a: *QADDARAR RAYUWATA*        _SHUKRAH_ Mai_Dambu     Sadaukarwa ga _Ummyn Yusra_ _Zulaihat Rano_ _Aunty Raliya_ _Um Nass_   ¥Ummul Ilham_ بسم الله الرحمن الرحيم   Shafin farko Zaune yake a ofis ɗinshi duk da aikin da yasha gaban shi be hanashi tunanin halayar D'an Uwanshi Maina ba yana mamakin yanda ya rufe idanun shi yake saɓawa Ubangijii shi ko goro baya ci balle akai ga giya ko zina asalima shi baya iya ɗago idanun ya kalle mace inda Ba kanwarshi Ubaedatu bane ko Autarsu zuhra duk da sun ɗin sun fitone daga gidan sarautar Katagum.           Karan wayarshine ya dawo da shi daga duniyar tunani ɗaukar wayar yayi ya kara a kunenshi cike da ladabi da biyayya dan da alamu da babba yake wayar.         "Na'am Abba, wayyo ba kowa a gidan key yana hanun ku jirani na zo na buɗe muku don Allah ganin nan"        Miqewa yayi jikinshi na rawa yace. " Ni Mashkur naga takaina Idan Abba yasame Maina yana tare da yarinyar nan a.,"         Suran key ɗin motarshi yayi ya fita da sauri Yaranshi sojoji suka mara mashi baya tsuke fuska yayi ya ɗaga musu hanun komawa sukayi ya shiga mota yabar Basic na airforce dake gubi gari dake jahar bauchi.      Gudu yake sosai kaman zai tashi sama,     bak'in alkalami ya bushe dan me martaba sarkin katagum Alhaji Husaini Muh'd da tawagarshi sun isa gidajen manyan sojoji da yake maiduguri byy pass har sunyi parking sun gani motar maina a kofar gidan yasa suka shiga kai tsaye ya nufi ɗakin Allah ya taimaka shi ɗayane  ya nufi ɗakin Maina sauran duk suna falo.            Yana isa koridon da zai sadashi da ɗakin maina ya soma jiyo ihunsu da nishinsu kunci da bakin cikine ya rufeshi amma bai kasa a gwiwa ba yatura kofar ɗakin yayinda kofar ya ɗaga labulen ɗakin Maina ya hango akan yar mutane, ita kuma ta ɗaga kafarta ta zuba mashi a kafaɗa sai zunkuɗata yake.🙊        Sake kofar yayi jada baya kaman zai faɗi ji yayi antare bayanshi kamshin turaren shine ya shaida masa waye ya tareshi...         Tallaɓe shi Mashkur yayi yakaishi ɗakinshi ya zaunar da shi a bakin gado sannan ya koma jikin firji ya ɗauko mashi ruwan faro ya buɗe mashi ya zuba akofi ya mika mashi a ladbace yana me sunkuyar dakanshi dan abinda yake gudu kenan kuma ya faru Mashkur ji yake kaman kasa ta tsage yashige sabida tsananin kunya Abba k'in ɗago kai yayi karshe fita yayi daga ɗakin yashiga ɗakin maina yana zuwa yasamesu suna nan akan abinda suke juya baya yayi cikin sanyi murya me daɗin yace. " Idan kagama abinda kake kaxo Ga Abba a ɗakina, zaka mutu ba ahaife wata mace ba ma kabi duniya a sannun kasan daga inda kafito amma ko ajikinka kake aikata zina sabida sanranka idan Aure kakeso Maina akwai mata a familynmu akwai a wasu gidajen sarautar masu mutunci da kima ba kadangarun bariki ba zasu kaika subaro ka indai matane...."       Gashi a nutse yayi magana zaka ɗauka wata macece take magana haka, fita yayi daga ɗakin ranshi a ɓace.       Shima maina jikinkishi rawa yashiga yi sabida wannan shine karo na biyu da mahaifinshi ya kama shi da mace....     Banɗaki ya shiga yayi wanka sannan saka dan gajeren wando sannan ya juya ya tsuke fuska yace. "Karki kuskura kifita inda bani nace kifita, kina jina ko..."        Fita yayi daga ɗakin yashiga ɗakin Mashkur yana rakuɓe mai martaba yana zaune ya sunkuyar da kai hanunshi rike da kofin ruwa yana juyawa a nutse. Cikin sanyi murya mashkur yace. "Abba kayi hakuri insha Allah haka bazata sake faruwa ba Abb.."        Daga mashi hanun yayi sannan yayi gyaran murya yace. "Ai bakai kayi laifi ba kuma shima beyi laifi ba laifin namune da ace tunfarko haka zai koma toj da tun a lokacin muka mashi aure.Amma ina bamu hankanta ba asalima mun biyewa sun zuciyarmune domin yaranmu suyi karatu su zama wasu, Ban san wani laifi nayi Allah ya jarabce ni da ɗa mazinaci ba, ni ban taɓa shan giya ba ɓan taɓa niman mata ba asalima ni auren haɗi aka min ni da mahaifiyarka Maina duk cikin Yarana kaine kafita zakka a cikin y'ay'ana bansan laifin ba, amma ba damuwa kowannenku ya shirya  nan da sati biu za'ayi auronku, bazan so nasake kamaka da mace a karo na uku wanda nagani ma sun isa ko kashirya ko karka shirya xan haɗaka da Ubaidatu.."        A razane Mashkur ya ɗago kanshi tsoro da farga suka ɗirka a fuskanshi juyawa yayi ya kalla Maina wanda yake rakuɓe gefe guda ranshi yaji tausayin kanwarshi ya rufeshi, dukkan yanda yaso ya boye damuwarshi haka be samu ba karshe sunkuyar da kanshi yayi zuciyarshi na tafasa yana jin zafin sosai taya za'a haɗa kamilar mace da Fasiki me lasisi irin maina yana tsaka da tunani yayi Abba yana cewa. "Kai kuma mashkur  da Zubaidatu za'a haɗaka nasan tana sonka burinta kenan kai Mashkur dan haka kowannen ya shirya nan nan da sati biyu..."   Yana gama faɗin haka ya mike yafita sukuma suka take masa baya yana isowa falon yace.  "muce gida yau"     babu musu abokan tafiyarshi suka mike duk suka fita juyawa yayi yana kallon maina girgiza kai yayi yace. " Allah ya shirya minku shiryar Addinin muslunci ba xan maka baki ba amma ina gargaɗinka da rayuwa kacigaba zaka haɗu da daidaikai..."      Yana gama fadin haka yafita daga gidan haka suka rakashi.      Suna tsaye motarsu ya tashi.      Mashkur da Maina Mashkur ɗane ga  marigayi hassan ɗin sarkin katagum kuma shine sarki a lokaci yana yana tare da matarshk kausar itama yar sarki ce daga borno, Yaransu huɗu mashkur ne babba sai sultan sai Ubaidatu, sai yar autarsu Zuhra, sarki hassan yanada shekara takwas Allah yayi mashi rasu lokacin mashkur yana da shekara sha biya sai yan majalisansa suka ce abawa Husain inyaso idan mashkur ya nime abashi kujeran babanshi sai abashi sam Abba husain baya kaunar wannan kujeran dan lokacin yana matsayin jakar naija a Sudan aka bashi dan dole ya karba amma a ranshi yana kudirin koda mashkur bai nemi haka ba shi zai bashi kujeransa.          Maina ɗane ga sarki husain  shine Babba a yaran sarki, baya ji a rayuwanshi abu biyu maina yasani daga shan giya sai niman mata amma dukkan abinda yake yana sallah itama ba akan lokaci ba dan sai lokacinta ya wucce, maina na da kanne dan mahaifinsu yana da mata biyu, Hajiya kilishe ita mahaifiyar maina yar sarkin fika ce sai Hajiya Saude ita kam yar sarkin bauchi ne,           a ɗakinsu maina su biyarne Akwai me bishi Abbati, sai  Bappa, Zubaidatu, sai ɗan autansu Khalil. dukkansu suna da kanmu kai amma banda maina domin shi mace kome muninta idan zai hango kirjinta a cike bayi da case zai bita.      Bambancinshi da mashkur kenan yana da nutsiwa kamala, uwa uba mutunci, ga kamun kai yana da hakuri,amna idan aka kureshi bayi da daɗi gashi ya ɗauko kyau daga mahaifiyarshida farin fata.           dogone  me fafaɗar kirji yana da kyau kam ba laifi haka maina,       lalacewar maina yasame asaline lokacin da aka turashi karatun degree ɗin Thailand anan yaje ya buɗe ido da kananun yan mata da suke karuwanci acan ziyaran da mahaifinshi ya farko ya kamashi da mace, yayi masa faɗa da ya ɗauka daga baya ya watserar tundaga nan ya zama tantirin ɗan iska har yagama karatu.      Lokacin mashkur yana nashi karatun a Uk, kusan tare suka gama sai martaba yasake turasu uk suyi degree nabiyu anan maina be bar halinshi ba har sukayi faɗa da mashkur dakyar Maina ya nime mashkur suka shirya sai dai tun daga ranar Mashkur ya haramtawa kanshi duk abinda zai fito hanun maina bayan gama karatunsune suka dawo nan sarki yake tambayansu wani aiki sukeso abin mamaki dukkansu suka ce soja mashkur sojan sama, yayinda maina ya zaɓe sojan kasa, maina aka turashi kaduna, mashkur kuma lagos         Basu wacce shekara guda da dawowa ba daga karatu matasane Yan shekara 33, 3/4/21, 9:43 AM - Ummi Tandama: *QADDARAN RAYUWA TAH* _SHUKRAH_ Sadaukarwa Ummyn Yusra Zulaihat Rano Aunty Raliya Mom Ahmad *page 2* A duniya Mashkur ya tsani halayar maina duk yanda yaso ya tank'wara shi abun ya faskara dan haka yake binshi da idanun, akwananki baya sunje cin abinci maina ne yayi odan abinci ido da ido mashkur yace "D'an uwa ni bazanci ba kawai na koshi.."       yana maganar hankalinshi nakan wayarshi dan kar maina ya tambaye shi dalilin sai ya tsime fuska yasa waya akunne yana magana hankalin shi kwance, murmusawa maina yayi sannan ya ɗaga kai yana karewa wajen  kallo caraf idanunshi ya faɗa kan wata budurwa, sanya take da wani riga iya gwiwa fari wanda har kana hango layin wandonta da brzs ɗinta tamatsu sosai ga wani uban gashin da ta tula akanta ga takalminta tsokale duniya daq'ar take tafiya tuni maina yaji ya fara ɗaukan chaji sosai, zubawa suranta yayi idanu yana haɗiye yawun makut, lokaci guda ya fita yanayinshi addu'a yake Allah yasa ta juye ta kalleshi, ay kuwa cikin sa'a ta ɗago kanta caraf sai idanunsu ya haɗu da juna kane mata ido ɗaya yayi take ta fara wani fari da idanunta tana kwarkwasa tana turo kirjinta gaba, ay sulalewa yayi ya bar mashkur a wajen ya ɗauki yarinyar yayi suka wacce lareema hotel.        Bayan Mashkur ya gama wayane ya lura da maina baya cikin wajen bayi mamaki ba ya meke yafita abincin da basu ciba kenan, kai koda katin wayane mashkur baya taɓa yarda maina ya tura mashi balle kuma girki ko wani abu harta cokalin cin abinci kowa da nashi dan kyamashi yake ganin kazantarshi  maina yake gani dan shi ya tsani zina da shan giya wanda kusan ɗabi'an maina kena,             Bayan tafiyarsu me martaba ne mashkur ya raɓa gefenshi ya shige cikin gidan,       _Cigaban labari_        ɗakinshi ya wucce ya shiga haɗa kayanshi babu abinda ya bari sannan ya fito ya rufe ɗakin ya koma ofis cike da ɓacin rai dan ya kudirin aniyyar rabuwa da maina.                 D'aga kafaɗa maina yayi yace " ko a jikina zaka hucce kafin ka dawo"         ɗakinshi ya koma amadadin ya kore yarinyar sai ma suka cigaba da masha'arsu...               *** 4pm duk ilahirin yaran gidan sun shirya tsab sai dae mutum ɗaya suke jira kowa sai tsaki yake dan suna bakin cikin wannan ɗabi'anata,         Cike da masifa wata mata tafito tace "Uwar me kuke jirane da kuke tsaye kaman wanda aka dasaku maza kuwucce kafin na saɓa muku."     Daya daga cikin yaran ne yace "Aunty Amarya kije kawae ay zata fito muna jiranta"              Daga kicin ɗin waje wata babban mata fara kyakyawa kana ganinta kaga bafulata doguwa me jiki tace "Ayya Shkurah ba zaki fito ba suna jiranki me yasa kike hakane maza fito kafin nasa akira min bilal yazo yafita dake wallahi tunda baki jin magana Ubangiji ya shirya min ke shiryar addinin islam"            Fitowa tai sanye da doguwar riga da himar ɗinta har kasa tasaka nikka a fuskanta ɗaga nikka ɗin tai ta zabga musu harara sannan taja tsaki, unifoam ɗinta kalan marron ce haka masauran sai gashi ya dace da fatarta farace tass yar shekara sha bakwai yarinya me jida kuruciyarta da jin daɗi,        Kincin taje ta tsaya tana kallon matar sai tura baki take can da taga bata kulata ba dan aikin abincin dare suke ita da me aikinta ɗayyiba tana yanka mata vegetables. Ganin tana ɓata lokacine tace "Ayya Ummana zamu makara fa baki bani kuɗin tara ba kuma coki cokina ibon da eloka da alawar madara sun kare don Allah kice Adda Aisha taimin kinji" ta karshe maganar cikin sigar shagwaɓa,           Mikewa Ummanta tai ta ɗauki pose ɗinta ta ciro naira ɗari biu ta mika mata tace. "Ke dasu kuraba"      tura baki tai ta amsa tace "Mayu kawai daman kuɗin suke jira bani ba toh muje dangin kwaɗayi"       "Ubangiji ya shirya min ke Shkurah kuje karku makara " Umma tace masu,                      Haka sukayi ayari sai makarantarsu amma kafin a isa sai da aka biya ta gidajen kawayenta har ɗaya daga cikin abokan tafiyar itama sa'a shkurah ce mai suna Rafi'a tace " gaskiya kina da mugun matsala dalla malama zamu tafi ba zamu bi ko ina ba"          raba tafiya sukayi Rafi'a da ayarinta Shkurah da nata ayarin sai da suka biya ta gidan kawayenta sannan suka fito tare dake itace Ameera makarantar suna isa bakin gater tasa aka barsu suka wucce aji rafi'a  da Salmah yar Maman suna waje ansasu wanke ban ɗakin makaranta,              Shkurah wacce sunanta Zainab, yarinya ce me matukar shiga rai gata da niman tsokana uwa uba, bata da kunya dan bata san tsoro ba amma tasame tarbiya sosai dan Umma tana da kokarin sosai dan ganin yaronta ya zama nagari ba nata kaɗai ba har na kishiyoyinta,       Umma wacce sunanta Habiba itace uwargidan Alhaji Sa'idu Hammayo, yan misau ne, sai me bimata Mama Rukayya sai me bin Mama Ummi Hauwa, sai Aunty Amarya Jamela daga mama har Ummi kansu a haɗe yake da Umma dan basu kishi da ita dan asalima ita take rike da yaran gidan sai Aunty amarya yar Kaltungo ce tana da zafin kishi gani take kaman Umma ta gama da yan gidan dan har mijin idan ya dawo daga kasuwa dan babban ɗan kasuwane a bauchi yana dawowa kafin ya shiga ɗakinshi toh ɗakin Umma yake fara zuwa sannan ya shiga ɗakinshi sai sauran matan da Yaran gidan su shiga sai gaishe shi. Umma itace me yara manya Abubakar shine babba yana aiki a gidan raidiyon bauchi sai Fatima tana aure a C.B.N quarts sai Hamdiya itama tana aure a dutsen tashi, sai Bilal, yana service ɗinshi a jos yazo hutu karshen mako, sai Aisha ke binshi tana schl of Nursing  shekaranta na karshe kenan, kuma ansaka aurenta nan da wata uku ita da ɗan Abokin babanta sai shkurah auta         Sai Mama tana da yara bakwai Khadija tana koyarwa a F.g.g.c Azare tana aure a can sai Fatima tana misau take aure itama tana aiki a asibiti, sai Safwan yana karatu kuma yana zama ashagon babanshi a central market, sai Hafiz , sai Salmah duk suna tare da Shkurah dan sa'anan juna ne.    Sai Ummi yaranta kanana ne sabida ita Allah be bata haihuwa ba sai yanxun dan an auro amaryarsu ma har ta haifi yara uku kafin ita Allah ya bata yaranta ukune Abdullah, Muh'd Aliyu,       Dan sai ynz Abdullahi zai shiga jss 1.      Sai Amarya  yaranta bakwai Rafi'a itace babba kuma itace mace kaɗai sauran shidan duk mazane Nura ke binta sai Ishak, sai Khalid,sai Armaya'u, sai Usman shine karamin ɗanta.      Zaman gidan akwai haɗinkai Alhaji Hammayo yana da kokari akan yara amma idan yaga yaro xai nemi ɓata mashi suna to ba makawa koranshi  zaiyi babu abinda ya dame shi kuma yana kashewa yaro kuɗi aduk abinda yake so matukar yaro yana da kokari toh zasu ɗinke dashi, Yaran Umma Allah yabasu baiwar ilimi shi yasa yake masifan ji dasu musaman Shkurah dan tuntana yar karamarta take da masifan kokari ga brain a boko da islamiyya sannan zakarace ta kasa dan sau biyu tana cin gasar alkur'ani ta kasa da kasa karkashin makarantar gwallaga shi yasa aka bata ameera, haka a boko ita ɗin Head girl ce, kuma ameerah a Mssn, duk da haka Allah yayi mata baiwar halitta ga nutsuwa idan kacire tsokana da rashin kunya toh Shkurah kan sai hamdalla               Suna tasowa suka dunguma sai gida suna zuwa daban unguwarsu dake akwai matasa a unguwar suka shiga mika mata gaisuwa bata wani kulasu ba dan Abdullah ne ya amsa yana musu dariya.      Suna wuccewa wani daga cikin yan majalisin yace, "Gaskiya yarinyar nan Allah yayi halitta dan duk wanda ya aureta ya huta wallahi kune aka k'wara dan ranar nashiga gidan da safe tafito sanye da kayan barci riga da wando  babu himar a jikinta wallahi sai da nashiga ruɗu dake kasan Ummansu tana da tsauri koranta tai cikin gida"            Dariya suka ɗauka yan wajen baki ɗaya suna yaba kyan suranta.    Shi yasa umma ta hana yaran gidan mata saka gyale sai Himar daga biki sai Sallah shima dan Alhaj hammayo yana saka bakine take barinsu, tunda Shkurah ta fara girma umma ta hanata saka wandon jins da body hook dan tana tsoron kar wani abu yasame shkuran.         Bayan sun shiga falon Umma taje ta zube tana nishi kaman wacce tai wani aikin kallon yayunta da suke falon tai ta kauda kai sannan ta maida idonta kan Umma da take rike da 40 Rabbana ɓata fuska tai sannan tace "Ina tabinku kusaya min waya amma kunki har da Ummana kinki, Allah ko ku saya min waya ko nafara halin ɓera"       Dake tafi kusa da Abubakar rank'washinta ya xuba mata wanda yasa ta kwala kara tana rike da kanta        Kallonshi umma tai ranta a ɓaci amma tayi kokarin boye haka dan kar raini yashiga tsakaninshi da kannensa tace "Yayi kyau baba wannan uban rank'washin ay sai ya juya min tunanin y'a ban hana hukunci amma banda rank'washi."         "Kiyi hakuri Umma wallahi autarki ce da kayan haushi saura wata nawa ta gama dolphin, kuma tasan idan tagama nine me saya musu amma dan niman magana wai zata fara halin ɓera a'a na gafiyane"           Sallamar Alhaj Hammayo ne ya karaɗe falon jin haka shkurah tasake buɗe babin kuka tana rike kanta da hanun ɗaya ɗaya hanunta tana yarfewa,              Sallamar suka asma, kujera ya zauna su kuma suka sauka kafet kusa da shkurah ya zauna ya rike hanunta yace "Uwata me yasame kan kike kuka haka, sake kan nagani"       Hmm ba wani fa rankwashi bane, tsabagen shagwaɓe ce zalla ya janyo haka cikin kuka tace "Yaya Sadeeq ne ya rank'washe ni akai dan nace a saya min waya ko na fara halin ɓera shine ya rank'washe ni kuma kan yana min zafi da ciwo dan ji nake kaman ba'a jikina yake ba, gashi ina ganin jiri"         Zarro idanun yan falon sukayi cike da mamaki dan ko minti biyar ba'ayi da farun haka ba amma tana cewa kanta kaman banata sannan jiri take gani, murmusawa Umma tai tace " Auta karya fa haramune kuma masu karya yan wutane babu kyau dukduk nawane dukan da yayi miki bana son haka dan zan iya saɓa miki akan karya."       Lafewa tai a jikin Babansu wanda jin abinda umma tace ya hana shi magana yana murmushi yace "Baba Habu ayi ta hakuri da kanen ko"       Hira suka cigaba dayi a hankali duk suka watse daga falon sai Shkurah da take kwance tai matashi da cinyar babansu         *** Bayan mashkur ya dawo daga aiki shiga ɗakinshi yayi yashiga fito da kayanshi zai bar gidan zai koma green house da yake g.r.a yasa aka kama mashi haya.      Ana tare💋 3/4/21, 9:43 AM - Ummi Tandama: *QADDARAR RAYUWATA* _SHUKRAH_ Mai_Dambu    *page 3* Yana kwashe kayanshi daga ɗakin yana kawowa falo sai da ya gama k'washewa tsab sannan yasa kai zai fita Maina yace "Malam idan zaka kayi hakuri kayi, idan kuma kak'i wallahi xan bika har gidanka ni babu abinda ya dame ni kai kaji gurin"   Wai akace shiru ma, magana yanda kayan falon baza suyi magana haka ma Mashkur yaki kula maina har ya kwashe kayanshi ya har zai fita sai ya tsaya daga bakin kofar shiga falon yace "Wannan matsalarka ce ba tawa ba sai dai kayi a hankali da fushin Iyaye, kuma bazan ɓoye maka Wallahi haɗa ka da za'ayi da Ubaedatu shine abu mafi muni dan har ga Allah bana son aurenka da Ubaedatu, dan nasan a dalilin  niman matan banxa karka je ka ɗauko bala'i kashafawa yarinyar da ta tsare kanta kuma ta kame kanta, don Allah ya haramta mata saɓa masa" Yana gama faɗin haka yafita yabar gidan baki ɗaya, duk da maina yaji zafin maganar,              mikewa yayi yafito yaga dagske ne Mashkur tafiya zayi ya barshi ai ko ba,syn kome yana tunatar dashi Allah,       ajiya zuciya yayi   cike da jin haushin abinda ya aikata amma  wani shashi na zuciyarshi tana bashi shawara yabi mashkur wani gefe na hanashi yayi da, shaiɗan yake masa huɗubar banza, dan ji yake yanzun yake da daman kawo mata cikin gidan any time abinshi,       Mashkur yana barin unguwar ya nufi new g.r.a wani ɗan karamin quarts na haya me ɗauke da gidaje ashirin da yan kai, a gida nagoma sha biu yake inda ya kama gidan baki ɗaya sama da kasane dan haka sai ya kama duk sabida yaranshi kuma idan yayi aure matarshi zata xauna a sama, ajiyqr zuciya yayi  wank sanyi ji da  kewar maina dan wannan shine karon farko a rayuwarsu na rabuwa amma idan yayi dubi da abinda maina, ke aikatawa sai yaji ranshi ya kara ɓaci kuma  nan da y'an kwanaki kanwarshi Ubaedatu xata shigo cikin kazamin,   rayuwar maina, tsaki yasake yana me hura iskan dake bakinshi waje abin ya karawa fuskanshi kyau kuma one eleven  dake kwance akan fuskar tayi, masifar mashi kyau take yafito bagudiren asali,        Tunda yashiga sallah ne yafitar dashi dake akwai masalaci a cikin quarts ɗin tunda yayi sallar isha be sake fita.         *** Washi gari kowa yashirya cikin unifoam farin riga da bak'in wando sai  farin himar da bak'in takalmin haka duk suka saka amma banda Shkurah wacce tasaka siket iyakarshi k'wanji da sai farin riga me dogon hanun wanda kana hango farin vest da brz ɗinta sai karamin himar ɗinta wanda ta manna bajin ɗinta duk suna motar da yake kaisu wato sai horn ake mata amma tak'i fitowa tana zaune ita sai lokaci take karyawa kaman zasuyi kuka dan saura minti ashirin arufe gater ɗin schl ɗin        Fitowa Aisha tai tasame tana wasa da abinci ɗaukar abincin tai takai mota sannan ta dawo tace "zaki fitane ko sai nayi waje dake marar kunya kawai fita ki bani, guri kafin na k'waɗa miki mari"      fita tai suka gamu da Ya bilal ya kuwa ya zuba mata rank'washi sai a kan idanun Abba dake akwai abu abakinta garin ihu tak'ware shiɗewa tai zata faɗi yayi maza ya riketa yana ce mata "sannun kinji bansan da abu a bakinki ba," bata iya magana ba sai hawayen da yake zuba mata,       "saketa bilal wallahi shkurah idan na kamaki zan karyaki kiwuce mota kafin nazo wajen kai Alhamdulillah da samunki nazo wajen nasameki, Allah yashirya min ke tafarki madaidaicciya." inji umma kenan,          tafiya take kaman wacce k'wai ya fashe mata a ciki sai zubda kwalla take tana sharewa da hanunta,           shkurah kenan ita dai akan makarantar boko toh sai dai akasheta dan ta ranta baya kaunar karatun boko ba wai bata ganewa bane ita tashin safe ke damunta, zata raba dare tana shigar da hadda da duba wasu buks ɗin bokonta bazata kwanta ba sai karfe sha biu da rabi take kwanciya da asuba kuma tariga kowa tashi shi yasa bata da ishashen lokaci,           Koda tashiga mota bata kula kowa ba sai Abdullahi sabida shi Aisha tabawa abincinta ya rike mata dan sunfi shiri sosai          kallonta yayi cikin tsoron karta rufe shi da masifa yace "Adda shkurah ga breakfast ɗinki kar yayi sanyi kinji"       yana maganar amma fuskarshi cike da tsoronta dan har muryarshi rawa yake kallonshi tai da jajayen idanunta ta amshi tace "Nagode Abdul zanci"           ajiyar zuciya yan cikin motan har da sa'ointa suka sauke karɓa tai taci kaɗai ta juya ta ajiye sauran a bayan mota     Suna isa cikin makarantar ana rufe gater kowa kama gabanshi yayi inda shukrah da rafi'a suka wucce ss³a salmah ta wucce ss³b,         *** Sauri yake dan har yaso makara agurguje yafito daga ɗakinshi dan yau suna da exercise  na Jirgin  kuma shine shugaba a wannan shashin kuma 8 yadace afara aikin ko karyawa beyi ba yabar gidan yaransa naganinsa duk suka k'ame suka sara masa da "good morning sir"       ɗaga musu hanun yayi sannan ya shiga motar sai ofis,                 yana isa aka fara exercise ɗin basu suka bari ba sai wajen sha biyun rana yana sauka daga jirgi aka shaida masa ga Maina yazo yana jiranshi a ofis yana shiga ya mika masa hanun suka gaisa daga nan suka tsinke da hira kaman wasu kanari,            sai one pm maina yabar ofis ɗin ya koma nashi ofis ɗin yana tsaka da aiki kira yashigo masa tun daga sauti ya soma murmushi yana kaɗa kai sai da kiran ya kusan tsinkewa ya ɗauka ya kara a kunne da cewa, "Assalamun Alaikumun momma na imiss you dole next week nashigo azare ma "          dariya akai a ɗaya gefen sannan tace "toh son Allah ya nuna mana, kuma kazo da shirin ganin dota in-law zubaida dan Abbanku ya faɗa min nan da sati biyu za'ayi bikinku amma son nasan, zubaida ba zaɓinka bane hakuri zan baka, kayi biyayya Allah zai baka wacce kakeso kaji,"      murmushi yayi sannan yace "momma karki damu insha Allah zanyi biyayya, anjima zan kiraki ina son nashiga da wasu document ne"    Kashe wayar yayi sannan yacigaba da aikin gabanshi yana hararo auren Ubaida da Maina sam haɗin be masa ba ina laifin a haɗata da Baffa sai wannan tantirin,             kauda tunanin maina yayi sannan ya shiga tunanin tasa matsalar shi, a fili yace "ko sai yaushe nima zan same sarauniyarta" murmushi ya sake ciki da jin daɗi, ranshi yake ayana abubuwa da zayi idan yasame wacce ya faɗa sonta, toh tabbas zaiyiwa so bauta kuma zai rayasonta fiye dakanshi,          lokacin salla nayi yafita ƴaje yayi sannan yafita break be dawo basai uku saura nan ya koma bakin aikinshi harsai wajen biyar ya gama la'asar yayi dan yau ya makara beyita akan lokaci ba yana idarwa ya nufi wajen motarshi sai gida             *** Karfe biyar da rabi suka fito daga schl dukkansu a gajiye daq'ar suke ɗaga kafa nan aka buɗe shafin hiran karatun da wasu na tambayar wasu me suka fahimta daga cikin waɗan da ake tambaya har da shkurah a ciki, duk da ta gaji amma amsa take basu dai dai yanda aka musu har da karin haske bayan sun gama ne aka shiga hiran jami'a dariya tai sannan tace "tab wallahi ina son rayuwar bodin amma haka Umma ta hanani, kuma da alamun koda nagama ba zanyi  bodin ba sai day, haba ace mutum ya gama day ya cigaba aday da sake wallahi saura wata huɗu zuwa uku, fa zamu gama Insha Allah.              Dariya Maryam Umar Jama'are tayi cike da zolaya sannan tace " Kin haɗu mukuwa bodin zamu ke kam  sai dai zaman gida fa Allah sarki zamu ji daɗi kuma za'a kiramu da big girls, ko bebes" ta kalle ɗaya abokiyar tafiyarsu tana dariya,       "Eh mana Muj mun girma ana ganin mu ansan ba yara bane mu sai dae akiramu da manya yara su oo sai dai gida karki damu idan muka waye zamu zo mu wayar dake fa dan babu mugunta" inji bebes,         duk yan wajen maza da mata suka fashe da dariya abinda ya kular da shkurah kenan ta kaiwa bebes duka kauce ita kuma ta faɗa titi lokacin kuma mashkur yana sharan gudu ya kusan isa gida saura kiris badan ya taka burki ba ai kuwa runtse idanunta tai ta ɗaura hanunta akai ta ɗan d'uka kasa saura ɗaliban ihu suka saka tsoro da fargaba ne ya kama dukkanninsu ba yaran ba har shi kansa mashkur ɗin ai kuwa yaranshi suka sauko daga mota zasu rufeta da duka da bulalarsu wani mahaukacin horn yayi dan dole suka fasa fitowa yayi, daga motar ya karasa wajenta har wannan lokacin idanunta a rufe bata buɗe ba dan bata san,me zata gani ba ratsasu yayi ya harɗe hanunwanshi a kirji yana kallonta daga sama har ƙasa abinda yafi jan hankalinshi tulin gashinkanta wanda ya ɗaga daga baya zaka rantse acuci mazane gyaran murya yayi cikin sanyi rai, yace "buɗe idanunki babu abinda ya faru dake kinji amma nan gaba don Allah kudaina wasan banza yanzun badon Allah ya takaita min ba wallahi bansan me zan cewa iyayenki, ba wucce kije suna jiranki" A hankali ta buɗe idanunta ɗago kanta sai a fuskanshi kallonshi ta tsaya yi cike da tsoro raɓa gefenshi tai ta wucce bata iya magana ba sabida tsoranshi,            Juyawa yayi yana kallon yanda take tafiya tsintar kanshi yayi da binta da kallo,        itama tana tafiya amma  zuciyarta na uzura mata da ta juyo dan haka batai wani tunani ba ta juyo aikuwa suka haɗa ido tsorone yasake rufeta, tana ganin napep ta tsara musu suka shiga jikinta har rawa yake,    yana ganin tafiyarsu ya sauke ajiyar zuciya shaf ya manta a tsakiyar hanya yake mutane sai raɓa gefenshi suke suna jin haushin yanda ya tsare musu hanya shiga mota yayi yabar titin tuki yake amma zuciyarshi yana shirin hanashi sakat fuskar shukrah ne yake masa yawo a cikin idanun dakyar ya isa gida kayanshi ma yaransa ne suka k'waso masa a gajiye yashige.        Inayinku💋 3/4/21, 9:44 AM - Ummi Tandama: *QADDARAN RAYUWATA* _SHUKRAH_     Huwallahu lazi Al'illa ha illahuwa    AR-RAHAMAN AR-RAHIM AL-MALIK AL-QUDDUS👏👏👏 _Tsokaci akan wannan buk ɗin tun farko ya dace na faɗa amma ban faɗa ba labarin zai nuna mana karfin Addu'ar Iyaye akan Y'ay'ansu da kuma Addu'ar wannan aka zalumunta,Sai Addu'ar matafiyi, Wanda yazo a cikin hadisan manzon Allah (S.A.W) yace  Ubangiji yayi Alkawarin amsar Addu'ar mutane uku" cikin ɗauki sahabansa suka ce "Ya Annabin Allah suwaye mutanen ukun" yana kishingiɗe sai yatashi ya zauna yace " Addu'ar Iyaye, Addu'ar wanda aka zalunta sai Addu'ar matafiyi" yace kusani Allah baya taɓa juyawa Addu'arsu baya idan sukayi kafin rana tafaɗi yake amsarta idan kuma cikin dare ne kafin gari ya waye yake amsarta"_         '''Allah ka kara masa son Annabi''' Amin Yarabb _Fans ɗin wattpad kuna bani kala fa dan haka wannan shafin na kune ga voting jina nake kaman nafi kowa sa'a Ina godiya da fatan Alkhairi_💕💘 *page 4* Koda me napep ya iso unguwarsu kafin wat ya sauka tarigasu sauka dake kuɗin ba'a hanunta yake ba yana hanun Rafi'a kusan a guje tashiga gidan  ko gabanta bata gani sabida tsabage tsoro da Mama suka haɗu ganin yanda ta barkice yasa mama tariko tace "Ya naganki haka meke faru ? ina sauran abokan tafiyarkin suke,?"       ta jefa mata tambaya tana karantar cikin idanunta tabbas ak'wai abinda ya firgitata dan tasan shkurah ba kome ke bata tsoro ba amma, yau taga tsoro zalla a idanunta daga bakin gater ɗin gidan Salmah ta amsa da cewa, "Ai mama yau ba dan Allah ya takaita ba da munzo muku da labarin," shiru tayi tana kallon yanda yan gidan kowa ya zuba mata idanun. Umma ce tafito hanunta rike da casbi ta zubawa shkurah ido sannan tace, "me yafaru ? a hanyar makarantar ba mamaki garin wasan banza ko ?"        Rafi'a da tagama cire takalminta zata shiga part ɗinsu taɓe baki tai, sannan tace "Idan suka haɗu su uku yanda kuka sannan dabobbi, haka suke wasan banza saura kaɗan da mota ta bita kanta, kuwa da kowa ya huta da haukarta da jin kai."     Wannan maganar da rafi'a tayi ba karamin zafi yayiwa Umma ba amma dake tasan me take sai tayi murmushi kawai fuskarta cike da fara, aikuwa shkurah ta gaza hakuri da maganar ta nufeta dagan-dagan ta fisgota ta hankaɗa da jikin kofar part ɗinsu, tace "Uwar me na tsare miki da kike min fatan mutuwa me bak'in zuciya wallahi idan baki fita idanun, ba zan miki shegen duka, wawiya kawai ina ruwana da rayuwarki."      "Toh wucce muje ko bana son rashin hakuri kul kar nasake ganin haka, dan zan saɓa miki kina jina ko,"                Ba musu ta ɗauki skull bag ɗinta tashige abinta amma ranta na zafi tana mamakin wannan al'amarin,         Suna shiga palorn ta zube a kafet tana mai da numfashi lumshe idanunta tayi amma exactly fuskanshi take gani a cikin k'wayar idanunta buɗe ido da tayi da sauri tana zarresu, Aisha da tafito daga ɗinkisu ta kalleta, sai tayi tsaki ta wucce dan tasan wani, shirmenta ne ya zaunar  da ita a wajen,         Tashi tayi tashiga ɗakin ta cire kayanta ta ninke sannan ta faɗa wanka ta jima sosai, aban ɗakin sannan tafito, kaya marasa nauyi tasaka sannan, ta gabatar da sallar magarib, buks ɗinta ta ɗauko ta fara dubawa.           *** Shima mashkur kusan shkurah yake gani abinda tayine ya bashi dariya sosai har hak'oranshi suka bayana, cikin nutsuwa ya shirya sannan yafita masjid,       bai dawo gida basai bayan isha, abinda zai ci ya nima, yana gamawa yafita palo da laptop ɗinshi da wayarshi, momma ya kira zama yayi ya rufe idanunshi  bayan ya zuba kafafunshi a saman center table yana kaɗasu wani nishaɗi yake ji haɗi da nutsuwa bai san me ya janyo haka amma yana cikin nutsuwa , kiran ta yanke, ba a ɗauka ba ajiye wayar yayi yacigaba da aikinshi,                  *** Maina kenan duniya tazama sabuwa manne yake da wata yarinyar, kallo ɗaya zaka mata ka gane daga inda tafito,  sabida yanda gashin doki ya cika mata ga wani nail da tasaka a farcenta tana da kyau ba laifi, kallon shi tayi sannan tace "Maina katagum me yasa baka sex dani skin to skin  wallahi bani da matsala, tun ɗazun nazo amma kak'inyi kome dani, sai shan win i swear bani da wata cuta, kuma kaine mutum na farko dana fara sani why not kacire shakku akaina."        Wani shegen murmushin gefen baki yayi mata sannan ya ajiye kofin glass ɗin dake hanunshi ya juya ya kalleta kirjinta ya kalla yaji kome nashi ya ɗauki chaji yanda ya dace,     dake a falo suke, kuma a kujera ɗaya suke me ɗaukar mutum biyu, janyota yayi a hankali yashiga sarrafata son ranshi, hmm shaiɗani dole mata su bishi dan ya iya sarrafa mace bana wasa ba,             Duk iskanci Maina baya taɓa yarda yajewa mace babu condom ba yana tsoron ɗaukar ciwo, (Ashe iskancin karyane😂)            Sai da ya kuna mata service sannan ya ɗauketa zuwa ɗakinshi anan yasaka condom ɗinshi amma ranta ya ɓaci da haka, kuma babu halin magana dan tasan halinshi sarai yanzun sai ya maketa, (Allah kashirya mana zuri'a al'umman muslumi baki ɗaya Allahumma Amin)              *** Washi gari  yau ba matsala dan harta manta Mashkur, kuma ba a same matsala, da ita ba tawajen shiryawa ba kusan ta rigasu, fitowa ba dan kome tai haka ba sai dan nasihar da Umma tayi mata kuma anyi dace, ta ɗauka sosai ya shiga jikinta,            Suna gama shiryawa duk suka fito wajen mota suka tafi ke Rafi'a da niman faɗa tana zuwa ta bangajeta saura kaɗai ta faɗi,       abin ya bawa kowa mamaki har shkurah juyawa tai ta kalli Umma murmushi tayi mata, alamun tai hakuri, shiga motar tai zuciyarta na mata zafi sosai,      Sai da aka iso makarantar ai kuwa tana gaban shkurah abinda tai mata shi itama ta mata na hankaɗata sai da tafaɗi tana fitowa tai fuska sannan ta tsuguna gabanta, tace "Ba gaba da gaba ko tabaya sai anshirya karki manta akwai watanin tsakaninmu, kuma har shida dan haka a kiyayye gaba dan idan haka yasake faruwa hmm, zan baki mamaki dan kinfi kowa sanin halina."           Mikewa tayi zuciyarta yana tafasa sosai babu yanda ta iya da Shkurah amma da ta ɗauki mataki akanta.                  *** Bayan sati guda yaso zuwa azare amma Allah be nufa ba, sabida tulin aikim da yake gabanshi dake yau da wuri ya dawo yana barandar gidan nasama yana wayane da momma sosai yake bata labarin wani karamin nasaran da yasamu kanshi a sunkuye, kaman ance ɗago kai sai akan fuskanta, ya zata a zuciyarshi ya faɗi haka yace "I found my half"       "Son me kace? you found your half wacece haka? son talk to me, " inji momma,          gyara murya yayi ya shiga kame kame "a'a ni da maina nake kuma ai shi ɗin half ɗina ne, haba momma ba halin nai magana shikenan sai a min, fassara."      Yanda yayi maganar cikin sigar shagwaɓa yasa tai murmushi irintasu ta manya tace " Son just open your heart you  with feel happiness (Son ka buɗe zuciyarka, zakayi farin ciki),who are she (wacece ita) ?"          "ayya momma na faɗa miki babu kowa fa da Maina nake fa" kaman yaron ɗan goye haka yake mata magana, jinshi take amma tafishi farin ciki, tace "Ok tunda baka son nasanta, bawa maina mu gaisa."         