❤️❤️KADDARATA😔✍🏼📚 Story and written by nanah m sha'aban✍🏼❤️ Wannan littafin sadaukarwa ce ga iyayena Muhd lawan sha'aban daCar Aisha Muhd Yusuf Page 1 Misalin karfe daya da rabi nadare samira ta tashi dawani matsanancin ciwon kai Wanda ya haddasa mata da zazzabi mai zafi juyi kawai take akan makeken gadon da yake manne da bangon dakin ga damuwar gobe zaa daura mata aure d yaya fahid Wanda tasan duk duniya babu wanda ya tsaneta sama dashi tun tana er karamarta yake nuna mata tsantsar kiyayyah wanda tarasa dalilin dayasa yake nuna mata tsanar nan tuno maganganun daya fada mata jiya da daddare tashiga yi daya aiko yusuf dan karamin kaninsu yace yakirata bayan tashiga dakin saukar baki gabanta na faduwa dan idan taga yaya fahid tamkar taga mala'ika sam bata son suhadu dashi tun tana karama har yanxu da takai shekara 19 tun daga ranar kuma da su ummah suka yanke shawarar zasu hadani aure dashi taga wata sabuwar kiyayyah wadda tafi ta da yafara nuna mata bayan na zauna akasa kaina a sunkuye jikina sai bari yake yakalleni cike da kiyayyah fal idanunsa sannan ya zauna a kan kujerun alfarmar dake zagaye a daki yasa kafarsa daya kan daya yace samira kike dasuna ko meye kinje kin kulla munafirci zaa hadani aure dake ko to ki tabbata dacewa karma kitaba sawa a ranki waini fahid zan daukeki a matsayi matata danni kamar baiwata na daukeki ke koh baiwata mah tafiki mahimmanci a gurina wllh na tsaneki na tsaneki sam bana son ganinki jinake kamar nakasheki kuma idan mah kina farin ciki zayi mana aure to kisani gidana yafi makabarta dan zan gana miki a zabar daban taba yimiki bah banza yar kauye kazama kawai mara kamun kai er gidan talakawa wllh da in aureki gwanda na dauri karya kuma koda an kawoki gidana karki sake ki nuna min Wannan mummunar fuskar nan taki dan bana son ganinta ko dan Yana gama fadar haka yasa kafarsa ya hankadata sai da ta fadin har sai d goshinta yafara fitar d jini d gudu ta tashi tafita daga dakin tana kuka tashi tayi zaune jiri na dibarta kuka tashiga yi mai sauti amman babu Wanda yasan mah tanayi dan daga ita sai ubangijin da ya haliccemu ne kadai yasan tanayi dan babu mai jinta dakin ita dakadai ce tunda bikin yazo mommy tasa aka ware mata bangarenta daban dan acewar mommyn a hakane zata samu ayi mata gyaran jiki innalillahi wa inna ilaihi raju'un tashiga maimaitawa ya Allah ina rokanka da kyawawan sunayenka ya Allah kaikace mu rokeka zaka amsa mana ya Allah ina rokanka ka dauki raina tun kafin akaini gidan yaya fahid nasan irin kiyayyar d yayi min ba karama bace yaki min tsanar da tun a rayuwarsa bai taba yiwa wani irinta bahh a kullum maganarsa dayace idan har suna magana wani akan ya rage yimin irin wannan kiyayyar yace ya tsani samira tsanar da ban tawa yiwa wani ko wata bah narasa Menayi masa narasa takarasa maganar cikin kuka a kana jin kasan na tsantsar bakin ciki d kuma Dana sanin sanin yaya fahid a rayuwarta tayi kukanta mai isarta sannan ta tashi cikin jin jiri tashiga toilet alwala tayi sannan tadawo ta shimfida dadduma duk d tanajin bazata iya yin sallar a tsaye bah amman a haka ta tada sallah sai d tayi raka'a 2 sannan tashiga yin addu'ar Allah yakawo mata sauki d zaa raba wannan auran kafin gobe ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah m sha'aban❤️✍🏼 Page 2-3 Bayan ta idar d sallah tashafa addu'a akan daddumar ta kwanta cike d damuwa ahankali hankalinta yafara kwanciya tafara jin dan sanyi a zuciyarta sam ko kadan bataji zata iya komawa bacci tana nan kwance aka fara kiraye kirayen sallar asuba cike d rashin kuzari ta tashi tayi sallar asubah kan gadon nata takoma zauna tazabga tagumi hawaye fal idanuwanta ita tasan haka kaddararta take bazata taba yin farin ciki a rayuwarta ta duniya bahh tun batasan kanta bah tafara fuskantar matsalolin rayuwa kaddarori suna zuwan mata ko wacce d irin tata tashin hankalin Kifa kanta tayi akan gadon duk addu'ar dataxo bakinta yinta take a haka bacci barawo yayi azan gaba d ita Waye fahid?? Fahid babban danne ga ministan kudi na jihar Abuja Alhaji Ibrahim bukar sai kuma kannansa umar shine mai binsa sai Ibrahim mai sunan mahaifinnasu Wanda suke kiranshi da daddy sai kuma dan karamin kaninsu yusuf mahifiyarsu hajiya rahma 'yace ga sarkin garin bauchi wanda su biyu allah yabasa amatsayin 'ya'yansa hajiya sadia itace babba sai hajiya rahma, rahama macece mai son mutane ko kadan bata d wulakanci kyakkyawace sosai dan idan kaganta zakayi zatan balarabiya ceh mahaifinnasu mai martaba Abdullahi Yana son rahma saboda kyawawan dabi'unnata kwata kwata batayi halin yar uwarta sadiya bah dan sadiya macece mai kyamatan mutane kuma t tsani talakawa mahaifin fahid Alhaji Ibrahim yaga hajiya rahma a gidan er uwarta sadiya dake garin Abuja dayake mijin aunty sadian abokinsa neh dan haka baiyi kasa a gwiwa bah gurin fada mata Yana sonta bah itama ta amince cikin kannanin lokaci akayi biki aka gama ya gina mata tafkeken gida a cikin garin abujan tsayawa kwatanta irin yadda gidan ya tsaru bah mah bata bakine dan bazai taba kwatantuwa bah haka aka zuba mata bayi a gidan kai kace gidan wani sarkinne Fahid kyakkyawane na akin karshe dan kamar mahaifiyarsa kadebo gaba daya yayi karatunsa akasar newyork tun daga sec har zuwa university duk a can yayi yatasone cikin gata dan kakanninsa har iyayensa duk suna ji dashi fahid yarone miskili dan sam yammata basa gabansa duk da irin yadda yammatan suke kokarin suga sun mallakesa a matsayin miji saudat er aunty sadia wacce itace erta tafarko itace take son fahid din kamar hauka dan har samunsa tayi tafada tada mata shi kuma yamuna mata bai shirya fara soyayyah yanxu bah kuma baya ra'ayinta a matsayin matarsa gwanda tun dare bayi mata bah tasamu wanda yake sonta ya aureta amman duk da haka ita ko kadan baza iya cire soyayyarsa bah a zuciyarta saboda tana ganin su din Yan uwane indai iyayensu sukaji zasu goyi bayanta kodan zumincinsu yayi karfi sosai ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by nanah m sha'aban❤️✍🏼 Page 4-5 Wacece samirah Samira yar asalin wani kauyece mai suna fayauna mahaifinta bukar isah d mahifiyarta Aminatou haifaffun kauyenne mokobtane dan ga gida ga gida suke bai wani sha wahalar neman aurenta bah tunda daman suna son junansu mahaifin bukar ya mutu tun baa haifeshi bah su tarane a gurin mahaifiyarsu maza hudu mata biyar haladu shine babbansu sai mai bi masa Ayuba, zubairu, sai kuma bukar matan kuma lantana, zilai, abu, talatuwa sai kuma autarsu falmata koda bukar yaxo yafadawa mahaifiyarsa yana so ya auri Aminatou tayi farin ciki kuma yabasa goyan bayanta dan tasan yarinyar akwai hankali d nutsuwa yan uwansa mah sun nuna farin cikinsu haladune kadai ya nuna kin amincewarsa amman yasan ko ya nuna kin amincewarsa bazasu taba goyon bayansa bah dan haka yabar abin acikin ransa bangaren iyayen Aminatou mah sunyi matukar amincewa d aurenta d bukar din dan kowa a kauyen yana shedar bukar mutumin kirkine kasancewar ita kadai Allah yabasu suna d rufin asiri baa wani bata lokaci bah akayi aurensu suka tare a gidan d bukar din ya gina dayake yana d zuciyar yi madaidaicin gidane ciki d falone sai bandaki d gurin wani dan karamin waje d yaware dan dafa abinci watansu hudu d aure mahaifiyarsu bukar tarasu mutuwar data girgiza kowa a dangin musamman mah bukar dan yana sonta sosai aka share zaman makoki kowa yakoma gidansu sai laulayi yasa Aminatou agaba dan ko abinci taci sai ta amayoshi ga wani zazzabi mai zafi d ciwon kai datake fama dashi hankalin mijinta bukar yatashi dan kowajen aiki baya xuwa wannan ashe wata matsalar d sabuwar kiyayyah yakara shiga tsakanin bukar d Aminatou har yatara yan uwansa yana fada musu cewar Aminatou ta asirce dan uwansu gashi ko wajen aikinsa mah yadena zuwa ita kuwa Aminatou da mijinta bukar basu san maike faruwa bah haka haladu yatara yan uwansa suka nufi gidan bukar suna shiga suka Tatar d bukar yanawa Aminatou wanki ita kuma tana kwance a tabarma nan kuwa suka sa salati kuma suka tabbatar d cewar yayannasu ba karya yake musu bah Aminatou ta asirce dan uwansu bukar shi kuwa bukar tashi yayi fuskarsa dauke d murmushi yanawa yan uwannasa sannu da xuwa ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah m sha'aban❤️✍ Page 6-7 Aminatou ta tashi cike d fara'a tana musu sannu d zuwa cikin tsawa haladu ya dakatar d ita da cewa ke dallah malama rufe mana baki Ayuba cike d bakin ciki yashiga sauke mata kwandon masifa abinda bai taba yi mata bah tunda yake sai dai gaisuwar mutunci yasukeyi Aminatou ashe daman haka kike kin asirice mana dan uwa sai yadda kikayi dashi kin hana shi yaje aikinsa yanxu kuma kin kwanta yana miki wanki da uban wanke wanke wanda kike nifin idan yaga miki wanki yayi miki toh kisa ni wllh baki isa bah kinyi karya asirin da kikayi masa dole sai kinje kin toneshi zubairune dashima yaga fusata wai yau dan uwansu ne mace tasa shi yayi mata wanki tabbas shima ya yarda asiri tayi masa dan ba yadda za'ay ace yaxauna agida yaki xuwa aiki kuma yaxo yana mata bauta kaga yaya Ayuba ay bazance sai ta karya asirin kawai ya saketa yanxunnan batare d bata lokaci bah haladu dayaga sharrin da yayiwa Aminatou duk yan uwannasa sun yarda dacewa asiri tayi masa sai yaji dadi bukar da yashiga mamakin mai yasa yan uwannasa sukewa matartasa haka ya juya yakalli Aminatou wacce ta durkusa kasa tafara wani matsanancin kuka tana sonyin magana amman takasa zuciyarsa takarye cikin raunananniyar murya yafara magana yaya haladu wai me kuke fada ne akan Aminatou kuna tunanin tayi min asirine shine naki zuwa aiki kuma nake mata wanki haba yaya Ayuba ko kun manta halin Aminatou a tunanina idan kukaji wani yana fadar maganganu irin haka akan Aminatou sai inda karfinku yakare kuma da kuka ga ina yi mata aiki bata d lpy kuma tare mukeyi d ita ni nace taje taxauna ta huta kunga abinda nake ce muku ko ai tariga ta asirceshi yanxu wai har ni bukar zaka dubi tsabar idona kace wai bata d lpy amman tana d lpyr kwanciya ko haladu yafada cikin daga murya yaya haladu indai kunxo kutadar min d tashin hankaline a gida dan Allah kutafi lantana dake gefen yaya haladu da ita d talatuwa suka fashe d kuka yanxu yaya bukar kai d kanka kake korarmu daga gidannan wanda d baka d buri irin kaga munxo gidanka cewar lantana haladu yakatseta d cewar haba lantana karki damu asirine kuma mu baxamu taba yarda bah sai takarya shi kuxo mutafi haka suka tafi cike d jin haushin Aminatou shi kuma haladu yana jin dadi yanxu yasan dole sai sun tilas ta bukar yasaki aminatou domin ya cinma burinsa akanta abangaren bukar kuwa karasawa yayi Aminatou ya shiga rarrashinta d bata hakuri ta dago tana kallonsa daman sai danace maka ka dinga tafiya aikinka karka damu dani tafada tana kara fashewa dasabon kuka amina kinfi min komai mahimmanci banxan bata barin a irin wannan halin bah ina sonki ina sonki yafada yana goge mata hawaye murmushin jin dadi tayi duk da irin yadda takeji zuciyarta na tarasa yanxu dai ki tashi ki shiga daki in karasa wankinnan shuru tayi dan so take tace masa kawai yabar wanki zata karasa amman kuma tasan halinsa bazai yarda bah kamar yasan me take tunani yace ko dai bazaki iya tashi bah na daukeki dasauri tatashi tashiga dakin cike d jin kunya haka yatashi yakarasa wanki yayi wanke wanke dai dai lokacin d yagama yaji anfada kiran sallar magribah alwala yayi ya leka dakin sallah yatarar d ita tanayi yace mata matata mai jin kunyar mijinta zan tafi masallaci sai na dawo takusan yin dariya amman tahadiyeta shi kuma yafita xuwa masallaci ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah m sha'aban Page 8-9 Washe gari bukar yana zaune yana taya Aminatou ninke kayan da suka wanke jiya tadan kalleshi tayi murmushi dan a duk lokacin d suke tare dashi takan ji wani matsanancin farin ciki ko da kuwa ace tana cikin damuwa yau bazakaje gona bah ta tambayeshi kanta a sunkuye yadan dago yakalleta inda sabo yajiga d yasaba Aminatou tunda sukayi aure bata taba kiran sunansa bah ko kuma tace mai gida kamar yadda suke cewa matan garin sai dai tayi masa magana kai tsaye eh bazanje bah yabata amsa yana ninke doguwar rigar d tarage baa ninke bah ta dago takara dubansa akaro na biyu haba meyasa naji sauki pha dan allah kaje kaga yanxu su yaya haladu zafina sukeji suna ganin kamar ni nahana kaje aikin tafada tare d durkusawa a kasa gwiwoyinta na bisa kasa dan tasan idan har bahaka tayi masa bah bazai yarda yaje bah yakalleta sannan ya miki tare d shigewa uwar daki sai d yayi shirin xuwa gonar sannan ya fito a inda yabarta anan yasameta ya girgixa kai sannan yace mata tohm zan tafi gona sai na dawo koh dariyar farin ciki tayi tace nagode sosai sai kadawo Allah ya kiyaye hanya murmushi yayi yace Amin matata yafita achan kuwa wajen gonar haladu, ayuba zubairu duk sun xauna suna jiran suga ko zaixo idan kuwa bai xo bah wllh yau sai yasaki Aminatou ta tafi gidansu tun daga nesa suka hango bukar haladu yace kunga dayake yau taga damar yaxo gashi nan yaxo ay yaya haladu ka kyaleshi wllh mu sai mun karya asirin d tayi masa dan bazamu yarda bah ayuba yafada cikin bacin rai dan yanxu wata sabuwar kiyayyah yakeji a xuciyarsa ta Aminatou tana ratsashi zubairu dan takaici bai iya cewa komai bah bukar kuwa yana xuwa ya tsugunna.har kasa ya gaishesu duk dacewa yana tsananin jin zafin abinda sukaje suka yi musu jiya amman wannan dolene tunda sun girme mishi au ay nadauka da kaxo bazamu samu damar tsugunnawarka bah jiya mah naga korar karen d kaiyi mana saboda wannan tsohuwar najadur matar nan taka inji zubairu kuyi hakuri yaya ayubah ay ba sai kabamu hakuri bah nariga d nasan bah acikin hayyacinka kake bah kutashi muyi abinda yakawo mu haladu yace duk suka tashi suka shiga yin aikin shi kuwa bukar hankalinsa na gurin matarsa yabarta ita kadai gashi bawani samun sauki tayi bah haka yayi aykin a gurguje yayi musu sallama yatafi gida yana shiga gidan d sallama yaganta tana yin shara d sauri yakarasa yana kokarin karbar tsintsiya tace Haba dan allah kabarshi ay nakusa gamawa tafada tana tattare sharar taxuba a cikin bola kamanta yayi suka shiga daki sati biyu d zuwan su haladu gidan bukar suka kirashi yaxo gidan haladune yafara magana bukar tunda wannan abin na Aminatou kara cigaba yake toh yanxunnan basai anjima bah kasaketa wannan umarni nake baka bukar yakalli haladu yace yaya haladu bazan iya sakin Aminatou bah dan baa binda tayi min kuma ina son matata san da ban taba yiwa wata ya mace bah au mu kake fadawa kana son matarka bazaka iya sakin tabah zubairu yafada tare d mikewa ya nufo inda bukar yake gadan gadan ayuba ne yatareshi yana cewa kyaleshi zubairu bah laefinsa bahne asirine ya fada idonsa ya cicciko d kwallah ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏽 Story nd written by nanah m sha'aban❤️✍🏽 Cigaban page 8-9 Cikin sauri bukar yatashi yay tafiyarsa gidansa Dan idan ya cigaba d ganin d kuma sauraran abinda suke cewa toh zaa iya batacciyah Kuma baya son hakan yafaru a tsakaninsa shi d Yan uwannasa akwana atashi cikin aminatou ya shiga watan haihuwa koh yau koh gobe farin ciki a gurin bukar baa cewa komai abangaran haladu kuwa bacin rai d takaicin bukar ya ki sakin matarsa aminatou yataru yayi masa yawa gashi tun daga ranar indai ya kira bukar baya xuwa saboda yasan dai akan maganar d baxata taba yiyuwa zaiyi masa bah dan haka ya shiga neman wata hanyar d adole sai bukar yarabu d aminatou ko yana so koba yaso saboda a cewarsa shi yadace ya auri aminatou tun kafin su fara soyayyah d bukar Amman rana tsaka yaje yana fada musu zai aureta wannan shine dalilin da yasa haladu yakeson bukar ya rabu d aminatou shi ya aureta awata ranar lahadi ranar d aminatou bazata taba mantata atarihin rayuwarta bah bashari mai shagon kusa d gidan iyayennata yaxo ya sanar musu d cewa an nemi anni d babbapha anrasa tun ranar jumma'a watau mahaifan aminatou tayi kuka har ta gaji bukar shima yayi kukan ya shiga bata hakuri dayi mata alkawarin zai nemosu duk inda sukaje ta kwantar d hankalinta haka yafita yana nemansu ciki d wajen kauyan amman babu su kuma babu labarinsu haka ya kamo hanya yadawo gida hankalinsa duk atashe yasan irin zafin d aminatou takeji dan shima mah yasan zafin rashin iyaye Amman gwanda shi yasan mutuwa sukayi Amman ita kuwa baa san nata iyayen ko suna raye koh sun mutu bah yana shiga gidan ta tareshi a bakin kofa tana tambayarsa angansu farar fuskarta duk tayi jajahur sabida kuka girgiza mata Kai yayi alamar aa rutsewa tayi d wani kuka koh shi kanshi bukar din kukan yake dan haka yakamata suka shiga daki yana rarrashinta domin a duniya baya son yaga kukan aminatou ko kadan tun ana neman su babbapha d anni har aka dawo aka dena dan har kauyukan dake kusa dasu bukar yaje akace gaskiya babu wasu sababbin fuskoki dasuka shigo Dan haka aminatou tadauki hakan amatsayin kaddararta Kuma tana rokan Allah yasa d rabon zasu gana anan gaba kafin ya dauki ranta a ranar wata alhamis aminatou ta tashi d matsanancin ciwon mara haka bukar ya tashi yaje ya kira innah makobciyarsu dayake suna mutunci d ita sosai tana xuwa tace ay haihuwace tafada masa abubuwan d zaije ya siyo yatafi da tafiyarsa ko minti biyar baiyi bah aminatou ta haifi katuwar yarta mai kama d ubanta sak yayi farin ciki d yadawo ya tare aminatou tahaihuwa innah ta yankewa yarinyar cibiya ta gyarata ta shiryata cikin wasu kayan jarirai d bukar yaje birni takanas ya shiyo su dayawa tamika mishi yar anan take yayi mata huduba yasa mata suna samira dan yana tsananin son sunan basuna kowa bane a danginsa haka mah dangin aminatou ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by nanah m sha'aban❤️✍🏼 Page 10-11 Sai kuma taje ta gyara Aminatou sannan tafito zata tafi bukar yana ganin innah ya taso daga kan bancin da yake yana dauke da samira a hannunsa godiya ya shiga yi mata har sai d ta dakatar dashi haba bukar ay Aminatou tamkar diyata na dauketa dan haka karka karayi min godiya dan babu godiya a tsakaninmu yace toh inna hakane daga nan sukayi sallama d ita ta tafi gida a xuwan d yammah zata kuma dawowa dakin ya shiga ya zauna kusa d ita hannuwanta ya rike yana cewa aminata kinyi min abinda bazan taba mantawa bah nagode nagode sosai kadena min godiya kagodewa allah da yabamu ikon kasancewa d juna har muka kawo wannan lokacin d muka fara ganin 'ya'yanmu tafada tana yi masa murmushi ido yakafeta dashi d taga kallon yayi yawa ta katseshi d cewa kaje kagayawa su yaya haladu kar suji awani gurin mukara yin laifi jaririyar ya mika mata yana cewa ay basu damu dani bah babu bukatar kuma na dinga shishshge musu haba hakan bai kamata bah kasan dai cewa su din yan uwanka neh hmm to zanje in fada musu koh d yaje yafada musu babu wanda yace masa barka bare Allah yaraya haka yataso yataho cike d bakin cikin abinda su yaya haladun sukayi masa amman yayi alkawarin bazai kara takawa yaje gurinsu bah haka itama Aminatou zai hanata zuwa toh anyi suna wanda duk yawan cin makobtan su neh sukaxo sunan matan su yaya haladu babu wanda yaxo a cikinsu hakamah su talatuwa watan samira biyu mahaifinta bukar yashiga fama d matsanancin ciwon ciki nan d baya fita aminatou ta rude matuka d ganin irin yanayin d mijinnata yake a kullum maganarsa itace ta kula d samira tasata amakaranta kuma koda ya mutu karda tabari yarsa tayi kukan maraici a duk lokacin d yake fadar haka Aminatou takan fashewa d kuka yanxu idan bukar ya mutu ya zatayi d rayuwarta shi kadai yarage mata a duniya ga iyayanta bata san inda suke bah kwanan bukar goma yana cikin wannan rashin lapiyar allah yayi masa rasuwa awata ranar litinin da safe aminatou tayi kuka har tagaji lokacin d labarin mutuwar bukar ta isa ga yan uwansa sun rude hatta haladu mah kuka yake sosai duk d cewar a yanxu xai sami damar cika muradinta na auran aminatou bayan sadakar bakwai aminatou tana rike d samira saboda kuka tasaka domin sai a yaune mutuwar ta dawo mata sabuwa wani yarone ya shigo tare d yin sallama kallo yaron tayi batare d ta amsa masa bah wai haladune yace a sanar dake zai shigo cike da mamaki ta dago yaya haladu kuma tafada cike d mamaki sannan tamayarda dubanta ga yaron tace kace ya shigo yaron ya amsa d cewa toh yafita tashi tayi tasa hijab tafita xuwa tsakar gida dan taji dame yaxo a bangaren haladu tunda yaro yaxo yafada masa abinda aminatou tace ya shiga gyara malum malum dinsa wacce tasha guga yana shiga yatarar d ita a tsaye bayan sun gaisa bai boye mata bah yasanar d ita abinda ke tafe dashi wani malalacin kallo tayi masa sannan tace yaya haladu wa kakeso ka aura murmushi yayi yace kemana Kinga ana arba'in sai a daura mana daure saboda bana son ko...... cikin masifa ta dakatar dashi kadauka bani d hankali bani d tunani bansan me nakeyi bah toh karka manta d aminatou kake magana wacce a kullum baka d buri kai d yan uwanka irin kuga kun rabani d bukar toh yanxu ya mutu shine zaka kwaso min wasu gajiyayyun kafafuwanka kace min zaka aureni tohm bazan aureka bah kai ko mafarki nayi na aureka wlh wlh sai nayi tir d allah wadanshi kafice min a gidan tun kafin natara maka mutane ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah m shaaban❤️✍🏼 Page 12-13 Duk dacewa haladu yaji zafin maganar d aminatou tafada masa baisa ya yaga bakinta bah shi abinda yasa yake nunawa yan uwansa su tsaneta shine yasami damar auranta da bukar yasaketa idan suka tilasta masa haka yaja jiki yatafi duk jikinsa babu laka ita kuma takoma dakinta ta dauki samira dake shan baccinta ta dorata akan cinyarta bayan ta zauna akan gadon tunanin mijinta bukar tashiga yi tana kuka tamkar ranta zai fita awani bangaren kuma tana ta kokarin ta kuntatawa haladu ada ta yadda sunyi mata wulakanci amman yanxu bazata yadda bah a kwana atashi yanxu shekarar samira biyar ta girma sosai ta debo kamannin babanta bukar sak amman farin aminatou tayi yarinyar kyakkyawace gata d hakuri duk yara d manyan yan kauyen suna sonta sosai har gida suke zuwa su dauketa dayake kullum yarinyar tsaftsaf zaka ganta abangaren haladu kuwa kullum sai yaxo gurin aminatou amman bata fita wani lokacin idan ya aiko yaro ya kirawota haka zata kora yaron sai dai yaga yaro ya fito da gudu yahuce shi ranan nan daya gaji sai ganinsa tayi a tsakar gidan tana yiwa samira wanki tana sanye d hijabi dayake bata rabo da hijabi dan wani lokacin harda shi take kwana ita kadai ce dan ma'u yar gidan innah taxo ta dauki samira tun daxu dasauri ta mike tana kallonsa ranta abace watau abin haladun yakai har ya shigo mata cikin gida batare d ixini bah yanxu d awani yanayi yaganta pha kiyi hakuri na....... Cikin masifa tace kaga dakata yaya haladu kai baza'ace yayan bah haladu karka kara cewa komai kawai fitar min a gida ni bansan kai wane irin maye bane na rabu dani bazan iya aurenka bah fita ko nayi maka ihun kwarto ta bude baki zatayi ihu yace kinga yi hakuri karki yi ihu zan fita haka ya fita xuciyarsa cike da son aminatou wani uban ashar ladidi matar haladu tayi dan safara kanwarta takawo mata gulmar taji ana kuskus din cewa haladu yana son aminatou ay wlh aminatu bata isa bah ni danake d boka dukusau ay yau dinnan Aminatou bazata kwana araye bah nan safara tasaka shewa yawwah aunty shiyasa nake sonki kwai ki kawar da shegiya ki nuna mata ke ba sa'arta bace murmushi tayi wanda kana ganinsa kasan na mugunta ne ko da taje gurin bokan yabata kullin magani yace daya tayi wanka dashi daya kuma ta tabbatar d cewa aminatou bata sallah sai ta xuba mata a abincinta daya kuma a ruwan da zata sha haka ta dawo gida tana tunanin toh taya zaay tasan aminatu bata sallah bayan ita da ba xuwa gidanta take bah sai kuma tayi murmushi d ta tuna kanwarta safara dan tasan ita kadai ceh zata iya yi mata haka akwai ta d makirci da kuma iya tuggu ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by nanah m sha'aban❤️✍🏼 Page 14-15 Anan take tasa danta lawalli yakirawo mata kanwartata tana xuwa tafada mata abinda boka yace mata tadora dacewa nasan ke kadai zaki iya yimin wannan abin dariyar mugunta safara tayi tace haba aunty ay ki kaddara dacewa wannan yar iskar aminatou ta mutu kawai ki bani kullin magungunan zanje na dinga shishshige mata har sai na tabbatar da cewa bata yin sallah zan zuba mata a abinci kuma na samata a ruwan wanka ahaka sukayi sallama tun daga ranar safara take xuwa gidan aminatou sai yamma wani xubin dare take tafiya aminatou duk da cewa bata yarda d safara bah amman haka ta batarta akwai ranar d su ayuba sukaxo sukayiwa aminatou rashin mutunci safara tana nan wai acewarsu tayiwa dan uwansu bukar asiri yanxu kuma ya mutu shine tadawo kan babban yayarsu haladu ita kuwa aminatou bata iya cewa komai bah har suka tafi dan inda sabo yariga da ace tasaba d halin su yaya ayuba ita kuwa safara suna tafiya ta fashe d kukan munafirci tana cewa yanxu aunty aminatou ahaka kike zaune agidannan kullum sai su yaya ayuba sunxo suyi miki rashin mutunci gsky bazan iya tsayawa ina ganin ana wulakanta mace mai sanin darajar mutane mace mai hankali da nutsuwa kowa a kauyannan yana shedarki ni nasan baxaki iya yiwa kowa asiri bah yakamata suma su san haka matsowa aminatou tayi kusa d safara tana taba hakuri samira dake hannun safara tafara kuka aminatou ta dauketa ta zaunar d ita tadauko mata abincinta tasa mata agabanta wani irin kallo safara tayi mata azuciyarta tana fadar lokacin mutuwarki yakusa kin isa ki auri mijin yayata ay kinyi kadan ita kuwa aminatou tun daga ranar tacire duk wani shakku d take akan safara Allah sarki baiwar Allah toh su safara basu samu sunyi galaba akan aminatou bah har sai d samira takai shekara 7 aranar jumma'a safara taxo gidan tasamu aminatou kwance take tambayarta lpy kuwa tace ciwon mara take Alhamdulillah yau burin aunty zai cika tafada acikin zuciyarta amman dan ta tabbatar tace ayyah ay inajin bakonki na wata ne zaixo eh wllh aminatou tafada samira dake gefen aminatou tace sannu innah to samira allah yayi miki albarka bari inxo inkawo miki abinci koh inyaso sai inje insiyo miki magani to nagode safara tana fita taxubo mata abinci ta kunce zaninta data kulla maganin d boka yabasu dayake kullum dashi take xuwa gidan ta sa maganin sannan takaiwa aminatou sai d tabbatar tafara ci sannan tafita acewarta ta siyo mata magani amman tana fita gidan auntynta taje take sanar mata yaufa aminatou zata sheka duniya tadora d cewa wai nan acewarta magani zan siyo mata dariyar mugunta matar haladun tayi tace ay bata d wani magani dan daga yau bazata kara kwana a duniyar bah abangaren aminatou kuwa safara tana fita tafara wani aman jini duk samira ta rude dan haka tafita d gudu tashiga gidan inna tana fada mata innarta tana aman jini kafin su shiga gidan har aminatou ta mutu Allah sarki rayuwa kenan babu wanda bai ji mutuwarta bah haladu kuwa lokacin d yaji mutuwarta faduwa yayi ya suma sai d aka yayyafa masa ruwa sannan yafarfado haka aka shafe zaman makoki aka gama haladu yace zai dauki samira haka aka tattara kayan samira ita kuwa matar haladu tayi alkawarin ganawa samira a zaba tunda taje gidan wanke wanke shara har wanki tana yi abinda innarta bata taba sata bah ga kuma tallah safe d rana duk yayanta takoya musu musgunawa samira bata bata abinci sai dai ragowa awani xubin kuma haka zata fita waje idan makobta sun xubar d abinci xata diba taci duk abinda ake labari yana xuwarwa inna amman bata d halin taimakawa samira dan akwai ranar d taje takai mata abinci haladu yana xuwa matarsa tace ay tana xuwa tana xiga samira tayi mata rashin kunya har gida yaje yayiwa inna rashin mutunci d gargadin ko ahanya taga samira karta kara nunawa tasanta duk irin wahalar d matarsa takewa samira shi bai sani bah akwai ranar d tadora mata talla d safe haka ta fita tana tafe tana kuka dan yunwa takeji wajen kauyansu ta nufa inda zai sadata d bakin titi umar ne kannin fahid yake tuki cikin nutsuwa dayake yaxo duba mahaifiyar abokinsa bata d lpy dasuke service tare dashi dan yau suka gama yau kuma yake sa ran tafiya abuja kiransa akayi awaya wanda yayi dai dai d xuwan samira wajen mortar shi kuma yana tayi mata hon duk tabi tarude tarasa yazatai ta kaucewa matar garin yakauce mata ai kuwa tabigeta haka ta fadi sumammiya dasauri ya ajiye wayar d take ta ruri yafita yadauki samira sai asibin dake wajen kauyen wanda akauyan indai aka kaika wannan asibitin toh ansan babanka mai kudine sosai ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah m shaaban❤️✍🏼 Page 16-17 Kwanan samira biyu bata san wanda yake kanta bah shi kuwa umar tunda yakawota basamu yaje ya dubo mahaifiyar abokinnasa bah sai kiransa yayi yafada masa abinda yafaru yace bakomai kuma zaixo asibitin insha Allah kira mommynsa yayi itama yafada mata abinda yafaru yace harsai ta farfado yamaida ta gidansu sannan zai dawo gida mommy tace bakomai dan allah idan ta tashi kayi mata sannu kaji kuma ka kula d ita sosai yace toh mommy a kwana na uku ne samira tafarfado lokacin abokin umar, usman yaxo nan dukkansu sukayi hamdala umar ya matso yana mata sannu kuma yana tambayarta koh akwai inda yake mata ciwo ta girgixa kai alamar Aa tohm ina ne gidanku dan naje nasanar d iyayanki abinda ya faru nasan yanxu hankalinsu atashe yake Dan Allah karka mayardani tafada tare da fashewa d kuka umar yakalli abokinsa usman cike d mamaki shima usman din matsowa yayi dan shi baa kauyansu samira yake bah yana kauyan kusa dashi sune shiyasa bai santa bah haba kanwata meyasa kike kuka ko bakya so kikoma gida dasauri tace eh bana so fada tana kallo usman wanda shi yayi mata tambayar sannan takomar d dubanta kan umar ta saka gwiwoyinta akan godon asibitin tarike hannuwansa dan allah kawu katafi dani gidanka allah ko menene zan maka na iya wanki kuma harda shara mah duk zanyi maka karka komar dani gurin baba allah kasheni zatayi karki damu kinji kidaina kukan haka ina mahaifiyarki take cikin sauri tace innata ta mutu babbana mah ya mutu a gurin baba haladu nake anan tabasa labarin irin wahalar d baba take bata kuma ta dora da cewa yanxu idan nakoma kasheni zatayi zata yankani umar mutum ne mai tsananin tausayi kuma ya tsani yaga ana wulakanta yara kanana dan haka tuni yafara xubar d hawaye kuma yayi alkawarin bazai taba mayar d samira bah zatafi da ita dan yasan mommynsu zata karbeta hannu bibbiyu shima kansa usman numfasawa yayi tare d dafa kafar umar yace dan allah abokina idan d hali katafi d yarinyar nan gidanku karka ce zaka mayar d ita ay usman ko baka rokeni bah wallahi bazan taba narinta anan garin bah zan tafi d ita dasauri samira tace nagode kawu Allah yasaka a aljannatul firdausi rugumeta yayi tare d cewa amin a ranar aka basu sallama suka dauki hangar abuja bayan sunyi sallama d usman tun a asibitin yakirawo mommy yace zasu taho d yarinyar d yakade yabata labarin d samirar tabashi kan irin wahalar d take sha a hannun facalar babarta ko da suka isa abuja hajiya rahma ta nuna farin cikinta dan bata d yarinyah mace kuma tana tsananin son yara mata ta dauki samira tamkar yarta ta tambayeta yasunanta tace sunana samira bukar tohm daga yau ki daukeni tamkar innarki kinji tace toh tasata a makaranta kudi dake jihar abuja fahid kuwa tun daga ranar dayayi ido biyu d samira yaji ya tsaneta daki guda aka warewa samira sai d bikin ta yaxo mommy taware bangare guda tace na samirane dan taji dedi shiryawa biki mommy tasan irin tsantsar tsanar d fahid yakewa samira amman ita a tunaninta da zarar ya aureta zai ajiye kiyayyar d yake mata a gefe Wannan shine asalin fahid da samira ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by nanah m sha'aban❤️✍ Page 18-19 Kamar an tsikareta ta tashi dasauri kyawawan idanuwanta ne suka sauka akan agogon dake jikin bangon karfe 7:00 dai dai na safe adai dai lokacin kuma bugun zuciyarta ya tsananta bugu tasan rayuwar aure d yaya fahid tamkar rayuwar cikin kabari ce kai rayuwar kabari mah tafita dadi dan acikin kabari babu me takura maka sai dai idan kayi abinda bai dace bah Allah ya kiyayemu da sharrin duhun kabari Amin jitayi ana knocking din dakin dasauri tagoge hawayen idanuwanta tare d bada izinin shigowa aunty binta ceh tayi sallama ta shigo zaunawa tayi kusa da ita tana kallonta cike d tausayawa tace samira nasan irin damuwar dakike ciki amman kiyi hakuri insha Allahu wata rana sai labari fahid nasan yayi matukar tsanarki tsanar d bai taba yiwa wani mutum bah amman ina da tabbacin cewa wallahi zakice nafada miki fahid zai soki son da bai taba yiwa wata 'ya mace bah zaiyi miki son da bayan aunty rahma d yaya wallahi kece ta uku da zai so acikin rayuwarsa kisani cewa idan kiyayyah tayi tsanani toh tana rikidewa tazama soyayyah matsanani kidaina kuka kinji ita dai samira kawai jin aunty binta take taya zaay acewa yaya fahid din daya tsaneta ace shine wai wata rana zai so ta bata tunanin wannan ranar zataxo aunty binta kanwar Abba ce uwarsu daya ubansu daya macece mai faran faran da mutane jininsu yaxo daya d samira aunty binta bata bar gurin samira bah har sai d ta tabbatar ta tayi wanka taxo ta shiyata acikin las pink colour tayi mata kwalliya tayi kyau sosai sannan tafita tabarta zaunawa samira tayi akan kujerar dressing mirror tana kallon kanta a madubi zuciyarta fal da tunanin makomar rayuwarta yanxu dai ya tabbata babu makawa sai anyi aurenta d yaya fahid ko minti biyar aunty binta batayi bah yusuf ya shigo dakin da sallama ya gaisheta ta amsa cikin sakin fuska yusuf yarone kwata kwata shekararsa goma amman yana da tsananin hankali d nutsuwa gashi d girmama nagaba dashi aunty samira wai fauziyyah abdulaziz yar makarantarku taxo inji mommy cikin fara'a tace tohm yaron kirki kace ina xuwa yafita yana murmushi fauziyyah kawar samira ceh sunyi makaranta daya inda sukayi karatunsu akan orthopedic fita tayi cikin sauri tana ganin fauziyyah suka rungume juna dakinta suka shiga itama lallashinta tashiga yin d kwantar mata d hankali tohm shikenan fauziyyah nagode karfe 11 dai dai aka daura auran samira bukar dakuma fahid ibrahim bukar akan sadaki 200k nan pha kukan samira yadawo sabo dataji an daura aureta d yaya fahid shikuwa yaya umar tausayin samira yahana shi sakewa da mutane duk dacewa ga yan uwansu na kusa dana nesa duk sunxo fitowa yayi daga cikin dakin bakin dasuke ciki yana neman wanda zai kirawo masa samira kausar yar gidan aunty binta yagani yace taje takirawo mata samira a babban falo yazauna inda yake kusa d bangaren samira tana fitowa ta ganshi akasa tanemi guri ta xauna yace aa ta tashi taxauna akan kujera zaunawa tayi ya kalleta yaga duk idanuwanta sun kumbura nan yashiga yimata nasiha dakuma rokonta da tayi hakuri da tayi hakuri d dukkan abinda yaya fahid din zaiyi mata yadora dacewa nasanki da hakuri tohm kikara akan wanda nasanki dashi kinji kanwata tohm kawu nagode haka ta tashi takoma bangarennata Babban falone wanda aka wadatashi da kayan more rayuwa zaune yake akan tafka tafkan kujerun dake zagaye da falon ransa duk abace yake tunda yaje yadawo daga daurin auren d abbane yasa shi dole sai dayaje kafafuwansa yadora akan center table yana kadasu ahankali fahid neh wanda ya tsunduma d tunanin irin wahalar da zai bawa samira lokaci daya kuma yatashi sai d yacire malum malum din daurin auren sannan yatashi yafita daga cikin gidan gaba daya anyi biki anci ansha samira tasaka suturu masu tsada duk acikin gidan akayi bikin wajen karfe 7:00 nadare motocin daukar Amarya sukayi fakin acikin aharabar gidan haka aka saka samira mommy na kuka itama samirar kukan take tana kankame d mommy dakyar aka iya banbareta daga jikin mommy suka jo motocin suka nufi gidan Amarya samira ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by nanah m sha'aban❤️✍🏼 Page 20-21 Bayan ankaita gidanta dake nan abuja suna da dan nisa da gidan mommy shima katafaran gidane sosai falo biyu neh sai kuma bedroom shima biyu sai kitchen sai toilet din baki dan akowa wane bedroom akwai toilet acikinsa sai kuma wani daki daban wanda yake dauke da katon freezer an zuba kayan ciye ciye acikinsa a daya daga cikin bedroom din suka sakata bayan aunty binta takara yimata nasiha sannan aka watse aka barta ita kadai zuciyarta cike da fargaba yau gata ga yaya fahid daman agaban su mommy yana ci mata mutunci yana wulakantata dan mah mommy idan yafara tana dakatar dashi cikin fushi tohm yanxu babu mai dakatar dashi duk abinda zai mata babu wanda zai ceceta sai ubangijinmu Allah zuciyarta tafara raya mata data kulle dakin da makulli dasauri ta tashi tasakawa dakin key........... Tunda yafito daga cikin gidan yahau kan titi yafara wani mahaukacin tuki, tuki yake xuciyarsa kamar tafaso kirjinsa tafito saboda bakin ciki a wani gurin sayar da wuka yayi packing yafito wata sharbebiyar wuka yadauka gayawa jini nahuce sannan ya fiddo kudin dabesan nawa baneh ya dankawa mai sayar da wukar yafada cikin mota yafara tuki ahankali maganar mommy tafara yimasa yawo akunne Wallahi fahid idan kasake kasaki samira zaka gamu da fushina zan cireka daga cikin 'ya'yana inda Abba dake gefeta yadaura da cewa samira tamkar 'yarmu take ina maka da nasiha da karka cutar da ita kasani idan har ka cutar da ita kana ganin bama nan toh kasani cewa Allah yana ganinka kuma bazai taba barinka bah Allah yabaku zaman lpy wani tsaki yasaki xuciyarsa natun xirashi dayaje ya kashe samira kawai kowa yahuta yana isa gidan kai tsaye ya nufi hanyar dayake tunanin anan aka saka samira hannunsa dauke d wukar ya tura kofar dakarfi amman yajita a rufe watau kulle dakin tayi yafada a xuciyarsa nan pha yashiga bugun kofar yana fadin tabude dakin dayaga taki ya nufi hanyar bedroom dinsa samira kuwa dataji alamar takun tafiyarsa taleka ta window ganin sharbebiyar wukar dake hannunsa yasa tayi saurin jaaa dabaya innalillahi wa inna ilaihi raju'un yaya fahid kasheni zakayi Ashe kiyayyar dakake min takai ga har zaka iya kasheni tabbas dolene nasan inda dare yayi min kwance take akan mommynta tana kuka kamar ranta zai fita saudat ceh takalli mahaifiyarta tace mommy yanxu shikenan yaya fahid bazai taba zama mallakina bahh haba daughter karkice haka kinji dolene rahma tayarda da aurenki da fahid kotana so kobata so nayi miki alkawari kekadai ceh zaki zama matar fahid kinsan dai irin kiyayyar d fahid yayiwa wannan shashashar yarinyar nan mommy taya kike ganin mommyn yaya fahid zata yarda da aurena da fahid kinaji dai abinda tace mana dakikaje kika fada mata kina son a hada aurena da yaya fahid tanuna cewar tafison wannan tsintacciyar magen ta aureshi tace sai dai yaya umar ya aureni shima Abba d kikaje ya fada miki abinda mommy tafada miki mommy cike d bacin rai tace daughter wallahi koh tahalin yayane sai ya aureki sai nayi abinda fahid zai saki samira kuma dole rahma ta tako da kafafuwanta taxo neman aureki kuma tabani hakuri haka saudat tashiga yin dariya dan tasan halin mommynta sai tayi yanda tayi ta auri fahid dan haka tafara daukan kanta tamkar matar fahid ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah m shaaban❤️✍🏼 Page 22-23 Abangare samira tun ranar da taga yaya fahid da wuka bata yarda tafito bah ko window bata lekawa kwana uku kenan Dan madaidaicin frigde din dake dakin Ana take samu tasaka Abu acikinta dayake mommy tasa ansa mata frigde a dakin ko idan da daddare tana son Abu basai tafito falo bah drink da cake sune abin cinta shikuwa fahid tun ranar dayaje yabugawa samira daki taki budewa nan pha yaji wata sabuwar tsanarta kuma ya kudurce acikin xuciyarsa indai samira tabari suka hadu ba abinda zai hanashi bai kasheta bah yanxu mah shine acikin dakin yana shirin xuwa office babban likitane wanda agarin suke matukar ji dashi dan yakware a aikinsa sosai fitowa yayi rataye da jakarsa akafadarsa yakalli kofar dakin samira yace hmmm ai baxaki taba dauwama a daki bahh kuma indai kere na yawo zabo nayawo wata rana dole zaa hadu yana gama fadar haka yana tafiyarsa tunanin samira dakuma halin datake yahana shi yin komai yasan yanxu yaya fahid yana chan yana wahalar da ita maganarsu dasukayi da yaya fahid din ce tadawo masa ranar daurin auren da daddare ya shiga dakin yaya fahid din shi kadaine a dakin dan yahana kowa shigowa sallama yayi masa ya amsa masa batare da yasamu ko kallo kirki daga gurin yayannasa bah dan yasa akan wannan yarinyar yaxo yayi masa magana durkusawa yayi akan gwiwarsa yana fadar yaya fahid kadubi girman Allah dakuma son dakake yiwa annabinmu annabi Muhammad s. a. w karka cutar da samira kaga dai nafarko samira maraini yace bata d kowa sai mu wallahi nasan samira zatayi maka biyayyah kaga umar meye nawani durkusa min kaga wannan abin dakake neman a gurina bazai taba yiyuwa bah bana sonta kuma wani dakake cewa marainiya ceh Meya hanata zama gurin dangin ubanta da uwarta kaga umar tun kafin raina yabaci nayi maka abinda bazaka taba mantawa bah katashi kabarmin daki numfasawa umar yayi tare da gyara kwanciyarsa gashi mommy tahana shi zuwa gidan wai yabari bah yanxu bah su samu sudai daita kansu mommy kenan yaya fahid bazai taba yarda su dai daita da samira bahhh yafada cikin raunananniyar muryarsa samira kuwa dataji karar fitar motarsa daga cikin tayi hamdala sannan tafito jakarta tadauka takoma dakinta dasauri takara sawa dakin key wayarta tadauka acikin jakar taga missed din mommy yafi 30 bin kiran tayi bayan sun gaisa take tambayar dafatan dai komai lpy keda yayannaki lpy klau mommy yanxu mah yafita office tohm Masha Allah amman meyasa nake jiranki amman baa dauka mommy nasa wayar acikin jakane kuma na nemi jakar banganta bah sai yanxu ok tohm sannan sukayi sallama bazata iya fadawa mommy abinda kefaruwa bah sabida bata so tayi masa magana kuma abin yayi