hakan yaja hankalin Ànty da Asiya da suke cen suna duba dakin Rahama.. Cikin hanzari suka fito dan ganin abunda ake yi.. Hannun iya firdausi suke kallo suma dauke da Zanin gadon daya baci da jini sai guda take tana kirari.... MashaAllah MashaAllah.. Yarima kayi babban kai.. Kaine n'a uku atarihi wanda ya samu cikakkan mata kamila cewar iya firdausi.. Fulani hannu tayi mata tace ke jaka ce ya zaki ce shine n'a uku kaji zancen banza.. Iya firdausi cikin dukar da kanta kasa tace Afuwan ya shugaba ta subutan baki ne..... Babu bata lokaci iya firdausi ta mikawa Jakadiya wannan Zanin irako ta amsa cikin Jin dadi tareda fita cikin tsaurin ta dan zuwa kai sakon fadar Sarki... Hankalin Fulani da su Maman maryam da Salma bakaramin tashi yayi. Salma kasa zama dakin tayi cikin yanayin damuwa daya nuna a fuskar ta... Ta kalli anty tace zanje masaukin mu yau da ciwon ciki n'a tashi n'a mance bansha magani ba.. Sakai tayi tafice Daga dakin... Samad kallon Salma yakeyi yana son ya karanci damuwa à tattare da ita.. Ganin akwai mutane ne yaso ya tsaida ta yaji itakuma meye ta kewa bakin ciki... Maman Maryam cikin kwabe baki tace Fulani bara mukoma Ko tunda munga lallai yarinya tazo da yanci Allah yasa ba juya bace.... Daga Samad har anty da Asiya saida suka Dago kai suna kallon ta... Ran Ànty yabaci dan duk mutunci ka inhar ka zagi Rahama agaban ta alhalin batai maka komi ba to yanzu za'a ganku afili da ita... Ànty cikin bacin rai tace uhmm ai InshAllah ba juya bace yata ba... Wannan Jinin da danku yafitar mata shike nuna lallai mai haihuwa ce dan ta karbi duk sakonnin da ake so mace ta amsa... Karku damu inma bata haihuwar abun Allah dayawa yake saiya bata tawani fanni... Yanzu ma taci gari. mata agidan Dan Sarki Salihu Turaki gaskiya bakaramin sa'a bane sai wanda yakeda rabo.. Shima yarima Samun Rahama bakaramin arziki bane agareshi ba... Kallon Samad tayi tace surukina Ko nayi karya ne... Girgiza kai yayi cike da ladabi yace mama bakiyi karya ba zancen ki hakkun... Fulani takai wuya wajen bacin rai cikin fushi tace n'a tafi saide anzo da Amarya.... Maman Maryam itama bin bayan Fulanin zatai taji muryan Samad yana fadin.. Haba mommy ina zaki je ne baku gama sauraren jawabin maman Rahama ba... Kasa tsayuwa tayi hakan yasa cikin àzama tabar dakin.... Ànty tana ganin sun fita tace Dan Allah Samad ka bamu waje.. Tashi yayi yashige dakin nasa... Yayi daidai da dawowar Salma cikin hanzarin.. Ita Ko Ànty da taimakon Asiya suka shigar Rahama dakin ta... Salma n'a biye dasu abaya Ruwan dumi suka hada mata tareda zaunar da ita ciki.. Tun tana ihu har tayi shiru tana Jin dadin ruwan.. Ànty ganin Salma nason ganin kwaf.. Yasa ta waigo tana kallon ta cikin bacin rai.. Tace munafuka kifita kijira mu a falo... Saka ka da sake da baki Salma ke kallon Ànty tace bangane munafuka ba.. Anty tace eh inba munafunci ba meye ya tsayar dake cikin su bayan ni da Asiya munshigo dakin Rahama.. Daman ance makashin ka yana taré dakai.. Ke tsaya kiji Rahama raino n'a ce... Duk da kinkai budurci gidan mijin ki Nice sila badan niba dakinje à bazawara gidan mijin ki... Zatai magana anty ta Daga hannun zata..... Ta ku. Har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:51 - Nuriyyat: Kanwata NB. Nomba biyu gareni inbaki sameni akan daya ba. To ki jaraba dayan InshAllah zaki sameni.. Duka biyun suna aiki ba'a fatan samun matsala.. 09069080725. +22953726162 whsap. 6️⃣8️⃣ Zata wanke ta da mari kaucewa tayi tana zazzare idanu tareda yin baya... Ànty cikin fada tace nace kibar dakin nan Ko. Kinzo kiga yanda jikin Rahama yake ne kisamu n'a fadi Ko.. To ta warke dan haka matsa kibamu waje shasha wacce batasan ciwon kanta ba bare n'a yar uwar ta.... Salma bakaramin Jin zafin kalaman Ànty tayi ba... Hakan yasa tafita zuwa falon cikin bacin rai.. Ganin fitan ta yasa Ànty da Asiya taimaka Rahama wajen yi mata duk abunda yadace.... Dawo da ita cikin dakin sukai hatta mai Asiya ce ta shafa mata... Rahama turo baki gaba tayi tace Ànty kalli Asiya fa wai itace me shafa mun mai.. Ànty cikin tabe baki tace inaruwana gani tayi batason ki wahala ne.... Asiya dake kokarin dauko kaya à wadrobe tace uhmm ina laifina dan nagyara Samad Amarya yanda anjima ze kara yin wani..... Ànty shiru tayi tana wani aikin batason sa baki cikin hiran su dan Asiya bata Jin kunyar ta. Tunda agida... Sauraren su take tana cigaba da aikin nata tana Girgiza kai.. Rahama ta hada rai kamar ance ga ranar Mutuwar ki tace au Asiya ashe bakya sona Ko kike mun fatan mugun abu... Ànty d'Anne dariyar ta tayi taci gaba da aikin ta. Ita Ko Asiya tace haba me abun bata rai... Daga n'a fadi gaskiya. Sallamar Yarima ne yakatse musu hiran nasu.. Kasa da kanta Rahama dan bata iya hada idanu dashi.. Karasowa ciki yayi yagaishe da Ànty cike da ladabi yace daman nazo daukan Rahama ne zamuyi brek. Kallon Asiya yayi yace dafatan kun karya Ko.. Inbaku karya ba akawo muku anan ne.. Asiya tace A'a abarshi cen din mu ma fitan zamuyi yanzu... OK Asiya ki rako ta sashina yafada tareda barin dakin... Ganin yafita Ànty ta kalli Asiya tace yawwa Inkin rakata dan Allah ki fadamai yakamata asamu Nurse ta duba Rahama gaskiya kamar da rauni ajikin ta tafada cike da kulawa.. Asiya tace nima daman inada niyar masa magana tunda kin fada zan masa magana da hujja. Dakyar Rahama ta yarda zata je sashin Samad badan Ànty tabude mata wuta ba. Da babu inda zataje.... Cikin hanzari Aisiya tayi mata simple makeup.. Habaya tasa mai adon Stone maroon color tayi mata parking din gashin kanta dayasha kitso bakaramin kyau Rahama tayi ba... Ahankali take tafiya Aisiya na rike da hannun ta har suka isa babban sashin Samad... Iske shi sukai zaune sai kallon agogon tsintsiyar hannun sa yake yi... Kamshim turaren ta ne ya sanar masa da zuwan su... Da kanshi ya rike hannun Rahama tareda zaunar da ita kan dînner table din... Asiya cikin serios tace yawwa Samad boss yakamata akira Nurse ta duba Rahama dan bakaramin illa kayi mata ba.... Yarima kam buhu ya furta afili yana Murmushi maimakon taga damuwa a fuskar sa... Cikin cool voice dinsa yayi kasaitaccen Murmushi yace tunda kin ce mun boss kinga basai Nurse ta duba ta.. Kawai kubari ni zan kara duba ta..... Zazzare idanu Rahama tayi tareda kokarin mikewa zata tashi... Riko hannun yayi yace haba madam mena tsorata ina zakije ne.. Kasa da kanta tayi cikin karfin hali tace nidai bazan tsaya ba kafana kafar Asiya... Dariya Asiya keyi sossai harda rike ciki tace haba Rahama kice bakiji da sauki ba'' Wlh tunda naga kina gudun abu to bakaramin wahalaa kika sha ba.... Samad dake kallon Asiya yace nibanga inda dadi yazama wuya ba sai akan kawar ki... Nidai yanzu zancen Nurse babu shi... Yafada cikin serios. Asiya tace haba Saboda me kabari dan Allah aduba ta... Yarima cikin da hada rai yace gaskiya babu wacce zata dubamun Mata ta. Kuyi hakuri ni agayamun yanda akeyi aina karanci likitanci aikin ne kawai nakiyi kibar shi zanyi da kaina inma takama... Asiya tace toni zan tafi inda wani Abu ka sanar mana Daga haka tasakai tawuce ita da Salma dake falon Rahama zaune wai ita à la dole àn bata mata rai.... Ita Ko jakadiya tana tafiya da Zanin gadon Fadar Sarki takai '' 'Mama karama tana zaune kusa da Sarki tana ganin Zanin gadon nan tace A'a kar abude shi Daga gani ma ansa da jini acikin ta.. Wai kun manta shugaban Adalai ya hana wannan Al'adar.... Mai Martaba yace aini n'a dawo da wannan Al'adar basai nagani ba.. Nima yafada yana kallon Jakadiya da kanta ke aduke yace kije ki shelan ta ni Sarki Turaki Muhammad n'a baiwa Rahama matar Yarima kyauta rakuma dari. Gabadaya Jama'ar dake Fadan harda Abban Marwan da Baban Maryam Ko wannen su yafara fadin gimbiya Rahama ta gode.. Waziri yace Ranka ya dade kamata yayi ayi liyafa dan wannan abun farin cikin... Mama karama tace Ah Ah Waziri basai anyi ba.... Ni dai nakara Rahama kyautar shanaye 50 akai... Gabadaya wajen yarikice da hayaniya.. Abban Marwan yarasa inda zesa kansa wani dan bakin ciki... Shiko baban Maryam yace gaskiya yarinyar n'an tazo À sa'a Allah ya nuna mana n'a yan baya.. Kowa wajen da AMEEEN suka amsa masa.. Gabadaya wannan labarin yakarade dukan masarautar '' 'wuni akayi firan Kyautar da Matar Samad ta samu.. Ànty suna dakin su labari yazo musu zoka murna gun Ànty da Asiya har rawa suka taka... Salma dake gefen su zaune dariyar dole tayi tace uhmm. Gaskiya anty n'a tayi babban kai wannan dukiyar data tara bana tunanin Abban ta ya tara su... Ànty tace bangane bakya tunanin Abban ta yatarasu ba uhmm Salma kenan.. Wai bakisan waye sheik Abdurrazak kabeer hizqeel makarfi ba Ko.. Yarinya je ki tambayo Asalin mahaifin ki... Koda yake sanin baze miki Amfani ba.. Sheik be gaji dukiya ba Amma ya tarasu.. Mijina yanada dukiyar da jikokin sa da tattaba kunnen sa. bazasuyi talauci ba. Bazan gayamiki meye sheik ya taka ba Saboda shi mutum ne da beson nuna kansa beson nuna Arzikin sa... Sheik yanada gidajen da suka kai talatin anan kano kuma kerarrun gidaje... Daga Salma har Asiya saida suka zazzare idanu cikin tsananin mamaki.. Asiya tace kuma shine yabarku awannan gidan da kuke ciki duk da gida ne mekyau da tsari duk wanda yaga gidan yasa dai mai Rufin Asiri. Yanda yake Attajirin nan kamata yayi ya canza muku gida.. Murmushi anty tayi tace uhmm Asiya sheik yanada gaskiya yanzu mutum ake kiwo ba dabba ba.. Ya nuna mana cewar beson mu shagalta da rudin duniya... Da kwata kwata beda niyar canza mana gida sai kwanan nan. Zekaimu babban gidan sa dake JRA nasarawa kano anan ne zamu koma da yardan Allah... Asiya cikin Jin dadi tace amma fa naji dadi wallahi. Allah yakara rufa Asiri anty tace AMEEEN ya Allah.. Salma cikin Jin dadi taji daula tace anty kice zamu canza gida wayyo zan Faso gari... Ànty cikin sakin fuska tace ai yace gidan ki zaki koma ai indai kika ganki gidan nan ziyara ce Ko kuma wanka jegon fari... Sossai Salma ta hada rai tace nifa Ànty ingayamiki banason Al'amin din nan.. Bakya son sa amma kike dauke da cikin sa.. Salma cikin tsananin tsoro tace ciki kuma a jikina. Anty tace kwarai kuwa sakarya bakisan dashi ba Ko.. To n'a sanar miki dan haka Allah ya inganta musha suna.... Sossai Salma ta shiga rudu da tashin hankali nan da nan gudawa yakamata shigar ta bandaki yakai bakwai tanayi tana komawa... Asiya tace Salma wai lafiya kuwa tundazu kike shiga bandaki cikin tsananin damuwa da fuskar ta tayi rama tace cikina ke ciwo ne gudawa nakeyi... Asiya tace subuhannalah kibari mu kaiki Asibiti mana... Ànty dake jinsu tace aibasai munje Asibiti ba akwai maganguna ajaka sai abata.. Asiya tace Ah Ah anty bazata sha ba. Kinsan masu ciki maganin su daban yake karki bata asamu matsala... Ànty tace hakane kuma kira Faruk yakai ku Asibiti...... *********************** Mamy fal da farin ciki Matar Samad tacire su kunyar mahassada.. Maman Maryam cikin bacin rai tace wai Mamy ni Abdul Samad ze wulakanta agaban jama'a.. Subuhannalah cewar Mamy cikin tsananin mamaki take kallon Maman Maryam.. Abdul Samad dan dakin ki shine ya wulakantaki anty n'a kema kinsan Sam wlh bazeyuba ba.. Cikin bacin rai Mamy tayi ihun kiran Ahmad sai gashi yazo cikin hanzarin sa.. Umarni tabashi yaje yakira Samad kuma yazo shi kadai... Maman maryam cikin zuciyar ta sai fadi take sannu ahankali saina raba kan Ahlin ki baki sanni bane.... Ba'a d'au lokaci sossai ba sai ga Ahmad yadawo. Mamy da Maman Maryam kallon sa suke ya'akai yadawo shi kadai... Mamy cikin karfin hali tace ina..... Bata karasa fadi ba sai gashi ya iso tafiya yake kamar zaki adawa cike da kasaita Murmushi kwance a fuskar sa duk da Ahmad yagayamai dalilin kiran nasa hakan be Daga masa hankali ba... Durkusawa yayi har kasa yana gaishe da Mamy da Maman maryam '' hassana ma dake gèfen su Mamy zaune hararan ta yayi kamar an tirsasa shi haka yace mata inakwana.. Ta amsa fuska asake tana Murmushi... Duk abunda yake Mamy n'a kallon sa... Yawwa Mamy daman ina shirin zuwa nan wajen ki 'saina Ahmad yazo wai kina nemana yafada cikin son Jin abunda zata fada... Sai gani yayi ta hada rai.. Tace yanzu Samad abunda kakeyi ka kyauta kuwa karka manta Maman Maryam uwar mu daya uban mu daya kaikoma dangi muka hada yakamata ka girmama ta..... Dukar da kai yayi yana sauraron Mamy harta gama fadan ta.. Cike da ladabi yace Mamy kiyi hakuri dan Allah bazan sake ba... Kallon Maman Maryam yayi yaba Mamy baya.. Tareda yin kasa da murya yace karki damu baki isa ki hadani da uwata ba... Muje zuwa indai baki canza ba nima kam bazan canza ba.. Mamy sai Jin murya kasa kasa takeyi yana magana amma bata Jin abunda yake fade... Cikin tsawa tace Kai Abdul Samad me kake fada mata ne.. Waigowa yayi yana Murmushi yace haba Mamy ina neman yafiya ne awajen ta nace ta yafe mun amma taki magana kisa baki ciki Mamy.... Maman Maryam Mutuwar tsaye tayi wannan yaron batasan ya iya Makirci ba sai yau..... Mamy tace kiyi hakuri ki yafe masa tunda kinga yanata rokon gafara... Gabadaya tarasa me zata ce cikin karfin hali da Idanun mutane dake kanta tace Nayafe maka Abdul Samad... Mama shigewa ciki tayi '' hassana ta take mata baya... Maman Maryam kallon kallo sukewa juna ita da Samad 'cikin karfin hali yace au Karki damu fa ba halina bane n'a ara n'a yafa ne.. Barin ta yayi tareda shiga ciki dan son magana da hassana... Ahmad yasa yakira masa ita batareda Mamy tasani ba... Jan ta sukay shida Ahmad zuwa dakin baki maza... Cike da tsoro Hassana ke kallon Yarima da Ahmad.. Cikin Rawar murya tace dan Allah kiran mene bazamuyi shi àcen ba saida kuka kawo ni nan.... Yarima yace inason ki gayamin Daga ina kike kuma ina ne garin ku.. Kuma meya kawo ki masarauta... Nan da nan taji wani Zufa ta keto mata... Cikin karfin hali tace bangane wannan tambayar ba.. Yarima dake kallon Agogon hannun sa yace karki damu kibamu Amsa.. Ahmad kada kai yayi Alamun ita suke jira tayi magana... Cikin Rawar murya tace ni yar Gabon ce.. Banda aure. Kuma nazo garin nan ne dan ance tafiya mabudin ilimi ne... Yarima yace shiyasa kikazo masarauta.. KADA kai tayi Alamun hakane. Good ya furta yana nazarin kalaman ta... Yaushe zaki koma kasar ku ? Hassana tace korata kuke yi ne.. Yarima yace A'a akan me saikace wajen mu kikazo kawaide rakiya zamuyi miki muga gidan naku... Uhmm bazan wuce sati daya ba InshAllah dan nakosa inje gida yaya n'a suna bukatata..... Ahmad tabe baki yayi yace kinada yaya kika zauna anan kamar bakida kowa lallai matar nan kina ruwa kusa da kada.... Nan dai sukayi iya kokarin su dan ganin sun sa tabar gidan... Yarima yana tsoron ajiye baki a masarauta inya tuna da abunda suka wuce abaya... Akarshe dai hakuri suka ba hassana kada tabari Mamy tasan sun kirata gefe.. Tayi musu Al'kawarin InshAllah bazata fadi ba........ ************************ Gabon 🇬🇦 Sheik da Aminin sa Agajiye suka dawo Daga wajen taro inda manyan jami'an tsaro sukayi masu jagora har masaukin su..... Baba Salihu ganin jami'an tsaro da yan jaridu sun rako su Sheik har gida. Yasa shi buya a cikin daki saida suka gama daukan duk wasu bayanai Sannan suka wuce.... Baba salihu fitowa yayi bakin sa dauke da Murmushi yace ya Sheik dîna har kun dawo ya gajiyar ku. Alhmdulilah suka bashi Amsa. Sheik yace uhmm kaga gobe zamu koma InshAllah to ya zamuyi kenan kasan dole ne saida rakiyan manyan kasa Ko.... Baba salihu yace uhmm kude kuyi gaba zantaho Daga baya InshAllah. Karku damu da wannan.. Yanzu de kuban labarin taron naga yanda kayi wa'azi mai ratsa zukata.... Sheik Murmushi yayi yace uhmm Baba Salihu yanzu tashi ka dubomun lemu masu sanyi hade da ruwa Ko. Sai musha labari... Ganin Baba Salihu ya tashi cikin hanzarin zeje dauko masa lemun. Sheik yayi maza ya tare shi yace Shugaban Adalai tsokanar ka nake. Murmushi baba salihu yayi yace nifa yaron gidan ka ne koka mance ne haryanzu ina nan awannan matsayin wlh komi kasani zan maka..... Sheik yace nidai kabar shi zan dauka da kaina.. Firij din baba Salihu da sheik suka rike gam. Sheik yace baza'a bude ba shikuma baba Salihu yace gaskiya shine zedauko lemun nan.. Malam Isa dake kallon su yana d'ariya yace to tunda abun yazama haka... Duk Ko koma ku zauna ni zandauko lemun inkaiwa Sheik... Sheik yace nayarda kai ka kawomun... Malam Isa yace dan ni karaina ni Ko kaga wajen kwana n'a.. Shieik yace kaga yanzu banda lokacin ka kuma ina tareda surukina... Ba yanda suka iya dole suka saki Firij din.. Shugaban Adalai yace nidai yau ka hanani samun lada.. Sheik yace hanyoyin samun sa dayawa suke.. Nanda dai sukayi ta hira cikin nishadantuwa.. ************************* Kano.. Mama zaune tsakar gida sai tunanin girkin da zatayi wa sheik takeyi dan gobe ze dawo cike da murna tace wannan shegiyar Sa'adatu bata nan zan sake agida... Aminiyar ta ce tashigo hannun ta dauke da leda.. Lale Lale mama ta tarbe ta cikin fara'a... Samun wuri sukai suka zauna taré... Aminiyar mama tace naga kamar gidan babu kowa wai haryanzu basu dawo bane.. Babu wanda yadawo dagani sai Abubakar da Abdul jalil dan shegiyar matar cen.... Aminiyar ta dariya tayi sossai tace harda kaya aka barmiki kedai sha kurumin ki.. Maman Rahama kamar kin cemin cikine da ita Ko... Mama tace eh cikine da ita... Aminiyar tace akwai wani magani da nazo miki dashi kiyi mata girki me kyau ranar da zata iso ki tarbe ta dakyau.. A'cikin abinci zaki zuba mata bayan Awa uku jini zai balle mata Daga nan saide tayi barin sa.. Dariya suka bushe dashi dukan su... Mama tace jibi shegiyar mata duk yanda nayi in hanata haihuwa gidan nan saida tayi daya. Nade ci gari da bata haihu da wuri. Har sheik yasamu damar daukar yata yaba ta... Aminiyar tace kedai kibar ta yanzu m'a. Ba haihuwar zatai ba saide ta saura da dan ta daya wlh...... Dan dai Rahama ba yar ta bace.. Kece kika yi sake wlh da mun rabasu ita da Rahama... Mama tace kinsan banason abunda ze cutar da Rahama shiyasa kwanaki da kika ban magani ban zubawa anty ba.. Nasan karshen ta tareda Rahama zasu ci.. Aminiyar ta numfasa tace kuma hakane amma ai yanzu tayi aure bata gidan.. Komai kikai mata daidai ne.. Yawwa Akwai wani Alhaji bushasha Ibrahim kwangila... Mama tace Alh Ibrahim bushasha kwangila shahararren dan kasuwan nan ance baya zama kasar sai ya shekara bezo Nigeria ba.. Aminiyar tace kedai ban aron kunne ki kisha labari... Shidai Alh Ibrahim din n'a samowa Salma nasan batason mijin ta dan talaucin sa me nakasa yaci bare yaba nasama.. Sheik yana sane yahada auren Saboda anty tashanye shi.. Inason mu San yanda za'ai à raba auren nan.. Shikuma yace ze Auri Salma. Kinga kenan mijin Rahama Sarauta da kyau kadai ze nuna masa ba tarin dukiya ba... Mama tazare idanu tace taya kike ganin zan iya Raba auren nan.. Bayan kinsan sheik baze yarda ba.. Aminiyar tace nidai kibar komai hannuna amincewar ki kawai nake nema... Daga haka sukayi ta shirye shiryen abunda zasu aikata.... ************************ Kwatano... Bayan isha'i Samad. Yana idar da Sallah ya shige ciki.. Iske Rahama yayi zaune tana goge Jan baki a leben ta.. Murmushi yayi tareda karasowa kusa da ita yace la la Amarya ta kullum kyaun ki karuwa yakeyi meye sirrine.. Rahama Jin sa take taki magana kokarin ajiye Jan bakin takeyi tana neman hanyar guduwa... Ji tayi ya kamo ta yarike ta gam tareda hade ta da jikin sa suna kallon juna.. Duk yanda t'aso ta kauce yaki bata dama.. Cikin sanyin muryan sa yace Hubby meyasa kike guduna dan kawai n'a karbi hakkina haba love bakisan Ko wace mace da hakan ta fara ba.. Turo baki tayi gaba cikin shagwaba kamar zatayi kuka tace uhmm.. Ko wace mace daman haka ake mata wannan mugunta babu tausayi... Yarima Murmushi yayi yana Jin kansa a shauki.. Yace aike din ce Rahama Allah yayi miki ni'ima nakasa control din kaina ne please kiyi hakuri Muje yanzu muga wajen koya warke dan banki in kara ba... Kuka ta fara tace shikenan yau ma zesani barcin wuya please Amjad dan Allah narokeke ban warke ba... Dariya tabashi sossai yanda yaga tsoro à Idanun ta.. Yace karki damu damar zolaya ce yanzu de Muje muci Abinci amma fa sai fa kin bude mun wajen nagani dan insan wani magani zan baki... Kasa magana tayi tana fadin ikon Allah wayyo ni Rahama n'a bani daman Yarima bashi da kunya take fadi batasan maganar ta fito fili ba.... Eh Yarima bashida kunya amma akan Rahama ta.. Oya Muje inbaki iya takawa zandauke ki.. A'a kabar shi zan iya tafada tana ciza labban ta cikin tsoron kada ya dauke ta tabi shi sukayi part din sa. Salma sannu ahankali tafito Daga dakin ta zata je sashin su Rahama hannun ta dauke da magani har ta iso bakin kofar ta bude le dan tana shirin zuba wa.. Taji Tsayuwar mutum a bayan ta arazane tajuyo suka.......... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:51 - Nuriyyat: KANWATA 09069080725 +22953726162 6️⃣9️⃣ Arazane ta juyo suka hada idanu da Karima cikin gigita tace uhmm wai kece.. Karima tace Nice mana naga kintaho sashin Shugabana bayan doka ne ba'a shiga sashin sa 'saida izinina dakuma sanin sa..... Dan Allah kiyi hakuri ki koma inda kika fito.. Tafada cikin nuna da gaskiyar maganar ta.. Salma sake da baki take kallon Karima tana kokarin boye ledan dake hannun ta tace bangane inzamu shigo nan ba sai mun nemi izinina ba. Nida dakin yaya ta bazan shiga ba Ko bakisan yanda muke bane da Rahama bane... Karima cikin hada rai da sanin makaman aikin ta tace ni wannan ba damuwa ta bace umarnin da Aka bani dole ne inyi biyayya '' daman Saboda taron biki ne yasa kikaga wajen free kowa ke shiga amma daga gobe bayi masu tsaron sashin Yarima zasu fara aikin da suka Saba dafatan dai kin fahimta ta. Hannun tayiwa Salma alamun su tafi.. Hankalin Salma yayi mugun tashi Tace amma dai bakida mutunci wlh kinkosan ni wacece kuwa.. Karima tace wannan damuwar ki ce.. Ba tawa ba dan haka ki fice nace Ko cikin tsawa... jiki babu kwari ta juya Karima n'a biye da ita a baya...... Koda suka baro sashin su Yarima. Karima cikin karfin hali irin nata tace bansan me kike boyewa ba inda abu me kyau ne bazaki yi shi bayan duhu ya shigo ba.. Koma menene dai kiji tsoron Allah. Salma cikin hasala tace kaji shegiya uwar Sharri sai in sa asauke ki Daga mukamin da kike ciki baiwar banza baiwar wofi... Dariya mai fidda sauti Karima tayi tareda takowa kusa da Salma har suna Jin numfashin juna.. Tace inkika fasa sawa asauke ni ba Sunan ki Salma ba '' babu ruwana da ciki daya kuka fito keda shugaba ta.. Ya zan ganki kina shirin aikata barna duk da bansan meye manufar ki ba.. Amma nasan dai ba abun Alkhairi bane. Dan n'a fiddo ki Daga Sashin su shine zakiji haushi n'a indai Nice yanzu aka fara wlh... Mtsss taja tsaki tareda rufo kofar dake sada mutum da Sashin su Yarima. Barin wajen tayi tana wake waken habaici... Sake da Baki Salma ke kallon ta har ta fice mata da gani.. Salma cikin bacin rai tabar wajen. Tafiya take bata gane inda take sa kafafun ta dan bakin cikin Karima.. Samun wuri tayi gefe daya tazauna taringa rusa uban kuka ita kadai zaune... Faruk da Aminu ne suka shigo ganin Salma tana kuka bakaramin Daga musu hankali yayi wajen ta sukayi Aminu yace wannan kamar kanwar Rahama.. Faruk yace ita ce mana koba ka gane ta ne.. Cikin damuwa Faruk yace wai Salma haryanzu jikin ne Ko mu koma Asibiti ne... Girgiza kai tayi tace A'a cikin sheshekar kuka. Aminu yace to laifi akai miki ne.. Girgiza kai tayi tace wai ni yanzu ace ban isa inje sashin yaya ta saida izinin su Ko n'a baiwa.. Tana matse hawaye Daga Idanun ta... Faruk dake kallon ta cikin kwantar murya yace. Wace baiwa ce ta hanaki shiga sashin su Yarima... Aminu yace nasan dai bewuce Karima Ko.. Salma tace itace mana bakuga rashin mutunci data shuka mun ba. Harda mun sharri wai nazo da mugun abu... Nidai wlh aduba lamarin nan dan so nake inga Rahama zamu tattauna wasu maganganu ne.. Aminu yace to Salma banda abunki yanzu d'are ne fa''kuma nasan Yarima yana ciki' suna taré kinga Amarya ce. Ki hakura zuwa gobe sai kije Ko.... Salma kara sautin kukan ta tayi tana bubbuga kafa kamar karamar Yarinya.... Aminu yace yi hakuri Salma bara a kira Yarima Samad a sanar masa dazuwan ki.. Komu da muke à bokan sa gaskiya in bata kama dole ba. Bama zuwa sashin sa da daddare sai inhar shine ya gayyace mu... Yanzu ma da kika ganmu ba wajen sa muka zo ba.. Gun Mamy zamuje...... Faruk yace wai ina Asiya ne... Salma dake matso kwalla tace tana ciki nabar ta '' tana waya da wani.... Nan da nan Annurin dake kwance kan fuskar Faruk ya dauke yahade rai cikin muryan sa data canza kala lokaci daya yace yanzu tana wayar ne..? Salma tace eh mana saita kwana tana waya wani lokacin ma zata kai karfe hudun d'are Sannan ta kwanta shiyasa bata gajiya da barci safe.... Aminu Sam maganar Salma batayi masa dadi ba... Yace Amma Salma bekamata ki fadi haka ba.. Ance kafadi Alkhairi kokayi shiru..... Salma dake kunkuni tace gayamin sharri acikin zance na Daga ya tambayeni n'a bashi Amsa to meye laifina.. Aminu yace bakida laifi kodaya. Bara inkira Samad asanar masa da zuwan ki dan yabada damar abude miki hanya kije Ko... Sossai taji dadin haka aranta har ta shirya irin wulakancin da zatayi wa Karima idan zata bude sashin Yarima..... Wayar tayi ring har ta gaji Sannan Yarima ya Daga... Dagacen bangaren yana makale jikin Rahama tana zuba masa shagwaba ya kyaleta... Bata so Yace Aminu yadai harkun shigo ne.. Aminu yace Tabe Tabe gamu nan nida Faruk zamu sashin Mamy. Muka iske Kanwar Matar ka tana kuka wai Karima taci zarafin ta tahanata zuwa sashin naku..... Yarima Jin an anbaci kanwar Matar sa yasa............ Ta ku har kullum kyauta Daga Allah... Yawwan comment Yawwan typin..... 3/21/22, 07:51 - Nuriyyat: KANWATA 7️⃣0️⃣ Yasa shi tashi tsaye yace karta ga laifin Karima dan doka ne aka kindaya mata '' amma kuma maganar cin zarafi zanji dalilin daya sa tayi hakan... Aminu yace OK gara haka ai. Ya za'ai tashigo ne tace tanason ganin yayar ta.. Murmushi Samad yayi yana kallon Rahama dake kokarin rufe jikin ta da bargo '' yace uhmm kudai bata hakuri nima ina nan fitowa ni kadai yanzu. Mu hadu Sashin Mamy. Aminu yace Tabe Tabe saika zo din Daga haka ya katse wayar.. Kallon sa yadawo akan Salma yace kindaiji abunda yace '' hakuri yake baki akan bazaki samu ganin Rahama a yau ba. Sai dai gobe..... Kallon sa yamaida akan Faruk yace kai kuma menene damuwar ka naga tunda akai maganar Asiya ka canza Daga yanayin ka Faruk yace Ah Ah ba haka bane yanzu dai Muje Sashin Mamy din.. Barin Salma sukayi awajen zaune.. Ganin lallai suma sun raina mata wayau ya za'ai tana kanwar matar gida zasu taka ta.. Saida ta Share minti goma zaune bayan tafiyar su Faruk. Tashi tayi jiki asanyaye zata wuce masaukin su... Jin karar takun takalmi yasata waigawa taga me zuwa... Caraf Idanun su ya tsarke cikin juna ita da Samad wani kallo yake bin ta dashi masu tarin ma'anoni....harya iso gaban ta batasani ba dan ta shagala da kallon sa.... Tsintar muryan sa tayi yana Fadin Salma mekikeyi anan ke kadai.. Bama tasan yana magana ba Sam hankalin ta baya kusa 'ta shagala da kallon sa.. Da Mamaki yake kallon yanda ta kura masa idanu... Sunan ta data ji ya Ambata da karfi yace Salmaaa firgit tadawo hayyacin ta.. Cikin Jin kunya tafara Murmushi yake. Shiko kawar da kan sa yayi Daga kallon ta.. Yace mekike yi anan maza ki wuce daki '' banason yawo fa.. Kin ce kinason magana da yayar ki naga kusan wuni kukayi da ita a yau.. Dan haka kibari gobe zata zo da inda kuke.. Wannan kallon da kike yawan yimin n'a menene yafada tareda rungume hannayen sa a kirji. Cikin Jin kunyar kalaman sa da rikattatun Idanun sa daya zuba mata akaran farko n'a rayuwar ta.. Cikin sanyin murya tace meye A'ciki danna kalle ka kaifa mijin yaya ta ne.. Samad dake nazartan kalaman ta yayi shiru cen kamar baze magana ba.. Har ta cire rai sai taji yana fadin eh lallai ni mijin yayar ki ce... Wannan ba hujja bace kiyi ta kallona har in tsargu da kaina. Dan haka inason Daga yau ki daina inba da wata manufa kukeyi ba..... Salma da bakin ta ya mutu tace nidai bada wata manufa nakeyi ba'' Saide kaine baka yarda da kanka ba.. Cak yatsaya da shirin tafiya da yakeyi.. Waigowa yayi yana kallon ta tun daga kasa har Sama Kamar ya banyarda da kaina ba''' Daga nace miki kidaina abunda beda amfani ke Kanwata ce inna sameki da kuskure to zan hukuntaki daidai da abunda kika aikata koda khadija ce haka zan mata kisa ki rubuta ina binki bashi daya karki bari yazama uku kinji Ko ya saki wani shu'umin Murmushi tareda barin wajen cikin isa da izza... Kallon sa take harya bace mata da gani lallai ta yarda yarima duk yanda take tunanin sa ya zarce ta.. Yana bin ta bashi daya take ta maimaitawa tome yake nufi kenan rasa me bata amsa yasa Jiki babu kwari tayi hanyar dakin nasu... Bakin ta dauke da Sallama ta shiga dakin iske Asiya da Ànty suna karatun Alkur'an tare.. Sallamar ta yasa suka katse karatun suna mata kallon ina tafito.. Cikin inda inda tasoma kame kame uhmm daman ina tareda su Faruk ne dan ciwon ciki n'a ya tashi... Ànty tace yanzu akwai wanda ya tambayeki inda kika fito. Girgiza kai tayi tace A'a.. Asiya dake tabe baki tace to ai yawo beda amfani agareki kina matar aure kardai sashin Rahama kika je dan Allah kibarta ta huta da mijin ta 'karki kashe mata aure.. Salma da Ranta yagama baci tace au nice ma zan kashe mata aure.. Innayi haka meye riba ta.. Asiya tace ribarki shine kiga kun rasa dukan ku. Ma'ana ta rasa Yarima kema kinrasa kinga babu wanda yake dashi cikin ku.. Salma zatayi magana Ànty tayi mata hannun stop.. Tace ke me kike tunani ne bamusan lagon ki ba.. Kin hana Adamu auren Rahama yanzu zaki kashe mata auren ne... Nidai nasan take taken ki bewuce kiga kin rabata da gidan Sarauta nan... Wallahi kika kuskura kika kashewa yata aure uhmm wlh ko ubanki be isa yarabani dake ba.. Tunda nake dashi bamu taba fada ba amma akan haka zamuyi inhar yace ze daure miki gindi.. Salma sai hura hanci takeyi cikin tsananin bacin rai tace zato zunubi ne koda yazama gaskiya... Banda zuciyar ku babu Allah taya zakuyi mugun tunanina akaina... Auren nata da Adamu mugun halin ta yasa ya fasa auren ta.... Bata karasa fadin abunda zata ce ba taji anty ta wanke ta da gigitaccen mari wanda yasa nan da nan tafara ganin taurari.. Ànty zata kara mata marin Asiya tarike hannun ta tace kiyi hakuri InshAllah zata canza halin ta.... Karmu biye mata muzama irin ta.. Salma rushewa da uban kuka tayi hakan yasa tadau wayar ta takira mama cikin sheshekar kuka ta sanar mata da abunda anty da Asiya sukayi mata.. Dagacen bangaren mama tace shegu yan iska d'angin matsiyata sun je maula aidole su wulakantanki. ita Rahama dan uban ta tunda tayi aure sau daya takirani kuma Koda zata tafi yakamata tazo tamun sallama ki rabu dasu wallahi har Rahama sainayi maganin ta.... . Salma cikin Jin dadin kwantar mata da hankali da Mama tayi tace mama. Wai ina Abdul jalil ne. Mama Tace shege baya wuni gida tunda yaga shegiyar uwar sa bata nan a hanse free Salma tasa wayar yanda su Ànty zasu ji abunda suke fade... Ita Ko Ànty banda kukan zuci babu abunda takeyi... So take ta sanarwa sheik gaskiya ya raba masu gida ita da Mama Ko kuma ita takoma gidan su tazauna har asamu mafita hakanan takeji zuciyar ta be aminta da komawa gidan nan ba.. Salma suna gama wayar ta katse tanata jijjiga jikin ta tace uhmm kalan dangi kawai.. Dukan ku babu wanda ya hada jini da Rahama.. Ànty tace ninan n'a hada jini da Rahama Saboda inkikaga Abdul jalil to kamar kinga Rahama ne suna mugun kama. Jinina da nata sun gwauraye wuri daya. Asiya cikin bacin rai tagama karanta sakon Faruk daya shigo wayar ta... Dago kai tayi tana kallon Salma tace wawiyar banza watau sharri kika kulla mun wajen Faruk meye ribarki algunguma... Inkina son shi kije ki kashe auren naki sai inhada ku aure.... Ànty tace ke kuma meya hadaki da Salma ne tana kallon Asiya da Ranta yake abace.. Asiya taba Ànty labarin abunda Faruk ya fada mata,.. Cikin takaici Ànty tace Asiya karki damu matar mutum kabarin sa kalaman sa karsu bata miki rai kidai bashi hakuri. Ke KUMA SALMA kindai bani wlh halinki sai ke shasha...... Mamy zaune ita da su Samad Faruk n'a yar rubuce rubuce Samad ya dago kai yana kallon Mamy yace wai Mamy ina Maryam take da Mamar ta.. Mamy ajiyar zuciya tayi tace uhmm ai sun tafi gida tunda taro ya tashi amma Maryam tace zata dawo zuwa gobe. Good ya furta yace to ita bakuwar n'an taki hassana Daga ina take ne. Mamy wani kallo take binsa dashi tace TO Sarkin tambaya ina ruwan ka ko akan ka take ne... Haba Mamy Daga tambaya sai kiji haushi n'a Allah yabaki hakuri.. Ameen ta furta tana masa hararan wasa..... Faruk yagama rubuce rubucen yadago kai yana kallon Samad yace gaskiya awannan watan ba'a samu riba masu yawa ba... Ribar bata wuce millions 50 ba.. Mamy dake sauraren su tace to garin ya haka ta faru ne.. Samad da ransa yasoma baci yace duk laifin Marwan ne... Yana zuwa Samad air plan yana diban kudade n'a à banza da sunyi magana ce musu yake aina dan uwan sa ne.. Saboda ke Mamy nake kyale su yanzu lokaci yayi fa bazan kara barin takwana ba... Mamy cikin kwantar murya tace nidai karka masa komai iyakar dai ka dakile hanyar da yake bi wajen kwasan maka kudade shine kawai mafita... Faruk yace kwarai kuwa shine mafita dan manager yace yana sawa lissafi ya kunce masu idan kullum zeje ya amsa bayan komai à rubuce yake à computer.... Yarima yace babu matsala Mamy tunda kin ce haka nadau shawarki. InshAllah gobe zamu shiga kotu kan wannan case din matar nan. Daga goben nakeson infara bin diddigi wannan baiwar n'an da ake nema.. Mamy cikin jin dadi tace Yarima Allah yasa Adace yabada sa'a... Ameen dukan su suka amsa... Wai ina khadija take ne cewar Yarima yana tambayar Mamy.. Mamy tace yawuce tana dakin ta kaje cen kaduba amma kasan babu inda take zuwa Ko... OK ya furta yace Aminu kujira ni bara in leka dakin khadija ina zuwa... Da to suka amsa masa suna cigaba da hada takardu waje daya.... Ahankali yake tafiya ba bayason taji takun tafiyar sa... Handle din kofar ya bude hankali a sannu Ahankali ya tura kofar.. Jin muryan Khadija tana waya ne yasa shi kasa kunnen sa wajen Jin me take fade... Ita Ko khadija data shagala dayin waya sai fadi take haba Maryam ya zaki hadani kawance da yar lesbien.. Kuma bayan.... Ganin Yarima gaban ta yana mata mugun kallo yasa........... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:51 - Nuriyyat: KANWATA 7️⃣1️⃣ Mugun kallo yasa hannun sa ya wabce wayar Daga hannun ta.. Kara wayar a kunnen sa yayi yana sauraren abunda ake fadi.. Daga cen bangaren tace haba khadija meye dan n'a hadaki da Yar lesbien bafa harkan nan zakuyi ba.. Nima din da mukayi da ita yanzu natuba nadaina dan haka ina rokon ki kiyi hakuri zumunci zaku ringa yi tanada waye wa zata koya miki wasu abubuwan da bakisan dasu ba... Hankalin yarima yayi mugun tashi jikin sa yadau rawa kamar mazari jijiyoyin hannun saida suka tattashi Saboda tsananin bacin rai Idanun sa suka canza launi zuwa ja... Dagacen bangaren Maryam sai Fadi take khadija ya kikayi shiru sai magana nakeyi. Cilla wayar yayi a bango nan da nan ta fashe wargas akasa.. Ita Ko khadija karshen gadon ta zauna tana baya baya ganin ya nufo inda take a'zuciye.. Kuka tasaki tun kan ya isa gareta... Kamar kura haka yayo kanta bugun ta yakeyi babu sassauci sai ihu take tana fadin wayyo Mamy wayyo Mamy ze kashe ni.. Wani mugun shaka yayi mata wanda yasa numfashin ta yin sama sama Idanun ta azare kamar wacce rai yake gab da barin jikin ta.... Mamy aguje sukayo ciki ita da su Faruk harda Hassana.. Har tuntube Mamy keyi wajen rige rigen shiga dakin. Innaliahi mamy tashiga maimaitawa me zan gani haka Yarima zaka kashe ta ka saketa nace Ko.. Ina Ko Jin Mamy baya yi yaci gaba da bugun ta.. Faruk cikin zafin nama yaje ya rike hannun Samad da karfin tsiya Sannan ya sake khadija... Ita Ko khadija yana sakin ta faduwa tayi kamar matatta tana numfashi sama sama... Faruk da Aminu cikin Fada sukace haba Samad wannan aiba karfin ku daya ba.. Wani irin abune tayi mai girma da zakai mata wannan mugun hukunci nidai gaskiya BANJI dadi ba... Duk abunda suke ta fade be ce masu komai ba.... Mamy cikin kuka tace ku duba mun khadija bede kashe ta ba Ko... Hassana dake yayyafa wa khadija ruwa tace mamy da Ranta karki damu ta jigata ne kawai amma zata dawo normal... Yarima Samad tashi yayi tsaye cikin bacin rai yace dakun barni da ita inga wanda ya d'aure mata gindi agidan nan... Ahmad ne yashigo bakin sa dauke da sallama yace nasan za'ai haka ai tuntuni ina gayamiki ki ki yaye kada Yaya Samad yadawo amma kika saura kina biyewa Maryam Ko... Yakarashe zancen yana jifan ta da mugun kallo.. Mamy cikin kidima tace wai mêke faruwa ne kunbarni cikin duhu.. Ganin su Faruk da Hassana adakin yasa Samad da Ahmad kin fadin abunda ke faruwa... Yarima cikin isa yace Mamy maza ta hada kayan ta Daga yau sashina zata zauna wajen mata ta.. Kuma wlh kada kice komi akan kanwata... Mamy dake kallon sa yanda duk ya canza kamar bashi ba.. Tace nasan yanzu jira kake ince wani abu ka dawo kaina... Cikin sassaita muryan sa yace A'h Ah taya zan dawo kanki Mamy kefa uwa ta ce itakuma kanwata ce da banbanci bazan yarda ba amun iko akan ta ba... Gabadaya dakin hakuri suka Shiga bashi harda Ahmad.. Amma ya noke dole abunda yace shi za'ai Mamy babu yanda ta iya hakanan tanaji tana gani ta hada kayan khadija tsaf.. Cikin kuka khadija ke fadin Mamy yanzu har kina kallo ze wuce dani... Mamy tace duk da bansan laifin da kikayi ba. Kinsan ban iya hana shi da kina jin magana ta da haka bata faru ba.... Faruk da Aminu bayan sun Kammala komai sukayi Sallama da Mamy kusan taré suka fito Sashin Mamy da Yarima... Khadija n'a biye dasu abaya da akwatin kayan ta... Saida safe sukayi da Su Faruk inda yayi Sashin nasa '' tana bayan sa tafiya take kamar wata kadangaruwa cikin tsoro ko bin takanta beyi ba kawai tafiya yake tana bin bayan sa... Faruk tsaida Aminu yayi suka je bangaren su Asiya... Kiran layin Asiya yaringa yi tana ganin kiran amma taki Daga wa... Ànty ce ke Lure da ita tace kamar wayar ki ce. Ke ring baki Daga ba.. Asiya cikin tabe baki tace ai dan rainin wayau nan ne Faruk mana.. Ànty tace meye laifin Faruk abunda aka fada masa shi ze dauka hakane dan Allah Daga wayar bansan ki da fushi ba... Cikin kunkuni ta Daga wayar tayi shiru taki magana... Shiko Faruk cewa yayi gani a kofar dakin naku ki fito sauri muke.. Ganin anty ta tsare ta da idanu yasa ta fadin gani nan zuwa... Murmushi Ànty tayi tasan ba hakan tayi niyar fada ba.. Allah yasani tana kaunar Rahama da Asiya har ita Salma din kawai de halin Salma ne bataso amma tabbas batason mummunar abu yafaru da ita.. Cikin hanzari Asiya ta saka hijab din ta tafita.. Iske Faruk tayi tsaye shida Aminu... Sai kallon agogon hannun sa yake Alamun ta dade bata fito ba... Cike da nutsuwar ta. Ta iso wajen su à ladabce ta gaishe su suka Amsa fuska sake... Aminu yace uhmm masoya sun hadu kun kasa magana Ko bara inkauce kun sake. basu waje yayi dan su tatttauna.. Murmushi Farruk yace yace kaga damar tafiya ne amma ai komai sai ayi agaban ka. Aminu beko tsaya sauraren Faruk ba yafice. Faruk Murmushi yayi yana kallon yanda ta hada rai kamar an mata dole ne tafito.. Yace haba Asiya me laifina dan nayi miki fada akan wayar d'are.. Asiya tace wayar d'are kenan yar iska ka daukeni wani irin waya ne ba zanyi shi a wuni ba sai cikin d'are nifa banason zargi duk abunda akace maka akaina ka tambayeni zan fada maka gaskiya ba kazo ka yanke mun hukunci ba..ehee takarashe zancen cikin tsiwa.. Faruk cikin yin kasa da murya yace Afuwan nayi laifi daman sonake inga kyakkyawa fuska ki shiyasa n'a leko dan Allah yimun Murmushi mana.. Yana kashe mata idanu. Shiru tayi tarasa tayanda ake murmushin.. Au baki huce ba kenan... Girgiza kai tayi tace komai yawuce. Murmushi ta sakar masa tana kokarin shiga Daga ciki.. Yace ba komai wannan ma dakikai kinbiyani zuwa dasafe zamuyi waya tunda kince bakya wayar d'are.. Asiya dake kokarin shiga daki kada kai tayi tareda komawa cikin dakin nasu.. Shikuwa zuwa yayi yaja Aminu suka wuce... Yarima suna shiga sashin nasa kai tsaye dakin Rahama yaje da khadija iske Rahama tayi harta rufe dakin nata... Karar bubbuga kofa ne. Yatashe ta Daga barci tasan shine cikin tsoro ta tashi batasan dame yazo ba..cikin kuka zuci ta sauko Daga kan gadon ta. Taku takeyi ahankali harta isa bakin kofar. Ahankali t'abude kofar tana murza Idanun ta.. Caraf Idanun ta yasauka akan Yarima da Khadija dake tsaye da akwatin kayan ta tana sheshekar kuka kanta aduke Rahama cikin......... Taku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:52 - Nuriyyat: KANWATA 7️⃣2️⃣ RAHAMA cikin Rawar murya tace khadijat lafiya kuwa mêke damun ki. Gayamin naga kamar kuka kike nan da nan duk ta rikice tana me jawo hannun khadija zuwa dakin nata... Shiko Yarima dake tsaye yana kallon su yace Hubby nan zata dawo da zama har muga Abunda Allah zeyi... Rahama cikin damuwa tace naji dadin hakan amma meye dalilin dayasa take kuka takura mata kayi akan saita zonan sashin mu... Yarima dake kallon ta yanda duk ta rude tana sharewa khadija kwalla yace gâta nan ki tambeye ta da kanta tace zata dawo gun anty ta kila wani abun ke mata ciwo.. Khadija da duk jikin ta ciwo yake mata tace Ànty Rahama inason in shiga wanka.. Rahama cikin hanzari zatayi bandakin da hada mata ruwan dumi n'a wanka Yarima yarike hannun ta yace ina zakije ne Sarki aiki 'kibar ta da kanta zata hada ruwan wanka.. Babu yanda ta iya hakanan tasa idanu khadija ta shiga bandakin... Dawo da. Kallon tayi akan sa cikin kalan tausayi tace yanzu tunda kaga khadija tadawo nan sashina tare zanringa kwana da ita.. Wani kallo yake binta dashi masu cike da baki isa ba.. Yace uhmm Rahamatullah dauko hijab dinki mu. Tafi Saboda Sallah Asuba.. Rahama tace ya zanbar khadija ita kadai.. Uhmm nidai Muje yafada yana kokarin Jan hannun ta... Ganin zata bata masa lokaci yasa hannayen sa ya dauke ta.. Sai zazzare idanu take tace Amjad meye hakane idan khadija ta gan mu ahaka fa girma yafadi... Uhmm yace be bata Amsa ba kai tsaye dakin nashi yakai tareda sauke ta Akan gadon sa.. Yana ajiye ta yadawo tsakiyar dakin kokarin cire kayan jikin sa yake''ganin tana kallon sa yace bazaki tayani cirewa ba.... Kaida kasa abunka kaine kasan yanda zaka cire su takarashe zancen tareda Jan bargo zata lullube jikin ta... Yarima beko tsaya sauraren ta ba.. Ya shiga yayi wanka yana fitowa Daga shi sai boxer gashin jikin sa luf suka kwanta Saboda damshin ruwa.. Bakin gadon n'asa yazauna tareda dauko wayar sa yana bin sakonni dake shigowa takan whsap din sa... Duk sakon dayaga New number ne baya shiga ciki sai inhar yaga profile din wanda yasani ne... Sakon ya shigo masa akan hassana dake gidan sarauta ba aiki yakaita ba.... Ta dalilin Salihu Turaki tazo dan tasan sirrin sa... Kuma son Salihu Turaki take dan har haduwa suke yi... Kallon number data turo masa sakon yayi yaga nomber Gabon ce... Shiga cikin message d'in yayi yana kara karanta wannan sakon... Maganar zuci yake yace eh tabbas tace Gabon take inhar mutumin n'an dayayi masa magana yanada.masaniya akan hassana Kenan yasan inda Shugaban Adalai.. Batareda yabashi Amsa ba ya kashe datar sa.. Tagumi yayi Daga zaune yana nazarin yanda ze dauko lamarin da warware sa ganin babu mafita yasashi ajiye wayar gefen gadon nasa tareda jona ta a caji... Kallon Rahama yake ji yasan ba barci take ba amma ta lumshe Idanun ta... Hawa gadon yayi yana kokarin jawo ta jikin sa tareda kai hannun sa saman boob din ta... Zumbur ta tashi tazauna cikin muryan wacce ke shirin kuka tace wayyo nace maka ban warke ba.. Tunda baki warke bara induba wajen ingani.. Ganin yana kokarin cire mata pant tarike masa hannun cikin tsoro tace haba Amjad kayi hakuri mana da wasa nake maka n'a warke.. Au kin warke kikace Gyada masa kai tayi cikin Kosawa da tambayar sa.. Banyarda ba saina gani da idona.. Duk yanda taki yarda ta kasa kwatan kanta saida yakwantar da ita tareda duba wajen gani yayi kamar babu rauni tsabar raki ne ke damun ta..... Dawo da kallon yayi akan ta ganin tarufe fuskar ta da pillow yasa shi murmusa. Haba Amarya meye n'a Jin kunya Daga ina duba wajen kada asamu matsala kuma naga babu wata illa a wajen dan haka pls kidan bani inkara namiki Alkawari bazan wuce awa daya ba cikin marairaice fuska.... Rahama zazzare idanu tayi tasoma hawaye shar tace wayyo Allah Ànty ki taimakeni dan Allah kayi hakuri wallahi har yanzu ban koma daidai ba yanda take kukan iya gaskiyar ta yasa shi darawa yace ok kin amince Mala'ikun Rahama suyi ta tsine miki Albarka.. Zazzare idanu tasoma tace uhmm nidai bazasu tsinemun ba dan bada ganganci n'a hana ba... Yanda take zaro zancen sossai ya shagala da kallon karamin bakin ta... Hakan yasa shi lacuto bakin nata yana kokarin hade shi da nashi. Yace uhmm amma dai zaki barni in rage zafi Ko dan dai. Gaskiya ban iya kwana hakanan.. Babu yanda ta iya duk yanda t'aso tayi barci Yarima yaki bata damar haka... Sossai ya raya daren ba tareda ya kusance ta ba.. Tun tana kaucewa har ta biye masa... Kusan karfe ukun d'are Sannan barci barawo yayi awon gaba dasu dukan su...... Asuba tagari Kasar Gabon.... Karfe tara daidai jirgin sheik da Aminin sa ze tashi zuwa garin kano... Tun karfe bakwai n'a safe yashirya tsaf komai nasu harda siyayyan da suka yi.. Sheik harda kayan baby masu kyau ya siya à cewar sa yayi kewar yan kananan baby yanzu gashi zesamu.... Texte din Ànty ne yashigo wayar sa yana dubawa yayi Murmushi yace madam kina raina.. Dagacen bangaren tace ya Abban Rahama dafatan kuna ta shirye shiryen koma. To Allah yakaiku lafiya. Damar so nake in rokeka wata Alfarma.. Jin ta ambaci Alfarma yasashi bata damar ta fadi abunda take bukata... Ànty tace tunda muke dakai bantaba kawo maka wani abu sabanin hankalin ka ba.. Sheik yace Sa'adatu hakane zancen naki ki fadi kai tsaye Alfarma InshAllah zan miki.. Cike da tsoro da Fargaba tace inason dan Allah ka raba mana gida nida Maman Salma.. Cikin tsananin mamakin furucin ta yace to Saboda me Sa'adatu zan raba muku gida... Ànty tashiga bashi labarin wayar da salma tayi da Mama agaban ta... Numfashi ya fesar yana nazarin kalaman ta... Yace yanzu watan cikin ki nawa ? Wata hudu tabashi amsa tana mamakin meya kawo zancen ciki bayan ba maganar suke ba... Sheik yace Sa'adatu kiyi hakuri kibari watan haihuwar ki nakamawa zan canza muku gida.. Amma kowa da part din sa.. Sai kunso zaku ga juna hakan yayi miki sabon gida sabon baby.... Sossai tayi dariya tace hakan yayi nagode da Fahimta. Suna gama fira da Ànty... Yakira Mama awaya cikin gadara tace harka iso ne... Sheik yace babu zancen gaisuwa Ko Allah yakawo mu lafiya wai ke Aysha yaushe zakiyi hankali ne.. Bama wannan ba ina Abdul jalil yake.. Hankalin mama ya tashi Jin wannan tambayar inda inda tasoma tace yanzu yafita Daga gidan... Sheik yace au sammako yayi kenan. To ki aika akirawo shi yadawo gida yanzu nan.. Banson n'a iso ban same shi ba.... Mama rike da baki tace uhmm nasan Algunguma ta fadamai ne shine ze fake da siyasa... Ni yanzu ma ina nasan yaron nan yakwana tashi tayi tadau hijab din ta.. Tana ta shiga makota cigiyar sa duk inda taje sai ace ba'a gan shi ba.. Cike da takaicin yaron tace amma dai wannan yaron mugun dan banzan yawo gare shi ace yau kwanan sa biyu be kwana gida cike da damuwa take bin layi kwararo neman sa duk inda taje sai a je ba'a gan sa ba.... Wayar tazare cikin jakar ta tashi ga kiran layin Abubakar..... Har ta kusa tsinkewa ya Daga.. Cike da damuwa tace ABU wai ina Abdul Jalil tun shekaran jiya da safe bankara sashi a idanuna ba.. Abubakar dake tuki yace aikuwa gida yakwana jiya ma inaga sammako yayi nasan sai d'are kibari zan dubo shi kila yana gidan su Asiya ne.. Mama kwata kwata ta mance taje gidan su Asiya hakan yasa tayi hanyar gidan cikin hanzarin ta isa gidan su Asiya.... Bakin ta dauke da Sallama.. Maman Asiya hajiya hussaina cikin washe baki har fararen hakoran ta dake dauke da hakorin makkah suka bayyana... Cikin sakin Fuska tace Maman Salma yau kece agidan namu lale lale.. Mama cikin tabe baki tace eh Nice dafatan dai kuna lafiya.. Lafiya lau tabata amsa tace mu shiga Daga ciki mana... Mama tace Ah ah basai na shiga ba akan hanya nake. Abdul Jalil nake nema Ko yazo gidan nan kuwa... Maman Asiya tace yana ciki kamar Abinci yake ci.. Maman Ranta dubu yabaci cikin d'Anne fushin ta tace Ayya idan yagama yazo gida ya sameni yau baban su ze dawo....takarashe zancen tareda juyawa... Ita Ko Maman Asiya da mamaki take kallon ta tace uhmm haryanzu dai Aishatu kinki canza halin ki. Mijin ki ma beji dadin ki ba bare yaya bare makota uhmm Allah yasa ki gane takarashe zancen tana karkada kai tareda shiga dakin ta iske Abdul Jalil harya gama cin abinci duk hirar da suke yana jinsu... Kallon Maman Asiya yayi yace nasan Abba yau zedawo bara inje inshirya indan gyara masa daki... Maman Asiya tace to kadaiyi hakuri duk abunda zatayi maka. KADA kai yayi yace babu damuwa..... Wajen karfe daya n'a Rana su sheik suka iso garin Kano... Abubakar ne yaje yadauko su yasauke Aminin sheik agidan sa.. Shi kuma sukayi nasu gidan kai tsaye..... Sheik cike da hamdala yace Allah yayi mun dawo kasar tamu.. Abubakar dake tuki yace Abba da bakanan kaida Ànty gidan babu dadi... Murmushi sheik yayi yace to ina maman taka take bata tayaka hira ne.. Tana yi yabashi amsa atakaice yana cigaba da tukin nasa.... Kano Tunda sassafe Fulani tashirya tsaf cikin shigar ta na Alfarma hannun ta rike da wata bakar leda mai cike da mugun sirri da bokan ta ya aiko mata Cike da izza da takama take taka kasa iya Firdausi tana bayan ta sai kirari take zuba mata... Barka da Fitowa gimbiya Fulani takawan ki lafiya uwargida agun Sani Turaki. Ba gaba da gaba ba kota baya sai anshirya shuga ta... Kasaitaccen Murmushi tayi tana cigaba da takun ta izuwa Sashin Yarima. Har ta kusa kai kofa taji muryan Karima n'a fadin.. Gimbiya Fulani dakata ! Cak Fulani ta tsaya cikin tsananin mamaki ta wai.................. Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:52 - Nuriyyat: 7️⃣3️⃣ Cikin tsananin mamaki ta wai ga tana kallon Karima.. Dake kokarin isowa gareta kan aduke tace. Gimbiya Fulani Yarima yasa doka hana kowa shiga Sashin nasa saida izinin sa.... Wani kallo mai wuyar fassara Fulani ke jifan Karima dashi cikin tsananin bacin rai tace ke shasha dabba karya mara hankali kaskantaciyyar baiwa har kin isa ki gayamin doka bayan mune masu bada doka da oder to bari kiji ingayamiki badai takamar ki Yarima ba to zansa asauke ki Daga kan mukamin ki. Zaki shigo cen cikin bayi kina aiki.. Shasha dan Allah matsa kiban hanya maza kisa key ki bude mun... Karima dukar da kanta kasa tayi tace ina kara baki hakuri Gimbiya bazan iya bude miki kofar nan ba... Iya Firdausi dake bayan su cikin tsoron abunda zeje yadawo tace haba Karima Gimbiya Fulani ce gaban ki......yakamata ki gyara kalaman ki.. Karima cikin karfin hali tace mama nasani kawaide bazan iya budewa bane... Saukar Mari Karima taji afuskar ta wanda ya gigita ta rike da kuncin ta da Idanun ta d'a suka kada take kallon Marwan sai huci Sama sama yake cikin tsawa yace ke har kin iya kihana Fulani shiga Sashin Yarima to yanzu zaki ga hukunci da zansa ayi miki wanda ze koya miki hankali.... Ihu yafara yana fadin ina bayin gidan nan suke nan da nan duk suka bayyana n'a daki ma agurguje suke ta fitowa dan zuwa wajen nasa.... Koda suka jeru kallon su yake kamar yaga kashin Awaki tareda yamutsa fuskar sa.. Cikin zafin Rai yace cikin ku mutum daya yaje yakira mun.. Karfin Iko n'a gidan Yari.. Babu bata lokaci daya Daga cikin su ta tafi dan kiran sa.. Shikuwa Karfin Iko yana zaune bakin kofar Gidan Yari sai hura hanci yake yana tauna asawaki ya mimmike kafafun sa kan doguwar kujera ga redio kusa dashi... Isowar wannan Baiwar yasashi sauke kafafun sa akasa yana kallon ta cikin zakuwa..da son Jin abunda yakawo ta Cikin Rawar Murya tace Karfin Iko '' jikan Sarki Marwan ke son ganin ka yace mu taho taré.. Jin Marwan yasa babu bata lokaci ya tashi yabi bayan ta yasan aikin mugun ta ce zeyi.. Karima banda innaliahi babu abunda take maimaitawa acikin zuciyar ta.... Iya firdausi ta shiga tashin hankali ganin za'a hada Karfin Iko da Karima sossai tsoro ya bayyana A fuskar ta.... Murmushi Fulani tayi ganin Sarkin iko ya iso shida baiwar nan.. Cike da ladabi ya gaishe da Marwa da fulani.... Marwan cikin Daga Murya yace wannan baiwar Karima inason ka kaita gidan Yari tareda horon yunwa n'a kwana uku hade da bulala dari... Idanun Karima nan da nan suka kawo Ruwa cikin Rawar Murya tace Allahumma arjini fi musibati... Wayyo Allah gani gareka zasu cutar dani batareda da hakki ba. Kan kace me karfin Iko yayi mata wata muguwar cafka bayi maza masu tsaron sashin Yarima da suke sanye cikin uniforme din su ''suka yo wajen aguje su uku kallon karfin Iko suke yanda yake Jan Karima akasa. Bayi mata dasuka jeru awajen Ko wanne kansu akasa kwalla suke suna tuna irin wahalar da Karima zata sha hannun Karfin iko.. Dan sun taba dandana wannan azabar à hannun sa.. Fulani ganin har sunkai bakin kofa da Karima cikin Daga Murya tace Karfin Iko inason yanzu kayi mata jina jina bakin nata dake rashin kunya ka murje mun su... Karfin Iko kallon Fulani yayi cikin babban muryan tasa yace angama Ranki yadade angama '' amma makullai n'a hannun ta yakamata akarba... Marwan dake karasowa inda suke yace amsa ka miko min '' Karfin iko wabce makulli yayi hannun Karima tareda bawa Marwan.... Kai tsaye yayi gaba da Karima cikin zafin nama.... Fulani cikin Jin dadin wannan abun tace Marwan bani makullan nan '' 'mika mata yayi yace inaga sune makullan kofar dakunan Yarima da Matar sa... Babu bata lokaci ganin abunda akayiwa Karima yasa bayin dake gadin kofar shiga suka ba Fulani damar shiga batareda sunce uffan ba..... Shiko Marwan cikin kallon banza dayake bin bayin dashi yace Ko acikin ku akwai me magana ne.. Kada kai sukayi Alamun babu.... Cikin karaji yace To mama Nina tafi in wani abu yataso ki sanar mun Daga haka yafice cikin isa yana tafiya kamar wani bajimin sa... Ita Ko Fulani tafiya take à hankali tanayi tana waige waige sai adu'a neman sa'a take cikin saurin ta.. Ta iso gab da kofar dakin nasu.... Khadija Daga cikin dakin tana moppin dan yarima yace babu wata baiwar da zatayi aikin sai ita rashin aikinyi ne yasa har suke shashanci awaya '' cikin gajiya da aikin da bata Saba ba... Ta iso daidai kofar dakin zatayi moppin har tasa tsumma saita ga baya goguwa sossai.. Hakan yasa tasa hannun ta ta murda handle kofar ahankali zata bude... Ita Ko Fulani Jin ana kokarin bude kofar yasa ta make da bangon lungu tareda toshe hancin ta....dan kada taji numfashin ta... Cigaba da moppin dînta tashiga yi tana yi tana fadin wash Allah yau dai naga takaina Yarima haka yake babu tausayi.... Rahama ce ta iso wajen nata cikin tsananin mamakin uban aikin da takeyi tace haba kanwata dakin barshi nayi. kokarin amsar moppan take hannun khadija... Ita Ko khadija sai Fadi take Ah Ah wallahi kibarshi zanyi da kaina kada yaya yafito yagan mu.... Yarima daya fito Daga dakin nasa cikin shigar sa na lauyoyi tareda hulan lauya akansa kallon time yayi yana tafiya hakan yasa ya leka dakin Rahama ganin bata nan yace Hubby hubby hubby kina ina ne m'y Wife... Jin babu Alamun ta ita da khadija yasa yayi hanyar fita Daga dakin nasa.. Yaci karo da Rahama da khadija suna moppin tare... Kallon Rahama yake babu Ko kiftawa soyake ya wuni da ita dan yanuna mata zallan so da kaunar da yake mata... Wuyar rigar sa ya gyara tareda yin gyaran murya... Hakan yasa khadija ta dukar da kanta akasa tace yaya ina kwana.. Lafiya lau baby n'a yabata amsa atakaice... Tareda maida kallon sa akan Rahama da Idanun su suka tsarke cikin juna wani kallo yake binta dashi masu manufofi da dayawa.. Cikin yin kasa da murya yace hubby zan tafi Kotu ki kulamun da kanki kinji Ko.. Kada masa kai tayi ganin Khadija yasa duk tasa bashi wata Amsa... Cike da ladabi tace Amjad daman inason inje gun mamy da Ànty inkaban dama.... Kallon ta yake yace Ah haba to kibari zan kira Karima tayi miki j'agora har dakin su 'Fulani har wajen Mama karama zaki je ki gaishe su idan n'a dawo zan sameki acen sashin Mamy amma kada Khadija tabiki ta zauna daki.. Rahma cikin yin kasa da murya Alamun roko tace pls Dan Allah ka barta Muje taré kafana kafar ta ta mairairaice fuska... OK ya furta yana kokarin sa kai zefi ce.. Ita Ko Fulani zazzare idanu tasoma Jin takun tafiyar Yarima... Cike da nutsuwa Rahama ta take masa baya.. Daidai saitin da Fulani take nan Rahama ta tsaya hakan yasashi waigowa yace hubby harkin iya rakon miji Ko uhmm nasan Asiya ta koyamiki Rau Rau da idanu take kallon sa tace Asiya kuma wacce Ko auren batadashi.. Murmushi yayi yace nasani mana amma ai tafiki wayewa ..hannayen sa yasa tareda tallafota suna Jin numfashin juna '' kiss dîn ta ya shiga yi yana fadin uhmm kamar dai mu koma cikin daki my hubby... Murmushi ta sakar masa cikin cool voice din ta tace Amjad dîna Allah yakaika lafiya yatsare hanyar ka '' ta tafiya da ta dawowa gida.. Allah yarabaka da sharrin Karfe '' ameen ya furta tareda manna mata kiss a goshi... Ita Ko Fulani sai kallon su take tana zazzare idanu gashi ta toshe bakin ta da hancin ta... Sakin hannun Rahama yayi yace wife zanturo miki Karima kedai ki shirya saina dawo yafada yana kokarin barin wajen... Ita Ko Rahama juyawa tayi dan komawa cikin dakin ta... Cikin hanzarin sa yasakai zefi ce haryakai bakin kofar Fita yaga Bayi masu tsaron Sashin sa.. Cike da ladabi suke gaishe shi Barka da fitowa ranka yadade Allah yaja zamanin ka dan Sarki jikan Sarki... Yarima kallon su yake yana kada kai yace nagan ku kamar bakwa cikin hayyacin ku... Daya Daga cikin su yace babu komai Ranka yadade '' 'Gimbiya Fulani ciki zata zauna ne harsai kadawo ne dan zamuje cin abinci yakarashe zancen cikin ladabi... Yarima cikin tsananin mamaki yace Fulani bata ciki ai waya ce muku tashigo.. Ranka yadade tana ciki kila tana sashin Gimbiya Rahama ne... Yarima beko tsaya bin takansu ba kai tsaye yajuya zuwa ciki sai dube dube yake yana tafiya cikin hanzari da zafin nama..... Ya shiga har dakin Rahama ya duba Sam bega Fulani ba ya duba sashin nasa nan ma be ganta ba... Rahama cikin mamaki tace wai Amjad me kake nema ne.. Shiru yayi yana kallon ta yace Fulani bata shigo ba kada kai tayi Alamun A'a... ************************** Karfin iko yana shigar da Karima gidan Yarin '' yaringa dukan ta da bulala ba kakkautawa '' wani razananne kara ta saki tana fadin wayyo Allah n'a Ya Allah ka cece ni ya Allah ka kawo mun dauki.. Karfin Iko dake tsaye akan ta dako riga babu ajikin sa.. Duk kirjin sa ya tattashi Saboda azabar wahalar da yake ba Karima.... Yana cigaba da dukan ta har sai da kayan jikin nata suka yayyage dukan jikin ta jini tsiyaya yake.... Cilla ta yayi da kafa ta fadi kasa wargas... Wani kofi yaje ya dauko mai dauke da ruwan gishiri.. Tana kallon sa da Idanun ta da suka kafe babu digon hawaye tace InshAllah abunda kayi mun sai Allah yayi maka wanda ya Ninka nawa.... Dariya ya bushe dashi yace shegiya bakin ki be mutu ba Ko.. To. Yanzu zan murje bakin naki... Ruwan gishiri dake hannun sa yadauko tareda nufar ta cikin wannan Jinin dake tsiya ajikin ta da raunuka ya zuba mata shi yana murzawa da karfin sa.. Wani razananne kara ta saki wanda amon muryan ta saide yaje kunne iya firdausi da take dakin nata tana kukan Abunda akewa Yar ta.. Jin bazata iya jurewa ba yasa tafito cikin hanzarin ta zatayi sashin Yarima Samad... Bayi masu tsaron kofar sukace bazata wuce ba '' saide t'ajira kamar fita zeyi yanzu zata ganshi...... Shiko Yarima fitowa yayi Daga dakin nasa adu'oi yatsaya karantawa dan yama mance kwata kwata beyi ba. Ita Ko Fulani gajiyar da tayi awajen aboye ga zafi ya sata sakin tari me karfi.. Yayi daidai da karasowan Yarima daidai wajen.. Wayar sa ya kunna tochla din sa '' tareda haskawa dan ganin meye awajen.. Caraf Idanun su suka tsarke cikin juna shida Fulani cikin..... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:52 - Nuriyyat: 7️⃣4️⃣ 09069080725 Shida Fulani cikin tsananin Mamaki yace Mama Fulani mekike anan lungun ya tsura mata dararan Idanun sa '' masu kwarjini.. Fulani gyara Tsayuwar tayi tana saki tarin dayazo mata lokaci daya '' cikin Rawar murya tace daman nazo inma ka wasan April koka mance yau ne first.... Cike da kallon tuhuma dayake bin ta dashi yace inaga nidake ba abokan wasa bane inma hakane din ma '' 'meye zaki shigo lungu acikin lungun nake ne Ko adaki àcen zaki sameni Ko. Gayamin me kike nema a lungun nan' 'hannun ta yake kallo ganin makullai dakin nasu cikin tsananin mamaki yace mama Fulani wayannan makullan fa ina kika same su.. Cikin Rawar murya tace makullai kuma bansan ya'akayi sukazo hannuna ba.. Mika mata hannun sa yayi yace miko min ingani yana karba ya tsurawa makullan idanu ganin SD ajikin makullan ya tabbatar masa nasa ne ba zargi bane.. Nan da nan annurin dake kwance saman fuskar sa ya bace bat ya murtuke fuska cikin rashin mutunci irin nasa.. Yace Hajiya Salamatu kike Ko Fulani ni Sam bana iya tuna ainihin sunan naki... Cikin tsawa yace zaki gayamin abunda makullan dakina sukeyi à hannun batareda da izinina ba... Koko so kike muje gaban Sarki àcen zakiyi min bayani... Cikin Daga murya yake mata magana wanda ya sata gigicewa cikin tsananin tsoron yanda ya canza launin sa.. Tace pls dan Allah katsaya zan maka bayani Karima taban makullan tace bazata samu damar bude mun dakin naka ba... Gashi inason naje naga surukata insan ya ta tashi.. Kasaitaccen Murmushi yasakar mata cike da takaici yace uhmm wasa farin girki yaushe kika fara damuwa da iyalina bansani ba... Karki damu lafiya lau ta '' ta tashi. Muje Ko yana nuna mata hanyar fita Daga sashin sa .. Sum Sum tafito cike da kunya tana gaba yana bin ta abaya yana Girgiza kai cike da mamakin me yakawo ta.. Cikin hanzari da saurin ta tafita sashin Yarima '' kofar fita ta iske Iya Firdausi tsaye tana kuka hawaye shar shar... Cike da tsananin mamakin meya kawo ta '' cikin zare idanu tace iya Firdausi mekike yi anan gashi tana tsoron Yarima yaritsa da ita tsaye anan wajen hakan yasa bata jira amsar da iya firdausi zata bata ba. Tasakai tawuce cikin sauri sauri.. Daidai da fitowar Yarima da mamaki yake kallon saurin da Fulani ke zubawa. Dawo da kallon yayi akan iya Firdausi dake kuka yace Mama cike da girmamawa me kikeyi anan wajen ya tsareta da idanu gashi time n'a tafiya dan baya Jin zeje gun Mamy.. Tsagaita kukan ta tayi ganin Yarima n'a shirin tafiya dan yama manta yace a kira masa Karima taje ta taho da Rahama cikin masarautar... Tsintar Murya Iya Firdausi yayi tana fadin. Dan Allah Yarima katsaya Karima ce tana hannun Karfin iko dan Allah kataimaka kada yayi mata illa takarashe zancen cikin tsananin kuka mai tsuma rai.. Cak yatsaya tareda waigowa Arazane yace Karima !! Karima !! take hannun Karfin Iko.. Be jira amsar iya Firdausi ba kai tsaye yayi bangaren gidan Yarin zuciyar sa tana harbawa da karfi idanuwan sa sun rufe baya ganin gaban sa sai duhu... Tun daga Nesa Karfin Iko ya hango Yarima zuwa hakan yasa yayi maza yasa Rigar sa tareda barin inda Karima take ya dawo da zaman sa kan kujera kan sa aduke... Yarima kamar anjefo shi Daga Sama haka ya karaso wajen yana bin Karfin iko muguwar kallo yace kai dan iska ina Karima take bakin sa na Rawa... Karfin iko cikin farga yace tana ciki ranka yadade... Wani tsawa Yarima ya daka masa yace shege dan iska shiga ka fito mun da ita zaka gayamin uban daya daure maka gindi A'cikin masarautar nan.. Karfin Iko cike azzama da tsoro yaje kiran Karima ganin kamar bata numfashi. Yasa shi rudewa yasoma jijjiga ta cikin tsananin mamaki yace Karima bude Idanun ki '' 'ga Yarima nan.. Takun tafiyar Yarima yaji ya shigo ciki cike da mamaki yake kallon Karfin iko da Karima dake kwance kamar sumammiya' '.. Karfin Iko cikin tsoron Abunda zeje yadawo yace InshAllah Yarima zata farka bekarasa fadin abunda zefada ba Yarima ya daka masa tsawar daya gigita shi.. Cikin gigita yake kallon Yarima' 'duk yabi yagama tsoracewa hakan yasa cikin hanzari yasamo ruwa tareda dawowa gun Karima ya yayyafa mata... Amma still dai shiru bata motsa ba....... Wayar Yarima ce tasoma ring yana dubawa yaga Kiran Faruk ne.. Babu bata lokaci yakara wayar a kunnen sa cike da damuwa kwance akan fuskar sa amma Idanun sa nakan Karima dake kwance.. Yace Faruk dafatan dai lafiya kuwa.. Dagacen bangaren yace kai kadai ake jira kai kasan Alkali badan shar'iar ka bace wlh baze saurare ka ba.. Dan kawuce time amma nace su fara gudanar da wani shari'an kafun naka.. Yarima cikin gamsuwa da bayanan Faruk yace godiya nake yanzu babu bata lokaci InshAllah zantaho nima wani uzurin ne ya rike dafatan kuna Taré da Aminu Ko.. Faruk yace eh gashi cen zaune yana chat. Daga haka sukayi sallama... Shiko Yarima dawo da kallon sa yayi akan Karfin iko dake ta faman yayyafa wa Karima ruwa... Bangaje karfin Iko yayi sai gashi yafadi akasa wargas yana nishi kamar wanda yayi wasan tsere... Yarima durkushewa yayi gaban Karima yana kallon fuska ta yanda take walwali Idanun ta arufe gam... Hannun ta yadaga tareda soma dan buga à hankali '' still dai shiru kake ji.. Hakan yasa da kansa yadauki wannan Kofin ruwan da karfin iko ya ajiye agefen nasa... Ya dauka yana kallon ruwan yanda duk datti yataru acikin sa... Cikin Daga murya yace kai Karfin iko kake Ko Iko nima Sam bana gane sunayen ku kaida wasu agidan nan.. Banza dakiki maza je ka dauko mun ruwan Swan afirij din yan yari... Shiru Karfin iko yayi yana kif kif da idanu cikin Rawar murya yace Ranka ya dade ai jikan Sarkin Marwan ya hana asa ruwa à firij din saidai n'a rijiya..... Wani mugun kallo Yarima kebinsa dashi tareda tashi tsaye yace what waye ya isa ya canza dokar da nasaka babu izinina... Na fada maka babu wanda ze shiga gidan Yarima sai inhar ankama shi da laifi da shaidu.. Inada labarin baku daina azabtar da bayi ba bisa zalunci kai har ka manta ni ne silan zaman ka anan da innaso sai inbar ka à cigaba da azabtar dakai... Ba wannan ba.. Miko min wannan ruwan hakanan ya Amshi ruwan hannun sa tareda karanto bismillah ya watsa mata a fuska sau uku... Numfashi taja da karfi hade da sheshekar kuka sai fadi take dan Allah Karfin Iko ka kyaleni wayyo karka kashe ni.. Jin muryan Yarima tayi yana Fadin Karima.. Bude Idanun ki Abdul Samad ne agaban ki... Ahankali tasoma bude Idanun nata tasauke su akan shugaban ta... Ganin sa yasa sabon kuka ya kwace mata... Cikin kukan sai Fadi take ya shugabana kayi hakuri na take dokar ka batareda n'a iya hanawa an amshi makullan kofar naka ba.. Wallahi fin karfina akayi.... Rau Rau da idanu yake kallon ta cike da tausayawa cikin cool voice dinsa da Idanun sa da suka kawo ruwa yace uhmm Karima suwaye suka amshi makullan da karfin tsiya a hannun ki... Dago kai tayi tana kallon Karfin iko shima kallon ta yake yana Girgiza mata kai Alamun karta ce shine... Kasa da kanta tayi tace Karfin Iko shine ya amshe à hannun n'a... Kallon kallo Yarima da Karfin iko sukewa juna ajiyar zuciya Samad ya sauke yana kallon Karfin iko dayaga Alamun tsoro ya bayyana a fuskar sa... Yace kai dan uban ka waya baka izinin amsar makullan sirrina... Karfin iko dake markakata bakin sa na rawa yace Yarima umarni n'a samu Daga Gimbiya Fulani da Jikan Sarki Marwan...yakarashe zancen yana dukar da kan sa Alamun neman afuwa... Yarima Samad kallon sa yake yana nazartan kalaman da yanayin sa''' kauda kai yayi Daga kallon sa yadawo da kallon sa akan Karima dake kokarin tashi tazauna nauyin da jikin ta yayi mata yasa ta kasa.... Cikin takaici yace wannan mugun dukan da kayiwa Karima ka faffasa mata jiki duk jikin ta jini ne.. Wallahi saina fanshe shi kabari inje indawo amma kafun n'an zanturo gangami ya kulle ka adakin yari lamba uku inda yake kusa da masai nan zaka zauna tsawon wata daya tareda horo yunwa '' sau daya zaka ringa ci arana''' bulala kullum zaka ringa shan guda hamsin har tsawon wata daya wannan hukunci yana Daga cikin Adalci n'a.... Nan da nan Karfin iko yarikice yasan abunda Yarima Samad yafada babu me canzashi.. Karima Dakyar tamike cikin kuka tace shugaba n'a Dakyar inzan iya tafiya cike da tausayawa yace wai gayamin abunda yafaru mana.... Nan ta shiga bashi labarin abunda yafaru.. Jikin Yarima yayi mugun daukan zafi tana kai karshen labarin... Cikin yin kasa da murya yace zauna nan zanturo iya firdausi tazo ta tafi dake cen sashin ta zata kula dake har indawo InshAllah '' 'inada aiki a gabana yafada tareda barin gidan Yarin cikin saurin sa... Cin karo da iya firdausi yayi da take kuka cikin saurin da yakeyi yana kallon agogon dake daure a tsintsiyar hannun sa.. Yace yawwa gwamma d'ana hadu dake Iya firdausi inason kije gidan Yari ki dauko Karima ki ciccibe ta dan Allah bata iya tafiya.. Ki kira likitan masarautar mu d'uk abunda yakeyi yabari yaje yaduba karima kice injini yakarashe zancen tareda barin wajen batareda yajira amsar iya firdausi ba..... Ita Ko Iya Firdausi cikin hanzarin ta '' tawuce wajen Karima zuwa tayi ta ciccibe ta tayi dakin nata da ita tareda kiran likitan masarauta dan yaduba t'a.... Yarima daidai fita Daga cikin masauratar yayi Horn mai gadi yana kokarin bude masa gâté.. Ya hango gangami cikin shigar su n'a masu kula da yan gidan Yari.. Ihu kiran sunan sa yyi hakan yasa Gangami yakaraso cikin hanzarin sa.. Yarima cikin bada umarni yace inason kaje ka hukunta mun karfin Iko kaida yaran ka.. Sannan horo har tsawo wata daya har da na yunwa..... Maida glass din motar sa yayi ya rufe tareda ficewa cikin tsauri yabar masarautar cikin hanzarin sa.. Sam ya mance da batun Rahama tana son fitowa Labarin abunda yafaru yaje kunnen Mamy dan kuskus akaitayi acikin masarautar.. Cikin tashin hankalin daya bayyana a fuskar mamy '' barin dakin ta tayi tareda fitowa nan falo '' ta iske Ahmad zaune yana kallon vidéo a tiktok sai washe baki yake musamman wata big baby da taketa tikan rawa cikin wakar turanci tana sanye cikin riga da mini siket ga karin gashi cike akan ta '' tazubo shi '' 'ko' 'ina sassan jikin ta motsawa yake.. Cibiyar ta yatsurawa idanu' '' yana Murmushi '' Sam hankalin sa yayi nisa besan da fitowar Mamy ba... Sai ji yayi ta wabce wayar Daga hannun sa''cikin fada tace baba n'a yaushe ka zama hkne kai bazaka bar rayuwar yahudu da nasara ba da rayuwar Arna ba' 'meye ribar wannan vidéo da kake kallon' 'cikin Daga murya take fada sossai Ahmad ya tsorace yau Mamy da kanta take hawar shi da fada haka. Cilla masa wayar sa tayi akan kafar sa.. Tace maza kashe wayar nan biyoni kaji abunda Yafaru da Karima baiwar Samad.. Cikin tsananin Mamaki yace Ah Ah meya same ta cikin gigita yake magana dan Sam baya Jin ze iya yafewa wanda ya taba Karima.. Tashi yayi yakama hannun mamy cikin damuwa yace Muje Ko Mamy.. Yayi daidai da fitowar Hassana Daga kitchen Ahmad n'a ganin ta yadaure fuska cike da takaicin Mamy n'a wajen yace mata ina kwana.. Lafiya lau tabashi amsa. Kallon Mamy take tace naji kuna maganar Karima Allah yasa lafiya Ko... Nan Mamy tashiga bata labarin abunda yafaru '' '. Ahmad bejira yaji karshen labarin ba.. Cikin zafin nama da saurin sa kai tsaye dakin iya firdausi ya tafi... Hassana cikin tausayawa Karima tace gaskiya ba'a kyauta mata ba.. Cikin yin kasa da murya tace yawwa mamy yau nakeson inje babban kasuwar kwatano Tokpa zanje indan yi siyayya kinsan gobe tafiya ta.. Mamy cikin rashin son Rabuwa da hassana dan sun Saba tace haba hassana yanzu baki Daga tafiyar ba... Hassana Murmushi ta sakar mata tace Mamy tunda nazo banga mijin naki ba '' daman ya rasu ne '' ko baya zama garine... Mamy cikin tsananin mamaki take juya kalaman hassana Girgiza kai '' tayi tace Ah Ah be mutu ba.. Idanu ta tsurawa hassana tace nayarda dake zanbaki labarina '' amma da sharadi... Hassana cikin Jin dadin saukin kan Mamy tace meye sharadin InshAllah zan yi... Mamy gyara Tsayuwar tayi tana fuskantar Hassana tace saikin gayamin abunda yakawo ki '' masarautar mu'' Kina gayamin gaskiya nima zakiji gaskiya abunda kika tambaya... Hassana sossai tayi mamakin Jin furucin Mamy.. Cikin tsananin kaduwa tace kibari Muje mu duba Karima' 'mu dawo Ko.. Ahmad koda ya isa dakin iya Firdausi iske Karima yayi tana barci ga bandeji fari duk an nannade mata kai... Hannun ta dauke da kalula ana mata karin ruwa.. Iya firdausi cikin kasa da murya tace Ah Yarima Ahmad kaine.. Eh nine yabata Amsa atakaice ina zuwa kawai ya furta '' be tsaya bata lokaci ba kai tsaye yayi Sashin Fulani cikin azzama.. Yayi daidai da fitowar Mamy da hassana cike da mamaki suke kallon inda Ahmad din yashiga... Mamy cikin gigita tace Yaron nan yanda yake tafiya ba lafiya bane '' mu take masa baya.... Ahmad da kafafun ya bankada kofar Fulani ya bude '' maida kofar yayi yarufe tareda danna mata key... Fulani zaune take tana yagan cinyan kaza... Bata Ankara ba '' sai ji tayi anbuga mata uban naushi abaki '' kashin kazar........... Muje zuwa. Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:52 - Nuriyyat: 7️⃣5️⃣ 09069080725 Kashin kazar dake hannun ta faduwa yayi kasan carfet '' cikin gigita ta dago kai take kallon Ahmad dake shirin kai mata wani dukan '' kaucewa tayi cikin neman hanyar guduwa tace Ahmad haukar naka ya tashi ne daman baka samu lafiya ba.. Wani wawan rikon da yayi mata yasa cikin zazzare idanu tace Ahmad ka mance Koni wacece nifa matar kanin uban ka ce... Me nayi maka ne '' da har zaka saka hannun à jikina takarashe zancen cikin kukan da yazo mata... Ahmad dake huci sama sama cikin dagawa yace uban me Karima tayi miki kika sabanta mata rayuwa zan babbalaki nima duk hukunci da za'a dauka akaina adauka n'a yarda zanjure '' cigaba da bugun Fulani yake ta '' ta Ko ina sai ihu take tana neman ceto.. Mamy da Hassana suna ta bubbuga kofar cikin ihu take magana tana fadin Ahmad kabude kofar n'an bakajina ne.. Ina bemasan tanayiba '' ihun Fulani ya karade dukan Masarautar. Labari yaje kunnen Mai Martaba da Abban Marwan ga Ahmad n'an yanata bugun Fulani '' bugun bana wasa ba..... Hakan yasa Sarki ya tura waziri yaje à balla kofar koda suka je kokarin su n'a balla kofar '' Mamy tace karku balla kamar ya tsaigaita da bugun nata '' 'cikin ihu tace babana dan Allah bude kofar nan' 'cikin tashin hankali take magana dan sossai Ranta yake abace... Daga cikin dakin yana Jin muryan Mamy yakara damkar Fulani tareda kai mata naushi a bakin ta nan da nan bakin yaringa tsiyaya da jini.. Razannannen kara ta saki' 'kuka mai cike da tsoro Idanun ta sun canza launi zuwa ja' '' hannun tasa ta taba bakin nata taga jini yabi hannun ta cike da rudewa take kallon Jinin tana kallon Ahmad dake tsaye yana kallon ta '' hannun yayi mata alamu cikin Daga Murya yace Inkika kuskura kikayi tari anan wajen saina taka ki.. Hannayen tasa ta toshe bakin nata tana zazzare idanu.. Jin karar buga kofar yaki karewa yasa ya nufi inda kofar yake.. Cikin hanzarin sa ya bude kofar caraf Idanun sa ya tsarke cikin juna shida Mamy cikin bacin rai Mamy ta Daga hannun zata mare shi.. Hassana tarike mata hannun cikin magiya tace dan Allah karki mare shi Mamy '' Waziri da bayi da hadimai da kuyangu harda Abban Marwan cikin hanzarin su suka Shiga dakin... Ita Ko Mamy kallon Ahmad take cikin tsawa tace dan rainin hankali kashige ciki kajira ni ina zuwa make kafada yayi Alamun oho Ko ajikin sa '' tunda yayi abunda ran sa yake so beki duk wani hukunci da za'ai masa ba.... Ahmad nawuce wa '' 'Mamy taja hannun Hassana sukayi cikin dakin Fulani koda suka Shiga iske fulani sukayi ana ta jero mata Sannu.. Abban Marwan rike da roban ruwan dumi yana gasa mata bakin nata... Sai Wash take fadi tana ciza labban ta.. Cikin kidima Mamy ke kallon yanda Fulani takoma cike da rudani ta karaso gaban Fulani cikin muryan ban hakuri tace dan Allah Mama Fulani kiyi hakuri '' wallahi tallahi bansan ya akayi yaron nan Bejin magana ta ba... Harara Fulani take watsawa Mamy cikin dauriya tace uhmm daman kin turo shi ne ya karasa ni ko''' bayan kinsa dan naki yanada mental problèm ba daidai yake ba.. Abban Marwan dake cikin Jin haushin Mamy cikin Daga Murya yace kinzo kiga Ko mata ta bata karasa bane Ko.. To wlh kujira kiga abunda zebiyo baya inban da rashin hankali Mata ta ze buga '' yaro mara Tarbiyya irin uban sa... Ran Mamy yakai kololuwa wajen baci tace uhmm Ai mijina shi kuwa keda Tarbiyya kasan ance Albasa batayi halin ruwa ba.. Ahmad danka ne duk zagin da zakayi masa akan ku ze koma amma InshAllah shi Allah ze wanke sa''bana goyon bayan sa dan kowa bewuce kuskure ba... Takarashe zancen tareda kama hannun hassana dake shirin magana ta katse ta ta hanyar Jan ta suka fice... Waziri cikin tsananin mamaki yace Ah Ah Fulani kinga ikon Allah ashe haka Yarima Ahmad yayi miki mugun ta'asa... Barin su yayi dan zuwa sanarwa Sarki yanda àbun ya kasance.... Sarki n'a zaune cikin jama'ar sa yana sauraron dawowar Waziri... Isowar Waziri yasa Fadawa suka bashi hanya ya iso gaban Sarki cike da za kuwa yaringa bashi labarin yanda sukaga Fulani... Salati Sarki yayi cikin tsananin damuwa yace Amma dai Ahmad wuyan sa ya isa yanka tome dalilin daya sa ya mata wannan dibar haukan... Gangami ya nemi ayi masa iso '' 'babu bata lokaci Sarki yace ashigo dashi.... Cike da girmamawa ya shiga jerowa Sarki kirari.. Allah yataimaki Sarki Yarima Samad yabada umarni ahukunta Karfin iko' 'kuma harna aiwatar Saboda sanin dokokin masarautar nan.. Bisa laifin dukan Karima da yayi cikin umarnin Fulani akan ta hana ta makullan sashin Yarima' 'shine Marwan yace ahukunta Karima yana kai karshen labarin. Gabadaya wajen suka dau Salati.. Sarki cikin gyaran murya yace da dai ba Karima bace wata baiwar ce zan iya magana' '' iya firdausi da Karima '' yarima ne ya Fanshe su Daga masarautar zaria Nigeria dan haka banda ikon shiga wannan zancen... Duk abunda Ahmad yayi wa Fulani abu daya zan iya shine in hana shi kada ya sake amma adokar masarautar nan babu hukunci akan wanda yadauki hukunci akan antaba baiwar sa..... Iya Firdausi itama baiwar Yarima Samad ce bansan yanda àbun ya juye takoma sashin Fulani ba.... Gangami yace Allah yataimaki Sarki zankoma daman dukan zancen kenan daya kawoni Daga haka yafi ce... ......................................... Yarima Samad '' cikin murnan Nasaran daya samu a kotu kan wannan matar da Aka d'Annewa hakkin ta... Takardun ta da komai ya mika mata.. Cikin kuka mai tsuma zuciya tace Yarima nagode Allah yasaka maka da Alkhairi yanda ka taimakeni InshAllah zan taimaka maka... Cike da mamaki Faruk da Aminu suke kallon ta... . Yarima yace bangane zaki taimaka mun ba.. Hajiya zulai '' cikin d'Anne kukan dayazo mata '' tace ina masaniya akan wannan baiwar da kake nema shekara da shekaru d'ana... Cikin zazzare idanu Yarima ke kallon ta cike da nazartan kalaman ta yace wace baiwar kenan kike magana akan ta.. Hajiya zulai cikin yarda da kan ta tace Saratu mana baiwar Mahaifiyar ka habiba ''... Yarima Samad cikin hada rai yace kinsan inda Saratu take kika kasa gayamin '' to ya akayi ma kikasan ina neman ta ina da ayar tambaya akan ki.... Faruk da Aminu dake tsaye wajen suna sauraron su''sukace kwarai kuwa zancen ka haka yake Yarima.... Zatayi magana wayar Yarima tasoma ring' 'yana duba wayar yaga Mamy ce hakanan yaji faduwar gaba cikin dauriya ya Daga wayar ta... Dagacen bangaren tace inafatan kagama abunda kake inason ganin ka yanzu gidan nan bata jira cewar shi ba ta katse wayar... Rike da kugun sa yake kallon Su Faruk yace muna iya tafiya naso inje gidan Su Faruk ingaida iyayen nasa kaima Aminu mu biya naku gidan '' Daga baya zankai Rahama ta gaishe su... Faruk yace Ah karka damu wani uzurin yana gaban wani naga kamar Mamy ke neman ka Muje dukan mu. Ko zuwa gobe saikaje gidajen namu aiba bakon waje bane a wajen ka... Yarima yace godiya nake Abokaina dawo.da kallon sa kan Hajiya zulai yayi yace wannan sirrin da kike dashi kina tabbaacin zaki sanar mun komai kowani zaki gayan ki boye wani... Hajiya zulai cikin tsananin mamaki yanda yake zaro zance. da yayi magana inyayi shiru zaka ce bashi bane yayi kalamin ba... Tace Yarima wannan hakkin da Aka kwace mun ka karbo mun wlh hadda hakkin daure wa karya gindi shine Allah ya nuna mun ishara ina nufin Nina boye Saratu agida n'a watan uku Sannan ta bar kasar ''... Cikin razana suke kallon ta dukan su''yarima innaliahi kawai yake ta maimaitawa acikin zuciyar sa.. Yace hajiya zulai maganar mu dake mai tsawo ne... Tunda nasan gidan naki nan da kwana uku innagama uzurin gabana zamu zo nida Abokaina harda Mata ta... Sossai taji dadin furucin sa Daga haka sukayi sallama... Faruk motar Samad ya shiga '' Shiko Aminu yaja t'asu motar da suka zo da ita kotun.... Ahanyar su Yarima Samad yace kaga yanda Allah yake ikon sa Ko... Wannan matar tayi Al'kawarin zata gayamana inda Saratu take InshAllah mun kusa kawo rabin matsalar gidan mu... Faruk yace gaskiya kam hakane..... ************************** Kano . Mama ita da Aminiyar ta zaune gaban wani tsohon malami yana jan carbi dago kai yayi yana kallon su.. Yace Aishatu gaskiya wannan matar saita haihu kuma tagwaye ne acikin nata mace da namiji... Abu daya zakiyi shine kisa mata guba acikin abinci taci ta mutu.. Koko kisa mata maganin daze barar mata da cikin nata cikin ruwan shan ta... Amma asiri baze kamata ba dan tanada kariya sossai tattare da ita bata wasa da karatun Alkur'an.. Sannan adu'oi koda yaushe cikin su take '' 'mijin naku shima ba'a iya samun sa.. Maganar gaskiya yafison wancen matar' 'ke kuma yana tausayin ki ne a matsayin matar da mahaifin sa yayi masa zabi kuma ya haramta masa rabuwa dake.... Sai maganar Diyar ki Salma kuna son akashe wannan auren' 'shi abune me sauki' '' saide mijin nata yanzu da gaske yana son Salman ya tuba akan laifin sa na baya... Yakuka. Gani dago kai. Yayi yana. Kallon su.... Aminiyar Mama ajiyar zuciya ta sauke cikin yin kasa da murya tace ai kawai araba auren nan... Akwai wanda zamu hadata dashi wani Alhaji Ibrahim bushasha... Sossai Malam yayi mamaki yace Alhaji Ibrahim baya kasar nan fa... Aminiyar Mama ta kwace zancen hannun malam tace yana garin mana '' 'har waya muna yi dashi... Shiko shiru yayi yana Girgiza kai yaso yayi magana amma Aminiyar mama bata bashi dama ba... Mama tace uhmm nidai araba auren so muke yazo har gida yabata Takardan saki har uku... Malam yace babu matsala cikin da take dauke dashi ya zakuyi... Mama ta kalli kawar ta tana jiran amsar ta... Kawar tace kawai Malam a barar da cikin me zatayi da wani ciki Ana neman wani sabon miji........ Malam yace uhmm gaskiya bazan iya lalata cikin ba '' Amma zan iya raba auren Daga haka dai sukayi abunda zasu yi. Ya sallame su... Ahanyar su ta komawa gida Mama tace nidai inason Sa'adatu wannan cikin jikin nata ya bare wallahi niban haifi tagwaye ba itace zata haifa... Kawar mama tace karki d'amu kamar jibi zasu dawo Ko '' sha kurumin data dawo ki sanar mun... Cike da Jin dadi suka taba hannun ita da Mama..... Sheik zaune kofar gidan nasa yana kallon ta inda Mama zata taho dan tafita babu izinin sossai ransa ya baci.... Zaune yake yana nazarin ina take zuwa ne. Kullum tunda yadawo bata zauna ba... Kukan zuci yake yace Abbana mahaifina kaine ka hadani da Ayshatu nasan rabon yaya ne ya koka tsakanina da ita... Amma tunda n'a aure ta banji dadi ba '' 'ya Allah kashirya min Aisha ta''' adua yake sossai A'cikn zuciyar sa... Hango ta Daga nesa ita kadai tana tahowa yasa shi maida kallon sa akan ta... Cikin. Tsoro da fargaban ganin mijin nata a kofar gidan nasu... Jiki babu kwari ta karaso, wajen tana kokarin wuce shi... Taji yana fadin Aysha dakata dan Allah karki dauke ni sakarai mana... Cak ta tsaya cikin sanyin jiki ta juyo tana kallon sa ''... Bakin sa n'a rawa yace Daga ina kike kuma da izinin wa kika fita sossai ya hada ransa... Cike da tsoro tace magani naje siye... Maganin me kike je siye yana kallon ta cikin ido... Cikin yin kasa da murya tace maganin haihuwa mana''' naga tun akan Salma bankara haihuwa ba... Saboda tsabar mugun ta shine ka nemowa Sa'adatu maganin haihuwa nika kyaleni Saboda baka yayi n'a. . Cikin kukan Borin kunya tace dan niba fara bace irin ka shiyasa ba'a sona... Baka nemana a shimfida sai inhar Nice n'a nema.... Sake da baki Sheik yake kallon ta har dariya ta subuce masa besaniba..... So yake yayi dariya amma ganin ta yasa yadaure... Uhmm Ayshatu kenan ya furta cikin Jan sunan ta. Yace me kike so inmiki wanda ban miki ba... Kinzo kina kawo zancen shirme mara tushe... Bana kwanciya dake uhmm dukan zancen banza kike yi ayshatu... Kishin naki ne ya motsa Ko haihuwa ta Allah ce shike ba wanda yaso kuma ya hana wanda yaso... Keda Allah yaba arzikin yaya wasu suna nan basu haihu ba kuma sun zauna lafiya... Bâri kiji maganar gaskiya aure zankara kwanan nan InshAllah.. Mama jin kalaman sa tayi kamar ànbuga mata guduma akai... Cikin zazzare idanu tace aure kace fa .. Cikin yarda da kai yace eh mana kona wuce yin aure ne.. Dan haka maganar haihuwa kishirya Inkinada Rabo sai Allah yabaki.. Cike da takaici yawuce ta ya shige cikin gidan nasa yana juya kalaman n'a baya kwanciya da ita... Zama. Yayi kan. Kujera yana Girgiza kai. Yace oh Allah mata iyayen sharri duk abunda kake musu wataran zasu ce baka taba tsinana musu komai ba... Barin wani tunanin yayi tareda dauko Alkur'an mai girma yasoma karantawa....... *******************,*** Kwatano... Sossai Mamy take ta yiwa Ahmad fada akan abunda ya aikata '' ' Koda ya Yarima ya shigo Jin labarin abunda Ahmad yayi besa yaji haushi ba kuma be masa fada ba... Zaune yake yana kallon yanda Mamy ta zage. Tana fada iya gaskiyar ta... Saida yaga tagama ta zauna yace Mamy hakuri zakiyi damu fa.. Dan n'a Ahmad kadan ne akan nwa yanzu ma dakin Fulanin da marwan zani... Sallamar Rahama da Khadija ne Asiya da Salma suna biye dasu yasa kallon sa yakoma kansu... Ganin Rahama n'a cikin su yafara kokarin dawowa hayyacin sa amma ina yariga da yadau zafi hakan yasa bekara.kallon inda suke ba.... Cike da ladabi Rahama da Asiya da salma suka gaishe da Mamy amsa musu tayi cikin yin kasa murya tace Rahama har kin iso '' 'nuna musu Kujera tayi da su zauna hakan yasa suka zazaauna Ko wanne su yayi shiru.. Ita Ko Rahama satar kallon Yarima Samad take da sam hankalin sa baya kanta.... Mamy cikin son dakatar dashi tace bangane n'a Ahmad kadan bane me kake nufi Abdul Samad ta tsare da idanu... Ganin ya tashi tsaye hannun sa dauke da katuwar d'orina yace Mamy babu ruwan ki... Cikin Daga Murya duka wayanda ke falon saida suka tsorota ganin yanda jikin sa yadau rawa sossai kamar mazari.. Cikin zafin nama yajuya à fusa ce ze wuce kokarin taré shi Mamy take yi.. Ita Rahama cikin hanzarin tabi bayan sa ganin yanda yake zuba uban saurin sai fadi take Amjad Amjad Amjad.... Tsaya dan Allah dan Allah katsaya Nice Rahama.. Cikin............. Ta ku har kullum KYAUTA Daga Allah 3/21/22, 07:52 - Nuriyyat: 7️⃣6️⃣ 09069080725 Nice Rahama cikin hanzarin ta da zafin nama amma ina yayi nisa sai buga sauri yake kafun isowar sa labari ya isa wajen Fulani ga Samad shima zuwa '' Fulani cikin hanzarin ta canza daki tareda kulle kanta tacewa bayi karsu ga inda take... Koda Samad ya iso yana ta dube dube '' 'cikin tsawa yake kallon bayin yace ina Shugabar ku take.... Bakin su n'a rawa sukace bamu inda ta tafi ba' '' yayi daidai da karasowan Rahama da Mamy... Rahama kama hannun sa tayi cikin takaicin ashe haka ya iya fada '' 'tace haba Amjad dan Allah kayi hakuri duk da bansan mêke faruwa ba. Ganin Mamy zatayi magana yafi ce Daga dakin direct dakin Marwan ya shiga.. Marwan kwance yake yana Waya da Yarinyar da yakeso ya aura... Kamar Daga Sama yaji antake masa hannun sa dake rike da wayar da karfi wanda yajawo fashewar wayar à hannun sa''nan da nan hannun ya amsa Alamun gocewa... Cikin gigita yadago kai ganin Yarima' Samad ne akan sa Idanun sa '' babu annuri.. Wannan dorinar yake ta lafta masa ta Ko ina yana magana cikin ihu yace n'a rabaka da Karima da kasan wacece ita Sam bazakayi mugun tunani akan ta ba... Karima ba baiwa bace '' tsagaita maganar sa '' yayi yaci gaba da bugun Marwan yana ihu iya karfin sa... Mamy da Rahama ne sukayi nasaran shigowa dakin '' 'cikin tsawa tace daman haka kuke kaida Ahmad bakuda mutunci''' kuma inhar rashin mutunci naku ya motsa bakwajin bari.. Yanzu dan Allah ni me kuka daukeni mara amfani kenan inhar baka daina bugun sa ba''' wallahi zanbar muku gidan naku'''. Cak Yarima ya tsaya kamar an dasa shi '' cike da nadama ya juyo yana kallon yanda Mamy ke '' kuka '' cikin rarrashi yace dan Allah Mamy karkiyi fushi damu '' fushin ki '' 'musiba ce à gare mu.. Bansan yanda akayi n'akasa iya contrôle din kaina ba.... Shiko Marwan da Allah yacece shi be jigata ba''' yafara neman hanyar barin dakin... Mamy dake kallon sa cikin kalan tausayawa tace d'ana Marwan dan Allah kayi hakuri'' Nice Mamy dinka kasan bazan taba yarda Samad ya zage ka ba.. Bare duka' ina neman Afuwa.... Marwan dake kallon ta''' cikin kuka dayazo masa '' yace Karki damu Mamy nasan bazaki aiko shi dan yabugeni ni sheda ne '' kece ma kika dakatar da abunda yake aikatawa... Kokarin fita Daga dakin yake '' 'yaji Mamy ta kama hannun sa''' ta rungume sa cikin kuka tace Marwan dan Allah kadawo a Marwan dinka n'a Asali dana sani' '' Nice nan n'a raineka '' Saboda me zaka juya mun baya '' 'ina tarbiyyan d'ana baka sossai take kuka... Dukan ila irin jikin kowa dake dakin saida yayi sanyi har shi Samad din.. Sossai yake nadaman daukar wannan dokar à hannun sa''' sai yanzu yake Jin dadin da Allah yasa bega Fulani ba ''' da itace yakama abun bazeyi kyau ba... Marwan cikin tsagaita kukan nasa yace Mamy InshAllah zanshigo sashin naki zuwa anjima yanzu zanje aduba mun hannuna ne kamar n'a goce '' yafada yana kokarin sakin jikin Mamy..... Mamy Sam taki bashi damar tafiya da kanta tasa Samad yakira wanzam ya duba shi '' 'koda wanzam yazo yana duba hannun yace gaskiya yayi mugun gocewa zeji zafi inhar zan gyara'.. Mamy dake kallon Marwan tace kabari yayi maka dan kada abun yafi haka.. Wanzam ya shiga gyaran hannu Marwan yana ta ihu cikin Jin zafi da radadi da azabar ciwo da yake masa.. Gabadaya dakin kowa yayi jugum yana kallon Marwan cike da tausayawa... Sallamar Ahmad ne yasa hankalin kowa yakoma akan sa. Mamy taresa tayi tana ce shima yazo yayi n'a rashin mutunci ne... Ciki damuwa tace kai baba n'a meya kawo ka... Ahmad yace ah ya bazan zo ba nida dakin kanina marwan naji abunda yafaru dashi ne '' shine nazo in jajanta masa yakarashe zancen tareda shigowa cikin dakin... Kallon Asiya yake yanda tayi shiru tana jinjina Al'amarin '' 'cike da isa yace keee baki isa gaisuwa bane.... Kowa ya gaishe ni àcen bandake. Asiya cikin rashin son magana' 'kyale shi tayi bata tanka masa ba.. Ransa bakaramin baci yayi ace kamar shi wai ze mata magana ta' '' amma ta kunya ta shi lallai zata san koshi waye agidan nan.... Nan dai aka gama komai Mamy taringa kula da Marwan bata bari ya nemi abu yarasa ba.. Yarima Samad da Ahmad fadar Sarki suka nufa.. Inda suka iske Sarki zaune bayi suna masa fifita '' 'shigowar su yasa ya fadada Murmushin' 'tareda fadin maraba lale da mazan fama... Watau baku tsoro ko.. Yarima Samad cikin yin kasa da murya yace tsoho mai ran karfe... Kayi hakuri akan abunda Ahmad Yayiwa Fulani zan masa fada nan gaba kada yakara.. Nikuma dai sai Adu'a abunda nayiwa marwan inason komai yawuce duk wannan abun yafaru ne akan taba Karima.. Basu San wacece Karima ba'' shiyasa suke takata son ran su... . Sarki dake kokarin gyara rawanin sa' 'yace bangane basu San wacece Karima ba.. Naga baiwar ka ce.. Yarima Samad yace eh mana baiwa ta ce... Katse firan yayi da fadin gobe in Allah yakaimu yan uwan Rahama zasu wuce.. Sarki yace MashaAllah har lokaci yayi babu matsala kadai shirya masu tafiyar Ko.. Samad yace n'a shirya komai '' rana kawai ake jira yazo.. Suna gama tattauna suka bar fadar Sarki cike da mamaki Sarki ke kallon su yanda suke tafiya komai nasu iri daya...... Ànty cikin shigar ta ta atamfa sossai dinki ya zauna mata ajiki tasaka hijab din ta.. Wayar ta na ring cikin hanzari ta duba ganin yayar ta ce Dagacen kanon cike da hanzari ta. Ta Daga wayar Dagacen bangaren tace Sa'adatu ance gobe zaki dawo inji mijin naki... Murmushi anty tayi tace amma dai Sheik yacika zumudi shida yace mun aure zekara yakamata abawa Amarya hakkin ta Ko... Dagacen bangaren tace wai kina nufin dagaske auren zeyi ina yasamu matar auren ne... Ànty tace a Gabon yasamu kuma ya karba daman à jirace yake.. Amma Sa'adatu kina ganin beyi tsauri ai sheik duka nawa yake dazeyi mata uku ''.. Ànty cikin jinjina kalaman tace yanzu sheik bekai 50 ba aduniya yaya ta kinga Ko haryanzu da karfin namiji ne fa.. Wallahi yayi auren sa '' Allah yabamu tagari '' meye matsalar dazesa kadamu kanka tunda mijin ka yana kula dakai yana kula da cin ka da shan ka lafiyar ka.... Mata dayawa wallahi rashin samun wayannan abubuwan yasa suke gudun mazan su Su kara aure ni wlh har gudummuwa zan bashi in auren ya tashi... Dagacen bangaren rasa abun cewa tayi cikin kuka tace Sa'adatu ke anya kina da kashi ajikin ki kuwa... Sossai Ànty ta jinjina kalaman ta '' tace bansan me kika gani ba yasa kika fadi haka ba.. Amma sai ince miki babu dan Adam dake rayuwa babu kashi ajikin sa... Nasan kina magana akan karin auren sheik.. Ba'a aure ne '' ni ya aure ni.... Karfa ki manta yana da aure n'a aure shi.. Inhar nadauki hakan amatsayin laifi ne auren dazeyi kenan nima kuskure n'a tafka wajen amincewa da auren nasa.. Duk da Aminin sa ne yahada auren... Numfashi ta fesar tana kokarin daukar jakar ta.. Nidai Dan Allah mubar zancen auren mijina... Daga haka sukayi sallama.. Ita Ko Ànty tsaf tafito inda kai tsaye sashin Mamy ta nufa dan kiran Asiya ta rakata kasuwar kwatano... Tana isa sashin Mamy ta iske su Rahama cike da jin dadi ta rungume Rahama tace daughter kina nan.. Rahama tace eh antina bark da fitowa.. Cike da girmamawa anty ta gaishe da Mamy d'asu Samad da Ahmad... Kallon ta ta dawo dashi akan Asiya tace yawwa Asiya zoki rakani kasuwar kwatano atamfofin garin ance suna kyau sossai... Ahmad dake sauraren zancen nasu yace kwarai kuwa suna da kyau sunfi n'a Nigeria kyau da kwaliti... Kasuwar zakije ne yajefo mata tambaya. Ànty tace eh nan zamuje nida Asiya.. Jin da Asiya za'a je yace OK bari zan kaiku. Salma tace nima zanje. Ahmad cikin sakin fuska yace ai babu matsala.. Rahama tana satar kallon Samad da Idanun sa ke kanta yana jiran yaji itama me zata ce..... Cikin yin kasa da murya tace nima...... Kema zaki je Ko be bari takarasa fadin abunda zata ce '' 'uhmm babu inda zakije agidan in gayamiki nima akwai inda zamuje nidake dan haka tashi Muje... Mamy dake kallon rashin idon Yarima Samad tace uhmm ni kadai za'a bari agida ne... Samad yace ga khadija nan nabaki aron ta har indawo. Sossai Khadija taji haushin hanata fita da yayi gashi babu waya '' 'cike da takaici ta kasa boye fushin ta.. Tace haba yaya Samad' 'bekamata amun haka ba' kabari in raka su Asiya kaga baki ne suna bukatar taimakon yar gari.. Sossai ya jinjina kalaman babu daman yace bazata je ba ganin yanda anty ta tsura masa idanu cikin yarda da zancen khadija... Kasa da muryan yayi yace to Allah yakaiku lafiya yadawo daku lafiya... Mamy tace ameen babu komai ai hassana tana nan maida kallon tayi akan hassana tace yawwa t'aso Muje mu duba lafiyar Karima.. Bayan duk sun watse masu tafiya kasuwa sun wuce '' 'Yarima yaja Rahama à mota da batasan inda za'a kai ta ba........ Ko da Mamy ta isa wajen Karima iske ta tayi zaune iya firdausi n'a bata ruwan shayi Dakyar take amsa... Ganin Mamy yasa ta kakaro Murmushi cike da kaunar Mamy tai mata alamu da idanu n'a Barka dazuwa.. Mamy ta karanci abunda take son fadi yasa ta nufe ta cike da tausayawa sannu kadai take ta jerowa Karima '' 'iya firdausi n'a amsawa da yawwa....... Hassana gyaran murya tayi tana kallon iya firdausi tace amma gaskiya bakaramin illa akayi mata ba' 'koda yake ai yarima yadau mataki akan wannan abun shida Ahmad... Iya firdausi cike da Jin dadi tace wallahi banda abunda zan iya biyan Yarima Samad da Ahmad wallahi sun mun dukan mutunci nida Karima..... Juyowa tayi tana fuskantar Mamy tace dan Allah Mamy ki Amsheni Daga hannun Fulani akwai bayi dayawa à masarautar nan kuma tanada wasu bayin bayan ni dan Allah ki maidani à matsayina n'a yar wajen ki.... Sossai Mamy ta tausaya mata tace InshAllah zan aikawa Sarki takardan n'a janye ki Daga hannun Fulani '' 'itama Fulani zan aika mata saita nemi wata à madadin ki.... Saboda tsabar Jin dadi iya firdausi durkushewa kasa tayi tana jerowa mamy godiya da adu'oi... Yarima kiran Mamy yayi yana tambayar irin kayan abincin da ze siyo wa Karima wanda zata ji dadin cin su... Ganin tana dakin ne yasa tayi musu sallama tabar hassana adakin.. Cikin Jin dadi ta zayyana masa duk abunda yadace da siya mata yakawo gida Daga haka sukayi sallama.... Ahmad koda suka isa kasuwar daidai parking space ya paka motar sa... Habawa jama'ar wajen suna Ganin jikin lambar motar An rubuta Yarima Ahmad no 6.. Gabadaya wajen aka tattaru da masu son ganin sa basu taba haduwa dashi ba sai a hoto dan ana maganar '' matashi ne me cike da izza da takama........ Ahankali yafara sauke kafafun sa Daga cikin motar wanda yajawo hankalin dumban jama'a wajen jiran suga fuskar sa..... Fitowa yayi gabadaya Daga cikin motar yana sanye cikin boyel fara bakaramin kyau shigar tayi masa dan yasamu din ki Daga kwararren tela... Ganin Idanun mutane akan sa yasa ya hada rai sossai kamar be taba dariya ba.. Kokarin bude musu kofar yake Albarkacin Ànty yayi daidai da Asiya tana cikiniyar budewa... Ganin hakan yasa ya janye hannun sa yana hararan ta '' takasan idanu... Tsaf tagane abunda yake Ganin su Ànty yasa ta sakar masa Murmushi tareda fadin yaya Ahmad basai ka bude mu ba.. Kawomu ma da kayi shima wani karin girma na samu awajen ka.. Drever dan Allah muje ka kai mu shagon da zamuyi siyayya duk abunda take fade babu wanda yake Jin abunda take fadi sai shi da yake kusa da ita.... Sossai ran sa yabaci yana nanata kalmar drever''' à zuciyar sai fadi yake wlh saina gyara miki zama Asiya kafun kibar garin nan........ Jama'ar wajen sai kuskus suke ta yi. Suna fadin anya ba matar sa bace... Wasu Daga cikin su sukace gaskiya beyi aure ba saidai in itace ze aura duba da irin kallon da suke wa juna yakawo cece kuce à kasuwar... Wata mata acikin shagon ta le kowa tayi dan kallon su cike da tabe baki tace amma wannan kamar matar sa baku ga yanda yake bin ta abaya ba '' yana Girgiza kai... Ganin Khadija yasa su Fadin kai yau khadija Turaki nan wlh bamu taba ganin ta acikin gari ba... Saidai a hoto... Babu bata lokaci suka cusa cikin kasuwar inda yayi musu jagora wani babban shago dan yin siyayya '' 'duk abunda suke hankalin sa nakan Asiya yana tabe baki aransa sai ayyana yanda ze hukunta ta yake.... ************************** Yarima Samad bayan sun gama siyayya kai tsaye wani babban wuri yakai su wanda sai wanda ya amsa sunan sa yake zuwa wajen.... Isowar Yarima Samad bakaramin matukar bazata yayi wa mutanen wajen ba.. Karanta sunan wajen nayi naga anrubuta SAMAD... Cike da Mamaki Rahama take bin wajen da kallo.. Ganin su yasa duk aka fara fitowa da duk wayanda ke wajen dan oga yazo ba'asan ganin kowa harsai yafita.... Rike da hannun Rahama suke.tafiya. Ma'aikata suna ta yi. Masa welcome Hannun kawai yake Daga musu '' 'cikin isa da izza yakara rike hannun Rahama gam yana satar kallon ta yace kinga nan wajen. KADA masa kai tayi yace nan wajen n'a danki ne da zaki haifa mun' 'kuma sunan ubansa zeci watau Abdul Samad kinsan Saboda me zanyi haka.... Girgiza kai tayi tace A'a saika fada cikin zazzakar muryan ta.... Uhmm wannan wajen...... Ta ku. Har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:53 - Nuriyyat: 7️⃣7️⃣ Uhmm wannan wajen yana Daga cikin wurin da nayi shekara da shekaru ina mafarkin ki... Rau Rau da idanu take kallon sa cike da tsananin mamaki tace bangane ba. Fahimtar dani.. Ciikin da zakuwa yace Rahama yakamata kisan, wanene asalin mijin naki '' dan kisan yanda rayuwar auren namu ze tafi... Cike da gamsuwa tace inajin ka Amjad dîna tareda maida kallon ta agareshi cike da zakuwa son Jin labari abakin sa.. Numfashi ya fesar yace Mahaifiya ta Asalin ta Yar garin bohicon ce cikin unguwar zongo... Rahama cike da rashin Fahimta tace inane bohicon Amjad. Murmushi yasakar mata cikin sakin Fuska yace bohicon itama jaha ce me zaman kanta kamar kwatano '' amma asalin garin kamar kauye ne '' zamani yazo da sauyi hakan yasa bazaka taba iya kiran sa da kauye ba '' saide kwatano yana gaba da ita dan itace Capital din kasar Benin République... Sossai Rahama ta jinjina uhmm Amjad cigaba da bani labari dan nima inba wasu anan gaba... Murmushi yayi yace wasu kamar wa Kodai yayan da zaki haifa mun su zaki ba labari.. Cike da Murmushi tace uhmm yaya kuma ina nagansu nidai yanzu abar wannan zancen aci gaba da ban labarin baya.... A garin bohicon ne mahaifina Salihu Turaki yayi karatu wajen mahaifin Mamy wanda ake kira da malam Ahmad sossai wannan malamin yayi suna awannan garin Daga nisa d'ana kusa ake kawo masa dalibai karatu lokacin da Sarki Turaki ya tura yayan sa guda biyu Salihu da SANI GARIN BOHICON SANI YAKI ZAMA YACE WAHALA AKE BASU BASU CIN Abinci kan lokaci... Ya damu shidai baze iya zama ba shi kwatano ze zauna har yasoma guduwa Daga Makaranta yana yawon bin abokan banza wannan dalilin yasa Sarki Turaki yadawo dashi gaban sa.. Yabar Salihu kadai a garin kwatano yanda ake bamu labarin sa '' babu wanda yataba sanin Dan Sarki ne saboda yana mu'amalar sa kaman dan dabeda gata duba da irin suturar da yake sawa '' 'Malamin da yake koya masa Karatun Malam Ahmad''' duk cikin daliban sa babu me yi masa biyayya kaman Salihu Ko lokacin da Salihu yaje Saudiya yayi karatun sa yayi degree àcen Dagacen yasamu wani babban aiki' '' mahaifin Sa yace Sam be yarda ba yana bukatar sa akusa dashi dan yanzu girma yasoma kamashi... Babu yanda ya iya hakanan yadawo kwatano watan bakwai da dawowa malamin sa ya aika yazo garin bohicon yana son ganin sa.... Koda yaje garin yanata sake sake dalilin kiran gaggawan da yayi masa bekawo komai aransa ba.. Yatafi garin bohicon '' a lokacin cikin shigar sa na Alfarma yatafi '' ya bakar motar sa jeep '' ' daidai kofar gidan Malam Ahmad ya paka motar tasa.... Bayan ya isa gidan sun zauna sunyi firan yaushe gamo' '' Sannan Malam Ahmad yazo masa da bukatar yanason ze basa daya Daga cikin yayan sa... Sossai Salihu ya shiga damuwa dan bekawo aure akusa ba... Malam Ahmad daya karanci damuwa akan fuskar sa yace inhar kana ganin baka bukata bazan matsa maka ba nayiwa yayana sha'awan samun miji irin ka nagartacce... Jin wannan furucin nasa yace ya amince hakan yasa a kira masa yayan sa mata guda uku '' dan manyan yayan nasa basa kasar suna misra.. Koda suka iso . Farida. Habiba. Firdausi... Salihu yana. Ganin su yarasa wacce ze zaba kawai lissafi ya kunce masa hakan yasa yayi amfani da llimin sa '' wajen yi musu tambayoyin da ya shafi Addini Ko wanne su yabashi amsa daidai gwargwado '' duk da basu son dalilin turo da akayi wajen Salihu ba '' amma Farida lokaci daya taji ta yaba dan batasan hakan yakeda kyau ba duk zaman da yayi agidan nasu saida hutu yazauna jikin sa sossai... Ganin yarasa Mafita yasa shi tunanin inda ze bullowa Al'amarin '' tunda suka shigo dakin Sam Habiba taki Daga kai bare ta kalle sa '' saidai yaji tayi magana kanta aduke... Yana son mace mai Alkunya '' kuma yasan habiba ciki da waje '' duk cikin su batada hayaniya hakan yasa yace yace sauran su bashi waje ze gana da Habiba sossai ran Farida yabaci ya za'ai tana babba ze fadi haka.... Koda yagama tattauna da Habiba ya nuna mata yanason ta da aure kuma bakowa ne yaturo sa ba daman ya dade da wannan kullin aransa mahaifin ta ne yabashi damar yazo ya duba wacce tayi masa '' 'shikuma yanada muradin sa itace... Sossai taji dadin haka duk da bata nuna ba'''.. Koda sauran yan uwan nata sukaji labarin aure za'a kulla tsakanin habiba da Salihu afili' 'farida ta nuna zallan kiyayyan ta.... Da hassada da bakin ciki tayi magiya akan mahaifin nasu ya janye auren da Habiba ayi da ita... Shikuma yace besan da wannan zancen ba... Amma zehada da wani yaron wani dan kasuwa Alhaji kawu..... Sossai taji bakin cikin hakan duk da bashi t'aso ba ta amince ne dan shima akwatano zasu zauna.... Masarautar gheuzo suka nemi auren Habiba aka basu kamar yanda suka bukata.. Komai ya kankama akayi auren Salihu da Habiba.. Farida da bilyaminu wanda ake. Kira da kawu.... Koda aka kawo Mamy masarautar babu kowa sai ita Abban Marwan beyi aure ''ba... Sallamar me kawo abinci da kayan drinks su lemuka ne yasa Yarima yin shiru yana kallon abinci cikin kasaitaccen murmushin sa yace Ramatullah ga abun tabawa muci indan mun gama sai aci gaba da labarin Ko... Hada rai tayi cikin wasa sossai labarin da yake bata yayi mata dadi kamar wasan kwaikwayo take kallo ganin yanda yake bata labari daki daki kamar à gaban sa kayi... Cikin tsare sa da idanun ta masu kashe masa garkuwan jiki '' tace uhmm daman lauyoyi akwai iya bada labari '' tunda kace sai naci wani abun Sannan zakaban sauran labarin ''.. To kafara ci dan ni wallahi hakanan naji bana sha'awar wannan abincin tana turo baki gaba.. Kallon ta yake cikin sakin Murmushi yace bakyaso Ko.. Gyada masa kai tayi eh banaso saide Insha lemu... Waini dan Allah ba'ayin dan wake ne yau n'a tashi da bala'in kwadayin sa... Kuma inhar banci ba akwai matsala... Rau rau da idanu yake kallon ta tareda dauko kofi ya tsiyaya lemun yana kokarin kaiwa bakin sa '' 'Yace dan wake kuma Hubby meye hadin mu dashi nifa tunda nake sau daya aka taba cin sa agaba n'a.. Naga Mamy tana yawan cin sa amma saide taban labari.. Pls hubby karki ci ki fadi wani abun daban zan nema miki yana marairace mata fuska kamar karamin yaro... Hada rai tayi sossai tasha kunu shine karo n'a farko arayuwar sa daya ganta cikin wannan yanayin cikin sakin kukan shagwaba tana bubbuga kafafun ta akasa tace wallahi ban yarda ba.. Nidai inbanci danwaken nan ba akwai matsala fa... Ganin hankalin ma'aikatan zedawo kansu yace to naji zomu je cikin zongo naji àcen ake samun masu saida kokuma inkira Ahmad ya nemo miki amma fa wallahi zaki zubar masa da aji wajen siyan dan waken n'an yana sakin dariya... Uhmm babu komi aiba kashi yaje siye ba kawai bawa n'a bukatan abu ace wai da kunya siyan sa... Yaji kunya din kila akwai yan matan sa ne a unguwar takarashe zancen tareda daukar wayar nasa tabashi... Kallon wayar yake yace kash sarkin mayata wai Ahmad din ne zan kira yana kasuwa fa... Ganin zata fara bubbuga kafarta yasa shi fadin yi hakuri gashi n'a danna masa kira.... Ahmad dake kokarin saka kayan da anty tayi siyayya yana zubawa à boots din motar sa... Yaji karar wayar sa yana dubawa yaga Samad cikin hanzari yadaga... Dagacen bangaren yana Murmushi yace uhmm kanina n'a kaina kana ina ne... Ahmad najin wannan kirarin yasan aike ne wanda baze masa dadin zuwa ba... Turo baki yayi gaba yace yaya kenan fadi me zan maka... Yarima cikin bada umarni yace yawwa mata ta ce take son dan wake duk inda ake saida shi kaje yanzu ka nemo mata. Kamar a zongo ba'a rasawa... Ahmad cikin razana yace what banji da kyau ba yaya danwake fa kace... Dagacen bangaren yace eh shinake nufi yanzu nakeso fa '' 'mata ta ke bukata... Cikin tsananin bacin rai yace kamar........... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:53 - Nuriyyat: 7️⃣8️⃣ 09069080725 Yace danwake fa kanbuhu lallai '' cikin yin kasa da murya yace to yanzu de muna kasuwa sai n'a koma gida nakoma nasiyo mata dutsen... Samad dake murmushin kalamin Ahmad yace naji Ko Arfa ce nidai kaje kuma tace asa yaji sossai Ko kuma kabiya super market kasiyo mata haddaden yaji... . Cikin Kosawa da zancen Ahmad yace naji bejira cewar Samad ba ya katse wayar maida kallon sa yayi akan Asiya dake kokarin zuba kayan nasu cikin mota ba '' suna gama zubawa yarufe.. Ànty tashige gidan baya '' ita da Salma da khadija '' 'Asiya zata shiga Ahmad yace' 'kai Asiya kunyi yawa abaya ke dan zo gabana mana ki zauna... Cike da takaicin kalaman sa tasan da wata manufa akasa... Hakanan taje kujerar gaba ta zauna ya juya ta dayan bangaren motar ta sa tareda zama mazaunin drever' '' kokarin tada motar yake.. Ganin sansanin yan kasuwa da yan shigo n'a fito '' duk suka jeru ana kallon sa wasu har selfie suke daukan sa Daga nesa ganin haka ne yasa shi tada motar tareda tada kura awajen wanda yayi sanadin wasu n'a fadin wai Allah ze kashe mana idanu.. Wata tace ba gulma bane yakai ku ba aiyana sane wlh maganin sa'idawa yayi.. Tuki yake yanata cin fada shikadai yace haba mutum beda ikon yaje wani wurin asirrince sai dandazon mutane sun cika akan sa wannan dalilin yasa duk son yawo n'a Inde ba d'are bane to bancika yin sa ba... Asiya hararar sa take ta gefen idanu' 'cikin yin kasa da murya tace in banda shirme irin n'a mutane me zasu kalla a tattare dakai nagadai ba kyau kafisu ba.. Ko wani abu.ba.. Salma dake kujerar baya tabe baki tayi tace haba Asiya wallahi Yarima. AHMAD aikuwa abun kallo dan yana kyau fiye da misali dan yafi mijin Rahama ehee.... KADA kai Ahmad yayi cikin takaici yace Salma kedai barta '' banda lokacin ta..... Khadija da Ànty dariya sukeyi inda anty tace yi hakuri Ahmad '' ' Asiya haka take da wasa take.... Asiya ta karbi zancen tace haba anty wlh ba wasa nake ba.. Ke kuma Salma da kike cewa yafi Yarima Samad kyau lallai n'a yarda bakisan me ake kira natural kyau ba wlh.. Habawa mijin kawata' 'hadadden namiji ne' 'ga kyau ga iya taku''' ga respect ga ilimi duk inda ake son namiji yakai kedai Salma bar zancen kawai Rahama ta dace..... Ahmad sossai kalaman ya doki zuciyar sa sai sake sake yakeyi akan yanda ze gyara mata zama' '' murmushi yayi yace Asiya bakiyi karya ba '' Ance yabon gwani yazama dole... Shiru ne ya ratsa acikin motar '' babu wanda ke magana banda wakar dake tashi acikin motar da anty duk ta takura bude volume din yayi duk yacika motar da wakar Hamisu break.. Wanda yake fadin Ashe da rai nakeson sahiba bada zuciya ta ba... Komai ruwa da iska akan bazana daina kewa........... Sossai khadija da Salma suke bin wakar....... ***************** Rahama tana gama shan lemun kwalin exotic dake gaban ta '' cike da zakuwa tace yawwa Amjad bani labarin Da kake bani dazun nan.. Tsagaita abunda yakeyi yayi yace uhmm labari yasha ruwa inhar kinason inbaki full labari saide yau kimun Al'kawari zakiban Zuman ki indan latsa... Ta gane abunda yake nufi sai ta wayance masa tace bangane Zuma na ba.. In Zuma kake so akwai su anty tazo dasu roba nawa kake so...ehee Kasaitaccen murmushi ya sakar mata cike da kaunar ta Yace uhmm Rahama idan munje gidan zan nuna miki inda Zuman take sai kibani... OK ta furta tanajin faduwar gaba dan ya ambato mata abunda bataso '' 'cikin dauriya tace wani irin mafarki kakeyi akaina dakace anan muke haduwa...ina sauraron ka... Naki wayau naki Rahama nafa gayamiki wal bani wal hanani wal keme me... Yanda yaja zancen bakaramin dariya yabata ba... Tsare shi da idanu tayi. Gira ya Daga mata yace yace yes haka nake nufi gwanati ta hana aikin banza... Tabe baki tayi tace naji shine harda latsamin Zuma abaki Ko dan kaga n'a matsu shine zaka fake da abunda bansan menene shi ba da kake so... Samad yin kasa da muryan sa yayi. Yace kema ai Zuman kika latsamin kika hanani kara latsa kinga munyi anko kenan... Dan haka tashi Muje super market zamuyi wa Karima shopping kinsa mara lafiya saida kulawa... Dakyar ta tashi Daga zaunen tana kokarin daukar jakar ta''' Yace Ah Ah bari nizan daukar miki Hubby n'a... Yana gaba tana biye dashi abaya.... Ma'aikatan ganin basu wani dade ba '' cikin hanzari suka nufo su '' Daya.daga cikin su yace shugaba har zaka wuce ne... Gyada masa kai yayi. Yace eh zan tafi ne in akwai abunda kuke bukata manager ya nemi ni... Dan waje ne na shakatawa wajen wasan yara da manya sossai Park din yahadu hade da décoration dake WAJEN Samad aka. Rubuta '' 'komai samad... Uniforme din dake jikin ma'aikatan sa sanye suke da rigunan polo fari da Aka rubuta Samad Park da manyan baki.... Rahama sake da baki take kallon yanda jama'ar da suka zo shakatawa wasu da matan su' '' wasu da yan matan su''wasu da yaran su da dai sauran su... Duk akayi waje dasu Saboda zuwan su... Ganin sun fito ne Idanun mutane yana kansu suna fadin wannan ai me waje da kansa ne yazo amma kunata fadin wani me kudi ne yasiye wajen... Dan ya shakata da matar sa... Sossai suka shagala da firan su' '' duk abunda suke fade Rahama tana Jin su.. Cikin su wata ta tsurawa Samad idanu kamar zata cinye shi... Ganin kallon yayi yawa yasa Rahama kama hannun sa dayake kokarin bude motar sa... Dawo da kallon yayi akan ta Daga mata gira yayi yace wife ya akayi ne Ko mu koma ciki ne baki gaji ba. Kada masa kai tayi tace A'a kawai naga wata mayya tanason ta cinye mun kai adu'a zanmaka Allah ya kareka da sharrin idanu.. Ganin Rahama tarike hannun Samad '' suna face din juna ita dashi... Sossai wajen suka dauki tabi harda masu daukan hoto da vidéo suka dauke su batareda sun sani ba... Wacce ta kurawa Samad idanu ganin Rahama n'a hararan ta takasan idanu yasa tasha Jinin jikin ta... Tana gama masa adu'a suka shige motar har suka bar wajen.. Maganar su ake '' nan da nan aka ringa daura hotunan su kan Facebook '' WhatsApp '' Twitter '' harda vidéo da sukayi masu batareda da sanin su ba suka daura kan tik tok da sauran su.... Sheik zaune yana duba Facebook dan daura waazi yaci karo da wannan hoton Rahama da Samad saide Rahama sanye take da hijab hakan yasa bacin ran nasa beyi zafi ba.... Daukar wayar yayi yakira anty wacce yanzu ne suka isa gidan masarautar . Tambayar Rahama yake tace basanan sun fita da mijin nata... Cikin hanzari ya nemi ta turo masa nombar Rahama.. Ànty tace kash ai inaga batada layin kasar nan tunda tazo '' amma bara innemi n'a mijin nata tunda suna taré sai yahadaka da ita... Babu bata lokaci tasamo lambar Samad gun Ahmad ta turawa sheik... Sheik yana ganin sakon texte babu bata lokaci ya nemi Samad saida wayar takusa tsinkewa ya Daga kasancewa yaga suna yafito da baya Daga bakuwar lamba.... Cike da girmamawa yace Sheik imam bark da warhaka bayan sun gaisa Sheik yace haba Samad ya zaka bari à dauki hoton matar aure ana yadashi a social média '' wannan ba wayewa bace '' kamar kuna kyakwayon halin turawa ne.... Samad dake tuki parking Daga gefen titi yayi yace sheik nifa bansan akan wani hoto kake magana ba.. Ni banda taba daura hoton Rahama akan social média ba' nasan illah haka amma kayi hakuri '' katura mun hoton da kake magana akai bansan anyi ba.... Sossai jikin Sheik yayi sanyi yace karka damu d'ana dan naga kamar rungume kuke da juna da simple hoto ne ''n'a kamala bazance komi ba... Kasan yanda duniya tasan ni kuma tasan ka' 'kuskure kadan ake jira afara cece ku ce.... Samad yace hakane Sheik Imam zan kiyaye Daga haka sukayi sallama... Mika wa Rahama wayar yayi cike da shagwaba tace Abby kayi hakuri kaida Mama har yanzu bankira ku ba' '' bansamu layi bane '' 'amma naji ance yau za'a samo min... Sheik yace UHMM RAHAMA INDE KINA LAFIYA NI BA DAMUWA TA BACE SANNAN NA MANCE BAN GAYA MIKI ZANCEN AURE NA BA... cike da zare idanu Rahama tace aure kuma Abby.. Eh aure mana yabata amsa''' amma matar da zan aura din bazawara ce'' Inkin samu layi zan miki bayani daughta Daga haka ya katse wayar... Jikin ta yayi mugun sanyi sossai Jin batun auren nan.. Maida kallon ta tayi akan Samad tace inajin abunda kuke fade kaida Abby uhmm mutane sai Aslow' Jin karar message acikin wayar sa yasa ya bude whsap dinsa ganin hoton da vidéo bakaramin Girgiza shi yayi ba... Har yana nunawa Rahama itama mamaki tayi tace uhmm yaushe muka rungumi juna kai wallahi wannan sharrin mutane ne..... Murmushi takaici yayi yace dadin abun ba kamani sukayi da kwartuwa ba '' 'mata ta ce dasauki ai.... Murmushi Rahama tayi Tace uhmm kaide Ko.. Nidai me Ko karya nayi ne wife.. Girgiza kai tayi Alamun a' a Cigaba da tukin n'asa yayi babu bata lokaci suka iso gida... Koda ya iso sun iske Ahmad baya gidan ya tafi neman danwaken jaraba...shida Asiya yace tunda kawar ta ce wlh ita zata je siye bashi ba... Ahmad sharara uban gudu yaketa yi cike da tsoro Asiya ke kallon sa tace haba Yarima karka jefa mu a rami irin wannan gudun haka... Ko kallon inda take beyi ba bare tasa ran ze tanka mata '' ganin abun nasa gaba yake yi duk inda ya gifta da motar sa saiya tada kura '' ganin lambar motar yasa har jami'an tsaro suka kasa tsaida su suna tsoron su tsaida shi su jawa kansu Wahala.... Gabadaya Asiya ta tsorace da lamarin sa babu damar tayi fada gashi taga babu annuri a fuskar sa cike yake da takaicin wannan danwaken daze bata time din sa wajen siyen sa... Koda suka iso Daga cen nesa yayi parking din motar inda babu idanun kowa... Shiru ne yaratsa acikin motar cikin bada umarni yacewa Asiya tabude motar tafita '' taje neman inda ake saida danwake inta samu tasiyo tazo nan yana jiran ta.... Asiya cikin tsoron tayi magana ya huce haushin akan ta '' tamika masa hannun Alamun yabata kudi... Drower gaban motar ya bude tareda zaro jaka goma kudin kwatano yamika mata yace duk yanda yakama kawai ayi... Cikin sanyin jiki tafita tana waige waige cike da tsoron unguwar daya kawo ta '' ' koda tasamu inda wasu mata suke zuwa tayi ta tambayesu... Taci Sa'a aka raka ta har gurin saida danwaken Katuwar Wamer dake hannun ta saida suka cika mata' 'ta biya su' '' cike da jin dadin tayi musu ciniki sukace baiwar Allah amma wannan kular taki tayi kyau sossai kamar ta zinare.. Murmushi tayi tace nagode cikin azzama takoma inda tabar shi... Cike da mamaki take kallon wajen ganin bata ga motar sa ba... Daidai saitin inda motar ya tsaya. Ta tsaya sai waige waige take babu Ahmad babu labarin sa.. Gashi bata zo da waya ba.. Daura hannun tayi akan ta cikin tsananin fargaba tace wannan Ahmad din meyake nufi dani ne... Sake sake take awajen ita kadai atsaye...... ***************************************** Rahama da Samad kai tsaye dakin Karima suka nufa cike da godiya suke bin Yarima dashi... Iya Firdausi tace gaskiya nagode bisa kokarin da Mamy tayi wajen janye ni Daga bangaren Fulani... Yarima cike da Jin dadin kalaman ta.. Yace babu komai iya Firdausi.. Maida kallon sa yayi akan Karima da ita shidin take kallo ganin ya tsura mata idanu ne yasa yasa ta sauke nata a kasa... Cike da ladabi tace ya shugaba na nagode da wannan kulawar da kayayyakkin nan daka bani Allah yasaka maka da Alkhairi... Rahama cike da tausayawa take kallon Karima tace inbabu damuwa zan so ingana dake Karima....... Iya Firdausi najin haka tace Ah babu matsala bara in tashi inbaku waje... Babu bata lokaci tafita dakin tareda nufar sashin Mamy..... Shiko Samad kallon Rahama yake ganin yanda ta canza babu wasa a tattare da ita... Cikin muryan ta me kama da wacce take cikin takaici tace Karima... Karima dago kanta tayi tana kallon Rahama cikin ido kasa jure kallon nata tayi hakan yasa tayi kasa da Idanun ta Rahama tashi tsaye tayi ta rungume hannayen duka biyun a kirjin ta... Tace Karima kinada Amsar tambaya ta.. Inason ki gayamin meye tsakanin Fulani da Mamy '' da Maman Maryam '' da Maryam '' Abban marwan '' da Sarki '' 'à karshe inason ki gayamin ina uban mijina yake kuma meye yasa tunda nazo gidan ban ganshi ba.... Maida kallon ta tayi akan Samad da yayi shiru yana sauraren ta bayajin ze iya dakatar da ita dan bega wasa a Idanun ta ba.... *********************** Asiya daura hannun akai tayi tana salati tareda ajiye Wamer din danwaken akasa.... Jin Horn à bayan ta hakan yasa tawaiga taga uban waye akan ta.... Ganin Motar Ahmad ne cike da takama yafito Daga motar yace yar rainin hankali daura hannun da kikayi akai mutuwa akai miki ne.. Bata kula shi ba taringa sauke ajiyar zuciya akai akai dan tagama tsoracewa... Cikin hanzarin ta tabude murfin motar tashiga hade da Wamer dake hannun ta.... Babu wanda yayi ma wani magana har ya tada motar yana tuki yana kira'a tareda bin karatun Sudais...... Ita Ko kallon sa take ganin yanda ya nuna kamar besan da zaman ta a motar ba... Koda suka isa masarautar '' yana parking din motar kai tsaye fadar Sarki ya nufa... Ita Ko Asiya tayi cikin gida... Bakin sa dauke da Sallama ya shiga fadar Sarki.... Waziri da bayi masu yiwa Sarki fifita ganin Yarima yashigo be nemi ayi masa iso ba.... Dukan su sun sa babban magana ce tazo dashi... Hakan yasa dukan su suka watse bisa Al'ada in haka tazo fita suke yi abar Sarki da jikan sa.... Suna fita Ahmad yazauna tareda nannade kafafun zuciyar sa na kuna.... Sarki yace Ahmad Allah yasa ba laifi akai maka ba.. Ko wani ne ya taba ka... Ko Ko kanada wani bukata ne fadi Ko menene zan maka inma banda shi zan siya inbaka... Kai nake sauraro... Cikin tsaita nutsuwar sa ya dawo da kallon sa akan Sarki cike da yarda da kai da shawaran da abokan sa suka basa Yace Allah ya taimaki Sarki aure nakeso... Sarki fadada murmushin sa yayi yace wacece wannan yarinyar mai sa'a da zata mallaki wanna gwarzon n'a miji Bakin sa na rawa yace bakowa bace illa.......... Masu karatu wakuke tunani Ahmad ze furta saina ji ra'ayoyin ku... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:53 - Nuriyyat: KANWATA LITTAFIN NAN KUDI NE INKIN GANSHI A WAJEN GROUP DÎNA NA SATA NE 09069080725 7️⃣9️⃣ Bakowa bace illah Asiya.. Sarki yace wacece Asiya yar Gidan wacece agarin kwatanon nan.... Cikin yin kasa da murya yace tana cikin bakin da suka rako matar yaya Samad kawa ce agun matar sa... Murmushi mai cike da daddatako Sarki yayi yace MashaAllah Abu yayi har kun daidai da yarinyar Ko... A'a ni basai mun daidai ta ba '' 'kawai de inason a aura mun ita ta zauna karkashin iko n'a.. Dariya sossai Sarki yayi yace ikon Allah duk ikon da kake yi a gidan nan da wajen gidan nan be ishe ka ba... To daman inkana auren ta dole kayi iko da ita karka damu tunda kace a nema maka zance yakare zanyi magana da Sheik Abdurrazak nasan yasan iyayen ta baze gagara ba.. Cikin yin kasa da murya yace Sarki nifa banason auren yadau lokaci a sati daya kacal.. Sarki cike da izza yace Ah Ah haba Yarima Samad Ko kaza ce zaka dauko aika shirya bare dan Adam. Auren Yayan naka ai daga sama aka dauro shi '' babu yakawo zeyi aure awannan garin '' duba da natsara Ko yana so Ko baya so Maryam ze aura awancen lokacin... Kaga Allah yayi hikimar sa tunda n'a masa aure babu izinin sa... Shiyasa na janye zancen Maryam din... Kaikuma da kanka kazo da bukatar kaga ina bukatar shiri sossai '' dan tare zan aurar daku kaida Marwan harda yar autar ku... Gaskiya zuwa nan da wata daya zan gama shirina Daga nan azo asanya ranar aure... Babu yanda ya iya cikin tabe baki da ba haka yaso ba yace uhmm nidai baza'a hada aure n'a d'ana kowa ba.. Maganar gaskiya sonake asan babu wani daurin aure sai nawa... Maganar Marwan da Khadija saida kabar nasu bikin zuwa bayan anyi nawa '' ita khadija ta tsaida mijin aure ne.... Murmushi mai kayatarwa Sarki yayi yana kallon Ahmad yace kwarai kuwa n'a dade da bayar da khadija uwar ta tasani tunda kace haka '' 'naji korafi ya karbu.... Sossai Ahmed yaji dadin Amincewar da Sarki yayi hakan yasa suka karasa fadin abunda yake so ayi masa sannan yabar Fadar yanajin saukin damuwar sa ta ragu.... Ànty tabude kayayyakin da suka siya Mamy n'a dubawa daya bayan daya.. Cike da Jin dadi tace amma fa kun iya zabe sossai murmushi anty tayi tace Ahmad ne yayi mana zaben kinsan yasan kan gari.... Asiya tace aikuwa dai Mamy ya iya zaben kaya kamar mace.. Yayi daidai da karasowar sa''falon caraf kalaman ta suka fada akan kunnen sa... Cike da isa ya iso falon yace aini nafi karfin kiyi misali n'a da mace... Mamy cike da mamaki suke kallon sa ita da Ànty da Salma da khadija yanda yake cika yana basewa... Murmushi Mamy tayi tace uhmm Babana maida wukan yabon ka take waika iya zaben kaya... Cikin takaici yace shine zatayi misali n'a da mace banaso fa kigayamata ta fita idanuna.... Asiya ganin Mamy awajen tace Ayya yi hakuri bankarawa '' 'wayar ta ce tafara ring tana dubawa taga kiran mamar ta ce hakan yasa tace ni zan fita Daga waje ana dan Amsa waya..... Ahmad bin ta da kallo yake har tabar dakin yana Ayyana kardai ace Farruk ne ya lalata masa shiri dan yaci Alwashin saiya gyara mata zama duk da bawani abun zeyi da ita ba Daga baya ya sakar wa Faruk ya aura..... Cike da zargi yabi bayan ta... Mamy tace kai Babana ina zakaje ne kazo inason ganin ka... Cak ya tsaya tareda dawowa cikin dakin ya zauna.... Sallamar bayi ne hannun su riki riki da kaya wanda ya fito Daga Fada... Cike da nutsuwa suka karaso falon tareda sauke kayan... Daya Daga cikin su kanta aduke tana fuskantar Mamy tace ya shugaba ta. Wannan kayan sako ne Daga Fadar Sarki.. Paper dake hannun ta '' tamika wa Mamy tareda dawowa gefe tazauna... Mamy bude sakon tayi tasoma karantawa kamar haka... Kyautuka ne Daga Sarki.. Mama Karama.. Sani Fulani.. Munce abawa bakin mu dazasu koma gobe dafatan Allah yakai su kasar su lafiya.... Sossai Mamy ta d'ara dan farin ciki tace ah basai na bude kayan nan ba.. Da kansu sun bude abunsu.. Kuma da kuka kawo sakon nan zan aiko khadija da tukwici ta kawo muku... Cike da jin dadin Albishir da Mamy ta musu suka koma bakin aikin su... Mamy kallon Ahmad tayi dake zaune yana latsa wayar sa tace kaga wannan kayan n'a bakin nan ne Sarki da su Fulani da Abban Marwan suka bayar à basu.. Ànty dake sauraren ta ita da salma sossai taji dadin haka Itako Salma tsabar bakin ciki kasa zama dakin tayi hakan yasa tace bara taje tadawo ta zura hijabin ta tafita... Ànty godiya taringayi sossai tareda musu fatan Alkhairi... Mamy shiga tayi tafito da nata kyautan d'ana Samad da kudin da ya bayar à basu... Cike da Jin dadi mamy tace wannan gatan tayi yawa.. Mamy tace ina gatan yake wanda kuka mana yafi namu... Kunbamu hasken gidan nan watau Rahama kun gama mana komai wallahi saide mu biku da adu'a... Sossai anty ta yaba da hali irin n'a mutuntaka n'a Mamy... Mamy tace kash banji dadi ba akwai yar autar mu tana kasar misra àcen suke zaune da mijin nata tace jibi zata zo dan yi mana murna auren Samad bata samu zuwa akan lokaci ba naso ku hadu... Ànty tace Ayya Allah Sarki karki damu wataran zamu hade ne InshAllah.... Mamy cike da Jin dadi ta dauko wayar ta ta dannawa yayyen ta maza guda biyun da suke saudiya kira babu bata lokaci suka Daga... Dagacen bangaren me suna Auwal yace Habiba yau da kanki kika kirani... Murmushi mamy tayi tace afuwan yaya Auwal kasan dai ina neman ka wani lokacin bana samun ku ne... Dagacen bangaren yace karki damu nasan da hakan yakike ya taro ya tashi kiyi hakuri nida Sani à satin nan zamu zo InshAllah nasan Abban mu yana bukatar ganin mu '' 'ga dan namu yayi aure kinga yakamata muga surukar tamu.... Mamy tace eh wallahi yakamata ku ganta shima Abban namu Nina hanashi zuwa bikin Samad shida maman mu' 'to yanzu gida babu kowa Kasan masarautar nan ba zaune kalau ake ba.. Banason suzo suga abunda be musu ba' '' kasan kuma har gobe basu San mijina baya garin ba '' suna sani akwai matsala... Auwal yace kai Habiba kina nufin haryanzu Abban besan da zancen ba Tace eh besaniba... Kaima dan Allah karku gayamasa n'a rokeku kaida Sani... Karki damu Habiba baze ji ba InshAllah... Tashi tayi Daga inda take zaune ta tabo kusa da anty tace ga Yayana Daga Saudiya zaku gaisa... Mikawa anty wayar tayi cike da mutuntawa suka gaisa da Auwal din... Auwal yayi masu godiya sossai akan halarci da sukayi wajen bawa dansa Samad mata... Sossai anty taji dadin mutuntaka irin n'a yan uwan mamy Daga haka sukayi sallama... Ita Ko Asiya waya take da mamar ta sun shagala sossai suna hira '' taji an wabce wayar Daga hannun ta da mamakin ta juyo dan ganin wanene yayi mata wannan rashin mutunci... Ganin Ahmad akan ta hakan yasa tayi tsaki.. Kashe wayar yayi gabadaya yadawo da kallon ta akan ta... Cike da isa yace nan fa ba gidan ku bane.. Zaki zo kiyi ta fira da kattai babu aji babu girma.. Wai kina kallon kanki à madubi kuwa... Cike da mamaki take juyawa kalaman sa tahada rai tace bangane wai ina kallon kaina a madubi ba... Eh mana idan bakya yi tokiyi ke bakiga yanda matar yaya Samad take bane amma kike kiran kanki da kawar ta... Wallahi tunwuri ki nemi daidai ke dan wannan matar yayar tamu tawuce ajin ki''.. Tafiki kyau ilimi wayewa tafiki Asali ke intakaita miki babu wanda ze kalli Rahama ya kalleki yace kun hada hanya...... Sossai Asiya Ranta yabaci cike dajin haushin zagin nata da yayi ta mika masa hannun tace bani waya ta.. Idan ban baki ba akwai abunda zakiyi ne.. Girgiza kai tayi tace A'a kawai kabani wayata banson fitina... Kin bata wayar yayi hakan yasa yawuce yabar ta atsaye... Cike da mamaki take kallon sa harya bace mata da gani.. Cikin hanzarin ta tawuce masaukin su tareda fadawa kan gadon nasu... Kuka take sossai mai tsuma rai tana danasanin zuwa kwatano... Tana kukan tana tuna Adamu da basu gama chat ba ta amsa kiran mamar ta.... Tashi tayi taje gaban madubi tana ta kallon kanta Daga kasa har sama tace yabon kai jahilci dasai ince banga wani makusa afuska ta da jikina ba.. Cigaba da kallon madubi take cike da takaicin kanta tace kila ma gaskiya yafada din banida kyau...... Tana kallon madubin hawaye shar à Idanun ta sossai suka canza launi zuwa ja....... ******,************* Karima cikin karfin hali take kallon Rahama tace matar shugaba n'a.. Kin cancanci in gayamiki komai koda kuwa shugaban yahana dole in sanar miki da abunda nasani... Amma ina rokon ki Alfarma kibari zuwa nan da gobe yanzu haka Dakyar nake iya magana.... Rahama dake mata kallon tausayi tace karki damu Karima InshAllah zan saurare ki zuwa goben tashi tayi tsaye tace mu zamu wuce '' shima Samad tashi yayi yarike hannun Rahama yace Karima mun tafi Allah yabaki lafiya... Sossai tayi farin cikin ganin yanda Rahama take manne wa Samad tasan karshen zaluncine yazo karshe.... . Kai tsaye sashin Mamy suka nufa... Koda suka je iske Ànty sukayi tana shirin tafiya masaukin su... Rahama cike da shagwaaba tace Ah anty ina zakije ne kizo muci danwake nasan ankawo shi nan.... Ànty sake da baki take kallon Rahama tace danwake kuma.. Ko shine nagani à babban Wamer din da Asiya tashigo dashi.... Mamy dake fitowa Daga dakin ta hannun ta dauke da Wamer din tace ga danwaken nan Rahama kwantar da hankalin.... Kan danwaken nan baba n'a kamar zeyi kuka dazeja Asiya suje siyen sa... Sossai Samad yadara yace Amma Ahmad dan rainin hankali ne watau bazeje siyen danwake shikadai ba shine yaja Asiya.. Mamy tace to kasan dan gayu ne ya za'ai agan shi riike da Wamer zuwa siyen danwake daka gayamin da dakaina zan mata taci iya cin ta.... Rahama banda dariya ba abunda take cike da Jin kunya tace Ah mamy gobe ma zanci InshAllah dakaina zanyi dandai ina tunanin kafun ayi danwaken zan jigata shiyasa nace inason n'a siyarwan.... Mamy tace babu komai yanzu de zauna kici.... Kallon Ànty tayi da take shirin fita tace Maman Rahama dawo kuci tare... Ànty tace Ah Ah ankai mana Abinci taci kayan ta lafiya kasai tayi tafi ce... Yarima Samad kallon Rahama yake yanda take cin danwake tanaci bata fuska... Kallon ta yake da mamaki yace yadai Ko akaro yaji ne... Cike da bata rai tace nidai danwaken n'a ya isheni haka kada yasani amai.. Samad danne dariyar yayi yace Mamy kinajin abunda take fade Ko... Murmushi Mamy tayi tace inajin ta..kyaleta tahuta eheee banson takura.. Kallon Rahama tayi cike da so da kauna tace gayamin abunda kikeso zansa Hassana ta dafa miki.... Fitowar hassana Daga kitchen waya hannun ta cike da mamaki take karanta sakon whsap din ta... Mahaifin ta ne yayi mata sako hakan tadawo hakanan duk da besan me taje yi a kwatanon ba.... Ya mata miji har ansa rana auren nata nan da wata daya.... Sossai zufa ya keto mata Mamy da Samad da Rahama kallon ta suke suka hada baki wajen fadin lafiya kuwa.... Muryan ta na rawa tace mahaifina n'a ne yace indawo gida Sannan ya sama mun mijin aure har ansa rana... Mamy cike da Jin dadi tace meye abun bata rai ke fa ba yarinya bace kiyi adua Allah yasa shine mafi Alkhairi... Kasa magana Hassana tayi hakan yasa tazauna shargab akasa tana maida numfashi... Rahama barin danwaken tayi ita da Mamy suke nufi inda take zaune cike da jinjina Al'amarin ace bazawara ce za'a fitar mata da miji ai anyi son kai... Mamy tace karki damu kila ya hango Alkhairi ne shiyasa yakeson hada wannan auren..... Salma tana fita masarautar kai tsaye wani babban pharmacie ta nufa... Tace su bata maganin bera.... Ma'aikaciyar tace nan babu maganin bera saidai kije kasuwa... Salma cike da sake sake tana ciza labban ta '' tace uhmm to kuban poison Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:53 - Nuriyyat: KANWATA LITTAFIN NAN KUDI NE INKIN GANSHI A WAJEN GROUP DÎNA NA SATA NE INKINA BUKATA GA NOMBA 09069080725 8️⃣0️⃣ Tokuban poison '' ma'aikaciyar tace me zakiyi da poison ne hajiya ya tsurawa Salma idanu... Salma cikin kasa da murya tace beraye ne suka takura mun babu daman in kwanta sai suzo suyi ta cizo n'a dan Allah ki taimaka ki siyar mun very important nake bukata... Jinjina kai Ma'aikaciyar tayi tareda danna computer dake gaban ta '' 'tace..hajiya kudin ki jaka daya... Salma tace babu matsala zanbiya.. Ma'aikaciyar nuna mata wajen da ake biyan kudin tayi' 'itako Salma cikin Rawar jiki taje tabiya ta amshi poison din hannun ta''' n'a rawa cike da murna......babu bata lokaci tayi hanyar gidan Masarautar... Mai gadi da sécurité dake kofar gidan kallon ta suke yanda taketa kif kif da idanu Alamun rashin gaskiya... Sécurité stop yace mata hakan yasa ta wai go tana kallon sa... Tsura mata idanu yayi '' yaga ta hada rai tace kakosan koni wacece kuwa.. Sécurité yace bansan koke wacece ba''amma kabar bakuwa ce' ' yi hakuri kina iya shiga n'a dauka bakuwar fuska ce... Ajiyar zuciya tasauke cike da murnan Allah ya taimake ta be caje ta ba.... Cikin hanzarinta kai tsaye sashin Mamy ta nufa ta iske Rahama har tabar dakin... Kallon Wamer din danwaken da Asiya ta kawo take cike da rawar murya take kallon Mamy tace wai Anty Rahama ta shigo nan ne... Mamy tace eh sunshigo mana ita da Samad yanzunnan suka wuce sashin nasu... Cikin kunan rai tace Ayya amma takoci danwaken nata kuwa... Mamy tace taci gashi nan tabar shi inkinaso ki tafi dashi... Salma tace Ah ah nakoshi nadai tambaya ne zankoma masaukin namu naga magrib ta karato... Hartakai kofar fita taji muryan Mamy n'a fadin Salma Inkin je ki turo mun Asiya '' da anyi Sallah tazo takai Abinci sashin Samad... Salma cike da Jin dadi tace to meze hana ni inkai mata Mamy ai duk daya ne... Mamy tace hakane '' to kije in anyi Sallah isha'i kinzo ki dauka '' dakin je kiwa sécurité sashin nasa magana kice Nina turaki zasu barki ki wuce.. Salma tace babu Matsala Mamy saina dawo Daga haka tafice tabar dakin... Koda ta isa dakin iske Ànty tayi ita da Asiya suna kokarin tada Sallah hakan yasa itama tafada bandaki domin yin Alwala.. Koda ta fito Daga bandakin iske anty da Asiya harsun idar da Sallah.. Wayar Ànty ne ke ruri cikin hanzari ta duba taga bakuwar lamba ce.. Daga wayar tayi tareda yin shiru Dagacen bangaren yace anty ina wuni dafatan kina lafiya Al'amin mijin Salma ne... Ànty fadada murmushin ta tayi tace ah surukina sai yau zaka neme mu lallai m'a... Dagacen bangaren yace wlh anty banzaune ne '' aiki nasamu saida naga komai ya daidai ta shine nasamu nutsuwa dan Allah kihadani da Salma Ko kiban number ta inbakya taré.... Ànty maida kallon ga Salma dake sallah tayi tace muna tare saidai Sallah takeyi '' 'Al'amin yace Tom anty zan sake kira ganin Salma ta sallame yasa ta fadin tsaya kamar ta idar da sallah... Dagacen bangaren dadi yaji sossai hakan yasa yace to anty kibata wayar.... Salma ganin. Anty tamika mata wayar ta karba dan duk firan da suke tana Jin su.... Tashi kusa dasu anty tayi takoma cikin daki.... Cikin Isa da rashin kunya tace Al'amin kenan wai meye dalili kira dan a baka ni.... Dagacen bangaren murmushi yayi yace babu laifi miji dan ya nemi matar sa... Salma kiyi hakuri mu dawo da rayuwar mu irin ta da kafun muyi aure... Salma inason ki a yanzu sona hakika nayi kuskure d'ana dauki auren ki amatsayin wulakancin bayan na manta ke yar wacece kuma n'a mance irin kawaicin da mahaifin ki ya nuna mun.. Yatsine fuska Salma tayi tabuga uban tsaki tace Al'amin kayi sake dan zaki ya girma yanzu babu ni babu kai wallahi ka sake ni bazan iya zaman aure dakai ba... Kana matsiyaci ana batun daula wake maganar gidan bukka... Wallahi ni sai dan Attajiri Ko attajirin Ko Jinin Sarauta karkai tunanin zan zauna gidan masu saida waina akan titi ka makaro '' wallahi Ko Ada danake kula ka kuruciya ne da dangin hauka yasa n'a mance ni matar manyan mutane ce ba irin ka me tsaron shago ba... Sossai Al'amin ya nutsu yana sauraren ta tareda juya kalaman ta yanajin kuna acikin zuciyar sa... Danne fushin sa yayi yace Salma bazan iya sakin ki ba.. Yanzu haka n'a kama muna gida mekyau plat babu kowa ciki dagani saike sai yayan da zamu haifa har Allah ya horemun inyi gidan kaina..... Sossai Ranta ya bace tace ni Salma Abdurrazak Nice zan zauna gidan haya kam buhu lallai kanka ya kwance Al'amin Maza ka nemo shi in saita maka shi..... Nusarin namiji kawai Alfarma daya zan maka '' tsinannen cikin ka dake jikina nakeson d'ana dawo ka kaini acire mun shi dan wallahi bazan haifi dan Masu saida waina ba..... Al'amin cikin takaici yace aikuwa tunda ba shege bane saikin haifi dan masu wainar.. Zankai kararki wajen mahaifin ki danshi ba mutumin banza bane... Salma Jin zeyiwa sheik magana yasa ta fadin kaima bakasan wasa ba... Ai gobe zan dawo kabari inna dawo mun karasa ko Cikin takaici Al'amin ya katse wayar.. Sai safa da marwa yake ta yi cikin dakin... Mahaifiyar sa me waina ce tashigo bakin ta dauke da Sallama tace Al'amin matar nan taka '' Nina rasa wani irin aure ne wannan duka kwanan ta uku agidan ka... . Kuma ace haryanzu bata koma ba... Al'amin cike da takaicin Salma yake kallon mamarsa yace Inna Salma Albasa ce batayi halin ruwa ba... Duba kigani fa ya za'ai tace wai zata barar da cikin dake jikin ta '' kasa gayawa mamar sa abunda Salma din tafada yayi dan kar abun yayi tsauri... Mamar Al'amin cike da mamaki tace ciki gare ta kuma takeson ta zubar dan uban ta mara tarbiyya astagafirullah n'a mance iyayen ta mutanen Arziki ne dasai ince Daga gida tadauko mugun hali... Al'amin dake kallon uwar tasa yana tabe baki yace ai Daga gidan ta dauko mana a nono tasha uwar ta wlh ba yar arziki bace... Maman Al'amin cike da mamaki take kallon dan nata tace Ah Ah Al'amin karmuyi haka dakai laifin wani baya shafar wani dan yarinya tayi ma rashin Arziki karka hada da uwar ta nasan Ayshatu bansan ta da mugun hali ba... Kaima harda n'aka laifin Ko gun auren yarinyar nan wani rashin mutunci ne baka shuka ba har daurin auren Dakyar ka tafi aka baka yarinya kayi mata diban Albarka dan dai uban ta sarkin hakuri baya nuna fushin akan abu da wanine da kaine zakayi jinyar ta..... Kila wannan ta duba shiyasa take maka haka.. Takarashe zancen tana kwance kudin wainar dake daure jikin Zanin jikin ta dan kirgawa.... Al'amin cike da takaici yake kallon yanda take kirga kudin yace nidai Daga yau banson ki kara saida waina.. Dago kai tayi tana kallon sa tace Yau naji iskanci inace da kudin wainar kabiya sadakin auren ka... Oho dai nidai n'a gayamiki banaso wlh haba kina jamin zagi agari inna yakamata kidaina fa ehee yana huci sama sama... Sakaka da baki take kallon sa tace to inbada abun ka da iskancin naka daya motsa wani sana'ar zanyi ne kaga dai mahaifin naku beda karfi yanzu da wannan sana'ar muka dogara.... Ku barshi nace Inna zandau nauyin komai agidan nan Daga yau Daga cinku har sha.. Duka abunda kuke bukata ku sanar mun... Inna dariya tayi tace ikon Allah Alhmdulilah d'ana yasoma hankali Allah yasa dagaske kake inhar hakane nima wlh zan dena sai innemi sana'ar gida Ko sare sare ne ina iringa taba kasuwanci... Al'amin cike da Jin dadin zehuta da gorin Salma yaciro bandir din kudi dubu dari ya mikawa inna cike da isa yace wannan gashi kija jari kuma kiyi cefane duk abunda babu agidan nan ki siye mugani kafun su kare zankaro miki wasu... Cikin Jin dadi ta girka kudi hade dayin guda sossai baki n'a rawa tace Alhmdulilah Al'amin Allah yasa kafi haka.. Ameen ya Amsa tareda barin ta adakin tana murnan samun da tayi.... Ita Ko Salma suna gama wayar ajiye wayar gefe tayi tafara tunanin yanda zata kai karshen Rahama Wata muguwar Tsanarta takeji A'cikin Ranta.. Tun suna yara kullum itace Asama duk abunda tasa agaba saide yaje kasa '' 'cikin jin haushin ta take Ayyana yanda za'ai jana'izzar Rahama a masarautar.. Kuma InshAllah Nice zan maye gurbin ta awajen Samad inma ban aure shi ba... To kowa yara sa Amma tabbas Rahama barin duniyar zakiyi kin isa ki kwace komai ke kadai waike ta Allah zamu gani ne... Tashi Daga kwance tayi tareda nufar falon ta iske Asiya tafita Faruk ya aika a kira ta.... Ganin Ànty kadaice zaune cike da murmushin dole tace Anty ga wayar taki mun gaisa da shi yace yana gaishe da kowa da kowa.. Sossai anty taji dadin hakan tace yauwa koke fa Salma inason ki nutsu ki kama mijin naki sossai wallahi yanzu maza wuya suke... Kinmaci sa'a ke kinsan Al'amin kafun aure '' nida wlh ina kuka ina fadin banason auren da za'ai mun mahaifana sukayi ta rarrashina indau kaddara InshAllah bazanyi d'ana sani ba... Yanzu fa duba kigani zamana da baban ki sai Sam Barka wallahi daidai da. Rana.daya be taba yimun abu da. Gangan ba dan raina yabaci ba '' duk da Adam agizi ne.... Nima kuma bêta kamani da nayi masa laifi ba.. Ina kikaye wa duk da a lokacin bawai son shi nake ba... Amma Daga baya fa uhmm Kullum adua nakewa iyayena dan sun mun zabi nagari dan haka inason ki rike irin nawa Salma... Karamin misali duba fa yayar ki Rahama aure aka daura mata batasan mijin ba shima besan matar ba kuma suka rungumi kaddara... Dan Allah Salma ki nutsu inason kizama wayayya InshAllah ba zakiyi danasani ba inkika dauki shawara ta ba.... Salma jikin nata yayi mugun sanyi kamar wacce tadau nasihan Anty amma azuciyar sai fadi take uhmm ai baku isa ba Daga ke har Rahama zaku gane.... Afili cikin sanyin murya tace Anty nagode da shwarar ki.... INSHALLAH NADAUKA... Asiya samun wuri sukayi ita da Faruk suna fira cikin nishadi ''... Cike da Jin dadi tace kaga Daga gobe shikenan zan bar kasar taku '' sai kuma mun dawo suna in Allah yasa ta haihu... Faruk dake Murmushi yace kina nufin cike gare ta ne Rahama... A'a ba haka nake nufi ba wai in Allah yakawo Ko '' dole inzo mata suna... Kamar ita Rahama naji Samad na. Fadin nan da wata daya zasu tafi kano... Faruk yace kwarai kuwa kanon zasuje '' kamar akwai abunda yake nema a kanon har yanzu Burin nasa be cika ba dole yakoma.... Uhmm Allah yakaimu gwamma inringa ganin kawata wlh banson ina nesa da ita sai dole... Wai in tambayeka Faruk yace inajin ki fadi...... Dan Allah gayamin gaskiya karka ga dan gaban idanuna ne... Uhmm inajin ki fadi mana.... Wai dan Allah Faruk da. Gaske ni mummuna ce Ko kyakkyawa banason ka boye mun dan girman Allah.... Dariya mai sauti Faruk yayi yace inhar mafarki kike TOKI FARKA Babu wanda ze kalleki ya kushe ki wallahi saide hassada.. Son kowa kike kin wanda ya rasa.. Asiya ke kyakkyawa ce ajin farko banson in cika ki da surutu d'ana bude miki file din kyaun surar da Allah yayi miki... Wallahi kinada kyau iya kyau gaki fara ga tsini hanci mai daukar hankali... Asiya ke ta musamman ce.. Gayamin wayace miki bakida kyau... Cike da Jin dadin kalaman sa tace uhmm babu wanda yace haka kawai n'a tambaya ne dan insan yanda nake in daina Rawar kai... Faruk cike da yarda da kai yace Asiya inason magana dake serios.. Inajin Faruk din Samad... Uhmm ba Faruk din Asiya ba... Taya kazama n'a Asiya rufamin Asiri... Nidai inajin ka... Asiya inason ingaya miki kalmar da bantaba. Furtawa wata ya mace ba Asiya inason ki '' inason ki inasonnnnn kaiiii yaja kalmar da wani irin voice me kashe garkuwan jikin wanda ke sauraron sa.... Asiya dago kai tayi Idanun ta cike da hawaye tace Faruk kana sona kace uhmm mikewa tsaye tayi... Faruk shima tashi yayi yace haba Asiya ina zaki je muna magana.. Kasa Tsayuwa tayi tace Faruk ka makara kayi hakuri nayiwa Adamu Al'kawarin zan aure shi kuma har nayi shawara da Rahama.. Bankika ba Faruk ka kai duk inda ake tunani kai gwarzon namiji ne tun farko kayi nauyin baki... Gashi Adamu yazo da Gadan Gadan bazan ki shi ba... Cikin hanzarin ta tabar wajen nasa tana sheshekar kuka... Shiko Faruk Mutuwar tsaye yayi yakoma kamar wani matacce '' sossai jikin sa yadau rawa..... Kuka yake yana fadin Asiya karkimun haka... Yayi daidai da fitowar Samad Daga Sashin nasa yana sauri zeje sallah insha'i.... Cike da mamaki sukaci karo shida Faruk dake kuka... Samad yace............ Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:53 - Nuriyyat: KANWATA LITTAFIN NAN KUDI NE INKIN GANSHI A WAJEN GROUP DÎNA NA SATA NE 09069080725 Page biyu ne nan n'a hada zaku ga yayi tsawo '' n'a safe d'ana d'are ne.. Nagode masu mun uzuri.. Love you All my Fans... Jinjina gareku yan kungiya ta Jarumai writ associat.. 8️⃣1️⃣ ___8️⃣2️⃣ SAMAD yace kai lafiya kake kuka meya faru ne '' fuskar dauke da damuwa.... Faruk cikin saita nutsuwar sa yace Ah babu komai Muje muyi sallah in mun fito zan maka bayani..... Kai tsaye masallacin suka nufa... Ita Ko Asiya zama kusa da Ànty tayi tana bata labari Ànty tace da bakiyi saurin dakatar dashi ba.... Matar mutum kabarin shima wanda kike takama akan sa ba lallai bane inshine zaki aura ba. Uhmmm hakane Anty banson yasa ran zan aure shi inzo ban aure shi ba yayi tunanin naci Amanar shi... Adamun danace masa shi zan aura '' shima Adamun haryanzu ban bashi baki ba.. A tsakiya nake Ànty.. Cike da Jin dadi anty ta yaba hikima irin ta Asiya tace kai Amma Asiya kina wayau da hikima yanda ki kasan babba haka kike abun ki kina burgeni wallahi.. Sossai Asiya ta d'ara tace uhmm aidole anty n'a namiji karka nuna masa wai Daga shi babu wani kuma karka nuna masa kana mugun son sa nan ze samu damar juyaka yanda yake so... Sossai Ànty ta d'ara cike da Jin dadin kalaman Asiya '' tadauko Alkur'an zata karanta kenan Idanun ta yasauka akan Salma dake shirin fita Asiya tace Salma ina zuwa ne babu magana... Cikin takaici tace dole inzan fita saina sanar miki ne '' zanje sashin Mamy ne abinci zankai sashin Rahama.. Asiya tace Ah kice zaki je gun yayar ki Allah yakai ki lafiya saikin dawo... Ànty dake kallon Salma cikin yin kasa murya tace amma fa karki dade idan kinje.. Salma tace Àh Ah inazuwa bazan zauna ba Daga haka tafice Daga dakin... '' Yarima Samad taré da Faruk suka fito Daga masallacin inda suka samu gefe daya suka zauna... Cike da nutsuwa Faruk keyiwa Samad bayanin son da yakewa Asiya kuma ga Amsar data bashi... Samad cike da jinjina Al'amarin yace karka damu abokina yanda kamin bayani ni naga son ka A'cikin idon Asiya kawai tana ja maka aji ne irin nasu n'a mata... InshAllah dakaina zan mata magana '' zanji ta bakin nata'' kaidai sha kurumin ka zamu nema maka auren Asiya InshAllah.... Faruk cike da Jin dadi yace gaskiya naji dadin wannan maganar taka Allah yasa rabo n'a ce.. Samad yace Ameen kawai mu nemi Zabin Allah... Tashi Muje sashin Mamy danni yau bazan dade banshiga Daga ciki ba.. Faruk yace Tabe Tabe za'a je sana'ar ne... Yarima hade rai yayi yace uhmm aina ga tabe taben kakeson yi yarinya tana ja maka Aji dan iska katsaya akan hanya kamar karamin yaro zakai mana kuka danasani n'abar ka saika kukan indau vidéo wanda zansawa suna Tabe Taben iskancin da kuke kirana kaida Aminu.... . Sossai Faruk ya d'ara yace naji koma meye nawa dasauki kaida kake mafarki kana kuka kana ihu kana fadin karki tafi kibarni ni bance maka karamin yaro ba '' sai kaine zaka fada mun haka... Kasaitaccen murmushi Samad yayi yace uhmm ai wannan mafarkin danakeyi kasan ta bude Idanun nata a karshe kuwa... Faruk yace Au haba dagaske.. Wallahi dagaske nake maka kuma fuskar mata ta ce ta bayyana... Cike da mamaki Faruk yace nidai tun lokacin nan n'a dade ina zargin kamar Rahama ce wannan zanen nasan bazaka fahimce mu ba.. Shiyasa mukayi shiru.. Alhmdulilah tunda kagano mafarkin ka saura Abban mu da Saratu... Samad yace uhmm sune kadai yanzu agabana Amma Allah zeyi jagora... Faruk kallon Agogon dake daure a tsintsiyar hannun sa yayi yace Ah bazan shiga ba akwai inda zanje saina biya gidan su Aminu... OK.babu damuwa cewar Samad sallama sukayi Daga haka Faruk yafice shikuwa Samad kai tsaye sashin Mamy ya nufa... Wayar sa ce tasoma ring yana dubawa yaga number wannan matar daya taimakawa a kotu.... Kukan ta yasashi fadin subuhannalah bayan ya Daga wayar.... Cike da mamaki yace lafiya kuwa mêke Faruwa... Dagacen bangaren tace yanzu haka nagudu nabar gidan mu '' zan tafi kauye farautar rayuwa ta ake yi kuma Daga cikin masarautar ku ne.. Ansamu labarin kamar zan bayyana maka inda Saratu take.. Ita kanta Saratu labari yaje mata akan zan tona mata Asiri... Yanzu haka tana shirin barin kasar akace... Ko ta jirgi Ko ta mota.. Samad cikin tashin hankali yace wani gari take ne.. Matar tace kano sossai yaji zancen nata kamar saukan aradu.. Yanzu ya tabbatar lallai itace wannan matar dayagani a super market.... Karki damu yanzu kisan yanda zakiyi ki boye kanki ita din kibar ta tagudu '' ni Samad inna tashi kamata wallahi a sati daya yamin kadan kawai wuyan bansan kaina Gadan Gadan bane à neman ta... Kibar ta duk inda zata je à fadin duniyar nan zan iya sawa à kamo min ita tahanyar yada hotunan ta kuma kinsan kamar ni innace inason abu anamun shi saide in mutuwa tayi shine kadai ze raba ta dani... Sossai Matar da yarda da zancen Samad tace Allah ya taimakeka yabaka Sa'a AMEEEN ya furta Daga hakan sukayi sallama....... Maida wayar n'asa yayi a Aljihun sa kai tsaye yawuce yiwa Mamy sallama tareda kiran wata baiwa cikin bayin sa ..data biyo ta daukar musu abinci zuwa sashin nasa... Cike da naam take bin shugaban ta abaya... Bakin sa dauke da sallama ya shiga ya iske Mamy n'a. Zuba abinci cikin Wamer tashirya komai '' 'Kokarin mikawa Salma takeyi Samad ya kunno kai cikin hanzarin sa yace Mamy zanshige barci nakeji n'a tara gajiya... Abincin namu taré nake da lantana abata abinci.. Salma cikin takaici tace ni zan kai muku basai taje ba... Samad kallon ta yake yace ok to saita tayaki rikewa Ko... Cikin. Jin haushin haka tace babu matsala Muje... Kai tsaye gaba yayi suna biye dashi abaya '' nan da nan sécurité suka buda musu hanya ganin shugaba n'a gaba.... Koda sukai isa Samad nuna wa lanta dinner table yayi ta jera abinci cike da nutsuwa har n'a hannun Salma saida ta karba ta gyara komai tsaf.. Kan ta aduke tace ya shugaba na nagama zankoma... Gyada mata kai yayi hakan yasa tafice babu bata lokaci..... Ita Ko Salma tsaye tayi tana kallon yanda ya zauna gindin abinci yaki tashi... Sai chat yake a wayar sa yana kallon ta. Ta kasan idanu tabe baki yake yace uhmm bansan meyasa wannan kanwar tamu Sam bata burgeni ba... Sake sake yake ganin tayi kikau à tsaye à sanyaye ya dago kai yana kallon ta.. Cikin voice din sa mai daukar hankalin ta... Yace kinason ganin Rahama ne..?? Kada masa kai tayi tace uhmm inason ganin ta mana kasan gobe zan wuce Ko... Murmushi yayi mai nuna zallan kyawun sa yace ok bismillah Amma karki dade dan dawuri zan kwanta... Cike da hanzarin ta tashige ciki iske Rahama tayi da khadija zaune Rahama tana koya mata karatun Alkur'an sossai khadija take ganewa cike da Jin dadi tace Ànty Rahama n'a iya nan Ko.. Gyada mata kai tayi tace eh kin iya saura hadda... . Shigowar Salma yasa suka katse karatun nasu '' 'cike da fara' à Rahama tace kai kanwata kece adaren nan... Uhmm Nice abinci nazo dashi shiyasa... Zoki zauna mu taba karatu cewar Rahama... Tabe baki Salma tayi tace Ah ah mijin naki naji yana fadin za'a rufe sashin naku kinga zama be kamani ba Rahama tace Ayya Amjad kenan shidai.becika son ana yawan zuwa nan sashin ba.. Barin wani tunani tayi taje tadauko wannan milyoyin da Samad yadaura akan lefen nata... Kama hannun Salma tayi tace wannan kudin gashi kiba Ànty Inkunje cen zata bawa Abby.. Wannan kudin kowa n'a ba acikin yan gidan namu harda Asiya za'a cire mata nata... Khadija tace gaskiya Ànty Rahama kinyi kokari toke ina. Naki.. Kallon khadija tayi tace Ah ah ni bana bukata mezan dasu.. Nasan kila wasu Daga cikin su suna da bukatan hakan.. Yan uwana ne banajin shayin basu koda kuwa suna da shi inason surike amatsayin kyauta Daga gareni... Khadija cikin fara'a take kallon Salma dake murmushin dole tace kai amma Salma kunji dadi ni ina yaya Samad Ko yaya Ahmad suka taba bani kudi uhmm ai saide su siye abu subani ba kudin ba... Rahama murmushin tayi tace my khady mu ma agidan iyayen mu bama rike kudi to me zakayi dasu bayan komai kace ana maka... Tabe baki khadija tayi tace hakane.. Salma dake rike da kudin à hannun ta cikin gajiyawa tace uhmm nizan koma m'a sauki saide mun hadu.... Rahama tashi tayi dan take mata baya.... Salma tace Ah Ah kiyi zaman ki nagode antina... Murmushi Rahama tayi tace kin tabbatar.. Salma tace eh wlh babu komai.. Cike da Jin dadi Rahama takoma ciki dan cigaba da karatun nasu.... Koda Salma tafito iske Samad harya tashi bayanan wajen hakan yasa ta '' taho à hankali tana kokarin bude Wamer din abinci dan yanzu sotake Daga Rahama har Samad din su mutu...... Cikin hanzarin ta tabude wamer din '' tana kokarin fiddo poison din '' ta tsinkayo muryan Samad dake karasowa falon sanye cikin kayan barci... . Ah Ah Salma daman baki ci Abinci bane... Cikin Rawar baki da tsoro daya kamata tace uhmm ban koshi bane... Juya kalaman ta yake yana nazarin ta uhmm Salmatitinaaa yaja sunan da wani irin husk voice.. Dararan Idanun sa yasauke akan ta cike da iya takun sa yace to bara in zuba miki kinsan ke kanwar mu ce.... Kokarin dauko plate yake sai ga Rahama da khadija sun fito cike da mamaki suke kallon Salma ashe bata wuce ba... Rahama cikin sakin Fuska tace my kanwaty kina nan keda yayan ki... Murmushi Samad yayi yace eh muna nan nida Salmatiti n'a ya kika gan mu... Murmushi Rahama tayi tace naganku normal Amjad... Dauko wayar yayi yace yawwa Salmatitina zonan mu d'au hoto mana.. Keda khadija.. Cikin hanzari khadija ta isa kusa dashi Salma cikin sanyin jiki taje tana tunanin anya wannan mutumin be gano ta ba... Hotuna yadauke su shida khadija da Salma yana tsakiyar su ya dafa su.. Kasaitaccen murmushi yayi tareda mikawa Rahama wayar ta dauke su... Babu musu cikin Jin dadi ta dauke su hotunan bakaramin kyau sukayi ba... Samad yace yawwa tunda nayi daku kuban waje nida Amaryata mu dauka... Khadija da Salma gefe daya suka koma suna kallon yanda yake ta daukar su zafafan hotuna masu zafi Ko wanne yana manne da ita.... Akarshe yace to duk suzo ayi taré harda Rahama.. Hoto me kyau yadauke su... Murmushi yayi yace Salmatitinaaa yawwa zomuje in rakaki har wajen fita banson sécurité suna miki wani kallo zan gaya musu ke din ta daban ce... Sossai Rahama taji dadin yanda yake kula da kanwar ta..... Suna fita Daga dakin '' yace kash n'a mance baki ci abinci ba... Salma tace Ah Ah abarshi akwai tsaura adakin namu zanci... OK to ya furta yana kallon cikin ido cike da iya taku yace Salma dan bani maganin dake hannun ki mana kinsan n'a dade ina neman irin sa bansamu.... Wani magani kenan tafurta tana zazzare idanu.... Gashi nan mana taré da saka hannun sa cikin nata sossai taushin hannun sa ya saukar mata da kasala hakan yasa ta saki roban poison din akasa batare da ta Ankara ba... Durkushewa yayi yadauka ya Daga robar sama yana duddubawa da kyau kada kai yayi yana jinjina Al'amarin... Salma kallon sa take bataga ya canza yanayin sa ba... Cikin sassaita murya yace aro nayi gobe inzaki wuce zan baki abun ki... KADA kai tayi cike da tsoro da Fargaba da kuma Jin kunya... Kai tsaye barin sashin Nasu tayi.... Shima ciki yakoma bayan sun gama cin abinci khadija tace Ànty Rahama mubar karatun nan saida Asuba barci nakeji tashi tayi tabar Samad da Amaryar sa.... Ganin Khadija tawuce yasa yakama hannun ta tana ja cikin muryan shagwaba tace wai me zan maka ne.. Wanka zamu yi taré yabata Amsa '' Haba Amjad wani irin wanka zamuyi zaka fara halin naka Ko... Uhmm muje dai banson musu.... . Tanaji tana gani yaja ta har bandaki tana nokewa haka ya matsa à la dole wanka yake mata.. Sossai take ta kare kirjin ta... Shiko dariya tabashi yace uhmm kiyi kigama kinsan zakisiye labari n'a Ko.. Nace sai kinbiyani Sannan inbaki.... Oya tashi muje tunda munyi wankar...... Yana makale da ita har suka fito Daga bandakin.. Daga nan wasa ya canza salo Samad kara rikicewa yayi ganin yanda komai n'ata ya cicciko cike da kwarewa ya ringa sarrafa ta iya son ransa tun tana nokewa harta saki jikin nata.... Kokarin ratsata yake tuna abunda yafaru n'a farko yasa tafara hawaye tace wayyo Allah Amjad karka illatani n'a tuba.... Beko tsaya sauraren ta tanaji tana gani ya ratsa taji zafin sossai amma bekai n'a ranar farko ba.. . Hakanan ta jure ta daure.. Yarima Samad ranar beze da wasa ba '' sai kusan karfe hudu n'a Asuba ya tsarara mata.... Dakyar ta tashi tayi wanka tana jinjina jaraba irin n'a Samad.... Shima wankar yayi yadawo tareda makalkale ta kamar wacce zata gudu '' babu wuya barci yayi awon gaba dasu '' itako Rahama barci take tana mafarkan ban tsoro gameda mijin nata firgit ta tashi ta zauna '' tana shafa kan sa tareda karanto wasu adu'oi yayi daidai da bokan jeji yana zaune tsakiyar dajin Allah yana ta gurnani... Ganin Guban daya tura be isa jikin Samad ba.. Mamaki yakama shi'' daya hango Rahama zaune a tsakiyar dakin hannun dauke da da carbi.... Razana yayi sossai cikin Jin takaici ya shegiya har kin wanke najasar jikin naki... Shiyasa kike kokarin hana mu aikin mu... Caraf kalamin nasa ya doki dodon kunnen Rahama kamar Daga Sama take Jin muryan tasa...... Tabe baki tayi da bushe da dariya bansan kome ta karanta ba '' sai gani nayi gabadaya ba'a ganin gadon da Samad ke kwance akai...... Cikin Daga Murya tace uhmm n'a wanke najasan '' saura kai ka wanke naka.....zunubin.. Kuma da dukan Alamu Nice zan kawo karshen wannan ta'adancin naka... Kallon gefen ta tayi taga bakin Aljanin da Aka turo.... Umarni aka bashi akan ya kashe Samad sannan yahada da Ahmad cikin wannan daren..... Be Ankara ba besan Rahama tana ganin sa ba... Sai ji yayi ta watsa masa wannan ruwan adu'ar dake hannun ta... Wani razananne kara ya saki mai hade gurnani daya cika dakin gabadaya banda ita babu wanda yakeji.... Doso ta yayi cikin zafin nama cike da bacin rai kan yakaraso '' takara wasa masa wannan ruwan '' nan da nan yafara ja da baya baya yana ihu yace wallahi Rahamatullah baki isa ba... Zan dawo gareki.. Kokarin barin dakin yake yaji Muryan Rahama tana fadin ina zaka ne.. Babu inda zakaje ingayamaka anan wajen nidakai zamu gwada muga wanda zeyi nasara.. Ba'a sanin gwani sai angwada.... Kokarin barin dakin yake yaga duk wata kofofin daze sa ya bace duk sun rufe.... Cike da tsoro cikin gigita yake kallon Rahama yace kee me kike nufi ne.... Kika toshe mun hanya ta.... Murmushi tayi cike da isa nan da nan ta daure fuska kamar ba ita ce tayi murmushin ba... Kace zaka dawo ka nuna mun kokai wanene... Nikuma yanzu nakeson in gwada maka matsayina yanda zakaba wasu labari n irin shirin da zasu yi su cini da yaki... Doso shi take cikin azzama Shiko ja da baya yake yana Girgiza kai cikin gajiyawa yace Rahama dan Allah ki bari mu sasan ta.... Babu sasanci tsakanina dakai saimun cire rainin.... Aljanin ganin Rahama abun nata Azimun ne yasa jikin sa yadau rawa... . Duk abunda suke boka yana cen yana kallon su '' Idanun sa sun kada jajir yana tambayar kansa wannan wace irin yarinya ce dudu bata wuce 18 ba aduniya amma take wannan iskanci.... Rahama nan da nan tafara karanta suratul Ar Rahama '' tana gamawa ta dauko bakara tanayi tana wasa masa ruwan adua.. Ihu yake kamar ran sa zefi ta yana sosa jikin sa da hannayen sa... Cikin tsananin Azabar dayake fuskan ta.... Yace Rahama dan zatin ubangiji ki kyaleni haka dan Allah narokeki wallahi bazan kara ba kuma zan hana wasu aikatawa saide insunyi taurin kai ne zasu tunkare ki.... Rahama tsagaita karatun nata tayi cikin Daga murya tace suwaye suka turo ka... Bokan jeji ne yaturoni azo à kashe Samad da Ahmad akan wulakancin da sukayiwa Fulani..... Rahama cikin dauriya zuciyar ta na harbawa tace kune kuka rayawa ? ? Kune kuke kashewa Girgiza kai yayi yace A'a Allah shike rayawa yake kashewa.... Kasan da hakan kazo shiga hurumin ubangiji... Cikin Rawar murya yace tuba nake.... Wallahi Fulani ce da aiko mu da Farida..... Rahama tace wacece Farida kuma... Cikin kasa da murya Aljanin yace yayar Habiba ce matar gidan nan.... Kasaitacenn murmushi tayi tace in kamun karya wallahi saina wulakanta '' 'rantsuwa ya shiga yi yace wallahi da gaske nake Inkina tantama kije gidan Farida dakin saman sif din' '' ki duba zaki ga laya.... Rahama cike da daurin kai wannan Al'amarin tace layan n'a menene. Layan shine wanda muka daure bakin mai Martaba Sarki Turaki..... Cikin zazzare idanu '' Rahama tace kamar ya kun d'aure bakin nasa... Eh mun d'aure bakin nasa ne akan dan sa Salihu dan kada yaga Farin sa.... Akwai wani kanin Nasa Sani shikuma layan da muka hada yana dakin Fulani n'a yanda ze tsani da uwan nasa '' kuma duk abunda Fulani tace baze mata gardama ba... Tun farkon zuwan Fulani gidan ya nuna mata Inde tanason zaman ta dole tabi dan uwan sa Salihu.... Da kuma Matar sa... Ita Ko Fulani yar Asiri ce da Asirin tayi nasaran auren Sanin duk à lokacin ba ita yake so ba... Mulkin da Salihu yake zaune akai sossai ya dame ta hakan yasa sukayi kokarin 'Rabawa shi da wannan kujerar harda taimakon Sani amma ba cikin hayyacin sa ba... Sarki ya Karbi zancen ba cikin hayyacin sa ba... Rahama cike da Girgiza da labarin tace wani sharri ne akayiwa Sarki Salihu... Aljani cikin gajiyawa yace dan girman Allah ki kyaleni in tafi namiki Al'kawari zan miki takarda cike da sirrin komai da sani nan da kwana uku zan ajiye miki à gadon naki yanzu wallahi bana cikin hayyacina.... Ajiyar zuciya tasauke adua tafara yi nan da nan hanya tabude masa ya bace bat Daga dakin..... Shiko Boka wani ihu yayi harda Girgiza yace wannan tsinanniyar taji sirrin mu... Kuma wannan Aljanin inyayi Al'kawari yana ci kawa harda cewa ze mata takardan komai... Ina bazeyu ba zansa yanda zanyi in dakatar dashi ze tona mana Asiri hanyar cin Abincina ze rufe...... Ita Ko Rahama ganin babu kowa adakin hakan yasa tafara adu'oi sossai kusan minti goma sai ga gadon da Samad ke kwance akai ya bayyana a inda yake... Bakin gadon ta zauna '' tareda sauke ajiyar zuciya akai akai juyawa tayi tana kallon Samad yanda yake barcin sa hankali kwance rungume da pillow...... Agongo dake makale jikin bango ta kalla taga karfe biyar n'a Asuba... Hakan yasa tafada bandaki domin yin Alwala... Bayan tayi nafila tadauko Alkur'an mai girma tasoma karantawa cike da nutsuwa.. Zazzakar muryan ta ya doki dodon kunnen sa..... Hakan yasa ya bude Idanun sa dake cike da barci tareda sauke su akan ta.... Mika yasoma ganin haka cikin sanyi murya take kallon sa tace kayi adu'a tashi Daga barci Ko... Girgiza kai yayi yace afuwan bara inyi koda yayi kai tsaye bandaki yafada babu bata lokaci yayi fitowa sanye da jallabiyar sa maroon.. Farar hular sa ta saka ya saka akan sa''' '.. Kallon ta yake tana kokarin tada Sallah' '' Yace hubby n'a... Yanzu kika tashi ne.. Murmushi tayi tace uhmm nidai saika dawo.... Daga haka ta fuskan ci Alkibla Shiko kai tsaye ya nufi massalaci babu bata lokaci aka tada Sallah Kusan Karfe bakwai saida gari yayi haske Sannan suka nufo cikin gida shida Ahmad dake kokarin wucewa sashin sa... Yarima Samad kallon sa yake yace dakata nan Sarki ya aiko yana son ganin mu nida kai.. Cak Ahmad yatsaya tareda waigowa cikin Idanun wanda ke Jin barci yace Amma tsohon nan saiya bari gari ya waye Ko... Inmunje saika fadamai shiga gaba muje.. Dan tsabar rainin wayau dan waken daka siyo wa Rahma ba'a sa mata ya ji yaji ba... Uhmm aisai tayi yajin da kanta har danwaken nifa adaina mun zancen wani danwake raina baci yake.. Samad dake kallon sa yace Ah to yaya n'a gama min fada sannan Muje... Kama kunnen Ahmad yayi ya murza da dan karfi saida ya saki kara.. Yana sosa kunnen cikin bata fuska yaturo baki gaba wai Yaya menayi maka ne tun sanyin safiyar nan... Zaka wuce Muje Ko sai.... Ganin zekara cikin hanzari sukayi sashin Mai martaba... Iske shi sukayi zaune bayan sun gaisa... Cike da fara'a yana Jan carbi yace uhmm ku zauna yan Albarka... Zama sukayi suna sauraren abunda ze ce... Daman nakira ku ne akan maganar auren Ahmad... Yarima Samad dake mamakin furucin Sarki yace aure kuma.. Yaushe yasamu matar aure... Ahmad yasoma sosa keya yace uhmm damar Asiya ce nakeso kuma za'a nema mun auren ta.... Yarima Samad cikin tsananin damuwa yace wace Asiyar ? Badai kawar mata ta ba.. Ahmad yace ita nake nufi mana... ZUMBUR YA MIKE TSAYE.. Me Martaba da Ahmad da mamaki suke kallon sa Sarki yace lafiya kuwa yarima... Goge Zufa yasoma yi yace inafa lafiya yarinyar nan abokina Faruk yake son ta... Ya za'ai yace à bashi wannan zancen banza ne... Sarki yace haba Samad kanin ka ne fa yafi Faruk matsayi awajen ka... Yarima Samad zama yayi cikin sanyin murya yace Sarki babu soyayya tsakanin Ahmad da Asiya.... Sarki numfasawa yayi yana kallon yanda Samad yazubawa Idanun sa toka akan lamarin.. Yace inaga kaima da akai maka auren aiba soyayya ta hada ba amma