Katse kiran yayi yana lekasu Shkurah da suka wucce san yanxun ya rike bakinshi yana tuna irin katoɓaran da yayi, "Taɓ "  yace yana nazarin ya akayi ya iya rufta haka bayan shi be sani ba ɗaga kafaɗa yayi alamun ko a jikina               *** Duk da auren amsa shirin ko takwana amma, babu wanda yaji daɗin saka auren a kurarren lokaci, abinda basu sani ba shine dama can sarki ya gama shirinsa tsab kawai lokaci yake jira kuma Allah ya nufa, Musaman iyaye mata dan sunso asaka kaman wata guda kafin nan anshirya amare sosai amma haka bai samu ba saɓida akurarran lokaci aka saka bikin dan ma amaren suna makaranta a kano, idan akayi biki aka gama zasu koma skul daga Ubaidatu har Zubaidatu suna karatune a B.u.k Ubaida a fannin Englishi itakuma Zubaida a fannin Acc         Maina yasame zuwa ganin Ubaidatu wacce aka ɗauki hoton da za'a asaka a kalanda da memo,da sauransu. Dakyar Mashkur yasame zuwa inda aka basu hutun kwanaki dan shagalin aurensu, wani abin mamaki dukda baifi sati guda da haɗuwa da Shkurah ba, wani lokacin yana ofis take wucewa ko idan ya dawo, haka kawai yake jinshi wani empty sai yake jin kaman ya shekara be ganta ba, ga uwa uba kewarta sau biyu suka haɗu tun bayan haɗuwarsu na farko, ranar alhamis da yamma sun taso shikuma yafi gidan mike kafa, gashi kusan duk abokan tafiyarta sun tafi, sunkki tsayawa suyi sallah sabida suna da hadda itakuma bazata ba sabida tana cikin yanayin lalura, shine tafito ita ɗaya abinka da unguwar manya kowa na gida ita ɗaya take sharan tafi gashi ko mashin babu balle, napep tana cikin tafiyane wasu matasa irin masu zuwa gidan y'an siyasa rok'o suka shiga binta suna mata magana bata kulasu ba, tacigaba da tafiya sai binta suke gashi wajen yayi shiru tana tsaka da addu'a sai ga mashkur yana tafiya hanunshi ɗaya na cikin aljuhun wandonshi  ɗaya rike da waya, ganin yanda suke mata rashin hankaline ya bashi haushi tsayawa yayi, yana jiran isowarsu, ai kuwa suna zuwa ya buga musu harara take suka kama gabansu dan yana da wani sirrin a tare da shi musaman magic eyes ɗinshi, wanda yake rikita mutane,            Wucce shi tayi ya rufa mata baya har suka fita babban titi shi da kanshi ya tsara mata napep sannan ya zaro 1k yabawa me napep ɗin, a sanyaye yace "kakaita gida karkayi gudu sosai fa, dan" kallon idanunta yayi sannan yacigaba da cewa" naga kaman bata da lafiyane, kuma karka ɗauki wasu, dan kuɗinta na biya ita ɗaya"         Ita dai burinta subar wajen ko hankalinta zai kwanta,  matsawa yayi daga jikin napep ɗin, suka tafi,           toh basu sake haɗuwa ba sai a Arbian makert sunje siyayya da Aisha shima yaje sayan kayan abinci ya shiga gurin abin mamaki yaje zai ɗauki wani turaren uhdu wa kanwarshi zuhrah itama takai hanunta dukkansun basu lura ba sai suka ɗauki k'walin shi yarike gefe itama a masifance ta juya zata masa rashin mutunci karaf idanun,sun ya haɗe ja da baya tayi cikin tsoro, mika mata yayi tak'i karɓa Aisha ce ta iso wajen fuskanta ɗauke da mamakin ganin ƴanda ya tsareta da idanun sannan ya mika mata, amma dake kanta a sunkuye yake bata amsa ba, so take ta raɓa gefensh, gyara murya tai sannan tace "Ayya kayi hakuri ai itama shine best turarenta, shi yasa aka same akasi kuka ɗauka tare, ba damuwa zata ɗauki wani, muje Shkurah"          gyara tsayiwanshi yayi sannan yace "Karku damu nima wa kanwata na ɗaukawa, amma tunda Shkurah tana so takarɓa zan nima mata wani,"         Aisha taso kin karɓa amma jin yace "ta ɗauke shi amatsayin yaya, shi yasa ta amsa tare da godiya, yaji daɗi duk da ba itace tai godiyar ba amma yaji abin har cikin ranshi."          Abin dariya tare sukaita wayon tsince tsince kaya wasu abin wasu Zuhra yake ta ɗibawa, haka har suka gama, sunje biyan kuɗi yace a haɗa da nashi zarro idanun sukayi cike da mamaki hanunshi ya ɗaura akan bakinshi, alamun suyi mashi shiru,       har wajen motarsu yasa aka kaimusu kayan sai godiya Aisha take amma shi duk hankalinshi yana kanta taki yarda su haɗa ido, dan wani nauyinshi take ji ga wani faɗuwar gaba da take ji,          Yana wajen har motarsu tabar haraban wajen,         Tun daga ranar basu sake haɗuwa ba,            Zaune yake a ɗakin momma, yayi zurki cikin tunani ƴa marasa meke damunshi, kuma ba wani abu bane illa tunaninta shi bai san meke damunshi akanta ba amma idan da za'a ce ya zauna kusa da juna zaiyi fari ciki sosai, taɓa shi momma tayi hanunta rike da abinci zama tayi kusa da shi tana karantar fuskanshi, ɗiban abincin tai da spoon ta kai mashi baki, ba musu ya amsa amma baya jin daɗin abinci sake bashi tayi, ya amsa, sannan ta fara magana tace " Son, kana try ɓoye wani a ranka, wanda nina rasa gane maka Son idan baka faɗa min ba wa zaka faɗawa, nifa mahaifiyarka ce kuma abokiyar shawaranka me ye matsalarka Son."       Gyara zama yayi sannan yace "Momma ban san meke damuna ba, ni dai kawai ina cikin damuwa, idan naganta sai naji ina tsoron mata magana, wallahi momma ban taɓa jin kome akan zubaida ba amma ita idan naganta ina samun nutsuwa sosai, nakan tsinci kaina cikin farin ciki fiye da tunanina momma ban taɓa jin kewar wani abu arayuwata kaman ita, ina matukar kewarta bazan iya ce miki ga yanda nake ji ba momma yau da nayi nisa da ita jinake kaman nayi shekara dubu, momma kawo hanunki kiji yanda heart ɗina yake buguwa, toh momma me haka yake nufi"            Hawayene ya cika idanun ga koshi ga kwanan yunwa murmushi tayi wanda yasa hawayen ya zubo mata ta rasa kukan me take farin cikine ko bakin cikine,           hanunta na kirjinshi, tana jin ynd zuciyarshi yake bugawa, idanunshi a rufe tausayin shine na ɗa da uwa ya kamata,           Hmm Ayya #Comments #Share & #Voting 3/4/21, 9:44 AM - Ummi Tandama: *QADDARAN RAYUWATA* _SHUKRAH_ Mai_Dambu        Al-Salam Al-Muhmin Al-Muhaymin Al-Azeez 👏👏👏        *Fatan Alkhair gareku Aunty Kyauta,Jelatyna,Aunty Dada Naseer,Aunty Fatima,Momina Zainaba Misau, ina jin daɗin kasancewa daku da fatan kuma haka*💕💞💋 _Bestie kina hanani magana dake nake alfahari bani mantawa dake kuma nayi hakuri_😍           *Page 5* Cire hanunta tayi daga kirjinshi, sai lokacin ya buɗe idanu ya zuba akan, fuskanta yana kallon hawayen da yake zuba daga idanunta, gyara zaman yayi yace, "Momma," shiru yayi be sake magana ba, kuma be fasa kallonta ba, damuwa ce ta bayyana karara a fuskanta share kwallarta tayi sannan tace, "Son you too later,(Son kama kara) ni ina goyon bayanka amma, kasan halin da kake ciki kuwa ?, kasan meye yake damunka kuwa, ?"  tsare shi tayi da manyan idanunta, masu cike da kwarjini irin na jinin sarauta,        gwauron numfashi ta sauke sannan tace, " Son dagsk duk abin, ka faɗan kana jinsu akanta *?*"   zuba mata ido yayi cikin nutsuwa, sannan ya langwaɓar da kanshi kaman ɗan karamin, yaro da yake son amashi wani abu,              tsintar kanta tayi da farin ciki, mara misaltuwa tace, "You are deep in love,(ka faɗa soyayyane) son yanzun har ka faɗa so, bakasani ba amma wata sarauniya ce haka da tayi nasaran sace, min zuciyar yaro, ok ko itace wacce ka taɓa ce min, you found your half, hmm ba half ɗinka bace kasamu, zuciyarkace tayi lucking sacewa,"   matsanancin kunya ce takama shi har sai da yarufe idanunshi, yana sake murmushi a hankali, zuciyarshi tayi masa daɗi.            Buɗe idanun yayi, sangarce yace, "Momma toh, taya zan faɗa mata bayan itama yarinyar bata wucce 17yrs ba, yanzun fa take shirin gama skull, ina tsoron kar nashiga hakkin  karatunta kuma, ina son nafaɗa mata kafin lokaci ya kure min,"              shiru sukayi, dukkansu cike da damuwa can momma tace, "Ina ganin kanuna mata, alamun kana sonta ai basai na faɗa maka  yanda zakayi ba, kafini sanin yanda zata faɗa sonka, dan haka kyaleni naje naji da bak'ina suna bukata sannan, ya kamata kashirya kashiga faɗa, dan kasan kaima ɗaya a cikin Emirate  councillors, dan Abbanku ya kawo min k'aranka baka son shiga fada, bansan me ye reason d'inka ba, but nabashi hakuri kuma, nace idan kazo zaka shigo har cikin gida wajensu Hajiya kilishi, zan fita amma ak'wai kaya a cikin wanca ak'watin, ka bud'u kayane daga Maiduguri yaya Zanna da Abbalawan, suka aiko maka suma ranar juma'a zasu iso, Dan haka kad'auki ak'watin ka kai d'akinka,"         Tana gaba fad'an haka tafita daga d'akin, matukar tatsaya a ɗakin toh wallahi ba zaije fada ba, wai dogawara suna takura masa, da kirari shi yasa ya tsani zuwa fada,               Babu yanda ya iya haka dole ya ɗauka yafita, da kayan.              *** Tafiya suke kuma, sauri take dan yau tana son taisa gidan, suna dai-dai quarts ɗin ta dago kozata hangoshi, tunda taga baya nan bata damu ba, daman addu'a take Allah yasa baya nan, dan idan yana nan tana jin yanda yake binta da idanu har susame napep,           A gajiye suka isa, gida kwanciya tayi a falo dan kusan six da y'an mintoti suka shigo, tana wajen har aka kira sallah, sannan tashige ɗaki tayi wanka takwanta dan na up, buks ɗinta ta baza akan gado, tana dubawa sallamar Aisha yasa ta ɗago kai, tana kallonta bayan ta amsa, mata.       Zama Aisha tayi kusa da ita tace, "Shkurah, nikuwa kinsake haɗuwa da wannan gayen da yayi mana siyayya, arbia market."       Gabantane ya faɗi a razane ta ɗago tana kallon, Aisha yatsina fuska tayi tacigaba da aikinta tace, "Kin bani ajiyar shine da zaki, tambayeni nasake haɗuwa, da shi zan haɗaku da umma tarabani dake, dan ni ba y'ar iska bace da zanta kula kowa,"         tana gama faɗan tayi shiru tacigaba da duba buks ɗinta,      mamakine ya rufe aisha tana kallonta, bakinta buɗe da mamaki daga tambaya, sai masifa haushine ya gama rufeta kaman ta tsinka mata mari, shareta tayi itama. *** A azare kuwa maina ne tare da yarinyarshi Ruth, wacce maina yasa tazo dan biyan bukatar kanshi, giya yasha sosai dan duk lokacin da zai kwanta da mace ɗabi'arshi ce k'wank'waɗar giya, sai da yaga sannan ya kai hanun zai riketa ta fizge daga gareshi tace, "Na gaji, bazan iya maka ba Maina katagum saura kwanaki ayi aurenka,amma ni baka tuna gobena sai naka kawai baka ɗauke ni abakin kome ba, sai dan biyan bukatarka na gaji, idan kuma zaka aureni fyn."           Wata uwar ashariya ya maomalo mata, ranshi a ɓace ya fisgota yashiga kiciniyar rabata da kayanta, kai mashi duka take dan ya kyaleta amma ina, karshe ihu tasaka, wanda yayi da shigowar Mashkur kenan gidan dan anan matansu zasu zauna, da sauri ya shiga ɓamgaren Maina,yana kusa kai falorn idanunshi yayi masa tozali da abinda maina zai aikata,            da sauri ya karasa ya ture shi, lokacin har yayi nasaran rabata da kayanta juya mata baya mashkur yayi sannan yace, "maza kibar gidan nan, kafin na miki rashin mutunci."           Meqewa maina yayi, cikin zafin nama mashkur yasaka kafa ta taɗe shi, ya faɗi k'asa rsnshi a ɓace ya sake yunkurin mikewa, mashkur yasake, mai maita masa, zuciyarshin zafi yace, "Mashkur, zan maka abinda zai baka mamaki, matukar baka kyaleni ba"         sam mashkur be wani damu, ba idan da sabo yasaba ganin haukar duk lokacin da yakora mashi kayan marmarinsa,       jan center table ɗin da yake falon yayi ya zauna, a nutse yana kallon Maina,         kauda kai yayi jin motsin yarinyar tafito zata bar gidan, maida hankalinshi yayi kan maina da yake bim ruth da ido ranshi yana kuna,        gyaran murya mashkur yayi, sannan yace, "Sai yaushe zaka daina bin matan layi, ina matukar jin zafin yanda kafito babban gida,amna sam bakasan ciwon kanka ba rayuwarka babu abinda kasani sak niman mata, maina Wallahi kaji tsoron Allah, katuba kafin lokaci ya kure maka, kukan kurciya....."         "Ina ruwanka, eyye toh tsoron zanji Allah maina kafita harkata kayi hidimarka nima nayi nawa, bana son sa'ido ai kaima idan kasame mace ba kyaleta zakayi, ba gwara ni nawa yafito fili, irinku wayasan me kake aikatawa, Allah idan baka daina takurani ba zanje na faɗawa Momma, kana shiga rayuwata."          Dariya ce takwace masa sosai sannan yace, "Maina katagum, sarkin gobe ni kuma nayi maka alkawarin idan kaje, ka iya samun momma da wannan maganar, ita kuma ta tambayeni me yasa, nake shiga rayuwarka sai na faɗa mata gaskiya abinda kake na niman mata, muga kozata kara kallonka da mutunci, sannan da ake cewa wayasani ko nima inayi,hmmm ai wallahi idan nace zanyi matan da kansi zasu kawo min kansu, ni ina da mutunci kuma ina martaba mata, bazan iya cutar dasu, kuma bana son tarihin ya mai-maita kanshi akan yarana, Maina ina son kasani gyara kayanka baitaɓa zama sauke muraba ba, kacigaba maina."      koda yabar gidan maina gidansu ya wucce ranshi yana jin ciwon abinda Maina yake aikatawa, koda yayi parking sai da yakifa kanshi a kan sitiyeri, can dai yafi daga motar yashiga cikin falon, shi da zai bita, kofar baya sai gashi ya biyo ta main falorn, ƴana shiga yasame Ubaida da sauran dangin momma, tunda yaƴi musu sallama yashiga ciki be ɗaga kai ya kalle kowa ba, ta kicin ya fita kofar baya dan yana shiga falon momma zai tarda mutane,                        Kwana yayi da damuwa aranshi har kusan asuba yasamu barci.               Ranar asabar aka ɗaura auren Muh'd Hassan Muh'd(Mashkur) tare da Amaryar sa Zubaidatu Muh'd Hussain Muh'd.           Sai  Muh'd Hussain Muh'd( Maina) tare da Amaryasa Ubaidatu Hassan Muh'd,        biki yayi dan mashkur ba laife yayi wanka, sosai kowa ma haka, a wajen ɗaurin auren duk da fuskanshi a saketa amma kasan zuciyarshi cike take da marmarin Shkurah da muradinta. Baza gane haka dan fuskarshi bata nuna haka ba,       Bayan ɗaurin auren ne aka tafi, Reception an goge wuya balaifi kan,      A gida kuwa mata walima suka haɗa, bayan antashi aka kaisu wajen sarki hassan yayi musu nasiha akan zaman aure sosai ya tsoratar dasu,           Bayan ya gama musune aka kai Zubaida cikin gida, ita kuma Ubaida gidansu daga can aka kaisu gidajensu bayan kowacce tasha faɗa, sosai.            Bayan ankaisune suka sake shiryawa sai dinner, kome yayi kyau na wajen Ubaida, sanyeta da wani gown purple, Zubaida kuma,Peach colour sunyi kyau, sosai, Mashkur wani suite   yasaka me dark blue, Maina kuwa ashe colour,         Anyi kome lafiya, a cikin kawayen  Zubaida  sai da maina ya jone da wata yarinya me suna Ma'amurah, ta haɗu iya haɗuwa,     bayan antashi ne kowani ango ya ɗauki matarshi, ka idar kenan. Wshi gari.. Akayi buɗan kai, inda Mashkur yafitar da Zubaida kunya haka ma maina ba laifi sunyi abinda ya dace,              Haka kowa ya watse aka amare a gidajensu suna kuka,(😹)            Bayan abokai sun rako angwaye dan kowa da abokanshi, idan kuka ga abokan Mashkur sun dace, da shi dan kamilalun mutane ne masu mutunci da daraja,      tawajen maina ma haka, balaifi, mutanenshi suna da mutunci sai dai dake mutumin banzane dole aka samu yan bariki irinshi.       Akowani ɓangare kome ya tafi dai-dai yanda ya dace.              Bayan dawowar mashkur, leka ɗakin Zubaida yayi ya ajiye mata,laidarta sannan yayi mata sai da safe, abin ya bata mamaki ace ranar farkonshi amma yana gudun amaryarshi. A ɓangaren Maina kuwa ɗokin wannan ranar yake, dan haka yana dawowa yashiga banɗakinsa yayi wanka sannan yasaka wasu riga da wando, yabi Ubaida ɗakinta yana shiga ita kuma lokacin tafito ban ɗaki daga ita sai towel,        Wajenta yanufa ya amshi ɗayar towel ɗin da take goge gashinta yashiga goge mata duk kunyarshi ya rufe,           bayan ya gama ne ya ɗauko, mai lotion ya shafe mata a jiki, wani rigar barci ya ɗauko zai saka mata takwace tashige banɗaki, taje tasaka yayi mata kyau kuwa, kallon kanta tayi taga ina zata iya fita, da wannan kayan,     ganin tana, ɓata masa lokacine ya shiga banɗakin,kare mata kallo yayi sannan yace, "My wify zakiyi citta fa, muje kici abinci sai mukwanta ko,"          Jikinta asanyaye haka tabiyo shin dan ya riko hanunta wanda, jin laushin da yayi yasa ya fara sukurkucewa nama ya juye masu a wani tire da ya gani a ɗakin shi ya ciyar, da ita sannan tasha madara, bayan sun gama wanke bakinta tayi,           Duk maina yagama k'waɗaituwa da son kasancewa da Ubaida tana hayewa gado, yabita, ko k'wanciyar arziki batayi ba ya birkitota jikinsh, abinda suka fi ɗaukar hankalinshi, boons ɗinta su yashiga, murzawa yana tsotsesu kaman wani karamin yaro, baki ɗaya sun tafi da hankalinshi, itakuwa zafi da bakon yanayi yake ratsata, mika take tana wani irin nishi, ɗagowa yayi yaga yanda take mika cikin yanayin da yafeta, ciki.          Lashe koina najikinta yake kaman wani wanda yasame Lollipop, koda ya isa fadar karshe yashiga mata wasu abubuwa🙈😷              Sai da yagama kashe mata jiki sannan yashiga kokarin karasa sauran aikin da ya faru, mmmmmm.      Ya isa haka rawoton kar mu wucce gona da iri *Inayinku*💋 3/4/21, 9:44 AM - Ummi Tandama: 🙆*QADDARAN RAYUWATA*🙆 _SHUKRAH_ Mai_Dambu Al-Jabbar Al-Mutakabeer Al-Khaliq Al-Baariu👏👏👏 *Page 6* Sai da ya shafe about awa ɗaya yana, abu ɗaya yana, abin tausayi duk tafita hayacinta dakyar take ajiyar zuciya, kifa kanshi yayi akan fuskanta yana lashe ruwan hawayen da yake zuba daga idanunta, tabbas yau yasame nutsuwa fiye da tunaninshi, so yake yajanye daga jikinta, amma yanayinta ya hanashi, sabida itace mace ta farko da yayi mu'amala da ita babu condom, janyewa yana ya koma gefenta ya kwanta yana maida numfashi, a gajiye rufe idanunshi yayi yana tuna irin matan da yayi lalata dasu, so yake ya haɗasu da ita ko, zai gane akwai bambanci,."Hmm Ubaidata tafisu nesa bakusa ba,"yace. Matsawa yayi, gurinta ya rungumeta,sosai yake jin tausayinta ya shiga zuba mata albarka dan yaji kome daga gareta, kaman yanda yace zatayi citta me yaji kuwa dan musaman aka sakata aɗaki na tsawon sati biyu ana mata dilke, tashi yayi ya sauka a gadon banɗakin yaje ya haɗa musu ruwa, zuwa yayi ya ɗauketa cak, ya kaita banɗaki ya taimaka mata ta gasa kanta yanda ya dace, sannan sukayi wankan tsarki suka fito, wani rigar barci ƴa ɗauko mata, tasa sai binta da ido yake, dan ta shayar da shi mamaki sosai, k'wanciya sukayi yana manne da ita, *** A ɓangaren maahkur kuwa, tunda ya ajiye mata laida yashige ɗakinshi, cire kayan jikinshi yaƴi, sannan ya shiga bandaki ya watsa ruwa, da alawala yafito, sallar shafa'i da wutiri, yayi sannan yayi addu'a ya shafa ya kwanta, Washi gari.... Tunda Mashkur ya dawo sallar asuba, be kwanta ba ya shiga banɗaki yayi wanka, ya shirya cikin ɗanyen boyal me masifar tsada, skyblue, takalminshi fari yasaka sai hularshi itakuma skya blue ce yayi kyau turare ya fesa , kallon kanshi yayi a mirro sannan yasaka, agogonshi silver, yayi kyau ba laifi. Yana fita falo ya nufi ɗakin Zubaida, knocking yayi ba'a buɗe ba dan haka ya kama handle ɗin kofar ya murɗa yashiga dai-dai tafito kenan daga wanka, goge gashin kanta takeyi dan haka hankalinta yana kan abinda take, Hankalin shi yana kan wani abu ya dauka yana, dubawa kuma y juya mata baya dan haka be san yadda take ba, gyara murya tayi sannan tace, "Ina kwana Ya mashkur," juyowa yayi yana amsawa, ganin yanda take, daga ita sai towel, yayi saurin kauda kanshi yace, "Lafiya lau, ya kika tashi ya bakunta, zanfita zuwa gida daga nan zan isa Fada, dan nasan yau gidan nan baza'a rasa masu zuwa ba, kin gane ko," gyaɗa masa kai tayi, cikin nutsuwa, be sake kallonta ba yafita sai da ya isa bakin kofa yace "sister sai anjima" mamakine ya rufeta, shi kuma wani irin mutum ne, haka girgiza kai tayi sannan tacigaba da gyara jikinta, ..... Ubaidatu tariga Maina farkawa wajen karfe shida da rabi, dakyar ta mike tashiga ban ɗaki, ta sakw haɗa ruwan zafi, tashiga a gurguje sannan tafita a rawan ta ɗauro alola, tafito sallah ta gabarta sannan ta koma inda Maina yake ta tasheshi, a sanyaye tace, "Yaya maina katashi, munrasa sallar asuba, ynz kuma shida da arbain ne kar rana tafito bakayi sallah, ba babu kyau." Ta karshe maganar tana kallon fuskanshi, buɗe ido yayi a hankali ya zubasu akanta, murmushi yayi mata sannan ya mike ya fita daga ɗakin. ya koma ɗakinshi. A can yayi sallarshi, sannan ya shiga banɗaki yayi wanka, shima ya shirya cikin farin shadda, ya fito ɗakinta ya kome yasamu ta gyara ko ina tsab har tayi wanka, murmushi ya sakar mata sannan yaje har inda take shafa mai yakarɓi robon man ya latsa a hanunshi ya shiga goga mata, cikin wani irin yanayi a nan suka lalace, Koda mashkur ya isa gidan Momma, yasamu yan maiduguri, wasu zasu je gidan shi dan sun kunsan tafiya gaishesu yayi sannan ya wucce ɗakin, Momma inda suke zaune da wasu daga cikin kannenta da matan Yayunta, Hira suke irin na zumunci, da sallama ya shiga durkusawa yayi ya gaishesu, cike da jin kunya, Zuciyar momma fari tass, haka take jinta ba kome ya kawo haka ba, sai dan samun nagartaccen ɗa, kuma me ladabi da biyayya, girgiza kai tayi a ranta tace, "Ya Allah ka albarkaci rayuwar Mashkur da na yan uwanshi baki ɗaya," Zuba mata ido yayi cikin nutsuwa da shagwaɓa dan mashkur indai a gaban Momma ne kullum komawa yaro karame yake yace, "Momma yunwa." Duk mutane ɗakin suka zuba masa ido, yanda yayi maganar ko Zuhra bazatayi ba, kuma, koda ya faɗi haka tsuke fuska yayi yana kallon wayarshi, "jeka zan sa Zuhra takawo maka, amma ai na aika muku da abinci, kashigo." tace mashi, "Ok" yace sannan yafita daga ɗakin, Abinci tayi mashi mara nauyi sannan ta haɗa mashi da farfesun kaza, tabawa zuhra takai mashi. Satinsu biyu suka kai matansu makaranta,shi da Maina wanda ya ɗan same kintsi, a cikin sati buyi, dan tunda Ubaidatu ta gane irin mijinta ta cire raki da ta mike tsaye dan ta rikeshi da hanun bibiyu. Suna kaisu suka juyo, zuwa bauchi, basu shigo ba sai kusan hudu na dare dan haka gidan maina da yake kusa nan suka yada zango, Washi gari monday sukayi sallama kowa ya wucce wajen aikinshi. Farin cikine fal zuciyar mashkur dan tunda a can zuciyarshi yake kaiwa da kawowa, dan cike yake da son yin tozali da ita, uwa uba kewarta da ya cika zuciyarshi, Da wuri ya taso aiki a gurguje ya sake kayanshi, sannan yafito dai-dai hanyar wuccewarsu da motarshi ya pake a wajen ya hawu, samar motar ya xauna yana kallon hanyar da zata ɓulo, dukda hira suke da zubaida a wasup amma be bata hankalinshi kaman yanda yazubawa hanyar da Shkurah zata fito, Can yashiga jin muryan ɗalibai, kashe datar wayar yayi yana me raraba idanunshi. Hangota yayi rataye da jaka,a kafaɗarta riga da sekit ɗin unifoam ɗin ya ɗauketa cak, zuciyarshi ce tacigaba da bugawa a hankali har suka iso gurinshi, zasu wuce shima binsu yayi suna tafiyan dashi, hiran da suke duk suka daina, yana tafiya amma yana satar kallonta, duk sai taji ta atakure dan haka tare napep suka shiga yi amma sukak'i sabida ɗaurowan hadiri lokaci guda, karshe shi ya tsida musu napep kuma yabiya kuɗin, kallonta yayi sannan yace, "Shkurah, " ɗagowa tayi suka haɗa ido,da saurin ta saukar da kanta tayi tana k'amk'ame jakarta. sai murza hanun jakar take, taki sake ɗago kai, ga ruwan da ya sauko kaman da bakin k'warya. Me keken ne yace, "Bawan Allah zamu tafi, kaga ruwan ya sauko da karfi" gyara tsayiwarshi yayi sannan yace, "Nima tsayi dani tayi, kace ta min magana sai na barku kutafi," mamakine ya rufe su maryam, me nape da ya k'agu ya tafi yajuya, yace "don Allah kisallame shi, mana mutafi," "Kyaleta malam kuje ga kuɗinkan" ya mika masa kuɗin, shi har ya juya,zai tafi ya tsinkayo muryarta tana cewa, "malam maida mashi kuɗinshi, muma iyayenmu sun bamu kuɗin komawa gida, bana son haka, duk kabi ka uzura min" murmushi yayi, sannan yabar wajen zuciyarshi cike da nisha, amma kuma ya yanke hukunci kauracewa hanyar har na tsawon kwanaki, yana cikin wannam tunanin ne, aka kirashi yashirya zasu wani aiki a lagos, Bayan me napep yaja, sun fara tafiya, Salmah ce ta gaza hakuri tace, "Wallahu baki da kirki, wannan mutumin yana da mutunci, tun daga ranar da ya kusan bugeki yake bibiyarki, zakiyi mamakin yanda muka saka miki ido dukkanmu nan muna musan dalilinki yasa yake zuwa nan ya tsaya kuma ke da kanki ranar kika ce badan shi ba da wasu yan iska sun miki rashin mutunci, masa kallon mutumin kirki beyi kama da na banza ba, kuma Allah kowa yaga yanda yake miki yasan sonki yake, dubeshi mana, kafin asame irinshi sai kin sha bakar wahala, my dear ki fahimce ni" "Wallahi ni dai banga aibunshi, ba asalima, kun dace, a cikin kusan wata guda, ya faɗa kogin sonki don Allah karkiyi wasa da damarki" inji bebes, Dariya maryam tayi, tace "yarinya kinyi, ba mamaki da zafinshi yake, kuma yanda nake ganinshi, kaman ma'aikacin tsorone, kawai baby, inda yazo da tayinshi karki mana bakin cikin shiga wancar motar"😜 Shiru tayi bata san me zata iƴa ce musu, ba amma kuma bazata iya son mutumin da suka haɗu a hanya ba, toh taya ma haka zai fari God forbid, ...... Bayan sun isa gida me napep ya ya basu canji taki karɓa tace, " jeka kaima Allah yaci da rabonkane," godiya yayita zuba musu maryam da bebes suka nufi gidansu ita da salmah da rafi'a suka shiga gida, duk wannan hiran da akeyi tana ji kulle abin tayi a ranta, Suna shiga cikin gida, kowa ya nufi wajensu ganin Babansu yasa rafi'a sake murmushi tace, "Baba nikan makaranta katuramune ko tsayiwa da samaruka, amma ka tambayi sallama sune yan bada shawara." Tana gama faɗan haka tashige part ɗinsu a guje, dan tasan shkurah bazata kyaleta ba, tsaresu yayi yana kallonsu jikinsune ya ɗauki rawa, "Bangane me take nufi, ba ku min bayani yanda zan gane inba haka ba zan zaneku," A nutse salmah tayi mashi bayani yanda ya fahimta, tana gama faɗa mashi Aisha da take kicin itama ta faɗa mashi yanda yayi musu hidima a haɗuwansu, mai da kallonshi yayi kanta sunkuyar da kanta tayi kasa, murmushi, yayi sannan yace, "Me yasa kike, masa haka kuma har hidima yake miki baki iya ce mashi kingode, me yasa" Muryanta na rawa ta ɗago kai takalle Alhaji Hammayo, tace "kai kace karatu, katuramu ba shashanci ba." shiru tayi idanunta na zubda kwalla ta cigaba da cewa. "Baba ban wulakantashi ba amma kuma ai nimace ce, kuma na fito gidan mutunci da kima, akan hanya zan tsaya ina kulashi, nasan nayi kuskure rashin masa godiya, amma banyi haka da manufa ba," "Jeki ɗakinku" yace mata, tana shiga falo, jikin Umma tazube tacigaba da kukanta,shafa mata kai umma tayi, hankali ta ɗago kai tace, "Ummana laifene abinda nayi, kuskure na aikata, don Allah umma koda zanyi kuskure a rayuwata ki ɗauka Qaddaratace tasame ni, don Allah karki juya min baya" rashe mata hawaye Umma tayi sannan tace, "Wa yace miki, uwa tana iya juyawa y'ay'anta baya, koda sunayi ni bazan juya miki ba auta, dan nasan kowani bawa da yanda Allah yake jarabta shi, karki sake faɗan haka." Tashi tayi tana dariya tashiga ɗakinsu, Tun daga ranar bata sake ganinshi ba, tun abin be damunta har yakai idan suka biyo hanyar ta dunga raba idanunta kenansu Bebes suna lura da ita, sannun a hankali tashiga musu maganarshi takance, " Kunga wannan sarkin nacin yanzun ya daina zuwa, daman yan amore ne, hmm" Idan sukaji haka shareta suke suyi banza da ita. A cikin satin na biyu da ta ganshi Bebes da Maryam da Salmah suka haɗu a masalaci, salmah tace. "Shkurah fa tadamu da, rashin ganin mutumin nan dan ko jiya da muka dawo , sai da tasake min maganarshi, ina ganin kaman sonshi take," "Kina ganin dagsk sonshi take, " inji maryam, "Eh mana idan baso ba meye, zaisa takoma wata silent, kuma haka kawai zaki ga ta zauna tana rubutun abinda ya faru, na haɗuwansu am think that ta faɗane" inji Bebes. "Toh idan muna tamtama, idan tazo mana da maganarshi mu dizgata mana muga yanda zatayi." inji salmah. duk sai sukayi na'am da shawaranta, aikuwa ana tashi, sun zo inda yake zaman jiranta kallon wajen tayi fuskanta ɗauke da murmushi tace, "Ai kunga inda yake tsayawa, yayita binmi Allah sarki" "Mtsew ina ruwanmu, da inda yake tsayaewa ince damuka miki magana banza damu kikayi sai ynx da kika ga babu sarki sai Allah shine zaki addabemu, nan zayita binmu amma ko kallon arziki baya samu daga gareki sai ynxne zaki damemu da maganarshi dalla malama karki sake takura mana." Allah sarki shkurah sarki faɗa yau itace ake muzanta mata akan abinda zuciyarta take azalzalarta da ta amayar dashi, kwalla ne masu zafi take zubdawa inda kuka yaci karfinta tsayawa sukayi suna kallon ikon Allah, Durkusawa tayi a wajen tafashe da wani irin kuka me cin rai da taɓa zuciya suma sai suka biye mata suna kukan, sun zagayeta har da Rafi'a itama kuka take sosai. Daga can ya hangosu dawowarshi kenan daga tafiya karkata kan motar yayi inda yayiwa yaranshi hanun da sutafi. Wajensu yazo yayi parking sannan ya sauko, a hankali yake takawa dan ya gama gajiya ganin kaman itace a durkushe yasa ya kara saurin tafiyarshi, juyawa salmah tayi ta ganshi zatayi magana yasa hanunshi a bakinshi dan yaji tana magana ne, haka ma sauran hanasu magana yayi ya durkusa, gabanta inda take cewa, "Allah shine shaidana dan kaina bazan damu, da maganarshi ba zuciyata ke ingixani da nayi magana akanshi, toh meye laifina da zaku min masifa," duk cikin kuka take wannan maganar, tausayi da sontane suka cika zuciyarshi, "lallai yau zaku sha, dukka shine kuka samin ita kuka, maza kubata hakuri." kaman daga sama take jin maganarshi dan haka da sauri ta ɗago kai shine kuwa, Share hawayenta tayi ta mike ta ɓala mashi harara tare da murguɗa mashi baki, take kuka ya kare. Murmushin nasara yayi dan haka tana gaba shi yana baya rike da jakarta da ya rigata ɗauka, su maryam kuwa suna bayanshi. A gaban murmushi take, shima haka, sun jima kafin dai daga karshe shi ya kaisu gida, *** Har ynx ya gaza buɗe mata zuciyarshi, dan so yake, ta gama skull, tunda yasan gidansu jifa jifa yana zuwa, Lokaci yatafi dan har sun kunsan fara jarabawa fita saura wata biyu. *Muguwar Gamo* Yau tun karfe uku ake sheka ruwa, har kusan sutashi sannan ruwan ya tsagaita, aikuwa tashesu da sauri suka fito abinda basu hawa mashin dan haka duk mutum biyu sukayi ta hawa, saura ita gashi ruwan ya dawo, busu jakarta tayi suka tafi dashi. Mashkur wanda be jima da dawowa ba ya tambayi wanda yasa tsaron shukrah ko suntashi yace mashi eh sauran sun tafi saura ita amma zaibi bayanta har tasame abin hawa. Kashe kiran yayi ya ɗauki lema da rigar ruwa yafito kiran maina ne yashigo masa yace gashi a hanyar gidanshi nan zuwa, be saurari me zaice ba ya kashe kiran, tafito dai-dai jibrin Aminu model school shi kuma maina ya tawo kenan ya hangota, yanda kayanta ya kwanta a jikinta, riga da wandone a jikinta duk sun kwanta sabida ruwan da ya bugeta, sai da yasame guri yayi parking yana kare mata kallo tsaye take a gurin tana jiran mashin ko nape ai wani mugun sha'awartane ya make shi, duk da yayi aure be fasa bin matan layi ba, shaiɗan ne yayi mashi huɗubar tsiya yafito daga motar ya tunkareta, kuwa da rigar ruwa yana zuwa wajenta ya warware zai kai hanunshi, wai zai saka mata ja da baya tayi tace, "karka taɓa ni malam" dake yasaba da hidimar mata ganin kowacce ma haka take aikuwa kaman an aikeshi yakai hanunshi kugunta, a razane ta ɗago ta kifeshi da mari wanda sai da yaga wasu stars dai dai isowar Mashkur kenan tun daga nesa yake hango dramarsu ai kuwa fashewa yayi da mugun dariya ya fashe har yana dukan sitiyeri fita yayi fuskanshi ɗauke da murmushi ya isa wajen mika mata rigar ruwa yayi sannan ya kalle maina a yake rike da kunci yace, "Bro ya dae karike fuska" kallon mamaki shukrah tayi masa tace, "daman kasanshi ne, rashin hankali ya nime yi min ni kuwa na kwaɗa mashi mari muje kakaini gida hankalin Ummana yana tashe." Ko takan maina be biba, ya juya suka tafi, a mota ya kalleta yace, "Don Allah karki sake fita haka idan ana ruwa kinji ko" ɗaga mashi kaitayi, har gida ya kawo ta, sannan ya mata sallama fuskansu ɗauke da murmushi, Tunawa yayi da maina da sauri yaje inda yabashi aikuwa yana wajen rike da fuska, da sauri ya fita daga mota yaje gurinshi yace. "Maina me yasa, ka tsaya a ruwa idan mura ya kamaka fa," "Kana ganin, ta cimun mutunci, ta keta min duk wani jinkaina, kace na tafi ita wacece a gurinka meye haɗinka da ita, a iya sanina baka niman mata meye ke tsakaninku" duk wannan maganar,a faɗa yake tambayar Mashkur, shima tsawa ya daka mashi wanda be taɓawa wani ba yace, "Tambaya kake, toh ita nake so, kuma da ita zan rayuwa wallahi lokacin da kakai hanunka da niyar taɓata da ina kusa da kai sai na harbaka, don Matata ce, Ina sonta da duk xuciyata, da kuma ta iya kare kanta tabiyani, Wallahi tallahi maina koda wasa ka sake yunkurin kai idanunka kanta, sai na nak'asaka, ido kawai ina kuma ka kai hanunka hmmmm zaka sha mamaki wallahi." yana faɗan haka yabar wajen zuciyarshi tana tafasa. Sabida bakin ciki da maina yake ciki naushin glass din motarshi yayi idanunshi yayi jajur yaɗa murya yayi yace. "Wallahi sai na sata kuka sai na wulakantata sai naketa alfarmanta, sai na jefata wata duniyar bakin cikin da damuwa, sai tarasa tundun dafawa, Mashkur idan na barka da ita cikin farin ciki, ba jinin sarauta nake ba, yana gama faɗan haka yashiga motarshi yabar gurin. Shima mashkur haka, *Hmmm kusan six read more, nayi muku, ga ciwon idanun da nake fama da shi be hanani nayi muku typing ba, kuyiwa Marubuta adalci dan suma suna iya bakin kokarisu wajen nishaɗarta daku, amma abin haushi dakyar zamu sami sanun ko madalla, Allah yaga zuciyata idan kasaka min tnx bana bukata ko Hrt rike kayanka dan idansume nima zan iya jinjinawa kaina,kuyi hkr iya gskyna na faɗa* _Toh fa me maina yake shirin aikatawane sai naji daga bakinku, Yawan comments ɗinku yawan read more ɗinki_ *Ina yinku_💋 #Mashkra💘 3/4/21, 9:44 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆* _SHUKRAH_ Mai_Dambu Al-Musawwiru Al-Gaffar Al-Wahaab Al-Qahhar👏      '''Allah sarki Maina ashe haka kayi bakin jinin, H'ello makaranta, Sunan Buk ɗin zaku duba Qaadaran Rayuwartace zaizo mata a kai-kaice dan haka, ku biyoni a sannun muji wani irin kaddara ce haka Fatan Alkhairi nake muku'''🌹💋💕 *Page 7* Ko bin takanshi bayi ba shiga motarshi  suka bar wajen, Maina yana komawa gida ɗakinshi  ya shige, ya ɗauki kwalbar giya yanda ya buɗe bakin haka ya ɗaura, akan bakinshi sai da yashanye shi tasss, sannan yasake buɗe wani kwalbar yasake ɗaukowa, wasa-wasa sai da yasha kwalba kusan shida a gurin aikuwa yana, gamawa yashiga jifa da duk wani abinda yake, ɗakinki kaman, mahaukaci haka ya koma, duk ya birkita kome, jin karan wayarshi ne yasa ya, nutsu sannan ya ɗauka a buge, cikin masifa ya dakawa me kiran tsawa yace, "waye ?"     "sorry Maina, ma'amurah ce dama zanje gida jos ne shine nace bari nakiraka mugaisa bansan zan dameka bane am sowiee"        "Ok ki karasa, ina jiranki," sannan yayi mata kwantace, barrack ɗin,          Daga tashar mass, mashin ta hawu, ya kawota har bakin gater ɗin barrack ɗin, masu tsaron gater bayani tayi musu, dake sunsan halinsa babu wanda yayi yunkurin hanata shiga unguwar,              Tashi yayi ya gyara kayan ɗakin dukda a buge yake, be hanashin tuna abindasu Mashkur suka, masa ba ji yake kaman zuciyarshi zata faɗo daga kirjinshi,           Buga kofar gidan da akeyi ne yasa zai fito rashin dace kafarshi tataka kwalbar da ya fasa, kuwa tayi masa mugun yanka, ga hanunshin da ta farfashe         dukda zafin da yake ratsa koina najikinshi, be hana shi jin zafinsu Shkurah ba ji yake zafin yankar da yayi bekai zafin marin da Shkurah tayi masa, ba ɗaga kafar yayi ya cire kwalbar yafita, buɗe mata kofa tashigo, jin yana warin giya yasa ta sake murmushi, dan ita yar hanunce wuccewa yayi tabi bayanshi idanuntane ya kaikan kafarshi a tsoroce tace. "Sir maina, kalli kafarka jini yana ɓata ko ina,"          "Eh nasani yanzun, zanyi dress ɗin kafar, muje ki huta,         ɗakin da Mashkur ya zauna nan ya kaita dan ya gyara ɗakin koda Ubaidatu zatazo masa hutu, bashi da matsala,      Nan ya kaita, sannan ya koma ɗakinshi, tattara ɗakin yayi sannan ya share ko ina, ya zuba a kwandon shara, first aid box ya ɗauko ya ajiye sannan ya shiga wanka ya jima a cikin ruwan zafi, yana ratsashi ta koina rufe idanunshi yayi yana tuno, abinda ya faru da marin har da rashin mutuncin da mashkur yayi mashi, hmm wannan abin ya tsaya a ran maina, buɗe idanunshi yayi, sakamakon jin ana shafa masa kirji, Ma'amurah ce zaune daga ita sai towel, murmushi tayi masa sannan ta mike ta sake towel ɗin tashiga abin wanka, kwanciya a jikinshi tayi, na wani lokaci sannan ta ɗauko sabulu tashiga goga masa, lumshe idanunshi yayi, yana me nazarin wasu abubuwa kanta,              Karo nafarko da mace tasa maina hawan ruwa,               Duk abinda ma'amurah tasani zatayi tayi amma maina be santana yi, ba haka sukq fito wankar ita tayi masa dress hanun da kafarshi, a nan kuma ya nuna mata m, daman kallonki nake, abinda suka fi jan hankalinshi, boons ɗinta dan haka dasu ya fara, cikin k'warewa yake sucking ɗinsu yar banza sai tura masa take tana riko kanshi, duk  ilahirin jikinshi rawa yake dan salon Ma'amura karshe ne, ta iya tafiya da zuciyar yan maza,         Maina hooo.            *** Lokacin da shkurah ta shigo gida rank'washinta Ya sadeeq yayi dan baki ɗaya hankalin Umma baki ɗaya ya tashi, zuciyarta cike da fargaba da tsoro tana gudun karwani ya cutar mata da auta sai gashi ta dawo, ajiyar zuciya umma tayi sannan ta gallah mata hararanta tayi bayan tamata dakuwa, itakuws rike kanta tayi tana zubda kwalla sabida zafin rank'washinta da sadeeq yayi, cikin shashekar kuka tace. "Meye laifina ince mashin ne ban samu ba, shine ake ganin laifina, idan da wani abu yasame ni me zaku ce" tana faɗan haka, tayi shige ɗakinsu.       