INTISAAR BOOK 4 Inteesar tayi shiru a dan tsorace bayan ta hadiye maganin tana jiran jin me xata fara ji a jikinta, har na kusan minti goma bata ji komai ba hkn yasa ta mayar da hankalinta ga TV dake ta aiki shi kadae tana kallo, taji ta fara jin bacci amma har lkcn bata ji ko da ciwon kai a jikinta ba, hkn yyi mugun daga mata hankali, tace na shiga uku kar dae cikin baxae xube ba, ta dauko magungunan ta shiga balla su kuma xata sha yanda ta sha daxu hankalinta a tashe, ta ciro su knn ta jawo kofin ruwanta xata sake korawa taji wani matsanancin ciwo a mararta da bata taba ji ba, tayo waje da ido a tsorace gabanta na faduwa, a hankali cikinta ma ya fara ciwo ya hade da na maran, tunda take bata taba jin irin wnn ciwon a jikinta ba, kankame cikinta tayi ta shiga mutsu mutsu daga xaunen da take tana buga tiles da hannunta, taga xama ya gagareta ta kwanta kasa tana rike da cikin tana juye juye, ita nn tana ga xata iya jure ciwon har ya gama cikin ya fita, da marar ta yyi wani irin murda mata ta daura hannu a ka taji kmr mutuwarta ce ta xo, bata san lkcn da ta fasa wani axababben ihu ba tana rike da cikin, lkci daya ta hada xufa, ta shiga kwala ihun axaban da take ji a gigice, a tare Aliyu suka fito da Safeena ya karasa kusa da kofar a rude ya murda yaji a rufe, bubbuga kofar ya shiga yi yana kiranta, ta fashe da wani matsanancin kuka da kyar tace "wayyo mutuwa xanyi ya Aliyu," ya koma daki a rikice ya shiga neman spare key, safeena kam da gudu ta koma dakinta ta dinga tsallen murna shknn ta sha ruwan, ya karaso jikin kofar jikinsa na rawa ya bude kofar ya afko cikin dakin yana kalle kallen inda xae ganta, can kusa da gado ya ganta kwance tana juye juye ya karasa gabanta da sauri ya durkushe ya dago ta a rude yana tambayarta me ya faru, kasa cewa komae tayi sae juye juyen da kawae take a hannunsa, a rikice ya shiga cewa "don Allah kiyi min magana fateema me ya same ki," duk da mugun axaban da take ji hannunta na rawa ta shiga tura kwalin magungunan karkashin gado tana mayar da numfashi da kyar wae kar ya gani, ya lura da abinda take, ya rike hannunta da sauri yana kallon kwalin yace "meye wnn," girgixa masa kai ta shiga yi tana neman xamewa daga jikinsa ya daga kwalin tabs din yana kallo baki bude, a rude ya jefar ya shiga cewa "innalillahi wa inna ilaihi raji'un meye wnn," wani ihun ta kuma fasawa ta kankamesa tace "wayyoo ya Aliyu, cikina, mutuwa xanyi wllh," yana jijjigata cikin tashin hankali ya shiga cewa "ki gaya min shi kika sha fateema?" kasa cewa komai tayi sae jujjuya kanta da take cikin axaba, ya ga farar takardar scan din dake gabanta ya dauka da sauri hannunsa na rawa ya bude, jefar da takardar yyi ya fixgota cikin mugun tashin hankali yace "wayyo fateema ki gaya min magungunann nn kika sha? Plss kiyi min mgna," a rude yake maganar, ita ko da kyar ta shiga gyada masa kai tana jawo numfashi kmr me shirin suma, ya dafe kansa yana kallonta yace "nashiga uku, oh my God," saketa yyi da sauri ya fice daga dakin, ta dinga ihu tana birgima cikin axaban ciwo tana kiran Abbanta, ya dawo dakin da sauri rike da allura, kwance ya ganta cikin jini, yyi wani kara a rude ya jefar da alluran hannunsa ya karaso kusa da ita da sauri yace "ya salam, innalillahi wa inna ilaihi raji'un, fateema fateema" kuka take ssae tana juye juye kmr ranta xae fita jini sae malala yake ta kasanta, ya dagota ya kai mata wani wawan mari a gigice ya shaketa yace "kika kashe min yarana, yhu kill my kids" ta kankamesa tace "wayyo mutuwa xanyi na shiga uku," wani marin ya kuma kai mata ya dagota ya buga ta da bango, tunda take bata taba ganin yanayin da Aliyu ya shiga ranan a tare da shi ba, idonsa ya kada yyi jajur muryarsa na rawa yace "ki gaya min ubanwa ya baki maganin nn, wani asibiti kika je," ya wurgar da ita ya buga bango da hannayensa biyu yace "ya salam," juyowa taga ya sake yi ta fara kkrin fita daga dakin ya fixgota ya shaketa yana huci yace "me yarana suka maki kika kashe su fateema," ta rike hannayensa biyu cikin kukan tashin hankali tace "no plss kayi min rae ya Aliyu cikina xae kasheni," bugata yyi da bango da karfi ya fice daga dakin tasan be gama da ita ba, tayi karfin hali ta rarrafa ta fito daga dakin da kyar tana neman inda xata safeena ta fito da sauri ta ja ta suka shige dakinta ta rufe kofar da sauri, inteesar ta xube kasan dakinta tana mayar da numfashi har lkcn jinin dake xuba jikinta bae tsaya ba . Aliyu ya fito kmr wani mahaukaci daga dakinsa ya shiga nata a rikice bae ganta ba, ya fito ya shiga buga kofar Safeena da karfi ganin trace din jini tun daga kofar Inteesar har nata, alamar nn inteesar ta shiga, cikin tsawa yace "baxa ku bude min kofar ba" cikin sanyin murya Safeenah tace "haba dear ka sa ma xuciyarka ruwan sanyi mana, so kke kayi kisan kai, ka bar ta da halin da take ciki mana xaka dinga dukanta kuma," ya daka mata wani raxanannen tsawa yace "na rantse da wanda numfashina ke hannunsa idan ban hada dake ba kada Allah ya bani abinda yake nema, baxxa ki bude min kofa ba" ya karasa maganar yana huci, ta bude baki da mamaki tana kallon kofa, A'aaah lallai abun babba ne yau, to fa, ta dan tabe baki tace "to ni ko sae dae kar ya baka, don baxan tsaya hka kawae ina ji ina gani ka kashe yar mutane gabana ba," bae sake cewa komai ba ya juya da sauri kmr xae tashi sama ya koma dakinsa yana huci, inteesar kam na durkushe dakin sae kuka take tana juye juye kmr ranta xae fita, kila karshenta ne ya xo yau, gashi har lkcn jini bae tsaya mata ba sae bulbulowa yake, duk kayan jikinta ya baci da jini hka ma dakin safeena, safeena ta dauko Zaninta da sauri ta mika mata a xuciyarta tana cewa "yau ai sae dae jininki ya tsiyaye ki mutu yarinya baxan bude kofar ba bare ya taimaka maki," inteesar ta kasa karban xanin, sae cewa take mutuwa xanyi, safeena tace "baxa ki mutu ba," key suka ji Aliyu ya saka a kofar, Inteesar ta fasa ihu jikinta na rawa taji kmr ta sume ynxu ta samu saukin abubuwan dake faruwa ynxu "wayyo kayi min rae ya Aliyu wlh yau mutuwa xanyi, don Allah kaji tausayina" ya afko dakin rike da kwalin tabs din da ta sha yana huci, idonsa ya koma jajur kmr gauta, kanta yyi ya fincikota da karfi ya dago ta, muryarsa na rawa yace "wllh wllh baki gaya min wanda ya baki magungunan nn ba, sae na kashe ki kema yau," jikinta na rawa ta shiga girgixa masa kai hawaye na bin kuncinta, ya shaketa da karfi, cikin tsawa yace "baxa ki gaya min ba," ta yo waje da ido a tsorace, da kyar muryarta a shake tace "xan gaya maka," ya watsa mata mari yace "uban me kike jira," ta fashe da wani matsanancin kuka ta juya tana kallon safeena tace "ita ce ta kaini aka bani," Safeena ta yo waje da ido ta dafe kirjinta tace "na shiga uku yarinya xata min sharri, a ina kika ganni," cikin kukan Axaba Inteesar tace "ita ce ya Aliyu, ka tausaya min cikina kasheni xae yi wllh," a hankali Aliyu ya saketa ta sulale kasa ya juya yana kallon safeena da ta xama kmr mara gskyar gske, duk ta rude, sae rawa bakinta yake ta kasa cewa komai, ta fashe da kuka tace "wllh wllh sharri tayi min Aliyu, a ina ta gan ni yau da har xan kai ta a bata magani," wani kara yyi ya karasa kusa da safeenar kmr xaki ya shaketa hawaye cike idonsa yace "ku ka kashe min yarana, me suka maku safeena," bae jira me xata ce ba yyi wani irin buga kanta da bango ya saketa yana huci, sae ga jini, a hankali ta sulale kasa ta fadi sumammiya a wajen, juyawa yyi bae sake ganin Inteesar ba a dakin . Inteesar na fita daga dakin dama falo ta sauko tayi hanyar kofar fita waje da sauran karfinta don dk jikinta yyi weak, tana isa tsakiyar falon jiri ya debeta ta xube kasa ta kasa tashi kuma, dae dae nn shima ya sauko kmr an hankadosa ta fasa wani gigitattcen ihu ta fara kkrin mikewa tsaye amma ta kasa cikin kuka ta dinga cewa Noo plss ya Aliyu ka tausaya min," ganin ya yo kanta ne yasa ba tare da ta shirya ba ta sulale wajen sumammiya, ya xube gabanta ya kife kansa kan tiles cikin tashin hankali yace "Nooo" da kyar ya dago kansa yana kallonta hawaye kwance fuskarsa, ya dagota ya rungumeta muryarsa na rawa yace "y fateema, meyasa xaki min hka, me yaran nn suka yi maki kika gwammace ki kashesu, y?" ganin har lkcin jini bae tsaya mata ba yasa ya dauketa da kyar ya haura sama da ita ya bude dakinsa ya kwantar da ita yana tunanin me xae mata, duk wata baseera ta bace masa kmr ba likita ba ya rasa yanda xae yi da ita sae bincika ruwan allura yake ya rasa wanne ma ya kamata yyi mata, da kyar ya jawo wayarsa jiki ba kwari ya shiga neman nmbr wani abokinsa doctor yaji a kashe, ya kira Dr maryam ma yaki shiga, hkn yasa ya kira nmbr faruuq bugu daya ya daga, da kyar ya iya cewa "plss faruuq ka taho gidana ynxun nn i need yhu help," ya katse kiran ya ajiye wayar har lkcn inteesar na jikinsa, ko minti sha biyar bae cika ba faruuq ya iso gidan don a xatonsa Aliyun ne bae da lfya, yana shiga compound ya kira Aliyu yace gashi nn ya xo, Aliyu yace ya shigo falo ya hayo sama, bbu abinda ya daga ma faruuq hankali illa ganin jini da yyi ta ko ina a gidan, kasa karasa cikin dakin yyi bayan ya bude dakin Aliyu, har lkcn kuma yana rungume da inteesar jikinta duk jini, da kyar faruuq ya iya cewa "meye hka Aliyu, me ya sameta," Aliyu ya kasa cewa komai sae girgixa kansa da yake, faruuq yyi karfin hali ya karasa cikin dakin yana kallon Inteesar xuciyarsa na bugawa, da kyar 4 d second tym ya sake cewa "me kayi mata Aliyu," Aliyu yyi karfin halin cewa "Abortion tayi faruuq, she killed my children," hawaye ne ya biyo bayan maganr tasa, Faruuq yace "innalillahi wa inna ilai'hi rajiun, ix she alryt, suma tayi ko me, she's still bleedn" ya karaso gabansu da sauri ya durkusa ya daga hannunta yana feel din pulse dinta, ya sauke ajiyar xuciya snn ya karbeta daga hannun Aliyu ya kwantar da ita, yace "kana da kayan aiki ne a gida," Aliyu ya nuna masa inda komai yake, ya shiga hada alluran da xae mata da sauri, da kyar ya samu jinin nata ya tsaya, shi dae Aliyu kallonsu kawae yake yana gefe xaune, faruuq yace "ka gyara mata jiki sae ka mayar da ita kan gado, bari naje xan siyo drip din da xan hada mata," Aliyu bae ce masa komai ba ya fice da sauri, da kyar Aliyu ya iya tashi ya tafi dakinta ya dauko mata wani kayan da abubuwan da ya kamata, ya koma dakinsa ya shiga gyara mata jikinta har ya gama ya sauya mata wani kayan ya dauketa ya kwantar kan gado, snn ya shiga aikin goge gogen jini a gidan, a hka faruuq ya dawo ya samesa, faruuq ya gama mata duk abinda ya kamata snn ya fito yana tambayar Aliyu safeena fa, Aliyu dake xaune ya takure a falo xaxxabi na neman rufesa dakyar yace ka duba nxt room din i thnk ita ma suman tayi" faruuq ya tsaya kallonsa ya kasa cewa komai, ya juya ya shiga dakinta ita ma yyi mata duk abinda ya kamata ya fito yace Aliyu yaje ya mayar da ita kan gado. Har dare inteesar bata farfado ba, safeena kam an farfado amma bata yi gigin fitowa ba ba karamin fashewa kanta yyi ba ta dinga kuka ita daya a daki faruuq ya shigo gidan bayan sllh magrib ya shiga ya duba inteesar ya sauko yana kallon Aliyu yace dole sae an kara mata jini, Aliyu bae yi masa musu ba suka tafi asibiti aka diba jininsa don dai dai ne da nata, shi dae komawa yyi kmr wani mara lfya suka dawo gida faruuq ya sa mata jinin, ko da faruuq ya bude dakin safeena bae ganta a ciki ba, ya sauko kasa yana gaya ma Aliyu, Aliyu yace "tafita knn," ita ko tana jin fitarsu dama tayi gidansu ba shiri. A daren Aliyu ya tafi gida, yasa Abbansa a gaba kmr wani karamin yaro yana hawaye ya gaya masa abinda inteesar tayi, Abba kasa yrda yyi, hka ma Haisam dake falon duk jikinsu yyi sanyi, Abban yace "ita fateemar, innalillahi wa inna ilaihi raji'un" frm no where suka ji muryar inna tana salati tashigo falon Abba da gudu kmr an jefota a rude tace "Bukar Bukar wae ji nayi ance Inteesar ta xubar da cikin jikinta," duk suka yi tsit suna kallonta, a fusace tace "kuji min mutane kmr kurame, wae ba magana nake maku ba xaku mayar dani yar iska" Abba ya sauke ajiyar xuciya yace "nima ynxu Aliyu ya xo yake sanar min," inna ta fasa ihu tare da fashewa da wani matsanancin kuka ta daura hannu a ka tace "wayyo na shiga uku ni Rahmatu, amma wnn anyi gantalalliyar muguwar yarinya, don ubanta dan nawa ta xubar, tasan burin da na ci akan dan nn," Aliyu ya mike da kyar yana kallon Abba muryasa can kasa yace "sae da safe Abba," inna na huci tace "maxa muje ka kaini wajenta ynxu" Abba yace "A'a baaba, gobe ya taho min da ita ko. Karfe goma da rabi Aliyu ya shigo gida, ya kulle gidan ya haura sama a sanyaye ya bude kofar dakinsa ya shiga, kwance ya tarda ita idonta biyu, ledan jinin hannunta ma kiris ya rage ya kare, kallo daya yyi mata ya dauke kansa, ya cire shirt din jikinsa da dogon wando, ya rage daga shi sae singlet da gajeran wando, ta dauke kanta a hankali ta lumshe idonta, bae taba tsayawa gabanta hka ba sae sau daya, ya karasa kusa da ita ba tare da ya kalleta ba cire mata alluran hannunta ya soka jikin ledan jinin ya xaga yyi kwanciyarsa can karshen gadon ya juya mata baya, ita kadae tasan me take ji a jikinta, ko ina na jikinta ciwo yake mata, gashi har lkcn marar ta bae dena damunta ba, ga mugun yunwar da take ji, don rabonta da abinci tun safe, a hankali ta fara kkrin sauka daga kan gadon ko tea ta hada ta sha don yunwar yafi karfinta, jiri ya debeta ta xube kasa, ya juya da sauri yana kallonta sae kuma ya dauke kansa, ta fara kkrin mikewa amma ta kasa, a hankali muryarta na rawa tace "yunwa nake ji ya Aliyu," ya juya yana kallonta kmr ya rufeta da duka ya girgixa kansa xuciyarsa na suya, cike da takaici yace "ta kasheki," snn ya juya yyi kwanciyarsa. Da rarrafe ta fita daga dakin ta shiga nata ta hada tea jikint a na rawa, amma duk yunwan da take ji sae ta kasa shan tean, hka ranan ta kwana a wahale. Washegari monday bbu yabo bbu fallasa ya shigo dakinta da safe yace ta shirya xasu gida, gabanta ya shiga faduwa, tana kallonsa daga kwancen da take tace "baxan iya ba ya Aliyu" wani tsawa ya daka mata yace "kada Allah yasa ki iya din, jahila kawai, Allah ya baki sa'a na dawo naga baki shirya ba," ya fice daga dakin, kuka ta shiga rerawa a hankali, ta kasa tashi daga kan gadon duk jikinta yyi tsami, cikin ikon Allah ta mike da kyar ta shiga ta wanke baki ta canxa pad, don bata da karfin wanka, ta fito jikinta na rawa ta xura doguwar rigarta snn ta saka hijab ta sauko yana falo yana jiranta bae ko kalleta ba ya mike yyi hanyar fita tana biye da shi a baya kmr iska xae kadeta ta fadi, duk tayi mugun rama daga jiya xuwa yau, a sanyaye ta bude bayan mota ta shiga bae ko kalleta ba ya shiga driver sit ya ja motar suka fita daga gidan, har suka isa gida bae ce mata ba ita ma bata ce masa ba, gabanta ya shiga faduwa don bata san me xata shiga ta tarar ba, da kyar jikinta a mace ta fito daga motar ta jira shima ya fito, bae ko kalleta ba ya nufi gate xuciyarta na harbawa da sauri da sauri ta bi bayansa suna shiga gidan falon abba taga ya nufa, ita dae tana ta biye da shi a baya kmr jela, a bakin kofar Abba suka ci karo da momy xata fito daga falon, inteesar ta koma baya da sauri kuma a tsorace, momy ta bi ta ta cafketa, ihu ta fasa a tsorace momy ta shiga xuba mata mari tana duka kmr an aikota, kuka ta dinga rusawa tana ihu a gidan Abba ya fito da sauri yana kallon momy a fusace yace "kina da hankali kuwa Zainab, meye hka kike yi," ko kallonsa bata yi ba sae jibgarta take tana tumble da ita, ita ko bata fasa ihu da kukan da take ba, Aliyu ya dauke kansa ya koma gefe ya tsaya ya lumshe idonsa, su Hajiya da umma duk suka fiffito daga dakunansu su Rahma duk sun tafi sch, duk irin masifar da Abba ya dinga yi ma momy ransa a bace kan ta sake inteesar kin sakinta tayi, har sae da ta kai ta kasa, su Hajiya da umma dae na tsaye sae murmushi suke, Hajiya na cewa "to wnn abu dae idan bakintsa mata aka yi ba taya yar mitsitsiyar nn tasan wani cire ciki" daga nisa suka ji Muryar inna tana tahowa da gudu tana cewa "muryar waye nake ji hka kmr ta Inteesar uban me ake mata," ta karaso tana haki, tana ganin abinda momy ke yi ma inteesar tayo waje da ido ta fasa ihu "meye hka xan gani Zainabu, akuya kika samu ko me? kashemin ita xakiyi don uwarki," sae a snn momy ta saketa, inna ta fashe da kuka tana kallonsu gaba daya tace "amma dae Allah ya isa ban yafe maku ba, ynxu Bukar har da kai aka taru xa a kashe yar mala'ikan Allahn nn don ta xubar da wani wahalallen cikin Aliyu dake neman aikata lahira, to duk shegen da bae fasa dukanta ba bae haifu cikin uwarsa ba " ta dago inteesar dake ta rusa kuka ita ma tana nata kukan ssae tace "Allah ya isar maki kuma ciki kin isa ne yasa kika xubar da shi, mu je ga ruwa can na daura xan maki wanka" taja ta tana dingishi suka yi sashinta tana huci, Aliyu ya juya yana kallon Abbansa da ya bi su da kallo shima, snn ya girgixa kai kmr xae hadiye xuciya yyi hanyar fita daga gidan Abba ya kirasa. Allah sarki Babana Aliyu, but ol d same Allah shi kara, na ma tuna ko waye kai da. . Inteesar na xaune falon inna tana cin tuwa da lafiyayyan miyan vegetable da inna tayi mata yaji nama da kifi da ganda, sae tura abunta take, ga farfesun kayan ciki da na kai gabanta ga fura mae sanyi shima duk a gabanta, inna ko na xaune gefenta tana tayi mata hira tana kyalkyala dariya, inteesar dae hankalinta na kan abincinta har ta manta rabon da ta ci tuwo sae indomie kmr mayya kullum, tun safe da inna ta ja ta tayo sashin ta da ita bbu wanda yaga fuskar xuwa ya samesu har Abba, Aliyu kam Abba ne ya hanasa xuwa don yasan halinsa, Haisam ma baram baram suka yi da inna daga yaxo yi ma inteesar fada, ransa a bace ya bar falon, sallamar faruuq yasa inteesar ta jawo hijabinta da sauri don daga ita sae yar shimi, suka amsa masa sallaman inna na washe baki ya nemi guri ya xauna ya gaida inna ta amsa cike da jin ddi ta mike ta kwaso masa lemo a fridge dinta, inteesar ta gaishesa tana murmushi ya amsa ba tare da ya kalleta ba, tace "ya faruuq Zainab fa?" yace "tana lfya," ta ci gaba da cin tuwonta inna nata yi masa hira mara tushe sae binta yake da uhm, sae da ya jira don kanta tayi shiru snn ya hade rae yana kallon inteesar yace "inteesar wajen ki naxo," ta dago tana kallonsa hka ma inna, yace "am vry disappointed in yhu inteesar, never knew yhu 2 b foolish...." da sauri inna tace "meye wnn kke cewa, ka fada wanda xanji mana," ya juya yana kallon inna yace "Haba inna, ynxu abinda inteesar tayi ta kyauta knn da ba ki son a mata fada, rae biyu fa ta hallaka dan wauta irin nata, kuma ace baxa a mata magana ba" a fusace ya karasa maganar, inna ta dafe kirji kmr xata yi kuka tace "rae biyu fa kace, dama yan biyu ne knn?" faruuq yace "au ke da duk abinda ake baki sani ba inna," inna tayi narai narai da ido tace "ni ina nasani, ynxu yan biyu ta xubar faruuq, ko daya bae rage ba," ta juya tana kallon inteesar dake ta tura tuwanta abunta fuskarta a daure, can ta juyo tana kallonsa tace "to hka Allah ya kaddara sae a dau na annabi, yarinya dae bata gama mallakar hankalinta ba bare ace xa a mata fada ynxu, kawae sae dae ace Allah shi kyauta, su kuma Allah ya ji kansu," faruuq don takaici kasa cewa komai yyi, can dae yace "meyasa xaki dinga cewa hka inna, inteesar din ce yarinya ynxu," inna ta hade rae tana kallonsa tace "naga dae alamar kaima ka fara xama munafuki, tashi ka ban waje idan har wnn maganar ce ta kawo ka, to jefar da ita kuke son nayi kome, dama Allah yyi yaran baxa su wuce wata uku a cikinta ba, don hka ku shafa ma jikata lfya" faruuq ya mike ransa a bace yace "to inna, Allah ya baki Hkuri ni xan koma," tace "eh Allah ya kiyaye," ya juya ya fice daga falon, inna ta ja dogon tsaki tace "munafukan bnxa kawae, ci ki koshi kije ki kwanta ina fatan dae jinin ya tsaya gaba daya ynxu." Da daddare inteesar na kwance gefen inna duk da fankan dake aiki a falon tana tayi mata fiffita suna hira, Abba yyi sallama, inteesar ta mike xaune da sauri tana kallon inna, inna tace "tsaya tsaya kar ka shigo min," ta juya tana kallon inteesar murya kasa kasa tace "maxa tashi ki shiga daki," da gudu inteesar ta shige daki ta rufe kofa, inna ta rungume hannuwanta tana sakace hakori tace "yauwa xaka iya shigowa" Abba ya shigo dakin da sallamarsa ya xauna ya gaidata yana kallonta, ta amsa bbu yabo ba fallasa, yyi shiru na kusan minti biyar snn yace "baaba fateema fa" inna ta hade rae tana kallonsa tace "ya aka yi," cikin fada Abba ya fara magana "haba baaba, ni ynxu kina gwada ma yaran nn bani da iko da su ne kome, ya yarinya tayi laifi irin wnn nasa a kawo min ita gida ki kunshe ta a daki bbu wani bayani, kuma ke ba yi mata xaki yi ba, ynxu kina gwada mata abinda tayi tayi dai dai knn kome," inna ta marairaice ganin yanda ransa ya baci tace "to wae Bukar maganar nn bata wuce bane ko me, naga dae ya ya ba dawowa xasuyi ba," Abba ya shiga kiran inteesar a fusace "fateema fateema," kmr munafuka ta fito da hijab har kasa, inna se ca take baxata fito ba koma inteesar, Abba yace "maxa ki wuce falona ki jira ni," a fusace yyi maganar don hka bata saurari inna ba ta fice kmr munafuka gabanta na faduwa, inna tace "to wllh sae na bi ku," bae tanka ta ba ya fice, ta fixgi gyalenta da sauri ta fice ta bi bayansu, gaban inteesar yyi mugun faduwa ganin su Hajiya da ma momynta har ma da Anty nafeesa da ta bi ta da harara a falon ashe ta xo gidan, ko inna ma bata sani ba, inteesar ta saci kallon Aliyu dake xaune gefen Haisam, ta rasa inda xata xauna don kowa haushinta yake ji a falon, Abba ya shigo ya xauna yana kallonta ta sunkuyar da kanta har lkcn tana tsaye, cikin ikon Allah sae ga inna ta shigo falon tana haki, tana kallon Hajiya tace "ke tashi ki ban waje in xauna," Hajiya bata yi musu ba amma in ranta yyi dubu ya bace, ta mike inna ta xauna tace "xo xauna nn inteesar," inteesar ta xauna gefen inna, Hajiya kuma ta nemi wani wajen ta xauna ranta a bace. Inteesar ta daga kai a hankali ta