tsanani tayi alkawari bazata taba yarda tafita daga dakin bah yauma sabida wayarta ne kuma tasan mommy zata kira taji lafiyarta ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by nanah m sha'aban✍🏼❤️ Page 24-25 Mahaifiyar saudat ce zaune akan daya daga cikin maka-makan kujerun dake zagaye afalon nata gefe guda kuma mahaifin saudat dinne sai kuma saudat din itama akan kujerar sanye take cikin wata Riga wacce zaa iya cewa da ita gwara babu sai kuma wando da yayi matukar matseta yadan haura gwiwarta kadan tunda saudat taje kasar waje karatu takoyo komai nasu kuma abangaren iyayennata basu damu da irin shigar datake yi bah ko kuma mu'amalar datakeyi da maza dan har agaban mommynnata idan wani yaxo gidannasu irin wadanda sukayi karatu akasar wajen takan rungumeshi kuma tayi masa kiss💋ita kuwa sai dai tayi murmushi tace irin taku wayewar kenan haka wata ranan idan ta shirya zata fito cikin shigarta dabata dace bah dan wata rana daga ita sai wando da bai kai gwiwarta ba tace mata zataje club sai da tace adawo lpy hk zata kwana achan idan tadawo sai dai tayi mata sannu d xuwa harda tambayarta ya Hanya wadannan sune kadan daga cikin halayyar saudat dakuma mahaifiyarta shikuwa mahaifinta sadiya taga asirceshi sai yanda tayi dashi duk halayyar saudat bawacce hajiya rahma bata sani bah dan idan tayiwa yar uwar tata akan bai kamata taringa barin saudat din tana shiga irin haka kuma tana fita saboda ita macece sai tanuna mata babu ruwanta da ko yatake tafiyar da tarbiyyar yayanta dan hajiya sadia macece da bata son laifin yaranta shiyasa ko da taxo neman a hada aurensu da fahid tanuna rashin amincewarta tace sai dai umar shima umar din kawai tafada ne hajia sadiya yayanta biyar saudat sai kuma ahmad sai ra'isa dake binsa sai ra'is, ra'isa da ra'is yan biyu ne sai kuma yar karamar kanwarsu bahijjah Ahmad kwata kwata bai da hali mara kyau kuma sam baya jin dadin abinda yayarta shi takeso tamayar da rayuwarta abin kyama akan dai maganar auren fahid d saudat din suka tattauna tadora dacewa kuma bance kaje kasami alhaji Ibrahim din dakansu zasu kawo kansu yakamata kafara shiryawa auren 'yarka dan nan ba dadadewa bah zata zama amarya tohm hajia sai da tabashi ixinin tafiya sannan yatashi yatafi hajia sadia tamayar da kallonta kan saudat wacce sai murmushi take tana taunar cingum kinga yarda namayar da daddynki to kema haka zansa fahid ya dinga yimiki sai yanda kikayi dashi dariyar mugunta suka saka gaba daya.......... Kwance take idanuwanta a rufe kai zakayi tunanin bacci take Amman ko kadan ba bacci take bah yau kwannata goma bata yi yunkurin zuwa ko nan d bakin kofa bah tun ranar da ta fita tadauko jakarta kullum sai sunyi waya d mommy bata taba fada mata halin d take a cikin gidan bahh haka mah kawunta umar shima sai yakirata kullum yanxu mah sun gama waya dashi neh takwanta mommy kuwa da sassafe take kiranta kuma da daddare mag takira ta agogon dakinne ya buga karfe biyu dai dak tashi tayi ashiga toilet tayi alwala tadawo tayi sallah abangaren fahid yau bazai je office bahh dan baya jin dadin jikinsa zazzabi yake dan dashi yatashi sai rawar sanyi yake kiran sallah azahar dinne dayaji yasa yatashi dakyar yayi sallah bayan ya idar yajewo alqur'ani yafara karantawa dan fahid badaga baya bah wajen riko da addini ajiye alkur'anin yayi a inda yake ajiyewa ya mike zai koma kan gadon jiri yadebeshi yazuba akasa wani irin kara yasaki mai karfi achan bangaren samira tana idar da sallah taji irin karar da yaya fahid din yayi kamar tashare sai kuma tayi saurin nufar kofa tabude data tuna nasihar mommy samira bai kamata dan mutum yana maka mugunta bah ko ya tsaneka kaga wani abu zai faru dashi kana d halin taimaka masa ka ki idan kataimaka masa wallahi ko agurin Allah kinfishi dan baka zama irin shi bahh wannan nasihar ita mommy take mata akullum dakin fahid din tashiga aganinshi tayi akwan karasa tai gurinshi tana kokarin daga shi ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah m shaaban ✍🏼❤️ Page 26-27 Duk da irin tsananin tsanar da yayi mata yasan a yau dai babu mai taimakonsa sai ita dan da data fara kokari daga shi tureta zaiyi amman sai yaji bama zai iya bah da taimakonsa tasamu tadaga shi tamayar dashi kan gadon agarin kwantowa tayi kamar zata fada jikinshi sabida ya damki hijabin dake jikinta dayake samira maabociyar sanya hijabi ceh wannan shine tarbiyyar da mommy tayi mata dan bata cireshi sai dai idan zata kwanta karki ga wai kinyi min alfarma kin taimakeni kizata hakan zai sa indai na tsanarki to kisani yanxu akafara kuma wallahi sai na fitar dake daga cikin rayuwarmu gaba daya banxa yar gidan talakawa duk da irin yadda taji zafin kalamansa amman kuma da tatuno maganar mummy ay babynah dayake wata rana mommy hk take cewa yayannan naki zuciyar karfe gareshi ji dakansa yake tamkar wani sarki koda kuwa yanxu kayi masa abun taimako sai ya nuna ay bakayi wani bajinta bah duk dacewa a cikin xuciyarsa yana jin dadin taimakon dakayi masa murmushi tayi tace mummy kinyi gaskiya a tunaninta acikin zuciyarta tafada haka sai ji tayi yajanyo ta tafado kan gadon duk da irin rashin karfin dayake ji amman haka bai sa yaki nunawa samira karfinshi akanta bah yaya fahid yana d jiki amman ba sosai bah amman zaa iya sakashi asahun masu kiba gaba daya yahau kanta gaba daya yamatseta dan karamin bakinta yakama yasaka hannunta guda daya ya matse yahada hannayenta guri daya yana fitar dawani irin numfashi watau dan kinga nataimaka na aureki kika samu damar fada min magana har inyi magana kice wai mummy tayi gsky koh kuka samira kawai take dan ko numfashi bata iya fitarwa sai dakyar yahaye kanta gashi yamata matsar da ko motsi batayi bakinta kuma sai fitar da jini yake hannayenta duk sunyi rudu rudu dan bakaramar matsa yayi musu bah sun dauki kusan minti 40 ahaka amman bashi da niyyar dagata gashi yamatse mata baki bazata iya magana bahh bare tabashi hakuri shi kuma ganin kukan datake yasa yayi murmushi yana fadar cigaba d magana mana mara kunya gurin daya ajiye wukar yakalla hannun daya matse bakinta yasaka yadauko wukar gaban samira ne yafadi anan tasake fashewa da sabon kuka tana fadar dan allah yaya karka kasheni allah bazan kara cemaka komai bah kuma ba rashin kunya namaka bah kallonta yayi yace au ba rashin kunya kika min bah koh yafada yana saka wukar ajikin wuyanta dan allah yaya can sai kuma tatuno da irin yanda idan saudat taxo gidansu d shigar banxa yake rutse ido duk da cewa tana matukar tsoran yaya fahid din amman dole yau tayi abinda zai ceci ranta wukar ta kalla sai kuma tayi murmushi tafara magana haba yaya fahid wai ko kaji dadin kwantawa akan jikina ne idan kaji dadi ni ba bakuwar zafi bace kawai kacire hijabin ay abin sai yafi koh bah haka bah tafada tana kokarin saka bakinta cikin nasa dasauri ya mike cikin fushi yace mara kunya fitsararriya kawai xo kifitar min daga daki hijabin ta tacire tana daga kwance Dan yau kam sai ta kunna yaya fahid din zata tafi daga ita sai rigar bacci ko gwiwa bata karasa bah kuma duk shara shara ce tace ayni yau kam adakin mijina zan kwana zance infita mah bai taso bah kawai kahawo kan gado dan kasan yar talakawa pha baa barta abaya bah wajen nunawa miji soyayyah tashi tayi taxauna idan naga duk rabin nononta duk awaje suke ya rintse ido ko d taga haka tayi murmushi tace haka akeyi nifa matarka ce amman kake wani rintse ido ko bakai bane kake son kasheni bah zo mana yaya amman plx ina son ka kasheni ina kan cinyarka abin sai yafi bada kala kuma barin mah ina tsotsar lips dinka Dan allah samira kixo kifitar min adaki yau pha nagaya maka a dakinnan zan kwanta jiyayi yana kokarin faduwa tayi saurin karasowa ta tareshi baby kana lpy wata uwar harara yayi mata ita kuwa dan takara kular dashi tafara kokarin kwantar dakanshi akan kirjinta dasaurin yaja da baya itama tamatso tacewa wai menene ajikina kai kanka yau kasan ay ko ina nawa acike yake kare mun kallo daga sama har kasa plx ka kasheni mana yayana tafada tana kwantawa akan kirjinsa dan yakai karshen bango takalli wukar dake hannunsa tadora akan wuyanta sannan tafara kokarin saka lips dinta cikin nasa dasauri yakana hannunta ya tura ta waje sannan yasaka key a dakin murmushi tayi tace muxuba mugani wallahi nima duk abinda kake min sai narama dakinta tashiga tayi wanka ta shirya cikin doguwar riga pink nd black falo tafito tana cewa aranta daga yau bazaman daki kallo ta kunna tanayi tayi kyau sosai dan ko hijabi bata saka bahh ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah m shaaban✍🏼❤️ Page 28-29 Shi kuwa fahid tunda yatura samira yazauna akan gado yana tunani wai daman haka samira take shi dai yasan achan gida ko kadan bata taba mayar masa da magana bah sai dai mah jikinta da zaiyi tabari idan ta ganshi kai ko muryarsa taji hankalinta yatashi kenan kodan yanxu taga shi din mijinta neh shine zata fara raina sah ay kuwa wallahi baki isa bah samira anan take kuma yaji tsanarta na ratsashi ita har ta isa tanuna masa fitsara ji yayi alamun an kunna kallo ya leka window a zaune ya hangota tana kallo gaba daya hankalinta nakan t.v wani film din Hausa akeyi atashar arewa 24 koba kallo bah wallahi zanyi maganinki haka ya lallaba ya shiga wanka shadda yasaka kalar sararin samani yayi kyau sosai makullin motarsa yadauka yafito falo inda samira take kallonsa tayi suka hada ido tayi murmushi dan ganin yadda yahade fuska samira har yanxu tana jin matukar tsoran yaya fahid din kawai dai yanxu tana boye tsoronne acikin zuciyarta yanxu mah data ganshi sai d taji gabanta yafadi har yahuceta yaji muryarta tana cewa honey adawo lpy wani irin bakin cikin ne yaturnuke acikin xuciyarsa ay dole mah yasan matakin da zai dauka akan yarinyar nan tafiyarsa yayi batare d yace mata komai bah hmm ta sauke ajiyar xuciya sannan tamayar d idonta kan kallon datake yi axuciyarta tana ta tunanin irin abinda zata dinga yiwa yaya fahid din sanye take cikin wasu matsastsun riga d wando dan tunda tadawo daga America tadene saka atamfa kwata kwata atsakiyar wasu classmate dinta dasukayi karatu tare take su biyune kuma dukkansu mazane kallonta dayan yayi cikin wata kasalalliyar muryarsa yace saudat yanxu duk irin son danake miki amman kice wai wani dan uwanki kike so ki aura yafada yana kamo hannunta tare da janta jikinsa murmushi tayi tace baby ay kaima kasan son danake maka daban yake karka manta pha saboda kai har Paris naje dan dai nafaranta maka ran baby ay koda na auri fahid bamu rabu bah zan dinga kawo maka ziyara har Paris murmushi shima yayi yace ok babyna nasanki da cika alkawari har naji dadi usman idris shine sunansa haifaffan garin Paris neh mahaifinsa yana da kudi sosai dan sanaarsa shine ya saro gwala gwale ya dinga siyarwa sun hadu da saudat a america dan shima yaje karatu achan yarinyar tana burgeshi dan kodayaje ya mika tayin soyayyarsa bataki bah dan tana so tanunawa kowa a makaranta ita ba matar kananan mutane bace harsai datake saudat kullum a dakin usman take kwana kuma koda yagama karatunsa dayake yarigata farawa har chan Paris din tabishi tayi sati biyu agidansu dayake shima iyayensa yan bokone ko kadan basu damu bah kuma shi kadaine dansu Ok baby kinsan kwana biyu nayi missing dinki pha nima haka baby abokinsa yayi murmushi yace lovers tohm Asha soyayyah lpy yana fadar haka yatashi yakoma mota yana jiran abokinnasa a xuciyarsa kuma yana ganin haukan yarinyar da har take cewa ko tayi aure basu rabu bah bata san yaudarar usman baneh sukuwa saudat dakinta suka shige ita d usman wa'iyaxubillah sai d suka gama abinda zasuyi suka fito tare da usman din hannunta a sakale danashi Ahmad suka gani yana kokarin shiga dakinsa ya kallesu ya Manda kansa ya shige daki har mota taraka shi sannan takoma cikin gidan tunda yafito daga gidan tuki yake xuciyarsa cike da bakin ciki dakuma tsanar samira wai adawo lpy honey maganar data fada masa takarshe kafin ya fito daga gidan watau harta samu fuskar tace masa honey lallai gidan abokinsa hamza yanufa hamza abokinsa neh iyayensa basu da wani karfi yana d mata daya sai yaransa biyu mace d namiji khaleesat d Mahmoud yana zuwa hamza a yayi masa iso har xuwa falonsu dan daman anan suke zama idan yaxo matar hamza Aisha tafito rike d tire a hannunta na abinci mijinnata yatareta yakarbi tire din mataka su hamza suna birge fahid sosai irin yadda sukeyin soyayyarsu dakuma rayuwarsu abun shaawa aisha ce tace ahh babban yaya ina Amarya tamu tsiki yaja inda hamza yace ay idan kina so kiga bacin ransa kitambayeshi ina samira take ya dorawa yarinya mai hankali kiyayyah kuma idan an tambayeshi meyasa yake mata haka wa ya tsaneta ne kawai ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah m shaaban✍🏼❤️ Page 30-31 Fahid yakalli abokinnasa yace wai kai wannan mara kunyar yarinyar kake cewa mai hankali sai kuma yaja tsaki da yatuno irin abinda tayi masa yau aisha tace kaga wannan maganar abarta dayake tasan irin tsanar da yakeyiwa samira aisha tana zuwa har gidansu fahid tagaishe da mommy kuma iyayen hamza dasu abba suma sun san juna sanadiyar abotar hamxa da fahid din hamxa mutum neh meh hankali gashi da riko d addini a asibitin da fahid din yake aiki anan shima yake yi tohm yanxu yaushe zaa kawo min kanwar tawa tawuni musha hira hmmm abinda fahid din ya iya cewa kenan hamxa ya zauna tare d dire tire din abincin agaban fahid yana cewa matar tashi wallahi myy idan baso kike yadena xuwa gidannan bah tohm saiki cigaba tohm nayi wannan mah ni na isa nasa babban yaya yadena xuwa tafadi haka tana mai shigewa dakinta ya jikinnaka ko dayake naga alamar kaji sauki tunda har ka iya fitowa ay ko banyi niyyar fitowa bah dole nafito wannan fitsararriyar yarinyar bazata barni in huta bah dariya hamxa yayi yana cewa tohm ay dole kila itama tafara gajiya da irin abinda kake mata dasauri ya mike afusace zaiyi waje hamxa yasha gabansa tohm daga magana allah yabaka hakuri abokina ay indai zaka cigaba dayi min maganar wannan yarinyar ina mai tabbatar maka bazan kara xuwa gidanka bah tohm nadena yahakuri koma muje muci abinci koma wa sukayi bai wani ci abincin sosai bah yatashi yace zai tafi aisha tafito sukayi sallama hamxa yaraka shi har bakin mota sannan yakoma gida gidan mommy yanufa yana shiga yatarar da mommy d abba afalon sai kuma yusuf dake kan cinyar mommy suna hira yagaishe da mommy da abba cikin girmamawa suna suka amsa fuskokinsu dauke da murmushi mommy tace dafatan duk kuna lpy lpy klau mommy tohm ya babyna yadanyi murmushin yake yace hmm mommy itama tana lpy tohm Masha Allah yusuf neh yaxo yazauna akan ciyarsa yana fadar yaya fahid zaka kaini gurin aunty samira yadan ja dan karamin tsaki a xuciyarsa yana cewa kowa samira kowa samira wannan yarinyar kodai mayyah ceh kuka yusuf yasa dan shi atunaninsa yayannasa bazai kaishi bah dasauri yace Ehmn autar mommy mai zai hana dariya yaron yayi tare da yin tsalle ya nufi gurin mai aikinsu yana cewa bari inje gurin inna tahada min kayana mommy takalli fahid sosai tace kodai baka jin dadine eh wllh mommy ina dan zazzabine ina umar wallahi umar yau kwanansa uku an nemaisu agurin aikinsa yatafi kaduna zaro ido fahid yayi yace amman shine bai gaya min bah ay fushi yake dakai shiyasa saboda acewarsa kana takurawa samira kuma amana ceh a hannunsa mommy tafada abba yadanyi murmushi tohm kasha magani eh abbah nasha agidan hamxa nabiya tachan sannan nayo nan tohm kaga wanchan dan rigimar yatafi kayi sauri katafi dan magriba takawo kai kafin yafito dariya yayi sannan yace mommy tohm natafi yana tashi yusuf yafito rike da kaya niki niki dan har inna ta tayashi daukar wasu dasauri fahid yakarasa yakarbi na hannun innah yana mata sannu xuyawa inna tayi tashige bangarensu na masu aiki fahid yace tohm mommy zan tafi dashi kawai dan idan nabarshi zai dameki da rigima babu yanda mommy ta iya haka suka tafi da fahid da yusuf amota aka saka kayansawar yusuf a cikin boot dan akwatine babbah sai kuma yar karamar jaka suna isa gidan yusuf yafita daga motar dagudu yanufi hanyar falo bubbuga kofar yake achan cikin dakinta taji alamar ana buga kofar tasan dai bah fahid bane dan inda shine yana d makullin falon sai dai yabude ya shigo fitowa tayi sanye da hijabi har kasa tanufi kofar tana budewa taga yusuf cike da jindadin ganin yaron ta tsugunna tayi hugging din yaro tare d sumbatarsa akuncinsa duka biyu duk abinda takewa yaron fahid na kallonsu dan ita sam bama ta kula dashi bah sai d ta dago suka hada ido karasawa tayi kusa dashi rike da hannun yusuf takarbi akwatin hannunsa afalon tacewa yusuf yazauna inda tashiga masa da kayansa dakinta shikuwa fahid dakinsa ya shiga alwala yayi yafito tare d yusuf suka tafi masallacin koda samira tafito taga basanan tasan sun tafi masallaci dan haka itama takoma tayi alwala ta Tatar da sallah saudat ceh zaune cikin dakinta son fahid kullum kara shiga zuciyarta yake gashi mommynta tayi mata alkawarin zata saka fahid ya aureta koda kuwa baya so gashi yanxu kusan sati uku kenan babu alamar Auty rahma ko kuma abbansu fahid tashi tayi ta shirya cikin wata shara sharar doguwar rigar kanta ko dankwali bata daura bah ga uban kitson atac har gadon baya takalmi tasaka mai tsini makullin motarta tadauka ko mommyn bata yiwa sallama bah motarta tashiga sai gidan yaya fahid din shikuwa fahid dakyar ya iya dawowa gidan sabida zazzabi a falo yazauna inda Yusuf a rude ya shiga dakin samira yana fadin aunty samira yayi zai mutu sai wani irin Abu yake da Jikinsa tare suka fito da samira zaunawa tayi kusa dashi tana yimasa sannu irin damkar dayayi mata yana ta surutai yasa tadan Kalli yusuf tace dauko min bargo a dakin dasauri ya shiga dakin ko minti 2baiyi bah yafito dauke da bargo yaron yakoma dakin samira yana shan kuka bargon ta lulluba masa amman ina babu alamar raina rawar sanyi jawosa tayi sosai jikinta tare da kankameshi filo yayi da kirjinta hannayenta duka biyu yasaka ya zayeta bai ahaka saudat ta shigo falon ko sallama babu dasauri taja da baya tare da saka kuka ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah m sha'aban✍🏼❤️ Page 32-33 Dasauri samira takalli gurin dan saudat take a tsaye tana kuka abinda tafada mata ranar daurin aurenta neh yafado mata da yammah Ana shiriye shiryen kai Amarya daga ita sai fauziyyah a dakin dashiga tana tawani yauki ko sallama babu takalli samira dake kuka takwashe da dariya tana fadar ay duk wanda yace zaiyi auren cushe karshensa kenan kuka mah yanxu kika fara saboda yaya fahid mijina neh ni kadai shishshigi cusa kai babu kwarjini nasan cewa kawai zaki auresa neh amman bazai taba hada jikinsa da kazamar yarinyah irinki bah banxa tsintacciyar mage a dai dai nan kuma tunanin samiran yakatse ayau dole tanunawa saudat cewa ruwa ba sa'ar kwando baneh duk da cewa ita ko kadan bata jin son yaya fahid a zuciyarta kawai tana taimaka masa neh dan allah dakuma irin halaccin da mommy tayi mata hannunta tasaka acikin sumarsa wacce takwanta tayi luf akansa sai sheki take tana kallon saudat tana yi mata murmushi saudat shigo mana kiga yadda yaya fahid yake kwance a jikin kazamar yarinyah kinsan idan yana tare dani baya ji kuma baya gani sai kuma takalli fahid din dabaima san meke faru bah sai sambatu yake saboda zazzabin har yanxu ko sauka bai yi bah ita kuma saudat sai tazata ay irin tsantsar bukatar samira ceh tasashi hk ga kuma hannayensa data gani zagaye a bayan samira maganar da samira take fadawa fahid dinne yasata kidi mah babyna kaji dadin kwanciyarne ko kuma muje daga ciki nabaka zumata kawai kai yadaga mata dan baima san me take fada bahh fita saudat tayi dagudu motarta tashiga taja dagudu har tana kokarin banke mai gadin gidan tsaki samira tayi tare dacewa ay idan kinsan wata baki san wata bah da kin tsaya wallahi dasai namiki abinda har ki mutu baxaki manta bah doctor din gidansu ta kira yaduba fahid yabasa magunguna mahaukacin tuki take wanda koh gabanta bata iya gani watau daman yaya fahid yaudarar kowa yake dacewa ya tsani wannan yarinyar ashe karya yake yana tsananin sonta allah neh kawai yasa zata kai gida lpy kai tsaye dakinta tashiga dayake mommy tana sama tana bacci kan gadon dakinta tafada tare da fashewa da kuka mommy kuwa kwanan yusuf biyar agidansu samira ta turo daddy wanda bai dade da dawowa daga maiduguri bah dayake shi soja neh yaxo yatafi da yusuf yana kuka yana rike samira ahaka ta lallabasa dacewa zataxo dakanta ta dawo dashi bazai kara komawa bah jin haka yasa ya yarda shikuwa fahid yasamu sauki sosai dan har yakoma aikinsa a yaune yaya fahid yaci kudurin wallahi sai yafitar da samira daga rayuwarsa bama shiba har su mommy mah bazasu kara ganinta bahh saudat kuwa tun daga ranar dataje gidansu fahid kullum cikin kuka take tafadawa mommynta ta duk abinda yafaru d kuma irin yanayin dataga fahid din lokacin dasuke tare da samirar itama hankalinta yatashi tashiga rarrashin yar tata dayi mata alkawarin sai tafitar d samira daga rayuwar fahid tadaura dacewa ke kadai kika dace da fahid kuma kedai zaki zauna dashi zakiga yadda zan rabasu bazasu kara kasancewa tare da juna bahhh ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼❤️ Page 34-35 Yana tashi daga asibitin kai tsaye gida ya nufa lokaci karfe biyar dai dai na yammah hannunsa rike d wata hodar gusar d hankali yana shigowa bai tarar da ita a falo bah dan daman ba sosai take zaman falon bah jakarsa ya ajiye akan kujera ya shiga dakin samira bai taba shiga dakin bah sai yau.....yau dinmah mugun kudunrinsa akan samirar neh yasa ya shigo sanye take da katon hijabi a zaune kan gado dan lokacin tagama waya d mommy kenan kallonsa tayi cike d mamakin mai yakawosa bata ankara bah sai ji tayi ya watsa mata wani abu bata kuma kara sanin inda kanta yake bah shikuwa fahid bayan ya watsa mata hodar gusar d hankali yadauketa cak dan bata d wani nauyi kuma ba kiba gareta bahhh a mota yasaka ta inda yafiji motar dagudu....gudu kawai yake akan titi dasauri yake ya isa inda yakeson yaje karfe 7 nadare takawoshi garin kanoo awani daji dake cikin garin inda babu alamar wani biladama guri yasamu yayi fakin ya fito tare d bude mazaunin baya yafito d samira ya shimfideta a gurin yaja motarsa yayi gaba sai hanyar garin abuja baya tunanin irin halin d zata kasance kawai burinsa yaga yadena ganinta kwata kwata acikin rayuwarsa ita kuwa samira ba tafarka a wannan dajin bah sai wajen karfe 8:40 tayi matukar tsorata ganin inda take a hankali kuma ta tuno d abinda Yaya fahid ya watsa mata a fuska kuka tasaka duk a tsorace take kuka tasaka tana fadar wayyo Allah ni samira ina Yaya fahid yakawoni jitayi andosota d fitila anacewa yawwah ku tsaya gawata chan mah kafin tasan abinyi taga wani kato ya sarka mata wata ijiya ahannu sannan ya daka mata tsawa yana fadar tashi muje kina bata mana lokaci sai sannan takula dawasu yammata da aka daure hannayesu da wani dogon ice kuma aka sakawa kowaccensu akafadarta dakyar suke tafiya daga ganinsu kasan sun galabaita mikewa tayi dan bata da wata mafita igiyar d aka daure mata hannu aka saka aka daure d icennan wani irin nauyi taji dayasa tayi taga taga zata fadi taji an zabga mata wata murtukekiyar bulala wata iriyar kara tasaka Ina Wanda ya zabga mata bulalar yace auu kina wani kokarin faduwa idan kika sake kika bata min lokaci zan miki a zabar d sai kin roki mutuwarki dakan ki tafiya suke inda dukkannin karfin samira yakare bama ita kadai bah harda sauran wani daki aka shigar dasu dan karamine duk kura d datti fitowa sukayi suka kullesu acikin dakin samira tabi yammata da kallo tunanin Mai wadannan mugaye zasuyi musu takeyi dukkannin yammatan kana kallonsu kasan a tsorace suke abangaren fahid kuwa Yana zuwa garin abuja dan lokacin karfe 10:00 dai dai wanka yayi sannan ya kwanta zuciyarsa cike d farin cikin yau burinsa ya cika yafitar d samira daga rayuwarsa dariya takeyi sosai tana cewa gsky mommy wlh kina burgeni kina sona sosai yanxu kina nufin na kusa nazama matar Yaya fahid indai mukayi abinda boka yace tohm mommy dan naje nakwana dashi ay bawata matsala bace Kuma indai Samira zata fita daga cikin rayuwar fahid ay nasan zaki iya shiyasa banji wata damuwa bah dan idan mah kikayi karuwarki ce zan mah yi momcyyy I love uh mommy tafita inda ita Kuma tashiga wanka tashirya makullin motarta tadauka bayan tashiya cikin shigarta wacce bata dace bahhh gidan bokan tanufa xuciyarta cike d farin ciki ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼❤️ Page 36-37 Kwana sukayi babu wanda ya rintsa atsakaninsu ga sauro duk sau kurukuruwa yake musu a kunne sai yanxu ta kula da wata mai ciki dake cikinsu cike d tausayawa takarasa gurinta wani irin nishi take inda numfashinta yake fita sama sama ga cikinnata yakai lokacin haihuwa ko yau ko gobe anan take takara tabbatarwa d cewa wadannan mutanan gaskiya basu d imani kwata kwata su goma ne duk yammatane sai ita d take d cikin sannu samira tace mata dakyar ta iya amsa mata d yawwah daya daga cikin yammatance Samira taji tana cewa ruwa ruwa dasauri tajuya takalleta ay bama ita kadai bah dukkansu suna bukatar ruwa yar karamar kofar tanufa tana bubbugawa ko kadai bata damu d mai zai biyo baya bah wani mara imani neh yabude idanuwansa jajawur fuskarsa baka kirin kallon Samira yayi lokaci guda Kuma ya dauketa d mari yana fadar Kai Baki d hankali koh sarki barkodi Yana bacci zakixo kina bubbuga mana kofa naga alama kina bukatar mutuwarki yau dinnan ya mayar d kofar zai kulle tasaka hannu tare d tura kofar d karfinta taga taga yiyi yana kokarin faduwa inda kofar tabude gaba daya fitowa samira tayi tana huci nufarsa tayi itama ta zabga masa mari tana fadar kunxo kunsaka mu acikin dakin kuna tunanin bamu d gata neh koh mudin bayinku neh kai harka isa ka mareni tohm nayi hakuri a wanchan lokacin har nabari wani da namiji yamareni Amman yanxu wallahi baku isa bah babu wani da daya isa ya mareni in kyalesa na fuskanci ku maza baku d imani baku ba tausayi Kuma d kake cewa Wai mutuwata tana kirana a yau din karkafasa koka kasheni duk maganganun d samira take sarki barkodi yana jinta Dan magana take dakarfi Kuma cikin fushi muryar yarinyar tana yimasa dadi duk dacewa ransa abace yake dan bacci yake kuma a kaidarsa ko da ace daya daga cikin mutanansa neh yake bacci yaxo Yana masa magana Yana tashi kasheshi yake tashi yayi ya fito waje inda yake jin sautin muryar yarinyar natashi Samira kuwa cigaba da magana tayi Kuma duk acikin mutanan sarki barkodi babu Wanda ya iya kokarin dakatar d ita ganin yadda tayiwa yankan baya wanda duk cikinsu shine ogansu daga shi sai Kuma sarkin muna bukatar zamu sha ruwa ina buga kofa kawai kabude kamareni watau Kai bakasan darajar mace bah koh toh wallahi idan ka kara marina sai na maka abinda bazaka taba mantawa bah Kuma bazaka taba tunkarar wata mace bah d niyyar cutar da ita kubani ruwa wata murya taji abayanta ita kanta muryar idan kajita sai kaji gabanka yafadi duk dacewa ta tsorata Amman sai tadake ta juya wani katon mutum tagani idanuwansa duk sun firfito xubinsa kamar wani aljanin Dan ita tayi tunanin mah aljani neh rike yake d zabgegiyar wukarsa ahannunsa ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah m sha'aban✍🏼❤️ Page 38-39 Sarki barkodi yakarewa samira kallo kasancewar lokacin gari ya waye karfe 7:00 na safe kyakkyawace duk dacewar tana sanye d hijabi amman daga ganin yarinyar zakasan bayan kyan fuska da take dashi harda kyan diri niyyar dayake dashi nacewa yana xuwa zai datsewa yarinyar kai saboda ta tasheshi daga bacci lokacin tashinsa baiyi bah tuni ya ajiyesa gefe dan tunda ake kawo masa mata bai taba ganin wacce take d kyan wannan yarinyar bah ita kuwa samira taji tsoronsa matuka amman d ta tuna alkawarin d tayiwa kanta cewar bazata kara jin tsoron wani da namiji bah KO d ace tana jin tsoronsa zata barshi iya kacin zuciyarta bazata taba barin yagane tana jin tsoronsa bah dan a chan baya taji tsoron yaya fahid tamkar wani mala'ika amman yanxu babu wanda ya isa taji tsoronsa dan ta fuskanci maxa basu d tausayi basu san darajar mace bah ko kadan kallonsa take ido cikin ido abinda babu wata yarinya data taba tsayawa a gabansa mah bare tayi masa kallo ido cikin ido muna bukatar ruwa zamu sha tafada tana kara kare masa kallo su kuwa mutanansa yana fitowa duk suka yi masa sujjada da kuma wasu matan d suke aikin daukar buhunhuna Wanda bata san komai nene acikinsa bah sanye suke da wasu kaya wanda zata iya cewa dasu gwara babu yayi mamakin yadda yarinyar bataji tsoronsa bah kuma batayi sujjada kamar yadda bayinsa sukayi masa bah yankan baya sarki barkodi yayi kiransa d kakkausar murya zuwa yayi ya durkusa masa har kasa dan shi yankan baya a tunaninsa sarkin zai ce aje arataye yarinyar bama shi kadai bah har sauran bayin amman sai sukaji akasin haka kaje kadebo mata ruwa wanda zai isheta kabata cikin saurin yankan baya yatashi ya debowa samira ruwa awani dan karamin kofi dan dokar gidan ce ko su mutanan sarkin basa shan ruwan dayafi kofin bayi kuwa sai su wuni basu sha ruwa bah idan zaa basu rabin kofin zaa bazasu sai kuma gobe kamar lokacin zaa kara basu kallo daya tayiwa kofin tace baa wannan kofin bah dan bani kadai zan sha bah kuma koni zan sha wannan yayi min kadan tsawa yankan baya yadaka mata yana shirin yin magana sarki barkodi ya dakatar dashi da cewa yankan baya yakira sunansa cikin daka masa tsawa samira taji tsoro matuka amman sai ta dake shikuwa yankan baya mamaki ya shiga yau sarki barkodi ne yake daka masa tsawa sabida wata yarinya kodan yaganta kyakkyawace jiyayi yana cewa kaje kadebo mata ruwa iya yanda take so idan bai isheta bama ka karo mata yana gama fadar haka yayi hanyar dakinsa sama neh dakinsa kuma kusan matattakala guda ashirinne amman kamar aljani haka ya haura dakinsa xuciyarsa cike d farin cikin jibi kamar haka yana tare d wannan yarinyar bama ita kadai bah har d sauran wadanda aka kamosu tare d ita samira kuwa tsaki tayi sannan takalli yankan baya tace kadebo min ruwa koh bakaji abinda wanchan shashashan yace maka bah xuwa yayi ya debo mata ruwa cikin guga tashiga takai musu kowannansu sai d ya isheshi sannan tamayar da gugar fahid kuwa kusan kullum sai yaje gidan mommy idan ta tambayeshi ya babyna sai yace tana nan lpy yaya umar yadawo daga maiduguri wata rana yaya fahid din yaxo gidan duk suna tare abbane kadai bayanan yayi tafi kasar Uganda ana ta hira sai daddy yace kai gsky nadade rabon d naga babyn mommy Yadai zanje yaganta yaya umar mah yace wallahi nima zanje naganta kwana biyu idan nakirata baba samu mommy tace ay fahid yace wayarta ta lalace shiyasa amman nima ina kewar babynah fahid kuwa da gabansa sai faduwa yake yace eh wllh wayarta ta lalace kuma yau bata gida taje gidan hamxa gurin aisha ok gsky gwanda ta dinga xuwa tunda kuna kusa mommy tafada tadan jinjina kai yana dan murmushin yake amman yakamata yau kahadani d ita gsky idan tadawo tohm mommy sai kuma yamike yana fadar mommy bari intafi tohm shikenan yafita daga gidan watau yafitar d ita daga rayuwarsa bai huta bah tana kokarin kara jawo masa matsala duk da bata nan yanxu idan mommy tagano basa tare da samira yazanyi yasan iya fushi zatayi matukar fushi amman yasan daga karshe dole tahakura tunda shine danta shine dolenta ita kuma babu abinda yahadasu da ita ko iyayenta basu sani bah dan haka bai wani takurawa kansa akan tunanin bah yawatsar dashi ya shiga yin harkokinsa shi kuwa yaya umar bai san meyasa bah yaji xuciyarsa taki yarda da maganar da yayannasa yayi bah wai samira ce zaa ce wayarta ta lalace meyasa lokaci guda yatashi yatafi yasan lallai akwai abinda yaya fahid din yake boyewa kodai yakashe samira neh dasauri yadauki makullin motarsa sannan takalli daddy yace xo karaka ni mommy ta tambayeshi ina zai je yace mommy zanje gidan ahmad neh ok tohm sai kun dawo daddy yatashi yabi bayan yaya umar din har sunyi nisa daddy yaga umar yahuce hanyar da zata kaisu gidan ahmad abokin umar din yace yaya ay mun huce hanyar gidan yaya ahmad din eh ba chan zamuje bah gidan yaya hamxa xamuje daddy ina tunanin akwai abinda yaya fahid yake boye mana shuru yayi sannan kuma ya nisa yace kana tunanin babyn mommy bata gidan aunty aisha kawai yaya fahid yafada neh eh daddy haka nake tunani kuma akwai dalilin dayasa nake tunanin haka suna isa gidan sukayi packing din motar suka fito yaro suka aika sukace yaje yayi musu sallama d mai gidan yace su umar d daddyne kannan fahid koda yaron yaje aisha tace bayanan amman yace su shigo shiga sukayi ita kadai suka gani dukkansu sai d gabansu ya fadi daddy yayi saurin kallon aisha yace aunty aisha ina samira samira kuma tafada cike d mamaki ay samira tun ranar d muka kaita gidanta rabon d kaganta daddy ya zube kasa yana sakin kuka shikenan yanxu maganarka yaya umar ta tabbata inajin yaya fahid ya kashe samira shima umar xubewa yayi akan kujera yana kuka aisha duk tabi d daga hankalinta tana cewa ku fahimtar dani bangane abinda kuke cewa bah nan umar ha zaiyane mata duk abinda yaya fahid din yace yau dakuma abinda yake cewa idan an tambayeshi Ina samira yadaura da cewa kila aunty aisha yakashe mana samira idan shi ya tsaneta ay mu muna santa yakarashe. maganar cikin kuka itama din kuka take tadauko wayarta tashiga kiran mijinta dan tasanar dashi abinda kefaruwa ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah m shaaban✍🏼❤️ Page 40-41 Aisha tana gama fadawa mijinnata abinda su umar suka fada mata baa fi mint 10 bah sai gashi ya shigo gidan dayake bah wani nisa yayi bah daman hakuri yabasu umar shima hankalinsa yatashi yanxu kiyayyar da fahid yake mata takai ga haka toh ina fahid yakai samira kodai kamar yadda suke fadar kasheta yayi innalillahi wainna ilaihi raju'un yashiga maimaitawa haka su umar suka tashi har bakin mota hamxa yaraka su yana rokarsu karsu gayawa kowa wannan maganar har sai sunyi magana da fahid din kawai jinsa suke amman daddy ya kuduri niyyar a yau dinnan sai yafadawa mommy tayama yaya hamxa zai ce wai kar a bari kowa yasani chabb ay wannan abune mara yiyuwa shima umar abinda ke xuciyarsa kenan motar suka shiga dukkansu suna isa gidan daddy ya bar umar acikin motar yanufi falo ya kiran mommy fuskarsa duk hawaye sharkaf mommy tafito daga dakinta a dai dai lokacin kuma umar yashigo falon shima anan take daddy yashiga zai yane mata komai yadora da cewa mommy yaya fahid ya rabamu d babynki shikenan yakasheta hankalinsa ya kwanta mommy kuwa yanke jiki tayi tafadi dasauri dukkansu suka nufota bata numfashi kuka suka saka dan sun san irin shakuwar dake tsakaninmu mommy da samirar abisitin cikin gidan suka nufa d ita zaune suke acikin dakin wata baiwar sarki barkodi ta kawo musu abinci har ta tashi samira tayi saurin kiranta baiwar Allah dan allah tsaya juyowa tayi batare da tace komai bah tashi samirar tayi takarasa har inda take tace tambayarki zanyi ina fatan zan samu dukkan amsoshin tambayata eh insha Allah duk dacewar nasan tambayar taki bazata huce akan gidannan bah tohm bari in baki dan takaitaccen labarin gidannan..... Gidannan dai duk wanda ya shigo shi karma yayi tunanin zai fita a raye dan sai sarki barkodi yagama amfanin dazaiyi dakai sannan zai saka ayi bikin mutuwarkun dan yasan baku wani mamora nayi mamaki kwarai dagaske danaga kin tashi kina ta ihu wanda naga koda sarki yaxo bai yimiki komai bah kinsan idan aka tashi sarki barkodi daga bacci koda kuwa daya daga cikin mutanansa neh kawai katabbata lokacin mutuwarka yayi yanxu ku babu abinda zakuyi masa nadaga aikin wahala dan kune amarensa na jibi wanda kuma a jibi zaayi bikin mutuwarsu lantana sai kuma tafara kuka duk da cewa samira ta kidima da jin labarin gidan amman dataga tana kuka sai zuciyarta takarye wacece lantanar daya daga cikin yammatan ta tambaya yar uwata ceh tare aka kawomu kenan yanxu kina nifin idan ya kusancemu yaga bamu d mamora sai yasaka aka kashemu kuma yasaka akawo masa wasu matan takara tambayarta samira tajuyo ta kallesu tana cewa yan uwana yakamata muhada karfi da karfe domin mukubar dakanmu da kuma su lantanar koh ta halin yaya dole Mubarak gidannan hakane mun goyi bayanki Dari bisa Dari dukkansu suka fada baiwar sarkin ta kallesu tace taya kuke ganin zaku iya fita daga cikin gidannan bayan irin hatsarin dayake dashi yar uwa zamu fita daga cikinsa koma tayayane ko so kike yabata mana rayuwa kuma daga karshe yamana mutuwar wulakanci Aa bana so nima na goyi bayanki amman yanxu menene mafita numfasawa samira tayi tare da cewa akwai mafita amman duk yadda zaa daga yau xuwa gobe zamu bar gidannan gingina kai sukayi gaba daya mommy ce kwance likitoci sunfi goma ne akanta suna takokarin cero rayuwarta umar d daddy sai kuka suke ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼❤️ Page 42-43 Umar yakira daddy yafada masa abinda kefaruwa da Kuma halin da Mommy take ciki a yanxu hankalinsa yatashi Dan haka a ranar ya shiga shirye shiryen tawowa abuja duk da bai gama abinda yakaishi bah abangaren fahid kuwa abokinsa yakirasa har gida Yana xuwa yaganshi da Aisha fuskokinsu duk a murtuke zama yayi Yana tunanin Mai yasamesu ko mutuwa akayi musu neh kallonsu sukayi gaba daya sannan daga bisani hamxa yatashi yakarasa har inda fahid din yake tambayar data girgizashi Kuma baiyi tsammanin tambayar daga gurinsa bah Ina Samira take abokina wannan wace iriyar tambayace Samira tana gida Mana ok tashi ka kaini gurinta akwai abinda nakeso na tambayeta shuru yayi sannan yace bata gida gaskiya toh tana Ina hamxa yakara gefo masa tambayar bansan inda take bah nima kamar yah zakace baka San inda take bah bayan kuna gida numfasawa yayi batare da ya damu da abinda zai fadawa abokinnasa bah yace nafitar da ita daga cikin rayuwarmu gaba daya nan yafada masa yadda yadauketa ya jefar da ita a wani daji dake cikin garin kano wani irin mari yaji hamxan yayi masa hagu da dama ita kuwa Aisha mutuwar zaune tayi fahid yadago Yana kallon abokinnasa yace yau ni hamxa ka mara akan waccen bakauyiyar yarinyar ba laifinka bane laifina neh danaxo gidanka Yana fadar haka yatashi yafita shikuwa hamxa ko a jikinsa Dan yau din haushi abokinsa yakeji matuka Samira ce zaune kusa da wannan matar Mai ciki da bata san ko wacece ita bah ko Kuma ya sunanta aunty gashi muna tare daku Amman babu Wanda nasan Koda sunansune barantana ya akayi aka kawoku nan numfasawa tayi dakyar tace dafarko dai ni sunana suraiya muna zaune a cikin garin kano unguwar tofa ni din marainiyace iyayena sun Dade da mutuwa mijina Yana shi yadauki dawainiyata Amman tunda ya auro wata matar nazama bora acikin gidan Banda wani yanci ana haka sai matarsa tanuna bazata iya zama Dani bah shine yayi min korar kare nafito daga gidansa babu inda zanje shine nahadu da wadannan mutanan Banda wasu yaran wannan cikin shi kadai neh daya daga cikin yammatan itama tafara gabatar dakanta sunana bilkisu mahaifina alhaji Usman lale Dan garin Paris neh akwai yayannina biyu Yaya fauzan sai Kuma Yaya usman sai ni sai autarmu nafisa ana ce mata feenart naxo hutu anan Wanda duk shekara idan an bada hutu mukan tahowa tare dasu mommyna Amman yanxu nikadai nataho su su mommynah sai karshen shekarar nan zasu xo a gidan kanwar daddyna nasauka aunty asabe Ashe aunty asabe sun hada Baki da wadannan mutanan akan zata badani zasu bata wasu kudadai masu tsoka wannan shine dalilin zuwana nan sauran yammatan suma suka gabatar dakansu itama Samira ta gabatar musu dakanta Amman kawai tace musu ita marainiyace itama kuma wani kanin babanta neh ya wurgar d ita a dajin Dan bata son kowa yasan irin rayuwar data Dan Dana tabakin ciki tana so ta fara sabuwar rayuwa ta manta da wadda tayi a baya bayan tagama Basu tace tohm yanxu dai dole mufara shirin guduwa daga gidannan tunda kunga gobe zaa kashe su lantana idan bamu gudu yau bah tohm shikenan rayuwarmu zata tagaiyara hakane bilkisu tafada chan Kuma Samira tahango wani window dake chan saman daki tayi murmushi tare dacewa nasamo mafita dasauri suraiya tace mecece mafitar ta window zamu fita tafada tare d nuna musu window dake saman dakin cikin saurin suraiya takara cewa Samira bayan takalli window tohm yanxu tafiya zakuyi kubarni tunda nasan ni bazan fita daga cikin window nan bah murmushi Samira tayi aa ay muma bazamu iya fita daga cikinsa bah tunda Dan karamine wani karfe takalla tare d nunasa tana cigaba dacewa Amman da wanchan karfen zamuyi amfani mubude window sosai tayadda zaki iya fita muma zamu iya murmushi suraiya tayi tana kara jin son Samira nakar shiga ranta haka suka bude window nan sosai sannan bayan baiwar sarki tashiga Samira tace Ina su lantana gasu nan sai da nabari duk nasa musu maganin bacci sun fara gyangyadi na fito dasu duk ta window suka fita ita kuwa suraiya da taimakon Samira tafita daga cikin window gudu suke daga ita sai suraiya Dan su bilkisu sun Kama gabansu durkushewa suraiya tayi Dan nakuda ce takamata Samira ta tsaya tana tambayarta meyafaru tace Samira inaji nakudace kawai ki tafi karsuxo su kasheki aa suraiya bazan taba barinki cikin wannan halin bah anan take Samira tafara taimakon suraiya Dan Daman wata kawarta zara tafada mata yadda ake karbar haihuwa suraiya tana haihuwa Samira takalli rezar dasu taho da ita sabuwa ce Dan haka ta yankewa jaririyar cibiya Samira ki kula min da yarinyata Dan nasan kekadai ce zaki iya kula da ita Kuma Ina rokonki Koda ce babanta yaxo ko danginsa karki Basu yarinyar nan ki dauketa tamkar yarki Danni nasan bazan rayu bah tana gama fadar haka tafara kalmar shada Samira sai kuka take tana fadar bazaki mutu bah suraiya Amman Ina suraiya tariga takoma ga mahaliccinta😢 ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah m shaaban✍🏼❤️ Page 44-45 Kuka sosai samira take rike d jaririyar a hannunta tana fadar suraiya karki tafi kibarnzi plx bansan inda zan saka raina bah jitayi an doso inda suke babu shakka tasan yaran sarki barkodi ne dan haka ta tashi rike da jaririyar a hannunta tafara tafi tana wai jen suraiya sai da tayi nisa sosai sannans u yankan baya suka iso inda suraiya ta don lokacin har maganin baccin yasakesu sarki barkodi yace suje su nemo duk inda suka shiga idan kuma basu dawo dasu bah suka sake suka dawo sai ya kashesu koda sukaga gawar suraiya haka suka kacaccalata yankan baya yakalli mikakkiyar hanya tare dacewa wannan matar sai da ta haihu sannan ta mutu kuma bamuga alamar jariri ina da tabbacin basuyi nisa bahh kuma dole murarrabu wasu subi wannan mikakkiyar hanya wasu bi hagu sai kuma wasu subi dama haka suka rabu yankan baya da wasu mutane hudu suka bi mikakkiyar hanya wadda itace samira tabi wani gida tagani dan akwai bukatar ace ta gyara yarinyar sai tacigaba d tafiya da sallama tashiga gidan wata matashiyar budurwa taga akan kujerar karfe tana tsifa ta amsa mata tare d binta ba kallo mahaifiyar yarinyar ceh tafito daga dakinta bayan samira tagaisheta tacewa matar Dan allah mamah taimako nake nema so nake nagyara yarinyata inna takalleta sosai sam yarinyar batayi kama da mara gaskiya bah kuma d alama yarinyarta ce tunda ga jini nan duk yabata mata kaya inna takarbi jaririyar tayi mata wanka kayan yarinyarta dabata huce shekara daya bah tasakawa jiririyar innah tace kema yakamata kiyi wanka ko kya samu karfin jikinki samira bata musa bah dan Daman taga duk kayanta yabaci kuma gashi zata dinga yin sallah bayan tafito daga wanka budurwar nan tabata kayanta d hijabinta ta goya jaririyar nan sannan tayi musu godia sannan tanufi hanyar waje su yankan baya tahango su tsaya a dai dai gidan sai da ta tabbatar sun bar gidan tafito batare d tasan ina zata bah abbane zaune akan gadon da aka kwantar d mommy yau kwanan mommy biyu bata farfado daga doguwar sumar d tayi bah a yau neh akesa ran zata farfado dakin yacika da mutane har saudat da aunty dakuma su ahmad suna cikin dakin duk da cewa saudat d mahaifiyarta murna sukayi jin baa san inda yarinyar nan take bah sadia tace ita kuma rahma da take wani suma tama tashi dan bikinku d fahid babu tashi dan dai kawai yar uwa tace da sai nace ay gwara tamutu mah gaskiya mom aykin bokannan yayi sosai a kwana uku pha duk abinda mukeso yafaru duk wannan hirar dasuke ahmad najinsu dan lokacin yana tukosu zai kawosu gidan mommyn a xuciyarsa yana jin bakin cikin cewar wai mahaifiyarsa dakuma yayarsa neh suke shirya wannan makircin kuma suke yiwa aunty rahma fatan mutuwa ina mah ace wannan bah mahaifiyarsa bace aunty binta ce tashigo dan xuwanta kenan kallo daya tayiwa hajiya sadia d saudat ta watsar tare d jan wani tsani dan kwata kwata basa jitu dasu ko kadan duk da cewar mommy taji haushin abinda aunty binta tayi musu amman babu yadda ta iya dole tabarta amman taci alwashin sai takoya mata hankali ita kuwa saudat harararta tayi amman lokacin aunty binta tajuya baya dan haka bata kula bahh da bazasu wanye ta dadi bahhhh ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah m shaaban✍🏼❤️ Page 46-47 Fahid ne zaune akan daya daga cikin kujerun dake zagaye a tafkeken falon duk garin yayi masa zafi tun lokacin dayaji rashin lpyr mahaifiyarsa mommy yusuf neh yakirashi yake fada masa tun ranar da su yaya umar d yaya daddy suka fada mata wata magana tafadi a bangare guda kuma yana tuna maganar d abba yafada masa bayan yakirashi sun gaisa yace wallahi fahid kabani mamaki wannan ba irin tarbiyyar damuka baka bane bamu koya maka cutar da wani bah barantana samira d take tamkar yar uwarka abokinka hamxa yafada min cewar kaje kayarda ita a wani daji a garin kano toh hakan yayi maka kyau yanxu duk irin nasihar da nazaunar dakai nayi maka ashe bakaji bahh ace kaine babbah kuma kaine mai irin wannan dabi'ar tohm yanxu idan su umar sukayi bazan taba ganin laifinsu bahh numfasawa yayi yana fadar yanxu yarinyar nan nafitar d ita daga rayuwarmu ashe wata babbar matsalar na ballowa kaina Allah sarki momcy bazan iya xuwa gareki bah har sai kin wuce sannan abokinsa hamxa neh yafado masa a rai wanda tunda yaje gidansa sukayi baran baran bai kara bari sun hadu bah ko da kuwa a asibiti tsaki yaja daya tuna irin wulakancin da yayi masa akan wannan yarinyar bedroom dinsa yashiga ya kwanta mommy bata farka bah sai karfe 10pm nadare babu mutane da yawa a cikin dakin aunty sadia d saudat sun tafi dan daman ba xuwan allah d annabi baneh Ahmad ne sai umar da daddy da yusuf sai abbah dake kan gadon sai kuma aunty binta da taimakon abbah ta tashi zaune kuka ta fara sosai tana fadar yanxu Daddyn yara abinda wannan yaron yayi adalcine yarinyar nan fah marainiyace bata da kowa sai mu amman yayi mata wannan wulakanci kiyi hakuri rahma ki kwantar d hankalinki zamu shawo kan matsalar taya zan iya kwantar da hankalina bayan bamu san wane irin hali samira take bahh ya kasheta koh ina yakaita babu wanda yasani zamuyi magana idan muka koma gida yanxu fatanmu ki kwantar da hankalinki ki samu sauki dan komai yaxo mana dasauki shuru kawai tayi aunty binta tace sannu aunty rahma kai kawai ta gyada mata Ahmad kuwa a gidan ya kwana dan daman bayason zaman gidansu tafiya take duk tagama jigata rabon da ta saka abinci a cikinta harta manta ga jaririyar sai kuka take alamar tana son bukatar abinci tsayawa tayi kusa dawani babban shago hawaye zai gangarowa suke daga kan kuncinta mai shagone ya kula da ita yaga tana bukatar taimako dan haka yakirata tana xuwa yake tambayarta Meya faru nan take fada masa cewa dan allah ya taimaka mata d abinda koh jaririyar nan neh nabata toh babu damuwa zan taimaka miki kunce jaririyar tayi bayan yamiko mata wata fida da akasa madara d ruwan dumi aciki tasha sosai sannan bacci yakwasheta maida ita tayi tagoyata sannan takalli mai shagon tace ngde babu komai kawai ina son kiyi min addu'a neh dan a halin yanxu ita nake bukata sannan ya miko mata wani drink mai kauri yace kema gashi tohm ngde yadda kataimakeni allah ya taimakeka kaima amin daga haka tajuya ta cigaba d tafiya ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼❤️ Page 48-49 Mommy ceh zaune akan gado yau kwananta biyar da aka sallamota daga asibiti abbaneh akusa da ita ta kalleshi sannan tace daddyn yara dole muhada auren fahid d saudat tunda ya riga da ya jefar min da yarinyata bansan inda yakaita bah bansan a wane hali take ciki bah a dah naki aurensa da saudat saboda halayen saudat sam bata dace ace itace zata zama sirikarmu bahh Amman yanxu dole ya aureta ko Yana so ko baya so tunda Daman Ni nace ban yarda bah toh yanxu na yarda Abba baice komai bah Dan yasan duk cikin bacin rai take maganar Kuma yasan yadda take tsananin son samirar saboda bata da yarinya mace ita Kuma tana son yarinya mace tashi yayi yace toh ay duk abinda kika yanke banda tacewa Ni zan fita tayi masa adawo lpy sannan takira daddy a waya tace yakira fahid yace tana son ganinsa yace tohm baa fi mint 10 bah sai ga fahid dayake karfe 6 na yammah bayan sun gaisa yake mata ya jiki koh amsawa batayi bah ta mike tsaye tafara magana fahid wannan umarni nake baka nan da kwana 15 zaa daura daurenka da saudat sai kaje kafara shirye shiryen auren a firgece ya dago Yana fadar mommy saudat pha kika ceh kin manta halin saudat neh mommy nasan kike ko mari ta dauke shi dashi jikake tas tas har sau biyar ❤️❤️KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah m shaaban✍🏼❤️ Page 50-51 A firgice yadago yana kallon mommyn dan bata taba marinsa bah sai yau watau nizaka tsaya kana tambayata wai wasa nake ni sa'ar wasanka ceh rashin mutuncin naka har yakai ni ina matsayin mahaifiyarka ina fada kana fada kuka tafara yi inda taxauna a kasa hankalin fahid yakai kololu gurin tashi wannan wacce iriyar asarace ace mahaifiyarka ta dinga kuka saboda shi ay tazama dole ya auri saudat duk da cewa baya sonta matsowa yayi gurin mommyn yakama kafafuwanta yana fadar dan allah mommy kidena kukannan kiyafe min wallahi natuba nabi allah kuma nabiki zan auri saudat wllh duk da dai bana sonta amman zan bi umarnin da kika bani shikenan na yafe maka tafada fuskarta babu yabo babu fallasa dan har yanxu haushin dannata take saboda yayi sanadiyar fitar d yarinyar data dauka tamkar yarta daga rayuwarta haka yatashi xuciyarsa babu dadi gida yanufa yana xuwa akan kujera zauna tabbasa yasan d samira tana nan babu abinda zai sa mommy tace ya auri wannan watsastsiyar wadda sam bata san darajar mutane bah bare tasan tata jiyayi ana shafar masa fuska a firgice ya mike daga shigidar da yayi akan kujerar dan yasan gidan babu kowa wazai gani saudat ceh sanye d wani gajeran wando sai kuma wata half best wadda iya kirjinta kawai tarufe mata bata d hannu kallo daya yayi mata yakawar da kansa gefe yana fada ke tashi kifitar min a gida uban waye yace kizo ko na gayyaceki neh aa mijina ko kadan baka gayyaceni bah kuma babu wanda yace inxo kawai nazo na dauke maka kewane dan nan ba dada dewa bah zaka zama mallakina ni kadai zan dinga kwana Ana har sai lokacin bikinmu kallonta yayi dasauri lallai sai yau ya tabbatar saudat bata da hankali ance mata shi din watsastsene irinta amman yanxu zai koya mata hankali ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼❤️ Gargadi ban yarda wani ko wata tayi min amfani da littafina bah ko ta wacce iri yar hanya wannan ni kadai nake da ixinin yin haka sai Kuma iyayena Wanda sadaukarwa neh gasu Page 50-51 Ya dan kalleta yayi murmushi ita Kuma ganin murmushinsa a tunaninta shikenan zai yarda sudinga kwana tare har xuwa ranar d zasuyi aure yaya akayi kikaxo dan ni banga shigowarki bah kana shigowa nima na shigo na dade da xuwa Amman sai naga falon a kulle shine natsaya a mota najiraka hmm ohk kama hannunta yayi kamar zasu shiga dakinsa sai Kuma ya juyo yakalleta murmushi take tasakar masa tsayani bari inshiga infito Yana shiga yadauko belt dinsa Yana fitowa bai jira wata wata bah ya shiga dukanta baji bah gani fita tayi da gudu tashiga mota taja dakarfi tanufi gidansu shashasha da kin tsaya kinga abinda zan miki kinyi tunanin kowa irin halinki gareshi tohm ni zuciyata a tsarkaketake sai kuma yaja tsaki yanufi kofar shigowa falon ya kulleta sannan yakoma dakinsa tafiya take gashi duk yunwa ta isheta dan wannan drink din da mutumin nan yabata bata sha bah ko kadan jaririyarta take bawa da zarar taga tafara kuka dan ita yarinyar har tasaba dan bata taba shan wani abu bah sai wannan madarar dakuma drink din Samira wata rana har kuka take yiwa yarinyar ganin daga zuwanta duniya har tafara ganin kalubale dare yayi sosai dan lokacin karfe 10 nadare ga unguwar shuru bah abinda kakeji sai kukan karnika abinda yafaru da ita jiya ta tuno wani dan iska da yaso yayi mata fade Amman Allah ya taimaketa ta kubuta daga gurinsa dan lokacin da daddarene irin tasamu guri ta zauna ga yunwa ga bacci sai kawai mutum tagani yana shafata tasamu wani dutse ta buga masa ta dauki yarinyar suka bar gurin da gudu kuka tafara sannan ta cigaba d tafiya gaskiya bazata taba barin rayuwarsu ita d yarinyar nan ta gurbata bah dan haka duk da irin baccin da takeji bazata zauna a cutar da rayuwarta bah wasu yan shaye shayene taga sun dosota dasauri tafara dubi dubin inda zata shiga tabuya duk gidajen unguwar a rufe suke chan ta hango wani gida mai gate a bude ay kuwa dasauri ta shiga gidan tare da saka sakata Mai gadin gidanne ya leko jin alamar mutum ya shigo harda saka sakata dasauri tabuya a gurin wani lungu dan tana ji ana cewa masu gadin unguwar duk basu da mutunci kuma basu da tausayi koda yafito yashiga dube dube dan idan wani neh yashigo yau zai raina kansa idi yana daya daga cikin marasa mutunci a masu gadin unguwar komawa dakinsa yayi dayaga babu kowa ita kuwa Samira fitowa tayi jin alamar yakoma dakinsa chan ta hango wani plate an rufeshi dasauri ta isa gurin tana budeshi sai taga abincine anci rabi aka ajiye rabin a gurin wanke wanke ay kuwa ta zauna tashiga cin abincin sai da ta cinye sannan takoma cikin wannan lungun ta zauna bacci tafarayi harda munshari yaushe rabon data samu tayi baccin koda awa daya neh Amman gashi yau ba ita tatashi bah sai karfe 8 nasafe jaririyarta ceh tafara kuka tarasa inda zata saka kanta tasan kuwa yau korar wulakanci idi zaiyi mata ay kuwa Yana fitowa yanufi lungun Yana fadar toh nuna fika fito nan barauniya a dai dai lokacin fauzan yafito zashi aiki kukan dayaji neh yasa yakalli gurin dayake jin kukan wata baiwar Allah yagani ga jaririya a hannunta Amman duk da haka saboda rashin imani idi yake kokarin tunkuda tah dasauri cikin tsawa yace Kai idi baka da hankalinehhhh ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼❤️ Page 52-53 Idi mai gadi ya tsugunna har kasa yana gaishe d fauzan ya amsa idi mai gadi yasan fauxan kwarai tsani a wulakanta wani dan adam barantana yau yaganshi yana kokari fitar d mace ta karfi shiyasa duk yakaraya yasan yau cin abincinsa yakare a gidan hakuri ya shiga bashi ya dakatar dashi dasauri tare da cewar kabata hakuri idan ta hakuri shikenan dan bani kayiwa bah hakuri yashiga bata tabude bakinta dakyar fuskarta na zubar da hawaye tace bakomai xuyawa tayi zata fita daga gidan taji muryarsa nacewa baiwar Allah tsaya tsayawa tayi inda yakaraso har inda take Yana cewa idan bazaki damu bahh zaki iya tsayawa anan idan kin huta sai ki tafi Dan Naga kamar kina da nisa koh bata ce masa komai bah dai kukan yarinyar neh yasata saka kuka tasan yunwa takeji Kuma ita bata d abinda zata bata taci kabar yarinyar yayi yanufi kofar da zata sadashi da falo bin bayansa tayi hajiya ummah d hajiya mama duk suna falo tare d yaran gidan hirar duniya sukeyi abinsu bilkisu ceh kadai bata nan itama bata dade da tashi tahau sama bah feenat naganin Yaya fauxan din da jaririya ta tashi dasauri tana fadar yayana aina kasamo Mana baby matar d tagani a bayansa ceh tasa tayi shuru hajia ummah d hajia mamah duk suka mike fauxan batare d yatsaya dogon zance bah yafada musu yadda yaga idi mai gadi yake kokari wurgar da ita tare da jaririyarta waje yadora da cewa ban tambayeta labarinta bah Amman idan tasamu tahuta taci abinci sai ku tambayeta bilkisu data sauko yanxu idanuwanta suka Kai Kan samira ay ko a mafarki taga Samira zata iya ganeta duk da irin yadda tasauya Samira tafada tare d nufar inda take ta rumgumeta kuka tasaka tana fadar Samira haka kika dawo sai Kuma ta kalli jaririyar hannun Yaya fauxan din tace wannan jaririyar suraiya ceh ko Dan Naga tare kuka gudu Samira tace eh hajia mamah tace kinsanta neh eh mamy ay wannan itace wacce nake fada muku ta gudar damu daga hannun wannan mugun daba Dan itabah ta tuni rayuwarmu tagama gurbata dasauri hajia mamah taxo takama hannun Samira suka zauna Yaya fauxan mah zama yayi Dan kuwa kullum sai bilkisu tayi hirar Samira a gidan bayan gurin yadau shuru nawasu lokaci fauxan yakalli bilkisu Yana cewa kika ceh yarinyar nan bah yarinyarta bace eh Yaya suraiya itace mahaifiyarta itama tana cikin wadanda aka kamamu tare tana da ciki Dan a lokacin kowane lokaci zata iya haihuwa ok sai Kuma yakalli Samira Yana fadar tohm ya sunan jaririyar bansani bah tabashi amsa a takaice kina nufin bakisa mata suna bahh Kai kawai ta daga masa Usman kuwa tunda fauxan ya shigo da Samira yake kallonta Yana lasar lips dinsa tabbas yasan Allah yayi halitta anan gurin Usman namiji ne Wanda indai yaga mace tayi masa tohm sai yayi lalata da wasu yammatan har kansu suke kawo masa wasu Kuma idan har yaga tayi masa toh duk hanyar da zaibi ya lalata su sai yabi wannan itace halayyarsa Kuma duk abinda yake matan gidan suna kallo hajiya mama bayadda ta iya Dan datayi magana alhaji zai ce waya takurawa nata yaya Kuma hajiya ummah ranar yuni zatayi tana zazzaga mata ruwan bala'i shiyasa ta xuba musu ido tana Kuma kula da tarbiyyar nata yaran feenat ce tace toh kawota Yaya insa mata suna kaga kai aiki zakaje toh Ina ga son Yara yau ai nima Naga baby gal ba inda zani mamy tayi dariya tace toh yanxu dai kawo yarinyar kaje kasiyo mata kayayyakin bukatarta tunda Naga kamar yunwa takeji mikawa mamyn yayi tare da mikewa Yana fadar tohm mamy Amman yakamata afara bata wani Abu kafin nadawo eh zan bata madara ta Dan Sha hajiya ummah sam bataji dadin abinda hajiya mamah tayi bah taya zata bar yarinya balagaggiya kamar wannan a cikin gidannan bari alhaji yadawo dole wlh sai tabar gidannan bazai yiyu bah nan taji tsanar Samira d jaririyar nan na ratsa mata xuciya ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼❤️ Page 54-55 Shirye-shiryen bikin fahid d saudat ake tayi Dan bikinsu saura kwana uku saudat kuwa wani irin farin ciki take ciki Wanda bata taba cintar kanta aciki bah saura kwana uku afara kiranta da matar fahid ta Dade tana jiran wannan ranar Ahmad da sauran kannansa uku bahijja da ra'isa da ra'is Sam basa cikin farin cikin da sun san kwata kwata Yaya fahid bai dace ace ya auri saudat bah duk dacewa ita din yayarsu ceh Amman tana da munanan halayyah da Wanda taboye da Wanda bata boyesu bah take bayyana su a gaban koma waye kullum Ahmad sai ya zaunar da kannansa su uku Yana musu wa'izin kada su sake suce zasuyi kwai-kwaiyon abinda yayartasu take Dan daga karfe zasuyi dana sani Kuma ance Dana sani keyace tabbas Kuma suna amfani da abubuwan da yake fada musu kwata kwata bahijjah da ra'isa basu tabayin shigar banza bah Kuma suna da ilimin addini dana zamani Dan kullum bayan sallar ihsha sai Ahmad yatara su yakoyar dasu abubuwan daya shafi addini abinda Basu gane bah su tambayeshi Kuma yaganar dasu aunty binta da Mommy ceh zaune sai Kuma babban danta jafar dasu Yaya umar suna ta hirar zamani dayake aunty binta taxo bikin tun Yana saura kwana biyar aunty binta ceh ta kalli mommy aunty rahma yanxu haka zamu bari fahid ya auri yarinyar nan mara tarbiyya numfasawa mommy tayi sannan tace binta ayshi yajawa kansa kina ganin da babyna na nan ay bazan taba ce masa ya auri saudat bah Dan nima kwata kwata bana so ya aureta kina gani wulakancin da yayiwa marainiyar Allah yanxu Allah ne kadai yasan ko tana raye ko tamutu Kinga kuwa ay dole ya auri saudat tunda haka yazabawa kansa gskyne aunty rahma fahid yagama wulakantamu Kuma yakamata ayi mishi horo anuna masa kuskurensa Amman gsky yabani tausayi jiya bayan nashiga daki natarar da missed calls dinsa yafi goma shine Dana bi yake kuka yake cewa intaimaka masa wallahi bayason ya auri saudat shi zaije ya nemo duk inda Samira take indai zaki yarda afasa aurensu da saudat mommy tayi wata yar dariya Ah lallai Ashe Dan nawa ba namiji baneh Naga ay da kwarin gwiwarsa yaje yawurgar min da yarinyata Amman Kuma yanxu hardasu kuka zai auri wacce tafi karfinsa dukansu sukayi dariya Dan maganar mommyn tayi matukar Basu dariya Yaya daddy yace ay mommy Mai auren saudat sai Wanda ya shirya Dan yarinyace fitsararriya bata girmama kowa bata San mutuncin kowa bah hatta mahaifiyartata mah da take goya mata baya bata barta bah bare akaiga mahaifinta Wanda suka mayar dashi tamkar wani soko sai abinda sukace ankaishi wurin gobe da nisa mommy tace Allah yashiryeka daddy idan bakayi wasa bah Kai zan bawa ita kaiiiii mommy yafada tare da fito da kyawawan idanuwansa waje🥺rufa min asiri nayi shiru dariya su umar sukayi masa jafar yace wallahi mommy sunfi dacewa dashi kuwa aunty binta tace rufa Mana asiri Shima fahid din shiya jawa kansa da yabar matarsa da babu yadda za'ayi ace zai aureta Dan haka yazamar masa dole yayi hakuri Kuma ya zauna da ita mamyce zaune rike da jaririya a hannunta tagama shiryata gefe guda Kuma fauxan ne da feenarh da bilkisu sai Kuma Samira acikin falon mamyn suke Dan hajia ummah taja danta sun tafi sama mamy ce tafara magana Samira muna so muji tarihin rayuwarki Kuma Ina rokonki da girman Allah kifada min gsky karkiyi min karya kuka Samira tafara sannan tafara magana cikin kukan mamy zan fada Miki gsky Kuma bazan Miki karya bah nan tabasu labarin rayuwarta da irin yadda yadda fahid din yadaukota daga garin Abuja yakawota kano yawurgar da ita dasauri fauxan yace kina nufin kece Samira bukar kanwar umar Ibrahim bukar eh tabashi amsa tana cigaba da kukan ay kuwa umar abokina tare mukayi makaranta a Malaysia dashi yafada min cewar kanwarsa Samira tabata kuma yace zai turo min da hotonki natayashi nemanki yaturo min Ni Kuma ban bude hoton bahhh Bari inkirashi nafada masa an ganki cikin sauri Samira tace karka kirashi Dan girman Allah Samira kinsan irin halin da Mommy tashiga saboda baa ganki bah tohm mommy sai da yazama bata San wayake kanta bah dasauri ta mike jikinta sai rawa yake Dan Allah ka Kira min mommy kace karta mutu Ina lapiya murmushi yayi tare dacewa yau babyn mommy Kiran umar yayi lokacin yashiga dakinsa hello abokina kana lpy Umar yafada lpy klau Ina d labari Mai matukar dadi pha wanne kenan ko anga lovely sis babyn mommy yafada dasauri eh gashi nan muna tare da ita Bari in bata Samira takarbi wayar tafara magana kawuna ay dasauri Umar yafito daga dakinsa Yana fadar mommy ga babynki fauxan yaganta dasauri yasaka wayar a handsfree Samira tace mommy karki mutu Ina lpy Samira ceh babynki wayar mommy takarba babyna kece kina lpy eh mommy Ina lpy yanxu kina gidansu fauxan din eh mommy Ina nan tohm gobe zamuxo mutafi dake kinji ko kishirya tohm mommy sai kunxo daddyne yakarbi wayar cikin tsokana yace ahh ay nazata babyn mommy tadade da mutuwa Ashe kina nan tohm shikenan kina dawowa a goben zamu komar dake gidan Yaya fahid dariya tayi tace ay mommy bazata Bari inkoma bah zan makale a bayanta duk Wanda yaxo tabani yasha duka dariya yayi sosai yace tohm sai gobe da karfe 10 nasafe zaki ganmu tohm Yaya daddy suka ajiye wayar cike da farin ciki hakama Samira tashiga farin ciki KADDARATA✍🏼❤️ Story and written by Nanah m shaaban✍🏼❤️ Page 56-57 Samira tamikawa fauxan wayar tana murmushi mai bayyanar da farin cikinta shima murmushin yake yana fadar wannan duk murnar zaaje aga sahibul kalbi noorul hayat yaya fahid kaiii yaya fauxan ni ba murnar ganinsa nake bahhh murnar gobe zanga mamyna nake tafada tana xama a kujerar da ta tashi tohm ai shi mijinki neh kinga dole kinyi murnar ganinsa yafada cike d tsokana kai yaya ni bana sonshi shi bahh mijina baneh la la la ai kuwa kamar a kunnansa kika fada dariya tayi har sai da fararan hakoranta suka bayyana kuma kumatunta ya lotsa dukka biyu toh ay idan kafada masa mamy baza barshi yatabani bahhh ywwah kuma idan katshi fada masa kace idan ya isa yace zai tabani yaga yadda momcyy zatayi kaca-kaca dashi bilkisu dake gefenta ta kura mata ido tace wallahi samira kina d kyau na daukar hankali ko ni danake mace nake ganin ina da kyau da nakalleki sai d zuciya takaraya kuma nasan ni bazansa kaine a sahun masu kyau bahh ina mai tabbatar miki wallahi yaya fahid sai yasoki kamar zaiyi hauka domin kina d kyau da zaki iya shawo kansa yaji babu wata mace d zai iya rayuwa d ita inba kebahh hmm samira ta numfasa sannan tace bilkisu yaya fahid baya cikin irin wannan mazaje shi kawai kiyayyah yasa a gaba tohm idan basonki yake bah ay zai sakeki murmushi tayi tace yanxu ko mommyna ce tace ya sakeni bazai taba sakina bahh saboda mommy tace masa idan har yasakeni to a wannan ranar zaiga fushinta kuma zata cireshi daga sahun yaranta shiyasa baiyi yunkurin sakina bah kwata kwata dan shi bakyason iyayansa suyi fushi dashi mamy dake jinsu tayi murmushi tace daman haka ake son da yabi umarnin iyayansa tohm Allah yasa mudace duk suka ce amin hajia ummah ce rike d wayarta a kunne tana yiwa Abba bayanin ay hajia ummah takawo musu wata karuwa cikin gida kuma harda yi mata masauki a gida cikin fushi yake cewa ay kuwa bari in kirata yanxu tasata tafitar min a gida Aa Alhaji karka kirata kawai kataho daga Paris kaxo da kanka kakoreta tohm gobe ki saurareni karfe 10 ina gida ywwah tafada tare d kashe wayar shi kuwa usman murna yake tunda yasan samirar bata d kowa idan an koreta shi kuma zai bita sai ya mayar d ita dadironsa har ya kama gidan da zai kaita a chan bangaren mommy kuwa shiri suke sosai na xuwa kano mommy har ta sanarwa d abba anga babynta shima yayi murna sosai yace goben ajirashi tare zasuje daukota mommy tace to shikenan babu wanda ya sanarwa d fahid labarin ganin samira abba kuwa karfe 6 agarin abuja tayi masa nan suka shirya abba d mommy da yusuf motarsu daban sai yaya umar da daddy da jafar suma motarsu daban sai aunty binta d yaranta uku su kausar motarsu daban suka dauki hanyar garin kano shi kuwa abbansu usman bai taho da wuri bah karfe 10 yashigo gidansa a dai dai lokacin motarsu abbah tashigo gidan samira dasu bilkisu duk suna farfajiyar gidan dan mommy takira fauxan tace sun taho mommy na fitowa a mota samira ta tafi da gudu ta rumgumeta tana kuka mommyna ni banyi tunanin zan kara ganinki bahh dagota mommy tayi tana cewa tohm yi shuru mana maiye na kuka ba gani nan naxo bah gurin abba taje ta tsugunna har kasa tagaisheshi ya amsa cike da farin ciki karawa tayi gurin aunty binta ta rumgumeta shi kuwa umar gurin abokinsa fauxan yaje yana masa godia ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼❤️ Page 58-59 Haka suka rankaya suka shige gidan har alhaji Ibrahim babu Wanda ya kula da abbansu fauxan dayake jikin motarsa yayi mutuwar tsaye hamdala yake Yana godewa Allah dayasa bai ruga su alhaji Ibrahim zuwa bah mutum da bai taba ganinsa a fili bah sai a t.v yarsa taxo har gidansa ay yasan zai sha kudi dan yasan irin kudin dayake dashi bazasu taba kwatantuwa bah mutum da kasar waje mah sun san da zanshi sai gashi yau a cikin gidansa lallai yau da hajia ummah tasashi yayi abinda bah shine bah shiga gidan yayi a babban falo ya tarar dasu dasauri fauxan yaxo ya rumgumeshi Yana fadar abbah sannu da xuwa murmushi yayi tare da cewa sannunka yarona dafatan kana lpy fauxan yayi mamaki kwarai Dan duk sanda Amman yadawo ya rumgumeshi tureshi yake ya zazzabga masa mari Dan shi Usman kadai yadauka a matsayin dansa dagowa yayi Yana murmushi jin dadi lpy klau feenat itama taxo da gudu ta rumgume abban nata Dan suna sonshi sosai Amman irin hantar da yake musu shiyasa suke jin shakkar yi masa magana myy nayi missing dinki pha nima daddyna fauxan yadago da feenat toh karki karya Mana shi dariya abban yayi sannan ya kalli bilkisu dake gurin mamy yace uwata ke baxakixo ki tari abban naki ba kodai fushi kike dashi dariya tayi takaraso gurinsa ta rumgumeshi tana fadar aa abbana baka laifi chan Kuma yakalli su alhaji Ibrahim da suke kallonsu cikin murmushi manyan Baki mukayi kenan yau a gidannamu kamar alhaji Ibrahim bukar mistan kudi a garin abuja bilkisu tace eh ay aunty Samira sukaxo dauka yau kwanta biyu a gidannan Allah sarki tashi alhaji Ibrahim yayi sukayi musapaha sannan Shima abban yaxauna mommy ceh ta kalli jaririyar dake hannun mamy tace wannan mah yarki ce ya sunanta Aa ba yarinyata bace ta Samira ce mommy ta tashi a firgice dasauri hajia ummah takaraso gabanta ganin duk sun mike gaba dayansu ba Ina nufin Samira ce tahaifeta bah Aa Ina nufin Amana ceh a gurin Samira anan tabasu labarin da Samira tabasu sannan ta Dora dacewa kunji ta yadda tasamu jaririyar ajiyar xuciya sukayi gaba daya sannan mommy takarbi jaririyar taxauna suma duk suka xauna Samira takalli mommy tace mommy yanxu ko suna bata dashi murmushi tayi tace indai Dan ta suna ne zaa samata yanxunnan kuwa sunan mahaifiyarta kawai zaa mayar mata dashi sannan takalli alhaji Ibrahim tace abbah gata kayi mata hudu bah murmushi yayi tare da karbar yarinyar yayi mata Kiran sallah a kunnanta bayan yagama yace toh yau idan muka koma gida za'ayi bikin sunanta gobe mommy tace Allah yakaimu goben hajia mama dafatan duk zakuxo dai goben insha Allah zamuxo dukanmu Abban fauxan yace Allah yaraya yayi mata albarka duk sukace Aamin sai a sannan yasan cewa lallai shi kwata kwata ba yayiwa matarshi da yaransa adalci wadda Kuma ita yafara aura gashi yanxu a gabansa alhaji Ibrahim ya dauki dawainiyar yarinyar daba su masan asalinta bah harda bikin suna zasuyi mata shikuma yaran cikinsa da matarsa abin alfaharisa mah yakasa kula dasu saboda wata banxa mara tarbiyyah kallon hajia mamah yake Yana jin hawaye kamar zasu xubo masa hannu yasa Yana gogewa Dan karsu subo karab idon mamy yakai kan alhaji tabbas tasan danasani yake yi Amman indai itace ta riga da ta yafe masa karyawa sukayi sannan alhaji Ibrahim yakarbi number abbah sannan mommy mah takarbi number mamy suka tafi feenat tana tsokanar Yaya daddy da cewa ay Yaya idan naxo duka abincinka zai cinye sai dai pha ka kwana d yunwa dariya yayi Dan yarinyar tana matukar burgeshi yace haba my feenat karki Bari su Yaya umar suji pha zasuyi Mana dariya dariya sukayi tare da cewa ay mun riga min ji mota suka shiga suna dagawa juna hannu har suka fita daga gidan ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼❤️ Page 60-61 Sai da su mamy suka daina ganin motar su mommy sannan suka koma falo hajia ummah suka gani fuskarta a murtuke da Usman a gefensa Shima babu walwala a fuskarsa gurin abbah taxo Kai tsaye tafara yi masa fada kamar ita ta haifesa Kai alhaji haka mukayi da Kai munyi idan kadawo zaka kori waccen karuwar Amman saboda tsabar rashin cika alkawari shine ka biyewa wannan dakikiyar matartaka da......bata karasa abinda zata fada bah sai ji kake tas tas tas ya dauketa da mari hagu d dama bah hajia ummah da Usman neh kadai sukaji tsoron Marin da yayiwa umman bah hatta mamy dasu Yaya fauxan sunyi matukar mamaki yau ace alhajine ya Mari yar lelen matarsa wadda komai tafada ya zauna Kuma haka take bashi umarni saboda irin son da yake mata dakuma cewa ita tayi zurfi a karatunta ita Kuma mamy iya kacinta secondary shiyasa a cewarsa yake fifita hajia ummah akan mamy Ni zakixo kina fadawa wadannan maganganun saboda kawai Ina sonki toh daga yau kisaka a ranki yadda sakina take agidan a matsayin matata haka kema kike a matsayin matata Kuma idan na karajin kinyi mata makamanci irin gorin nan wallahi sai kin tafi gidanku Kuma karki saka ran zaki dawo Kuma danki wannan Dan iskan mara tarbiyyah bashi da aiki sai lalata yammatan mutane matsayinsu daya dasu fauxan daga yau idan nakarajin kunyi musu wani abu da baiyi min bah to sai dai ku nemi gurin xuwa bakina ikirari babanki Yana da mahaukacin kudi bah kawai kin aureni abisa kaddara Amman duk sanda akace yau bani da kudi zaki gureni Dan bazaki iya zama da talaka bah koh toh ni daga yau zan fara kyautatawa wacce Koda ace bamu da inda zamu kwana da ita da yarana bazasu taba guduna bah sakina muje babban falon hajia sakina suka shiga sukuma su fauxan kowa yahuce dakinsa yasa masa key Dan sun san haukar umman sai ta huce akansu anan ta durkushe tana wani gunjin kuka Usman da bakin ciki ya kamashi gashi burinsa bai cika bah akan Samira gashi Kuma daddynsa dayake saran idan yadawo zai karbi wasu Yan kudade yau zasuyi casu a club Kuma yammatansa duk sunce zasuje gashi wannan mommy taje tayi abinda bai kamata bah ai data bari yakarbi kudinsa sai tayi masa duk abinda zatayi tsaki yaja sannan yahuceta Yana fadar idan kinyi kukan kin gama kyama tashi da kanki Dan ni Banda lokacin jin wannan kukan duk kin lalata min shirina aikin banxa kawai bin shi da kallo tayi tabbas tasan da hajia mama ce abbah yayi mata haka sai fauxan ya daga ta Kuma ya rarrasheta bazai taba barinta cikin halin da take ciki bah yanxu sai ta dada fashewa da wani kuka a bangaren daddy da mamy kuwa yana rike da hannunta har sai da taxauna akan gado sannan Shima ya xauna kallonsa kawai take Shima din kallonta yake fuskarsa dauke da damuwa sakina kiyi hakuri nasan nayi miki abubuwa da yawa dabasu dace ace nayi miki bah kina matsayin matata dasauri tasaka hannu ta rufe masa baki kadena bani hakuri karka manta Kai pha mijina neh Kuma Ina tsananin sonka Dan haka na hakuri tuntuni kadena dawo da abunda yariga ya huce takarasa maganar tana murmushi murmushi Shima ya mayar mata yakama hannun da ta rufe masa baki ya sumbaceshi wannan ranar sunyi bacci Mai dadi tare da nunawa juna soyayyah Samira kuwa Basu isa garin Abuja bah sai karfe 4:45 kasancewar motar su mommy ta shiga Mai gadi ya bude musu makeken gate din suka shiga mommy ceh tafara shiga cikin gidan dasauri Dan har walima suka hada ta dawowar Samira gida kawayenta fauxiyyah da Zahra a farfajiyar gidan suka tarar dasu suna jiransu suna ganin Samira suka rumgumeta gaba dayansu suka ranka duka suka shiga babban falon irin yadda aka kawata falon baa magana ga Kuma babban cake har guda biyu daya an rubuta welcome home Samira daya Kuma an rubuta welcome to d world ifteehal dayake tun suna hanya mommy tayi waya take a ciyo wani cake din ifteehal Kuma Yusuf neh yace a dinga cewa kanwarsa ifteehal anyi party sosai Samira ta shiga tsananin farin ciki ganin yadda kowa yake ta ta babu abinda zata cewa mommy sai dai Allah yabiyata da gidan aljanna ♥️♥️KADDARATA😞✍🏼 Story and written by Nanah m shaaban✍🏼♥ Page 62-63 Yau yakama zaayi taron sunan ifteehal su mamy sunxo anyi taro masha Allah in shirya iftee cikin wasu kaya wanda mommy tasa yaya daddy yayi mata siyayyah mai tsada neh kwarai dagaske dan zai kai kimanin 250k ga wata siririyar sarkar gwal da dan kunne da aka sa mata tayi kyau sosai samira kuma suna tare dasu bilkisu su ta hirar duniya duk wannan abin da ake kwata kwata fahid bai sani bah ga aurensa da saudat saura kwana daya suma saudat da mahaifiyarta basu san samira ta dawo bah ahmad dasu bahijja neh kawai suka sani suma yaya umar neh dasuna hadu da ahmad yake fada masa anga samira suma sunxo sunan kwanan su mamy biyu suka koma garin kano bayan an daura auren fahid da saudat babu abinda su mommy sukayi na bikin gidan kamar bah bikin ake bah dan babu wanda yake farin cikin auren saudat d yaya fahid din yayi ita kuwa saudat a bangarenta ta shirya party kala kala kusan kala goma harda wadanda zaa GE club ayi dayake tasan fahid din bazaije bah dan haka batayi ganganicin cemasa komai bah tunda har tasamu ta aureshi ai shikenan tasan yanxu sa yadda tayi dashi zata dinga juyashi a tafin hannunta yau yakasance zaa kai Amarya tayi shirinta cikin kananun kaya jiga d wando sai mayafi a tadan yafa kai tsaye gidanta suka nufa dan ko kadan basuyi tunani kai saudat gidansu fahid din bah dan ko da adda tace akaita gidan iyayen mijinta bukar bakin saudat sai cewa tayi adda babu ruwanki da rayuwarta aini fahid na aura bawai wadannan kucakan iyayannasa da yan uwansu bah dan haka ku kaini gurin mijina ina bukatar infara jin duminsa baki adda tasaki inda saudat takalli kanwarta billy tace billy kija motar mutafi.......... Kuyi min hakuri yau wallahi banda wani chaji mai yawa dan karkuji shuru yau banyi bah yasa nadanyi muku wannan amman anjima zakuji karshe labarin KADDARATA 😞✍🏼 Story and written by Nanah m shaaban✍🏼♥️ Page 62-63 cigaba Ankai Amarya gidanta kowa ya watse sai tambadaddun kawayenta billy da ziza dasuke zaune akan makeken gadon matsowa billy tayi kusa da saudat tana mata wani irin kallo mai bayyanar da siyayyah da tsantsar sha'awa itama ziza ta matso tana cewa mai meyasa saudat yau kike mana haka watau kinyi aure shine zaki juya mana baya tun yanxu mint nawa neh munyi mun gama murmushi saudat tayi tare da kama hannayensa gaba daya haba my ziza meyasa zakuyi min mummunar fahimta ai kunsan bazan taba juya muku baya bah har abada nima kwana biyu daman nayi missing dinku wallahi bakinta billy takama tana tsotsa inda ziza ta cire mata kayanta gaba daya tana shafarta tun daga bayanta har wajejen mararta itama tana tsotsar ko ina a jikinta wa'iyaxubillah a dai dai lokacin fahid yashigo falon har yayi hanyar dakinsa yaji wani irin nishi nafitowa daga dakin saudat dasauri ya nufi dakin yana budewa yayi saurin komawa ganin saudat a kwance babu kaya ga wasu mata biyu akanta kuma ko kadan basuyi yunkurin daina abinda suke bah tunda gaba dayansu basa cikin hayyacinsu basu mah san ya shigo bah dakinsa yakoma daman saudat yar lesbian ceh tabbas yasan dai ita tana neman maza kuma tana shigar dabata dace bah tafito amman bai taba sanin cewa ita yar lesbian baceh ashe akwai mummunar halayyarta da take boyewa abinda akace dakayi shi gwara ka kwanta da mahaifinka akan titi sai gashi yau nayi masa shi a cikin gidansa sukuwa manyan matan basu suka gama bah sai wajen karfe 3pm tun 2pm wanka sukayi sannan suka fito a tare sukayi wankan saudat ceh taxauna a bakin gadon tana shafa mai daga ita sai wani dan karamin towel wanda data daurashi ko cinyarta bai sauko bah bayan tagama shafa mai takalli su billy da har sun gama shiryawa tohm sweetie nd sweetheart sai yaushe zaunawa sukayi kowacce agefenta suna shafarta a hankali har towel din ya cunce amman bata damu bah kowacce ta kama nononta tana murzawa ziza tace ko haka kikace mu kwana kwana zamuyi damu da damu ita kuwa saudat lumshe ido take tana kokari saka bakinta ana ziza daman haka suke so dan so suke su hanata ta kwana da wannan dan rainin hankalin dan gani suke idan har suka bari suka fara kwantawa dashi bazata dinga saurararsu bah idan sunxo da bukatarsu dan har kishi sukeyi da fahid din sunyi sunyi saudat din tafasa auresa amman taki ganin idan sun takura mata zata iya daina kulasu dan sun kula tana sonshi sosai shiyasa suka ci alwashin bazasu taba barin su kusanci juna da fahid din bah billy tace ziza ki tabbata kin bata wannan maganin damuka karba a gurin malam idan bah haka bah burinmu bazai cika bah kinji dai mai yace idan harta sha bazata kara jin tana son takusanci wani namjin bah kai koda macece sai mu billy karki damu ay nabata tun daxu yawwah sweetheart shiyasa nake kara sonki wallahi tafada tana kissing din ziza sai kuma suka maida hankalinsu gurin saudat sai wajen 6pm suka kara samun kansu saudat bayan tayi wanka ta shirya tace sweetheart yau pha naji matukar dadin kasancewa daku fiye da yadda muke yi a daa yau kam kun bani Zuma mai dadi nasha harna koshi murmushi ziza tayi tace haba dai kamar yau kuka fara baki jin dadi kike wani kurara abin ai karki damu son damuke muki neh yasa kuke Niki duk abinda kikeso Kinsan pha barin mah billy ta haukace akanki ni kuwa daman kamar matata nadaukeki ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban❤️✍🏼 Page.......