Tun daga ranar, ake zuwa ɗaukosu haka ya rage, haɗuwar Mashkur duk da bata fito ta nuna ba, but haka yana damunta, a islamiyya saura sati biyu, sugama har da hadda,        kusan hidimar karatunta yasa kanta, amma duk ranar da kewar Mashkur ya addabeta, toh Umma sai ta koreta dan hiranshi tayi, da yanda take bashi ciwonkai, da yanda take masa shirme,                     ...   Ɓayan sallar magarib, yanda a kofar gidan yayi sallah, dake akwai masalaci a cikin gidan, yana idar da sallah, ya nemi iso a xuwa wajen Alhaji hammayo,  dake suna tare da Sadeeq ne ba a ɗauki lokaci ba ya shigar dashi har falon yana shiga da, ita ya fara tozali, sanye yake da wani yadin material amma na maza kalar cream wandon kaftani ne ajikinshi yayi kyau baisa hula ba dan daman dress ɗin bana hula bace,              Umma tana kan kujera ita daman suna tattaunawane akan harkan kasuwancinsa, ita shkurah tana kwance akan cinyar  tana cin pop corn, a duniya abu abinda shkurah ta bashi amanna kaman kayan zaki, idan da tana kallon a reserve taga tallar wani chocolat toh dan masifa sai ta ɗagawa Babansu hankali yasa anemo mata, takan  faɗawa kowa, ita shazumamiya ce,         Yanzun haka pop corn ɗin A sky crown aka sayo mata take, ci jin sallamar mutane yasa ta miqe zaune, tare da amsawa Ya sadeeq ne a gaba, Mashkur yana baya leka bayan Sadeeq tayi maahkur ya sakar mata murmushi zillowa tayi daga kujeran tana raraba idanun zillon da tayi yayi sanadin da hularkanta ya zame gashin da tayi gamonshi suka zubo bayanta,            Mamakine ya rufeshi, suna zuwa cikin falon suka zube akan kafet gaida Baba yayi a kunyace sannan , ya juya ya gaida Umma, sannan ya saci kallon inda shkura take tunda taganshi ta bar cikin pop ɗinta, so take ya kalleta ta galla masa harara dan kusan kwananshi goma babu shi babu a lamarshi, shi yasa take kulle da shi.          Sadeeq ne ya kalle Babansu yace, "Baba yazo wajenkane,"         mikewa Umma tayi ta riko hanun shkurah, dan su bar musu falon dansu zanta, da gayya ta sake robon pop ɗin ya zube a gaban mashkur, durkusawa tayi hankali ɗauki robon, ɗago idanunta tayi ta zuba cikin nashi tace, "U luk nice."           mikewa tayi tabar falon duk abinda suke akan idanu Alhaj hammayo, farin cikine ya cika zuciyarshi daman addu'a yake Allah yaba shkurah miji nagari wanda zayi alfahari da ita nagartace, Alhamdulillah ubangiji ya amshi addu'arshi.        Tana fita ya alhaji ya maida hankalinshi kansa yace, "Mashkur ko? meke tafe da kai,"             gyaɗa masa kai yayi cikin nutsuwa da ladabi,   duk kunyata rufeshi, (kai mashkur sai kace mace wanga kunya haka😹)lolz              gyara zama yayi sannan yace, "Daman naso niman izinkane,"    shiru yayi kanshi a sunkuye, matsanacin kunyar Babane ya kamashi, murmushi Baba cike dattako sannan yace, "Mashkur, kenan hmm toh wannan kunyartaka, ai zata k'wareka, amma kana nufin kazo niman wani abune a gidan nan?"        gyaɗa masa kai,    "toh me kake niman izinin?"         Again gyaɗa kai yayi sannan, yace, "Ɗaman shkurah?"          dariyane ne yake cin Baba da Sadeeq, suna mamakinsa,      "toh shkurah ko."      Shiru Baba yayi, ya ɗauke wuta na wani lokacin ajiyar zuciya yayi sannan yace, "Gaskiya bazan ɓoye maka ba, nayiwa shkura miji, kayi hakuri."      Yana faɗan haka ya tsuke fuska,           dukda karfin ac dake falon be hana mashkur jin zafi, zufa ke karyo masa tako ina a jikinshi, runtsa idanun yayi ya danke hanunshi cikin tashin hankali ya kalli Baba yace., "Don Allah Abba, karufa min asiri wallahi ina sonta, itace rayuwata, na haɗaka da Allah,"           Shiru yayi sabida, bacika dogon magana ba, idanun kaɗa jajur hankali ya mike zai bar gidan.         "Shin kai waye? daga ina kake,"Inji Baban shkura,             juyawa yayi a hankali sannan ya durkusa, yace. "Sunana Muh'd Hassan Muh'd katagum, sannan nafitone daga cikin gidan sarkin katagum, ni sojan samane, ina da matsayin captain ne,  Abba nayi maka alkawarin rike shkurah tsakani da Allah, zan tayata hidiman kuruciyarta bazan tauyeta ba, bazan takurata ba, zan bata matsayi na musaman a zuciyata, zanwa sonta hidima ba son wani abu ya cutar da ita ba, zan kare mutuncinta da kimarta."            Sunkuyar dakai yayi yana sauke ajiyar zuciya, kallonshi Baban shkurah yayi nawani lokaci, sannan yace. " kaman sati uku zuwa huɗu, akayi bikinku kaida yaron Sarki hussain kuma naje, ɗaurin auren kana ganin babu wata damuwa, da aurenta da zakayi."          "Ubangiji ya bamu daman yin bibiyu uku huɗu, kuma ina da abinyi, kobana aikin gwanati, ni ɗan kasuwane ina da manyan shaguna anan bauchi da azare, ina da kampani haɗin gwiwa a japan muna kafet, Abba zan maida Shkurah sarauniya, Bazakayi da nasanin aura min y'arka ba, zanyi kuka lokacin da take kuka, zanyi dariya alokacin da take dariya, Abba koda ya ya shkurah tayi kunci nine zanji ciwon abun, zanyi amfani da shekaruna na maidasu dai-dai da nata, Idan ni shugabane a waje, zan maida kaina bawanta Abba bayan Mahaifiyata shkurah itace tabiyu a zuciyata, ko mahaifiyata tasan darajar Shkurah Abba wallahi zan iya sadaukar da komena da narasa shkurah gwara narasa kome, hmmm abba zakace ina maka daɗin bakine, Ina sonta zan bata rayuwata dan nata ya inganta."        Zuba masa idanun sukayi daga Alhaj hammayo da Sadeeq, cike da mamaki,         Duk jikin Baban shkura yayi sanyi gyara murya yayi sannan yace, "Muh'd mashkur kaje na yarje maka kanemi Zainab, kuma ina son nan da wata gudu, katuro Wakilanka suzo min aurenta, amma biki sai ta fara karatu kafin nan tasake nutsuwa, dan ak'wai yaranta a tattare da ita, sannan bana son yawan zuwa idan zakazo ma banda zuwan dare kazo da maraici, sannan bana son kasake mata kuɗi dan haka ma wani matsalane nan gaba, ina son kaso tane dan Allah ba dan abin hanunka ba ka gane ko, Allah yayi muku albarka,"           Sadeeq ne ya amsa da Amin. Sallama yayi masa tare da godiya sannan suka fita, sadeeq ya kalle shi, taɓe baki yayi sannan yace, " Yanzun kai don Allah zaka iya zama da mace yar karama irin shkurah, hmm yarinyar da taɓaci da ɗan banzan rashin kunya, karshefa rainaka zatayi dan ba kunya ce da itaba," "Tunanin kane haka amma ni ai ba damuwa, idan tarainani daman wanda yafi dacewa mace taraina ai mijintane dan ita tafi kowa sanin sirrinsa, kaga kenan ba laifi bane haka sai ma kara sabom dausayin soyayya,"         "Ok bari na shiga nakira maka ita kugaisa."                  Shiga cikin gida yayi har falon Umma, gallawa shkurah harara yayi sannan yace,. " Saura kije kita mashi hauka da rashin kai, da kika ganshi nan daga babban gida yafito kuma sojane idan kika mashi iskanci harbe kanki zayi." Kallon sadeeq take baki buɗe ta marasa nacewa, can da yabata haushi turo baki tayi sannan tace. "Babu inda zanje  yayi tafiyarshi tunda bani nice na kawoshi, ba da za'a min kashedi akanshi."         Haushine ya turnike  Sadeeq tashi yayi da niyyar kwaɗa mata mari zillewa tayi ɗakin umma wacce take jin duk abinda suke faɗa,        fitowa tayi sannan ta kalle Sadeeq, tace.      " Wato kai, baka da hakuri ina ruwanka da ita, nasan ko me giyar wake aka bata bazata masa rashin.kunya ba balle ma baza tafara, ba kekuma maza ki ɗauki drinks da cup kije kugaisa sannan kice masa Babanku ya hana hiran dare." "Baba ma yafaɗa mashi," inji sadeeq.           Gyale ta ɗaura akan doguwar rigarta sannan ta fita hanunta ɗauke da tiren da drinks, ɗakinsu salmah taje ta kirata suka fita, tare.         Yana jingine da motarshi, ya zubawa kofar gater ɗin idanu yana jiran fitowarta, yana ganinta ya sauke ajiyar zuciya sannan ya mike daga jiki motar yasaka hanunshi ɗaya a cikim aljuhun wandonshi,  hanunsa ɗaya yana shafa yan sumar kanshi da sukayi lufluf,          lumshe idanunshi yayi ya sauke akanta, take ta diririce hanuntane ya shiga rawa tana niman zubar da abin hanunta, murmushi yayi sannan ya amshi tiren daga hanunta yana kallon fuskanta da tarufenta da gyale sunkuyawa yayi yana leken idanun, saka hanunayenta tayi tarufe fuskanta, dashi.         Maida idanunshi yayi wajen salmah yace, " kibata hakuri, na rashin ganina haka ya farune sakamakon wani aikin gaggawa da muka jeyi a jos, ne shi yasa ban zoba, tuba nake."              Dariya salma tayi cike da kunya tace. " Laa bakome an maka uziri, kuma nasan sister ta huce ai dan bata riko."        "Eh toh ga alamun sun nuna ana fushi dani, tunda taki min magana ayi min hakuri dai idan kina son nayi tsalle kwaɗoto ni zanyi."         Dariyar da bata shirya yins shi ne ya kwace mata, kallom shi tayi sannan ta sunkuyar da kan tace. " Me yasa da zakayi tafiyar baka faɗa min ba, ka tafi abinka haka ake abotar nidai daga yau karka sake tafiya baka fada min ba"                "Ok my queen magana ya kare ba za'a sake ba, Sister ki shaida, idan haka yasake faru, na fuskanci horo daga Madam,"       tura mashi baki tayi cike da jin haushin kiranta da madam da yayi, kaman zatayi kuka tace, " Madam sai kace inyamura, dai bana son sunan,"       kallonta yayi yana yar dariya, kallon salmah yayi sannan yace. "Kinjita ko, ai inyamurai ma mutane ne, dan ance miki magana natuba bazan sake ba, yayi miki Hajiyata"          Haka sukaita hiransu cike da ban dariya da nishaɗartawa, har yayi musu sallama zai tafi buɗw motar yayi ya ciro mata tsarabanta, sannan yace. "Ina ganin ba zan same halin zuwa ba dan zanje kano wajen Auntyki, sai nan da kwana biyar zan dawo, kinji"     gyaɗa mashi kai tayi sannan tajefa masa tambaya da cewa, "Ban gane Auntyna ba daman kana da mata ne? shine ko kafaɗa min sai yanzun zaka faɗa min, hmm halinku kenan thanks Allah da ba soyayya muke ba, dan nasan ba karamin haushinka zanji ba, hmm nagode kuma Umma tace na faɗa maka karkana zuwa kullum, sai anjima,"       "Toh nima nagode" suna shiga cikin gida cikin gida ta kalle  Salmah tace, " Don Allah kiji fa wai ashe mata yake da shi, nikam zan daina kulashi ma baki ɗaya dan ya bani haushi taya zai ɓoye min yana da aure da nafaɗa sonshi ya zanyi nifa bana ra'ayin me mata wallahi nayi rayuwata a cikin sansani na niɗaya ta."             Kallon mamaki salmah take mata can tace, " Toh me yasa kika ji haushi dan ya faɗa miki yana da mata, kin taɓa jin haushinsa kafin yau, ko sai yaune zaki daina kullashi,hmm abune me mugun wahala kidaina kulashi dan kowa a gidan nan yasan kuna son juna, malama kina kishinsane baki sani ba tuntuni kika faɗa (2-3-3-4) love idan kuma kina ganin karya ne jeki tambayi Adda Aisha zata faɗa miki, yarinyar kin kama big Fishi."   Shiru tayi bata sake magana ba indai haka shine So lallai ta jima da tsunduma tsaki tayi da tatuna yana da mata,        *** Rayuwarsu gwananin ban sha'awa haka suke gudanarwa kowa yasansu har yan unguwar, gashi Allah yayiwa mashkur jama'a, akwai wani lokaci yazo wajenta yasamu ana rikici tsakanin yan unguwar da hukumar Nepa zuwa yayi yasaka baki sannan ya biya kusan dubƴ ɗari uku da ake bin yan unguwar amma banda gidansu shkurah, dan Alhj Hammayo yana kokarin biyan kome akan lokaci, haka da yayi ya sake samun mutunci a idanun yan unguwae.      *** Maina tunda ma'amurah ta tafi jos yake yawan tafiye tayi bayi da lokacin kanshi sai na aiki ga abinda Shkurah tayi yana tsaye a ranshi, da yasame lokaci zuwa kano yayi wajen Ubaidatu ya sauke mata haushin shkurah da Mashkur dan yaso mantawa da abin inda yayita bin mata, amma baya samun nutsuwa,ya koma shan giya shima bata sake zani,ba shine ya tattara yaje ya barjeta son ranshi sai da yaga tana kuka da rokonshi sannan ya kyaleta yashiga wanka,         Bayan fitowarshi ne itama ta shiga abin tausayi dakyar take jan kafarta ruwan zafi ta haɗa me zafi tashiga shine taji dai dai,            Tana mamakin fitinar maina shi yasa tunda suka dawo makaranta take kula da gyaran jiki da haɗa magguna, dilke akai akai bata wasa da jikinta baka mar Zubaida ba dan tana wasa da jikinta sosai.             Kwanan shi biyu ya dawo, kiran mashkur yayi a waya ya bashi hakuri, kuma yace yaba shkurah hakuri, nan kuwa suka shirya har da hira,  a cikin kwanakin har gidansu shkurah yaje yabata hakuri itama tabashi hakuri.              Saukarsu ce tasakosu a gaba, dan haka kullum tana gidan idan aka tashi a skul bata zama dawowa ake a cikin kwanaki da yarage kullum shigar da hadda duk takaɗe sai uwar hanci dan bata yawan cin abinci sai kayan zak'inta.         Binta mashkur yake tafaɗa mashi me takeso yayi mata tak'i ita har yanzun fushi take da shi ya boye mata yana da mata shine idan yaxo take ɗauke mashi wuta, duk yadamu Sadeeq yasamu da maganar abin takaici da na haushi, zuwa yayi ya sameta a ɗaki tana duba wani buk ɗinta,         roko kunnenta yayi ya murɗa, sannan cike da zafin rai yace. "Uban me yayi maki kike  azabta dashi haka, me yayi miki da yayi  wulakantashi kinsa ma tukun waye shi, yau idan sarkin Katagum yayi murabus shine magajin wannan kujeran kinsan Matsayinshi kuwa a cikin sojoji Captain ne ba kurtu ba, banza wawiya har mutum kaman Mashkur yazo wajenki kina wulakantashi toh ashe nima zaki iya wulakantani,maza kije kisame shi kafin ma karyaki,"      Umma da Aisha da Bilal ne suke tsaye suna jinshi umma ce tashiga ɗakin cikin rarrashi tace. "Laifin me yayi kike mashi haka, hmm Uwata kina wulakanta me sonki babu kyau karki sake kinji ko Mamana."          Cikin muryan kuka tace. "Toh bashi bane ys ɓoye min yana da mata ba, sai ranar yake faɗa min shine nace daga ranar zan daina kulashi."😨 Zarro idanun Umma sukayi mamaki ya addabesu,  Aisha ce ta kasa ɓoye dariyar tayita kyal kyalewa har da rike ciki tace, " Umma Autarki tana jealous lallai autar Umma hmmm"     fita tayi daga ɗakin tace, "hankali yarinya kina ynz kenan idan ya aureki kiga gane, me ye aure, ina ganin, haukacewa zakiyi da kishin mijin, ita ɗaya take maganar,       rike hanunta Umma tayi sannan ta ɗago tace. " Shkurahta babu kyau haka ai ya kyauta da ya faɗa miki, idanun wani ne ba zai faɗa miki ba,  idan kina haka ba zai sake, zuwa ba sabida kina masa rashin kirki, da wulakanci, kuma koda ya aureki ba zai damu dake ba ki tashi yanzun kitafi ku gaisa ko"                  Mikewa tayi tana share hawaye tafita, tana ajiyar zuciya da jan majina dan Shkurah bakaramar sangartaciyya bace, tana zuwa ta tura mashi baki, tace. " gani nan"         murmushi yayi sannan yace. "Kiyi hakuri, ga sunan  daman nayi mana, iri daya ne Am so sorry "        Kallonshi take har cikin idanunshi sannan ta saukar da idanunta kasa tace. " kayi hakuri, ba zan sake ba idan nashiga da kayan Umma da Baba zasu min faɗa"        Gyara tsayuwanshi yaƴi sannan yace. " ki koma ciki, kicewa Sadeeq ina nimanshi."      gyaɗa mashi kai tayi sannan ta juya, bin yake da ido har tashiga ciki, tana shiga ta faɗawa sadeeq yaje yana kiranshi, ɗaki tashige ta fashe da kuka, tausayin, kanta take ji wanda batasan me ya haifar da haka ba,           *Bak'ar Rana daga cikin Qaddaran Rayuwata*😭           Yau ake saukarsu kuma an tashi garin anata ruwa dan ma a cikin masalacin Izala ne akwai babbar hall a ciki ake gudanar da saukar,        Hankali ake gudanar da saukar mata sun saka Himar fari, da lace peach maza kuma shadda cream colour, sunyi  kyau amma shkurah ita shadda tasaka Brown ita da mashkur sukayi sunyi kyau, a ɓangaren mata itace ta ɗaya a ɓangaren maza kuma wani yarone sun same kyaututuka,           Koda aka tashi makarqnta sun rikesu dan haka mashkur ya gaji da jiranta dan shi d maina ne, A gidansu kuwa na ɗaga walimarta sai gobe sabida ruwa ba'a sallamesu ba sai.kunsan shida.    fitowa tayi taga mashkur ya tafi dan haka tabi ta wani ɗan yanke da zai kainta gidansu amma akwai nisa dan sai da tayi tafiya mai nisa,       Mashkur yaje makrantar akace ay taho gidan hanyar da zai sadashi da unguwarsu maina ya hangota tashiga wani lungu ga lokacin garin ya fara duhu, cewa mashkur yayi ya tsaya yashiga can yayi fitsari mashkur, be kawo kome a ranshi ba ya tsaya yashiga lungu da sauri gudu yayi, iya karfinshi tana tsakiyar lungun ya cin mata fisgo himar ɗinta yayi da karfin ta faɗi maza tayi ta mike ihu tasaka, ya mari bakinta yace. "Kin ɗauka na yafe miki ne, tab kinyu kuskure yau xan banbamta miki matsayin babba da yaro"          Kuka ta fashe da shi ta haɗa hanunta duk biyu ta zuɓe kasa tace " Na hadaka da Ubangiji kayi hakuri na tuba, bazan sake ba ba kaiba har wani ma ban zake mari ba,"        dariya yayi ya tureta ta faɗi sa kafa yayi yana dukan cikinta tun tana ihu har takasa tana rike da cikinta,  durkusawa yayi sannan yasa hanun ya ɓarka himar ɗinta doguwar rigarta ya rabata gida biyu sannan ya shiga yaga duk wani abinda yake jikinta kuka take tana rokonshi amma ina kama ɗaya boons ɗinta ya murɗa da karfi cike da mugunta kasa ihu tayi hawaye na zuba daga idanunta,                       sucking ɗin boons ɗinta yake yana gatsa mata cizo duk wani muguntq sai da yayi mata, sannan  babu tausayi yaya shigeta zatayi ihu ya jefa harshenshi a bakinta azaba ya hanata koda motsi haka yayita mata a cikim mugunta da keta, haɗi da rashin imani ya mata kaca-caka.      .... Ganin shirun yayi yawane mashkur ya fara tunanin inda ba gizo ba yaga shigar wata yarinya lungun da  Maina yashiga kuma kalan kayan shkurah ce mugun faɗuwar gaba yaji, buɗe motar yaƴi sannan, ya ciro wayarshi daga aljuhu gashi lokacin wani irin ruwa ake me karfin lungun yashiga, yana haskawa hango maina yayi yana abuɗaya akan mace da sauri ya isa wajen ya ture shi wayar hanun shi ya faɗi sai da hasken wayar ya haska fuskarta "Shkurahhhhhhhh" kiranta yayi da karfin mashkur yayi sannan ya juya ya rufe maina da kuka, yana cewa. "Wani laifi nayi maka, da zaka min kisan gilla haka, idan shkurah tayi maka laifi, ka sauke akaina da wannan abinda kayi wallahi da kasheni kayi nasan kwana na ne ya kare" dukan maina yake kaman mahaukaci        Ganin haka ta  rarrafa tabar wajen himar ɗinta ta ɗauka takalminta barinshi tayi a wajen a hankali ta mike ra dafa bangon tana tafiya a duke hawaye na zuba daga idanunta tana isa gida tasamu ana sallan jama'i wuf tashige gida babu kowa tabi ta kofar baya tashige part ɗinsu ɗakinsu tashiga, durkusawa tayi ta sake matsanancin kuka, can kasarta ya isheta da zafi, ban ɗaki ta shige ta tara, ruwan zafin sai da tasurka sannan tashiga ciki har wannan lokaci bata daina kuka ba, ........ A can kuwa, sai da maina galaɓaita sannan mashkur yasake shi ya faɗi, dubata yayi yasamu tabar gurin fita yayi da gudu yasamu har ta shiga gidansu ɗaura hanun yayi akanshi kaman ya rusa ihu, kuka ya fashe dashi, kaman mace lungun ya koma yasamu maina ya gudu wani irin Ihu yasaka a cikin lungun, ya durkusa yana me rufe fuskanshi yana kuka, rabonshi da kuka tun rasuwar Daddy shi. *Yanzun dai maina shi yayi laifi, amma bazaku ga laifinshi ba sai na me dambu😏*        *3856 word*💋 shine yawan haruffan da nayi muku😰 3/4/21, 9:44 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆* _SHUKRAH_ Mai_Dambu    Al-Razzaq Al-Fattu Al-Aleem Al-Qaabid👏👏👏👏    *Princess Hussy ina miki fatan alkhairi*💋      '''Gaskiya Mai dambu novel Room, kuma yan team ɗin Maina dan nasan kuna yinshi ove ove shima yana yinku irin sosai ɗin nan'''😹😹😹😹😹 *Page 8*      Kuka mashkur yake kaman zuciyarshi zata faɗo dan wani irin k'una yake ji, dakyar yatashi yana tangaɗi yaje inda motarshi yake yashiga, Allah ne yakaishi gida dan haka hanya yake har ya isa, yafito abin ya faskara sai da masu tsaronshi suka zo jikin motar suka buɗe, kanshine kife da sitiyerin ɗago shi sukayi, nan ya koma luuuu, da sauri suka cire shi daga mazaunin drive suka nufi asibiti dashi, hankalinsu a tashe, suna zuwa aka masheshi dan ganinsu da manyan makamai dole aka shiga bashi kulawar gaggawa ..... Dakyar maina yasha dan ba karamin buguwa yayi ba, lokacin da Mashkur ya ankara bata gurin, shine ya ture shi yafita daga lungun ganin haka yashima ya gudu yabar wajen dan yasan idan mashkur ya dawo Allah kashensa ya gama bushe.         Koda ya isa gida daman acaɓa ya hau yana isa baki gater ya bashi duba ɗaya ya shige a guje gidanshi dake babu nisa da, da gater ɗakinshi yashiga, ya kalle kanshi a jikin madubi tsorone ya rufeshi,dan fuskan kaman ba'a jikinshi yake ba,           Ruwan zafi ya tara ,sannan ya shiga ciki ya jima sannan ya fito a gurguje ya haɗa kayanshi tsab, laptop ɗinshi ya buɗe, sakon da aka turo masa tunda safiyar jiya yaga murmushi ya sake sannan ya rufe zuciyarshi fal da farin ciki lokaci guda nasara tana bibiyarshi shafa kirjinshi yayi sannan ya lumshe idanunshi " tabbas naji daɗin mu'amala dake Shky ina sun jikinki sosai, amma dole zan barshi ba dan naso ba sai dan nakusanwa D'an uwana bakin ciki, ga wani sako daga kanwarka Mashkur akome kaine kan gaba, duk katara kome taya zan barka kayi nasara akaina, ka shiga tsakananin da mutane har ubanda ya haifeni Dole kaji yanda nake ji, zan tafi kuma zan dawo sabida wancar kujeran Tawa ce niɗaya,              Ta laptop ɗin ya turawa Ubaidatu wani sak'o dariya yake sannan ya ɗauki kayanshi ya bar gidan,,         Jos ya nufa da yan rakiyarshi kusan sha biyu suka isa airport suka kaishi yana zuwa, ba ɓata lokaci ya shiga jirgi tafiyar mintina arbain yakaisu garin lagos daga nan yana zaune har jirgin fly emiret ya ɗaukesu zuwa dubai,             Sai ga karfe biyar na asubu suka isa bayan sun huta yashiga jirgin Washington inda yasame aiki da sojojjin Nato, Dakarun sojojin amurka, Congratulations maina, don Allah ku tayashi murna,😎😹 Safety journey **** Kwance take cikin ruwan zafi bayan yagama ratsa jikinta har ya hucce mikewa tayi tasake haɗa wani, tashiga har zuwa lokacin idanunta basu k'walla ba, duk ta zabge lokaci guda sai da ruwan yayi sanyi sannan tasake shiga, wannan karon wankar tsarki tayi tare da alola sannan tafito a hankali daga banɗakin tana kallon ɗakin bata ga alamun shigowar wani ba, wardrob ta buɗe ta ɗauki doguwar riga me spaghetti tasaka abin salla ta shmfiɗa ta, tada kabbara,         Sallar magbri da isha tayi sannan ta ɗaga hanunta idanunta na zubda k'walla zuciyarta na daɗa raunana tace. "Ya Allah kaga abinda yayi min, sabida kuskurena ya Allah kaga abinda bawanka yayi min, Ubangiji kaine sarkin sarakuna, Adilin adailai, ubangiji ka saka min abinda yayi min, Ubangiji ka wukalanta rayuwarshi, ubangiji ka ɗai-ɗaitashi a cikin alumma, ubangiji ka hanashi farin cikin duniya da ta lahira Allah ya cutar dani ya zaluncine, Ubangiji nayi tawassali da alkur'ani ubangiji nayi Imani da karfin buwayanka, Ubangiji nayi Imani da Al'kur'ani da Annabawa da Mala'iku Ya Allah ka hana zuciyarshi sakat kaman yanda yasani zubda hawaye shima kashi, kaman yanda yarabani da alfarmarta ya Allah karabashi da duk wani abinda yake da shi na alfarma, Allah karka amshi tubarshi Ya Allah bani da Abin cewa dan kome na ya kare juriyata hakurina, kukana ne ya rage kuma nasan yanzun nafara, Ya Allah ya Allah ya Allah, ka amshi kukana Allah ka amshi tubana Ya Allah kasaka min keta haddin da yayi min Ya Allah ya rabani da kome na.😭😭😭😭😭😭😭      Allah kuyi hakuri ba zan iya cigaba ba dan zuciyata tayi rauni, tausayi da zulimun amatsayinmu na iyaye taya zamu gane ciwon da yaranmu sukw fuskanta idan haka tasamesu shin hakuri zamuyi dasu ko ya?      Ga Shkurah duk da kamewarta rana ɗaya lokaci ɗaya wani ya ruguza mata rayuwa, Yau an waye gari ɗiyoyin muslumai suke bawa maza kansu suna lalata dasu dan niman duniya, idan suka same ciki suje susa A zubda shi shin wani huɓasa zamu dan ganin mun kare yaranmu daga faɗawa zina, Jiya na girgiza da sisterna take bani labarin yan mata har biyar aka zubdawa ciki, sabida k'waɗayi da son duniya, abin takaicin ma samarinkan sun koresu  *Wai shin Me Uwa take haka, wani sakacine haka kai Ya ilahi*ka kawo mana karshen wannan al'amarin*👏👏👏 Princess kece kika sani typing fa😂😂😂😂😂 3/4/21, 9:44 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆* _SHUKRAH_ Mai_Dambu *Page 9* Kuka ne yaci karfinta sujada tayi tanawa Ubangiji kirari tak'askantar da kanta, tana jero sunan Ubangiji tsark'ak'a,         A hankali ta taso, dafa gadon tayi ta hawu, takwanta wani mugun zazzaɓi haɗi da mura ne suka rufeta da duk jikinta yana mata mugun ciwo, rufe idanunta tayi wanda sukayi luhu-luhu, fuskarta tayi jajur, dakyar take iya buɗesu.       A hankali barci yayi nasaran awon gaba da ita tana barci tana ajiyar zuciya, haka Aisha tashigo tasameta tana ajiyar zuciya bata tasheta ba itama tayi kwanciyarts.      *Midnight* Gudu take a cikin wani, daji me sark'ak'iya ga mugun duhuwa, idan ta juya bayanta Maina take gani yani binta da mugun gudu, dukda take amma kaman a guri ɗaya take bata kara gaba, tayi ihu har ta gaji karkashin wani bishiya tashiga tana hakki duk ta takure guri guda ta cusa kanta a tsakankanin cinyarta ji tayi an dafata ihu tasake ta ɗago kanta a razane sukayi ido biyu da Mashkur toshe mata baki yayi alamun tayi shiru, k'wantar da kanta tayi a kirjinshi tana kuka k'asa k'asa inda tasa hanunta ta rungume shi sosai,        gurnani take ji a kusa kaman kunnenta zai fashe ɗago kanta tayi aikuwa idanunta ya sauka akanshi, fuskarshi ta koma ta wani halitta rufe fuskanta tayi cikin tsananin tashin hankali, ta saka wani irin razannanen Ihu,       Wanda shi ya farka da ita daga barci har da Aisha, Umma da take ɗakinta tana sallar dare itama taji ihun, bata bar ihun ba sai ma buge buge da take kaman me shafar junun, a ruɗe Umma tashigo.        ɗakin ta riketa ta amma mimikewa take, tana tauna harshenta, tana ture duk wanda ya riketa dole umma tasa Aisha takira mata Sadeeq da bilal, da kuma Alhaji Hammayo,          ta kofar  cikin gida tabi ta fara buga kofarsu Sadeeq tace, "Yaya kazo Shkurah ba lafiya," sannan ta wucce partɗin Alhaji Hammayo shima, ta tashi kan kace me duk yan gidan sun farka.       ɗakinsu shkurah suka shiga umma tariketa amma tana tureta a wannan dare tashin hankalin da Umma take ciki baki ba zai rufta ba,             Sadeeq ne da bilal suka hawu gadon zasu ɗauketa buɗe idanu tayu taga sadeeq amadadin sadeeq sai ya rikiɗe mata Maina Ihu tayi me masifar karfi sannan tasake ajiyar zuciya , luuuu ta rufe idanunta numfashinta ya tsaya cak, lokaci guda,    saɓata sadeeq yayi a kafada aka fita da ita aka sakata a motarshi umma tashiga baya bilal ya zauna a gaba sukace alhaji hammayo ya zauna suje kar a watse a bar gida sai mata.          Asibitin ni'ima suka tafi dan, ana Alhaj hammayo ya buɗe musu file,   suna zuwa aka amshesu da sauri cikin gaggawa aka shiga da ita ɗakin gaggawa.               Idanun Umma sunyu ja bata iya ko magana sai tasbihi da Ahilal da salatin Annabin,  cikin ikon Allah ubangiji yasa mata juriya da tawakkali,           tun kusan sha biyu zuwa ɗaya suke cikin asibitin kuma aka shiga da ita, har hudu da rabbi, suna jiran tsamani.        biyar saura kwata likittotin suka fara fitowa sai goge gumi suke suna tattauna irin halin da take ciki kuma basu taɓa karo da tashin hankali irin wannan ba, sai wannan.       Babban cikinsune me suna Dr bukar zaki. ya kallesu sannan yace, "Kusame ni a ofis, yanzu,"       bayanshi suka bi, kusan tare suka tare isa ofis ɗinshi kujera ya nuna musu, zama sukayi amm zuciyarsu bata zauna ba, zan iya cewa a tsaye take.        Rubuce rubuce, yayi sannan ya ɗago ya kallesu fiskanshi cike da alhini yace. "Shekarun mara lafiyanku kunce sha bakwai ko?"       "Eh dr" inji bilal kenan.      "Ok" jim yayi sannan ya cigaba da cewa. "Amma babu abinda ya razanata, ko aka razanata, dan a halin da muke ciki jininta yayi mugun hawa, har yakai zuciya bata iya sarrafa shi,a yanzun haka ya taɓa brain ɗinta wanda yaja mata ɗaɓin hankali, bamu taɓa cin karo da haka ba, baya da zazzaɓin da yaci karfinta sakamakon sanyin da yashiga jikinta, a gaskiya a wannan stage ɗinta yana da matukar hatsari ciwon a gareta, dan ko dariya taga wasu nayi zata iya fita hayacinta. Idan batayi haka ba zata zama taware kanta a cikin mutane kowa ganinshi take kaman dodo,a gskiya ciwon yana da matukar hatsari kuma babu lokacin da zan lissafo muku, yanayin ciwon amma zan baku magani, kafin tafarka, amma kuma dole zakuyi hakuri da ita babu hantara ko kyara."      sun jima a ofis ɗinshi yana musu bayani halin da zata iya fuskanta             Fitowa sukayi daga ofis ɗin jikinsu a sanyaye ɗakin da aka kwantar da ita suka shiga sai barcinta take a nutse ga bakinta da tattaunashi.             Zama Umma tayi a kujeran cikin asibitin tana tofa mata addu'a tana gamawa tace. "Zaku iya tafi sai ku faɗawa babanku an bata gado sannan kuzo min da kayan bukata kuce Aisha ta haɗa muku." *** Mashkur. shima likitoci ukune akanshi sai kaiwa da komuwa suke cikin tashin hankali suka gama duk abinda da zasuyi amma be farka ba asalima ko numfashi bayayi dole aka ɗauko oxygen aka samashi amma abun yaki numfashinsa sai kasa yake, cikin gaggawa likittotin asibitin suka taro akanshi dole a turashi India a cikin satin dan aduk bayan awa uku bugun zuciyarshi ce take k'asa abinda ya gigitasu kenan, nan suka kira ɗaya daga cikin yaranshi suka tambaye shi ina family ɗin mashkur suke,          kallon dr yayi sojan yace. "D'an sarkin katagum ne,"               Komawa likitan yayi ya faɗa musu ɗan waye a cikin daren aka kira gidan sarki husain, cikin tashin hankali Abba ya tura gidan Momma aka faɗa mata halin da, mashkur yake ciki,amma gobe tashirya ana za'azo ɗaukarta.         tashin hankali wanda ba'a samashi rana,                  kowa na barci amma momma idanunta yaki barci burinta gari ya waye,        *** Kano Ta idar da sallar isha,i kenan ta duba buks ɗint cikin kwanciyar hankali da nutsuwa, hankalinta ya tafi ga karatunta.             Zubaida ce ta ɗaka mata duka cikin wasa tace, "Shegiya kin ji daɗinki, kinsan daɗin mijinki ni kuwa nawa mijin tsakanina da shi sannun kawai, ko ɗan rungumata bai taɓa yi ba, asalima a kanwarshi nake, kinki kibani sirrin naki mallakar da kikayiwa yayana."        Ajiye buks ɗin tayi akan gadon ta gyara zamanta sannan tace, "ni dake akwai bambancin tayu ke mijinki ba kaman nawa bane shi ya haka ni dai bani da matsala da yaya maina kome Alhamdulillah, kuma nima ina kokarin sauke hakkinshi da yake kaina kuma kema ya kamata ki janyo hankali Ya mashkur, namiji kaman yarone dole ki lallaɓa shi."    haka sukaita hiran akan mazajensu har kusan karfe goma sha ɗaya sannan suka kwanta sai lokacin ta duba wayarta,         kiran maina tayi amma layin yaki shiga, can da bara ta faɗu mata ta dube Data mssg ne sukayita shigowa har da email kuma sunan maina tagani dan haka, tashiga ta buɗe.      A hankali tashiga karanta sak'on da take ganinshi kaman sak'on mutuwarta hawayene ya shiga zuba mata, a hankali kuka ya kwace mata cikin tashin hankali cusa kanta tayi tsakananin cinyoyinta tana wani irin kuka me ban tausayi.    (Nasan me karatu ya shiga ruɗan bari na taya ku duba sakon nima amma karku min kuka fa dan na lura kowa kuka yake)    ga sak'on kamar haka. _Assalamun Alaikumun_ *Da fatan kina lafiya, hmm ba zan ja dogon bayani ba amma, abinda zan faɗa miki ni na aurekine abisa dole, karki ji haushina nima takurani akayi na aureki, kisani yayanki shine ya janyo na miki haka, duk da nasan nine me laifi amma kisani babu wanda ya isa ya takani nayi shiru, ya kyamaceni,ya nuna min kazantane ni, ko ruwa nasha a cup Mashkur baya ɗauka balle kuma wani abu, yasha faɗa min yana ganin kazantana yafi daraja shara datti akaina, Toh sai akayi dace aka haɗani aure da ke kanwarshi, hhh tun aranar da aka kawo min ke naso dan karamiki  saki, amma dake na lura kina da abin hutawa yasa na kyaleki idan nagama cin moriyarki kuma naji daɗin haka, kaiiii gaskiya bazan ɓoye miki ba kina da abinda ake bukata amma ni kisani mace irinki bata gabana,   Shi yasa nasake ki har uku, auw ban baki labari ba, yau naje na ɓarje yarinyar da yayinki yake so wai shin shi kaɗai ne zayita nasara a rayuwarshi ya zama cinye du kenan toh nima na, bar mashi tabo na har abada, shi da farin ciki sai dai yaga wasu nayi amma shi yarasa kenan, dan haka niyi nisa na bar muku kasarku, saura ku haɗani da iyayena su min baki dan nasan kun iya munafurci wow ayi zawarci lafiya*              kuka take me cin rai tabbad maina ya zalincesu Allah kasaka mana abinda yayi mana.         *** Washi gari... Kafin wani lokaci asibiti ya cika mutane katagum sun cika dan karfe sha ɗaya suka iso har momma a cikin awa uku aka sama musu visa indiya cikin gaggawa dan zuwa wannan lokacin bugun zuciyar Mashkur yana 31½ hankalin kowa baya kwance sai da aka sami jirgin da ya ɗaukesu, zuwa abuja suna zuwa nan ma, sai da aka ɗauki lokaci kafin jirgin india        fatan nasara mashkur.    ..... Shkurah itama tana cikin yanayin damuwa dan har ynz bata farka ba, gashi tayi wani fayau, sai uwar hanci da yasake fitowa.       Kusan kwananta goma tafarka cikin ihu da fizge fizge, faɗowa tayi daga gado, tana kurma Ihu da kururuwa.       Allah sarki umma tana cikin sallah take jin ihunta amma bata katse sallar ba har nurse da likitoti suka, shigo ganin tayi sujada abin ya basu mamaki dan haka suka rufa mata, lokacin har tashige kasar gado tana tattare rigarta, da sikati ɗinta tana rike rigarta idanunta a rufe tana kuka duk wanda ya kuskura yaje kusa da ita ɗauko abu take tana jifarsu da shi. Duk akarasa wanda zai tunkareta lokacine Umma ta idar da sallah addu'a tayi a nutse sannan ta juya garesu, taga sunyi cirko-cirko ratsasu tayi ta wucce har inda take, kallon ta umma tayi kukane yaso kwace mata amma ta haɗiye, takawa tayi cikin nutsuwa idanunta cikin na shkurah tace. "Zainabu Abu, zo ga ummanki nan, kinji ajiye abin hanunki kinji, ko yawa Shkurah Ummanta  hawayene yake zuba daga idanu shkurah, yayinda Umma ta ɓoye, nata hawayen,  ajiye kwalbar asteme tayi, karasawa umma tayi wajenta ta rungumeta kuka tasake, likitotine suka karaso aka mata allura,      Qaddaran Rayuwar Shkurah,har ynz aka fara wallahi shafin nasani kuka, kuma ba'ayi kome ba 3/4/21, 9:45 AM - Ummi Tandama: *QADDARAN RAYUWATA* _SHUKRAH_ Mai_Dambu Al-Baasit Al-Khaafid Al-Raafiu Al-muizillu👏👏👏👏 '''Ayya wallahi kuna ragen kwarin gwiwa da kukanku Don Allah ku biyo litafin a hankali Insha Allah zaku ji daɗinshi nan gaba Ina muku fatan alkhairi'''💋     *Wow gaskiya da Whatsapp da Watpad bansan suwaye sukafi son wannan buk ɗin ba sai ruwan comment da Voting nake gani Allah yayi muku albarka*💃 💃 💃 💃 💃 *page 10*      Allura suka matan sannan suka samata,ruwa nan suka maida hankali suna magana cus-cus.         D'aya da cikin drs ɗn wacce musuluma ce, ta kalle dr zakari murya kasa-kasa tace. "Wannan yanayin ciwonta kamar raping ɗinta akayi shi ya janyo wannan laluran,"       kallonta dr zakari yayi sannan yace, "Ba lallai bane haka tafaru, idan damuwa tayi yawa tana haifar da haka amma zamu turasu T.H, akwai k"wararrun drs da zasu taimaka mata insha Allah bazata fi wata ɗaya ba zuwa biyu ta warke."              A cikin daren aka maidasu T.h, inda aka shiga kai kawo akan Shkurah.      Allah sarki Umma duk duriyarta da Jarumtarta sai da ta zauna tayi kuka me tsuma zuciya, lokacin da ta idar da sallar asuba, zama tayi tana kallon yanda shkurah take barci  a tsanake,       cikin sati biyu zuwa uku, Alhamdulillah jiki ya fara sauki dan har ta farka amma bata hmm bata uhum sai dai tayita kallon mutane, haka ya sake jefa hankalin iyayenta da yan uwanta yakara tashi sun tunkari dr Dalhat da maganar halin da take ciki,       rubuta musu magani yayi da wasu drip ɗago kai yayi ya kalle, Alhaji hammayo yace. "A hankali sauki zaizo kuma, alamun akwai damuwa ne a ranta, Insha Allah zata koma kamar da amma kuma ya kamata ku tsaya mata da addu'a, sosai da wannan ku sayo zamu mata amfani dasune."                Cikin yan kwanaki  sosai sauki yasamu dan takanyi magana shima da Umma kaɗai, dakyar take iya kallon kowa suma sai umma tasa baki take, iya amsa musu, cikin wata gudu da kwanaki aka sallameta,     Suka dawo gida, haka yan uwan da abokar arziki duk suke shigowa musu ya-ya jiki umma ce ke amsawa amma ita kam tana ɗaki a kwance, cikin kuncin rayuwa, sam bata kaunar hayaniya ko surutu, idan a ɗakin umma suka sameta toh barcin dole zatayi har sai sun fita.         