kuma yanzu fa naji labarin yanda zaman ku yake..... Turo baki gaba Samad yayi yana surutai kasa kasa yace shikenan nayi shiru an nuna mun ban isa inhana laifi afkuwa ba... Ahmad kallon Samad yake ta gefen idanu ganin lallai da gaske yake beson lamarin.... Sarki gyaran Murya yayi yace ai aikin gama ya gama da ce gaban ka yazo da zancen ka hana toya hanu '' 'nikam harna yi magana da Sheik Abdurrazak yace yau zeyi magana da baban yarinya... Yarima kayi hakuri adua' zakayi kaba abokin naka hakuri... Yarima tabe baki yayi tareda yin tsaki yace ninasan wallahi badan Allah yake son Asiya ba da wata manufa akasa.... Yarinyar nan kwata kwata basa shiri shine dan zalunci ze ce ze aure ta... Naji n'a amince ayi auren amma yasani wallahi naga rashin daidai akan Asiya bazan duba Alakar mu ba.... Zan gyara maka zama... .Ahmad murmushin dole yayi yace naji na amince.. Uhmm Allah yasa Alkhairi cewar Samad tareda tashi tsaye.. Ahmad shima tashi yayi mai martaba yace '' Samad inason Daga yanzu afara gyara Sashin Ahmad ayi masa komai yanda akayi maka... Yarima yace babu matsala zanje inda kwanta kafun muje rakiyan baki..... Kusan taré suka fita shida Ahmad.. Kowa yayi bangaren sa..... ****************** Kusan karfe tara Rahama da Samad suka shirya tsaf à gaggauce sukayi break duba da lokaci n'a tafiya zasuje rakiya... Sabon layi daya siyo mata ya mika mata.. Yace miko wayar insaka miki '' cike da Jin dadi tabashi ya saka mata... Tana sanye cikin doguwar riga Abaya mai adon Stone '' baki sossai kalan kayan yamata kyau kasantuwa ita fara ce.... Shima Samad cikin suite baki da wandon sa baki takalmin sa haf cover ya sanya sossai shigar ta karbe su hakan yasa ya musu selfie masu kyau yana rungume da ita.... Rada yayi mata a kunne yace Rahama anjima zaki bani Ko... Bata fuska tayi tace uhmm wayyo Allah Abbana Amjad ze cinyeni... Dariya sossai yayi yace Abby inyaji ban taba cen kwaceki zeyi Daga hannun abunda yakawo ki kiyi kenan... Uhmm nidai Abbana yakawo ni dan inringa dafa maka abinci ne.... Kuma in gayamaka babu n'a d'are kama shafa wa kanka lafiya ni tunkiya ce zakai ta tumurmusa ta.. Sossai ya dara harda rike ciki itako uhmm take fadi nidai muje kaga khadija tayi gaba mu ake Jira.... Babu bata lokaci suka fito suna kokarin rufe kofar yaga Karima cikin hanzarin ta ta durkusewa kasa tana gaishe su.... Uhmm shugaba ku tafi zan rufe sashin... OK. Ya furta yace yajikin naki tace dasauki... Rahama tace Allah yakara lafiya Karima sai mun dawo... Daga haka suka sa kai.. Ànty da Asiya 'da Salma tsaf suka shirya suma d'uk sun fito farfajiyar gidan..... Mamy da Fulani' 'Abban Marwan harda marwan da Ahmad duk sun hallara wajen rakiyan baki.... Rahama da Samad kadai ake jira ganin su yasa babu bata lokaci' '.. Motoci suka Jéru aka fara shirya kayan su à bayan boots... Motoci hudu suka fita Daga masarautar dan kai su filin airport... Koda suka isa airport din sun iske Faruk da Aminu... Asiya tana ganin Faruk murmushi ta sakar masa hakan yasa suka koma gefe daya su biyu suna tattaunawa... Ahmad duk abunda suke Idanun sa na. Kansu.... Mamy cike da farin ciki ta rungumi Ànty tareda musu godiya '' 'fulani ma godiya tayi akan kawo musu mata... Nan dai sukayita fira n'a rabuwa da junan su.... Har lokacin da matukin jirgin Samad personl yafito yace su shiga ya shirya... Babu bata lokaci anty tafara shiga jirgin.. Salma cikin kunan rai ta shiga.. Asiya zata shiga ta wai go tana dagawa su Faruk hannun '' 'harara ta watsama Ahmad tareda yin tsaki... Sossai ran sa yabaci.. Rahama dake kukan rabuwa dasu tace bara tashiga zatayiwa anty magana... Samad be hana ta ba... Tana shiga ta iske anty tana adu'oi cikin kuka tace yanzu Ànty zaki tafi kibarni... Ita ma Ànty kuka take tace kiyi hakuri Rahama aikin bamu lambar ki Ko kuma kin amshi namu bamu rabu ba banda abun ki ga waya.... Rahama tace Ànty keda Asiya. Banson tafiyar ku.. Kema salma banson ki tafi... Ànty salma tabaki kudi Ko.. Ànty tace eh tabani wannan kudin ne nagane su inna isa zamuyi magana... Asiya rungume Rahama tayi tana kuka Rahama itama tana kuka.. Yarima Samad ganin ta dade bata fito ba.. Hakan yasa ya shiga ciki Dakyar yafito da ita tana kuka... Zuwa t'ayi ta rungumi Mamy... Itako Mamy rarrrashi tashiga yi... Suna kallo jirgin su Asiya ya keta azo a sararin samaniya..... Farruk da kusa da Ahmad yace uhmm zanyi miss din masoyiya ta. Ahmed fuskantar Faruk yayi yace........... Ina barar adu'ar ku akan mahaifiya ta yau tacika shekaru 13 da rasuwa 4 march... Sannan inajiran ruwan comment... Taku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:53 - Nuriyyat: KANWATA Littafin nan kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata ne Inkina bukata ga nomba 09069080725 8️⃣3️⃣ Ahmad fuskantar Faruk yayi yace uhmm daman kuna soyayya ne... Faruk cike da mamaki yake juya kalaman Ahmad yace Ko kana so ne ? Ahmad yace eh mana nagani inaso harnayiwa mai martaba maganar a neman mun auren ta.... Wani irin shock Faruk ya shiga nan da nan kansa ya sara yana ganin hajijiya... Ahmad ganin yana tangal tangal yace yadai yaya Faruk lafiya kake kuwa tareda dafa shi.... Faruk cikin aro jarumta tareda saita nutsuwar sa da taki komawa daidai yace uhmm Ahmad ai ko rana aka samun da Asiya kace kana sonta wallahi zan janye in barmaka kaifa kanin mu ne.. Ahmad cikin tausayin sa yace Ah Ah kabari ni zan janye kafini bukatar Asiya gashi naga zahiri... Faruk yace kanina kenan kaidai n'a janye Allah yasa hakan shiyafi zama Alkhairi.. Wallahi babu abunda zaka so '' face nafika son abun karka damu kanina Allah yabar kauna... Ameen Ahmad ya furta Azuciyar sa sai fadi yake uhmm dan bakasan dalilin daya sa zan aure ta bane da baka barmin ba inna koya mata hankali zan sako ta ka aure ta... Murmushi yayi yana yiwa Faruk godiya ganin su Samad da Rahama har sun shige mota ne yasa Yayiwa Faruk sallama '' '. Faruk wajen Aminu yaje ya zauna cike da damuwa yace Aminu shikenan n'a rasa Asiya bansan haka so yake ba.. Soyayya Zuma ce amma tafi madaci muni inka rasa abun sonka.. Shikenan tawa ta sameni... Aminu yace tofah waiku bakuda aiki sai kuka akan mata ne kaida Samad tsaki yayi yace yanzu wai me akayi maka ne... Faruk cikin tsagaita kukan nasa ya shiga bawa Aminu labari yanda sukayi da Ahmad... Aminu jinjina Al'amarin yayi yace karka damu '' kaga Rahama ta samu yar uwa akusa da ita in Ahmad ya auro Asiya.... Kasan shawaran da zanbaka kabawa zuciyar ka hakuri maganar mata.. Ka tattara su gefe daya ka ajiye sai nan gaba... Faruk yace InshAllah naji shawarar gashi kai kana zaune lafiya tunda baka harkan mata.. Aminu Murmushi yayi yace Ashe dai kagane abunda nake nufi kaide ayi sha'ani kawai mata Ko wahala... ************************** Gabon 🇬🇦 Baba Salihu cikin shigar sa ta Alfarma shida wasu à bokan nasu zasuje kai goron sa ranar auren sheik da hassana sossai yakejin kansa a nishadi hadin da yayi kuma sheik ya karba.... Zama yayi bakin gado yana tuna irin Alkhairan sheik gashi faran daya yabashi mata ya karba batareda ya musa.... Dattijo ne ya shigo bakin sa dauke da sallama yana sanye cikin farar shadda.. Kansa aduke yace shugaban Adalai Barka da wannan lokacin.. Kai muke jira mu tafi.. Baba Salihu cike da farin ciki yake kallon dattijon yace uhmm kaga wannan Aminin nawa sheik Abdurrazak bansan da wani kalma zan gode masa ba... Matar da takeso taje har gidan mu tana bincike dan sanin sirrina shine naga gaskiya taje tabinciko sirrin namu bata aure ni ba nasan yadawa zatayi duk da babu rashin gaskiya a tattare da hakan... Shiyasa na zabi in hada ta da sheik in kanta n'a rawa ne ze sata ahanya.. Kuma naji mijin nata marigayi mutum kirki ne... Kuma itama an shede ta shiyasa banyi kasa a gwiwa ba.. Banson nayiwa Habiba kishiya '' shima sheik dan ya tara biyu ne shiyasa zankara masa da daya ya iya rikon gida... Niko fa Inde akan mamy ne bazan iya yiwa wata matar Adalci ba... Sossai Dattijo ya jinjina bayanan baba salihu yace shugaba n'a maganar ka dutse.... Shi aure anayin sa ne inhar mutum zeyi Adalci tunda ka nuna hada mata biyu anan zaka gaza dole ne ka janye... Uhmm yawwa kagane nufina tashi yayi Daga zaunen babu bata lokaci suka fito Daga gidan.... Koda suka isa aka kai goron baba Salihu yace uhmm Nine zankai Amarya garin kano '' bikin nake jira sanna in tafi... Sossai suka yaba da halin mutuntaka irin n'a sarkin adalai..... Baba Salihu sanarwa sheik labarin yanda akayi komai yayi sossai sheik yaji dadi taré da masa Albishir tunda Amarya zata taré zasu koma sabon gida... Yanacen anata gyare gyare Daga haka sukayi sallama.... Shiko Sheik cikin hanzarin sa yasa aka gyarawa anty dakin nata da yayi kura komai aka gyara mata tsaf har tukwane saida yasa duk aka wanke mata su.... Mama dake kallon shiga da fitar sa tace uhmm mijin tace anata hidima gimbiya zata iso.... Cak sheik ya tsaya yana jinjina kalaman ta... Waigowa yayi tareda isowa kusa da ita yace... Ai ban girma ne kazama matar ka duk abunda tace shi zakayi wannan ba haramun bane dan ance min mijin tace.... Dan bakiyi karyaba sai abunda tace shinakeyi nima sai abunda nace shi take yi kinga ita matar nace take nikuma mijin tace ya kike ganin sunan yada ce d'amu Ko.... Yar uwar ki zata zo amma kinkasa tsinana mata komai dan bakin hali.. Da kaina zan shiga kitchen indaura masu girkin Ko inkira kanwar Asiya '' tazo ta dafa musu koda taliya ce dadin abun harda yar ki acikin su..... Kwabe baki Mama tayi tace uhmm yata tana ciki n'amata girki ita da Asiya wannan bakar Aljanar ka itace bazata ci ba.. Alhmdulilah ya furta tunda ita bakar Aljana ce ke kuma bakar zunubi Ko.. Ba girmana bane in tsaya ina biye miki ba... Amma kisani wallahi Aisha n'a gaji da halin ki..... Nagaji shiyasa nakosa wannan Amaryan da zanyi Sa'adatu tasamu abokiyar shawara da sauran su wacce zasuyi taimakeni in taimakeki bawai zaman dutse irin naki ba.... Ran Mama yayi mugun baci waini yau Sheik yake fadawa bakaken maganganu... Wuce ta yayi domin shirya dan jirgin su Ànty n'a gab da karasowa.. Wayar Mama ce ta soma. Ring tana dubawa taga bakuwar lamba ce kuma ta kwatano shiyasa bata ki dagawa ba..... Dagacen bangaren cike da murna harda buga uban tsalle adaki bakin ta awashe tace wayyo Mama n'a '' Rahama ce.... Mama kallon wayar taki da kyau Jin dai ba Mafarki take ba.. Tace Rahama yau kece kike kirana dan kinga anty taki ta baro kasar Ko.... Nan da nan jikin Rahama yayi mugun sanyin cikin kasa da Murya tace mahaifiya ta kodaya karkiyi fushi dani wallahi tunda nazo kasar banda layi sai yau nasamu... Ki tambayi Abby ran nan ma da yake son magana dani kiran Abdul Samad yayi ya hadashi dani... Haba Mama kinsan in inada waya da layi bazanki nemar ki ba.... Kece uwa ta karki yi fushi dani dan Allah... Mama cikin Jin dadin kalaman Rahama tace uhmm n'a zata kin canza uwa ne... A'a Mama banda kamar ki aduk duniya dagake sai Abby sai Ànty n'a... Jin ta Ambaci Ànty nan da nan hannurin dake kwance kan fuskar mama ya bace bat... Tace dan uban ki meye n'a kawo zancen Sa'adatu agabana... Rahma sossai takejin haushin Rashin kaunar da mama ke nunawa Ànty '' ba'a canza uwa ne data canza haka zuciyar ta ke raya mata.... Afili kuma hakuri tashiga bawa Mama tace ina yaya Abubakar yake ne tasan intace ina Abdul jalil yanzu zancen ze lalace... Mama tace yana lafiya lau nayi kewar ki yata tun ranar da kuka zo Asibiti duba Salma keda mijin naki bankara sanyaki a idanuna ba... Rahama cike da bukatuwa ganin uwar ta tace InshAllah mun kusa zuwa zanzo gida inyi kwanaki Mama n'a.. Sun taba hira sossai Rahama taba Mama labarin su Mamy sossai Mama taji dadin karamci n'a Mamy tace Rahama ta turo mata lambar Mamy d'ana Samad '' 'babu bata lokaci Rahama ta tura mata Daga sukayi sallama.... Mama tabe baki tayi tace uhmm yata tana gidan daula' 'daman ba'a son ka fito gidan dadi kaje gidan wahala ba irin n'a Salma ba dole yau zamu rikita Al'amin...... ************************* Shiko Al'amin zaune yake gaban malamin nasa.. Yace malam inada mata ta amma n'alura sotake ta rabu dani.. Nikuma bangama latsar Zuman ta ba.. Malamin yace uhmm ai hâr mijin dazata aura sun fitar mata... Amma mijin dan karya ne suka hada baki da Aminiyar uwar ta dan acuce ta yanda zasu samo kudi ta hannun su.... Al'amin jinjina Al'amarin yayi yace uhmm nidai gaskiya bazan sake ta... Badai karyan Arziki takeso ba uhmm kwanan nan zan Faso gari wallahi zatayi mamaki Ko yanzu n'a fara samun kudi... Malam yace yawwa kayi kokari kabar gidan da kake ciki kasamu miliyan daya kaba uwar ta.. Ita kuma yarinya basai n'a fada ba... Karkayi wasa inhar kasan kanason ta... Dan inhar baka nuna mata kudi masu yawa ba n'a tashin hankali ba akwai matsala.... Al'amin cike da yarda da shawaran da Aka bashi yace InshAllah zangwada Sai kusan karfe daya jirgin su Asiya yasauka a babban filin airport n'a kano.... Sheik da kan sa yaje dauko su Ànty tareda drever kasancewa Abubakar baya zama gida Ayyuka sun masa yawa shike kula da komai n'a baban sa..... Cike da jindadi ya tarosu yana ganin sun sauka a jirgi... Ànty sai Washe baki take taga mijin nata shima din murna agun sa baya misaltuwa yau gashi ga sanyin zuciyar shi... Basu bata lokaci ba suka shige mota direct gida suka zarce... Asiya cike da gajiya tace nikam nayi gidan mu.. Sheik yace A'a babu inda zakije kin dawo da zama agidan nan bakisan mun bayar da auren ki ba... Gab gab haka zuciyar Asiya yashiga dukan uku uku.... Dago kai tayi tana kallon Sheik dake kokarin shigar da kayan su dakin Ànty... Ita Ko Salma dakin mama ta tafi cike da takaicin wannan rashin nasara data samu....... Ita Ko Asiya Mutuwar tsaye tayi tana kallon Sheik dake fira da Ànty yana bude mata kulolin abincin da Aka aiko Daga gidan Asiya.... Mama nunawa tayi batasan da zaman anty ba bare tayi mata barka da isowa Ànty tana gama shirya kayan su ta tashi ta nufi dakin mama cike da ladabi tace Maman Salma mun dawo... Mama tabe baki tayi tace uhmm nasan kindawo to Barkan ki..... Ànty tace yawwa godiya nake.. Tareda komawa dakin nata..... ************************* Bayan kwana uku rayuwa nata tafiya yanda akeso... Al'amin yazo da niyar daukar Salma su tafi '' Mama ta bata wani kullin magani da zata shaka miki inhar yazo... Cike da hanzarin taje ta tarbeshi har tana wani shafa shi '' lura da bayanin da malamin yayi masa yasa yafara ja da baya baya. Ita Ko tana kokarin ta kamo shi.. Yana zille mata..... Ganin akwai abu a hannun ta hakan yasa yakama hannun nata ya murda saida ta saki kara dan Azaba yace uhmm wallahi baki isa yau dinnan zaki zo Muje sabon gidan mu... Yarfe hannayen ta takeyi cike da Azaba tace ahaka zanbika.. Babu inda zanje ka kama kanka... Yayi daidai da shigowar Abubakar daidai wajen nasu ya tsaya yana kallon yanda Salma ke rashin kunya.... Cike da mamaki ya daka mata tsawa tareda kai hannu ya wanke ta da mari.. Cikin fada yace mijin ki yawuce raini Ko bakisan girman miji bane... Wannan ba tarbiyyan gidan mu bane.. Kallon sa ya maida akan Al'amin yace kayi hakuri kadawo anjima da anyi lasa'ar kadauki matar ka. Ku tafi.. Al'amin cike da Jin dadi yace yaya Abu nagode Allah yasaka da Alkhairi.... Itako Salma sossai marin da yayan ta yayi mata yayi mata zafi.. Yana shiga cikin gidan ya iske Mama da sheik zaune a dakin nasa. Da Alamun korafi take masa akan wannan auren da zeyi '' shikuma sai fadi yake mata sunyi yawa dole ayi ta rage su...? Mama tace wai wannan matar à ina take ne.. Yace Gabon Girgiza kai tayi tace wani munafuki ne yahada wannan auren '' dan nasan baka zuwa nema '' saide abika dashi.... Kokarin bata Amsa yake ganin Abubakar yashigo yasa shi yin shiru '' dan yanzu soyake ya kora mama makarfi '' tunanin mahaifin nasu yake '' yaki bashi daman ya koya mata hankali ta hanyar tura ta makarfi tayi koda shekara daya ne... Abubakar da ransa yake abace yace Abby wallahi Salma batasan darajan aure ba.. Kaga yanda take zagin mijin ta Shiko yana tsaye yana kallon ta.... Ran sheik yakai kololuwa wajen baci hakan yasa miki tsaye cikin zafin nama yabar dakin.. Koda ya isa zaunen be iske su Salma ba..... Cikin gidan yakoma tareda zuwa dakin su Salman iske ta yayi zaune zata bude data.... Dago kai azabure tayi ganin yanda........... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:54 - Nuriyyat: KANWATA Littafin nan kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata ne Inkina bukata ga nomba 09069080725 8️⃣3️⃣ Ahmad fuskantar Faruk yayi yace uhmm daman kuna soyayya ne... Faruk cike da mamaki yake juya kalaman Ahmad yace Ko kana so ne ? Ahmad yace eh mana nagani inaso harnayiwa mai martaba maganar a neman mun auren ta.... Wani irin shock Faruk ya shiga nan da nan kansa ya sara yana ganin hajijiya... Ahmad ganin yana tangal tangal yace yadai yaya Faruk lafiya kake kuwa tareda dafa shi.... Faruk cikin aro jarumta tareda saita nutsuwar sa da taki komawa daidai yace uhmm Ahmad ai ko rana aka samun da Asiya kace kana sonta wallahi zan janye in barmaka kaifa kanin mu ne.. Ahmad cikin tausayin sa yace Ah Ah kabari ni zan janye kafini bukatar Asiya gashi naga zahiri... Faruk yace kanina kenan kaidai n'a janye Allah yasa hakan shiyafi zama Alkhairi.. Wallahi babu abunda zaka so '' face nafika son abun karka damu kanina Allah yabar kauna... Ameen Ahmad ya furta Azuciyar sa sai fadi yake uhmm dan bakasan dalilin daya sa zan aure ta bane da baka barmin ba inna koya mata hankali zan sako ta ka aure ta... Murmushi yayi yana yiwa Faruk godiya ganin su Samad da Rahama har sun shige mota ne yasa Yayiwa Faruk sallama '' '. Faruk wajen Aminu yaje ya zauna cike da damuwa yace Aminu shikenan n'a rasa Asiya bansan haka so yake ba.. Soyayya Zuma ce amma tafi madaci muni inka rasa abun sonka.. Shikenan tawa ta sameni... Aminu yace tofah waiku bakuda aiki sai kuka akan mata ne kaida Samad tsaki yayi yace yanzu wai me akayi maka ne... Faruk cikin tsagaita kukan nasa ya shiga bawa Aminu labari yanda sukayi da Ahmad... Aminu jinjina Al'amarin yayi yace karka damu '' kaga Rahama ta samu yar uwa akusa da ita in Ahmad ya auro Asiya.... Kasan shawaran da zanbaka kabawa zuciyar ka hakuri maganar mata.. Ka tattara su gefe daya ka ajiye sai nan gaba... Faruk yace InshAllah naji shawarar gashi kai kana zaune lafiya tunda baka harkan mata.. Aminu Murmushi yayi yace Ashe dai kagane abunda nake nufi kaide ayi sha'ani kawai mata Ko wahala... ************************** Gabon 🇬🇦 Baba Salihu cikin shigar sa ta Alfarma shida wasu à bokan nasu zasuje kai goron sa ranar auren sheik da hassana sossai yakejin kansa a nishadi hadin da yayi kuma sheik ya karba.... Zama yayi bakin gado yana tuna irin Alkhairan sheik gashi faran daya yabashi mata ya karba batareda ya musa.... Dattijo ne ya shigo bakin sa dauke da sallama yana sanye cikin farar shadda.. Kansa aduke yace shugaban Adalai Barka da wannan lokacin.. Kai muke jira mu tafi.. Baba Salihu cike da farin ciki yake kallon dattijon yace uhmm kaga wannan Aminin nawa sheik Abdurrazak bansan da wani kalma zan gode masa ba... Matar da takeso taje har gidan mu tana bincike dan sanin sirrina shine naga gaskiya taje tabinciko sirrin namu bata aure ni ba nasan yadawa zatayi duk da babu rashin gaskiya a tattare da hakan... Shiyasa na zabi in hada ta da sheik in kanta n'a rawa ne ze sata ahanya.. Kuma naji mijin nata marigayi mutum kirki ne... Kuma itama an shede ta shiyasa banyi kasa a gwiwa ba.. Banson nayiwa Habiba kishiya '' shima sheik dan ya tara biyu ne shiyasa zankara masa da daya ya iya rikon gida... Niko fa Inde akan mamy ne bazan iya yiwa wata matar Adalci ba... Sossai Dattijo ya jinjina bayanan baba salihu yace shugaba n'a maganar ka dutse.... Shi aure anayin sa ne inhar mutum zeyi Adalci tunda ka nuna hada mata biyu anan zaka gaza dole ne ka janye... Uhmm yawwa kagane nufina tashi yayi Daga zaunen babu bata lokaci suka fito Daga gidan.... Koda suka isa aka kai goron baba Salihu yace uhmm Nine zankai Amarya garin kano '' bikin nake jira sanna in tafi... Sossai suka yaba da halin mutuntaka irin n'a sarkin adalai..... Baba Salihu sanarwa sheik labarin yanda akayi komai yayi sossai sheik yaji dadi taré da masa Albishir tunda Amarya zata taré zasu koma sabon gida... Yanacen anata gyare gyare Daga haka sukayi sallama.... Shiko Sheik cikin hanzarin sa yasa aka gyarawa anty dakin nata da yayi kura komai aka gyara mata tsaf har tukwane saida yasa duk aka wanke mata su.... Mama dake kallon shiga da fitar sa tace uhmm mijin tace anata hidima gimbiya zata iso.... Cak sheik ya tsaya yana jinjina kalaman ta... Waigowa yayi tareda isowa kusa da ita yace... Ai ban girma ne kazama matar ka duk abunda tace shi zakayi wannan ba haramun bane dan ance min mijin tace.... Dan bakiyi karyaba sai abunda tace shinakeyi nima sai abunda nace shi take yi kinga ita matar nace take nikuma mijin tace ya kike ganin sunan yada ce d'amu Ko.... Yar uwar ki zata zo amma kinkasa tsinana mata komai dan bakin hali.. Da kaina zan shiga kitchen indaura masu girkin Ko inkira kanwar Asiya '' tazo ta dafa musu koda taliya ce dadin abun harda yar ki acikin su..... Kwabe baki Mama tayi tace uhmm yata tana ciki n'amata girki ita da Asiya wannan bakar Aljanar ka itace bazata ci ba.. Alhmdulilah ya furta tunda ita bakar Aljana ce ke kuma bakar zunubi Ko.. Ba girmana bane in tsaya ina biye miki ba... Amma kisani wallahi Aisha n'a gaji da halin ki..... Nagaji shiyasa nakosa wannan Amaryan da zanyi Sa'adatu tasamu abokiyar shawara da sauran su wacce zasuyi taimakeni in taimakeki bawai zaman dutse irin naki ba.... Ran Mama yayi mugun baci waini yau Sheik yake fadawa bakaken maganganu... Wuce ta yayi domin shirya dan jirgin su Ànty n'a gab da karasowa.. Wayar Mama ce ta soma. Ring tana dubawa taga bakuwar lamba ce kuma ta kwatano shiyasa bata ki dagawa ba..... Dagacen bangaren cike da murna harda buga uban tsalle adaki bakin ta awashe tace wayyo Mama n'a '' Rahama ce.... Mama kallon wayar taki da kyau Jin dai ba Mafarki take ba.. Tace Rahama yau kece kike kirana dan kinga anty taki ta baro kasar Ko.... Nan da nan jikin Rahama yayi mugun sanyin cikin kasa da Murya tace mahaifiya ta kodaya karkiyi fushi dani wallahi tunda nazo kasar banda layi sai yau nasamu... Ki tambayi Abby ran nan ma da yake son magana dani kiran Abdul Samad yayi ya hadashi dani... Haba Mama kinsan in inada waya da layi bazanki nemar ki ba.... Kece uwa ta karki yi fushi dani dan Allah... Mama cikin Jin dadin kalaman Rahama tace uhmm n'a zata kin canza uwa ne... A'a Mama banda kamar ki aduk duniya dagake sai Abby sai Ànty n'a... Jin ta Ambaci Ànty nan da nan hannurin dake kwance kan fuskar mama ya bace bat... Tace dan uban ki meye n'a kawo zancen Sa'adatu agabana... Rahma sossai takejin haushin Rashin kaunar da mama ke nunawa Ànty '' ba'a canza uwa ne data canza haka zuciyar ta ke raya mata.... Afili kuma hakuri tashiga bawa Mama tace ina yaya Abubakar yake ne tasan intace ina Abdul jalil yanzu zancen ze lalace... Mama tace yana lafiya lau nayi kewar ki yata tun ranar da kuka zo Asibiti duba Salma keda mijin naki bankara sanyaki a idanuna ba... Rahama cike da bukatuwa ganin uwar ta tace InshAllah mun kusa zuwa zanzo gida inyi kwanaki Mama n'a.. Sun taba hira sossai Rahama taba Mama labarin su Mamy sossai Mama taji dadin karamci n'a Mamy tace Rahama ta turo mata lambar Mamy d'ana Samad '' 'babu bata lokaci Rahama ta tura mata Daga sukayi sallama.... Mama tabe baki tayi tace uhmm yata tana gidan daula' 'daman ba'a son ka fito gidan dadi kaje gidan wahala ba irin n'a Salma ba dole yau zamu rikita Al'amin...... ************************* Shiko Al'amin zaune yake gaban malamin nasa.. Yace malam inada mata ta amma n'alura sotake ta rabu dani.. Nikuma bangama latsar Zuman ta ba.. Malamin yace uhmm ai hâr mijin dazata aura sun fitar mata... Amma mijin dan karya ne suka hada baki da Aminiyar uwar ta dan acuce ta yanda zasu samo kudi ta hannun su.... Al'amin jinjina Al'amarin yayi yace uhmm nidai gaskiya bazan sake ta... Badai karyan Arziki takeso ba uhmm kwanan nan zan Faso gari wallahi zatayi mamaki Ko yanzu n'a fara samun kudi... Malam yace yawwa kayi kokari kabar gidan da kake ciki kasamu miliyan daya kaba uwar ta.. Ita kuma yarinya basai n'a fada ba... Karkayi wasa inhar kasan kanason ta... Dan inhar baka nuna mata kudi masu yawa ba n'a tashin hankali ba akwai matsala.... Al'amin cike da yarda da shawaran da Aka bashi yace InshAllah zangwada Sai kusan karfe daya jirgin su Asiya yasauka a babban filin airport n'a kano.... Sheik da kan sa yaje dauko su Ànty tareda drever kasancewa Abubakar baya zama gida Ayyuka sun masa yawa shike kula da komai n'a baban sa..... Cike da jindadi ya tarosu yana ganin sun sauka a jirgi... Ànty sai Washe baki take taga mijin nata shima din murna agun sa baya misaltuwa yau gashi ga sanyin zuciyar shi... Basu bata lokaci ba suka shige mota direct gida suka zarce... Asiya cike da gajiya tace nikam nayi gidan mu.. Sheik yace A'a babu inda zakije kin dawo da zama agidan nan bakisan mun bayar da auren ki ba... Gab gab haka zuciyar Asiya yashiga dukan uku uku.... Dago kai tayi tana kallon Sheik dake kokarin shigar da kayan su dakin Ànty... Ita Ko Salma dakin mama ta tafi cike da takaicin wannan rashin nasara data samu....... Ita Ko Asiya Mutuwar tsaye tayi tana kallon Sheik dake fira da Ànty yana bude mata kulolin abincin da Aka aiko Daga gidan Asiya.... Mama nunawa tayi batasan da zaman anty ba bare tayi mata barka da isowa Ànty tana gama shirya kayan su ta tashi ta nufi dakin mama cike da ladabi tace Maman Salma mun dawo... Mama tabe baki tayi tace uhmm nasan kindawo to Barkan ki..... Ànty tace yawwa godiya nake.. Tareda komawa dakin nata..... ************************* Bayan kwana uku rayuwa nata tafiya yanda akeso... Al'amin yazo da niyar daukar Salma su tafi '' Mama ta bata wani kullin magani da zata shaka miki inhar yazo... Cike da hanzarin taje ta tarbeshi har tana wani shafa shi '' lura da bayanin da malamin yayi masa yasa yafara ja da baya baya. Ita Ko tana kokarin ta kamo shi.. Yana zille mata..... Ganin akwai abu a hannun ta hakan yasa yakama hannun nata ya murda saida ta saki kara dan Azaba yace uhmm wallahi baki isa yau dinnan zaki zo Muje sabon gidan mu... Yarfe hannayen ta takeyi cike da Azaba tace ahaka zanbika.. Babu inda zanje ka kama kanka... Yayi daidai da shigowar Abubakar daidai wajen nasu ya tsaya yana kallon yanda Salma ke rashin kunya.... Cike da mamaki ya daka mata tsawa tareda kai hannu ya wanke ta da mari.. Cikin fada yace mijin ki yawuce raini Ko bakisan girman miji bane... Wannan ba tarbiyyan gidan mu bane.. Kallon sa ya maida akan Al'amin yace kayi hakuri kadawo anjima da anyi lasa'ar kadauki matar ka. Ku tafi.. Al'amin cike da Jin dadi yace yaya Abu nagode Allah yasaka da Alkhairi.... Itako Salma sossai marin da yayan ta yayi mata yayi mata zafi.. Yana shiga cikin gidan ya iske Mama da sheik zaune a dakin nasa. Da Alamun korafi take masa akan wannan auren da zeyi '' shikuma sai fadi yake mata sunyi yawa dole ayi ta rage su...? Mama tace wai wannan matar à ina take ne.. Yace Gabon Girgiza kai tayi tace wani munafuki ne yahada wannan auren '' dan nasan baka zuwa nema '' saide abika dashi.... Kokarin bata Amsa yake ganin Abubakar yashigo yasa shi yin shiru '' dan yanzu soyake ya kora mama makarfi '' tunanin mahaifin nasu yake '' yaki bashi daman ya koya mata hankali ta hanyar tura ta makarfi tayi koda shekara daya ne... Abubakar da ransa yake abace yace Abby wallahi Salma batasan darajan aure ba.. Kaga yanda take zagin mijin ta Shiko yana tsaye yana kallon ta.... Ran sheik yakai kololuwa wajen baci hakan yasa miki tsaye cikin zafin nama yabar dakin.. Koda ya isa zaunen be iske su Salma ba..... Cikin gidan yakoma tareda zuwa dakin su Salman iske ta yayi zaune zata bude data.... Dago kai azabure tayi ganin yanda........... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:54 - Nuriyyat: KANWATA Littafin nan kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata ne Inkina bukata ga nomba 09069080725 8️⃣4️⃣ Dago kai Azabure tayi ganin yanda yake kokarin kai mata mari... Cikin gigita tace Abby lafiya kuwa... Dan uwar ki mijin naki kike wa rashin kunya abunda kika ga jatimar ki ta nayi shine zaki masa to wallahi bazan lamun ta ba... Mama dake karasowa tace A'a karka zage ni inzakayi mata fada kayi mata amma ai wannan zagina kake yi Nice mara kunya Ko... Sheik cikin Jin haushin Mama yace Aishatu wallahi inhar Salma bata koma gidan mijin nata a yau dinnan ba a bakin auren ki duka igoyiyon su tsinke.... Azabure Mama da Salma suke kallon Sheik dake kokarin wucewa sashin nasa cikin bacin rai.... Bakin mama n'a rawa tace '' Salma kinji abunda yafada kuma tunda muke betaba mun irin wannan furucin ba.... Salma cikin gigita tace mama ni gaskiya bazan koma ba... Tass kakeji mama ta wanke ta da mari yau n'a tabbatar ke banza ce Salma akan ki igiyar aure na '' 'n'a neman tsinkewa shine zaki ce' '' bazaki koma ba '' kenan inbar gidan nan kike so... To wallahi baki isa ba... Salma rike da kuncinta hawaye shar a Idanun tace mama yau da kanki kika sa hannun ki kika mare ni... Yaya Abubakar ya mareni.. Abby ya mareni.. Kema kin mareni.. Kusan lokaci daya yau n'a tabbatar ba'a kauna ta agidan nan.. Mahaifina n'a korana ke kuma dan ya miki barazana tome A'ciki Dan ya sake ki din.. Mama batasan sanda ta doki takalmanta taringa bugawa Salma ba '' tana ihu '' sossai mama ke bugun ta '' ' ta ko' ina.. Sheik yazo daidai fita yaji yanda take bugun Salma cak ya tsaya ganin Ànty tafito hakan yasa shi kallon anty cikin bacin rai yace Sa'adatu koma daki nace Ko.. Babu musu ta koma tana Girgiza kai... Shiko Sheik karasowa wajen Mama yayi cikin Daga Murya yace Aishatu ki sakar mun ya.... Dan ke bakida hankali saiki buge ta.. Mama cikin takaici tace yarinyar nan ta rainani waini take gayawa zancen banza... Sheik yace kwarai kuwa ta gayamiki ai Salma kawar ki ce... Dan me bazata fadi son Ranta ba ni tafadamun mana wargi waje yasamu... Daga haka yasakai yafice Daga gidan yana Girgiza kai... Ranar mama bata bar Salma ba '' kiran Al'amin tayi tace yazo daukan Salma cike da Jin dadi Al'amin yaturo yayar sa Mariya... Koda Mariya ta iso gidan '' cike da girmamwa ta gaisa da mutan gidan... Ànty tace badan ban nemi izini ba '' d'ana raka ku har gidan ki.. InshAllah innasamu dama zamu kawo miki ziyara nida Asiya... Sossai Salma ke kukan zuci wai yau mama ce ta hada mata kayan ta.. Babu rarrashi babu magana me dadi neman kawai take tabar gidan.... '' 'Mariya' tarar me napep tayi tareda taimakon Abdul jalil aka saka kayan Salma cikin napep din..... Kwatance mariya tayiwa me napep din unguwar da za'a kai su... Ita Ko Salma zaune take zuciyar ta na tafasa.. Sam taki kula Mariya data rakota banda hararan ta ba abunda takeyi... Suna isa gidan '' Mamaki ne yakama Salma ganin wani shahararren gida n'a gani da na fada. Kamar gidan daya da gidan Samad saidai nasu bekai nashi haduwa ba.. Mariya dake kokarin kama hannun Salma domin shiga gidan.. Nan da nan taga Annurin à fuskar Salma.. Waigowar da Salma zatayi Al'amin ta hango cikin wata bakar mota Mercedes cike da zallan Mamaki take kallon sa har yayi parking A gaban su... Bakin Salma n'a rawa tace......... Al'amin ina kasamo mota ne... Murmushi ya sakar mata cike da jin dadin ganin ta '' yace Amarya mushiga Daga ciki wannan motar d'ana tuko mallakkin kine nawa yana cikin gidan.. Hannun yayi musu yace Muje Ko.. Ba musu suka bi bayan sa yayi musu jagora har cikin gidan..... Mai gadin Barka da zuwa yake ta fadi '' soya ke yayi magana da Al'amin ya tambaye sa Ko itace matar sa '' yana gudun kada ya kwabsa masa...... Hakan yasa sukai cikin gidan... Wani katoton falo '' sossai mai girman gaske.. Anzuba daula a falon '' kujeru yan waje forein '' komai spécial hatta carpet din dake malale tsakiyar Falon shima abun kallo ne... Salma tazama kamar wata bakauya badan bata taba gani ba saidan mamaki ne yakamata wai nan gidan mijin ta ne.... Ita kanta Mariya cike da mamaki take dan a tunanin gidan haya ne.. Saita ga sabanin haka so take ta zanta da kanin nata amma babu dama ganin Salma n'a wajen..... Salma dube dube tafara acikin gidan tana leka lungu da sako n'a kowani gidan.... Ganin Salma tabar falon yasa Mariya fuskantar Al'amin tace kai ina kasamo wannan gidan '' da kudi da kake ta fantamawa nifa abun yafara bani tsoro..... Al'amin tabe baki yayi yace kema zakiyi irin abunda baba yayi ne nacewan baze ci kudin ba '' saiyaji kwakwaran sana'a ta... Toke bazan boye miki ba kuma dan Allah karki tona min Asirin nashiga kungiyar Asiri n'a mafiya.... Mariya cikin gigita take kallon sa tace haba Al'amin meya kaika kasan hadarin dake cikin wannan kungiyar.. Uhmm Mariya kenan nifa bazan bada Jinin kowa ba saina Salma... Azabure Mariya ke kallon sa tace bangane Jinin Salma zaka bayar ba... Matar ka ce fa... Murmusawa yayi yace mata ta ce amma batasona dukiya takeso fiye da komai zanbata dukiya taci a karshe inmika ta.... Innaliahi wa'inna ilairajun Mariya take ta maimaitawa tace Al'amin kaji tsoron Allah dan Allah karka cuce ta '' tana dauke da cikin ka... Ànty Mariya saita haihu zanbada Jinin ta '' kinga tabar tarihi kenan. Narokeki karki tona mun Asiri yarda ce tasa nabude miki cikina.. Isowar Salma yasashi yin murmushi yace yadai Amarya gidan yayi miki ko '' Kada kai tayi tace gaskiya gidan yayi kabari sai n'a haihu saika canza mana gida.... Kuma ina bukatar yan aiki... Mariya cikin dauriya da tausayin da Salma tabata tace uhmm.zaki samu yan aiki har ki gaji dasu yar uwa ta... Nan dai ya nunawa Salma dakin ta.. Da komai yanda suke.. Sossai taji dadin hakan... Tana murna sotake takira mama marin da tayi mata da duka yasa tace uhmm bazan kirata ba.. Saidai taji agari ina fantamawa da naira badai ni ta wulakanta ba.. Koda Mariya zata wuce''' Al'amin duba dari yadauko yamika mata amma taki Amsa tace kabar shi nagode... Salma ta yatsine fuska tace haba anti ana baki kina kin Amsa.. Murmushi tayi tace aiya bani kafun inzo sun isheni haka... Al'amin yace hakane to anti mariya Muje in raka ki..... Har bakin gate ya rakata yana kara jaddada mata karfin Al'kawari data dauka.. Cike da yarda dakai tace Al'amin baza'a jishi a baki n'a ba.. Komawa yayi cikin gidan yabarta anan tsaye.. Itako tsaye take tana lissafin anya zata iya barin akashe rai.. Taci Alwashin inhar salma ta haihu zatasan dabarun dazatayi ta ganar da ita gaskiya batareda ya sani ba.. Da wannan tunanin tabar kofar gidan.... Kwatano Fulani cikin tashin hankali take kallon bokan jeji tace kana nufin bakin Aljani ya fallasa sirrin mu.. Bokan jeji cike da takaici yace baduka bane dan ya kwantar mata da hankali yace '' wace ita data San sirrin namu saidai taji n'a Farida... Ajiyar zuciya Fulani ta sauke cike da Jin saukin Asirin ta be tonu ba.. Tace bokan jeji yakamata mijina à sake masa sabon jiko jiya naga kamar yana fadin '' ina zega Salihu koda sau daya ne........ Bokan jeji yace ina baze ga Salihu ba''' kuma kisan yanda zakiyi kibashi magunguna yasha '' shikuma yaba baban shi... . Kasaitaccen murmushi cike da takama tace '' watau abun naka aike aike ne... Kwarai kuwa cewar bokar jeji.. Sun dade suna tattauna Daga karshe sukayi sallama.. Ta fito cikin ciyayi nan tareda nufar motar ta...... Rahama zaune take tana gyare gyaren dakin '' mijin nata.. Taji wani iska me karfin gaske ya kada '' nan take tafara adu'oi.... Wannan iskan n'a tsaigaitawa Idanun ta suka sauka akan..... Takarda dake kan gadon nata. Cikin Azzama hannun ta na rawa tadau takardan Koda ta warware takardan ganin rubutun tayi dan Jan biro aka rubuta shi ta harshen larabci '' hakan yasa hankalin ta yayi mugun tashi cike da aro jarumta take son ganin meye A'ciki... Sallamar Samad ne yasa ta kokarin boye takardan amma ina yariga da yagani '' kusanto inda take yayi cikin hanzari yana mata kallon tuhuma Cikin tsaita nutsuwar sa '' yace Hubby me kike boye mun ne bakyason ingani... Bakin ta na rawa tace uhmm kai me ka gani.. . Hannun ta ya kamo ya hade da nashi yana kokarin amsar takardan... Girgiza kai tasoma tace A'a Amjad dan Allah karka amshi wannan takardan Idanun ta nan da nan yakawo ruwa''Sam batason yakaranta abunda ze Girgiza shi... Kallon ta yake yana nazartan ta''' miko mun ya furta cikin kakkausar murya tareda hada rai kamar bashi ba... Ganin yanda ya canza launin sa' 'yasa ta tsoro ta Babu musu ta mika masa Zama yayi bakin gadon yasoma karantawa''' a fili. Kamar haka.... Rahamatullah hakika haduwa ta dake bemun dadi ba' 'nasan kinada sirrin adu'a da zaki iya dawo dani cikin dakin ki inhar bancika Al'kawari ba..... Bokan jeji ya karkade ni kada in sanar miki da komai nace masa naji.. Amma ban dauka ba... Rahama nafara baki labari to yanzu zanci gaba Daga inda natsaya aranar kin tambayeni laifin mène uban mijin naki yayi... Abun da yafaru da sa hannuna ni Aljani Sultan.. Sarkin Adalai Sarki ne mai gudanar da mulkin sa akan ka'ida da dokokin musulunci '' babu yanda Fulani da Farida basuyi ba dan asauke shi ba... Ita Farida tanason yasauka ne dan tun farko be aure ta ya auri kanwar ta da Aka bashi zabi '' wannan bakin cikin yana nan aranta... Ita Ko Fulani ta nemi da Sarkin Adalai da yayi Alfasha da ita... Ya nuna mata Sam shi baze iya cin Amanar kanin sa ba.. Watarana safiyar wata juma'a Sarkin Adalai yafito Daga sashin nasa zanshi Fada '' yahadu.......... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:54 - Nuriyyat: KANWATA Littafin nan kudi ne Inkin ganshi a wajen group dîna na sata ne 09069080725 8️⃣5️⃣ Yahadu da wata baiwar Fulani mai suna Saratu '' cikin gigita tana ihu tace Shugaban Adalai dan Allah ka taimaka mun kwarto ne acikin dakina.... Cikin gigita yake kallon ta yace Saratu kwarto adakin naki kuma... KADA kai tayi cikin kuka tace wallahi da gaske nake ya shugaban Adalai nasan saukin kan ka ba kamar tsauran sarakuna bane dan Allah kasa wani ya taimaka mun.... Kallon ta yake yana nazartan ta yace yanzu n'a aiki waziri da fadawa wajen duba dabbobin da za'a yanka Sadaka.. Kin tabbatar yana cikin dakin Muje ingani sai insa '' akamashi.. Gaba ta nayi yabinta abaya ''hannun sa najan Carbi... ' 'Fulani da maman Maryam suna labe suna kallon yanda Al'amarin ke faruwa' 'hakan yasa cikin sanda sanda suka ringa binsu abaya.... Dakin ta bude ta shiga''' tsaye bakin kofar yayi rike da wayar sa à hannun sa yana haska cikin dakin.... Cikin fada yace ina kwarton yake ne... Be Ankara ba saidai yaji anbuga masa karfe' akan sa wanda yasa yasa ki uban kara nan take yafadi akasa tsumamme... Fulani data buga masa wannan karfe da taimakon Maman Maryam da saratun suka shigar dashi cikin dakin... Kaya suka fara cire masa '' saida ya saura Daga sai boxer '' Saratu itama cire nata kayan tayi takwanta kasa '' Fulani da Farida suka daura shi saman Baiwa Saratu... Nan da nan Fulani ta fita taje tadauko wani kwarya mai dauke da Jinin kaza.. Tashigo dakin dashi... Abakin Sarkin Adalai ta zuba masa tareda shafe jikin nasa.... Soma bubbuga kafafun sa tayi tareda shafa masa ruwa a fuska '' ganin numfashin nasa n'a kokarin dawowa yasa ta diba aguje tana tsala ihu cikin masarautar. Ita Ko Farida nan da nan tabar dakin '' tayi bangaren Mamy tareda shiga dakin Khadija dan tsaftace jikin nata..... Nan da nan dandazon bayin dake cikin masarautar da jama'ar Sarki da suka shigo da dabbobin daya basu umarni za'a yanka n'a sadaka.. Dukansu cikin gidan masarautar suka nufa Gadan Gadan cikin zafin nama.... Tsohon Sarki Turaki shida uwar gidan sa Mama karama har rige rige suke dan zuwa ganin abunda ke faruwa... Cikin gigita suka nufo inda Fulani ke tsala ihu sukayi tareda Abban Marwan da shima dakin nasa yafito.. Cikin Rawar murya sukace Fulani meyake faruwa ne jibi yanda kika tara mutane amma kin ki bayani sai ihu kike kina salati... Cikin kuka take kallon su tace Sarki Salihu n'a dade da gayamuku masafi ne baku yarda ba.. Gashi cen yayiwa baiwata fyade hade da zukan Jinin jikinta nima ihun ta najiyo nazo naga abunda yake faruwa... Cikin gigita tsohon Sarki. Yace Muje mugani. Mamy da Samad kusan a tare suka nufo wajen Ko wanne cikin hanzarin sa.. Koda aka nufi dakin Saratun iske Sarki Salihu akayi yana kokarin tashi Daga kwance da yake '' itakuwa Saratu zaune take gefe tana kuka mai tsuma rai '' 'tana fadin Sarkin Adalai menayi maka da zakayi lalata dani' 'wayyo jinina daka diba mezakai dashi... Cak Mamy da Samad' 'da Mama karama suka tsaya kamar an buga musu kusa... Mamy bakin ta na rawa cikin kuka tace mezan gani Salihu kaine awannan yanayin tana nuna shi da ya tsaya.. Bakin sa na rawa cike da mamakin yanayin da yake ciki yace wallahi tallahi niban sa abunda ake zargina akai ba... Juyowa yayi yana kallon Saratu dake kuka yace ke Saratu kiyi musu bayanin abunda yafaru mana.... Sauratu bakin ta na rawa ta kasa hada idanu dashi cikin kuka tace fyade yamun... Kuma harda Jinin jiki n'a yafara tsotsewa wai kada yarasa mulkin sa.. Samad rintse Idanun sa yayi Jin kalmar fyade.. Tsawa ya dakawa Saratu yana kokarin shako ta '' keee wallahi karya kike.. Nace karya kike bude mun gaban naki mugani inda yayi inzali.. Tsohon Sarki da shima duk yagama yarda da Al'amarin yace Kai Samad kanka daya kuwa ya kana ganin gaskiya kana takewa..... Yarima Samad cikin ruwan bala'i dake cin yajuyo kan tsohon Sarki yace wallahi karya ne sharri ne '' in gaskiya ta bude gaban nata mugani.... Mamy dasai yanzu hankalin ta yadawo jikin nata tace '' wallahi nima ban yarda mijina ze aika haka ba.. Cikin zafin nama taje zata kamo hannun Saratu.. Mama karama tarike ta tace Habiba dakata abi komai a hankali.. Baba Salihu da yanzu ya fahimci ashe sharri ne akayi masa kuka yafara yace Saratu '' menayi miki '' wallahi karya take abu daya nasani shine tace in taimaka mata akwai wani adakin nata... Koda nazo banshiga dakin ba Daga waje natsaya daganan bankara sanin abunda ke wakana ba... Ni Aljani Sultan ni ne n'a shiga jikin Tsohon Sarki da dan sa Sani..... Tsohon Sarki da dan sa nan da nan sukaji sauyin yanayi a tattare dasu... Sani cikin tafasar zuciya da maganin dake cinsa yace '' 'wallahi Salihu kabani mamaki kana sarkin Adalai..... Shima Tsohon Sarki yace Albasa batayi halin ruwa daman abunda ake fada akan ka ina karyatawa gaskiya ne... Samad yace A'a Sarki karka yarda da zancen nasu Sharri ne nace tabude gaban nata kunki yarda... Sarki Turaki cikin jin Haushin Samad da Mamy da suka ki yarda da zancen sai Karima dake bayan su''' itama kam taki yarda wannan abun gaskiya ne.. Tsawa ya dakawa yarima da Mamy cikin Daga Murya yace inban da iskanci kuna ganin zahiri kuce karya ne... Maman Maryam cikin shigar ta da tayi n'a dogon riga karasowa wajen nasu tayi '' cikin d'amuwa take tambayar Mamy wai mêke Faruwa ne.. Mamy shiru tayi banda kuka ba abunda take... Maida kallon akan Fulani tayi suna kashewa juna idanu tace Fulani dan Allah gayamin mêke Faruwa ne.. Fulani cikin tsananin Tashin hankali tace '' Sarkin Adalai ne aka kama yayiwa baiwa ta Saratu Fyade.... Harda shan Jinin jikin ta... Salati Maman Maryam tafara tana tafa hannu sake da baki take kallon Mamy dake kuka tace Habiba hakan yafaru '' daman nasha gayamiki mijin ki dan kungiyar Asiri kinki Yarda yau dai gashi gani da Idanun ki... Marin da Samad yayi mata yasa tafara ganin walkiya har tana neman faduwa '' bata Ankara ba '' sai ji tayi yayi mata muguwar shaka '' wanda yajawo hankalin Mamy '' ' Cikin hanzari taje kwatar yayar ta hannun Samad amma ta kasa... Saida Abban marwan yaje Dakyar ya banbare ta ajikin sa... Fulani n'a ganin Abunda akayiwa Farida kama bakin ta tayi bata kara fadin komai ba...... Shiko Sarki Turaki gyaran murya yayi cike da takaici yace '' Likitar masarautar yazo yaduba Saratu '' ya bincika shin dagsk ne yayi mata fyaden kuma ya duba inda aka dibi Jinin nata.... Sossai hankalin '' Fulani da maman Maryam dake numfashi sama sama '' dan bakaramin shaka Samad yayi mata ba.... Likitan masarautar yana zuwa yafara bincike sossai cikin aikin nasa '' yace sai nan da Awa biyu result ze fito... Gabadaya Fadar Sarki aka hallara dan jiran sakamakon wannan Abun da yafaru... Mamy zaune take tayi uban tagumi tana jiran yanda za'a kaya..... Sarkin Adalai dake gefe zaune kukan zuci yakeyi sossai yana ayyana Abunda ze faru..... Likitar Masarautar koda yadawo da Result din wajen yi gwaji nine nan Aljani Sultan n'a canza result din n'a maida shi positive.... Koda result yafito yaga Positif sossai hankalin sa ya tashi babu damar ya canza yace négatifs ne a je wani Asibitin aka sabanin nashi.... Cikin Rashin kuzari ya mikawa Sarki Turaki result din... Sarki n'a budewa yaga positive Salati yasoma yace Salihu Allah yatsine maka Albarka Allah ya tarwatsa ka '' 'Allah yahana gaban ka yin kyau ya hadaka da tsautsayi da hasara.... Sarkin Adalai cikin kuka da yazo masa yace Nina San sharrine à kamun babu me yarda dani sai mutum uku kacal' 'Mata ta sai d'ana' 'sai baiwar sa... Ya Abbana ka fahimce ni wallahi ban aikata ba..... Mama karama dake kuka tace nima nasan baka aikata ba. Fulani da suka ji dadin abun itada mijin nata da maman maryam' 'murmushi sukayi.... Baba Salihu tashi Daga zaunen yayi yace ni Salihu Daga yau n'a sauka Daga kan karagan mulkin nan.. Kuma n'a damkashi a hannun Abbana'''.. Yau zan bar Masarautar nan.... Sarki Turaki dake masa kallon Azzalumi cikin Tsawa yace zaka iya tafiya amma babu inda zakaje da Mamy dan bazata bika ba. Yayan ka ma babu wanda ze bika kai kadai zaka tafi kaje kaji da mugun Aikin ka Mamy cikin kuka zatayi magana Sarki Turaki ya dakatar da ita yace Habiba babu inda zakije da wannan mushurikin.... Baba Salihu cikin zafin nama yayi hanyar dakin sa yana kuka duk wasu abu dayasani masu muhimmanci ne a tattare dashi d'uk ya dauko su..... Ta bayan gida yafi ce dan Sarki Turaki beyi tunanin shin dagaske yake ba akan zebar gidan ba... Tura dogarai yayi a je aduba me yakeyi ne adaki dan gidan kurku '' za'a kai sa nan zeyi shekaru uku .. Sannan yafito koda suka dudduba dakin wayam suka gani babu Sarkin Adalai aciki Labari yajewa Sarki akan ya gudu Sarki yace dan iska yasan mugun aikin da ya aikata baze iya hada idanu da Al'umma ba... Wannan shi ya tabbatar mana ya gujewa hukunci ne... Labarin Ankama Sarkin Adalai yanayiwa baiwar matar kanin sa Fyade yakara de duka duniyan hausawa harda turawa dan Shugaban Kasa n'a saudiya saida yayi magana akan haka yace cin Amana ne ''Sarki ya cutar da nakasa dashi.... Duk cikin kwatanon duk inda yaje maganar sa ake yi gidan TV gidan redio kasa zama kasar yayi' '' tareda tafiya kano gun neman Wani malami Ko ze samu mafaka agidan nasa......... Tunda Daga wannan Ranar Saratu ta shiga tashin hankali sam batada nutsuwa inta kwanta barci abun tsoro da mugun mafarkai ke hanata barci... Zuwa tayi tasamu Fulani tace wallahi nayi nadamar abunda n'a aikata tun daga ranar sainayi Mafarkin Sarkin Adalai yana kuka yana fadin Saratu kin cuce ni... Yana fadin Saratu zaki girbi abunda kika shuka.... Fulani. Tace karta damu zata daina '' amma shiru abun sai gaba yakeyi sai tana barci sai taji ana kama kafafun ta '' tana ihu tana fadin me nayi muku ne.... Akarshe ta yanke shawaran zata fallasa sirrin su.. Fulani data Samu labari ta aika a kashe Saratu '' labari yazo m'a Saratu akan kisan da akace ayi mata hakan yasa tabar gidan taje gidan wata mata tabuya.... Tsawon wata uku... Rahamatullah anan nakawo karshen labarin abunda nasani ina fatan bazaki dauki mataki akaina ba. Bisalam Daga Aljani Sultan.... Sossai wani zufar wahala ya ketowa Samad da Rahama kusan a tare suke kallon juna suna kallon takardan Yarima Samad tashi tsaye yayi hannun sa rike da takardan yace uhmm Rahama ke Jaruma ce.. Kin jure gwagwarmaya akaina ga wani yanzu kindakko wannan karan taré zamuyi meye mafita Rahamatullah ke nake sauraro.. Tareda dafata '' kallon sa take cikin kunan Rai tace Ancuci Sarkin Adalai bazamu kyale su ba.. Dole mu d'au Fansa.. Yarima yace hakane yanzu lokaci yayi da zasu gane kuren su ina case dayawa agaba n'a.. Amma case din Saratu shine babba itace lomar farko... Rahama tace bayan Saratu waye agaban naka... Bakin sa na rawa yace.. Marwan da Salma... Cikin Rawar Murya tace Salma kuma kardai kace KANWATA... Kwarai kuwa kanwar taki yanzu ba lokacin maganar ta bane '' yakatse zancen da neman mafita akan Saratu..... Tunani yashigayi sossai '' cikin tabe Baki yace nasan wani Soja À buja babban soja ne. Mataimakin shugaban kasa ne... Rahama tace '' ya sunan shi Ko wannan sojan nan mai rikon gaskiya da Amana wanda yayi fice akan harkan bincike da bin diddigi '' Yusuf Sani Yaro... Yarima Samad yace kwarai kuwa shi nake nufi '' zan masa magana Akan Saratu '' yana zaune a abujar zeyi komai tunda tana nijeria tazo gidan sauki.... Rahama tace gaskiya kasa shi agaba dan wanda yakama mahaifin sa '' akan laifi to kaga baze yi shayin kamo mana Saratu ba.. Cike da jinjina Al'amarin Ya rungume Rahama yana kuka yace Rahamatullah tun ranar danayi tozali da mugun abu akan mahaifina adaren ranar ne nafara mafarki akan ki Rahama.... Cike da zare idanu tace Amjad kamarya kenan dan fahimtar dani yanda zangane...... Rahma à wannan Ranar nafara ganin ki à mafarki n'a kina zuwa min fuskar ki dauke da nikabi''' kullum abu daya kike fadamin shine inyi hakuri da jarabawa zanyi nasara... Kullum fadamin kike Amjad inason ka '' inason ka amma akwai tazara à tsakanin mu... Niko nace dan Allah meye tazarar sai kika gayamin À mafarkina tazarar b kasa daya muke ba '' idan zan iya inzo kano neman ki '' kuma mahaifina yana cikin garin kanon kusa da wani shahararren malamin Addini.. Koda naje kano duk inda nasan manyan malamai sainaje neman sa. Amma babu nasara... Ajiyar zuciya Rahama tasauke tace Amjad '' Iskar dake taré dakai itace take nuna maka hanyoyi acikin mafarkin ki itace take zuwa maka da suffa ta dan tasan lallai zamu hadu kuma zamu zama mata da miji tasan taré nidakai zamu kawo karshen duk wani makirci shiyasa tayi amfani da wannan damar tun ranar data bude maka idanu a mafarki da fuska ta ka kara ganin ta?? Girgiza kai yayi yace Ah Ah bankara ganin ta ba... Uhmmm tunda Daga Ranar Burin ta yacika shine tabar jikin ka tabar rayuwar ka tadau Alwashin taimaka maka ne bisa zaluncin da taga anshuka muku ta turo ka gareni ne dan mu taimaki Sarkin Adalai.... Yarima Samad jinjina Al'amarin yayi yace nayarda da bayananki hubby n'a wai ya akayi kike ganin Aljani bayan mu bama gani... Murmushi ta sakar masa wanda yake sanya ya m'asa zuciya... Amjad kakana Sheik Kabeer Hizqeel Makarfi shine wanda yake bani sirrin abubuwa da makaman su' 'da kariyar su... Duk sanda zamu hadu saiya koyae dani abunda mahaifina be koya mun ba... Ita Salma Sam taki maida hankali''' kaga nida Abubakar da Abdul jalil mune muke daukan darusan dayake koya mana... Tun ina gida ake kawo mun irin yaran mata da Aljanu suka aure su.. Da wayanda iska ke damun su... Ninan Rahama ana kawo mun mara lafiya daga wata kasa dan neman magani akan warware sihiri Ko muguwar cuta..... Ina bada magani da ayoyin Allah kuma Alhmdulilah ana dacewa dan abun ba dagani bane Daga Allah ne '' kuma Nice sila.. Amjad tunda nataso agidan namu bansamu shakuwa irin ta uwa ba.. Ànty itace ta zame min uwa itace ta zame tamkar uba n'a.. Duk da mahaifina yana kula dani... Da karatun mu.. Ànty ta koyar dani Addini da koyamin yanda zan mu'amallanci mutane.. Ta koya mun yanda ake zama da miji tun ina karama... Agidan mu Salma itace babban matsalata inason ta sossai kuma har gobe ina sonta... Matsalar da Aka samu mahaifiyar mu batason ganin laifin Salma akan ta zata bugeni '' Salma tana iya fadin abu wajen ma maman mu kuma maganar ta zauna kenan babu wanda ya isa yace ba haka bane... Salma itace silan raba aurena da Adamu da za'a daura '' wanda yakawo mai Martaba ya karbar maka aurena... Hakan n'a dauke shi à matsayin kaddara sai gashi nasamu wanda nafi so game da komai sai yanzu n'a tabbata Adamu kaunar sa nake a lokacin... Kaine ainihin wanda nakewa pur love Amjad...... Farkon haduwata dakai tun daga ranar nakasa sukuni '' duk da bawai n'a gane ainihin me nakeji a tare dakai bane...... Zagin da kai mun n'a rashin kamun kai shine ya hanani barci... Kayaitaceen murmushi yayi saida kuncin sa ya lotsa yace Rahamatullah '' ranar naji bakin ciki ganin ki da wannan Adamun hakanan naji kamar in shake shi... Nikaina n'a dauka rashin kamun kai ne yasa naji haushin ganin ku... Saida ga baya nagane ashe kishi nakeyi.... Sossai suka d'ara har lakuta mata hanci yace Uhmmm shine nace mun a airport Ko... Uhmmm n'a nace maka koka nace mun harda wani d'anne fitananne kawai tana murguda baki.... Bawani Fitina kice kinsha dadi '' dariya tayi sossai saida fararen hakoran ta suka bayyana tace uhmm kaida ka afkamun amma ka tashi kanata zuba ruwan masifa harda wani ka fasa tafiya kasan à ranar bama ka isheni kallo ba.... Uhmm inban isheki kallo ba aina ishe Salma Ko... Tunda suka dauki hoton mu sanda muke kwance a wayar Marwan..... Cikin zazzare idanu tace hoto kuma......... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:55 - Nuriyyat: 8️⃣6️⃣ Tace hoto kuma bangane ba '' Marwan din ya dauke mu hoto nidakai '' Eh shine yadauke mu'' matso kiga hoton' 'gallery Din wayar sa ya shiga ya maida hankalin sa gun nemar hoton... Murmushi yayi yace uhmm zokiga' 'matso da ita yayi kusa dashi tareda nuna mata hoton... Cikin gigita take kallon hoto cike da zallan mamaki tace Marwan din ne yadauki hoton tana kallon hoton bakin ta abude... Eh Marwan yadauka ya turawa Salma' ' itakuma Salma ta nunawa Adamu ranar daurin auren naku shikuma ya janye... Wataran Salma takira Marwan saina n'a dauki wayar agaban sa' 'n'a Daga inajin muryan mace nace masa kenan kafara bin mata.... Wannan dalilin yasa nabi diddigin sa nadau wayar tasa naga hoton daya tura mata saida nashiga shock cikin tsananin tashin hankali nasan wannan hoton' 'yanada Burin ya yada shi duniya tagani kinga za'a halin mu daya da ubana... Goge duk wasu hotuna nayi a wayar tasa dan kada yayi zargin Ko angano shi ne... Innaliahi Rahama ta shiga maimaitawa tace Salma nashiga uku kanwata' cikin kuka tace Amjad bansan menayi wa Salma ba take tsanata ba '' n'a dauka kuruciya ce ''wallahi innaga yaya da kanwa suna kusanci' 'sossai kuma suna kaunar junan su 'burgeni suke..... Hannayen sa yasa yafara goge mata hawayen nata yace Hubby kiyi hakuri fa.. Azuciyar sa sai fadi yake dan ma bakisan abunda Salma take shirin aikatawa bane''' uhmm InshAllah zan kareki mata ta cikin maganar zuci yake Rahamaa ta zuba masa idanu tace yadai Amjad tunanin me kake.. Murmushi ya sakar mata hade da lakacar hancin ta '' uhmm Hubby kinsan in inajin dumin jikin ki.. Kashe min jiki kike... Zazzare idanu Rahama tasoma tana neman hanyar guduwa cikin kukan shagwaba tace Amjad dîna.... Ni d'ai ka kyaleni ba abunda zan iya maka... Tashi tayi tana kokarin zillewa hade da masa gwalo '' sossai ya d'ara yace uhmm Allah yakaimu ai daren yau namu ne.. Tabe baki tayi tace uhmm kaga bankira Asiya ba tunda ta tafi ba... Kuma yakamata ki kirata ita da mamar ki '' anty kike kiran ta... Eh Ànty nake kiran ta my Amjad ''... Kusan Azahar Samad yana makale da Rahama adakin Dakyar yabar ta '' ta shiga kitchen da kan ta dan daura musu girki.... Isowar Karima ne yasa Samad barin Sashin yafita dan gudanar da wasu Ayyukan sa... Yana Fita ya tura wa Yusuf Sani Yaro sako akan whsap dinsa... Ya tura masa da : Salam Alhaji yusuf dafatan kana Lafiya.. Kwana biyu baka nemana ya kake yame dakin naka Sumayya... Cikin Sa'a kuwa yau yana online dan sai yayi sati behau online ba '' amma datar sa tana kunne da zakayi masa '' whsap call ze shiga amma baza'a Daga ba..... Ganin Sakon Yarima Samad yasa shi kai tsaye shiga cikin sakon yasan duk yanda akayi Ko zumunci zasu yi Ko kuma aiki ne yazo dashi... Hakan yasa yayi maka reply tareda bashi damar su sauka Daga kan whsap '' yakira direct.. Babu Musu Samad yasauka Daga kan whsap dîn.. Kiran sa yayi direct Daga cen bangaren yana wayar amma kuma yana magana da wasu alamu cikin tarin Ayyuka yake '' kuma manyan yan majalisu ne kusa dashi.... Cikin da fada fada yake musu magana yace dan Allah ku fita '' waje ku dawo nan da Sati daya '' Samad dake sauraren yanda yake zuba ruwan masifa àcen din yace kaga namijin zaki '' wanda beson takura..... Muryan Yusuf yadawo dashi duniyar tunanin daya shiga.. Yusuf yace dan uwa Dan Sarki. Jikan Sarki wai kana nufin har yanzu bakaga Sarkin Adalai ba... Samad yace ban ganshi ba nasan kaine kadai zaka iya binciko mun shi.. Amma kafun nan wannan baiwar nan wacce Al'amarin yafaru da ita '' ita nake nema ance ta buya à garin kano..... Kasaitaccen Murmushi Yusuf yayi yace uhmm '' lallai tayi karamar hauka tarasa inda zata buya sai kano.. Amerika ne kadai zata je inkyale ta.. Tura mun hoton ta '' kaban awa 48 duk inda take zakaji inma kanon Ko wajen kano... Sossai Samad yaji dadin bayanan Yusuf hakan yasa yaringa masa adu'oi à karshe yace shine bakazo biki n'a ba.. Yusuf yace A'h Ah kabari ta haihu mana InshAllah da Mata ta zan zo. Sossai Samad ya d'ara yace to Allah yabata cikin da Ameen suka Amsa taré........ '' Rahama tsaf ta shirya cikin shigar ta ta Alfarma tareda sanya Alkyabba da Karima ta daura mata '' 'kallon Karima tayi tace duba kigani shigar n'an tamin kyau kuwa... Karima tace sossai ma kinyi kyau shugaba ta' '' sai m'a shugana ya ganki ze kara rudewa '' 'murmushi tayi saida kuncin ta ya lotsa tace anjima da dadare zakiban labarin da kika sani wanda bansaniba ' 'Karima cike da ladabi tace ya shugaba ta' 'duk yanda kikace haka za'ayi... Muje ki rakani sashin Fulani yau cen zan fara lekawa cewar Rahama.... Babu Musu suka baro sashin nasu khadija kadai aka bari dan bata nemi izinin Samad ba' 'babu halin fita harsai yadawo dan doka yasa mata...... Koda suka fito Farfajiyar Masarautar bayi suna ta shinmfidewa kasa dan gaishe da Rahama.. Cike da ladabi suka fara fadin barkda da fitowa Gimbiya Rahama.. Bakin ta dauke da murmushi take Daga musu hannu batareda tayi magana ba.. Tafiya take tamkar hawainiya duk takun ta daya sai Bayi sun Dago kai suna kallon ta '' cikin zallan mamaki dan ba'a taba yin Gimbiya wacce ta iya tafiyar Matar sarakai Ko yarima ba irin ta... Daidai Mashigar sashin Fulani ta hadu da jakadiya tana horar da bayi da basa Jin magana... Ganin Rahama yasa ta fadada murmushin ta '' tafara mata kirari...... Ita Ko Rahama murmushi tayi tareda da mata gaisuwar hannu batare da ta tsaya ba.... Kai tsaye suka wuce dakin Fulani ita da Karima.... Bakin su dauke da Sallama Bayi masu mata hidima suka gani.. Cike da girmamawa suke gaida Rahama.. Cikin sanyin murya Rahama ta kalli bayin dake dakin tace uhmm ina Mama Fulani take ne.. Baiwar dake goge goge tace ta shiga wanka.. Karima kallon Rahama tayi tace shugaba ta Muje dakin nata mu jira ta Ko.. Rahama murmushi tayi tace to Muje kai tsaye Dakin Fulani suka nufa cikin azzama.. Suna shiga dakin ganin bata fito ba yasa suka fara dube dube adakin... Idanu Rahama tayi ma Karima ganin haka yasa Karima sanda sanda take wajen kofar bandakin da Fulani ke wanka '' Daga wajen tasawa kofar sakata ta tabbatar yarufe... Murmushi Rahama tayi cike da izza tafara nuna wa Karima inda zata hau saman sif din.. Karima cikin azzama tahau tafara dube dube tana sauko da kayan dake kai... Saida tagama sauko da dukan kayan har tana Zufa cikin maganar kurmanci tayi mata alamu da hannu bata ga komai ba... .. Rahama alamu tayi mata data kara bincikawa hakan yasa tabada azzama wajen bincike '' cikin sa'a kuwa sai gashi taga layoyi guda uku ajere.... Jin karar buga kofar bandakin ya tabbatar musu fulani ta gama wanka so take tafito taji kofar arufe gam.. Zazzare idanu sukayi Rahamaa tayi mata alamu data miko mata layoyin dukan su '' sunkai talatin '' tana mika mata cikin jakar ta '' tasaka su.. Kayayyakin da suka sauke kasa tafara mikawa Karima '' tana maida su inda suka dauko su.. Jin Fulani ta tsananta da buga kofar bandakin yasa.. Karima tasauko à hankali... Gadon da ta taka tahau sama nan da nan tahau gyara shi tsaf yanda kasan basuyi komai ba.... Komawa kujerar dakin Rahama tayi ta zauna.. Hakan yasa Karima taje à hankali tabude kofar... Da karfin tsiya Fulani da bankado kofar tana ta huci sama sama... Rahama cikin azzama takaraso wajen Fulani tace Mama yanzu muka shigo dakin naki '' sai mu kaga kina ta buga kofar '.. Cikin tsananin bacin Rai tace kulle ni akayi ta waje... Rahama tace anya ba Jan blok bane ya shiga ba.. Ke Karima je ki duba kigani.. Karima cikin azzama taduba cike da dalabi tace ya shugaba ta' 'maganar ki gaskiya ce Jan blok kofar tashiga Ajiyar zuciya Fulani tasauke tace haba ni nayi mamaki ashe Jan blok ya shiga Abban Marwan ne' 'daya shiga dazun yasa shi akan Jan blok Maida kallon ta tayi akan Rahama ganin tayi wani mugun haske fatar ta takara yin kyau sossai.. Tabe baki tayi cike da Fargaba tace Amarya mu yau kece har dakina lallai yau kin dauke ni amatsayin uwa... Murmushi Rahama tayi tace mama Fulani '' yarima yace indai inason insamu Albarka dole inbiku... Darawa tayi acikin zuciyar ta''tana bin Karima da kallon banza.. Ganin haka Karima tafara sanda kanta akasa... Uhmm damar nace Karima tarakoni in gaishe ki akace kina daki nace bara in zo bansan wanka kike ba zan tafi cikin gida.... Fulani dake kallon Rahama cikin tsoron kada abunda take tunani ya tabbata inhar dagaske Rahama ciki ne da ita Asirin nasu ze Tonu.. Mudin Sarki yaji labari zance yakare '' zefara kokarin maida Mulkin hannun Samad... Sossai hankalin ta ya tashi cikin dauriya tace yata har zaku tafi gashi baku ci abinci ba... Rahama tace A'a nagode n'a koshi Daga haka suka bar dakin ita da Karima... Kai tsaye dakin Karima suka je tareda Rahma.. Layoyin suka warware akasa.... Cike da mamaki ta kirga su taga wai har guda talatin ne... Kowani laya saida suka warware su daya bayan daya... Wasu layun harda Allurai acikin su... Wani layan takarda ce mai dauke da sunan Salihu farraku shida Turaki... Sossai Rahama ta Girgiza ganin Yarima Samad '' kada ya haihu... Batagama mamaki ba '' taga wanda aka rubuta.. Babu Salihu babu gidan masarauta har abada... Sake da baki suke kallon juna Rahama da Karima....... Rahama da mamaki take kallon Karima tareda mikewa tsaye zumbur kamar wata soja... Tace Karima kinsan gidan Maman Maryam.. Karima tace kwarai nasani shugaba na yana aikata awannan gidan.. Miko min wayata Daga cikin jakata... Cikin hanzari ta mika mata... Dannawa Samad kira tayi Shiko yana tuki zeje Filin airport din Samad air plan.... Ganin kiran Rahama yasa babu bata lokaci yadaga... Cikin begen abun kaunar sa yace Amarya bakya laifi koda kin kashe Fulani da Marwan Sossai ta dara tace ban kashe bane 'shiyasa... Cikin cool voice din ta. Tace Amjad. Naam Rahama ta yakarashe zancen yana kokarin tusa hancin motar a airport din... Inajinki fadi... Uhmm dan Allah kamun izini zanje gidan Maman Maryam nida Karima bazan dade ba... Ziyara ce.. Nazarin kalaman ta yake yanason yace A'a ganin wanne karo n'a farko data tambyeshi zuwa unguwa yasa shi Fadin Allah yakai ku lafiya... Zanwa drever magana yakai ku ya kuma jira Yadawo dake... Sossai Rahama taji dadin bayanan sa hakan yasa taringa masa adua yana fadin Ameen ameen hubby... Babu bata lokaci suka shirya zuwa gidan Maman Marwan.. Koda suka isa farfajiyar gidan sun iske drever su kadai yake jira su tafi... Ganin sun fito ne harda khadija.. Babu bata lokaci ya bude musu kofa... Suna shiga motar '' kai tsaye yaja motar zuwa kan titi.. Rahama cike da murna take kallon garin '' bata taba shiga cikin garin kwatano ba... Sossai yanayi n'a tsare tsaren nasu yaburgeta..... Gani tayi har sun iso Gidan wanda tafiyar basu fi minti shabiyar ba... Koda Drever ya paka motar tasa. Basu bata lokaci ba wajen fitowa ba.. Maman Maryam da Abban Maryam da maryam suna zaune afalo suna tattauna da alamu akan Samad ake magana... . Sallamar Khadija yasa suka maida kallo akan ta.... Ganin Rahama da Karima à bayan khadija '' yasa suka Mike dukan su... Maryam cikin......... Muje zuwa.. Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:55 - Nuriyyat: 8️⃣7️⃣ Maryam cikin mamaki tace wannan kamar Matar Yaya Samad... Murmushi khadija tayi tace aikuwa itace ashe kin gane ta.. Maman Maryam cikin Aro jarumta taje ta rungume Rahama cike da bakin cikin dake cin ta... Tace yata idon ki kenan lale lale da Rahamatullah.. Kallon Maryam tayi data zama kamar gunki à tsaye tace ke Maryam kallon Matar yayar naki kikeyi ne.. Murmushi Khadija tayi tace mommy n'aga Alama.. Samun wuri sukayi suka. Zauna Karima kasa ta zauna. Cike da ladabi Rahama ta gaishe DA MOMMY DA Maryam '' da Abban marwan dayanzu yake zama kan kujerar sa... Mommy ihun kiran yar aikin ta tayi. Nan da nan yar aikin tazo tana sanye cikin riga da Wando matsassu. Abban Maryam yana kallon yar aikin ta kasa idanun sa yasauka akan nonuwan da suka ciko rigar...sai hadiye yawu yake..... Duk abunda yake Rahama tana lure dashi... Abun sha yar aikin ta zuba musu tareda jera musu agaban su.. Mommy tace kusha lemu laifin Abdul Samad ne. '' inzaku zo ya sanar mana ayi maku girki spécial.. Amma yanzu bata baci ba... Rahama cikin cool voice din ta tace mommy '' Mungode ahanya muke nace muzo mu gaishe ki.. Naga lokacin lasa'ar ta gabato inason naje 'nayi Alwala.. Mommy tace uhmm kije dakin Maryam saikiyi à bandakin ta.. Maryam tabe baki tayi tace la mommy ai pampo n'a ya tsaya tun jiya saidai khadija takaita dakin naki.. Maman Maryam ba haka t'aso ba' 'dan kada su gane yasa ta fadin uhmm kuje yata akaiki dakina... Babu bata lokaci suka Shiga dakin Maman Maryam' 'duk yanda Rahama t'aso khadija tabar dakin abun ya garara saida taje tayi Alwala tafito tana kallon khadija dake latsa wayar Rahama.. Tace sista jekiyi Alwala Ko muyi Sallah ina jiran ki.... Babu musu khadija ta tashi ta shiga bandakin tana ganin khadija ta shiga taje ta dannawa kofar shigowa key '' cikin Rawar jiki tahau saman sif din jikin ta 'n'a rawa tana tsoron kada khadija ta ritsata cikin ikon Allah bata sha wahala ba.. Taga layun har uku... Cikin Rawar jiki ta sauko tare da gyara wajen data taka' '. Key da ta murzawa kofar tacire. Sum Sum ta dawo kan sallaya ta zauna kamar yanda khadija tabar ta.. Ita Ko khadija har da bahaya tayi yasa ta dade a bandaki.. Tana fitowa kai tsaye Rahama tajasu Sallah... Suna cikin yin Sallah' maman Maryam tashigo ita da Maryam din.. Ganin Sallah suke yasa suka kalli juna suna tabe baki '' Maman Maryam tace inkun idar ina jiran ku... Tareda komawa Falon itada yar ta..... Rahama suna idarwa Ko tsayawa azkar basuyi ba suka tashi daman à ujajjan tazo dan dole... Fitowar su Falon yasa Karima tashi Daga zaunen tana ma Rahama kallon andace' ' Rahama gira ta Daga mata Alamun yes.. Agogon wayar ta' ta kallah taga lokaci yaja gashi tanason takoma gida ta daurawa Amjad din ta girki... Cikin bada uzuri take kallon Mommy da Maryam dake hararan ta'' tace zamu tafi' 'daman munzo mu. Gaishe ki ne.. Kafun muzo miki wuni... Maman Maryam tace haba yata ga girki nan andaura muku yakusa dafuwa.. Rahama kasaitaccen murmushi tayi tace Ayya mommy n'a''' zamu dawo InshAllah.. Mommy cikin Jin haushin jiran girkin da batayi ba. Tace uhmm to nagode da ziyara yata. Kallon khadija tayi da suke magana ita da Maryam. Tace khadija tashi kuje '' anty taki tace bazama inaga Samad zedawo yasha girki ne..... Murmushi Rahama tayi tareda yin kasa da kanta dan kunya..... Har bakin mota suka raka su banda Maryam da bakin ciki yahanata fitowa tana ayyana irin hukunci da zatayi m'a Rahama.. Babu bata lokaci drever yaja su Rahamaa à mota tareda nufar hanyar gidan nasu.... Ita Ko Maman Maryam '' bakin ciki ya ishe ta kasa komawa cikin gidan take tana ayyanawa aranta anya wannan yarinyar ba ciki ne da ita ba... Kasa daurewa tayi hakan yasa tayi maza tadannawa bokan jeji waya.. Bugu uku yadaga Dagacen bangaren Yace Farida nasan zaki kirani à daidai wannan lokacin yana tsoron gayamata '' Rahamaa ta kwashe layoyin taki biyan sa '' sauran kudaden sa.. Kuma yanajin shakkar Rahama ta warware layoyin ta wargaza musu shirin nasu.. Matar dan naki tawuce Ko yau ziyara ta musamman ta kawo miki mai cike da dumbun tarihi.. Maman Maryam tace bangane me cike da dunbun tarihi ba...... Dariya ya kekyashe dashi sossai sanna yace zaki gane ne Farida ba abakina amma barin infada miki abunda kikeson sani.... Matar Samad bin Salihu tana dauke da cikin sa.... Cikin gigita Maman Maryam ta tsala ihu tace garin ya haka tafaru kaida kace zaka hana ta samun ciki... Bokan jeji hade rai yayi kamar tana ganin shi '' yace ke banda shasha ce '' ke kinyi sake '' bare ni da ba haduwa muke da ita ba '' saide intura dan sako.... Yarinyar ce hatsabbiya ce ta karshe duk inda muka bi saita taré mana hanya hatta Samad '' inmuka je masa yanda kikasan ajikin ta '' haka take zaburar damu '' '.. Nan da nan Zufa ya ketowa Maman Maryam cikin damuwa tace yanzu meye abun yi.. Abun yi shine kawai ku d'au hakuri ta haife abunda ke cikin nata kinga sai ku shayar dasu guba su mutu.. Maman Maryam tace kana nufin cikin yan biyu gareta ne.... Boka tuntsirewa da dariya yayi sanna yace '' wannan dai mu jira mugani dan bazan fadi abunda zesa wannan bakar Mayyar Matar Samad ba tazo ta hanani barci ba... Daga haka sukayi sallama. Tana jinjina Al'amarin nan kiran Fulani tayi cikin sa'a ta Daga nan take bata labari... Fulani cikin salati tace haba biri yayi kama da mutum shiyasa yarinyar nan takara haske sossai..... Ga kiba.. Shege Samad da kike gani ya iya cike mace cikin kalilan lokaci jarababbe shida uban nasa... Maman Maryam tace nidai kinji yace sai yaran sunzo duniya za'a kashe su.. Amma kisan yanda zakiyi kada mai martaba yasan tanada ciki.. Fulani tace uhmm inaga Samad din ma besan da cikin ba ita ma matar batasani ba..... Cigaba da tattauna suke akan yanda zasuyi kawo karshen Rahama agidan... Adaren ranar Rahama tagama warware dukan layoyin tasa su a wuta suna konewa..... Zuciyar Mai martaba da Abban Marwan '' da Baba Salihu da Marwan dake tuki yadau bugawa gab gab gab da karfi.. Baba Salihu Samad gado yake yana barci hakan yaji gadon n'a juyawa dashi cikin gigita ya farka yana Salati.. Shima Mai Martaba kusan da Salati ya tashi ya zauna yana Jin wani irin yanayi tattare dashi... Shiko Abban Marwan zaune yake yana cin Abinci '' kansa yarike dayake sara masa... Marwan dake tuki kadan yarage beyi hatsari ba '' da taimakon wani soja ne. Allah yakare shi koda sojan yafito zeyi fada ganin Marwan jikin Sarki ne yasa shi fadin Prince Marwan kayi hakuri bansan kai bane.. Marwan da Sam baya cikin hankalin sa yace ataimaka akaini gida... Sojan yace subuhannalah Prince bakada lafiya ne.... Shiru ne yaratsa hakan yasa babu bata lokaci sojan yaja motar tareda da maida Marwan kujerar me baya.. Kai tsaye gida ya nufa dasu babu bata lokaci... Sarki Turaki bakin sa na rawa yake kallon Mama karama yace hajiya Nasiba ina d'ana Salihu yake Saboda ance Yayiwa baiwa fyade shine yabar gidan nan.... Mama karama da mamaki take kallon sa '' tace yau kaine kake tambayar inda dan naka ya shiga bayan da bakin ka kace yana iya barin gidan dan be iya hada idanu da Talakawan sa... Sarki Turaki zazzare idanu yayi yace haba Nasiba ya zaki ce haka yaushe n'a fadi haka...... Kuma ya'akayi mulkin yadawo hannuna '' mikewa tsaye yayi hakan yasa Mama karama tayi maza tarike hannun sa tace ina zakaje ne adaren nan... Zanje wajen baiwa Saratu yabata amsa ataikaice.... Cike da tsoron yanayin sa tace anya ba iskokai ke damun ka ba... Saratu shekara da shekaru bata gidan nan sai a yau zaka nemeta wai ma kayi mata me..... Cikin zazzare idanu yace kinason kice min Saratu bata gidan nan bayan nace inason ayi bincike ya'akayi tabar gidan nan cike da fada yake magana sossai kamar itace tayi laifin.... Mama Karama tace subuhannalah Sarki me ran Karfe nidai Kayi hakuri zuwa safiya InshAllah zanmaka bayanin komai '' 'Dakyar ta lallaba shi yakwanta yana kukan zuci' 'babu abunda yake son gani sai mafi tsoyuwar dan nasa.. Abban Marwan ture kwanun abincin dake gaban sa yayi yafadi wargas akasa dayake tangaran ne nan da nan ya farfashewa daddaya akasa... Fulani cike da mamakin sauyin yanayin sa tayi tace kai tace lafiya kuwa Sani mêke d'amun ka... Wani kallo yake bin ta dashi masu wuyan fassara yace Salamatu me kike yi agidan nan '' daman ke n'a aura... Rau Rau da idanu Fulani ke kallon sa tace kam buhu yauga rainin wayo ya zaka ce me nakeyi agidan nan.. Bayan ina matar ka '' har da haihuwa tsakanin mu... Abban Marwan yace nasan inada da Marwan '' kina nufin kece uwar tasa... Fulani cikin gigita take kallon mijin nata '' tace Nice uwar sa kaine uban sa ya da wannan tambayar... A'a Salamatu wallahi bansan n'a aureki ba''ni rayuwar dani dake kamar à mafarki yanzu abun yake dawo mun.... . Kinko San irin tsanar danayi miki kuwa.... Kokarin Fita yake ta kamo hannun sa' 'cikin kukan dayazo mata' 'tace ina zakaje ne... . Zanje wajen Yayana mana inmasa bayanin yanda akayi kika zama mata ta.... Shan Gaban sa tayi cikin zafin nama bakin ta na rawa tace yaya Salihu baya gidan nan shekara da shekaru kai a yau kasan benan... Cikin gigita yake kallon ta da Idanun sa da suka kawo ruwa nan da nan yace bangane yaya Salihu baya nan ba.... Hankade ta yayi ta fadi kasa tareda bude kofar..... Yana fitowa cikin zafin nama zashi sashin mai martaba yayi daidai da anshigo da Marwan à ujajan kamar matacce... Cikin tsananin tashin hankali ya nufi inda sojan yake tareda bâyi da suka taimaka masa wajen ciccibar Marwan.... Bakin Sa na rawa yace meya Samu d'ana ne... Sojan ya shiga bashi labarin abunda yafaru.. Sossai Abban Marwan yarufe tareda tallafa Marwan din sukayi sashin Mamy dashi... Mamy zaune take ita da Ahmad suna hira '' turo kofar da akayi shine yasa hankalin ta yadawo akan kofar. Ganin Marwan à ujajan ake kokarin shigo dasu '' cike da fargaba suka t'aso ita da Ahmad... Bakin ta na rawa take kallon Sani Abban Marwan tace lafiya meya samun dan namu... Abban Marwan cikin gigita yake bata labarin sojan daya kawo shi. Babu bata lokaci suka daura shi akan kujerar falon ''.. Ganin haka Mamy tace kai Ahmad maza kaje ka kira Samad shida Matar sa.. Abban Marwan da rabon shi daya shigo Sashin mamy tun Salihu yana gidan '' cikin dauriya yace Mamy dan Allah kiramun yaya Salihu mana.. Naga kamar Samad baze fito dawuri ba.. Rau Rau da idanu Mamy take kallon Abban Marwan ta maimaita Salihu cike da Mamaki tace uhmm kaiko Sani yaushe rabon duniya da ayiriri yayan naka da kuka kore shi... Murya Samad taji Daga Sama yana karasowa falon yace A'a ba shine yakore shi ba... Asali ma besan anyi ba... Rahama cikin yarda da zancen mijin nata.. Tace Mamy kwarai kuwa Abban Marwan besan da komai ba.. Barin zancen sukayi tareda dukufa akan Marwan. Babu bata lokaci Rahama ta soma yi masa ruk'ya inda Yasoma gurnani Daga karshe yaringa maida numfashi ganin haka Rahama tace Alhmdulilah ze iya farkawa normal InshAllah.... Komawa tayi tazauna tana adu'oi carbi n'a hannun ta... Mamaki da mamaki take kallon yanda Rahama ta saita Marwan har ya bude Idanun sa.. Abban marwan yace Habiba yanzu kuna nufin yaya n'a be gidan nan wallahi da sake wai anbawa me kaza kai. Samad kallon sa yake yace duk wannan abun dayafaru Matar ka Fulani ce sila... Abban Marwan yace wallahi bansan yanda akayi n'a auri Fulani ba... Mamy cike da tausayawa tace Rabo ne ya kuka tsakanin ku bakada zabi dole sai hakan ta faru.... Marwan firgit ya tashi Daga kwance yazauna yana kallon yan cikin dakin wani sabuwar soyayyar Samad yaji yana ratsashi ta Ko ina sassa n'a jikin sa... Aguje ya tashi yaje ya rungume Samad yana tuna baya '' lokacin daya ta aikata masa laifuka '' cike da rashin sanin meyasa ya muzgunawa yayan nashi yace.. Yaya Samad dan Allah kayafemun laifukan d'ana aikata maka abaya.. Shiii Yarima yayi da yatsar abaki yace kada kace komai kanina bakayi mun laifin komai ba '' Ada n'a daukeka mara gaskiya yanzu kuma n'a dauke ka me gaskiya. Kara Rungumar Marwan din yayi yace Marwan nayi mamaki yanda Mamy ta zama uwar dakin ka lokaci daya ka canza '' nayi mamaki yanda nake kula dakai komai naka lokaci daya kazama mugu ashe bayin kanka bane.. Sharrin Fulani ne..... Marwan cikin gigita yake kallon Abban sa yace Abba ka cuce ni ya akayi ka zaba min uwa kamar Fulani... Abban nasa rintse Idanun sa yayi yace haba Marwan nikaina bansan yanda akayi n'a aure ta '' da bamu kama nidakai tabbas zancen kai ba d'ana bane... Yarima Ahmad dake kallon abunda ke faruwa tabe baki yayi yace nifa bantajin kaunar Fulani ba Mamy... Samad kallon Abban Marwan yayi yafara bashi labarin gwagwarmayan da Rahama tasha.. Dakuma zancen layoyin data kona harda garin layoyin dasukayi toka ya bude nan ya nuna musu.. Gabadaya wajen aka dauki Salati.. Mamy cikin tashin hankali tace meya kawo Ànty Farida cikin wannan lamarin oh Allah yaya ta mekikeso ne '' meye ban miki ba''' Kin kasa ganewa ba laifina bane dan Salihu ya zabeni amatsayin matar daze aura ba laifina bane dan Samad be aure Maryam ba... Kuka take sossai har Idanun ta sun kada tace wannan labarin saina gayawa mahaifin mu.. Kuma zan sanarwa Yayyena n'a da autar mu '' su sani Farida gurbatacciyar jini ce acikin mu... Kuka take sossai hakan yasa Rahama zuwa soma rarrashin ta cikin kalamai masu taushi tace Mamy karki fushi kibar ta ta girbi abunda ta shuka... Mamy tace wallahi tallahi tunda nake da Farida bantaba yin abunda ze cutar da ita ba.. Meyesa ita bata kaunar cigaba n'a...d'ana zuri'a ta... Gabadaya dakin shiru sukayi Ko wanne da abunda yake sakawa aransa.... Abban Marwan cikin Rawar murya yace Rahamaa ke yar halak ce samun ki Rahma ne a gare mu.. Ahmad yace kwarai kuwa itace fitilar gidan nan.. Yarima Samad yace itace hasken gidan nan.. Mamy tace itace babban bangon gidan nan.. Gabadaya suka hada baki wajen Fadi. Rahama Ba gaba da gaba ba kota baya sai an shirya... Shiru tayi tana sauraren su cikin zakin muryan ta tace ku Ahlina n'a ne ku ne Farincikina '' rayuwa ta tadawo hannun ku tabar hannun iyayena. Dole ne inkare martaba da mutunci ku yan uwa n'a... Dan Allah bana son godiya komai nayi ya zame mun dole ne.. Abban Marwan yace A'a Rahama mata nawa ne basayin jarumtar ki '' wasu watsa gida suke yi.. Kinada Imani ne... Shiyasa kika dage akan tono gaskiya.. Azabure Abban Marwan ya Mike tsaye tareda kama hannun Marwan da zuciyar sa ke tafasa.. Kai tsaye cikin hanzari suka bar dakin... Ganin haka Samad da Ahmad suka take musu baya sun San wajen Fulani suka nufa.. Samad Sai gudu yake da sassarfa yana fadin Marwan ku tsaya dan Allah.. Amma ina basa Jin abunda yake fade.. Kamar Daga SAMA fulani taga an bankado kofa. Cikin......... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah Rahama tace yi hakuri Mamy komai 3/21/22, 07:55 - Nuriyyat: 8️⃣8️⃣ Cikin Gigita take kallon Abban Marwan daya shako wuyar rigar ta '' saida Idanun ta suka kakkafe sama.. Marwan gefe ya tsaya yana kallon su'' ya kasa magana soyake ya kwace ta tsakanin Uwa da da sai Allah hakanan yaji Beji dadin shakar ba... Isowar Su Yarima da Ahmad ne yasa cikin zafin nama suka fara kokawa dashi wajen kwatar Fulani da idanun ta suke asama akafe dan wuya... Koda suka karbe ta gefe daya takoma tazauna tana haki.... Shiko Abban Marwan cikin ihu yace Salamatu kin cuce ni ' kin cutar da Rayuwa ta' 'sai yau nasan Amfanin Karatun Islamiyya' 'wanda naki maida hankalina akai tun ina yaro' '' gashi sakacina akan Addini yasa kinyi mugun galaba akaina.. Shi yayan nawa da yake da adu'oi a bakin sa '' kun kasa iyawa dashi '' shine kuka bi '' ta makirci da tuggu.. Salamatu ban kaunar ki bankaunar komai naki .. Amma ki sani baki ci bulus ba..... Na sake ki Saki daya.. Saki biyu Saki uku dan uban ki.. Hannun Fulani ta daura akai cikin kuka taje takama kafar sa'' tace Dan Allah Samad kace masa ya maida auren ina zanje ina zansaka rayuwa ta.... Wayyo Marwan kayi magana mana tashi tayi tana Girgiza marwan din ' 'shiru yayi yana kallon ta yana hawaye... Aguje tayi wajen Samad tana Girgiza shi tace Abdul Samad dan Allah kamasa magana' '' 'shima shiru yayi.. Hakan yasa taje gun Ahmad Ko kan ta karaso wajen nasa.. Hannu yayi mata Alamun karta kusanto shi... Yabita da wani mugun kallo yace karki kuskura kazamin hannun ki yatabani.. Cak ta tsaya tana kallon Ahmad Idanun ta cike da hawaye... Ganin shigowar Mamy da Rahama yasa ta nufe kama kafar Mamy tayi. Tace habiba dan Allah ki sa baki ya sake ni ya zanyi da rayuwa ta nasaba da gidan mulki nan komai nakeso ina samu.. Kuka take sossai Mamy cike da tausayi takama Hannun ta '' ta mikar da ita.. Fuskanta Abban Marwan tayi tace Sani dan Allah kamaida auren n'a kuskure yariga yafaru.. Sai asannan yadago kai yana kallon Mamy yace Mamy ita jahila ce ta ina ake gyara saki Uku banson ta ban kaunar ta.... Kuma tabar tunanin zatabar masarautar n'an batareda hukunci ba.. Wallahi gidan kurku zata zauna sai yayana ya bayyana da wannan baiwar sanna za'ayi shari'a ayanke hukunci... Mamy cikin tashin hankali tace kash Sani da ina nan d'ana hanaka yin Saki.. Kallon Fulani tayi tace Salamatu kinga yanda rayuwa ta juya miki baya Ko '' 'kidau haka à matsayin shiri'a ce Allah yake son ki dashi.. Rahama tace haka ne gaskiya MAMA fulani karki gujewa hukunci Abban Marwan cikin bada Umarni yace ina Karfin iko yake.. Ahmad yace yana gidan yari.. Inason à sake shi dan yau da kan sa zeyiwa Fulani bulala dari sanna ya ajiye mun ita adakin daya zauna tareda irin horon da Samad ya bashi.. Ahmad maza je ka kiramun gangami.. Cikin hanzari Ahmad yafita dan cika umarni Mamy nakokarin dakatar dashi amma ina Ko tsayawa beyi ba.... Samad ganin Mamy zata hana ruwa gudu yasa shi yakama hannun ta cikin dabara yace Yww Mamy Muje sashin naki '' kinde San gobe hassana zata wuce '' kince kinason tabi Samad air plan personnel... Mamy tace eh haka nace '' bakace saida tabi wani jirgin ba '' No Mamy baki FAHIMCE NI bane Muje inganar dake.. Tsare shi da idanu tayi ganin yanda yarike mata hannayen ta... Sake da baki tace kai Yarima ya da haka inajiran inga dawowar baba n'a ne.. Rahama tace gaskiya kam gâra muga dawowar haka kurum kazo da wata salo da dabara zaka kaita daki... Sossai yayi mamaki Mamy da Rahama da suka gano lagon sa... Cikin da bata rai yace Mamy nace bazaki tsaya anan ba meyasa bazaki gane nufi n'a bane.. Kama hannun su yayi ita da Rahama yaringa jansu har zuwa sashin nata... Yana kai su yace kada wanda ya sake yafito haka kurum... Mamy sake da baki take kallon sa harya fice tace Rahama kinga ikon Allah wai yaron nan yaki bari n'a insa baki cikin lamarin ni wallahi tabani tausayi duk da muguntar ta... Rahama tace hakane '' nima saina ji babu dadi wallahi Koda gangami ya iso Umarni aka bashi yatafi da Fulani gidan kurkuku daman yana cike da jin haushin ta '' tun lokacin data sa '' Aka hanasa abinci agidan sarauta Saboda sharrin sata... Cikin zafin nama yake Jan ta.. Tana ihu tana fadin Abban Marwan Nice Fulani karka mun haka. Samad kallon Abban Marwan yayi yace muyi hakuri da kaddara... Itakuma ta zauna nan gidan kurkuku sai anga Abbana da Saratu.. Sannan horon yunwa da kace gaskiya babu shi zata ringa samun abinci akan lokaci kuma irin wanda takeso... Gidan kurkuku inda ake ajiye matan sarakuna insunyi laifi nan za'a kaita. Bazata yi amfani da waya ba... Abban Marwan cikin takaici yace duk yanda kuka zartar daidai ne... Babban bakin ciki na wannan matar tayi amfani dani wajen shayar da mahaifina maganin Asiri n'a hana shi gane komai...hatsabibiya ce matar n'an. Sun dade suna shawara tsakanin su.. Bangaren Baba Salihu.. Kuwa yana zaune yana salati '' gani yake inbeje gida akwai matsala.. Tunda yabar gida be taba sha'awar zuwan ta ba.. Wayar sa ya dauko tareda kiran mai bashi labari... Wayar tana ring 'Dagacen bangaren yace ya shugaba na kayi wuyar gani ygida ya Ayyuka.. Baba Salihu yace lafiya lau wai ya labarin Samad da Mamy ne da Ahmad' 'da Sarki.. Uhmm ni tunda n'a rakasu airport lokacin da yan uwan Matar Samad zasu koma kasar su... To bankara zuwa gidan ba... Shugaban Adalai yace to Saboda me.. Cikin tsaita nutsuwar sa yace akwai wata yarnya da nakeso' 'shikuma Ahmad yarigani har an nema masa auren nata Inajin kunyar haduwa da Ahmad.. Shugaban Adalai murmushi yayi yace Ahmad dîna ne yafito da Matar daze aura wacece ita... Sunan ta Asiya yabashi Amsa... Kawar Rahama matar Samad.. Shugaban Adalai yace Asiya dai d'ana sani.. Cike da mamaki Me bashi labari yace kasanta ne ya shugaba na.. Murmushi baba Salihu yayi yace uhmm naga hoton ta mana da Rahama shiyasa nake magana.. OK yanzu n'a fahimta.. Cewar me bashi labari... Inason kayi hakuri dan Allah akan abunda yafaru '' inkanaso zansa Ahmad ya janye.. A'a nifa narabu da ita Ko yafasa bazan aure ta ba. Ahmad kanina ne '' mace bazata hada mu ba... Sossai yaji dadin Furucin sa.. Yace InshAllah zaka dace da mace mafi kyau à nagarta '' akwai yarinyar da zanbaka tana cikin masarautar mu.. Ba khadija bace karkayi tunanin itace.. Dan nasamu labarin Anyiwa Khadija miji..... MashaAllah Ya furta Allah yakaimu '' to wacece wannan matar da shugaba n'a yakeson bani Ko ma wacece n'a amince ya shugaba na... Sossai yaji dadi yace nako gode InshAllah zakayi farin ciki... Akwai bikin da za'ayi nan da Sati biyu.. Zanje kano kai Amarya dakin mijin nata.. In Allah yayi zamu hade a kanon. Me bashi labari yace ai Samad yace akwai bikin surukin shi baban matar sa zekara aure zamuje bikin harda su Mamy kowa ma zeje. Yayi daidai da zuwan ka kenan... Nan da nan yaji zuciyar sa na harbawa babu wacce yakeso da gani kamar Mamy. Cikin dauriya yace MashaAllah Allah yakaimu babu tabbas mu hadu har yanzu kaci gaba da rike mun sirrina... InshAllah shugaba n'a bakada matsala Daga haka sukayi sallama... Kashe Mai martaba Tunda sassafe Abban Marwan yaje mishi da labarin komai sossai ya Girgiza yafara jerowa Salamatu Allah ya isa '' Yana fadin gaskiya matar n'an azzaluma ce.. Mama karama dake gefen sa tace jinjina Al'amarin tace shiyasa bantaba ji ta burgeni ba.. Kuma Sani bantaba yarda halin sa bane.. Na dauki abun amatsayin beyi dace da matar arziki bane Ashe ba banza tabar shi ba.. Mai martaba tashi yayi tsaye yana kallon Abban Marwan yace '' yau dawuri zanje fada asanar wa waziri Zanshiga ciki inda shirya '' tashi yayi cike da juyayin Al'amarin.. Ita Ko Mama karama maida kallon tayi akan dan nata tace Sani Allah yasa isar muku ta raba Ahlina tasa zukata cikin kunci '' kuka ta fashe dashi Abba Marwan ganin yanayin da take ciki yasa shi Sakin kuka shima yace da wani idanu zan kalli Salihu '' bayan inacikin wayanda suka tozarta shi... Mama Karama tace karka damu Sani Allah ze shige mana gaba '' Amma wannan matar Samad din nan kash bamu da abunda zamu iya biyan ta '' domin tayi jarumta... Kusan karfe tara '' Hassana tagama shiryawa zaune take kusa da Mamy cikin kukan rabuwa tace Mamy ke mace ce ta gari harna ji banason rabuwa dake... Mamy cikin kewar da zatayi tace '' Hassana da wallahi mijina yana gari dana bashi umarnin ya aure shi dabi'un ki da halayyar ki sun mun sossai wallahi... Wayar Hassana tafara ring tana dubawa taga Hauwa ce... Cike da Farin ciki tace Daughter dankinji ina nan tafe yau shine kika nemeni dawuri ko Dagacen bangaren tace mommy n'a kuma Amaryar Abdurrazak '' ace zaki daura aure saiyau muke samun labari uhmm nidai Ko dani za'a kanon n'a.. Sossai Hassana ta dara tana kallon Mamy tace yawwa ga diyarki hauwa ku gaisa mikawa Mamy wayar tayi.. Cikin hanzari Mamy ta mika hannun ta takarbi wayar '' tareda karawa a kunnen ta... Inawuni daughter yanda taji hassana ta fada cike da fara'a Dagacen bangaren ta amsa da lafiya lau Mamy daman mama ta tana bani labarin ki '' zanso wataran inganki '' kinyi a rayuwa kun rike uwa ta tamkar yar gida '' Allah yasaka muku da Alkhairi Mamy... Cike da Jin dadi Mamy tace Ameen nidai daughter '' wajena zaki dawo nan da zama in Allah yakawo miji sai kiyi aure Ko.. Sossai Hauwa ta dara hadda rufe Idanun ta '' tace mezehana ni zuwa Mamy '' InshAllah in Mama ta tawuce kanon to ni kwatanon zanzo.... Nan da nan fira ta barke tsakanin Mamy da Hauwa.. Ita Ko Hassana kallon su take tana dariya cike da farin ciki... Suna gama wayar tamika wa hassana wayar ta... Karamin akwati Mamy ta cika da kaya tace hassana wannan kayan nida Rahama ne muka baki dan Allah ba yawa ayi hakuri.. Cikin farin ciki take kallon akwatin tace kai MashaAllah '' kaya sunyi kyau fa... Cike da Jin dadi tace Allah yasaka muku da Alkhairi.... Yarima Samad '' kallon Rahama yake cike da mamaki tun safe bata ci komai ba.. Amma amai take ta zuba duk ta galabaita...... Dakyar ya lallabata yabata ruwan lipton shima saida yasha lemun tsami da kanunfari '' Sannan ta kurba.... Kallon Samad take cikin ciwon cikin daya t'aso mata tana dafa marar ta.. Tace wayyo Amjad Mutuwa zanyi '' '.. Cikin gigita yace Ah Ah Rahama kidaina Ambatan mutuwa please n'a rokeki... Cikin hanzari yadau wayar sa yakira likitar masarauta... Koda likitan ya iso.. Khadija ce tayi masa jagora har dakin Samad.. Ita Ko Khadija cikin hanzari ta nufi sashin Mamy domin sanar musu abunda yake faruwa... Cin karo tayi da Su Mamy da hassana harda Ahmad '' zasu tafi parking space.. Ganin khadija kamar ba cikin hayyacin ta take ba.. Mamy tace lafiya kuwa Auta '' meyake faruwa ne Ina Samad da Rahama ana jiran su gashi har Hassana zata wuce ita kadai ake jira a filin jirgin.... Hassana itama kallon Khadija take cike da zakuwa tace lafiya kuwa yar nan kinyi shiru... Bakin ta Na rawa tace wallahi Mamy matar Samad bâtayi barci ba '' wai ciwon ciki... Gatacen likita n'a duba ta .. Subuhannalah Mamy ta Furta cikin hanzari ita da hassana da Ahmad sukayi Sashin Samad dan ganin abunda ke faruwa... Koda suka isa iske Rahama sukayi........... Wata yar uwa acikin members dîna tace kusata à adu'ar ku akan wata damuwa.. Sannan nikaina ina barar adua akan nawa lalurar ta rashin lafiya '' da kuma yar antina da tasha guba jiya a rashin sani '' Allah yabata lafiya yasa ta warware normal... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah... 3/21/22, 07:56 - Nuriyyat: 8️⃣9️⃣ Koda suka isa iske Rahama sukayi tana Amai''cikin tashi hankali mamy ke magana tace yata jibi yanda kika fada Daga jiya zuwa yau... Kama hannun Rahama tayi tana jero mata sannu. Maida kallon ta akan likita daya gama auna fitsarin Rahama tace likita meya damun ta kardai ace maleria ce... Takarashe zancen tana kallon Samad dake yarfe hannayen sa... Cikin nutsuwa likata yafara magana yace '' Yace uhmm ba maleria bace.. Samad da Mamy suka hada baki wajen fadi to menene... Tana dauke da ciki ne '' shine yake bata wahala cewar likita.. Cikin tsananin Farin ciki Samad ke kallon Likita Sam ya mance Mamy n'a dakin yace likita kana nufin Hubby tana dauke da ciki... Kwarai kuwa dukan alamu sabon ciki ne... Bakin Samad Yaki rufuwa zuwa yayi ya rungumi Mamy yace kinji ance tanada ciki wayyo dadi... Cikin tsananin farin ciki yake magana... Mamy cike da farin ciki tace kai Amma yaushe kazama mara kunya haka. Furucin Mamy ne yadawo dashi cikin hayyacin sa.. Cike da kunya ya fara sosa keyar kansa. Kallon Ahmad yake shida Khadija yanda bakin su yaki Rufuwa dan Farin ciki.. Ahmad yace congrat Yaya Samad wayyo dadi zan zama uba cewar Ahmad.. Hassana dake dariya tace kwarai kuwa zaka zama uba kwanan nan.. Cike da Jin dadi yace Mama hassana '' Muje mu rakaki airport din kada mu rasa jirgi... Yarima Samad da farin cikin dayake ciki yace Ah Ah Ahmad kayiwa drever na '' n'a Samad air plan personnel '' kace yayi maza ya shirya shine ze kaita kasar Gabon.. Bakaramin dadi Mamy da hassana sukaji ba'' hassana tace godiya nake Yarima Allah ya inganta cikin dake jikin Rahama Allah yasa ta haifo mana yan hudu.. Ameen ya Allah ya furta kai tsaye batareda yayi shayin komai ba... Rahama duk kunya ya lullube ta takasa hada idanu dasu Mamy... Ganin haka Mamy tace Rahama kikula da cin abinci kinji ko''kuma kidaina girki' 'duk kalan abinci da kike so ki gayamin zan dafa miki.. Gyada kai Rahama tayi' 'cikin muryan Mara lafiya tace Mama hassana Allah ubangiji yakaiki lafiya yatsare hanya. Da ameen suka Amsa dukan su... Likita cike da Jin dadi yace toni zan tafi wannan takardan magunguna ne kuma Daga watan gobe zata fara zuwa awo hakan yanada matukar muhimmanci.. Samad yace Ah Ah harsai ankai watan gobe ni yanzu ma tafara zuwa.. Harara Mamy ta watsama Samad ganin haka yasa ja bakin sa yayi shiru... Mamy tace likita sannu da kokari inda wani abun zamu nemeka... Samad ganin likitan ze wuce yace likita nabaka kujerar makkah.. MashaAllah MashaAllah kowa dakin ya furta cike da Jin dadi likita yafara kukan Dadi yace watau Allah yayi kira.. To Allah ya inganta cikin Amarya da Ameen kowa ya Amsa dakin.. Babu bata lokaci Hassana suka bar dakin da Mamy da Ahmed '' khadija kadai aka bari dan Samad shima yafita rakiya.. Rahama kallon Yanda Khadija ke kokarin gyara daki take '' tahana ta yin wani abu... Nan da nan tashare daki ta goge ta kunna turaren wuta.. Ruwan dumi ta hadawa Rahama tadawo dakin tareda kama hannun ta '' tace anty tashi Muje Ko.. Babu musu Rahama ta tashi dan ita kanta tasan tana bukatar wankan.... Har Filin Airport Mamy suka Raka hassana.. Suna kallon ta har ta shige jirgin tana ta Daga musu Hannun cike da kewar su... Koda jirgin ya Daga Samad cike da Jin dadi shida Ahmad suke fadin gaskiya wannan matar tanada kirki batada damuwa.... Mamy tace gaskiya batada damuwa jibi yanda Babana ya dame ta Ko ince kuka dame t'a amma bata taba nunawa ba tadauki hakan ne amatsayin dan bakusan ita wacece ba ''. Sossai Ahmad ke nadaman rashin kunyar dayake zuba mata inyayi tozali da ita agidan. Cike da kewa suka bar airport din.... KANO Sossai sheik ke shirye shirye sabon gidan su. Da zasu taré.. Mama kam cike da Farin ciki tace uhmm zanfaso gari fa.. Samun sheik tayi azaune adakin nasa tace gaskiya yakamata kasai mun mota mana... Murmushi Sheik yayi yace Aishatu kedai baki rabo da abun dariya.. Akwai kudade da Rahama diyar makiyar ki tabada zanbaki millions 10 '' itama Sa'adatu millions 10.. Abubakar millions 5 Asiya millions 5 Salma 5 Kinga Millions 15 ne nawa. Inkinga dama ki sai mota da kudin Ki '' duk yanda kika so daidai ne.... Mama cike da takaici tace kambuhu nida haihuwar ya wasu da raba kudi.. Sheik yace kwarai kuwa d'anma bansa Abdul jalil ba.. Cikin nawa kudin zanba uwar shi ta ajiye masa millions biyu Ko shima yasan yayar shi Rahama ta mana kyauta... Aisha yanzu dai nagama bayani '' kudi kuma anjima zanfiddo in baki naki.. Mama sake da baki tace uhmm Abdurrazak kenan wai kai wani irin jarabben mutum ne '' duka nawa kake zaka hada mata uku.. Kasaitaccen Murmushi Sheik yayi yace uhmm Indo tawa nikadai '' inbanda abun ki.. Mata suna yawa ne ai bakwa yawa Inde kanada lafiya meye matsalar.. Mama rike da baki tace ikon Allah '' yau n'a gida ya koshi har kake kiran kanka me lafiya.. Sheik kallon ta yake yana nazarin kalamanta yace tunda baki koshi '' kibari zuwa d'are '' sai agani Ko.. Zare idanu Mama tayi tace wallahi bana bukata '' haka kawai '' ina fama dakai ka sakar mun da kasala da ciwon jiki '' inkasa samu abu bakasan Ana ajiyewa ba..... Sheik dariya yayi yace Aysha ke fa kikace banda lafiya nayi tunanin kin manta ne ashe kina tune 'kinga kenan kun mun kadan keda Sa'adatu saina auri Hassana inje innemo sadakar yalla in hada da ita kinga n'a cika sunnah kenan Sossai Ran Mama ya bace tace aiga yayan ka nan gidan miji kanason ayi masu abunda kamun.. Kwarai kuwa indai karin aure ne ni zanba mijin nasu gudummuwa '' abun farin ciki ne fa '' kuma karuwar su ce... Mama sake da baki take kallon sa tace kam buhu lallai kace wani Abu.. Ni zan tafi saidai anjima. ''tashi tayi tafita tana tunanin tayanda zata Koma gidan Malam' 'dan kam bazata bari anty ta haihu ba... Tana fida Sa'adatu tashigo yace mata ze basu kudin nan.. Da Rahama ta bayar.. Ànty tace Ah Ah kabar shi a hannun ka' 'kaida kake dawainiya damu baka taba gajiyawa ba'' bama siyen komai da kudin hannun mu. 'kaine kake mana bamu nema mun rasa ba.. Dan haka kabar shi Nina yafe wallahi... Sossai Sheik yaji à zuciyar shi kaunar ta na dada ruruwa dan beda kamar acikin matan sa... Tacire tuta itace mace daya tilo data sace bargon zuciyar sa' 'in babu Sa'adatu bayajin rayuwar sa ze tafi daidai.. Dawo da hankalin sa kusa yayi yace Ah Ah Sa'adatu wannan kudin yar ki tabaki kisiye koda gida ne dashi kisa haya.. Wannan kudin hayar kiringa badashi sadakatul jariya' in canji sun rage ki gina massalaci wanda Ko bayan ranki zaki amfana.. Sossai tayi naam da shwarar sheik tace Allah yasaka maka da Alkhairi... Ameen ya amsa yana murmushi yace gobe ina dakin ki 'nakosa gobe yazo.. Murmushi tayi cike dajin dadi tace InshAllah zata zone.. Daman kan zancen inda Amaryar ka zata zauna nazo' 'yakamata dakin nata y azauna kusa da nawa.. Kaga Mama itace shugaban gida. Sashin nata zefi namu dan girma.. Sheik yace kuma hakane' 'nata zefi girma amma nayi girman irin nata guda uku kinga inkinaso kizauna saman bene mana.... Ita Amarya ta zauna saman bene na uku... Ànty tace hakan yayi kaga Ko Mama kasar n'an ya ishe ta ga dakuna barkatai.. Eh ya isheta kinga har dan nata Abubakar yasamu dakin daze ajiye matar sa kafun yagama nasa tunda yace mun aure yakeso.... MashaAllah Anty ta furta tace wayyo Dadi d'ana zeyi aure '' kar abata lokaci wajen nema masa auren.. *************** Asiya tana zaune adakin mamar ta baban ta ya shigo yace '' yawwa kuna zaune ana kenan '' Asiya cike da ladabi ta gaishe shi ya amsa da yawwa yata... Daman magana ne akan auren ki Asiya.. Saida gaban Asiya yafara dukan uku uku cike da razani tace Abba inajin ka tareda yin kasa da kanta zuciyar ta na bugawa da karfi gab gab...... Kallon Maman Asiya yayi yace yau aka turo kudin auren Asiya harna basu sunce nan da Sati biyu za'a daura auren.. Kuma na'amince duba ga irin gidan da mutuntaka irin n'a gidan da suke neman auren ta..... Kuma Sheik Abdurrazak ya jagorance su bazan iya hanawa ba... Dib Dib haka Asiya taji jinta da ganin ta na kokarin daukewa.. Maman Asiya tace MashaAllah Abu yayi Allah yasa Alkhairi... Kenan rana daya za'ayi bikin d'ana Asiya da Sheik kenan.. Kwarai kuwa cewar Abba. Ke Asiya ya furta da kakkausar murya hakan yasa ta Dago jajayen idanun ta da suka kada.. Tace na'am Abba '' kindaiji abunda nace dake aure zanmiki duk wani Samari Daga yau ki ajiye su gefe ki fadi abunda kike bukata à sai miki dan lokaci yakusa.. Sannan mijin da zaki Aura yace bayason kina chattin.. Maman Asiya tace wai yasunan mijin da ze auri Asiyar.. Abban Asiya yace kamar Ko Ahamdu ne sunan nashi n'a manta zankara tambayar Sheik.. Abba n'a Fita Asiya ta fashe da kuka tace shikenan anrabani da Faruk mama '' Ko wannan dalilin ne yasa kwata kwata ya daina nema n'a... Kuma shi wanda akace ze aureni bansan shi bansan Daga inda yake ba... Maman Asiya tace kiyi hakuri zaki sanshi ne '' Nina ai aurena da baban ki bansan shi ba'' Aka hada auren gashi yanzu muna zaune kalau. InshAllah zakiyi Farin ciki' 'bubbuga bayan Asiya taringa yi Alamun rarrashi. ********************** Salma zaune take a falon nata ta mimmike kafa kan 3tsr remote n'a hannun tana canza tasha.. Al'amin ne yashigo ya iske ta zaunen yace Amarya kina hutawa fa. Eh ina hutawa tabashi amsa tana yatsine fuska.... Ihun kiran yar aikin take cikin izza da takama. Nan da nan me aikin nata tazo ta durkushe gaban su.. Wani kallon banza take bin ta dashi tace ke je ki kawowa me gidan abinci da lemu.. Al'amin zama yayi yana kada kai cikin zuciyar sa sai fadi yake wannan yarinyar ta iya rainin wayo fa...... Cike da jin haushi yace kewai salma meyasa bakida Tarbiyya ne.... Tarbo ne banida shi ba Tarbiyya ba cewar Salma tana huci sama sama banda wulakanci ni baiwar me waina ce.... Dazan dauko maka Abinci cikin Daga Murya take magana... Al'amin cikin fushi ya tashi yace wallahi kedai anyi asarar haihuwar ki.. Kuma zaki ga abunda zanmiki agidan nan.. Shasha kawai fuuuuu ya tashi yawuce tareda barin abincin beci ba yahaura sama.. Dakin sirrin nasa ya shiga kai tsaye kayan jikin sa yacire ya dauko jajayen kaya yasaka... Zama yayi tareda nannade kafafun sa ya takkwashe su waje daya fuskakantar kwaryan dake dauke da jini yayi.. Yana wasu kirari '' yana wasu maganganu nan da nan hoton wasu mutane ya bayyana.. Wanda ke nuna sune shugaban yan mafiyan '' 'babban yace kai Al'amin tunda matar ka nada ciki basai ka bamu uwar ba.... Tana haihuwa da wata biyu zamu ashe su dukan su.. Al'amin cikin zazzare idanu yace what bangane harda abunda zata Haifa.. Nifa........... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:56 - Nuriyyat: 9️⃣1️⃣ Cikin mamaki '' tace shugaban Adalai me kakeyi anan wajen.. Wani kake nema ne dan a zaton ta Ko yazo ne yace ya amince ze aure ta.. Murmushi yayi cikin kasaitar sa yace '' Nine bakon da Aka turo ki wajen sa... Kada kiyi mamaki '' Nine nan n'a nemawa uban gidana auren ki.. Tunda nasamu labari kina garin kwatano '' nasan kaunar da kike mun yayi zurfi kada inbar ki haka cikin Adalci n'a '' shine n'a hadaki da Uban gidana kuma malami 'surukina sheik Abdurrazak kabeer hizqeel makarfi.. Cikin matukar Mamaki tace uban Rahama shine mijin dazan aura wannan shahararren Malamin Addinin da duniya tasan da zaman sa Yayiwa Addini hidima' 'mijin Sa'adatu baiwar Allah da muka hadu a masarauta' 'hawaye tafara dan kukan Farin ciki tace nagode shugaban Adalai niyau sheda ce' 'sunan ka yabika taimakon ka' 'yabika' 'kyawun halin ka yabika' 'wallahi kai adali ne kuma mai tausayi n'a kasa dashi jibi irin wannan babban Alkhairin daka hadani dashi.. Durkushewa kasa tayi tana kukan Farin ciki' 'tace tace nagode sossai jazakallahu khairan.. Murmushi ya sakar mata yace amshi wannan wayar akwai layi A'ciki n'a kasar Nigeria' 'wanda Inkin je dashi zaki ringa amfani' 'Sannan layin ki n'a nan zaki ringa siyen data dashi kina hawa online har kibar kasar nan.... Wayar iPhone 12plus yabata cike da girmamawa ta karba tana godiya.. Inkin je gida kisa caji zuwa d'are zakuyi waya ke dashi.. Inason ki nuna masa kauna da soyayya mutum ne me saukin kai inka iya zama dashi '' Sannan yanada Adalci '' dan n'a zauna dashi zakiyi Alfahari.. Hassana cike da Jin dadi tace wannan mutumin kowa yasan adaline koda baka zauna gidan sa ba wanda yake gina masallatai kowani reshe n'a kasa '' kuma ya gina gidan marayu yana tallafa musu '' 'yana gidaje sama da hamsin akace amma ance duk haya ya saka' 'kuma kudaden gidan marayu ake kaisu. Kai kaga yanda mutane ke yaba kokarin sa duk yana boye beson ana fadi hatta gidan sa baya fada musu sirrin Alkhairin sa saboda neman dacewa awajen ubangiji.. Wallahi kabiyani indai Abdurrazak ne' 'kaikuma Allah yakawo karshen wata fitina ya hadaka da matar ka Habiba lafiya.. Cike da Jin dadi yace Ameen ya Allah godiya nake. Kinga tafiya ta' 'saide mun hade yar Albarka Babu bata lokaci yabar nan cike da Jin dadi Ita Ko cike da farin ciki ta shiga gidan tana ba hauwa da Imran labarin yanda sukayi' 'sossai suka yi farin ciki' 'Imran tabe baki yayi yace watau ni kadai za'a bari a gabon Hassana tace haba Imran kade san bazamu bar Abba shikadai ba'' tareda zaku zauna da inna.... .. Bayan Isha'i bayan takwanta dan tanada tarin gajiya taré da ita.. Tuno da wayar da Aka kawo mata tayi hakan yasa tadauko ta kunna wayar' 'tana kawo haske babu bata lokaci tayi siye data' 'koda ta shiga whsap dînta.. Ganin Nombar sa ansa Sheik Abdurrazak cike da farin ciki tarubuta Salam Shiko yana online ganin salam din yashigo.. Yafara shafa gemun sa yana Murmushi.. Maida mata reply yayi da waalaiki Salam' Amarya Barka da warhaka... Ganin reply din sa sossai yayi mata dadi hakan yasa fira ta barke tsakanin su 'kamar sun taba sanin juna à karshe dai harda vidéo call.. . Yana kallon ta yana Murmushi MashaAllah ya furta' 'ganin ta da yayi sanye da hijab kuma gata Black beauty' 'bama ka sanin ta haihu Saboda yanayin jikin ta... Ita ma tana ganin sa wai washe baki take' tace yasu anty n'a... Suna lafiya lau yabata amsa '' hakadai suka sha firar su '' ta love zuwan mama adakin ne yasa ya katse wayar dan kwanan ta ne kuma yasan hali.... Ita Ko Hassana wani shauki takejin kanta harta Kosa ranar yazo.... *********************** Kwatano Kasancewa d'are ya tsala hakan yasa baban Maryam barin dakin nasa sum sum yafito Daga dakin matar sa '' 'yabar ta kwance rungume da pillow.. Kai tsaye dakin yar aikin nasu yatafi wacce bata wuce shekaru 16 ba matashiya ce' 'kuma da aikin suka dogara.... Yana shiga dakin iske ta yayi ta kwanta a wahalce irin ta sha aiki ta gaji' 'barci take harda munsharri bakin ta' n'a bude.. Kare mata kallo yayi Idanun sa nakan cinyoyin ta''nan da nan yaji wani wutar sha'awa takara dibar sa... Cikin zafin nama yahaye gadon... Azabure cikin barcin ta tashi tana mutsaka fuskar ta.. Ganin baban Maryam ne tafara zazzare idanu tana kallon yanda yake wasa da boob din ta da daman suna tsokale masa idanu... Sarrafa ta yake yi cikin kwarewa itako tana neman hanyar guduwa ganin zata bata masa lokaci yasa beyi wata wata ba '' yafara kokarin isar da sakon shi... Uban kara ta saki lokacin daya ratsata ihun ta.. Ya zaburar da Maman Maryam da Maryam din.. Cikin hanzarin su suka fito kai tsaye dakin nata suka nufa.. Maman Maryam sai dube dube takeyi adakin tana neman mijin nata yazo suje dakin yar aikin.. Ganin babu shi babu labarin sa '' hakan yasa kai tsaye sukayi dakin nasa. Koda suka isa dakin cikin razani take kallon Abban Maryam yanda yake ta sukuwa akan yar aikin gidan nasa da batasan inda kanta yake ba.. Wani razananne Kara ta saki tace Gar.. b .... à taja sunan bakin ta na rawa.. Maryam daura hannun tayi akai tana ihu hade da salati duk abunda suke bemasan sunayi ba '' dan yayi nisa 'sossai yanata caccakar yar aiki.... Ganin haka yasa aguje Maman Maryam ta dubo ruwa ta kwara musu akai.. Firgit yadawo hayyacin sa''' cikin tsananin tsoro da fargaba yake kallon ta.. Yace ke Maman Maryam meya kawoki dakin nan... Bakin ta na rawa tace uban ka ne yakawoni '' Shege Azzalumi maci Amana... Tashi yayi Daga kan yarinyar yadawo yana fuskantar cikin zafin rai da kuma karasa Jin dadin da beyi ba... Yace Amma dai yau n'alura ke sa karya ce ya zaki biyoni har dakin Mata ta ina sunnah Cak Mama maryam take kallon sa Idanun ta cike da hawaye tace dakin Matar ka Ko kwartuwar ka ankawo yar aiki Amana 'kaci Amanar iyayen ta wallahi kotu ce zata rabamu dakai... Maryam dake kuka sossai tace Abba meye haka zangani yau wani irin mugun gani ne nayi wa' iyazubullahi n'a shiga uku ni Maryam tareda daura hannun ta akai.... Kallon banza yabi Maryam din dashi yace dan uwar ki da kikeyi lesbien da kawayen ki 'n'a taba hanaki Ko tona miki Asiri' 'cemiki nakeyi kidaina babu kyau' 'wannan kuma auro ta nayi a kauyen nasu. Tunda uwar ki nada bakin kishi yasa nakasa fada mata n'a ajiye ta amatsayin yar Aiki.. Ita uwar naki me nake ci da ita n'a Jin dadi babu' '' bayan zuciyar ta bani take so '' mijin kanwar ta takeso '' kawai ina binta ne kamar wani wawa bawai bansan me nake bane.. Nashiga lamarin ne '' dan naga Kinason Abdul Samad bawai dan intayata yaki ba akan mugun nufin ta..... Kallon sa ya maida akan Farida da hawayen ta suka kafe yace. Bana cin haramun wannan mata ta kishiyar ki... Nasan zakiyi mamaki ne Ko.. Uhmm nayi hakane dan in inbarki kema ki auri muradin naki wanda kika kasa hakuri da rashin sa '' tun kuruciya da aure n'a kina bayan sa... Na Sake ki saki daya dan Allah kifice mun Daga daki..... Cikin razani Maman Maryam tace wallahi Garba baka isa ba. Nice zaka saka acikin daren nan.. Nakama ka kana cin Amana ta.. Cikin fushi Yayiwa Maryam tsawa akan tafita dakin.. Cikin Rawar jiki tabar dakin tana salati da kuka..... Ita Ko Maman Maryam take mata baya tayi. Suna fita yarufe kofar gam. Tareda komawa kan yar aikin '' yana yayyafa mata ruwa '' cikin kuka ta farka '' tana fadin wayyo Alhaji zafi zan mutu.... Bazaki mutu ba ya furta yana kokarin kaita bandaki. Nan da nan ya gasata da ruwan dumi..... KUKA takeyi iya gaskiyar tana '' tana jin tsanar sa duk da tasan auro ta yayi.. Su Maman Maryam da Maryam dakin yakoma kamar gidan mutuwa '' kuka suke sossai babu me rarrashin wani.. Daukar wayar tayi dan kiran Fulani ta sanar mata abunda ke faruwa ji tayi wayar Fulani a rufe '' Cikin tsananin tashin hankali ta dannawa bokar jeji kira '' yana ganin kiran Dakyar ya Daga sakamakon wasu kuraje da suka fiffito masa ajiki '' kuma Aljanun sa '' sunce saidai yaje ya roki duk wanda ya zalunta shine wannan kurajen zasu bar jikin sa... Muryan sa cen kasa yace Farida yadai karki zomin da sabuwar aiki yana magana yana sosa jikin sa.. Tace kamarya kada inzo da sabon aiki bokan jeji '' Mijina yaci Amana ta da yar aikina '' Duk da Azabar da yake ciki be hanashi dariya ba.. Yace uhmm ke yanzu dan yaci Amanar ki meye abun jin haushi bayan sana'ar ki ce '' shima ya iya.. Kinga naki matsalar da sauki dan haka sai anjima.. D'if ya kashe wayar tareda cigaba da tsine mata yace da ina aikina lafiya saida in hana aure '' in kashe aure '' in hana samun haihuwa da sauran su.. Amma tunda nafarayiwa Salamatu da Farida '' komai yaringa lalacewa.. Kuma harda zuwan wannan fitsararriyar Matar Samad.... Ita Ko Maman Maryam kuka takara fashewa dashi hakan yasa tafara kiran layin yar autar su Firdausi.. Bugu daya ta Daga Dagacen bangaren tace Uwar cin Amana kece yau kika kirani maciya Amana To bari kiji jiya n'a iso gari kuma gobe Yaya auwal da Sani zasu zo.. Kadan ya rage Abban mu be tsine miki dan ma Habiba ta hana shi dayake tanada hakuri.. Wallahi kin cuce mu kin cuci kanki kijira hukinci daze biyo baya d'if itama ta kashe wayar '' maman Maryam sake da baki take kallon Wayar Wani sabon kuka takara fashewa dashi me cin rai.. Maryam rungume ta tayi suka cigaba da rera kukan tare... Yarima Samad yau yayi d'are sossai cikin gari Agajiye yadawo gida '' Ko sashin Mamy beje ba.. Yana zuwa iske Rahama yayi tayi uban tagumi ita kadai tana jiran sa sai kallon agogo take... Ganin isowar sa yasa ta fadada murmushin ta cike da ladabi 'tace welcom Amjad wai Allah kagaji Ko tareda karasowa kusa dashi yana kokarin zama.. Eh wallahi hubby nagaji yau Ayyuka sun mun ca badan nagama ba' 'nadai dawo ne dan inga maman baby n'a.. Murmushi ta sakar masa tareda tashi takawo masa abinci da abun sha.. Ayya Baby n'a lemun kadai zansha banajin yunwa yakarashe zancen yana shafa cikin sa.. Bata fuska Rahama tayi tace uhmm kodai wata tabaka abinci awaje ne''wunin yau baka gida amma kace bazaka ci ba.. Murmushi yayi yana me jawo ta tafada jikin sa ' cikin cool voice yace wacece zata bani abinci inci inbanda Mamy saike '' uhmm kishirya zuwa jibi zamuje garin iyayen Mamy '' autar su Mamy tazo '' gobe yayyen ta dasuke saudiya zasu iso. Cike da Farin ciki Rahama tace Allah yakaimu rai da lafiya. Ameen ya Allah.... Kako turawa Yusuf hoton Abban namu kuwa''kuma nima inason naga hoton nasa... OK bantura ba gwamma da kika tuna mun' 'dauko wayar yayi Daga Aljihu ya shiga gallery yana sashin hoton Abban nasu... Idanun Rahama nakan wayar sa.. Hoton n'a fitowa ya danna akan hoton' 'yace amshi kiga hoton mahaifina yau zanhuta da tambaya... . Hannun ta na rawa ta karbi wayar' ' Zumbur tamike tsaye cikin Rawar Murya tace Baba........ Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:56 - Nuriyyat: KANWATA 09069080725 9️⃣2️⃣ Cikin Rawar murya tace Baba salihu '' ina kasamo hoton sa tana zazzare idanu '' Maida kallon ta tayi akan Samad dake sake da baki yana kallon ta '' Yace ina kika sanshi wannan shine mahaifina wanda kike da buri da sha'awar ganin hoton sa.. Rahama cikin kidima 'nan da nan tunanin ta ya hargitse tace wannan bawan Allah nasan shi' 'wallahi shine inma bashi bane suna mugun kama.. Shine wanda yace yana nemawa dan sa aurena da yatafi dauko dan nasa bedawo ba' 'sai Abby yace Adamu yaturo tunda dashi nake tsayawa..... Yarima Samad da gabadaya yagama gigicewa yace Rahamatullah ki nutsu kiban labarin wannan baba salihu da kikace ' 'sanin kanki ne Mahaifina sunan sa Salihu' 'wannan yana nufin shine dai wanda kike magana akai my Hubby.... Dafata yayi suna fuskantar juna yace Rahama' 'kinkosan shekaru nawa' 'nadauka ina neman wannan bawan Allah' 'kigayamin yana ina yanzu dan Allah rokeki' ' Rahama cikin tsananin damuwa tace gadi fa yakeyi agidan namu tsawon shekaru biyar da suka wuce inaga yazo gidan ina yar karamata.. Bansan inda suka hadu da Abby ba' 'amma Ada a massalaci yake kwana' 'Daga baya yadawo gadi gidan namu... Saidai inajin Abby n'a yawan ce masa yakamata yakama sana'a amma ya Noke yace beson kowace aiki sai n'a gadi.... Nice nan nasa masa baba salihu kasancewa naga yara da manya kowa salihu yake ce masa babu girma... Yanda sukaji ina ambatar sunan sa da baba salihu sai kowa yadauka.. Baba Salihu yana daya Daga cikin mutane da nake kauna Ko Ada cen '' sau da dama Salma zata min Sharri shine yake kare ni yace bahaka zancen yake ba... Badan Shiba dukan tsiya zansha a hannun mama.. Amjad kana nufin wannan shine mahaifin naka '' kana nufin shugaban Adalai yayi basaja ya zauna agidan namu... . Bamu kara ganin sa tunda bikin namu ya saura sati biyu.... Yarima Samad ya shiga shock sossai cike da mamaki da Al'ajabi yace kenan wannan mutumin d'ana gani À massalacin unguwar ku '' bayan mun idar da sallah yanata zuba uban gudu harna bi bayan sa ashe shine.. Kuka yake sossai yace haba Abba n'a ya zakamin haka '' bayan kasan duk duniya insun yarda ka aika ta ni bazan taba yarda ka aikata ba..... Kana gudun mu hada idanu nidakai Abba why ya zakayi haka.. Rahama soma rarrashin sa tayi tace '' katuna mama tace kamar ta taba ganin hoton ka adakin nasa '' dukan mu 'mun dauka kila kama ce bakai bane.. Wannan ke tabbatar mana da hoton ku yake yawo yana matukar son ku da kaunar ku... Wannan abun dayafaru da kunya wallahi ashe amsa sharri kuma kowa yadauka koni ce bazan so mu hadu dakai adaidai wannan lokacin ba.... Yanzu meye Mafita Amjad '' maza katurawa Yusuf dan Sani Yaro hoton nasa ze maka binciken inda yake.... Kuma InshAllah Daga yau zanfara Tsayuwar d'are akan sa '' ina adua duk inda yake zeji beda nutsuwa inba yazo gare ku ba karka damu Amjad dîna.. Rungumeta yayi sossai yana kiss dinta a goshi yace Rahama ke Rahma ce agareni nagode da kulawa my life. Tare zamu ringa Tsayuwar daren nan.... Yanzu bara kiga inturawa Yusuf hoton.. Babu bata lokaci ya tura hoton iske Yusuf yayi baya online '' hakan yasa yayi masa sakon voice tareda fada masa yana son binciken n'an umergency.. Sossai Rahama taringa kawo fira masu Jan hankali wanda yasa ya dan rage damuwar da yake ciki Kashe Gari.. Mai Martaba kiran Mamy yayi ita da Ahmad da Samad da Marwan da Abban sa.. Harda mama karama.. Saida yafara da bawa Mamy hakuri akan abunda yafaru a baya '' yace dan Allah su yafe masa.. Mamy tace Sarki bakayi komai ba illa a rashin sani.. Cewa yayi yatara su ne akan yanda za'ayi adawo da Salihu gida.. Samad yace Sarki me ran karfe nayi magana da wani shahararren sojan n'an mataimakin shugaban kasa a harkan tsaro.. Yace inba nan zuwa gobe InshAllah ze gaya mana inda yake... MashaAllah MashaAllah Sarki ya furta cike da Jin dadi yace Allah ya bayyana shi '' wallahi nakosa inga d'ana '' bansan da wani idanu zan kalle sa ba... Sannan inason wannan matar nan Farida '' a je akamo ta akaita station banason tasamu labari ta gudu... Habiba kiyi hakuri nasan bazaki ji dadi ba tunda yar uwar ki ce.. Amma dole ta fuskanci hukuncin cin Amana har cikin masarauta ba Daga waje ba.. Da bada shawara akan buga masa makami akai wanda da rai yana kusa yana iya zama ajalin sa... Mamy cikin sanyin Murya tace A'a Sarki karka damu koni ce nayi laifi akamani..... Mama karama tace gaskiya Habiba ke ya ce kuma ta gari '' wace mata ce za'a hana ta bin mijin ta kuma ta zauna babu ita awannan zamanin. Shima Salihu yayi kokari da yayi biyayya yabar ta.... Allah yayi muku Albarka.. Da ameen kowa ya amsa... Abban Marwan yace aini nafi kowa laifi nida sai abunda Fulani tace shinake yi '' 'tana juyani gashi tasa nayiwa dan uwana rashin mutunci... Ahmad cikin kwantar da murya yace Abban Marwan ance rana dubu ta barawo rana daya tame kaya... Yarima Samad yace hakane kanina.. Marwan cikin kuka yace Samad ka yafemun yanda n'a ringa diban kudaden ka''ina bawa Fulani duk a zatona daidai nake aikatawa duk da wani lokacin inajin ba dadi araina... Yarima yace karka damu Marwan kaima ba yin kanka bane' '' Sarki ne yayi gyaran Murya yace sai magana ta gaba.. Zancen auren Ahmad yataso nan da kwana 12. Dan haka n'a gama hada lefe '' komai sashin nasa duk angyara shi... Sannan inason ahada auren d'ana khadija.. Samad cikin zazzare idanu yace Khadija kuma Ah Ah nifa bayanzu zamu aurar da ita ba.. Sarki yace to uban me zatayi maka agida ne... . Ahmad yace kaide Sarki kacika rigima inbanda abunka duka nawa Khadija take kuma wai waye zaka bata muji inbe mana ba Alkur'an ba za'a daura auren yanzu ba sai nan gaba intayi hankali...... Abban Marwan saida ya murmusa yace kam buhu lallai ma... . Sarki dake sauraren su yace kungama Ko... Suka eh.. Yace uhmm daman Adamu dan Ambassador libya Abdullahi shine nabawa khadija.. Kunsan meyasa nayi haka.. Dukan su suka Girgiza kai da A'a suna sauraren shi... Kunga dai abunda yafaru wajen auren Adamu yaro ya birkice kaman mai Aljanu kuma nayi Imani baya cikin hayyacin sa yayi haka.. Shiyasa bayan biki da Mahaifin sa yasauko Daga dokin fushi nace masa kawai abashi khadija kanwar Samad din '' tunda shi ya Auri muradin sa... Hakan zekara mana karfin zumunci.. Yarima Samad yace ALLAHU Akbar kabiran. Sarki sake da baki yace kaga Yarima banson iya Shege me kake nufi ne... Mamy da Mama karama dariya suke ta kasa kasa.. Yarima gyaran Murya yayi yace tome laifina kayi abunda Alkhairi n'a jinjina maka... Cewa kayi zumunci zaka hada '' naga aiga Marwan nan shine inka hada kayi auren zumunci wancen kam ba auren zumunci bane auren hadi ne irin wanda kamun... Abban Marwan sossai ya d'ara yace yau dai naga Sarki da Yarima a fili mun ganku a rana.. Ahmad yace Abban marwan kabar shi yabashi Amsa muji me ze ce.... Sarki sake da baki yace Ahmad kaci uban naka kaida Samad din yan rainin hankali '' to naji auren hadi zanyi '' kai Samad d'anayi maka auren hadi ai kafi kowa samun Albarka.. Yarima Samad yace OK naji tunda bakada amsa ta.. Badai kaba Adamu ba to Allah yasa Alkhairi. Tabe baki yayi yace inafatan kagama jawabin naka ni zan tafi... Mamy cikin fada tace haba Yarima ya ana magana zaka tashi.. Komawa yayi ya zauna yace yi hakuri Mamy wallahi barci nakeji shiyasa bana fahimta bayanin sa sossai... Sarki yace naji dai Yarima auren kuma ya badu '' kace kishi kake da Adamu. Yarima Samad Dago kai yayi yana kallon Sarki tareda nazartan kalaman sa yayi murmushi yace ikon Allah indai haka zakabi da zancena tona amince dari bisa dari ya auri khadija kaikasan Inde banson auren nan bame yuwa bane kuma d kake cewa kishi akan me zanyi kishi dashi bayan '' be kasa ni ba a soyayya.... Sarki yace wayasani to.. Sossai sukayi tsare tsare yanda za'a gudanar da shagalin bikin. Nan take Sarki yakira Ambassador Abdullahi ya sanar masa '' ga lokacin da ake bukatar à kawo lefe.. Sossai Ambassador yayi murna yace InshAllah muma jibi zamu dawo dukan mu Daga england.. Amma yakamata ahada Adamu da yarinyar daze aura tun kafun ranar auren sudan Saba... Sarki yace InshAllah za'ayi haka yau za'a bata waya kuma 'za'a bashi lambar ta... Daga haka sukayi sallama.. Hatta ankon zasu yi ranar bikin da wanda za'a raba wa bayi kyauta da jama'ar cikin gari duka an tsara komai.. Sarki yace nidai kam bazani daurin aure Kano ba... Zan tsaya anan ayi na khadija gaba n'a... Kema Mamy bazaki je ba.. Mama Karama ce zata je ta wakilci Ahmad ita da Abban Marwan 'ga yarima Samad'' kuma nasan yan uwan mahaifiyar ku duk zasu tafi kanon gara araba biyu.. Kinga Mamy zaki zauna ku amshi suruka.. Kuma kibada Yar ki.. Mamy tace hakane Allah yasanya Alkhairi ya nuna mana lokacin lafiya da ameen kowa ya amsa.... Wuni Ranar Yusuf Sani yaro bincike ya wuni sossai akan Sarkin Adalai '' amma d'uk kasar daya duba babu shi babu me kama dashi... Hakan yasa ya shiga nauyin kasashen french dan yagani Ko ze dace.. Yabarshi akan gobe tunda Asuba zefara gudanar da binciken sa kafun lokacin daya diba yacika.... Kusan Karfe biyar n'a yamma Dakarun sojoji sukace gidan Maman Maryam.. Iske Abban maryam sukayi waje yana waya.. Cike da mamaki yake kallon motar sojoji yayi parking kofar gidan nasa... Kashe wayar da yakeyi yayi yadawo da hankalin sa akan su dasuke durowa Daga motar sa.. Babban cikin su ne ya karaso gaban sa taréda cire madubin glas dake Idanun sa '' yace sunana Sulaiman gaba tareda nuna masa ID Card dinsa.. Munzo ne mu tafi da Hajiya Farida Akan zargin ta Da ake yi tanada sa hannu wajen yiwa Shugaban Adalai sharri inkuna neman karin bayani kuzo office din mu.. Yanzu ina take ne... Abban Maryam bakin sa na rawa yace tana cikin gidan ni Mijin ta ne.. Dan Allah kubari mu sasanta '' babban nasu yace zancen banza kaga wasa a tattare damu ne.. Maza kayi mana jagora Muje ciki... Babu musu ya bude gidan jikin sa na rawa yashigar dasu har cikin gidan... Koda suka isa Falon iske Maman Maryam sukayi tana dukan Yar aiki kishiyar ta.. Yarinya tana ihu tana fadin wallahi hajiya zan bar miki gidan in koma kauyen mu... Sake da baki sojojin suke kallon junan su suna kada kai... Ganin bata gansu ba. Babban cikin su yace hajiya ayi mata rai hakanan Ko.. Cak ta Dago kai cikin gigita take kallon sojojin da suka kewaye dakin nata... Sakin yar aikin tayi bakin ta na rawa tace ku kuma Daga ina haka.... Babban cikin su yace ina fatan kece hajiya Farida.. Kada kai tayi Alamun itace...... Hajiya munzo mu tafi dake Umarni ne Daga Sarkin kwatano... . Cikin Rawar murya tace what............. Taku Har kullum Kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:56 - Nuriyyat: 9️⃣3️⃣ Tace what laifin me nayi muku.. Angwa suka nuna mata cikin tsawa yace wannan ma dukar da kike wa yar aikin naki shima ya shiga laifi duk da bamusan me tayi ba amma hakan ya nuna duk cikin zalunci ne wannan dukar da ake mata.... KUKA tasoma tana kallon mijin nata tace Abban maryam dan Allah kace wani abu mana zasu tafi dani.. Abban maryam yace Farida mezan yi musu bayan sunce sai sun tafi dake kije kawai zan zo gashi Maryam bata gida inta dawo zamu zo taré.... Hijab din ta ya shiga daki ya dauko mata taréda mika mata '' tasaka tana kuka tace n'a bani wayyo ni Farida Nice za'a tafi dani gidan Maza... Basu bata lokaci ba wajen sa mata ankwa ba hakan yasa nan da nan suka jata har cikin motar su.... .... Fulani tana zaune cikin dakin nata gangami yazo mata da abinci' 'hade da ruwa bakin ta na rawa tace nagode gangami saura lemu.... Tsawa ya daka mata yace shegiya munafuka ai ana bani lemu inbaki shanyewa nake' '' Badan ba'a bani dokar zaneki ba dayau kinsha bulala.. Sossai take kuka tace waini yar kwalisa Nice ke kwana awannan dakin... Gangami ya bushe da dariya harda rike ciki. Yace sannu yar kwalisa '' bari ayi shari'a kigani inhar kotu ta daure ki.. Alkur'an saikin gwammance da nan fiye da cen shasha kawai yafice yabar ta yana wake waken sa hade da fito.. Yarima Samad mikawa Khadija wayar ta daya kwace yayi tanata murna yace uhmm yarinya bakisan aure zakiyi bane shiyasa kike kaudi... Afili kuwa fadi yake yawwa khadija ta '' zauna muyi magana.... Zama tayi tana fuskantar shi tace yaya inajin ka..... Yace khadija nasan kinsan kaddara mekyau Ko mara kyau.. Khadija cikin sanyin murya tace nasani yaya tunda malamin mu '' yana gaya mana... Jawo ta yayi jikin sa yace yawwa yar kanwata.. Kinsan yayan ki Ahmed zeyi aure kuma Asiya kawar Rahama ze aura.. Kekuma Adamu zaki aura dan abokin Sarki ambassador libya.... Arazane ta Dago kai tana kallon sa ta maimaita aure a fili. Make kafada tayi cikin kuka tace wayyo ni khadija yaushe nakai aure '' yaya kubari nakara girma wayyo Mamy banaso.. Kallon ta yake yana Murmushi da shikadai yasan ma'anar sa '' yace uhmm dijat dîna auren babu fashi banine n'a hadaba tsoho me ran karfe ne '' Inkinada ja je ki same shi. Kawo wayar insaka miki lambar Adamun '' zan kira shi ince kinbude waya 'yakira ki' 'wallahi inkika masa rashin kunya zaki sani.. . Khadija sossai take kuka wai itace za'a ma aure kuma auren dole' 'mijin maci Amana' 'maganar zuci take ita kadai.. Ganin haka Yarima Samad tashi yace kinga zanshiga ciki ina Àntyn ki.. Tana ciki tabashi Amsa atakaice koda ya shiga dakin iske ta yayi zaune tana karatun Alkur'an ahankali muryan ta ke fita.. Samun wuri yayi ya zauna kusa da ita... Ganin zuwan sa yasa tana kai karshen aya '' tayanke karatun '' Murmushi ta sakar masa mai sanya shi a gajimare... Yace hubby karatu ake '' nazo bita.. Dariya tayi saida fararen hakoranta suka bayyana '' habawa '' ai saidai ka koya mun shugabana takarashe zancen tana kokarin tashi tsaye.. Kusan taré suka tashi '' cikin kallon da yake binta dashi 'mai wuyar fassara yace za'a bani Ko.. Uhmm Amjad wai kai bazaka barni in huta bane' 'ina fama da danka A'ciki n'a' kaikuma uba ka hanani sakat.. Uhmm Rahama ta ai duba lafiyar dan namu zanyi kema kinsani.. A'a bansani be cewar dan haka ka kyaleni barci nakeji kace gobe zamu garin su Mamy sokake in tashi da gajiya ne..... Uhmm Hubby duk wayon naki saifa nayi haka kurum yau kwana uku kenan ana jamin rai.... Dariya take tace wayyo Mamy zoki dauke ni adakin Amjad 'saiya cinyeni tass ya ajiye kashi.... Dariya tabashi harda rike ciki yace uhmm watau Mata ta tayi baki' 'har kin iya fadin cinye wa... Hakadai yajata sukaita hira be mata komai ba. amma tasha murza' 'dan yana kiyaye abunda likita yace akan barin ta' 'tahuta har cikin jikin ta yayi kwari.... Kashe Gari.... Tunda sassafe bayan yadawo Daga Sallah Asuba kiran Yusuf ya shigo wayar sa... Yana ganin Yusuf ne cikin hanzari ya Daga... Dagacen bangaren yace' '' Yarima Samad n'a samo inda mahaifin ka yake yana kasar Gabon.. Cikin rudewa Samad yake maimaita Gabon '' yace tome yakai sa wannan kasar kuma a Gabon din wani unguwa yake..... Nan da nan Yusuf ya tura masa duk wani bayanai n'a gidan da yake ciki..... Yace masa a yau dinna zasuje daukar Saratu amma Yaran sa '' ze tura '' Yarima Samad cike dajin dadi yace inason à ajiye mun ita a kano innazo bikin Surukina da Kanina zan tareda ita zamu tafi kwatanon kaga shari'a ze tafi daidai Yusuf yace karka damu yau InshAllah za'a je à dauko ta kuma zamu ajiye maka ita a kano.. Godiya Yarima Samad ya shiga yiwa yusuf tareda masa Adua Allah yajikan baban sa da wan sa da magabata '' yusuf ameen ameen ya furta Daga haka sukayi sallama.. ************************ Kano Dakarun sojoji mota daya suka tafi unguwar rijiyar lemu '' gidan wani Alhaji mai naira '' nan gidan Saratu take zaune basu bata lokaci ba.. Kai tsaye suka nufi gidan '' bindigogi da suka nunawa yan cikin gidan ba karamin razana sukayi ba.. Babban su cikin zazzare idanu yace Ina Saratu take.. Baki narawa matar megidan tace tana kwance daki tana barci...... Cikin tsawa yace ina dakin yake ? Nuna masa dakin tayi da yatsa hakan yasa su uku suka nufi dakin '' hankada kofar sukayi da kafafun su '' koda suka Shiga dakin sai dube dube suke suka hangota kwance tana buga uban munsharri bakin nata abude tama mance inda kanta yake... Da bindiga suka tashe ta Arazane ta tashi tana salati ganin sojoji har uku à kanta kokarin tayi magana take.. Babban yace kitashi Muje inmunje cen kin karasa barcin naki... Cikin Rawar murya ta sauko Daga kan gadon tana neman hijab din ta.. Tace dan Allah menayi muku ne.. Anturo mu ne Daga shugaban sojoji Yusuf Sani Yaro... Jin anbanci yusuf hankalin yayi mugun tashi tasan case din bakarami bane Sam t'a mance da batun Masarauta n'a neman ta '' shiyasa batakawo Ko su bane... Sata gaba sukayi 'cikin izza suke suna mata hanyar da zatabi.. Matar megidan baki na rawa tace ranka ya dade inane zaku kaita in mun tashi.. Babban cikin su yace kika zo sunan ki sorry zamu hada dake mu rufe.. Jin hakan yasa taja bakin ta tayi shiru suna kallo suka tafi da Saratu 'cike da izza da takama...... Unguwar makil yake da jama'a ganin yanda suka jefa saratu cikin mota.. Gulma ya barke a unguwar' 'wasu n'a fadin wannan matar Kodai yar damfara ce kullum dai saidai muka tana fita asirrince'' kuma sai d'are. Na kusa dasu yace Falyakul khairan auliyas mut. Mudai bamusan dalili kamata ba 'koma daidai menene Allah yakyauta da Ameen kowa ya amsa.. Suna kallo motar tabar unguwar. Ayau ne su Mama da anty suka tare sabon gidan nasu. Sabon fourniture sheik yayi masu.. Yan uwan da à bokan arziki kowa yazo yana ta kallon gidan' 'sake da baki ake ta yaba kyau da tsaruwan gidan... Mama tacewa Aminiyar ta kinga Sheik yanzu yafara sakar mana mara muyi fitsari' 'ai wannan gidan shine gidan sa n'a farko daya fara siya a' kano.. Amma ya ajiye mu àcen gidan Duk da cen din ma babu laifi.... Aminiyar mama tace kedai Aisha kibar zancen wani gida'' ki dawo da hankalin ki kusa' auren sheik befi saura sati daya ba za'a ce me kika shirya koko kin zuba idanune wata takara zuwa ta kwace miki miji... Daga Sama tajiyo muryan Sheik n'a Fadi ba idanu ta zuba ba har kafa.. Ahankali yake taku har ya iso gaban nasu.. Cikin hada Fuska yace uhmm ke Suwaiba kike Ko Sharifa nakasa haddace sunan ki... To bari kiji duk abunda kuke ina sane gidan yan bori da gidan malamai duk ina sane 'kallon ku nake ita Aysha dayake sakarya ce bagidajiya takasa gane me son ta.. Yo mai son ta mana. Taya kullum kike barin gidan ki kina zuwa tarwatsa mun nawa... Sossai Suwaiba ta tsoro ta ganin yanda Sheik yakoma kamar wanda ze buge ta.. Wallahi Daga yau n'a rabaki da Aysha mata ta kuma inna kara ganin kafafun Ki nan gidan uhmm basai na fada ba.. Kekuma Aysha wallahi kika kara zuwa gidan ta koda satar hanya ne inhar nasani nidake har Abada mun rabu inbanda jahilci da biye biye ake samun kan miji '' kiyi biyayya kigani in baki rabauta ba.. Kullum kina yawo da zani daban riga daban '' babu kitson kirki bare burgewa '' kullum babu gyara ahaka kikeson maganin bokan naku yayi aiki... Sannan kina maganar cikin mata ta Sa'adatu zaku zubar Ko uhmm tunda kune kuka busa musu rai to sai ku kashe su kar nake kallon ku.. . Aysha ina hakuri dake bakya ganewa wannan auren Saboda ke n'ayarda zanyi shi da inajin dadin zama dake tabbas babu auren da zan kara '' itako Ànty bata iyawa ita kadai kekuma kinyi sake dan Allah gyara kanki nace ki gyara kanki... Sassaita nutsuwar sa yayi yana kallon Suwaiba yace yanzu kina iya tafiya Ko n'a sallame ki babu ke babu indo.... Cike da Jin kunya Suwaiba taringa rabawa ta gefe gefen gidan tafita tana fadin amma mutumin n'an ya shammace ni.. Millions daya kacal n'a samu hannu aisha naso insamu sukai goman.. Amma bakomai dankoli yaci riba tafada cike da takaicin rabasu da sheik yayi... Tana Fita yadawo da kallon sa akan Mama da tayi kasa da kai yace ke indo ina rabaki da kawayen banza bakyaji Ko uhmm ta yaro kyau take bata karko.. Yana fita gidan kai tsaye kofar gida yaje yasamu waje yazauna tareda bude WhatsApp dinsa.. Ganin Sakon hassana ya shigo.. Ta rubuta.. Haba Masoyina uban yaya n'a muna hira najika shiru uhmm my love kaifa nake jira kayi shiru kafa San auren namu yau saura sati uhmm... Murmushi yayi yana karanta sakon ta... Voice yayi mata yace habibity n'a yi hakuri na dan je gun uwargida ne. Kinsan ku Mata '' saida kulawa... Tabe baki tayi tareda rubuta kace kana gun Babban antin tamu yaushe zaka hadani da ita... Sheik ya rubuta kibari dai kizo yanzu kanta yadau zafi anata hada hadan tarbon Ki gimbiya ta.. Sossai ta dara Daga kwancen da take '' tace masoyina yace naam habibity inajin ki... Nifa in ankawo ni gidan naka kasan me.. Yace A'a saikin fada habibity n'a.. Nidai ranar dazan taré dakin angona uhmm sujjada zanyiwa Allah dan godiya ingayamaka sati daya zaka dauka baka je aiki ba... Shafa gemun sa yayi yana murmushi yace habibity n'a inban je aiki ba sokike su Sa'adatu suce dadin angon ci ne yahana... To menene da sun fada babu komai fa kasan wata bazawarar tafi budurwar wallahi... Sossai ya dara yace kash habibty lokacin Sallah yayi zanje bada Sallah saide zuwa d'are bayan isha'i kafun n'a kwanta zamu hade yau fa dakin Uwargida nake dakin nata ba'a waya fa.. Sossai ta dara tace ayya nima nakusa mallakar ka kaga babu me hana Jin ka ranar kwana n'a... Sheik yace hakane habibty bye sai anjima inmun hadu... Mama Sheik n'a fita tarusa uban kuka tace shikenan yarabani da suwaiba kuma yasan sirrina yazanyi ne... Uhmm Wallahi zanfara adu'a ina hana idanuna barci akan Allah ya tarwatsa wannan auren itakuma Sa'adatu Allah yasa kada ta haihu lafiya........ Ànty ce suke saukowa Daga sama ita da yan uwan ta cike da farin ciki tace Kunga ga Maman salma cen ku gaisa.. Cike da farin ciki suka taho gun mama '' yayar anty da kanwar ta sukace Maman salma inawuni dafatan kuntare lafiya to Allah yasa kundawo Asa'a.. Mama dariyan dole tayi tace Ameen ameen har zaku wuce ne.. Sukace eh zamu tafi munga gida yayi kyau sossai musamman sashin naki yafi daukar idanu.. Mama tace kai haba wai dagaske kike hindatu.. Kwarai kuwa wllh dagsk muke suka karashe zancen tareda fita... Mama bakinta awashe sun yabi sashin nata tace Allah yakaiku gida lafiya... Cike da mamaki Ànty tayi Jin furucin Mama duk zaman da sukayi bata tabajin tayi adua mekyau à kanta Ko yan uwan ta ba... AMEEEN dukan su suka amsa....... ************************* Salma zaune take tana shirin zataje gidan iyayen ta.. Kai tsaye motar da Al'amin yasiye mata ta bude ta shiga. Mai gadi bude mata get yayi cike da takama take tuki tareda hawa kan titi... Tuki take tana kada kai cike dajin dadi wai yau itace da motar kanta uhmm nasan Matar Samad batada mota... Uhmm innaje ma zanje gun Abby in karbi kudin da shegiyar tace abani 'Ko mai naringa sawa mota ta.... Asiya tsaf tashirya itama dan zuwa sabon gidan su Mama' ita da mahaifiyar ta zuwan su yayi daidai da isowar Salma sake da baki suke kallon wacece wannan tazo a bakar mota '' duk da basa gani sossai amma sun tabbatar wannan tukin mace ce.. Asiya sake da baki take kallon Salma dake kokarin fitowa cikin motar tana sanye cikin doguwar shadda gezner 'ta yafa farin gyale hannun rike da ash din jaka da takalmi hash mai tsini' simple makeup tayi hakan yasa tayi kyau tayi fresh. Asiya fuskar ta dauke da mamaki tace Kai Salma kece Rufe motar nata tayi tareda karasowa kusa dasu '' tace Uhmm anty Asiya kenan ke bakisan nayi nisa bane nawuce raini ba.. Asiya tace uhmm Salma bani labari arziki mijin naki yayi.. Salma tabe baki tayi Ànty Asiya ai nima dawowa nayi n'a iske Al'amin yayi Arziki.. Asiya tace Kai salma wani irin aiki Al'amin yasamu ne... Salma tace inaruwana da aikin da yakeyi nidai kawai daula muka samu '' kudai yan bakin ciki bakwa ganin mutum yaci gaba saiku ringa neman mugun suna suka daura masa... Asiya tace haba Salma meye abun bakin ciki dannace meye sana'ar Al'amin '' kina matar sa bakisan aikin sa ba mekenan akai.. Allah yabaki hakuri Salma Allah yakara arziki da daukaka.. Ameen ta furta inda gaske kike dan keda Rahama mugun hali gare ku.. Asiya barin Salma tayi tana tabe baki tareda yin cikin gidan tabi sahun maman t'a... Salma n'a kokarin shiga cikin gidan... Sheik ya dakatar da ita tahanyar ihun kiran ta.. Cak ta tsaya tana kallon sa harya karaso.. Yace yanzu Salma gyale kika koma yafawa ina hijab dinki Ko bakida sune kar inkara ganin ki cikin wannan shigar ta gyale.. Naji labari acikin gari wai mijin naki yasai gida da mota surutu ake mun ba'a San sana'ar sa ba.. Bazaki shiga mun gida ba harsai kin fadamun meye sana'ar da mijin naki yake... Maza juya ki wuce inajin Asiya tana miki magana harda zagin ta dan ta gayamiki gaskiya to badaniba ba..... Cikin kunan rai da tafasar zuciya salma ta juya tana kuka ahaka taja motar tata tawuce gidan nata.. ****************** England Adamu ne zaune yana chattin da khadija wacce Dakyar take maido masa reply.. Yace Amarya ta yakike ygida ya antyn ki Rahama da yayan ki Samad... Lafiya lau suke tabashi Amsa atakaice... Adamsy cike da Jin dadi tamasa reply yace yawwa Amarya nan da kwana uku zamu zo kwatanon nida Abba n'a... Lefe kuma jibi yan uwana zasu kai sai su jira sai andaura sai su koma... Shiru tayi tarasa mezata ce masa... Khadija ya furta hakan yasa ta kara maida hankali akan wayar tace naam... Wai naga kin kasa sakin jikin ki dani kona miki laifine dan Allah ki gayamin... Cikin yin kasa da murya tace to bakai bane wanda ya fasa auren......... Taku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:56 - Nuriyyat: 9️⃣4️⃣ 09069080725 Toba kai bane wanda yafasa auren anty Rahama ba '' sokake in saki jiki dakai nima kazo kace kafasa Ko. Sake da baki Adamu yake sauraron ta ikon Allah ya furta afili sannan yace haba khadija waye besan kaddara ba.. Haka Allah yatsara tun farko niba mijin ta ne bane '' ki fahimceni kuskure ne yariga yafaru 'badaman ayi tariya bare a gyara shi.. Shiru khadijat tayi tana sauraren sa' 'cikin takaita zancen tace Allah yakyauta.. Ameen ya Amsa mata kokarin yajawo hankalin nata yake dan ta sake dashi sossai.. Haka dai ya lallabata suna hira....... Yarima Samad makale da Rahama à la dole shine ze saka mata kayan ta kala biyu da zata saka a jakar ta.. Uhmm Amjad dîna kabari n'a saka mana '' kaga kwana zamuyi Ko.. Haba hubby n'a ni ne nadace da in zaba miki kayan da zaki saka. Cike da mamaki take kallon sa ya fiddo mata tareda shirya su tsaf a jakar ta.. Cikin marairaice fuska yace baby n'a adan taimakamin n'a kwana biyu ban taba ba... Rike da baki take kallon yanda yakoma kaman karamin yaro yana kokarin cire mata riga.. Kasa hanashi tayi '' ganin haka yasa yakara azzama wajen isar da sakon shi.. Awannan ranar dai ahankali ya gudanar da komai wai kada babyn shi ya wahala.. Rahama kam 'sossai hakan da yayi ya mata dadi' kusan a tare sukayi wanka. Bayan sun fito 'suka sake yin sabon shiri' inda Rahama ta sanya babban leshi n'a malaysia har wani shainin'g yake. Dinki riga da zani sossai ya karbe ta kasancewa Milk color.. Shima Yarima Samad irin wannan less din yasa anyi masa aiki da Milk din zare ' rigar iya gwuiwar sa ta tsaya sossai shigar ta masa kyau ga hular sa yadaura Milk'' cikin hanzari ya sako takalmin sa haf cover tare saka farin glass.. Sake da baki Rahama ke kallon sa tace wannan kwaliyar fa '' yau shirin yarbawa kayi.. Mukayi dai zaki ce yabata amsa a atakaice. To naji mukayi amma dai nasan harda yan mata zaka nunawa wannan adon naka... Uhmm Keko Hubby yan mata me zasu yi da mijin naki '' wanda Sam ya makance akan son ki. Ko sun shigo wahala zasu sha 'dan kwalliya bazata biya kudin sabulu ba. Tabe baki tayi tana dariya uhmm Amjad anya kuwa' kana samun sabuwa cewa zakayi ai aure kaddara ce waya mutu 'waya dawo.. Hubby n'a kenan tunda Abbana beyiwa Mamy kishiya ba' 'kema haka bazan miki ba... Kai kai nidai Amjad banson daukan Al'kawari da bazaka iya cikawaba.. Nifa inma auren zaka kara kasamo mai hankali wacce zamu zauna lafiya' 'dan ma dai Ahmad yayi mana shigo ba zurfi Asiya naso inbaka ka aura' yanda zamu hade nida Aminiyata Ko bayan raina inada tabbaacin Asiya zata rike mun yayana bisa Amana... Dariya ya sakar mata tareda lakacar mata hanci 'uhmm hubby n'a Keko'' mubar zancen Allah babu ke babu kishiya tunda naji m'a kinaso.. Dariya ta fashe dashi tace au kana nufin daman mata dan suna nuna basu son kishiya shiyasa ake musu.. Eh mana dan muga iya gudun ruwan su'' da kuma mu ragewa kan mu wahala.. Sossai ta dara hakan yasa yayi Murmushi yace wife naci gari fa kinsan kalmar da kike min rowa kuwa.. Girgiza kai tayi tace A'a maigida n'a saika fada.. Baki taba furta mun kalmar je t'aime 💜 Ma'ana ilove you.. Rufe fuskar ta tayi da tafukan hannayen ta ' tace uhmm kaima ai baka taba gayamin ba' saini ce mara aji.. Haba Hubby me abun rashin aji anan bayan 'nasan komai tattare dake ina kwanciya dake.. Sake da baki Rahama take kallon sa tace uhmm nifa haryanzu banyarda kana sona ba.. Kaga Muje inmun dawo mun karasa zancen' ' Please hubby matso kusa dani ki gayamin kalma me tsada tareda rufe idanun sa' 'hannayen sa ya bude Alamun tazo' 'ganin haka yasa tafi ce zuwa falo. Koda tafito falon iske khadija batanan Faruk da Aminu ta tarar zaune suna jiran sa.... Faruk bakin sa dauke da Murmushi yace Amarya bakya laifi ina Yarima yake ne.. Murmushi ta sakar musu tareda gaishe dasu. Uhmm yana ciki tafada atakaice tareda zuwa sashin nata.. Ganin tafita zuwa bangaren ta yasa Faruk fadin kai Aminu bara inleka wannan dan Iska shi kadai ake jira yana bata mana lokaci... Koda ya shiga dakin iske Samad yayi Idanun sa arufe yana fadin haba My Rahama kizo ki rungume ni 'mana nace miki wannan kalmar zaki fada min in samu sukuni... Rike da baki Faruk ke kallon sa yana Murmushi yace à zuciyar sa wannan yaron anyi jarababbe wallahi.. Ganin Samad n'a kara bude hannun yana wani karya murya oya matso nan hubby' 'tunda bazaki zo ba' 'bari ni inje'.. Aguje yakaraso wajen Faruk yarungume shi.. Jin kamar ya rungimi kato beji dukiyar Fulani ba '' yasa shi bude Idanun cikin Sauri... Caraf Idanun su ya tsarke cikin juna shida Faruk.... Zazzare idanu yayi yace wai Allah dan iska me kakeyi anan wannan ai daukan Alhaki ne... Faruk dake dan gyara rigar sa da Samad yajawo dan runguma yace akwai dan Iskan daya kaika ka kwana daki daya da mace amma kuma ba muda sukuni Kodai zaka fasa tafiyar ne Malam Tabe Tabe... Tsaki Samad keta jerowa yace kash wannan game over n'a buga. Amma bakomai zan rama ne naji din ni Tabe Tabe nake kaikuma fa.. Kai bara kaji ingaya maka nidin nan uhmm. Fadi mana cewar Faruk yana kallon kwayar Idanun sa.. Kawai abar zancen da naso in maka Rashin M. Faruk yace ni yanzu akwai rashin mutunci da bansanka dashi ba.. Nidai maza ka fito Muje tabe tabe.. Kuma naji Karima tace da ita za'a.. Yarima Samad yace eh da Karima Za'a je tama kusa barin Masarautar nan ita da Iya Firdausi... Faruk yace Saboda me zatabar masarautar n'an yarinya mai hankali. Ka yantata ne ? Shiru Yarima Samad yayi yace Karima ba baiwa bace '' Zazzare idanu Faruk yayi yace kamarya kenan fahimtar dani... Samun wuri sukayi bakin gadon nasa suka zauna suna face din juna.. Kamar yanda kaji nace maka haka zancen yake Karima ba baiwa bace... Diya ce ga shugaban Kasar Niger. Mahaifiyar ta Mata ce ga shugaban kasa... Faruk cikin Razana yace Samad kai zaka warware mun wannan maganar ta matukar daure mun kai... Wayar Yarima Samad ne yafara ring yana dubawa yaga Mamy ce... Yasan fada zatayi akan su kadai ake jira.. Uhmm Faruk kabari inmunje bohicon zanbaka tarihin Karima yanzu ga Mamy n'a kira babu lokaci tashi muje... Tashi sukayi suka fito iske Aminu sukayi hankalin sa ya karkata akan TV.. Ganin fitowar su yasa ya Mike yace kai Faruk meya rikeka daga zaka kirashi.. Jikin Faruk à mace yake Jin wannan zancen akan Karima.. Babu komai Aminu Muje Ko yafada asanyaye... Samad ihun Kiran Rahama ya shiga yi.. Aminu yace yanzun nan tafita da jakar ta dan haka mu tafi kawai... Koda suka iso Rarfajiyar Mamy n'a ganin Samad tasoma Fada.. Tace haba kai kullum in za'a je inguwa dakai sai rai yabaci tundazu ka shanyamu har Rahama ta gaji da jiran ka... Tafito ta barka ciki. Kwantar da kai yayi Alamun ban hakuri yace natuba Mamy. Babu bata lokaci suka d'au hanyar zuwa bohikon dukan su harda su Faruk da Aminu da Karima 'su Khadija ana Murna za'a je gun kaka ziyara.. Samad Sam beso Rahama ta shiga motar su Mamy ba.. Ba haka yaso ba.. Faruk duk jikin sa a mace tun lokacin da Samad yasoma bashi labarin Karima.. So yake ya kalleta dakyau'' cike da mamaki.. Aminu Da Samad kadai ne ke fira a motar ' su biyu ke bayan kujerar mota.. Faruk n'a Tuki Ahmad nakusa dashi a gaba.. Shi Ahmad murmushi yake akan Asiya Sam haryanzu Ko waya betaba hadasu ba.. Yana lissafin yanda zeci gidan ta badai shi ta zaga Wata zuciyar tace Anya Ahmad yin haka ba kuskure bane 'inka sake ta zaka samu matsala da iyayen ka kuma ka basu' kunya.. Tabe baki shiyakadai yana maganar zuci yace uhmm to koda na saketa din Ko sunyi fushi n'a kwana biyu ne zasu huce... Samad dake kallon keyar Faruk Yace kai kabi damu à hankali fa karka jefamu cikin rami kajawa mata ta asara... Darawa Dukansu motar sukayi harda Ahmad. Aminu yace kai Tabe Tabe tunda kayi aure shikenan bamu da ta kan mu ka ishe mu ka gallabe mu.. Nima dai auren nan zanyi inhuta haba dan Allah.. Faruk dake murmushi yana Tuki yace meye dan mun mutu iyaka dai tayi maka takaba da ankwana biyu ta samu wani mijin ta aura... Sossai Yarima Samad ya Girgiza Jin wai zata samu wani mijin ta aura. Yace dan bakin cikine kai Faruk ta Allah ba takaba ga Kabari n'a ga n'a Rahama InshAllah taré zamu mutu.. Sossai suka d'ara haka sukayi ta fira har suka isa garin bohikon.... Kai tsaye gidan Liman Ahmad suka nufa.. Iske shi sukayi waje yana koyar da dalibai. Ganin motocin su yaga tambarin gidan Sarauta yasan eh lallai bakin kwatano ne suka iso..... Nan da nan ya sallami dalibai tareda koma ciki.. Koda suka iso. Parkin space suka paka motocin su... Lale Lale Lale cewar *Iya Gari* kakar su Samad wannan sunan ake kiran ta àgarin Asalin sunanta Amina.... Samad bakin sa dauke da murmushi yace Iya Gari lallai matar nan bakya tsufa.. Tabe baki tayi tace taya zan tsufa kuna ta dankaromin kishiyoyi harda maigida n'a Ahmad shima kishiyar zemin.. Dariya suke nan da nan suka nufi masaukin su.. Firdausi Autar su Mamy ce tafito Daga dakin ta aguje tanufo Mamy ta rungume ta '' tace anty Habiba kin zama me iyali. Kallon Rahama take wacce suke gaisawa da Iya Gari tana mata tsiya akan ta kwace mata miji.... Firdausi tace kai kai wannan ce Matar Samad kamar nasan fuskar nan.. Rahama juyawa tayi tana kallon Firdausi tace '' la la anty fiddo kece.. Sossai Firdausi ta rungume ta '' tace Rahamatullah wai dan Allah dagsk kece matar d'ana '' shiru tayi tana murmushi.. Yarima Samad yace Mama firdausi kinsanta ne.. Kwarai kuwa nasan Rahama Abdurrazak. Mun hadu da ita Asaudiyya ita tana karatu ne''nikuma munje umra' sossai ta ringa koyamin karatu 'katuna wataran muna waya dakai lokacin inacen' 'har nacemaka wallahi wata yar karamar yarinya ta burge ni sossai ga tarin ilimi akan ta har daurani take akan karatuna' nace maka 'nima da Allah zesa yata Aisha zata zama kamar ta danaji dadi. Kacemin ai abun rabone da dagewan iyaye... Yarima Samad cike da Jin dadi yace kwarai kuwa natuna ashe itace uhmm Allah yayi kunsake hadewa' à matsayin yar ki.. Mamy cike da Jin dadi tace MashaAllah abu yayi.. Wai ina yaya Auwal ne. Da Sani.. Bata gama rufe baki ba sai gasu '' sun taho harda baban nasu... Cike da. Jin dadi suka kara gaisawa da mamy. Abban su sossai yaji dadin ganin su. Yace yau dai Samad yazo mun da Amarya kuma babu wanda ya isa yatafi da ita.. Yarima Samad sossai ya d'ara yace uhmm banga kana aiken kudin cefane ba.. Liman Ahmed kallon Rahama yayi yace ke Rahama kullum bakina Jin alert awayar ki ba.. Cikin zazzakar Muryan tace Ko yanzu ma sun shigo kudin..... Gabadaya dakin dariya suka sa... Bayan sunyi ciye ciye dukan su.. Rahama tabi Firdausi zuwa dakin nata.. Sossai Samad ya takura.. Sai bayan Ish'ai Liman Ahmad yakira dukan yayan sa harda Su Faruk da Aminu ' Samad da Ahmed. Cike da nutsuwa kowa ya zazzauna kasa. Yace yawwa game da maganar Farida ne.. Gaskiya yarinyar nan ta cuceni ta cuci kanta nabata tarbiyya Allah ne shedata' kuka yake sossai yace shine zata janyo abunda ze bata martaban gida ni Liman. Duk hukunci da Aka zartan akan ta babu ruwana wlh ita tajawa kanta.. Sannan zancen Maryam zata dawo nan hannuna tunda mahaifiyar ta bata gida 'kuma naji ance uban nata yayi aure.. Auwal yace hakane gaskiya gwamma ta dawo hannun ka. Zatafi samun kulawa kuma zata nutsu.. Sannan maganar mijin Habiba da baya kasar nan shekara shidda. Anya wannan zaman me billewa ce banason abunda ze kawo mace ta fada halaka.. Dan haka asan abun yi... Yarima Samad yace Liman mun gano inda yake.. Nan ya shiga bawa liman labarin abunda yafaru a masarautar da dalilin barin gidan nasa dakuma inda yazauna 'dakuma inda yake ayanzu.. Sossai Mamy ta Girgiza Jin wai aikin gadi yayi agidan su Rahama.... Kuma yanada masaniya akan inda yake amma be sanar mata ba.. Tabe baki tana kallon shi Tace kai Samad kasan inda yake shine kabarni a duhu. Kuma har gidan su Rahama yazauna Daga kai har ita babu wanda yataba fadamin.. Yarima yace ita kanta Rahama batasan shine ubana ba saida taga hoton sa.. Kuma kinsan batada surutu bata fiye magana ba.. Inhar ba annemeta da zancen bane.. Firdausi tace hakane Tome zata ce miki kina uwar mijin ta.. Faruk yace gaskiya ne kam bazata ce komai ba Inde Rahama ce.. Nan. Dai. Fira ya bârke tsakanin su Liman yace maryam gobe yakeso ta taho bohikon din in bikin khadija ya tashi taje tadawo.... Sun zauna suna ta tsara yanda zasu yi shagalln bikin Ahmad da Khadija.. Kwanan su uku àgarin duk dangi saida aka zazzaga da Rahama '' masu zuwa ganin ta kuwa makil kasancewar ta diyar sheik Abdurrazak.... Karima kuwa sossai taringa bin Rahama duk inda zata sa kafa à garin. Duk yanda Faruk yaso Samad yabashi labarin Karima abin yaci tura yabar shi sai sun koma kafun su tafi Kanon ze matsa masa dan yaji labarin komai.. Koda Maryam ta iso bohikon Liman Ahmad '' cikin Almajiran masu daukar karatu wajen sa yayi masa Al'kawarin bashi auren Maryam 'sadaki da iyayen sa kawai yake bukata.. Maryam tayi kuka harta godewa Allah yanzu itace aka bada auren ta kamar mara yanci' uhmm. IYA GARI NAN NAN TARINGAYI DA Mamy da Rahama '' ita da yayan ta firdausi da Auwal da sani.. Suma sunce zasuje biki. Amma iyakar kwatano. Rahama tasamu kyautuka agun yan uwa da à bokan arziki.... Karfe biyu suka baro garin cike da kewa.... Sai bayan la'asar suka isa kwatano dayake babu nisa sossai..... Suna isa gida. Kai tsaye kowa yayi sashin nasa... Faruk hango Karima yayi tana ta buga uban sauri zata wuce dakin nasu.. Muryar sa ta sinkayo yana fadin dakata dan Allah.... Cak ta tsaya gaban sa cike da ladabi tace naam yaya Faruk gani... Kallon ta yake cikin idanu yakura mata idanu 'sossai ganin mugun kyawun ta dabe taba lura ba saida ya firgita shi yau ne karo n'a farko da yayi mata kallon tsafta... Kallon dayake bin ta dashi yayi yawa hakan yasa tace uhmm yaya Faruk inajin ka kayi shiru sonake inje inyi sallah... Dawo da nutsuwar yayi yace yawwa Karima. Daman ke yar Shugaban Kasar Niger ce.. Cikin zazzare idanu take........... Taku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:56 - Nuriyyat: 9️⃣5️⃣ 09069080725 Cikin zazzare idanu tace ina kaji wannan zancen.. Sake da baki take kallon sa zuciyar ta na tsananta bugawa.. Murmushi yayi yace yanaga duk kin rude Daga tambaya.. Daga bakin dabe mun karya naji kema kinsani.. Shiru ne ya ratsa n'a wasu dakiku tace kabari shugaba n'a inyabani izini zan gayamaka.. Tabe baki yayi yace nima ai shugaban naki ne nida shi duk daya ne Karima... Hakane yaya Faruk '' to kabari zuwa dare n'a nutsu inka dawo zanbaka labari... OK to Allah yakaimu ya furta tareda barin wajen itakuwa tawuce cike da mamaki ya akayi Yarima Samad yagaya masa. Bayan Isha'i kuwa saiga Faruk yakara dawowa wannan karan Gun Samad yatafi direct. Koda ya isa sashin Yarima ya iske shi zaune a falon sa shikadai système n'a gaban Idanun sa sanye yake da médical glass. Yayi zurfi acikin aikin da yakeyi hakan yasa beyi saurin Jin Sallamar Faruk.. Dafashi yayi yace kai Tabe Tabe wai aikine yatashi haka.. Dago kai yayi yana kallon Faruk yace kai yada zuwa gidan masu aure awannan time din.. Faruk darawa yayi yace naji dai dan iska gunka nazo. Bismillah Samad yace yana nuna masa wajen zama.. Hakan yasa Faruk y azauna yana fuskantar Samad dake kokarin rufe système din sa.. Uhmm inajin ka kazo ne akan tafiyar mu Kano ne.. Faruk yace Duka dai amma abu n'a farko shine kaban labarin Karima daka fara bani munje bohicon kaki karasa mun sauran bayanai.... Yarima Samad cike da mamaki yake kallon sa yace kai kai yanzu kan wannan zancen kasa harna rufe système dîna bangama aiki ba.. To meye dan karufe système din kai din ma ai gulma ce bawai aikin zakayi ba... Ni dai gayamin kaine saurare.. Idan naki gayamaka meze faru ne ya tsare sa da idanu.. Uhmm Aikuwa inkaki gayamin babu inda zanje kuma wallahi baka isa ka tashi Daga nan ba. Zanga ta inda Rahama zata ganka.. Jin haka Yarima Samad yace uhmm tunda kace haka zauna inbaka labari nasan ba mutunci ne dakai ba saika aikata abunda ka fada din yanzu ni nayi hankali banson banje naga sahibata ba... Kamar yanda nagayamaka Karima ba baiwa ce diyar shugaban kasar Niger 🇳🇪 ce.. Shugaban Adalai yace kasar niger wajen wani taro da Aka gudanar n'a sarakuna.. Bayan anwatse taron 'gidan Shugaban kasar ya sauka maimakon Hôtel. Cewar shugaban kasar Alh Salihu yawuce zama hôtel Saboda irin Adalcin sa..... Bayan ya isa fadar shugaban kasa yasamu masauki me kyau cike da kulawa... Koda shugaban kasa yazo dan zantawa da shugaban Adalai.. Zama sukayi yaringa tsara masa yanda ze tafiyar da mulkin sa batareda hakkin kowa ba.. Sossai shugaban kasar Niger yaji dadin jawabin sa kuma ya gamsu da duk hujjojin daya bashi... Suna zaune suna tattauna sukaji ihun Iya Firdausi ita da Karima 'daman Shugaban kasar yasaba Jin haka... Shugaban Adalai yace suwaye ne suke wannan ihun kamar mata.. Shugaban kasar ya zabga tagumi yace wallahi tunda wata Kanwar ta tazo gidan sabani yashiga tsakanin su akan bata sakar mata kudi' amatsayin ta na matar shugaban Kasa ita Firdausi nuna mata take saina bata sanna itama tabata amma kanwar Sam taki fahimta tace Ko motar hawa bata dashi amma yayar ta tana hawan n'a million dari. Aranar dai da sukayi wannan fadan ina falon. Karshen zancen ta gayamata InshAllah saita zama abun gudu 'kuma daulan saiya gagareta indai sunan ta Asma'u zata gani.. In gayamaka adaren ranar ihu suke ta itada yar ta Karima. Har suna neman hanyar guduwa subar gidan dan akwai sécurité hakan yasa basu samu dama ba... Yanzu shekara daya kenan suna cikin wannan yanayin har yanzu *Kanwar ta* bata tako gidan ba... Iyayen ta duk sun rasu daman su biyu suka rage sai dangi da abokan arziki. Amma rufe matsalar n'an nayi kan duniya ta dauka shiyasa ban shiga nemar musu magani a kasar nan ba... Sossai Shugaban Adalai ya jinjina wannan Al'amarin yace bakomai bace illa cutar hauka ne yakeson ya kama su.. Inka amince zan tafi dasu kwatano àcen zan musu magani har su warke '' kuma zankaisu ne amatsayin bayi amma zanwa mata ta da yayana bayani sunsan ba bayi bane.. Yin haka zecire Idanun mutane akan su. Sossai shugaban kasar Niger yayi naam da zancen nasa.. Kuma yabashi shawara yakara aure dan wannan za'a dade Ana nema musu magani.... Wannan shine dalilin daya shugaban kasar Niger yakara aure.. Akayi ta cece kuce kanwar ta ta. Tayita farin ciki an saki yayar ta tashi ga duniya. Wannan shine takaitacen tarihin Karima da iya Firdausi. Ni Samad ni ne nan yasha dawainiya dasu wajen nema musu magani har bohicon nakai su gun liman bohicon shima yayi iya nashi kokarin har suka samu waraka... Yau befi Sati daya da mukayi waya nida shugabar kasar akan maganar yana son iyalin nasa su dawo '' saina ce masa yabari ayi bikin khadija.. To ya amince da magana ta dan haka zezo daurin aurenn khadija kwana uku kacal zeyi taré zasu koma wanda hakan ze Girgiza makiyan su... Duk da basa waya amma kullum yana bibiyar lafiyar su kuma yana adua Allah ya bayyana Sarkin Adalai.. Kafun nayi aure har cemin yayi wai in inaso n'a auri Karima mana.. Nikuma nace masa Kanwace n'a dauke ta inada wacce nakeso.. Yace babu Matsala halarci da mukayi masa besan da me zesaka mana ba.. Karima yar halak ce kaga akaina tasha gwagwarmaya '' koda Uwar ta take hannu Fulani '' bata yarda uwar ta tashi ga sashina tasan Fulani n'a iya juya uwar ta da magani.. Nine nabawa Fulani iya Firdausi amatsayin baiwa Saboda naga hankalin n'a bata anya kuwa bayi ne.. Yin hakan danayi yasa nacire mata shakku... Ajiyar zuciya Faruk ya sauke yace dankale lallai Labarin Karima da uwar ta akwai ban tausayi.. Tunda kaban labarin nata da baka karasa ba nakasa sukuni 'maganar gaskiya inason Karima sona hakika inason in uban ta yazo kasanar masa amma kuma ka dakata tukunna anyi mun Al'kawari bani Mata acikin masarautar nan indai itace zanyi farin ciki inkuma ba ita bace zanshiga damuwa dan ina mata mugun so abaya naso Asiya amma bansan radadin so ba sai akan Karima duk yanda naso nayi hira da ita dazun taki bani dama..... Yarima Samad Murmusa yayi yace aibazata taba kulaka ba harsai n'a bata dama wannan ka'ida ne... Maganar ance za'abaka mata wanene yayi maka Al'kawari mai martaba ne.. Girgiza kai yayi yace uhmm kadai zamuyi magana zanje gida saida safe 'karka ce mata komai harsai n'a tabbatar da wacce za'a ban.. Yarima Samad yace basai inba Aminu ba.. Zare idanu yayi yace haba Tabe Tabe ya da haka.. Wallahi ina mugun sonta inhar ba ita bace wacce za'a ban zan hada biyu in aura' 'kayi mata magana a shirye nake... Yarima Samad yace naji n'a mince zan duba lamarin ka.. . Tashi yayi yace yawwa Muje gidan kurku zanje induba Fulani... Taré suka tafi koda suka je sun iske ta zaune ta zabga uban tagumi. Ganin su yasa hankalin ta yadawo kansu.. Tafashe da kuka tace dan Allah Yarima Samad ka taimakeni in bar nan wajen... Faruk yace inkinbar nan ina zakije kibari kawai ayi zaman kotu inhar kotu tayi belin dinki shikenan kin rabauta.. In hukunci suka yanke miki duka daidai ne yakarashe zancen yana duba wayar sa.... Yarima Samad dake kallon duk yanda ta rame tayi baki duk ta zube yace kai Mama Fulani kenan 'nida kike neman sabautawa a yau kike neman taimako n'a... Na mugun taimaka miki d'anasa ake baki abincin da kike bukata. Sannan ina mai shaida miki akan Mahaifina angano inda yake atakaice bayan bikin Ahmad da kwana daya zanje indauko sa..... Fulani zazzare idanu tayi cike da mamaki tace kana nufin ansa inda Salihu yake.. Kuka ta fashe dashi 'tace nayarda Allah keyi jibi irin abunda mukayi amma kuma zekara dawowa masarautar nan.. Wayyo dan Allah kuyafemun n'a tuba Yarima Samad kallon ta yake yace uhmm Abban Marwan aure ze daura bayan Auren Khadija da Sati daya aranar indai ba'a je kotu ba zansa à kawo miki abinci biki.. Daga haka yakama hannun Faruk suka bar gidan kurku. Gangami da gidan Iko sai kirari suke masu... Khadija kwance adakin Rahama tana waya da Adamsy da dukan Alamu tanajin dadin wayar duk da ba magana take ba amma tana murmusawa... Suna cikin wayar ne Rahama tashigo dakin.... Adamsy najin muryan Rahama tana fadin ke dijat zantafi saida safe yayan ki nakirana. Kada mata kai tayi Alamun ba matsala... Shiko Àdamu yace kiba Rahama wayar mu gaisa mana.. Ihun kiran Ànty Rahama ta soma wance ta waigo tace yadai dijat kina bukatan wani abu ne.... Khadija tace ga Adamu yace zaku gaisa. Kada kai Rahama tayi tace A'a dijat bazan amsa wayar nan ba har mijina yaban dama ''.. Daga haka tasakai tawuce tasan halin Yarima inyaji labari tofah ze ce da wani abu.... Dijat tace kaga anty tamu har ta wuce kabari zuwa gobe kun gaisa... Haka dai su kaci gaba da hirar su..... Kashe Gari.. Ayaune yan uwan Adamu su kazo Daga katsina kawo lefe n'a gani n'a fada.. Akwatuna goma sha biyu har fadar Sarki aka kai kaya...... Sarki yayi Murna yasa Albarka '' nan ma aka kai kayan sashin mama karama itama har da taka rawa.. Ana kai kayan sashin Mamy yan uwanta da suka zo bikin tun wuri suka fara bubbude kayan suna sa Albarka.... Sossai yan kawo lefe suka samu tarba me kyau tareda babban masauki hôtel da Aka sauke su inda Sarki ke ajiye baki yan biki... Rahama da Samad da Ahmad suna ta shirye shirye suma gobe Alhamis zasu wuce kano kai lefe. Ranar juma'a daurin aure.... Sossai Ahmad ke murna zeje dauko fitsaratu yakawo gidan sa... Dan cewa yayi da baze zauna masarautar da ita ba saida cikin gidajen baban sa.. Mai martaba yace tunda Samad ya zauna shima yazama dole yazauna anan da matar sa..... Asiya da Rahama suke waya tana ba Rahama labarin daulan da Salma take ciki kuma ba'asan sana'ar mijin ta ba... Rahama tace subuhannalah kiban lambar Salma koma kawai ki barta ai dani za'a kanon InshAllah zanje in same ta in mata fada ta farga tun wuri banson abunda ze taba min yar kanwata.... Ke kuma banda munafunci Ashe Ahmad zaki aura shine kike boye mun 'sossai ta d'Anne dariyar ta.. Asiya da bata gane kan zancen ba tace wane Ahmad kike magana dan sunan mijin da zan aura ne... Rahama tace angon naki mana' kinsan gobe zamu kai l'éfen naki... ZUMBUR Asiya ta tashi zaune ta kam bala'i kina nufin wannan yaron mara kunya nan shi zan aura... Fashewa da kuka tayi tace wallahi Rahama soya ke ya gana mun badan Allah ze aureni ba tuntuni danasan shine 'aida nayi ta magiya akan à fasa auren nan... Rahama tace Ko kukan jini zakiyi baza'a fasa ba nida aka auramun Samad mutuwa nayi.... Asiya tace haba Rahama karki hada auren ki da nawa. Shifa akwai mugun nufi a'zuciyar sa.. Uhmm kanin mijina beda mugun nufi kece baki fahimce shi ba Asiya.. Dan Allah karki biye masa koda anzo daurin auren Koda ankawo ki nan gidan sa dan Allah ki kwantar da kanki duk iskanci sa ze bari inma da mugunta ne zekasa aikata abunda yakeda niya.... . Cikin sheshekar kuka Asiya tace Rahama naji zancen ki kuma InshAllah n'adauka baki taba bani shawara nabi n'a tabe ba.. Sossai Rahama taji dadi tace shima Abby jibi ne daurin auren nasa '' amma ance nasa a 🇬🇦 za'a daura Amarya kawai za'a kawo masa Dagacen... Uhmm haka naji nima Rahama ai baban naki yana ta zumudi har sun taré sabon gida '' ya gyara musu Ko ina.. Rahama tace anty da mama sun gayamin.. Kice zumudi yake uhmm Abby kenan Allah dai yasanya Alkhairi.... Daga haka sukayi sallama. Kai tsaye sheik ta danna kira. Babu bata lokaci ya Daga. Bayan sun gaisa tace Abby jibi ne daurin auren namu to Allah yasanya Alkhairi . Ameen ya Allah ya furta yace Rahamatullah dafatan kina lafiya naji Aisha tace gobe zaku zo Ko.. Nasan d'ai sashin Sa'adatu zaki sauka nasa an gyara miki daki daughter.. Sossai taji dadi tace eh sashin anty zan sauka dole ne wannan Abby. Yakamata ka hadani da Amaryar tamu Abby.. . Dariya yayi yana shafa gemu ta tsotsa masa inda ke masa kai kayi yace karki damu yanzu zantura miki nombar kuma ai zaku hadu da ranar juma'a da yamma jirgin su ze sauka....kano. Rahama cike da Jin dadi tace Abby uhmm da'ace ka nemi shawara ta dazance kada ka kara aure.... Murmushi yayi yace Ko kina taya Sa'adatu kishi ne.. Zazzare idanu tayi kamar yana ganin ta tace A'a Nina San Ànty babu ruwan ta... Kuma kinsan da haka ne kike son ki hana '' gayamin Ko matar batayi miki bane... Tun Farko da kin nuna mun bakyaso inna gamsu da hujjojin ki zan iya hakura innemi Zabin Allah..... Kinsan banda kamar ki Rahama duk acikin yaya na. Akan ki zan iya yin komai 'nasan kinada tarbiyya bazaki so muyi abunda mutuncin gidan mu ze zube ba.. Rahama tace hakane Abby n'a karka Adamu' itama wannan din Allah yakawo ta da Alkhairi.. Ameen ya Allah ya furta yana mejin kaunar yarsa n'a kara ruruwa acikin zuciyar sa... Daga haka sukayi Sallama... Shiko Sheik Hassana ya dannawa kira.. Yace Amarya bakya laifi koda kin kashe karen gida n'a.. Murmushi tayi Daga zaune tace my husband ai cewa ake koda na kashe dan masu gida.. Darawa yayi yace Ah Ah dan baki kashe bane dakin ni awajena kinyi laifi my love. Uhmm yanzu de jibi daurin auren mu karfa kisa aranki Daga ke babu kari 'duk lokacin d'ana samu dama zan cike' inkuma banyi ba to haka Allah yatsara... Tabe baki tayi Daga zaune tace haba angon hassana 'kai Adali ne Ko goma ake yi nasan zakayi adalci uhmm kaide wani abu sai jibi ranar daurin aure naji bakin cikin da bazaka zo ba.. Kiyi hakuri Amarsu ta angon ta' akwai wata diya ta Asiya 'da kanin mijin yata Rahama ze aura' kuma Nine n'a jagoranci komai n'a auren nasu.. Am sorry kinji baby n'a yakashe murya. Hakan yasa ta Jin kanta à nishadi 'tace uhmm yawuce tunda ka kawo uzuri.. Amma fa nazo zamu d'au hotuna zafafa nidakai. Sossai ma zamu dauka yabata amsa. Amma ki tabbatar da hijab jikin ki kafun muyi hoton kinsan irin wannan hoton yawo suke a social média' 'kuma ni gida n'a ba' a yafa mayafi hubby kizo da hijabai in sun miki karanci zan hadaki da Sa'adatu zata dinko miki.. Uhmm naji my love dîna uban yaya n'a sirrin zuciyata 'mai gyara tunani n'a me sani farin ciki... Sheik cire hular kansa yayi yana dan shafa kansa' 'wani kayataccen Murmushi yayi yana ayyanawa aransa uhmm shima yazama karamin yaro yau.... Amarya ta ina godiya sossai zan shiga Daga ciki.. Uhmm yanzu har ka gaji da hira dani.. Ah ah banki mu kwana chat ba' yau ina dakin Sa'adatu 'kuma ita bata son jira' gara in je kinsan yau da gobe duk wajen ta nake jibi kuma ina tareda sweety n'a.. Sossai ta dara katse firan yayi da Fadi ki tabbatar kinyi mafarki na. Da haka sukayi sallama. Kai tsaye dakin Ànty ya nufa iske yayi zaune tace Abban Rahama 'kaga yanda kayi kyau kuwa... Allah Ko Sa'adatu tunda muke ban taba miki kyau ba sai yanzu.. Kai kasan kullum ina gaba wajen yaba kyawun halittar ka.. Shiyasa nake adua Allah yasa in haifo mai kama da kai kamar Rahama... Sossai ya dara yace yawwa dan matso zanwa baby n'a adua kinsan jiya ina dakin Maman Salma 'babu damar ayi adu'ar.. Hakane ta furta tareda matsowa yana tofa adua tana lumshe idanu.. Nikam nace bara inbaro dakin nan kada Sheik ya hango yaci ni tara..... Asuba ta gari...... Kashe Gari. Kwatano. Tunda sassafe masarautar gheuzo ta tashi da Ayyuka tareda baki ta Ko ina daga garuruka harda gyare gyare ake yi inda sarakuna zasu sauka cikin su harda Sarkin kano..... Yarima Samad dasu Ahmad 'da Rahama' tsab suka shirya '' su Faruk da Aminu sammako sukayi dan zuwa jidan akwatunan lefen sukai airport..... Mama Firdausi wanda da ita za'a tafi 'tsaf suka shirya tareda wasu yan uwan nasu Daga bohicon.. Karima tace baza'a abarta abaya ba duk suna cikin matafiya... Khadija harda kuka wai bada ita za'a je ba.. Yarima Samad yace kije ina gobe daurin auren ki' muma jibi zamu dawo InshAllah da Amarya. Mamy da Mai Martaba Adua sukayi masu 'da fatan Allah ubangiji yakai su lafiya.. Abban Marwan tuni yawuce aiport dan dole yakamata ace ga kanin uban Ahmad a wajen daurin auren..... Basu bata lokaci ba Samad Personnel air plan. Jirgin nasu ya Daga sararin Samaniya....... Sai Kano... 