saci kallon Aliyu taga kallonta yake, duk ya koma kmr wani mara lfya, ta dauke kanta da sauri shima hka . A nutse Abba ya kira sunanta "fateemah," ta dago a hankali tana kallonsa, ya sauke ajiyar xuciya yace "ko da yake ma bari na fara ta kanki baaba," inna na kallonsa tace "eh ina ji," yana kallonta yace "Baaba kar ki fara magana nn ba tare da ance kiyi ba, duk me xaki ji a nn don Allah karki bude bakin ki, idan ana bukatar cewar ki xa'a sanar da ke, don Allah dae nace," inna ta tabe baki tana girgixa kafa, ya maida dubansa ga Inteesar da ta sunkuyar da kanta yace "fateema," wnn karan kasa dagowa ta kallesa tayi, bae damu ba ya ci gaba "Ashe ke dama mara hankali ce bansani ba," inna tayi karaf tace "kmr yaya," Abba ya hade rae yana kallonta, ta daga hannu da sauri tace "to nayi shiru," Abba na kallon Inteesar yace "ynxu abinda nake so dake shine kawae ki gaya min asibitin da kika je," Hawaye ya cika idonta ta kasa cewa komai, cikin daga murya Abba yace "ba magana nake maki ba," a hankali Aliyu yace "ae Safeena ce tayi mata jagora wae," a fusace inna tace "ga magana nn xaku tsaya kuna wani lauyewa, ni dae nasan jikata baxata iya aikata wnn danyan aikin da kanta ba" Abba yyi shiru yana kallon Aliyu snn yace "kae wa yaga maka hka," Aliyu yace "ita da bakinta ta fada," inteesar ta watsa masa harara tace "ni ba muyi hka da kai ba, kuma safeena bata yi min ko wani jagora ba ni da kaina na tafi inda naje, hasalima bata sani ba," Aliyu ya yo waje da ido da mamaki yace "kika ce me?" ta xaro masa ido tace "ehh" ya dafe kansa yace "innalillahi wa inna ilaihi raji un, kika sa naje na ba yar mutane takarda ashe sharri kika mata" Abba yace "takardar ka kai mata?" Aliyu ya kasa cewa komai sae kallon inteesar da yake, a rude Hajiya tace "kana da hankali kuwa Aliyu, ka saketa fa kace?" Abba yace "saki nawa kayi mata," Aliyu ya sauke ajiyar xuciya yace "daya," snn ya ciro pen daga Aljihunsa ya mike ya shiga dakin Abbansa duk aka bi sa da kallo ya fito rike da farar takarda ya isa study desk ya duka xae yi rubutu Abba yace "meye hka kke yi Ali," ya dago bbu yabo bbu fallasa yace "ita ma rubuta mata nata xanyi Abba" Abba ya daka masa tsawa "kana da hankali kuwa, a gabana don baka da kunya xaka dauko takarda kana gaya min maganar bnxa," cikin daga murya Abba yace "dawo nn ka xauna," Hajiya tace "kambu, ae wlh baka isa ba Alhaji, ita wancan din da ya saka ance maka gata ne bata da, ae ita ma Wllh sae ya rubuta mata nata, na rantse," Abba ya mike a fusace yace "fice min a falo Aisha, nace ki fita," ta mike tace "ae ko baka fada ba fita xanyi, amma wllh kmr yanda tayi makirci tasa ya saki matarsa ta arxiki ita ma sae ya saketa, ae dama idan bata xama makira ba sae Allah ma ya tambayeta, abu a jini," ta fice tana huci, inna tace "shegiya yar wahala, ae in Aliyu ya saki Inteesar yau duk kuma sae nasa dana ya rubuta maku takardarku wllh wllh," inteesar ta fashe da kuka tace "Abba ni ka bar shi ya rubuta min takardata don Allah don Annabi," Abba ya daka mata tsawa a fusace "rufe min baki, stupid" Anty Nafeesa kam kasa cewa komai tayi sae kallon inteesar take, momy dama hankalinta na kan TV, Abba yyi shiru na wani dan lkci snn yana kallon Aliyu yace "sae kaje ka mayar da matarka," Aliyu bae ce komai ba sae da har lkcin kansa a kasa yake da ganinsa kasan ran maxa ya baci, Abba ya hade rae yana kallon inteesar yace "ynxu dalilin cire cikin jikinki kawae nake son ki gaya mana gaba daya mu ji," hawaye ya cika idon Inteesar tayi shiru kanta a kasa, har sae da Haisam ya daka mata tsawa, "ba magana ake maki ba," a fusace inna ta mike tace "ohh ni yau naga tsiya xasu kashe min jika, kuma sun hanani magana " ta fashe da kuka xata bar falon, Abba yace "haba baaba ki dawo muji daliin da yasa tayi hka, ae bbu wanda yyi mata wani abun a nn," da kyar aka lallaba inna ta dawo ta xauna tana share hawaye, Abba yace "muna jin ki Fateema," inteesar ta dago kanta a hankali tana kallon Aliyun, taga shima kallonta yake, ta kauda kanta tace "sbda bana sonsa shima kuma baya sona yasa nayi hkn Abba," ta fashe masu da kuka ssae tace "Abba tunda na taso ya Aliyu ke cutata a gidan nn, tun ban san kaina ba, ban san me nayi masa ba ko dan ba gidan ubana bne, ya tsaneni kuma baya son bude ido ya gan ni cikin gidansu, ko uwar da ta haifeni ma bae bari ba, idan an manta randa ya daga hannu xae mareta to ni ban manta ba, kuma har gobe baxan manta ba, ban san me muka yi masa ba, duka bbu wanda ban sha a hannun Aliyu ba, idan ba a manta ba wani rashin lfya da nayi na kwana da kwanaki shi shine sanadin sa, amma ban fada ma kowa ba, har ka hada mu aure Abba, kuma tunda ka hada mu abba ko sau daya ban taba jin ddin xaman gidansa ba, sae nayi sati biyu ban daura idona a kansa ba, bae san ci na ba bae san sha na ba, kullum a wahale nake cikin gidan, to a hka yake son na haifa masa yara, wllh Abba bana sonsa ka taimakeni kasa ya bani takardata ynxun nn, biyayya kawae yyi maka yake xaune da ni gida daya a matsayin matarsa," ta fashe da matsanancin kuka takasa ci gaba, tun da ta fara magana Aliyu ke kallonta baki bude. Ganin bbu wanda ya iya cewa komai a falon don duk jikinsu yyi sanyi ya sa inteesar ta tsagaita kukan da take ta cigaba "snn Abba ni bada yardana ya sake aure ba, hasalima ni ban san xae yi aure ba sae ranar da ya kawo ni gunka da daddare kke tambayata ko nasani, to a nn ne ma nasan aure xae yi, kuma dama tun a hanya yyi threatn dina kan cewar ko me xaka tambayeni nace nasani, kuma Abba har yau yaki daukar batun karatuna da muhimmanci da nayi magana sae ya dinga hantarata wae baxan iya course din da nace nake so ba, kuma Abba da yake cewa na xubar masa da ciki a tambayesa ko kula dani da cikin yake, Abba sae nayi kwana uku ban gansa ba gashi bbu abinda nake iyawa kullum a wahale nake kwana nake yini a gidan ga kuma yunwa, tunda ba iya girkin nake ba," tayi shiru tana share hawayenta snn a hankali tace "lastly Abba kayi hakuri ba rashin kunya nake maka ba, amma ka tausaya min kayi masa magana ya sauwaka min, don baxan koma gidansa ba wllh na gama aurensa," Aliyu ya mike yana mata wani mugun kallo yana huci yace "munafuka, makaryaciya kawae, ki xo ki shake ni na baki takardar taki kuma wllh sae kinyi da kin sanin xubar min da ciki," ya juya xae bar falon Abba ya dakatar da shi a fusace, inteesar ta fashe da kuka tace "wllh Abba kace ya bani takardata bana auren kuma, bana sonsa," Abba yana kallon Aliyu yace "dawo ka xauna," ya kai minti kusan biyar a tsaye kmr baxae xauna ba, sae da Anty Nafeesa tace "ba magana ake maka ba ka tsaya ma mutane kallon rainin wayo," ya juya ya kalleta, snn ya koma inda yake ya xauna yana ma inteesar wani irin kallon, da ganinsa kasan ran maxa ya gama bacewa, Abba yace "cikin maganganun da Fateema tayi a nn akwae wanda xaka karyata," ya kauda kansa bae ce komai ba sae huci da yake, Abba yace "gud, dama tun ba yau ba nasan halinka, na kuma san xaka iya aikata duk abinda fateema ta lissafo a nn, kai kam ban san wani irin mutum bne Aliyu, kuma gwara da Fateema ta gaya min abubuwan da ta dde tana boyewa a cikinta tana cutar kanta," ya juya yana kallon Inteesar yace "amma fateema ke abinda kika aikata a ganin kinyi dai dai knn, me xaki ce ma mahaliccinki, ashe dama karamin tunani gare ki ban sani ba" inteesar dai kanta na kasa tana hawaye ta kasa cewa komai, Abba ya ci gaba, "a nan kin nuna kmr rashin kulawar da yake nuna maki ne yasa kika aikata abinda kika aikata, to Fateema baki san hanyar gida bne, ko in kin xo akwae wanda xae ce maki don me" a hankali tace "Abba banyi wnn tunanin ba," Abba ya girgixa kai yana kallon Aliyu yace "to malam rubuta mata takardarta, Allah ya hada kowa da rabonsa, ni nayi kuskure tun farko na baka auren fateema duk da ka nuna min baka sonta" Aliyu ya juya yana kallonta, ita ma kallonsa take, ya maida dubansa ga Abbansa yace "srry ba rashin kunya nake mka ba Abba, amma taxo ta shake ni ta kwata, ko kuma ta saki kanta da kanta," yana kai wa nn ya mike yana huci xae bar falon, Abba ya daka masa tsawa yace "don uwarka ni nayi maka magana ko fateema" Inna ta mike a fusace tace "yau naga tsiya, yarinya tace bata son aurenka ka sallameta mana ko ana yi dole ne, ae ba rasa manema tayi ba, ko gobe ta fita titi santalelen yaro me katuwar mota wanda ya fi ka komai ne xae biyo ta wllh, yo tsami gaye da kai idan ba tsautsayi ba ma me xae kai ta aurenka sai tsayi ba hankali kmr bishiya," abun dariya abun takaici, a walakance Aliyu na kallon inna yace "ae sae ki rubuta mata sakin ki bata, ko kuma ku hadu ku shake ni ku karba," yyi tsaki a fusace ya juya xae fita Abba yace "kar ka kuskura ka fita daga falon nn, kanka rawa yake Aliyu, ita mahaifiyar tawa kke gaya ma magana" inna ta fashe da kuka tace "yo sabon abu ne wnn, ae sae Allah ya mana hisabi da Aliyu" Haisam ya mike ya fice daga falon, hkn ma Momy, ran Abba a bace kuma a nutse yana kallon Aliyu yace "bani takardar Fateema ynxun nn Ali kar na nuna maka d odza side of me," cikin tsawa ya karasa maganar, Aliyu yyi shiru yana kallonsa yana huci, inna tace "ba magana ake maka ba salubabbe kawae," ya juya yana kallon inna tace "daina kallona Munafuki kawae," inteesar dae kanta na kasa, ya juya ya kalleta snn yyi huci me xafi ya ciro takardar da ke Aljihunsa da pen ya daura takardar kan hannun sofa, snn ya duka ya fara rubutu a jiki. Inteesar ta dago a sanyaye tana kallonsa hawaye na bin kuncinta, Abba ma kallonsa yake ko kiftawa baya yi, hka ma Anty Nafeesa, inna tayo waje da ido ta dafe kirji tace "lah rubutawa xae yi Bukar" . .. Inna ta fashe da kuka ta mike tsaye tana cewa "Bukar kayi shiru, kaga fa rubutawa yake, lah ha ila ha ilallahu mahammadur- rasulillahi sallallahu alaihi wassallama, Bukar kayi wani abu mana" Abba kam kasa cewa komai yyi sae kallon Aliyun yake, Anty Nafeesa ta jinginar da kanta jikin kujera tana kallon ikon Allah, har Aliyu ya gama rubutunsa ya mayar da pen din cikin aljihunsa yana kallon Abbansa yace "gashi nn na rubuta mata," Abba yyi murmushin takaici yace "to ka kyauta," ya dauke kansa ya shiga linke takardar neatly yana kallon inteesar dake kallonsa har lkcn tana hawaye, ya karasa gabanta yana mata mugun kallo ya jefa mata takarda snn ya juya xae fita inna ta bi sa da gudu ta cakumi kwalarsa tace "don uwarka jikartawa ka mayar baxawara, to Allah ya isa bamu yafe maka ba, sae Allah ya saka mana," Abba yace "ki rabu dashi baaba," inna tace "naki din, dama nasan har da hadin bakinka ae," ta fashe da wani matsanancin kuka ta xube wajen tana daddaga hannu sama, Aliyu yyi yar dariya rainin wayo ya juya ya fice daga falon, sae a snn umma dake xaune har lkcn bata ce komai ba ta mike ta bar falon xuciyarta fal murna don dama abinda take jiran gani knn, kuma ta gani, ynxu kuma xa taje tayi break din ma Hajiya gud News din, Abba ya sauke ajiyar xuciya yana girgixa kansa, Anty Nafeesa ta mike ta nufi gaban inteesar ta dauki takardar da Aliyu ya jefa mata ta koma ta xauna tana warware wa, inteesar kam hade kanta tayi da gwiwa tana rera kuka a hankali, Anty Nafeesa ta gama karanta content din takardar ta ajiye kan kujera kusa da Abba ta mike ta fice daga falon, inna ta mike ta dago inteesar tace "tashi mu je, sae me don ya sake ki, abinda ynxun nn kina fita masu mota xa su biyoki, uban waye xae kalleki yace kin taba aure idan ba dan bakin ciki ba, ae gwanda da kika kwabar da cikin don da ganin jarababbun yara ne, mu je kawae Allah ya isar mana" sae a snn inteesar taji sanyi ta mike tsaye inna ta shiga share mata hawayenta, Abba kam idonsa na kan takardar da Nafeesa ta ajiye masa bayan ya dauka, yana gama karanta cntent din ya sauke ajiyar xuciya tare da jinginar da kansa jikin kujera yace "gashi nn fateema," inna ta ja hannunta xasu fita tace "rabu da shi da'alla muje me xaki yi da shi su da suka sa shi ya sake ki ae sae su cinye," Inteesar ta kasa bin inna ta koma a sanyaye ta karbi takardar a hannun Abba, Abba yace "kiyi hkuri Fateema ni na ja maki komai," ta kirkiro murmushi ta karbi takardar inna tayi tsaki ta ja ta suka fice daga falon tana cewa "yo idan bata yi hkurin ba ya ake son tayi dama bayan an gama cutarta," inteesar dae jikinta a mace suka isa falon inna, inna ta karbe takardar hannunta da ta kasa dubawa har lkcin, tayi michi michi da ido tana kallon rubutun ita nn karatu take kmr tasan me aka rubuta jikin takardar tayi tsaki ta cukuikuye takardar ta jefar bakin kofa tace "shege kawae rubutun ma kmr ta agwawa," ta juya tana kallon inteesar da ta xauna kan kujera ta kura ma TV ido tace "maxa je ki kiyi wanka ki xo ki kwanta, kar ki sa komai a ranki kinji" a sanyaye inteesar ta mike ta shiga dakin inna tayi kwanciyarta kan gado kawae don baxata iya yin wankan ba. . Washegari da safe inna na share falo ta ga takardar da ta jefar bakin kofa, tace "na share wn shegen takardar Inteesar," inteesar da har lkcn ke kwance a daki tayi shiru kmr baxata ce komai ba sae kuma tace "ki ajiye kawae kar ki share," inna na gama sharan ta hada mata ruwan wanka ta kai mata bayi duk tana kwance, inna tace "maxa ki tashi kije kiyi wanka kadda ruwan ya huce," ta mike xaune da kyar ta fara cire kayan jikinta xata shiga wankan inna tace "to me xan hada maki na kalaci kan ki fito," inteesar ta dan yatsine fuska tace "ni waina kawae xa a siyo min," inna tace "yo ae wnn ba wani abu bne bari na kira kursum kan su tafi makaranta su siyo maki," inteesar na shiryawa a dakin inna taji muryar momynta ta xo gaida inna, ta hanxarta ta gama abinda take ta fito da sauri don ta gaidata don ba xuwa sashinsu xata yi ta jibgeta ba, gefen inna ta xauna tace "ina kwana momy," ba tare da ta kalleta ba ta amsa da "lfya lau," inna tace "ya kina amsa mata kmr ana tilasta ki," momy ta dan yi murmushi ta mike tsaye tace "bari naje na gama kimtsa ihsaan inna," inna ta tabe baki bata ce komai ba momy ta fice, inna tace "wannan wannan da ba dan a gabana ta haife ki ba da sae nace ba uwarki bace, bata sonki ko kadan, to wae da wanne xaki ji," inna tayi tsaki tace "Allah shi kiyaye," inteesar dae bata ce komai ba tana ta kallo abinta, can ganin inna tayi shiru yasa tace "inna ni ina son xuwa gida in kwaso kayana bani da kaya ko daya a nn da xan sa," inna tace "Aa ba sae kin je ba, xan sa su kursum su je su kwaso maki kawae, me xae kai ki gidan nn kuma" inteesar ta hade rae tace "to sanin me da me xasu kawo min xasu yi, ni wllh da kaina xanje bbu wanda xae je dauko min kayana," inna ta bude baki tana kallonta, can ta rufe bakin tace "ke dae wahalalliya ce wllh, don ubanki idan kika je kika hadu da shegen kiyi ya?" inteesar tace "meye ruwana da shi an dde bamu hadu ba, bari ma kiga ynxun nn xan shirya na tafi wllh, kuma kiyi ma Abba maganan yaushe xa a kwaso min kayan dakina gaba daya" inna tayi shiru tana kallonta snn ta tabe baki tace "to ni dae ba ruwana, ki tsaya kuma ki karya," waina uku inteesar taci ta wanke hannunta tace ta koshi, inna tace "to ni dae banda ko sisin da xan baki kudin mota," inteesar tace "ai kam sae ki nemo shi don nima bani da kudi," inna tace "bari naje gun Zainabu na ranto dari biyar to," inteesar tace "oho ni dae ki nema ki bani, kuma fa karki ce mata nice xanyi amfani dashi" inna tace "to," snn ta fita xuwa ranto dari biyar, ko minti goma ba ayi ba ta dawo rike da dubu daya tace "gashi nn har dubu daya na samu," inteesar tace "yauwa innata shi yasa nake son ki," ta karbe kudin ta saka takalminta ta fice daga gidan inna ta rakata har gate snn ta koma ciki. A dai daita sahu ta dauka har gidan, tana sauka ta tambayesa nawa xata bashi yace "dari biyar," bata damu ba ta mika masa dubu dayan ya bata canji, ta juya tayi hanyar gate, tana danna bell maigadi yace "waye," tace "ka bude min malam," ya bude gate din ta shigo tayi balcony abunta, bude ta tarar da kofar shiga falon, ta shiga cikin falon tana kalle kalle, kamshin soye soye ke ta tashi a kitchen din ta dan karasa kitchen din a hankali ta leka, taga Safeena ce ke ta soye soye tana waka, ta dan tabe baki tayi hanyar stairs duk cikin sanda take tafiyar, a hankali ta bude kofar dakinta ta shiga ta rufe snn ta sauke ajiyar xuciya, ta shiga bude boxes dinta tana cire kayayyakin da xa ta dauka, a dan babban box ta shiga xuba kayan, ta kwashe kayan make up dinta da turarruka duk ta xuba ciki har da jewelries, snn ta koma kan takalma suma ta fara xaban wa inda xata dauka, kofar ta taji an bude, ta juya a tsorace suka yi ido hudu da Aliyu, gabanta yyi mugun faduwa ta dauke kanta ta dake ta cigaba da harhada kayanta, shi ko ya rungume hannayensa ya jingina jikin kofar ya harde kafaffunsa yana mata wani irin kallo yana murmushin mugunta, da kyar ta gama kwasan abubuwan da xata kwasa don duk gabanta faduwa yake, ta xuge xip din ta daga akwatin, snn ta dauki hijab dinta ta sa, ta shiga jan akwatin tayi bakin kofa, tana isa bakin kofar ya sauke kafarsa, ya gyara tsayuwarsa a bakin kofar, ta hade rae tace "xan wuce. Aliyu yyi murmushi yana kallonta daga sama xuwa kasa yaki cewa komai kuma yaki bata hanya, ta hade rai tace "Magana fa nake, ka bani hanya in wuce," yyi dariya irin ta mugunta yace "bi ta kaina ki wuce," ta galla masa harara a fusace tace "wnn wani irin iskanci ne, ka bani hanya nawuce mana," ya fixgota yana mata wani shu'umin kallo, ta tsorata ssae, ya shigo dakin yana rike da ita ya kulle kofar tare da sa key, ta yo waje da ido a tsorace, a hankali ta saita muryar ta dan marairaice masa tace "Haba ya Aliyu me hka kke yi, kaji tsoran Allah mana wnn ba girmanka bane," ba karamin dariya ta basa ba, don bae san lkcn da dariyar ma ta kubce masa ba, tayi tsaki ta buge hannunsa daga rikon da yyi mata ta rike handle din akwatin ta xata yi hanyar kofa, ya fixgota yace "ae in kin ga kin bar gidan nn yau to wasu yan biyun sun dasu a mahaifarki ne," tace "auxubillahi minash shaidanir rajeem, meye hka kke cewa ya Aliyu," dariya yyi yace "ae sae dae kece shaidaniyar a cikin dakin nn," ta fashe da kuka tace "me yasa xaka dinga abu kmr ba musulmi ba, ni don Allah kaji tsoran Allah ka rufa min asiri ka bar ni na fita," yyi murmushi yace "iyye, sannu musulma me tsoran Allah" tayi tsaki ta turasa da karfi ta ja akwatin ta, ya kuma fixgota ya jefar da ita kan gado, a gigice ta fashe masa da kuka tace "na shiga uku na lalace, wayyoo Abbana don Allah ya Aliyu ka bari," ta mirgina ta dayan side din da sauri ta sauko daga kan gadon tayi hanyar bathroom da gudu, ya sha gabanta yana mata wani irin kallo yace "in ma xaki tsaya ki tsaya kar na wahalar dake," ta durkushe wajen ta fashe da wani matsanancin kuka tace "wayyoo Allahna na shiga uku, don Allah ya Aliyu kaji tsoran Allah ka kyaleni in fita," dagota yyi ya jinginar da ita jikin bango yana mata wani irin kallo ya cire hijab din jikinta ta shiga dukansa tana kiran inna, wani gigitattcen mari ya kai mata nn da nn tayi still marin har cikin kwakwalwarta, riga da xani ne jikinta ya cire xanin, ta rumtse idonta jikinta na rawa hka ma muryarta tace "wayyo Allahna, ya Aliyu" wani mahaukacin kiss ya shiga mata kmr xae cinyeta, jikinta sae rawa yake kuma bata yi gigin hanasa ba, ya dauketa cak ya kwantar kan gado ya rabata da kayan jikinta ya shiga mata abubuwa masu rikita lissafi, nn da nn ita ma ta fara dauke wuta, da kyar ta shiga turasa muryarta na rawa tace "ka bari ya Aliyu, bana so, tsoro nake ji," bae ma san tana yi ba duk ya fita hayyacinsa, ya kankameta kmr mae rada dab da kunnenta yace "plss kar kiyi min kuka fateema baxa kiji xafi ba," jikinta ya dau rawa a tsorace tace "A'a tsoro nake ji yaya xae min xafi," ya girgixa mata kai da kyar yace "rufe idonki," da sauri ta rumtse idonta ta kankamesa, ba shiri ta sakesa tayi yar kara, yana rike da ita da sauri yace "kinji xafi ne," kmr xata yi kuka tana mayar da numfashi tace "A'a," snn ta kankamesa. To ni dae da gudu na fita don ba ruwana, anjima na dawo. . Aliyu bae sarara mata ba sae da ya ga ta fara kukan gajiya, snn ya fada gefenta ya rungumota yana kissin din wuyarta, a hankali ya rada mata a kunne, "u re different Fateema, so so cweeeet," ta turasa da karfi ta fara kkrin mikewa, ya matse ta jikinsa yace "ae baki isa ba, bayan na gama biya maki bukatarki xaki kawo min iskanci, dama abinda ya kawo ki knn," ta fashe da kuka tace "Allah ya isa na, ni wllh ka sakeni," ya saka bakinsa cikin nata yana kissin dinta, turasa ta shiga yi ya dan gatsa mata cizo a labbenta, tayi kara, ya kankameta yace "last round sae na bar ki kiyi tafiyarki da kayanki," a fusace kmr xata yi kuka tace "da'alla ni ka kyaleni, wllh xan maka ihu" ya ki sakinta kuma yaki cewa komai sae wasa da gashinta da yake, a hankali ya shiga romance dinta kuma yana kallon cikin idonta, ta fashe da kuka tace "don Allah ka bari ya Aliyu wllh na gaji," ya ki sauranta ya ci gaba da abubuwan da yake mata, hkn yasa tayi shiru ta lumshe ido bata sake yunkurin hanasa ba, a hankali taji mararta ya fara ciwo, murya kasa kasa tace "ya Aliyu ka bari cikina na min ciwo," bae masan tana yi ba, ita ma bata wani yi serious wajen hanasa abubuwan da yake mata ba, wani mugun murdawa taji mararta yyi, bata san lkcn da ta fasa ihu ba, ya fada gefenta da sauri yace "me ya faru," ta shiga nuna masa mararta tana yarfe hannu tace "ciwo yake min," xae yi magana ta sake wani karan ta fashe da kuka tace "wayyoo ya Aliyu ciwo yake min ssae," ba shiri ya mike ya shirya ya dawo gabanta, yace "dama yana maki ciwo ne," ta kasa cewa komai don axaba ta sauko daga kan gadon da kyar ta durkushe kasa tana rike da marar cikin kuka tace "nashiga uku wllh ciwo yake min ssae ya Aliyu," ta fasa ihu a gigice ta rikesa tace "don Allah ka taimakeni, ciwo yake min" ya ma rasa me xae mata duk ya rude, in dae kan inteesar ne rudewa ba komai bne a wajensa nn da nn yake rudewa ya rasa abun yi, ya riketa ya jinginar da ita jikin gado a rikice yace "ina xuwa," kuka kawae take tana juye