Cikin wannan yanayi aka sata ta koma skull, can ma bawani sakewa take ba tana takure,  a class a can kuryar class take zama wani lokacin kuka taza  zauna,tayi ta  duk abin sai ya dame sauran ɗaliban, kuma haka ya janyo mata koma baya a karatunta, duk yanda aka tambayeta shiru take Umma tayi tambayar duniyan nan, amma tace babu.        ... Indian Hospital, tunda aka kawo shi babu abinda zai nuna maka,ana samun cigaba dan har yanzun bugun zuciyarshi yayi, kasa amma suna bakin kokarinsu, dan ganin ya farka.       Idar da sallarta kenan ta jima tana addu,a nima mashi lafiya da gafaran ubangiji, bayan ta gama ne ta koma kan.kujeran kusa dashi tarike hanunshi tana shafa kanshi. Shiru tayi tana kallon fuskanshi da ya haɗa suma duk yayi kasumba, sai ya kara kyau sosai murmushi tayi bayan ta sauke ajiyar zuciya tace. "Yarona, nasan kai sadaukine kuma gwarzone kuma nan gaba shugaban al'umma,uban jikokinane, angon mata biyu musaman sarauniya *Shkurah* idan har shi ɗin Masoyin shkurah na gaskiyane Ubangiji ya ɗaga min kafaɗarshi."       Kusan kullum wannan shine maganarta da Mashkur. *** Tunda Ubaidatu tasame sak'on maina ta gaza hakuri tashiga niman layin mashkur, cikin tashin hankali har gari ya waye, bata fasa ba, karshe zubaida ta tambayeta, meke.     Murmushin bakin ciki tayi sannan tace, "Maina ne ya sakeni."       Mika mata wayar tayi a tsorace ta karanta wajen sakin bata karasa sauran ba ta mika mata wayarta cikin tashin hankali tace. "Me yayi zafi haka da zai sake ki,"             watsa mata wani mugun kallo tayi tace. ,"Me ya hanaki karantawa, ko rainin hankali da wayo, dalla matsa kibani guri, kaman yanda ɗan uwanki yayi min nayi imani, da Allah yayana ba zaitaɓa miki ba, amma ba damuwa, yaje shi da Allah ubangiji yana madakata, shima sai ya girbi abinda ya aikata tun a duniya kafin yaje lahira"         Hawayene masu zafi suke bin fuskanta ɗaukar wayar tayi tashiga niman layin Momma amma bata samu ba, sai dai na Zuhra tasamu wajen karfe goma nasafe tambayarta tayi ina Momma takira layinta yaki shiga.           Cikin sanyi murya ta fashe da kuka tace. "Mommah tana india ita da Yaya bashi da lafiya, tunda yasuma be farka ba har ynx"                     Daman tana tsaye ne, sulalewa tayi ta zauna daɓas ta cusa hanunta cikin gashin kuka tasake cikin tashin hankali, itama zubaida kukan take kaman me, mikewa Ubaida tayi ta goge fuskanta time table ta duba, ganin saura sati hudu sufara exam yasa tasaki murmushi, fita tayi daga ɗakin ta tafi, ɗakin kusa dasu akwai kawarta a cikin nan ta faɗa mata zata india duba yayanta da bashi da lafiya, kuma zata ɗauki kaman sati biu zuwa uku ko zata taimaka mata da test idan kuma an bada assgment ta turo mata ta email, idan tayi zata turo sai ta copy mata,"       Amincewa kawar tayi, godiya tayi mata sannan tafito daga ɗakin, ɗakinsu ta koma ta haɗa kayanta cikin nutsuwa sannan tafita ɗakin kawarta taje tayi mata sallama, sannan taje ofishin jakadancin India dake nan kano taje, tacika foam ce mata sukayi taje ta dawo zuwa gobe.      Dan dole ta dawo hostel nan ta cigaba da niman wani information, asibitin dasu Mommah suke, ta baki zuhra tasame sunan asibitin. Washi gari..... Tayi sallama da kowa, amma banda zubaida abin ya dame zubaida dan har kuka tayi, a ranar takira Nana mahaifiyarsu kenan ta faɗa mata, abinda maina yayi, jikin Nana har rawa yake nan tashiga shashin sarki ta faɗa mashi abinda maina ya aikata cike da bakin ciki da ɓacin rai yakira layinshi babu baya shiga duk wani inda sarki Husain yasan zai same maina babu,             karshe kiran ogan maina yaya ya tambaye shi ko maina yana nan.          Cike da mamaki ogan yace. "Ai maina yabar kasan nan, ya koma amurka da aikin shekara biyar da sojojin Nato, ashe bai faɗa maka ba ayya kayi hakuri, maybe sun mashi kiran gaggawane." "Ok nagode ba damuwa Allah yabashi sa'a." sarki hussain yace.            Kallon Nana yayi ranshi na masa zafi, yace. "Yanzun kinga illar abinda yasa nake, takura shi ko, ba iya wannan ba Maina shine shan giya, shine niman mata, duk inda kike kallon maina ya wucce haka"         dariya yayi sannan yace. "Ai ba damuwa, duniya ce tafi bagaruwa."      yana gama faɗin haka ya wucce cikin turakanshi ita kuwa nana kuka tafashe da shi me cikin rai, tare da bakin cikin halin da maina yake ciki, can wani tunani yazo mata na ai ba mamaki asiri aka masa dan tasan kishiyoyintane dan suna gudun kar,  idan sarki ya mutu kar abawa maina sarauta idan aka san yana da mugun ɗabi'a(Wai da gaske asirine ɗaukar hakki😹,)               *** Ubaida ta isa india lafiya, daga airport aka wucce da ita, asibitin nan ta shiga niman indasu Mommah suke dakyar tasamesu da taimako wata nurse ita take lura da,  ganin yanda suke kama da mashkur yasa tayi mata magana cikin harshen turanci haɗi da india tace. "Ke kanwar mashkur ne"        jikinta na rawa tace, "Eh nice"          "ok" tace mata tashiga gaba tana binta a baya har inda mashkur yake mommah ma tana zaune rike da hanunshi, godiya tayiwa nurse ɗin sannan tashiga ɗakin da sallama, ɗagowa mommah tayi tana kallonta, fuskanta ɗauke da mamaki, kukan da Ubaida ke haɗiyewa nr ya, kwace mata ajiye jakarta tayi, a kasa ta karasa wajen Momma ta, zuɓe a jikinta tana wani irin kuka me cin rai da ruhi.. hanunta na rike da mashkur ɗaya yana shafa kan Ubaidatu hawaye masu ɗumi na ɗiga daga idanunta.          Sun ɗauki lokaci a haka, kafin ta haɗiye kukan ta ɗago da kanta tace. "Mommah meke damunshi, suka ce." Ajiyar zuciya mommah tayi sannan tace, "Heart attack, lokaci guda abin ya bani mamaki da al'ajabi sosai dan kafin faruwan abin muyi waya da shi yake faɗa min, ana bikin saukar Shkurah, toh tundaga lokacin ban sake jinshi ba, sai da aka kirani wai bashi da lafiya."     kallon mommah tayi cike da damuwa ganin yanda lokaci guda ta koma yasa ta ɓoye damuwarta bata faɗa mata ba ɗaura kanta tayi akan cinyar mommah.       Can  ta kalleta da mamaki a fuskarta mommah tace. "Ina mijinki yake? naga tunɗazun kika zo kuma ban ganshi ba.      k'ak'aro murmushi tayi tace. "Baya gari, amma shima zai zo."          Haka suka cigaba da taɓa hira sama-sama          satin ubaida biyu ta dawo, amma zuciyarta yana gurinsu dan a daddafe, suka fara karatu kafin exam ɗinsu.           *** A cikin wata biyu zuwa uku, shkurah, ɗan dawo hayacinta dan wannan lokacin yazo mata da hidima dayawa ga, gama skull ɗinsu ga bikin y'an gidansu wanda shine agabansu, hankali su ya tafi da tsara event da sauransu.        Alhamdulillah yau Shkurah suka gama,paper karshe, gashi yau za'ayi kamun Aisha dan haka bata taɓa lokaci ba tafito daga class. A gajiye da kasala da yake sakata a gaba dan har barcu barci take ji, tana fita bakin gater ta faɗa mota, wani irin rana ake me ɗan karen zafi.        Haka sauran yan uwant suka shiga mota, Kawarta Aisha Abbad ce ta leko ta motar tace. "Dan girman Allah faɗa min sunan man da kike shafawa, babu kyau wulakanci fa"       tsaki tayi sannan tace. "Ke ni kirabu dani, wallahi bana shafa kome vase line nake shafa, muje don Allah."        Dariya salmah tayi sannan tace. "Dear wallahi kowa ya ganki dole yace kina shafa mai, kuma kin kara girma kinji kome hip hop ɗinki sunyi tam " duka takaiwa salmah ita kuma sai dariya har ɗa rafi'a tsokananta suke."       Haka suka isa gida wanda ya cika makil da jama'a haka ta ratsasu tashige ɗakinsu kwanciya tayi ta zubda kome dake hanunta, ta hawu sauke ajiyar zuciya na gaji barcine yayi gaba da ita.           Bata tashi ba sai, karfe biu da rabi ta farka wanka tayi tayi sallah azahar, siket fari da wani riga me ɗan guntu hanun tasaka, farin ɗan kune tasaka tufke gashinta tayi zuwa gefen kanta ta fito ɗakin Umma shiga tayi ta gaida yan uwan babanta sannan ta kalle Umma cikin shagwaɓa tace. "Zanci ɗan wake umma, da kayan haɗi.."      dan shi take bukata dan har wani haɗiye yawun daɗi take idan tatuna, yanda ɗan waken zai ji yaji....           Hararanta umma tayi sannan tace. "Ki wucce kicin akwai kayan ɗan wake kisa Sahura ta miki bana son, fitina ina da mutane a nan."        "Toh umma" tafita, dariya yan uwan baban shkurah sukayi sannan ɗaya daga cikinsu tace. "Habiba kin sakalta shkurah dayawa fa, shi yasa take rigama son ranta."       Dukkansu dariya suka cigaba da yi.           Karfe biyar aka tafi kamu, kome na wajen yayi kyau sosai. Washi gari....        Akayi waleema, da wasu.hidima dake ranae juma'a ne.      Ranar asabar hidima ya karu, daga cikin bakin gidan har da kanwar maman Aunty amarya, duk suna tare a waje ana aiki, tana xaune shkurah tazo ta wucce, ta bita da idanun tasake dawowa haka tasake binta da shi mikewa tayi ta kira aunty amarya ɗaki,        kallonta aunty amarya tayi sannan tace. "Lafiya kika kirani,Inna."         Cike da tsoro tace. "Yar mijinki tana da aurene,"    "wacce kenan a cikinsu" inji Aunty Amarya.              "Shrkul take ko shkulce ke ni ban iya sunanta ba wannan me kama da larabawan gidan naga alamun ɗanyen ciki a jikinta kuma wallahi baxan miki karya ba," inji Inna kenan.         dariya tayi sannan tace. "Tunda kika rantse nasan bazaki min karya ba, kuma nima na jima ina mata kallon haka, lokacin rugujewar fadarki yazo Habiba dan sai nasaki kuka a yau farin ciki haɗi da bakin ciki, abin zai bada ma'ana."    Fita Aunty amarya tayi daga ɗakin tana jiran fitowar shkurah bata fito ba sai, da ta shirya cikin Atamfar super holland ɗinki riga da zani, wanda aka mata 6 pieces tayi kyau sosai, kamar itace amaryar,        Dake a masalacin gida ake ɗaura auren Aisha, Abubakar kuma a masalacin gwallaga sai aka raba wasu suna gwallaga wasu nan, sanarwa akayi an ɗaura auren Aisha guɗa ake tayi, lokacin Aunty amarya, ta ɗaga murya da karfi dan lokacin Alhaji Hammayo ya shigo gidan kenan tace. "Shkurah rabonki da al'adarki wata nawa kenan, kina min kama da masu juna biyu,gashi rabon Mashkur da zuwa kusan wata uku kenan, yaci moriya ya gudu, ko"          Ba shkurah ba, harta Umma da ta mika mama wayarta sunyi waya da Ammar ɗan Mama da Alhaji Hammayo ya kora sabida yana shaye shaye da ɗauke ɗauke. Sake wayar mama tayi cike da tsoro suma zubawa shkurah ido sukayi _Nima zubawa Shkula ido nayi Aunty Ruky ayi min afuwa bansan yanda zan muku kuji daɗi ba wallahi da nayi kaddaranta ce tazo a haka, kunci da bakin ciki sunfi farin ciki da soyayyan cikin rayuwarta yawa_                *Ina yinku*💋 3/4/21, 9:45 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆* _SHUKRAH_ Mai_Dambu '''Watan azumin da ya wucce an tambayi Iman Zubairu Madaki, dangane da meye illar koran yaro daga gidan idan yayiwa iyayenshi kuskure, malam yace, illar koran yara daga gida shine, idan kakore shi zaifita yacigaba da abinda ka koreshi akanshi, zai ɓata maka suna, zai kasance yana jin zafinka zai aikata duk abinda yasan ranka zai ɓaci, Uwa uba ta sanadin shi zaka mutu, ko kashiga mugun hali, kuma zai zamewa al'umma fitina dan haka yake jan hankali ga iyayen da suyi hakuri da yaransu Allah yasa mudace'''        next page zan kawo sauran bayanan. Al-Muizzu Al-Sammeu Al-Baseer Al-Hakamu👏👏👏👏👏 *Sadeeya Zabura wannan shafin nakine*💋💜 *page 11* Duk ilahin mutane,wajen shkurah, suka zubawa idanun dan son sanin sahihin gaskiyar abinda Aunty amarya ta faɗa.          Jikinta rawa ya ɗauka tuni kofin glass ɗin hanunta ya faɗo kasa, sai ja da baya take,          buga mata tsawa Alhaji Hammayo yayi cike da tashin hankali yace. "Cikin waye a jikinki *?*" Wani irin tsoro da firgici ne suka diro mata lokaci guda, durkusawa tayi ta kifa kanta a cinyarta, sannan ta ɗaga hanunwanta ta kare kanta, ciki da tashin hankali.     Abinda ya farune da ita ya shiga dawo mata,sam bata zata rashin ganin period ɗinta zai yana nufin cikine da ita, fashewa da kuka tayi yana, zuwa ya rufeta da wani irin duka yana yi da hanun yana haɗawa da kafa, duka yake mata, irin wanda za'a yiwa Yaya sadeeq, yana tambayarta ciki waye a jikinta.           Mama da Ummi ne suka kai mata, ya juya a fusace yace, "Duk wacce tazo nan, a bakin aurenta." dan dole suka koma baya, umma tana tsaye kanta a sunkuye,  wani irin ciwo da zafin abinda ya faru da shkurah take ji,       A hankali, tashiga nazarin ciwon da shkurah tayi a matsayinta na me ilimin halayar dan adam wato(Psychology) yaci ace ta karanci shkurah, taya haka ya faru. Dukan da Alhj hammayo yakewa Shkurah wanda tun tana ihu har tayi shiru, shi ya dawo da Umma daga duniyar tunani cikin zafin, nama tashiga tsakaninsu, ɗaga shkurah tayi wacce hancinta da bakinta ke fida jini, ta rungumota zata shigar da ita cikin part ɗinta, a zafaffe yace. "Wallahi karki sakata a cikin gidana, dan ba zan zauna da mazinaciya ba, indai karuwanci kika ce zaki jeki na sallamawa duniya ke, kuma kushaida nacire Zainab a cikin y'ayana, kaman yanda kika sani bakin ciki ba zaki ga me kyau ba, Allah ya wadaranki zainab haka zaki dawwama a cikin karuwanci." Fisgota yayi ya hankadata zai fita da ita waje, duk cikin mutanen gidan aka rasa wanda zai ce masa yayi hakuri.       rungume hanun umma tayi a kirji tana kallon shi yana hankaɗa Shkurah sai da ya tunkuɗata waje ta faɗi sannan Umma tace. "Kaman yanda ka fitar da ita daga cikin gidan nan haka kaima, ka tsaya a waje sabida gidan da kake ihun bazata zauna ba a ciki mallakina ne,"            A razane ya ɗago kanshi yana kallonta cike da mamaki, abinda tai masa, akan shkurah take sauran mutanen suka maida kallonsu kanta. murmushi tayi cike da izza da jin kai, ta karasa gaban Aunty Amarya tana kallonta.       k'warjini Umma tayi mata, tsoro da shakkar umma suka bayyana a cikin idanunta, wani kasaitacciyar murmushi umma tayi, yanda kuka san jinin sarauta haka takoma tace. "Mijinki bai taɓa faɗa miki, dukiyar da yake tak'ama da shi mallakina bane, ko ance miki dai dai da wanda yake baki ban sani bane, kin ɗauka na mallake kowa a gidan nan sabida, shine ko ance miki ni irinki ce wacce take zaune sabida abin duniya,"         juyawa tayi cike da ɓacin rai tace. "Na baka nan da awa uku, ka haɗa min kan dukiyata, itakuma zan kaita inda zata zauna,"            ɗakinta ta koma ta ɗauki himar ɗinta da wani babban akwati ta shiga ɗakinsu shkurah ta haɗa kayan shkurah tsab tana kuka, sannan ta ɗauko atm da sabowar wayar da tasa bilal ya ɗauko mata a shagon da yake saida wayoyi idan yana gari.        Jan jakar tayi tafita da shi, duk mutane kowa na tsaye kaman an shuka dusa, kiran bilal tayi tace. "ɗauko motar can ka, kaimu Tashan yankari,"       gefe ɗaya tana, kiran wani layi da wayarta kiran na shiga ta juya fulatanci,can ta maida shi da hausa tace. " Ga me sunan, Ya goggo nan, zuwa next week idan nagama abinda ke gabana nima zan dawo, gida zan dawo cikinku koda kasheni zakuyi Zaituna, ga Shkurah nan zuwa."            Bilal yana zuwa,da motar ya fito ya ɗauki a kwatin ya saka a motar, sannan umma ta shiga suka fita tana zaune a gefe yara sun cika inda take sai tattara rigarta take tana ɓoye fuskanta, kaman dai yanda tayi a baya faruwa, abin ciwon haukar ya dawo mata sabo fil, bilal ne yafi dan ya shigo da ita motar ta shiga ja da baya, tana gurnani, umma naganin haka ta kalle shi tace. "koma mota zan shigo da ita, yanzun,"      zuwa gurinta tayi cikin rarrashi take mata magana har ta amince tazo tashiga motar suka wucce tasha, inda suka nemi motar da zai tafi yola,  a lokaci nan aka biya kuɗin motar saura pasinja biyu a mota umma ta kalle cikin nutsu tace. "Nasan duk da yanzun kina cikin wani, hali amma ai zaki iya faɗa min kome, tunda kina iya gane ni."            Kallon Umma tayi cikin kuka ta rike kanta, tace. "Shine" "Mashkur" inji umma. "A'a" tace, "toh waye shi ɗin?" inji umma ta jefa mata tambaya, Kwanciya tayi a jikin umma kin shashekar kuka, tace " umma Maina ne ranar saukarmu....."        Ba umma kaɗai ba har bilal da yake gaban mota kuka yake, shafa kanta umma tayi sannan tace. "Da yardan Ubangiji ba za'a sake keta miki haddi ba, babu wanda ya isa ya kusanceki da niyyar zina, zaki kasance cikin kariyar umma ubangiji,anyi na farko anyi na karshe, ba za'a sake ba kinji." Rarrashinta take, har tayi shiru, sake kiran layi Zaituna tayi, sannan tace. "Gamu a tasha insha Allah ynz zasu taso don Allah idan taxo ki kaimun ita asibiti, zaituna zan zo, akwai damu don Allah ki kai taga likitan k'wak'walawa don Allah sannan kisa min akanta karta taɓa lafiya cikin jikinta pls ."         Kashe wayar tayi sannan suka fita sakamakon maganar da aka musu na ansami mutum biu duk matane uwa da y'a wajen matar taje suka gaisa sannan umma tace. "Yola zaki ko, don Allah ga yarinyata bata da ishshiyar lafiya, ki luran min da ita don Allah na baki amanarta don Allah, ta karshe maganar idanunta cike da k'walla.      "Insha Allah, zan rike miki ita, har ta isa inda kika turata." inji matar. Umma tayi ɗan murmushi kafin tace. "Kuna zuwa tasha, zaku same wacce zata ɗauketa, kanwata zatazo"                   duk da halin da take ciki, bai hanata kallon Mahaifiyarta ba, cikin kuka tace. "Umma haihuwa bata da amfani, umma ina jin idan na tafi, ba zan sake dawowa ba, umma ki yafe min saki kuka da nayi, kice baba ya yafe min, Don Allah Umma karki rabu da Baba sabida, ki min alkawarin a kullum zaki min addu'a dukda nasan kinayi," rungumeta umma tayi tana kuka tace. Nayi miki alkawari, insha Allah zamu sake haɗuwa, kinji ko Shkurahta."     Sai da aka musu magana sannan suka rabu tashiga mota kallon umma take sosai hawaye na zuba daga idanunta, har suka bar tashan mass.          Komawa gida umma sukayi tayi parking kayanta baki ɗaya ta ɗauki mukulin ɗaya daga ciki gidajenta tasa bilal ya kwashe mata, zuwa gidanta dake makama new extension sai a lokacin mutane suka shiga bata hakuri koda albarkacin y'aya ta zauna, kuskure ne dai shkurah tayi, bau kyautu ace an rabu ba, ai haka ba daɗi, gashi ana cikin hidiman baki,  duk da me laifi amarya ce, amma tayi hakuri. Dariya umma tayi sannan tace. "Da yake dukanta wacece ta dakarta da shi da Mama da Ummi suka nemi dakarta da shi cewa yayi a bakin aurensu,"       sake kallon matar da tayi maganar tayi tace. "Shekaru talatin da uku zuwa da huɗu, baya ke kikace, hammayo ya auro me bakar kafa, lokacin da nake zuwa wajenki ki samin abinci sabida cikin jikina cewa kike ba zaki ba yar ba, dan baki sashi ya auro faran mace me farar kafa, ko ba haka ba, da Allah ya buɗa mashi kika ce ya kara aure, dan ba zaku so ya zauna da mace me fara kafa ba, ko ance miki ban san me nake ba yi bane, ki wuce kici arziki iya na yau gobe kuma a kama hanya," dakyar umma ta amince ta xauna sai da Hammayo yasa aka shigo da limamin dake sallah a masalacin gidan yayi mata nasiha, sannan ya koma kan Alhaji hammayo sosai yayi masa nasiha me shiga jiki, san yace ya yafewa shkurah wallahi ko shi ya shaida halinta kaddara ce ta faɗa mata, kuma babu wanda ya wucce haka,              *** Cikin awa huɗu suka isa, garin gombe, tafiya suke har suka wucce ako, sun nufi kaltingo nan suka samu ana ruwan sama kaman da bakin k'warya sabida karfin ruwan sauka sukayi akan hanya suka, tsaya kafin ruwan ya tsagaita.          Suna gefen hanya ne wani wak'iya ta runtsa da motoccin wajen dan wata tankar mai ce tazo wuccewa tsawa ta faɗoasa, take tankar ta fashe man ya tarwatsu a ko ina dukda ana ruwa, tare ya kama motoccin da suke wajen, tashin hankalin, nan motar mutane sukai ta kamawa da wuta, har da motarsu shkurah ayya ganin haka driven ya ruɗe ya shiga rubass ya juya yayu karo da da wata mota nan yayi, nan motar ya fara dungure yana kamawa mutane ciki suna ihu, can cikin daji motar ta tsaya duk glass ɗin motar ta farfashe, sannan takama da wuta, dan ma anan ruwa,                  A can titi ana tacire mutane a cikin mota, sai da sukq ci karfin na waje sannan suka faɗa dajin dan ceton na cikin wancar motar duk sun kone.             haka aka janyo motar sai lokacin yan sanda suka iso wajen,       suna bincike, suna gamawa, sukafito yaje da niyyar yin fitsari yaji nishin mutum yana lekawa yaga shkurah a kance tana fitar da numfashin wahala jini nafita ta hancinta murmushi yayi yace. "Lady kinyi samuwa,"ciro wayarshi yayi daga aljuhun rigarshi ya latsa kiran,      "Uban me zan maka corpru bala ince na biyaka kuɗin" inji lady kenan.      murmushi yayi yace. "Shegiya uwar karuwai samuwa na miki. wannan karon kuɗi nake so, kizo hanyar kaltigo ga kaya nan musu kyau amma zamanta a gurinki na da hatsari, zan bar miki alama, zan tsinki ganye na zuba a wajen da haka xaki gane."      *** Indian Hospital..... Karan nauran da aka saka masa ne yayi kara alamun numfashinsa ya hawura sama da casa'in da tara. lokacin Momma tana rike da karamin alkur'ani tana karanta suratul yasin, da gudu, drs suka nufi ɗakin.          Nan aka shiga bashi kulawa sujadan godiya Mommah,   bakinshi ne yaketa motsi yana magana, dr Lakshman ne yakai kunnenshi jikin bakinshi, sai ji yayi yana faɗin " shkura" ***        Daukar nombar motar sukayi sannan suka kai station nan aka kira tashan yankari aka faɗa musu motarsu tayi hatsari, kuma duk mutane ciki sun mutu.        Umma tana zaune a ɗakinta, aka kira bilal dake nombar wayarshi ya bada nan aka faɗa masa muguwar sako.             Falon Alhaji Hammayo yaje, duk da mutane, duk ya barki ce, sai zufa ne yake karyo masa kallon sadeeq yayi yace. "Bros pls zo mana"       tashi yayi yabi bayanshi, nan ya faɗa masa, salati ya tare da tashin hankali ya shiga falon duk da bilal yana ce masa karka ɗaga musu hankali, ina yana shiga falon yace. "Baba shikenan, shkurah ta rasuuuuu"              Cikin tashin hankali Alhaji Hammayo ya mike, sai kuma ya koma ya zauna ya rike kanshi ya fashe da kuka,              mutane da suke falone suka fita waje nan suka fessa.   Take  gidan biki ya koma gidan zaman makoki, a nutse mama tashiga ɗakin umma ta jima sosai sannan ta fara kawo mata, ayoyi da hadisai can tayi shahadar kuda ta faɗa mata, tunda ta sauke kanta, tare da ajiyar zuciya ta ɗago tayi kalle mama sannan tace, "karki damu Allah da yabani ya amsheta toh me ye nakuka, wallahi bana jin kome, akan mutuwar sai ma shakkun da nake........ 🙆 _Kowa shafi yana da nashi damuwar ina ganin zan hakura da buk ɗin baki ɗaya dan nasan yana saku kuka ni kuma bana son haka kuyi hkr sai naji daga gareku_ 3/4/21, 9:46 AM - Ummi Tandama: *QADDARAR RAYUWATA* _SHUKRAH_ Mai_Dambu Litattafan da Na rubuta👇 *Yaro ma namijine* *Kishiyata Jahadina* *Wani  Al'amarin* *Ni da Yaya Muh'd* *Wani Jinkirin*   '''Kunsan kowa na da ra'ayinsa akan suna, ba wai bana son asalin sunana bane a'a Sunan Me Dambu sunane da yake da daraja a guna, kuma sunane da bazan taɓa mantawa da shi ba, Dan haka yau ɗaya nayi amfani da sunana, da kuma sunan Buks ɗin dan ku, ba dan kaina ba, Ina muku tafan alkhairi''' *ILOVE YOU ALL*💋 '''Cigaban bayyanin Imam zubairu madaki, Tambaya ce guɗa ɗaya jal kafin na ɗaura sauran bayyanan.   malam yace idan kakori ɗa namiji ina da karfi zai iya fafutukar ya tsaya da kafarshi. Idan kakori Y'a mace daga gidanka a matsayinka na Uba... Ya zatayi?         da wannan tambayar ya rufe tafsirin yace yana jiran amsar a gun iyaye maza da suke cikin masjid Umar bini Khaɗab.'''    Shin kina karanta buk ɗin asa ke Ubace ga tambaya da malam ya jefa muku amsa na gareku, tunda ga Alhaji Hammayo ya kori Shkurah daga gidansa👌 *Page 12* Sai gashi umma itake rarrashin y'an gidan lokaci guda kome ya k'wauɓe a cikin gidan biki, Alhaji Hammayo kuka, yake tsakaninshi da Allah inda yayita k'washewa Aunty Amarya albarka, har kofar ɗakinta yaje yana tsine mata, karshe dai ya haɗa mata har da saki,             Karin tashin hankali, umma ta tubure masa da ya dawo da ita kan y'ay'anta ko tafita tabar masa, gidanshi. Zubawa Umma idanun yayi yana rike da kirjinsa, dakyar yaje sauke numfashi durkusawa yayi cikin tashin hankali ya faɗi,kasa yana tari jini yana fita daga bakinsa, haɗi da yawun me yauki.            Nan akayi kanshi cikin tashin hankali, akayi ni'ima dashi.          _Saurin fushi yana kawo danasani,yanke hukunci cikin fushi, yana kawo nadama mara amfani._         *** Kaltingo,kaman yanda corpru bala yayi mata k'watance haka, kuwa tasame Shkurah. Cikin mawuyacin hali, cikin gaggawa aka ɗauketa zuwa, gidanta da yake cikin kaltingo, takira likitan da yake cirewa y'an matan da suke ɗauke da ciki, a cikin yaranta da suke harkan zaman kansu.          Duba shkurah yayi sosai, sannan yace mata, "A gaskiya lady wannan yarinyar, zamanta a cikinku akwai hatsari, dan ki dubi zanin jikinta da ɗan kunnen kunnenta, haɗi da, kidubeta da kyau y'ar manya ce, ba yar kananun mutane, bane kisan yanda zakiyi da ita."           Murmushi tayi sosai, sannann ta gyara zamanta tace. "Idan na turata kaduna gurin, kawata Umaima, ina ganin kaman babu matsala, ko?"           "Eh duk yanda kikayi,dai-daine, zamanta a nan,me dai akwai damuwa." yace tare da hada kayan aikinshi yafiya.              Cirewa shkurah kaya tayi, sannan tasake mata wasu,kiran drivent tayi tace. "Ga yarinya nan, zaka kaimin ita, kaduna, na yarda da aikinka, katabbatar, kun isa lafiya yanzun, zankira Umaima, a waya."      Yana tsaye takira,umaima ringing biyu ta ɗauka, lady tace. "Ga kaya nan zuwa, wannan darajarta yafi ɗaya da rabi, dan nima sai na biya, wanda ya kawo min ita.Sannan nima nacire iya abinda zan bawa driven zai kawo miki, ki kula dan akwai damuwa a tattare da kayan. katse kiran tayi, tana murmushi,           A bayan mota suka. Sakata, sai Kaduna. *** Cikin ikon Mashkur ya farka, nan likittoti suka rufa akanshi, inda suka cire duk wani naura dake jikinshi,           A hankali abinda ya faru yashiga dawowa, brain ɗinshi siraran hawaye kebin gefen fuskanshi.          Dr Lakshman ya kalle dr Ajay yace " maybe is love problem,"    ɗaga kafaɗa, yayi alamun  haka, ne cigaba  da aikinsu sukayi suna gamawa suka juya wajen Mommah suka ce mata. "Congregation mah, ɗanki ya tashi mungodewa Allah dan shi yabamu ikon haka,"        Haɗa hanunsu sukayi guri guda, kaman yanda saka saba al'adarsu.        Murmushi tayi sannan itama ta haɗa hanunta tace. "tabbas Ubangijine ya bashi lafiƴa, ta sanadinku ina muku, godiya akan namijin kokarin da kukayi akanshi Allah yabaku sa'a akan aikinku mungode"           Murmushi sukayi sannan suka fita suna girmama karfin tauhid mommah.      Ba dole ba,yar borno ce idan bata, san tauhidi ba ai a tambayeta.      Kwananshi biyu, ya warware, magani nurse take bashi tunda yasha ya kafe mommah da ido, cikin sanyin murya yace, "mommah don sonki da ubangiji, ki maidani, gida ina son sanin halin, da Shkurah take ciki."            Shi tayi tana nazarin maganarshi, tasowa tayi tazo har inda yake,         shafa kanshi tayi, tace. "Insha Allah, jibi zamu koma gida,kaji kuma, muna komawa za'a nima maka auronta, kaji ko My son"        Kwantar da kanshi yayi a jikinta, zafin kirjinshi yake masa, amma baya son yasake ɗaga mata hankali, dan yana faɗa zata iya ɗaga tafiyar. idan ya tuna Maina, ji yake kaman ya ɗauki Ak47 ya juye masa, duk bullet ɗin ciki, ak'ok'on kanshi, haɗi  wani yawu me matukar ɗaci yayi.Yana kisima yanda idan yaga Maina zai masa, dukan kisa,           A cikin kwanaki biyu, su mommah, suka tarkato sai gida bayan Drs ɗin sunce duk bayan wata uku, yazo ana dubashi.       ***   A ɓangarensu Alhaji hammayo toh, akwai alamun nasara, sai dai, lokaci guda yasame mutuwar, ɓarin jiki, wato paralyze amma kome da sauki, wheel chair aka bashi.   Rayuwa kenan.       A ranar da shkurah keda kwana biyar da rasuwa, (inji mutane) a rana aka sallamo alhaji hammayo, suna zuwa ko minti goma basuyi ba, Mashkur da tawagar Sarki da suka je tarɓanshi, suka tawo gidansu shkurah.          A hankali ya fito daga motar sauran mutane suma haka, Mommah da Nana, suma suka fito, shi yayi musu jagora zuwa cikin gidan, tare da sallama.       Suka shiga bilal da yake, ɗakinsu shi ya fara fitowa, sabida jin muryan mashkur yasa ya fito ya gani ko karya kunnenshi yake masa.   Yana ganinshi ya isa gurin tare da musu barka da zuwa, falon Baba aka kaisu. nan yake ya faɗawa Umma ɗakin Alhaji Hammayo, ya shiga ya ɗauko shi a kekenshi sannan yafito da shi.        Su umma ne suka shigo da abubuwan drinks, nan aka shiga gaisawa, mashkur kan da bakinshi yayi masa nauyi sunkuyar da kanshi yayi ya gaisu,         Baba galadima shi yafara, gabatarda sarki hussain da dalilin zuwansu yace, mun zo gidan nan ne  niman auron y'arku wa ɗanmu ne, da fatan bamu shiga wani niman ba."         Shiru falon ya ɗauka, duk suka sunkuyar da kansu, sai umma ce kawai tayi karfin halin magana,amma taki yarda ta kalle inda mashkur yake dan karya mata, zuciya yake,            tace. "Ayya,sai dai kunyi hakuri dan, shkurah kan,"     zaburowa, mashi yayi, yazo gabanta, yace. "Don Allah, karkuce zaku hanani Abinda raina yake so, kuyi hakuri, na haɗaku da Allah kubani shkurah itace cikon rayuwata, sannan yankin rayuwatace, don Allah Umma, indai rashin zuwana na wani lokacine umma ku yafe min, amma kubani shkurah."         Juyawa yayi ya koma. Wajen Mommah yace. "Mommah kisa baki mana, don Allah karna rasata, nima rasa tawa rayuwar zanyi,"      komawa wajen sarki hussain yayi ya rike kafarshi, yace. "Abba bantaɓa saɓa umarninka ba, ni mai biyayyane, sannan zan iya kome dan farin cikinka, Abba don sonka da Ubangiji, kace subani, shkurah wallahi sai na maida ita macen da babu wata irinta, Abba kasa baki don Allah."       kaf ilahin falon kuka, suke kansu a sunkuye mikewa umma tayi,zata bar falon mommah tace. "Habiba Abubakar Waziri yola."      cak ta tsaya, a hankali tasake juyowa, hawayen da bata son su zubo suka kuwa ɓalle kaman an buɗe famfo.        Umma tace. "Kausar  Muhmud Elkanami"     girgiza kai umma ta sake cewa. "ɗauke shi kutafi shkurah babu ita dan wanda ya bamu ya karɓeta, yayi hakuri, kowani rayuwa akwai jarabawa Allah yabamu ikon cinyeta"        tana gama faɗan haka ta juya tayi tafiyarta cikin gida yana kuka, sai yau tasan shkurah ta mutu.      Baki ɗaya network ɗin mashkur ya ɗauke...... Yaseen nima wata ta ɗauke, Allah sarki mashkuri😔         3/4/21, 9:46 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆* _SHUKRAH_ Mai_Dambu *Tabbas na yarda da maganan da ake cewa,kayi me kyau zakaga me kyau,Alhamdulillah, tsakanina daku sai godiya reader Allah yau bani da niyyar typing sabida uzurin gabana, Amma sai gashi, sabida ku dan farin cikinku, na sadaukar da lokacina dan na kyautata muku,Allah yasaka da alkhairin* _Wannan shafin sadaukarwace ga Mahaifiya, ina nufin Uwa tawa taku, Uwayenmu dukkansu, Musamman Mahaifiyata Ubangiji ya gafarta miki, da sauran musulmin baki ɗaya_Allahumma Amin👏👏👏      '''Swry duk wacce ta min magana taga banyi reply ba,tayi hakuri Saurayin kakata Fatima ne ya rikeni tun jiya Wato network sannan zaku ce toh fa'''😹😹😹 *Page 13* Ga baki ɗaya yaji, kome ya tsaya masa cak,  mikewa yayi ya ɗago idanunshi wanda sun kaɗa jajuri kaman gaushi, jijjiyar kanshi, sun tashi raɗa-raɗa, sauke idanunshi yayi akan Salmah da take kuka, a rakuɓe a guje tashigo, tana zuwa gabanshi ta ɗauke shi da mari, tasake ɗauke shi da mari durkusa kasa tana kuka me cin rai, cikin muryan kuka tace, " daman ba sonta kake ba. shi yasa ka zalunceta, anya kai mutune kuwa, kasan zunubin da kayi, kuwa, wallahi koda Bestie tana raye, nasan bazata taɓa yafe maka ba, koda zata yafe maka, sai na hanata, kaman yanda kasasu kuka, kaima sai ansaka, kafita, kabar gidan nan,"        Inji Aisha Abbas kenan babbar kawar Shkurah. salmah ce tazo ta ɗagata tana kuka, itama ko kallonshi basu sake ba.,        Baba galadima shi yayi gyaran murya yace. "Meke faruwa, ne? sannan kunsamu a duhu kifitar damu haske."          Ashe kuka rahama ce, dan mashkur ya nemi kukanshi ya rasa, kallon baba galadima yayi sannan yace. "Me kuke son kusani, Maina ya rabani da kome, ada ina kallon kaina kaman ba maraya ba, amma daga ranar da maina, ya ruguza mana, farin ciki nake jin kaman narasa kome na, Idan nace Allah ya wulakanta maina, kaman zunubi nakara yi, Amma mun barshi da Allah, Wallahi ina jin bugun zuciyarta tana raye bata, mutu ba duk inda take zan nimota, zan kawota amma don Allah karku sake cewa ta mutu.."       Haka yayi ta sambatu kaman mahaukaci, komawa jikin mommah yayi yana ajiyar zuciya, dan babu kuka, babu hawaye sun kafe zuciyarce kawai take.Nata kukan.                 Sarki hussain da aboksn tafiyarsa suka, lallaɓa sikayi musu, sallama dan izuwa yanxun jikin Abba yayi sanyi yasan maina kuma zai iya kome dan ba imanine da shi ba balle tsoron Allah,      Mommah ta kalle sarki hussain tace. "Abbansu kaje da shi, ni zan gana da mahaifiyar shkurah Classmater ɗina ce, tun muna, Fggc yola zuwa gobe sai na tawo."             "Ba kome kausar, kije kawai,amma zan tafi da Son Asibiti dan naga kaman, har yanzun da sauransa." inji sarki hussain.         Komawa ciki, tayi ta kalle Mama tace. "Kaini wajen Habiba,"           part ɗin Umma aka kaita, duk yaranta sun kewayeta, suna zubda k'walla da sallama mommah tashiga cikinsu, tana kallonsu, fuska a sake tace. "Kimanin shekaru talatin da huɗu kunsan wacece ita," ta ɗago tana kallonsu sannan ta maida idanunta kan Umma tacigaba da cewa. "Me yasa kika ɓoye musu Asalinki, Habiba me yasa kika baki faɗa musu, girman darajarki ba, kin zauna shiru, idan baki manta ba ranar da muka gama makaranta na faɗa miki babu kyau bijirewa Iyaye, ko baɗe ko bijima, zaki zubda hawaye, Mahaifinki yaga ke marainiya tasa ya bada aurenki ga ɗan ɗan uwanshi Aliyu sarki yola na yanzun,  Mahaifinki yayi miki tanadi. na musaman yaso kicigajiyar zama cikin gidan sarauta amma so ya buɗe miki ido kika k'i, Yau kimanin shekaru talatin da huɗu, bakiyi kuka ba sai yau, a ranar da na miki magana habiba marina kikayi, sabida na faɗa miki gaskiya..."       Kukane yaci karfin Mommah inda tasa hanunta ta rufe fuskanta, haɗiye kukanta tayi sannan ta kallesu Abubakar tace. "Kaman yanda kuka sani, sunanta Habiba Abubakar yola, yanzun haka babban yayanta shine wazirin yola na yanzun, kasancewa ita ɗaya ce mace, a cikin maza tara, a cikin gidansu yasa Babanta ya ɗauki son duniya, ya ɗaura mata karkuyi mamakin haka,Ni da Habiba yan uwane, Mahaifiyar Habiba, kanwar Babanane, kuma itama itace , auta agunsu Babana,"       Jan numfashi tayi, sannan tacigaba da cewa, Mahaifin habiba abokin babana ne, dan tare sukayi karatu a Oxford university dake birnin london, dansu huɗune, da sarkin katagum na da Da sarkin yola na da,         Bayan sun gama suka komu kasarsu inda kowa ya dawo jaharsa. Mahaifina tun kafin ya tafi karatu aka ɗaura masa aure da Mahaifiyana kuma, ya tafi ya barta da karamin cikin Bakura, Sarkin yanzun kenan dan haka yana dawowa ya fara aiki a lagos,       lokaci ya tafi, dake mahaifiyata ba me yawan haihuwa bace, shi yasa muka kasance mu shida, sai sauran ɗakin, Aunty Habiba wacce ake kira da  Yana, tazo wajen babana hutu a lagos, sai akayi dace, Mahaifin  habiba shima yazo, har gidanmu wajen babana, ana yaga habiba yace yana so.        Aikuwa sanin halinsa Babana be yanke nime shawara ba ya yanke hukunci inda, a cikin satin yabi jirgin kasa sai maiduguri, nan yaje yasamu kakanmu da batundan har yayiwa Abubakar alkawarin ya bashi ya ture magabatanshi, dan lokacin Yana tagama makaranta, kakanmu jin haka, yace ba damuwa,        Sati na kewayowa sai ga baki daga yola, nan aka basu auren Yana, ganin sutafi su sake dawowa aka ɗaura aure aka kwanakin tarewa, wata biyu.        