😉 Samira ceh zaune a dakinta rike da ifteehal a hannunta tagama bata madararta fitowa tayi falon rike da ita akafadarta mommy ceh a falon ita kadai tana kallo hannunta rike da tufa tana ciii sannu da hutawa mommy yawwah sannu baby iftee har ta tashi eh mommy ta tashi har taci abincinta tohm Masha Allah sallamar Yaya daddy ceh ta katse mommy daga tambayar da zatayiwa samira suka amsa dukansu fuskokinsu dauke d murmushi zama yayi Yana tsokanar samira uwar gida sarautar mata naga mutane idan an misu kishiya ramewa suke Amman ke Naga har wani kiba kike da alama sai mun kaiki kara kotu saboda bakyau kishin yayana dariya tayi tace wallahi yayah zan fadawa abbah ka takura min toh Ni Mai ruwana da auren Yaya fahid ayni gwanda dayayi auren mah Kuma ko kakaini kotu ay bazasu saurareka bah saboda sun san nice da gaskiya mommy tace kaiii daddy bakajin magana katakurawa babyna akai wani yayanka to Dan Allah idan kaje kotun kace ay ita mahaifiyartamu itace Mai babban laifi sai akaini gidan yari koh dariya sukayi sosai haba mommy ni na isa ay ban Kai wannan matsayin bah daddy yafada Yana dariya ay mommy kyaleshi na ganoshi feenat yakeso kanwar Yaya fauxan kaiiiiiii yafada yana fiddo ido mommy tace ay nasani nima babyna tun ranar da sukaxo suna kaiii mommy har kin yarda ba dole bah tunda ni ganau ceh bah jiyau bahh kaga Yaya wallahi Kar kayi fulako idan bahaka bah ayi bah kaiii garin kallon ruwa kwado yayi maka kafa watau sa ido kawai kike yimin koh babyn mommy??dariya tayi tace ay kasan d Amana komai kakeso dole nasan shi hmmmm ya tashi ya shige dakinsa Yana jiyo dariyar samira watau yarinyar nan har tagane Yana son feenat tabbas yasami damar da zai bayyanawa feenat cewa Yana sonta Kuma yasan Samira ceh kadai zata taimaka masa fahid neh kwance a dakinsa kwanansa uku Yana jiran yaga fitowar saudat da wadannan kawayennata yakoresu Amman kwata kwata ko alamar fitowa baiga sunyi bah sai dai kullum idan zai huce ya dinga jin nishinsu watau shikenan ta mayar masa da gida gidan fasikanci da aikata sabon Allah gashi bazai iya shiga dakin bah bare ya shiga ba korasu daga saudat din har kawayennata daga gidansa Dan gidansa bah gidan aikata alfasha baneh bazai tsaya ya dinga kallon suna mayar masa da gida gurin yin lesbian sake saken yadda zaiga saudat din jiyayi anbude kofar dakin saudat din dasauri ya leka window ganin saudat din yayi daga ita sai towel Dan karami ko cinya bai kai mata bah ga kawayennata sumah d towel kowacce ta rike mata hannu suna shafarta akan kujara Mai zaman mutum uku suka yada zango abinda yaga daya daga cikin kawayennata tayi mata neh ya girgizashiiii ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban❤️✍🏼 Page 66-67 Dasauri ya saki labulan window Yana fadar innalillahi wa'inna ilaihi raju'un komawa yayi ya zauna akan kujerar dakin sukuwa basu tashi daga gurin bah sai bayan magriba suka shiga daki ita kuwa saudat sam yanxu bata san kowa inba su billy bahh ita tama manta dacewa tana d aure bah yau watansu billy daya ya kasance zasu tafi dan an kirasu a gurin aikinsu saudat kuwa harda su kuka Amman sun fada mata da zarar sun gama abinda zasuyi achan zasu dawo tace tohm haka suka fita daga gidan takoma dakinta tayi shuru idanuwanta neh suka kai mata kan hoton fahid datace asaka mata a dakinta dasauri ta tashi tana murmushi tabbas baza tayi missing dinsu billy bah tunda tana d gwarxon namiji dasauri tafita daga dakinnata dakin tayake kallonnata ta nufa dan tasan anan yake ta tura kofar dakin tajita a rufe har ta juya taji alamar motsi daga cikin dakin haka ya tabbar mata Yana cikin dakin murmushi tayi sannan ta shiga bugun kofar da karfi dan kuwa tana son tagansa shikuwa fitowarsa daga wanka kenan yaji ana buga masa kofa ko kadan baiyi tunanin saudat bace yayi tunanin daya daga cikin fitsararrun kawayenta neh dan ranar nan haka wata taxo tana gaya masa banxayen maganganun batsa dan haka yasaka jallabiyarsa ash colour yanufi kofar a fusace yana budewa yaganta daga ita sai wata riga wadda ko cikinta bata rufe mata bah sai gajeran wando kallo kaskanci yabita dashi ita kuwa tawani marairaice dan yafi jin tausayinta saka kanta zatayi ta shiga dakin dasauri da tare kofar Yana fadar ke fasika Baki isa kin shiga dakina bah kije chan keda tambadaddun kawayenki kuma ki tabbata kin fitar min a gida a yau dinnan kafin nayi miki korar wulakanci murmushi tayi tace yaya fahid kenan ai wallahi bazan taba komawa gidanmu bah koda kuwa kamani zakayi Kai ta yayyankawa nan shine gidana gidan aurena Kuma da kake tare min hanya wai bazan shiga dakin mijina ba ay wannan bazama ta taba yiyuwa bah wallahi sai na shiga Kuma sai ka biya min bukatata anan pha ta shiga kokari tureshi ta shiga dakin Amman ta kasa wani wawan mari taji anyi mata hagu da dama sannan aka hankadata taje ta xube a kasa yace shashasha ballagaza kina tunanin ni fahid zan kusanci macen da ta taba bayar da kanta ga wani namijin ga uwa uba ke yar lesbian ceh keh ba irin maccen da ya dace musulmi ya aura bane sai dai kafirai dan kinfi kama dasu shashasha ko kafiran mah basa irin abinda kikeyi yanxu ya ja tsaki ya mayar da kofarsa ya kulle kamar tayi kuka jin irin maganganun daya fada mata sai kuma tashiga murmushi dan kuwa yau wallahi sai Yaya fahid ya biya mata bukatarta leka window dakinsa tayi ta ganshi ya daura towel ya cire jallabiyar tuni takara rudewa Daman haka Yaya fahid yake d sura ta daukar hankali takasa dauke idonta daga kanshi har sai data ga yagama shiryawa taga ya juyo bangaren window dasauri takoma dakinta drower ta bude inda taga kayan samira kwata kwata ko tabasu batayi bah tunda tashigo dakin Dan da tace zubar dasu zatayi Amman yau kam zatayi amfani dasu wajen ganin Yaya fahid din ya saurareta wasu riga d siket tasaka Amman sunyi mata yawa dayake Samira tafi saudat kiba ciresu tayi ta dauko doguwar riga Dan taga duk kayan samirar babu dai dai ita tasakata dayake doguwar rigar tun Samira tana secondary school mommy ta siyo mata Dan yanxu ta dena sakata tayi mata kadan yasa tanwa saudat dai dai itama tayi mata yawa Amman ahaka tasakata ta nufi dakin Yaya fahid ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼❤️ Page 68-69 Tana xuwa ta shiga buga dakin yana jinta yayi banxa da ita har ta gaji takoma dakinta kayan datasa duk sun dameta Dan haka tacire tamaida na gadon watau kananun kayanta data saba sakawa tana ta sake sake xuciyarta fal cike d bakin ciki gashi billy bazasu dawo yanxu bah Kuma yanxu tana tsananin cikin sha'awa tarasa yadda zatayi kawai ta kwanta saboda yanxu burinta ya xatayi ta shawo kan fahid Amman da tuni ta manta taje club tasan a chan ai dole tasamu wanda zai nuna mata soyayyah tunda tana d farin jini maganar fahid ceh ta dawo mata dayake cewa kalli nonuwanki kananu Kuma kike tunanin zan tsaya kula ki duk kin gama rabawa Yan gari sun san komai na jikinki shine zakixo kice wani ni kike so aka manna minke sai kije idan har kina son na tsaya kula ki.....ki zama cikakkiyar budurwa wadda babu wani da namijin da yataba saninki a ya mace to Ni Kuma zan nuna miki soyayyah fiye d tunaninki Dan ni bana son ragowar wani na fiso ace ni nafara bude matata ita taya zata zama cikakkiyar da Yaya fahid yake so bayan tasan bazata taba dawowa kamar budurwa bah Dan ita bazama ta iya irga sex dinta da tayi bah barantana lesbian da tun da aka kaita America sukeyi Kai zata iya cewa tun kafin akaita mommynta ta Kira tafada mata duk yadda sukayi dashi sannan ta Dora dacewa mommy wallahi yanxu mah Ina cikin bukata na rasa yadda zanyi plx ki taimaka min wallahi zan iya mutuwa subhanallillahi kidena fadar haka ki kwantar d hankalinki yanxu xan turo miki sako kinji menene mommy basai kinji bah kawai kaxi gani a dakinki nan d 5 mint ok mommy duk suka ajiye wayar ta kamkame pillow tana cixon lips dinta idanuwanta a rufe a bangaren samira kuwa takoma makaranta tunda Daman a iya diploma suka tsaya mommy tasaman mata wata makaranta anan abuja da zatayi degree dinta achan tare da fauxiyyah da Zahra suke tafiya Dan suma sun sami admission a makarantar Daman duk bangaren daya suke karanta watau orthopedic kawai dai ita Zahra tana xuwa wani asibiti ne dake layinsu anan takoyi yadda ake karbar haihuwa Yaya daddy yafadawa Samira cewa Yana son feenart dayi murna Kuma taji dadi sosai Dan haka a ranar takira feenarht tafada mata halin da yayannata yake ciki a bangaren feenarht mah bata tsaya wani boye boye bah ta fadawa Samira Daman itama tana sonshi tun ranar da suka fara xuwa gidansu kawai tayi masa shiru neh ko Yana da budurwar da yake so Kuma bata son ta xubar da ajinta tafara cewa shi take so ta roki Allah indai shine mijinta Kuma shine mafi alkhairi agareta Allah yabata shi a matsayin mijinta Samira tace feenarht wallahi Yaya daddy Yana sonki kinsan bai taba kallon wata mace yace Yana sonta bah sai akanki kuma kullum sai ya kalli hoton da kukayi tare tayi murmushi jindadi tace Allah nagode maka tohm yanxu dai zancen boye boye babu shi anyi walki duk munganku dariya tayi sosai haka aunty Samira Ni wallahi kunya mah naji da kika ganmu dariya sukayi sosai sannan ta kashe wayar ta kalli Yaya daddyn dayana jin duk zancen su da feenarht din da yake yau babu makaranta duk sun taru Dan aunty binta mah bata tafi bah sai anan satin Mai xuwa zata tafi a handsfree tasaka wayar murmushi yake tace to kaji Kuma ni Daman na rafko ku tuntuni dariya Yaya umar yayi yace Ashe shiyasa baka ita bacci yanxu Ashe Dan kaninnawa yakamu da soyayyah dariya Samira tayi tace wallahi kawu tayi masa kabe kabe a xuciya ya tsaya miskilanci tohm ke Samira da kike son hada aure ai kamata yayi suma su taimaka Miki naki auren yayi dai dai Danni wallahi zanje har gidan in ci masa mutunci yabarki Baki san a wane hali kike bah ke gashi kullum samari cikin sintiru suke a gidannan ana sallama da samira Amman yabarki haka keba mai aure bah Kuma ke bah mara aure bah aunty binta ce take magana cikin fushi sunkuyar dakanta tayi ita har bata so ayi maganar Yaya fahid Kuma samari da idan sunxo ai ana ce musu ita matar aure ceh duk da cewa ba yarda suke bah gobe mah dawowa suke karayi Yaya umar neh ya shiga bata hakuri Yana fada aunty binta wallahi Yaya fahid da kansa zai dawo Yana neman inda zai ga Samira ba dai an aura masa wacchan yar iskar bah zakice na fada miki Dan zai gwammace duk da irin kiyayyar da yakewa Samira gwara ita da saudat wallahi hakane Yaya umar cewar Yaya jafar dake kusa dashi tohm shikenan Allah yasa mu dace Yaya jafar ya Dora dacewa tunda Yaya fahid baisan har yanxu anga Samira bah plx momcy karkije ki bata mata shirinmu tohm bazanje bah yawwah mommynah ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼❤️ Page 70-71 A bangaren mamy kuwa tun daga ranar da abbansu fauxan yayi nadamar abinda yayi mata abaya ta shiga ganin soyayyah a gurin mijinnata ba ita kadai bah harda yayanta su fauxan ita kuwa hajia ummah ta shiga cikin tashin hankali mara misaltuwa yanxu shikenan raba musu kwana alhaji yake da wannan dakikiyar gashi Kuma ba damar tayi mata rashin mutunci tunda tasan halin alhaji dakyau idan ya fadi abu tohm idan har ka tsallake tohm zaiyi abinda yayi niyyah Kuma babu Wanda ya isa ya hana shi shiyasa ta xuba musu ido xuciyarta cike da bakin ciki Kuma tarasa wacce hanyar zata bi ta dawo da alhaji nata ita dai ga Usman nan shi kullum cikin jin haushinta yake babu magana mai dadi sai dai yayi ta fada mata bakaken maganganu ta bata masa rayuwa yanxu abbansa idan yaje masa da maganar kudi baya bashi saboda cewa yake yawonsa yake yi yaje ya batawa yayan mutane rayuwa da kudinsa na halak kudinsa bah na albazazzaranci bane da dai da Allah bai ganar da ni bah na baka Amman yanxu bazan baka bah sai dai ka Fadi abinda kake so a siya maka badai na baka kudina bah tohm duk sanda yaje gurin abbah ya fada masa haka tohm fa idan ya fito daga dakin abbah gurinta kawai yake xuwa yayi ta mata masifa harda zaginta ai ita taja masa da tuni abbansa bazai juya masa baya bah ita kuwa sai dai tayi ta kuka tunda bata da damar da zata tsawatar masa zaune fauxan da bilkisu suke feenat na kusa dasu a falon mamy bilkisu take tafada fauxan ai feenat ta fada soyayyah haba dai sistoo da gaske kike waye wannan Mai saar ita da tace babu ruwanta da samari ita bazatai soyayyah bah ahhh tohm yaya dai ta chanxa ra'ayi yanxu dai Yaya daddy ya rusa wannan kurin nata da kalamai masu dadi feenart ta turo Baki tohm yanxu shikenan kowa sai kin fada masa muna soyayyah da yayah wallahi sai na fadawa abbah awww je kifada ni sai inma rakaki wallahi idan kin gama fada masa sai indora nawa bayanin ince masa tohm aure kike so kawai ayi miki mu huta kai aunty bilkisu Dan Allah kiyi hakuri bazanje bah dariya Yaya fauxan yayi sosai yace kanwata xo ki fada min ya akayi kika kamu da so haka xuwa tayi gurinshi ta zauna Yaya Allah inaji idan ban auri yaya bah zan iya mutuwa sai ta fara kuka haba sisi meye na kukan plx ki daina baya ce Shima Yana sonki bah eh Yaya yace min bayan aunty samira ta Kira Shima daga baya ya kira Amman inajin daddynshi kamar bazai yarda ya aureni bah tunda mu bamu da kudi kamar nashi murmushi yayi yace Sam bahaka baneh zai yarda ki aureshi mana bakiga samira bah dabama susan iyayanta bah Amman suka aura mata babban dansu Yaya fahid shi abbansu ba irin wadannan mutananne bah idan suga suna da kudi suce ai dansu ko yarsu bazasu auri na kasa dasu bah sai dai na sama duk Wanda dansa yaxabo yace ita yake so ya aura toh Yana aura bashi goyon baya dan haka kidaina kuka murmushi itama tayi tana rufe fuskarta Dan kunyar yayannata take ji shigowa yayi Kai tsaye dakin tayake mommy tayi masa kwatance dakinnata Kuma da zai shigo yaga fitowar Yaya fahid daga cikin gidan da mota bai bari ya ganshi bah ganinta yayi achan kan gado tawani kanannade guri guda idanuwanta a rufe kulle kofar yayi sannan ya nufi gurinta yana xuwa ya hau kan gado yafara shafar jikinta ita Kuma tana kara kankame pillow data rumgume dago ta yayi ya dorata akan cinyarshi Yana cire mata kayan jikinta har ya cire bata bude idanuwanta bah murxata ya shiga yi tako Ina kwantar da ita yayi yatashi ta niyyar Shima ya cire nasa kayan Amman sai ta jawosa ta kankameshi sosai plx karka tafi ta cigaba kaji honey murmushi yayi ya kwanta Yana fadar my sweet saudat kibude idonki kiga waye a kusa dake inyaso zan cigaba da nuna miki irin kaunar da nake miki ai ki ban bude idona bah wannan muryar bazata hanani gane wane bah sweet bro faisal plx ka taimaki kanwarka mana ok tohm anan ya shiga yi mata romantic kala kala kwana yayi a gidan suna yin abinda suka ga dama ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼❤️ Page 72-73 Shi kuwa fahid Yana fitowa kai tsaye gidan mommynshi ya nufa Samira tana sanye da hijabi har kasa suna hira dasu mommy a falon har su Yaya umar Dan yanxu basa xuwa ko Ina idan har ba ranar aiki bane shine zasu je gurin aikin suna dawowa Kai tsaye gida suke xuwa hon din motar Yaya fahid neh yasa Samira tayi xumbur ta tashi tashige dakinta Dan tasan hon dinsa indai shine hon biyu yake you a lokaci daya mommy tabita da kallo tana tambayarta menene Amman bata bata amsa bah Yaya umar yace hon din motar mijinta taji shine ta tashi ta gudu dariya Yaya daddy yayi Yana fadar xama kidena neh wallahi Dan zan tona asirin duka Yaya jafar yakai masa Yana fadar yi Mana shuru tana matar babbar Yaya kana mata shakiyanci Kuma.........shigowar Yaya fahid dinne yasa yayi shuru da maganar da yake son fada ya shigo ya gaishe da mommy da aunty binta suka amsa fuskokinsu a sake suma su Yaya umar suka gaisheshi bayan ya zauna ya amsa Yana tambayarsu ya aiki suka amsa da lafiya alhamdulillah tohm Masha Allah haka akeso mommy tace ya saudat din ya bata rai tare da yatsine fuska mommy Ina abbah ya tambayeta Dan baya son ta cigaba da yi masa maganar wannan yar iskar yarinyar mara kunya abbanku Yana Dubai sai nan da sati daya zai dawo Allah yadawo dashi lpy yafada Amin suka amsa gaba daya babu Wanda ya dada yi masa maganar saudat tunda Daman sun san basanta yake bah baranta na sun san halayyarta bazasu taba dede tawa dashi bah kukan ifteehal neh yasa mommy ta tashi dasauri ta nufi dakin Samira tana shiga taga Samira a zaune akan gado tayi tagumi ita Kuma ifteehal tana xaune kusa da ita dayake tafara xama ifteehal din tadauka tafito da ita falo ta dawo gurinta ta zauna tana bata fidarta da aka xuba madarar jarirai a ciki fahid cikin mamaki yace mommy wannan yarinyar pha kallonsa tayi sannan tace sunanta ifteehal mahaifiyarta tarasu a lokacin da ta haifeta ranar da zanje bauchi na ganta zaa je akaita gidan marayu shine na karbeta Dan yarinyar tabani tausayi su aunty binta sunyi mamakin yadda mommy tayi wannan karyar bayan sun san bata taba karya bah Amman da sukayi raakarin idan tafadi gaskiya shirinsu zai tarwatse sai suka ga hakan shine mafita shikuwa fahid ya yarda Kuma har yaji tausayin yarinyar yakamashi ya tashi yaxo har kusa da mommy ta karbi ifteehal Yana mata wasa basuyi mamaki bah Dan sun san Yaya fahid Yana son Yara tun daga ranar kullum Yaya fahid sai yaxo gidan mommy gurin ifteehal idan kuwa babu aiki wuni yake a gidan ita kuwa Samira ta zama bata da wurin zama sai dakinta dan bata taba yarda sun hadu dashi bah kullum tana daki ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼❤️ Page 74-75 Saudat da ita da Faisal kuwa suka sami damar sheke ayarsu saboda fahid baya zama a gida sai ya zama shine Mai gidan Dan har a dakin fahid din xuba shaaninsu suke yi bari muji wanene faisal.....Faisal Dan gidan kanwar abbansu saudat neh suna da kudi suma dai dai gwargwado Dan babansa Yana da kamfanin buga leda tunna kanana suke tare da saudat saboda shi Faisal tun Yana secondary school yadawo gidansu saudat sai Kuma daga bayane yakoma gidansu a lokacin daya shiga ss 1 haka zai Kama saudat yasata a dakinsa yacire mata kaya ya kwantar da ita Yana kwakwalarta tun tana kuka sai ya dinga ce mata zai siyo mata chocolate idan tayi shuru ita kuwa da yake tana son chocolate sai tayi shuru makaranta mah tare suke xuwa ita da yake a play group take shikuma sai yashige secondary a lokacin da saudat din ta girma tafara zama budurwa lokacin tagama secondary shikuwa yaje ya cigaba da karatunsa na zama barrister akasar Malaysia Yana dawowa kwanansa daya a gidansu yaxo gidansu saudat ko da yaganta takara girma tafi daa sai ya dinga jin wata iriyar shaawarta na fisgarshi kallonta yake sama da kasa sai Kuma ya dawo Yana kallon kirjinta hmmm lallai yarinyar nan komai nata ya ciko Amman Banda nonowanta daga ganinsu kananu neh ita kuwa tana ganinsa ta taho da gudu ta rumgumeshi Daman haka yake so Dan haka ya kankameta sosai yasa hannunsa guda daya Yana shafar kirjinnata mommy da take gefe tayi murmushi tana fadar barka da xuwa babban barrister sai ya cika saudat din yaje ya rumgume mommy kokadan ita bata damu bah sai kara kankameshi da tayi tana fadar uh re highly welcome Faisal shikuwa Faisal lumshe ido yayi Yana raya abubuwa da yawa a xuciyarsa a gaskiya Abba Yana hutawa anan gurin irin wannan laushi da taushi ko Ina a cike dama saudat irin nonota tayi da Shima zai huta sosai Amman ita sai ya ja tsaki sai mommy ta dagoshi tana tambayarshi menene murmushi yayi tare tayi mata wani irin kallo Wanda kana gani kasan a tantiran Yan duniya neh yace no.. babu komai kawai wani Abu na tuna yake bani haushi ayyah tohm ko kaci abincinka yajuya yakama hannun saudat suka karasa gurin dinning table Yana gama cin abinci yakama hannun saudat suka shiga dakinsa ita Kuma mommy takoma dakinta Dan tasan sun Saba tun suna kanana suke kwana daki daya yanxu kuwa bazata hanasu bah da kansu zasu Dena saboda kowannensu aure zaiyi a wannan dare ya lalata rayuwar saudat yaraba ta da budurcinta zan ita cewa shine mutum na farko daya fara saninta a ya mace sai Kuma daga baya da taje kasar waje suka kara bude mata ido Wannan shine tarihin Faisal zaune yake akan kujera 1 seater Yana bawa ifteehal madararta su aunty binta da Usman tun jiya suka tafi gidan yazama babu dadi suna ta kewarsu yamaida hankalinsa gurin iftee Yana bata madarar Yana mata wasa mommy kallonsa kawai take tabbas sai yanxu ta tabbatar fahid Yana son Yara sosai ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼❤️ Page 76-77 Samira ce zaune sanye da hijabi ita dasu fauxiyyah kasancewar yau akai makaranta sun fito daga lecture suna dan huta achan nesa kadan da ajinsu karkashin wata bishiya mai sanyi da dadin kamshi hira suke sosai abin shaawa dan duk makaranta kowa yasansu Dan kullum suna tare ko makaranta mah tare suke xuwa shiyasa Yan makarantar mah suke tunanin su din Yan gida daya neh Dan har cewa suke suna kama sosai dukkansu su ukun sai dai suyi dariya Zahra ceh ta kalli Samira tace Samira Wai ke yanxu haka zaki cigaba da zama Baki san halin da kike ciki bah yakamata ace yanxu kina da yaranki Samira ta harareta tace tohm hajia Zahra ita Kuma ifteehal din bah yarinyata baceh Wai ku Ina mamakin yadda kuke min wai yanxu yakamata ace Ina da yara kamar wata akuya sai tayi tsaki plx kudena yi min irin wannan zancen Dan nasan daga haka zaki fara yi min maganar Yaya fahid dariya sukayi kawai dai kin tsargu neh Amman daga magana sai ki ara kiyafa kude kuka sani ta fada tare da tashi tayi hanyar ajinsu Dan idan ta cigaba da zama tohm zasu iya kular da ita bin bayanta suka suna cigaba da tsokanarta shikuwa fahid yau Yana gidansa Dan yadan tashi da ciwon ciki shiyasa ko aiki baije bah barantana gidan mommy yaga ifteehal tashi yayi yasha magani yakoma ya kwanta har ya manta rabon da yaga saudat Dan tunda Faisal yaxo bata fitowa ko Ina kullum suna cikin daki suna sheke ayarsu yau mah kwance suke suna rumgume da juna babu komai a jikinsu sun lilliba da bargo ya kalleta sosai Yana fadar sweetheart kinsan me mommy tace min ranar farko da naxo gidannan tace Aa wai naxo na Baki hakuri Kuma nabaki lemon tsami Dan kiji saukin shaawarki dariya tayi sosai tace ai kuwa ga babban lemon tsami da kake bani dayake son sakani in haukace gaba daya dariya Shima yayi yace kike son dai haukatani koh tafada tana kallon cikin kwayar idonshi ehmn sai kuma suka tintsire da dariya a bangaren daddy da feenart Kuma soyayyarsu suke sha kamar ba gobe Yau anan zan tsaya sai Allah yakaimu gobe..........nabarku lpy masoyan littafin KADDARATA 🥰🥰💖much love😘 ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼❤️ Page 78-79 Samira na komawa gida da yake tare dasu fauxiyyah suka taho suka ga mommy ita kadai a falo hankalinta a tashe Yaya daddy yayi tafi yau kwanansa uku a gurin aikinsa aka turashi kaduna sai yayi sati daya zai dawo Yaya umar kuwa yaje gidan aunty binta dake barno saboda Yaya jafar yakira waya yace aunty binta bata da lpy shine mommy tace shi yaje zasu xo daga baya tunda daddy gobe zai dawo idan yadawo sai suxo har dashi dasauri samira takara gurin mommy tana tambayarta menene meke damunki ko wani neh ya mutu a family Yusuf neh yafito daga dakinsa Yana kuka Dan yaji muryar Samira neh shiyasa da fito aunty Samira Yaya fahid yau baixo bah Kuma an Kira wayarsa a kashe aunty Ina ga ya mutuneh aunty saudat ta kasheshi shuru tayi nawasu lokaci duk da yadda bata so fahid yasan ta dawo cikin rayuwarsu dole yau taje har gidansa ta duba lpyrsa koma mezai faru dole taje kodan hankalin mommy ya kwanta kallon mommy tayi tace mommy bari inje induba gidansa naga ko bashi da lpy neh yawwah yarta Daman nasan bazaki taba bari a cikin damuwa bah eh mommy bazan barki a cikin damuwa bah damuwarki tawace tana gama fadar haka suka juya ita dasu fauxiyyah kowacce sai data ajiyeta a gidansu sannan ta huce gidan Yaya fahid saudat ceh zaune cikin shigarta tako yaushe jiga da gajeran wando ta kalli Faisal tace yau pha Ina son na kwana d mijina duk da ran Faisal ya baci Amman sai ya daure yace ohhh Wai fahid tayi murmushi ehmn ai kasan bada wani miji in bashi hakane kam toh ai sai kije gurinsa hmmm chab ai bazan samu Koda kallon kirki daga gurinsa bah kawai dai kasan mezaai yanxu ban wannan hodar da idan aka sakawa mutum bazai san dawo daga hankalinsa bah sai zai kusance ni kaga ai nagama kasheshi da dadi yagama tsotseni tako ina Shima shaawarsa tagama tashi ai dole ko yaki ko yaso ya kusanceni yabata hodar tana xuwa taga kofar dakinsa a bude ta shiga tana murna tana shiga ta tatdashi acikin bargo haka ta busa masa hodar takoma zata rufe kofar dakin kenan taji ihun Faisal dasauri takoma dakinta a dai dai lokacin Samira ta fito daga mota dasauri Kai tsaye dakin Yaya fahid tashiga Dan tayi tunanin shine yake ihun tana shiga sukayi karo dashi a bakin kofar fadawa jikinta yayi tare da kulle kofar dakin da mukulli Dan wata iriyar muguwar shaawa yake ji kamar ya haukace ita kuwa Samira batayi tunanin komai bah ta taba jikinsa taji da zafi sosai jitayi Yana fadar cikina kan gadon tasamu tamayar dashi dakyar inda ya jawota ya mirginata ya kwanta akanta hijabin jikinta yacire Yaya fahid mezakayi min Dan Allah kiyi hakuri nifa nazo nan Naga lpyrka saboda Naga mommyna tadamu da bata ga kaxo yau bah Amman Ina baya jin komai kayan jikinta gaba daya ya cire mata ya watsar ya rage babu komai a jikinta tayi tayi tasamo ta tureshi Amman Ina yafi karfinta ko motsin kirki bata iya yi tsotsarta ya shiga yi tako Ina ita kuwa sai kuka take har tafa itama fita daga hayyacinta Dan itama tana da zazzafar shaawa Dan tana yin axumine shiyasa fahid kuwa duk da yadawo hayyacinsa Amman ko kanshi baya iya ganewa baranta yagane Samira kawai da yasan yakan abu me tsananin laushi Dan haka ya cigaba da yi mata romantic kala kala wata iriyar gigitatciyar kala samira tayi tana fadar wayyo mommy kixo ki taimakeni kawu wayyo Allah nashiga uku aunty binta Yaya fahid zai kasheni fauxiyyah da Zahra kuncece ni mommyna Amman Ina fahid sai da yagama abinda yake akanta nonota ya kalla yagansu manya manya ya Kai hannunsa ya dinga murxawa Yana tsotsa kuka Samira take tana karawa watau yagama cire mata budurcinta mah hakan bai isa bah sai yagama wulakantata shikuwa fahid har lokacin baima San dawa yake tare bah yaji dai da yaxo shigarta da kyar ya samu yashiga Dan haka ya tabbatar bah saudat bace ji Kuma tana kiransu mommyne y bashi mamaki Yana tsotsar nononta ya dago yaga wacece Wai zai gani Samira ce dasauri ya tashi zaune Yana kura mata ido duk da irin yadda ta chanza tayi kyau bazai sa yakasa ganeta bah duk yadda yaji bakin ciki Wai yau shine ya kwanta da wannan fitsararriyar yarinyar toh yaushe mah ta dawo oho Amman wani bangare na zuciyarsa na fada masa ai gwanda da ya kwanta da ita da saudat ceh pha duk da yasan saudat ceh ta watsa masa wani Abu to ya akai yaga Samira anan🤔 ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼❤️ Page 80-81 Fahid ya kalli Samira yaga alamar bata motsi dasauri ya tashi yadauko ruwa a fridge Mai sanyi ya yayyafa mata wani irin dogon numfashi tayi tare da fashewa da kuka tana kallon Yaya fahid din taja bargo ta rufe dukkannin jikinta Dan tayi yunkurin tashi Amman takasa muryarta adashe tafara magana Allah ya isa tsakanina dakai mugu azzalumi mara tausayi mara imani insha Allahu...Allah sai ya saka min da gaggawa ka cuceni ka cuci rayuwata karabani da budurcina duk irin wulakanci da Kai min bai isa bah sai daka lalata min rayuwa takarashe maganar tana kuka baxaka fahimci Mai take cewa bah sai ka tsaya ka saurareta Dan muryarta duk asassarke take maganar murmushi fahid yayi yace hmm babyn mommy koh?? Tohm gaskiya yau kam na more dadi Ashe dai yar gidan talakawar haka take ai Dana San haka kike da tun daga ranar da aka kawoki bazan barki ki kai har yanxu bah...batare da nacire Miki budurcin naki da kike tun kawo dashi bah but tunda har Allah ya isa kike min bari in kara morewa sai kiji dadin yimin Allah ya isan da kyau inkarasa cire budurci gaba daya yafada Yana fusgota ya yaye bargon jikinta ya wurgar akasa ihu take Amman baya fitowa haka tana kuka tana rokansa yayi hakuri bazata sake bah Amman sai da Yaya fahid yayi abinda yake son sannan yabarta sumanta uku idan ya fuskanci ta suma sai ya yayyafa mata ruwa idan ta farfado sai ya Dora daga inda ya tsaya tasha wahala Yaya fahid yanuna mata rashin imani Yana tashi akanta tana wani irin nishi sai yaga jini duk yabata zanin gadon sai yayi murmushi ya shiga toilet wanka yayi ya fito daure da towel ya kalli inda take yaga tana kwance a inda yabarta yadaukarta yayi ya shigar da ita toilet ya sakata a cikin tafa sasshen ruwa tana ihu tana zillo Amman haka ya dannata cikin ruwan sai da ya tabbatar ruwan babu zafi sannan ya fito da ita wani irin radadi nonuwanta suke mata saboda Yaya fahid sai da yagama murzasu ya tsotsesu duk jikinta babu inda baya mata radadi sai da ya gyarata jinin yadena xuba anan mah sai da sukayi dambe ya shiryata yasaka mata hijabi ya kalleta ido cikin ido Yana mata muushin mugunta ko da magana neh yar gidan talakawa yanxu kiga aiki da cikawa bugun kofar da yajineh yasa ya kalli kofar yayi dariya yasan saudat ceh Kuma yau neh yakamata yanuna mata shi kwata kwata baya sonta Samira ya kalla yace muje in rakaki ko tasan idan tafada masa wata maganar da batayi masa bah babu Mai cetonta a dakin nan haka zai ta wahalar da ita Kai ta gyada masa alamar eh Amman badan taso bah sai dai ta kudiri niyyar wallahi daga yau zata fara yiwa Yaya fahid din rashin mutunci zai San ita din jan wuya ceh bah kanwar lasa baceh ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼🧡 Page 82-83 Haka yariketa a jikinsa Dan dakyar Samira take iya takawa da kafarta tana yi tana rintse ido saudat takallesu tayi kukan kura zata Kama wuyan Samira bata ankara bah sai jin saukar mari tayi a kuncinta hagu da dama sai da yayi mata sau biyar ya kyaleta Yana fada Baki da hankali koh??tohm idan kina ji da rashin hankali ki taba ta anan nima zan nuna miki irin nawa tsantsar rashin hankali wannan tafiye min ke sau dubu banxa ballagaxa nakasasshiya wacce tagama rabawa maza jikinta Kuma kike sa ran Ni fahid zan kusance ki hmm ko a mafarki karki yi tunanin zan kusanceki Dan bazan bari in hada halaka da mara tarbiyyah bah Yana gama fadar haka yakama Samira suka fita saudat ta rushe da kuka shikenan yanxu plan din da ta hada akan Yaya fahid Samira ta rusa min shi shikuwa Faisal Yana jin duk abubuwan dake faru dariya kawai yakewa saudat Yana fadar yarinya kenan koh nima bazan yarda in auri yar bariki bah domin Ina son mace cikakkiya bah ragowar titi bah banga laifin kabah fahid kana da gaskiya kawai kixo kikarasa raba Mana ragowar abinda ya ragu kafin muma mukara gaba tunda suka fita Samira take kokarin fisgewa daga jikinshi tana fada kacikani Ni bazan shiga motarka bah dariya yayi Yana fadar ai sai nakai ki har gida yar talakawa kawai dai kiyi min shuru kiji da abinda ke damunki idan kika cika magana wallahi zamu koma Daman Ni bah gajiya nayi bah shuru tayi tasan zai aikata tunda yafita karfi ta shiga motar tashi badan taso bah har gida yakaita shi ya fito da ita daga cikin motar bata so tahadu da mommy Dan bata so taga yanayin da take ciki yanxu Dan haka ta kofar baya ta dingisa ta shige dakinta shikuwa dariya ya bita da ita wadda kana ganin dariyar kasan ta mugunta ceh ya shiga falon mommy tana ganinsa ta shiga murmushi tana fadar toh Ina babyn tawa nasan ita taje ta taho min dakai eh mommy ta shiga dakinta neh Wai ta gaji eh gaskiya da gajiya Daman cewa nayi taje taga lapiya yau baka xo bah wallahi mommy na tashi da ciwon cikineh Amman yanxu da sauki sosai ya zauna mommy takawo masa abinci yaci yayiwa ifteehal wasa da zai tafi dakyar aka samu aka rabasu Wai sai ta bisa sai da yabata chocolate sannan yace zaixo gobe idan yaxo tare xasu tafi shine ta yarda ta hakura zaune take akan gadon dakinnasu feenat tana chan tana waya da Yaya daddy a falo ita Kuma ta shigo bedroom Dan yanxu abinda ke kokarin bijiro mata acikin xuciya Wanda tayi tayi ta yakice shi daga cikin xuciyarta Amman hakan yaki yiyuwa hawayene yake xuba daga cikin idanuwanta tare da jin tausayin kanta meyasa xuciyarta zatayi mata haka meyasa zata kamu da son Wanda ko magana Basu taba yin dashi bah tasan ita Kuma irin tata kaddarar kenan son maso wani Yaya Ahmad ta furta sunansa a hankali sai kuma tashiga xubar da hawaye tasan Yaya Ahmad bazai taba sonta bah kila mah Yana da wacce yake so a abujan Dan ranar dasu kaje suna taji bahijja da ra'isa suna tsokanarsa suna ce masa mijin aunty Yana dariya kuka sosai bilkisu take yi tun daga ranar dasu kaje suna taga Ahmad xuciyarta ta kamu da sonsa tayi tunanin kawai dai burgeta yake yi Dan takarya ta xuciyarta sai yanxu ta fahimci sonsa take yi ahaka feenarh ta shigo ta sameta dasauri takarasa gurinta ta daugo ta hankalinta a tashe tana fadar aunty bilkisu meke damunki murmishi tayi tace feenarht kawai cikina neh yake min ciwo kallonta feenarht take sosai inda bilkisu tadan sunkuya tare da dafe cikinta Dan tasan feenarht akawai ta a kwakwafi Kuma ita bata son kowa yasan tana son Yaya Ahmad yanxu mazan zamanin nan su sukace suna sonka mah yaka kare da wulakancinsu barantana kaineh Daman kaje kace kana sonsu wulakanci sai Wanda ka gani Kuma idan kayi yunkuri ramawa ko kace karabu dashi sai suce Daman bamu neh mukace muna sonki bah ke kika fada Allah ya kiyayemu da son maso wani Amin🤲🏾wannan dalilin neh yasan bazata fadawa kowa bah tabarshi a cikin xuciyarta duk da feenarht taso tagano cewa kamar yayar tata karya take mata tunda tasan ta da xurfin ciki Amman bata cewa mata komai bah ta dauko mata maganin ciwon ciki tabata ta dauko mata ruwa a fridge haka Tasha magani Dan ta tabbatarwa da feenarht din cikinta neh yake ciwo haka suka kwanta bacci kowacce daga cikinsu tana sake sake a xuciyarta tunda tashiga dakinta tashiga toilet tasakarwa kanta ruwan zafi Dan taga da Yaya fahid ya dannata acikin ruwan zafi taji saukin xugin ta Dade a cikin ruwan xafin Yana ratsa ko ina a jikinta sannan ta fito ta shirya cikin doguwar riga kallon abincin da mommy takawo mata take Dan tana shigowa babu dadewa tashigo takawo mata abincin ganinta a kwance yasa mommy tambayarta baby baki da lapiya neh??ko duk gajiyar ceh wallahi mommy lapiyata kalau yau kawai nagaji neh ayya sannu tashi muje asibiti Dan a Baki magani Aa mommy ay idan na kwanta na huta zan warware tohm shikenan sai da safe gobe ki shirya abbanku zai dawo Kuma zamuje duba binta tohm mommy Allah yakaimu Amin kwantawa tayi tasaka kuka ita yanxu ai babu abinda zai iya shiga cikinta bakin cikin da Yaya fahid din ya kunsa mata yau mah kadai ya isheta ❤️❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼❤️ Page 84-85 Ahmad neh zaune Yana koyawa kannansa bahijja,ra'isa,ra'is karatu mommy suka gani akansu ta tsaya fuskarta a murtuke tana kallon Yaya Ahmad tohm munafiki kaxo ka tara min yara kana nuna musu yadda zasu tsaneni kwata kwata basa min biyayyah saboda ka hure musu kunne tunda Kai ban isa infada maka kaji bah sai kabar min Yara ga maza masu kudi suna xuwa suna son aurensu Amman saboda irin hudu bah da kake musu shine suke musu rashin mutunci har nacewa bahijja jiya alhaji musa yaxo Yana jiranta zasu fita nace taje kace min gaskiya bazata je bah bah mutumin kirki baneh bashi da hali Mai kyau to Kai din mutumin kirki neh ko Kai din har wani haline da Kai Mai kyau baka da wani hali sai na bakin ciki da hassada hanyar alkhairi tana xuwarwa Yan uwanka Amman saboda baka son cigabansu kake hanasu bahijja da taji wulakanci da mommyn takewa Yaya Ahmad yayi yawa Kuma yakasa ce mata komai bayan alhaji musan nan dai kowa yasan halinsa na batawa yayan mutaneh tarbiyyah shineh watau take kokarin turata gurinshi so take yadda tabatawa saudat tarbiyyah itama tabata mata lallai mah tashi tayi tsaye tace Wai ke wacece da kikewa yayanmu haka karki kara daga masa murya saboda mu bamu da wani gata in bashi bah da badan shi bah da tuni ki tarwatsa Mana tarbiyyah kamar yadda kikayi wa saudat da yake ita jaka tafiye Miki bata San kaita zakiyi ki barota bah Kuma da sannu zaku girbi abinda kuka shuka zaku ga abinda son kudinku zai dawo muku amman ni bahijjah wallahi wallahi nafi karfin a ringayeni da kudi tana gama fadar haka ta shige dakinsu ita da ra'isa ra'isa mah tashi tayi tace Kuma karki saka ran cewa mu muna ganinki a matsayin mahaifiyarmu sam bazan taba nuna ki a matsayin mahaifiyata bah Dan halayyarki ta dabbanci Basu....... kehhh ra'isa Yaya Ahmad neh yakirata yayo kanta da niyyar marinta ra'is ya taresa Yaya Ahmad yau zamu fada mata gaskiya Dan mu mun tsaneta bama sonta wallahi da ana chanxa mahaifiya da tuni na chanza mana ra'isa ta bi bayan bahijjah ra'is yakama Yaya Ahmad suka shige nasu dakin kuka mommy take tana fadar ta shiga uku ta lalace yanxu Ni yarana neh ysuke fada min sun tsaneni wayyo Ni sadiya tafada tana Dora hannu akai ❤️🧡 KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼🧡 Page 86-87 Ahmad sai da yaje har dakin su bahijja shi da ra'is yayi musu wa'axi duk abinda tayi Mana bazamu taba iya chanxata bah saboda ita din mahaifiyarmu ceh dole muyi mata biyayyah idan har bata sabon Allah bace kuma bai kamata ace kuna daga mata murya bah Ni bah irin tarbiyyar Dana baku bah kenan kamata yayi ku fahimtar da ita gaskiya kusa ta gane tun kafin lokaci yakure tunda ni kunga haushina take ji toh yanxu kunsa zata dada ninkawa akan na da yaya kayi hakuri insha Allahu bazamu sake yi Abu makamancin irin wannan bah yawwah shiyasa nake sonku yan kannena sukayi murmushi gaba daya muma shiyasa muke sonsa mijin aunty dariya yayi sosai sannan yakama hannun ra'is suka fita zaune take a cikin harabar makarantarsu agurin da suka saba zama idan suka fito daga lecture kuka tare sosai fauxiyyah da xahra suna bata hakuri Dan tabasu labarin abinda Yaya fahid din yayi mata tana kukan take cewa yanxu fauxiyyah ya lalata min rayuwa Kuma kullum sai yaxo gidan idan yaganni yayi tamin dariyar mugunta wallahi xahra na tsani rayuwar duniyar nan ya Allah ka dauki raina nahuta da bakin cikin da bawanka yake kunsa min ya Allah Kai kace murokeka zaka amsa Mana ya Allah ka hukuntashi ka azabtar dashi kayi masa abinda har......sai xahra tayi saurin toshe mata baki tana fadar keh Baki da hankali mijinki kikewa wannan mugayen addu'ar toh meye Dan ya sadu dake keh bah matarsa baceh ki dinga amfani da hankalinki kafin kiyiwa mutum irin wannan addu'ar bai dace kiyi masa bah saboda Koda ace baya matsayin mijinki ai mahaifiyarsa tayi Miki komai na rayuwa barantana shi din mijinki neh wani irin bakin ciki take ji a cikin xuciyarta watau bayansa mah Zahra take bi bata ga abinda shi yayi mata bah harda cewa Wai shi din mijinta neh ita da bata taba daukarsa a matsayin mijinta bah ta ja wani tsaki karki kara hada ni dashi ni bazan taba karbar shi a matsayin mijina bah abin yabawa Zahra dariya Amman sai ta basar ban ta fuskanci kawar tasu tana cikin matsanancin fushi tun ranar da Yaya fahid din yasanta a ya mace gashi yau sati uku Amman kullum sai tayi musu kuka tana yi masa mugayen addu'o'i sune mah suke hanata fauxiyyah taceh idan ranki ya baci bai kamata kina rokawa kanki mutuwa bah wannan jarabawa ceh Allah yayi miki yakamata kiyi kokari ki cinye wannan jarabawar nasan kina da ilimin addini Amman meyasa bazaki yi amfani da iliminki da hankalinki bah ok yanxu da kike irin wannan addu'ar yanuna cewa kina fushi da abinda Allah ya jarabgeshi dashi wannan duk a cikin kaddararki ceh yakamata ki rumgumeta hannu bibbiyu domin shine cikar imanin mutum ya rumgumi kaddararsa Mai kyau da mara kyau shuru tayi Dan maganganun fauxiyyah sun ratsata wasila salisu ceh ta nufosu cikin sauri tana xuwa ta kalli Samira beauty yau pha kinyi laifi dayake duk makarantar haka suke ce mata kallonta tayi wane irin laifi babban likitan da yake duba principal kika tarewa hanya da motarki bakiyi parking dakyau bah Dan wallahi principal sai fada yake yi cikin sauri fauxiyyah da xahra suka tashi Dan sun san halin wannan principal din bashi da mutunci ita kuwa Samira tsaki tayi dan ko a jikinta tashi tayi ta bi bayan su xahra wajen da aka tana da danyin parking Dan su har sunyi nisa suna xuwa sukayi turus ganin yaya fahid a tsaye xahra tace lallai yau akwai babbar drama tafada tana dariya fauxiyyah tace wallahi Baki da kirki itama din dariyar take Samira tana xuwa taje xata shiga motarta wa zata gani yays fahid neh a tsaye fuskarsa a murtuke Amman da suka hada ido yaga itace yafara dariya babyn mommy Ashe kece lallai kam Yaya fahid ya kalli principal yace Kamal karka damu Ashe abokiyar gabana ceh ta tare min hanya babu komai ka tafi zanyi maganinta kila Ina ga ta manta abinda yafaru sati uku dasuka huce but yau kila na tuna mata ranta yake kololuwa gurin baci tafara magana mara imani kawai ban manta bah Kuma bazan manta irin wulakanci da kayi min bah mugu azzalumi yayi murmushi gaskiya naji dadi da Baki manta bah plx Dan kara yi min Allah ya isa kinsan kwana biyu banji dumi bah kamar ta rufeshi da duka haka take ji yi Mana Ina jinki Ina son naji kince mugu azzalumi Allah ya isana ban yafe bah ya fada cikin kwai-kwaiyan maganarta kuka tasaka Dan kuwa shineh abin yi bakinta ya mutu shi kuwa yayi dariya tare da matsowa har inda take kamar zai rumgumeta hawayen fuskarta ya shiga goge mata cikin rada yake cewa haba mana Dan Allah yi min Allah ya isa Mana Ina so zan Sha koko duka takai masa bazaayi bah azzalumi mugu yauwa cigaba ankusa saura kadan mugu azzalumi Allah ban yafe bah shi pha kawai nake son naji kince bazaa ceh bah tafada tana kokarin tureshi Amman Ina bazata iya bah sai tafara Kiran mommyna kixo ki taimakeni zai kasheni dariya yayi lallai yar gidan mommy ai bazataji bah but zan kyaleki yanxu kije gurinta Naga Yan makarantarku sai kallonki suke bata ankara bah taji yayi kissing dinta💋ki shiga mota zan huce da motata Amman idan Kuma kinki Bari in huce to wallahi zan fito Kuma kafata kafarki sai nasha nono sannan zan kyaleki ya juya sannan kalli principal din yace Kamal na tafi but ka kyaleta ok ai naga alamar ita ceh amaryartamu bai ceh masa komai bah ya juya tashiga motarsa itama ta shiga tata ta gyara masa ya shiga motar yayi tafiyarsa fitowa tayi daga cikin motar Yan makarantar kuwa sai yanxu suka tabbatar Ashe dai dagaske su xahra suke fada musu ita matar aure ceh sai yau suka tabbatar lallai beauty ta more da miji wannan hadaddan gayen ai bazan bari ya dinga fitowa bah daya daga cikin Yan makarantar ta fada haka kowannansu da abinda yake fada Dan duk Yan matan makarantar Yaya fahid din ya tafi dasu barantana mah da suka ga yayi mata kiss 😘 gurinsu fauxiyyah take tana kuka yau yayah ya yarfata a gaban mutaneh na shiga uku fauxiyyah.......Kinga Samira karki tara Mana mutaneh tunda an tashi mu shiga mota mutafi gida bata tanka mata bah suka shiga mota suka dau hanya 🧡💙 KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼💜 Page 88-89 Saudat ceh kwance akan gadon Yaya fahid Faisal na kusa da ita kwata kwata sun riga da sun lula wata duniyar Kuma basuyi tunanin zai dawo wuri bah Dan lokacin dawowarsa karfe 6pm neh Amman yau sai gashi yadawo 4:45pm Kai tsaye dakinsa ya nufa abinda yabashi mamaki da yaga dakin a bude bayan da kansa ya rufeshi toh kodai wannan yar iskar yarinyar ta bude tashiga neh tsaki yaja tare da shiga dakin a fusace mai zai gani saudat ceh da Faisal kwance kowannansu babu kaya a jikinsu suna ganinsa sukayi firgigit kowa yahau daukar kayansa Yana sakawa shikuwa Faisal tsohon Dan bariki Yana saka kayansa Yana kallon fahid ido cikin ido daya gama ya kalli saudat yace dear ki gama a hankali tunda dai abinda muke boyewa yau ya bayyana Mai ya isa yayi Miki Ina tare dake fahid Kuma jin abinda Faisal yace yakara fusata watau iskancin na saudat har yakai takawo masa gardi cikin gidansa Kuma har cikin dakinsa chab yau kuwa zai nunawa Faisal abinda ya isa yayi musu bama saudat din kadai bah har dashi mah Dan ubansa Faisal yaxo a gadarance zai huce fahid Yaya fahid yakamashi ya nausheshi a fuska anan da nan hakoransa guda uku na sama suka xubai dukansa yakeyi iya karfinsa da yake Faisal din bashi da wani karfi ko kadan bai iya ramawa bah sai da ya sumar dashi Amman duk da haka bai kyaleshi bah gashi ya kulle kofar dakin da Dan mukulli ita kuwa saudat sai kuka take da ihu fahid da yaji ta dameshi ya funcikota ya shiga jibgata ba ji bah gani da ya tabbatar sun daina tsotsi dukkannin sai yafita yakira direba da Mai gadin gidan har dakin suka shigo yace Kun gansu ku fitar dasu daga cikin gidannan sukai su gidan iyayansu dukkansu kuce Ni fahid Ibrahim bukar nine na aikoku tohm shikenan ranka ya dade suka dauke su suka shigar dasu mota dayake direban yasan gidansu Faisal din nan yafara nufa ya tarar da babansa Yana Shirin fita yayi saurin fita Yana fadar ranka ya dade an aikoni da sako tsayawa yayi sannan ya shiga motar ya fito da Faisal ya xubai masa a gabansa Yana fadar alhajineh yakamasu a daki shi da saudat to Dan haka yace nakawo maka sakonnan nice shineh a