juye rike da marar, ya mike da sauri yyi kofa xae fita yaji tayi wani kara a wahale tace "wayyoo Abbana, ya Aliyu mutuwa xanyi," ya juya ya ganta xaune cikin jini ta rike gado tana kuka, ya dawo da sauri ya xube gabanta a rude yace "innalillahi wa inna ilaihi raji'un, fateema" kuka take ssae tana kiransa tana jijjiga kanta, ya rasa abun yi yana rike da ita sae kallonta yake a rikice, wayarsa dake kan gado ya dauko da sauri jikinsa na rawa ya shiga neman layin Dr maryam, bugu daya ta dauka yace "don Allah doctor i need yhur help ynxun nn, be fst plss," ya ajiye wayar ya mike da sauri, xani ya dauko mata ya shiga gyara mata jikinta, kuka kawae take tana rike da mararta tana kiran Allah, ko minti talatin bae cika ba doctor maryam ta iso gidan, kasa tsayawa a dakin yyi bayan ya dauko mata kayan aiki a dakinsa, ya koma falo ya xauna ya dafe kansa, to wat's d meanin of dis, Safeena ce ta sauko rike da handbag dinta ta tsaya gabansa fuskarta daure tana kallonsa tace "xan fita," da kyar ya dago yana kallonta snn yace "Allah ya kiyaye," ta juya fuu tayi kofar fita, duk tana sane da abinda ya faru a gidan, don tana gama hada break ta haura sama taji muryarsu, kuma ta gane abinda suke yi, ta dde labe jikin kofa tana jin duk me suke fada takaici yasa ta koma dakinta da sauri ta fada kan gado tana kuka, can ta kira uwarta ta sanar da ita komai, uwar ma ta rude don a xatonsu ae ya saki inteesar kmr yanda Hajiyarsa ta gaya masu, uwar tace maxa ta taho gida su san abun yi, hkn yasa ta shirya ta sauko ta kuwa samesa a falo, kuma yana ce mata Allah ya kiyaye kuwa tayi gaba, don dama tayi niyyar ko yace bbu inda xata tace bae isa ba kuma ta fita, Aliyu ya mayar da kansa bayan ya bita da kallo don bae da lkcnta, bayan kmr minti talatin doctor Maryam ta sauko tana kallonsa ta gaya masa magungunan da xae siyo da Allura snn ta koma sama, ya mike da kyar ya haura sama ya shiga dakinsa ya dauki makullin motarsa da Atm ya fita, bayan kmr minti ashirin ya shigo gidan rike da ledan abubuwan da ta lissafo masa, yana shigowa falo ta sauko ta karba ledan ta koma sama, ya kwanta kan kujera ya lumshe idonsa ya rasa gano abinda ke damunsa, karfe sha biyu da kwata doctor Maryam ta sauko, rike da makullin motarta da glass alamar tafiya xata yi, ya mike tsaye da sauri yana kallonta yace "ya ake ciki doctor, bleedn din ya tsaya," ta dan tabe baki tana hararansa tace "ni dae na kusa fara kiranka quack doctor wllh, dama likita na da rudewa hka? Ni kam ban taba sani ba sae a kanka," Aliyu yyi murmushi ya kasa cewa komai tace "to ynxu dae da sauki Alhmdllh, don har ta samu bacci kuma jinin ya tsaya, kuma tana da karancin jini wllh, ka dinga sa ta tana cin vegetables da dae abubuwan da ya kamata kae sae kace ba likita ba, ni abubuwan ka na bn mmki Hydar, nd lstly please n please doctor kayi hkuri ba dan ni ba ka dan sarara mata har bbies dinta su kara kwari don Allah," . Da mugun mmki Aliyu yace "wat? Kina nufin ciki na jikinta doctor?" Doctor maryam tayi masa kallon rainin wayo tace "kai kuma kana nufin kace min baka san tana da ciki bne ko me," Aliyu ya girgixa kai duk yyi confuse da sauri yace "ok ok, doctor ngdd ssae," ya juya da sauri ya haura sama, likitan ta tabe baki,tace "Allah ya shirye Aliyu," snn ta fita daga gidan tana murmushi, ynxu da ita ce xata haifa masa yan biyun nn amma Allah bae yi ba, ta kaudar da tunanin da sauri daga ranta, coz bygones re already bygonea, ta shiga motarta mai gadi ya bude mata gate ta fita daga gidan. Aliyu na shiga dakin Inteesar ya tarda ta kwance tana bacci, Maryam ta lullubeta da bargo ga drip a hannunta, ya karasa a hankali kusa da ita ya xauna yana kallonta, ya ma rasa irin farin cikin da xae yi, a hankali ya cire bargon daga jikinta yana kallonta, yes ga signs of pregnancy a tare da ita, a hankali ya daura kansa bisa cikinta muryarsa na rawa yace "plss Fateema, ki gaya min me kike bukata daga gareni, don Allah kar ki cire min cikin nn kuma, i beg yhu fateema ki bari na ga jinina a duniya plss," duk ya rikice mata har da hawayensa kmr idonta biyu, ita ko baccinta kawae take amma da gani ba me ddi ba hka ya gama haukansa ya dawo gefenta ta baya ya kwanta ya rungumeta yana shafa cikinta, ya kai minti kusan sha biyar a hka snn ya mike da kyar ya shiga bathroom dinta yyi wanka yyi alwala ya fito, nn dakin yyi sllh, ya dde xaune yana Adduar Allah yasa kar Fateema ta kuma yunkurin cire masa ciki, ganin tana ta mutsu mutsu ita kadae ya sa ya mike da sauri ya dawo gefenta ya riketa yace "fateema, me ya faru," cikin baccin tace "cikina," ya daura hannu a mararta yace "sannu xae daina kinji," ya daga kai yana kallon ruwan dake hannunta yaga ya kusa rabi, ya gyara mata kwanciyarta ganin ta koma baccin ya dawo bayanta ya kwanta ya rungumota, yana shafa mararta, a hkn shima yyi bacci yana rungume da ita, sae kusan la-asar ya farka ya mike xaune da sauri yana kallonta, bacci take har lkcin, ya kalli ruwan hannunta ya ga ya wuce rabi, ya mike ya shiga bayi yin wanka kuma kafin yyi sllh, ko minti biyar ba ayi ba da shigar sa bayi ta farka, ta fara kalle kallen dakin da mmki ta mike xaune da sauri kmr warce ta tuno abu tana kallon ruwan hannunta, ynxu kam marar ya daina mata ciwon sae kasala, ta kalli agogo ta ga hudu saura, ta kalli kofar bayi ta gane wanka yake, da sauri ta mike tsaye ranta a dagule, tayi baya xata fadi tayi saurin dafa bango, jiri ssae take gani, ta cire alluran hannunta ta dauki kayanta da kyar ta mayar jikinta, snn ta dauki Hijab dinta ta saka, tayi hanyar kofa ta bude a hankali ta fice daga gidan, tafiya take kmr wata mashayiya har ta isa bakin titi, ikon Allah ne kadae ya kai ta titin, ta tsayar da mai tricycle ta gaya masa inda xata ta shiga da sauri ba tare da ta jira me xae ce ba tana mayar da numfashi, a wahale ta isa gida bbu kudin ba mai mashin, da kyar tace "yi hkuri bawan Allah bari na shiga gida xa'a fito maka da kudinka ynxu," da lst strength dinta ta isa falon inna ta xube kan kujera ta lumshe idonta tana mayar da numfashi, inna ta fito da sauri daga daki tana cewa "wani gantalallen ne xae fado min gida ba sallama kmr katon arne," inteesar dae bata tanka ta ba, inna ta rufe bakinta da sauri tace "lah ai ban san ke bace ba, daga ina hka? ina kayan? me ya tsayar da ke tun safe hka? A'a me ya sameki," duk a rude ta jero mata tambayoyin, inteesar tayi tsaki tace "ni da'allah ki rabu dani inna, ga me keke napepcan a waje ki kai masa dari biyar dan Allah," inna tace "ina naga dari biyar, ba daxu gabanki na ranto dubu gun Zainabu ba, ina kudin motar da na baki," inteesar ta juya mata baya tace "ki nema ki kai masa dan Allah, yana waje yana jira," inna ta fita da sauri tana cewa "to bari naje gun matsiyatan can ko xasu bani," tana isa tsakar gida cikin daga murya tace "Aisha ko shafa cikin ku wani ya ranta min dari biyar kan Bukar ya dawo," umma ta leko ta taga da mamaki tana kallon inna, "magana fa nake yi ko basa ciki ne," a tare suka fito umma tace "wllh inna ni dubu ce a hannuna," Hajiya ta fito da dari biyar din ta mika ma inna tace "gashi ina da canji inna," inna tace "yauwa dama me keke napep xa ku mika ma a waje, inteesar ce ta tafi anguwa ta xubar da kudin ta a titi, ynxu bata da wanda xata ba ma mai mashin din nima kuma banda canji, fita ki mika masa yana waje," umma ta juya tana yar dariyar keta, don dama tana dashi ta hana sae ita Hajiya me neman suna, Hajiya kam ji tayi kmr ta hadiye xuciya don takaici, a fusace inna tace "ya hka ina magana kin tsaya kmr wata sokuwa, ki fita ki mika masa mana," sum sum Hjiya ta karasa gate ta mika ma mai keke napep dari biyar din ranta a bace, ta komo cikin gidan, inna ta juya tayi gaba ba tare da tace mata komai ba, ummata shige daki ta dinga kyalkyala dariya, inna na komawa falonta tace "shegu sun ba shi,A'aah jinin meye wnn a xanin ki inteesar" arude tayi tambayar ta karaso kusa da inteesar da sauri tana gwale ido. Inteesar ta juya da sauri tana kallon xaninta taga duk ya baci da jini, inna ta saka salati kmr xata yi kuka xata yi magana inteesar ta riga ta da sauri tace "al'ada ce ta xo min a hanya," inna tace "haba," inteesar ta gyada mata kai kawae, inna tace "to Alhmdllh, ciki kam sae dae lbri tunda ga al'ada har ta xo, ynxu Haisam ya dawo ya raka ki kuje ayi maki wankin ciki, don naga bbu shegen da ya damu da hka a gidan tunda ba lfyarsu bace," inteesar ta kuma juya mata baya don ita kadae tasan yanda take ji a jikinta," inna tace "to wae ina kayayyakin naki," ba tare da ta kalli inna ba tace "ba kowa a gidan," inna tace "shegu, to ki tashi kije ki gyara jikinki mana kin wani kwanta kaman rubabbiya ko gantalallen can ya koya maki kaxanta ne, ni dae ban san ki da kaxanta ba sae dae in gunsa kika koyo", inteesar ta juya da sauri tana kallonta tace "kema dae kinsan sharri kawae xaki masa amma ya Aliyu karshe ne wajen tsafta," inna ta wage baki tana kallonta, inteesar ta mike da sauri ta shiga daki don ita ma sae taji xancen yyi mata wani iri a baki to ina ruwanta ma da har xata wani kare masa, wanka ta shiga bayi tayi taga jinin ya tsaya, ta hada ruwan xafi tayi wankan snn ta fito ta shirya cikin gown, har ta kwanta abinda ya faru daxu ya fado mata, ta lumshe idonta, can ta mike xaune da sauri tana kallon bakin kofa tace "inna ina kika ajiye takardar daxu da safe?" inna dake ta goge goge a falo tace "oho kaman yana cikin durowa, me xakiyi da shi," inteesar bata tanka ta ba ta mike ta bude drawern ta dauko takardar ta koma ta kwanta, ta dan lumshe ido ta bude snn ta bude takardar tana kallon cntent dinsa "Ni Aliyu ynxu na fara aurenki Fateema, ke din bnxa baki isa kice na sake ki ba tare da na sa kaina ba, amma fa ban tilasta ki dole sae kin dawo gidana ba kiyi ta xama a gidanku don baki da amfani a gu na dake da rashinki duk daya ne a gurina, kuma muna nn da knki xaki kwaso kafafuwarki ki xo ki same ni, wawiya kawae Jahila," inteesar ta dafe kanta hawaye ya cika idonta "Allah ya isa bata yafe masa ba kusantarta da yyi daxu, ita da tasan abinda ke takardar nn da baxata fara xuwa gidansa ba, ta fada kan gado tana hawayen takaici, ita ko xata yi maganinsa. Aliyu na fitowa daga bathroom ya nemi Inteesar ya rasa duk ya rikice hankalinsa yyi mugun tashi, Allah dae yasa yarinyar nn ba gida ta wuce ba, abinda ya fada knn a xuciyarsa, yyi sllh da kyar snn ya shirya cikin three qtr da fara shirt ya dauki makullin motarsa ya fita daga gidan, karfe shidda ya isa gida, ya tarda mum dinsa a tsakar gida xaune da umma, ya xauna kan wani dan dakali ya gaishesu, Hajiya tace "son yana ga duk ka rame baka da lfya ne," ya dan sauke ajiyar xuciya yace "lfyata lau," umma tace "to ynxu me ka xo yi gida kai da sae muyi wata bamu ganka ba," Hajiya tace "shi dae na gani, daga ina kke ynxu," ya mike yana ma umma wani irin kallo yace "don naxo gidan ubana shine laifi," bae jira me xasu ce ba ya dan yi tsaki yyi sashinsa, khadija ya kira a waya ta shigo sashin nasa yace "khadee yarinyar nn ta xo gidan nn?" khadija ta dan tabe baki tace "ehh ae dama tana nn, ynxu ma inna ta kira ya Haisam wae ya xo ya rakata asibiti ayi mata wankin ciki," ya yo waje da ido ya mike tsaye da sauri yace "wani cikin, ina Haisam din," khadija tace "ae bae dawo ba," ya girgixa kai cikin tashin hnkli yace "tafi kawae," ta juya ta fice, baya san mum dinsa ta xargi komai shiyasa bae nufi bangaren inna ba ya shiga nasa, ya dan leko ko suna nn, yaga kuwa suna nn xaune har lkcn, yyi tsaki ya koma. Sae da aka kira Maghrib snn duk suka shiga sashinsu, yyi alwala ya fito ya tafi masallaci, bakwae da kusan kwata ya shigo gidan ya nufi bangaren inna, a hanya suka hadu da Momyn Inteesar ya kauda kansa da sauri kmr baxae gaisheta ba har ta wucesa snn yace "ina yini," bata ko kalli inda yake ba bare yasa ran xata amsa, yyi murmushi ya isa kofar falon inna xae yi sallama ya fasa, ya je kusa da window yana lekan falon, inna na xaune tana dama fura tana ta xuba da kursum dake kwance tana karatun Novel, inteesar kuma ta fito daga daki knn ta durkusa kusa da inna tace "inna xuge min xip," inna tace "yau naga jaraba, me kuma xakiyi ba daxun nn kika yi wanka ba," inteesar tace "ni dae ki xuge min," inna ta tabe baki ta xuge mata, inteesar kam sae bin falon take da kallo, wayar kursum yyi kara ta mike tace "inna sae da safe," ta fice daga falon saurayinta ne ya kirata, inna ta tabe baki tace "wnn mummunan saurayin naki me shegen rowa da baya shigowa gaida mutane," ihu suka ji kursum ta kwala ganin Aliyu da tayi jikin window ya galla mata mugun harara ya daura yatsunsa a labbensa alamar tayi shiru, da sauri inna tace "menene" kursum tace "mage na gani," snn tayi gaba da saurinta. Inteesar ta mike bayan inna ta xuge mata xip din ta cire doguwar rigan jikinta ya rage daga ita sae undies, inna tace "bokiti na waje kisa hijabi ki dauka, da na ce kursum ta shigo maki da shi, inteesar ta sa Hijab dinta ta nufi bakin kofar xata je dauko bokiti . .Inteesar na kaiwa bakin kofa tayi still kmr me tunanin abu, inna tace "me ya faru," bata dae ce mata komai ba amma ita kamshin turaren Aliyu take ji kuma ssae, to duk yanda aka yi yana tahowa ne, hkn yasa ta ki fita, shikam kallonta kawae yake yana murmushi ya gane me yasa ta tsaya, ya karaso bakin kofa cikin sanda ya bude kofar da sauri ya fixgota ya fito da ita, ta fasa ihu a tsorace hka ma inna da tayi waje da gudu ita ma, tana cewa"na shiga uku waye wnn," janta ya shiga yi tana nokewa cikin kuka tace "wayyo inna kice ya kyaleni," inna ta shiga binsu da gudu tana cewa"lahh yau naga iskanci ina xaka kai min ita don uwarka, Bukar Bukar," ganin inna tara masa jama'argidan kawae xata yi a tsakar gida yasa ya sake ta tun kan su karaso tsakar gidan, ta karasa gun inna da gudu tana kuka, inna na nunasa da dan yatsa tana kakkane ido tace"Aliyu ka fita harkata Aliyu ka fita harkata, wae shin ni kakar kace xaka dinga wasa da hankalina hka ko yaya ne," ya harareta ya xo ya wucesu yyi bangarenta, cikin daga murya tace "Wllh tllh kar ka shigar min falo, xan fa tara maka jama'ar anguwar nn da daddaren nn," dariya kawae yyi ya shige falonta abunsa, inna tace "maxa je ki falon Zainabu kiyi xamanki," inteesar ta make kafada tace "ni baxan je ba," inna tace "to mu xaunamu jira ubansa a nn," jikin wani flower ta ja ta suka xauna wae suna jiran Abba, Haisam ya shigo gidan yana kallonsu da mamaki yace "me kuke yi a nn inna," tace "yo wancan katon bnxan ne ya shigo mana falo ba dole mu fito mu bar masa ba, Bukar nake jira yaxo ya fidda min shi," Haisam yyi dariyar takaici yyi bangarensa kawae . A wani cafe taga Haisam yyi parkin, tace "ya Haisam me xa muyi a nn," ba tare da ya tanka mata ba ya bude mota ya fita ita ma ta fito, sae da suka shiga cafe din snn yace "ko baxa kiyi post utme bne," tace "ohh na manta, a nn xamuyi registration din" yace "ehh," nn suka gama komai cikin minti ashirin snn suka tafi banki ta jirasa a mota ya biya kudin registratn din ya fito, taga sun kama hanyar gida, a hankali tace "ya Haisam asibitin fa," bae kulata ba ya ci gaba da tukinsa har suka isa gida, ranta yyi mugun baci, yana gama parkin ta bude mota tayi cikin gida, ya bita da kallo ya girgixakansa lallai Inteesar ta girma, tana shiga falon inna inna tace "ya har kun dawo, amma abun ba wuya, amma bbu xafi inji dae," inteesar ta xauna ta rungume hannayenta fuskarta a tamke tace "kokai ni ma yyi," inna tace "sbda me, ina kuka je to," inteesar ta tabe baki tace "wae wani registratn ya kai ni," inna tace "kyaleni da shi," snn ta mike ta fice a fusace tayi bangarensa, ranta a bace ta dawo tace "ki rabu da yan iska so kawae suke ki mutu da dattin ya ya a cikin ki, yara duk sun bi sun rainani don ina wasa da su, ki rabu dasu kawae gobe da sassafe xan rakaki muje a wanke maki, tunda dae ni ba nakasashiya bace bare wani ya kawo min rainin wayo don na aikesa. Washegari da safe Abba ya aiki kursum ta kira masa Inteesar, inna tace "me xata yi masa da sassafe hka," inteesar da gabanta ya fadi tana kallon kursum tace "ni kuwa," kursum tayi tsaki tace "ni," snn ta fice, inna tace "maxa saka hijabi muje," inteesar ta dauki Hijab dinta inna na biye da ita a baya suka kama hanyar falon Abba, suna shigowa Abba ya hade rae ganin inna a bayanta, inna ta shigo falon ta hakikince kan kujera tace"kace a kira maka Inteesar Bukar, ga ta nn" Abba yace "to fisabilillahi baaba don nace a kira min ita sae ki biyo ta, wae meyasa kike yin hka ne baaba," inna ta mike ta marairaice tace"Allah ya baka hkuri," snn ta fice daga falon kmr xa tayi kuka, yyi tsaki yana kallon inteesar yace "daga yau bana son kina kwana a bangaren inna, kina ji na," ta sunkuyar da kanta ta kasa cewa komai, ganin yy shiru yasa ta gaishesa a sanyaye, ya amsa snn yace "fateema kinje walakanta abinda Allah ya baki sae ga shi kuma ya nuna maki ishara, nakan yi mmkin sauyawan ki lkci guda Fateema, ynxu abinda nake so dake shine ki koma gun ummar ki ki xauna bana son xaman ki tare da inna, snn wani asibiti da take cewa xata kai ki kar ki kuskura don ciki na nn jikin ki," inteesar ta dago a sanyaye tana kallon Abba gabanta na faduwa, hawaye ya cika idonta, wani cikin kuma bayan ta xubar, Abba ya katse mata tunani ta hanyar cewa "jiya Aliyu ya shigo ya sameni ya kuma badahkuri akan yana son ki koma dakin ki, though ban nuna masa na amince da hkn ba don ina son na fara jin ta bakin ki, kina sha'awan komawa dakin ki?" inteesar ta share hawayen da ya gangaro mata tace "Abba don Allah don Annabi ka sa shi ya sallameni, ni bana son auren kuma ka yi mani adalci abba," Abba yyi shiru yana kallonta snn yace "to kiyi hkuri ki bari har sae kin sauka lfya, na maki alkawarin xan sa ya baki takardarki ko yaki ko yaso," muryarta na rawa tace "ngdd Abba," Abba yace "kya iya tafi amma bana son xaman ki tare da inna, ki koma gun ummanki ynxun nn kuma," kai kawae ta gyada masa ta mike xata fita, Aliyu yyi sallamaya shigo falon, ta hade rae ta bi ta gefensa ta fice, ya bi ta da kallo snn ya xauna inda ta tashi, ya gaida Abbansa, Abba ya amsa yana duba newspaper, yyi shiru na dan lkci snn a hankali yace "Abba kayi mata magana," Abba ya dago yana masa mugun kallo yace"wani maganan xan mata," Aliyu ya sunkuyar da kansa bae ce komai ba, Abba yace "ae ni na gaya maka baxan mata dole ba, kajekayi xamanka da dayar matarka tace baxata koma ba," Aliyu yyi shiru da ganinsa bae ji ddin maganar ba, ganin Abba ya maida hankalinsa kan abinda yake yasa yace "to Abba kayi mata maganarkar ta sake yunkurin xubar min da ciki," Abba yace "tashi ka ban waje, nonsense kawae" Aliyu bae ce komai ba ya mike yyi masa sallama ya fita daga falon ba tare da Abba ya amsa ba. Dakin Haisam ya nufa, ya samesa ya gama shiri xae fita office, Haisam yace "daga ina da sassafe hka," Aliyu yace "taimako nake son ka min Haisam, kasan yarinyar nn na jin maganarka don Allah kace mata ta yi hkuri ta koma dakinta, ni wllh bana son wani abu ya sami yaran nn ne, kasan yarinta yyi mata yawa, ga inna kuma ba tsohuwar arxiki ba ko ita xata rakata su fake idon Abba suce xasu je cire cikin kuma" haisam yyi yar dariya yace "da knn Inteesar ke jin maganata ba ynxu . Aliyu ya dafasa yace "plss ka gwada kaga Haisam, wllh bana son xamanta a gidan nn," Haisam yace "shknn xan gwada yi mata maganan ltr idan na dawo," Aliyu yace "thank yhu," a tare suka fita da Haisam kowa ya kama hanyarsa. Inteesar na komawa falon inna, inna ta mike da sauri ta dawo kusa da ita tace "me Bukar din yace maki," inteesar tayi shiru da ganin idonta kasan tayi kuka, inna ta mike a fusace tace "xan ko ci mutuncinsa, da wnne xaki ji," tana fadin hka ta fixgi mayafi a fusace tayi waje, da sauri inteesar ta bi ta ta riko hannunta tace "ni inna bbu abinda aka min kin wani kwashi kafafuwa ina xaki," inna tace "to kukan me ki ke yi ba ayi maki komai ba," inteesar tace "ni ki rabu dani," ta shige bedroom ta bar ta nn tsaye, inna ta bude baki tace "au" can ta tabe baki ta ci gaba da aikinta. Karfe tara saura tace ma inna xata gun momynta, inna tace "yau kuma, to ki tsaya ki sha kunun da na dama maki tunda kin ki shan tean" inteesar tace "xan dawo inna," snn ta fice daga falon tayi sashinsu a sanyaye duk sae taji bata jin ddin jikinta, wanke wanke ta tarar momynta nayi a bakin famfo, ta karasa tace "sannu da aiki momy, kawo na karasa maki," momy tace "A'a bar shi kawae," inteesar bata ce komai ba ta shiga falo ta karasa bedroom din momynta tayi kwanciyarta, duk jikinta a sanyaye yake wae mayen cikin nn na jikinta duk axaban da ta sha, hawaye ne ya shiga bin kuncinta, ta dde tana kuka a hankali daga bisanni bacci ya dauketa, karfe goma momy ta shigo dakin ta tada ta tace "kin karya ne," inteesar ta gyada mata kai tace "ehh" momy ta juya ta fita daga dakin, baccinta ta ci gaba da yi har kusan sha biyu, xaxxabi ya fararkar da ita, sanyi ssae ta dinga ji ta mike da kyar ta dauko bargo ta lulluba, biyu saura momy ta shigo dakin tace "kinyi sllh ne," ta girgixa mata kai da kyar tace "ynxu xanyi," momy ta karaso jikin gadon tana kallonta ganin yanda ta takure kanta tace "me ya same ki," da kyar inteesar tace "bana jin ddi ne," momy bata ce komai ba ta fita, can bayan kmr minti goma ta shigo dakin rike da kulan abinci tace "ki tashi ki ci abinci, kina shan magunguna ne," kai kawae inteesar ta gyada mata ba don tana shan maganin ba, ta sauko da kyar momy ta xuba mata abincin ta fita, tuwan shinkafa ce da miyar bitter leaf tayi mata, inteesar ta mike da kyar ta shiga bayi ta kurkure bakinta ta wanke hannu ta fito ta jawo tuwan gabanta ta shiga ci a hankali, loma uku kawae ta ci taji xuciyarta na tashi ta rasa inda xata sa kanta, lkci daya aman ya xo mata ta mike da gudu ta fada bayi ta shiga kwarara amai, momy dake falo ta shigo dakin da sauri ta shiga bayin tana kallonta, har ta gama aman snn ta taimaka mata ta gyara jikinta suka fito, momy tace "ina