Cikin ikon Allah wata biyi ya cika suka kawo kome na bukata, daga nan aka basu ita,        Yana tana da hakuri sosai, dan haka koda aka kaita cikin manyan mata bata taɓa samun matsala dasu ba,   wata da ta shiga a wata aka sami cikin Habiba, lokacin nima mahaiyata yana ɗauke da tsohon cikina,          Cikin yana matukar bata wahala Allah sarki ashe ta sanadin Cikin zata rasu, koda cikin yashiga watan haihuwarsa sai ya kasance bata iya barci abun cikin yana zuwa ya tokareta, a haka , har ta shiga kwanankin haihuwarta,         Ranar da ta haife habiba ko kallon abinda ta haifa batayi ba, ta koma ga mahaliccinta, Abubakar ya shiga wani hali,          Tsiran tskanina da Habiba kwana uku, dan har Mamata tazo, jijjigar mota yasa nakuɗa yatashi mata, daman Habiba taki karɓan madara, tana haihuwana tace. "Don Allah ku bani, ita na shayar,"        ganin haka, suka bata dan har lokacin, Abubakar baidaina zubda hawaye ba,              Kwanansu Mamata goma, suka dawo lagos inda tacigaba da rainonmu har muka kai yaye, aka ciremu a nono,        Muna da shekara huɗu, aka samu a makrant, cikin kulawa muka,gaba primary, anan Abbanta yace a maidamun arewa muyi karatun sakandiri.             Cikin ikon Allah muka, fara bamu taba samun matsala ba har muka isa aji shida anan ne aka turo Hammayo bautar kasa, yola, ana turasu makarnt sai aka turoshi makarantarmu, tunda ya gabatar da kanshi, da kuma yanda Allah yayi masa baiwar kyau yan mata suka mace, akanshi.         Daga cikinsu kuwa, har da habiba, kaman ba jinin sarauta ba, gashi zuwana lagos Mamata take faɗa min ai amana miji, ni ɗan sarkin katagum ita kuma, ɗan sarkin yola,  ban damu ba dan nasan gidan da nafito, haka ma Habiba, sai dai kashhh, zuwan wannan malamin ya dagula kome,habiba tayi nisa naso ta gane amma taki,  haka na zuba mata, ido dake wani lokacin bama zuwa, lagos hutu, a yola ko maiduguri muke hutunmu,       Soyayya me karfi yashiga tsakaninsu, nayi nayi ta bari taki,       Ranar da muka gama karatu ni maiduguri aka tafi dani, ita kuma tana yola bansan me ya faru ba, sai dab bikina nazo wajenta dake za'a riga yin nata, naji wai ta auri ɗan bautar kasa ya tafi da ita bauchi, nayi kuka kaman, idanuna zasu cire. Ita ta ɗaura muku, abinda ya faru,."            Juyawa mommah tayi tana kallon Umma wacce take kuka, kaman me, sannan ta haɗiya kuka amma idanunta basu bar zubda kwalla ba, tace. "Lokacin da muke haɗa kaya, kika ce narabu da Hammayo, har naji haushi na mareki, wallahi na ji zafin marin ke kike kuka amma ni nake zubda hawayen dan nasan gaskiya kika faɗa min, amma so ya rufe min idanun. bayan tafiyarki nima akazo ɗaukana, ana nakewa hammayo kwatancen gidanmu, yace zai zo amma sai na kwana biyu.              Tunda nadawo nake son faɗawa Baba, amma ina tsoronshi, ana cikin haka, sai gashi, Aliyu yazo dan mu fahimci juna, tashi ɗaya na faɗa masa ra'ayina ina da wanda nakeso.     Cikin ikon Allah aliyu ya fahimce ni, sosai daga nan ya tafi gida ys sanar da mahaifinsa yanda mukayi, koda babana yaje fada, sarki ya nuna masa alfanun ya bani wanda nakeso dan kar ashiga hakkina, a lokacin Uwar gidan Baba hajiya zainabu, muna kiranta ya goggo, ita mahaifina ya kira ya faɗa mata, abinda nayi yayi masa zafi, sai aka ɗauki kanwata Zaituna, wacce take aji ukun sakandiru, aka bawa aliyu, ni kuwa aka sani na nemo hammayo, ran baba ya baci sosai washe gari ya bada sadakata""      kukane ya kwace mata har takifa kanta akan cinyoyinta sai da tayi ya isheta sannan tacigaba da bada labarinta. "Aikuwa a cikin abinda befi awa huɗu ba baba ya haɗa min kayana " yace kije nagode Habiba, amma duk abinda yaameki karki tako min nan, kinji ko"   haka babana ya korone.      Dan kuɗin da hammayo yake rikewa na abinci dashi yayi mana, kuɗin mota har bauchi daga bauchi muka, wucce misau. nazata zan same kyakyawan tarɓa sai nasame akasin haka,       dan koda hammayo ya labarta musu abindaya faru, Innarshi da Babanshi nan suka tasashi a gaba da faɗa inda suke shiga banan suke fita ba, nayi kuka,nayi danasani mara amfani dan haka na haɗiye kukana, aka bamu ɗakin da ke gefen gidan.      Da farko zaman ba laifi sai da hammayo ya kuma yola, nashiga cikin azaba nice sarfe, inayi daka sai gari yayi laushi, nice wanke wanke, ashe jin haushinsu da biyune akwai wacce sukeso su bashi ya auroni. shine suka shiga azabta dani, nasha bakar wahala, a hanun Mahaifiyar Hammayo da yan uwanshi da matan yayunsa, koda ya dawo, na ɗauka wahalarmu xata kare, a'a wani muka sake shin dan ya nemi aiki babu, sai dai kwadigo. Shi yatafi gonar mutane aiki, nikuma nayi sarfe da daka,sai kace ba yar gata ba,. Ina ganin wulakanci iri iri, ga gori, na rashin haihuwa,        Shekaranmu ɗaya da rabi, na haifi, sadeeq sunan mahaifins yasa min, watan sadeeq goma sha huɗu nasame cikin fatima, kuka kan nayi har nagodewa Allah, dan lokacin kome ya dagule min, ga Hammayo, yana shirin juya min baya. cikin ikon Allah na haifi fatima, kayan sadeeq nake saka mata dan ko suna ba'ayi ba,"          Kukanta ya tsananta amma haka tacigaba. "Fatima tana, da wata goma, nasame cikin hamdiya,, naga tashin hankali da gori, har Allah ya sauke ni lafiya, kafin suna na tattara kuɗaɗen da na tara, na haɗa, sannan ta rubuta, wasika, zuwa ga sarkin yola, inda naje har gidan sarkin misau na nime agaji, akaiwa sarkin yola akawo min, agaji ina cikin gararin rayuwa,       Sarkin misau ya tambaye matsala nace masa babu ni dai akaiwa Sarkin yola,    Allah sarki. a cikin satin aka kai sakona dan ko hammayo bai sani ba,      da sakona ya isa, sarki yasa Aliyu, ya karanta masa sai da suka zubda hawaye sabida halim da nake ciki."      ɗago kai tayi tana kallonsu, wani murmushin yake tayi sannan tace. "Kuma sabida ku, na sadaukar da farin cikin mahaifina dan rabonkune yasa na bijire masa, akan idanunku ake dukan Shkurah babu wanda ya ci ayi hakuri sai da nace zan tafi sannan shine kuke cewa ai.hmmm.!         Aliyu aka tura yakira babana, bayansun gaisane ya mika masa wasika ya karanta shiru yayi jikinshi a sanyaye sarki yace,. "Kaji halin da take, ciki idan zata ci abinci sai tayi daka da sarfe, yarka ka maida ita baiwa, suturan da zata saka sai ta ɗinka da zare da allura, haba Abubakar kayiwa Ibrahim adalci kuwa, idan yaji kayi watse da yar kanwarshi, dan haka nake shawartaka da kaje kaga halin da take ci,"        Haka kuwa, ranar da akayi suna washe gari sai ga babana lokacin na fito ina daka, naji dirin mota, ta danga na leka sau naga babana a hankali nafita ina kuka, ina zuwa gabanshi na zube ina rokonsa da ya yafe min ɗaga ni yayi yana, kallon yanda na koma, kaman sabuwar halitta duk na tsofe, alkyaban jikinsa yacire yasame yana kallona idanunshi yana zubda hawaye. Yace" Habiba kece haka."         Sai ga mahaifin hammayo, yayiwa Babana iso cikin gida, nan aka shiga hidima dashi be cikome ba daga garesu sai kallonsu yake dake ana tashigowa gaidashi. har inna kallon kayan jikinsu yayi da na yaransu, sai yaji hankalinshi ya tashi kallon  baban hammayo yasakeyi, sannan yace, "Malam bilal, nayi mamakin ganin Habiba, haka sai kace mahaukaciya,, dubi suturan jikin ta da na sauran mutane, kasan inda tafito kuwa, kasan wazata aura ɗanka ya hure mata kunne, da tabi zaɓina da bazatayi kuka haka ba, kai a cikin yaranka mata, akwai wacce take surfe kafin taci abinci, amma ba kome ita tajowa kanta,"       Sai lokacin, Hammayo ya shigo, ya kalle cikin nutsuwa, sannan ya kalle Baban hammayo yace. "Sabida ya aurota, dai dai niman aiki idan yaje kai kake hana , a ɗauke shi, ko sabida kar yazo ya ciyar da ita, bayan auren da kayi masa toh kasani Akwai Allah,"     sannan ya maida kanshi zuwa ga hammayo yace. "Akwai gida a bauchi, a gwallaga, zaku iya komawa can sai ka fara aiki a can, sannan ga amanar y'ata duk abinda kayi matukar na zalimcine Allah ba zai barka ba. muje ni yanzun zan koma,"            Fita sukayi har da ni ya saka aka sauke kayan da ya kawo min ɗaukar yarana yayi yana saka musu albarka, sannan ya cire wasu takardu ya mika min, yace. "Akwai check na banki, akwai takardun filaye nasaya miki jiya sai kuma wasu shaguna  har guda shida, akwai tsabar kuɗi masu matukar yawa kafara kasuwanci sannan nasama maka, aiki, ka rike min y'ata ka rike min yata ga amanar yata, mika min Hamdiya yayi, sannan ya tafi yana me zubda kwalla, kwashe kayana nayi nasaka a cikin ɗan ɗakina nashiga tsabga gaba, sai a lokacin kunya ya kama Babanshi ya har bakin kofa yana bani hakuri,       Har da matan gidan masu kirana da me farar kafa, duk suka ji kunya,         satinmu ɗaya muka dawo bauchi da ni dashi da Mama, daga nan kome ya fara zuwa mana, cikin kwanciyar hankali, ina da cikin Aisha ya auro Ummi , wacce itama muna tare,    bayan a hankali na koma karatu dan babana ya roke shi, lokaci da akayi jarabawar sharan fagen shiga jami'a har dani a ciki, kuma nasamu point, nan na ɗauki Psychology, a cikin shekara hudu na gaba, ina shirin ajiye karatu nasame labarin mutuwar babana, inda naje, yan uwana suka min koran kare,dan haka ina dawowa, na koma degree na biyu, ina da shekara guda na sake haihuwan inda na haife shkurah Mama ta yafi salma Amarya ta haifi rafi'a,          koda nagama ban sake komawa makaranta ba,        Duk lokacin da natuna rayuwar da nayi, akanku nakan sake godewa ubangiji, laifina na bijirewa iyayena yasa shkurah ta fuskanci Rayuwa,"        Duk ɗakin kuka ake, sabida tausayin umma taga rayuwa sake kallon Mommah tayi  tace. "Wallahi ranar da nafara ganin mashkur naji,ina kaunarshi da shkurah,ashe jinina ne shi,sai dai kashh koda shkurah tana raye haɗi ba zai yuba, sabida wani dalilin." "Menene dalilin da haɗin ba zaiyu ba," inji mommah.             Nan Umma ta faɗa mata, abinda ya faru, jikin mommah har rawa take kiran Ubaidatu tayi ta tambayeta ina Maina, shiru tayi sannan tace. "Mommah baya kasan, dan kusan wata uku kenan da barin kasan,"       " Amma, kinsan abinda yayiwa ɗan uwanki kuwa" inji mommah, "Eh nasani, mommah nima dan kar na ɗaga miki hankaline amma ya jima sa sakeni kuma, kowa yasani keda Yayane baku sani ba, don Girman Ubangiji karki sa shi ya rabu da, Zubaida yaya yana niman wacce zata kwantar masa da hankali kuma , tayi iya don Allah kiyi hakuri"       Dan dole mommah ta kashe wayar umma ce ra shiga bata hakuri da karta shiga tsakanin mashkur da Zubaida. **** Sun isa kd da, tsakiyar dare idan hajiya umaima yayi parking ɗin motar nan yafito da ita, yashiga da ita, sake fito da ita sukayi inda suka nufi asibiti da ita, prvtne asibitin am basu kulawa, na musaman. Sai da tayi wata huɗu me kyau sannan ta farka lokacin cikinta yakai wata bakwai sai dai likita ya tabbatar musu, ta manta kome, nata, dan haka yanzun kome nata sai an koya mata, Umaima taso a zubda cikin amma likita yaki kuma koda yay, yunkurin haka, sai ya ɓuge da barci shi yasa ya hakura.   Cikin na shiga wata tara, aka cire itakam bata sam meke saka cikin girma ba, gidan marayu Umaima takai Yarinyar me kama da Ubanta, kaman an tsaga kara (Boss maina kenan mutane U.S)     Umaima taci buri akan Shkurah wace tasaka mata Preety, da kanta tayi jinyarta har ta warke, tunda ta koma normal, nan tashiga tsara yanda zata ci kuɗin akanta kayan mata tashiga loda mata, hardasu dilke,  kafin wani lokaci shkurah ta goge, ga shigan banzan da ake koya mata rashin kunya da futsira Mutumin, na farkon da ya fara ɗaukar Shikurah gaskiya, shkura ta zama irin yan gayun nan, ga kyau ga class, dan yanzun haka, tafiya suke wani yauki take da jan hankali duk ya susuce dakyar suka isa hotel ɗin tundaga bakin, kofa, ya fara matseta, suna shiga kuwa suka zube akan gadon, nan ya shiga rabata da kayanta, yana arba da kirjinta ya kaikanshi wani, mugun barcine yayi gaba dashi, tashi tayi ta faɗa ban ɗaki ta sake ruwa, haka kawai ta tsinci kanta da kuka, yaune ta fara fita, amma ta tsani abin kuja take tsakaninta da Allah, fitowa tayi ta saka kayanta tafita, tana kuka, haka ta isa gida babu wanda san ta dawo         Bayan shekara huɗu, shkurah wani irin gogewa takara girma, dukda gogewarta tsakaninta da yan iska shafe shafe idan suka matsa toh karshe barci sukeyi, Hajiya Umaima tayi kuɗi a jikin shkurah dan manyan mutane suke fita da ita, amma tsakaninsu😹😹😹         **** Sannun a hankali lokaci yaja sosai cikin shekara hudu kome ya faru, Mashkur ne zaune a ofis ɗinshi yana ta aiki, a computer, ya jima sannan ya mike ya haɗa kayanshi sai gida fuskan nan ba yabo ba fallasa.    Gidanshi ya koma, tundaga bakin kofa yake jin zazzakar muryanta tana ihu da kiran Daddy Daddy, da sauri ya shiga ya sameta tayi kuka idanunta sunyi jajur yar mashkur yarinya me kimanin shekara uku, ɗaukarta  yayi yace. "Shkurah me ya faru kike haka ke dawaye"     turo baki tayi, gaba tace. "Nida Mahne ta hanani shan bobo, wai batason wanca aunty me sunana" tayi point ɗin babban Hoton shkurah wanda aka ɗauketa ranar saukarsu,      murmushi, yayi sannan yace. "Manta da ita, mukan muna sonta ko," sauke ta yayi ya taka har wajen  yana kallon hoton fuskasa ɗauke da murmushi kaman yanda take murmushi yace. "Kina ina, ne nasan kina raye, yaushe zaki dawo gareni, oo, okni nazo kenan"    tsaki Zubaida tayi, tace. "Romeo sai muje kacire kaya, kazo wajen gunkinka ne, karka damu ta jima a kasa dan tsutsa sun gama wantadarta" Shiru yayi, yana kallonta. **** U.S.A Kanal muh'd Hussain Muh'd a gaban ogansu, yace. "Muh'd zamu turaku siriya, kuma muna son aiki me kyau, bamu son wasa, katabbatar ankai harin wuta tasama da takasa zaka iya tafiya."       sarawa oganshi yayi, yafita wani murmushi, ogan yayi, sannan yace. "Nasan yanzun, kakusan mutuwa, saura kaɗan zan gama da kai very soon"         Fita yayi zuciyarshi ba daɗi, kusan sati biyu kenan, yake fama da wani mugun mafarki, gashi yana ganin iyayensu suna gudunshi sai, watsar da mafarki yayi ya shiga mota. **** Zaune suke, a wani gurin cin abinci, kana ganinsu kasan wayayyune, suna gama cin abinci suka tashi ita tabiya kuɗin, zasu fita kanta a sunkuye tana, saka wallet ɗinta, A cikin jaka, sukayi karo da juna, zata faɗi yayi maza ya tareta,           Kallonshi tayi sannan ta mike tafita, shima binta yayi da idanun tayi masa bakarya,            Tun daga ranar ya shiga bin shkurah tuɓ bata kulashi har suka zama abokai.           Agajiye ta zube a falo tana maida numfashi kallon hajiya umaima tayi, sannan tace. "Hajiya, na gaji don Allah yau karki haɗani da kowa ina son zanyi barcine"       "Toh preety ba damuwa" inji hajiya umaima,    **** Zaune take akan sallaya bayan tayi, mafarkin shkurah tana ihu, ga wasu mugayen halittu suna kawo mata sura, gudu take sosai a cikin Dawa, wani bakin kurane yazo ya kai mata mangari ta zuɓe kasa yaje zai kai mata cafka, Mashkur ya tureshi, rike hanunta yayi suka fara gudu sai da suka same wani dutse suka hawa, nan kuma shkurah da mashkur suka rabu yana kuka.    A firgice ta tashi tayi addu'a san ta shige ban ɗaki ta ɗauro alola ra fara sallar nafiya.       Wannan mafarkin ya tsayawa Umma a zuciya duk da shkurah, tasan shkurah, Addu'ar niman tsari tayi indan tana raye, Allah ya kareta, daga fitinar zamani idan ta mutu Allah ya jikanta.    **** Tagume yayi,cike da takaici, kuma bawani abu bane yaja haka, sai turashi kaduna da akayi ranshi ya gama ɓaci, mikewa yayi, yana nazarin yaushe zai sake farin ciki, tunda Shkurah ta tafi har ynz be sake samun farin ciki ba,     komawa, gida yayi yana shiga ya zuɓe a kujeran falon, yana rike dan kanshi da yake masa barazar fashewa. Cikin gidan ya koma, ya ɗakinshi sukayi kiciɓe da Zubaida, tana haɗa masa ruwan wanka dan taji shigowar taimaka masa tayi ya cire kaya ya ɗaura towel zuba masa idanun tayi tace, "Bansan meke damunka ba, amma kayi, hakuri"        tausayi tabashi, iya kokarin tanayi, amma sai ya shafe sama da wata uku, basu kwantawa waje guda ba, ba zai manta, ba rabon shkurah yasa ya fara, kula al'amarinta dan sai da suka shekara da rasuwan shkura, ranar yana cikin wani hali, yaje mata, dukda ya sameta full, amma be hana shi kiran shkurag ba dan itace a ranshi. *Ina yinku*💋 Gaskiya comments da Voting ya yayi😥 3/4/21, 9:46 AM - Ummi Tandama: 🙆🏻‍♀ *QADDARAR RAYUWATA* 🙆🏻‍♀ mai dambu *KISHIYATA JIHADI NA* *YARO MA NAMIJI NE* *NI DA YAYA MOH'D* *WANI JINKIRI.* '''Kuyi hakuri jiyan abubuwa da abebeɗe suka sha kaina, kuma akwai matsalar idanun shi yasa na ɗaga kafa😎 kar wata ta juya min maganata dan nima ya bani dariya oll de best👎'''😹😹😹😂 *Page 15* Tunda yashiga ɗakin da yasauka, hankalinsa ya karkata, akan preety amma abubuwan da yake gabanshi ya hana shi yasake bin takanta, zuciyarsa ce take azalzalarsa da tunaninta, shidai kansa ya gama kullewa,ana mutuwa a dawone. Ya jima yana tunani, sannan yacigaba da harkansa dan abinda yasa, a ransa matukar suka sake haɗuwa, toh sai ya tambayeta. **** Zaune take, tana nazarin wani buk ɗin wale soyinka hankalinta yayi, nisa sosai a labarin dake, cikin buk ɗin, wayarta ceke tsiwa, ɗauka tayi tana dariya, tace. "Aslm, bros bilal ya kake ya aiki." Daga can, ya sake murmushi yace. "Ubaidatu, Alhamdulillah, Ya zawarawanki," Dariya tayi, sosai sannan tace. "Suna nan sai karuwa, suke." "Hmmm, toh kenan akwai masu karfi kenan, har ina shirin faso kai ashe akwai masu, kurmusani." ya faɗi haka yana murmushi cikin nutsuwa." Zarro idanun tayi, da mamaki rufe bakinta tayi tace. "Kasan abinda kake, faɗa kuwa rufa min asiri." Dariya yayi, sosai cikin nutsuwa, yace. "Karki, ɗaga hankalinki ba wasa nake miki, ba ina sonki tsakanina da Allah, don Allah ki amsa bukata, karki ce min a'a kinji Ubaidatu." Datse kiran tayi, jikinta narawa, ta fashe da kuka, tun bayan rabuwanta da Maina bata saka maganar aure a gabanta, ba duk wanda yazo bata kula shi, asalima tsoron maza take, (Anya haka zayu kuwa) **** Headquarter NATO dake siriya, shirin tafiya suke, gefe guda ya takure ba kome ke damun, ba wani abu ke damunshi ba sai yarinyar jiya da yayiwa raping kukanta yake ji a cikin tsakiyar kanshi, baki ɗaya jiya ya kasa runtsawa, yana rufe idanunsa ita yake, gani cikin mawuyacin. muryanta yayi masa kama, da, muryan da bazai taɓa mantawa, ashekara huɗu bai manta da sautin muryarta ba, Ɗauko, yar karaman kwalɓar giyansa yayi ya, kwankwaɗa, ji yayi full. mingirewa yayi a cikin a ofis ɗinsa, sai barci. Hmm maina kenan ya manta da Allah, baya sallah ballantana salati kullum bashi da wani aikin niman manta. Dan ma yanzun ya soma jan baya sabida k'ugunsa da take masa mugun ciwo shi yasa ya ɗan rage, da matan titi sai na gurin yak'i irin matan da suka taimaka, toh ware masu yan kananun yan mata suke duk su lalatasu. *(Wallahi ba karya, nayi muku ba siriya da sauran guraren da ake, yak'i Allah abinda sojojjin yak'in U.s.A suke, kuma duniya tana ganinsu, babu wanda ya isa ya dakarta dasu, kuma daga matan musulmai da na kiristoti sukewa, Kwanaki A kin tv Frence24 aka nuna wata matashiya tana bada labarin yanda tasha izaya a hanun yan ta'adda da sojojjin nato,😭😭😭😭 Allah kakare mana y'ay'anmu)* Tafiya yake, cikin zafin sahara ga k'ishirwa, xafin saharan da guguwar haɗi da kasa sukayi sama da shi, sai da iska yayi watan gaririya da shi sannan aka makashi da kasa. Mikewa yayi dakyar, yana tangaɗi, juyawa yayi gabar da yamma kudu da arewa, bega kowa ba, tafiya tacigaba da yi ga bakinsa, ya mushe daga can ya hango, wasu mutane da bakaken kaya, da sarsafa ya isa, gurinsu duk sauran babu fuskansu a buɗe yake, sai guda ɗaya da take durkushe, fuskanta da nik'af kuka, take. Juyawa yayi, wajen manta suna rike da kofunan ruwa, sai tsiyayawa kasa suke zuwa yayi, ya sa hanun zai tara, wani irin, magana yaji, me kama da faɗuwar aradu, a razane ya ɗago kai yana kallon wacce tayi, maganar. Sake kai hanunsa, jefar da kofunan sukayi, mikewa yayi murya na rawa yace. "Baku da hankaline, da zaku zubda ruwan babu ga halin da nake ciki bane" Juyawa yayi zai bar gurin karan kaman wuka yaji yaaake, juyawa, aikuwa binsa sukayi, da gudu yana gudun yashin sahara na, rufe masa, idanun sai da suka kure saharan sannan suka shiga, wani mugun daji me ciki da sark'ak'iyan, gudu yake har sai da ya iso bakin wani wawakeken, rami sannan ya juya yayi, yana basu hakuri. Ratsa cikinsu tayi, suka bata hanya, tana isa gabansa ta zaro wukarta ta kare masa kallo sannan ta suka masa, ɗaga nik'af ɗinta tayi, zaro ido yayi zai magana, turashi cikin ramin tayi me cike da ababen tsoro. "Innalillahi...." da ita ya farka zuciyarsa tana bugawa, Ogansa yagani a gabansa fuskansa ɗauke da murmushi, mika masa cup yayi, na ruwa, (rashin sani yafi dare duhu, da yansa abinda aka bashi da be amsa ba arne ne, fa koda yake babu bambanci, dan duk wanda yabar sallah har na kwana3 da saninsa babu lalura toh a ingantattun hadisai an tabbatar da shi ɗin kafirine, dan sallah itace ke banbanta kafiri da musulmi, toh maina baya sallah.) Karba yayi yasha, sannan ogan yafita daga, ofis ɗin maina. **** A cikin kwanakin da yayi, cikin nasara yagama kome, saura komawa gida, abinda ya tsayida, shi, tun ranar da suka haɗu basu, kara haɗuwa ba ga bakon al'amarin da yake ji game da ita, zuciyarsa tana tabbatar masa ita ɗin ce. A gajiye yashigo, cikin hotel ɗin yay nemi guri yayi faking, sannan ya, fita ya kashe motar. Ganin yanda matasa ke shiga wani garden a cikin hotel ɗine shima ya bisu yayi ko Allah zaisa adace ya ganta, abin haushi ana shi, shiga akayi suka ce yasake kaya, zuwa englishi wear, komawa yayi ɗakinsa ya sauya kayanshi, zuwa wani rigar army colour, wandon 3qrt itama, kalar rigar,face cap yasaka, sannan ya ciro wani takalminsa itama army, colour,,,,Yayi bakarya. Da sauri yafito, duk inda ya wucce binsa ake da idanun, har wajen taro yaje yana ta raba idanun hangota yayi Manoor yana saka mata zube, zuba hanunsa yayi aljuhu, ransa na masa, zafi. **** "Wallahi ba zamu yarda ba, akan wani hujja, Alhaji A.malik, ka taɓa kusantar preety," Alhaji ɗalha ya jefa masa, tambaya. Girgiza kai yayi, yace. "Ina fa, duk hajiya Umaima ta haɗamu da wannan fitinar duk lokacin dana ɗauketa, barci nake gashi har maganin kuzari nake, kasan nawa nakashe kuwa, kusan miliyan ɗaya da rabi nakashe mata, abin haushi ko murjeta ban taɓa ba, sai aikin barci." Hararansa Alhaji tanimu, yayi cikin jin haushi wani tsaki yayi sannan yace, "Dube shi, miliyar 1½ har wani kuɗine, toh bari kaji nabata kusan miliyan biyar, ga motar miliyan bakwai ko matata ban sayawa ba, balle y'ay'ana, yarinya sai faran dabara." Dariya darackta yayi sannan yace, "Ni banga laifinta ba, Wancar ita munafukar, maza kifito mana da kuɗinmu,Dan har da kuɗin mutane na taɓa, maza kifito mana da kuɗinmu kafin mu shayar dake madaran rashin mutunci." Dhaka mata tsawa yayi, jikinta na rawa, tace. "Wallahi babu, kuma bansan baku taɓa hayeta ba shegiyar yarinya bari na kirata, sai kusan yanda zaku fanshe kuɗinku, dan ni maganin jin daɗinku nake bata, ashe bata baku kantama ba kuyi hkr" Kiran layin shkurah tayi. **** Kallon zuben tayi fuskanta ɗauke da mamaki, tsalle tayi ta rungume Manoor tana ihu, farin ciki, cikin dabara yake niman su haɗa baki sai ga kiran hajiya umaima ya shigo, ɗauka tayi tace. "Mom, gani nan wayyo Allah," dasauri ta juya zata, fita, manoor na tambayarta, lafiya bata kula shi ba, tafi da mugun sauri. Mashkur na ganin haka, ya rufa mata baya shima, wajen motarsa yaje dan baya sake, fita babu keyn motarsa a aljuhu, Yanda tafigi motar, yasa shima bin bayanta yayi, bam bam ti bam bam, har unguwar sarki suka a tare suka isa. ko parking batayi me kyau ba tashiga gidan, tsayawa yayi, daga waje yana jiran ganin fitowar wani. ...... Tana shiga tasame, umaima a zaune, dagudu ta karasa gabanta ta fashe da kuka, tace. "Mom....." Kauuu, ta ɗauketa da mari, ta hankaɗeta, da kafa, tace. "Kuyi yanda, yadace da ita, sauran ku wullar da ita, waje dan bana, bukatarta, Karki ji zafi, zaki kawo min matsala a sana'ata ce, kuma kicire a ranki, ni ba Uwarki bace, dan nima tsitoki akayi daga gombe ne ko bauchi, aka kawo min ke ban taɓa haihuwa, ba dan kema kinyi abinkunya nake tunanin zaki, gudu hatsari ta afka miki, kika manta asalinki wayasani ko shegiyace ke ɗin, gata nan kuyi waje da ita." Rike kumatunta tayi, wasu, hawaye masu zafi suna zarya a fuskanta ba marin bane yayi, mata ciwo sai maganar Umaima, duk wannan maganar a kunnen Mashkur wanda yaji shiru ya shigo dan ganin meke faruwa, Jikinsane ya ɗauki rawa, hanun yasa aljuhu, ya ciro wayarsa, ya kira mommah yace. "Mommah, N,,,,,a,,,,,,s,,,,a,,,,m,,,e ta again tasake shigowa rayuwata, akaro na biyu" ihunta yaji, Darakta ya rike gashin kanta yana janta, rike hanunsa mashkur yayi, sannan yace. "Nawane kuɗinku, zan biya ni zan ɗauketa" "Eyye har ka isa, ka biyani kuɗina.Kai ɗin ɗan gidan Uban waye, ni ba kuɗi nake bukata ba wannar suran me ɗauke da kayan morewa," ɗaga kafaɗa mashkur yayi, cikin ko in kula, yace. "Tunda baku, bukatar kuɗi, toh bari na hauna muku, bullet ina ganin kowannenku zai same bibiyu, agoshinsa" zaro yar bindigarsa, ya zare gidan harshashinsa ya hure, Alh ɗalha, ya miki, ya ɗaga hanun sama, yace. "Indai nine, na bari kuɗin akwai Allah"😟 saketa darakta yayi sannan ya fita, zuwa bakin kofa, yace. "Allah ya isa min, kuma ban yafe ba, mugayen azalumai, wata kika ci ba kuɗi, wuta bal bal, kalidina fiya abadan." ya fita da mugun gudu, duk da halin da mashkur da itasuke ciki be hanasu kwashewa da dariya ba😹😝 mashkur harda rike ciki, Alh A. maliki, da rarrafe yake tafiya, yaja hullarsa ya rufe, fuska, ga babbar rigarsa sai yawo yake, durkusawa mashkur yayi, ya taɓa shi, arazane, ya mike, yace. "Yahayyun ya qayyun, ka rufa min asiri, yaro na tuba, bazan sake niman mata ba, kai na rantse da izufi 80, kai har da uwata, da ubana, idan nasake kallon mace, kazane ni"(😭) Ya fashe da kuka, yana bawa mashkur hakuri, nuna masa hanya mashkur yayi, yafita yana, ganinsa a waje, yace. "Kuɗina da kika ci ban yafe ba, kuma idan na mutu fatalwa zan zama nazo miki, kai muka ɗan fashi sai na faɗawa yan sanda suzo, kama ka," lekowa mashkur yayi yace. "Awo haka kace" kafin mashkur ya rufe baki A,A maliki yayi, dungure da fitsari, a wandonsa karo, uku yayi kafin yafita daga gatee ɗin gidan😹 Jan kofar falorn yayi ya rufe yasaka key ɗin aljuhunsa sannan, ya nuna mata kujera yace. "Zauna kafin nafito, zanje wajen magajiyarku" Ko kallon be isheta ba, tayi banza da shi, tana tsaye, Shiga ɗakin yayi, yasameta, tana niman wajen ɓoya, "Ke zo nan, me kika sani akan wancar yarinyar," ya tambayeta fuska a haɗe jikinta na rawa ta buɗe wardrob ta ciro masa files har guda, biyu, sai sark'arta da zube, da kayanta da tayu hatsari dasu sannan ta masa bayanin a nutse, kallonta yayi ransa a ɓaci yace. "Kinsan wacece ita, a madadin ki nima mata lafiya, sai kika ɓige da koya mata, karuwanci, toh ki kiyayye dawowana dan ba zai miki, kyau ba." ya juya yafita. Muraaaaaaaaaaaaaaaaaaaaaaa ya kamani.....😤😷 3/4/21, 9:46 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆* _SHUKRAH_ Mai_Dambu *Aunty Binta, Maman Sadeeq, Aunty Balkisu,Husna Kamshi, tare da Saheebata,😹 Ina godiya abisa yanda kuke karanta buk ɗin Qaddaran Rayuwata nagode sosai* Masha karatu2 kuman ina godiya,sosai💕 Kundin Qaddaran Fans Mamuh gee Novellah Tare da Real Mai Dambu Novel room Aisha Novel Group💘 Musaman Deeja mashi thank you😇    Sauran grps da ban ambace kuba, ina godiya tare da fatan Alkhairi _Da kwarin gwiwarki nake tsaye da kafafuna,Indan banyi karya ba kece tauraruwar Littafina kuma ke haske ce, Ne bayyana kome,Ba zan gaji da jinjina miki ba, Hakazalika ba zai daina gode miki ba bakina ba zai gaji ba Inayinki Meelat ɗina😘_, '''Kutt😂,Malamata dake da yan group ɗinki ina muku, fatan alkhairi Aisha sada micika😎''' ~Koda waye kike, zagin iyaye haramune, Idan bamuyi musu addu'a ba, toh karmu bisu da zagi, sannan ba mutunci bane, zagin mutun da baka san waye shi ba, haka ma kema bansan wacece ke ba, kinga babu adalci mu zagi juna, sannan duk wanda ya daraja iyayensa Toh har abada bazaiso a zagesu ba da wannan nake jan hankaliki baiwar Allah ki daina zagin babu kyau, abin kunya ce sannan don Allah ki bar zagin Jameela musa, Dan darajar iyayenki idan kina ganin girmansu toh ki daina don Allah,~👏 Allah kasa mudace duniya da lahira *page 14* B'ale botir ɗin rigarsa take, cikin nutsuwa, kamshin turarenta yake shaka, wanda daman tashafane dan shi,irin turaren haɗin nan ne, me birkita tunanin, a gefe guda kuwa gyaran aure yake, (Amma ku nemi oganniya ko husna sunsan sirrin gyaran aure)              A hankali, kamshi yashiga lungu da sako na jikinshi lokaci guda yakai hanunshi k'ugunta sannan yakai kansa dai dai kunnenta muryanshi k'asa k'asa yace. "My zuby, ina son turarenkin nan"         murmushi tayi, hankalinta nakan gashin kirjinshi cikin wani irin salo me ɗaukar hankali,        hanunshi yakara sakawa yajanyo dan wani irin,feeling yake jin akanta,  hmmm Allah sarki Zuby da zata gane da tanime soyayyar mashkur ba, sha'awarsa ba, dan ko kaɗan baya sonta yana tare da itace sabid, iyayen asalima zuciyarsa tana, tare da shkurah.            Wasu abubuwa, sukewa, juna cike da muradin kasancewa tare, tsayiwane ta gagaresu harta kai suka zube, a kasar ɗakin, jikinsa na rawa, dan ya gama matsuwa ya akai gidan karshe,      rike hanunshi tayi, ta buɗe idanunta da suka kaɗa sabida abubuwan da ta loda, shima zuba mata, ido yayi wanda suke cike da sha'awarta fal muryansa k'asar makoshi, yace. "Me ye haka,?"       ya jefa mata tambaya.       Zanin gadon ta janyo, ta rufe jikinta muryarta na rawa tace. "Jikina kake bukata, ni kuma sonka nake bukata, kasoni ya Mashkur koda kaɗan ne, wallahi zan kyautata maka fiye da yanzun, don Allah."        Kare mata kallo yayi,yana tuna abinda Maina yayi masu, mikewa yayi ya nemi duk tulin bukatarta yarasa dan bakin ciki da kiyayyar Maina suka dawo masa sabo towel ɗinsa ya ɗauka yashiga banɗaki kuka tasake mara sauti, ga kayan matan da tasha ya fara jikata, wullar da zanin tayi,ta shige banɗaki,                Yana shiga yasakewa kansa ruwa, aikuwa tana shiga banɗakin tarungume bayansa, tana zubda hawaye tare da bashi hakuri,          tausayi tabashi aiko bakome uwar y'arsace juyawa yayi ya rungumeta dakyar suka, gama wanka,dan shafe-shafe, sumbace² sukayi, sannan suka fito, ba zai iya hakuri ba dan haka, gado suka dire nan aka shiga, kashe (arna😎)       Bayan kura ya, lafa sai kace a filin yaki, suna makale da juna, yana shafa kanta yace. "An turani kaduna, aiki kuma zanyi sati ɗaya, Insha Allah zan dawo ki haɗa min kayana dan gobene tafiyar."         "Allah ya nuna mana, ya kaimu goben, amma Ya mashkur ina son kuɗi, zanje azare bikin." inji zuby.        Matsalar zuby, kenan ita, bata da matsala kuɗi, kawai abata, kuma inda,zata same kuɗi toh bata da case kuma ba kananun kuɗi yake narka mata ba, yana tafiya zataje siyan magungunar mata, da mekyau da mara kyau ata cuse cuse, ita nam zata (bulge Angon matacciya😂)        Wanka yashiga yayi ya ɗauro alola yafita masjid, tana kwance amai take ji, sosai dakyar ta mike tashiga tasake ruwa wanka tayi dan idan tace zata fara tsarkine amai zatayi, sabida karnin da take ji na, ruwan abinda take cusawa, shima mashkur ɓoye mata, ƴake amma tana matukar takura masa,       bayan tagama wanka,ne tayi amai sosai, har sai da jikinta ya mutu, kallon kanta tayi a madubin dake banɗakin, kallon kirjinta tayi sun ɗan cika, sosai alamun shigar sabon ciki. Ranta ne ya ɓaci, tana kallon kanta, a fili tace. "Ina dakon banza, bayanshi bae san inayi ba, kaima flushen ɗinka zanyi, duk ranar da yafara sona zan sake haifa ɗa, ko cikin Shkurah abisa kuskure yashiga, balle wannan zubda shi zanyi." Zubaida kenan bayan lil shkurah tasake samun ciki har sau biyu tana, zubdawa na shkurah ma babu yanda batayi ya zuɓe amma, cikin yaki sai ma azabar da tasha. **** Zaune Alhaji Hammayo yake a wheel chair ɗinsa kallon Umma yayi cikin nutsuwa, duk da maganarsa bata fita, yace. "Habiba kin hana kausar shaidawa y'an uwanki, inda kike sabidani ko, Habiba na amince miki kije kisada zumunta, kije kafin lokaci ya kore miki, kije kar laifina yayi yawa, nakasance mutum mara adalci, don Allah ki yafe min."        Haɗiye kukanta tayi, sannan ta girgiza kai, tace. "Zan tafi gida, amma nafison tafiya dakai, tuntuni nake binka muje germany ayi maka, aikin kashi amma kak'i toh taya nima zan iya tafiya nabarka idan ka amince sai muje ayi aikinki, shikenan tunda likitoti sun tabbatar zaka tashi, kashinka basu nakasa ba."          Ta karshe maganar tana kallon,shi cikin nutsuwa, sake kallonta yayi, sannan ya gyaɗa mata kai alamun ya amince..       Farin cikine ya lulluɓeta kaman t daka tsalle,yanda take ta zubawa ubangiji kirari shagala yayi, da kallonta dan wani zubin, komawa yarinya ɗanya shakaf take masa, idan tayi wani abu kuwa, sai takoma kamar shkurah, ɗago kai tayi suka haɗa idanun kashe mata ido ɗaya yayi , kunya yasa tarufe fuska,       duk wannan abun da suke akan idon bilal, yana tsaye shima sun burgesu, shima yana ta dakon son amma yarasa yanda zayi dan be san yanda za'a karɓi alamarinsa ba dukda wacce yakeso, batasan yanayi ba,   gyara murya yayi haɗi da sallama, zama yayi ya gaisu, kallonsa Alhaji hammayo yayi, sannan yace. "Duk yan uwanka sunyi aure, dakace karatu, kayi ynz kana aiki, me ye matsalarka da aure"            Itama umma zuba masa ido, tayi tana nazarinsa, shigowarsu mama da ummi yasa ta, maida hankalinta garesu.            Sake mai-maita masa tambayar yayi, ɗagowa yayi, cikin nutsuwa.ya ɗan saci kallon Umma sannan ya maida hanklinsa kan Babansa yace. "Ina da wacce nake, so amma bansan yanda zaku amshi alamarinta ba, dan...."        Sai yayi shiru, ya sunkuyar dakansa kasa yana wasa da kafet ɗin falour ɗin. "Humm, ina jinka akwai matsala kenan, a gun yarinyar" "A'a babu matsala kawai, bazawara ce, kuma yar wajen Umma kausar ce."      A tsorace ya kai ayar maganar dan gani yake Umma zata rufe shi da duka, sai yaga akasin haka, fuskarta ce ta yawalta da farin ciki, haka yanuna masa, tayi na'am da zabinsa, albarka tasaka masa, sannan tace zata kira kausar ta faɗa mata, inyaso idan suka dawo, sai aje niman auren.   Zarro idanun yayi cikin jin kunya yace. "Umma ban faɗa mata, ina s..."        Dakuwa tai masa irin zagin nan, a ware hanun ta nuna maka✋😜 (_I'm real miss my grand Mah yaseen irin zaginta kenan aware hanun a nuna maka akan fuska😹_)Ubangiji ya gafarta musu, da rahama,         Fita yayi yana dariya, tun lokacin da mommah tasan Umma tana nan bauchi, bayan mashkur ya sha dogon jinya yatashi a nan take faɗa musu,ai shkurah yar uwarsu ce, dan haka nan ma gidansune ko ba shkurah, toh ya ɗauki umma,  a matsayin uwa dan tare suka sha nono,        A yanzun haka, ɗaukar lil shkurah yayi ya kawowa umma ta zauna a wajenta dan Mamanta bata wani kulawa da ita,   **** Washi gari... Da safe wajen seven, mashkur yabar garin bauchi sai kaduna,      **** Garin kaduna,tsaye take rike da k'ugunta, tana kartawa wata yarinya rashin mutunci, akan ta kula mata saurayi cewa take. "Yar iska, karuwa, banda rashin aji ina, zaki kula wanda yace baya sonki, ke wallahi nasake kamaki da abokina sai naci,"        Janta yake yana rarrashinta cire hanunta tayi tace. "Don Allah sake nk, Manoor zan ci kaniyarta jaka kawai, me bin namiji"         Fincikota yayi da mugun karfi dake hill tasaka ai kuwa tayi tuntuɓe, ta faɗi, Ihuuuu tasaka tana yarfe hanunta, ita yarinyar kuwa da kawayenta suka kwashe da dariya,       Dake a bakin wani hotel suke sunzo wani party kawarsu tana birthday shine yarinyar taje wajen abokin Shkurah wato preety.        Shi kuma shigowarsa kenan hotel ɗin yazo kama masauki, yaga cincirindon matasa, maza da mata, gashi sai dariya suke ta kyalkyalewa.      Faɗuwar be dameta ba, kaman dariyar da suke mata, manoor yayi-yayi ta tasha amma taki dan kafarta gocewa yayi, kuka take dan har muryarta na tashi, zuwa yayi ya wucce amma sautin kukan ya daki zuciyarsa, wani bak'on al'amari me ɗauke mamaki ya shige sa,        Runtsa idanunsa yayi ya wucce,      Cikin muryan kuka, tace. "Fancy idan kika sake na tashi wallahi zan nuna miki Wacece Preety,salin alin kibar nan if not,"         Cak, numfashinsa suke shirin barin gangan jikinsa,bugun zuciyarsa ya tsananta, brain ɗinsa ya ɗauki ɗume, a hankali ya iso inda ta maida masifarta kan Abokinta, tace. "kawucce ka bani guri, i hate you, kaje kukarata banzaye kawai kuma Allah ya isa banyafe ba karyani da kayi."      