baka Yana fadar haka ya shiga motarsa yanufi gidansu saudat baban Faisal alhaji musa yayi mamaki kwarai dagaske Ashe haka halin Faisal din yake har yakai ga yaje ya nemi matar aure suna yin xina a cikin gidan mijinta shi bai ga laifin fahid bah kwata kwata saboda ko shineh sai yayi abinda yafi wannan direban Yana xuwa gidansu saudat ya shiga yin hon duk da Mai gadin ya bude masa kofa ya shigo gidan Amman bai Dena bah Dan so yake kowana gidan ya fito waje bazai iya taba karuwa mazinaciya bah suxo su dauketa dukkansu kuwa suka fito wajen Dan ganin Mai yin wannan hon din Yana ganinsu ya fito yakaraso har inda suke Yana cewa an aikoni da sakoneh Kuma bazan iya fito dashi bah ko akwai Wanda zaa samu ya fito dashi mommy takalli Yaya Ahmad tace Kai Ahmad keka dauko nasan saudat yar albarka ceh ta kawo min sakon direba yayi murmushin mugunta Yana cewa a cikin xuciyarsa ko Kuma saudat tsinanniya wacce Baki bata tarbiyyah bah a ciki bah Yaya Ahmad ya nufi motar ya bude bayan motar Dan direban yace masa bayan mota zai bude wazai gani saudat ceh duk jikinta Yana fitar da jini fuskarta tayi rudu rudu haka ya daukota ya fito da ita mommy tana ganinta takarasa da sauri inda Yaya Ahmad yake tana fadar Mai yafaru da yarta Alhajineh yakamata ita da wannan dan iskan yaron faisal a dakinsa suna iskancinsu shineh ya yanke mata musu wannan hukuncin Dan yafi dacewa da irin masu halinsu Yana gama fadar haka ya juya ya nufi motar yaja yayi tafiyarsa ita kuwa mommy Fadi take akaita asibiti bahijja d ra'isa suka taba Baki suka shige gida abinsu shi Daman ra'is tunda yaji abinda Yaya fahid din yasa yayi mata haka yace Yaya fahid kayi min dai dai ai Daman maganin irinsu kenan yayi shigewarsa falo yanufi dakinsu yayi kwanciyarsa Ahmad ya shigar da saudat din mota mommy itama ta shiga suka nufi asibitin kusa dasu Dan asibitin da Yaya fahid din yake aiki da shi Ahmad yace suje da yake shine babban asibiti a garin mommy cikin fushi tafara yi masa masifa Dan ai Kai kwata kwata baka damu da ita bah saboda rashin kishin yar uwarka wannan Dan iskan yaron yayi mata wannan aika aikan Kuma kace muje asibitin da yake Allah ya kiyaye Kuma wallahi sai yasan saudat yayiwa wannan dukan sai na tabbatar da cewa yayi nadamar abinda yayi mata yaxo Yana kuka da idanuwansa tunda bah tare ya gansu da Faisal din bah yanxu mommy saboda tsabar Baki son ganin laifin saudat shineh bama taga abinda suka aikata bah tana ganin hakan bah komai baneh hmm yafada a cikin xuciyarsa Amman a fili kawai numfasawa yayi Samira kuwa tunda taje gida ta shiga dakinta takofar baya dansu fauxiyyah tasauke su a gidansu fadawa tayi kan gado ta rushe da kuka innalillahi wa'inna ilaihi raju'un ya Allah Ni baiwarka ceh samiratu ya Allah kasaka min akan abinda yayi fahid yake min kasaka shi a cikin halin da bazai iya bacci bah kasaka shi a cikin halin ba zai watau ni kikewa duk wannan addu'ar toh Amin juyowa tayi dasauri taga Yaya fahid zauneh kusa da ita Yana yi mata murmushi mugunta toh ya akayi ya shigo nan sai takalli kofar da ta shigo taga Ashe bata rufe bah direban Yaya fahid din Yana fita daga cikin gidan Shima ya shiga motarsa ya taho gidansu Yana xuwa shine yaga kofar bayan dakin Samira a bude Kai tsaye yanufi kofar Yana shigowa taji Samira tana roka masa addu'o'i abin yabashi dariya sosai tohm babyn mommy ki cigaba da yin addu'arki Ni Kuma zai tayaki da cewa Amin 💙💜 KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼💙 Page 90-91 Kuka Samira take sosai kamar ranta zai fita shi kuwa fahid binta yake da kallo ya gyara kwanciyarsa ya kara matsowa dab da ita yana kallon silif yafara magana wallahi bansan haka kike da matsifar dadi bah danasan haka kike da bazan barki har yanxu bah Samira natsaneki Amman Ina bala'in son jikinki saboda jikinki nake kulaki Kuma duk zan cigaba da yi miki duk abinda kike son ki kula min da jikina sosai tashi tayi Dan maganganunsa sun bata mata ran sosai Kai fahid ta Kira sunansa cikin fushi Dan yanxu ji take duk duniya babu wanda ta tsana irin fahid ta cigaba da cewa lallai yau ka tabbatar min da cewa Kai dabbaneh kana tunanin zan kara yarda ka tabani idan kana tunanin haka to ka gaggauta daina yi Dan Ni Samira natsaneka me sonka mah bana sonshi ka tashi ka fita wallahi idan bah haka bah zan iya kasheka Dan iska mara mutunci kawai insha Allahu Allah bazai barka bah baza kaga da kyau bah tafada tana kuka hade da huci murmushi yake sakar mata kawai sai da ya tabbatar ta gama fadar duk abinda zata fada masa yaceh Ok sweetheart babu damuwa Ni dai kawai ki kular min da jikina Dan akoda yaushe zan iya bukatar abuna idan so kike ki kasheni Kuma gani a kwance kawai ki dauko wuka ki luma min shikenan matsalarki ta kau Amman idan har Ina numfashi bazan taba barinki ki huta bah Ni din Mai yawan bukata neh sai Kuma ya kalleta tare da yunkurawa ya tashi zauneh ya kalleta tana ta faman huci wai sweetheart bah keh bace kike cewa Naga alamar kaji dadin kwanciyah a jikina Ni bah bakuwar zafi bace idan kana so mah sai na cire hijabina ka kalleni da kyau kaima kasan Ni din cikakkiya ceh tako Ina babu inda na ragu yafada cikin kwaikwayar miyarta tare da daga mata gira sunkuyar da kanta tayi Ashe Dan iskannan bai manta bah ita harta riga tamanta da tama yi rayuwa tare dashi a gida daya baranta tana ta tuna wannan maganar Dan ita ta fada neh Dan ta kwaci kanta daga gurinsa dariya yayi sosai ganin ta sunkuyar danta Ok kinga jeki dauko min takarda da biro bazan dauko bah tafada tare da murguda masa baki fusgota yayi ya cire mata hijabi riga da siket neh a jikinta duk ya matseta daga rigar har siket din rabin kirjinta duk a bude kamar su faso rigar su fito kuka tasaka tana dukansa ya kwantar da ita yasaka hannayeta a bayanta tsotsarta ya shiga yi tako Ina Dan la'ilaha illallahu Yaya fahid kayi hakuri na tuba wallahi zan dauko papper da biro kallonta yayi Yana murmushi da Dana bidake ta lallami ai Baki ceh zaki dauko min bah sai da yanxu xamuyi soyayyah da jikina shineh zaki ceh zaki dauko toh bana son jikina Yana kewata nima Kuma Ina son shan koko sweetheart kiyi shuru Dan koda kinyi ihu su mommy suka ji wallahi bazan fasa abinda nake so bah Dan zan iya fadawa mommy soyayyah muke dadin da kike ji neh yasaki yin kuka Dan Allah Yaya wallahi bani da lapiya tohm shikenan zan hakura Amman da sharadi menene tafada tana kuka sharadan guda uku neh idan har kika bisu tohm wallahi bazan sake yi miki dole bah har sai dai idan keh kika bukaci nayi miki eh zan bisu daga ta yayi tohm jeki dauko papper da takadar zan Fadi sharadan zanyi sanin kema kuma zakiyi Ni zanyi akan bazan sake kusantarki bah sai dai idan ke kika ceh kina bukata ke Kuma zakiyi akan sharadan da zan 💙💜 KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼💙 Page 90-91 Kuka Samira take sosai kamar ranta zai fita shi kuwa fahid binta yake da kallo ya gyara kwanciyarsa ya kara matsowa dab da ita yana kallon silif yafara magana wallahi bansan haka kike da matsifar dadi bah danasan haka kike da bazan barki har yanxu bah Samira natsaneki Amman Ina bala'in son jikinki saboda jikinki nake kulaki Kuma duk zan cigaba da yi miki duk abinda kike son ki kula min da jikina sosai tashi tayi Dan maganganunsa sun bata mata ran sosai Kai fahid ta Kira sunansa cikin fushi Dan yanxu ji take duk duniya babu wanda ta tsana irin fahid ta cigaba da cewa lallai yau ka tabbatar min da cewa Kai dabbaneh kana tunanin zan kara yarda ka tabani idan kana tunanin haka to ka gaggauta daina yi Dan Ni Samira natsaneka me sonka mah bana sonshi ka tashi ka fita wallahi idan bah haka bah zan iya kasheka Dan iska mara mutunci kawai insha Allahu Allah bazai barka bah baza kaga da kyau bah tafada tana kuka hade da huci murmushi yake sakar mata kawai sai da ya tabbatar ta gama fadar duk abinda zata fada masa yaceh Ok sweetheart babu damuwa Ni dai kawai ki kular min da jikina Dan akoda yaushe zan iya bukatar abuna idan so kike ki kasheni Kuma gani a kwance kawai ki dauko wuka ki luma min shikenan matsalarki ta kau Amman idan har Ina numfashi bazan taba barinki ki huta bah Ni din Mai yawan bukata neh sai Kuma ya kalleta tare da yunkurawa ya tashi zauneh ya kalleta tana ta faman huci wai sweetheart bah keh bace kike cewa Naga alamar kaji dadin kwanciyah a jikina Ni bah bakuwar zafi bace idan kana so mah sai na cire hijabina ka kalleni da kyau kaima kasan Ni din cikakkiya ceh tako Ina babu inda na ragu yafada cikin kwaikwayar miyarta tare da daga mata gira sunkuyar da kanta tayi Ashe Dan iskannan bai manta bah ita harta riga tamanta da tama yi rayuwa tare dashi a gida daya baranta tana ta tuna wannan maganar Dan ita ta fada neh Dan ta kwaci kanta daga gurinsa dariya yayi sosai ganin ta sunkuyar danta Ok kinga jeki dauko min takarda da biro bazan dauko bah tafada tare da murguda masa baki fusgota yayi ya cire mata hijabi riga da siket neh a jikinta duk ya matseta daga rigar har siket din rabin kirjinta duk a bude kamar su faso rigar su fito kuka tasaka tana dukansa ya kwantar da ita yasaka hannayeta a bayanta tsotsarta ya shiga yi tako Ina Dan la'ilaha illallahu Yaya fahid kayi hakuri na tuba wallahi zan dauko papper da biro kallonta yayi Yana murmushi da Dana bidake ta lallami ai Baki ceh zaki dauko min bah sai da yanxu xamuyi soyayyah da jikina shineh zaki ceh zaki dauko toh bana son jikina Yana kewata nima Kuma Ina son shan koko sweetheart kiyi shuru Dan koda kinyi ihu su mommy suka ji wallahi bazan fasa abinda nake so bah Dan zan iya fadawa mommy soyayyah muke dadin da kike ji neh yasaki yin kuka Dan Allah Yaya wallahi bani da lapiya tohm shikenan zan hakura Amman da sharadi menene tafada tana kuka sharadan guda uku neh idan har kika bisu tohm wallahi bazan sake yi miki dole bah har sai dai idan keh kika bukaci nayi miki eh zan bisu daga ta yayi tohm jeki dauko papper da takadar zan Fadi sharadan zanyi sanin kema kuma zakiyi Ni zanyi akan bazan sake kusantarki bah sai dai idan ke kika ceh kina bukata ke Kuma zakiyi akan sharadan da zan fada eh na yarda ta tashi ta dauko papper da biro ta mika mishi sai da yafara yin wani rubutun daban sannan yasaka takardar a aljihun rigarsa Samira bata san me ya rubuta a cikin takardar bah Dan bai bata damar gani bah sannan ya rubuta sharadan ya kalleta yaceh bari in karanta Miki sai kiyi sanin yafara karantowa My sweetheart zaki dinga xuwa gidana domin ki dinga xuwa yi min girki Ina ganin jikina Ina son idan kinxo kiyi min kiss sannan kiceh baby kamar yadda kike ce min a baya Na ukun kuma shineh......gsky ni bazan iya bah kallonta yayi Yana dariya Awww tun kafin na fadi na ukun shikenan kifara kyakkyawan shiri domin ni Ina son jikina kuma bazan Ina rayuwa bah batare da shi bah ji tayi ana knocking din kofar dakin muryar ifteehal taji tana fadar aunty ki bude kofar Ina son zan sha tea mommy tace naxo ki hada min iftee Samira ta fada a firgiceh tajiyo tana kallon Yaya fahid din Dan Allah Yaya ka tashi ka tafi kada iftee ta ganka a dakina wallahi yarinyar magananniya ceh zata fadawa mommyna dariya yayi tare da kwanciya ai na fison ta fadawa mommy ifteehal dasauri ta toshe masa Baki ita kuwa iftee jin muryar Yaya fahid yasa tafara murna tana fadar Yaya kana cikin dakin aunty Samira ka bude min kuka Samira tasaka shikenan ka tona min asiri Dan Allah ka tafi Dan manxon Allah tohm daga ni dasauri ta daga shi tana goge hawayen fuskarta sai da yayi kissing dinta sannan ya tashi ya fita daga dakin yana ta faman dariyar mugunta sai da ya kofar dakin yace sweetheart I love ur body Ashe 90-91 ba complete nayi bah gashi nan tohm 💜💙 KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Shaaban✍🏼💜 Page 92-93 Budewa ifteehal tayi tana shigowa ta shiga dube dube sai Kuma ta kalli Samira ta dafe kanta aunty Ina Yaya fahid dasauri samira takalleta babyna fahid Kuma kinta taba ganinsa yayi min magana barantana ki ganshi ya shigo dakina Aa baya miki magana Amman naji muryarsa dariyar yake Samira tayi muryar kuma iftee ai ni na kiraki da ina toilet kinsan idan mutum Yana toilet yayi magana muryarsa chanxawa take laaa aunty da gaske Amman muryar tayi irin na Yaya fahid Kinga xo na hada Miki tea dinki ki sha koh dare yafara yi kije gurin mommy kuyi bacci tea din ta hada mata sannan taraka tah har dakin mommy ta gaisheta mommy ta kalli Samira lpy yau babyna kina dawowa daga makaranta kika shige daki ta kofar baya ko lekowa bakiyi mun gaisa bah mommy kiyi hakuri yau da ciwon Kai na dawo Amman yanxu naji sauki Ayyah tohm Allah kara sauki Ameen tashi tayi tana cewa mommyn sai da safe Allah ya tashemu lpy mommyn ta fada tana kwantar d ifteehal Amin Samira ta fada tana fitowa daga dakin ta koma dakinta ta kwanta baccin kwata kwata baya idanuwanta fahid kuwa Yana fitowa gidansu saudat ya nufa domin yakai mata takardar sakin daya rubuta mata Yana xuwa Mai gadi Yana Shirin bude masa gate ya dakatar dashi ya kirawo shi yabashi takardar yace yabawa saudat yaja motarsa yayi tafiyarsa zaune take tayi shuru kullum soyayyar Ahmad kara shiga xuciyarta take Dan yanxu ta daina zama a falon mamy sai dai taxo falonsu tayi ta tunanin Yaya Ahmad din yanxu haka xuciyarta zatayi min meyasa zaki hukuntani ta wannan hanyar dan Allah kidena hukuntani ta wannan hanyar ina matukar shan wahala ya Allah ka kawo min saukin wannan jarabawar a fili take ta surutai tana kuka feenarht da Yaya fauzan da suka shigo tun daxu Dan jinta shuru yau bata fito bah Kuma suna shigowa sukaji ta tana ta surutai tana kuka Daman Yaya Fauxan shi Yana kula da irin yanayin da take a kwannan kwata kwata bata cikin hankalinta ko Kiran sunanta kayi haka zata kalleka a firgiceh duk ta susuce zaunawa sukayi a gefenta feenarht a barinta na dama shi Kuma ana hagu Amman har suka zauna bata mah San sun zauna bah sai da feenarht ta tabata tayi saurin kallonta a firgiceh tafara murmushi yake tana Dan goge hawayen kan fuskarta a boye ki Dena gogewa Dan munga kuka kike Dan Ni yau nagaji da ganinki cikin damuwa ki fada min abinda ke damunki idan bah haka bah wallahi wallahi kinji ransuwar musulmai zanje nafadawa daddy Dan na fahimci saboda damuwar dake damunki yanxu ko karatun makaranta bakya yi Kuma bakya zama da kowa kuyi hira sai dai ki zauna a daki kiyi ta tunane tunane kina kuka dasauri bilkisu ta sauko daga kan kujerar da take ta durkusa a gaban Yaya fauxan Dan girman Allah Yaya karka min haka wallahi na rantsa maka da girman Allah zan dinga fitowa falo muna hira Amman karka tambayeni mecece damuwata Ni bazan iya fadawa kowa bah Dan Allah karka fadawa daddy kuka take sosai kamar ranta zai fita ita da ana chanxa xuciya da tuntuni ta chanxa ta ta Dan tasamu tarabu da son Ahmad feenarht ta sauko itama tana kuka duk da bata San meke damun yar uwar tata bah tana jin tausayinta sosai kiyi hakuri aunty bilkisu kidena kuka yanxu idan Baki fada Mana damuwarki bah bazamu taba jin dadi bah Kuma tayaya zamu taimakeki ki fita daga damuwar da kike bilkisu ta kalli feenarht tana murmushi takaici feenarht nasan da zaki San meke damuna zaki bi duk wata hanya domin ki taimakeni Amman wannan bazaki iya taimaka min da komai bah xuciyata ta cuceni xuciyarki Kuma feenarht tafada cike da mamaki tana kallon Yaya fauxan yayi mata alamar da ta cigaba da kukan Dan su samu su shawo kanta har tafadi abinda ke damunta kuka feenarht tasaka sosai harda fadin mun shiga uku aunty dasauri bilkisu ta toshe mats Baki kiyi shuru Mana feenarht Kar mamy taji tani yanxu taya zanyi shuru bayan bansan abinda ke damunki bah ta bude Baki zatayi ihu tayi sauri kara rufe bakinta zan fada Miki abinda ke damuna feenarht karki tara min mutaneh ta fada tana goge hawayen idanuwanta Ahmad ta furta a hankali tare da fashewa da kuka Ahmad Kuma waye Ahmad din?? Yayansu bahijja da ra'isa zaro ido feenarht tayi tana fadar meyayi Miki aunty ba abinda yayi min sonsa kike neh Yaya fauxan ya tambayeta ta gyada Kai alamar eh shineh kike tafaman kuka kamar wacce ake son rabata da rayuwa Yaya dole nayi kuka saboda nasan bazai taba Sona ki kwantar da hankalinki insha Allahu Ahmad zai soki kina da komai kina da abinda duk wani namiji zai so ya aureki da aure Amman idan kina ta faman kuka da shiga damuwa ai sai ki rame Kinga kidena damuwa Amman yakamata ki fada masa dasauri tace Aa bazan fada masa bah kema karki fadawa kowa nasan bazai soni bah Danni baa Abuja nake bah Kuma Yana mah da wacce zai aure tafada tana saka kuka shikuwa Yaya fauxan bai iya cewa komai bah Dan Shima yasan ana cewa Ahmad mijin aunty hmmm kiyi hakuri sister zan taimakeki Amman bazamu Bari yasan kina sonsa bah eh Yaya karku Bari yasani nasan Daman zaku taimakeni nagode Yaya feenarht nagode sosai karki damu aunty zamu fidda ke Amman kidena yawan kukannan tohm nagode muku 💙🧡 KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼🧡 Wannan page din sadaukarwa neh ga fan's din littafin KADDARATA kuyi yadda kuke so Amman banda wadanda basa karantawa Kuma Ina son ayi min comments da typing bana son stickers yawan comments yawan typing🥰 Page 94-95 Saudat tunda Mai gadi yakawo takarda bahijjah mommy ta karba tabawa bahijja tare da cewa karanta muji meh wannan matsiyacin ya rubuta bahijja tayi dariya sosai da tagama karantawa a xuciyarta sannan tace mommy bari in karanta muku da karfi Ni fahid Ibrahim bukar nasaki saudat asanadiyar kamata da wani fasiki da nayi saki uku sai taje ta aureshi Dan shineh dai-dai aurenta Dan Ni bah mijin maxinaciya baceh takara fashewa da dariya mommy yau abinda kuka shuka shi kuka fara girba Kuma yanxu akafara idan Kuma tunanin biye-biyen bokayenku shineh yake sa ku Sami duk abinda kuke son wahala baku fara Shanta bah mah Kuma keh aunty saudat Daman nasha Miki iskanci bashi da Rana ta fada tare da shigewa dakinsu ita da ra'isa Daman su uku neh a dakin saudat kuwa suma tayi jikin mommy na rawa taje ta dauko ruwa a cikin fridge ta yayyafa mata a fuska ajiyar xuciya tasaki tana fadar mommy na shiga uku yanxu shikenan Yaya fahid ya sakeni bazan kara komawa gidansa bah cikin bakin ciki da takaici mommy tace wallahi saudat fahid bai isa yayi Mana haka bah ko zanyi yawo tsirara wallahi sai ya mayar dake zanbi duk wata hanya domin naga kin koma gidansa da zama murmushi tayi mommy kinyi alkawari eh nayi ita Kuma bahijjah zanci ubanta Bari Mai Basu goyan bayan suyi min rashin mutunci yadawo mommy ki kyalesu Daman nasan ai su kwata kwata basa sona tafada tana kuka kidena kuka ai ni Ina sonki Kuma Ina tare dake a kowane irin hali nasani mommah🥰 Sallama tayi tare da zaunawa a daya daga cikin kujerun dakin mommy ta kalleta lpy kuwa kike Samira yau naga ko makaranta bakije bah mommy wallahi mommy bani da lpy zazzabi nake Kuma ga amai da jirin da nake ji Ina jin xuciyata na tashi kuma subhanallillahi Kuma shineh kika xauna bakixo kin fada min bah tuntuni muje asibiti Kinga yanxu tashi ta dauko hijabinki muje asibiti ta tashi ta dauko hijabi ta fito falo Dan har mommy ita ta shirya ita take ji asibitin gidan suka je bayan anyi mata gwaje gwaje doctor Hashim yaxo da murnarsa Yana yiwa mommy albishir da Samira tana da ciki wata daya da sati uku wani irin ihu Samira tasaka tana fadar na shiga uku ya cuceni ya cuci rayuwata Allah ya isa tsakanina dakai mommy duk da ta gigice Amman bata Bari ta nunawa doctor din bah taja hannun Samira suka shiga gida xuciyarta cike da tambayoyi iri iri ya akayi Samira tabata tarbiyyar da sukayi mata har ta Bari wani yayi nasara akanta har yayi mata ciki gaskiya Samira tabata kunya Kuma tabata wayonta 💙🧡 KADDARATA😔✍🏼 story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼💔 Page 94-95 Hajiya ummah ceh ta shigo dakin alhaji Dan yau taxo ayi ta takare ko sallama batayi masa bah tunda yadago yaga ita ceh Daman yasan bazai samu arxikin sallama daga gurinta bah Dan koda suna tare bata taba yi masa ladabi bah sai dai ta dinga yi masa magana cikin isa da ixxah tsayawa tayi akansa tana fadar alhaji naxo yau natuna maka baya irin yaudarar dakai min ka nuna min cewa Ni kadai ceh matarka Usman mah shi kadai neh Danka Ashe yaudarata kayi kana da wata matar harda 'ya'ya baka taba fada min bah sai da mukaxo kano ka kawoni gurinta kace itama matarka ceh duk da irin kishin da nake dashi na yarda zan xauna da ita Amman shineh yanxu xakayi min butulci kamanta irin taimakon da mahaifina yayi maka kana rana ya daukoka ya maidoka inuwa shineh yanxu xaka fara yi min rashin mutunci kayi min alkawari agaban waccen jahilar matar taka bazaka Kara cin komai nata bah kadena kwana a dakinta 'ya'yanta kabar mata su nata neh ita kadai Usman neh kawai Dan kah Kuma..........keh ummah you min shuru ban taba tunanin jahilcin naki har yakai haka bah yanxu bakiji kunya bah da kike Kiran mamyn fauxan jahila bah ai wannan sunan dake yadace Dan ita bazata taba xuwa gurina tayi min irin wadannan maganganun wadda suke nuna min alamar a gidanku baa Baki tarbiyyar yadda zaki dinga yiwa mijinki magana bah Kuma da kike cewa mahaifinki ya dakoni daga Rana ya maidoni inuwa inajin bai Baki labari bah da yabani dukiyarsa na fara juya masa na maidar masa da kudinsa sanadiyar ganowar danayi duk dukiyar daya tara haramce shi din Dan safarar miyagun kwayoyi neh wannan dukiyar danake juyawa gumi nah neh bawai da arxikin ubanki na neh ciyar daki bah kuka saka yanxu har takai da kayiwa babana kazafin dukiyarsa bah ta halac baceh Kinga fitar min a daki idan baso kike nayi miki tabon da bazaki manta bah kin para kaini karshe fita tayi Dan tasan halinsa tunda yace ta fita idan bata fita bah zai ita yi mata rashin mutunci da bazata taba mantawa bah duk Yan gidan sun taru a babban falo Dan mommy takira alhaji tasanar masa abinda doctor yace musu bayan an gwada Samira a ranar yadawo daga tafiyar da yayi danshi kwata kwata baya xama Yana kasuwarcinsa a Dubai inda yake siyar da gwala gwale shago guda neh dashi inda yadora Dan abokinsa safwan Dan yafuskanci yaro neh Mai Amana yakanje Dubai yaga yadda har kokin kasuwancin nasu yake tafi daga nan yawuce kasa Mai tsarki makkah Samira kuka take kawai Yaya daddy da Umar duk sun damu Dan da mommy tace Samira tana da ciki basu yadda bah sai da suka Kara dauko wani likitan Shima ya tabbatar musu cikinneh da ita cikin muryar rarrashi da kwantar da hankali daddy yafara magana Samira Ina so kidena wannan kukan ki fada Mana waya Miki ciki muryarta a sassarke ta fara magana shineh shineh abinda take cewa kenan sai Kuma tasaka kuka shineh wa? Mommy ta tambayeta Yaya fa..fa ..fahid cikin tsananin mamaki mommy ta maimaita sunan fahid Kuma eh shine lokacin da naje gidansa naduba ko lpy bai xo bah sai shineh.... Kuka tasaka Dan bazata iya fada musu wannan labarin bah idan tana tunanoshi wani irin bakin ciki take ji Yaya fahid dinneh ya shigo Dan kowa yakasa magana mommy takallesa cikin kallon mamaki Kai fahid Kai kayiwa Samira ciki mommy cikineh da ita ya tambaya cikin mamaki bansani bah Dan ubanka tabashi amsa cikin tsananin fushi mommy pha ita takawo kanta har gidan har dakina Dan haka Ni bani na mata dole bah Daman haka take so ai ace...wani Mari mommy tasakar masa a kuncinsa hagu da dama sai da daddy ya riketa sannan ta dena marinsa yanxu duk wulakancin da kakewa wannan yarinyar bai isheka bah kayi mata ciki kaxo kana cewa ita takai kanta tohm Ni nan rahma Ni na aiketa ta duba lpy bakaxo bah shineh....kuka tasaka daddy ya matso kusa da ita haba rahma kidena xubar masa da hawaye yanxu mu fuskanci abinda ke gabanmu bawai ki tsaya kina kuka bah Kai fahid yaxauna xaunawa yayi akasa inda daddy ya fara yi masa magana haba yarona meyasa kake yi min haka neh Ina matukar alfahari dakai amman yanxu kana so ka watsa min kasa a ido Samira ko babu aure a tsakaninku bai bakamata ace kana yi mata irin haka bah Dan kamar kanwa take a gurinka barantana da aurenka akanta yanxu wannan cikin da take dashi so kake idan ta haifeshi yaron ko yarinyar suga irin abinda kakewa mahaifiyarsu bazasu taba jin dadin ace mahaifinsu Yana yiwa mahaifiyarsu wulakanci da tozarci bah gashi nan mahaifiyarka tana xubar da hawayenka saboda kai....kaima so kake 'ya'yanka su sa kaxubar da hawaye???Aa daddy bana so to ka gaggauta bata hakuri mommy Dan Allah kiyi hakuri shikenan komai yahuce daddy Kuma cikin da Samira take dashi nawa neh bansan meyafaru Dani ranar bah saudat ceh sila Dan ita taxo ta bar badamin wani gari Ina kwance Dan lokacin bani da lpy nidai kawai bansan maiyafaru bah Amman Ni wallahi bansan Samira baceh shikenan wannan kuma matarka zakaiwa bayani kuma tunda Kai da kanka kace Dan Samira naka neh ai shikenan Alhamdulillah Daman haka muke so nakusan samun jika yafada Yana murmushi Yaya fahid kana nufi wannan shedaniyar ceh ta barbada maka garin magani hmmm ai gwanda da aka ceh samirar ceh Dan da ita ceh take da ciki zan ji bakin ciki daddy fada cike da farin cikin Umar kuwa cewa take yar kawu kiceh kawu ya kusan samun dan ita dai shuru tayi tabbas ta yarda da maganar da Yaya fahid yayi na saudat ceh ta barbada masa wani gari Dan da ta shigo falon taga saudat tafito ta nufi dakinta hannunta rike da wata leda baka tana kullewa Ashe ita sahun barawo ta taka😂💔 💔💙 KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼💔 Wannan page din sadaukarwa neh ga yar uwata data mutu plx duk Wanda ya karanta Ina bukatar yayi mata addu'a🙏😢 Page 96-97 Mommyn saudat ceh zaune gurin boka...boka Ina bukatar wannan yarinyar Samira asa fahid din yasaketa kuma...cikin sauri bokan ya daga mata hannu tun kafin kixo aka sanar dani abinda ke tafe dake Kuma kina so shi wannan yaro fahid yadawo ga yarki yanuna mata soyayyah kamar ransa kina so mu rabashi da iyayensa ya zama ko sunansu mah baya son ji murmushi tayi tare da cewa eh tabbas shineh burina anan ya babbuga kasa sau uku sannan yace ta rufe idanuwanta sa tasaka Yan yatsanta guda biyu akan kasar tayi kamar yadda yace yakara dube dubensa sannan yace gsky aikinki yana da matukar wahala daga Samira har fahid din dukkannin suna da matukar kula d addininsu basa Bari sallah ta wucesu Kuma kullum cikin yin xikirin safiya da maraice suke ga uwa uba sallar Daren dasuke yi mukuma aikinmu Yana tasirineh wajen wadanda suke matukar wasa da ibadunsu Kuma bayan haka wannan aurennasu babu yadda za'ayi in rabashi tohm yanxu boka kana nufin babu yadda za'ayi kenan akwai yadda za'ayi Amman aikin yana da matukar hatsari sosai ko wane iri neh in har burina zai cika kafada min ita yar taki zataje makabarta karbe 3 nadare zan Baki laya kibata taje ta binne a sabon kabari na jariri in har bata saka a sabon kabari Wanda aka binne jariri a ciki bah tasaka a wani ko da ace Shima saboneh tohm zata iya haukacewa idan kuma har nabaki layar baku binneta bah a yau dinnan kuka bari sai gobe tohm dake da ita zaku iya haukacewa Kuma idan aka binne layar duk lokacin da aka tona wannan kabarin aka dauko layar tohm asirin shikenan ya karye Kuma zaku iya gamuwa da cutar kuturta hajia Sadia taji matukar tsoro Dan haka tace toh boka babu wani Mai saukin wata iriyar mahaukaciyar dariya yayi babu wani Mai sauki wannan neh kawai zaku iya Dan idan aikin yayi kyau toh wannan yaron bazai karajin sha'awar zama da matarsa da iyayansa bah zai dawo gurinku ya tare jin haka hajia Sadia ta amsa da tohm Amman boka babu dama wani yaje mata makabartar dole........cikin wata iriyar tsawa da yayi mata sai da dajin ya amsa ta firgita matuka Amman sai ta dake me kikaji nace ita zataje karku Bari wani yace zaije zaku iya gamuwa da babban tashin hankalin da yafi Wanda na lissafa Miki yanxu gashi ya mika mata layar ta amsa sannan ta tashi ta dinga keta cikin dajinnan babban dajineh Wanda Yana da matukar hatsari a hanyar shiga dajin mah irin hatsarin dake ciki Yana da yawa gashi wajen bokan cikin dajinneh zan iya cewa karshen dajin neh Amman haka hajia Sadia ta iya xuwa har nan hmm ya Allah sakawa xuciyoyinmu kiyayyar xuwa wajen bokaye Ameen🙏 Samira ceh kwance kullum sai Yaya fahid yaxo yaga lapiyarta gashi yanxu laulayi yasakota a gaba komai taci sai ta a mayar dashi gashi idan ana girki a gidan sai ta shige dakinta tace ita bata son kamshin girkin fahid kuwa yanxu Yana jin matukar tausayin Samira ganin iriyar wahalar da take yanxummah Yana kusa da ita Dan ance masa ta wuni bata ci abinci bah Yana rike da kwanon abincin Yana bata dakyar take karba tana yi tana ya tsineh fuska su mommy suna gefe Dan yanxu fahid din Yana burgeta sosai gani yadda yake kula da yartata da jikanta ture plate din tayi tana turo Baki tare da cewa Ni nakoshi bana ci haba babyn mommy kwata kwata loma pha uku kikayi plx ki kara ko kadan neh kinji Samira tana tsananin mamaki ganin yanxu mutuminnata ya chanxa hmm Amman tasan duk saboda yaron da take dauke dashi neh Amman me hali baya fasa halinsa duk sanda Kuma ta tuno da maganarsa ta shi jikinta yake so takanji tsanarsa a cikin xuciyarta ko xuwa gurinta bata so yayi Amman babu yanda ta iya tunda yanxu tana dauke da kaya shiyasa duk yabi ya takura mata Dan cikinnan kaya yaxamar mata shiyasa take Allah Allah tayi ta haihu ta huta da wannan jarabar Ni bana ci tohm yanxu me kika ci meh Kuma baby yaci nakoshi Kuma shi babynnaka yafada maka Yana jin yunwa neh murmushi yayi gani yadda take maganar tana harararsa kingama kumbure kumburenki dai wallahi idan bakiyi wasa bah zan cewa mommy Ni Ina so ki dawo gidana sai muga ta tsiya kallonsa tayi ta murguda masa baki Allah ya sawaki nadawo gidanka wallahi Dana koma gidanka gwara na mutu Kuma indai Dan wannan kayar kake cewa zan koma gidanka tohm kabari indai na haihu zan baka yaronka idan kaga dama ka dorashi akai kayi ta yawo dashi wannan bai shafen bah dariya yayi sosai wallahi bari abban yadawo zaki Sha mamaki bani kike fadawa haka bah eh nafada maka Kuma gidanka neh bazan koma bah wallahi Baki isa bah doctor yace mu dinga yawan sex saboda lapiyar yarona Dan haka wallahi sai kin koma kuka saka wallahi babu wani doctor kai kakirkira da kanka ai Daman ku likitocinnan azzalumai neh su mommy kuwa dariyah ceh takusan kwace musu jin abinda Samira take cewa Dan basuji Mai fahid din yake cewa bah Amman suka hadiye daga karshe suka bar musu falon Awww haka kika ceh yafada Yana dariya tohm wallahi idan Baki kara wannan abincin bah zaki Sha mamaki bude bakinta tayi ya shiga bata abincin kadan takara sannan tace masa ita takoshi pha ya kyaleta Ok baby na rakaki dakinki koh? A'a ni anan zan xauna kallo zanyi Dan tasan idan tabari yakaita dakinta to wallahi sai yabi ya addabeta sannan zai tafi Shima ya fahimci abinda yfito taki kenan yayi murmushi watau kina bakin cikin mu gaisa da yarona ta kallesa ta gefen ido sannan ta maida kallonta Kan t.v tana cewa ko bah gaisuwa bah ai nima ko sako bani zan iya kai masa ok tohm zan Baki yanxu kuwa ya dauketa cak suka shige dakinsa tana kuka da ihu Amman Ina babu Wanda yaxo taimakonta 💔🧡 KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼💔 Wannan page din nakuneh Samira usaini mamah & ramlat aleeyou💔Naga kuna yi min yawan comments ngde sosai kuyi yadda kuke so dashi Page 98-99 Fahid Yana sauke Samira akan gado ta diro ta tsugunna tana bashi hakuri Dan girman Allah Yaya kayi hakuri ya xaunawa yayi Yana murmushi idanuwansa akanta wani irin Abu yake ji akan yarinyar Wanda bai San komai menene bah Kuma shi bai taba ji akan wata ya mace bah tunda tasamu cikinnan Ok babynah na hakura Amman zaki Bari in gaisa da babyna koh kuka tasaka haba Yaya ka tausaya min Mana wallahi bani d lpy Kuma duk kaineh sila duk abinda yafaru dani janyota yayi ya rumgumeta sosai a jikinsa Samira Dan Allah kidena rikona a ranki kinji na Dena Miki duk abinda nake Miki saboda babynmu karya taso yaga abinda yake faruwa a tsakaninmu kinji abinda abbah yaceh mamaki ya shigeta ta zame daga jikinta tana kare masa kallo taga Yaya fahid din data sani Wanda ya tsaneta fiye da tunani yake wani lallabata haka tasan kawai yaudara ceh ko Yana tunanin ta manta abinda yafada mata shi jikinta yake so hmmm kallon kallo suka shiga yi sannan tace Yaya fahid kenan yau Kuma ta wannan hanyar ka biyo wallahi baka isa ka yaudareni bah tashi tayi ta fita girgixa Kai yayi Daman yasan zai sami matsala Samira bazata taba yarda dashi bah duk yarasa meke masa dadi kwantawa yayi abokinsa hamxa ya fado masa a rai Wanda tun ranar da suka sami sabani a sanadiyar jefar da Samira da yayi bai sake barin sun hadu dashi bah gyara kwanciyarsa yayi zanje nasameka hamxa Kai kadai zaka taimaka min na shawo kan Samira dakai da Aisha Yana nan kwance Yana sake sake bacci Mai nauyi yayi awan gaba dashi.............. Wani uban ashar ta narka tana kallon mahaifiyarka ta mommy Ni zanje makabarta binne laya Kuma a yau da daddare chab dijam wallahi bazanje bah ai ban makance akan son fahid da har zansa kaina cikin hatsari bah saudat ceh take fadar haka cike da tsiwa kehhh idan kin manta bari in tuna Miki mahaifin fahid shineh minister na kudi a garin nan Kuma Yana harkar siyar da gwala gwale a kasar waje Yana da kamfanoni a gurare da dama anan gida Nigerian dakuma kasashen waje na super market event da dai sauransu Kuma shi fahid shineh babban asibitin garin nan na Abuja nashi neh Kuma shine likitan da ake ji dashi har akasar waje kina nufin zakiyi Mana bakin ciki Baki haihu dashi bah kiceh zaki barshi ya tafi haka kawai bakya son yayanki su taso cikin gidan masu arxiki wallahi saudat inaji har jikokin jikokinki zasu taso cikin arxiki Dan shi kanshi alhaji Ibrahim bai San iya adadin kudin da yake dashi bah Dan dai kawai rahmah yar uwata ceh da wallahi nayi duk yadda nayi ya saketa ya aureni zaro ido saudat tayi tana fadar Kai mommy daddyn pha tsaki tayi yayi xuciya yayi arxiki Mai yake dashi bayan kamfanoni guda biyar da yake dashi na atamfofi da las shadda sai taja tsaki Amman babu komai tunda gaki nasan bani da wata damuwa mommy nima wallahi sai yanxu zan iya yin koma menene akan kudi yauwa yata takaina suka tafa yanxu a Ina kikaji ance anyi mutuwa Kuma jariri neh Kinga kawai idan zanje club zan inbiya in binneh yawwah shi yasa nake sonki anan bayan layinmu naji ance amaryar da ta tare jaririnta ya rasu yau nasa anganomin a inda aka binneshi tohm mommy sai anjima tunda Kinga yanxu 9 nikuma sai 10 zan fita ok tohm Allah yakaimu Amin....... Anan zan tsaya Dan Naga baayi min comments Kuma Ni gaskiya yawan comments yawan typing✍🏼💔 💔💙 KADDARATA😔✍🏼 Page 100-101 Shirye take cikin gown kanta ko Dan kwali babu tana tuki ta kunna waka a cikin motar ta kure tana bi wayarta ceh tayi ruri kamar bazata dauka bah ta duba taga waye wani irin ihu tasaki ganin utuba lallai yau zaa yiwa iskanci fintin kau ta daga wayar hello dear a chan bangaren akace hii beb kinganni nan Ina Kan hanya zanje club kina chan neh Aa nima Ina Kan hanya Amman sai na biya wani guri haba dear wani irin guri kuma Kinga fada min a Ina kk yanxu nan tayi masa kwatancen gurin da take yace tayi parking Yana kusa da gurin yanxu xai karaso taja tayi parking a gefen titi tana murna shikenan mah tasamu wanda zai rakata makabartar nan Daman tana tunanin ya zaai ta shiga makabarta karfe 3 Amman ita gaskiya yanxu xataje ta binneh bazata Bari wani karfe 3 bah ana tsaka da Shan chasu aceh bata nan chabb bazai yiyu bah Shima wannan bokan bansan a Ina mommy taje ta kwaso mana shi bah Mai shegen tsirfa ga gurin Wanda muke xuwa kawai muje muyi kwana daya a gurinsa bukata tabiya Amman zataje gurin wannan Dan iskan wani sai an binneh laya amakabarta Kuma a sabon kabarin jariri namiji sai taja tsaki tana tsaka da maganganunta taji an dafata utuba neh Dan Yana xuwa yaga motarta shine yayi parking din motarsa ya fito ya nufo motarta kallonsa tayi tana murmushi sannan tayi masa kiss a lips dinsa tana fadar lallai Ni yaushe rabon Dana ganka Daman talakawa suna ganinku manyan maganin kanana kanana Kinga ba wannan bah ya Naga har nashigo mota bakima San na shigo bah kina ta maganganun tsaki taja wallahi nida mommyneh Wai laya tabani naje makabarta nabinneh karfe uku toh pha saboda wannan mijin naki koh wallahi pha tafada tana tabe baki Kinga kinsan yadda zaai yanxu kawai muje mu binneh Dan karfe uku gsky muna Kan network nima haka nace ok gsky Ina ganin hakan zai fi eh tayiwa motar key Basu zame ko Ina bah sai makabarta har ta bude mota zata fita utuba yace dakanki zaki binneh kuma haka bani na binneh Miki Ok gashi ka hutar Dani mah tabashi layar ya fita yaje ya binneh layar yadawo Basu zame ko Ina bah sai club....... Bilkisu bilkisu Yaya fauxan ya Kira sunanta a firgiceh ta kallesa tafara murmushi Yaya fauxan Ashe.......ya daga mata hannu Yana fadar yi min shuru Ashe duk abinda nake fada Miki bakya ji yanxu idan kika cigaba da yin tunanin nan har yazama kin kamu da ciwon xuciya shi Ahmad din yasan kina yi neh koh asararsa ceh ko kadan bashi da damuwa muneh a ciki saboda haka Ni zanje dakaina Abuja na kawo karshen wannan abun kuka tasaka tana fadar Dan girman Allah Yaya fauxan tayi min rai karkaje ka fadawa Yaya Ahmad Ina sonsa wallahi na dena bazan kara yin tunani bah duk da bana tunanin zan iya Dena tunanin Yaya Ahmad a cikin xuciyarta wallahi Yaya Ina masa so Dani kaina bansan ya zan misaltashi bah gashi shi kuma baima San Ina yi bah takarasa maganar tana kuka yi shuru toh ya isa feenarht ceh ta shigo ta rumgumeta aunty bilkisu Dan Allah ki dena kukan nan haka kinji wallahi minyi matukar damuwa da irin damuwar da kike ciki da dahalin da zan ciro damuwarki nasaka a cikin xuciyarta danayi tuntuni rumgume juna su kayi suna kukan tare Yaya fauxan yayi matukar tausayawa bilkisun ya isa haka idan baso kuke su mamy suji bah kuma tohm shuru sukayi feenarht na rike da hannun bilkisu tace Yaya yanxu ya zamuyi mu fidda aunty bilkisu zaunawa yayi ya zabga tagumi yayi batare da yace komai bah na tsawon lokaci sannan ya numfasa yace feenarht ai babu abin yi sai dai kawai muyi ta addu'a har Allah ya taimakemu insha Allah komai zaiyi dai dai aunty bilkisu feenarht tafada tana goge mata hawayen fuskarta Allah ya yarda Ameeeen......... Daji neh babu abinda kake ji sai kukan tsintsaye Usman neh zauneh da bindiga a hannunsa ga mutaneh maza da mata an daure hannayensu da igiya suna zauneh masu kuka nayi masu addu'a nayi kallon daya daga cikin makarrabansa yayi Yana cewa kaje su baka nombobin wadanda suke ganin zasu iya bada kudin fansarsu nan da 43 hours idan kowannansu baa kawo million 10 bah zan aikasu gurin da baa dawowa angama oga 💔💙 KADDARATA😔✍🏼 Page 102-103 Mahaifin Faisal neh zauneh kusa dashi Dan yau kwanansu biyu da dawowa daga asibiti daga shi sai Faisal neh a dakin kana kallon fuskarsa kasan akwai tsantsar bacin rai a tattare dashi yafara magana Faisal kabani mamaki Ashe duk irin tarbiyyar da muka baka da kaje karatu kasar waje ka watsar da ita ka debo dabi'unsu yanxu kana Dan musulmi Amman kaje ka kwanta da matar aure ka xubar min da mutunci a gaban mutanan dasuke matukar ganina da mutunci baba Dan Allah.....dakata bana son naji kace komai baka da abinda zakace min yanxu umarni nake baka bah shawara bah kaje ku dedeta da saudat tunda naji ance mijinnata ya saketa tana gama idda zaa daura muku aure da ita dasauri ya dago Kai Yana fadar baba saudat pha kace Dan Allah kazabar min kowace mace wlh zan amince in aureta Amman Banda saudat wlh bata da kamun Kai kwata kwata bata dauki aure abakin komai bah wani irin mari ya daukeshi dashi sai da yajera masa sau biyar sannan yace auu sai yanxu kasani kenan aurenku da saudat babu fashi Dan jiya mah munyi magana da mahaifinta Kuma ya amince Dan haka Dan ubanka doleneh ka auri saudat ka tashi ka fice min daga daki mara kunyar banxa tashi yayi ya fita xuciyarsa cike da bakin ciki yasan tunda baba ya furta sai ya auri saudat toh yasan babu gudu babu jada baya Dan baya taba yin magana ya chanxata Dan haka ya kudurce a ransa zaije yayiwa saudat kaca kaca yadda bazata yarda ta aureshi bah........ Tuki yake cikin nutsuwa sanye yake da shadda kofi colour tunanin matarsa Samira cika masa xuciya hmmm yau dai duk jarabarki sai naganki nagaji da irin horon da kike min yau kwana uku bansan a wane irin hali kike bah plx baby kiyi hakuri kiyi hakuri wlh zan iya zaucewa idan Baki yafe min bah haka yayi ta surutai kamar a gaban samiran yake har ya isa gidan hon yayiwa Mai gadi ya bude masa gate din ya shigo......zauneh suke suna hira kasancewar yau weekend babu makaranta ifteehal ta kwanta akan Samira tana shafa cikin Samira Wanda yanxu watansa biyu ta dago tana kallon Samira aunty kin tusa kiyi min kani koh Kinga fahisat mommynta ta haifa mata mace Ni Kuma namiji nake so kinji mu dinga wasa dashi tafada cike da shagwaba Samira bata iya ceh mata komai bah sai Yaya umar neh yace ai ifteehal nima na ison namiji dan haka kiyi ta addu'a auntynki ta haifi namiji kullum idan kikayi sallah kinji eh zanyi uncle Kuma kasan meh? Aa sai kin fada sweet sis ni zan zabi sunan da zaa saka masa Ahh lallai tohm ya sunan shurac Samira tace shu meh? Yarinya karama dake sai shegen iyayi tafada tare da jan tsaki dariya yaya daddy yayi tare da cewa kinji ki yarinya ta Fadi sunan da takeso asawa son zaki ja wani tsaki babyna kinsan sunan yayi bala'in yin dadi bari Yaya fahid yaxo sai ki fada masa dan yasani koh?eh yawwah uncle dina muryarsa sukaji yayi sallama sukayi ido biyu sukayi da Samira ta dauke Kai lallai yau yayi mata bazata toh ya akayi bataji hon din motarsa bah su Yaya umar neh suka amsa sallamar iftee kuwa tana ganinsa taje da gudu ta rumgumeshi tana masa oyoyo zaunawa yayi a kujerar da take kusa data Samira duk suka gaisheshi Amman Samira ko kadan bata da niyyar gaidashi Ina mummy yau banganta a falo bah wlh tana dakin Abbah Yaya daddy yabashi amsa hada ido sukayi da Yaya umar yayi mata alamar da ta gaidashi kamar taki sai Kuma taga hakan bai dace bah zata gaidashi Amman wlh baa son ranta bah Ina wuni tafada a ciki ciki kallonta yayi sannan yayi murmushi lpy klau ykk d babynah tayi banxa dashi kamar bataji Mai yace bah ya bude Baki zai kara magana.......maganar ifteehal ta doki dodon kunnansa wacce tabashi dariya uncle sunan jaririn da aunty zata Haifa shurac cikin masifa Samira tace Dan ubanki idan kika kara ambatar sunannan sai na Miki dukan da bazaki iya kotsi bah shegiyar yarinya kin wani damaini da shurac shurac kuka ifteehal tasaka ta tafi dakinta da gudu ran Yaya fahid yayi matukar baci Dan bashi bah kadai har su Yaya umar da Yaya daddy Basu ji dadin abinda Samira tayiwa ifteehal din bah tashi tayi zata shige dakinta Yaya fahid ya fusgota ganin haka yasa su Yaya umar suka tashi suka shige dakinsu cikin huci yace matseta yayi sosai a jikinsa saboda kina jin haushina shine zaki huce akan marainiyar yarinya toh wlh Baki isa bah kiss yayi tayi mata kuka tasaka ganin ta fara masa kuka yasa ya dauketa cak ya shige dakinta akan gado dakin ya direta kuka take tana fadar Dan girman Allah kayi hakuri Yaya indai ifteehal ceh zanje na rarrasheta zata hakura janyota jikinsa yayi Samira meyasa hakan bai kamaceki bah Ni nasan bah haka halinki yake bah Amman kin ari halin da bah naki bah kin yafa meye Dan iftee tace ga sunan da takeso asakawa baby yakamata ki dinga sauke fushinki akaina tunda ni neh nayi Miki cikin insha Allahu nadaina tafada Dan tasamu su rabu lapia tohm yanxu muje mu rarrashi iftee tohm shikenan rike hannunta yayi sukajera tun daga kofar dakin suka fara jiyo sautin kukanta dasauri suka karasa cikin dakin a chan karshen gado suka tarar da ita ta kudunduneh hawa sukayi har Kan gadon Samira ta janyota jikinta tana fadar haba babyna kiyi shuru nasan nayi laifi Amman bazan sake bah yayar shurac am very sorry sweetheart dagota tayi tana goge mata hawayen fuskarta kiyi hakuri Mana so kike shurac Shima yayi kuka Kinga pha ceh min yayi idan ban Baki hakuri bah tohm shi pha bazata damuna wayyo Kinga yanxu mah haurina yake tafada tare da dafe cikinta Kai aunty kiyi hakuri Bari in bace masa na hakura takara bakinta Kan cikin Samira tana cewa kanina na hakura kadena damun aunty ywwah Kinga ya dena kiyi hakuri kinji yarinyar kirki na hakura antiti tafada tana dariya shi kuwa fahid xuba musu ido yayi Dan sun burgeshi sosai hmm my wife kenan gsky sai yau na yarda ke din ta dabance yafada a cikin xuciyarsa Samira taja hannun ifteehal suka fita daga dakin dasauri Shima yabi bayansu yaga har Samira ta kullo kofar girgixa kansa yayi sannan ya shiga dakin Abba Yana karanta jarida ita Kuma mommy tana xuba masa abinci da sallamarsa ya shiga suna ganinshi taka fara murmushi ya karasa ya gaushesu dukansu sannan sukayi Dan hira kadan ya tashi ya tafi dan yau neh yaware zaije gurin abokinsa hamxa Dan ranar nan yaje baya nan shi Kuma da kunya ace ya kirasa yace masa zaixo gwanda yayi masa bazata 💔💚 KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼💔 Page 104-105 Bilkisu ceh rike d cokali an xuba mata abinci Amman ko loma daya bata samu tayi bah sai jujjuya abinci take da cokali feenarht da Yaya fauzan suna kallonta Amman ba damar yi mata magana tunda su daddy suna nan mamana lpy ke Naga bakya cin abincin ko ba irin abincin kike so bah kamame kamame tafara yi Aa daddy kawai dai exam muke da ita gobe shiyasa hankalina duk a tashe Ayyah mamana ai nasanki da kokari insha Allahu zakici dukka exams din ki kwantar da hankalinki kinji kici abinci tohm daddy ta dibi abincin zata Kai bakinta kenan wayarta dake kan dinning table din ta hau ringing dauka tayi taga number ceh ba suna kamar taki tagawa sai kuma ta daga tare da yin sallama ajiyar xuciya yayi ya amsa sallamar cikin sassanyan muryarshi sai da bugun xuciyarta ya tsananta buguwa jin muryar dataji kamar ta Yaya Ahmad tunanin bilkisu dafatan kina nan lpy lpy alhmdlh nasan Baki san Mai magana bah ko?Ahmad mudansir safwan neh dafatan yanxu kingane shuru tayi wani irin farin ciki neh ya ratsata yau Ahmad neh ya kirata da kansa Ashe dai bai manta da ita bah dakyar ta iya sassaita muryarta fuskarta dauke da murmushi eh Yaya Ahmad nagane ka Ina su bahijja sunanan klau wlh Dan Allah kagaishesu insha Allahu zasuji Daman cewa nayi Bari in kiraki mugaisa tohm Yaya nagode sosai bakomai sai anjima kigaida mamy da daddy da matar Yaya daddy da Kuma yayanmu zasuji insha Allahu yawwah bilkisu Mai gadon zinari ya katse wayar Amman ita Sam tama kasa ajiye wayar saboda tsantsar farin ciki ranar haka ta wuni cikin farin ciki kowa ya kalleta yasan yau kam bilkisu babu wata sauran damuwa kuwa..... Yana yin parking a gidan yaga hamxa ya fito da alama masallaci zaije Yana ganin motar fahid ya cika da mamaki Ahh lallai yau ranar ta daban ceh Daman yasan duk iya fushin da zaiyi dashi wata Rana yasan dole sai ya nemesa Dan Daman sun Saba tun suna kanana yafito fuskokinsu dauke da murmushi sukayi musapaha gurinka naxo Amman muje muyi sallah Amman ni zanyi alwala ok tohm bamatsala bari in debo maka ruwa sai kayi alwalar yayi bayan hamxa yadebo masa ruwan sukaje masallaci sukayi sallar Ahzahar gidan hamxan suka shiga gaba daya Daman da ya shiga debo masa ruwa ya fadawa Aisha fahid yaxo sai sunyi sallah zasu shigo tagama hada musu abinci tajera akan center table din tsakiyar falon tashige dakinta zaunawa sukayi sai dasuka gama cin abinci sannan Yaya fahid yace gurinka Kai da Aisha naxo pha Ahh tohm Bari in kirawota ya shiga dakinta mint 2 sai gasu sun fito a tare babban Yaya ganinka sai ancike form murmushi kawai yayi bai ce komai bah ta zauna kusa da mijinta Aisha taimako naxo kuyi min keda hamxa nasan ku kadai neh zaku iya taimaka min ku fahimtar da Samira tasan da gaske nake bah karya nake ko yaudararta bah ya numfasa sannan ya cigaba da magana Aisha Ina son Samira ta yafe min komai ya huce Amman Samira kwata kwata taki bari muyi cikakkiyar maganar da zata gamsu dani murmushi Aisha tayi tare da furta Alhmdlh yau babban Yaya Kai kake fadar wannan maganar da kanka yau addu'ar mu ta amsu kaga karka damu zanje nayi mata magana nasan zata hakura kasan abinda ciwo dole kayi hakuri da ita idan kayi la'akarin abubuwan da kayi mata haka Aisha ngde bakomai babban Yaya sai ta kalli mijinnata tace honey banji kace komai bah murmushi yayi yace tohm maizance tunda sai da bukatarsa ta tashi ya nemeni hmm Kinga Aisha kyaleshi Daman ai nasan sai yaja min aji sannan zai taimaka mini shiyasa nace yakirawo ki dariya tayi tare da cewa kunfi kusa duk Wanda yashiga tsakaninku kunya zaiji yanxu xakuyi fada yanxu zaku shirya dariya sukayi dukkansu sweetie watau haka zakice ehmn abinda nasani shi nafada anan mah sai da suka yi hira Dan sai da yayi sallar la'asar sannan ya tafi...... Wani irin mari ta dauketa dashi sai da ta kifa ta fada Kan kujera tare da dafe kuncinnata tadago cike da mamaki yau mommy ke kika mareni abinda Baki taba yi min bah Amman yau sai gashi kinyi min saboda......cikin fada da hargagi tace dakata min haka ai gwanda na mareki idan da akwai abinda yafi Mari mah zanyi Miki kina kokarin sakani a bala'i saboda baki da hankali Baki da tunani har zaunar dake nayi nafada Miki abinda boka yace zaayi ke akeso ki binne layar idan bahaka bah zamu shiga cikin masifa shine zakije kibawa wani kato ya binne Kuma ba lokacin da akace a binneh bah meye amfanin barinki da nayi kikeje club din saudat ta taji mommy tana ta mata fada ta tashi ta tafita ranta a bace Aww fita kikayi wlh Baki isa kija min bala'i bah zaunawa tayi akan kujera ta zabga tagumi Nashiga uku ni Sadia tun kafin dare yayi min yakamata yanxu na shirya na koma gurin bokannan mayafinta kawai ta dauka tafita dasauri motarta ta shiga ta dauki hanyar dajin da bokan yake......saudat kuwa tana fita sukayi kicibis da Ahmad Aunty saudat ya Kira sunanta dai dai lokacin da take kokarin wuceshi tsayawa tayi Dan Allah idan bazaki damu bah Ina son yin magana dake shuru tayi kamar tace masa ita bata da lokacin saurarar maganganunsa Amman sai takoma tasamu kujera ta xauna Shima zama yayi a kujerar da take kusa da tata yafara magana Aunty saudat kinsan dai ni kaninki neh Kuma bazamu so muga abinda zai cutar dake bah wlh aunty ina shiga cikin matsanancin bakin ciki ace Wai kece kika zama haka Ni nasan kwata kwata da bahaka kike bah sai da kikaje American kika chanxa aunty Wai ace kece yau wani kato bah muharraminki bah ace ankamaku a dayaki daya wlh nashiga cikin matsanancin bakin ciki lokacin da drivern da Yaya fahid ya Aiko yake cewa Wai an kamaki da Faisal yanxu aunty dawani ido zaki kalli ubangijinmu mai zaki ceh masa Abbanmu daya tsaya tsayin daka Dan yaga yabamu tarbiyyah wacceh kowa zaiyi alfahari damu Amman kika wasar da ita yanxu kina tunanin Yana jin dadi ganinki a haka Aunty Dan girman Allah ki tuba ga Allah tun kafin lokaci ya kure miki kixo kina nadamar da bata da amfani kuka saudat take sosai tare da kallon Ahmad tana cewa nagode da tunatarwarka agareni kanina kuma insha Allahu zan gyara zan tuba ga Allah Amman Kai yanxu kana tunanin idan Allah zai iya yafe min na aikata laifuka kala kala Ahmad sayar da miyagun kwayoyi, lesbian,zina wacce yanxu ta zame min jiki,shirka,sata Kai gasu nan barkatai bazasu irgu bah idan har kika tuba ga Allah zai yafe miki Amman aunty kiyi min alkawarin bazaki kara yin daya daga cikin laifukan da kikayi abaya nayi maka Alkawarin wlh nadena Astagfirullah wa'atubu alaik tafada tare da fashewa da kuka shi kuwa Ahmad wani irin farin ciki yake saboda yau auntynsa ta gane gaskiya Kallon Ahmad take hawaye na cigaba da xuba a idanuwanta tace yanxu xan baka kudi kaje ka siyo min hijabi da dogayen riguna kafin na siyo atamfofin a dinka min Ok aunty kibarshi indai wannan neh zan siyo miki su basai kin bani kudin bah nide fatana Allah yasa kirike Alkawarin da kikai min 💔❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story nd written by Nanah sha'aban✍🏼❤️ Page 106-107 WASHE GARI Wajen karfe 12:30pm na rana Aisha matar hamxa taxo gidan lokacin Samira bata Dade da dawowa daga makaranta bah suna zaune daga ita sai mommy a falon su Yaya umar suna wajen aikinsu ifteehal kuma bata dawo daga makaranta bah sai karfe 1:30 suke dawowa da yake yanxu a primary 1 take ta tsugunna har kasa ta gaishesar da mommy ta amsa fuskarta cike da fara'a kamar kullum Samira ta gaisheta tare da tambayar fayyad tace fayyad Yana makaranta tashi mommy tayi tana cewa bari in shiga daga ciki indan kwanta kafin wadannan Yan rigimarsu dawowa dariya Samira tayi tare da cewa tohm mommy a fito lpy ywwah Samira ta shige dakin samira ta kalli Aisha tana cewa wallahi aunty Aisha yau nake shiri xuwa gidanki Aa toh na hutar dake maman Yan biyu hmmm aunty kenan Samira yau fa xuwannaki neh toh aunty meyafaru mijinki neh ya aikoni hmmm watau xuwa yayi ya hadani dake Aa wlh kwata kwata bahaka baneh Samira meyasa kike masa haka yakamata ki bashi dama Koda sau daya neh karki zama mai rikon abu a cikin ranki nasan yayi Miki abubuwa da dama bazama su irgu bah ya dauki karan tsana ya Dora Miki Amman yanxu ya gane gaskiya ya fahimci abinda yayi Miki baidace bah Yana so ki yafe masa Aunty Aisha wlh ni ban taba rikon Yaya fahid bah tunda nake a rayuwata ni nasan hakan duk a cikin KADDARATA neh kuma cikar imanin mutum shineh ya yarda da kaddara Mai kyau da mara kyau Amman aunty Aisha Yaya fahid Baki da Baki ya fada min da kansa cewa shi jikina yakeso taya zan yarda dashi taya zan gane cewa so yake na yafe masa ba yaudarata zai karayi bah yakara tarwatsa min rayuwa kuka tafara yi😢Aisha tayi shuru chabb lallai kam akwai babban aiki a gabanka babban Yaya tafada a cikin xuciyarta shi da bakinsa yafada Miki haka ta gyada kai alamar eh shikenan Kinga ki daina kukannan Kar mommy taji tafito hawayen tashiga gogewa Aisha tadaura da cewa ni ban mah san Kuma Mai zance bah gaskiya nima banji dadin abinda babban Yaya yace miki bah Amman bakomai nidai zan cigaba da yi muku addu'a komai zaiyi dai dai insha Allahu burinmu naganinku Kun xama cikakkakun ma'aurata zai tabbata Samira bata ce komai bah dai nan Kuma suka shiga hirarsu ta mata sai dasu ifteehal suka dawo sannan ta mike tare da cewa Bari in tafi su fayyad sun kusan dawowa karfe 2pm ake tashinsu mommy ta shiga tayiwa sallama ta fito Samira tacewa idi driver yakaita har gidanta yace tohm bakomai sai da suka fita daga gidan sannan takoma gidan....... Wani irin kururuwa yakeyi dukka dajin sai amsawa yake tunyi babban kuskure sai da nafada Miki ga yanda zaa binne layar kuma yarinyar akeso ta binne Amman kuka Saba abinda nace toh a yanxu Mai kikeso nayi Miki ka taimakamin Dan Allah ka....kee baa ambaton Allah anan kinsan da Allah kikaxo nan kayi hakuri kataimaka min dai tohm zan taimaka Miki Amman sai yarinyar taxo Dan akanta za'ayi aikin murmushi tayi tace bakomai indai wannan neh zataxo tashi tayi ki tafi da baya da baya a haka tayi ta tafiya tafi daga dajin ta shiga motarta ta nufi gida cike da farin cikin tasamu ta shawo kan bokan yanxu tasan babu wani mugun abunda zai faru dasu Kuma burinsu zai cika ❤️💔 KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼🥰 Page 108-109 BAYAN WATA DAYA Bilkisu ceh a zaune a falo tana turawa Ahmad text kamar kullum duk ranar jumma'a dan yanxu suna dan waya jifa jifa kuma suna chat sama sama dashi dan ga abinda text din ya kunsa Assalamu alaikum yayana dafatan kana cikin koshin lpy ya mommy da Abba dasu bahijja duk kagaishe min dasu ya Allah Ina rokonka kadafawa wannan bawan naka a duk abinda yasa a gaba Allah ka taimakeshi a kowane irin hali ya tsinci kansa ya Allah ka kareshi daga dukkannin sharri na dare da na rana da duk wani mai binshi da sharri jumma'a Mubarak bro Ahmad🥰ta dade tana karanta text din idan tagama takara karantawa sai kuma tayi sending..tana ta murmushi..... daga chan bangaren Ahmad neh zaune ya Yana koyawa kannansa karatun Addini kamar kullum yaji sakon text ya shigo tun kafin ya dauko wayar yake ta faman sakin murmushi dan yasan bilkisu ceh dan a irin wannan lokacin take turo masa sakon jumma'a ya dauko wayar ya karanta sannan ya tura mata da reply dinta kamar haka su bahijja suna nan lpy Ameen Ameen my darling sister nagode sosai Allah yasadamu da Alkhairin dake cikin wannan ranar Ameen ki kula dakanki kinji babyn yayanta❤️ji yayi anyi gyaran murya daga bayansa a dai dai lokacin da yaturawa bilkisu sakon juyawa yayi da sauri tare da saka wayar a aljihu dan ganin auntynsa saudat murmushi take tare da cewa Ahhh lallai Ahmad kace mun kusan samun sirika Kai aunty yafada tare da sunkuyar da kansa toh wa......Aunty saudat Wai Ina mommy taje yau kwannanta uku pha bata dawo gidannan bah tun ranar da Naga ta fito daga dakinta dasauri ta shiga mota ra'isa ce ta tambayeta dan mommyn bata taba fita takai har kwana uku bata dawo bah zama saudat tayi tare da cewa tohm ra'isa wlh nima bansani bah Amman dazu na Kira wayarta tana shiga Amman bata daga bah Amman insha Allahu tana lpy tohm Allah yasa Ameen suka Amsa gaba dayansu.......... Yarasa yadda zaiyi da Samira kwata kwata yanxu abinnata maimakon yaga sauki sai mah wani irin sabon rashin mutunci da wulakanci da take masa gashi Aisha mah daya aiketa ta shawo masa kanta da yaje yaji ya sukayi da ita take ce masa ita babu abinda zata iya tunda shi yajawa kansa yace mata jikinta yake so kwanansa uku ko baccin kirki mah baya samu yayi aikin mah baya xuwa kullum Yana gida abinda Samira ta fada masa jiya daddare ya shiga dawo masa ya shiga gidan ya tarar babu kowa a falon kai tsaye ya nufi dakin Samira yayi saa a bude yake hangota yayi a chan kan gado tana kwance ta lilliba da bargo kasancewar lokacin sanyi neh karasawa yayi ya xauna kusa da ita dasauri ta tashi jin mutum a bayanta dan Daman ba bacci take bah kawai dai ta rufe idonta neh kallonsa take ido cikin ido tare da jifa masa tambaya waya baka izinin ka shigo min daki haba Samira ki tsaya ki saurareni ban shigo miki daki da niyyar nayi miki wani Abu bah naxo neh dan na wanke kaina a gurinki wlh bada wani Abu Ni nace Ina son......dakata min tafada tare da daga masa hannu banson inji komai ka mayar Dani shashasha ceh ko Kuma zaka ce banji abinda kace bah Kai ka fada da bakinka Kai jikina kake so kuma ba kana kusantata bace dan kana Sona ko Kuma kadena tsanata Aa ko daya kana yineh Dan kana bala'in son jikina ko bakai baneh ka fada min bah??tafada hawaye na xuba daga idonta😢 Samira nasan na Fadi haka Amman kiyi hakuri Dan Allah badani bah ko Dan babyna dake cikinki hmmm ko bah baby bah tafada tana masa wani irin kallo Mai hade da harara tohm daga Kai har baby Ina Samira bukar natsaneku wlh fahid bana sonka bana son naji Koda sunanka neh ka fice min a daki tun kafin nayi maka illah ka fita nace kafita tafada cike da masifa da hargagi tashi yayi daga kwanciyar da yayi tare da zabga tagumi da yaga zaman da yayi babu abinda zai kara masa sai mah wani Karin damuwar ya tashi yashiga toilet ya daura alwala ya shimfida dadduma ya tada sallah sai da yayi raka'a biyu sannan ya idar ya zauna Yana jan carbi Yana ta addu'o'i da ya gama ya shafa Yadaga hannayensa sama Ya Allah nasan nayi wa Samira abubuwa da dama wandanda bai kamata nayi mata bah Amman yanxu nagane Ina son ta fahimci dagaske nake yanxu ni Sam ba jikinta nake so bah ita nake so ya Allah ga bawanka nan Yana yi Yana kuka😭Wai Ni kuwa nace yau fahid neh yake kuka akan samira🤔☺️ ❤️💔 KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼💔 Page 110-111 Saudat! Saudat!! Saudat Wai kina Ina neh mommy ceh tashigo gidan ko sallama babu tana ta kwadawa saudat din Kira su Yaya Ahmad suna falon suna ta mata sannu da xuwa Amman ko takansu bata bi bah....saudat ceh ta fito dasauri daga dakinta Dan lokacin fitowarta kenan daga toilet tayi wanka hijabin sallarta tasaka kawai ta fito jin mommy tadawo tana kiranta ywwah yanxu kije ki shirya boka Yana son ganinki akan barambatamar da kikayi min nasamu nashawo kansa yace sai kinxo Dan akanki za'ayi aikin taba Baki saudat tayi tare da dauke kanta mommy ta kalli saudat din Wai ke badake nake magana bah......Ni bah Ina zanje nadena xuwa gurin kowaneh Dan iska natuba kema mommy shawarar da zan Baki ita ceh kituba tun kafin lokaci ya kure miki wlh Dan.........wani irin mari mommyn tadauketa dashi tare da cewa ni kike fadawa wadannan maganganun banxan kina cewa wani kin tuba tohm wlh sai kinje Dan bahaka bah zan tsine miki bazakija min matsifa bah Ina zaman zamana kallon mommyn take a firgiceh mommy yanxu kina goyon bayan inje in cigaba da sabawa Allah kenan yanxu.....keh Kinga dakata min ni zakiyiwa wa'axi toh Bari kiji tun kafin a haifeki nake xuwa makaranta xuwa wajen bokaye da malamai da Yan tsibbu tun Ina gidanmu nake xuwa ke bari kiji mahaifinku dana aura baya sona Amman tahanyar bokaye da malamai gashi nan Yana min biyayyah kamar yayi min sujjada mommy!! Mommy Anya ke bah shaidan baceh saudat tafada cikin kuka dariya tayi aini nafi shaidan mah Kuma yanxu umarni nake bari kafin nahawa sama na sauko ki tabbatar kin tafi tana gama fadar haka ta fara hawa step din benan ni wlh bazanje bah sai dai ki kasheni Kuma wlh kika takura min sai naje ai nasan gurin da kikaje kika binneh layoyin da kikayiwa abbah asiri wlh sai naje na tonesu da sauri tajuyo tayo kanta saudat dataga haka tayi saurin shigewa dakinta tasaka key bugun kofar take kamar zata karya tana fadar Dan ubanki karki fasa tonewa shegiyar yarinya wacce tayi gadon tsiyah su Yaya Ahmad kuwa tashi sukayi suka bar falon Dan sun san mommyn zata iya dawowa kansu ........ Bilkisu tana ganin text din Yaya Ahmad murna ta cikata babyn yayanta💔tashiga maimaita sunan tana murmushi ahaka feenarh taxo dafata tayi itama tana murmushi aunty bilkisu irin wannan murmushi haka kodai Yaya Ahmad neh yayi Miki message Mai fasa xuciya duka takai mata Dana fadar yar banxar yarinya🥰 dariya sukeyi gaba daya... tohm yanxu ki tashi mu shirya muje partyn farida kinsan yau neh Ok Allah sarki Amarya wlh namanta bari in shirya din Ok idan kin shirya Ina falon mommy Yaya fauxan neh zai kaimu tohm feenarht ta tashi ta fita ita Kuma ta shiga toilet Dan tayi wanka........ Nishinsa kawai kakeji tun daga kofar shiga falon gashin yauwa tagama masa illah Dan rabon da yaci abinci har ya manta wayarsa yajawo yakirawo number mommy nishinsa kawai takeji sai kokarin magana yake Amman sam yakasa cikin tashin hankali mommy take tambayarsa lapiya mummy..mummy abinda ya iya furtawa dakyar kenan dasauri mommy ta katse wayar ta ta shiga daki ta dauko mayafi bata tsaya ko Ina bah sai wajen dasuke ajiye motocin su ta shiga motarta sai gidan fahid din Kuyi manage da wannan sai mun hadu a next page 💔❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼💔 Page 112-113 Mommy na zuwa gidan ko tsayawa batayi ta kashe motar bah ta nufi kofar da zata sadata da tafkeken falon nishin da taji tun daga kofar shiga falonneh ya kara tayar mata da hankali Kai tsaye dakin da take jin nishin ta nufa kwance taganshi rabin jikinshi duk a kasa yahada kansa da katifar gadon karasawa tayi jikinta duk a sanyaye yarona meyasameka bai iya ce mata komai bah sai nishi da Kuma kokarin yin magana dayake yi zama tayi a kusa dashi takomo hannayensa hawaye na zuba daga idanuwanta na tausayi sa...mi..mi..rah abinda yafada Yana wata iriyar jijjiga nan mommy takuma rudewa ta fita dasauri takira ado driver yataimaka mata suka saka shi a mota tashiga motar tajata dagudu FAHID SPECIAL HOSPITAL tanufa tana zuwa taga hamxa da wasu ma'aikatan asibiti nurse suna tsaye da gadon da ake Dora marasa lpy dan tun suna hanya mommy takira hamxa take fada masa gata nan xuwa asibiti fahid bashi da lpy bata jira Mai zai ceh bah ta kashe wayar dan bata son yin waya tana driving......tun kafin tayi parking hamxa yanufi motar dasauri ma'aikatan suna biye dashi tana yin parking hamxa ya bude kofar baya daya daga cikin ma'aikatan yatayashi dauko fahid din suka dorashi a gadon........ Emergency room suka nufa mommy nabiye dasu a dai dai kofar dakin hamxa yacewa mommy ta tsaya anan yadauko mata kujera yace tazauna mommy ki kwantar da hankalinki kinji insha Allahu fahid zai tashi ba abinda zai sameshi tohm hamxa Dan Allah kayi duk yadda zakayi ka ceto rayuwar yarona tohm mommy zanyi iyakan bakin kokarinah zama tayi tafara Kiran layin abbah shi Kuma hamxa ya shige emergency room cikin mint uku su abbah su kaxo gaba dayansu hardasu Ahmad dan Yaya umar neh yakirashi yake fada masa shineh suka taho gidan... dasu bahijjah saudat kuma zataje gidansu Faisal abbansa ya Aiko Yana son ganinta shiyasa bata biyo su bah......... Samira tayi tagumi dan ganin irin halin da Mommy take ciki saboda Yaya fahid bashi da lpy bata son ko kadan taga damuwa akan fuskarta tashi tayi daga gurin da take dakyar Dan yanxu cikinta Yana wata na hadu Amman idan kaga girman cikin zaka xaci yayi wata shida samun guri tayi taxauna a kusa da mommyn takamo hannayenta duka biyun ta rike tadora kanta akan kafadarta Samira nasan duk akanki fahid ya shiga wannan halin da yake ciki yanzu Amman bazan takura Miki bahh Ni nasan Mai zanyi duk mommy ce take fadar haka a cikin xuciyarta........ Zaune suke a cikin falon Abban..mahaifiyar Faisal falmata wacce suke kiranta da ummi sai Kuma kishiyarta hajia rabi dasauran yaran gidan sai saudat da Faisal din Abba neh yayi sallama ya shigo dakin duk suka amsa yasamu kujera ya zauna saudat ta karasa har inda yake zaune ta durkusa ta gaisheshi ya amsa mata fuskarsa a sake cike da jin dadin irin shigar kamalar da ya ganta a ciki Allah yayi Miki Albarka kinji Allah yakara tsarkake xuciyarki daga aikata mugayen halayyah haka yayi tasa mata albarka mahaifiyar Faisal kuwa ranta yakai kololuwa gurin baci Daman bason hadin auren saudat din da Dan nata Amman tasan halin mijinnata baya magana biyu kuma idan ta bayyana masa bata son hadin auren zai iya sauke mata kwandon masifa Dan Daman har yanxu haushin Faisal din yakeji Amman ita tasan mezatayi duk yadda zatayi sai tayi bazata Bari a aura wannan auren bah yanxu mamana yaushe zaki kammala iddar taki abban ana da kwana uku zan gama Masha Allah tohm ki shirya ana da kwana shida zaa daura muku aure murmushi tayi ummi ta mike tsaye malam banganeh nan da kwana shida bah eh nasan kingane abinda nake nufi Daman abinda na taraku nafada muku kenan Dan haka kowa zai iya tafiya yatashi yanufi hanyar waje har yakai bakin kofa yajuyo yace mamana kijirani zan Baki sako ki kaiwa babanki tohm abbah tafada tana murmushi idanuwanta akan Faisal tana masa wani irin kallon bakaga komai bah mah😂❤️ Anan zan tsaya sai naji comments dinku nagode nice taku a kullum a Koda yaushe Naanah Muhammad Sha'aban❤️💔 luv uh so much masoyan littafin kaddarata ❤️💚 KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼💚 Page 114-115 Kwana uku likitoci suna Abu daya wajen ganin sun ceto rayuwar fahid amman Sam fahid babu abinda yaragu sai mah karuwa da yayi Dan yanxu numfashinsa kokarin daukewa yake yi hankalin mommy abbah da Samira da sauran Yan uwansa yagama tashi Samira kuwa yanxu ko bacci bata iyawa kullum kwana take tana sallah Allah yabawa fahid din lpy ko hankalin mommy ya kwanta yau abbah ya yanke shawarar ya fita da fahid din kasar waje Dan Daman yayi niyyar kai shi tun ranar da aka kawosa asibitin yaso ayakai shi kasar waje amman hamza yace masa yabari su gwada irin nasu kwaraiwar amman da yaga babu abinda yaragu shi da Kanshi yacewa abban a fita dashi dan fahid din yakamu da ciwon xucia mai tsanani wanda idan mutum yakai irin wannan matakin tohm sai dai a dage da addu'a sai kuma ya fashe da kuka hankalin Abbah ya tashi babu shiri yasaka akayi musu visa xua newyork dukansu zasu bi jirgin karfe 5pm na yammah Saudat wai badake nake magana bah kika mayar dani wata shashasha ta dago cikin sanyi murya saudat din take cewa haba mommy tun daxu kike tambayata Kuma nabaki amsa ni na hakura da yaya fahid na amince zan auri faisal wari irin mari ta wanketa dashi watau ni kike kallon cikin kwayar idanuwana kike fadan zaki auri wannan fakirin yaron mai yake dashi mai na sama yaci barantana yabawa na kasa barrister neh fah ga inda zakije ki huta nima in huta zaki yayibo min gayyar tsiya tohm wlh baki isa bah kudaden da nakashe wajen ganin kin auri fahid bazasu tafi a banxa bah mommy wlh ni bazan aureshi bah faisal zan aura tunda........ Keh dakata ni sadia wlh indai ina numfashi ba zaki auri faisal bah shima ubannaki zai xo zai sameni ta juya fuuuuuuu... Ta fita daga dakin kwantawa saudat tayi tana tausayawa abbanta amman insha Allah takusan ta fitar dashi daga tarkon da mommy tayi masa dan ya huta da abubuwan da take masa....... Kuka yake mata kamar wani Kara in yaro yana fadar mommy yanxu haka zan zauna ina call on zan auri waccen yar iskar yarinyar abinda yafaru a tsakaninmu tsautsayine Kuma ita tasaka min maganin bacci a juice nasha amman ummi ke kinsan ba halina neh bah baa taba kamani da irin wannan halin bah ummi plx ki san duk yadda zakiwa Abbah yafasa wannan hadin hmmm faisal ai ni nasan bah halinka baneh amman zance nacewa abbanku a fasa aurennan bai mah taso bah kasan halon abbanku da kafiya zamu bari a daura auren amman wlh da kanta saudat zata nemi kasaketa zamu takura mata kabarni da ita kawai murmushin jin dadi yayi yasan tunda yasamu umminsa a goyon bayansa yasan bashi da wata damuwa zasuyi duk yadda zasuyi sun wulakanta saudat din Kuma yasaketa batare da abbansa yayi fushi dashi bahAllah KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah sha'aban✍🏼❤️ Page 116-117 Karfe 8pm jirgin su mommy yasauka a kasar New York Kai tsaya babban asibitin garin suka nufa da yake abokin Yaya fahid din shineh babban likita a asibitin suna xuwa aka shigar dashi dakin taimakon gaggawa su mommy suka nufi hotel din dasuka kama babban falo neh da dakuna guda shida kowane daki da toilet dakuma kitchen abban da mommy suka shiga daya sai Yaya umar da Yaya daddy da Ahmad a daki daya sai Samira da bahijja sai ra'is suma daki daya ifteehal kuma dakinta daban mommy ta ware mata gadon dakunan kuwa kowanne zai dauki sama da mutum 10......... Yau yakama zaa daura auren saudat da Faisal da misalin karfe 3pm narana bayan an dawo daga sallar jumma'a gidansu Faisal din tadawo tun jiya mamy tace mata tadawo Dan afara yi mata gyaran jiki Kuma Daman bata jin dadi zama da mommy tunda tadawo gidan take ganin alamun tsana da kyara daga gurin ummyn Faisal Wanda ada batayi mata hmm watau saboda zata auri danta shine take nuna mata bata sonta zanyi maganinku gaba dayanku wallahi bari ayi auren ni daku muxuba mugani tafada a cikin xuciyarta karfe 3pm aka daura auren Faisal da saudat kwata kwata Faisal bai fadawa abokansa gamai da aurennashi bah Amman sai gashi yaga harda wadanda sukayi karatu a kasar waje duk sunxo dauri auren bakin ciki da takaici suka kara kamashi Dan yasan saudat ita tayi masa wannan lalatar Amman zai ci ubanta idan yakoma gida............ Mommy tunda taga saudat tahada kayanta tayi tafiyarta hankalinta yakara tashi watau wannan yarinyar wulakancin da zatayi mata kenan kwata kwata bata san zata tafi bah shammatar ta tayi tana bacci shine ta fita babu irin abubuwan da batayi bah Dan taga anfasa auren Amman ina....abun yafaskara gashi su bahijjah mah sai ji tayi wai sun tayi newyork kai fahid asibiti hauka neh kawai batayi bah ganin duka yayannata yanxu babu mai biyen mata wayyo ni Sadia kwata kwata banyi sa'ar haihuwa bah yanxu ace yayanka kwata kwata babu Mai sonka saudat din mah datake yi min duk abinda nake so yanxu tafara bijirai min irin makamantan surutannan take yi zayi ta zagaye falo hannunta akai🙆🏽‍♀️kamar wata zararriya😂....... Feenarh ceh zaune a falonsu daga ita sai bilkisu tana chat da Yaya daddy takalli bilkisun aunty bilkisu kinsan Yaya fahid bashi da lpy kuwa Aa wlh bansani bah wlh ki kira mommy a waya Dan Yaya yace min bashi da lpy sosai har ankai shi newyork tare da Yaya Ahmad akaje Allah sarki zan Kira mommyn kuwa naduba shi inyaso idan sun dawo sai muje mu dubashi eh gsky kam feenarht ta cigaba da chatting dinta bilkisu kuwa tayi shuru yanxu kenan Yaya Ahmad Daman ba sonta yake bah tunda har Dan uwansa bashi da lpy bai iya kiranta a waya yafada mata bah tana gama wannan tunanin Kiran Ahmad din ya shigo....wani irin murmushi tayi Dan halak ina tunaninka a xuciyata sai gashi ka kirawo ni bata San maganar tafito fili bah sai ji tayi feenarht nacewa Ahhhh lallai aunty kiyi sauri ki daga karta katse dai tafada tana dariya harararta tayi ta tashi tashige bedroom dinsu feenarht nayi mata dariya Assalamu alaikum wslm babyn yayanta murmushi tayi naam Yaya Ina wuni ya Mai jiki dasauki kiyi hakuri wlh ban fada Miki bah sai yanxu nasamu kaina saboda jikin Yaya gaskiya sai dai kawai sai dai mu daje dayi masa addu'a Allah sarki Allah yatashi tafadunsa Ameen ai idan kun dawo zamuxo dubiya tohm shikenan sai anjima yayi nasan yanxu dare yayi ko a chan eh wlh karfe 12 kai yakamata kaje kayi bacci tohm babynah gud night yakashe wayar murmushi tayi😊tare dawowa falon ta xauna feenarht na tsokanarta Amman tayi banza da ita har tagaji tayi shuru Dan tasan halin yayartata da miskilancin tsiya😍 Muku manage da wannan sai naji comments dinku taku a kullum akoda yaushe Nanah M Sha'aban🥰 love uh all💚💙💜 Ina matukar godia da irin addu'ar dakuke min 💙💜 KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼💙 Page 118-119 WASHE GARI Abbah da mommy neh zaune a cikin office din doctor Salim...bayan sun gaisa yagama dan rubuce-rubucen da zaiyi sai dago yafara magana Abbah a gaskiya fahid Yana cikin wani matsanancin hali wanda idan bai samu abinda yake so bah tohm zai iya rasa rayuwarsa kuma yana ta kokarin fadar wani suna abban yasaka karasawa sa...sa..sa abinda yake iya fada kenan dasauri mommy takalli doctor tabbas ranar da tataishi asibiti maganar karshe da tayi samira taji yace Abban yara tabbas fahid Samira yake kokarin fada dan ranar da nakaishi asibiti sunanta yafada a karshe... doctor Salim yace tohm mommy wace ce Samira idan babu damuwa Ina son ganinta Dan itace kawai zatasa aikinmu ya tafi yanda yakamata matarsa ceh mommy tafada a takaice matarsa kuma mommy Eh takara bashi amsa dan mommyn tashi cikin wani hali yanxu taya Samira zata yarda da abinda zasu ceh mata akan fahid din gani take kamar zataga takura mata zasuyi akan danta Abbah neh yabawa doctor Salim labarin auren Samira da fahid din tun daga farko harshe murmushi doctor din yayi ai takwana gidan sauki tunda tare kuke da ita ni nasan abinda zanyi akai Amman abbah idan bazaku damu bah Ina son ku turo min samirar zan mata magana babu damuwa sukayi masa godia suka tashi suka nufi hotel din da suke......... Kallonta doctor din yake sosai bayan sun gaisa yagama tsokanarta hajia Samira Ashe mun kunsan samun da... murmushi kawai tayi ta sun kuyar dakai daman abinda yasa nace kixo shine yayanki fahid a yanxu mah zai iya rasa rayuwarsa saboda irin halin da yake ciki dasauri ta mike tsaye tare da saka kuka Dan Allah ka kaini inganshi wlh idan ya mutu mommy zata iya rasa rayuwarta itama Kuma yarona zai taso maraya bashi da babah zauna mana ai kina da yadda zakiyi kisaka shi yasamu sauki insha Allahu zama tayi tare da cewa nikuma doctor eh ke nake nufi....tohm ta Yaya yawwah tahanyar ki kwana dashi domin idan yafara kokarin Kiran sunanki ki matsa sosai kusa dashi ki amsa tayi mamaki sosai da taji doctor yace idan yafara kokarin Kiran sunanta banganeh bah taya Yaya zai Kira sunana murmushi yayi yaceh ai kece musabbabin rashin lpyr dayake gabanta neh yafadi kenan saboda taki yafe masa shine zai jefa kansa a cikin halinnan tohm doctor na mince zanyi koma menene indai Yaya zai samu lpy tohm alhamdulillah insha Allahu zai samu sauki tayi masa godia ta tashi takoma hotel din hankalinta atashe tunda taji doctor yace saboda ita yayan yake kwance akarasa meke damunsa........ Saudat ceh kwance a daya daga cikin kujerun falon mamy tana tafaman chatting dasu bahijja Faisal neh ya shigo falon Dan tun ranar da aka daura musu aure da saudat din yau sati daya bai kara ganinta bah daya Aiko mah yace taxo Yana son ganinta cewa tayi ace bata taxo bah kallonta yake yadda tayi daire-daire akan kujerar kamar dakin uwarta fusge wayar hannunta yayi ta mike a fusace wani irin gigitatcen mari yayi mata har sau uku itama Yana sauke hannunsa akan fuskarta tarama dai-dai lokacin da mamyn tashigo dakin Dan tafita makobtansu matar gidan ceh ta haihu taje mata barka salati da sallallamai tafara yi saudat Faisal yanxu abin naku har yakai haka yamareki ki rama mijinki neh pha Kuma kaima matarka ceh saboda tsabar......saudat ceh ta fashe da kuka tare da rumgume mamyn tana cewa mamyn wlh Yana shigowa ya fisge min waya ya mareni shi yafara mari nah Ni babu ruwanah kunyiwa abbanku wannan bayanin Dan kuwa kunfi karfinah tafita taje dakin Abbah tafada masa komai yace taje takirawo masa su saudat din😂🙆🏽‍♀️ Anan zan tsaya yau tunda jiya babu Wanda yayi comments sai takwarata🥰❤️Kuma nace muku yawan comments yawan typing✍🏼🥴 💙❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban💙✍🏼 Page 120-121 BAYAN KWANA UKU Zauneh suke a cikin dakin da fahid din yake dukansu da yake yau ake saran zai iya farfadowa da taimakon Allah tunda samirar ta yarda tana zaune kusa dashi akan gadon da aka kwantar dashi ta rike hannuyensa tana shafasu a hankali idanuwanta akan kyakkyawar fuskarsa da ta rame tana ta shashshekar kuka kar tayi sanadiyar mutuwarsa pha saboda tunda akace Yana Kiran sunanta tayi matukar damuwa ko bacci bata iyawa saboda tsoron karta kwanta ace mata ya mutu kusan awa biyu da rabi kenan suna zaune suna zaman jiran ya farfado Dan doctor Salim yace daga ynx xuwa kowa neh lokaci zai iya farfadowa sumar gashinshi ta shiga shafawa a hankali hannunta na sakale danasa dan ko kadan bata son tayi koda motsineh Yaya katashi Dan Allah Dan annabi karka tafi kabarmu wlh na yafe maka har cikin xuciyata nake fada maka tana magana tana kuka ta kwanta a jikinsa tana cigaba da kukan😢 babu Wanda yayi yunkurin hanata dan doctor Salim yace komai tayi Kar Wanda yahanata a hankali sukaji yafara kokarin Kiran sunannata sa...sa..sami...mi dagowa tayi dasauri ta rike masa hannaye Yaya gani nan taba ni katashi kaji katashi....tafada tana jijjigashi hannunta dake cikinnashi taji ya rike sosai..... Zara-zaran gashi idanuwansa sai motsi suke ya tsun hannunsa Shima Yana ta motsi.....a hankali yafara bude idanuwansa kamshin turaren Samira nayi masa barka da farfadowa🥰Samira ganin haka tafara murna tana cewa mommyna Yaya yatashi Kinga kalleshi😊dukansu hamdala suka fara yi da godewa Allah....shi kuwa fahid yakafe Samira da ido wacce sai dariya take tana rike da hannunsa Kuma har lokacin hannunta na cikin sumarsa......... Jawota yayi jikinsa batayi wani kunkurin hanashi bah sai mah kara kwantawa da tayi a jikinnasa ta lunshe ido😌 Su mommy kuwa murna kamar su xuba ruwa a kasa su sha💃fita sukayi daga dakin ya rage daga ita sai Yaya fahid din🥰.....Faisal kabani mamaki ni duk a zuri'armu babu Wanda yataba daga hannunsa da niyyar ya duki matarsa Amman Kai yau gashi kayi bayan abin kunyar da kaja min a baya bai isheka bah sai ka kara jamin wani sai ya rushe da wani matsanancin kuka da sauri Faisal yakara kusa da abbannasa ya rike kafafuwansa Dan Allah abbah kayi hakuri wlh bazan kara bah kadaina xubar da hawayenka innalillahi wa'inna ilaihi raju'un na shiga uku Dan Allah abbah kayi min koma Mai zakayi min abban karka xubar da hawayenka saboda ni masifa zasu zamar min kayafe min shuru yayi sannan yace tohm idan har kana so inyafe maka karna karajin wani Abu yashiga tsakaninka da saudat na wulakanci ko Kuma duka kaga na farko saudat yar uwarka ceh Kuma yanxu a matsayin matarka take tohm Abbah insha Allah zanyi duk abinda kace tohm tashi muje Allah yayi muku Albarka cikin masifa da bala'i ummy tace haba malam abinda kake baya kyautawa watau zaka ware min da kace shishi kadai neh meh laifi bayan kuma itama tana da laifi sabida rashin tarbiyyah baa koya mata tarbiyyah bah ta dauki hannu ta mareshi bayan shi din a matsayin mijinta yake saboda ubanta Yana baka toshiyar baki dole ka kareta ka nuna ita bata da laifi ummyn Yara ni kike fadawa wadannan maganganun marasa dadi tashi yayi bai kara cewa komai bah ya shige bedroom dinsa shi kanshi Faisal baiji dadin abinda mahaifiyarsa tayiwa abban bah Amman yasan mommynsa indai ranta yabaci komai mah fada take Kuma idan ya nuna mata baiji dadi bah zata iya hucewa akansa Dan haka ya tashi yafita yakoma dakinsa saudat mah ta Kama hannun mamy suka koma bangaren mamyn kowa xuciyarsa babu dadi☹️ Yau anan zan tsaya sai Kuma Allah yakaimu gobe nagode sosai Allah yabarmu tare🥰💔 💜🖤 KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼💜 Page 122-123 BAYAN KWANA BIYU Fahid yafara samun sauki sosai dan har yakan iya zama yana kuma magana Amman bamai tsayi bah kullum Samira tana makale dashi dan ko kadan baya yarda tayi nesa dashi Koda na minti 1 neh sai da yazama tare suke kwana da ita......yau mah kamar kullum suna tare da ita gasu Mommy da doctor Salim suna dan taba hira sama sama Samira ta kalli Yaya fahid yayanah yau kwata kwata kaki cin abinci yakama kaci ko kadan neh wlh baby bana jin yunwa neh gaskiya ni sai kaci abinci taya bakaci abinci bah kace bakajin yunwa neh Flacks din da doctor yakawo musu daga gidansa tajawo farfesun Kai da kafa neh narago takalleshi tana murmushi😊 favorite food dinka neh mah murmushi Shima ya mayar mata baby Amman tare zamuci koh??Kai ta gyada masa alamar eh Dan ynx kullum tare suke cin abinci dashi haka tagama xubawa ta ajiye plate din suka fara ci a hankali a hankali abin sha'awa har suka gama...... Tun daga ranar da abbah yayiwa Faisal nasiha bai kara kokarin yiwa saudat wani abu makamancin rashin mutunci ko duka bah itama haka kullum zataje dakinsa da safe tagaisheshi ta Kai masa abinci da Rana mah haka da daddare mah tun Yana shareta har yadena yake Dan kulata har idan takawo masa abinci yakance mata ya gode Allah yayi mata Albarka ta amsa da Amin tayi ficewarta.......... Tagama shirya masa abincin ranarsa Dan yau tayi lating gamawa da wuri cous cous neh Wanda yasha alayyahu a cikinsa sai tayi miyar jajjage Tasha nama tayi dadi sosai wadannan abubuwan duk a wajen mamy takoya ta nufi dakin Faisal din sanye take cikin doguwar riga pink color Mai ratsin fari sai tasaka hijabi har kasa tashiga dakinnata da sallama bayan ta kwankwasa kofar dakin yayi mata ixinin ta shiga.....daga shi sai gajeran wando yake ko riga babu a jikinsa kallo daya tayi masa takawar dakanta gefe ta gaisheshi kamar yadda tasaba ya amsa ta dire masa tiran abincin a table din da yake tsakankanin kujerar daki tajuya zata fita a tsaye taganshi a bakin kofar toh yau Kuma tafada a cikin xuciyarta a fili Kuma tadanyi murmushi tace Yaya lafiya? Lpy klau yau Ina so ki tayani hira yafada tare da tura kofar dakin ya rufeta bata ceh komai bah ta xauna a kujerar da take fuskantar gadonsa....Shima zama yayi da yake kujarar mutanan biyu zasu iya zama......saudat ya Kira sunanta a hankali takalleshi tare da amsawa da na'am yaya💜Ina son ki manta da komai da yafaru a tsakaninmu mu gina sabuwar rayuwa Mai kyafta Ina so muxama abin kwatance ga al'ummah tohm shikenan Ni Daman komai yahuce tuntuni a gurina.....ya rike hannunwanta honey yanxu ki xuba Mana abincin muci koh?? Yaya ai sai dai Kai kaci naci nawa tuntuni yahade fuska ☹️ai kuwa sai kin kara idan bahaka bah ki dauki