magungunan da kike sha," ta kwanta tana girgixa kai ta kasa cewa komai sae mayar da numfashi da take, momy ta shiga bayin ta gyara inda tayi aman ko da ta fito inteesar tayi bacci, don hka ta rufe tuwan ta ajiye mata a gefe. Karfe shidda Haisam ya shigo falonsu ya gaida momy dake koya ma ihsaan assignment, ta amsa da fara'arta tana tambayrsa ya aiki, yace "Alhmdllh momy, inna tace min inteesar na nn," momy tace "eh tana nn," Haisam yace "wajenta na xo momy," momy tace "eyya sae dae kuma bacci take wllh tunda safe take amai, tama ki cin komai, nayi mata maganan magungunanta tace suna gida," Haisam yace "subhanallahi momy ae da sai kiyi magana, ko Abba ki kira a san yanda xa ayi," momy ta mike tace "bari na taso maka ita to," da sauri yace "A'a ki bar ta kawae, na dawo anjima," momy tace "to shknn," ya mike ya fita yana ma ihsaan wasa. Yana komawa sashinsa kiran Aliyu ya shigo wayarsa, ya daga Aliyu yace "ya dae brother kayi mata maganan," Haisam yace "ynxun nn ma na dawo daga gunta, amma sae dae ban samu ganinta ba ma, bata da lafiya wae tun safe take amai inji momy," Aliyu yace "amai kuma, God! Bari xan shigo ynxu," kasa sukuni Aliyu yyi har sae da ya iso gidan wajen karfe tara saura don aiki yyi masa yawa a clinic, sashinsu ya nufa, yana isa kuwa ya kasa shiga ya dde tsaye bakin kofa daga bisanni ya dake yyi sallama, ihsaan ce ta amsa ya bude kofar ya shiga, momy na xaune suna cin abinci da ihsaan, kansa a kasa ya shigo falon ya nemi kujera ya xauna yana kallon Ihsaan kmr ita yake gaisarwa yace "ina yini," momy ba tare da ta kallesa ba tace "qlau," bae sake cewa komai ba ya shiga kallon TV, momy ta mike da sauri jin kakarin aman inteesar, Aliyu ya bi ta da kallo ransa a dagule don shima ya ji, ya rasa me xae ce mata ne, momy na shiga bedroom din ta sameta bakin kofar bayi tana amai, ta kamata tana yi mata sannu, kuka kawae take tana juye juye, momy ta gyara mata jiki ta mayar da ita kan gadon, snn ta gyara wajen ta koma falo ta ci gaba da ba ihsaan abinci. Aliyu ya dauke kansa da sauri daga kallon da yake ma bakin kofar kmr ya shiga, ya kai kusan awa daya xaune a dakin idonsa na kan TV, daga bisanni ya mike da kyar ganin momy nata harkan gabanta yace "na tafi," ba tare da ta kalli inda yake ba . .. Aliyu na fita Haisam yaje ya samu a sashinsa, Haisam yace "ya dae har ka shigo," ya xauna bae ce komai ba, Haisam ya ci gaba da abinda yake, can Aliyu yace "don Allah Haisam kaje ka ma Abba magana su bani matata in tafi ni fa ana min abinda aka ga dama a gidan nn," a fusace ya karasa maganar, Haisam yace "uhm Aliyu knn, har ka manta rashin mutuncin da kayi wks bck knn," Aliyu yace "to ba su suka nema ba, ni don Allah ka rabu dani," Haisam ya daga kafada yace "da kuna shiri da Hajiya inna da da gudu xata sa a baka matarka, ynxu kam ita da kanta xata xuga a hanaka," Aliyu ya kasa cewa komai, Haisam yace "to ynxu ka shiga ka duba ta ne," da kmr baxae yi magana ba yace "wani dubata xanyi bayan kasan halin mamanta, yi tayi kmr bata san me ya kawo ni ba, hasalima barina tayi nata xama kaman mara aikin yi a falon, ni kuma ban san me xance mata ba," Haisam yyi dariya, Aliyu ya galla masa harara yace "wat's funny," Haisam yace "to ae in dae momy ne ma kadan ka fara gani ynxu," dariya Haisam ya ci gaba da yi, Aliyu ya mike xae fita ya riko hannunsa da sauri yace "to bari muje in rakaka sae na ari bakin ka," Aliyu yace "gud," a tare suka koma falon, bbu kowa falon sae Tv dake aiki, momy ta fito dan Haisam ne yyi sallamar, tace "A'a har ka dawo Haisam," Haisam yace "wllh momy, ya jikin inteesar din," momy tace "da sauki," Haisam yace "wae fa dubata Aliyu ya shigo yi shine ya kasa cewa komai," bbu yabo bbu fallasa momy tace "ayyo ae tana ciki," Haisam yace "to shi dae na gani ya shigo ya xauna kmr," da sauri Aliyu ya take kafar Haisam, Haisam ya rama snn ya ci gaba, "maimakon yace ga abinda ya shigo yi, ynxu bacci take momy?" momy bata kallesu ba tace "eh" snn ta fice daga falon, Aliyu ya mike da sauri yyi hanyar bedroom din Haisam na cewa "kai wa yace ka shiga," ko kallonsa bae yi ba, kwance ya tarda ta cikin bargo ta lullube gaba daya har kanta, ya cire bargon, jikinta yyi mugun xafi, ya dagota yana kallonta da tausayi, a hankali ta bude ido tana kallonsa, ya rungumeta murya kasa yace "srry my Fateema," turasa ta shiga yi yaki sakinta, ta fashe da kuka tace "ni ka rabu dani," ya rufe bakinta yace "kiyi hkuri don Allah," lamo tayi jikinsa a hankali yace "kin ci abinci?" ta girgixa masa kai yace "sbda me," da kyar tace "amai," yace "ki gaya min inda ke maki ciwo fateema," tayi shiru bata ce komai ba, ya kwantar da ita ya mike ya bude kwanon da ya gani kusa da gadon, shinkafa ce da miya, ya shiga xuba mata snn ya dawo kan gadon rike da abincin xae bata, da sauri ta kauda kanta ta fada kan gado cikin kuka tace "amai xanyi ka ajiyesa," ya mayar ya ajiye da sauri snn ya dago ta yace "to me xaki ci," ta girgixa masa kai, ya rungumeta yana shafa gashinta, mikewa yyi ya shiga bathroom ya dibo ruwa a roba, snn ya fito yana tambayrta ko xae samu dan tawul, tayi shiru bata ce komai ba sae da ya dawo gabanta a hankali ya kara mata tambayar snn ta nuna masa, ya mike ya dauko ya saka cikin ruwan, ya cire mata rigar jikinta da xani snn ya shiga matse tawul din yana goge mata jiki da shi, karfe goma yace xae tafi bayan ya lallabata ta sha tea kadan, har lkcn tana rungume jikinsa, ta gyada masa kai kawae, snn yace "gobe da safe xan xo da magunguna da injectns dinki kinji kanwata," kai kawae ta gyada masa, ya daura mata kiss a bakinta, ta lumshe ido da sauri, yyi mata sae da safe, ta bi shi da kallo har ya fita, ya fita da minti biyar momy ta shigo, xani ne kawae jikinta, kunya ya kamata ta rufe ido da sauri kmr me bacci. Kullum sae Aliyu ya xo sashinsu da safe da dare, ya kan siya masu fruit ko nama, duk da ko kadan momy bata sake masa, sae dae yyi ta xamansa a falo idan ta fita sae ya shiga dakin, laulayin inteesar ya dawo sabo kullum cikin wahala da amai take yana mugun tausayinta har mmki abun yake bata, duk da tasan duk sbda cikinsa ne, wani lkcin idan ya shigo gidan sae karfe sha daya yake wucewa duk da bbu wanda yasan yana xuwa har inna, idan kuwa tayi bacci me ddi to a jikinsa ne, don yana xuwa ya rungumeta bacci yake xuwa mata, wani lkcn ma sae dae ya kwantar da ita kawae yyi ma momy sallama ya wuce, duk dare Abba ma na shigowa dubata hka Haisam, inna kam bata san ashe jarababbun yara na makale jikin inteesar ba, su kansu Hajiya basu sani ba. Yau ta cika sati biyu gun mamanta, momy na kula da ita ssae kuma tana tausayinta ganin yanda cikin ke bata wahala, karfe hudu na yamma Aliyu ya shigo gidan ranar yaci sa'a bbu kowa tsakar gida ya nufi sashinsu inteesar, xaune ya tarda ta da momy a falo ta sata gaba sae ta shanye kunun da ta dama mata don bata cin komai, ya gaida momy tayi kmr bata ji sa ba ta fice daga falon, ya dawo gefen inteesar ya shiga lallabata yana bata kunun har ta sha rabi, snn ya ajiye ya rungumota jikinsa yana buga mata baya kar tayi amai, tayi lamo tana sauke ajiyar xuciya, a hankali yace "fateema," ta dago tana kallonsa ya mayar da kanta kirjinsa yace "gida nake son tafiya dake fateema, nasan sae da amincewarki Abba xae yarda na daukeki, ki tausayamin plss my wife" . Inteesar ta kwace kanta daga rungumar da yyi mata tana masa mugun kallo tace "waye wife din taka? Sae yau da kaga ciki a jikina kasan ni wife dinka ce, to ni ba matarka bace wllh, bari ma kaji abinda baka sani ba ya Aliyu, wllh bana sonka bana sonka, tun ynxu nake son mu ajiye yarjejeniya da kai a kan cikin nn," yyi shiru yana kallonta xuciyarsa na tafarfasa, tunanin me yake hka har ya kai sa ga kiranta da wife dinsa, ya rike temper dinsa yana kallonta bbu yabo bbu fallasa yace "yarjejeniyar me," tana masa wani irin kallo tace "na farko ina haifa abinda ke cikina xaka bani takardata, na biyu kuma ni baxan shayar da danka ba tun ynxu ka sani, idan ka yrda da deal din nn, to na yrda xan bar cikin nn, idan kuma akasin hka, to wllh wlh xan sake komawa a cire min cikin kuma baxa ku sake gani na ba," ya sauke ajiyar xuciya yana kallonta, ransa yyi mugun baci, amma da yake yaransa kawae yake so, sae yace "ok na yrda xan baki takardarki kuma baxa ki shayar da su ba," tace "ka rantse da mahaliccinka," yyi shiru yana kallonta snn yyi wani irin murmushi yace "na rantse," tace "kuma ni daga ynxu ka daina xuwa gurina na yafe maka," yace "ok ngdd," snn ya mike ya fice ba tare da yyi mata sallama ba ma, ta mike ta koma daki da kyar ta kwanta kan gado ta lumshe idonta dake cike da hawaye, yes hkn kadae ne mafita a gareta, Aliyu bae cancanci ta xauna da shi ba ko kadan, idan yana shisshige mata hka xata iya canxa ra'ayinta. Tun daga ranar Aliyu bae sake xuwa sashinsu ba duk da tasan yana xuwa gidan, yau kusan sati knn tayi forcin din kanta xuciyarta taji hkn da yyi yafi burgeta yafi mata ddi amma ta kasa, baccin kirki gagaranta yake duk da ynxu laulayin nata da sauki cikinta ma ya dan fara fitowa, in kaga yanda inna ke ji da ita da cikin sae ka rantse kace ba ita ke jinjina mata xubar da cikin da tayi kwanaki ba, tunda ta gane ciki na nn maimakon a ga inna ta bata rae ko makamancin hka sae aka ga ta buge da murna har da rawanta, kullum ita ke ma inteesar girki safe da yamma wae don yaran suyi karfi, su Hajiya ma ba karamin girgixa suka yi ba da kursum ta gaya masu ae ciki na nn kuma har ya fara fitowa, umma tace "tab, wllh ki san abun yi tun wuri Hajiya," Hajiya da abun duniya ya isheta tace "to umma ya xanyi ni wllh duk jikina ma ya mutu, taya xa'ayi Aliyu ya hada xuriya da marasu asali kuma mugaye, umma ta tabe baki tace "ki shigo anjima da daddare ina da shawara da xan baki," Hajiya taji ddi ssae tace "to umma naji ddi amma, xan shigo anjiman" Yau lahadi inteesar na xaune tsakar gida da inna da yamma wajajen karfe biyar suna ta hira tana cin gyada kursum na kwance kan tabarma a gefensu tana danna wayarta, ynxu kam bbu laulayi sae shegen kwadayi kmr xata ci bbu, sae nauyi da jikinta yyi mata don cikinta ya fito ssae watan shi na biyar knn, duk da tana tattare da damuwar da bata san dalilinsa ba sae kyau take karawa abunta kmr ba ita ba ga wani haske da ta kara a kan nata, cikin ya amsheta ssae yyi mata das das a jiki gwanin sha'awa, ta mike knn xata dauko ma inna tsintsiya ta tattare bawon gyadan da suka ci don kursum tace baxata tashi ba tunda bata ci gyada ba, suka ji an bude gate, gaba daya suka maida hankalinsu ga gate din, Aliyu ne ya shigo gidan safeena na biye da shi a baya, kallo daya tayi masa ta dauke kanta tayi gun inna rike da tsintsiyar a hannunta, ya kasa dauke idonsa daga kanta sae binta da kallo yake, ya sauke idonsa kan cikinta ya sauke ajiyar xuciya, muryar inna ne ya dawo dashi cikin tsawa tace "su waye wa innan xasu fado mana gida kmr tsofaffin arna ba sallama," safeena da ta kasa daina kallon Inteesar ita ma xuciyarta na harbawa ta maida kallonta gun inna tana mata wani shegen kallon rainin wayo, Aliyu ya harari inna yace "ke dae kin banu wllh, ae randa xaki mutu a gidan nn sae na xuba ruwa a kasa nasha," a fusace inna tace "karyanka yaro kuma sae ka riga ni mutuwa," inteesar ta juya da sauri tana kallon inna tace "kai inna," inna ta mike tana gyara daurin xani tana huci tace "ku fita ku ban waje, kar na walakanta ku ynxun nn," Aliyu yyi dariya yace "to mai gidan," safeena ta tabe baki tayi bangaren Hajiya inna ta sha gabanta tana huci tace "ina kike tunanin xaki mahaukaciya," inteesar ta mike da kyar tayi sashinsu Aliyu ya bi ta da kallo har ta bace masa, snn ya maida dubansa ga inna dake fada safeena na fada, bbu tonan sililin da inna bata yi mata ba, yace "ke safeena," ta juya ranta a bace tana kallon Aliyu tace "ka ja ma tsohuwar nn kunne ta fita harkata don ni nafi karfinta wllh," ya daka mata tsawa yace "tunda tace ki fita ba sae ki fita ba, sa'ar kakarki ce aka ce maki wnn" safeena ta shiga hawaye tana kallonsa, yyi tsaki ya karasa gun inna yace "kiyi hakuri inna, bata cika hankali bane yarinyar," inna tana wage baki tace "ae naga alama maxa ta fitar min daga gidan dana, sannu da xuwa Aliyu ina ta cigiyarka" yyi murmushi yace "ae gani innata," tana dariya ta ja sa suka yi sashinta, shi ko sae murmushi yake don yana da dalilin yin abinda yyi Safeena ta juya tana kukan takaici ta bar gidan, da sauri Hajiya da umma dake leke ta taga suna kallon duk abinda ke faruwa suka fito, Hajiya tabi bayanta tana kiranta cikin lallashi tace "kiyi Hkuri safeena ki kyaleni da shi, wancan kuma me ya kai ki musanyar yawu da ita baki san mayya bace," Safeena tace "ae kam naga alama Hajiya, amma ni dae wllh nafi karfinta" ta karashe maganan tana kuka, Hajiya ta ja suka yi sashinta umma na biye dasu a baya suna lallashinta, kursum ta tabe baki ta mike tace "lallai wnn jaka ce mara xuciya," fura inna ta shiga dama ma Aliyu yana kwance kan dogon kujera suna hira, yace "ae idan yarinyar nn ta haihu ke xaki je mata xaman jego," da sauri inna na wage baki tace "haba," yace "eh mana," tace "wayyo amma naji ddi wllh, Allah yyi maka albarka," ya dan tabe baki yace "Ameen, to ma taya xaki je xaman jegon tana nn," inna tace "yo ba sae ta koma ba," ya danyi murmushi yace "to kiyi mata magana, don tafi jin maganarki kan na kowa a gidan nn" inna tace "to bari na aika a kira min ita na gaya mata ynxun nn ma, yo ae wnn ba wani abu bne," dae dae nn khadija ta shigo, ta gaida yayanta snn tace "inna an aiko ni wajen ki," inna tace "waye," khadija tace "wae mamata tace naxo na amshi dari biyar din da kika ara hannunta kwanaki," inna ta bude baki tace "lah ku ji min mata, ki je kice mata taxo ta danne ni ta kwata, naga dae gun dana take samun kudin kajin min fitsararriyarkawae," khadija ta juya xata fita Aliyu ya kirata ya ciro dubu daya ya mika mata yace "gashi ki kai mata," inna tace "ae da ka kyaleni da ita Aliyu, ita don bata da kunya don na amshi wani shegen dari biyar a hannunta kusan shekara daya knn sae ta aiko a karba, maxa kice kuma ta baki canjin dari biyar ki mayar min," khadija har ta fita inna ta kwalo mata kira ta dawo fuskarta a daure tace "wae meye ne inna," inna tace "kije ki kira min inteesar ynxun nn," ta fice daga falon Aliyu ya daka mata tsawa baki ji me tace maki bne "ta leko tace naji ae," snn ta wuce, bayan kmr minti goma inteesar ta shigo falon tana rike da kugunta daga bakin kofa tana kallon inna tace "gani inna," Aliyu dake xaune yana shan fura ya juya yana kallonta, inna tace "to bakin kofar xan xo in same ki," inteesar ta shigo ta xauna gefenta da kyar, sae bin ta da kallo Aliyu yake, tace "me xan maki inna bacci fa nake, inna tace "kai haba, to shiga ki kwanta in kin tashi ma yi maganan," inteesar ta mike xata shiga daki, inna tace "lah baki ga Aliyu bne, naga baki gaidashi ba," inteesar ta juya tana kallon inda yake, har lkcn kallonta yake, yyi murmushi ya ci gaba da shan furarsa yace "ni na isa ta gaishe ni," inteesar ta dan yi tsaki ta shige daki abinta, inna tace "to Allah shi kyauta," hira Aliyu ya kwanta gefen inna yana mata tana biye masa muryarta har waje, sae ka rantse kace ba Aliyu bne, duk inteesar na kwance a daki tana jinsu, rabon da Aliyu ya tsaya suyi hirar arxiki da inna har an manta, yace "ni fa inna yunwa nake ji kin wani hada ni da fura," tace "lah me xaka ci toh," yace "jollof rice nake so da farfesu," da sauri tace "to bari in je in maka," ta mike tsaye tana gyara dankwalin kanta tace "yo nayi ma wasu bnxa ma bare kai," ta fice tana kwala ma kursum kira taxo ta hura mata gawayi, don bata gane gas acewarta bata lkci ne. Aliyu ya juya yana kallon kofar dakin kmr ya shiga ya fasa, yana ta danne dannen wayarsa amma lkci lkci yakan juya ya kalli kofar dakin, inteesar taji shirin yyi yawa, wata xuciyarta tace ta leka taga ko yana falon, a hankali cikin sanda ta isa bakin kofa ta dan bude labulen a hankali tana lekensa, shima ya juya knn yana kallon kofar dakin xuciyarsa na son ya shiga, suka hada ido, ta sake labulen da sauri yyi murmushi bae dae ce komai ba, ganin xuciyarsa ta kasa hakura da shiga dakin kuma baya so ya shiga yasa ya mike da sauri ya fice daga falon yyi sashinsa. Ko da inna ta shigo falon tana kiran inteesar ta fito ta ci abinci da xafinsa, da sauri ta fito kmr jira take, taga inna kadae ne xaune falon, tace "wae ni kika ma girki," inna tace "aa Aliyu nayi ma," inteesar tace "to ina yake," inna tace "ae ni da kaina na kai masa yana kwance a dakinsa yaron kirki." inteesar bata ce komai ba ta dauki furan da ya rage ya rufe ta shiga sha, inna tace "ke dae kin banu da kwadayi, naki ne," ko kallonta inteesar bata yi ba ta shanye ta ajye kofin, snn ta fara cin abincinta, ta gama cin abinci knn, khadija ta shigo dakin tace "wae ina furan ya Aliyu" inna tace ahaf gata nn ta shanye khadija tayi tsaki ta juya ta fice. Karfe tara inteesar tayi ma inna sae da safe tayi sashinsu, har ta wuce bangarensu Aliyu ta dawo tana lekan ko yana nn ko ya tafi, ita dae bata ga alaman ya tafi ba kuma bata ga alaman yana nn ba, ta karasa bakin kofar a hankali da yake basu kunna bulb din wajen ba ta durkusa tana lalube ko xata ga takalminsa, dae dae nn aka bude kofar Haisam ya fito, daga ita har shi sae da suka tsorata. Ashe Aliyun ma na kallonta daga bayanta ya fito daga bangaren Hajiyarsa knn. . Haisam yace "me kike yi a nn Inteesar," ta ji kmr ta nutse wajen don kunya ta fara kame kame, Haisam yyi dariya yace "to ae baya ciki ya fita sae dae in xaki shiga ki jirasa," kmr xata yi kuka tace "wayyo ni ya Haisam abu na ne ya fadi nke nema," bata jira me xae ce ba ta juya da sauri xuciyarta a dagule xata bar wajen ta kusan cin karo da Aliyu dake tsaye har lkcn yana kallonta, gabanta yyi mugun faduwa, tabi gefensa da sauri xata wuce ya rikota, Haisam dae yyi gaba abinsa yana dariya, ta buge masa hannu ta daure fuska tace "meye hka malam," dariyarsa mai kyau yyi snn yace "me kike bukata daga gare ni da kika biyo ni," ta fashe da kukan takaici tace "waye ya biyo ka, Allah ya isa na, da'alla ka sake ni na wuce don naxo neman abu na shine na biyo ka," dariya ya dinga yi har da buga bango yace "ae nine abun naki, ni kika xo nema 4 sure na sani," ta fixge hannunta xata bar wajen yyi saurin rikota ya bude kofar falon ya ja ta suka shiga, kuka ssae take yi kuma na takaici, ka kyaleni ya Aliyu bana son hka, yyi murmushi ya rufe kofar falon da key ya karaso bayanta ya tsaya a hankali yace "am srry fateema, i also feel...." sae kuma yyi shiru ta juya tace "ka bude min kofa in fita nace maka," bae ce mata komai ba ya dauketa sae bedroom yace "ki bari in gaisa da yarana," kuka ta dinga yi tana jin haushin kanta ita kam har ga Allah ganinta kawae tayi a bakin kofar bata san ya aka yi ba, ya rufe kofar dakin ya xaunar da ita kan gado yana kallonta ya durkusa gabanta yace "its High tym mun fahimci juna fateema," cikin tsawa tace "wace fahimta kuma, ka bude min kofa in fice daga dakin nn" yyi murmushi ya kauda kansa yace "ok," snn ya mike ya bude mata kofar dakin da sauri ta fita, ya bi ta baya ya bude mata na falo ma ta fice, snn ya mayar da kofarsa ya rufe. Ko barin wajen bae yi ba ta fara buga kofar da sauri, ya bude yana kallonta ta shigo falon da sauri tace "momy xata gan ni" yace "a ina," tace "wucewa take," bae ce komai ba ya xauna kan kujera, ita ko tana tsaye bakin kofar sae leke leke take, ta kai minti kusan goma a hka snn yace "to ki xauna mana," ta juya ta galla masa harara tace "ina ruwanka da tsayuwata," yyi murmushi ya dauke kansa bae sake cewa komai ba har ta gama tsayuwarta ta bude kofar ta fice, ya sauke ajiyar xuciya, shi kam baxae iya tsayawa rokan karamar yarinyar nn ta koma gidansa ba ta ci gaba da raina sa ba, duk da abun yana damunsa but ya gwammace yyi ta damunsa din. Kullum sae Aliyu ya xo gida da daddare duk dan sbda inteesar amma baya nunawa, ita kuwa idan bata gansa ba har bata jin ddi, tayi ta sintirin xuwa gun inna knn, ta rasa me ke damunta kan Aliyu, gashi ko sun hadu kallon arxiki bata yi masa bare gaisuwa, shi kam sae dae ya bita da kallo, tun ran da inna tayi mata maganan komawa gidanta ta balbaleta da masifa bata sake yi mata ba. Cikinta ya shiga wata na shidda amma bbu me yi mata maganan komawa gidan mijinta, Yau tana xaune falon inna ya shigo da daddare, inna na bakin famfo tana wanke robobinta, ya xauna yana kallon inteesar dake xaune tana shan watemelon, kallo daya tayi masa ta dauke kanta, ya sauko gabanta ya xauna yana kallonta, tayi kmr bata san da shi ba tana ta shan kankananta, ya shafi cikinta ta buge masa hannu tace "meye hka," bakinsa ya daura an nata yana kallon cikin idonta, gabanta yyi mugun faduwa ta rufe idonta da sauri ya shiga kissin din wuyarta, tayi baya xata fadi ya tallabota da sauri snn ya kwantar da ita a hankali ya shiga shafata ta kasa hanasa, ganin idan ya ci gaba da hkn baxae iya hkura ba yasa ya dago ta yana kallonta da kyar yace "fateema," ta daga kai tana kallonsa ita ma da kyar don gaba daya yanayinta ya canxa, ya kauda yace "meyasa kike walakantani hka ne kike cutata," tayi tsaki bata ce komai ba, ya ci gaba "kiyi hkuri ki koma dakin ki, ni nayi maki alkawarin baxa a sake jin kan mu ba," tace "ae bani kadae bace matarka da xaka damu kanka a kaina, kuma ni bana sonka" yyi murmushi yace "karya kike yarinya ga sona nn ina hangowa cikin idonki, ni dae ne bana sonki i only need yhu badly, amma xanyi kkri naga na koyi sonki sbda kids dinmu" ta fashe da kuka ta mike tsaye tana kallonsa tace "ka yaudari kanka idan kayi tunanin ina sonka, uwar me xanyi da wanda baya ganin mahaifiyata da gashi ma dae tukun, i hate yhu Aliyu," ta juya da sauri ta shige dakin inna tana kukan takaici, wae he only need her dama tasan kawae don ya dinga biyan silly bukatarsa yasa yake son ta koma gidansa. Ya sauke ajiyar xuciya ya mike ya fita daga falon, inna tace ina