Haushine ya rufe, manoor ya ɗaga hanun zai ɗauketa da mari,  rike hanunshi Mashkur yayi, sannan ya girgiza masa kai yasake hanun, durkusawa yayu a gabanta yasa hanun ya ɗaga kafarta, ya cire takalmin, ya kama kafar ya juya dakarfi sannan yaja, har sai da yayi kara. Rike hanunsa tayi tace. "Dan kaunarka da iyayenka karka sake jan kafar wallahi, zafi yake min,"          Kallon cikin idanunta yayi, sannan yaja kafar itace, ko mai kama da itace,         ihu take tsakaninta Allah, sau uku yaja kafar sannan ya mike, yace. "Zaki iya tafiya ma yanzu,"        Mikewa tayi, cikin rashin sa'a ɗaya takalmin dake kafarta ya sake tankwarawa zata faɗi, maza yayi ya tareta yakince shi tayi ta tashi daga jikinsa tana, me wurga masa kallon banza, ba sannun ba nagode tasaka takalminta tabar gurin kallon kayan jikinta yayi, yaga daga ita sai wani guntu riga iya cinya orange takalmin da jakarta silver, haka yan kunenta ma haka,      A hankali yace. "No ba ita bace, shkurah ta jima da mutuwa, ba a taɓa tafiya a dawo ba, dan haka nasan ita ta tafi, kama ce kawai *Ina yinkufa*💋 3/4/21, 9:47 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆* MAI DAMBU CE* *Page  16* Kamar yanda ya barta, haka yazo yasameta. Wucceta yayi ya buɗe, kofar sannan ya juya gareta ganin yanda kanta ke tirirrin hayaki. yasa ƴa tsuke fuskarsa yace. "Muje, ko." Ganin babu wasa, a fuskantsa yasa ta biyo bayansa tana,kunkuni cike da rashin kunya, shareta yayi ya buɗe mata gaban, motar tashiga hotel ɗin da yake, ya kaita. Suna shiga ya shige cikin ɗakin ya barta a falo, files ɗinta ya ajiye, sannan ya shiga banɗaki sai da yayi wanka, da alola sannan yafito ɗaure da towel karan wayarsa yaji, a falo yafito da sauri, tana zaune kanta a sunkuye, tana sake nazarin maganar da Umaima ta, faɗa mata tana cikin tufka da warwara, ko karan wayar bata ji, ba sai da yazo kusa da ita, a razane ta ɗago kai kare masa kallo tayi, ganin yanda ƙiran jikinsa yake, a murɗe ko ina yake, da sauri ta sunkuyar da kanta,        Tana mamakin, mutum sai kace ɗan ww raw, rufe, idanunta tayi, gam tana.         Shikam ko a jikinsa, ɗaukar wayarsa yayi ya, koma ɗaki yana amsawa, koda yagama wayarsa kayan barcinsa yasaka sannan, ya ɗauki files ɗin yana dubawa, nata yafara dubawa, sannan ya koma kan ɗayan, kusan raba dare yayi yana, nazarin ta ina zai fara taimakonta,               Sai wajen karfe biyu, saura ya kwanta, bayan yayi sallar nafila,      **** Shirin tafiya, germany su Umma, suke ba ji ba gani, dan har angama, musu kome natafiya, saura ranar tafiya, kawai. Zaune, take a gaban Alh hammayo, kallonta yayi cikin nutsuwa, yace. "Habiba, ina jin wani bakon yanayi, a jikina,        Murmushi tayi, cikin sanyi rai tace. "Eh toh, zan iya cewa ko dai za ayi nasarane a aikin da za'a maka, dan nima, ina jin karshen zamanka, akan kujera yazo."        Shiru yayi, zuciyarsa na tuna masa, wani abinda ya faru a baya, rintsa idanunsa yayi, cike da jin zafin kansa har yanzun nadama yake, mara amfani "ina da hanun agogo zai juya da na gyara, kuskurena, da na aikata"       Duk ya zata, a zuciyarsa yake faɗar haka, sai da tadafa gwiwarsa, tana girgiza masa kai da ya daina, faɗan haka. K'walla ce mai zafi ya zubo daga, idanunsa ya sauka akan, hanunta, Hankali, ta fara magana cikin nutsuwa tace. "Ka daina, jin zafin kanka, akan abinda, ya kasance kaddaranta ce, tazo mata haka bubu wanda ya isa ya sake mata, tunda haka ubangiji ya tsara mata, addu'a ya dace mu cigaba da mata, har muma, namu ya zo mana,"         haɗiye kukansa yayi, rike hanunta yayi, cikin nutsuwa yace. "Habiba, ki barni nayi.kuka, tabbas nayi kuskure, sosai a rayuwata, ni dakaina na kori yar cikina a gida, bayan nagama kunyata,yau ga yanda *Makomata* ya koma, yau gani ina kuka, sabida *Tijaran* da nayiwa yar cikina, yau gani ina danasani keya ce,"      Kuka, yake sosai Allah sarki umma ɓoye nata karayar tayi ta, aron juriya da jarumta tarike hanunsa tace. "Ubangijin, da yabamu ita ya azurtamu, da yara maza da mata, guɗa ɗaya, ya ɗauka fa, a cikin yaranmu, ka gode masa, tunda ya albarkaci rayuwarsu, Ubangiji ya bamu, hakurin rashinta, Allah yajinkata da rahma, ya kyautata karshenmu." Jin jina, kai Mama tayi, cike sa tausayinsu tabbas suna cikin damuwa. **** Washi gari.... Haɗa kayansa yayi tsab, sannan ya kalleta yace. "Tashi muje, kuma wallahi na kika, kuskura nakaiki, inda zaki zauna, na same labarin kin fita, yawo ko wani gurin I don't care ,zan harbi goshinki, idan kuma kina musu, bismillahi, muje asibiti.."       Fita sukayi, yana narka mata kashedi, da masifa har suka isa, wani asibiti a cikin kadunan shashin likitar brain ya kaita, nan yayiwa, likitan bayani, sannan yazo ya shiga da ita, nan da nan aka shiga da ita cikin wani na'ura dogon bincike yakayi kafin aka samu,sakamakon bincike,           Fito da ita akayi, sannan likita ya kalle mashkur yace. "Sir shin ita matarka ce?"       harara ya maka, masa sannan yace. "In ba mata bace, matarka ce, zuwa mukayi ka duba lafiyarmu ba tambayar dangantaka ba"    rufe likitan yayi da masifa, "Sorry, sir kawai nayi tambayar ne dan nasan ta yanda zan faɗa maka, halin da take, babbar matsalar shine ta manta kome, kuma wani ɓangare na brain ɗinta ya same matsala, idan aka ce za'ayi aikin cikin gaggawa, za'a iya rasata baki ɗaya, shi yasa na faɗa maka haka, kuma kasan yanayin k'asarmu babu cigaba, sai dai kuje Chicago, can ma bani da tabbacin nasara, dan halin da kwakwalawarta take ciki sai dai Ubangiji ya kawo mata agaji."         Rike kanshi yayi, cike da tashin hankali, abinda dr ya faɗa kaɗai ya isa yasaka mugun yanayi balle kuma halin da take ciki.   Hanun ya mikawa, likitan tare da godiya, sannan yafito daga ofis ɗin hankali, ya iso inda take, a tsaye janyota yayi ya rungumeta, idanunsa cike da k'walla,         ganin haka, tayi takokarin kwace kanta tana ture shi take, amma yaki saketa, wasu hawayene masu zafi, suke sauka daga idanunsa, sake k'amk'ameta yayi sosai.        Jin yanda zuciyarsa take bugawa tare da, nata yasa tayi lafe, a jikinsa cike da mamaki wannan al'amarin, saketa yayi ya riko hanunta, suka fita daga hospital ɗin zuwa basic na airforce dake cikin kaduna,          gidan abokinsa, Ya'u tilde fulani, nan ya kaita, da sallama suka shiga gidan, zama sukayi a kujera, nan suka gaisa da matar Ya'u me suna Anna, kallonta yayi, yace. "Madam ina, Y tilde yake na kawo, bakuwa ce ta zauna nan da kwana biyu, zan dawo na ɗauketa."     Murmushi Anna tayi cike da murna tace. "Ayya baya nan, ya fita ɗazun sannun da zuwa, yar uwa ya sunanki." mikewa yayi, ya zuba hanunsa yayi cikin, aljuhun wandonsa idanunsa nakan shkurah, murmushi yayi sabon kaunarta, da sonta suna figarsa yace. "Sunanta, Shkurallah Anna ga kuɗi idan Y tilde yazo don Allah ki ruke shi, kuje ku zaɓa mata kayan sawa, pls zan kirashi na faɗa masa."         Kuɗi ya mikawa, shkurah karɓa tayi, tana kallonshi ido ciki ido, kaifen idanunshi ne yasa ta kauda kanta, murmushi yayi cikin nitsuwa yace. "Kina da matsalane, karki sake kice, xaki fita daga nan gurin dan akwai masu tsaron kuma ma'aikatane, matukar kika ce zaki gudu, zasu harbi kafarki sannan idan kika ce zaki kira wani toh zasu masa, dukar kawo wuka,, karasawa yayi gabanta sannan ya tsuguna yana, kallonta sunkuyar da kanta tayi sannan yacigaba da cewa. "karki manta *u 're belong to sameone, duk wanda yayi yunkurin zuwa gareki, hmm"   miqewa yayi, cikin nutsuwa yayiwa Anna sallama sannan yafita, mamakiou ne ya rufe Anna dan ita kawar Zuby, toh yaushe mashkur ya fara, niman mata dan kayan jikin shkurah ya nuna mata, ita wacece ɗaki ta nuna mata sannan ta kawo mata, abin karyawa, **** Karfe biyu, da rabi ya iso bauchi, amadadin ya wucce gidansa a,a gidansu shkurah ya wucce, da sallama ya shiga gidan gaisawa yayi, da matan gidan sannan ya shige gurin umma lil tana jin muryansa ta fito da, gudu tans cewa. "Oyoyo daddy, me kasayo min, daddy, ina babyn da kace zaka sayo min, kaida Mamy, daddy kasame Aunty ace ko nagani a idonka u re a hppness nd"""       direta yayi yace, "keep quite kin cika surutu, ta ina kika san naganta ko banganta ba wato kina, faɗa abinda baki sani bako,"      dariya tayi, irin na jin daɗi, tace. "Daddy, kiljinkane ya faɗa min, Allah bani kalya"        durkusawa yayi, dai dai ita, cike da mamaki, yana kallonta, jin muryan Umma yayi tace. "Ayya, yanzun ka iso,ko hala tayi maka surutun ko, a gaskiya Shkurah tana fama da matsala, sosai wanda idan baka zauna ba, bazaka gane ba, kuma laifin nakune na barinta ita ɗaya a guri ko a ɗaki, ko abarta tayi ta kuka,sannan baku kula da yi mata, addu'a idan ta kwanta, kuma koda ita batayi mata, ba kai sai kayi mata, abin ya bamu mamaki, shekaran jiya, sun tafi islamiyya, masu aljanu suka, tashi ana musu ruk'ia itama aka kawota, tana fisge fisge, amma Alhamdulillah, sai surutun da take yawanyi, shima insha Allah zata bari, tashi muje ciki, " jikinta a sanyaye, ya mike rike da hanunta cikin kujeran falon ya zauna, sannan ya ɗauketa ya ɗaurata, akan cinyarsa yana shafa kanta, har umma takawo masa, abinci da ruwa, a nutse ya zauna yaci dan yasan ko gidansa yaje ba lallai bane, yasa abinci a lokacin.         Yana gama cin abincin, ya maida hankalisa kan umma, yace. "Umma, ina ganin zan barta a gurinki kawai, matukar ta koma gida ba zata same, wannan kulawan ba, kawai ta zauna a gurinki don Allah." "Akul, karka sake, rokona akan abinda ya zame min, wajibi kaima ɗana ne, dan haka karka sake rokona" inji umma kenan, godiya yayi nan ma, rufe shi tayi da faɗa, sun jima suna hira, kafin ya gyara zamansa yace. "Umma don Allah, ina son na tambayeki karki ji ba daɗi, akan tambayata" shiru yayi kanshi a, sunkuye yana jiran abinda zatace murmushi tayi sannan tace. "Ina jinka, karka damu ina jinka," Sunkuyar dakanshi, yayi sannan yace. "Umma lokacin, da Shkurah tayi hatsari, a hanyar wani gari hatsrin, sannan tafita da cikine a jikinta."      Shiru umma tayi, tana nazarin maganarsa, kafin tace. "A hanyar kaltingo hatsarin ya faru, sannan tafita, da karamin cikin wata uku,"      Jin jina kai yayi sannan yayi mata, godiya sallama yayi mata ya tafi gida, a hanyar komawarsa gida ya buɗe file ɗin da umaima ta bashi yana nazarinsu har ya isa, gidansa.         Kaman dai yanda yayi tsamani, hakace ta faru *Kuyi hakuri bani da Cherge ne, shi yasa nayi muku, kaɗai da babu, gwara ba daɗi,* '''Ina yinku'''💋 3/4/21, 9:47 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆* MAI DAMBU CE* Long life to my Enemies👌😹 *Page 17* Parking yayi, ya kashe motar sannan ya shiga gidan, tana zaune a falo tana shan fruit, mikewa tayi da sauri bayan ta ajiye bowl ɗin, ta isa gareshi ta amshi jakarta, sanye take da wani riga da wando sun kamata, sosai gaban rigar yana da tsagu kana, iya hango boobs ɗinta tana gaba yana baya, juya masa ukwu take, son ranta kallonta yayi, ya girgiza kansa, a ransa yana cewa iya abinda ta iya kenan a aure, bata san kula da miji ba, sai dai always, sex tsaki yayi har ɗaki ta kai masa, kayansa.       Taso ta taimaka masa, amma ya nuna baya bukata dan dole ta hakura, tafito waje, falo ta dawo ta cigaba da shan fruit ɗinta, babu ɗan kulawar nan da take masa kawai hidimar shan abintane, gabanta.       Har yafito falo, bata ce masa ga abinci ba balle ruwa, gaza hakuri yayi yace. "Ina abincina, ko haka zan zauna da yunwa,"        ya tsareta da magic eyes, ɗinsa sunkuyar da kai, tayi tace. "Kayi hakuri,da wai sai anjima na dafa mana, taliya da sauce"           gyara zama yayi yana, ikon rabbi, haɗa hannayensa yayi ya tallaɓe, fuskarsa yana kallonta cike da mamaki yake kallonta, duk ya nemi maganar bakinsa ya rasa, can yayi dogon nazari kafin yace mata. "Wai kekan, kinsan halin dakike ciki kuwa, anya kinsan halin da rayuwar aurenki yake ciki, kuwa hmmm, wannan shine naki Sirrin auranki, ko ?" ya jefa mata tambaya,       turo masa baki tayi, tana kananun magana, murmushin takaici yayi, sannan ya mike ya zabu hanunsa a cikin aljuhun wandonsa yana girgiza kansa cike da ɓacin rai yace. "Wai zubaida yaushe, zan ji daɗinki, yaushe xan ji daɗin aurenkine, zubaida baki san cina ba, baki san shana, baki san ki gyara min makwancina ba, habs zubaida nayi tafiya tunda ga nisan duniya baki niman min abinda zan saka, cikina ba, hmmm, kinsan halinda kika jefa zainab kuwa, amma ba damuwa ki cigaba, lokacin da kukana zai kare ya kusa, kiyi kome lokacinkine ina miki fatan alkhairi."     D'akinsa ya koma, ya kwanta ranshi na masa, zafi tare da kuna, tashi yayi ya ɗauki system ɗinsa ya shiga aiki baji ba gani, cikin awa uku, ya gama abinda zaiyi, kiran sallar la'asar ya fita da shi, tunda ya fita bai dawo ba sai 10:36 ɗakinsa ya wucce yayi, ya kwanta.             **** Cikin sati biyu, ya haɗa musu visa zuwa, chicago kuɗi ya direwa, zubaida sannan yaje azare ya sallame mommah tare da rokonta, da taya shi da addu'ar fatan Allah yabashi sa'an tafiyar da zayi.       Kaduna yaje ya ɗauki shkurah suka, wucce lagos,       Su Umma kuwa kusan satinsu biyu kenan da tafiya, germany, dan har da lil suka tafi dan kaunar yarinyar take har cikin jininta,       a satin aka masa aikin farko cikin nasara aka fito da shi.          A ranar da mashkur suka bar naija, Anna takira zubaida ta fessa mata, dan sunje sayayya wani super market, suka had'u  da kawayenta, nan suka gaisa sai ga wani mutumin da matarsa ashe tsohon saurayin shkurah ne, nan mutumin ashe matar tasan shkurah nan kuma, tagan shigowarsu ita da kawayenta,       hararan shkurah tayi, ita kuwa shkurah murmushi tayi,tabi su sai da ta bari matar tayi gaba sannan ta isa wajensa da sauri, tana kiranshi juyawa yayi, cike da mamaki daman shi yaso auren shkurah toh hajiya umaima tasa aka masa kashedi, gurin aikinsa dan saura kaɗan a kore shi, dan dole ya rabu da shkurah amma har ynz yana, sonta.       Juyawa yayi cike da mamaki, yace. "Preety har, kece kuwa ko mafarki nake," fuskarsa ɗauke da mamaki,         Dariya tayi irin na gogaggun yan bariki, tare da juya idanunta, tace. "Na'im baka da kirki, da ban kiraka ba, haka zaka wucce ko da yake kana tare da madam ɗinka ai dole ka manta dani"            tana magana, idanunta nakan,matarsa da take ɗauke da baby, tana tafiya, sai surutu take tq zubawa ta ɗauka ita da shine.          Gaisawa sukayi sosai nan yake faɗa mata, dalilin rabuwsda ita babu shiri, tayi mamaki nan itama ta faɗa masa, ai tabar gidan Umaima, kwana biyu kenam.         Suna tsaka da musayan nombe ta bashi nata har yakira, sai ga matarsa nan ta rufe shkurah, da masifa da bala'i inda take ce mata, karuwa kallon shkurah tayi a nutse tace. "Insha Allah, sai na auri mijinki nan, ne zaki kirani da karuwa da tushe." Dakyar aka rabasu, anan Anna tasan waye shkurah,         Dan haka ranar ta faɗawa, Zubaida kome, har da fita wajen da sukayi,idan hankalinta yayi dubu ya tashi kuka ta zauna yi a ɗaki.            **** Kusan wata guda, kenan Maina yana, fama da ciwon cikin haɗi da aman jinin, sosai dakyar aka tura shi asibiti a Washington, a can ma, sai da yashafe kwana biyar kafin ya haɗu da wasu likitoti har, su biyu ɗaya indian ɗaya kuma china nan, suka dukufa, a nan aka gano an bashi gubane yasha dake asibitin na sojojjin U.s ne nan aka shiga, binciken wanda ya bashi guba,        dakyar aka gano wanda ya bashi ta cctv, nan aka aika, aka kama shi ogansame. Da aka fito da sakamakon, ya nuna maina yana ɗauke da cutarttuka har uku, ga lalacewar da mazakutansa yayi, ga hiv, ciwon sanyi ga ciwon hanta wanda giya ta lalata, kuma sun tabbarta ba zai sake, haihuwa ban dan kugunsa ma ta ɗauke wuta, baki ɗaya.          Yayi dogon jinya har na kusan wata biyu, sannan ya haɗo kayansa bayan anyi masa sallamar bangirma tare da makudan kuɗaɗe,           Dakyar yake tafiya, dan sai da aka samashi wani karfe a baya, tun biyar na yamma ya iso, abuja, fita yayi ya nemi hotel ya sauka, maina yayi rantsuwa kaman, yanda mata suka sa mashi Ciwo, sai yashafawa, kowa dan haka ya shiga niman gidan haya, me kyau nan yasake buɗe sabowar duniya, inda aka shiga tsomawa, kowacce ciwo,     **** Chicago, Alhamdulillah, anyi aiki cikin nasara, amma aikin farko, nabiyu, anyi mata cikin nasara na ukune yake cike da hatsari, kafin ayi aikin har umra ya tafi dan saura sati biyu.         **** A germany, kuwa an sallame su umma dan anyi aiki yayi, kyau dan haka suka dawo inda aka bashi sanda,         ranar da ya dawo gidan ya cika,  da baki yan misau, har yan azare dan har da mommah tazo.          **** Kuka take kaman ana yankar namar jikinta, ta ɗago jajjayen idanunta, tace. "Nana, da karuwa ya tafi fa, a bansan me zanyi nasame zuciyarsa ba, ina mahaukacin sonsa, ya zanyi kenan"        hucci Nana tayi, sannan ta sake, gyara kwanciyarta, tace. "Ehto shima,da gaskiyarsa nayin haka tunda ke baki da, hankali, yanzun ina Y'arki take ?"        jefa mata tambaya tayi, hankalinta kwance, ɗago idanun tayi tana, kallon zubaida ganinta tayi lokaci guda ta kiɗime tare da tashin hankali.         Murmushi, nana tayi sannan tace. "Ke kika, haifeta kuwa, ki banzatar da yarki, shima kin banzatar da shi, kanki kawai kika sani sai jikinki, baki damu da mijinki da y'arki ba, sai shegen son kuɗin jaraba tun wuri, ki shiga hankalinki kafin lokaci ya kure miki, wallahi kishiga hankalinki, kuma idan karuwace ke me hanaki xama, karuwan dan jan hankalinki,"      tass nana, ta wanketa sannan tace maza takoma ɗakinta kafin ta faɗawa Abba.      **** A ɓangaren Bilal da Ubaidatu sun, shirya kansu ynx niman aurenta kawai za'aje nima katagum.    **** Ranar juma'a ya dawo, daga kasa me tsarki,          zama yayi yana shafa, hanunta cike da sonta da kaunarta, tsarinsa ya maida ita, gurin iyayenta cikin hankalinta da nutsuwa, shi yasa ya kawota ayi jinyarta......       Ranar monday aka shiga, da ita aikin karshe me ciki da hatsari rayuwa, ko mutuwa. Yana zaune, can ya mike, haka yayita zirga zirga, a wajen har aka fito da ita,         Sai da tashafe kwana uku, tana barci kafin abinda ya, faru da ita ya shiga, dawowa  brain ɗinta, lokacin duk likitotin suna, kanta a tsaye har da mashkur, a cikinsu. Tundaga yarantarta har zuwa, girmanta, wasu tayi kuka, wasu tayi dariya, sannun hankali, take ganin yanda suke, da mashkur, can tafara kuka, tana girgiza kanta duk wani na'uran da suke kanta suka fara kara, itama ihu take, tana ririke jikinta, sannan a hankali, ta daina kuka, kafin can tasake ihu, A hankali kome ya dawo, mata har rayuwarta na kaduna, da zuwansu nan duk sai da yazo mata,       Can ta fara, kokarin farkawa, amma abin ya faskara, sai ta fara buɗe idanunta sai tasake komawa, kuma haka, na da matukar hatsari dan kome zai iya, lalacewa ko a rasata, duk sun dukufa akanta dan cito ranta,          dafe kanshi yayi yana, kallon ikon Allah, can na na'uran dake har ba numfashi ya tsaya duk suka ɗago a razane, suna kallon computer ɗin wani abu suka ɗauko shima aka shiga dannanwa a kirjinta kaman shocking amma ina har sau uku babu, numfashi,       juyawa, sukayi wajen mashkur  cike da jimami, suka kalle shi, babban cikinsu ya dafa kafaɗarsa, yace. "Muna baka hakuri da rashinta, matarka, ta mut..........." *Ayya shkurah, kwana ya kare* *LUV OLL💋* 3/4/21, 9:47 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆* MAI DAMBU CE _Fanta Alkhairi ga masoyan Qaddaran Rayuwata Ina mugun Sonku irin son so ɗin fisabilillah_💋💜 Insha Allah saura kaɗan, na kammala, *Ina muku, albishir da sabon buk ɗina wanda zan fara 10/November/2018 Only Wattpad kuma Only Matan Aure zallah Yan mata kuyi hkr musamman mutane na na wasup, 😹 na Matan aure zallah buk ɗin kika krnt kekika sani ban taɓa muku rowa ba amma wannan karan nayi muku sabida iyayenku kar suna tukka ina musu warwara, Matsalar Aurenmu Yau.* *Page 18* A haukace, ya bangaje likitan dan ba gama jin ɓaɓɓatunsa ba yayi kanta, a guje yana zuwa bakin gadon ya zuba, gwiwarsa a kasa, ya rike hanunta yana kallon, fuskarta, cike da tashin hankali cIkin raunaniyar murya yace, " Shkurah!!!, me yasa kaddaranmu, yake yawo damune haka,shin ban chachanci zama dake bane, hmm Shkurah ina miki so har cikin zuciyata nasan samu da rashi duk na Allah ne, amma shkurah idan kika tafi meye amfanin sauran rayuwata don Allah ki tashi, ina jin a jikina ke ɗin tawace."           Kukane ya kwace masa, yanayi yana, sumbatu mikewa yayi  ya kifa kanshi, a goshinta hawayensa masu ɗumi, suna sauka akan fuskarta, bae daina, kiranta ba kuma bai dai sumbatu ba.       Kusan mintuna 40 yana, zaune, a wajen kuma bai fasa kuka ba, mika masa wasu takardu akayi ya cika na ɗaukar gawa,     wani mika tayi tare da, jan dogon numfashi, me karfi a firgice yace. "Dr!!!"          A guje suka shigo, dan na'uran da aka saka mata, sun fara, kara, dan basu cire ba,        **** Cikin shashekar kuka ta ɗago red eyes ɗinta tace. "Mommah, watanshi uku kenan babu kira babu text, ai kome nayi masa ban chanchanci wannan irin hukumci ba, da karuwa fa ya bar k'asar nan meye yake bukata,da bani da shi a jikina, da zai fita niman wata karya a waje, mommah don Allah mommah kice wani abu, zan iya mutu idan na rashinshi."   Takarshe maganarta cikin,kuka tana me rike, kanta.         Shiru mommah tayi tana kallonta, cike da takaici da ban haushi dan tasan irin zaman da suke da mashkur, Ubaidatu ce ta gyara zamanta dan ta gama cika fam kiriss take jira ta amaiyar da abinda ke cikinta, kuma ga dama tasameta, cikin ko inkula tafara magana, dacew. "Yanzun banda abinki, ke har zaki ba laifi Yaya dan ya fita da wata, kasar da wata, ehtoh koda yayi haka ai renon Maina ne,hmm ki tashi salim halim, ki koma gidanki, idan ba haka ba wallahi zan kira Abba na faɗa mishi, banda abin kunya Sirrin aurenki, ma bazaki rike ba, har sai kinzo wajen Mahaifiyar mijinki,"            dakatar da ita, Zubaida tayi, rai aɓace tace. "Daman kice, kina bakin ciki da auren yayanki dana kikeyi, ai da nasan da haka, da nace ya aureki, ya share miki hawayenki na rashin mijin da kike fama da, shi idan na ban iya rike sirrin aurena ba, aike kin iya tunda har yanzun a gidan mijinki kike, kuma dan nazo wajen Mahaifiyar Mashkur, dan ina ganin ta isa dashine, amma tunda kin nuna min, bata isa da kuba, ba damuwa, idan kika sake ganina a gidan da niman alfarma, kiyi min abinda kika gadama, banziya wacce taki aurowa,"       suran jakarta tayi tabar gidan, daga mommah har Ubaidatu jikinsu yayi, bala'in sanyi da mamaki, kallon juna suke,       Ajiyar zuciya, mommah ta sauke ranta a ɓace,tana girgiza kanta,            batayi, magana ba matukar tace wani abu kome zai iya dagulewa.       **** Tun bayan dawowarsu,Umma daga jinyar, Alh hammayo, duk lokacin da ta zauna tunanin Shkurah yake damunta, har ta rasa inda zata cusa kanta, dan ko barci take, abu ɗaya, take gani. Haka kawai ta fara, wasi-wasi, a ranta dan har addu'a tayi, sosai amma bata fasa jin shkurah, a ranta ba, duk abin duniya ya dameta, tun mutane gida basu gane halin da take, ciki ba, har sai   da ranar ta, yanki jiki ta faɗi,           A guje akayi asibiti,da ita, cikin tashin hankali dan babu wanda yasan me ya kawo haka.                  Likitar mace ce, akanta, bayan ta gama, saka mata ruwa ta fita, gurinsu Abubarka da bilal, dan sune suka kawota sai Ummi, kallonsu matar tayi, cikin fara tace. "Alhamdulillah, jikinta da sauki jinintane ya hau, amma insha Allah, zuwa anjima zata farka amma don Allah a kiyayye abinda zai ɗaga mata, hankali."    Miqa masu, takardan magani tai, sannan tayi tafiyarta,          kwanakin Umma biyar aka sallameta, jiki da sauki ba laifi sai dai bata fiya son magana bane, sai da shkurah karama, ita kaɗai ce ke tayata hira.       **** A hankali take, buɗe idanunta da suka mata dishi-dishi, yunkurin mikewa tayi, amma tajita gam a jikin abu sake rufe idanunta tayi, da karfi zuciyarta na bugawa, wanda ba kome ya kawo, haka ba, sai jin numfashinsa da kamshin turaren da bazata iya mantawa dashi ba, a rayuwarta juyawa tayi daidai inda yake, ta kalle fuskarsa, zuba masa idanun tayi, a hankali ranta yake ɓaci wanda bata san dalilin haka ba, kokarin mikewa take, ayya yana barcinsa cikin nutsuwa haɗa karfinta tayi waje guda, ta hankaɗeshi. Abinda yasa ya farka kenan, cikin firgici tare da zaro idanunsa waje yana.      Cikin farin ciki, ya isa gareta, yace, "My dear har kin farka, sannun bari na nima miki brush ki wanke bakinki Alhamdulillah."      Watsa masa, wani malalacin kallon tayi me ciki da tsantsan kiyayya, tace. "Kaga malam ina ne nan, ka kawoni wato ku abin kunya a jininku yake, shi yacutar dani, kai kuma ka, ɗaukoni nan ka maidani gurin iyayena kafin na tara maka mutane, na tsani ganinka bana kaunar ganinka, kafita min, a ɗaki idan kuma dan jikina kake bibiyata zo gashi, ai ba wani abin kunya bane a gurinku." Lumshe idanunsa yayi, ba karya,magaggunta sun masa zafi, ji yake kaman ta fashashen ruwan dalma ake, watsa masa murmushi ya sake mata, sannan yace. "Eh baki san, nima abinda nafara bakenan, ai daga zuwanmu nan, ai na ɗanaki yafi sau goma, gaskiya, kina da garɗi tashinki nan ma, da kika ganni amakale dake nagama, danakine gaskiya ina jin kunyarki fa,"         rufe fuskarsa ya shiga yi, bakin ciki da ɓacin raine ya baiyana, karara a face ɗinta, hawayen da take dannewa suka, kuwa ɓalle daga idanunta, bata san lokacinda ta fashe da kuka ba, me ɗaga hankali take ya ruɗe, yazo gurinta ya rike hanunta yana bata hakuri tare da rantse mata wasa yake, kuma ba zai kuma ba, tayi hakuri tureshi tayi, cikin masifa, tace. "Ka maidani gidanmu, nace bana son, ganinka inba haka ba, wallahi zan gudu,"      ɗago kai yayi, yana kallonta mamaki ya rufe shi, yace. "Ok, bari nakira dr ɗin su dubaki  Insha Allah, gobe zamu bar nan zuwa gida kinji."         Ko kallon inda yake batayi ba, tace. "Better"           mamaki fal, ranshi yafita, sai gashi tare da likitotin da suka mata, aiki nan aka shiga dubata, bayan sun gamane, sukace. "Babu, wani matsala zasu same sallama amma sai next wee.."        Ai baikai karshen maganarsa ba, tajefa masa wata uwar harara, wanda ya hana shi karasa harafin karshe, takalleshi ta kalle sunanshi da yake jikin rigarsa tace. "Yau!!!! zan bar asibitin nan, idan kuwa kuka, ki zan gudu kuma idan nafita nace, satone kayi akawoni nan dan ka"          tass ya ɗauketa da mari, ciken zafin rai yace. "Duk abinda zakiyi, ya kare akaina banda kowa, badan nasan wacce tabaki tarbiya ba danace baki dashi, na lura ke zuma ce sai an shaki da wuta,kuma sallama sai next wk kiyi abinda zakiyi."       Aikuwa ɓare baki, tayi ta hau kurma musu ihu, abinda ya ruɗar da drs ɗin kenan take suka, sallamesu hotel ɗin da suka, sauka ya maidasu ɗaki ɗayane, ya kama a madadin biyu,    Tun asibiti take kuka, har suka iso hotel ɗin banza yayi da ita, sannan ya shiga ban ɗaki yayi wanka da alola yafito ɗaure da towel, ɗagowa tayi suka, haɗa idanun runtsa idanunta tayi, ta soka kanta tsakiyar cinyarta tana kuka, kayansa ya ɗauka ya koma banɗakin yasaka sannan yafita, inda yabada oda akawo mata abinci. Kuyi hkr, da wannan kusan typing ba sauki......💋 3/4/21, 9:47 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆 MAI DAMBU CE* Afuwa.......👏 *Page 19* Yanda aka, kawo abinci haka ya dawo yasamu, har ita ɗin, mamakine, ya turnike shi taɓe baki yayi sannan ya shiga bandaki yayo alola, sannan yafito yayi sallah,                 ya jima,akan abin sallar kafin ya tashi inda take yaje ya zauna yana kare mata kallo, lumshe idanunsa yayi, sabida kukan da take yana taɓa zuciyarsa a hankali yakira sunanta, amma ko taɗago kanta asalima sake cusa kanta tayi, ta cigaba da kukanta.       Shiru yayi yacigaba da kallonta, dan ya rasa me zai ce mata, tunda ya lura tana bukatar kukane shi yasa takeyi,             Janyota yayi, a hankali ya rungumeta, sosai tureshi take tana kara kukanta, bakinsa yakai kunnenta yana mata ynda akewa kananun yara idan suna, kuka "seeeeee......"          A hankali yake bubuga bayanta, har tayi shiru cikin nutsuwa, yace mata. "Kinyi sallah kuwa,"      shirun da yaji tayi yasa, ya leka fuskarta idanunta yagani, a rufe taɓata, yayi yace. "Kinyi sallah kuwa? idan bakiyi ba tashi kiyi kar lokaci yatafi."          Mikewa tayi, daga jikinshi ta shiga banɗaki, kafin ta fito ya shimfiɗa mata, abin sallah tana fitowa salla ta gabata, tana idarwa ta kwanta a gurin ko minti biyar batayi ba barci yayi, gaba da ita.        Zama yayi, yasata a gaba yana kallonta cikin nutsuwa, shi kaɗai yasan yanda sonta yake ɗawainiya da shi, ......              Karfe uku, saura kwata na dare ya tasheta dan hudu da rabi zasu bar chicago, har yagama haɗa musu kayansu, mika mata brush yayi taje tawanke bakinta mika masa tayi, karɓa yayi sake mika mata wata doguwar riga yayi, da gyalenta,          A gurguje tasaka, dan taga sai, kallon agogon hanunsa yake, yana kallonta yana son mata magana, amma yasan ba lallai bane ta amsa masa,             jakarsu yafito musu, sannan ya juya, yace. "Bamu da lokaci, in dan ne ki shirya a nutse, zan iya jiranki har iya karshen rayuwata, ba xan gaji ba, kuma bazan damu ba, kuma zanji daɗin haka pls ba dan ni ba, ko dan sonki da kowa gida, ki hanzarta."                Fitowa tayi, bayan t ɗaura gyalenta ɗaukar handbag ɗinta tayi, tafito dan tabashi haushi tashiga tafiya kaman me jin tausayin k'asa, tafiya yayi wajen lifter ya buɗe ganin da gaske tafiya, zaiyi yabarta yasa ta haɗa da gudunta,        tana zuwa, dab dashi yashi itama tabi bayanshi, tunda kofar ta rufekanta, ta koma gefe, ta takure kanta, haɗi da kame jikinta, waje guda ganin haka, yasa yayi banza da ita har suka sauko kasa,         fita sukayi daga, otel ɗin suna waje me taxi tana jiransu, har airport ya kawosu.           Sun jima kafin jirginsu, ya tashi, sai da suka biya ta Ethopoeia, hutun awa biyu sukayi sannan suka sake ɗauko hanya,            **** Karfe goma, nasafe suka sauka a garin kano, wani jirgin ya biya musu, zuwa bauchi, sun iso sha biyu, saura kwata.         Suna isowa, ya kira yaronshi yazo ya ɗaukesu, kallon yaro yayi yace. " Ka kaimu,gwallaga"         tunda suka, iso take share kwalla dake taruwa, a idanunta gashi jikinta yayi mugun sanyi, a haka suka iso unguwarsu har kofar gidansu tunda motar ta tsaya, ta rike hanunsa, cikin kuka tace. "Toh ynz me zance musu, idan nashiga ciki, ina jin tsoron Baba kar yasake korata, don Allah ka kaini wani waje, ina jin tsoro."          Zuba mata idanun yayi, cikin damuwa, dan sai yanzun yayi danasanin tafiya da ita har na tsawon wata uku, batare da sanin iyayensa da matarsa ba, toh idan ya kaita, ciki me zai cewa umma idan ta gansu tare,kar tayi tunanin daman yasan inda take, ya ɓoye mata hura iskar bakinsa yayi, sannan ya cire hanunta, daga rikon da tayi masa,             share mata, kwallar dake fuskarta yayi sannan yace. "Ki nutsu, mu shiga babu abinda zasu miki, kinji ko asalima kullum dake suke kwana dake suke tashi. Idan zan iya faɗa miki kiyarda shine basu san kina, raye ba amma muje kiji da kunnenki."              Tare suka, fito daga motar a hankali ya zagayo, wajenta a hankali ya riko hanunta suka haɗa, hanunwarsu suka sarkafe da juna, kusan atare suka kalli juna.           Shi yake, gaba ita kuma tana baya da sallama suka isa, cikin gidan duk suna tsakar gidan, zare hanunta tayi daga nashi ta koma bayanshi tare da rike rigarsa, shiga cikin gidan yayi,su Ummi da Mama, da Fauziyya, matar Abubakar sai leka bayanshi suke dan cike suke da mamaki kaman, shkurah suka, gani a tare da shi.         Basu tabbatar ba, sai da ya gaishe dasu ummi, inda ya durkusa, nan duk suka mike a tare,          suna salati,  fauziya kuwa, ta cikawa bujenta isa, dan ta gama razana,         Umma ce tayi karfin halin cewa, "Shkurah, kece ? ko watace me kama, dake ?"         jijjiga kanta tayi, cikin kuka, matsawa tayi, gurin Ummi rike hanunta mama tayi suka shiga da ita, har falon Alhaji Hammayo, dan umma tana gurinshi.               Har gaban Alhaji hammayo ta kaita,         mikewa umma tayi, cikin tashin hankali, durkusawa shkurah tayi jikinta har yana rawa,         cikin kuka, tace. "Babana kayi, hakuri karka sake korana, idan na tafi, bansan inda zan sake faɗawa, ba ku yafe min wallahi ba laifina bane, kaddarace ta faɗo min don Allah kayi hakuri"           A hankali umma ta zuba, gwaiwarta a kasa tayi, sujidar godiya kirari takewa, ubangiji kafin tasake kuka, me sauti inda ta tashi tarungume, shkurah Alhaji Hammayo, kuwa shima kuka yake,          ganin haka, mashkur ya juya yayi tafiyarsa zuciyarsa cike take da farin ciki.        Ko da ya isa, gida yasame gidan a hargitse wuccewa ciki yayi, ya rage kanyan jikinshi sannan ya faɗa banɗaki yayo wanka, sannan ya sake kaya marasa, nauyi kwanciya yayi, dan ya gaji sosai.        Hmm, Zubaida nacan ɗaki tana, barcin asara duk ta rame tafita hayacinta,         tun karfe goma take, barci har ynx da yunwan cikinta yasa ta juya, sannun a hankali ta farka, wanke bakinta tayi a banɗaki.        Fita tayi, daga ɗakin kicin tashiga taje nimawa kanta abinda zataci.               Taliya, da manja da yaji, tayi, taci sannan tafito kallon falon tayi, duk yayi kura tsaki tayi, dan tasan laifintane, saunawa ana kawo mata yan aiki,amma suna guduwa, ga aiki amma babu abinci dan dole suke guduwa, bandan ransu nakin aikinba, ga kishin jaraba, dan yar aiki bata isa ganin mashkur ba koda yazo fita koranta ɗaki ake dan karta ganshi😜          Shi yasa yaran basu zama ga tsangwama da hantara.            Sai karfe biyu mashkur ya farka,       dogowar riga, yasaka sanan yatafi masalaci.          Aikan yaronshi, yayi yaje ya sayo masa, abincin dan yasan ba samu zayi ba.        **** A can gwallaga kuwa, kafin wani lokaci, gidan yacika da yan uwan da abokan arziki ana barka da dawowanta,               Abinci ma umma ce ta bata a baki, tsakaninta da mutane sai kuka, dan bata taɓa kawowa a ranta iyayenta zasu neminta haka, ba gashi kowa bata labarin abinda ya faru bayan tafiyarta ake, ......       Bayan kwana, biyu mutane sunyi sauki nan, umma take tambayarta, yanda suka haɗu da mashkur iya abinda tasani ta faɗa mata, suna zaune sai ga kiran Na'im ya shigo nan,     yake mata mita kashe wayar da tayi, na tsawon lokaci, dariya tayi sannan ta faɗa masa ai wayar ce ta ɓata, idan ba haka ba sai suta rigima sun jima sosai faɗa masa, tayi tana bauchi nan, murna ya rufeshi yace mata. "Ina nan zuwa, kuma idan nazo zan nime izinin niman aurenki."         Zuciyarta fess, ta tace. "Haba, dai ai ba yanzun ba sai na kwana biyu dan nayi. kewar gida sosai,"       dariya, yayi sannan yace. "Allah baki isa ba, nida nake so nan da wata gudu, muna tare Wallahi ina zuwa, zan gabatar da kaina"        Sun jima, suna musayar yawun kafin sukayi sallama,    Murmushi Umma tayi, tace. " Auta mashkurne, naji kuna musayan kalamai dashi." Kallon umma dan ta manta da shi, a shafinsa ma girgiza kai tayi, tace. "Wani ne, a kaduna, Na'im sunanshi, shine zaizo niman izinin a wajenku." "Me kike nufi, Auta mashkur ɗin fa, " "Umma ni bana, sonshi wallahi kuma ai taimako yayi, dane naso shi, amma yanzun ina son na'im yayi hakuri kawai ya nemi wata, da mata da yawa a garin bauchi bani ɗaya bace mace..."          "Shkurah, anya kinsan me ake nufi da hallaci kuwa, kinsan abinda kike shirin aikatawa, kuwa, wannan shine Batulci, baki san me ake kira da adalci ba."     Allah sarki duk wannan maganar dasuke yana kofar shiga falon duk abinda suke faɗa akan kunnenshi be taɓa jin ciwon ace ba'a sonshi ba, sai yau kalmar bana sonshi da take yayi, masa zafi jin sabom tsanar Maina yayi a ranshi juyawa yayi, ya bar gidan. Ran umma ba karamin ɓaci yayi,ba dan haka shiru tayi, tana kallon shkurah, cikin sigar lallashi tace. "Uwata, kinga mashkur ɗan yar uwatace, don Allah karki min haka ki amince ki aureshi zaki so shi sosai kinji, ki tayani rufa min asirinki ki amince da soyayyarsa."            