abincinki kikoma dashi bana ciii😟tohm zanci Amman kadan ta xuba musu abincin loma biyu taci ta ajiye spoon dinta sun dade suna hirarsu ta masoya sannan ta tashi ta tafi bangaren mamy dakyar Faisal din yabarta Dan haka yace tare yau zasu kwana tasamu ta lalabashi yabarta ta tafi......... Ummy tun daga ranar da abbah ya tarasu akan ya sulhunta su Faisal ya dauke mata kwata kwata ko abincinta yadena ci yade shiga dakinta tun tana tunanin na dan lokacineh Amman yanxu ta fahimci abin bana wasa baneh duk tabi tadamu gashi Faisal din datake abin akanshi ya silale yabarta a ciki😂😂 Amman dole taje ta dai daita nata auren dan yanxu ta saduda ta hakura Faisal din mah gashi yanxu yadai daita da matarsa ta nufi dakin abban bayan tagama yi masa tuwo miyar kuka Wanda yaji kifi busasshe Dan abban Yana son tuwo d daddare😌💚 💜🤎 KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼🤎 Page 124-125 BAYAN WATA DAYA Jikin Yaya fahid yayi sauki sosai kamar bai taba yin wani rashin lpy bah....yau yakama zaa sallameshi doctor Salim kuwa da yaga yasamu lapiya yaji matukar dadi Amman yaso fahid din yaxauna ana shida matarsa mommy ta nuna gaskiya bazata iya barin Samira ita kadai da tsohon ciki bah....tunda yanxu cikin yakai watan haihuwa akoda yaushe zata iya haihuwa babu yanda ya iya haka yabarsu suka biii jirgin karfe 3pm na yammah,....Ahmad tun a hanya yayiwa bilkisu text suna hanya...fahid kuwa Sam yaki barin Samira ta xauna kusa da mommy sai dai kusa dashi😊 A bangaren su Faisal kuwa yanxu wata iriyar soyayyah yakewa saudat din wacce bazata misaltu bah ita kuwa mamaki take mutumin da yace mata bazai iya zaman aure da ita bah shine yanxu yake yi mata soyayyah kamar zai cinyeta😂💔Tana zaune a dakin mamy kamar kullum tana Dan daddanna waya zama yayi kusa da ita bayan yayi sallama ta amsa masa honey yau shine ko kixo kiga lpy ta koh???ajiye wayar tayi Kai dear naxo pha Naga dakinka a rufe zan Kai maka breakfast yadafe kansa ohhh sorry wlh naje office neh akan wata shari'a da zamuyi hmmm kawai tace yakalleta sosai honey lapiya kuwa koh nayi laifi neh yatambayeta cikin damuwa😟Aa abinda tace masa kenan☹️Ai daman baka damu dani bah har katafi aiki Amman ko text bazakayi min zakaje aiki bah sai yanxu....yanzun mah zance neh yabiyo yasa har naji kaje aikin..... murmushi yayi Am really sorry honey yafada tare da janyota dasauri ta zame tare da nuna masa bedroom tana fadar mamy na ciki....cikin rada take maganar toh mene tazaro ido ni kam babu ruwana dariya ceh takwace masa matsoraciya kawai ni dai ayi hakuri kaina bisa wuya nah🙏toh shikenan komai yahuce Ni wlh gurin abbah mah zanje nagaji dasauri takalleshi dame kagaji???taje famasa tambaya ohhh tambaya kike mah hmmm da zama ni kadai yakamata akai min kehh Kuma inbaso ake in haukace bah🥰harararshi tayi tohm ai nasan bazaka iya bah Bismillah kaje kafadawa Abban cikin dariya take maganar😁Awww haka kikace zaki Sha mamaki kuwa nan da kwana biyu ki shirya a dakin mijinki zaki zauna baa dakin mamy bah tohm ai ki yanxu mah a shirye nake indai kaje kafadawa Abban tohm zan bika hmmm watau kehhh Naga alama a wasa kika dauki abin koh ehmn tabashi amsa a takaice shikenan honey ni kam Bari in tafi bacci nakeji sau da tadan taka masa xuwa bakin kofa sannan tadawo falon tayi kwanciyarta mamy duk tana jinsu kawai tayi musu shuru neh Kuma daman abban yana da niyyar saudat din ta tare a dakinta....... Yau su Anni da baffah zasu xo iyayan daddy babu abinda kakeji a gidan yana tashi sai kanshi ana tafaman girke girke samira tana ta dauki suxo tagansu dan basu taba haduwa dasu bah duk xuwan da suke tana makaranta 💜🤍 KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban❤️✍🏼 Page 126-127 Bahijjah tun da Yaya Ahmad yayi mata text yace suna hanya washe gari da sassafe suka fara shirin xuwa kano da ita da feenarht sai Yaya fauxan sunyi kyau sosai anko sukayi na wani material kofi colour mai rafin fari fari a jikinsa shi Kuma Yaya fauxan shadda yasaka xuwan xumah 8pm takwas nasafe suka gama shiri a motar Yaya fauxan zasuje suka nufi hanyar Abuja....... Yaya fahid neh zauneh akan kujera Yana bin matarsa da kallo duk inda tayi idanuwansa nakanta ga cikin yayi tirtsetse da kyar take iya tafiya taci doguwar riga tasaka baby pink color da duwatsu akayi aikin rigar tayi mata kyau sosai xuwa tayi ta xauna kusa dashi tana tabe fuska.......baby kin gaji koh??Aa kawai babynka neh ya dameni tafada cikin muryar shagwaba🤗Ayyah tohm ai Kun kusa rabuwa dai kwana nawa neh zakiga kamar baa bah yayi maganar cikin kwaikwayar muryarta😌 murmushi kawai tayi hmm Yaya watau harda kwaikwayata koh??yawwah karfe nawa su Anni zasuxo neh nifa so nake suxo nagansu kasan bamu taba haduwa bah duk lokacin da zanxo ina makaranta Kuma kasan bakwana suke yi bah kafinna dawo sun tafiyy shiyasa nace yau bazanje bah🥰Aww ai kin daina xuwa makaranta sai kin haihu kin yaye min yaro sannan daa a wannan yanayin zan barki kije makaranta nakuda takamaki Ahhh lallai sweetheart😇❤️Kinga ai suna da dan nisa a yola suke ai yanxu sun kusa isowa xuwa karfe 5pm na yammah zaki gansu yau mah aunty binta zataxo😊yakarasa maganar tare da kamo hannunta Eh yayana nasani ai mommyna tafada min tun jiya harda babbar 'yarta ai su Anni zasuxo da ita kaga itama bansanta bah kawai a gurin mommy naji sunanta Asnamint🤩yeah ai sunanta Asma'u su Anni neh suke kiranta da Asnamint shineh mommy take cewa itama haka🥰Ohhhh nagane yau banga kawuna bah kehhh wannan kawunnaki bansan duniyar da ya shiga bah yafada Yana harararta dariya tayi Ohhh kayi Yaya irin wannan harara haka sai kasaka xuciyata ta tsinke aiii Bari inje in kwanta inajin bacci kuma bayana ya rike min tafada yanayinta ya canxa lokaci guda....kallonta yayi sosai ko nakudarce baby Wlh bansani bah kawai naji bayana yarike lokaci daya Kinga tashi muje Asibiti ai abin bana kwanciya baneh da taimakonsa ta tashi da kyar dai dai lokacin mommy tafito daga dakinta nufosu tayi dasauri lpy babban yayah mayafaru Samira koh nakudarceh tana yarfe hannu tace mommy bansani bah wlh koh itace mommy nakuda ceh dan muna cikin hira lokaci daya yanayinta ya canxa yanxu asibiti zamuje tohm ai nima biyo ku zanyi muje tare daman da mayafinta a jikinta nufi harabar da suke ajiye motocinsu mommy da Samira suka shiga baya shi Kuma fahid ya shiga mazaunin driver yaja motar da gudu suka nufi asibiti..... Anan zan tsaya tunda shekaran jiya danayi banga anyi comments da yawa bah. Kuma Daman kunsan yawan comments yawan typing✍🏼✍🏼❤️much love ❤️💜 KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban💜✍🏼 Page 128-129 Cikin minti 30 fahid ya isa asibitinsa saboda irin gudun da yake yi😇Yana xuwa ga wasu nurses nan suna jiran isowarsu da gadon daukar mara lpy shi ya dauketa ya daurata a gadon.......suka nufi labour room da ita suna shiga room din haihuwa taxowa Samira gadan gadan hannun fahid din takama tana fadin Yaya kataimakeni zan mutu.....tausayin matar tasa yakamashi tabbas Yana tsananin son Samira akanta yasan menene so....yasan dadinsa....Kuma yasan zafinsa😁da dayadda zaiyi yamaido da haihuwar kansa da yayi Dan bayaso Yana ganinta cikin wahala🥰yakasa tabuka komai kawai sai kallon matar tasa yake hannunwansu a rike da juna Yana ta lallabata Amman Ina Samira bata San mah Yana yi bah😟cikin awa daya ta haihu bayan doguwar nakudar da tayi ta tsawan awa biyu da rabi Yan biyu neh mace da namiji murna a gurin fahid baa magana bayan an gyara jariran ya daukesu yafita dasu dan ya nunawa mommy yaransa🤗😇"mommy" tunda ta karbi yaran takura musu ido yaran suna tsananin Kama da fahid har kamar mah tabaci sosai Kai Masha Allah wannan yaran dagani babu tambaya suna tsananin Kama da Abbansu mommy ta fada tana murmushi😊sunkuyar da kansa yayi Shima Yana murmushi wayarta dauko tashiga Kiran Yan uwa da abokanan arxiki tana fada musu Samira matar fahid ta haihu yanxu kafin mint 30 asibitin ya cika da mutane harda su bilkisu dan Basu dade da zuwa bah akace musu su mommy suna asibiti Samira ceh zata haihu......su bahijjah kuwa ai kafin kowa yaxo sukaxo ita da ra'isa GIDANSU FAISAL Tana xaune a dakin tayi shuru dan yau zaa daurawa Abbah Aure tare da innah wacceh take yi musu aiki babu Wanda yasani daga ita sai Abban.......innar da ta nuna rashin kin amincewarta Amman saudat taje ta dinga yi mata magiya harda kuka akan ta amince ta auri Abbannata shineh ta amince hmmm tasan tabbas mommy idan da abinda ta tsana a duniya tohm kishiya ceh dan ko wata taji ance mijinta yakara aure bazata kara gaisheshi bah Kuma zata dauki karan tsana ta dora masa tasan idan har taji harda sa hannunta kayi mata kishiya zata iya tsine mata ya dade a tsaye a gabanta amman kwata kwata Bata sani bah ta lula duniya tunani da tashin hankali zaunawa yayi tare da dafata honey dasauri tadago tare da kakalo murmushin yake naam darling meyafaru dake neh kwana biyu naga kamar kina cikin tashin hankali kuka tafashe dashi tare da rungumeshi🥺 ❤️💚 KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼💚 Page 130-131 Ta dade tana kuka bai iya ce mata komai bah sai da yabari tayi Mai isarta sannan ya dagota fuskarsa na nuna tsantsar damuwa cikin muryar rarrashi yake ce mata Honey kiyi shuru ki fada min wai meyafaru hankalina ya tashi pha.....dan naga tunda nace miki gobe zamu koma gidanmu Naga kamar bakyau cikin walwala koh kin dena sona neh dasauri ta girgiza mishi Kai tana fadar Aa darlin wlh I luv uh with all my heart❤️💋Kuma Ina matukar farin ciki da zamu koma gidanmu koh ynx mah kace in tashi mutafi zan bika cikin farin ciki💃 Darling Abbah neh zai kara aure Kuma nice nan nayi hadin auren wlh nasan idan mommy taji zata tsine min shine hankalina ya tashi dan mommy tayi matukar yarda dani😢 subhanallillahi honey kinsan pha mommy bata son kishiya saboda me yasa kika bada shawarar ayi mata kishiya yaushe zaa daura auren Abban??? Yau neh inagama an daura dan 10 na safe suka ceh ynx kuma 11🥴Ajiyar xuciya yayi tare da janta a jikinsa kinga kidena kuka zamu rufe zancen nan babu Wanda zai san ke kika hada auren Abban mah nasan bazai fadawa mommyn keh kika hada auren bah tohm shikenan darling dafatan kin shirya kayanki dan gobe 12 mah muna gidanmu.... murmushi tadan yi eh tun jiya....Masha Allah honey suka dan taba hirarsu ta ma'aurata sannan yatashi ya tafi..... Zukar tabarshi yake Yana furzarwa hayaki duk ya tunnike gurin rike yake da bindiga tabbas bazai taba barin Samira bah tunda taxo gidansu yaji Yana sha'awarta kuma yanxu lokacin neman kudine ya kyaleta a wanchan lokacin Amman yanxu dole saceta kota wace iriyar hanya ceh domin ya jefi tsuntsu biyu da dutse daya nafarko zai saceta da niyyar kidnapping... nabiyu Kuma yacika dadadden burinsa akanta.duk irin yanayin da Samira take yana sani dan ko motsi tayi sai anfada masa....yatura wata mara imanin da taje tashigewa samirar domin tahaka neh zai samu ya saceta cikin sauki...... Karfe 5:30pm na yammah dai-dai su Anni suka sauka a cikin asibitin dan tun suna hanya aka kirasu a waya akace Samira ta haihu suna asibiti... Kayi musu jagora har dakin da samira take hutawa tsayawa Anni tayi cak tana karewa yarinyar da aka Kira da Samira kallo tabbas wannan yarinyar kama suke da yarta Aminatou kamar antsaga kara....Aminatou tafada dai-dai lokacin data yanke jiki tafadi... Samira wacceh take a xauneh Yaya fahid Yana kusa da ita yana bata lbr ta firgita jin Annin ta Kira sunan innarta "Abbah"kuwa Yana jin lbrin kanwarsa Aminatou Dan tun Yana karami Anni bata da lbr sai na Aminatou Amman bai taba ganin hotonta bah Amman meyasa Anni takira sunanta Kuma tafadi ya jijice kwarai dasauri yakarasa gurinta yana fadar Umar kirawo doctor Yaya fahid neh yakaraso ya ciccibi Anni Kai tsaye emergency room yakaita baffah kam bai kalli inda samirar take bah hankalinsa ya tashi matarsa tafadi Dan duk lokacin da taga wata yarinya fara sai tace yarta ceh Aminatou.....Allah sarki😢 Ana zan tsaya sai mun hadu a next page Taku a kullum a Koda yaushe NAANAH KHADEEJARH MUHD SHA'ABAN 💜❤️ KADDARATA😔✍🏼 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏼💜 Page 132-133 Kusan Awa biyu kafin likitoci su samu su shawo kan Anni ta farfado Amman tana farfadowa da Kiran Aminatou tafara fahid ya rumgumeta Yana kuka haba Anni so kike murasa ki kinsan dukanmu nan muna tsananin sonki Kuma mun damu dake......Aminatou wlh Naga yarinyata sanda na shigo dakinnan tana zaune kana mata magana....dasauri fahid yadan daga Anni Yana fadar Anninmu kina nufin samirah Ai ita ceh matata Kuma ba sunanta Aminatou bah yafada cikin muryar da take nuna zallah damuwa da yake ciki......Abbah da yake zaune kusa da Anni yace Kai fahid je ka taho da Samira domin taganta Dan itama samirar tadamu sosai......babu musu yafita yaje dakin da samirar take ita da mommy neh da Kuma sauran mutanan da sukaxo asibitin......yakamo hannun Samira suka nufi dakin da annin take harda sauran mutanan "mommy"ceh a gaba itama tana rike da hannun samirar rike da jaririn namiji a hannunta Yaya umar ya dauki jaririyar shi Kuma......... Suna shiga dakin karaf idanuwan baffah akan Samira Wanda yayi tagumi akusa da gadon da Annin take a Kan kujera....Dan yarasa mah meke yi masa dadi...mikewa yayi a firgice Yana nuna Samira Amintou.. Aminatou kece ..kuka Samira tasaka tana fadar Ni ba sunana Aminatou bah sunan Innah tace kuma tamutu.....Dan Allah Yaya kafada musu ba sunana haka bah😔yahaka yakarasar da ita har inda suke ya zaunar da ita a kusa da Anni.....Yaya umar neh yace baffah tabbas bah sunan Samira Amintou bah sunar innarta ceh haka Dan ta taba bani labarin cewa Anni da baffah iyayen innar an nemesu baa gansu bah tun kafin a haifeta suka bata Kuma babu inda baayi cigiyarsu bah Amman baa samesu bahh....baffah yace umaru ai mune Ashe da rabon bazamu gana da Aminatou bah sai yasaka kuka yarinyar arxiki Mai biyayyah itama Annin kuka take sosai.....ita kuwa Samira farin ciki yakamata kenan wadannan neh iyayen innarta shikenan itama tana da danginta💃❤️ta rumgume Annin tana fadar kidaina kuka kenan yanxu bakwa farin cikin ganina Ai nima bah kamarmu daya da innah tah bah tohm ku dauka tamkar ita ceh Annin ta kamkameta tana fadar Ina matukar farin ciki dakema kuka ganki sosai da sosai kawai muna kukan mun rasa yarinya Mai biyayyah da hakuri Amman dafatan kema zakiyi koyi da halinta..domin idan kikayi koyi da halin mahaifiyarki kin gama dacewa duniya da lahira eh Anni zanyi insha Allah......Abbah yayi murna matuka Ashe Samira yar kanwarsa ceh shiyasa yake jin yarinyar araansa Ashe ita jininsa ceh....fahid mah haka Dan farin cikin da yake bai boye bah kana kallan Kan fuskarsa zaka San Yana cikin farin ciki mara misaltuwa..... BAYAN KOMAI YALAFA...Samira take tambayar Anni....innah ta bata taba ce min tana yaya bah Amman nan kince Abbah mah danki neh Kuma Aunty binta mah haka.. hmmm 'yata ai wannan lbr neh Mai tsaho ki Bari idan mun koma gida zan Baki lbrin komai.....tohm shikenan.....su bilkisu kuwa bayan sun duba Yaya fahid Kuma sukayi wa Samira barka suka fara Shirin tafiya a xuwan sai bayan suna zasu dawo... Ta rike wuyan rigarsa tana ta zazzaga masa ruwan Ashar da masifa tunda aka daura auren bata sani bah sai yau... Yau din mah kamasu tayi a dakin abban tadawo daga gantalinta take masa ihu tana ce masa mazina ci shine yake fada masa ya aureta matsayinsu daya da inna larabawa shi bah mazinaci bah Dan bah taba xina bah ko kema zakiyii min shaidar haka ganin idan yabarta Zata iya illatasu yasamu yatura dakinta ya rufe da key Wannan page din bashi da wani yawa kuyi manage dashii plxxxx Nice dai taku a kullum NAANAH KHADEEJARH MUHD SHA'ABAN 💛💚KADDARATA😔✍🏾 Story nd written by Nanah M Sha'aban🥰✍🏾 Page......🤪 Kuka take sosai Faisal Yana tafaman rarrashinta da yake yau watansu daya da tarewa kankameshi tayi tana tafaman shashsheka cikin shashshekar take cewa darling kaji irin halin da mommy ta tsinci kanta gsky ban kyauta mata bah tayi matukar yarda dani Amman na yaudareta anhada Baki dani anyi mata abinda tafi tsana a cikin fadin duniyar Nan....... Bubbuga bayanta ya shiga yi Yana rarrashinta da maganganu masu dadi🥰😇tayi matashi da kirginsa sun dade a haka har bacci yayi awan gaba da ita dayake Daman dare neh ya dauketa yakaita dakinsa ya kwantar da ita Shima ya kwanta ya lillibesu da bargo mai taushi😌🤩 BAYAN KWANA DAYA Abin mommy tun abbah Yana tunanin na dan lokaci neh Amman yanxu mommy abin ya citira dan tunda yasamu ya rufeta a daki abi ya juye yazama hauka..... Dan ynx har yakai tana cisgar gashin kanta tana ciiii duk ta farfasa kayan dakin gaba daya jikinta kuwa duk ciwo neh Babu komai a jikinta Dan duk ta yayyagasu Abbah yakirawo Asibitin mahaukata bayan yasaka mata Kaya da kokawa tana ta tonawa kanta asiri Kuma tana zagin Abbah Kai abin Babu dadi su bahijjah sai kuka suke Suka tafi da ita Asibitin dan a binciki lpyrta.....Babu Wanda yafadawa saudat Dan Abbah yace karsu sake su fada mata Dan Shi yasan abinda ta shuka Shi tafara girba ..... Yau su Anni Suka koma gida yakama sauran kwana biyu ayi sunan Samira yaron namiji akasa masa shurac macen Kuma taci sunan innar Samira Aminatou Fahid kuwa Rai da Rai suna tare Samira da yaransa Yana nuna musu zallar soyayyah ita kanta samirar tana tsananin jin Fahid din a ranta ga wata iriyar soyayyarsa da take ji a cikin xuciyarta💔 ko dai dai da minti 1 neh Bata ganshi bah sai taji xuciyarta duk Babu dadi😕😟Zahra da fauxiyyah sunxo tun ana sauran kwana biyu su dawo saboda zasuje wani bikin Yan uwansu bazasu samu suxo suna bah🤩 Taji matukar rashin Jin dadin da Basu samu damar xuwa suna bah Amman Babu yanda ta iyahhh.. Zaune suke Dan Anni ceh ta tarasu yau takeson tasanarwa dasu Abbah ko wacece ita da Kuma yanda akayi Basu Suka rabu da Abbah tun Yana karami😧🤕 Yawan comments🤩💔yawan typing✍🏾💚 Taku a kullum akoda yaushe M..Sha'aban💚💜💙 💚💙 KADDARATA😔✍🏾 Story and written by Nanah M Sha'aban💔✍🏾 Page 136-137 WATTPAD@Naananciey Nidai sunana Radiyatu Abdullahi yar asalin garin yola ceh muna da rufin asiri dai dai gwargwadoKamar yadda ynx kuka sani ibrahim, Aminatou,binta dukkansu 'ya'yana neh muyi auren soyayyah da baffah dan yaxo garinmu siyar da dabbobi Kamar yadda yake ya siyo dabbobi ya kai wani garin ya siyar yanuna yana Sona da daure Amman iyayenah Suka nuna bazasu iya bashi aurena bah saboda shi din bah danginmu baneh domin gidanmu auren dangi akeyi mana gaba daya😇na shiga halin tashin hankali domin a lokacin soyayyar baffah ya riga da tayi xurfi a cikin xuciyata💔gashi Kuma iyayenah sun yanke shawarar zasu aura min dan uwana inuwa......wani irin baki ciki na shiga domin nasan inuwa kwata kwata bashi da wani hali mai kyau na shiga tunanin wai yanxu saboda tsabar rashin tausayi irin na iyayenah bazasu aura min mutumin kirki Mai hali Mai kyau bah zasuje su aura min mara tarbiyyah.... Saboda tsabar akida tasu wai auren xumunci...auren xumunci koh auren dole😨 wannan dalilin yasa na yanke shawarar nafadawa baffah kawai mu gudu muje muyi aurenmu a ranar na kirawo babbafa nafada masa shawarar da na yanke yanuna min kin amincewarsa ya shiga yimin nasiha Amman inaaaaa....xuciyata a lokacin ta riga da tarufe bana iya gane komai bana ji bana gani🥰haka nakoma Amman nashiga hada kayana dan wlh ko baffah bai xo munje an mana aure bahhhh tohm wlh ita zata gudu dan bazan bari a aura min shi bah Ina gama hada kayana dana tabbatar su Ammi duk suna dakinsu nafito dasauri nah nasamu Babu kowa a bakin gate....Ina ta sauri na nufi bakin titi Ashe baffah bai tafi bah ya tsaya wajen abokinsa da yake Babu nisa da gidan abokinnasa da gidanmu sun fito zai rakashi bakin titi ya hangoni.....yacewa abokinnasa yakoma zai karasa da kansa sukayi sallama.....yabiyo bayana Yana ta faman Kiran suna dana juya naganshi naji matukar dadi dan kuwa koh yaki koh yaso dole yahakura in bishi......bai ceh min komai bah yakarbi akwatin hannuna tare da ce min mutafi murna kamar ta kasheni Muka karasa babban titin garin yola Muka shiga motar garinsu fayauna🥰🥰😍 Anan zan tsaya jiya baayi comments da yawa bah😟gsky idan Kuna son typing Mai yawa tohm a dinga comments dan so nake mugama wannan littafin a cikin month dinnan 💔💙 KADDARATA😔✍🏾 Story and written by Nanah M Sha'aban💙✍🏾 Page 138-139 Kwananmu uku a mota sannan muka isa garinsu baffah kamar yadda kuka sani sunan baffah na gsky bukar Ismail iyayensa suke kiransa da baffah shine duka garin suma suke kiranshi da haka.....koda muka isa garin sai da muka hau mashin guda biyu sannan yakarasa damu cikin kauyennasu....iyayen baffah sunyi farin cikin gani na Dan Daman baffah Yana Basu labarinah sai cemusu yayi kawoni yay na gaishesu nan da kwana uku zai mayardani gida....kallonsa kawai nayi a xuciyata nace kaga wanda zai koma maka gida😕naji dadin zamana a gidansu baffah kwarai saboda iyayensa suna kula dani kullum cikin ciki nama nake da Kuma duk abinda zan bukata na more rayuwa ruwa mah bana shan na randa sai pure water da naga abin yayi yawa nace musu Dan Allah su daina su bari na dinga cin duk abinda suke ciiiii......Sam innah ta nuna rashin Amincewarta Babu yanda na iya haka nakasance cikin kyakkyawar kulawa harta tsawan kwana uku😍 Kullum baffah sai ya aika a kirani domin yasamu ya lallabani ya mayardani gida...Amman inaaa naki bashi wannan damar domin nii naga gurin zama... Muna zaune da innah kamar kullum Ina tayata gyaran kayan miya dan yau na yanke shawarar nafada mata komai a daura mana aure da baffah anan take na zaiyana mata da komai nadora da cewa innah Dan Allah ki taimaka min karna koma gidanmu ni wlh nafison zama anan nakarasa maganar Ina shashshekar kuka rumgumeni innah tayi tana bubbuga bayana ta shiga rarrashina.....ta shiga yi min alkawarin bazan koma gida bah tunda bana sooo Kuma zata bada goyon bayan aurena da baffah....nashiga cikin matsanancin farin ciki shikenan yanxu burina yakusan cika nafada a cikin xuciyata💃🏾💃🏾💃🏾 Koda mahaifin baffah yaxo innah tafada masa duk abinda nafada mata yanuna rashin Amincewarsa Yana fadar yazama dole akomar Dani gida idan iyayanta sun amince baffan ya aureta sai a daura auren Amman ni bazaayi wannan al'amarin Dani bah...innah tasamu tashawo kansa da kalamai masu taushi da jan hankali yanxu idan muka ceh zamu mayar da ita zata iya cewa zata gudu bamu san hannun wanda zata fada bah Kuma muma tamkar iyayeneh a gurinta dan haka ni a gani nah kawai a daura musu aure da wannan yaron shine masalaha wadannan maganganun da innah tayi shineh yasa ya yarda Kuma aka tsayar da ranar daurin aurenmu ranar asabar idan anyi sallah la'asar...... Fans kuyi hakuri jiya bansamu nayi muku post bah Ina busy neh Amman Kuma da rashin comments dinku mah saboda nace yawan comments yawan typings💃🏾✍🏾🥰 💙💗 KADDARATA😔✍🏾 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏾💔 WATTPAD_@naananciey Page 140-141 Yau yakama zaa daura aurena da baffah tun asuba gidan ya cika da Yan kauyan ana ta hada hadar biki masu gulma nayi masu yi musu fatan alkhairi nayi.....bayan sallar la'asar aka daura aurena da baffah nayi farin ciki matuka Ashe wannan ranar zataxo hmmm🥰innah tasaka aka siyo min tsadaddun kaya nasaka kwana akayi ana bikinmu da yake tsarin kauyenneh indai ana biki sai a yi kwana biyu ana abu daya.... WASHE GARI Aka kaini gidan da baffah ya gina babu nisa da gidan innah wajen karfe 3 nadare Haka rayuwarmu ta cigaba da tafiya _cikin farin ciki ranar da nacika wata uku a gidan baffah_ laulayi yasakoni a gaba...gidan innah nadawo da zama saboda jikinnawa yayi tsanani sosai kuma shi baffah bah mazauni baneh kuma rashin lafiyar tawa ta hanashi xuwa koh ina...shiyasa na yanke shawarar nakoma chan inyaso shi yacigaba da xuwa naman kudinsa sai idan yadawo sai inkoma....cikina ya shiga wata na tara da yan kwanaki akoda yaushe zan iya haihuwa nashiga baffah yadena xuwa ko Ina kullum muna tare dashi🥰💃🏾ranar wata laraba da daddare nakuda takamani dasauri baffah yaxo ya kirawo innah taxo tabani wasu jikakkun tsumi ba'a fii minti 10 bah na haihu yarana mace da namiji Yan biyu Plxxxx ku Kara hkr daniii da rashinn yawan typing kwana biyu ina busyyy neh 💗💔 KADDARATA😔✍🏾 Story and written by Nanah M Sha'aban✍🏾💔 Page 141-143 Ranar suna yara suka ci suna Ibrahim da binta ansha shagalin suna sai kusan karfe 3 nadare kowa ya watse aka barni dagani sai innah baffah kuwa tun ranar dana haihu yakoma shagon da abokinsa shu'aibu yake acewarsa gwanda ya tafi ya dinga zuwa kullum bayan suna yadawo dan tunda na haihu kullum haka gidan yake cika dankam da jama'a......... BAYAN SUNA DA KWANA BIYAR..... Innah ta shiga gidan makobciyarmu anyi mata mutuwa ina zaune ni kadai a tsakar gida su Ibrahim suna gefena na kwantar dasu suna bacci inajiran dawowar baffah naji anyi sallama na amsa macece bakuwar fuska ta shigo nayi mamaki kwarai da gaske dan ni ban taba ganinta a cikin garin bah..nayi mata ixinin da tashigo ta xauna..ta xauna kusa da su Ibrahim tana kallon yaran tsawan Yan mintina ban kawo komai a raina bah nace mata bari na debo mata ruwa tace min tohm na tashi nashiga dakin baffah dan ruwan dakinmu yakare fitowar nan danayi rike da kofin ruwa a hannuna naga babu wannan bakuwar Kuma Babu yarana na saki kofin na kwala wani irin gigitatcen ihu na xube a kasa sumammiya dai dai lokacin baffah ya shigo gidan yakaraso gurina da dasauri ruwa ya yayyafa min na farfado Ina wani irin nishi danaga baffah na kankameshi tare da rushewa da kuka Ina fadar yaranmu...yaranmu tasace mana su...dasauri ya dagoni Yana cewa Mai kike cewa neh Ina su Ibrahim anan nabashi labarin duk abinda yafaru da sauri ya tashi tare da fita dasauri bayan tambayeni kalar kayan danaga matar tasaka nafada masa..... Kusan kwana uku ana Neman wannan matar da yarana Amman Babu ita Kuma Babu labarinta nazama abin tausayi dan ko abinci bana ciii bani da aiki sai kuka bani da magana sai ta yarana.... Baffah ya shiga cikin matsananciyar damuwa ganin irin halin da nake ciki haka kullum cikin rarrashina yake da bani baki da kalamai masu dadi....Haka Muka cigaba da rayuwa cikin kewar halin yaranmu ya tunanin sun mutu neh koh suna raye😭har Allah yabani wani cikin ban sha wata wahalar laulayi bah😉haka na cigaba da rainoncikina har Allah ya saukeni lpy na haifi yarinyata mace💃🏾ranar suna yarinya taci suna Aminatou daaa binta zaa saka mata innah tace asaka mata suna kanwarta dan ita kullum maganar ita ceh tana ji a jikinta su Ibrahim suna raye kuma insha Allah wata rana zamu hadu dasu...idan tana fadar haka sai naji xuciyata ta min zafiiii hawaye na xuba a idona...... Kullum Ina rike da yarinyata duk inda zanje ina kankame da ita dan gani nake itama zaa iya xuwa a sace min ita😕 Ranar da muka aurar da Aminatou ga bukar nayi farin ciki dan bukar mutumin kirki neh kowa Yana fadar kyawawan halayyarsa...ranar wata Alhamis muna xaune ni da baffah Yana cin abincinsa kawai mukaji kwata kwata bama son zaman garin burinmu kawai mubar garin haka baffah koh hannunsa bai wanke bah bamuyi wani tunanin dibar kaya bah kawai Muka Kama hanyarmu ta barin garin Muka isa tasha bayan munyi tafi mai tsawo dan mun mah fita daga cikin garin sai sannan muka samu sauki...nashiga tunanin idan Aminatou da innah sukaga ji labarin bama nan zasu shiga tashin hankali mara misaltuwa nashiga tausayawa kanmu Dan nasan wannan duk a cikin KADDARATA neh Anan zan dakata sai naji comments dinku🥰😊 ________💚💔 *KADDARATA* 😔✍🏾 Story and written by *Naanah M Sha'aban* 💔✍🏾 Page 144-145 Wani direba neh naji Yana fadar motar garin gombe batare da nayi tunanin kudin motar da zaa ceh Mana bah na Kama hannun baffah muka nufi motar..... Direban ya bude mana motar muka shiga sai da motar ta cika sannan direban ya shigo motar yaja Muka dauki hanyar gombe....... Gudu kawai direban yake Kamar zai tashi sama har mutanan motar Suka shiga yi Masa magana akan yayi tuki hankali Amman ni ko kadan ban damu bah dan hankalinah baa gurin yake bah kwata kwata baffah kwa tunda Muka shigo motar hawaye neh kawai yake xuba a idanuwansa😭ynx shikenan yarabu da kowa nashi kenan..... Kallonsu take kawai gabanta na faduwa abunda yafaru shekaru Ashirin da biyar yafado mata tabbas duk da irin yadda matar ta chanja Amman bazata taba manta kamanninta bah koda ace tazama tsohuwa tukuf yau zata fada musu gskyr komai ko zata samu hankalinta ya kwanta da nauyin da ta dorawa kanta..... Jinayi an dafani dasauri na juya mukayi ido hudu da wata mata tadan manyanta Amman irin yadda naga tana yi min kallon sani yasa nadan saki fuska nace mata sannu ta amsa min da ywwah har lokacin hannunta nakan kafadata Radiyatu Abdullahi koh??dasauri na kalleta tare da cewa eh....nasan Baki ganeni bah Amman idan zaki iya tuna matar da taxo ranar da yaranki Ibrahim da binta Suka bata.....wata iriyar zabura nayi cikin fushi na cukumeta Ina fadar Ina yarana ganin zata tara mata mutane nashiga cewa bani bah ceh baffah wanda farin ciki ya cikashi dan tunda matar tafara magana ya fahimci so take tafada musu inda yaransu suke....yakama ni Yana fadar yi hakuri radiyatu...kila yau Allah ya amsa addu'armu da muka dade muna yi...Dan Allah baiwar Allah fada Mana Ina yaranmu suke ki dubi girman Allah ki fada mana.....ramatu ta juya taga duk mutanan cikin motar kowa harkokinsa yake saboda daman bah da hayaniya baffah yake magana bah nice daman nafara kuma ya dakatar dani Nice taka a kullum akoda yaushe NAANAH KHADEEJARH MUHD SHA'ABAN ___________ 💔💚 *KADDARATA* 😔✍🏾 Story and written by *Naanah M Sha'aban* 💔✍🏾 Page 146-147 Ajiyar xuciya tayi tace kuyi hakuri nayi babban kuskure Amman wlh ba yin kaina baneh sharrin shaidan neh da Kuma son xuciya Amman ynx wlh nayi nadama Kuma yaranku sunanan lpy klau Ibrahim mah Yana aikinsa a Abuja har yayi aure mah binta ceh dai ake shirin yin bikinta nan da sati biyu..... Sani akayi insace suuu Kuma bakowa bace illah zulai Yar uwarka tafada tana nuna baffah tabani kudi masu yawa tace intafi dasu in tabbatar ankashe su ni kuma lokacin dana tafi dasu Imani yashiga xuciyata naga bazan iya kashesu bah haka natafi dasu gidana nahadasu d yarana na sakasu a makaranta takarasa da nayi niyyar dawo dasu Amman tayi min barazanar indai na tona mata asiri koh nadawo da yaran banyi abinda tasani bah zata kasheni shiyasa ban dawo dasu bah takarasa maganar tana kuka...... Mutuwar zaune mukayi dagani har baffah jin zulai ceh tasaka aka sace mana yara ni dai a iya zamana a kauyen babu wani abun da yataba shiga tsakaninmu da ita....... Zulai pha kika ceh baffah yafada cike da mamaki🤔😧 Eh ita ceh.....tohm ynx Ina su binta suke natambaya suna gombe gurin iyayenah Amman nan da sati daya zasu koma Abuja.....zaku iya biyoni mah muje kugansu..tohm shikenan babu damuwa daman mumah gomben zamuje.... A haka har muka isa gombe muna ta hira Amman duk akan yarana neh.....da mukaxo sauka ramatu ita ta biya mana kudin motar.... Nayi matukar farin cikin ganinsu binta ranar kwanan farin ciki nayi da sati yazagayo muka nufi Abuja domin yin bikin binta....... BAYAN WATA UKU Komai yalafa hankalina ya tafi da naje yola gurin mahaifana domin na nemi yafiyarsu...ranar wata laraba nasami baffah da maganar Shima ya goyi bayana dan haka ya tsayar mana da ranar da zamuje nan da kwana uku masu xuwa yakama asabar kenan da asuba Muka shiya dagani sai baffah muka nufi garin yola..... Ban wani Sha wahalar gane gidan bah duk dah irin yaddah aka gyara gidan yayi kyau sosai... Mommy tayi farin cikin gani sosai Kuma tace ta yafe min bayan anyi Yan koke koken da mukayi mommy take fadan cewar abbanah ya mutu bayan tafiyata da shekara daya yayi rashin lafiyar ciwon ciki shineh yayi ajalinsa.....nayi kuka sosai wlh mommy tabamu part daya tace muxauna anan ta dinga ganinah dan bataso taga nakara nesa da ita💔💔 Wannan shineh asalin labarinah💃🏾💃🏾 ______💚💔 *KADDARATA*😔✍🏾 Story and written by *Naanah M Sha'aban*✍🏾💔 Page 148-149 Sun tausayawa Anni matuka da irin kalubalan rayuwar da suka fuskanta *yaya umar* mai raunin xuciya harda yin kuka😭 daga karshe Kuma kowa yakoma dakinsa dan yin bacci xuciyoyinsu fas........ *ANA WATA GA WATA*... Tunda usman ya aiko *fadilah* take ta tunanin yanda zaayi tahadu da Samira dan gobe neh ranar karshe da *usman din yabata akan kota wacce hanya ceh tadauko masa samirah* idan bah haka bah tohm zai kasheta saboda bata maida hankali wajen aikin da yabata bah..... Hankalinta ya tashi dan tasan halin usman zai aikata abinda yafada mata bashi da imani duk da cewar itama bata da imanin Amman tasan duk zalincinta da muguntarta usman ya dameta ita bazata taba iya kashe mutum bah.... Ya zamar mata dole gobe taje gidan Alhaji Ibrahim dan tahaka neh kawai zata samu ta ribaci samirar tafito da ita daga gidan........ Murmushi kawai take wayarta nah kunnanta wai yau Ahmad neh yake ceh mata Yana sonta da bakinsa Kuma harda rokonta wai Dan Allah taso shi...jinta take yau tamkar sarauniya dadi da farin ciki Kamar zasu kasheta muryarsa taji cikin muryar tausayi yana fadar haba sweetheart baki bani amsata bah koh bakya sona neh...plx bilkisu ki tausaya min wlh Ina tsananin sonki tun ranar dana Fara ganinki naji sonki da kaunarki a cikin xuciyata yakarasa maganar cikin muryar tashin hankali dan Jin bilkisun Bata ceh masa komai bah sai yake tunanin Kamar Bata sonsa neh shiyasa Bata ceh masa komai bah....bai San ita farin ciki neh yahanata magana......yaya Ahmad ta Kira sunansa ciki da shauki🥰😌ta cigaba da cewar wlh wlh ina sonka nima sosai da sosai ni kaina bansan wane irin so nake maka bah kawai dai nasan idan har bansameka a matsayin mijinah bah zan iya rasa rayuwa💔🥀sai Kuma ta kashe wayar dan wata iriyar kunyar *Ahmad* din take jiii........... Mommyn saudat kuwa tunda aka kaita gidan mahaukata Mai makwan Abu yayi sauki sai cigaba yake dan yanxu tazama Kamar dodonniya idan kaganta aka ce maka ita ceh bazaka yarda bah.... Gashi Abbah yahana afadawa kowa Shima abin nadamunsa kodan yaran da suke tsakaninsu da ita dan wlh indan itaceh bazai saurareta bahhhh..... Yau watan saudat biyu a gidanta tayi kyau Kamar bah ita bahhhh dan har wata kiba tayi ynx haka ciki gareta tana ta rainonsa👨‍❤️‍💋‍👨 *Anan zan tsaya sai naji comments dinku* ___________💗💚 *KADDARATA*😔✍🏾 Story and by *Naanah M Sha'aban*✍🏾💗 Page 150-151 Yau yakama zaayi sunan samira kuma a yau bakin labari yaxowa mommy akan irin halin da yar uwarta take ciki.....tayi kuka😭tayi kuka harta gaji ta godewa Allah sumah duk sun sha kuka barin mah samira dan ita akwaita da saurin kuka Abu bai kai yakawo bah sai kaga tana yi masa kuka😧gaba daya suka dunguma suka tafiyy asibitin inda suka tarar da saudat sai birgima take tana rusa uban kuka tana bubbuga dakin da mommy take ciki likitocin sai rirriketa suke da yake itama yau tasamu lbryn rashin lpyr uwarta tah shineh tabaxamo Asibitin koh Faisal bata tsaya jira bah dan yau yana da aiki akan wata shari'a ta yara marayu....... "Mommy" takaraso ta riketa tana bata hakuri itama kukan take sosai da sosai suka tausayawa saudat din dan sunsan tana bala'in son mommyn ta tah💔 Kiyi hakuri kinga bake kadai baceh bai kamata kina irin haka bah insha Allah zata samu lpy da izinin Allah kinji saudat dinta💚"mommy"tajata suka zaunah tana cigaba da rarrashinta....... Tayi shuru tare da zabga tagumiiii😔 Bilkisu ceh take fadawa feenarh cewar mommyn yaya Ahmad bata da lpy tana asibiti mah dan haka suka tsayda ranar da zasuje gobe bayan an sauko daga sallar jumma'a idan mamy ta dawowa da jigawa da yake Nan neh garin iyayenta taje kai musu ziyara dan duk bayan wata uku tana xuwa taga mahaifanta🥰 Fahid kuwa yagama gyara gidansa dan daman mommy ceh tace sai anyi suna samira zata koma gidanta...... Saudat tana hango Faisal ta tashi daga inda take takarasa gurinsa tana kara fashewa da kuka riketa yayi sosai yana bata hakuriii....... Yakaraso rike da hannunta suka gaisa da mommy da Anni😍suka amsa masa yasamu guri ya zaunah Amman saudat taki ta xauna sai faman kuka takeyiiii.... Haba saudat kidena kukannan dame zanji da kukanki koh da rashin lpyr mommy inda kuka zai mana maganin halin da muke ciki da tuntuni yayi mana dan haka kiyi shuru kidena kuka kinji mommy ynx addu'armu take bukata bawai wannan kukan bah insha Allah.....Allah zai bata lpy kinji zo ki zaunah.....ta rakube akusa dashiii tare da kama hannunsa ta rike sosai tana ajiyar xuciya☺️😇 Fadila tunda taxo gidan Alhaji Ibrahim take tazagaye gidan tana tunanin ta yadda zata shiga sanye take da katon hijabi idan ka ganta Kai kace tah Allah bazata iya aikata mugayen abubuwa bah.....kawai ta yanke shawarar da tayi knocking din gate din..,.tana fara knocking daya biyu Mai gadi ya bude kofar karamar gate din....sai da yakare mata kallo yaga bai taba ganin mai kamanninta bah.....yah lpy kuwa baiwar Allah...tadan yi murmushi daman Samira nake nemah koh tana nan....babah Mai gadi kwata kwata bai yarda da yanayinta bah dan yasan duk wacceh zataxo gurin Samira indai bai santa bah tana fada masa tace zatayi bakuwa wata rana har hotonta take nuna Masa yaddah idan taxo xai ganeta.....barantana yasan dukkansu basa nan yauu sunah asibiti...... Yadan yi murmushi shimah tare da cewa Allah sarki samiratuu ae sunyi tafiyah kasar waje yau kwanansu bakwai da tafiyyah babu kowa a gidan......ta cije lebe tare da juyawa bata ceh masa komai bah.... Anan ya tabbatar da hasashensa dan haka ya rufe gate din ya shiga dakinsa ya Kira fahid a waya yafada Masa duk yaddah sukayi dashi tare da ceh masa wlh yallabai ka kula da hajia dan kuwa akwai Wanda yake nemanta da mugun nufiyyy Fahid ya jijiceh sosai tare da yiii Masa godia🙏😇 yace Masa babu komai☺️💔 💔💚 KADDARATA😔✍🏾 Story and written by Naanah M Sha'aban✍🏾💔 Page 152-153 Wani irin rikitaccen ihu tasaki mai hade da kuka tare da xubewa kasa sumammiya da likitan ya sanar dasu mommyn saudat ta mutu😭haka aka dauki saudat ranga ranga aka nufii emergency room da ita don ceto rayuwarta da ta jaririnta........... "Mommy" kuka kawai take dan tana bala'in son yayar tata gashi yau takoma ga mahaliccinta Kowa a gurin ya tausayawa Faisal irin halin da ya shiga ga mutuwar mommy data girgizashi ga kuma matarsa da baisan a wane irin hali take ciki bahhhh...... Haka suka nufi gida da gawar danyi mata sallah mommy Kuma tace zata zauna da saudat din har sai ta farfadooo..... Bilkisu sun xo sun tarar da halin jimamin mutuwar mommy itama tayi kuka sosai dan ita Ahmad kawai take tausayawa😇Allah sarki soyayyah🥰🌹 Ankai mommy an dawo masu kuka nayi masu yi mata addu'a nayi innah mah tayi kuka sosai......tajawo ra'isa ta rumgumeta sosai Allah ya jikan hajia ya gafarta mata annabi yasan da xuwanta🙏 ra'isa ta amsa da Amin tana kuka..... Fahid kuwa tunda babah Mai gadiii yafada Masa game da fadilah yaje ya sanarwa yan sanda duk abinda yafada masa suka nufo gidan tare dashiiii........ Tana xaune a bakin gate din tayi tagumi tana tunanin yanxu mai zata sanarwa da usman tasan tunda ya furta idan bataxo Masa da Samira bah zaii kasheta tohm zai ae kata😔Bata ankara bah taga Yan sanda sun xagayeta da bindugogiii tashi tayi a firgice wata Yar sanda mace taxo ta daura mata ankwa tana fadar uh re under arrest babu musu tabisu tashige motar Yan sanda shikuma ya huce gurin jana'ixar.......... Saudat kuwa bata san Wanda yake kanta bah Sai karin ruwa da allurai ake mata kusan kwana uku ana haka Dan Allah duk mai KADDARATA daga page 120 xuwa 130 ya turo min plx🙏🙏🙏 Anan zan dakata sai Kuma gobe😁✍🏾✍🏾✍🏾 💔💚 KADDARATA😔✍🏾 Story and written by Naanah M Sha'aban✍🏾💚 Page 154-155 BAYAN KWANA UKU DA RASUWAR MOMMYN SAUDAT Gida ya kwashe ya rage sai Yan uwa........kuma a yau saudat tafarfado daga doguwar sumar da tayi dan da har sun fidda ran zata rayu ganin irin abinda takeyi dan daga baya idan ta farfado sai kuma takara suma.....mommy ceh ta rumgumeta tana fadar haba saudat karki tayi ki barmu kemah Dan Allah ki tashi kicire komai a ranki ae nima tamkar uwa nake a gurinkiii daga yau ki dauka Kamar aunty sadiya cehhh kinji yarinyata😇takarasa maganar cikin muryar kuka...dakyar saudat tafara kokarin magana...mo...mommy karkiyi kuka Dan Allah insha Allah zanyi kokarin incire komaiiii Amman ni gani nake Kamar nice sanadiyar mutuwar mommy tafada tana kara fashewa da kuka.........zaunawa Faisal yayi akan gadooo yace saudat kidena wannan tunanin Allah neh ya riga da kaddara iya kwanakin da zatayi a duniya.....kidena dorawa kanki laifin mutuwar mommy Dan kinsa daddy yayi aure kawai ynx abinda tafi bukata shine addu'a🥰 Dagowa tayi ta xuba Masa ido tabbas duk da irin damuwar da take ciki sai da taga ramar da Faisal din yayi Kuma tasan duk saboda tana kwance bata da lpy da Kuma rasuwar Mommynta........yayanah haka kadawo baka cin abinci koh??? murmushi kawai yayi sannan yace taya zan iya cin wani abinci bayan Ina tsoron karki mutu ki barni🥰 Tohm pha soyayyar ta tashi pha masu karatu😃😜 Tashi mommy tayi dasauran mutanan gurin suka fita Dan su basu guriii.......rumgumeshi tayi tana shafar kansa Shima din rumgumeta yayi tsam a jikinsa bazan iya fada muku irin yanayin da ma'auratannan suka tsinci kansu a wannan ranar Kamar zasu cinye juna....... Washe gari aka sallamo saudat daga asibiti Kai tsaye gidan aunty rahma suka nufa "mommyn Fahid"shikuma Faisal yahuce gidansu ya gaishe da iyayensa a zuwan da daddare zai xo gidan.......a babban falo Suka yada zango dan su bilkisu mah Basu tafi bah sai anyi bakwai zasu tafii..mommy ta tara su saudat tafara magana.....babban yaya kaineh babbah yau zan shirya ku da Yar uwarku dan na fuskanci har ynx Babu Wanda yakewa wani magana a cikinku.... saboda wani Abu yataba hada kuu abaya sai Kuma ace Kuna gaba da juna Kuma ahaka zaku ceh ku musulmai neh bayan ansan duk musulmin gsky bazai taba yin gaba da Dan uwansa bah koda ace na kwana daya neh.....Dan Allah ku zama abin sha'awa abin kwaikwayo ga jama'a ku manta da duk abinda yahuce a baya ku dauka tamkar bai taba faruwa bahh......Samira ta numfasa tace mommy wlh ni daman ban taba rikon aunty saudat a xuciyata bah Kuma insha Allah komai yahuce indai ta bangarena neh.....mommy insha Allah bazaki Kara jin wani abu yakara hadani da saudat bah Kuma Daman ni nadauketa tamkar ciki daya muka fito da ita..........mommy ta kalli saudat wacce ta sunkuyar da kanta bata dago bah *yarinyata* banji kince komai bah....ta dago tace ae ni daman komai yahuce tuntuni a gurinah....tohm Masha Allah Kuma Shima Faisal din idan yaxo zanyi masa magana ku ynx gaba daya Yan uwan juna neh.........Suka danyi hira sama sama daga karshe kowa yaje ya kwanta mommy tace saudat taje dakin Samira ta kwana a chan dan so take takawar da gabar dake tsakaninsu gaba daya..........saudat taje ta kwanta daga karshen gado ta ja bargo tare da lumshe ido itama Samira ta kwanta daga farkon gadon tare da jan bargo ta lilliba........wayar saudat wacceh take bedside drower kusa da Samira ta hau ringing...hannu Samira tasa ta dauki wayar tare da cewa aunty saudat ana kiranki...ta bude ido tare da karbar wayar Bata ceh mata komai bah....Faisal neh ta daga wayar tare da cewa Assalamu alaikum darling....lpy klau wlh duk ya dameni tohm sai da safe yaya plx ka kula da kanka...abinda kawai Samira taji tafada kenan ta kashe wayar tare lumshe ido baa fi minti 2 bah bacci da dauketa dan daman jiran Kiran Faisal neh yasa batayi baccin bah🥰💔 💚💧 KADDARATA😔✍🏾 Story and written by Naanah M Sha'aban✍🏾💚 Page 156-157 Misalin karfe 7:30am na safe Samira ta tashi daga bacci ta kalli inda saudat take ta shararar baccinta tayi murmushi kawai ta tashi tashiga toilet tayi wanka ta dawo ta shirya cikin doguwar riga tayi wani irin bala'in kyau Kamar wata sarauniyar kyau......... Dai dai lokacin data kammala shirinnata saudat ta bude ido tare da yin addu'ar tashi daga bacci...Honey honey abinda take cewa kenan sai Kuma ta tuna a inda take Samira tayi murmushi tare da cewa Kai aunty saudat irin wannan soyayyah haka daga tashi sai ki Fara da Kiran yaya faisal......duk da irin zafin samirar da take ji Amman sai da taji kunya kawai tayi murmushi tana cewa wlh ni har kinsa naji kunya....nasaba da nah tashi naji shi a kusa dani😁💔takarasa maganar tare da shigewa toilet....Samira tayi murmushi itama tare da fita ta nufi babban falo inda kullum da safe ake haduwa ayi breakfast🥰ta tarar dasu dukkansu har Abbah suna zaune har sun fara breakfast....ta gaishesu Suka amsa cikin sakin fuska mommy tace Ina saudat din koh bata tashi bah....Aa mommy ta tashi tashiga toilet neh tana rufe bakinta sai gashi ta fito cikin riga da siket tasaka hijab har kasa.......bayan ta gaishesu ta xauna domin tafara nata breakfast din....yaya daddy ya kalleta tare da cewa Ahhh irin wannan wanka haka matar Faisal kamar bah gobe.....kallonsa tayi kawai tare da ce masa Banda lokacinka kaji gauro wlh nakusan nafara tara yara ana maka waka........chabb waneh gauro wlh sai nasa Faisal yakaro Miki uku.....kasa yayi gomah mah koh a jikina wai an mintsini kakkausa🤷🏽‍♀️Aww haka kika ceh.....Kai malam watau kaci naka abincin shineh zaka uzzira min......wlh wannan matarka zata Sha aiki tafada tare da jefa Masa hararar wasa Abbah yace Kai Ibrahim bah yayarka baceh kah kyaleta taci abincinta Kai Abbah wlh kanwata ceh na girmeta pha Abbah ka kyaleshi wlh zan rama neh dariya sukayi gaba daya😁 Bata Kara kula shi bah Kuma har tagama cin abincinta...... Yusuf neh ya shigo rike da hannun iftee yaxo ya zaunah kusa da saudat Yana fadar aunty saudat wai yaya Faisal yaxo Yana waje a cikin mota.....dasauri saudat ta ajiye spoon dinta tare da mikewa zata nufi hanyar waje...mommy tace Kinga dawo ki zaunah Yusuf kaje kaceh ya shigo Dan Daman lokacin sun gama yin breakfast har Addah Mai aikinsu ta gyara wajen..... Ta dawo ta zauna akan kujerar tana jiran shigowar habibinta💔 Chab irin wannan zabura haka wannan ai saura kawai kisa gudu yaya daddy yafada tare da yin dariya Bata kulashi bah dan tana daukin shigowar darling dinta dan tayi bala'in missing dinsa sosai🤧🥀 💔💧 KADDARATA😔✍🏾 Story and written by Naanah M Sha'aban✍🏾💔 *Uh can chat mei up through* *08122188717* Page 158-159 Faisal ya shigo cikin manyan kayansa shadda ceh milk colour abinka da farar fata sai ta haskashi sosai Kamar wani balarabe🤧💔 Har kasa ya durkusa ya gaishe da su Anni da mommy da Abbah da yakeshi bappha Yana dakinsa yana bacci tun asuba da yatashi bai koma bacci bah sai da safen basamu yakoma😇😍 Bayan sun gaisa ya mike yace zai tafii mommy tace ya zauna yayi breakfast yace yayi Ah gurin mamah da yaje tace Babu komai saudat ta taka masa har bakin motarsa yace Masa yau da daddare zaixo ya dauketa su koma gidansuuu....... BAYAN WATA BIYU✌🏾 Aka saka ranar feenarh da yaya daddy Ahmad da bilkisu, yaya fauxan da Asma'u, yaya jafar dan aunty binta da ra'isa,ra'is Kuma da Yar aunty binta kausar,sai bahijjah da Dan abokin Abbah murna da farin ciki gurin amaran baa magana barin mah bilkisu wata biyu akasa..... Bangaren usman kuwa tunda yaji labarin ankama fadeelarh ya tattara yabar wannan dajin Dan yasan indai fadeelarh taji wahala zata iya tona Masa asiri yakoma wani guess house din daddynsa Wanda bai fiya xuwa bah sai dai idan Yan uwansa maza neh sukaxo zasu kwana shine yake saukarsu a chan.......shi Kuma Yana da mukullin gidan ya cigaba da harkar kidnapping dinsa🥺 ita kuwa fadeelarh da zata nuna musu taurin Kai Amman da taga tana Shan wahala tafada musu komai da Kuma inda zasuje su Sami usman din............Yan sanda sunje har dajin gurin data kwatanta musu Amman Basu tarar da kowa bah dan haka suka kara xuwa gurinta lokacin su mommy duk sunxo harda samira da saudat dasu yaya daddy aka fito da fadeelarh wacce tayi wujiga wujiga saboda wahala.....da aka fada mata cewar anje Amman baa kowa bah ta fashe da kuka tare da cewa wlh nasan yaji labarin ankamani Kuma zan iya tona Masa asiri....wata iriyar tsawa d.p.o ya daka mata saudat tace masa Dana Allah yallabai kayi hakuri kadaina yi mata irin haka....ta zagayo ta zauna inda fadeelan take durkushe tace Yaya fadeelarh koh....kallonta fadilan tayi ta gyada mata Kai alamar eh.....saudat takama hannayenta tare da cigaba da magana ynx kinfi so a dinga yi miki ixaya ta yau daban ta gobe mah daban Mai yasa bazaki hutar dakanki bah ki taimakawa Yan sanda akama wannan azzalumin.......wlh Yar uwa inda na kwatanta musu anan yake bah karya nake bah...tohm na yarda ynx a Ina kike tunanin zaa iya samunsa.... fadeelarh tadan yi dan gajeran tunani kafin tace ywwah zaa iya samunsa a club din delsa dake anan Abuja indai ba'a samai sah bah tohm Yana guess house din Abbansa dake garin kanoo G.R.A gida mai number 100 guri biyun nan ina tunanin zaa sameshi dan baisan nasani bah......d.p.o yayi murmushi tare da cewa good Amaryarmu aikinki yayi kyau Faisal shima ya murmusa Yana fadar gsky mommyn baby kina da matukar basirar tambayar mutane cikin nutsuwa😊Anan take d.p.o yabaza Yan sanda masu fararan Kaya suje su nemo usman a delsa club yakira wani Amininsa a garin kano shima d.p.o neh da yake yasan case din shima yabaza Masa Yan sanda suka nufi G.R.A saudat ta tashi zata tafi fadeelarh ta tsugunna tare da rike mata hijabi tana fadar Dan Allah ki taimakeni ki fitar dani daga nan wlh nayi nadama Kuma bah laifinah bai neh KADDARATA tace Kuma mahaifina shine yaja min saboda san kudinsa Amman wlh bahaka nake bah idan banyi abinda usman yace min bah zai kasheni Kuma mahaifina zai tsine min bani da zabiii takarasa magana tana kuka mai tsima xuciya dukansu tabasu tausayi Yaya umar kuwa kuka yake yi sosai na tausayi er karamar yarinyar data sah kanta cikin wannan mummunar harka Amman tunda yaji tace mahaifinta shine silar shigarta cikin wannan mummunar harka sai ya shiga mamaki..........Zama saudat tayi tare da cewa Aunty fadila bah fahimta bah Kamar yah kina nufin mahaifinki shine sanadiyarki shiga wannan harkar taya mahaifi zaisa yarsa ta cikinsa yabata mata rayuwa........hmmmm Yar uwa ni kwata kwata baiyi sa'ar mahaifi bah....wlh wlh da ace zaa bani dama ni da kaina zan kashe babanah Amman duk da haka ban makara bah bazan kasheshi bah Amman insha Allah sai Allah ya wulakantashi anan duniya da Kuma ranar tashi Alkima........da ace Allah Yana bawa 'ya'ya damar su zabarwa mahaifinsu makomarsa wlh ni wuta zan zabarwa babah Kuma sai na tabbatar wutar da zan zabar masa tafi kowacce azaba dukkansu Suka zaro ido😳 Dan saudat har firgita tayi Samira kuwa kafafuwanta kasa daukarta sukayi duk zaka zagayo Suka zauna Dan sunga abin bana tsayuwa baneh😤😯 💔💧 KADDARATA😔✍🏾 Story and written by Naanah M Sha'aban✍🏾💔 Page 160-161 Mommy ta dafa fadeelarh tare da cewa kai kuwa yarta mai yasa kike fadar irin wadannan maganganun akan mahaifinki........takalli mommy kawai tare da girgixa kai aunty shi yaja min duk irin halin dana tsinci kaina ynx saboda son xuciyarsa da kuma kudi bai damu da irin halin da zan tsinci kaina bah burinshi dai kawai kudi...kudi..kudi yafi yarsa kudi yafini mahaimanci a gurinsa takarasa maganar tana kuka😭😭😭 Yaya umar yace duk da haka fadeelarh bai kamata kifadi wannan mugayen kalaman bah ae hannunka baya taba rubewa kayanke kayar......ta dago dasauri tare da yin murmushi takaici hawaye shabeshabe a fuskanta tace Yaya waya gaya maka sai dai idan bai damaika bah Amman lokacin da zagaje asibiti ae yanke maka karabu da kaya bazaka sani bah....Kuma wlh wlh ni nayanke nayar Kuma har abada bazan kara kiranshi da mahaifina bah dan na tsaneshi duk duniya mutane biyun nan nayi matukar tsanarsu usman da kuma Ayuba😒kallonta yayi sosai sannan yace fadeelarh koh zan iya jin labarinki domin har nakagu inji mai mahaifinki yayi miki haka kikayi masa wannan tsanar..........hawaye na zuba daga idonta tace labarinah babu abinda zakaji a cikinsa sai bakin ciki da takaici game da son xuciya.....tafara da cewar da farko dai sunana fadeelarh Ayuba garba muna zaune da kishiyar mahaifiyata da Kuma mahaifina a garin sokoto mahaifiyata ta mutu ranar da tahaifeni a hannun Addah mariii na taso watau kishiyar mamah tunda na taso Addah Bata taba nuna min irin bakin hali bah koh ta nuna tafison yaranta akaina hasalima tafisona akan yaranta Dan komai tasamu ni take Fara bawa sannan tabawa yaranta ragowa....shi kuwa mahaifina yakasance mutum neh Mai tsananin son abin duniya bashi da wani buri irin yaga yayi kudi koh ta wacce hanyaceh.....ni kadai ceh yarsa mace Dan yaran adda duk maza neh sani,bukar da kuma auta khabir Dan haka ya dauki dogon buri ya daura akaina bama ni kadai bah harsu khabir mah a cewarsa ae mune kadararsa da mu zai nemi kudinsa a lokacin nazata kawai wasa neh irin nasa dan nasha jiii ana cewa duk mahaifi bazai so ace yasa yaransa cikin wani hali bah dan har nake bawa kawayena labari sai muyi ta dariya suce kawai fada yake taya zamu zama kadararsa sai kace wasu gidaje....haka dai zamuyi tayi hirar muna dariya dan har suke tsokanata suce kadarar babanta duk sanda suka fadi haka sai dai nayi dariya....... Ranar da bazan taba mantawa bah..ranar danaje na duba neco dinta Naga na ci 6 credit na shigo gida da gudu Ina murna na fada jikin adda nake fada mata na duba exam dina na cinye duka....itama taji matukar dadi burinki ya kusan cika kenan nazama cikakkiyar doctor sai samin aiki dariya nayi nace adda ae sai naje school of health sannan zan sami gurbin zama cikakkiyar doctor tace Awww ynx bayan wannan makarantar akwai wacce zaki kara yiii kenan nace mata ehmn ae dasaura.......shigowar babah neh yasa muka katse hirar nayi masa sannu da zuwa na tashi zan shiga daki yakira sunana fadeelarhtou dawo ki xauna ae yau dawowar taki ceh nayi mamaki sosai dajin abinda yace dan haka nadawo nazauna ina Jin naji Mai zai ceh....... Anan zan dakata sai Kuma gobe idan Allah yakaimu👏🥰💔 Nice taku a kullum a koda yaushe Naanah Sha'aban💔✍🏾 💚💧 KADDARATA😔✍🏾 Story and written by Naanah M Sha'aban✍🏾😁💔 Page 162-163 Baba ya kalleni sosai dan gaba daya na tattara nutsuwata da hankalina wajenshi domin jin mai yafaru dan nasan babah baya dawowa gida da ranar sai dai idan akwai abinda ya manta ko Kuma muhimmiyar maganar da zai fadawa Addah Amman yau da dawo Kuma yace saboda nii shiyasa na kagu inji mai zai fada....... Gyaran murya yayi tare da cewa fadeelarhtou sai ki fara shirya kayanki da duk abinda zaki bukata domin anjima da daddare uban gidanki zaixo ku tafiyyy......dasauri na dago cike da rashin fahimtar mai baban yake nufiii......na bude Baki zanyi magana Addah ta rigani da cewar malam bangane uban gida bah dan Allah fahimtar damu Dan kasamu a duhu.... murmushi yayi😊 yace ae Daman nasha fada muku yarana gaba daya kadarata neh Dan haka na siyar da fadeelarhtou gurin wani yaron kirki Kuma wlh ya siyeta da daraja naira million 10 zabura nayi jin abinda baban yaceh Ina jaa da baya Ina maimaita innalillahi wainna ilaihi rajun....babah karka min haka wlh duk abinda kk so indai nayi karatu nasamu aiki zanyi maka wlh inmah dukka albashina kace nabaka zan baka......hmm fadeelarhtou kenan ae kawai ki rike wannan burinnaki lokacin idan na mutu pha ae gwanda ynx nasan inda na dosa so kike kiyi min bakin ciki tohm wlh Baki isa bah....gashi Dan albarkan yaronnan yace duk wata bayan wannan million 10 zan dinga bani million 1 mai na manta....ban iya cewa komai bah saboda wani irin kuka da nake Mai cike da bakin ciki na durkushe a kasa ina cigaba da yin kukana....tashi yayi zai fita Addah da bakin ciki yahanata magana kawai hawayene yake xuba daga idonta ta dakatar dashi da kiran sunansa....juyowa yayi tare da yi mata wani irin malalacin kallo Yana fadar Baki da hurumin da zakiyi magana domin idan kin manta bari in tuna Miki fadeelarh bake kika haifeta bah dan haka ki adana kalamanki Yana gama fadar haka ya juya yafita kamar kububuwa...,..rumgumeni Addah taxo tayi itama tana kuka tarasa mah ta inda zata fara rarrashina........wajen karfe 9pm sai ga babah sun shigo tare da wani muna zaune a gurin da yabarmu Ina cigaba da aikin kukana na kwantar da kaina akan cinyar Addah Dan har wani irin matsanancin ciwon Kai naji na rabin kai😣 Ywwah gata nan alhajii keh fadeelarh kin gama hada kayannaki...banza nayi dashi dan a lokacin nayi masa wata iriyar tsana dan koh ganinshi bana son yiiii......Jin mutumin da yakirawo Alhaji nayi Yana cewa ae babah bana bukar ta tafiyy da komai ita kadai kawai nake Soo......Ahh tohm ae shikenan faduwa taxo dai dai da Zama sai in siyar da kayannata ayi cefa nan gida.......ban ankara bah naji an rike min hannu dasauri na tashi Ina wani irin nishi Kamar wata zakanya na fisge hannunah cikin tsiwa nake ce masa karka Kara rike min hannu Dan wlh zan iya kasheka😡wani irin kallo yake min nakasan ido Yana sakin murmushi tohm shikenan fadeelarhtarh tashi mu tafiyy....bah inda zanje domin baka da hurumin da zaka daukeni Dan bah baiwarka baceh......wata iriyar dariya Suka saki shida babah Addah Kuma tashi tayi ta shige dakinta tana kuka.....hannunah yakama Yana jana Ina tirjewa har muka fita daga gidan ya turani cikin mota ya rufe sannan ya shiga yaja motar mun dade muna tafiyy sannan Naga ya tsaya a wani hotel🏨ya fita ya shiga cikin hotel din inda ni Dana ga yafita na shiga kokarin bude murfin motar domin in gudu Amman inaaa ya kulleni ta waje ya dade a cikin hotel din inda yafito ya shiga motar ya jaaa fedeelarh kenan da zakiyi hakuri kidena kukannan da yafiye miki dan kuwa na riga da na siyeki Kuma mahaifinki neh yaxo har inda nake yayi min tallarki.....Kuma ni nagani na yaba yafada Yana kallona ta mudubin motar dake rataye a jikin motar.......ban iya cewa komai bah sai shashshekar kukana da yake tashi a cikin motar a wani dagiii naga yayi parking yafita da tare da zagayowa nima ya bude min kofar......nayi Kamar mah bansan Yana yin bah dan nayi matukar tsanarsu☹️ ganin banda niyyar fitowa yace wai keh Baki da tarbiyyah neh Baki San girmama nagaba dake bah koh??? Dagowa nayi dasauri tare da jan tsaki yayi matukar kaiwa bango da abinda nayi masa Dan har a fuskarsa sai daya nunah ya fisgoni daga cikin motar har Ina bigewa wata bishiya aikuwa sai ga jini ya wanke min fuska kaina yayi wani irin sarawa na xuba a gurin ban Kara sani halin da nake ciki bah sai farkawa nayi naganni a wani daki duk jikina yayi min nauyi koh motsin kirki bana iyawa...... Ku dakaceni sai Kuma gobe nice dai taku a kullum akoda yaushe Naanah Sha'aban🥰✍🏾 💜💧 KADDARATA😔✍🏾 Story and written by Naanah M Sha'aban✍🏾💜 Page 164-165 Abinda yafaru neh yashiga dawo min kuka nasaka Ina rokon Allah yasa dai babu abinda wannan Dan iskan yayi min motsin kofa naji alamar zaa budeta na kafe kofar da ido ina jiran Naga waye zai shigo......wannan dai mutumin neh na daxu kallonah yayi tare da shekewa da wata iriyar dariya har Yana tintsirawa🤣🤣 Hmmm fadeelarh koh...har kin gaji kin tashi kenan🙃kallonsa kawai nake daga kwance idanuwana na zubar da hawaye natashi dakyar duk jikina yana min wani irin xugi Mai kayi min.......wani irin kallo yayi min irin na cikakkun Yan bariki yace Awww tambayata kike ance miki ni irin mazannan neh marasa tunani in ajiye budurwa kamarki har tsawan kwana uku ace ban jiii dadinah bah........duk da irin kukan da nake sai da na firgita kenan shikenan yarabani da komai nawa.....cikin wani irin zafin rai na tashi a wahale na shiga buga Masa duk abinda na daukooo Ina fadar mugu azzalumin Allah ya isa tsakanina dakai fita yayi dagudu tare da rufe kofar....Amman duk da haka ban mah san yafita bah duk bayan kwalbah sai da na fasa na hargitsa dakiii nadawo Kamar wata mahaukaciii..... A daidai anan fadeelarh ta tsaya tana cigaba da kukan idanuwanta nakan Yaya umar tace Yaayah kasan koh anan na tsaya wlh kasan mahaifina yayi min abinda bazan taba mantawa bah har nakoma ga Allah Dan Mai zan kii tsanarsa Dan Mai bazan yi Masa addu'ar Allah ya tozartashi bahh ya wulakanta.......mommy ceh ta toshe mata baki wacce ta girgiza da jin labrin fadeelarh Kuma tayi matukar tausaya mata sosai🥰🥀 Kiyi shuru kidaina fadar irin wadannan abun akan babanki ae komai yayi miki mahaifinki ae bazaki taba chanxashii bah Kuma insha Allah zamu fitar dake daga cikin halin da kike ciki Amman kemah sai kin taimaka mana ankama wannan azzalumin......insha Allah zan taimaka tayi maganar tana mai xubar da hawayeeee.....kiyi hkr kinji kanwata insha Allah indai ina raye bazan kara barinki kisha wahala bah karshen wahalarki taxo bijahi rasulullahi🙏💔Yaya umar yafada tare da Bata wani farin hankey takarba ta goge hawayenta tare da yi masa murmushi😊sun dade suna bata baki sannan suka tafiyy suka barta daga ita sai Yaya umar dan yace bazai tafiyy yanxu bah shi kuwa d.p.o tunda yaga yanda Umar Ibrahim yake ta lallaba fadeelan yasan da wata a kasa kuma ya shiga taitayinsa da irin abubuwan kyarar da yakewa fadeelarh....... fadeelarh kuwa taji matukar dadin yanda Yaya umar yake nuna mata kulawa Ashe daman akwai ranar da wani zai kula da ita zai bata lokacinsa akanta......kaiiii alhamdulilah😊🙏 Sai wajen karfe 8pm ya tafiyy bayan ya siyo mata abinci sai da yasata a gaba taciii ta koshi sannan yatafiyy ita kuma takoma cikin sell ta kwanta domin tayi bacci dan wani irin bacci take jii sosai🥱😴 BAYAN KWANA GOMA Bangaren Fahid kuwa shida Samira yau watansu biyu da komawa gidansu wata iriyar soyayyah suke nunawa juna Kamar sa cinye juna😁 shurac da ifteesan yanxu watansu hudu Amman idan kagansu kai zagayi tunanin sunyi wata bakwai saboda irin girman da sukayi da wayoo ga Kuma gata da suke sha ta wajen iyayensu da kakanninsu🥰😘💔 Anan zan tsaya sai Allah yakaimu tomorrow✍🏾🥰 Nice taku a kullum akoda yaushe Naanah Sha'aban✍🏾💔 💔💜 KADDARATA😔✍🏾 Story and written by Naanah Sha'aban✍🏾💜 Page 166-167 A yau akayi nasarar Kama usman bayan takaddamar da akayi kafin akashi d.p.o ya bukacii dasu mommy suxo domin akwai maganar da yakeso yayi dasu akan fadeelarh💔 Suna xuwa suka tarar dashiii a inda d.p.o din yake maganar da bakinsa dakuma masu laifii usman Yana durkushe ya sunkuyar da kansa bazaka iya ganeshi bah inbah dago kansa yayi bahh fadeelarh kuwa sunki barin tafito domin sunga zatayi musu hayaniya tana ganin Yaya umar ta shiga yin kuka tana fadin Yaya kace suu barnii wlh nii bani da laifii.......matsawa Umar yayi Yana murmushi yace haba kanwata meye abin kuka ynx zaa budeki kowa mah ae yasan Baki da laifii Amman dole sai kinje kotu domin kii bada shaida Dan alkalii zaiso jii daga gurinkiii....... Tohm shikenan tafada tare da sauke ajiyar xuciya....... Mukullin sell din aka bashii ya budeta tana fitowa tayi gadan gadan gurin usman....lokacin shikuma ya dago da fuskarsa Yana Kara jaddawa d.p.o din cewar eh shi yace fadeelarh ta sace Samira.....wani irin azababban marii tayi Masa hagu da dama tana daukar duk abinda yaxo hannunta tana Dora Masa akaiiii ae kuwa kafiii kace Mai jini ya wanke Masa fuska saka makwan kwalbar da tarotsa Masa a goshiii mummy ceh ta riketa tana fadar haba fadeelarh menene kina so ki aekata laifiii.......mommy ku barni in kasheshi bashi da imanii...Kinga fadeelarh ki kwantar da hankalinki Mana abii komai a hankalii Yaya umar yafada Yana maii janta Suka koma gefe.... d.p.o Kuma ya Kira wani doctor domin axo a duba usman domin suu samu su cigaba da tambayarsa..........koda doctor yaxo yaga ae batayi Masa wani rauni sosai bahh....ya nade Masa Kai da bandage......aka mayar dashi sell d.p.o yace wah suu mommy da Abbah su shiga office dinsa Suka shiga Suka zauna akan kujerun office din d.p.o yafara magana Kamar haka Alhajii ynx dai komai insha Allah muna sa ran zai tayii Kamar yadda muke Soo Kuma zaku iya tafiii da fadeelarh Amman idan za'ayi zaman kotuu sai ta dinga xuwa Daman abinda yasan bamu bada bailing tah bah saboda baa kama shii aenahin Mai laifiii bahh.......... murmushi Abbah yayi tare da cewa Alhamdulilah Allah mun gode maka....mungode sosai sagir Abbah yafada Yana Mai fiddo da kudii ya ajiye masa a gabansa Yana fadar gashi wannan kasha ruwa😁😁shima godia yayi musu sosai sannan suka fita suna mah farin ciki................... A motar Yaya umar fadeelarh ta shiga tana mai farin ciki da yiwa suu mommy godia da Suka tsaya tsayin daka har aka bada bailing tahh......shi kuwa Yaya umar sai satar kallonta yake Yana Kara jin wani irin abuuu a xuciyarsa game da yarinyar Dan yarasa maiyasa koh kallonta yayi sai yajii dadi a cikin xuciyarsa....idan Kuma bai ganta bah koda kuwa nah rana daya neh sai yajii duk babu dadii....... Anan zan tsaya sai kuuu dakaceniii gobe kuji yadda zata kaya.....🔥🔥🔥 Nice taku akullum akoda yaushe Naanah Sha'aban💔🥀 💜💔 KADDARATA😔✍🏾 Story and written by Naanah Sha'aban✍🏾💜 Page 168-169 A yau aka yankewa usman hukuncin rataya bayan doguwar shari'ar da akayiii...... fadeelarh Suka dawo gida cike da farin ciki.....a faloo ta tarar da Yaya umar da yake shii bai samu damar xuwa bah saboda bashii da lafiya shine mommy tace ya zaunarh.......yaya....Yaya tafada tare da shigowa dakin da gudu koh sallama batayi bah....kana kallonta zaka San tana cikin tsantsar farin ciki mara misaltuwa.....kare mata kallo yayi shima Yana sakar mata wani irin sirritatcen murmushi.....Oyyah kafin kifada min lbr Mai dadi ki koma kiyi sallama😊💔Ohhh sorry Yaya tafada tare da dafe goshinta takoma......sannan ta dawoo dauke da sallama a bakinta duk suka amsa tare taxo ta xauna kusa dashii tana Masa ya jiki....dasauki sister anyi nasara kenan tunda Naga kin shigo kina tawani murmushi hakoranki Kamar gonar Audiga😁😁ehmn Yaya anyi nasara tambayi mommy kajii kaiii najii dadi sosai pha.......Ashe yayansuu bilkisu neh wacceh Yaya Ahmad zai aura....haba yafada tare da xaroo ido Yana kallonsu mommy.....mommy tace wlh yayansu neh usman Dan har kokarin Kama mahaifinsu yayi zai garkuwa dashiii......Allah bai basa sa'a bah shineh aka kamashii.....kaiii Amman tirr da wannan rayuwar daya daukarwa kansa......ifteehal ceh ta shigoo tare da Samira rike da ifteesan a hannunta shikuma shurac Yana bayanta dasauri fadeelarh ta tashi ta daukar mata ifteesan din ta dawo ta xauna a inda take tana mata sannu da zuwa......Samira taxo tare da amsawa da yawwah dafatan anyi nasara a kotun dai koh???? Fadeelarh ta gyada kaii tana murmushii tare da jijjiga ifteesan saboda kuka da tafara.....Masha Allah Alhamdulilah....Allah mungode maka...kawota nan uwar quya Yaya umar yafada tare da Mika hannu ya dauki iftee.....Samira ta gaishe dasu mommy Suka amsa mommy tace Ina toh shiii babban yayan koh kun barshi a gida....aa wlh tare muka tahoo ya ajiyemu a wajen aikinsa Muka karasoo sai xuwa anjima zaixo ya daukemuu da daddare...Allah yakaimu...... Yau yakama bikin suuu Yayah Ahmad saura satii daya anata shirye shiryen bikin......saudat kuwa cikinta ya tsufa sosai tare da Samira suke ta shirin bikin tare Dan har kayan da zasu sah iri daya neh wata iriyar shakuwa ceh a tsakaninsu Dan duk satii sai saudat taje gidan Samira Kuma itama samirar tana xuwa gidanta....... sun manta da abinda yafaruu a baya.....abbah yasa hada Auren fadila da yaya umar Tunda yaga alamar yaya umar din yana sonta Amman fadeelarh sam bata san da maganar bah shii yaya umar din Amman yasanii kuma yayi farin ciki da hakan sosai........... Ita da Asma'u mommy tabiya musu suka je gidan wata kawar fauxiyyah take musu gyaran jiki dubu 100........ Yau suna xaune da saudat da samira a babban falon mommy da yake biya sukaxo yau Zasu koma gidan mazajensu sai kuma biki... Mommy tana dakin abbah su biyu neh a falon suna hirarsu ta duniya.... Sukayi sallama yaya daddyne a gaba sai yaya umar suka Amsa fuskokinsu dauke da murmushiii... Saudat tana xolayar yana daddy ango sabon sarki a ganka Ana kare maka kallo kadai kusan tashiii daga gauroo... Harararta yayii sannan ya xaune shima yaya umar ya xauna yana dariya ae saudat bazai kulaki bah sabida baisamu yaga heartbeat dinsa bahhh sunje gyaran jiki.... Anyi masa dai kamar yadda akayi min dole Kayi hakuri dan uwa wlh kamar najawo satii dayan nan yafada yana yatsine fuska....... Dariya sukayi sosai samira tace kaiiiii kawu tohm ae kamar yau neh....... Dan haka kudai nah fushi haka saudat kuwa takasa daina dariya kaiiiii Chabbb ran maza yabaciii watau shine naga yauu kawani daure fuska Ahhhh Wallahi sun kyauta min😜😜😜😜dan Allah aunty saudat ki barni haka wlh bakiji xuciyata bah kamar zata fashe........ Ayyah sorry bro ka kwantar da hankalinka ae saboda kaiii zaayi mata gyaran Kaga kwata kwata sauran pha kwana biyar ahaka sukayi ta jansu da hira har suka waraiiiii suka dawo kamar daaa Anan zan tsaya kuyi hkr kwana biyu bana yin typing wlh ina busy neh Amman Insha Allah ynx zan dinga yi muku akan kariii..... Kuma sabon littafinmu da nace on 5 march ynx sai on 12 saboda bangama wannan littafin bahh Nagode sosai🥰😘💙💞 Much love💕💕💕 ❣️❣️KADDARATA😔✍🏾 Story and written by Naanah M Sha'aban✍🏾💖 Page 170-171 Yau Yakama za'a fara bikinsu Yaya Umar tun asuba gidan ya cika damkam da Yan uwansuu.... Amare sun cii kwalliya cikin wanii less kofi mai ratsin milk har su bilkisu mommy tasaka taka daukosu domin ayi bikin a gurin daya....Angoyen Kuma yau sun kaguu suje gurin partyn su hadu da babynsuu......fadeelarh ta kallii su bilkisu da Wanda suke ta waya da angwayen nasuu ita dai ta rasa maiyasa take jin gabanta Yana faduwa tun da suka dawo gida......kwantawa tayi akan kujerar da take zaune ringing din wayarta neh yasaka ta xura hannunta akan center table ta dauka sabuwar number tagani daaa kamar bazata daga bahhh Dan har ta mayar da wayar ta daukota ta daga tare da karawa a kunne Assalamu alaikum tajii wata murya Mai dadin sauraro tayi mata sallama Bata wani Sha wahalar gane Mai muryar bah Dan koh a mafarki tajii tah tasan waye mamallakinta wslm yayanah ina yinii ya taroo duk lokaci daya tayi maganar lpy alhamdulillah.....Masha Allah ina auntyna banganta a gurinsu aunty bilkisu bahhh murmushi yayi kamar tana ganinsa yace Awwww Ashe bakisanta bah koh....hmmm tohm Yaya taya zan santa bayan koh a picx baka taba nuna min ita bahh....Ohk karki damu so nake nayii miki surprised kyakkyawa ceh sosai muryarta abin son a saurara cehhh..... murmushi tayii tace tohm Yaya nasan daiii ae yauu zaayi walkiya inganta tunda yau zata fashe da yammah.....dariya yayi sosai Dan tunda take Bata Bata jin yayi dariya haka bahhh....uhmmm watauu abinda nafada neh ya baka dariya koh yaayah koh da yake ae yau ranarka ceh dole kayiiii....yesss my darling sis fadii kii Kara ae bani kadai bah harda kehh...Dan haka kiyi jam'i Kuma ae Baya zata fashe bah saii gibiiii Ido ta zaro tare da kashe wayar tana fadii baruwana wlh Yaya kafii karfinah😆😆 Fahid neh zaune rike da matarsa a dakinsuu nah gidan mommyy kallonsa take tana wani Dan murmushi Dear wlh kullum jin sonka nake Yana Kara shiga zuciyata bansan Mai yasa bahh jiii nake kamar idan Babu kaii bazan rayuu bah❣️Kara janta yayi kam jikinshiii Nima habibtee daga Ana suka shiga raya suna............ Wasu zafafan motoci neh suke ta fakin a babban gurin party dake garin abuja Wanda duk Wanda akace yakamashi bah karamin Mai kudi baneh......kusan motaci guda talatin neh sukayi parking......kowacceh daga cikin amaran mota guda ta shiga shine yazama nah motocin da amaren suke ciki neh a gaba...........duka suka fitoo suka shiga gurin partyn kamshii Yana tah tashiii......Angwayen duk suna zazzaune a katafaren xujerun alfarma gefen kowannansu akwai gurin da amaran zasu zauna...... fadeelarh ganin anxo gurin partyn sai taje ta nemi gurin mommy ta zauna kusa da ita Yaya Umar duk yaji Babu dadiii gashi matan Yan uwannasa duk sun zauna shi kadai ace fadeelarh bazata zauna bahhh Wai sabida baa so tasan anhada auren tohm ae shii baiga abin boyewa bah Dan yasan fadeelarh bazata kishi bah..........hmmmm Ana wata ga wata❣️❣️❣️ Ku biyonii Dan jin yadda zata kasance🔥🔥🔥🔥 Taku a kullum akoda yaushe NAANAH KHADEEJARH ❣️❣️ KADDARATA😔✍🏾 Story and written by Naanah M Sha'aban✍🏾❣️ Page 172-173 Tashi yayi ya nufii inda suke ita da mommy Allah yasa yayi sa'a kuwa kafin yakarasa mommyn ta tashi da yake taga wata kawarta ta shigo gurin biki karasawa yayiii tare da Kiran sunanta a raunane fadeelarh 😍 kallonsa tayi tare da yin murmushi naam yaayah Wai mah niii tun daxuu nake ta juye juye naga ta inda zanga auntyna Amman banganta bah koh har ynx bazaka barnii inganta bah domin nasanta takarasa maganar tana turo bakii......harararta yayi sannan yace Awwww ynx bamah zance wata auntynki bahh ni ae rabon da nayi wata aunty tun ina primary da mukayi wata aunty blessing yafada Yana harararta dariya tayi sosai Ayyah sorry babyn aunty hmmm keh Kuma kika santa Yakama mata hannu yace xoo muje.....ina ta tambayeshii tare da dafe kirjii dariya yayi aww zan sace kineh Aa wlh nasan bazaka taba cutar dani bah Koda kuwa kaga Mai cutata sai inda karfinka yakare........tohm indai hkneh kixo muje ki tayani zama Kuma bana Soo inji kince komai Bata Kara tanka Masa bah kamar yadda ya bukata🍀💖suka jera suka nufii wajen da aka tanada nah AMARYA da ANGO masu daukar hoto suna tayi musu hotuna💫 sai wajen karfe 10 aka tashiii daga partyy kowa ya nufii gidah amaran suka shiga mota daya da angwayen kamar yadda sukaxo kowa a motarsa hk suka koma.....Ana xuwa gidan kowa ya nufii hanyar dakinsuu domin suyii barci Dan sunyiii matukar gajiya............ Yau Yakama za'a daura auren suu Yaya Umar wajen karfe 11:30am nah safe bayan parties din da akayii kusan kwana biyarrr anayii.......ankwan shadda sukayii kopii colour duk families har amaran da angwayen anyiii bikiii kamar bazaa dainah bah ancii nah shaa gsky biki yayii bikii kamar bah gobe an daura dauren kowacceh akan sadakii naira million 1💖🍀ankawo motocin Kai amaran sunfii guda talatinn Kuma a lokacin mommy ta yanke shawarar da tafadawa fadeelarh komai tunda anxo wajen da baxai iyiyu ace an boye mata bahh..taje tasameta ita kadai a dakiii Dan su bilkisu sunje suna ta shirin yadda zasujewa angwayen nasuu.....zama tayi a kusa da ita takira sunanta tashiii tayii ta zauna akasa tare da amsawa da naam mommy anan take ta zaiyane mata komai da komai ta Dora da cewa da fatan zakiii fahimcemu 'yata durkushewa tayii akasa tana kuka Mai tsima xuciya tare da kama kafafuwan mommyn tana cewa mommy gsky bansan da wane irin kalamai zaiyii amfani wajen gode muku bah duk da irin ae bun da nake dashii Amman har kuka amince Dan kuuu ya aurenii nagode nagode sosaii dagata tayii tana fadar ya Isa haka daina kukan ynx ki tashi kije kii shirya Ana jirankuu tohm shikenan mommy sai da "mommy" ta tabbatar fadeelarh ta shiga bathroom domin tayi wanka bayan ta saka mata madarar turare a ruwan wankan sannan ta tashi ta fita.....ita Kuma fadeelarh ta fito ta shirya cikin wata atampa super tayi kyau tafito a asalinta nah AMARYA Samira ceh ta shigo Dan lokacin tagama shiryawa tace ta fito ita kadai ake jira tace laa aunty Samira nama gama samirar ta lillibeta da mayafii sannan takama hannunta suka fita a mota daya suka shiga aka nufiii gidan amaran........... Sai min hadu a next page💫💫💫 ❣️❣️ KADDARATA😔✍🏾 Story and written Naanah M Sha'aban✍🏾❣️ Page 174- 175 Kowacce aka kaita gidanta babu wanii nisa tsakaninsuu Rayuwar Amaran tazama abin shaawa kowannansu Yana ganin yaga yah kyautatawa Dan uwansa ga wata tsaftatacciyar soyayyah da suke nunawa junah....Kai yah Allah kahadamu da masoya wadanda zasu so mu badan wani abu namu bah.....Ameen ya rabbil'alamin🙏💖 A bangaren Samira kuwa nan mah Babu saukii dan fada suke da Yaya fahid akan cikin da take dashiii ita Kuma tace Bata son ta haihu ynx saboda suu iftee koh shekara daya basuyi bah Kuma ace ynx tana da ciki........saudat ceh ta kirata a waya take shaida Masa ta haihu tayii murna sosai dan haka tayi Masa text kamar hk Assalamu alaikum ynx aunty saudat ta kirani take fada min ta haihu zan shirya ynx naje nayi mata barka........tana gama rubutawa ta tura daman Bata dade da yin wanka bah Dan hk hijabi kawai ta dauka ta tarkata yaran suka nufii gidan saudat din.......hira suke sosai da ita wannan yaro dai kamanninsa daya da babansa.....wlh kuwa kowa hk yake cewa mamah da taxo sai da tace kamar Yaya Faisal lkcn Yana karamii.....hmmm kinsan menene kuwa Aa sai kin fada ynx pha Wai ciki garenii kaiii haba Masha Allah kice Ana da Yan watanni zamu Sha suna......mtsww sisi kenan nifa bana son nakara haihuwa ynx Kuma akan hk mukayi fada da Yaya ynx mah baya yii min magana Nima Kuma bana kulashiii.......wa'iyaxubillahii saudat tafada tare da tashi daga kishin gidan da tayiii Samira menake jii Yana fitowa daga bakinki sai kace bah musulma bahh kehh da nake tunanin idan kika jii wata tana fadar makamancin irin wannan magana zaki hanata Amman keh kike fada....mutane nawa kika san suna neman haihuwa Ido rufe Amman basu samu bah keh kin samu Amman kike kokarin yiwa Allah butulcii akan abinda yabakii Kuma bayan hk har kika barii mijinki yake fushiii Kuma Baki damu bahhh kinsan kuwa tsinuwar da take tare da kehhh Kuma kinsan tsinuwar mala'iku bawai irin tamu baceh Dan hk tun wurii kije kisamu mijinki kibashi hkr akan abinda kikayiii😇hawaye neh kawai yake xuba daga cikin idanuwanta tabbas ita dahh a tunaninta akan dai dai take sai ynx tajii nadama ta shigeta tabbas nayi kuskure aunty saudat Amman insha Allah a yau dinnan zan gyara komaiii zamu koma kamar dahhh......ywwah Kinga ynx mah ki tashiii ki tafiii murmushi tayi tace aww watau korarmu kike Ahhh bah dole bahhh tunda kina kokarin yii Mana bakin cikin samun baby tafada tana dariya😀tashii Samira tayi ta hada kayansuu tohm mu kam mun tafiii😊ywwah gwanda ae tajaaa suka nufii inda tayi parking din motarta tana xuwa gida taganshi har ya dawoo ta shiga da sallama sai da takai suu iftee dakinsuu sannan ta dawo ta hada Masa abinci Mai saukiin sarrafawa ta daukeshi ta nufiii falon dashii a cikin tiraiiii Yana Nan inda tabarshiii sai da ta ajiye abinciii sannan ta tsugunna har kasa ta kamoo hannayensa tana xubar da hawayeeee Dan Allah Yaya kayi hakurii wlh sharrin shaidan neh Kuma nah yarda zan haihu idan kullum kace inyiii wlh zanyii ka yafe min🙏🙏🙏dagota yayi ya rumgume shikenan komai ya huce Samira tunda har kika game gsky Kuma ae niii Daman bai taba rikonki a cikin zuciyata bahh.....ngde yayanah❣️❣️sai da ta xuba Masa abincii ya cika cikinsa sannan tajaa shi suka shiga dakiii.........yau Yakama za'ayi sunan saudat suu bilkisu duk sunxo fadeelarh kuwa a gidan ta kwana A gidan mommy saudat tace zaayi sunan ae kuwa gida ya dinke da jama'a koh tahh ina....... fadeelarh ceh tafito waje neman ifteehal saboda taxo ta ciii abincii kamar ance ta juya wahh zata ganiii addarta ceh a tsayee suna gaisawa da wasu mata duk da irin yadda ta chanxa Amman wlh koh a ina ta ganta zata ganeta ae kuwa tasakii farantin abincin da yake hannunta ta ruga da guda ta rumgumeta tana fadar addahta sai Kuma tasaka kuka😭😭 fadeelarh addah takira sunanta cikin muryar jin dadiii Ashe zamu Kara haduu fadeelarh nii a tunaninah shikenan wannan azzalumin yarabanii da keh bazamu Kara haduwa bah kaiii Alhamdulillah Allah kadawo min da yarinyata🥰 ita sai fadeelarh tana rumgume da ita gani take kamar idan ta cikata zasu Kara rabuwa............Yaya Umar neh yazo hucewa Dan ya manta abu a dakinsa shine ya dawo ya dauka yaga fadeelarh ta rumgume innah matar abbansu saudat ya shiga mamakii meya hada fadeelarh da innah Kuma yakarasa tare da yin sallama fadeelarh da tajii muryarsa ta kamashiii ta rike kam tana fadar Yaya addata ceh yau naga addah Dan Allah kace Maya karta Kara barinah murmushin dadi yayi tare da cewa kaiii Alhamdulillah kuxo mu shiga ciki ae Babu Mai rabaku suka shiga suna man cike da farin ciki Yaya Umar ya zaiyanawa mommy komai ae kuwa murna kan murnah ranar fadeelarh a jikin innar ta wunii da daddare kowa ya watse suu saudat da Samira sun koma gidansuu ya rage sai suu bilkisu da Kuma addah da mommy yayah Umar neh yace tohm addah ina abbah da Kuma suu aliyu hmm Ayyah ae bayan tafiiyar fadeelarh sai Kuma ya dawo kan suu alee a lkcn sun girma sosai ni kam naki yarda domin a lkcn fadeelarh ya nuna min cewar ae bah yata bace kaiiu magana har takaimu gah kotuu da yaga alkali Yana neman ya daureshii sai ya hkr ranar Nan na fita anguwa na barsu aleeyu sai dawowa nayi naga gidan ya kone harda abbannasu..... Ayyah Allah ya jikansu mommy tafada cikin tausayawa... Ameen hmmm Allah yajikan suu Aliyu da Dan karamin kananinah nayi rashi babbah tafada cikin muryar kuka Ameen ae ni ynx Banda wata damuwa tunda gakii☺️😊Ana dai suka Dan taba hirar sama sama sannan kowa yaje ya kwanta kwana daya sukayii suka koma gidajensu Yaya Umar neh yasamu ya lallaba fadeelarh har ta yafewa mahaifinnah Amman ya shafama da ita kafin ta yarda.....abin farin ciki a cikin satin da suka koma suka fara laulayii lkcn da akaje aka gwadasu sunyi matukar farin ciki da doctor yafada musu suna da ciki............yau suna kallon t.v kamar kullum labaran dare aka Nuno wani mutumi Yana kuka tare da hoton wata baiwar Allah a hannunsa kamar ance Samira ta kallii t.v wazata gani surayya ceh kenan wannan neh baban iftee tafada arazane meyafaruu honey Yaya abban iftee neh pha ga hoton surayya a hannunsa itace mamanta Number da mutumin yabada yaaya fahid ya dauka.......... Ya Kira ae Kuma ringing daya biyu aka dauka da sallama Kaine mijin surayyah.....cikin sauri muryarsa nah rawa yace eh nine abdulhakim.....ok ina son kaxo akwai magana Mai mahimmanci da nake so muyii....... Ok tohm shikenan A ina kake so mu hadu Anan yayi Masa kwatance Ae kuwa washe gariii da sassafe sai gashi ya dauka a gidan mommyn fahid a falon saukar Baki aka saukeshi.......Daman Samira tun karfe 6am sukaxo daga fahid sai shii abdulhakim din suke zaune bai boye Masa komai bah daga haduwar Samira da surayyar har ixuwa mutuwarta da Kuma wasiyyar da ta barii kan cewar kar asake a bashi yarta.......yayi kuka sosai sannan ya kalli Yaya fahid din yace ngde maka sosai Kuma duk abinda surayya ta yanke akaii nah bazanga laifinta bah Amman ina neman wata alfarma ina son duk bayan satii daya zanxo ina dinga ganin yarinyata, murmushi yayi sannan yace indai wannan neh karka wani damu.....sun dade suna hira sannan aka kawo masa ifteehal ya ganta sai wajen la'asar ya tafiii........tun daga ranar abdulhakim duk bayan satii daya sai yaxo yaga ifteehal din sun Saba da ita sosai Dan kullum idan zaixo cikin soyayyah yake mata Dan Yana matukar Sonta sosai.........Rayuwar su haka ta cigaba da tafiya cikin farin ciki.....ina dasu bilkisu cikinsu yakai watan haihuwa koh yau ko gobe........feenarh ceh tafara haihuwa inda ta haifii yarinyata mace tacii sunan mommy rahmah suna ceh Maya nihal.....sai asma'u inada Rana daya suka haihu da fadeelarh Kuma duka Maza suka Haifa yaron fadeelarh yaciii sunan abbah Ibrahim suna ceh Masa khalifa......ina da yaron asma'u ya cii suna usman.....bilkisu Kuma Yan biyu ta Haifa inda dayan yaxo Babu Rai aka sakawa yarinyata sunan mommyn Ahmad Sadia.....anyii shagalin suna Babu karya kamar bazaa dainah bah bayan suna da wata biyu Samira tahaifii yarinyarta mace inda kasa Mata sunan Anni radiyatu saudat mah takara haihuwa namiji akasa sunan baban Faisal..... RAYUWAR YAN UWAN TAZAMA ABIN SHAAWA DA SON JUNA Alhamdulillah! Alhamdulillah!! Alhamdulillah!!! Anan nakawo karshen wannan littafin..... KADDARATA❣️❣️❣️❣️❣️WhatsApp 08122188717 Instagram:Nanah M Sha'aban Facebook:Nanah M Sha'aban Wattpad:naananciey Telegram:Pinky's gyaran jiki nd more BABANA NEH SANADI COMING SOON💞💞✨