xaka" yace ina xuwa inna, sashinsu inteesar ya nufa, yyi sallama can kasa ihsaan ta amsa ya bude kofar ya shiga falon, momy na xaune tana feed din ihsaan, ya nemi gu ya xauna kansa a kasa ya gaisheta, ta amsa da "qlau," yyi shiru na kusan minti biyar tana ta harkan gabanta, a hankali ya fara magana yace "wajen ki na xo momy," ba tare da ta kallesa ba fuskarta a daure tace "ni kuma . Aliyu ya dan yi shiru snn yace "dama so nake don Allah ki taimaka kiyi ma Fateema magana ta koma dakinta, don xata fi jin maganarki," momy tayi masa wani mugun kallo tace "lallai ka cika mara kunya, kasan da warce kke magana kuwa, to fice min a falo tun kan na baka mamaki," ya sunkuyar da kansa ya dan yi murmushi bbu yabo bbu fallasa yace "ae dae don Allah nace," cikin tsawa tace "ka fice min a falo tun banje na hadaka da ubanka ba, da can ni na raba ku da xan hada ku ynxu, lallai ka cika fitsararre mara tunani" ya mike yana murmushi ya fice daga falon, tayi tsaki ta shige bedroom dinta ranta a bace. Sashin inna ya koma, inna na xaune da inteesar tana shafa mata bayanta wae xuciyarta na tashi, daga bakin kofar yana kallon inteesar yace "in har kika koma gidana to baki cika yar halak, kiyi ta xama gidanku, cikin ma in kinga baxa ki iya ba kya iya xuwa ki xubar da shi ynxu," ya ja dogon tsaki ya sake labulen ya juya yyi gaba, inna da ta kasa rufe baki ta mike da sauri ta bi shi tace "ka dawo ka bata takardarka don uwarka, idan ba kaddara ba me xae kaita auren mahaukaci," ya juya yana kallon inna yace "sae dae in ku ne ke hauka," yyi gaba abunsa. Inteesar da komai nata ya tsaya ta kasa cewa komai sae hawayen da take, inna ta shigo tace lah meye abun kuka, ki rabu da dan iska wllh na kashe aurenku ynxun nn, ya ya kuma ki haifesu ki bani na kai masa ya basu nono, inteesar dae bata ce komai ba amma duk jikinta yyi sanyi, ta bar inna na ta surutunta har kusan karfe goma snn tayi mata sae da safe tayi bangarensu jikinta a mace, momy bata yi bacci ba tana xaune falo, ta shiga daki ta kwanta ta lumshe idonta duk da tasan ba bacci xata yi ba, momy ce ta kirata ta fito falon ta xauna tana kallonta, momy tace "kina ji na fateema," ba hka nn momy ke kiran sunanta ba don hka ta nutsu tana sauraran me momy xata ce mata, momy tace "duk me xan ce maki a nn kar kiyi min musu, yhu obey b4 complain kinji" kai kawae inteesar ta gyada mata. Momy tace "ki shirya ki koma dakin ki gobe da safe," inteesar ta tsaya kallonta da mamaki, nn da nn hawaye ya cika idonta, xata yi magana momy tace "ban son naji abinda xaki ce, ba don bana sonki nace ki koma dakin ki ba fateema, sau biyu Alhaji yana min magana nake shashantarwa don har cikin raina ban son aurenki da yaron nn, but ynxu ina da dalilin cewa ki koma dakin ki, kiyi hkuri kinji inteesar Allah xae shige mana gaba, kuma ga matan gidan nn sae yada ki a waje suke wae ae ya sakeki, hkn ne ma yasa Alhaji yyi min magana nace maki ki koma dakin ki, idan lkcn haihuwarki yyi sae ki dawo gida ki haihu, ki kwantar da hnkalinki inteesar lkcn da ni da kaina xan bukaci Alhaji yyi masa magana ya baki takardarki na nn xuwa don ko bayan raina ni ban yrda kici gaba da xama da Aliyu a matsayin mijinki ba, " inteesar tayi shiru ta kasa cewa komai jikinta yyi sanyi jin furucin momy na karshe, ta tabbatar da ta gaya ma momy irin cin mutuncin da yyi mata daxu da baxata fara cewa ta koma gidansa ba, sae ta samu kanta da kasa gaya ma momy abinda yyi mata, ta mike a sanyaye tayi ma momy sae da safe ta shiga bedroom ta kwanta, duk da ta so tayi kuka ko xata ji sanyi amma sae ta nemi kukan ta rasa. Washegari da safe karfe takwas ta gama shirinta ta dauki dan hanbag dinta tunda ba wani kaya xata dauka ba, momy ta bata dubu daya kudin mota, momy tace "kije kiyi ma inna sallama," tace mata "to" snn ta fita Momy tayi mata Allah ya kiyaye, sae ta samu kanta da rashin son xuwa gun inna don kar ta hanata tafiya, kasa xuwa yi mata sallaman tayi ta fita daga gidan kawae ta taka har babban titi snn ta tsayar da tricycle ta gaya masa inda xata ta shiga, suna isa ta fito ta mika masa kudinsa ya bata canjinta snn ta yi hanyar gate ta danna bell mai gadi ya bude mata ta shiga gidan, a sanyaye ta karasa balcony ta murda kofar falon taji shi a rufe, ta kai minti kusan goma a tsaye snn ta rumtse idonta ta danna bell, safeena ce ta sauko bude kofar kyanwar da a cewarta ta dauko daga gidansu don tana mugun son mage na biye da ita a bayanta, shi dae Aliyu ya rasa yanda xae yi da ita da magen ne amma har ga Allah baya son mage, ta juyawa taga magen a bayanta sae wani tsalle yake ta sa kafa ta hauresa ya koma sama da gudu, Aliyu yyi tsaki ya maida dubansa ga TV, duk da ofcourse tasan ko waye a bakin kofar sae ta shiga cewa "kai bala sae ynxu ka ga daman xuwa kai da nace maka tun karfe takwas, ynxu da bbu kwata kwata ya kke son nayi gashi baya cin komai sae potatoe da safe" a fusace take maganar kmr gske, inteesar ta dan koma baya ta bude kofar, safeena tayi turus a bakin kofar tana kallon cikin inteesar tana dan murmushi, kallo daya inteesar tayi mata ta dauke kanta, wasu shegun kayan bacci ne jikinta sae mayafin da ta yafa kuma a hka take shirin fitowa gun driver don rashin sanin ciwon kai, shi kuma da yake bae damu da ita ba bae hanata ba, gefenta inteesar tabi xata wuce ta bangajeta ta tare hanyan tace "ina kike tunanin xaki hka," Aliyu dake kwance kan kujera yana kallonsu don shima yyi mamakin ganin inteesar yace "ki kyaleta kila kayanta ta xo kwasa," inteesar ta kasa cewa komai don takaici, hawaye ya cika idonta amma bata bari safeena ta gani ba, safeena tace "ayyo," snn ta matsa daga bakin kofar, da kyar inteesar ta shiga gidan tayi hanyar stairs xuciyarta na raya mata ta kwashi kayanta kawae kmr yanda yace ta koma, safeena ta bita da kallo tana murmushi mugunta don sarae tasan da xuwanta, da sauri Aliyu ya mike yana kallon safeena yace "kin goge ruwan sama ne," safeena ta dan yatsine fuska tace "to ni na xubar," yayo waje da ido yyi hanyar stairs da sauri har yana bugewa yana kwala ma inteesar kira ta tsaya. Gano abinda yake gudu Safeena tayi ta bisa da sauri gabanta na faduwa don mugunta a xuciyarta tace kai abu biyu xae hade mata knn da sauri kan ya haura sama tace "kai wasa nake na goge," ya juya yana kallonta amma hankalinsa bae kwanta ba, xae yi magana yaji inteesar ta fasa wani raxanannen ihu a sama, ya haura sama da sauri yana cewa "innalillahi wa inna ilai hi raji'un," safeena ta doka uban tsalle ta shiga kiran uwarta hannunta na rawa, uwar ta daga tace "wayyo momy mutumin nn ya iya aiki ta xo wllh," da sauri Hajiyar tace "to magen fa ta ganshi," safeena tace "ba dole ba ae mutumin ca yyi yana jin kamshinta xae fito yana jiranta da na xo bude mata kofa kar ki ga yanda ya biyo ni da gudu, wato yaji kamshinta, na sa kafa na hauresa ya koma sama ya jirata a can, ae ko da gudu ya koma momy har wani rawa jikinsa fa yake, kuma kinsan me momy abu biyu ya hade mata Aliyu ya xubar da ruwa sama yana jira in goge naki gogewa kinga tana hawa sama tsantsin ruwan xae kwasheta sae kuma ga aljanar magen ma na jiranta, ae ciki kam kema kinsan sae lbri momy" ji tayi Aliyu na kwala mata kira a rude, safeena tace "xamuyi waya anjima momy gashi can yana kirana," ta katse kiran xuciyarta fal murna ta haura sama cikin muryan tashin hankali da tsoro take cewa "me ya faru Honey ruwan bae gogu bane, . Aliyu na rungume da inteesar dake ta kuka tana shisshigewa jikinsa safeena ta hauro sama, cikin tsawa yace "me kika ce min," da sauri ta sauka kasa ganin yanayinsa, ya dago inteesar yana girgixa kai cikin tashin hankali yace "ta ina kika fadi fateema," kin bude idonta tayi amma jikinta sae rawa yake, duk a xatonsa xafin ciwo ne yasa take haka, duk ya rikice mata ta gaya masa ta yanda ta fadi da kyar ta dago kanta tana kallonsa muryarta na rawa tace "ni ban fadi ba, wata mage ce...." sae ta kasa karasa ta fashe da wani matsanancin kuka ta fada kanshi jikinta na rawa, yyi shiru yana yana kallonta, dagata sama yyi ya bude dakinsa ya shigar da ita ya kwantar snn yace "magen ne ya tsorata ki?" kai kawae ta gyada masa ya juya xae fita ta rikosa da sauri tace "kar ka tafi ka barni yaya," ya durkusa gabanta yana goge mata hawayen fuskarta yace "baxan tafi in barki ba," ya mike ya fice daga dakin, dakin safeena ya shiga, ya tarda ita tsaye tana waya, da sauri ta katse wayan tana kallonsa a tsorace, bae ko kalleta ba yyi gun magen dake labe gefen madubinta, ya finciko ta, safeena ta yo waje da ido a tsorace tace "me xaka yi Aliyu, me tayi maka" bae ko kalleta ba ya buga magen da bango tayi wani shegen kara kmr ba mage ba ya sake bugata da karfi, snn ya bude window ya cillata downstairs ya juya yana nuna safeena da yatsa yace "daga yau kika sake shigo min da ko wani irin dabba gidan nn daga ke har dabban sae na wurga ku downstairs," har ya fita ya dawo da sauri ya shaketa yana huci yace "kika ce min kin goge ruwan," xata yi magana ya xuba mata tagwayen mari snn ya jefar da ita yace "kuma Allah ya baki sa'a kar ki goge," ya juya ya fice daga dakin ya koma dakinsa, tana kwance ta dukunkune waje daya ta kasa daina tuna magen, ya karasa kusa da ita ya dago ta yana kallonta . Aliyu ya rungumeta a hankali yace "baxa ki sake ganin magen ba kin ji" kai kawae ta gyada masa yace "daga ina kike ynxu," ta turasa da karfi tuno abinda ya gama faruwa daxu yyi dariya yace "to kiyi hkuri abinda nayi maki jiya, i was jet angry," tace "ni ka matsa na wuce na hada kayana," yace "ae kuma kin riga kin dawo gidan uban ya'yanki knn," ya danyi shiru snn taji a hankali yace "kece kawae ke bamu wahala inteesar" ta daga kae da sauri tana kallonsa don bae taba kiranta da inteesar ba, ya dan yi murmushi yace "yes kin ki xama ki rungumi mijinki ki koya masa sonki, duk da ke kina masifar sonsa," takaici kmr ta rusa ihu tace "yhu re decievin yhur self in har kana tunanin ina sonka," yyi murmushi yace "abar maganan, ynxu dae teach me hw 2 like yhu fateema," hawaye ya cika idonta tana kallon cikin idonsa, lallai ma ya Aliyu ba ma love ba like, kauda kanta tayi ya jawo ta jikinsa ya lumshe idonsa a hankali yace "i wil try my best naga na cire safeena a raina na sa ki ko dan sbda twins dinmu kinji kanwata," ita dae bata ce komai ba amma nn da nn ta dan ji ddi, don ixuwa ynxu tasan yes ko ba completly ba tana da feelins wa Aliyu tun daga ranar da ta kwana jikinsa. Ya dago kanta yana kallonta yace "me xaki ci, ko kinyi break a gida," kai kawae ta gyada masa ya dan yi shiru snn yace "xaki iya hada min break ynxu to," ta daga kai da sauri tana kallonsa don bata taba masa girki ba tunda take, ta samu kanta da gyada masa kai, snn ta mike tayi hanyar kofa ya bita da kallo, ya sauke ajiyar xuciya ya jingina jikin gado,"yes sae da hka don rainasa xata yi, gwara suyi ta tafiya a hka yyi ta lallaba xuciyarsa har ta gama mallakan hankalinta" tana shiga kitchen ta tarar safeena ta fere dankali, taki amfani dashi ta fere wani snn ta shiga soya mashi, a bangaren safeena kam Aliyu na fita tayi kusa da window tana hawaye gabanta na faduwa, katuwar laya ta gani a maimakon magen, da gudu jikinta na rawa ta sauka kasa ta dauko shi ta bude handbag dinta ta saka, tana kuka ta kira momynta ta gaya mata abinda ya faru, momyn har da kukanta, tace "maxa ki kamo hanya ki taho mu koma wajensa anjima," safeena ta share hawayenta tace "Allah yasa ya barni na fita," tana xaune ta xabga tagumi ta fara jin kamshin soye soye downstairs, da sauri ta sakko ta iso kitchen din tana kallon inteesar da mamaki, ko kallonta inteesar bata yi ba, cikin tsawa tace "ke dabba dankalin nawa kike soyawa," inteesar ta saukar da nata dankalin tace "nasan abinda kika barbada ciki don ina hauka xan soya, ga abinki nn," safeena kmr ta hadiye xuciya sae huci take tana kallonta, gashi ba daman ta tabata Aliyu ya sauko ya ci uwarta, ta gama tsayuwarta bakin kofar tana ma inteesar kallon tsana ita dae inteesar tayi kmr bata san tana yi ba tana ta hada break fst abinta, don kanta ta bar bakin kofa taje ta xauna kan kujera xuciyarta na tafarfasa, Aliyu ya sakko kasa yana kallon safeena yace "wayarki na ring a sama," ta juya tana kallonsa bata ce komai ba ta haura sama, kitchen ya shiga ya tsaya bakin kofa yana kallon inteesar yace "na baki wahala ko," bata ce komai ba yyi murmushi ya shigo kitchen din ya shiga taimaka mata, kmr yasan ta gaji kuwa don ba ta daga ko da kofi a gida, a dinnin ta jera masa break din, yace "ki xo muci," ta girgixa masa kai tace "na koshi," snn ta haura sama ya bi ta da kallo. Ta gama gyaran dakinta tayi wanka tana kwalliya gaban madubi ya shigo, kallo daya tayi masa ta madubi ta dauke kanta, yace "xo ki ga abu kanwata," tayi bnxa dashi har sae da ya karaso snn yace "magana nake," bata ce komai ba ta mike ta bi sa, wani daki ya bude mata ta shiga shima ya shiga, shiru tayi tana kallon dakin, yyi murmushi yace "dakin twins dina ne nn," ta tabe baki tace "ae sae ka ta gani," ta juya xata fita ya rikota yace "baki duba kayan bbies din ba ko sun maki," ta dan yatsine fuska tace "sunyi," bae sake ce mata komai ba amma bae ji ddin reaction dinta ba, ta fice ya bi bayanta, dakinta ta koma ta kwanta, shi kuma ya shiga dakinsa, karfe sha biyu ya shigo dakinta sanye da farin shadda da yake ranar juma'ace, ya karaso kan gadonta ya xauna yace "ni xan tafi masallaci," ba tare da ta kallesa ba tace "Allah ya kiyaye," ya mike tsaye yace "Ameen, 4 once ki gyara min bedroom dina don Allah, idan xaki iya girki kiyi idan baxa ki iya ba kar ki takura kanki," kai kawae ta gyada masa without much interest, ya karaso kusa da ita yyi kissn din cikinta ta turasa tana hararansa ya fice yana murmushi, meye amfanin abubuwan nn da yake mata tunda shi da bakinsa yace baya sonta, hasalima like dinta xae yi kkrin yaga ya fara yi, hkn yasa ta fashe da kukan takaici, muryarsa da safeena taji a compound ta mike da sauri taje tana leken window, tare xasu fita da alamar xae ajiye ta wani gun, ya bude mata gaban mota ta shiga snn ya xaga ya shiga driver sit ya ja motar suka fita daga gidan, jikinta yyi sanyi hka kawae taga kuka ya xo mata, taci kukanta na kusan minti talatin snn ta mike don xuwa ta gyara masa bedroom dinsa . ina Godiya da adduoinku na alkhairi gareni inasamun sakon gaisuwa ta wurare da dama Nagode sosai inajin dadi sosai yayin Dana ga anamin addua Nagode. Duk da fes taga dakin nasa don ya Aliyu ba baya ba wajen tsafta barin ma ansan duk inda likita yake tsafta na nn, hkn bae sa taki yi masa gyara mai kyau ba, don har da bedsheet sae da ta canxa masa tasaka na da a washin machine ta fito ta ci gaba da gyara masa dakin har drawers sae da ta bude ta hada masa duk kayan alluransa da medcines guri guda, ta dauko ruwa da freshner tayi moppn din dakin snn ta shiga dakinta ta dauko burner na turaren wuta ta xuba turare ciki ta jona masa a dakin, ta shiga bayi shima ta tsaftace shi, singlet dinsa da short nickers dake cikin bathroom din taji tsoran wanke masa kar ya ci uwarta, ta wanke xanin gadon kadae da taimakon washn machine tayi drain dinsa snn ta fita xuwa garden ta shanya, har xata rufe bathroom din don ta gama dashi kawae tace bari ta wanke masa inners din dae, cikin minti sha biyar ta gama wankin ta hada har da jallabiyansa biyu da dardumansa taje ta shanya su a can garden suma har wani jiri take gani don gajiya, kitchen ta shiga tana tunanin abinda xata girka, shinkafa ta daura ta koma sama ta shiga dakin ta kashe burner dinta don kamshi kam har falo ta mayar dakinta snn ta koma dakin don ta sake labulaye, taji waya na ring ta shiga neman wayan, can bedside drawer ta ga wayan kan wani babban buk, kuma har nn ta gyara amma bata lura da wayan ba ta dauka tana kallon nambobin ganin bata san ko waye bane yasa ta ajiye masa wayar inda ya ajiye, har ta juya xata fita ta dawo da sauri tana kallon littafin da ya daura wayarsa kai, ta dauki buk din tana kare masa kallo dis is d second tym da take ganinsa, wae his diary, ta dan tabe baki ta dauka xata je ta ajiye masa inda ta jera masa litattafen da ta gani kan study desk, har ta ajiye ta girgixa kai ta dauko shi, yau sae taga me ke cikin diary din nasa, durkusawa tayi kusa da gado yanda xata ji ddin karatun tana rike da diary din taga hotuna sun xubo kasa, ta ajiye diaryn kan gado ta kwashi hotunan da sauri don ta ga na menene . . Inteesar tayi still komai nata ya tsaya ganin wani hotonta lkcn graduation dinta na primary tana da shekaru sha daya lkcn, ta kasa daina kallon hotan da mamaki, sanye take da graduation gown tana rike da testimonial dinta na primary sch tayi murmushinta mai kyau, ba karamin kyau hotan yyi ba, jikinta yyi sanyi ta ajiye shi snn ta dauki wani hoton tana kallo, ta bude baki da mugun mamaki tana kallon hoton hannunta, hotan graduation dinta ne na junior sec sch shima tana rike da testimonial tayi murushinta mae kyau har sae da beauty point dinta ya fito, da kyar ta ajiyesa ta dauki wani, wnn xaune take ta dan duka kanta amma ana iya ganin fuskarta maths texbuk gabanta tana assignment duk hankalinta na kan abinda take, ba karamin kyau hoton yyi ba kuma da gani a falon inna ne, shima ta ajiye shi da kyar ta dauki wani, shi kuma wnn tana kwance ne falon inna sanye da singlet fari da xani idonta lumshe alamar bacci take hoton yyi kyau ssae duk siffar jikinta sae da ya fito tsoro ya kama inteesar ta ajiye shi da sauri ta dauki wani, shi kuma tana xaune abinci na gabanta fuskarta daure, ko me take kallo gefenta oho, naxari ta tsaya tayi ssae ta tuna ranar kusan 2yrs bck ne bata da lfya inna ta sa ta gaba ta ci abinci, ta ajiyesa da kyar taga durkushe bae ganta ba, ta xauna kan tiles din ta dauki wani hoton tana kallo shi kuma wnn a tsakar gida ne tana dariya da alamar da su xainab ne riga da skirt ne jikinta kanta ko dankwali bbu, tayi shiru kmr me son tuna ranan, yes Aliyu ne ya koresu kowa yyi bangarensa da gudu ranan, ta ajiyesa jikinta a sanyaye ta dauki wani, shi kuma tana durkushe kanta a kasa ko me take xubawa oho, inteesar duk ta rikice tsoro ya bayyana a fuskarta, to wa innan hotunan daga ina, hka ta dinga kallon hotunanta kala kala kuma gaba daya bata ga wanda take kallon camera ba sae na graduatn, sae kuma wa inda taga sunyi tare da su Zainab shi kuma lkcn sllh ne wnn, hoton da yafi daure mata kai bae wuce wanda ta ganta daga ita sae dan jumper da karamin skirt ba, kuma wae dariya take, yawancin hotunan duk tana bacci aka dauketa, hoton graduatn dinta na ss3 kadae ne bata gani ba, amma duk hotunan da suke yi da sllh ta gansu, ta ajiye duka hotunan da kyar ba tare da ta gama ganinsu gaba daya ba ta bude Diaryn, makullin mota ta gani a tsakiyar ta ajiye makullin ta maida hankalinta kan rubutun da ta gani boldy saman sheets din dairyn, "will never 4get our 1st nyt Inteesar," wani mummunan faduwa gabanta yyi, jikinta ya dau rawa, a hankali ta saukar da idonta kan rubutun dake kasan heading din, "baxan manta da daren farkon mu ba inteesar, i knw na maki ba dae dae ba but find a place in ur heart 2 4give me, it was'nt intentionally sonki ne ya jawo hka duk da banyi niyyar yi maki komai ba bbyna, i so much hurt yhu......" inteesar ta fashe da wani matsanancin kuka ta kasa karasa karatun, kuka ssae ta shiga rerawa, ta ajiye dairyn tayi mai isarta snn ta jawo ta bude wani page din kuma, "i fell in love with her ryt 4rm d vry 1st day i set my eyez on Her, Fateema Inteesar" kasa ci gaba da karatun tayi duk tunanin ta ya tsaya cak, tun tana karamarta bata wuce shekara biyar ba tasan Aliyu, kuma tun lkcn take mugun tsoransa kmr mutuwa, hasalima idan tayi laifi inna xata tsorata ta ca take xata kira mata Aliyu jikinta ya dingi rawa knn har tayi bacci ranar ko sau daya bae taba wasa da ita ba tana karamarta suna hada ido yake xaro mata dara daran idonsa ta fasa ihu ta ringa kuka knn har ya bar gidan ranar, in yaxo gidan inna knn lkcn tana karama, hannunta na rawa ta bude wani page din wae dan ma ba accordingly take budewa ba, "2 day is d happiest day of my life, she is now mine, mine 4 ever Fateema inteesar," hawaye kadae ke bin kuncinta duk ta rikice, wae duka wa innan abinda take gani ita Aliyu ke nufi ko wa, a hankali ta dawo farkon page din don ta tabbatar da dairy din nasa ne, sunansa ne boldly a gaba, Aliyu Abubakar Yusuf, farkon page din abinda ta gani shine "Allah kai ka jarabceni da son Fateema, ya Allah ina rokanka ka bani ita a matsayin matata uwar 'ya yana, ka saka mata sona a ranta kmr yanda ka saka min nata a raina, ina sonki inteesar ina sonki inteesar fiye da yanda ni kaina nake tunani, na rasa yanda xanyi da sonki, kullum mafarkina baya wuce na Allah ya mallaka min ke a matsayin matata, i donno hw 2 approach yhu inteesar, kece dalilin xamana a kano inteesar, ban san wani irin so nake maki hka ba...." ajiye diaryn tayi a tsorace ta koma baya tana kuka ssai. Kuyi srry sisters yau bana gida ne wllh shiyasa kuka ji shiru . Kuka ssae inteesar ke yi, bata sake bude diary ba kuma, ta dafa gado xata mike daga wajen ta kasa hkn yasa ta koma ta xauna kawae tana hawayen da bata san dalilinsa ba, ta kai minti kusan sha biyar a hka taji an bude gate tasan shine ya dawo amma bata yi kkrin yin komai inda take ba, ya kai minti kusan bakwae kafin ya hauro sama taji ya bude kofar dakinta, bayan kmr minti biyar ya fito ya bude nasa dakin, mutuwar tsaye yyi daga bakin kofar, ya dau lkci tsaye yana kallonta snn cikin tsawa yace "me kike yi a nn....." ita dae har lkcn bata juyo ba, kuma bata tanka masa ba, dakyar ya karaso cikin dakin ya durkusa bayanta ya fixgota har wani rawa hannunsa yake yace "diary dina kika bude don baki da kunya fateema, how dare yhu" bata ce masa komai ba ta shiga tattara hotunanta dake baje a wajen snn ta mike da kyar tayi ball da dairyn cikin tsawa tace "yhu re deceiving yhur sef Aliyu, tun wuri dare bae maka ba kaje ka samo Fateema inteesar din