Kallon umma tayi, cikin nutsuwa tace. "Umma kigane mana, nifa bana sonsh...."        Ayi hakuri Dearie's💋 3/4/21, 9:47 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆* _Husna Kamshi, ga wannan shafin kyautane nabawa yan grp ɗinki, bana bukatar godiyarsu Soyayyar dasukewa buk ɗin ma ya wadatar dani ina musu fatan alkhairi_💕💝 *Phatima zahra, na grp ɗin farida sweery ina jin daɗin comments ɗinki keda sauran yan grp gsky jiya naji daɗin comments ɗinku nagode sosai*💋 *page 20* Bata kai ayar maganarta ba, umma ta kafceta da mari, irin fayau ɗin nan(😹)       tana kan kujera yaseen sai da ta dunguro, sabida karfin mari.           Batayi ihu ba, kuma babu alaman kuka daga idanunta hanunta ɗaya yana rike, da kumatunta,         Idanun umma, sun kaɗa girgiza kafatan take cikin kunar rai, tace. "Amma wallahi kin cika butulu, mara imani, har kina da bakin cewa baki son mashkur toh bari na faɗa miki abinda baki sani, mashkur shine kaɗai wanda zai aureki batare da, ya miki gori ko wani kallo ba, shine kaɗai zai rikeki ba tare yaji ko ɗar akanki ba, wallahi na rantse miki da Allah bazaki taɓa auran nagartaccen mutum irin mashkur ba, Allah yabaki sa'a. shine abinda zance miki."       Tana gama faɗin haka tabar falon baki ɗaya ranta na mata, zafi da abinda shkurah tafaɗa mata,        batayi kuka ba sai da umma tabar falon sannan ta fashe da kuka, zuciyarta cike da haushin mashkur da alkawarin karta masa rashin mutunci idan ya kuskura yazo gidan,         **** A gefe guda, kuwa har ankai sadakin Bilal, saura yan kwanaki a tabbatar da aure.            Tunda mashkur yaji abinda shkurah tace akanshi bai sake zuwa gidan ba, karshe tura drvnsa yayi ya ɗauko masa shkurah, ta musu kwana biyu tana gama kwanakinta, yasa aka maida ita.        Aiyuka suka sha kanshi, haka ya rage masa zafin da yake ji, gefe ɗaya ga zuby itama tana nata rashin hankali, har addu'a yake Allah yasa a turashi wani waje ko zai huta, da damuwar da take addabarsa. ..... Kaman yanda,na'im yace aka kuwa ya kasance yazo tun daga kaduna, kuma yasame Alhaji hammayo da maganar niman auren shkurah, shiru yayi kafin yace. "Kasan bata jima da dawowa garemu ba, kayi hakuri idan an kwana biyu zan nimeka," godiya yayi sannan yayi musu sallama tare, da alkhairi        sun karɓane, da kar yayi wani tunani,        Kwanansa ɗaya, a bauchi ya koma kaduna. Bayan tafiyarsa Alhaji hammayo ya tara yaransa baki shiru yayi yana kallon shkurah sauke nauyayyar numfashi yayi a hankali, yayinda yasa hanunsa na dama yana sosa goshinsa yace. "Zainab, kece kika turo wannan yaron da yazo wajenki ?."          Jefa mata tambaya, yayi cikinson jin me zatace, duk yan falon suka mai da idanunsu kanta, suna son suje me zatace.      Sunkuyar da kanta tayi, tace. "Eh baba,"          "Toh gashi ni, har na bada aurenki ga Mashkur kice baki sani, yakenan."           Bakinta narawa, tace. "Baba kayi, hakuri don Allah ni bana sonshi kawai kubani wanda nakeso." Rufe bakinta tayi, dan tana gudun kar wani ya muje mata shi,            A fusace umma tayo kanta zata rufeta da duka, "Habiba!!! karki taɓata, lokacin yanzun na gyara kuskurene ba na yanke hukunci cikin gaggawa ba, Allah yaga zuciyata mashkur naso ya aureki amma tunda kince a'a ba damuwa ubangiji ya tabbatar da alkhairi.       Cikin hasala umma tace, "Nagode da abinda kika min, Shkurah, ni kika kalli idanuna kikace baki son mashkur ko, yayi miki kyau Allah ya baku zaman lafiya, amma ga gargaɗina karki kuma tako inda nake karki kuma kirana da mahaifiyarki, da ina da wata yar wallahi da na bashi amma ba damuwa,"          tana gama faɗan haka, tafi tabar musu falon kuka take babu wanda ya kulata karshe ma barin falon sukayi, daga ita sai Alhaji hammayo, murmushi yayi sannan yace. "Tashi kishiga, kiyi kokarin ganin kin bata hakuri, yaron yana da kirkine shi yasa ta ɗauki fushi, bakiga har yarsa ya sawa sunanki, sannan ya ɗauki yarsa yabata, duk sabida ke, shin irin wannan mutumin me yadace asaka masa da shi ?"          ɗago jajayen idanunta tayi, a hankali tana zubda kwalla masu zafi tace. "Baba yayi kokari, amma kayi hakuri bana sonshine yaushe zan faɗawa Na'im kana nimansa."           Kallon mamaki yake wato, tafiyarta nan amadadin tayi hankali da nutsuwa a,a sai ma wani kafirin taurin kai da tazo da shi hararanta yayi, tun kafin ya daka mata, tsawa tabar falon da gudu, **** Weekend.... Zaune yake kasa ya ɗaura kanshi, akan cinyar mommah, yayi limo kaman bashi ba, duk ya rame sai uwar hanci da yakara fitowa,         Shafa kanshi take, a hankali tace. "Mashkur meke faruwa ne ? na ganka haka, hmmm gwara da kazo ina kaje wata uku da suka wucce, matarka hankalinta ya tashi kaman mahauciya haka ta koma, kuma ance ba kai kaɗai kayi tafiyar ba har da mace kuka tafi, meye ma'anar haka Son yaushe kasoma niman mata abinda bakayi ba tuntuni sai yanzun da ka fara tara iyali idan aure kake bukata wallahi zan tsaya maka kayi, amma da niman mata kanajina ko."          Gyaɗa mata, kai yayi cikin damuwa yana son faɗa mata, amma yasan mommah da iya  bugan cikin mutum,  shiru yayi, ya cigaba da lumshe idanunsa.         Da zai tafine suka keɓe da Ubaida sun jima sosai suna bawa juna shawara kafin ya bar azare.        **** Bayan sati biyu, Iyayen na'im sun zo daga kaduna har an tsayar da ranar wanda yazo dai dai danasu bilal,       A wannan lokacin saura kiris ya rage mashkur yayi hatsari, karshe dakatar dashi akayi daga aiki.        Dawowa gida yayi ya zauna, sam yanzun be wani damu da cigaba, ba dan beki a koreshi aikinshi ba, tunda yarasa shkurah sam baya jin zafin duk wani abinda zai rasa dan kallon abun yake mara muhimmaci.               A bangaren umma kuwa, taki faɗawa kowa a danginta, shiru tayi gefe guda ruwan wulakancin da takewa shkurah ita da yan uwan shkurah, sai da Alhaji hammayo yayi musu, magana akan fita harkan shkurah dasukayi dan dole suka, shiga hidimarta.         Abokan Na'im da Y'anuwansa suka, sakashi a gaba da suyi pre-wedding pic  haka ya tsallake ayukarshi yazo sukayi an wanke wasu, yayinda aka tura masa wasu a waya, gida ya dawo da ita washe gari ya koma kaduna,         *Fitana wutar dajice* Tunda ya isa kaduna, yan uwansa suka shiga tura ahotuna a wayarsu suna ɗaurawa a Whtsp da Face buk, tare da ranar bikin, Wata kanwar Na'im haɗa hoton tayi, ta saka musu wanka da akayi, musu ta ɗaura a you tube.          Kafin wani lokaci, har amfara mata, comments da fatan alkhairi.       Cikin awa ɗaya zuwa biyu, har kusan mutane sama da dubu goma, sun kalli vidio,         ....... Maina.... Fitowarsa kenan, daga ban ɗaki, yayi yar kiba kaman bashi ba, dan ya tafi har india inda aka sake duba masa, bayanshi wata ɗaya da yawucce kuma anyi dace sun bashi magani sosai yake, buga iskancinsa son ranshi.              Daga shi, sai gajeran wando, ipad ɗinsa ya ɗauka yashiga duba median da you tube ya fara dan yaga sakonnin dan har channels yake dasu na batsa,          Ganin vidion su shkurah yayi, ya buɗe jefar da ipad ɗin yayi, cike da tsoro can kuma ya ɗauko kare mata kallo yayi da sauri ya sauko ya fara haɗa kayanshi, sake maida vidion yayi daga farko, nan yaga inda za'ayi kamu da waleema,           Murmushi yayi yace. "Masoyiyata ganinan zuwa gareki." Fashewa yayi da dariya.        **** Ranar laraba, sukayi lalle ita da kawayenta cike da jin daɗi.     Ranar alhamis kuwa kamu aka tafi, dan kusan motartace ta karshe, har sun isa cikin inda za'a fara ga abokan ango zasu shiga gurin, kawai sukaji amfara harbin iska cak tsaya, duk mutane gurin kowa ya gudu.        Fitowa yayi daga motarsa sannan ya kalle yaran da ya ɗauko haya wasu karti dasu yace. "Muje ku ɗauketa, kusa min ita  A mota."           Ashe tun fitowarsa tasuma a tsaye, basu lura da haka ba, sai da suka ɗauketa suka sannan suka lura.          Gurin na'im yaje, dafa na'im yayi a kafaɗa, yace. "Kayi rawan kai,fa amma ka manta da ita tunda kaga agabanka na ɗauketa, ka koma garinku, dan baka isa kwaceta ba, haka ma wanda ya bar maka ita be isa ba,inda kuma yana da zuciya, kace maina yace yazo tsallaken ruwan gubi dam, kace yazo ina jiranshi."        Komawa motar yayi suka, ɗauki hanya kaman mahaukata.          Bayan tafiyarsune mutane suka fara, dawowa nan aka tambayi na'im ina take faɗa musu abinda Maina yace yayi sannan ya kalle fatima, yace. "Auntymu daman akwai wanda yake niman Shkurah ne bayan ni." "Eh Cousin brodan mune, Mashkur,"              Tace masa,        "Toh kuwa wannan sakon nashine, ina yake."             Kafin minti talatin Yan uwan da abokan arziki, suka zo nan aka cikin tashin hankali, umma tazo gurin Allah sarki faɗan irin tashin hankali da take ciki ɓata bakine. ...... Tunda bilal ya bashi Iv ɗaurin aure, ya ajiye a gabashi tunda baya zuwa ko ina, yau baki ɗaya yake jinshi dabam, ga faɗuwar gaba, So yake ya tafi, azare, ɗaurin auren Ubaida da Bilal amma yakasa tashi karan wayarshi ce ta dame shi, ɗauka yayi yaga umma. Ya kara a kunensa, cikin kuka tace. "Mashkur, yazo ya ɗauke min Shkurah,"             Be karasa, ji ba ya suri wayarshi sai gidansu shkurah, nan ake faɗa masa abinda ya faru jikinshi har rawa yake idanunshi sunyi wani irin ja, kirane ya shigo wayarshi be duba ba ya ɗauka dariya maina yayi sosai sannan yace. "Kazo da keke napep awala, yara zasuzo ɗaukarka, karka manta kai jami'in tsorone nima kuma haka, dan nayi aiki a inda sukafi naija kwarewa, ko yaya kayi motsi akan idanuna yake dan akewaye da kai yarana suna bibiyarka, kuskure daya zakayi tabbas zan kashe shkurah ta mutu kowa ya huta."           Kashe kiran yayi cikin tashin hankali, ya juya zuba musu ido yayi sannan yace. "Muna cikin tsaka me wuya, amma bari nagani Abubakar zan tafi inda suke kaikuma zaka jona wayarka akwai wani agogona, a cikin mota tana amfani da track devicene, duk inda muke zaku iya samun,code nomber tashine, (9yo8ea) kashigar cikin computer ɗinka zakuga inda muke koda a cikin karkashin ruwane,,,,,,,,," kallon umma yayi yanda take zuba kwalla ya je har kusa da ita, ya durkusa yace. "Koda ni ban dawo ba shkurah zata dawo cikin koshin lafiya, umma na baki  shkurah karama." Juyawa yayi, wajen Na'im yace. "Ka kula min, da Shkurah idan ka aureta, dan sarauniyace"       Daukar shkurah karama, yayi ya sumbaci goshinta sannan yafita dan........ 😹😹😹 I like yanda Oga maina yake kafta rahin mutunci fa. 3/4/21, 9:47 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆* MAI DAMBU CE *Mashkur da Shkurah, bansan waye a cikinsu yafi shan wahala ba, amma kulara da yanda labarin yake tsakaninsu inda har mashkur zai iya hakuri ya sadaukar da farin cikinshi ga shkurah, toh a wannan zagayen me Shkurah zatayi dan mashkur*👌 *Page 21* Kifa kanshi yayi akan sitiyerin motar cike da tashin hankali, dafa kirjinshi yayi wanda yake barazanar tarwatsewa,      ɗago kanshi yayi idanunshi sunyi mugun ja, tada motar yayi, cikin azama, yabata wani mugun wuta cikin kwarewa yake gudu. Yana wucce(G.g.bauchi) ya lura da motar da yake bin bayanshi kafin ya isa, Awala hotel son sha gabanshi taka birki yayi kaman antsila, da mugun sauri suka, fito basu bari ya buɗe motar ba, suka fasa glass kofar motar, suka fito da shi suka jefashi a motarsu kiran sienna suka fice a guje. *.......* A police headquarter, haɗa track device ɗinsukayi cikin second sai ga, abin yana point ɗin inda suke duk inda suka bi yana nunawa musu,take aka cika mota da yan sanda da Na'im da Abubakar suka, tafi. ...... Ruwan sanyi kalau, ya watsa mata wani ajiyar zuciya tayi ta buɗe idanunta sai akan maina,        hawaye masu zafi suka sauko mata daga idanunta, cikin rawan murya ta ɗago kai tace. "Me kake bukata, kuma a rayuwata me yasa bazaka barni haka ba, me yasa bazaka barni na karasa sauran rayuwata a haka ba, Maina kabarni hakw don Allah."        Wani kukane me cin raine ya kwace mata,      Janyo kujeransa yayi, zuwa gabanta ya zauna dab da dab da ita, yatsar hanunsa yasaka akan lips ɗinshi, yace. "Shhhhh, kiyi shiru ya isa haka, nima sonki nake shi yasa nazo a wargaza auren, ina son ki haifa min kyawawan yara masu kama, dake kinga ni bazan cutar dake ba, ga Yarana a nan idan wanca sha-sha-shan yazo sai yazama waliyina ke kuma wani daga cikin yarana yazama naki, idan kuma kika ce a'a" juyawa yayi         yakalli wani kwai wuta, sannan ya maida kanshi gareta, tana kallonshi jikinta na rawa, cikin idanunta ya kalla sannan ya ɗaga hanunshi kafin ta kalle inda ya saita hanunshi sai karan harbi taji ba karamin razana tayi ba, rike kanta tayi cikin tashin hankali tana kuka, "Idan kika kuskura kika ce bazaki aureni ba, haka zan fasa kan wanca banza i don't care, kin fahimceni ko"         ɗago kai, tayi cikin rashin kunya tayi dariya, tace. "Kayi kuskure Allah, daga kai har shi baku gabana, dan jirgin da ya kwasoku bansan shi ba, balle kuma wai,"       dariya yayi sosai, kafin ya kalle ɗaya daga cikin yaranshi yace. " ɗauko sillytap karufe mata baki, kince baki damu dashi bako, ok bari mugani idan da gaskene, kurefe mata baki sannan ku ɗaureta akan kujeran, mu zuba ido mugani."   *.......* Suna shigowa, gubi dam daman da jirgin ruwansu suna zuwa suka fito da shi, aka sakashi take suka tada inji, Tafiya a cikin ruwa, cikin minti 30 suka iso wajen ingiza keyar shi har cikin wajen, daga nesa ya hangota, tana ganinshi ta fara girgiza kanta, cikin saurin tana nuna masa bayanshi dakanta, tana kuka har da bubuga, kujeran da take tana kuka.        Kafin ya iso gurinta, duka aka sake masa akeyarshi wanda yaja, yayi mugun faɗuwa jini nafita ta bakinshi da hanci, rike kanshi yayi cikin azabar zafin da yake ji kaman kanshi zai cire,          Sillytap ɗin maina yacire yana dariya, kuka take tare da ihu,        "Maina wallahi wutarka, daban take kai devil ne, acikinsu kai ogan shaiɗanune Wallahi sai kayi mutuwar wulakqnci" take faɗa masa.        Murmushi yayi, rike da karfe da yabugawa, Mashkur yana kallonta, ɗagawa yayi zai maka masa tace. "Don girman ubangijin karka taɓashi ka barshi haka, maina kana tunanin mutuwa kuwa, Maina mashkur bai deserve kake mashi ba, Maina zokayi abinda zakayi min don Allah karka taɓashi."        Cikin kuka take, maganar tana bubuga, kujeranta.         Dakyar mashkur yake iya buɗe idanunshi, maina natsaye akanshi ɗaura masa kafa yayi akan kafaɗar mashkur,           dariya maina yake yana kallon shkurah yace. "Hhhhhh, kekika ce baki son mashkur yanzun kuma kice min, kar na dakeshi, toh faɗa min, kina sona,"         saka kafarshi yayi ya duke fuskar mashkur.       "Maina ban sani ba, nidai kabarshi kawai ko ina sonshi ko bana sonshi, ɗan uwanane kuma kaima ɗan uwankane maina kana da imani kuwa, da kana dashi ba zaka taɓa dukan mashkur ba na amince ina sonka kabarshi don Allah." "Ina ai mutuwa itace, abinda yadace dashi,"       ɗago kwalar rigar mashkur yayi, yace. "Kalla akan idanunka, zan sake mai-maita abinda nayi mata shekara huɗu da suka wucce, sannan na harbeku baki ɗaya,"       tunkuɗe mashkur yayi ya faɗi,             Gurin shkurah yaje ya kifata da mari biyu sai da ta faɗi kasa sannan ya ɗagota, yashiga kunce mata ɗaurin da yasa aka mata,     A gefen mashkur agogon hanunshi ya duba, sannan ya fara kokarin mikewa, dakyar ya durkusa akan gwiwarsa, sannan ya mike, haka yayi dai dai da kunce ɗaurin da maina yasa aka mata, tureshi tayi da gudu taje gurin mashkur,              Cikin tsananin fusata, maina ya mike ya suri bindigar jikinsa yasaita da niyar harbin mashkur, sai a kafaɗar shkurah har sau biyu,          Ajiyar zuciya tayi ta zube a jikin mashkur,          Ganin yasaɓa saiti yasake ɗaukar karfen da ya bugawa, mashkur ya tunkaresu gadan-gadan yaɗaga, ashe akwai wayar wuta wacce ba'a rufe bakinta ba, aikuwa ya haɗu da karfen k'am ya k'ame, wuta tana wasan kura da shi. (Yau kam naga masu farin ciki irinsu Aunty dada nasari Sadiya zabura, Mommy sayyed Asma'u da sauranku ni natafi zaman jinya maina)😹😹        Allah sarki, ture kan shkurah mashkur yayi, ya shiga niman abinda zai taimakawa maina da gudu ya isa gurin kujeran da ya ɗaure shkurah, ya maka mashi ya faɗi can gefe guda yana, fizge fisgi,         Karan harbi mashkur yayi ya kwanta sabida bullet yana shigowa har cikin wajen,  a waje kuwa, cikin sa'a yan sanda suka kashe yaran maina, dan sunki a kamasu saima buɗe musu wuta da sukayi dole yasa akayi musayan wuta, tsakaninsu. Wasu yansanda suna waje,Na'im tare da Abubakar suka shiga, cikin da wasu yan sanda ganin mashkur sukayi ta ɗauko shkurah a hanunshi dan bata numfashi, haɗa hanya yake da sauri na'im ya isa zai karɓeta ɗago kai mashkur yayi ya kalleshi, ya kuma kalleta, sai ya mika masa ita,            Na'im na amsarta shi kuma, ya nemi faɗuwa Abubakar da, wani ɗan sanda suka rikeshi aka fito dasu sai satar kallon na'im yake, sau biyu dai na'im yana kamashi, haka da ya gani yasa jikinshi yayi matukar sanyi,         sakasu akayi a jirgi, sannan aka haɗa maina da yaranshi waje guda, har lokacin bai bar fizga ba.           Dole aka bar wasu a gurin suka tawo dasu mashkur, ana tsallaka ruwa aka sakasu a mota, sai T.h,       Sannan aka koma, kwaso su maina, *.......* Abubakarne yakira umma, ya faɗa musu kafin wani lokaci asibiti, ya cika da yan uwa, da abokan arziki, Allah sarki umma bata nemi shkurah ɗakin Mashkur taje ta zauna, inda kusan manyan likitotine aksnshi.          Tabbas mashkur ya daku, dan tattaunawar da likitotin suketayi kenan akanshi, sun kwashi awa uku, kafin suka fito suna magana,         Umma na ganinsu ta mike idanunta dab da kwalla tace. "Zan iya ganin yarona kuwa"       "Eh madam amma don Allah banda hayaniya dan ana son ya wuta," suka ce mata, dasaurinta tashiga, tasame shi yana barci zama tayi a gurinshi, Ayya maina, an kawo shi, nan dai sukayita kokarin ganin, ya dawo amma ina, saukin sai a hankali 😂😂😂😂😂😂😂😇 Allah idanuna yake hanani dogon typing, Amma insha Allah kome ya kusan kammala Team ɗin Maina Shkurah ina gaisheku tare da Team Mashkura ina muku fatan alkhairi ana tare. _Wata tace Kamata yayi nasaka Love and touching heart story karkuyi tunanin karanbanine a'a gyara aka min shi yasa na antayo muku.💋_ 3/4/21, 9:48 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆* *LOVE AND TOUCHING HEART STORY* MAI DAMBU CE* *Page 22* "Na'im zan baka shawara a matsayina na abokinka, idan zaka iya kahakura da shkurah Allah ba matarka bace, ka dubi ƴanda ya bada rayuwarshi dan nata, kai koni akace nayi wannan kasadar Allah ba zanyi ba, dan akwai mata da yawa a duniya karewa ma ba ahaifi uwar watq ba shawara kayi hkr ka bar mishi ita." inji faruq kenan abokin na'im,       Shiru na'im yayi, yana nazarin maganar Faruq, ɗago kai yayi cikin karfin hali yace. "A'a ni bazan barmashi ita ba har sai naji daga bakin shkurah shin meye ya shiga tsakaninsu haka da taki aurenshi."        Dariya faruq yayi, kafin yace. "My guy karka wahalar da kanka, ka janye kawai shine gaskiya, amma tunda kace haka ina jiranka, malam majun."       Sun daɗe suna tattaunawa, akan abinda ya faru.         Shkurah kan dakyar aka cire mata bullet ɗin, dan ji jiki sosai sai kusan asuba ta farka tana rarra raba idanunta, a ɗakin da take Aisha ce ta matso kusa da ita tace. "Sannun ya jikin ina ke miki, ciwo." "Adda ina mashkur yake?"       tana kokarin mikewa daga kwanciyar datake, shiru Aisha tayi kafin tace. "Meƴe matsalarki dashi, tunda hankalinki ya kwanta sabida ke, ya rasa..."          "Isa!!! haka barni da ciwon dake damuna, karki kara min wani akai..." tana gama faɗan haka tajuyar da kanta gefe ta fashe da kuka, mara sauti ita kaɗai tasan halin da take ciki,     har gari ya waye, bata daina kuka ba, shigowan Na'im ta haɗiye kukanta kallonta yayi cikin nutsuwa yace. "Preety kukan me kike? ko kinji wani abu yasame mashkur ne, da kike kuka."        D'ago idanunta tayi takalle shi, sannan ta aro dariyar dole akan fuskarta tace. "Haba ina, ruwana da wani can, kawai hannuna ne ya dameni da zafi yasa nake kuka, amma babu kukan da nayiwa wani kato."     Kallon cikin idanunta yayi, abinda bakinta yake faɗa daban, wanda idanunta suke faɗa dabam, murmushin yake yayi kafin yace. "Ai kuwa, naji labari mara daɗi akan ciwon da yaji,dan likitoti sunce yasame matsala akanshi brain ɗinshi ya taɓu bazai wani jima zai mutu, kuma hankalina zai kwanta dan bani da wanda zai damar min mata a tunani." A tsorace ta ɗago kanta, bakinta na rawa kansan wanda akace kuwa, mashkur ko maina, waye ya same matsala a brain ɗinshi."         "Ooo maina nake nufi ba mashkur ba, kinsan sunan sune kusan iri ɗayane amma ya naga kin damu daga maganar mashkur, ko kina sonshine na janye."         Tsareta yayi da idanun, ɓata rai tayi cike da borin kunya tace. "Ban gane ba, mana zargina ne idan da ina sonshi da tuntuni ina gidanshi, bana son haka karka manta ɗan uwanane, da kake wannan maganar." "Kenan kina sonshi? kike kokarin ɓoye emotion ɗinki akanshi Shkurah ki fada min me ya rabaki da shi, yanzun kuma NA hango sonshi a cikin idanunki ni mutum ne meson adalci idan kika min wallahi ashirye nake namiki, common fada min"        D'ago kanta tayi duk kokarinta da taboye hawayenta amma ta gaza hanasu saukowa, a hankali tashiga bashi labarinsu.          Har izuwa yanzun, jinjina kai yayi kafin yace. "Hmm, Allah yasa mu dace zan tafi, kinsan gobe za'a ɗaura auren anso ɗagawa nace ayi haka muje ki karasa jinyarki agidana, da fatan banyi garaje ba."      Girgiza masa kai tayi alamun a'a, yana fita ta fashe da kuka, tarasa meke damunta sai zuciyarta babu daɗi. *........* Ta bangaren Mashkur da jikinshi da sauki sosai dan har ya tashi kuma, umma ce a wajenshi ya ɗan sake kaɗan sunyi hira jefe jeje,   Can umma ta kalle shi, cikin nutsuwa tace. "Ka faɗawa Kausar kuwa, baka da lafiya, naga matarka ma batazo ba ko tana can azare ne," dariya yayi yace. "Umma kina son mommah ta birkice kenan kawai a barta idan nasamd sauki, zan faɗa mata."          "Toh shi kenan, Allah yabaka lafiya." *.......* Washi gari....... A can gida shirin ɗaurin aure ake, amma asibiti ba haka abun yake ba dan daga shkurah har mashkur, babu wanda ya runtsa kowa da nashi fargaban.         Abubakarne yazo ya canza umma, dan ta koma gida, yana zaune sai surutu yake, mashkur ya sunkuyar da kanshi baya uhh baya hmm,  karfe sha ɗaya dai rabi aka ɗaura auren, kiran Abubakar umma tayi ta faɗa mashi, ajiyar zuciya yasauke tare da cewa. "Ubangiji ya basu zaman lafiya, da zuri'a ɗayyiba,Allah yasa karshen wahalarsu kenan"       addu'a sosai yayi sannan ya katse kiran ya kalle mashkur, wanda ake wayar agabanshi, tsare abubakar yayi da idanun alamun tamvaya, dariya abubakar yayi, yace. "An ɗaura aurensu shkurah ne"           lumshe idanunshi yayi, kafin yace. "Allah ya bada zaman lafiya," daga haka be sake magana ba, sai ma rufe idanunshi da yayi, dan zuciyarshi ta mashi nauyi, tankar a ɗaura masa dutsen warinji.   *........* Hankalin mommah a kashe har gida biu,ga jama'a da suka cika gidan, ga kuma rashin ganin mashkur, ɗaurewa take amma ta gama sarewa da zuwanshi..       Mika mata waya, Zuhra tayi tace. "Gashi Umman bauchi take kiranki,"           Karɓa tayi cike da damuwa, tace. "Habiba, ya naku jama'a da fatan an ɗaura cikin kwanciyar hankali," "Alhamadulillah, da fatan kuma haka, daman nakirakine na faɗa miki an ɗaura auren autarki da yarona, don Allag karki hanasu cikar muradin yaronane don Allah ki samusu albarka," dariya mommah tayi kafin tace. "Allah yayi musu albarka amna idan yan kawo amarya sunzo ki haɗasu, akawo min ita bari na sanar da cikin gida."      kashe wayar tayi, ta aika cikin gidan wato fada, nan akaje aka faɗawa sarki hussain yayi murna sosai, sannan ya tura cikin gida aka faɗa,       Lokacin da zubaida taji maganar auren mashkur haukane batayi ba dan gigicewa tayi tana kuka da ihu. *.......*   A bauchi kuwa abinda, ya faru shine. Bayan na'im ya bar asibiti yaje yasame faruq ya faɗa masa yanda sukayi da Shkurah kwarin gwiwa faruq ya bashi da ya hakura da ita,        Shine da akazo ɗaurin aure kawunshi da kanin babanshi, suka nimawa mashkur auren shkurah a madadin Na'im abin ya bawa kowa mamaki,  ansa aure da kai an ɗaura da wani mutane da yawa sun saka mashi albarka, da yashiga gurin umma kuwa gaza ɓoye kukanta tayi sai da hawayenta ya zuba, tayi masa godiya sosai. Asibiti ya tawo, shi da faruq suka shiga gaisawa sukayi, sannan ya zauna a bakin gadon yana kallon mashkur, gani yayi ya ɓata rai yayi ciki-ciki da fuska, dariyar da na'im yake dannewa ne yafito,         dafa kafaɗar mashkur yayi, yace. "Kalmar ina sonki ko nace (I love you) word ne masu sauki faɗawa, amma ayukarsu ba kowa yake iyawa ba, sai zaɓaɓe, naga finafinai na karanta novel da hikayoyi akan So, amma banga wanda yayiwa so Bauta kaman kai, ka sadaukar da rayƴuwarka dan Soyayyarka, ko laila majnun, da romeo da julient kashe kansu sukayi, akan so kai kuma, soyayyar kabawa rayuwarka bazan ɓoye maka ba, ko a wasa bazanyi abinda kayi balle a zahirance, kai masoyine na haka kika, dan haka nabar maka lailarka majnun, dan dakai tadace ba dani ba, sai kasake fiskarka dan tunda nashigo kake, hararata, sai kayi hakuri da rayuwa nadai bar maka matarka, indan mutum baeyi dagaske ba, tabbas zaka iya kai mashi nauhi...."         Dariya suka saka, dukkansu, ɗago kai mashkur yayi, ya ma rasa tacewa  sunkuyar da kanshi yayi. 💋💋💋💋 Nima narasa abin cewa dan wannan irin Sadaukarwa haka..... 3/4/21, 9:48 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆*   '''LOVE AND TOUCHING HEART''' MAI DAMBU CE *Page 23* A can azare kuwa, banda tashin hankali babu abinda Zubaida take, a ranar Abba ya korota,  tabiyo an kawo amarya taci, alwashin sai taga bayan amaryan da mashkur ya aura. Da wannan tunanin take har suka iso bauchi abin dariya bata san nan gidan amaryarta ba ita ubaidatu tasani amma bata faɗa mata ba, a daren akaita gida a bakin yaranshi tasamu labarin abinda yasame, shi a ruɗe ta nufi asibiti. *.......* "Basan ta inda zanyi maka godiya ba, amma zan iya cewa ka ceto rayuwatane dan nasan idan narasata toh narasa farin cikina kenan dan zan rayune amma ruhina da zuciyana suna mace, itace masarafar rayuwata, Idan baxaka damu ba, nabaka kanwata zuhra, saura shekara ɗaya ta gama jami'a amma bazan maka dole ba, idan bata maka ba zaka iya faɗa min nagode." yace masa,       "Wai waneni, ince bata min ba wallahi farkon ganina dakai ban zata kana jin hausa ba, sai da na lura har da zane kake dashi, a fuska da kuma yanda kake hausa yasa na yarda bahaushene kai, Ai a tunanina baindiye ne ko balarabe, Allah ina sonta koda bata kai kyau ba, balle nasan zata fika kyau."       Zaro idanun Abubakar yayi, cikin mamaki irin na wasa, sannan ya ɓata fuskarshi yace. "An fasa, dan nine yake sonta kawai ka sadaukar min da ita shi yafi, dan naga yanda kakewa sirikinka babu ɗa'a nikuwa zanyi ɗa'a da biyayya idan aka naɗaka sarkin katagum a bani sarautar, sirikin sarkin katagum,"       Fillon dake kusa da mashkur ya ɗauka ya wurga, musu yayi fuskarshi ɗauke da kasaitacciyar murmushi,             wacce ta karawa fuskarsa kyau duk da kasumbar da yatara, nurse ce tashigo duba, shi taga yanda yake murmushi, take love bird ya sureta😹          gyara murya tayi, tashiga ciki nan ta shiga dubashi tana satar kallonshi, har ta gama tafito sai cizon yatsa take ina ma itace tasame Gentle guy irin wannan.           Mikewa na'im yayi ya mika, masa hanun yace. "Toh bako zaiyi halinsa, inaha Allah nan da wata me zuwa zanzo mu dai daita da ita, inyaso sai ku manya kushiga cikin zance na barku lafiya a kula da amarya dan akwai ciwo a jikinta, sai mun sake zuwa walimar sunan Insha Allah."        Dariya sukayi, cike da farin ciki da annashuwa suka rabu,            Sun dan taba,hira da abubakar sannan suka fita zuwa d'akin da maina yake,duk ya cika dakin da wari da d'auyi sai da suka rufe hancinsu wai ma, akwai masu kula dashi, kare masa kallo mashkur yayi cikin tashin hankali da tsoro, ganin yanda take finciko naman gabansa yana ci kuka mashkur yake wiwi cikin tashin hankali, nan ya shiga gyara masa kwanciya,  cikin muryan kuka mashkur yace. “Kaga abinda kowa yake, nuna maka illar zina ga abinda yasameka, yanzun da wani idanun zan kalle Abba nace masa ga halin da kake ciki fisabilillahi kasan halin da kajefa kankuwa Maina yanzun duba idan Yar da kahaifa tasan abinda ya kashe mata, mahaifinta shine  wannan me make son race ko kataba tunanin xaka bar bayan tabbas kayi kuskure Dan kabar baya da kura.      Maina kacucemu, ka zalumunce mu, kayi man's gibe, amma xanyi maka alfarma guda d'aya na rikeni yarka tsakanina da Allah zan mata tarbiya me kyau yanda koda taji labarin abinda ka aikata, addu'a kawai xata maka, bazata tsaneka ba, da wannan nake CE maka, Allah ya nufa shkurah ta zama matata, Kai kuma da mask irin halinka, ubangiji ya shiryeku."       Yana gama fad'ar haka yajuya, ya bar masa d'akin dan matukar yana ganinsa wallahi zuciya zata iya janshi da yawa Dan yau jin kishin shkurah take sosai abinda be iyaba ma, yau gashi bar tsanar maina yake ji sosai ba nawasa ba.            *........* Large bakwai da rabi Zubaida ta iso, Asibitin tana wani cika Rana batsewa, kallo d'aya yayi mata tuni tanemi kome ta rasa, Dan wani kwarjini yayi mata, ganinta yasa ya sallame abubakar ya taxi gida Dan shine a gurinsa,            Abubakar nafita ta mike, tsaye tashigo surfa masa bala'i kanshi yana kan wayarshi, har ta gama sauka yayi daga gadon ya rike hanunta suka fita, sai ward din da maina yake nan ya kaita, toshe hancinta tayi tana shirin amai. Murmushi yayi cikin nutsuwa, sannan yace. "Kardai baki game wanda take kwance ba ?, naga kina to she hanci wari ko, ya zakiyi Indan NA fada miki mains ne, akwance nan shi yasa ake son mutum yayi,me kyau  ko rayuwar zata masa kyau kinga dai karshen alawa kasa, karshen tika tiki tak kenan toh yarinya kibi duniya a sannun, wanda yake cikima tana jiranshi balle wanda yazo."       Yana gama faɗar haka yayi, waje abinsa, ransa na mashi zafi ainun ji yake dama basu haɗa kome da maina ba, dan ya cutar dasu matuka gaya.    Bayan tafiyar mashkur itama fitowa tayi takira wayan Nana tw faɗa mata, halin da maina yake ciki.         Komawa ɗakin mashkur tayi, kujeran dake ɗakin taja ta zauna,kuka tasaka masa dan dole ya, tashi ya ɗagota daga kujeran ta dawo kusa dashi. Nan yashiga rarrashinta, tare da magana masu daɗi,        ganin haka yasa ta narke a ɓ jikinshi, tana zubda k'walla tace. "Yaya me yasa, kayi aure baka faɗa min ba, Sannan wacce yarinya ka aura,..."     "Duk wannan tambayar, ni zan amasa mikisu, kwantar da hankalinki Idan ta tare zaki ganta da idanunki"          tunda ya faɗa mata haka bai sake magana ba, *.......* Tunda na'im yabar, asibinti take nimanshi a waya amma shiru kake ji, abin yayi matukar ɗaga mata hankali bashi babu alamanshi, tuntana boyewa har tayiwa Mama magana, nan ta rufe idanunta tacimata kaniya, sannan ta faɗa mata, yanzun ba da bane, dan da auren wani akanta.        Haka tawuni sukusuku, har dare, ga faɗuwar gaba, da mugun tsoron dake addabarta. *.......* Washe gari... Aka sallame, mashkur dan nashi da sauki, suna komawa gida yana wanka, ya ɗauki Zubaida zuwa gidanshi da yagina, a can new g.r.a, gidan ya haɗu ba karya kuma abin mamaki, part ukune sai Bq,       Kome na gidan ashirye yake, daman shkurah yake jira shi yasa yayi gidan amma ba'a tare ba kallon Zubaida yayi, sannan yace. "Kizaɓe ɗaya, daga zaɓi ɗaya daga cikinsu,"         Kare musu, kallo tayi sannan tashiga ruwan idanun,dakyar tazaɓe wanda daman shine nata,        mika mata, keys ɗin gidan yayi sannan ta buɗe suka shiga tana tabin ko ina da kallo, har ɗakunan da kicin.         Mashkur ya zuba, kome a cikin gidan tun kafin dawowarsu daga chicago, yasa Abubakar yayi masa kome dan haka kallonta yayi sannan yace. "Wancar kayan akwai abinda kike bukata, a ciki dan zan kyautar da kayan gidan ne baki ɗaya,"         "Eh, akwai zanje na duba, " ok zamu iya komawa idan kika kwashi kayanki sai mudawo." *.......* Alhamdulillah, jikin shkurah yayi, sauki haɗa mata kayanta umma tayi sai azare,         tunda ta isa ake hidima da ita,         Ga dilke da halawa, sau biyu arana kullum. Wasa wasa, sai da suks shafe wata biyu, har da rabi ciki da wajenta aka haɗata sannan Mommah ta dawo da ita,         Tayi wani shar da ita, tasake kyau, sosai ga wani uban kamshi duk inda tazauna sai ya rike, kayanta kuwa kaman cikin turare ake tsomasu.   *......* Maina halin da yake ciki ba'a cewa kome, domin ya lalace, Nana tazo, Haka duk yan uwanshi sunzo  Sarkin hussain nedai yaki zuwa duk da hakurin da yan majalisanshi suka bashi amma fir yaki,         A haka, yake fama, da jinya amma ba karamin azaba yake ji ba, dan yana yagar namar jikinshi yanaci abun ba daɗi. *.......* Ranar juma'a aka kai shkurah gidan mijinta bayan tasha faɗa da nasiha dakyar aka cireta a jikin ummanta tana kuka da niman yafiyarta.          An kawota har mutanen sun watse, ya rage daga, Ubaida sai Matar Abubakar, nan aka shiga hira tsagal Ubaida tashiga wajen Zubaida tana hakince a kujera, nan suka gaisa , suna cikin haks bilal yazo ɗaukarsu basu gama ba, tafita.              Duk an watse sai sune, kawai a gidan, karfe tara mashkur ya shigo, part ɗin Zubaida ya shiga, sannan ya biyo ta babba yashiga part ɗin shkurah ganin bata falon yasa ya koma ɗakinshi yayi wanka, ya kwanta can ya mike ya kai mata abubuwan da ake kaiwa amare,         Har cikin ɗakinta yakai nan yasameta tana, goge jikinta tafito wanka, daga ita sai towel taɓe baki yayi ya ajiye mata yayi, gaba abinsa,          Rigar bacci tasaka tayi kwanciyarta,            Ana shi ɓangaren barci kin ɗaukarsa tayi, sai juyi yake kaman ya tashi yaje gareta dan ya kashe kishirwansa, amma ina kwanciyarshi yayi, cikin rashin kwanciyar hankali. dakyar barci ya ɗaukeshi.          Washe gari...... Da safe, sau goma tafarka bayan sallar asuba takoma, barci wanka tayi, ta faɗa kicin nan ta haɗa  saukakken abinci nan gidan ya ɗauki kamshi,  har tagama sannan ta juye tawanke wajen tashige ɗakinta.          Tana cin abinci sai gashi, ya shigo kallo ɗaya tayi masa tsoronshi ya rufeta jikintane ya ɗauki rawa, batasan lokacin da mike tafashe da kuka ba tana ja da baya, girgiza masa kai take,      zuba mata idanunshi yayi, cikin nutsuwa murmushi gefen baki yayi a ranshi yana cewa, akwai aiki agaba kenan, a zahiri kuwa ɓata fuska yayi kaman bashi yayi murmushi ba, harara yajefa mata sannan yace. "Dodone ne, da kika kama kuka daga ganina bana son iyayi "       yana gaman faɗan haka ya juya yabar mata ɗakin, bin bayanshi tayi da ido, sanye yake da wani farin riga ta wani yadi wandon jikinshi bakiɓ kaftani ne, me shegan kyau ga tsada, kayan sun mada kyau itama mace sai da ya burgeta balle kuma, idan wasu yan matan suka ganshi.        Tunda tazo gidan basu taɓs haɗuwa da matar gidan ba, dan yanzun tafi zama a part ɗinta bata shiga harkan kowa.     *.......* Satinta biyu kenan tayi fess da ita, duk da bawani kulawa take samu ba, amma tayi kyau ba laifi.           Yau, tashi tayi dason yin girki, dan rabonta da girki tun washe garin zuwanta, dan take away yake musu tagaji da cimar mutane ta iya girkinta ba wai bata iya ba, haɗa tuwon markaɗaɗen doya tayi miyar, egun ghana, da wanda yaji, nikakken nama, duk da safiya ce,          Kuma masu gidan suna can, ana barci, kaman a mafarki kamshi ya tashi mashkur, banɗaki ya shiga yayi brush, sannan yafito, kaitsaye part ɗin shkurah yazo, kuma girkin Zubaida ce,            Yana shigowa da sallama bata jishi ba, sabida tasa karatun alqur'an a wayarta, tana bin suratul Baqara, dan haka bataji shi ba, kallon riga da wandon da yake jikinta yake irin garen mini jeans din nane, sai rigar iyakarta, kugunta, hidimarta take kawai.           