🇬🇦 Gabon Hassana tasha lalle hadadde tayi wani fresh tasha gyara tsaf harda maganin tsaida Brest tasha dan haka boob din ta yakoma kamar sabuwa Magungunan gyara ba'a cewa komai gidan nasu ancika tun à ranar aka fara daura tukunya ana sauke wa... Me kitson dakewa Hassana kitso tace 'saidai aturawa sheik hoto yagani yabiya ta.... Daukan hoton sukayi' 'shi kuwa Sheik yana cen yanata hada hada tarban bakin sa da suka zo Daga nesa irin su saudiya' Soudan... Ganin sakon nata ta whsap ya shiga cikin hanzari.. Cin karo yayi da wannan tsalelen kitson nan.. Cikin. Muje zuwa Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:56 - Nuriyyat: KANWATA 09069080725 9️⃣6️⃣ Cikin Rawar hannu ya bude hoton 'Murmushi yayi Aminin Sheik dake zaune kusa dashi yace dan lubaiya nima' ka koya mun wannan soyayya haka... Dago kai Sheik yayi yana Kallon sa 'yace in soyayya ne kaine malami koka mance nan kake zubawa da Uwargidan ka Sa'adiya.... Malam Isa yace uhmm ai yanzu tarage kula dani' 'wai yaya' ' hidimar gida.... Uhmm saika lallaba ta ahaka kasan bata son kishiya Ko..... Malam Isa yace anya nima ba karawa zanyi ba.. Sheik yace Gaskiya karka kara kasata ahanya kana da rauni bana tunanin zaka iya contrôle din mata fiye da daya.. Su Mata da kake gani in mutum yayi wasa sai sukai shi ga halaka... Adalci shine babban abun dubawa 'dayawa maza cikin sai su ringa fadin ai zanyi Adalci inada kudi' inada kaza 'duk aikin banza ne' indai kaiba Adali bane 'dukiyar ka bazata kare ka ranar gobe Alkiyama ba..... Kai kasan cewar n'a kara aure ne saboda matsalolin uwargida ta.. Da kuma inada yakinin zanyi Adalci. Har kwanan gobe banyarda Sa'adatu ta raina ta Ko babu komai itace farkon shafi n'a rayuwa ta. Iyayen ta nake dubawa sun mun halarci ' koda mukayi aure' mahaifin ta saida yaban dubu dari biyar kyauta yace in jari... Yace wlh ba yabani bane dan ina auren yar sa. Yabani ne dan mutunci iyayena dani kaina kada in duba dan yamun kyauta Aisha tamun laifi Inkin hukuntata... Alhmdulilah wannan kudin tazamo silar Arziki duk da Allah ke azurtawa 'amma wannan kudin sun mun rana kafun in zama wani abu saida silar su... Kwanaki ma har tafara goran ta mun akan tsohon gidan' wai itace sila 'dariya tabani kasan mata ba'a biye musu. Bare in kishi ya motsa.... Shin zaka iya rike mata biyu kuwa ka zauna kayi nazari' babu ruwan ka da wane yayi 'nikaina danayi taimakon Allah nake nema.. Sossai jikin Malam isa yayi Sanyi yace zankara aure Sheik amma sai nan da shekara biyu haka lokacin' mun sake gida..... Sheik maida kallon sa yayi akan wayar sa '' ganin stick da hassana ta turo n'a tagumi Alamun Ana jira ya bada Amsa.. Rubutu 'yayi yace MashaAllah tabarakallah kitso ya wanku' wanka tabi jiki.... Maza kema ki goge wann hoton awayar ki kada à dauka ayi ta turawa.... Me kitso abata dubu hamsin ta turo Àcct nomba yana gama fadin haka yasauka online din..... Kai tsaye tashi sukayi dan zuwa Tarbo su Rahama ance sun taho... Abubakar ya hango shida Abdul jalil suna sanye cikin jallabiya hash color.. Dadin ganin su yayi ganin sun tunkaro inda suke..... Abdul jalil yace Abby zamuje mu nuna wa masu kawo shanaye gidan nan sunce basu gane Kwatance ba.. Sheik yace to maza katafi kaji Ko... Dawo da kallon yayi akan Abubakar yace ya angyara masaukin baki Ko..... Abubakar yace anyi komai Abby saidai fatan ayi taro lafiya a watse lafiya. Iyayen yarinyar da nake nema sunce zuwa monday suke son aturo... MashaAllah Sheik ya furta to Allah yakaimu... Koda Abubakar din yawuce yace uhmm yaron nan duka shekaru 22 gare shi amma aure yake '' koda yake nima shekara 21 gareni aka mun aure ina wata kasa... Barin wani tunanin yayi ya shiga tsabgogin gaban sa...... Koda su Rahama suka iso tayi harba da Sheik rungume shi tayi sossai..... Cike da Farin ciki yace haske n'a harkin iso.. Murmushi tayi tace Abby kaga yanda kayi kyau kuwa.... Naji dadin ganin ka '' bara in shiga ciki nakosa inga Mama.... Aguje ta fada gidan tana dube duben inda zata ga Mama hangota tayi zaune Dagacen gefe ita kadai Alamun ta fada duniyar tunani... Rungumar da Rahama tayi mata ne yadawo da ita cikin hayyacin ta... Tace la la Rahama ta yaushe a gari wayyo Allah dadi yata Idanun ki kenan zauna mana..... Rahama cike da Jin dadi tace mama nayi kewar ki sossai '' uhmm muna tare da baki '' mama firdausi kanwar mahaifiyar Abdul Samad 'da yan uwan sa mata.... Mama tace Ah sushigo mana.. Lala Mama karki damu Abby yakai su masaukin baki farkon gida baki wajen ba yanda ya tsaru har abinci komai ankai... Mama sake da baki tace to waye yayi girkin Ko daman abincin sune naji jiya yana cemin in dafa n'a baki ne na zata n'a bakin sa ne da suka fito Daga wata uwa duniya nace ya nemo me dafawa... Rahama bata rai tayi tace Mamaaaaa ta ja sunan wai yaushe zaki gane abunda nakeson kina ganewa ne... Abby fa mijin ki ne kinfini sanin hakkin mata akan mijin ta biyayya dasai ki dafa masa ki jefa masa aniyar sa kinga anzauna lafiya 'mama banason kowace mace tazo gidan nan yafi ki matsayi inason matsayin ku yazo daya Ko ma ki d'ara su... Mama ki duba anty mana bata damu ba.. Sau nawa Abby ze mata abunda bata so akan ki kuma ina gani amma wallahi bata taba nuna masa kaza da yayi mata be mata dadi. Saidai tacemin tamasa uzuri amatsayin dan Adam agizi ne tasan da ganganci baze mata haka ba... Irin haka shike karasawa miji ya yarda dakai dari bisa dari... Nidai sonake ki hada kai da Ànty sossai wallahi matar nan tana kaunar ki sau nawa Abby ze yunkuro yace ze sake ki 'Inkin takura masa tareda kawar ki Suwaiba Ànty take tausasa tana gayamasa in har yabiyewa zuciya ze kaisa ya baro dayake yana Jin shawarar ta data fadi yake dauka kuma ya gode... Inason yardan da Abby zeyi dake yafi n'a kowa cikin gidan nan.. Dan Allah mama ta kinji Ko... Tabe baki Mama tayi tace uhmm naji zanduba Muje in kaiki daki Ko.. Ah ah mama ba dakin ki zan sauka ba. Wajen uwar dakina zan kwana haka kurum ga inda zansha lele.... Mama bata rai tayi tace haba Rahama nice bazaki sha lele ba wajena ni fa mahaifiyar ki ce... Nasani Mama anty itace ta raineni haihuwa ta kawaii kika yi kin fita matsayi amma bazan juya mata baya ba. Ki duba yanda tasha wahala dani agidan nan Keko Salma kadai kika sani.. Mama ni kinga tafiya ta Abby ya aika kaya sama.. Zan fito anjima bayan na huta da Asiya tazo kice mata ina sama ta sameni Daga haka tasakai cikin hanzarin ta.... Mama rike da baki tace kam buhu amma yarinyar n'an ta mugun gamawa dani Rahamatullah chab.... Sallamar Yarima Samad suda Faruk Da Aminu yajawo hankalin ta akan su..... Cike da fara'a tace lale lale ga waje ku zauna ta nuna musu kujerun suka zazzauna..... Babu bata lokaci tasa yan aikin gidan suka kawo musu lemu da ruwan Swan... Dakyar suka sha... Yarima Samad kallon Maman Rahama yake ta kasan idanu yace Ah lallai dole mata ta tayi kyau watau kyau ne da kyau suka hadu ita da Sheik Imam.. Bayan sun dan gaisa ne suka nemi ayi musu jagora zuwa gidan su Asiya kai lefe dan Marwan da Ahmad suna waje basu shigo... Mama tace me saukine drever..... Basu bata lokaci ba suka tafi kai lefe harda Rahama da mama firdausi 'da Ahmad din dasu Faruk da Aminu' marwan...... Sun Samu tarba mekyau Daga gidan su Asiya '' cike da farin ciki ake bubbude lefen harda busan Algaita akayi musu n'a sarakuna... Ahmad ne kadai be fito Daga Motar ba kallon gidan su Asiya yake babu laifi suma gidan nasu babu raini hadadde ne saidai bekai nasu Rahama ba. Yace oh Ko me ruwana da zancen gida iyakata in koya mata hankali..... Yaso ya ganta a yau haka bazeyu bane yasa ya kyale.... Gobe suna taré tunda tare za'a juya zuwa kwatanon........ Asiya sai kukan farin ciki take irin mutuntawa da dangin Ahmad sukayi wa iyayen nata..... Sossai aka hada su da kayan ciye ciye a motar tasu.... Ita Ko Rahama da zasu wuce tacewa Asiya matar kanina '' Daga yanzu respect zaki ringa bani ehee... Darawa Asiya tayi tace to anti babba... Sossai suke sukayi kamar kada su Rabu à ranar Rahama tabi dangin mijin nata suka juya.... Marwan tsiya yakewa Ahmad yace dan Iska ka damu kaga Asiya Ko.... Tabe baki yayi yace toni me zangani anan wajen chab Marwan yace bangane chab ba banson gulma fa.. Uhmm kaidai yi shiru kawai bazaka bane.. Uhmm naji tunda haka kace .. Kwatano... Ambassador Abdullahi shida tawagar da matar sa da yan uwa da à bokan arziki suka isa garin kwatano Kai tsaye sashin Mai martaba suka je shida uban nasa.. Sauran bakin aka tafi dasu masaukin su dan suna taré da gajiya... Mai martaba cike da Jin dadi yace kaga Ambassador yanda Allah ke ikon sa Ko.. Ka bamu 'mun baka.. Ambassador ya murmusa yace to ya za'ayi da hukunci Allah... Sossai suka shagala da hiran yaushe gamo.. Shiko Adamsy cire kunya yayi yace a nuna masa sashin Mamy zeje yaga khadija... Mai martaba yace gaskiya kam gara kaje kaga sarauniya dukar da kansa yayi kasa yace uhmm zanje a rakani Daga haka ya fice Daga dakin cikin hanzarin. Ambassador da mai martaba kallon sa suke suna Girgiza kai.. Shiko kai tsaye Kwatance sashin Mamy bayi suka yi masa dan sunsan Ko ya akayi shine angon.... Allah Allah yake ya isa sashin Mamy gani yake kamar baya sauri.... Koda ya isa sashin Mamy. Bakin sa dauke da Sallama ya shiga dakin... Iske Mamy yayi da khadija suna hira '' Mamy lale lale Barka da zuwan Adamu har kun iso... Jin haka yasa khadija Dago kanta. Caraf Idanun su suka tsarke cikin juna..... Saurin dukar da kanta kasa tayi.. Shiko cikin hanzarin sa yakaraso falon tareda nan waje ya zauna yana kallon Mamy cike da ladabi ya gaishe ta Amsa masa tayi cikin Sakin fuska tace ina mamar taka uhmm suna cen masauki sunce sun tara gajiya sai anjima zasu leko... Ah Ah bara intashi ni zanje dakaina irin wannan bakin haka... Ihun kiran wata baiwa tasoma tace maza adauko abincin baki akai masu masaukin su da duk wani abunda da yakamata.. Cike da ladabi baiwar tace angama Shugaba ta... Mamy ganin Adamu ya kurawa Khadija idanu hakan yasa tace yawwa ina zuwa bara inje inji da bakin dake cikin daki.... Mamy n'a ficewa yasoma mata magana yace please dijat dan Dago kanki in ganki mana wannan lalle da akayi miki bakaramin kyau yayi da fatar jikin ki ba.. Duk da bantaba ganin ki ba saiyau dasai ince ke ta mussaman ce... Dijat Dago kan ki inga kyakkyawa fuskar da ake min rowa.... Dago kanta tayi '' sake da baki yace waow MashaAllah Allah mai halitta.. Cike da zakewa yace bara in rera miki waka..... Kamar haka.... Dama dake nafara haduwa danayi aure tuntuni '' wayyo soyayya n'a dadi '.. Batasan sanda ta murmusa ba tace uhmm nidai banson Zuga fa.. Haba Dijat dîna kinfi karfin Zuga duk abunda nake fada Daga cen kasar zuciya ta ne... Banki inwuni ina kallon kyakkyawa fuskar ki ba... Dijat uhmm wani Abu sai jibi nasan goben ba barina zasu yi inkare miki kallo ba.. Amma jibi InshAllah ina tareda ke dan barin kasar zamuyi 'domin zuwa honeymoon cike da Jin dadi da son yawo tace dan Allah da gaske kake.. Nan da nan yaga farin ciki akan haka... InshAllah dagaske baby n'a ranar Lahadi zamu wuce banson à takura mana.. Uhmm Allah yakaimu ta furta.. Kashe gari Ta kama yau Juma'a gabadaya masarautar ta cike da dumbun jama'a kasancewa sai anyi sallah juma'a za'a daura auren..... Cen ma Kanon sai bayan juma'a za'a daura..... Sossai Khadija tasha makeup gun kwararriyar ma'akaciya... Maman Adamsy ita da yan uwan nata zuwa sukayi wajen dijat domin daukar zafafan hotuna da ita.. Sossai ta saki jiki suka dauki hoto da Ita. Shima Adamsy zuwa yayi akayi hoton dashi...... Lokaci n'a karatowa.... Ana idar da Sallah juma'a. Jama'a suka cika domin sheda wannan daurin auren..... Sossai aka cika wajen inda naji Ana fadin andaura auren Khadija Salihu da Angon ta Adamu Abdullahi akan sadaki dubu dari biyar..... Sossai wajen aka fara busan sarewa da Algaita.. Nan dan nan aka fara wasan dokuna. Na yayan sarauta yan jaridu sun samu aiki dauka suke babu kakkautawa.... Adamsy cike da murna abokan sa da suka zo ranar daurin auren sukayi ta masa congrat har hawaye yayi beyi zaton za'a daura wannan auren bece yafasa..... Nan da nan aka shirin taron Walima bayan lasa'ar.. Adamsy kai tsaye wajen su Mamy da yan uwan ya nuna sabar cikan da akayi dakyar mutum ke tura kafar sa... Ganin babu hanya yafara neman yanda zeyi suga dijat domin daukar hotuna da ita.... Wata baiwar tace anty dijat tana Sashin yayan ta Yarima Samad cen take sittin da kawayen ta... Haka yasa yace a nuna masa kai tsaye suka nufa...koda suka isa sashin bayi basu hana su kasancewa in ana sha'ani manyan mutane ba'a hanasu shige da fice da anbaza caméra ta Ko ina shiyasa Sarki be hana ba.... Bakin su dauke da Sallama suka isa sashin inda suka iske Dijat atsakiyan kawayen ta ana selfie... Tunda ya tsura mata idanu kasa sauke su yayi... . Cikin hanzarin su suka Shiga dakin '' babu bata lokaci akasha hotuna zafafa harda rungume ta 'tana ta kaucewa ganin bashida kunya gaban mutane....... Kano...... Kusan karfe uku aka daura auren Ahmad da Asiya.. Kasancewa ranar anyi daure daure aure dayawa.... Nan da nan aka d'au shela andaura auren Ahmad salihu da Amaryar sa Asiya Muhammad.... Bisa sadaki dubu dari biyar... Sossai Yarima Samad da Ahmad suka ringa hotuna n'a tarih. Su Faruk da Marwan da Aminu ba'a barsu abaya ba.. Sheik sossai yake cike da farin ciki... Shima wajen suna ta masa Allah yasanya Alkhairi kasancewa andaura auren nasa àcen gabon tun misali karfe biyu...... YARIMA Ahmad Jan Marwan yayi bayan sun bar wajen daurin auren.. Kai tsaye gidan su Asiya suka nufa... Iske Rahama sukayi awajen sun sa kaya iri daya sunsha makeup. Salma n'a zaune gefen su sai tabe baki take tana taunan cingam.... Ganin Ahmed tafara lale lale da zuwan Angon Asiya... Sossai ya fadada murmushin sa yace pls antina dan Allah kibamu waje zan danyi magana da ita..... Rahama tace Salma tashi Muje mudawo ango ze gana da Amaryar sa.... Suna fita Ahmad yadawo da kallon sa Akan Asiya dake chattin data nuna bama tasan dashi ba.. Tabe baki yayi yace ke Asiya kike Ko menene sunan naki ni sam bana haddace sunan ki.... Dago kai tayi tana kallon da Idanun ta da suka kada jajir da kuka... Suna hada idanu jiyayi ta sauya masa tayi bala'in kyau '' kawai de daka kalle ta zakasan bata cikin walwala... Tabe baki yayi yace uhmm ke kowace Amarya tana kyau ranar daurin auren nata amma. Bandake... Shiru tayi tareda maida hankalin ta akan wayar ta.. Hakan bakaramin bata masa rai yayi... Hannun yasa ya Dago ta... Cikin zafin nama... Saida yakai ta bangon dakin.. Zazzare idanu tasoma tana son tace lafiya kuwa.... Gani tayi yasa hannun sa yana................... Ta ku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:57 - Nuriyyat: KANWATA 09069080725 https://youtube.com/channel/UCCb-59DLAXr2BDMl3XJQvIA Dan Allah channel dîna KYAUTA TV nan à sama kushiga ku danna mun subcribe 👆🏻 Saina jiku Masoya n'a... Akwai Sabon Littafina wanda ze zomu ku da Zafi zafin sa.. Mai Suna *RUDANI* kai Dagajin sunan kunsan akwai akwai abubuwan masu ruda kwakwalwa 'dakuma ban Al'ajabi.. Wannan littafin tsaf n'a shirya wajen baje basira ta.. Kunsan Alkamila baya rubuta shirme. KYAUTA DAGA Allah. Shalelen Jarumai writ associat... 9️⃣7️⃣ Yasa hannun sa daidai wuyar ta yana shafawa.. Uhmm kinji tsoro ko kinyi tunanin wani abu zanmiki. Ba'abunda zan miki Asiya.. Yawwa maza ki fito mu d'au hoto kinsan zuwa gobe kina hannuna Ko dafatan kin shirya karawa dani dan ninan ba kanwar lasa bane....... Murmushi tayi tana ganin zallan yarinyar da ke dibansa cikin sassaita muryan sa tace uhmm aini ban isa inkara da mijina ba '' wake wasa da wuta. Fada da Aljani aiba dadi 'babu nasara... Cike da mamaki yake nazarin kalaman ta yace duk kiyi kigama me kamata kiyi laushi ba... Cikin d'Anne fushin ta tace dole ne inyi laushi in ina gaban ka' 'sanin danayi maka Ada daban yanzu kai mutum mafi daraja ne awajena karka damu duk abunda zakayi zan jure lada nake nema agun ubangiji n'a... Wanda yace duk wanda ya zalunce dan uwan sa InshAllah baze kyaleshi ba.. Dan baya yafe hakkin wani akan wani... Sossai maganar ta yashige shi cike da mamakin ta betaba sanin tanada hankali ba saiyau to jiji da kan da take nuna masa agida n'a menene rasa me basa amsa yasashi Fadin Allah yakyauta yanzu Muje muyi hotuna so yake ya watsar da kudurin sa saboda kalaman da tace Allah baya yafe hakkin wani... Wata zuciyar tace kai harka saurare ta wacce take ce maka drever... Barin wani tunanin yayi yaja hannun ta suka nufo cikin jama'a.. Sossai jama'ar wajen suka ringa Fadin waouh Amma fa Amarya da angon n'a sun mugun dacewa 'jibi fa.. Wayannan kawaye biyu Rahama da Asiya' sunada Farin jini Samun attajirai. Haka akayi ta fira sossai agidan bikin akan su...... Yana sunsha hotuna sossai yayi daidai dazuwan su mama Firdausi da Yarima da su Faruk harda Abban marwan da sauran à bokan tafiya sunzo da motoci guda Ashirin n'a daukar Amarya.... Sossai unguwar ta cika makil... Yarima Samad karasowa yayi ciki ganin Ahamd da marwan yace ya Salam yan iska daman kuna nan nake ta neman ku... Ahmad yace haba Yaya nifa angon Asiya ne kake zagina... Yarima Da Faruk rike baki sukayi suna kallon juna sukace ah ah to gayamana tunda bamu sani ba... Baza idanu yake ina ze hango Rahama... Hango ta yayi tana kokarin shiga dakin Asiya ya dakatar da ita tahanyar kiran sunan ta.. Yace kai mata ta kizo mana tunjiya kinmun wuyar gani.. Uhmm zomu dauki hotuna dasu Mama firdausi amma je ki fitowa mana da Amarya.... Murmushi ta sakar masa tace yawwa to ina zuwa yanzu zamu taho taré da ita..... Suna fitowa aka fara daukan zafafan hotuna masu daukar ido... Asiya sossai ta sake à kasha hotuna.. Harda Ahmad suka d'au hotunan.... Basu wani bata lokaci ba sukace zasu tafi da Amarya gidan Sheik zata kwana har zuwa goben... Sossai kakkanin Amarya da iyayen ta suka mata Rakiya.... Hakan yasa aka bude motoci kowa ya shiga ba'a zarce Ko ina ba.. Sai gidan Sheik Abdurrazak.. Koda suka isa nan da nan aka shiga yiwa Amarya da ango fada akan tsoron Allah harda mahaifin Asiya yana gidan sheik sunzo tayashi murna karin auren sa... Hakan yasa yazaunar da Ahmad da Asiya yayi masu fada sossai mai ratsa zukata. Ahamd d'uk wani mugun tunanin sa yafara canzawa beyi tunanin akwai abunda ze hana shi yiwa Asiya wulakanci ba... Tasha kuka sossai harda shesheka sossai Ahamd yaji tabashi tausayi harna zargin kansa anya badan ya kwacewa Faruk bane take kuka ba.. Sai yanzu yakejin haushin abunda yayi... Itako Asiya tana kukan rabuwa da iyaye 'da kuma tunanin wani irin rayuwa zatayi a hannun Ahmad... Abban Asiya yana gama masu nasiha sheik da abokansa suka daura da nasu' 'dan bakaramin Aya sheik ya jawo ya fassara ba...... Yakara kashe musu jiki.. Haka dai akayi cikin gidan da Asiya da taimakon yan uwan nata... Cikin gidan ba'a barta abaya ba nasiha akayi mata sossai harda mama da Ànty. Salma tana gefe tana cika tana batsewa wai ita à la dole abby ya mata wulakanci... Rahama bayan kowa yawatse takai Asiya dakin nata... Salma take masu baya tayi tace yawwa anty Rahama inason ganin ki.... Hakan yasa Rahama fadin gani Salma ya akayi ne naga taré muke tundazun.... Eh mana inason Inkin fito nan kizo sashin Mama maganar sirri ce.... Rahama cikin rashin kawo komai aranta tace to zanzo InshAllah dana gama...... Sheik waya yakeyi da baba Salihu akan suna airport yanzu Jirgin nasu ze wuce amma suna tareda Yar ta Hauwa wacce zata wuce kano.... Dan ta kuma shidawo Gabon tareda yayar mamar sa da zata rako su.. Sossai Sheik yaji dadin bayanan shugaban Adalai..... Hassana cike da mamaki take tace Sheik tundazu be nemeta ba tunda yaji andaura aure... Danna masa kira tayi hakan yasa ya Daga wayar tana hannun sa.. Cike da Jin dadi Yace Amarya ce dakanta. Tace eh nice 'wai ace tundazun baka kirani ba.. Haba honey.. Murmushi yayi yace kedai hassana dan yana cikin mutane be iya kiran ta da wani sunan... Taron jama'a sai à hankali kinji dalili n'a yi hakuri.... Jin kamar anfara kiraye kirayen sunan masu tafiya kano... Tace to gashi zamu t'aso yanzu InshAllah... Sheik yace Allah yatsare ya kuma kawo min ke lafiya dake da yan rakiya ameen ta furta cike da jin dadi....... Babu bata lokaci duk suka Shiga a jirgi daya tashi dasu sararin Samaniya.... Kano Yarima Samad zaune adakin da suka sauka yana chat da Yusuf Sani yaro akan gobe yasa à kawo Saratu airport.. Yusuf yace ah ah dakaina zan kawo ta kuma zanzo da mata ta zamu raka ku kwatano inyi muku Allah yasanya Alkhairi tunda bansamu zuwa daurin aure ba.. Sossai Yarima Samad yaji dadin haka.. Yace da so samune da katsaya ayi shari'a dakai Yusuf... Yusuf yace ni ba lauya ba wannan ai aikin naku ne..... Yarima Samad yace yawwa akwai wata kanwar mata ta nan yashiga bashi labarin duk abunda yafaru ya kuma tura masa wannan video da Cctv camera dinsa ya dauka yace.... Wallahi ina tsoron kada ta cutar mun da ita bare yanzu suna waje daya.. Yusuf n'a kallon vidéo yace subuhannalah wannan ai makira ce saita kashe mutum... Har vidéo biyu wani tana Barbade wani kuma abinci zata zuba magani... Hoton roban poisson din daya amsa hannun ta ya tura masa... Yusuf yace yanzu ya kake so ayi kabada damar à kamata ne... Yarima Samad yace uhmm banason mahaifin ta yaji haushina zan sanar masa da komai inhar ya amince à kamata à hukuntata koda na sati daya ne.... To zanma waya anjima..... Yusuf yace gaskiya koya ce baza'a hukuntata ba. Ni sainayi kwana uku kadai ya isheta ladabi da hankali da nutsuwa.... Yarima Samad Murmushi yayi yace nasan ka bakada wasa nawan sai kajini Daga haka sukayi sallama... Kwatano.... Shugabar Kasar Niger yazo shida matar Amarya... Gaban su akayi daurin auren... Cewar su jibi zasu juya 'dan gobe su Karima zasu dawo.. Sossai yaji dadi sossai ganin matar sa Firdausi ta warke tsab kamar ba ita ba... Ganin ta yasa ya mance wannan Amarya yatare adakin nata..... Cewar shi tarée zasu kwana' 'Sam taki aminta tace haba' 'nan fa ba gidan ka bane.. Kabari saimun koma Niger din... Cike da Jin dadi yace Ah Muje mu kama hôtel Alkur'an baki isa ba.... Tanaji tana gani yafito da ita Daga dakin.... Kai tsaya fadar Sarki ya nufa nan ya zayyana masa cewar matar sa ce..... Cike da mamaki Sarki yace wannan baiwar Mamy ce da Salihu yakawo... Murmushi yayi yace ba baiwa bace Nina turo su dan amusu maganin hauka kuma Alhmdulilah sun samu waraka naso ace nayi tozali da sarkin Adalai.... Mai Martaba fashewa da kuka yayi yace yanzu kana nufin matar ka ce muka ringa mata kallon baiwa.... Iya Firdausi tace eh mai Martaba mijina ne kuma Yarima Samad da Abban shi sun ce kada mu taba bari asan Asalin mu.. Hakan zeja mana magauta... Sarki Share hawayen sa yayi yace kuma gaskiya ne hakan '' kubari zuwa jibi kuntafi gobe Yarima Samad zasu dawo harda kariman kenan dasu zaka koma... Shugaban kasa ya murmusa yace kwarai kuwa.. Nakama. Hôtel dîna iyalai n'a àcen zamu kwana... Sossai mai Martaba yayi mamakin wannan Al'amarin.... Iya Fidausi koda suka fito tace masa su jira ta zata je ta sanarwa Mamy zanje kwana hôtel din.. Dole yabar ta tafi yana tsaye yana kallon takun tafiyar ta cike da nutsuwa hakan yakeji babu kamar acikin mata... Koda yafito iske su bodygar dinsa yayi Alamun shi suke Jira.. Sossai maganar ya karade masarautar harda wajen gari cewar Karima diyar Shugaban kasar Niger ce uwar ta matar sa ne... Anata kuskus labari yaje gun yan jaridu nan da nan suka fara wallafa bayanan da Aka basu agidan redio... Iya firdausi tana shiga sashin Mamy iske ta tayi zaune kusa da khadija.. Cike da ladabi ta sanar mata mijin nata yace a hôtel zasu kwana... Sossai Mamy taji dadin hakan tace wayyo iya Firdausi yana kewar ki dole yaso ya zauna dake... Saita ji ina ace taga mijin nata... Iya Firdausi cike da Jin kunya tace mata saida safe kallon khadija tayi tace Na Adamu saina dawo... Murmushi dijat tayi mata tace yawwa iya Fiddo saikin dawo........... *********************** Kano... Kusan magrib Jirgin su sarkin Adalai yasauka à garin kanon... Motoci n'a Alfarma guda uku sheik yatura dan dauko su... Sossai labari yaje cikin gidan amaryar Sheik ta iso... Hakan yasa kowa yadawo farfajiyar gidan ana jiran isowar su... Yarima Samad dasu Faruk duk suna zazaaune awajen.... Hakanan su kaji gaban su n'a tsananta bugawa da karfi...... Cen Filin airport nan da nan Motocin suka kwaso bakin zuwa masaukin su........ Ahmad ne zaune kofar gidan shida Marwan suna tattauna walimar da za'ayi à masarautar........ Jin Horn din mota yasa hankalin su yadawo akai.... Faruk yace Muje muga Amaryan sheik mana.... Tashi sukayi dukan su sukayo cikin gidan.... Sheik bakin sa dauke da murmushi da kansa yaje budewa Baba salihu mota... Baba Salihu ganin Abunda yake shirin yi yasa yaki fitowa harsai da Amarya ta fita ita da yan uwan ta akayi cikin gidan da ita. Sashin Mama Aka soma ajiye ta ana jiran su Sheik su shigo..... Sheik ganin Baba Salihu yaki fitowa yace.. Haba shugaban Adalai ka fito mana.... Caraf kalmar da ya furta ya fada akan kunne su Ahmad harda Samad dake shirin dauro Alwala.. Azabure dukan su sukayo wajen motar dan tabbatar da abunda sukaji.... Zuwan yayi daidai da lokacin da Baba Salihu yasoma sauke kafafun sa... Yarima Samad kafar yake bi da kallo yana nazarin yasan wannan kafar.... Cikin zafin nama ya karaso d'ab da motar shida kannen sa....... Baba Salihu n'a karasa fita Daga Motar Caraf Idanun su ya tsarke cikin juna shida yayan nasa cikin............ Ta ku har Kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:57 - Nuriyyat: KANWATA 09069080725 https://youtube.com/channel/UCCb-59DLAXr2BDMl3XJQvIA Dan Allah channel dîna KYAUTA TV nan à sama kushiga ku danna mun subcribe 👆🏻 Saina jiku Masoya n'a... Akwai Sabon Littafina wanda ze zomu ku da Zafi zafin sa.. Mai Suna *RUDANI* kai Dagajin sunan kunsan akwai akwai abubuwan masu ruda kwakwalwa 'dakuma ban Al'ajabi.. Wannan littafin tsaf n'a shirya wajen baje basira ta.. Kunsan Alkamila baya rubuta shirme. KYAUTA DAGA Allah. Shalelen Jarumai writ associat... 9️⃣8️⃣ Cikin zafin Nama Yarima Samad yace babaaaa..... Bakin sa narawa rungume shi yayi shima Ahamad runguma yakai masa suka kankame sa kamar za'a kwace shi... Shiko kukan zuci yake da farin cikin ganin su cikin koshin Lafiya... Gabadaya wajen yacika makil dan zuwa kallon sa..... Bakin Samad n'a rawa yace Abba 'meyasa ka guje mu bayan kasan inda muke wayyo Abba kazo mu tafi kwatano yanzu nan... Sheik da kallon su yana hawayen Farin ciki yace Ah Ah d'ana à bari zuwa gobe saiku tafi taré n'a muku Al'kawari duk da nima inason zama dashi zanbiyo ku nan da sati daya InshAllah....... Ahamad yace Abban mu kaki magana tundazu sai Girgiza shi suke.... Kallon sheik yayi yace baya magana ne... Murmushi sheik ya maida masa yace yana Jin ka bakin sa ne yayi nauyi... Faruk da isowar wajen cike da mamaki yace sarkin Adalai Kai nake gani Ko idanu n'a ne kemun gizo 'sai murza Idanun sa yake... Yarima Samad kara Girgiza Abban nasu yayi yace Abba kayi magana magana wayyo Allah ku duba mun shi koya samu matsala a kunnen sa ne.. Cikin Rawar murya Baba Salihu yace yarima Samad dina bansamu matsala ba a kunne n'a ba. Ganin ku nake kamar a mafarki.. Cike da Jin dadi Ahmad yakara rungumar sa Yace Abba yau kafana kafar wlh duk inda kasa kafar ka 'nan nima zan saka.. Yarima Samad yace ashe ma duk inda kasa kafa duk inda yasa kafa zamu bisa zaka ce aibazan yarda amaimai ta yace mana yana zuwa mu rasa shi ina bazeyuba mun azbartu.. Baba Salihu kallon su yake cike da so da kauna da kewar su Yace karki damu bazan kara guje muku ba. Amma bazan biku kasar taku ba.. Aminu da Marwan Mutuwar tsaye sukayi 'cikin zare idanu' sukace kai kai anya daidai muke gani kuwa... Malam Isa yace daidai ne basai kun wanke Idanun ku ba.. Kama hannun Baba Salihu yayi yace Sarkin Adalai mu shiga kayiwa Amare nasiha harda surukar ka... Sheik da Aminin sa tsakiya suka sakashi. Aikuwa Su Yarima aguje suka take masu baya... Koda suka isa Farfajiyar gidan.. Gabadaya gidan ya hargitse da hayaniya kasancewar labari yaje musu Sarkin Adalai n'a kwatano wanda dansa ke yawo nema shekara da shekaru ya bayyana..... Hatta Rahama dake dakin nata cikin Azzama suka sauko ita da Asiya data mance ita Amarya ce... Kan kace me Ànty ta sauko kasa ita da yan uwan ta dasuka zo tayasu murna Auren sheik..... Maman Salma da Salma kowa yayi tsaye cirko yana son ganin shugaban Adalai.... Cike da mamaki da ya wanzu a fuskokin su.. Suke kallon takun baba salihu har ya iso cikin gidan.. Ita Ko Rahama bakin ta na rawa ta iso gaban sa tareda durkushewa kasa '' Barka da Isowa Shugaban Adalai ''baba n'a mai kauna taaaa taja zancen cikin tsarkewa murya Ànty da Mama da kowa wajen da suka sanshi sanda yake gadin. Sukace Shugaban Adalai kuma Rahama Ko bakya ganine wannan Baba Salihu ne mai gadin gidan naku cewar wata makociyar su... Ahmad hannu yayi mata Alamun karta kara wannan mummunar furucin akan uban sa... Salma tace baba Salihu kaine daman Shugaban Adalai cike da kaduwa take kallon sa takara masa kallo masu cike da Al'ajabi.... Shiko tsaye yayi ya gaza fadin koda kalma daya ne tak.. Ànty dake sake da baki tace tabbas nayarda kaine shugaban Adalai dubi tsantsar kamanni da kakeyi da Abdul Samad... Yarima Samad 'baki ya kasa rufuwa yace Abba kayi magana yau ranar farin ciki ne... Kuka yasoma wanda yasa gabadaya dakin jikin kowa yayi sanyi yace nabi rana' iska 'ruwa' zafi '' dan neman ka Abba. Naje kasashe.. Dan neman ka. Nadawo kano dan tunanin zan ganka.. Amma Abba yau n'a ganka 'Dakyar kake iya fadin kalma daya a bakin naka..... Ahmad yace wallahi yaya muyi masa uzuri tsabar farin ciki ne yahana shi magana yanda yakamata... Sheik Abdurrazak yayi gyaran murya yace kowa ya nemi waje ya zauna... Samun wuri akayi duk suka zazzauna.. Shugaban Adalai n'a kokarin zama 'Ahmad da Samad Ko wanne su yana rike da dayan hannun sa... Hakan ba karamin dariya suka ba mutanen wajen ba.. Sheik yabude taron da adu'a. Yafara da cewa dayawa sun San Salihu' dayawa sun sanshi da Baba Salihu à garin kanon nan.. Kaddara ce takawo sa ya badda kamannin sa.. Wannan da kuke gani shine Shugaban Adalai 'da dumbun sarakuna suke koyi dashi.... Sarkin kwatano Alhaji Salihu Turaki.. Gabadaya dakin yadauka da ALLAHU Akbar. Masu waya suna ta daukar vidéo a wayoyin su.. Kowa yayi tsit banda karar fanka da ajiyar zuciyoyi ba abunda kake ji a falon.... Sheik yace wannan shine uban Abdul Samad miji ga yata Rahama... Mama Salma cike da nadamar wulakanta shi da takeyi abaya tace Allah mai iko. Sannu da dawowa shugaban Adalai.. Kada mata kai yayi beyi magana ba.. Dawo da kallon yayi akan Rahama yace Yata zonan. Cikin hanzari takaraso. Kallon sa ya maida akan Asiya yace kema zonan.. Jiki n'a rawa Asiya ta tafi wajen nasa.. Dafa kan Rahama yayi yace Rahamtullah ke haske ce agareni dani da Ahlina kin kankaro abunda yake aboye kin fidda duhu kin kawo haske.... Sheik yace maganar ka kanayin sa a nannade ne yakamata ka fayyace mana... Baba Salihu nan yashiga basu labarin abunda Rahama tayi a masarautar '' duk da baya wajen Faruk duk ya zayyana masa komai.. Sheik sake da baki yake kallon Rahama besan ta iya wannan jarumtar ba.. Yace Rahama kincika yar halak wallahi ina Alfahari dake 'Ko ina ne zan iya buga kirji dake duniya tasan ke yata ce.. Kamar yanda kika gyara gidan wasu ya Allah ya gyara gidan ki yasa ki gama da duniya lafiya... Da ameen kowa ya amsa harda mama dake kuka... Baba Salihu dafa kan Asiya yayi yafara masu adu'ar zaman lafiya ita da Ahmad... À gaggauce aka fito da Hassana Amarya... Nan ma aka shiga yi masu nasiha da fatan zaman lafiya ita da sauran matan.... Ànty tace Amarya kidan bude muga fuskar yar kanwar tamu.... Dago kanta tayi hakan yasa Idanun su tsarkewa cikin juna ita da Ànty... . Zumbur anty ta Mike hakama Rahama da Asiya 'har da Samad' da Ahmad 'd'asu Faruk kallo yakoma kan hassana.... Ànty tace hassana kece.. Dukar da kai tayi tace Nice Ànty Sa'adatu sossai anty tayi mamaki dan taga a kwatano ta bar ta... Rahama tace wai daman kece Amarya babana.. Sheik yayi caraf ya amshe zancen hannu ta yace eh itace mamar taki.... Mama sake da baki take kallon hassana Daga kasa har sama tace Ah lallai Allah yabada zaman lafiya. Kowa ya amsa da amen. Anty tace Ai hassana ke mace ce ta gari dan zaman danayi dake àcen n'a gane hakan InshAllah lafiya lau zamu zauna... Sossai ta burge kowa da kyawawan kalaman ta... Kowa ya amsa da Ameen... Yarima Samad yace MashaAllah Allah yasanya Alkhairi kowa ya amsa da ameen... Akarshe Ahmad da Samad sunce Sam daki daya zasu kwana da baba salihu kuma goben tareda shi zasu tafi kwatano..... Yarima Samad kiran mai martaba yayi yace akwai wani babban bako da zasu kawo n'a ban mamaki dan Allah adakatar da tafiya da digat agoben à bari sai jibi... Sarki yace InshAllah hakan za'ayi n'a kagu naga wani bakon ne wannan shima Amarya yakeson gani ne... Yarima Samad kasautaccen murmushi yayi yana kallon baba salihu dashima murmushi yake.. Yace eh bakon nason ganin khadija... Ita ma Mamy kiran ta yayi yace sunada babban bako.. Cike da za kuwa tace wanene dan Allah... Yarima yace kedai saimun zo.. Amma kada à tafi da dijat harsai mun iso garin.... Nan Mamy ta basu labarin Abban Karima tsohon shugaban kasar Niger Muhammed yusufu. Yazo daurin aure... Cike da murna Samad yace kai kai Dole mu dawo gobe nasan yazo daukar iyalin sa kuma karima ta nan. Mamy tace kai bakaga zuwan sa yanda garin gabadaya ya karade da firan zuwan sa.. Duk firan da suke Baba salihu yana jinsu sossai muryan Mamy yake ratsashi ji yake kamar yayi tsuntsuwa ya ganshi a gaban ta... Ga kuma murna zuwan shugaban kasar Niger dinnan hakan bakaramin dadi yayi masa ba.. Yarima n'a gama waya da Mamy yadawo da kallon sa akan Abban su dake Jan carbi yana tasbihi.. Ahmad cike da kosawa ya ajiye carbin yace Abba yanzu yakamata kadan bamu lokacin naka ''. Kallon sa yake yana murmushi yana cigaba da Jan carbin nasa... Ganin Yarima shima yataho ze daura Daga magiyan da Ahmad ke masa 'yasa shi ajiye carbin.. Kallon su yake cike da kauna yace karkuga naki magana tunda n'a iso gidan.. Hakan danayi yana Daga cikin Adalci mutum ya iya bakin sa acikin dunban jama'a inda baze rasa masoya da makiya ba... Inason kuje Kuyi Alwala kuzo muyi sallah tare.. Gobe sonake ku koma ku kadai kwatano... Cikin zazzare idanu Yarima Samad yace ina wallahi bazeyuba Allah bazanyi kaffara ba... Ganin yanda launin dan nasa ya canza lokaci daya '' ya tabbatar masa babu wasa a tare dashi.. Shiru yayi yace to Aje Ayi Alwala... Cen Gidan Sheik kuwa bayan kowa ya watse.. Kara hada kan matan nasa yayi yamusu Nasiha... Mai ratsa zukata.. Maman Salma tace uhmm duk wannan surutun ita karama ce ya isheni da ji haka.. Ai karamin abu baya zuwa gidan miji. Bare wanda ya taba aure abu Shiba sabo ba.... Hassana kada kai tayi tana jinjina kalaman mama... Ànty shiru tayi ba tace uffan ba.. Sheik cikin son kawar da zancen yace.. Yawwa Amarya tashi Sa'adatu ta miki jagora... Ita hauwa da bakin naki ambasu masauki.. Cikin hanzari hassana ta tashi dan takosa tabar falon '' bin bayan anty tayi suka haura kan matakalan step.. Yana ganin wucewar du anty yadawo da kallon sa akan Mama. Yace ke yanzu wace irin mace ce ke kina zubar da girman ki a Idanun kowa.. Wannan matar nifa n'a auro ta.. Bada ita zakiyi ba dani zakiyi babu dalilin daze sa kina jifanta da kalamai marasa dadi.... Ko kin manta manzon Allah tsira da Amincin Allah da bazawara ya fara.. Mama tace ai shi tashi bazawarar saida aka sabun ta masa ita.. Kai kuma fa... Sake da baki yake kallon ta yace Eh lallai kin iya bada Amsa.... To zanshiga ga ledan nan kazar ki ce A'ciki.. Iyeh me zanyi da kaza naga Ko adaren farko n'a dakai balangu ka kawo.. Murmushi yayi yace uhmm Kodai amaimaita daren Farkon ne. Ita hassana tahakura da mijin a yau..... Juya masa keya tayi Shiko ya ajiye ledar yace uwar gida natafi saida Safe ki kula da kanki da adu'oi kariya.... Kai tsaye ya nufi dakin hassana iske su yayi zaune Ànty n'a mata hira.. Isowar sa yasa shi fadin iye har fada aka bude yau adakina.... Ànty tace daman kai nake jira intafi... Kallon hassana tayi tace to Amarya n'a tafi saida safe.. Hassana tace Ah Ah tun yanzu zaki tafi dan Allah ki tsaya... Sheik yace Muje Sa'adatu in raka ki daki nasan kina taré da gajiya.... Ànty tace yi hakuri Amarya wallahi Agajiye nake 'zanshigo da safe InshAllah... Sheik ajiye kazar hassana yayi da wasu abun tabawa... Yarike n'a Anty a hannun sa sukayi bangaren nata.... Koda suka isa dakin nata.. Yace Sa'adatu nagode da kulawa Allah yasaka da Alkhairi... Sa'adatu ina Alfahari dake cikin iyalina 'kin taka Rawar gani.. Azuciyar sa sai fadi yake Sa'adatu n'afi son ki akan Ko wace mace aduniya banda mahaifiya ta... Afili kallon ta yayi yace ga ledar ki' hannu bibbiyu tasa ta karba tana godiya tace uhmm. Wannan kazar har ka tunamun baya... Cikin tsigar wasa yace Ko inzo a maimaita ne.. Tace A'a baniso akaiwa Amarya.. Daga haka sukayi Sallama yafi ce kai tsaye dakin Hassana.. Ita Ko bandaki ta shiga domin yin wanka...... Sheik koda ya isa dakin iske Hassana yayi har ta canza kaya tasaka n'a barci... Nan da nan ya umarce taje ta dauro Alwala suyi nafila... Babu musu taje ta dauro koda ta dawo iske shi tayi yana Jan carbi... Yana ganin ta basu bata lokaci ba wajen tada Sallah ba.... Bayan sun idar sukayi ciye ciye abaki yaringa bata... Daga nan salon ya canza.. Aranar dai hassana ta jinjina wa Sheik ta Daga masa hannu. Bayan ya samu kansa ne Daga duniyar Daya tafi yace Hassana tace naam.. Yace ke ta musamman ce... Asiya zaune ita da Rahama. Suna hira 'tunawa tayi Salma tace tana neman ta.. Hakan yasa ta kira Samad ta sanar masa.. Dan yace mata duk abunda Salma zatayi ta sanar masa.. Cikin tsoro yace Ah Ah Rahama karki je zanmiki bayani gobe da safe inna shigo... Jin haka jikin ta yayi sanyi sossai... Dawowa tayi takwanta kusa da Asiya dake shirin barci.... Wayar Rahama ne yasoma ring tana dubawa taga Ahmad ne... Babu bata lokaci ta Daga Tace kanina ya gajiyar taro... Alhmdulilah yabata Amsa.. Ina kawar taki take ne yana mai lumshe Idanun sa saiyanzu ya tabbatar wa kansa abaya cen bawai kiyayya bace yake mata soyayya ce... Dan bata wayar zan mata magana kinsan gobe da wuri zamu koma... Rahama tace Ayya Amma nidai abarni inyi Sati daya... Inafa bazamu yarda ba wallahi... Kafarmu kafar ki... Dariya tayi tace Ah abun yakai haka.. Tace yama wuce haka bakada labari ne.... Mikawa Asiya wayar tayi tace amshi angon naki yana son magana dake... Jin haka Asiya ta tashi Daga kwance cike da ladabi tace yaya Ahmad inawuni... Murmushi yayi yace lafiya lau kanwata... Rasa me ze ce mata yayi Saboda artabun da suka sha da ita. Wani kunyar ta ne ya lullube shi yace daman n'a kira inji Ko kina lafiya ne.. Lafiya lau nake tabashi amsa atakaice.. Tace to zan dan kwanta saida safe kenan... Babu yanda ya iya hakanan sukayi sallama shida ita....... Kashe Gari.... Bayan Sallah Asuba Sheik da Hassana yayi karin kumallo '' hassana tace uhmm m'y love bakada dama fa... Murmushi yayi yace to ke din ce cakwala dadi... Daga haka sukayi ta zuba love adakin kamar bazasu fito ba... Mama tana kasa tana kallon agogo ganin har goma be fito ba... Tana jijjiga tana cika. Shigowar Salma ne yasa ta maida hankalin ta akan ta.... Mama tace subuhannalah Salma meyake damun ki ne... Cikin Rawar murya tace Mama wallahi guba nasawa Rahama a cikin abinci '' jiya.. Naita jiran ta tazo taci bata zoba.. Hannun nawa ya taba robar 'cike da mantuwa nasa hannu abaki n'a.. Shine tunjiya nake fama da matsanancin ciwon ciki ga Al'amin adakin sirrin nasa ya kwana.... Caraf kalaman ta akan kunne Sheik.. Cikin zabura ya karaso falon yace Salma guba kika sawa yata Rahama cikin abinci.. Ina Abinci yake yafada a matukar razane... Bakin ta narawa tace wallahi Abba n'a ba. Karen gidan nan.. Aguje sukayi farfajiyar gidan ganin Karen sukayi kwance a mace bakin sa duk kumfa... Innaliahi wa'inna il rajun ya shiga maimaitawa yace yanzu Salma rashin Imanin ki yakai ki kashe rai... Bari kuji yadawo da kallon sa akan Mama yace koda Salma tayi Asiri dan adamu kada ya auri Rahama inada masaniya 'dan inda take zuwa makotan su ne sukazo sukaban labarin anga yata wajen... Ta aikata babban kuskure ta ruguza farin cikin dunban mutane tasa yayar ta cikin damuwa Daga baya Allah ya wanke ta... Shirun da nayi a wancen lokacin bawai yana nufin bazan iya daukar mataki bane... Saidai kawai nayi shiru ne saboda anason karinga yiwa mutum uzuri... Ance hali Zane ne.. Tabbas Salma wajen uwar ki kikayi gado... Kallon Mama yayi rai abace yace a yau dinnan nakeson ki barmin gidana... Yayi daidai da karasowar Baba salihu da Yayan nasa harda su Faruk da Abban Marwan... Su mama Firdausi da sauran su... Sunzo daukan Asiya... Ganin Mama tarike kafar sheik tana magiya da kuka yasa cikin hanzarin su suka karaso wajen... Ita Ko Salma sai ihu take tana fadin cikina 'cikina cikina..... Ihun nata caraf ya sauka akan kunne Rahama da Asiya harda Ànty à ujajan suka fito ganin Abunda ke faruwa... Abubakar da yaji abunda yafaru salati suka fara tareda mutan gidan gabadaya...... Rahamaa kuka tasoma mai tsuma rai tace Salma menayi miki ne. Salma mena tare miki kikeson kiga bayana... Cikin dauriya Salma tace Rahama ni baki taba mun laifin komai ba.. Mama ta nuna min duk abunda nakeso shi zanyi babu me hanani.. Mama ta nuna mun kada in yarda ki fini da komai dan kina yar Gidan Ànty... Nikuma nasa wannan araina tun ina yarinya nasha Alwashin bazan taba yarda ki wuce ni ba... Saima ki dawo kasa ta.. Inada bakar zuciya da banson in bude idanuna inganki Rahama... Gabadaya kowa wajen yadau Salati 'yarima Samad da Al'amarin yabashi tsoro.. Kama hannun sheik yayi suka koma gefe yace dan Allah yabari akaita Asibiti.... Sannan yabashi labarin d'uk abunda yafaru àcen kasar su... Sossai Sheik ya Girgiza yace Ah Ah yarima Samad bazan kai SALMA Asibiti ba.. Abubakar yace wallahi baza'a kaita ba saide ta mutu anan wajen.... Ganin da gaske suke yasa YARIMA Samad shida Rahamaa suka ciccibe ta zuwa Asibiti.. Koda suka isa umergency aka tafi da ita... Likitoci sukayi ca à kanta. Babban likita yace wannan yarinyar wanna iskan guban ya kashe abunda ke cikin nata.. Dole cs za'a mata.. Yarima Samad yace a mata tareda sa hannu... Rahama kuka take tana adu'a Allah yasa ayi nasara... Samad rungume da ita yace InshAllah za'ayi nasara hubby n'a... Cen gidan kuwa... Kowa gidan antaru anata ba sheik hakuri akan ya kyale Mama ta zauna yace Sam ba wanna zancen. Shidai be saketa ba. Ci da shan ta ze ringa aika mata.. Amma fa saitaje makarfi ta zauna saiya nemeta... Kuka take sossai Ànty ganin ba abunda zata iya ne yasata yin shiru tunda ya rantse tasan bazeyi kaffara ba.... Mai hakuri inyayi Fushi to babu kyau..... Baba Salihu shima sossai abunda yafaru ya taba zuciyar sa.... Yarima kallon agogo yayi ganin lokaci n'a tafiya yace Rahama kizo mu tafi zanje tarban Saratu ne da za'a kaita airport... Wa zaki samu daze zauna wajen nata.... Rahama cike da damuwa tace Amjad kawanta ce jinina ce.... Nafison inzauna da ita... Dan Allah kabarni... Hada rai yayi yace bazaki zauna ba.. Tare zamu bar Asibitin nan... Kiran Abubakar yayi wanda yake cen yana kuka yace Dan Allah yaya Habu ka taimaka kazo Asibitin nan badan Halin ta ba dan Allah zakayi.... Dakyar Abubakar ya yarda yazo Asibiti koda ya Iso har ankaita dakin hutu.. Kannen Sheik hassan da hussaini ne suka rako sa Asibitin.. Suma kam cike da damuwa suke jinjina Al'amarin nan... Yarima Samad barin Asibiti yayi da Rahama kai tsaye suka fara shirin barin kasar.. Ita Ko Salma tanacen kwance batasan inda kanta yake ba... Hussaini da Hassan da Abubakar sai safa da marwa suke yi ganin shirun yayi yawa.. Fitowar babban docto ne yasa dukan su suka nufo sa.... Hussain yace likita dan Allah ku mana bayani ya zancen yarinyar da akayiwa cs.... Akasalance likitan ya kalle su yace ku biyoni office dîna.... Kai tsaye suka take masa baya.... Koda ya isa dakin zama yayi kan kujerar sa tareda sanya médicale glas yana yan rubuce rubuce akan file me dauke da Sunan Salma Abdurrazak.... Yana kai karshen rubutun nasa yayi sign à karshe tareda dankwala wannan penti bleu dake gaban sa akan pepper. Bakajin komai sai ajiyar zuciyoyi.. Dago kai yayi yana kallon su yace Kune yan uwan Salma watau abunda yake Faruwa shine. Wannan gubar data shaka yayi afectin din mahaifarta 'ya kone d'uk wasu kwayayan halittar ta... Dan binciken mu ya nuna bazata sake samun haihuwa ba.. Kuma cikin dake jikin ta' 'shima numfashin sa ya tsaya daman cikin dudu wata hudu zuwa biyar ne.. Munyi nasarar cire mata cikin Daga jikin... Kuma Allah yataimake ta da matsalar ta tsaya iya nan da ace tasha guban ne babu abunda ze hana ta mutuwa.... Gabadaya dakin sai Zufa ke keto musu kamar wayanda suke cikin rana duk karfin Ac dake dakin.... Abubakar bakin sa na rawa yace docto babu abunda za'iya yimata ta haihu zuwa nan gaba.... Kada kai likita yayi yace Ko ina za'a je bazata haihu ba''amma kasan hikima ta ubangiji yana iya canza komai fatan d'ai Allah yabata lafiya.... Mika musu takardan yayi yace duk magunguna da za'a siya mata suna nan... Yanzu tana dakin hutu.. Zuwa la'asar zata iya farfadowa.... Ruwan lipton da suga zaku tanadar mata.. Jiki Asanyaye Abubakar sukayi musabaha da docto tareda masa godiya taré suka bar dakin da su Hussaini... Koda suka fito sun iske Ànty da yayar ta.. Ganin su yasa suke nufe su hankali tashe. Kuka ànty take tace Salma bakyajin magana kash da wannan bakar rana.... Abubakar bata labarin duk abunda docto yace yayi... Salati suka dauka suna taba hannu ita da yayar ta ta... Wayar Abubakar ne yake ring yana dubawa yaga mama ce... Cikin hanzari ya Daga tareda barin wajen da suke.. Mama tace Abubakar Salma ta kashe ni '' tasa mijina ya koreni Daga gidan sa... Shegiya tsinanniya yau ta sani zubda hawaye... Abubakar yace Mama ina rabaki da mugayen kalamai.. Bata labarin abunda ke Faruwa yayi nan da nan tafara kuka tadaura hannu akai tace '' shikenan yanzu Salma bazata sake samun ciki ba.... Wayyo Allah nashiga uku Dan Allah ka kula da Salma '' taya zanyi magana da Rahama ne.... Na cutar da ita 'yarinyar nan bata taba nuna fushin ta akaina... Wayyo ni Aishatu n'a cutar da wanda yafi kowa kaunata aduniya Abdurrazak. Abubakar cikin kwantar da murya yace Mama tun lokacin da muke son ganar dake gaskiya nida Abby akan Yanda kike daukan Alakar Rahama da Salma kwata kwata kinki bamu dama... Abby tunda kikaga yaki bari kizauna 'tura ne yakai shi bango shekara da Shekaru ake abu daya.. Cikin kuka tace Dana Dan Allah kaci gaba da tausar mun zuciyar baban ka narokeka.. Daga hk sukayi Sallama.... Yana gama wayar da ita sai ga Shugaban Adalai da Sheik sunzo Asibitin harda Hassana.... Abubakar tarban su yayi tareda yi musu jagora zuwa cikin Asibitin.. Koda suka isa 'Sheik da Shugaban Adalai gun likita suka nufa.. Bayanin da yayiwa su Abubakar shiyakara yiwa su Sheik.. Salati suka fara dukan su... Sheik n'a Girgiza kai yana kuka yace Salihu'' Aisha ta cutar dani kuka yake sossai... Wanda hakan ya daga hankalin docto din ganin babban malami yana kuka to abun azimun ne.... Rarrashin sa suka farayi... Sheik yace' badan nayi Al'kawari bazan saki Aisha duk rintsi to da babu abunda ze hana ni yin haka nasan girman Al'kawari.. Kallon Shugaban Adalai yayi yace t'aso Muje dakin da Aka kwantar da ita muganta... Koda suka isa dakin iske ta sukayi tana kwance fuskar nan nata yayi fayau '' numfashin ta sama sama yake fita..... Adua sukayi mata sossai kafun subar dakin. Wayar Sheik ne yafara ring yana dubawa yaga Samad ne. Dagawa yayi 'Dagacen bangaren Yarima Samad yace Sheik Imam agayawa Abba shikadai ake jira anan Filin airport din...... Sheik yace gamu nan zuwa yanzu' 'kace anzo da Saratu Ko.. Samad yace eh gatanan da ankwa zaune kusa da Yusuf Sani Yaro dayazo shida Matar sa... OK gamunan zuwa ya furta tareda katse kiran... Suna Fitowa Sheik ya kalli hassana yace Hauwa yar ki tabi su Rahama airport tace da ita za'a je.. Hassana tace eh da ita za'a je wai gun Mamy zata zauna tace... MashaAllah ya furta babu bata lokaci ba suka bar Asibitin tareda barin Ànty da hassana 'da su Abubakar da hussain da suke masu Adua Allah yakaisu airport lafiya.... Cen Filin jirgin Shugaban Adalai n'a isowa gabadaya wajen kowa ya tashi hatta masu wucewa da wayanda ke zaune' Sake da baki suke fadin wannan kamar shugaban Adalai ne sarkin da ba'a samu irin sa acikin zamanin da muke ciki ba.. Surutu ya barke a filin airport din.... Basu bata lokaci ba kai tsaye suka Shiga Jirgin Samad Personnel... Koda suka tashi Daga garin kano... Awa uku sukayi jirgin nasu yasauka à babban filin airport.... Daman Yarima Samad yacewa Mamy duk abunda take tabari ita da mai martaba duk suzo tarban su.... Mai Martaba yayi matukar mamakin Jin haka amma yace bara yaje yagani me yakeson nuna masa..... Kasantuwa mai Martaba yazo Filin airport din.. Gabadaya wajen ya hargitse da jama'a hatta yan Jaridu ba'a barsu abaya ba.. Dan daukar bayanai ba..... Duk inda Sarki ke jefa kafarsa '' waziri da fadawa da bodygar suna biye dasu abaya... Ita kuma Mamy bayi da jakadiya duk suna biye da ita... Daukar su Video ake har suka isa bakin jirgin suna jiran fitowar su Samad din..... Yayi daidai da yan Jaridu duk sunyi layi suma sun kafa caméra din su dan daukar wayanda zasu fito ajirgin duk da basu sani ba..... Daga Cikin jirgin Shugaban Adalai sukace yafara fitowa.... Hakan yasa Cike da nutsuwa yake tafiyar sa mai daukan hankali tafiya mai nuna izza da Mulki tattare dashi... Yana cire kafafun n'asa kamar baya so takawa... Kafafun sa ya fara fitowa sannan gangar jikin sa.... Cike da Zallan Mamaki babban Dan Jarida yake kallon sa yana taka step din jirgin yace wannan ai Shugaban Adalai ne.... Jin Furucin nasa yasa Mai martaba da Mamy Dago kansu Arazane cikin gigita suke kallon sa yana saukowa.. Mamy........... Taku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:57 - Nuriyyat: KANWATA 09069080725 https://youtube.com/channel/UCCb-59DLAXr2BDMl3XJQvIA Dan Allah channel dîna KYAUTA TV nan à sama kushiga ku danna mun subcribe 👆🏻 Saina jiku Masoya n'a... Akwai Sabon Littafina wanda ze zomu ku da Zafi zafin sa.. Mai Suna *RUDANI* kai Dagajin sunan kunsan akwai akwai abubuwan masu ruda kwakwalwa 'dakuma ban Al'ajabi.. Wannan littafin tsaf n'a shirya wajen baje basira ta.. Kunsan Alkamila baya rubuta shirme. KYAUTA DAGA Allah. Shalelen Jarumai writ associat... Masu bukatar tallah hajar su suna iya tuntuba ta wannan nombar dake sama.. 9️⃣9️⃣ Mamy zazzare idanu tasoma cikin kidime take murza Idanun ta '' tace Ah Ah ku dubani kada Aljanu ne suka kama ni.... Jakadiya tace shugaba ta ba Aljanu bane 'uban yayan naki ne da kansa kike hangowa.. Mai Martaba cikin hanzarin yana gudu har yana tuntube kadan yarage yafadi.. Baba Salihu yataho aguje yatareshi yafada jikin sa.... Kuka ya saki yana Fadin d'ana Ashe kaine babban bakon da akace nazo n'a gani.. Kuka yake sossai yakara rungume dan nasa... Koda Yarima suka iso wajen kallon su suke bakin su dauke da murmushi. Yarima yace Mai Martaba ka sake shi mana har mu isa gida nan duk motsin mu a social média yake yawo... Sassauta rikon da Yayiwa Salihu yayi yana goge kwallan da suka gangaro Daga Idanun sa.... Mamy Mutuwar tsaye tayi tana hawayen Farin ciki kallon sa take kamar sabon abu da bata taba gani ba.. Cikin takun sa mai cike da izza da tsantsar mulki yakarasa gaban ta... Yace Habiba ta Salihu.. Ba mafarki kike ba nine nan mata ta. sossai wajen yadauki shewa gun yan kallo da yan jaridu da yan gani da idanu dansu karar... Mamy wani wawan runguma tayi masa Sam bata damu da wayanda ke wajen ba.. Ta kara kankame shi '' tana fadin ya Allah Ya Allah kai kace mu rokeka mun roka ka Amsa mana Allah nayi Al'kawarin zanyi Azumin sati daya bisa godiya akan ni'imar da kamin ka dawo min da mijina cikin koshin lafiya... Kukan nata sossai yake shiga jikin sa 'Jin kukan yake kamar irin wacce aka t'aso mata cutar data dade da kwanciya.. Shafa fuskar ta yayi yana goge mata hawaye. Yace Habiba yau gaki ga Salihu' 'nima yau gani ga Habiba.. Ganin sun kasa barin junan su Yarima yazo wajen yana fadin to yakamata mu wuce gida.. Mai Martaba yace Salihu kazo mu zauna mota daya... Abban Marwan da yayi Mutuwar tsaye yana kallon yayan nasa' 'shima aguje ya rungume sa.. Yarima Samad yace Ah Ah mai Martaba mota daya Abban mu da Mamy zasu zauna kajira Muje masarautar sai kayi yanda kake so dashi... Mai Martaba murmushi yayi yace anyi mai wuyan ai Muje kawai... Babu bata lokaci suka fara kokarin barin filin airport din.. Sécurité nan da nan suka budewa Mamy da Shugaban Adalai mota suka Shiga. Mai martaba shima yashiga tashi motar tareda mataimakan sa..... Yarima da tawagarsa motoci duk suka kwashe su... Inda Asiya da Rahama da Karima da hauwa 'mama firdausi kusan motocin su nabin juna.. Saratu kuwa tana cikin motar Yusuf Sani yaro. Tareda matar sa. Babu bata lokaci motocin nasu suka baro airport din direct Masarautar gheuzo ta nufa... Baba Salihu rike da hannun Mamy wacce suke sauke ajiyan zuciyoyi kusan a tare.. Kan su isa Masarautar labari ya isa gabadaya jahar Sarkin Adalai ya bayyana. Dayawa barin Ayyukan su sukayi dan zuwa ganin tabbacin maganar da ake yayatawa à gari. Wasu har garin da suke suka baro suna hanya 'gani suke motar tasu baya gudu yanda yakamata.... Babban Al'ajabi hatta gwanoni n'a kasar duk sun turo mataimakan su dan su tabbatar da gaskiyar lamarin.... Mataimakin shugaban kasar kwatano duk sun hallara Saboda suna ta wasi wasi anya za'a sake ganin wannan shugaba Adalin. Ministoci kuwa 'kam ba'a cewa komai sunce sai sun ganewa Idanun su abunda ke wakana... Koda motocin nasu ya kunno kai Alayin tareda bata kara piiiii da karfi alamun abasu hanya.. Saboda cinkoso kai kace ranar Sallah Idi ce. Motocin nasu gabadaya sukaja birki kasantuwa babu hanya.. Yusuf Sani Yaro sai kallo yake anata fama dasu akan su bada hanya sun tsaya suna yan surutai wai su kanun labari suke nema..... Ransa amatukar bace yafito bakin sa na rawa cikin kakkausar Murya yace inna kirga daya biyu zuwa biyar baku bude mana hanya ba.... Uhmm dukan ku saina ankwashe ku.. Bekarasa fadin abunda ze fada ba kowa wajen ya matsa Daga gefen titi kallo daya sukayi masa suka gane koshi waye