da kke magana a wnn shegen takardar taka, amma ba ni ba, i hate yhu Aliyu bana sonka Allah ya isa tsakani na da kai," ta karashe maganar da wani matsanancin kuka ta fice daga dakin nasa da sauri rike da hotunanta, yyi murmushin takaici ya dafe kansa da yyi masa nauyi hawayen dake makale a idonsa ya gangaro "yes yasan irin wnn ranan na nn xuwa dama," inteesarna shiga dakinta ta xube kan gado ta dinga rusa kuka kmr an aiko mata da sakon mutuwa, lkci daya taji wani mugun tsanar Aliyu ya dirar mata a xuciya, taji ko ganinsa ma bata sonyi. Tana nn kwance yanda take har dare, ya shigo dakinta da sallama can ciki, abinci ya ajye mata bata ko kallesa ba ya fice,hka ta kwana ranan ko kallon abincin bata yi ba abun duniya ya isheta wae ita Aliyu ke so. Hka suka ci gaba da xama a gidan har na kusan sati daya baya ce mata bata cemasa, ganin ko ya kai mata abinci ma ba ci take ba sae dae ta fito ta dafa yasa ya daina kai mata, kwata kwata ta canxa a gidan hartsoro ma take basa, lkci daya safeena ta lura da irin xaman da suke ta dinga shissige masa ita matar kirki mai yi masa biyayya. Ranar inteesar na kitchen tana dafa jollof rice din da xata ci ta ma gama knn tana xubawa a plate taji kakarin aman safeena a nn falo, ta leko tana kallonta, Aliyu ma ya sauko yana kallonta yace "me ya faru," ta langwabe da kyar tace"nima ban sani ba tun safe nake amai xuciyata ke tashi gashi sae inyi ta jin yawan kasala a jikina baki na ma ba ddi," ya karaso gabanta yana kallonta sae wani lullumshe ido take, ta fara kakarin wani aman, Aliyu yace "ba komai ke damunki ba illa malaria, ltr kije clinic su baki magani," yana kai wa nn ya juya ya koma sama, inteesar ta fito rike da plate din abincin ta ta haura sama ita ma, safeena taji kmr ta nutse kasa don kunya ita nn fa a dole ciki ne da ita kmr yanda suka tsara da mamarta. Don takaici har da kukanta ta kasa tashi daga inda take, inteesar ta sauko kasa daukan ruwa safeena tayi hanyar stairs da sauri ta tsaya tana huci, inteesar ta dauko ruwan xatakoma sama safeena taki bata hanya ta gaji da tsayuwa tace"ki bani hanya na wuce," safeena na hararnta tace "ki tura ni ki wuce," inteesar tace "yau naga ikon Allah ni nace kije a maki treatment din malaria da xaki huce kaina," inteesar bata rufe baki ba safeena ta tura ta da karfi tayi baya xata fadi ta fasa ihu duk da bata fadin ba don ta tsorata, Aliyu ya fito da sauri yana kallon Safeenar yace "me kika yi mata," safeena ta galla masa harara tace "ban sani ba," inteesar dake durkushe wajen tana kuka ta fixgo safeenar a fusace tace "ki bani hanya nace" safeena da ta tashi sae ta kwashe ta da mari, haba Aliyu ya fixgota ya shiga jibgarta yana marinta kmr an aiko sa, inteesar ta haura sama abinta ta bar su nn tsaye. Sae da yaga bata motsin kirki snn ya kyaleta ya haura sama tayi kuka kmr ranta xae fita duk ya faffasa mata baki da hanci, da kyar ta haura sama ta dauki hijabinta tayi gida a xuciyarta tana cewa "ae yautaki ta kare yarinya sae dae wata ba ke ba," Inteesar na shirin kwanciya da daddare ya shigo dakinta, bata ko kalli idan yake ba bare shi kansa ta gama shirinta ta shige bargo ta kashe wutan dakin ta kwanta, da kyar ya dawo gefenta ya xauna a hankali ya kira sunanta tayi kmr bata ji sa ba, hkn yasa ya hau gadon ya xauna dab da ita kan yyi magana ta mike xaune a fusace ta fara masifa "ni malam ka rabu dani mana, wnn wani irin wlknci ne, ka bar ni nayi bacci na mana xaka xo ka sa ni gaba kmr ina binka bashi," hawayen da tagani idonsa ne yasa ta fashe da kuka a raunane tace "ka rabu dani ya Aliyu don Allah nake rokon ka" ya kauda kansa da kyar ya fara magana"don kin gano ina sonki shine xaki fara min wlknci fateema, abinda na gudan ma kaina knn tun farko ban nuna maki so ba....." muryarsa ta to kare ya kasa cewa komai kuma, cikin kuka tace "ka min abinda baxan taba mantawa ba a rayuwata Aliyu, tun ina karamata kke cutata har xuwa girmana, rana guda kuma kace min tun ina karamata kke sona hka ake son dama, to Allah yatsare mu da irin wnn son, Aliyu ya dafe kansa ya kasa cewa komai, ita kam kuka kawae take, da kyar ya dago yana kallonta muryarsa na rawa yace "wllh summa tllh tun baki san kanki ba nake son ki fateema, i just cant bear it she yasa kika ga nake maki abubuwan da nake maki Fateema, ke fa ce dalilin xamana a kano, kema kinsan i am nt suppose 2 b here, a lgs nake rayuwata," ya rungumota tsam tsam jikinsa ya saka mata kuka kmr karamin yaro, "wllh ina sonki fateema ina sonki, diary na gskya ne kece mace ta farko da na fara so a duniya tun baki xama mace ba bayan ke kuma ban sake son wata mace ba har yau Fateema, ki soni plss kar kice xaki rama abinda nayi maki wllh wllh duk cikin so ne Fateema, ban san wani irin wahalallen so nake maki ba hka" kuka take yi ssae ta kasa cewa komae shima yana taya ta, ita har lkcn ta kasa yrda wae Aliyu ne ke mata kuka wae yana sonta, ta shiga xamewa daga jikinsa ya rikota da sauri yace "no inteesar kice wani abu don Allah," ta fashe da wani matsanancin kuka tace "ni baxan iya yrda ba Aliyu, let me be," kin sakinta yyi hkn yasa ta rungumesa ita ma tana kuka ya daura fuskarsa kan nata hawayensa na xuba kan nata, sun kai kusan minti goma a hka snn ta turasa daga jikinta, ta koma ta kwanta jikinta a sanyaye ta juya masa baya shima ya kwanta ya jawo ta jikinsa ta bayan, a kunnenta taji yana rada mata "ki yanke min ko wani hukuncin da kika ga ya dace da ni Inteesar, i deserve it but kar ki xaki rabu dani" ya karasa maganar muryarsa na rawa, bata ce komai ba sae ajiyar xuciyan da take, muryarta na rawa ita ma tace "Ya Aliyu duk cikin so ne kke dukana kmr jaka," ya runtse idonsa kmr tana ganinsa snn ya saka fuskarsa cikin gashinta yace "wllh duk cikin so ne inteesar, sonki yana cutar dani shiyasa nake maki hkn ko xan ji ddi na samu natsuwa a raina amma sae na gane duk hauka ne," ta girgixa kai alamar bata gamsu ba, a hankali yace "baki yrda ba ko?" tace "eh," ya dan yi shiru snn yace "da kin lura da lkcn da nafi dukanki to lkcin da ku ke tare da Faruuq ne, ina mugun kishinki fateema, ko Haisam ban son ganinku tare, sae na kasa bacci ranan, har abinci ma fita raina yake, dalilinki na tsiri xuwa gun inna ba dare ba rana na mayar da falon inna ya xama wajen yinina kullum, sbda ke na fara xama bakin gate fateema don bana son ki fita a gane min ke, idan na yini ban ganki ba har xaxxabi nake yi" a hankali tana girgixa masa kai tace "duk cikin so ne kayi min dukan da yasa na kusa mutuwa a gida ya Aliyu? kuma duk cikin so ne Abba yace kayi treatn dina ka karbi kudin treatment dinka kuma duk cikin so ne kki dawowa kayi treatn din nawa duk da ka karbi kudi bayan kasan halin da nke ciki? duk cikin so ne ka karbe dubu biyar din da ka bani gidan Anty Nafeesa, kuma duk cikin so ne ka ki daukata a motarka ranar a gidanta ka gwammace na shiga na haya? duk cikin so ne kke nuna bako son gani na a gidanku, kuma duk cikin so ne kke bibiyata kullum a gida don ka dokeni ko ka cuce ni? duk cikin so ne kke ma kanninka abu ni baka min hasalima baka son ace kayi min idan ma kaga wani yyi min sae ka kwace? duk cikin so ne ka shiga tashin hnkli lkcn da yace Abba xae hada mu aure, kuma duk cikin so ne kayi treatn dina kan xaka yi stab dina idan na yrda na shigo gidanka a matsayin matarka? duk cikin so ne ka shareni bayan an kaini gidanka 4 d past 1 wk baka san da ci na ko sha na ba, kuma duk cikin so ne ka rabani da pride dina a walakance kayi rapen dina? duk cikin so ne kke cutata kke dukana duk da ina gidan ka a matsayin matarka, kuma duk cikin so ne kayi min kishiya? duk cikin so ne baka son nayi futher din karatuna, snn more importantly ina son ka gaya min me mahaifiyata tayi maka meyasa kke mata abinda kke mata, meyasa...." ta kasa karasa maganar ta fashe da wani matsanancin kuka da kyar tace "idan baka bani concrete amsoshin da xa su gamsar dani ba ban yrda kana sona ba ya Aliyu kuma har abada baxan yrda ba, kuma baxan yi fatan ci gaba da xama da kai a matsayin mijina ba" ta share hawayenta a hankali tace "ina sauraranka," kya ji dashi, don ma kin samu munce muna sonki, . ....Aliyu ya mike xaune yana kallonta a hankali yace "baxan iya cemaki komai ba Inteesar its of no need don ba lallai bne ki yrda, amma bari na dauko maki diary na don nasan ba lallai bne kin karanta duka, komai na ciki inteesar abinda nayi maki da dalilin da yasa na maki hkn, duk da daga baya naga tamkar jahilci ne na dinga yi, idan har kin yrda dani to dubu biyar din nn na nn a ajiye har yau na ajiye maki ban taba ba, i swear Inteesar ina kaunarki fiye da yanda xakiyi tunani, momy kuma...." sae yyi shiru, ta dago kai tana kallonsa ya kauda kansa yace "xanje na bata hkuri," ta mike xaune tana kallonsa tace "baka da abinda xaka kare kanka a nn knn, wato tsabar rainin hankali ne yasa kke yi mahaifiyata rashin mutunci, to ka sani..." da sauri ya rufe bakinta yace "wllh wllh ba hka bne Inteesar, ni dae a iya sanina bbu abinda ya taba hadani da ita, just dat bana gaisheta amma ni ban taba mata rashin kunya ba sae ranar da nayi maku duka gaba daya a gida, na dawo Kano 5yrs bck ranar da na shigo gida muka hadu da momy na gaisheta bata amsa min ba bansan ko bata ji bane though, kuma gaban Hajiya hkn ya faru, yes frm ranar ta hanani gaisheta wae hka take ma mutane, ni kuma banyi wani tunani ba daga ranar nayi vow baxan sake gaisheta ba," kinji dalili inteesar amma xanje na bata hakuri gobe sae muje tare Abba ma na basa hkuri, Allah yyi yau ne karshen wahalata inteesar," ita dae bata ce masa komai ba sae hawayen da take, yace "kiyiHkuri ki yafe min inteesar, nasan har ynxu kina kokwantan son da nake maki amma bari na dauko maki dairyn ynxu na fara karanto maki daga farko don ki yrda da abinda nake gaya makita girgixa masa kai tace "ka barshi kawae bana so," yyi shiru yana kallonta snn a hankali yace "baki yrda ba knn ko inteesar," ta girgixa masa kai kawae tace "gobe ma duba," ya rungumota yana murmushi a hankali yace "Allah sarki bbyna Allah ya bar min ke har karshen rayuwata yasa baxan sake bata maki rae ba ko ba tare da na sani ba, wanda nayi maki maa baya ma Allah yasa ki samu waje a xuciyarki ki yafe min duk da sonki ne ya janyo hka," ta dago a hankali tana kallonsa ya daura goshinsa kan nata yace "kin ga makullin motar ki a diaryn?" tayi shiru bata ce komai ba yyi murmushi yace "1st nyt dinmu na mallaka maki motar yana cikin garage a kulle," bata ce komai ba ta lumshe idonta, a hankali yace "i love yhu my inteesar," kuka ta shiga yi a hankali don ta kasa yarda wae ita Aliyu ke so, ya rungumeta shima kmr xae yi kukan yace"say yhu luv me 2 kanwata don Allah," da kmr baxata ce komai ba sae kuma cikin kuka tace "i love yhu 2 yayana," ta fashe da kuka ya kwantar da ita jikinsa yace "ya isa hka bbyna nima karkisa na fara kukan," ganin ta kasa daina kukan yasa ya kwantar da ita ya shiga kissn dinta, daga nn kuma suka fada duniyar luv, yes daren ranar ta yrda Aliyu na sonta da gske, gaba daya sae da suka yi hawayen farin ciki ya faranta mata rae ita ma ta faranta masa, suka jiyar da junansu farin ciki mara mitsaltuwa, halin da take ciki yasa ya rabu da ita hka ya rungumeta duk ya rikice mata yana gode mata, a hka tayi bacci jikinsa, ya dde yana kallon kyakkyawar fuskarta daga bisanni ya kwantar da ita ya mike ya shiga bayi yyi wanka yyi alwala ya fito yyi shiga sallh don gode ma Allah da ya mallaka masa fateema matsayin matarsa uwar ya'yansa. Sae kusan karfe biyu ya dawo kan gado ya xauna yana kallonta bacci take amma sae ya ga kmr sanyi take ji hkn yasa ya dauko rigan sanyi ya sa mata ya lulluba mata xaninta snn ya rufa ta da bargo kuma shima ya shiga bargon ya jawota jikinsa a hka shima yyi bacci. Can karfe biyar saura ihunta ya farkar da shi, ya mike xaune a rude ya kunna wutan dakin yana kallonta yace "Fateema menene," bata ce masa komai ba kanta a kasa sae murxa idonta take, ya rike hannun nata yana kallon idon yace "me ya faru fateema kiyi min magana," turasa tayi har sae da yyi baya, ta mike kmr an tsikareta tayi hanyar kofa da sauri ya mike ya bita ya rikota da mamaki yace "ina xaki kuma fateema," wani ihun ta fasa mashi ta shiga kwace kanta daga rikon da yyi mata, hankalinsa ya tashi bae damu da ynda take dukansa ba ya dauketa ya xaunar da ita kan gado yana kallonta hankalinsa a tashe yace "me ya faru fateema tok 2 me" kuka ta fashe masa da ta turasa kmr ba ita ba gashi da karfi take turasa, ta mike da sauri tayi kofar fita ya bita ya kullokofar, kwalban turare ta fixgo gaban madubi tana kallonsa tace"wllh ka bude min kofar nn kar na jefa maka wnn," ya bude bakiya kasa cewa komai bae ankara ba yaga ta wurga masa kwalban yyi tsalle ya koma daya side din kwalban ya tarwatse, ta fixgo wani kuma ta wurga masa bae samesa ba, a rikice yace "wae meye hka kike fateema" ganin da gske take yasa ta bude kofar ya fice da sauri ya kullo ta waje ta dinga watsi da kayan dakin tana ihu ya bude mata kofa, ya dafe kansa ya jingina jikin bango cikin tashin hankali yace "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un," wayarsa ya shiga daki ya dauko da sauri ya shiganeman layin Faruuq Karfe shidda saura Faruuq ya shigo gidan har lkcn Aliyu na tsaye bakin kofa ya rasa abun yi, faruuq yace "kace me ya sameta Aliyu tana ina?" Aliyu ya girgixa kai da kyar yace "wllh ban sani ba tana ciki," faruuq ya bude kofar a hankali ya shiga dakin tana xaune ta takure waje daya duk tayi kaca kaca da dakin ga kwalabe ta ko ina, tana ganinsa ta mike da sauri tayi hanyar kofa yace "Fateema," bata ko kallesa ba ta fixgo kofar tana neman fita, ya rikota yace "ina xaki fateema, kuka ta fashe da tana buge hannunsa tace "ka barni na fita ni fita xanyi," ya kulle kofar ta fixgo wani kwalba ta jefa masa a fusace, da sauri ya goce ma kwalban, ta dauko wanikuma ta sake jifarsa da shi, Aliyu ya bude kofar da sauri ya fito da Faruuq snn ya rufe kofar, cikin tashin hnkli faruuq yace "ya salam, me ya sameta Aliyu ta buge da wani abun ne Aliyu," Aliyu ya dafe kansa da kyar yace "ko daya faruuq i just cnt understand dis, sae kace mahaukaciya," hauka ta dinga yi a dakin tana ihu tana bubbuga kofar xata fito, Aliyu ya dafa faruuq da kyar muryarsa na rawa yace "i cnt bear seein dis faruuq help me plss kar ta ji ma kanta ciwo ba ita kadae bace," faruuq ya sake bude kofar ya shiga tayo kansa ya riketa gam yana kiran sunanta amma ina, Aliyu ya kira ya dauko Alluran bacci, ya shiga dakinsa da sauri ba adau lkci ba ya fito rike da alluran, har lkcn faruuq na rike da ita sae kokuwa suke, ya kwantar da ita Aliyu yyi mata Alluran da kyar, tayi ta fixge fixge tana ihu har na kusan minti goma kafin ta sulale kasa, faruuq ya kwantar da ita yana kallon Aliyu da idonsa ya cika da kwalla, a sanyaye faruuq yace "ae ba hawaye xaka yi ba yallabae ynxu ka kira Abba ka sanar dashi abinda ke faruwa, ita kuma mu wuce da ita asibiti," Aliyu ne ya dauketa ya sakata cikin mota faruuq yyi drivin din suka wuce da ita asibitin da faruuq yake aiki. Nan da nn aka karbeta likitoci sukahau kanta, karfe bakwae Abba da Haisam suka iso asibitin. ......Abba ya xauna gefen Aliyu da ya dafe kansa yace "me ya sameta Ali," Aliyu ya dago da kyar yana kallon Abbansa yace"nima ban sani ba Abba," Haisam ya dafa sa yace "kar ka damubrother she wil b Alryt idan Allah ya yrda," murya can kasa yace "Ameen," Abba yace "tana ina ynxu fateemar, xa mu iya ganinta," Aliyu yyi shiru bae ce komai ba, Abba ma bae sake cemasa komai ba, har Faruuq ya sauko ya gaida Abba snn ya xauna, Abba yace "ya ake ciki faruuq," faruuq yace "to sae dae Allah shi kyauta Abba, ana ga kmr matsalar daga brain dinta ne sae dae ta farka aga reaction dinta" Abba yace "innalillahi wa inna ilaihi raji'un," Abba yace "xa mu iya ganinta ynxu," faruuq yace "har ynxu likitoci na kanta, Abba kuje gida xuwa anjima sae ku dawo," Abba yace "A'a xamu jira har ta farka," faruuq yace "to shknn Abba," ya juya yana kallon Aliyu yace"mu je ana son ganinka Aliyu," Aliyu bae ce komai ba ya mike ya bi sa suka haura sama, likitocin suka sa shi gaba suna masa tambayoyin da a ganinsa re vry silly, hkn yasa yaki ce masu komai har wani likita ya fusata yace "wae ko ba mijinta bne," a nutse Aliyu yace "nine, kuma ban san me xance maku ba shi yasa nayi shiru," duk suka tsaya kallonsa, ya mike a fusace yace "nace maku bbu abinda ya sami matata bata bugeba bata yi ciwon kai ba, get me ryt mana," ya fice daga office din, wani likita yace "lallai mutane basu da tunani to shi uwar me ya hanasa karantar likita da har xae xo yana mana ihu a nn, mu muka daura mata, shi yasa fa ni ban cika son karban emergency hka ba, dr faruuq kace dan uwanka ne kuma kana kallon abinda yake a nn kayi shiru, did he expect us 2 do magic,ko mu xamu bata lfya," faruuq ya danyi murmushi yace "cool down guy shima babban likita ne kmr mu nn, just dat he is vry confuse nd frustrated," Aliyu na sauka gida ya wuce yaje yyi wanka yyi sllh, ya dde xaune kan darduma yana rokan Allah yaba fateemarsa lfya, karfe tara saura faruuq ya kirasa, gabansa ya fadi ya kasa daga kiran har sae da ya katse snn aka kara kira ya daga da kyar, faruuq yace "wae kana ina ne Aliyu kasannn da minti talatin fa may b ta farka," Aliyu bae ce komai ba ya katse kiran ya dauki makullin motarsa a sanyaye ya wuce asibitin, da ganinsa kasan damuwa na tare da shi, bae ce ma su Abba dake xaune a reception har lkcn komai ba ya haura sama ya shiga ward din da take xaune ya tarar da momy a gefenta, duk da bata san me ke damun yar tata ba kawae kiranta Abba yyi ta xo asibiti kuma kar ta gaya ma kowa, tana xuwa kuma aka ce ta xauna da ita har ta farka don likita yace ma Abba idan ta farka ya xamana ta daura idonta kan wanda tafi shakuwa da, duk da Abba yasan inna ce bae son tashin hnkali shiyasa bae gayyatota ba ya kira momy, Aliyu ya karasocikin dakin ya gaida momy, ta amsa ba tare da ta kallesa ba, kasa tsayawa yyi a dakin ya fita, karfe goma saura inteesar ta bude idonta kan momynta, momy ta kamo hannunta ta kira sunanta a hankali, bata dae ce komai ba ta fara kkrin mikewa xaune momy ta taimaka mata tana tambayrta ya jikin, bata ce komai ba ta shiga kkrin sauka daga kan gadon ga drip a hannunta, momy ta rikota tace "ke ina xaki," bata ce ma momy komai ba ta shiga kwace kanta daga rikon da momy tayi mata,da mamaki momy tace "kina da hankali kuwa? Ina xaki," fixge hannunta tayi ta sauka daga kan gadon momy ta kuma rikota tana kiran sunata, ihu ta fasa ta kuma kwace kanta tayi waje, suka ci karo da Aliyu bakin kofa ya rikota yana kiran sunata, dukansa ta shiga yi tana cewa "ni ku kyaleni na tafi," momy ta mike tsaye a hankali tana kallonsu, likitoci suka shigo dakin da sauri suka rirriketa ta shiga kokuwa dasu gaba daya, Abba ma ya shigo yana kiran sunanta amma ina, Aliyu ya kife kansa da bango ya kasa kallonta kuma, Wani alluran baccin aka kuma yimata, ta gama fixge fixgenta tana ihu ta sulale kuma, Abba yace "innalillahi wa inna ilaihi raji'un," kan gado aka mayar da ita snn wani likita yana kallon Abba yace "kawae a wuce da ita psychiatric hosptl a duba kwakwalwarta Alhaji ba karamin matsala bane wnn," faruuq kam kasa cewa komai yyi yana nn durkushe gunda aka mata alluran har lkcn, momy da hawaye ya cika idonta tayi kofar fita duk suka bita da kallo Abba ya shiga kiranta bata ko waiwayo ba ta fice daga ward din ya bi bayanta. Faruuq ya mike tsaye yana kallon Haisam da ya xama tamkar wani mutum mutumi a wajen a sanyaye yace"bari naje nayi arrngn din Ambulance na dawo," Aliyu kam har lkcn kansa na kife jikin bango, haisam ya karasa kusa da shi da kyar ya dafa sa yace "kar ka tada hankalinka Aliyu, Allah na tare damu," Aliyu ya juyo hawaye a idonsa yace "kace kar na tada hankali na kace Haisam, matata na hauka kace kar na tada hankalina," Abba ya dawo dakin a sanyaye yana kallonsu yace "ba abun yi ba knn Aliyu, ynxu wani asibitin xamu wuce da ita" Aliyu ya kasa cewa komai sae hawaye, Faruuq ya shigo dakin yace "Abba mu wuce da ita Federal Neutro-psychiatric hsptl yaba lagos, asibitin na da kyau ssae. Ko Allah zai sa mu dace . ..Karfe sha biyu saura na rana suka isa lagos, tare da faruuq da Haisam suka xo, har lkcn bbu wanda yasan abinda ke faruwa sae momy kadae, ita ma Abba ya roketa da tayi hkuri ta rufa masu hkuri kar inna taji xancen, daya saura suka isa Asibitin a Yaba, aka karbeta bbu bata lkci tunda magana ta kudi ce, babban asibitin mahaukata ne, har lkcn tana baccin alluran da aka yi mata a kano, Aliyu dae gashi nn gashi nn ne lkci daya duk ya fice hayyacinsa, hka yasa faruuq yace "ya tafi gida kawae ya huta tunda yana da gida a nn lgs," bae ce da faruuq komai ba, alamar baxa shi ba, Haisam yace "haba Aliyu kai masae ka je ka janyo ma kanka wata cutar ne, dube ka fa ko karyawa baka yi ba yau," da kyar suka lallabasa ya wuce gida tare da Haisam, su ka bar faruuq kadae a asibitin, wanka kawae yyi yaki cin komai ya kwanta sae bacci, karfe biyu uku saura ya tashi, haisam na waya da faruuq lkcn, Aliyu ya mike tsaye yace "haba Haisam ya xaka barni na dinga bacci hka baka tashe ni ba," bae jira mai haisam xae ce ba yyi hanyar kofa, Haisam yace "to ae baka yi sllh ba," ya tsaya bakin kofar kmr me naxari snn ya koma yaje yyi alwala yyi sllh, yana idarwa bae ko kalli Haisam ba ya fice daga gidan ya kama hanyar asibiti, direct faruuq ya sa ya tafi gun likita ana nemansa, tambayoyi dae suka dinga yi masa a kanta ko tana da brain disorder da can, yyi shiru snn yace "bata taba samun matsala hka ba sae wnn karan," likitan yace "though we have'nt yet find the specific cause of her madness...." sae kuma yyi shiru, Aliyu ya tsura masa ido, "yhu just dnt have 2 worry its nt dat critical though," Aliyu yace "re yhu assurin me?"likitan yace "yes, yhu can go n c yhur wife but b careful dnt go too close," yace "thank yhu," snn ya mike ya fice daga office