Tsikar jikintane ya tashi alamun akwai wani na kallonta afirgice ta juya, ya shagala da kallonta bai sake ɗimaucewa ba sai da ta juya, nan ya haɗiye wata yawu kutt, tsuke fuska yayi ya shige, cikin kicin ɗin, ya ɗauki filet ya saka malmalar tuwon doyar, sannan yasa miyar ya zauna a dennir dake kicin ɗin ya fara cin abincin cikin nutsuwa, komawa bakin aikta tayi, hankalinshi yana kanta, cikin nutsuwa take wanke tukwanenta,      Acan kuwa zuby nafarkawa taje wajenshi tana zuwa, tasamu baya ciki, banɗaki ta leka, rantane ya ɓaci tafito fuuuu, tana shiga tafaɗa musu kicin, ko sallama babu, juyawa shkurah tayi, taga waye ganin zuby ce yasa yacigaba da aikinta,           Itakuwa zuby, tunanin inda tasan shkurah take, can tace. "Kutumar ubanca, daman wannan karuwarka ce ka aura, ke dan ubanki dole yau ki bar min gida, inba haka nabaki mamaki karuwan bnza kawai zakifita min a gida yau ban shirya zama dake ba,"   Maganarta sunwa Shkurah ciwo, amma tunda ta fahimceta dole tagyara mata zama, tans cikin wannan tunanin taji muryanta ta koma kan mashkur da rashin ɗa'a juyawa tayi ta tunkuɗe Zuby, har sai da ta zuɓe a kasa, sannan shkurah tace. "Wallahi duk rashin mutuncinki ya kare akaina banda mijina, idan kika kuskura kuwa, zan baki mamaki kin girma amma har ynx ana cin kasa,"                "Ni kika ture ko karuwa an gama yawon dandi sannan an kawowa mijina sauran karti."         Murmushi shkurah tayi kawa a ranta tace. "Dole na nuna miki ni renon bariki ce,"          Gama kome tayi ta bar kicik ɗin shima yana gamawa ya, bar kicin ɗin yana shiga ɗakinsa yags wayarshi na kawo wuta, yana ɗauka yaga nomber oganshine ana nimanshi a ofis.             Tunda ya shiryar yayi musu sallama bai dawo ba sai dare shima haɗa kayanshi yayi yabar gidan sabida aikin gaggawar da ake nimansu abuja,         sallamarsu yayi ya tafi, tunda yatafi Zuby ke niman fitar shkurah bata kulata ba.     *........* Satinshi uku, ya dawo kamata yaƴi yasauka a ɗakin shkurah Zuby tada rigima dan dole tabarshi yayi mata kwana biyu, ranar da yayi kwana ɗaya shkurah tasha gori kala-kala har sai da tayi kuka, mikewa tayi tace. " Kin tsokano tsuliyar dodo wallah."      Washi gari........ Shkurah tana fakon dawowarshi, jin karan motar tashiga ɗakinshi, bayan labule tashiga ta ɓoya har zuby ta gama masa kome tafita, cire pant ɗinta tayi ta jefa a gadon sannan ta cire brezy ɗinta tasaka a samar pillow, jikinta na rawa, ta gyara towel ɗinta dan tafara jin motsin zuby,        banɗakin tashiga, juyawa yayi cikin mamaki, ganin itace yasa yacigaba da kwanciyarsa a cikin ruwan, tana jin motsin zuby, tayi maza tashiga cikin ruwan, daman akan zataje cire kayantane tazo ta taimaka masa ashe a kunnen shkurah akayi, tundaga ɗakin da taga kayan shkurah ta razana bata hakura ba, tashigo, ganin shkurah ta rungume mashkur a kirjinta tana wani rufe idanun tare da wasu yanayi irin, tana cikin emotion da mashkur ba abinda ya bata mamaki shine ganin yanda tq haɗa bakinsu guri guda, abinda bata bayi ba, da gudu tafita tana kuka.       Mikewa Shkurah tayi, a cikin ruwan, gogan yana zaune ya zama maloho, riko hanunta yayi, cikin sanyi murya yace. "Baki isa ba, ki kore min me taimaka min sannan kice zaki fita ki karasa abinda kika fara."         Jikintane ya ɗauki rawa, cikin tashin sense tashiga niman kwace hanunta........ Ina Alfahari da Comments ɗinku💋 3/4/21, 9:48 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆* '''LOVE AND TOUCHING HEART STORY''' ~Na~ REAL MAI DAMBU CE 😹 _Ina ganin tunda sako ya isa, babu amfanin jan labari yayi tsayi kuma zaku iya kosawa, amma muje zuwa, muji wata wainar za'a toya, Ina godiya_ ~Wannan shafin nakine Maman Umar kano, Allah yasa da alkhair ina matukar godiya~💜 *page 24* Wani irin kallo, ya jefa mata me cike da ma'anoni wanda ba kowa ke fahimtar haka, sai wanda yaji banci haka.          Janyota yayi cikin ruwan ya haɗata, da jikinshi sannan ya kauda kanshi yace. "Wanka zaki min, ba kallona zaki tsaya yiba, tunda kin kora min wacce zata min, ya zams dole ke ki min inda kuwa haka bai samu ba, zan miki dakaina,"             "Don Allah kayi hakuri, ban taɓayiwa babba irinka wanka ba, sannan kai baka jin kunyane"     "Wai kunya, hmmm nine zanji kunya ko ke ince tunbur kika shigo min, cikin ruwa baki ji kunyar haka ba saini maza wanke dan tashi zakiyi ki min wanka yawwa."             Hawaye tacigaba da matsewa, tana kwance a jikinsa, tunda ya lura bata daniyya wanka yayi mata inda duk rabin wanka, ya karene, a gurin taɓayya😹                 A gurin wanke kumfane labarin yaso shan bamban, dan gabaki ɗaya, ta gama nukurkusa shi sonta da kaunarta haɗi da muradinta suke azalzalarsa, yarasa yanda zai sarrafa kanshi zuciyarsa ingiza shi take, zuwa ga nahiyarta kauda kan da yake yasoma, kaiwa makura ya gaza rufe idanunsa akan abinda zuciyarsa take muradi ya, kasa haɗiye son kasancewa da ita, asalima rura masa wutar kaunarta ake azuciyarsa, be san sa'in da yakai hanunsa kirjinta ba, takar makaho haka, ya koma yana laluben jikinta, ya jinshi yake kaman wani sabon shiga a gurinta a madadin ya ɗauraye mata, jiki sai gashi ya buge da bin duk ilahir jikinta da da sumbata, lokaci guda ya sussuce akanta ya makance baya ji baya gani,         ɗaukarta yayi cak bayan yasake musu, ruwanda ya ɗauraye musu jikinsu, yayi waje da ita a gado yadireta, idanunta a rufe cigaba yayi da latsata da murjeta tare da, bin jikinta da sumbata masu fitar da hankalin,             A nutsu ya mike zai mata rufa, da faɗadiyar kirjinsa, shekaru hudu da kwanaki suka shigo dawo mata a kwanyarta, abubuwan da suka faru sun dawo, mata sabi dal, tsoro da firgici dai dai, lokacinda yake shirin sanin matsayinshi a gareta,itama tasan tana a daga gareshi, ihunta tare da ajiyar zuciya, suka dawo dashi daga duniyar da yake shirin isa ya sauka kanta da sauri yashiga, jijjigata tare da kiran sunanta. Amma ina tayi nisa, karshe sauka yayi daga gadon ya shiga, banɗaki ya ɗibo ruwa, ya watsa mata, mata, ajiyar zuciya tayi sannan ta fashe da kuka, tare da tureshi towel ɗinta ta ɗauka, tafita da gudu, tana kuka tana shiga ɗakina tarufe kofarta haɗi da jingina a jikin kofar, zamewa tayi cikin kuka take buga kanta tare da,         Tsinewa Maina, da Allah ya isa, yafi kwando dubu tayi masa har tagaji.        A wajen takwanta, tana zubda kwalla masu zafi,        A ɓangaren Mashkur dafe kanshi yayi cikin tashin hankali tabbas yaso yazake da yawa, ya rasa me yajanyo hankalinshi ya gushe har ya nemi, hakkinshi da wuri haka saka doguwar riga yayi ya,bita ɗakinta yayi yayi ta buɗe amma taki, shikam hakuri yazo bata amma ina taki dan dole ya tafi rarrashin Zuby,          Yana shiga ɗakinta yasameta taci kuka har takoshi, tana tsakiyar gadont, hawa yayi, yashiga rarrashinta da zantuttuka masu daɗi abinda ya mantar da ita kenan kome, tashiga masa abubuwan da yasa ya manta da yar damuwar da yake ciki kenan. Bazai iya hanata, kome daga gareshi ba, amma wani yanayin da yakeji daga gareta yasa yayi maza ya toshe hancinsa, dakyar suka gama, ya shiga banɗaki yayi wanka, har wannan lokacin tana kwance zuwa yayi bakin gadon ya zauna, yana kallon fuskarta cikin damuwa ya rasa ta inda zai fara mata, magana karshe yayi karfin halin cewa. "Zubaida, ina son muyi wata magana, dake idan babu damuwa."      Miqewa tayi, cikin nutsuwa tare da ɓata rai ita duk tunaninta akan shkurah zai mata magana shi yasa taɓa rai, tace... "ina jinka," Shiru yayi, yana karewa fuskarta kallo kafin ya kaɗa kanshi yace. "Zubaida, baki da lafiya ne,?"        yajefa mata tambaya yana kallonta cikin ido, kafin yacigaba da cewa, "Ni bantaɓa rayuwar aure da wata mace ba, sai ke har yau dake nafara sanin menene aure kuma ni ba nanemin matan banza bane, amma ina da wasu ilimi akan y'a mace."         Shirune ya gifta tsakaninsu, shi yana tunanin yanda zai tambayeta,  shin meke damunta har gabanta yake fidda wari haka,     ita kuma, tana nazarin maganarshi nacewa bai taɓa rayuwa da wata y'a mace ba sai which mean shkurah sunan matarsa ce kawai amma babu abinda ya taɓa shiga tsakaninsu indai hakane zanci kuttt,    Dawo da ita yayi, daga tunanin da take,tare da sake jefa mata tambaya yace. "Meke damun privet part ɗinki yake fitar da wari haka, ?"        tsareta yayi da idanun cikin nashi yace. "Ina jinki fa, me kike sakawa haka,da yake hanani samun nutsuwa dake,? me kika saka ya illata min ke, ehhe zubaidatu, me na rageki dashi, da zaki kashe rayuwarki jinki dan kisame kaina ne, kika kashe kanki kinyi kuskure babba domin ni mijin mata hudune, hmmm me kika saka naceeeeeeee"        ya daka mata tsawa, wanda yasa sai da takusan kifawa, jikinta narawa tace. "Yaya maganin mata nake, sakawa, bansan kaima kana jin warin ba nazata ni ɗaya ce nake ji ashe har dakai.."         Kuka tasaka jikinta narawa,  kallonta ya tsayayi cike da bakin ciki da mugun fargaba, da damuwa, tacigaba da cewa. "Don Allah karka rabu dani, akan haka wallahi bazan sake ba,kuma zanje asibiti."            "Tun yaushe kika, fara wannan shirmen bansani ba,"          bata iya bashi amsar ba yacigaba da cewa, "Bani kika cuta ba, kanki ai ina sane da abubuwa da yawa, har da zubda min ciki sakike, nayi shirune sabida bana son damuwa, amma kinyiwa kanki inda nasame lokaci zan fita dake, ko india kije ganin likita, amma hmmm "           yana gama faɗar haka, yafita,          Ranshi a jagule, haka, takoma ɗakinshi. *........* Bayan kwana biyu, Zuby, tana bin diddigin shkurah da mashkur tunda ta lura babu abinda yake haɗasu, ta shirya tsaf, ranar girkin shkurah, tana kicin taje har bakin kofar kicin ɗin tana dariya inda take waya, da wata kawarta, tace. "Hmm, ai ina faɗa miki wannan auren da yayi, ai nataimakone, sabida kuwa gudun amaryar yake karta shafa masa cutar zamani, wallahi shi da bakinsa yake faɗa min kinsan shi da kishi kuwa,hmm yace baisan maza nawa bane sukayi tsalle akanta ba, ya auretane kawai dan yar zumuncin da yake tsakanin iyayensu, eh mana, shine dan karuwanci har da binshi banɗaki, yo anyi walkiya musan kome,"       cire wayar tayi, daga kunnenta tana kallon shkurah da takasa ɓoye hawayenta, kukan da take dannewane yakwace mata, dariya Zuby tayi sannan tace. "Wallahi zaki bar min gidana, dan mijina bazai taɓa kwanciya dake ba, kuma dole kibar min gidan wawiya karuwa karya kawa bola ke kishi dani ba sauki gwara kiyi da kowa, akan kiyi dani da kafarki zaki bar gidan nan mitsss"      taja tsaki har zata wucce shkurah tayi maza tafara magana cikin kuka tace. "Wallahi ke banziya ce mara hankali, nagodeni karuwace amma zan nuna miki ni cikakkiyar karuwa ce idan ban nuna miki ba nayi yawon duniya sannan ga sako kije ki tambayi wanca tantirin ɗan iskan uban yan iska,  Maina kice wacece ni......"      Tana gama faɗi haka, taban gajeta tayi shige ɗakinta, inda ta zube akasa tana kuka.           Sai da tayi,kukan sannan tashiga shirya ynda zata tunkari rayuwarta dole ta manta da kome ta rungume mijinta, tunda kome tayi yana kokarin shiga ciki, ga kulawar da yake bata, uwa uba, kyautatawanshi a gareta, dole tayi wasan kura da Zubaida....😠            Yana gama kwananki shi a ɗakinta ya koma ɗakin zubaida, tsaf ta shirya,  dake ranar asabar ne sai da tabari, mashkur yafito main falon shi yana, aikin a laptop ɗinshi zuby, tana kaiwa da komuwa,       da gudu tafito tana ihu daga, ita sai towel, ta nufushi, faɗawa jikinshi tayi tana, kuka cikin tashin hankali ya sauke laptopɗin shi, yashiga tambayarta lafiya.     Nuna masa, kirjinta tayi, tana kuka, "me yasameki a wajen" ya tambayeta,       "Yaya wani, abune ya cijeni a kan nan ɗina," ta nuna masa kirjinta.          "Toh, ya zanyi miki"       "Kaikayi yake min, wayyo Allah na kaduba min ya dame ni da kaikayi"          zarro idanun yayi, dan bai manta da tarkon da taɗana mashi kwanaki ba,      kunce towel ɗintayi, tana nuna masa, kan burst ɗinta da yayi ja, tura masa kirjin tayi, 😹 Kuma zuby tana tsaye kikam tana kallon ikon God,        goganku fuska yayi, yakai hanunshi yana sosawa buge hanun tayi, cikin kuka tace. "Wannan wasan yaran, fa kasa tongue ɗinka, mana zaifi"   a sussuce yakai kanshi ya fara, sosa mata juyawa tayi tana kallon, zuby wacce tayi mutuwar tsaye (😹)         ta sake mata, wani lalataciyyar murmushi tasake tura masa,         Gogan ya haukace ya zauce, mikewa tayi tana, kallon yanda idanunshi sukayi, duk da tsoron da take ji, ce masa tayi. "Muje ta ɗakina kakashe min, kwaro inda hali ma, ka kashe arna, kaman saba'in haka,"        mikewa yayi, taja hanunshi takaishi har kofar ɗakinta cikin shagwaɓa tace. "Yaya ina zuwa."    Main falo ta, dawo takalle zuby tayi dariya, tace. "Rainon Bariki kike ji, ba faɗa dani ba, abinda faɗar zai haifa bye sai nagadama na miko miki mijinki, kema kiji yanda nake ji,"       Tana gama, faɗan haka, ta koma, jikintane ya hawu rawa, ɗakiɓ tashiga tasame shi, atsaye sai niman kwaron yake, rungume shi tayi, tabaya tana dariya cikin tsoro juyota yayi, ya tsareta da idanun sake tawul ɗin tayi, tana kallon cikin idanun, shi kifa kanta tayi a kirjinsa tace. "Gani, kayi yanda yayi maka, dani."         rungumarta yayi, cikin nutsuwa yace. "Nagode, amma nayi mana visa na zuwa kasashe biyar dan honeymoon acan nake bukatarki kisake gyara min kome ki adana min kanki karki kuskura kisaka wani abu awajen just use warm water nd salt, idan kayi haka kin min kome,  zankai zuby india, daga can, zamu wucce idan taga likita zata dawo gida zata barmu muyi amarci me tsada ranar monday zamu tafi.         Yana gama, faɗin haka, yazaunar da ita, yana kallon kirjinta wani murmushi yasake sannan yace. "Wandanan abokanayen nawa kar asake saka musu brz sabida zasufi kyau a haka,"         shafasu yake cike dajin daɗi,dan shi mutune da yake son boons a jikin mace, musaman na shkurak me maman tasa, gasu a tsaye suke kuma a dashe basu zube ba ko rankwafe ba, kuma ba laifi suna da girma dai dai misali,        haka ya gama, wasa dasu tare da sarrafata ta yanda bai shiga hakkin Zuby ba,               Yana gamawa ya hura mata iska, yace. "Kwanta kiyi barci da mafarkina kinji ko"       gyaɗa masa kai, tayi sannan ya fita yabarta, a hankali take jin wani feeling akanshi mikewa tayi tashige banɗaki ruwa rasakewa kanta wani farin ciki da jin daɗi, haɗi da kaunar mijinta yana bin lungu da sako najikinta. ....... Tsakanin Zuby,da mashkur kuwa, ansha yaki dakyar yasamo kanta😹     Kaman yanda yace ranar monday suka, bar naija dukkansu uku,         suka sauka, Hydarabad, anan zuby zataga likita,     Satinsu biyu bayan taga likita dan tunda sukazo yana da zuby, tsakaninshi da Shkurah babu wani zama dan zuby tace babu keɓewa da zasu tunda tafiya gida zatayi dan haka ya bata,lokacinsa sai tafi, dakyar jarababbiya tatafi😝      Ranar suma, suka bar india zuwa, Moscow indasuka sauka a wani hotel na alfarma, bayan sun wucce gajine, ya nemo musu abinci suka ci, sannan suka shiga wanka tare, sai duk kunya ya rufeta dakyae suka fito sannan suka gabatar da salolin kansu daga nan ta ɗaura musu da nafila, inda yajima yana musu addu'a...       Dake karfe biyar nasafe suka, isa, dan lokacin dusan kankarane, shi yasa suka kule a ɗaki, kara musu kafin room heater yayi dan ba karamin sanyi ake ba,           Kwanciya yayi, sannan ya saka hanun ya ɗagota, dan tana zaune a kasa, ya janyota jikinshi rabata yayi da kayan jikinta yasakata cikin bargon, tana kwance a jikinshi,nan ya shiga aika mata da sakonshi masu tsayawa a rai da brain cikin salon zaratan maza, wandanada sukasan ciwonkansu masu daraja da kima, wadananda suka tsaya iya halal ɗinsu Mashkur yake, biyar da ita, amma tsoro da firgici sun hanata mika wuya rike masa hanun tayi tana kuka tace. "Ba zan iya ɗaukar laluranka ba, karka manta ni ba budurwa bace, don Allah kabarni haka, wallahi bani da abin baka..."        cila harshenshi yayi cikin bakintata tana kuka, tana turzmjewa mashkur yayi addu'a saduwa da iyali yashiga niman kofar da tasha gyaran mommah da Umma, dan ta tsuke, ba kaman na budurwa ba, amma a rufe take, cike da kwarin gwiwa yabi a hankali yashiga wani irin mika yayi, yayinda itakuwa muka take, dan bataso Mashkur ya sameta a haka taso yasameta a fully dinta yanda zata zautar dashi, kuka take bayan k'amk'ame shi, kukan da take kaman zugashi take.       Dan haka yashiga kashe arna bagani,          Ga wani ruwan ni'ima me cike da daɗi, ga dumi, shi ya sake kara masa kwarin gwiwa wajen darje arna da shekesu sai da yasame kaman mintuna arba in sannan yakifa akanta yana, zubda kwalla jin daɗi sai albarka yake saka mata, *Iya Karshen Rashin kunyata kenan Duk wanda yazageni Shida Allah, dan banwa kowa dole Ba*👌💋 3/4/21, 9:48 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆* '''LOVE AND TOUCHING HEART STORY''' MAI DAMBU CE *Page 25* "Last Page" Hawaye masu dumi ke, sauka daga idanunshi hanunshi sarkafe da nata, inda yatsun hanunsu yake, haɗe dajuna cikin raunaniyar murya yace. "Shkurah, don Allah kisoni, kwatankwacin yanda nake sonki koda rabin yanda nake sonkine, Shkurah gani gareki ina sonki zancigaba da sonki," haka yayi ta, sumbatu ita kuka, shi kuka shekara hud'u suna gwagwarmaya, yau gasu a duniya ɗaya, gasu a makwanci ɗaya, agurbi ɗaya, kuma a haɗe da juna, tare da yardan ubangiji.       Zare jikinshi yayi, daga gareta sannan ya rungumeta tsantsan sonta da kaunarta yake mamaye duk wani lungu da sako na jikinshi, sun jima sosai kafin ya mike yashiga bandaki ya haɗa musu ruwan wanka, fitowa yayi ya ɗauketa suka shige banɗaki. Wanka yayi mata dan har wannan lokacin idanun shkurah a rufe suke, hawaye nazuba, daga cikinsu itama, shi yayi mata kone wanka tsarki ya barta tayi bayan tagamane ta mike zatafita, riketa yayi a cikin ruwan zafi,          sun jima, sannan suka fito tare kwanciya, sukayi yana rungume da ita ɗago fuskarta yayi, cikin damu yace. "Don Allah ki bar kukan nan, haka bana jin daɗin ganinki cikin kuka, ko ranki baiso abinda ya faru tsakanina dakene,toh kiyi hakuri bazan sake ba kinji am so sowie."           Buɗe idanunta tayi ta zuba cikin nashi kafin ta lumshe idanun hawaye ne suka, sake zuba sannan tace. "Ina sonka, da duk zuciyata basan me zan baka, ba abinda ya dace ka amsheshi wani ya zalumunce ni ya karɓe, don Allah karka juya min baya sabida banzo maka da pride ɗina ba, don Allah kasone karkaso abinda na rasa don Allah..."       Cikin kuka me tsanani da taɓa zuciya take rokonshi, sake rungumeta yayi , sonta da tausayinta suka kara, shiga zuciyarshi sumbarta goshinta yayi sannan ya haɗe fuskarsu waje guda, yana magana k'asa k'asa yace. "Waya faɗa miki, xan juya miki baya tun farko haɗuwarmu kika sace zuciyata, ranar da bazan manta ba, amma kwarjininki da cikar haibarki ya hanani tunkararki, nakan zauna dan nagan wuccewarki badan kome nake binki ba idan zaku koma gida, sai dan ina jin daɗin ganinki, a duk lokacin da na isa gareki da niyyar faɗa miki, ina sonki sai naji tsoron haka, koda kika amince na kaiku gidanku a ranar nayi barci me daɗi,"           riko hanunta yayi haɗa tare da nashi, sannan yacigaba da cewa" "Na nime izinin niman aurenki a gurin Baba, amma ke nagaza faɗa miki, abinda yake raina badan kome ba sai ina gudun karki ce a'a, aranar saukarku aranar nashirya faɗa miki kudirina, sai dai kashe ranar narasa kome nawa daga ciki kuwa har dake, dan tunda abin ya faru nazo ɗaukarki muje asibiti nasamu kintafi, Shkurah na kwanta jinyar wata uku, zuwa huɗu, a india da nafarka daga doguwar suma, Shkurah dake nafarka, mun dawo daga can nazo nasame mugun labari wai kinyi hatsari kin rasu, Shkurah kowa yana tunanin kin mutu, amma zuciyata taki karɓan mutuwarki, nasha gwagwarmaya, kafin Allah yasake haɗamu, shine zan gujeki, duk irin faɗi tashin da nayi a rayuwata, Sai na juya miki baya hmmm, ni ba butulu bane, koya kika zo min ina sonki ba virgin ɗinki nakeso ba, ke nakeso dan haka kirufe min idanunki muyi barci dan kin gajiyar dani."😇           Murmushi tayi, sannan tagyara kwanciyarta, sosai a jikinshi tana sauke ajiyar zuciya a hankali tace. "Ilvu my only,"    kifa kanta tayi, akan kirjinshi tana ɓoye fuskarta, dariya yayi yace. "Sake faɗa, naji."            Cikin sigar shagwaɓa tace. "My only barci nake ji, fa duk nagaji" "Kin gaji wani aiki kikayi, ban sani ba faɗa min ko namiki tausane," ya faɗa mata yana dariya, "Haba ina nagode bar haka, ynz ma ai kaki barina nayi barci ma,"         murmushi yayi, cikin farin ciki rufe idanunshi yayi, sabida itama tayi barcin hanunshi yana kan nashanunta sai wasa dasu yake, a haka barci yayi gaba dashi basu farka ba sai karfe ɗaya na rana,ita fara farkawa kallonshi take yanda yake barci cikin nutsuwa, kallon kyakyawan fuskarshi take, me cike da kyau,       duk wannan kallon da takw masa batasan ya farka ba, sai da yace. "Kina kallon, kyakyawan mijinkine haka karki damu daga ke Insha Allah babu, kari."        Rufe fuskarta cike da kunya ta mike zata shiga ban ɗaki, rikota yayi yana dariya yace. "Karki min, asaran ajiyar danayi fa, dan ni jarumin namijine, tsaya miki wanka da kaina"           murmushi tayi, sai da tabari ya mike dai dai yasake hanunta, turashi gadon tayi ta shige banɗaki tasa key ita dakanta tayi wanka, sosai sannan tafito ɗaure da towel tana goge kanta da ɗayan towel dariya yayi, sannan yace baida kinyi wanki ke ɗaya ba,toh bari nayi abinda zaisa musake wanka, tare.     Zaro ido tayi cike da mamaki tace. "Baka gaji bane, don Allah karufa min asiri bazan iya maka ba, dan kafi karfina..."        Sungumarta yayi ya haɗe bakinsu waje guda, nan yashiga sumbatarta cikin wani salo me taɓa zuciya rike take da towel ɓata san lokacin da suka suɓuce ba, rike kanshi tayi sosai yanda shima yasamu damar haɗata da jikin wall ɗin ɗakin dakyar ta kwace kanta tana masa dariya, tace. "Wallahi karaba kanka da, fitina ina zan iya maka mutum sai kace yasame tuwo abu ɗaya tun ɗazu."             Kuma babu kaya ajikinshi take masa wannan gangancin girgiz kai yayi, zai shiga bandaki cikin zafin nama ya cafketa yana murmushi boss yace. "Bakince kaman nasame tuwo ba, bari nanuna miki yanda ake ladba da irinki tunda bakinki baida linzami, kinga idan kika ji wuya gobe bazaki sake ba,"       dirzanta yayi son ranshi, tare da kashe arna da kai ji yayi ashe ɗazun ba kome yayi ba, wasan gona yayi da ita, kuka kan yasha har da nashagwaɓa, tare da fushe ɗaga kafaɗa yayi yace. "Ko a jikina yarinya Allah kika sake tsokanata, zan durzaki son raina," yana dariya. Wanka sukayi tare sannan suka, fito sallah azahar yajasu, sannan suka shirya cikin kananun kaya ta ɗaura after dress akan kayanta, sannan suka fita wajen cikin abinci.          Daga nan suka shiga gari, yawon buɗa ido. Kwanansu goma suka isa Manchester  ns birnin london, da akwai wasan da za'ayi tsakanin Real Madrid da Manchester din, sunyi kallo sai karfe goma sha ɗaya, suka isa hotel ɗinsu.         Satinsu biyu, a can dan ya kaita Chelsea Sunday market siyayya sukayi nafitan hankali, sannan suka dawo,daga london,        Suka nufi, zurich dan za'ayi wasan Olympic sunyi wayo sosai inda suka dire saudiya, dan suyi umrah,  satinsu biyu, acan suka mike dubai, kwanasu ɗaya Zubaida takira mashkur tans kuka don Allah yazo maina yana son, ganinsu shida shkurah.            Washe gari..... Suka bar dubai bai faɗa mata dalilin dawowarsu ba, dan ya lura kwana biyu nan, wani masifa take ji, ga mura da yasata a gaba, ko raɓanta bata kaunar yayi, kuka take saka mishi dan dole yake danne bukatarshi,(😂 Honemood da tsarabar)            Sun iso abuja, cikin dare ahotel suka kwana, da safe suka bar garin zuwa bauchi.       Suna isowa, yace. "Baby girl, zan kaiki wajen umma ni zanje wani waje pls karki wahalar da kanki kinga kina mura ya kamata kisha magani amma k'inki idan nadawo zanzo sai muje asibiti me kikeso nakawo miki."       ɗaga kai tayi, tana tunanin me takeso can tasake murmushi tace. "Soya amma na yaɗi, wanda aka soya da manja, nake bukata sai kosan goro, kai har da ɗan malele, idan nashiga ciki zance umma tayi min dambu yaji kayan daɗi"          zaro idanun yayi waje, cikin karamin tashin senses yace. "Baby girl banda abinki, idan ki kaci abinda kika lisafo, cikinki zaiyi ciwo kawai zan sayo miki kaza ko balangu"          fuuuu tabuɗe motar tafita tace. "Banaso"       tashige cikin gida cike da jin haushinsa, bin bayanta yayi a tsakar gida yasameta tana kuka, mamakine ya rufe shi dake duk yan gidan suna tsakar gida har da umma tasa an shimfiɗa mata taburma, dan shan iska, tana shigowa tasaka hanun akai tana, shashekar kuka, duk hankalinsu ya tashi dan har sun mike, ganin mashkur ɗine yasa suke tambayarshi lafiya. Gaishesu yayi, cikin nutsuwa amma hankalinshi yana kan baby yace. "Umma wallahi bawani abu bane wai tana son wasu kayan ɓata cikine, shine nace mata, a'a shikenan fa."           Kallonta umma tayi, tana kare mata kallo cikin nutsuwa tace. "Shkurah har yanzun baki, girma ba ko, meye abin kuka a cikin maganarshi"    "shikenan naji amma wallahi idan kuka hanani. an zalumceni dan bana son kome sai yaɗi da kosan rogo, ɗan malele da dambu, shine zaku hanani ba kome"  takarshe maganarta tana kuka, rike baki, umma tayi tana kallon mashkur dan taɗago aika aikar a mashkur ya ɗirkawa autarta, dariyar da yake shirin kwace mata danne, tace. "Su kike bukata zaki ci"    gyaɗa kanta. " Toh kira min Abdullah yana ɗakinsu, yaje yasayo miki,"    tana mikewa, umma ta maida hankalinta wajen mashkur tace. "Tana amai ne," girgiza mata kai yayi alamun a'a, "sai mura da yake damunta, ina ganin ko dan sanyi da muka shigane, amma anjima zamu asibiti."         "Yana da kyau, kasan wasu matan yanayinsu yakan sauyane da zaran ta ɗauki ciki, abinda bata ci da shi zata koma ci, abinda batayi shi zata tsirfo dayi, abubuwa zaka dunga gani masu daɗi da marasa daɗi, sai an jure stage ɗin farko, sai Allah ya taimaka ashiga stage na biyu daga shi sai stage na uku, san anyi hakuri dasu Allah yabaka hakuri zama dasu."        Kunyar umma ne yarufeshi, cikin jin daɗi wato asashen shi ya taɓa cikinshi shkurah take ɗauke dashi. Godiya yayi mata yace zuwa dare zaizo ɗaukarta.   Dan yau suka dawo,      *........* Asibiti ya nufa, kafin ya shiga yakira abokinshi Y Tilde bayansu gaisa, yace. "Batun yarinyar nan, ka gama kome akai dan gobe nake son akawo min ita,"      shiru yayi, cikin jin daɗi yace. "Alhamdulillah, nagode sai ka iso naji daɗu sosai"       sannan ya isa cikin ward ɗin da Maina yake, nan ya same zubaida har da Ubaida ga Mommah, itama tazo sai kuka suke a cikin ɗakin dai dai inda maina yace. "Sabida zalumunci yarinyar nan, tana rokona da Allah banji ba haka narufe idanuna naketa mata haddinta, ban taɓa ganin ɓacin ran Mashkur ba, sai a ranar tunda muka taso be taɓa saka, hanun a jikina ba, sai akan shkurah, haka nashiga tsakaninsu na raba masoyan gaskiya, taya zan gama da duniya lafiya, taya zanyi kyakyawar karshe, Don Allah ku nemo minsu na roki yafiyarsu."       Karshe maganar yayi, cikin kuka shiga ɗakin mashkur yayi, ya gaida yan ɗakin sannan ya isa gurin maina yace. "Ya jikinka my broda, "         Hanunshi ya mika yana niman mashkur cikin kuka, yace. "Ɗan uwana, har ynz kana fushi danine, da kayi hakuri ita kanta duniyar nawa take kana kallon ko tafin hanuna bana gani balle nasan waye a kusada ni, amma kai naji a jikina kaine, Nasan katara iyalai yaranka nawa, Allah sarki ni bani da wanda idan na mutu zasu min addu'a anyi min auren na wulakantar, gashi ubangiji ya nuna min ezina, ɗan uwa kayafe min kace Shkurah ta yafe min, "       "Wa ya faɗa maka, baka da me maka addu'a kana da ita, kuma gobe za'a kawota, Yarka da Shkurah ita kanta batasan yar tana nan ba, sakamakon abubuwan da suka faru yasa tasame matsala har aka cire baby a jikinta bata sani ba, lokacin da muka sake haɗuwa ɗa ita, tana cikin wani irin rayuwa dan ta manta da kowa har, dani cikin ikon Allah narabata da inda take, anan nasame files ɗinta ɗaya na ciwonta, ɗaya na yarinyar ankaita gidan marayu, naje gidan marayu suka tabbatar min an ɗauki yarinyar a hankali nabu diddigin, wanda ya ɗauketa ba muslumin bane, kiristane, nan muka shiga niman karɓanta yace baisan zance ba, shi ya haife yarsa ni kuma, nace nine mahaifinta, abiin har yaje ga hukuma, inda nanuna musu nima jami'n tsaron kasane, nan yan sanda suka tura case ɗin zuwa kotu muna zuwa, aka tura mu asibiti, duk da lokacin na rasa shkurah dan saura kwanaki a ɗaurq mata aure da na'im,      Gashi nayi furinci nine mahaifinta, kuma ance muyi gwajin jini duk na karaya, da haka, koda muka je aka ɗibi jinina da nata aka gwada yazo ɗaya, da nawanca bayi dai dai ba, sau uku akayi sannan aka bamu sakamako muka dawo kotu, nan alkali ya amshi yarinya ya bani, mutumin nan ya tada rigima sai an biyashi kuɗinshi da ya kashe Banyi kasa agwiwa ba, na ce nawa ya kashe, abin haushi wai dubu arba'in da biya, dan nanuna masa y'ata tafi kuɗinshi daraja na bashi miliyan biu sannan natawo da ita, naso na kawota gidansu shkurah sai nayi tunanin karna lalata mata aurenta sai nakaita gurin Abokina, tabbas Maina kazalumunci shkurah, tarasa abubuwa da yawa, amma Ubangiji ya yafe mana, baki daya.,"         Kukan da zubaida take yafi nakow, kallon mashkur tace. "Me yasa baka, faɗa min abinda ya faru ba, har nake iya mata gori, Yaya me yasa ka boye min shkurah bata chanchanci abinda nayi mata ba, shi yasa aduk lokacin da nayi mata gori take kuka, kaman ran zaifita, ashe ita tasan ciwon da take ji, ashe ɗan uwanane silar lalacewarta, Amma ko bakome ta nuna min, kuskurena,"              Kuka suke, dukkansu a ɗakin banda mashkur da yafiso jin ciwon kome, ɗago kai maina yayi, yace. "Na bar maka Yarinyar dukkan sannan akwai dukiyata a rabawa marayu da marasa karfi, akwai wasu takarduna na mallakawa Yarinyata, akwai abubuwa da yawa karaba musu ita da mahaifiyarta, sai kuma wasu kuɗaɗe a banki da akwati kabawa Abba da Nana, mashkur kaine Ubanta bani ba, domin nasan bazan sake kwana ba,  don Allah kataya ni neman yafiyar shkurah." "Insha Allah zan kawota anjima,"             Kwanciya maina yayi tare da rufe idanunshi kaman me shirin barci.           Ajiyar zuciya yasauke, sau uku, sannan yayi shiru, hanunshi na sarkafe da juna, zuba masa idanun mashkur yayi hawaye na zuba daga idanunshi cikin sanyi murya yace. "Ubangiji ya jikanka, Muh'd Allah ya yafe maka kurakuranka," kukane ya kwace masa, me cin rai. Duk wannan abinda yake, faruwa Sarki hussain yana tsaye abakin kofa, kuka yake shima tabbas da laifinsu na sakawa maina ido har yalalace."    Lulluɓe gawar sukayi nan aka ɗaukeshi sai Masalaci gwallaga acan akayi masa wanka da sallah, inda aka kaishi gidanshi nagaskiya,                Shkurah na tsaka da cin abincinta mashkur ya shigo, sun taɓa hira da umm nan yake faɗa mata rasuwarda akayi musu, zasu tafi da shukrah ne, nan tayi masa ta'aziya tare da musu fatan a dawo lafiya, haɗa mata abincinta umma tayi, sannan suka fito sai azare. Karfe biyu suka, sauka banda barci babu abinda take ji, gurin mommah ya kaita shima yashige, ɗakinshi na gidan.      *........* Washi gari..... Da safe Mommah take faɗa mata, rasuwar duk da bata wani damu ba, amma jikinta yayi sanyi ita kam fama take da, kanta shi yasa bata wani damu ba, sai wajen azahar Y.tilde ya iso da wata kyakyawan yarinya, wacce ta haɗa kala biyu kalar uwarta da kalar ubanta, idanunta da sufar jikinta na Shukrah ne, Fuska da magana cikin gadara dason iko na maina ne, kafin wani lokacu cikin gida ya ɗauka, kowa son yarinyar yake, shkurah tana zaune a ɗakin nana da mommah aka shigo da yarinyar ganinta sai da, zuciyarta ya yanke, nan mashkur yace ma yarinyar " ga Mommyki ce a zaune." Tana shiga, ɗakin taje jikin shkurah takwanta,         Sai da akayi addu'ar uku, sannan Iyayen maina suka nima masa yafiyar shkurah, cikin kuka tace ta yafe kodan Albarkaci Yarinyar, Kaman yanda yace ayi da dukiyarshi haka akayi, inda shkurah taku karban wanda aka bata fir, ga zubaida ta nane mata kome shkurah musaman da suka san cikine da ita.      Ranar da akayi bakwai aranar sarki yayu murabus inda aka bawa Mashkur, sarautar katagum,   baya son amma haka ya amsa, sakamakon saka baki da madan shkurah tayi.      Sati biyu tsakani, yaje ya ajiye aikin gwonati, daga nan akayi bikin sarauta, Sarki na biyar Muh'd Hassan Mashkur.    Anyi hidima sosai dan naga har da (Yan grp ɗina sunzo😂)         Bayan wata biyar shkurah nagani zaune da cikinta da yafara fitowa tana cikin ayaba, zubaida ke ɓare mata, cikin jin dadu suna hira,  shigowa yayi a gajiye, niman gurin zama yayi, da gudu shkurah da Nana karama, wato yar maina😂        Suka danne cinyar  Mashkur, Shkurah cikin jin haushe tace. "Nana kawai" itama nana tace. "Cukula kawai be kukan kitso"         Faɗa ya kaure a tsakaninsu daga Shkurah har Mashkur sunyi sunyi suhana rigiman abin ya faskara sai da zubaida tace. "Kaiiiiiiii" duk suka shiga hankalinsu dan suna matukar tsoronta, tunda suka fasa mata show glass tazanesu shikenan suke tsoronta, a gidan Mashkur ana zaune lafiya, cikin aminci da girmama juna, hakuri da juriya, shine jigon gidan.     *.........* Bayan wata hudu Alhamdulillah shkurah tasauka lafiya, inda tasame yaranta yan biyu mace da namiji, Mace maryam sunan Mommah, ana kiranta da sajida namijij Sa'id ana kirashi da Sajid.       Bayan suna ta suka tafi maiduguri da yola inda taje taga dangin Umma  kwanakinsu ashirin,  dan tare da mommah suka, tafi kuma da gayya take jawa mashkur rai, suna cika 22 suka dawo gida cike da ɗauki.         Ranar da tadawo, sai data gane bata da wayyo dan mashkur sai da yayi mata dalla dalla sabida tasha gyara ya kashe arna har ya gaji, dan dole ya barta badan yaso ba, Watan yaranta shida, tafara sabon laulayi, Zubaida ce ta yayesu, inda uwarsu take fama da wasu a cikinta. *..........* Bayan shekara bakwai, Duk yaran gidan sun zagaye mommah tana musu tatsuniya tana gamawa Mashkur da Shkurah da Zubaida suna shigowa gidan gaisheta sukyu, sannan suka dan taɓa hira,          Bayam sun gama, suka kwashi yaran sai gida, Dukka yaran Na Shkurah ne, su takwas, maza uku mata biyar sai Shkurah karama yar zubaida dan tundaga kan Shkurah bata sake haihuwa ba, sai dai kulawa da yaran shkurah dan tana matukar ganin girman shkurah, Raka zubaida ɗaki yayi, inda ya rungumeta, yana kallon fuskarta yace. "Ina matukar sonki sosai da fatan zaki kula min da kanki" gyaɗa masa kai tayi, cike da jin dadi dan kusan ɗabi'arshi kenan matukar ba ita vace da girki idan ya shigo ɗakinta sai yayi mata haka, sun jima kafin yayi mata sai da safe yafita.        A ɗakin shkurah kuwa, har tayi wanka ta gyara jikinta, tana zaune rike da kwai da lipton tana ganinshi ta shanye sannan tafita da, kofin banɗaki tashi tayi brush sannan tafito, suka kwanta, sun jima sosai suna tuna rayuwarsu na baya, kafin aka rufe babin da farantawa juna rai. ............. *Alhamdulillah, duknasa wasu bazasu ji daɗin lasting page ba amma ni anawa nazarin babu amfanin jan labari yayi tsayi matukar sako zai isa toh Masha Allah kome yayi kuyi hakuri da yanda yazo muku,* Ubangiji yasake haɗamu a cikin wani buk ɗin Mai Suna *Sadauki*🌹🌈 Fatan alkhairi gareku baki ɗaya👇 Real Mai dambu Novel room Musha Karatu 2 Mamuh gee Novella Kundin Qaddara fans Sidiya And Fans Husna Kamshi novel grp Brilliant fans 1 Brilliant fans2 Leema novel grp Aisha novel grp Maman Hanan Novel grp Zauren A.U ADNAN *Bazan manta daku ba* musanman Jameela Musa tawa. Mamuh Gee Mom Ahmad Mom Zahra Naja'atu ta annabi Aunty Raliya A-smeen Asma'u Mom Haidar My Bestie My Jelata. My Zinnas jelatty Aunty Aisha Aunty Kyauta Maman Ansar Adda Bestiena Maman Almus Maman Hidaya Duk wanda baiji sunansa ba kuyi hkr My Watpad fans ina muku fatan alkhairi Ubangiji yasake haɗamu da Alkhairi. Sai mun hadu a *🌹SADAUKI🌈* Ayi min hakuri💋