basai sun bari ya tabbatar musu da ainihin sa ba..... Ganin anabasu hanya nan da nan suka karasa shiga layin cikin kalilan lokaci suka isa Masarautar dake cike makil da jama'a hatta bayi duk sun jeru kamar an saka su... Koda suka fiffito Daga motocin nasu.. Gabadaya wajen suka fara kabbara suna Fadin ALLAHU Akbar. Shugaban Adalai karasowa cikin jama'ar sa yayi yana Daga musu hannu alamun Jin dadin ganin su.. Bakin su narawa suka fara fadin Barka da zuwa Shugaban Adalai Sarki mai Adalci. Sarki mai tausayin talaka. Daga musu hannu yakeyi yana mai cigaba da tafiya tuni tawagar sa suka take masa baya... Koda Mataimakan gwanoni suka karaso cikin masarautar. Anan farfajiyar aka dakatar dasu.. Mai shigar da sako yace nasan Daga gwanati kuke shugaban Adalai ba daya yake da sauran sarakuna ba.. Yau yadawo yana bukatar hutu.. Kuna iya ajiye ranar da kuke son ganawa dashi asa sunan ku saman list.. Mataimakan sukace babu komai dan mu tabbatar ne kuma mun gansa da Idanun mu.... Kasa mana munason zantawa dashi tareda gwanoni nan da Sati daya kenan InshAllah... Mai shigar da sako yan rubuce rubuce yayi yace InshAllah bakuda matsala.. Yan jaridu suka zo kan layi suma suna neman Alfarma a saka musu ranar da zasu gana dashi dan wannan sojan ya hana su rawan gaban hantsi... Mai shigar da sako yace wannan kam sai shi da kansa inya yarda ze gana daku kunsan aikin tambayoyi ku dawo nan da kwana uku duk yanda yace zakuji.... Cen cikin Masarautar kai tsaye Fadar Sarki aka nufa duk suka zazzauna masu mamaki nayi 'masu murna bakin su yaki rufuwa.. Sarkin Adalai samun kujera yayi kusa dana baban sa.. Ya zauna' cike da nuna zallan farin cikin sa yafara yiwa Allah godiya daya kawo shi cikin Ahlin sa.. Kowa wajen sai Fadi suke Barka dazuwa shugaban Adalai Sarki me koyi da sunnah manzon Allah Saw. Shigowar shugaban kasar niger ne yasashi fadada murmushin sa.. Koda ya shigo runguma yakaiwa baba Salihu harda guntun hawayen sa yace Ashe rai kan ga rai.. Shugaban Adalai yace kwarai kuwa gashi Allah yasa ke hadamu anan InshAllah har gidan Aljanna zamu ringa haduwa.... Cikin farin yace nagode sossai daka halarci bikin khadija.. Karka damu Shugaban Adalai Khadija yata ce 'naji dadin d'ana zo daukar iyalina kana garin' 'zuwa karfe bakwai zamu bar kasar nan n'a yamma.... Baba Salihu yace haba wani irin a yau dinnan zaka tafi nida nakeson ka kai jibi.. Kayi hakuri shugabana ina uzuriruka ne'. Baba Salihu shiru yayi yana nazartan kalaman sa yace Amma bada Karima zakaje ba... Kasaitaccen Murmushi yayi yace ai Karima yar ka ce inkace karta kara zuwa niger din ma na amince... Ah Ah bama zan hana ta zuwa niger ba.. Nama ta miji anan garin kuma InshAllah nan bada jimawa ba za'ayi auren.... Sarki yace MashaAllah Salihu wani mai sa'a ne wannan ze auri Karima.. Faruk shine mijin d'ana zaba mata. Shikuma Aminu zan bashi hauwa.. Marwan daman yanada wacce yakeso n'a samu labari komai n'a tsara yanda ze tafi... MashaAllah MashaAllah kowa yaringa Fadi awajen... Cike da murnan dawowar 'Mamy dake gefe suna sauraren abunda yake fade cikin cire kunya tace Shugaban Adalai yakamata kaje daga ciki kasamu Ko wanka kayi.... Gabadaya kowa dawo da kallon à kanta sukayi.. Mama Karama data rungumi Baba Salihu tana kukan farin ciki tace d'ana tashi kaje kaji abunda matar ka tace.. Sossai wajen sun Fahimci Mamy tanason kadaita da mijin nata. Kuma sunsan tanada gaskiya shekara da shekaru 'kowa keda bukatar haka amma suka d'Anne sun San nata dalilin yafi nasu karfi..... Faruk cike dajin dadi anbashi Karima yafara godiya awajen shida Aminu... Marwan yace wayyo Ashe nakusa zama ango nima.. Kusan kowa dariya yasa.. Ita Ko Karima cike da Jin kunya taje ta rike hannun Abban ta ''tace baba n'a Allah yayi zamu gana dan Allah kabari zuwa gobe da safe saiku tafi tunda badani za'a je ba.... Cike da gamsuwa yace naji daman n'a janye tunda naga shugaba n'a bayaso.. Sossai suka d'ara Jin furucin sa. Sarki ne yayi gyaran Murya yace tunda Dana yadawo ni Daga yau zan ajiye mulkin.. Azabure baba Salihu ya kalle sa yace Ah Ah banaso tun Farko ma tursasani akayi n'a hau karagan mulkin nan yanzu kuma ataimaka a barni inzauna normal kamar kowa.... Wajen gabadaya suka cika da tashin hankalin Furucin nasa akan bayason Mulkin... Gabadaya wajen kuka suka soma sukace Ranka ya dade muna murna mun ganka kuma zaka yanke mana kauna da irin mulkin ka mai cike da abin burgewa... Dan Allah kataimaka kacigaba da Mulkin nan mun rokeka... Idanun Baba Salihu kadawa yayi jajir yace inhar kuka cigaba da takura mun akan wannan Mulkin zan bar kasar nan.. Saidai Aba Yarima Samad duk abunda zan iya shima ze iya nasani ne... ZUMBUR Yarima ya tashi yana haki cikin zallan tsoro da Fargaba yace Ah Ah wallahi banaso banaso '' daukar takalman sa yayi a hannun sa yabar Fadar cikin hanzari.. Da mamaki ake kallon yanda uba da dansa suke gudun Mulkin nan..... Sarki yace karku damu zamuyi zama n'a mussaman akan haka.. Sannan Aje araba abinci ciki da waje dan murna dawowar d'ana kafun ranar da za'ayi bikin dawowar sa... Mama Firdausi tace Sarki me Ran karfe ga Amaryan Ahmad nan munzo da ita.. Hakan yasa yadawo da kallon sa akan Asiya da kanta ke a duke yace MashaAllah MashaAllah.. Aje afiddo Khadija. Kuma a kira mijin nata Adamu.... Akira mahaifan sa... Kai kuma Ahmad saika zauna anan za'ayi komai agama asamu akai Amarya dakin nata tahuta.. Ahmad yace kwarai kuwa d'an kowa ya tara gajiya Tsoho.. Mamy tace uhmm nizan shige ciki. Mama Firdausi tace haba ki tsaya inace tare keda Shugaban Adalai zaku shiga ciki.. Babu bata lokaci à kazo da khadija 'Adamu da iyayen sa cikin hanzari suka karaso falon.. Aguje khadija taje ta rungumi Abban ta tana kuka cikin Rawar murya tace Abba n'a kai nake gani koko idanu n'a ne ke min gizo.... Murmushi yayi tareda dagota yana kallon fuskar ta data sha makeup sumbata yakai mata a goshi yace yar auta ta. Ni dinne kike gani nayi kewar ki sossai '. Baki yaki rufuwa gun dijat dan murna hakan yasa tafara kukan farin ciki tace nagode Allah da ban bar kasar nan ba Sannan ka bayyana ba... Baba Salihu yace yata kin kara girma sossai hankali yazo MashaAllah.... Zaunar dasu yayi yaringa musu Adua zaman lafiya taré yake da gajiya tattare dashi hakan yasa ya Mike dan tafiya sashin nasa.... Ambassador yace MashaAllah Sarki ina tayaka murnan bayyanar wannan babban Arzikin. Sossai suka zauna tareda Abban Karima sukayi lifaya da ciye ciye dan murnan babban rana... Mamy kusan taré suka bar Fadar itada mijin nata.. Mama firdausi da yan uwa da Abokan Arziki suka zaga da Asiya cikin masarautar ''... Kowa nata sa mata Albarka da yaba kyawun ta..... Ahmad yace Ah yakamata taje tagaishe da Mama Fulani... Kai tsaye sashin gidan yari suka nufa... Koda suka iso 'sun iske Fulani zaune tana Aman jini.. Cikin tashin hankali sukace lafiya kuwa.. Bakida lafiya ne... Cikin tsarkewan Murya tace eh yau kwana uku nake Aman jini... Ahmed yace subuhannalah zanturo likitan masarautar ya duba ki... Amma nasan kinada labarin Salihu Turaki ya bayyana Ko.... Cikin rinannu Idanun ta da suka kada jajir dan wutar azabar cutar dake cin ta... Tace naji ana maganar yadawo da kafafun sa '' kuka tasoma tace Ahmad bazan iya hada idanu da Sarkin Adalci ba... Ahmad tabe baki yayi yace kuma fa da kunya fa... Daman nazo in nuna miki mata ta Asiya ance kece ake fara kaiwa suruka ki gani.. Ni kuma kece ta karshe da zan gabatar mata... Bakin ta na rawa tace Ahmad Allah yasa Alkhairi wannan kawar Rahama ce... Eh kawar Rahama ce ko haramunne auren nata kiban Aya da fassara yana jujjuya hannun sa.. Shiru tayi sai huci take sama sama Alamun tana jin jiki sossai... OK n'alura baki lafiya zanbarki yanzu zaki ga docto... Daga haka suka fice shida magoya bayan sa.. Mama Firdausi rike take da hannun Asiya har sashin nata... Koda suka isa sun iske Rahama nacen t'asa labulaye ta feshe Ko ina air frechner.... Kamshin turaren har waje ake Jin sa... Guda sossai Iya Firdausi take yi yayin da suka iso dakin 'Karima bakin ta dauke da murmushi tace yau dai gamu dakin ango Ahmad.. Shigar da Asiya sukayi da kafar dama.. Sossai mama firdausi da iya Firdausi suka ringa yiwa Asiya fada da nasiha mai ratsa zukata.... Koda suka kammala abunda zasu yi barin dakin sukayi Rahama kadai ce ta tsaya wajen Asiya Amma hankalin ta yakasu gida biyu tunda suka zo. Tunanin halin da Salma take ciki takeyi tanason taje daki ta kira su..... Rahama tace to Asiya ni kinga tafiya ta basai najira Ahmed ba kanwar mamar ki data rako mu tace gobe zata juya... Dan haka bara zanyi waya gida.... Asiya cikin kuka tace Ah Ah Rahama karkimun haka dan Allah mu tafi taré.. Sake da baki Rahama ke kallon Asiya wani guntun murmushi tayi tace eh lallai ma matar nan.. Ni da Aka kaini gidan miji kin tayani kwana ne kodayake kwananki daya agidan.. Kema kinsan mijina baze bari ba.. Ahmad kuwa nama n'a d'ânye ze cinye innace zankwana.... Ah Ah nidai Dan Allah tsoron dakin nakeji... Sallamar Ahmad ne shida Yarima Samad yajawo hankalin su akan su... Yarima samun wuri yayi ya zauna yana karewa haduwar dakin kallo 'yace nine n'a rako Ahmad dakin Amarya dafatan zaki rike mana shi Amana.... Rahama tace kace d'ai yarike mun ita Amana ai wannan son kai ne.. Murmushi Ahmad yayi yana kallon yanda Samad ke jifan Rahama da wani kallo masu cike da tarin Ma'anoni.... Ganin haka yasashi fadin yaya Samad zanje gun Abba indawo.. Yarima yace ina bazaka je ba kun hade gobe yana cen yana hutawa za'a dame shi... Kaikuma nasihar da zan maka kaji tsoron Allah 'kasani aure ibada ne ba shashanci bane... Rike da baki Ahmed ke kallon Samad yana yarfe hannayen sa yace ikon Allah nibanta ganin an rako ango ba kuma ana zagin sa gaban iyalin sa.. Rahama cikin Jin dadi wasan nasu tace to ai rakiya yamaka gun Amarya duk abunda yafada dole ka shanye... Kada kai Samad yayi yace Atoh kedai gayamai. Kama hannun Rahama yayi yace to Ango mu mun tafi saida safe... Allah yabamu Alkhairi Ahmed yafada yana gyara malun malun rigar sa.... Yarima yana fitowa Sashin Ahmad shida Rahama kai tsaye wajen Yusuf Sani yaro suka nufa tareda musu ban gajiya shida matar sa.... Sumayya cike da Jin dadi take yaba kyawun halayyar Rahama da kyawun fuska... Yusuf yace Allah yabata duka 'ilimi' kyaun hali'' kyaun halitta. Sumayya tace ai mijin nata ba Daga baya ba shima haka d'ai sukayi ta firan su shida matar sa..... Baba Salihu kwance a gadon Mamy agajiye' Daga shi sai boxer Mamy hannun ta na bin jikin sa tana masa massage.. Sai wash yake fadi yana narke Fuska... Gabadaya jiyake wani yarr yarr ajikin sa.... Ganin kamar massage din ya ishe shi ya tashi yazauna 'yana karewa Mamy kallo da take sunne kai kasa dan kunya.... Yace Habiba dan matso mugani.. Kaga me tafada tana kokarin barin dakin batayi aune ba taji ya...... Taku har kullum kyauta Daga Allah 3/21/22, 07:57 - Nuriyyat: KANWATA 09069080725 https://youtube.com/channel/UCCb-59DLAXr2BDMl3XJQvIA Dan Allah channel dîna KYAUTA TV nan à sama kushiga ku danna mun subcribe 👆🏻 Saina jiku Masoya n'a... Akwai Sabon Littafina wanda ze zomu ku da Zafi zafin sa.. Mai Suna *RUDANI* kai Dagajin sunan kunsan akwai akwai abubuwan masu ruda kwakwalwa 'dakuma ban Al'ajabi.. Wannan littafin tsaf n'a shirya wajen baje basira ta.. Kunsan Alkamila baya rubuta shirme. KYAUTA DAGA Allah. Shalelen Jarumai writ associat... 1️⃣0️⃣0️⃣ FINAL FINAL FINAL. YA ALLAH INA GODIYA A GARE KA DAKA NUNA MUN KARSHEN LITTAFIN NAN. ALLAH KABANI LADAN DAKE CIKIN SA.. KUSKUREN SA YA Allah kayafemun zunubai n'a....... Masu fitar mun da novel da masu siyar wa da masu karantawa Allah kafini sanin su. Ya Allah kai mana maganin su... Duk wanda nayiwa ba daidai ba akan wannan Littafin ina rokon sa daya yafemin kurakuraina da wayanda suke mun magana ta private kila wasu abubuwan sun rike ban bashi Amsa da wuri ba yadauki abun kamar wulakanci to amun afuwa agizanci ne na dan Adam.. Godiya gareku masoyana duk inda kuke. Ina mika godiya ta ga yan kungiya ta Jarumai writ associat. Maman shkura. Maman Nusaiba bestie. Maman haneef. Khadijat M Abdullahi. Fadila Sani Bakori. Maman Amatullah. Ya Mu'allim. Basira.. Ummi Iman.. Dasaraun wayanda ban Ambata ba amun afuwa.... Bazan manta dake ba Zahra bukar Allah yasaka da Alkhairi.. Mujaheeda Matar Malam jinjina ga yabon girma.... Hassana da hussaina yayyena kuna kan gaba... Babban Aminiyata hajiya umma Funtua duk ina jinjina a gare ku.. Ànty Bashira Buraima ina yaba kokarin ku akan jajircewar da bani karfin guiwa akan book Din.. Allah yasaka muku da Alkhairi gabadaya har da fans dîna... Mu Hadu À sabon Littafina mai suna RUDANI.... KANWATA complet din sa zaku same shi a Arewa Book duk wanda beda App din to ya sauke shi awayar shi Ko wani littafi zaku same shi àcen... Last Page 1️⃣0️⃣0️⃣ Mamy tace Ah meye haka kuma tana rufe Idanun ta... Kizo ingayamiki abunda nake nufi tareda jawo ta takoma cikin dakin.. Niko Rufe musu kofa nayi nace bara inje dakin Ahmad inga me yake aikatawa..... Ahmad yace haba Asiya tundazu sai fama nake dake kinki cin Abincin nan me haka yake nufi ne.. Yatsare ta da zararan Idanun sa masu rikita wanda ake kallon sa.... Haba Asiya kici naman nan Ko kadan ne please... Kallon sa take takasan idanu à hankali ta furta n'a koshiiiiii. Uhmm kinsan d'ai dole kici jawo plate din yayi gabanta yana tsakalo naman tareda yankan ta da karamin wukar dake hannun sa... Kokarin jawo ta yake itako cike da fargaba tafara ja da baya tana Girgiza kai nan da nan Idanun ta suka kawo ruwa... Haba Asiya yau ina jarumtar ki ina tsiwar taki take ne kice duka yabi iska.. Shiru yakeji banda faduwar gabanta babu abunda kunnan sa ke jiyo masa... Sossai ya takure ta tareda rirrike mata hannu cikin hada rai yake turo mata naman dan dole ta ringa ci kamar tana tauna magani haka take hadiye naman '' suna gama cin abinci yakai ta bandaki wai tayi brosh da wanka.. Kikau ta tsaya bandakin tana zazzare idanu Alamun yafita ganin haka yasa yafita yaja mata kofar... Dawowa dakin yayi ya zauna yana Murmushi 'kayan ciye ciyen su yakwashe yakai kitchen. Din ta.. Dakin dayake mallakin ta bandakin ya shiga yayi wanka shikadai yana murmushi. Nace oh AHMAD KO ME YAKE YIWA MURMUSHI.. Fitowar ta yayi daidai da isowar sa dakin cikin kayan barci sossai yake kare mata kallo ganin ta maida kayan data cire.. Cike da kunya tafara kokarin zuwa sashin nata.. Jin ya damko hannun yarike cike da zare idanu yace Asiya ina zaki je ne ? Barci nakeji zanje nakwanta n'a tara gajiya ta marairaice fuska Alamun hutu take bukata.. Bata Ankara ba taji ya dagata cak sama.. Wayyo Allah mama ina zaka kaini ne.. Kimun shiru nan ba dakin mama bane dakin mijin ki ne kuma in kikayi wasa uhmm bazaki ji da dadi ba.. Furucin sa yasa tayi gum da baki tana kallon sa ya dire ta akan gadon nasa.. Cike da nutsuwa yafara kai hannu jikin ta hakan yasa taji wani yarrrr tsigar jikin ta na tashi karo daya a rayuwar ta data taba tsintar kanta awannan yanayin.. Ahmad ganin kamar bazata samu ta dadi ba dole sai ya murzawa idanun sa ruwan rashin mutunci Sannan zasu daidai ta.... Duk yanda Asiya t'aso takwace hannun sa ina takasa iyawa domin ya nuna mata sawun giwa ya take n'a rakumi.. Cike da kwarewa yake sarrafa ta son ran sa 'itako kuka take sossai iya gaskiyar ta' ganin yana neman ya rabata da kayan jikin ta.. Hakan yasa tarike hannun sa gam cikin kwallan daya taru idanun ta tace yaya Ahmad ka tausayamun wallahi ban iyawa... Wani kasaitaccen Murmushi ya sakar mata yana juya kalaman ta.. Yace inhar ke bazaki iyaba ni ance miki bazan iya bane. Daman ba iyawar ki nake nema ba yakarashe zancen tareda hade bakin nasu waje daya sossai yake bata kiss masu zafi masu daukar hankali 'wanda shi kansa besan ya iya ba... Atakaice dai Ahmad sossai yasamu ya ratsa Asiya wacce tun tana iya kiran sunan Rahama harta fara kiran sunan mahaifiyar ta dan neman ceto... Ahmad yana cikin Jin dadin duniyar sa da Asiya data koma kamar tsumamma yace wayyo Asiya Ashe haka kike da dadin gaske wayyo kinfi zuma.. Wayyo daman haka aure ke dadi n'a saura ina bin abokai rakiya dakin amaren su.. Wayyo Mai Martaba Allah yasaka maka da Alkhairi daka kaini gidan Dadi. Wayyo Rahama Allah yabiya ki ta dalilin n'a samu koramar dadi... Sossai yake ta zuba sambatu mara iyaka.. Har Burin nasa ya cika.. Sannan yafara dawowa hayyacin sa.. Yana goge gumin daya keto masa. Nan da nan yaji bayan sa yarike dan bakaramin diba Yayiwa Asiya ba.. Itako kwance take banda hawaye babu abunda Idanun ke fitarwa sai sheshekar kuka.. Hakan ne yajawo hankalin sa à kanta cikin hanzari yasaka boxer din sa yana kare mata kallo tundaga boob din ta har zuwa kasa.. Ganin aika aikan da yayi mata hakan yasa shi rudewa yace Asiya yi hakuri dan Allah ba da gangan nayi ba sossai ya rikice bakin sa na rawa yace wani taimako zan baki ne.. Dakyar ta iya bude bakin nata tace Kataimaka kaban ruwa insha Sannan ka hadamun ruwan dumi wayyo kasa ne ze tsage cikin gigita take magana tana taune lip dinta... Beyi kasa agwuiwa ba cikin hanzarin sa yaje yadebo ruwan yabata tasha '.. Kokarin tashin ta yake' Tafasa uban kara sakamakon Jin wani radadi da azaba cen kasan ta.. Cikin lallaba ya dauke ta cak yakai ta bandakin tareda hada ruwan wankan...... Sossai taji dadin wannan ruwan tun tana jin zafi har takoma tana jin dadin ruwan...... Daren ranar d'ai barci sama sama Asiya tayi sakamakon wannan radadin datake ji à kasar ta........ Asuba Ta Gari..... Kashe Gari... Rahama cikin hanzarin ta ta kammala Ayyukan ta. Ta hada break din su. Sannan ta hada wa Asiya nasu itada Ahmad... Isowar Karima n'e yasa ta fadada murmushin ta.. Tace Karima Yawwa gwamma da kika zo dauki wannan trey din kikai sashin Asiya kice mata ina nan zuwa d'ana gama break... Cike da ladabi Karima tace ya Shugaba ta daman Mamy tace tanason ganin ku keda Yarima Samad... Rahama tace babu matsala muna gama break yanzu zamu zo cen. Maza kije ki kaiwa Asiya in tana bukatar wani taimako dan Allah ki taimaka mata kinga zamuje wajen Mamy kafun n'a leko ta... Fuska dauke da murmushi Karima tace angama ranki yadade shugaba ta takarashe zancen tareda barin dakin cikin Azzama hannun ta dauke da trey din break din su Asiya.... Itako Rahama koma cikin dakin tayi ta iske Yarima Samad yana waya akan maman Maryam dake wajen sojoji yace ku tsaremin ita dakyau.. Dan muna wani hidima ne agidan namu inason duk wani abunda kake kaje ka samu rajistra agaya masa jibi nakeson à shirya mana Zaman kotu da Alkali Muhammad Haruna... Kuma Asanar aduk social média wannan taron shari'a da za'ayi yanda wannan maganar ta bazu a duniya akan ubana... Haka nakeson yanzu ma ta bazu kotu ta wanke sa. Wayanda ke zargin sa Ko kokonto akan sa zasu tabbatar sharri ne aka masa... Yana gama wayar yajuyo système gaban sa.. Cike da zallan so da kauna yake kallon Rahama yace hubby kece à tsaye amma zaki Katon ciki fa yafada yana mai tsare ta da idanu.... Zare idanu tayi tana kallon cikin nata daya fara tasawa tace wani irin Katon ciki nidai banga wani cikin daya turo ba... Oh baki gani ba Ko. Gyada kai tayi Alamun eh bangani ba.... Batayi aune ba sai ji tayi ya zura hannayen sa cikin rigar ta yana shafa cikin ahankali 'wanda yasa baby cikin nata suka fara wutsil wutsil suna matsa acikin cikin nata... Dariya yayi yace kinga Baby ma sun San kamshin uban nasu... Kunne sa yasa daidai saitin hudar cibiyar ta wai so yake yaji motsin su... Sake da Baki take kallon sa tace Amma fa Amjad yau n'a tabbatar kai yaro ne... Dan bata fuska yayi bangane ni yaro bane daga ina duba ajiya ta.. Yaro ai baya iya yiwa mace ciki... Rufe masa baki tayi tace oh kaide bakin ka akwai sakin zance.. Kekuma naki akwai baro zance ya maida mata martani tareda kashe mata idanu... Kasaitaccen murmushi ta sakar masa tace nayi shiru uhmm damar Mamy ke son ganin mu nidakai.. T'aso Muje muyi break Daga nan sai Muje Ko... Yawwa mata ta kice komai ya kammala sai ci.. Kama hannun yayi tareda matse ta ajikin sa ahaka har suka iso falon yana makale da ita... Suna gama break basu tsaya bata lokaci ba kai tsaye sukayi Sashin Mamy.... Inda suka Iske Har Mai Martaba da kan sa yana dakin. Kowa ya tattaru harda su Adamu da Abban Karima dasu iya firdausi.. Harda Yusuf Sani Yaro.... Mamy zaune take taci ado cikin manyan kaya n'a sarakuna sossai take baza kamshi... Shugaban Adalai yana zaune gefen ta.... Sallamar Karima yajawo hankalin mutane akan ta cike da ladabi ta nemi waje ta zauna.... Khadija zaune take akasa.. Haka ma Adamu. Manya kadai ne suka zazzauna... Abban Marwan ya bude taron da Adua' yace mun taru ne anan da abubuwa da yawa... Na Farko dai Ansaka auren Faruk da Karima '' Aminu da Hauwa''' sai Marwan da Halimatu.. Nan da sati biyu masu zuwa InshAllah.... Abu n'a gaba shine Mai Martaba zeyi sauka Daga kan karagan Mulkin ze baiwa Salihu babban yayana wanda Ada shine Sarkin..... Abu n'a gaba shine Ayau dinnan Za'a wuce da khadijat garin katsina cen inda mijin ta yake da dangin sa.. Iya Firdausi kece zaki mata jagora Dagacen saiki tafi kasar taku lokacin biki nayi zaku zo keda yan uwan naki..... Sai abu n'a gaba Maganar zama kotu n'an da zuwa jibi inshAllah an sanar agidajen redio da TV har da kafafun sadarwa ta yanar gizo..... Sannan wannan jami'in da kuke zaune ya nuna Yusuf Sani yaro da hannu yace shine wanda yakamo Saratu Ko muce yayi silan kamata 'kuma yayi mana Al'kawarin zama zuwa lokacin Shari'a da yabada nasa shidun. Sannan Abdul Samad shine lauyan me kara.. Fulani da maman maryam da Saratu sunce bazasu d'au lauya ba... Yana gama jawabin sa yace inda me magana acikin ku yana iya yi.... Shugaban Adalai yayi gyaran Murya yace maganar Mulkin nan banaso banaso... Abaiwa Sani kanina Ko mai Martaba yaci gaba da rikon Abun sa... Jin anrike kafar sa. Cikin tashin hankali yake kallon mahaifin nasa yana kokarin durkushewa agaban sa... Cikin hanzari yatare sa yace Ah Ah Abba n'a ya zaka durkushe mun nifa danka ne dan Allah karka sa nayi aikin sabo..... Dago sa yayi tareda zaunar dashi kan kujerar sa yace Abba me kakeso in maka dayakai saika durkushe agaba n'a yafada cike da damuwa à fuskar sa... Mai Martaba yace Inason ka Amshi mulkin nan Salihu... Jiki Asanyaye yace n'a karba inhar shine muradin ka dan Allah kayafemun bata maka rai danayi dahar yasa kake ganin bazan maka biyayya ba.. Ina kin mulkin n'an ne saboda tanada hadari tanada Alkhairi... Hadarin shine banson Allah yakamani à ranar gobe Alkiyama da hakkin wani akaina... Amma tunda yazama saina rike din Allah ya tayani riko yafada cike da raunin muryan dake nuna ba haka yaso ba... Gabadaya wajen jikin su yayi sanyi ganin launin sa ya canza.. Mamy duk da waje daya suka kwana hakan be hana ta satar kallon sa ba ji take kamar akara basu lokaci bata gaji da ganin mijin nata ba... Abban marwan kuka yake sossai yana Rokan yayan sa gafara... Shugaban Adalai yace Sani baka min komai duk abunda yafaru sharrin matar ka ne... Kusan karfe daya suka tashi taron inda Su Adamu suka fara shirye shiryen tafiya da dijat shida dangin sa da iyayen sa... Tareda iya Firdausi da jakadiya... Sossai khadijat ke kukan rabuwa da mamy.. Baba Salihu sossai Yayiwa Khadija nasiha akan biyayya Sannan Mamy ta daura da nata tana kuka sossai mai tsuma rai akan yar autan ta... Mama karama itama nasihar tayi mata... Koda zasu bar gidan da khadijat sossai Rahama da khadija suka rungume juna suna kuka sossai.. Adamu tsaye yake yana kallon Rahama yanda ta murje tayi mugun haske fatar ta tana wani sheki..... Yarima Samad yana lura da kallon da Adamu kewa Rahama hakan yasa shi zuwa Jan Rahama Daga jikin Dijat yace yi shiru my wife yana rungume ta gaban Adamu yace karki damu kinji ai zaku ringa waya.... Maza kije wajen Asiya an barta ita kadai..... Dawo da kallon sa akan dijat dake kuka yayi ya rungume ta cikin muryan lallashi yace dijat dîna kiyi hakuri kinji aure ke kawo rabuwa amma ai bamu rabu ba..kina taré damu kuma zamu kawo miki ziyara InshAllah nida Rahama da zaran ta haihu.. Da gayya ya fada dan Adamu yaji... Shiko Adamu d'abe kawo komai aransa ba yace MashaAllah Allah yaraba lafiya... Ahmad ne yafito cikin shigar sa na Alfarma sanye da Alkyabba yace har kun shirya ne Muje rakiyan nata Ko iyakar mu Airport... Rungume dijat yayi yana kuka yana mata nasiha. A'zuciyar sai fadi yake uhmm kema zumar zaki bayar kamar yanda n'a kwasa. Afili kuma sai fadi yake yi hakuri Sister... Shugaban kasar Niger tsaf shima ya shirya ze koma kasar sa.. Hakan yasa su waziri da hadimai zasu masu rakiya har filin airport din Samad Plan.... Kusan a tare motocin nasu suka bar gidan tareda Su Khadijat..... Koda suka isa filin jirgin shugaban kasa shida Amarya sa Samad personnell suka Shiga... Su Adamu kuwa sukabi Samad air plan wanda ake diban passgen A'ciki... ************************ MAKARFI mama sossai ta rame batada kwanciyar hankali.. Dakin da take kwana Sam bata sake wa.. Saboda dakin tun ginin da ne kuma haryanzu ba'a gyara ba.. Ga Azaban Zafi ga tsauro.. Mahaifiyar ta zubaida tace Sam bazata kwana mata adaki ba... Dan me yara basu kashe auren nasu ba.. Sai itace za'a koro Daga gidan miji kuma akan taurin kai.. Duk wasu nau'i n'a aikin gidan Mama ce takeyi babu sauki... Motar ta data bâri ta tuna ta kira Abubakar tace dan Allah mota ta kasiyar mun ka aiko mini da kudin koda karamin gida ne insiya wallahi wahala nake ga zafi ga tsauro.. Abubakar cike da tausayawa Yace Mama wallahi nayiwa Abby Maganar Motar n'an yace wai Yarsa Rahama ce tabaki kudin.. Da dai da kudin Salma ne ze bada Asiyar.. Nikuma banda isashen kudi sai anyi Albashi kudin dake hannuna aka tura wajen kai gaisuwa... Mama tace subuhannalah yanzu Abubakar nawa zan samu hannun ka wallahi tun safe banci wani abun kirki ba sai koko kuma wallahi dari biyar gareni gaba da baya inada kudi dubu dari takwas adakina amma mahaifin ka hanani shiga dakin yayi yazanyi da rayuwa ta... Abubakar cike da sassaita nutsuwar sa yace karki damu inada dubu goma zanturo miki.... Yanzu nawa Abby yake turo miki d'uk Sati... Cikin kasa da murya tace dubu biyar.. Kai kai Mama dubu biyar shine yake karewa a sati kauye ne ra.. Mama cikin bacin rai tace banson shashan ci dubu biyar arana sai incinye shi nidai inajiran ka.... Suna sallama ya zauna yana murmushi yace oh Mama ba'a Saba da wahala ba.. Salma sai a yau ta farfado Idanun ta d'uk sun kumbure '' fatar jikin ta yayi duhu sossai... Ahankali ta bude Idanun ta tana kallon wayanda ke dakin Daga Abby sai Hassana dan cikin Ànty ya tsufa Sheik ya hanata yawo.... Hassana cikin hanzari taje tana shafa kan Salma tace d'aughter sannu Ko... Gyada mata kai tayi tana Daga kwance... Abby yace sannu kinji Salma ya jikin naki nan ma gyada masa kai tayi... Shiko gyara zaman nasa yayi kan kujera ya zauna yace yawwa Salma yau za'a bamu Sallama. Zankira Al'amin yazo yadauke ki yakaiki gidan nasa.. Tun safe nake kiran layin sa baya shiga kuma yace yau dawuri zezo daukar ki.... Zuru Zuru take kallon mahaifin ta.. Hassana tace Abban Rahama kamar yanda taji anty tana fadi please kabar ta mu koma gida taré inta warke saita koma gidan nata.... Sheik yace haba kina ganin yadace inkai wacce babu digon Imani agidana.. Sam bazeyu ba yata ce bazan iya canza ta ba.. Saide ina iya yimata iyaka da gidana.... Cikin rarrashi hassana tace dan girman Allah kayi hakuri wallahi yarinya ce tana iya canzawa duk da ance hali zanen dutse ne. Amma inada yakiniin zata canza kodan ishara data gani.... Sheik yace Amarya tunda kince Allah angama amma tasani bata kara Jin dadi n'a... Hassana tace naji n'a amince wataran zaka wuce ne uba da ya sai Allah tafada tana murmushi yawwa dafatan su Imran da kannen mahaifiyata sun isa lafiya Ko.. Dan nabar wayata gida.. Sheik cike da kallon so yake binta dashi yace eh sun isa lafiya Amarya ta... Zanje indawo sai bayan Magrib sannu da kokari innadawo sai tattaara mu wuce gida Ko.... Hassana tace babu matsala habibi byee byee shima byee yake mata tareda barin Asibitin.... Al'amin zaune yake gaban shugaban tsafin nasu yana fada sossai.. Yace garin ya kabari Matar ka tara sa cikin jikin ta.. Kaida muka ce maka muna son Jinin t'a d'ana jariri.. Tunda babu dan yanzu muke bukatar kurwan ta.... Al'amin cike da damuwa yace tana Asibiti fa Ko farfadowa batayi ba... Shugaban kallon banza yake binsa dashi ya dauko wani Katon kwarya ya zuba ruwa acikin sa... Nan da nan saiga Salma ta bayyana tana kwance gadon Asibiti idanun ta abude yace kai shasha leko kagani tunda kace bata farkaba.. Kuma duk Alamu mahaifin ta gidan sa zekai ta jinya inhar tana cen bazamu iya daukan kurwan ta ba.. Yanzu da duhu yayi zamuje Asitin tare dukan mu ka kai mu har dakin da take ciki... Cikin Rawar Murya yace babu matsala..... Hassana bayan ta idar da Sallah zama tayi tana lazimi barci yafara daukan ta kasantuwa tana tattare da gajiya..... Hakan yasa bataji karar bude kofa ba..... Ahankali yaturo kofar nasa... Ya leka sossai yaga barci Hassana take itama Salma Alamun barci take... Hakan yasa shi komawa agurguje ya shigo da matsafan da suke sanye cikin jajayen kaya hannun shugaban su dauke da kwaryan jini...... Ahankali suke taku har suka karaso dakin.. Dube dube suke yi ganin babu kowa à bandakin.... Ogan nasu sai zazzare Idanu yake yana kallon mabiya bayan sa... Da kowannen su Idanun sa zagaye yake da bakin abu.... Ahankali suka tura kofar kokarin dannawa dakin key suke yayi daidai da murda handle din kofar da Sheik yayi shida Aminin nasa.... Cike da tsoro Ogan Tsafin ke kallon wayanda ke shigowan ganin Sheik hankalin su yayi mugun tashi ba kadan ba musamman Al'amin da shima yake sanye cikin irin shigar su.... Cikin tsoro da gigita Sheik ke kallon kwaryan hannun su tunanin sa Ko sun kashe masa yar sa ne... Arazane yace Isa maza ka kira mana sécurité.. Da likitoci harda yan sanda... Ogan nasu uban dariya ya saka yace me zasu mana yanzu zamu bace agaban ka... Sheik najin haka. Yafara adu'a ba kakkauta wa wanda yasa suka kasa bacewa adakin nasu........ Shigowar jami'an tsaro da Sécurité ya Daga hankalin Al'amin ita kanta Salma cike da tsoro take kallon matsafan... Hassana firgit ta tashi tana salati tace innaliahi nashiga uku me zangani... Kankace me jami'an tsaro sun saka musu ankwa a hannayen su.. Sheik cike da ban Mamaki yake kallon Al'amin shida Aminin sa.. Suka hada baki wajen Fadi kai Azzalumi maza ka sakar mana yar mu kafun kabar dakin nan... Shiru yayi yana kuka yace sheik ba laifi n'a bane Salma ce ta jefani cikin wannan halin tace innemo kudi kota halin kaka ne da bazata iya zama da talaka ba. Sheik tabi ya shiga yi yace Amma anyi Sakarai Salma batada wuta batada Aljanna. Dan haka wannan ba hujja bace illa son zuciya da kwadayi... Wani gigitaccen Mari Sheik ya sakar masa yace zaka sakar mun yata Ko sai nasa jami'an tsaron nan sun gyara mun kai.... Bakin sa narawa yace nasake ta Saki daya.. Sheik yace saki uku zaka mata mata.. Dole yacike sauran... Jami'an tsaron figan su sukayi cikin zafin nama suka jefa su a motar su.. Wanda haka yajawo hankalin dumbun jama'a akan su....... Salma kuka take sossai iya karfin ta Jin abunda yafaru tana jin rayuwar ta beda Amfani musamman da hassana ta gayamata bazata kara haihuwa ba.. Duk saitaji ta tsani mahaifiyar ta.. Kuka take iya karfin ta tana fadin wayyo Ni Salma haka rayuwa ta juya dani.. Yaya ta Rahama baki da hakki akaina shiyasa Allah yake kareki Allah kaban lafiya inroketa yafiya kafun nabar duniya tunda akace ciwo ya taba mahaifata dawuya in rayu.... Hassana tace Ah Ah InshAllah Salma zaki rayu kada ki karaya... Katsina... Bayan isha'i à bokan Adamu sukayi tsantsani wajen rako sa wajen Amaryar sa dijat........ Koda Abokan suka siye baki.. Iya Firdausi da Jakadiya masaukin su aka kaisu.... Adamu sossai yasa dijat sukayi nafila Sannan Dakyar tayi ciye ciye duk da tana jin yunwa..... Aranar dai Dijat tasha kuka sossai dan Adamu be je da wasa kasancewa ya dade yana jiran wannan ranar.... Iya Firdausi tana masaukin nasu suna ta zuba soyayya ita da Abban Karima yana fadin gobe yakeso tazo Niger din.. Tace babu matsala megida duk hutawan da mukayi a hôtel be isheka ba.. Yace inafa ya isheni kece kawai nake gani yanzu agabana ban ganin kowa......... ************************** Bayan kwana biyu... Kwatano... Ayau ne takama za'ayi zaman kotu.. Tunda sassafe kowa yashirya cikin gidan harda Asiya da Rahama... Asiya Sam bata son hada idanu da Ahmad tunda abunnan yafaru Shiko hakan Ko ajikin sa dan fadi yake hutun kwana hudu nabaki babu ruwana à fili kuma sai janta da hira yake.... Baki Daga Bohicon duk sun hallara zuwa kotu.... Shugaban Adalai cike da izza yafito Daga cikin masarautar magoya bayan sa.. Duk suna biye dashi a baya... Basu bata lokaci ba dukansu wajen tafiya kotu ba.. Ko kan su isa cen.. Fulani da Maman Maryam da saratu duk suna cen...... Kowa yana kotun hatta Alkalin yana zaune kawai shugaban Adalai ake jiran karasowan sa.. Abban Maryam shida Amaryar sa suka iso kotun... Liman Bohicon mahaifin mamy da Firdausi da Yaya Auwal da Sani duk kowa ya kama waje yazauna.. Koda shugaban Adalai ya shigo hakan yasa gabadaya kowa wajen y tashi tsaye hatta Alkalin saida ya tashi.. Kujerar da shugaban Adalai ze zauna akai baya cikin jerin wayanda kowa yazauna tashi daban take tasha ado sossai irin n'a yan sarauta...... Yana zama kan kujerar kowa yazauna hadda Alkali muh'd Haruna.... Mamy kallon mijin nata take kamar wani bakon mutum sossai yayi mata kwarjini a idanu musamman dataga yazauna yaja girman sa..... Me bayani dake zaune tashi yayi yasoma magana yayin da yan jaridu suna daukar bayanan sa da caméra da lasifika..... Kamar yanda kuka sani taron shari'a ne za'ayi tsakanin shugaban Adalai da wasu mata guda uku.... Wanda suka hada baki wajen cutar dashi.. Cikin su akwai yar matar sa.. Akwai matar kanin sa.. Sannan da baiwa. Alkali gyaran murya yayi yace Ko akwai lauyan wanda yake kara... Yarima Samad tashi tsaye yayi yace ya mai girma mai shari'a gani nan.. Sunana Abdul Samad Salihu Turaki... Nine lauyan mai kara.. Alkali yace akwai lauyan masu kare wanda ake kara... Me bada bayanai yace babu yamai girma mai shari'a... Alkali rubuce rubuce yayi Sannan ya Dago kai yana kallon Samad yace lauyan mai kara muna sauraren ka... Yarima Samad cike da takama yafara bayanin duk abunda yafaru zuwa abunda suka bugawa mahaifin sa... Sossai kotun tayi tsit babu abunda kake ji sai karar fanka... Alkali sossai ya jinjina Al'amarin yace lauyan me kara Ko akwai tambayoyin da zakayi wayanda ake zargi Yarima Samad gaban nasu ya isa yana kallon Maman Maryam yace kotu tanason tasan sunan ki.. MAMAN MARYAM.. Tace sunana Farida Ahmad. Mata ce awajen Garba.. Yarima yace Ko zaki iya fadawa kotu dalilin daya sa kuka kulla wa shugaban Adalai sharri.. Maman Maryam ajiyar zuciya tasauke tana kallon mijin nata dake zaune kusa da Amarya sa... Tace nayi hakane da inason mijin kanwata... Gabadaya kotun zazzare idanu sukayi hatta Abban maryam din.. Yarima Samad yace shine kika zabi ku kulla masa sharri.. Tace A'a nayi nayi ya rabu da habiba ya aureni yaki amincewa '' shine nayi masa haka dan in tozarta shi yaji bakin cikin danake ji inna bude idanuna ina ganin sa da kanwata alhalin Nice nakeson sa tun farko shine ya zabe ta yabarni... Mamy fashewa da kuka tayi sossai a wajen.... YARIMA Samad yace mungode malama Farida... Gaban Fulani yakoma ita ma ya bukaci ta gayawa kotu sunan ta...... Fulani tace Sunana Salamatu bashir... Yarima gyara Tsayuwar sa yayi yana kallon agogon hannun sa yace... Ko zaki gayamana dalilin dayasa kuka kulla wa shugaban Adalai sharri.. KUKA ta saka sossai tace.. Tace wallahi hassada ce Saboda banaso yaci gaba da mulkin nafison ta dawo hannun mijina da d'ana... Yarima Samad murmushi yace mungode Farida.... Gaban Saratu ya nufa yace Sarki yawo yau dai Allah yakawo ki nan zaki iya gayawa kotu sunan ki... Saratu Muhd tafada ataikaice... Saratu kina iya gayawa kotu meyasa kika aikata mugun aiki.. Bakin ta narawa tace Wallahi Fulani da Farida suka sani sunce inhar ban aikata ba zasu kulla min sharri sata kuma nasan hukunci sa a masarautar... Akarshe da na nemi intona Asiri sai sukasa akasheni shine dalilin guduwa nabar masarautar...... Alkali dake saurarann nasu yace kotu ta gamsu cewar Anyiwa Shugaban Adalai sharri ne dan haka kotu ya wanke sa... Fulani anyanke miki zama gidan Yaro tsawon shekaru 15.. Kema Farida haka.. Ita kuma Saratu bisa turasasa ta da sukayi shekara goma zatayi.. Gabadaya kotun tadauka da ALLAHU Akbar... Mamy zuwa WAJEN farida tayi kafun awuce dasu tace yar uwa n'a yafe miki duniya da lahira kuka take. Sossai ta rungume Farida..... Kallon ta tamaida kan Fulani tace kema n'a yafe miki.. Hakama Saratu..... Sossai kotun ya tashi da hayaniya sai cece kuce ake yi... Abban Maryam zuwa yayi gaban Farida yace yanzu gidan Yari zaki je koda zaki fito wallahi kin tsufa baki moriya dan haka n'a sake ki... Kuka ta fashe dashi tana fadin wayyo kaicona... Nan da nan aka fara bawa shugaban Adalai hanya ta bisa jagoran jami'an tsaro..... Kusan kowa Agajiye suka dawo gida.. Liman Bohicon sossai yayi kuka kuma Yayiwa Yarsa Farida fatan Allah ya kaddara saduwar su... Kuma Yayiwa Shugaban Adalai murna da samun yanci.......... Bayan Sati biyu bikin Su Faruk ya gabato inda su Rahama da Samad da Asiya sune kirjin biki.. Sossai suka gyara Karima ta koma kamar ba ita ba....tasha gyara sossai wajen mamy ita da hauwa... Hauwa zaune kusa da Mamy cikin zazzakar muryan ta tace uhmm Mamy nidai da za'a bar nawa bikin saina kara girma... Mamy tunstsirewa da dariya tayi tace to Saboda me hauwa'u n'a... Uhmm nidai wallahi banason rabuwa dake Alkur'an tana kwabe fuska cikin shagwaba.. Murmusawa Mamy tayi tana shafa kanta tace karki damu ai mijin daze aure ki da mijin Karima duk anan masarautar zaku zauna '' Shugaban Adalai yace Sam baze iya nisa dasu ba dan abokan arziki ne wanda suke wa Samad so n'a tsakani da Allah... Wayyo Mamy dadi kashe ni cewar hauwa Cike da ni nishadi suke firan su..... Wannan karan sossai masarautar takara amsar gayyatar baki Daga nesa dana kusa... Yan uwan hassana duk sun hallara Daga Gabon... Hassana ita da Sheik suka zo bikin kasancewa cikin anty ya tsufa shiyasa aka barta agida.. Mahaifin Karima da mahaifiyar ta Iya Firdausi sossai sukayi tsantsani da jama'ar su zuwa wajen daurin auren yar su... Faruk da Aminu da Marwan wannan ranar babu kamar su dan kaya kala daya suka saka anko farar shadda harda Samad da Ahmad Sadakin daurin auren nasu Samad ne yabiya kowani ango millions daya... Sheik sossai yasamu tarba mekyau musamman wajen shugaban Adalai nan nan yake ta yi da sheik.. Sheik shine yayiwa Faruk wakilin ango.... Sossai wajen daurin auren nan yatara dunban jama'a harda manyan manyan kasar irinsu Shugaban Kasar kwatano patrice Talon duk da Arne ne saida ya halacci wannan gagaramin taron.. Faruk zoga murna awajen sa shida Aminu mussaman d'a sukaji ance nan masarautar zasu zauna murna fal acikin su bazasuyi nisa da Samad ba... Sai kusan karfe shidda n'a yamma aka kai Amare kowacce dakin mijin nata.. Hauwa tayi kuka sossai dan batayi zaton aure nan kusa ba... Hassana tace haba yata keda zakiyi murna koba komai kina kusa da Mamy..da kalamai masu taushi suka rarrashe ta.... Bayan kwana biyu da bikin iya Firdausi suka koma kasar t'asu cike da kewar Mamy da Karima.. Dan Karima tayi kuka sossai Faruk yace mata karta damu zasuje taré ziyara dan wannan rarrashin ta dan samu sukuni... Kowa ya watse Alhmdulilah har Sheik yakoma tareda hassana Amarya.. Koda suka isa sun iske anty babu lafiya jikin nata radau yadau mugun zafi.... Yayar tace kusa da ita tana shirin kaita Asibiti dan Salma dake kwance haryanzu babu lafiya dan wannan kuban yayi nasarar taba zuciyar ta... Kwance take tana kallon yanda su Sheik suka rikice dan kai Ànty Asibiti...... A gaggauce suka isa.. Likitoci sukayi ca à kanta inda kai tsaye suka nufi blok da ita.... Koda babban likitan yafito samun sheik yayi da zancen dole saidai ayi mata CS sheik ganin halin da take ciki cike da rudewa kada ya rasa matar sa yace Ayi mata aikin su gaggauta... Sossai likitoci suka rufa akan ta suna kokarin yi mata aiki... Saiga nakuda tazo da karfin ta wanda yasa tana nishi ta jefo yar ta '' katuwa 'wani sabon nakudan yakara tashi kankace me ta sake haifo ya mace' likitocin cike da Al'ajabi ganin wannan karamin cikin nata ta haifo yan biyu mata masu kama da Rahama sak komai nasu iri daya... Kuka suke tsala wanda hakan ya tabbatar wa sheik har angama opération din. Babban Burin sa yajikin sa'adatu yake..... Koda likitar yafito cike da Zufa da kuma gajiyar wahala da suka sha akan ta.. Bakin sa dauke da Murmushi yace Sheik matar ka da kanta ta haihu ta haifo tagwaye mata... Sheik bakin sa dauke da Murmushi yace MashaAllah MashaAllah tagwaye nasamu. Agurguje ya nufi wajen hassana da yayar anty ya sanar musu da batun haihuwa yaya biyu.. Cike da Farin ciki hassana tace wayyo abun dadi tagwaye ta haifa MashaAllah. Sheik zumudi yasa shi kiran Shugaban Adalai ya sanar masa haihuwa har Rahama saida yakira ya sanar mata... Cike da Jin dadi tace Abby zanzo suna... Ah Ah Rahama kiyi zaman ki naji ance kema kina hanya Allah yaraba lafiya '' Rahama cike dajin haushin hanata zuwa tace Abby naji ance ranar suna za'a daura auren yaya Abubakar.. Sheik yace kwarai kuwa haka muka tsara..... Dan Jim tayi yace lafiya kuwa Rahamatullah.. Bakin ta dauke da damuwa tace dan Allah dan zatin ubangiji Abby kadawo da Mama sossai take kuka..... Jikin sa a mace yace Rahama tunda nake dake baki taba rokona wani abu ba kasancewa n'a mahaifin inna ce Ah Ah ban miki Adalci ba '' daman inada niyar dawo da ita nabar ta ne ta dan sha iskan gida.. Nan yakwashi abunda yafaru da Salma yafada mata.. Sossai take kuka tace yanzu Abby Salma bazata sake samun ciki ba. Innaliahi wa'inna il ai rajun take ta maimaitawa... Sheik yace wannan Aya ce agare ta da duk mai irin halin ta... Karki damu ana gobe suna zan dawo da mahaifiyar ki... Daga hk sukayi Sallama... Kwanan su daya à Asibiti aka sallame su.. Sossai Ànty tayi murna da samun yaya mata.. Ranar suna yara sukaci sunan Hassana da hussaina... Hassana kam ba'acewa komai Saboda tsabar murna an mata takwara aranar sai fadi take yaran hannun ta zasu ringa wuni da anyaye su sunzama nata.. Ànty tace InshAllah nabaki yan biyun nan sossai sheik Kéjin dadin mu'amalar hassana da Sa'adatu.. Misalin karfe hudu aka daura auren Abubakar Sadik tareda Amarya sa Zahra sossai gidan yacika da murna haihuwa data aure.. Salma tana kwance duk abunda ake saidai tayi Murmushi bata iya tabuka komai karfe shida n'a yamma Mama tadawo gidan tareda da yan rakiyan ta.. Sheik yana ganin ta kamar bashine yakore ta ba.. Yafara fadin uwargida ran gida tun yaushe nake magiyan kidawo hakanan n'a gaji da jiran sai yau... Saka ka sake da baki take kallon sa tace lallai Sheik ya iya bariki ita da Ko wayar ta baya dagawa... Ganin ta zuba masa idanu ne yakama hannun ta beson Ànty da Hassana su fahimci cewar bada son ran sa tadawo yanzu ba yaso tayi wata shidda agida... Karaso da ita falon yayi yana nuna mata jariran yace kinga yayan naki kisa musu Albarka tareda dauko yayan ya mika mata.. Karba tayi tana murmushi tace Allah yaraya ya dayyaba '' sossai hankalin ta ya tashi ganin yanda Ànty da hassana suka zama kamar kawaye agidan... Hassana tace Barka da zuwa anti babba ya hanya ya mutan gida.. Lafiya lau ne t'a amsa masu cike da sakon fuska... Kai tsaye dakin Da Salma take ta nufa ta iske Salma kwance Alamun tana jin jiki sossai... Sheik yabiyo ta adakin tareda rike hannun ta yazaunar da ita.. Yace Aisha kinga halin da yar mu Salma take ciki tana bukatar adu'ar mu.. . Sonake nan da wata biyu inna gama harhada takarduna zan fitar da ita waje dan duk wata magani n'a auna mata amma abun babu cigaba.... Mama kuka take sossai cike da damuwa take kallon Sheik tace Abdurrazak kayafemun kurakuraina wallahi baka taba cutar dani ba Kana min Adalci à zaman takewa kishi ne yasa n'a ringa cutar da yar cikina.. Hannun sheik yasa yana goge mata hawaye.. Tareda janyo ta rungume ta suna kuka dukansu a tare yace Aisha inason ki mara misali wannan shine dalilin daya sa duk abunda kike nakasa iya sakin ki... Amma n'a tabbatar da wata macen ce bayan anty tabbas zan iya cire ta acikin Ahlina...... Tsagaita kukan yayi yace karki damu Aisha tunda kin canza zan Daga darajarki fiye da kowace mace agidan nan... Murmushi Salma tayi tana kallon su.. Cikin muryan ta da baya fita sossai tace Abby Allah yasaka maka da Alkhairi... Sakin juna sukayi suka koma wajen ta tareda sha kan ta cike da so da kauna suka hada baki wajen Fadi InshAllah Salma zaki samu lafiya. Sheik yace karki damu yata zaki warke InshAllah kuma inason ki dauka Rahama babbar masoyiyar ki ce keda uwar taki Dan haka bakida kamar ta.. Gyada kai tayi tace Abby InshAllah nagane gaskiya... Aranar Amarya Abubakar ta tare agidan.. Cike da Jin dadi yan gidan suke tarbi dangi Amarya.... Katsina... Adamu yana makale da khadija dake ta fama da Amai Alamun shigar ciki gareta cike da shagwaba tace yaya nidai ka kaini wajen mamy wayyo cikina.. Sossai ya rude hakan yasa ya kaita Asibiti koda aka mata gwaji aka tabbatar ciki ne da ita. Murna awajen shida iyayen sa... Kwatano... Ahmad sossai yake mannewa Asiya koda yaushe cikin bata aiki yake.. Cike da gajiya tace wai kai yaya Ahmad meyasa bakajin kunya ta ne kullum ayi ta abu daya haba nikam n'a gaji... Kasaitaccen murmushi yayi yace haba Amarya aikin lada kike bakiga yanda kikayi kiba ba.. Ninasan kina dauke da cikina Asiya... Tabe baki tayi tace au daman haka ake ciki uhmm naji tunda kafada tareda kokarin tashi yajawo ta tafada jikin sa.... Karima zaune makale jikin Faruk yana bata labarai masu dadi sai lumshe idanu take tace Maigida n'a nifa cikina ciwo yake kwana biyun nan... Subuhannalah ya furta Muje Asibiti aduba ki yafada yana me shafa cikin nata.... Aminu kuwa Hauwa tasa shi agaba tana zuba masa shagwaba à la dole saiya goya tunda yake d'Anne ta.. Sossai ya d'ara yace ga bayan nan zoki hau. Itakuwa tashi tayi taje ta d'âne à bayan nasa suna dariya sossai.... Cike dajin dadi.. Marwan kuwa soyayya ba'a cewa komai shida Amaryar tasa sossai yake bata kulawa yanda yakamata.. Bayan kwana biyu... Abban Marwan yayi aure ya auro yar bafullatana yar bohicon dangin su Mamy sossai aka sha biki Amarya ta taré dakin miji nata cike da Jin dadi yake murna yasamu budurwa.. Mamy Farin ciki baya misaltuwa awajen ta.. Musamman da suka je dukan su har bohicon wajen daurin auren Maryam da Mijin ta mai suna Malam musa wanda yake da mata itace tabiyu... Yarima Samad sossai yakashe kudi akan maryam yasiya wa mijin nata gida da zasu zauna.. Maryam kuka take sossai cike da nadama taje ta roki Rahama gafara data yafe mata.. Rahama tace nayafe miki duniya da lahira Allah... Sossai hankalin kowa ya kwanta cikin ahlin... Bayan sati daya Rahama ta tashi da nakuda sossai kan kace me duk ta fita hayyacin ta... Yarima Samad rudewa yayi Jin Matar sa tana buga Salati... Koda suka isa Asibiti nan da nan tafara sako yayan ta inda ta haifo kyakkyawan dan ta sak me kama da Yarima Samad.. Takuma sake haifo yar ta mace me kama da Samad.. Cike da Jin dadi kowa Ahlin ke murna.. Yarima Samad tsabar farin ciki har à bokan sa na Égypte ya gayyata wajen taron sunan yayan sa... Mamy da yan uwan ta murna awajen su baya misaltuwa.. Shugaban Adalai cike da farin ciki yace ya dauki yayan yana musu huduba à kunne.. Yace Samad nasawa yaran nan suna... Yarima Samad dake cike da Farin ciki yace wani suna kasa musu Abba... Yace wannan yaron nasa masa suna Abdurrazak... Kowa wajen ALLAHU Akbar ya furta harda mamy dake hawayen farin ciki... Itakuma wannan yarinyar sunan ta Sa'adatu... Rahama da Samad cike da farin ciki sukace watau ansa sunan uban ta..... Sheik yace nasa sunan ne saboda sune suka gina rayuwar Rahama har muka samu moriyar ta.... Cike da kukan Farin ciki Rahama tafara godiya tace hakika naji dadin wannnan sunan da Aka sanyawa masu.. Ranar suna yara sunci suna sossai akayi taro n'a gani n'a fada.. Abubakar da matar sa zahra saida su kazo suna.. Sheik da Ànty cike dajin dadin wannan karar da akayi masu suka aiko da t'asu gudummuwa.. Mama da Salma sossai sukayi farin ciki duk da Salma tana kwance jikin nata n'a kara yin zafi... Amma be hana ta kiran yayar ta awaya tayi mata murna cike da Jin dadi.... Al'amin kuwa anyanke musu hukunci Gidan Yaro n'a shekara goma.. Mahaifiyarsa sossai sukayi bakin ciki da kuka... Har gida suka zo duba Salma ganin yanayin da take ciki cike da tausayawa..... Rahama koda tayi wata biyu da haihu sossai yaran nata suka dan yi wayau cike da Jin dadi zata je kano gun iyayen ta.. Asiya tace saidai su tafi taré Babu yanda Ahmad ya iya dole yabar Asiya suka tafi tareda dasu Rahama.... Kwanan su daya Àgarin Rahama tana dakin Salma rike da hannun ta. Tace kanwata. GA yayan ki nan masu sunan anty da abby inhar n'a yaye me sunan Ànty zan baki ita halak malak da zaran kinyi aure.... Cike da Jin dadi tace Salma tace antina nagode da wannan kyautar da kikamin Allah yabani lafiya.. Ameen suka furta a tare.. Bayan wata shida komai yana tafiya daidai harda fitar da Salma kasar waje Alhmdulilah taji sauki tadawo gida amma dai gatanan dai sai Aslow dan mahaifar ta mugun samun matsala... Acikin Sati daya Asiya da da Karima da Khadija suka haihuwa harda hauwa... Inda ita hauwa ita bakwaini ta Haifa.. Asiya ta haifi dan ta namiji... Inda yaci sunan Abdul Samad.. Ita Ko hauwa yar ta mace sossai aka sanya mata suna Aisha.. Sai matar marwan ta haifo ya mace. Inda aka sanya masa suna Salamatu sunan mahaifiyar sa..... Dangi kowa da kowa ya hankalin kowa yakwanta... Yau takanas Mamy tashirya tsaf zata je kaiwa yar uwar ta Farida ziyara.. Sossai maman Maryam ke kuka itada Fulani ganin Mamy tazo musu da abinci da kayan abinci... Cike da Jin kunyar ta suke kuka suna rokon ta gafara.... Bokan Jeji yau da wani Azababben ciwo ya tashi sakamakon Aljanun sa sun saka shi agaba yadaina kawo musu jini... Yana ta musu musu akwance yana zazzare idanu har rai yafita gangar jikin sa.... Kwanan sa uku anan gawar tasa har tafara wari tana tsutsosi..... KANO... Tunda Samad suka je Kanon kai tsaye gidan sa suka zauna shida Rahama dan suna bukatar hutu shida matar sa da yayan sa... Asiya tuni Ahmad yazo ya dauke ta suka koma kwatanon abun burgewa... Rahama tana makale da Samad yana bata labarin yanda yaringa mafarkin ta da irin zallan soyayya daya nuna mata...... .zaune suke wayar ta yafara ring cike da rudewa take sauraron muryan Ànty da take fadin maza Rahama kizo gidan yanzu.. Rahama cike da tashin hankali take kallon Samad tace Amjad tashi ka kaini gidan mu.. Cikin dimauce ya dauko key yace yaran abarwa yar aiki ta duba su... Basu bata lokaci ba suka isa gidan cikin hanzarin su.... Rahama gudu take bata Ko sanin inda take jefa kafar ta... Koda ta isa cikin gidan.. Iske kowa tayi cike adakin Azabure takaraso dakin tana kallon Salma yanda kasan ta wajen mahaifar ta yana zubda jini... Cikin gigicewa ta ture wayanda ke wajen ta isa gaban Salma tace my Kanwaty meyake damun wayyo Allah meye wannan cikin Idanun ta da suka kada jajir take kallon Jinin da fita jikin Salma tareda sa hannun ta taba tana ihu sossai tace Abby me ake jira ba'a kaita Asibiti ba.... Sheik yace Rahama ambulance 🚑 muke jira yazo yadauke mu kai tsaye Asibitin SHIKA ZARIA.. ZAMU JE... SALMA CIKIN tashin hankali da azabar dake dibar ta tace Rahama dan Allah kiyafemu . Rahama tace salma kiyi shiru bantaba kwana dake araina ba nayafe miki duniya da lahira InshAllah zaki samu lafiya Salma ta karki damu.... Salma hannu ta mikawa Rahama tace bani taki hannu... Mika mata hannu tayi hannun nasu suka tsarke cikin juna.. Salma cikin kuka tace Yaya ta zanbar duniya dan Allah karki gaji da mun adu'a da nema min gafara wajen ubangiji... Rahama cike da rudewa take kallon ta tana Girgiza kai.. Ganin Idanun Salma yana yin sama... Sheik cikin rudewa yake fada mata kalmar shahada... Nan da nan rai yayi halin ta Salma tace ga garin ku nan... Wani uban Kara Rahama tayi ta tsalle tana Girgiza salma wacce Idanun ta suke akafe.. .sheik na hawaye yasa hannun sa yarufe mata idanu yana kuka... Nan da nan yadau wayar sa yakira ambulance din yace musu su koma dan tarigamu gidan gaskiya........ Ànty kuka take sossai Mama duk tabi tarikice.. Koda labari ya isa wajen Shugaban Adalai basu bata lokaci ba wajen bin jirgi ba shida mamy... Wayyo Rahama kuka take ana rirriketa Yarima Samad da shima kuka yake yaja ta rike ta yana kokarin dauke ta akan gawar Salma.... Babu bata lokaci mata suka dauki Salma sukayi mata wanka.. Mama kuka take sossai ganin gawar yar ta abun soyuwar ta kuka take sossai take tace yata n'a cuce ki n'a cuci rayuwar ki. Rahama kam sumewa tayi hakan yasa aka kwantar da ita Asibiti ana sanya mata ruwa..... Wajen Karfe biyar aka sallaci gawar Salma inda aka samu cinkoson mutane.. Sossai anty take kuka itada Mama da hassana.... Bayan kwana uku da rasuwar Salma. Rahama ta farfado ta koma silence magana daya zaka mata zata fashe da kuka.. Mamy da shugaban Adalai rarrashin ta suka dinga yi suka nuna mata babu soyayyar data wuce taringa binta da adu'a..... Rayuwa ta sauya abubuwa sun canja.. Haka ake ta gudanar da rayuwa cike dajin Dadi. Har Allah yakara bawa Rahama haihuwa inda suka haihu lokaci daya da hassana... Rahama ta haifo ya mace wacce ta sanyawa Suna Salma tana kuka sossai rungume da hoton su n'a kuruciya itada kanwar ta.... Hassana ta haifo dan ta Namiji wanda suka sanyawa suna Salihu sossai ake murna... Mama zuwa tayi tarungume Ànty cikin kuka tace Sa'adatu kanwata dan Allah kiyafemu n'a cutar dake tunda aka kawo gidan n'a. Ànty tace n'a yafe miki nima kiyafemin zaman taré....... Sheik sossai yaji dadin ganin duk sun hada kai.. Cike da kewa Salma duk yaji gidan ya rage masa dadi be kasawa dayi mata adu'a.... Har yana nadaman korar daya taba yimata sanda tazo gidan sa da gyale... Rahama da Samad komawa sukayi kwatano inda sukaci gaba da rayuwar su cike da Jin dadi. Yarima Samad samun aiki yayi inda yake shirin barin kasar shida Rahama zasu koma égyte da zama... Shugaban Adalai sossai yake gudanar da mulkin sa bisa Adalci da tausayin talaka.. Mamy sossai tayi wani haske tayi fresh itada mijin nata.... Mama karama da kanta taraka Karima har kasar su Niger ziyara.... Asiya da Ahmed tamkar tagwaye haka suka koma... Bayan Sati daya Samad tafiyar t'asu ya tashi shida Rahama.... Tamma bihamdulillahi Anan nakawo karshen wannan littafin ina rokon Allah yasa mu amfana da abunda ke ciki... Sakon gaisuwa ga duk masoyana.. Inayin ku... Allah kayafemun kurakuraina... Allah kasa muga farkon Ramadan lafiya muga karshen sa lafiya... Duk wanda nayiwa laifi akan book dinnan dan Allah ya yafemun dan Adam agizi ne.. Ta ku har kullum kyauta Daga Allah IKILIMA ADAM.. Marubuciyar kaikajawa kanka Da kuma Kanwata.. Saimun hadu à book dina maisuna RUDANI da kuma Rai daya.. Kai dagaji kunsan n'a musamman ne dan ya zarce KANWATA.. Ku daure kuyi comment wayanda basa yi dan inji ra'ayoyin ku akan Littafin nan......