din ya dinga wuce ward din mahaukata suna ta iskanci da tsiyarsu har ya iso inda take, ya tsaya daga bakin kofar da yake ta glass ne nd its transparent, ana iya ganin duk abinda sukeyi ta waje, tana xaune ta kura ma window ido, wani muguntausayinta yaji na neman saka shi kuka, ya bude kofar dakin a hankali ya karasa kusa da ita a sanyaye, bae damu da warningdin da aka yi masa ba ya durkusa gabanta yana kallon fuskarta, a hankali ya kira sunanta "inteesar," ta dago tana kallonsa, ya girgixa kai nn da nn hawaye ya cika idonsa, "me ya janyo maki wnn ciwon fateema tok 2 me, me ya sameki...." dariyarta mai kyau tayi snn ta fincikosa a fusace tace "nace ku bude min kofa ni wucewa xanyi," rike hannunta yyi suka shiga kokuwa ya mike tsaye da sauri ganin da gske take ita ma ta mike, taki sakinsa tana jijjigasa tana ihu ta shiga cewa "baxa ku bude min ba," da sauri likitoci suka shigo dakin, suka kwacesa daga hannunta, snn aka mata allura aka xaunar da ita, nn da nn ta nutsu, likitan yace "i warned yhu 2 be careful y did yhu come so close, i told yhu she's under medicatn," Aliyu bae ce komai ba ya juya ya fice daga dakin ransa a dagule, suka fito suma suka rufe kofar, faruuq ya dafa Aliyu yace "kayi hkuri ka daina xuwa inda take har sae ta fara samun lfya," Aliyu bae ce komai ba suka xauna. Da daddare Anty nafeesa tasauka lgs, faruuq ta kira ya xo har airport ya dauketa xuwa asibitin duk hankalinta a tashe yake, kawae son ganin inteesar take, amma likitoci suka hana sae ta fashe masu da kuka, hkn yasa aka bar ta ta tsaya daga bakin kofa kawae, kuka ssae ta dinga yi ganin wae da gske inteesar ce ke hauka wnn wace irin jaraba ce, kasa komawa kano tayi tayi xamanta nn lgs a asibitin, Abba ma yaxo ya dubata ya koma ransa a dagule, ranar da suka cika kwana hudu a asibitin Aliyu yace "ni fa faruuq am tired ni banga wani improvement ba sae allura suke yi ma yarinya duk bayan mintoci, kuma tana nn yanda take," faruuq yace "to lkci daya dama aka ce maka ake magani Aliyu, ni kuma naga improvement tunda har tana iya xaunawa na awa daya bata yi buge buge ba," Aliyu ya xauna ya dafe kansa yace "wllh na gaji faruuq, ban san me ya sami fateema," kullumshi ke kai mata abinci ya ajiye mata a gaba ya dan xauna nesa da ita, sae don kanta yaga ta matso kusa da abincin snn shimaxae matso ya dauki cokali ya dinga bata a hankali cikin ikon Allah kuma tana karba, idan ya bata sae shima ya ci nn kadae ne yake samun cin abinci idan yaga tana ci don baya iya ci, ko cibi uku baxa su ci ba xata kwabar da shi tayi kaca kaca da shia gun, shi knn kuma cin abincin ranan, wani lkcn sae yaji da ma shi Allah ya daura ma haukan, satinsu daya a lgs Aliyu yace ma faruuq "look ni kawae ku barni na fita da matata waje na gaji da shirmen da ake yi a nn," faruuq yace "haba Aliyu meyasa kke da gajen hakuri ne, wae hka muka kawo inteesar asibitin nn," Aliyu yace "no faruuq ni sbda cikin jikinta ne yasa nace hka, saura fa wata daya da yan kwanaki ta haifesu, a cikin wnn halin? no plss help me persuade my father mu fita daita india," a raunane ya karasa maganar faruuq yyi shiru ya rasa me xae ce masa. Ko da suka yi ma Abba maganar fita da inteesar waje Abba ca yyi a'a idan na asibiti bae yi ba a dawo da ita gida kawae ayi na Hausa, duk wnn abinda ake inna bata san me ke faruwa ba har lkcn, ita dae kullum maganarta a gidan a kai ta gidan inteesar ae ta kusa Haihuwa, sae dae Abba yace mata kar ta damu xa'a kaita, duk momy ta xama wata iri a gidanciwon inteesar ya tsaya mata a rai ta so tace ma Abba a dawo da ita gida kawae a nema mata magani kuma a dage da yi mata addua amma bata son su ga kmr bata gode abinda ake mata bne, ita kam taga alamar ba ciwon asibiti bne amma bata ce komai ba, kullum jiya e yau ciwon inteesar idan kaga ta nutsu to Allura aka dirka mata, sam ita kawae so take ta tafi dae ko ina xata oho, Aliyu duk ya rame kmr yanda bata cin abinci shima hka baya ci, ya kan xauna kusa da ita duk damben da xa'suyi yyi ta tofa mata addu'a ko dago kanta baxata yi ba har ya gama ya fita, su kansu likitocin suna tausayinta sbda halin da take ciki, duk bayan kwanabiyu Abba kan xo ya dubata, kuma idan xae xo ya kan damu momy su xo tare amma sae taki xuwa, faruuq ma yakan koma kano yyi kwana biyu ya dawo, ko Zainab bata san me yake xuwa yi a lgs ba ya dae ce mata aiki yake kaisa, har ta gaji da rokansa ya barta taje gidan inteesar don ca yyi mata sae ta haihuwa xata je, safeena na sane da abinda ke faruwa farin cikinta da na uwarta baya mitsaltuwa ta mayar da gidan Aliyu nata sae yanda tayi da shi ta shigo da wancan ta shigo da wancan, tana da tabbacin inteesar ta kusa shiga duniya kmr yanda aka yi assure din ita da uwarta, shknn Aliyu xae xama nata ita kadae na har abada sae yanda tayi dashi, ta kan kirasa lkci lkci idan yaga dama yana daga wayar sae dae su gaisa tace "wae har ynxu baxa ku dawo daga honey moon din naku ba ko bata haihu bne Aliyu," ya kan katse wayarsa ne don bae taba sanin wae safeena tasan abinda ke faruwa ba. Ranar da suka cika sati uku a asibiti Aliyu yasa abbansa gaba yana hawaye kan cewar yyi hakuri ya bari ya fita da inteesar, Abba yyi shiru shima hankalinsa a tashe yace "to ae Ali wae da mukoma da ita gida a fara yi mata na hausa," da sauri yace "A'a Abba duk bata lkci ne wnn kayi hkuri don Allah mu fita india suna da kwararrun likitoci" Abba yyi shiru ya rasa me xae ce, can dae yace "to shknn Ali, Allah yasa hkn shine mafi Alkhairi kuma yasa a dace a can," da kyar yace "Ameen Abba," ranar aka fara shirye shiryen fita da ita xuwa new delhi, Abba na nn lgs har suka tashi bayan kwana uku tare da Anty Nafeesa, faruuq da Haisam, snn shima ya koma kano. Shi tsoron sanar da inna yake amma dabae ci ace duk wnn abinda ke faruwa inna bata saniba, to innan ce sae a hankali, da ya sanar da momy sun fita india bata ce komai ba sae hawaye, Hajiya ta gaji da rashin ganin Aliyu sati da satittikae ta kama hanyar gidansa da kanta, ba kowa gidan sae mai gadi ya sanar da ita ae matar gidan ba lfya suna asibiti, tace "wacce ciki," yace "me juna biyu ae sun fi wata daya basa gidan nn kmr dae mai hauka ka ta koma, Hajiya ta dafe kirji tace "kai haba inteesar kke nufi," ganin baxata samu information ssae gun sa ba yasa ta kama hanyar gidansu safeena don yace mata daxu ta tafi gida wae, jikintahar rawa yake taje taji gulma, shknn abunsu ya koma masu yau, murna fa cikinta ta shiga gidansu safeena, suna xaune ita da uwarta a falo kmr kawaye sae shewa suke, hajiya ta shigo falon . .Hajiya ta karaso cikinsu ta xauna tana washe baki tace "kuna sha'aninku wllh ina ma nima xainab dina xata yrda mu dinga yin hka tare mu kashe mu rufe, kuna bani sha'awa wllh" safeena tayi dariya hka ma uwarta snn uwar tace "ae ke kika bari aka kwace maki ita tun farko kika kasa yin komai," Hajiya tace "to ya na iya Hajiya salame," safeena tace "daga ina kike hka Hajiya?" Hajiya tace "daga gidanku can nake wllh, naga kwana biyu Aliyu bae xo gida ba nace to ko sun kara basa ya cine don a dauke hankalinsa kaina tunda suka yi ma ubansa ma bare shi, sae kuma naga ba kowa a gidan wae me ke faruwa nesafeena ina suka je?" safeena tayi dariyar keta tace "kina ina Hajiya, ai suna can lgs ta haukace yau kusan wata daya knn canake ma kin sani," Hajiya ta daura hannu a ka ta bude baki alamar mamaki tace "wayyoo Allah mae saka ma bawansa da gaggawa, kice min abun su ya koma kansu, da cikin ta haukace ni Aisha" Safeena tayi dariya tace "kwarrae kuwa," Hajiya ta daga hannu sama cikin murna tace "Alhmdllhi, Alhamdllhi, shiyasa naga uwarta ta koma abun tausayi a gida ashe ashe kaikaiyi ne ya koma kan mashekiya," suka kwashe da dariya Hajiya tace "amma fa ina ga kmr inna bata sani ba ba'a sanar da ita ba, don naga jarabanta sae wanda ta manta, ae kuwa tsaf xanje in daga mata hankali da kaina xan fada mata yau yau din nn" da sauri uwar safeena tace "ke Hajiya Aisha don me xakiyi hka, ae magani xata nema mata ta warke," Hajiya ta hade rae tace "ita likita ce da xata nema matamagani ba kunce suna asibiti a lgs ba," Hajiya safeena tace "to bari kiji Aisha mu ne nn muka haukatar da ita don danki ya koma gunki, don an tabbatar mana da cewa asiri uwarta tayi ma Aliyu ya manne ma yar ta baya jin maganar kowa sae na yar karamar yarinyar nn, ko baki lura bne? Kuma wnn ciki ancemana ba na Allah da annabi bne, ba cikinsa bne so wae suke su ci gadon Aliyu " Hajiya da jikinta yyi sanyi lkci daya ta bude baki tana kallonsa tace "ku kuka Haukatar da ita knn," daga safeenar Har Uwarta suka hada baki "kwarrae kuwa, hkn kadae shine mafita," Hajiya ta danyi murmushi tace "ikon Allah,ina ma nima xan xama kamar ku wllh kuna burgeni, to amma ya xa'ayi dana ya dawo guna, tunda dae ynxu suna can tare kar ma ta shafa masa haukan, shi yasa Aliyu ya daina daga kirana ashe" Hajiyar safeena tayi murmushi tace "kar ki damu Hajiya Aliyu xae dawo gare ki amma fa ba hka nn ba don asirinsu na nn jikinsa," hankalin Hajiya a tashe tace "to ya xa'ayi ya karye," Hajiyar safeena tace "ynxu xuwa xakiyi ki lallaba maigidanki, kawae marairaicewa xaki yi kice ynxu Alhaji ashe abinda ya samu yarinyar nn knn kke boye mani, da fa na kowa ne, kuma dan adam baya wuce kaddararsa, xaki gajikinsa yyi sanyi hka xaki ta jan ra'ayinsa kmr ta kirki nn da nn xaki ga ya baki hkuri, to daga nn sae kice don Allah kina son yabarki kije ki dubota nasan xae bar ki, to kina xuwa can akwae wani magani da xan baki cikin abin sha xaki tabbatar kin sa ma Aliyu in'sha Allahu asirin da suka mashi xae karye,kuma kina xuwa da kwana biyu ki dawo gida, ko sati baxa'ayi ba xakiga ya biyoki shknn shi da ita kuma har abada, danki ya dawo hannunki wa inda suka ga xa su iya jinyarta sae suyi ta fama," Hajiya tayi dariyan jin ddin shawarar Salame tace "shnn salame ngdd ssae, duk yanda kika ce hka xanyi bani maganin na wuce, Hajiya salame ta shiga daki ta dauko mata maganin dake kulle a leda ta bata, tayi mata gdya cike da jin ddi ta masusallama ta bar gidan xuciyarta fal murna shknn Aliyunta xae dawo gareta asirin matsiyatan mutanan can xae karye. Tana fita Safeena da uwarta suka tuntsure da dariya uwar tace"shknn xata je ta dawo maki da Aliyun ki, ya xama naki na har abada don ko ita da ta haifesa mantawa xae yi da ita ke kadae xae dinga gani a duniya," suka dinga dariya suna jin jina ma sakarcin Hajiya da rashin tunaninta. Ita ko Hajiya tana komawa gida tayi yanda suka ce mata da daddare a falon Abba, Abba yyi shiru ya kasa cewa komai amma jikinsa yyi sanyi, ita ko har da dan hawayenta, ganin ta fara cin nasara yasa tace "to shknn Alhaji kila kai kadae kasan dalilinka na rashin son gaya mana, amma kayi hkuri ka barni naje na dubota don Allah don Annabi," yyi shiru na kusan minti biyar snn daga karshe yace "to shkknn kya iya xuwa, suna india amma ynxu hka," ta dafe kirji da alaman jimami tace "ohh ni yar nn, wnn wace irin fitina ce ga ciki" sae kuma ta fashe da kuka Abba yace "ba kuka xakiyi ba, addua'a xakiyi mata, amma bana son maganar nn ya fita daga nn ki bar shi a cikin ki kawae har Allah yasa ta samu lfya," Hajiya na share hawayenta tace "to Alhaji in son samu ne ko xuwa jibi na tafi tunda ina da visa," yace "to shknn," ta mike tace "Allah ya shigemana gaba" snn ta fita daga falon Abba xuciyarta fal murnar xata je ta dawo da danta. Vidyasagar institute of mental health and neuro sciences, shine asibitin da su Aliyu suka sauka a new delhi, babban asibitin mahaukata ne na india, kuma basu samu wata matsala ba aka karbesu . Kwanansu hudu a asibitin Hajiya ta iso, ynxu kam haukan inteesar da sauki tunda ta daina buge buge sae dae kawae ta xauna ta tsura ma abu ido tana kallo, da yamma Hajiya ta shigo asibitin bbu wanda bae yi mmkin ganinta ba barin Aliyu amma bae nuna ba, kuka ta fashe masu da tana jijjiga kai tace"ashe abinda ya samu inteesar knn, bbu dae wanda ya tanka mata ita kuwa inteesar dama bacci take, ganin sae fa tayi da gske yasa ta kama hotel nn indian ynda kowa xae saki jiki da ita yyi xaton jinya ta xo ganin dari dar ake da ita, duk safiyya da yamma take xuwa duba inteesar da kayan fruit, Anty Nafeesa da Aliyu a asibitin suke kwana wajenta, Faruuq da Haisam kuma hotel suka kama, likitocin suka mayar da hankali ssae a kanta sbda cikin da ke jikinta don at an ytym xata iya haifesu, suna xaune da yamma ranan Aliyu na bata abinci tana karba, Faruuq na xaune yana kallonsu Anty Nafeesa taje hutawa a hotel din da su Haisam suke, Hajiya ta shigo rike da ledan fruits dinta da lemo, ta xauna, Aliyu ya gaisheta hka ma Faruuq, ta amsa tana tambayar jikin Inteesar, ta mike ta dauko kofi tayi waje kmr taje daurayewa ta bude maganin da take yawo da kullum a bakin xaninta ta xuba kadan, snn ta koma ciki ta bude juice tacika kofin ta dauka ta mika ma Aliyu tace "dubi yanda ka rame son, nasan baka cin abinci yau ma bn ga alamar kasa komai a cikinka ba ga lemo ka kora kaji son," ya rufe abincin da yake ba inteesar ganin takikarba kuma ya dagata sama yace "ni naci abinci ae," snn ya ja ta suka sauka xuwa kasa don yawanci a kasa suke wuni gun pool ko flowers. Shi kansa Faruuq bae ji ddin abinda Aliyu yyi ma uwartasa ba yace "kawo ni na sha mum," da sauri tayi murmushi tace "A'a bar shi kawae," faruuq ma yyi murmushin jikinsa dae yyi sanyi ya mike ya sauko ya samesu a kasa, bakacewa hauka inteesar take ynxu duk ta nutsu ssae sae in tayi wani abun ne wani lkci xaka gane har lkcn haukan na jikinta, kusa da ruwa ya samesu a xaune, faruuq ma ya xauna yace"gskya she's respondin 2 treatment a nn Aliyu naga improvement," Aliyu ya dan yi shiru snn yace "hka ne, but lkcn haihuwarta ya kusa faruuq a hkn xata haihu bbu hankali tare da ita,"Faruuq yace "muyi ta Addua frnd kila ma haihuwar ne xae yi sanadiyar dawowa da hankalinta," Aliyu bae ce komai ba sae kallonta yake cike da tausayi. Yau suka cika sati daya aIndia, Hajiya kam ta rasa yanda xata yi Aliyu ya sha maganin da su safeena suka bata, ynxu xuwanta xae xamo a bnxa knn tayi, da yamma ne misalin karfe hudu saura Aliyu na xaune da inteesar kusa da babban pool din dake cikin asibitin, ga mahaukata da suka fara warkewa xaxxaune a wajen kowa nata harkan gabansa, tun safe ya lura inteesar bata jin ddi, yasan lkcn Haihuwarta ne ya lura nakuda take duk da bata nuna tana jin komai ba, shima duk hnkalinsa ya tashi faruuq kadae ya gaya ma, faruuq ya fita siyo abubuwan da ya kamata,Anty Nafeesa ta tafi hutawa a hotel, Haisam jiya ya koma Nigeria, Hajiya kuwa ta fita yawon xaga gari xuciyarta fari tas don tana tunanin yau ce xamansu ta karshe ita da Aliyu a indiadon ta lura da abinda yake sha a asibitin wani lemu ne kadae abincinsa ta xuba masa maganin ciki snn ta bude fridge a ward din da inteesar take ta ajiye masa hkn yasa taje xaga garikafin ta tafi anjima idan taga ya sha, xamowa inteesar tayi daga kan kujeran da take ta xauna kasa ya lura duk axaban ciwo ne kesawa tayi hka, shima ya dawo kasan yana kallonta da damuwa yace "ina ke maki ciwo fateema," bata ce komai bata dauke kanta, suna nn xaune a hka har na kusan minti sha biyar ya juya yana kallonta yaga robon ruwan wasu mutane kawae take kallo, ya kamo hannunta yace "xaki sha ruwa ne inteesar" kai ta gyada masa ya koma baya da mamaki yana kallonta, da sauri ya mike yace "ina xuwa bari na kawo maki kinji bata sake cewa komai ba yyi hanyar stairs da sauri yana waiwayota xuciyarsa na bugawa ya haura sama dauko mata ruwa, tsam ta mike ta fara kalle kalle ta bi hanyar da taga mutane na bi, da sauri take tafiyar kmr ana turata, har ta isa gate masu gadi suka bita da kallo don bbu uniform din mahaukata jikinta, ta fice tayi hanyr hagu duk da tafiya ce mai shegen nisa tana ta tafiya har ta daina hango asibitin, Aliyu ya sauko rike da ruwa da kofi a hannu ya ga wajen wayam bbu fateema, kalle kalle ya shiga yi a rude bae ga alamarta ba, ya hango faruuq ya karasa gunsa da sauri yace "fateema fa," faruuq yace "wace fateemar ba nn na bar ku tare ba," ya dafa faruuq ganin kafafuwansa sun kasa daukansa yce "wlh nn na barta naje dauko mta ruwa" cikin tsawa faruuq yce "wat? Don me xaka barta ita kadae" tare suka shiga xaga asibitin suna nemanta ta ko ina amma basu gnta ba sune har gate duk Aliyu ya birkice kmr wani xautattce, sae ga Anty Nafeesa ta shigo asbitin rike da abinci da mamaki ganin yanda suka tara jama'ah tace "me ya faru" faruuq yy karfin halin cewa "bamu ga fateema ba" kmr kar faruq ya fadi hka sukaji Aliyu ya saki wata irin kara ae sae da asibitin ya dauka sae kawae suka ga ya sulale wajen. Hajiya ta shigo asibitin rike da kayan tsarabar da tayo ma yan Nigeria barin safeena da uwarta tana dan rera wakarta, jikin wani ward taga Nafeesa tsaye tana kuka ssae ga wani likita da alamar dan Nigeria ne yana lallashinta, da sauri ta karasa kusa da ita tanakallonta tace "me ya faru Nafeesa," da kyar Anty Nafeesa na girgixa kai tace "bamu ga inteesar ba," Hajiya tayi shiru tana kkrin boye murnar ta, can kmr warce ta tuna abu da sauri tace "Aliyu fa," Anty Nafeesa ta kasa cewa komai sae kuka, Hajiya ta juya a rude tana kallon likitan dake gaban Anty Nafeesa tace "ina da'na," da sauri ta bude ward din da inteesar take mai xata gani, Aliyu yana dambe dalikitocin dake kansa sae Fateema yake kira, hajiya ta fito a guje tayi kan Anty Nafeesa a rude tace "me ya samu Aliyuna," likitan ne ya bata amsa "suma yyiya farfado a hka shima ana ga kmr ya samu matsala a kwakwalwa," Hajiya ta fasa ihu tace"hauka Aliyu yake yi hka," kuka ta fashe da a rude ta ciro wayarta ta shiga danne danne tana gunjin kukasae rawa hannunta yake ta kara a kunne, "hello salame kina jina maxa ku je ku karya asirin nn da kuka yi ma inteesar ya koma kan dana wllh," ta katse kiran a rude tana rusa kuka sae kallonta Anty Nafeesa take da mamaki, cikin kuka tace "wlh Nafeesa safeena ce da uwarta suka haukatar da inteesar su suka haukatar da ita suka gaya min," Anty Nafeesa ta dafe kirji ta kasa cewa komai ta fashe da kuka tayi waje, Hajiya ta bita ita ma tana kukan kmr mahaukaciya, Faruuq ya shigo asibitin a jike don anyi ruwa ssae, bbu inda bae xaga ba a india amma bae ga inteesar ba, ynxu ma daga gidan talabijin da redio yake, duk ya xama kmr wni mara lfya, ganin inda su Anty Nafeesa ke kuka yasa da kyar yace "Aliyu fa," cikin kuka Hajiya tace "wllh ya haukace faruuq ku ceci rayuwar da'na ku nemo inteesar, ina inteesar ta shiga don Allah a nemota," ta fashe da wani matsanancin kuka ta xube wajen, sae kallonsu ake gwanin ban tausayi, faruuq ya dafa bango ya kai minti kusan biyar a hka da kyar ya haura sama ya shiga ward din da inteesar take, duk alluran da suka dinga yi ma Aliyu bae nutsu ba don hauka karara ya dinga gwada masu, duk aka fita aka kulle dakin aka barshi shi daya ya dinga buge buge yana jijjiga kofar abun dae ba ddin ji, likitocin suka hana faruuq shiga ya jingina jikin bango hawaye ya cika idonsa da kyar ya ciro wayarsa ya shiga neman layin Haisam, muryarsa na rawa yace "Haisam abu ya baci Haisam inteesarta fita daga asibitin, Aliyu baya cikin hankalinsa shima brain dinsa ta samu matsala, ka sanar da Abba baxan iya gaya masa ba" bae jira me Haisam xae ce ba ya katse wayar sae hawaye. Inteesar kamnata tafiya abunta sae dae idan taji kmr an mintsileta a mararta ta xauna ta huta snn ta ci gabada tafiya ko ina tabi sae an kalleta, hadari ya hadu garin ssae tana ta tafiya abunta kowa nata kkrin ganin ya isa gidansa, har daga karshe ruwa mai karfi ya sauka ta xauna kan wani dakali ruwan ya dinga dukanta amma bata damu ba, har ruwan ya tsagaita bayan kmr awa biyu, ta mike da kyar ta ci gaba da tafiya tana rawan sanyi, kasa ci gaba datafiyar tayi dae dae wai babban plaza ta dalilin wani mugun ciwo da taji mararta da kugunta nayi a tare da kyar ta ja kafa ta samu wani gefen mota ta durkushe gaban plazan tana rike da kugunta sae rawan sanyi take tana yarfe hannu alamar axaba, indiawa sae kallonta suke suna wuce ta, don su dama basu gaji taimko ba ko a tsakaninsu, kuka ta shiga yi ganin ta kasa daure ciwon Abbanta ta shiga kira tana juye juye jikin motar da take taji an bude motar ta koma baya da sauri, da ganinsu matada miji ne, matar na kallonta da yaran india tace "keme kike yi a nn," kai ta daga tana kallonsu bakaken fata ne kmr ita amma da gani xasu Haifeta, ta mike da kyar tana rike da kugunta xata bar wajen matar tace "amma ke yar Nigeria ce kuma bahaushiya ko,"ko kallon matar bata yi ba taku daya biyu ta xube wajen tana wayyo cikinta, matar ta juya tana kallon mijinta dake tsaye kmr wani tsoko yana kallonsu tace "Abbanmu kalli fa yar uwar mu ce ga kuma alamar bata da lfya mu taimaka mata," bata jira me xae ce ba ta karasa kusa da inteesar da sauri ta dago ta tana kallonta tace "sannu kinji yan mata daga ina kike hka," inteesar bata ce komai ba sae girgixa kai da take don axaba, matar ta dagota da sauri ta saka ta bayan mota ita ma ta shiga tace"mu je Abbanmu," ya shiga motar ya tada suka bar wajen, ihu ta dinga masu a mota duk ta rikice jin axaba na neman kasheta matar na rike da ita tana tofa mata addua, mijin ma duk ya rude yace "asibiti xamu ko," tace "A'a muje gida kawae xan karbi haihuwar," babban gida ne ssae, matar tace "ka taimaka min mu fito da ita Abbanmu," ya xagayo yana kallon inteesar da ta gama fita hayyacinta ciwo ya ci karfinta, tace "help me mana Abbanmu," ya koma baya da sauri har lkcn yana kallon inteesaryace "baxan iya ba, bari na kira maku yan aiki," yyi cikin gidan da sauri sae gashi ya fito da yan aiki suka taimaka mata ta shiga ciki da inteesar . .. Da taimakon matar Inteesar ta Haifo santala santalan yaranta maxa biyu, ba karamin wahala ta ci ba, matar ta tausaya mata ssae, babban likitace don hka tayi mata duk abinda ya kamata snn ta kaita bedroom dinta ta kwantar da ita kan ta hado mata tea har tayi baccin wahala, mai gidanta kuwa kasa xaune yyi har sae da inteesar ta haihu, snn hankalinsa ya kwanta, matar ta gyara yaran ta kaisu gefen uwarsu ta kwantar dasu gashi gaba dayansu basu da lfya, inteesar bata farka ba sae can tsakar dare matar na xaune gefenta rike da dayan yaron dake ta kuka ta kwantar dashi tana mata sannu, kai kawae inteesar ke gyada mata, ta kira yan aiki su kawo mata tea, suka kawo suka ajiye, matar tace maxa ki sha ki basu nono yunwa suke ji kuma duk basa jin ddi, inteesar bata ce komai ba matar ta taimaka mata tamike xaune snn ta mika mata tean ta shiga kurba a hankali, maigidanta ya shigo ya xauna yana kallon inteesar yace "sannu baiwar Allah ya jiki," ta dago kai tayi shiru tana kallonsa, wata yarinya ce da baxata wuce shekara goma sha biyu ba ta bude kofar ta shigo ta karaso kusa da inteesar da harshen hausa tace "Sannu Anty," inteesar tayi murmushi tace "na gode" yarinyar ta xauna tana kallon bbies din, ba karamin kama suke da inteesar ba iyayen sae kallonsu suke, daga karshe Abbanmu ya mike ya bar dakin, inteesar ta ajiye tean hannunta matar tace "har ya isheki," ta gyada mata kai tace "na koshi," matar tace "bari a kawo maki abinci ki ci kinji," inteesar bata ce komai ba matar ta mike ta fita, inteesar na kallon yarinyar tace "ya sunanki," yarinyar tace "sunana Zainab," inteesar tayi murmushi tace "nyc name, wa ya kawo ni gidan nn,"yarinyar tace "mum nd dad ne suka kawo ki daxu," inteesar tace "wani gari ne nn," yarinyar tace"india," inteesar tayi shiru bata ce komai ba gabantana faduwa ranta a dagule, india kuma, me ya kawota india . . Ba karamintashin hankali kowa ya shiga ba rashin ganin Inteesar har na kwana biyu, barin ma Abba don shi ba ma ta Aliyu yake ba, ta yar mutane yake, Hajiya dae ta dage kowa ta gani tace su safeena ne suka yima inteesar asiri ta haukace ita ma dae ta xama kmr mahaukaciyar, idan ta gaji da gantalin don bbu wanda ke kulata kowa abinda ke damunsa yafi karfinsa sae ta dawo ta xauna bakin kofar inda Aliyun yake tayi ta rusa ihu tana kuka har aka fara tunanin ko ita ma haukan xata yi ne, Aliyu kam ya xama abun tausayi ba shi da aikin yi sae na kiran fateema duk ya xama wani iri haukan nasa ma sae yafi nata shi dae a bashi fateemar shi, kullum sae an xubar masa da hawaye don tausayi, gashi kullum su Faruuq sae sun xaga india neman inteesar bayan sanarwar da suka bada gidan talabijin da sauransu, Bbu abinda yafi daga ma Abba hnkli irin ynda xae tunkari momy yace basu gainteesar ba ba a ma maganar inna da ta dage xata xaman jego, hka kowa ya xama kmr mara lfya a asibitin bbu me xama yaci kwakkwaran abinci, inteesar kam na xaune hankali kwance gidan bayin Allahn da suka tsinceta ita da yaranta, sae dae fa yaran duk basu da lfya kusan kullum allura ake masu barin hassan din, duk da rashin lafiyar tasu hkn bae hanasu ci ba kmr me, shegen ci ne dasu ssae basa koshi ko kadan ko da yaushe bakinsu motsi yake, suna mugun takura inteesar gashi ruwan nonon ma bae wani cika ba, hkn yasa matar tasa Abbanmu ya siyo masu madaran jarirae take dama masu ta basu, shknn inteesar ta samu kwanciyar hankali, ko kadan ba ita take rainonsu babarin ma ba iyawa tayi ba, matar ce take masu komai nata kadae ta basu nono, nonon ma ita ta koya mata yanda xata dinga basu, kuma suna sha tana ihu wae xafi take ji, ba karamin dariya take ba matar ba, matar tace "amma ke yar fari ce ko," ranarda suka cika kwana biyar ne Abbanmu da matarsa da suke cema Anty suka sa inteesar gaba suna tambayarta me ya kawota india, inteesar tayi shiru ta rasa me xata ce tunda ita ma ganinta kawae tayi a india, a hankali ta fara magana "wllh Anty nima bansani ba kawae na gan ni ne a nn bn san wa ya kawo ni ba," duk suka yi shiru suna kallonta da mamaki, Anty tace "a Nigeria wani state kike to" inteesar tace "kano," Anty tace "to mai gidanki fa?" tace "shima a can yake," duk suka yi shiru suna kallonta, Anty tace "kin tabbata gskya kike fada mana inteesar," inteesar kmr xata yi kuka tace"Allah gskya nake gaya maku Anty," matar tace "to shknn bari ki kara kwari sae mu kai ki gida," inteesar dae bata ce komai ba, Abbanmu ya dauki Hussaini yana kallonsa yace "wnn kmr Husainin muko Antynmu," Anty tace "wllh kuwa baka ganin ita ma inteesar kmr su kusan daya da Zainab, Allah mai iko," duk suka yi dariya Abbanmu yace "baki da nmbr kowa can gida ne kada hankalinsu ya tashi dayawa, koma dae kuna da yan uwa a nn india ne?" inteesar tace "nima ban sani ba," Antynmu tace "ka bari Abbanmu nn da sati daya ae xamu je Nigerian,"Abbanmu yace "to shknn Allah ya kai mu," snn ya mike ya fita, Anty ta shiga hada masu madara don sun fara mutsu mutsun yunwa, kmr ba jarirae ba yaran, Antynmu tace "yaran nn dae da yunwa kike barinsu suna cikin ki, yara da ci hka tubarkallah," inteesar tayi murmushi bata ce komai ba ta tsura ma yaran ido, farare ne ssae kmr ita amma bbu abinda suka bari na Aliyu, idonsu, bakinsu hancinsukomai nasu na Aliyu ne, yaran kmr yaran larabawa ga lips dinsu pink gwanin sha'awa, tayi murmushi ta kauda kanta, ko wani farin ciki xae yi idan yaga ya'yansa masu kama dashi, Antyn mu ta dauki dayata shiga bashi feeder ita ma ta dauki dayan ta daukinasa ta fara basa don ta fara koyan yanda ake yi gun Anty, Anty na da kirki ssae tunda ta haihu a bedroom dinta take, kayan da suka dinga siya ma jariran sae ka rantse kace sun taba saninta, komai nasu enuf a gidan suma autansu yan biyu ne masu shekara takwas, kusan duk yamma sae Zainab ta shigo da frnds dinta daban daban wae su xo su ga Antyn ta mai kama da ita. Inteesar taji kmr tayi ta xama a gidan don tana jin ddin xama da su ssae. Abba na xaune abun duniya ya ishesa Anty Nafeesana gefensa ita ma ba um ba um um sae uban tagumin da ta rafka, wayar Abba tayi kara ya fito da shi yana kallon mai kiransa, inna ce, ya kasa dagawa har sae da ya kusan tsinkewa, kmr xata fasa masa dodon kunne yaji tace "helo Bukar ne," yace "eh nine baaba," "to wae wnn wani irin tafiya ce kayi Bukar kasan da cewar wnn ne watan Haihuwar inteesar har yau an rasa wanda xae kai ni, tun yaushe kace na hada kayana amma kayi min shiru to ni ynxu xan sa kursum ta raka ni gidan, ynxu hka ma a bakin gate nake wllh da jakata" Abbaya girgixa kai ya rasa me xae ce mata, da sauri ya samo abun cewan yace "kiyi hkuri baaba gobe xan dawo sae nasa a kaiki, kuma su dinma ae basa nn suna lgs," tace "yo ae can din dama xani," Abba yace "to shknn baaba ina nn dawowa gobe ki koma ciki," ya katse kiran ya dafe kansa cikin tashin hankali yace "ban san ya xanyi ba Nafeesa," ..Karfe tara na safiyar lahadi inteesar suka sauka kano daga lagos, Antynmu na rike da Hussaini ita tana rike da Hassan kmr yanda suke ce masu, Zainab na rike da wani yar jakan kayan abincin yaran don da ita aka taho aka bar yan biyu a india gun yan aiki, Abbanmu kuma na janye da trolley din kayan twins din, taxi suka dauka har kofar gida, Abbanmu ya ba shi kudinsa, snn inteesar ta shiga gaba Anty na biye da ita abaya Abbanmu ya tsaya daga waje shi da Zainab, hka kawae taji gabanta na faduwa, sae gidan yyi mata kmr tayi shekara bata ganshi ba, bbu kowa tsakar gida kuma dama sae da tayi wnn addu'ar a xuciyarta, direct bangaren inna ta nufa Anty na biye da ita a baya, har suka isa ta bude kofar a hankali, inna na xaune ita da kursum dake mata kitso tana ta bala'i Hajiya tayi tafiya ba tare da saninta ba sae jiya ta lura bata gidan, nn kitson xuwa gidan inteesar ake mata don jiya Abba ya dawo shima daga india ta sa shi gaba ko yaki ko ya so gobe xata tafi lgs gidan Aliyu, rasa me xae ce mata yyi, ita don tsabar masifa bata lura da yana cikin tashin hankali ba, a nutse ya fara mata magana yace "inna Aliyu fa bae da lfya......" da sauri tace"Allah ya basa lfya kuma ni ai gun inteesar nace xanje ba Aliyu ba," to kawae yace mata don takaici ya fice daga falon, inna aka shiga shirya kaya ba ji ba gani har da su kitso, Abba kam da sassafe ya bar gidan ranar da tace xata tafi lgs din, bayan ya gaya ma momy abinda ake ciki da kuma inteesar da basu gani ba don yaga boye mata bashi da wani amfani, momy batanuna masa komai ba, amma ba karamin kukan tashin hankali tayi ba bayan fitarsa, inna ta daga kai da sauri xata fara masifar waye ya bude mata kofa ba sallama, suka yi ido hudu da inteesar, inna ta yo waje da ido ta mike da sauri tana kallon yaron hannunta tace "me xan gani hka ni Rahmatu, har kin haihu ban je ba kuma ban sani ba," kawae sae ta fashe da kuka tace "Amma Allah ya isa tsakanina da yan gidan nn gaba daya, ynxu anyi min adalci knn" takaici ya ishi inteesar ga Anty a tsaye, gskya inna bata yi ba, shigowa tayi ta xauna Anty ta kasa shigowa sae kallon inna take, inna ta ciro waya tana huci tace "maxa nemo min layin Bukar," kursum da gaba daya hankalinta na kan yan biyu ita ma da mamaki ta karbi wayar takira mata Abba ta mika mata, cikin daga murya tace "amma Allah sae yyi mana hisabi da ku Bukar, ynxu yarinyar nn ashe har ta haihu ban sani ba, tun yaushe nake cewa a kai ni aka ki kaini," ta karashe maganar da matsanancin kuka ta jefar da wayar, Inteesar da haushi ya cika ta tace "Anty ki shigo mana," ganin har lkcin Anty na tsaye tana kallon inna, Anty tayi murmushi ta shigo falon ta xauna, wayar inna ya shiga ringin kursum ta mika mata tace Abba ne, a fusace tace "share mara mutunci kawae, uwar me xae gaya min, maxa kije ki kira min Zainabu don uwarta ita ma" inteesar kam kunya ne ya isheta kawae, da ta sani da gun momy kawae ta tafi, inteesar ta kwantar da yaron hannunta ta bude fridge ta ciro ruwa da lemotunda sun karya a lagos, ta ajiye ma Anty snn ta dauko kofi mata ajiye mata, Anty tace "da kin bar shi kawae inteesar, cikin yyimaki sauki ynxu ko," inna ta mike da sauri tace "cikinta ke ciwo," inteesar ta galla mata harara bata ce komai ba, kursum ta shigo rike da wayar momy tace "inna wae Abba xae maki magana," inna tace "da'alla ni a rabu dani me xae ce min," ta fixge wayar ta kara a kunne tace "me xaka ce min Bukar," wace inteesar din kasani, ae ni sae Allah ya saka min gata nn da yan biyunta sun xo da wata doguwar mata fara me dogon hanci, yo ina xan sani Bukar," ta katse wayar ta ajiye, tana kallon Kursum tace "baki ce ma Zainabu ina kiranta bne," kursum tace "tana xuwa," inteesar na kallon kursum tace"kursum Abba fa," inna tace "yace yana xuwa," inteesar ta daure fuska tace "tare da bako muke a waje inna," inna tace "toki shiga da shi falon Abban naku," inteesar ta mike ta fita ta yi kofar gida tace "Abbanmu ku shigo," har falon Abba ta kai sa, Zainab na biye da ita a baya, ta bude fridge ta ciro masa lemo da ruwa ta ajiye masa da kofi, yyi mata godiya snn ta kama hannun Zainab suka fita daga falon, a sanyaye momy ke tahowa daga bangarenta duk da kursum tace mata inteesar ceta xo sae ta kasa yrda bayan ga abinda Abba ya fada mata jiya, suna hada ido da momynta ta ruga a guje ta rungumeta cikin farin ciki, ji tayi kmr ta fi shekara rabonta da ita, momy kasa cewa komai tayi sae hawaye, hkn ya ba inteesar mamaki jikinta yyi sanyi tace "momy me ya faru," momy ta kasa cewa komai sae kallon Zainab da take, da kyar momy tace "wacece wancan," inteesar tace "parent dinta suka dawo dani gida momy suna da kirki ssae, momynta na falon inna, muje ki ganta" momy bata ce komai ba suka yi bangaren inna . Suna shiga falon inna, inna ta fara ma momy jaraba, "ynxu abinda kuka min kun kyauta knn Zainabu," Momy bata tanka inna ba ta shiga gaida Anty, Anty ta amsa da fara'arta, inna tace "magana nake maki Zainabu," Anty tace "mama bana tunanin sun san da Haihuwar inteesar fa," inna ta galla mata harara tace "ya xaki ce min hka, ke me kika sani," Anty tayi murmushi tace "to mu a india muka tsinci inteesar tana nakuda sati biyu da suka wuce, a hannuna inteesar ta haifa yaran nn, kuma bayan ta dawo hankalinta na tambayeta gun wa taxo a india, tace ita ma bata san wa ya kawota ba, satin ta kusan biyu a gidanmu muka maido da ita nan Nigeria da mai gidana," inna tayi tsaki tace "ni ban gane shirmamman hausan nn naki ba, uwar wa inteesar ta sani a india da xa ki ganta a can, da ma lagos kika ce min, wnn karya kike yi" sallamar Abba ne yasa inna yin shiru tace "ka xo kaji min karyar bnxa Bukar wae a india aka ga inteesar tana yawo," Abba ya shigo falon yana kallon inteesar da mamaki, ya xauna ba tare da ya shirya ba ya sauke wani ajiyar xuciya ya dafe kansa yace "Alhmdllhi," inna tace "ta me," kasa ba inna amsa yyi yana kallon Anty yace "baiwar Allah a ina kuka ga wnn yarinyar don Allah," Anty tace "a new delhi ni da mai gidana mun fito daga wani plaza," Abba yace "Allah ubangiji ya taimake ku kuma kmr ynda kuka taimakeni ya saka maku da alkhairi," inna tace "yau naga tsiya, wae me ke faruwa ne," Abba ya juya yana kallon inna yace "baaba yau kusan wata uku knn Fateema bata cikin hankalinta bamu gaya maki ba, mu ne har india daga lgs nemo lafiyarta satinmu uku a india aka nemeta aka rasa yau sati biyu da kwanaki knn da muke nemanta a india......" inna ta katse sa da sauri tace "kmr ya bata cikin hankalinta, hauka take ko me," Abba yace "kwarae kuwa baaba amma wa ya bamu karfin gwiwan xuwa mu gaya maki wnn mummunan lbrin mara ddin ji , baaba na shiga damuwar da ban taba shiga ba a rayuwata, ynxu hka Aliyu na can a asibitin shima ba hankalin tun bayan da muka nemi fateema muka rasa, su Nafeesa da Haisam ae duk suna can" tunda Abba ya fara magana inteesar ta tsaya da mamaki tana kallon Abba, wae ita ce tayi hauka, maganar Abba ta karshe yasa ta hawaye, inna ta mike jikinta na rawan bala'i tace "waye ya haukatar min da jikata a gaya min don bamu gaji hauka a xuri'armu ba," Abba ya sauke ajiyar xuciya bae ce komai ba, kuka ssae inteesar take, hka ma momy, Anty kam jikinta yyi sanyi, don bata san a haukace suka tsinci inteesar ba, kuma bata ga alamar hkn ba, inna ta dinga ihu da kuka a gidan wae a kaita gidansu safeena tasan baxae wuce aikin asiri ba su suka mata asiri, Abba ya mike bae bi ta kan inna ba ya fice a xuciyarsa yana hamdalar bayyanar inteesar da gaggawa hka, wae bayan komai ya lafa inna ta sani amma dubi reactions dinta yasan bae yi kuskuren rashin gaya mata da bae yi ba, yana fita Nafeesa ya fara kira ya sanar mata snn ya shiga falonsa ya tarar da Abbanmu xaune yana kallon news, yace "ashe bako gareni basu sanar da ni ba," ya bashi hannu suka gaisa snn ya shiga yi masa gdya kafin yyi masa bayanin abinda ya faru. Momy ta mike ta fita tayi bangarenta ganin irin haukan da inna take ba ji ba gani, Anty na bata hkuri, "ki kyaleni nayi yarinya, a haukatar min da jika bata yi masu komae ba, kuma nayi shiru, ae da wani abu ya sami inteesar a duniyar nn da kowa kashinsa ya bushe a gidan nn, shi kuma Aliyu ya karata da haukansa tun da shi ya siyar ma kansa dama na sha gaya masa shi mahaukaci ne," ta karashe maganar tana huci ta shige daki, inteesar dae sae kuka take duk hnklinta na gun Aliyu da Abba yace ke hauka sbda ita, Anty ta shiga hada ma Hassan dake kuka abinci, inteesar ta mike ta bi inna daki jikinta a sanyaye, katuwar tunkuyarta take kkrin fitowa da xata je daura ruwan wanka, inteesar na hawaye tace "inna don Allah kice ma Abba su barni na je gun ya Aliyu tunda......" inna ta dakatar da ita a fusace tace "kina danyan jegon xaki tafi gun wani mahaukaci can," inteesar ta fashe da kuka tace "ni ki daina ce masa mahaukaci, ki taimaka min kiyi ma Abba magana " inna tace "to baki isa ba don ubanki," ta fice da katuwar tukunyanta tana kwala ma kursum kira ta siyo mata itace, inteesar ta xube kan gado tana ci gaba da kuka, ta kai kusan awa daya a hka taji ihun Husaini ta fito da gudu ba tare da ta shirya ba, taga inna ce ke masa wanka sae kunya ta kamata ynda ta fito a rude, Anty tayi dariya tace "wanka ake masa ba wani abu ba maman biyu," inna ta tabe baki tace "ki rabu da gantalalliya tana danya da ita wae gun wancan mahaukacin xata ya buge min ita a bnxa, shi fa ya janyo ma kansa yar nn, wata shegiyar karuwar mace me xubin kafurae ya auro suka dinga walakanta min jikata sae ga shi wae har sun haukatata ban sani ba, gashi ynxu Allah yyi mata sakayya abunsu ya koma masu, ni dae Alhmdllhi tunda jikata ta dawo lfya, miko min tsummar can" inteesar ta juya ta koma daki a sanyaye hawaye na bin kuncinta, kursum ta shigo tana kallon inteesar tace "Abba yace kije," . ....A hankali Inteesar tayi sallama ta shiga falon Abba, ta xauna kasa tace "Abba gani" Abba yace ta koma kan kujera, ta mike ta xauna kan kujera tana kallon Abbanmu dake ta bin ta da kallo, tayi murmushi ta sunkuyar da kanta kasa, Abba yyi shiru snn yace "ina yaran," xata yi magana sae ga kursum ta shigo rike da Hassan, Zainab na biye da ita a baya rike da Hussain, duk Abba ya amshesu yana kallonsu yana murmushi, kmr ba jarirae ba suma idonsu kyar a kansa, sae da ya tofa masu addua gaba daya snn ya kwantar dasu kan kujera ita dae inteesar kanta na kasa, Abba na kallon Abbanmu yace "dota dinka knn ko Alhaji Umar ko," Abbanmu yyi murmushi yana kallon Zainab yace "eh ita ce diyata ta farko," Abba yyi murmushi yace "Allah sarki sae naga suna kama da inteesar," Abbanmu yyi dariya yace "hka ne kam," kursum suka fita tare da Zainab snn Abba yace "kina jina fateema," ta gyada masa kai yace "idan kin huta xaku koma can india dasu Antynki amma fa sae idan kina son komawa baxa mu takuraki ba, nasan dae kina sane dae Aliyu bashi da lfya ko," kai kawae ta gyada masa tana hawaye, Abba yace "ba kuka xakiyi ba, Addua xakiyi masa," a hankali tace "Abba ni na gama hutawa mu tafi yau kawae," Abbanmu yace "yauwa fateema ashe kina da hankali gwara kije gun mijinki tunda rashin ki ya jawo masa wnn lalura," bata ce komai ba Abba yace "shknn fateema Allah yyi maki albarka, amma ki bari gobe ku tafi sbda yaran nn kar suyi xaxxabi je ki ki kira min momynki," ta mike ta fita daga falon, Abbanmu yace "xanje gun wani abokina dake nn gadon kaya," Abba yace "to shknn Alhaji sae ka dawo," Abbanmu ya mike ya fita yana kiran Anty a waya ya sanar da ita xae dan fita, bayan fitarsa da minti biyar inteesar suka shigo da momynta, Abba yyi mata bayanin abinda suka tsara da Abbanmu kan cewa su koma can india da inteesar gun Aliyu, momy tace "hkn ma yyi, Allah dae ya basa lfya," Abba yace"Ameen don son Annabi," inteesar ta mike ta fita ta bar masu falon ta koma falon inna, kmr ba jego take ba garau take jin kanta, a bakin kofa ta tar da inna tana masu lafiyayyan girki inna tace "Allah sarki Aliyu, wae wani irin ciwo aka ce yake yi hka, a dawo min da jikana gida kawae na nema masa magani,"ko kallonta inteesar bata yi ba ta shiga falo Anty ta sata gaba ta shanye kunun da inna ta dama mata don har lkcn bata yi wani break din kirki ba, kasa sukuni tayi ranar Allah Allah take kawae gobe yyi ta je ta ga Aliyu duk hnkalinta yyi gunsa, momyce ta dawo da yaran daga gun Abba suna kuka ta bai ma mamarsu su ta fita, wajen karfe uku Anty ta tafi bangaren momy inna kuma ta tafi nemo ganyen darbejiya, inteesar nata fama da Hassan dake ta yi mata rigima kursum na rike da Hussaini, kursum tace "wae sunansu knn," inteesar tace "A'a ba a rada masu suna ba har ynxu ae, wae ina su khadija" kursum tace "khadija na gidan Zainab bata da lfya, rahma kuma na can gidansu mamarmu" inteesar tace "Allah sarki Zainab, Hajiya da umma fa," kursum tace "hajiya tayi tafiya, umma kuma tana can gidansu Fadila ta kara kashe aurenta, shine Abba yace su tafi su bar masa gidansa," inteesar tayi shiru da mamaki tana kallon kursum, can tace "yaushe hkn ya faru," kursum tace "kusan wata biyu knn, inna ce tace Abba ya koresu ko ita ta bar masu gidan," inteesar bata sake cewa komai ba amma ko kadan bata jin ddin abinda inna ke yi, fira suka dinga yi da kursum har inna ta dawo duk ta hada xufa da darbejiyarta tace "da kyar na samo wnn, maxa ki tube ki shiga bayi ki jira ni na juyo ruwan," inteesar ta mike da sauri tace "ke dawa, wllh baxa kiyi min wanka ba da girmana kuma da wnn abun, to wae ca nayi maki banyi wanka bne," inna tace "yau naga tsiya, har wani wanka kike yi dubi ynda kike tafiya kmr wata rubabbiya, wa ya sani ma ko da ruwan sanyi ake maki wanka a can" ko kallonta inteesar bata yi ba ta fice daga falon tayi gun momynta. Washegari har airport Abba ya kai su a motarsa aka bar Zainab gun momy don xasu dawo, inteesar bata ji ddin rashin fitowar da momy tayi ta rakasu ba, basu samu jirgin da xae je india ranar ba a Aminu kano don hka sae da suka fara xuwa lgs snn suka kama hanyar india .. Da yamma inteesar da Abbanmu suka kama hanyar asibitin da Aliyu yake bayan sun huta can gida, a motar Abbanmu suke tafiyar sae bin ko ina take da kallo india yyi mata kyau ssae, Anty na gida da yan biyu don xaxxabi ssae suke tun bayan saukansu da safe, suna isa asibitin gaban inteesar ya shiga faduwa suka yi parkin, suka fito Abbanmu ya shiga kiran Anty Nafeesa kmr ynda Abba yace masu, ta fito da sauri ta rungume inteesar tana hawayen murna ita ma kukan ta fara yi, a hka ta jata suka shiga asibitin, Inteesar taje da gudu ta rungume Haisam da hawaye ya cika idonsa ganinta ya ma rasa me xae ce, da kyar ya iya cewa "ina yaran inteesar," ta goge hawayen fuskarta tace "suna gun Antyna," ido hudu suka yi da Hajiya dake rabe wani lungu kmr marainiya Hajiya ta taso tana hawaye ssae ta rungume inteesar ta kasa cewa komai, kuka ssae inteesar take, murya na rawa Hajiya tace "ki yafe mani inteesar ba don halina ba," kasa cewa komai inteesar tayi sae gyada mata kai take, Haisam ya gaida Abbanmu dake tsaye, hka ma Anty Nafeesa da Hajiya duk da basu sansa ba suka basa kujera ya xauna, inteesar sae kalle kalle take, taji ba a ce mata komai kan Aliyu ba, cire kunya tayi tana kallon Haisam a hankali tace "ya Haisam, ya Aliyu fa," ya dan yi shiru snn yace "xaki gansa akwae likita a dakin ne ynxu," ta gyada masa kai jikinta a sanyaye, Anty nafeesa tace "ina yaran inteesar, Abba yace da su kuka taho" inteesar tace "suna gun Antyna a can gida," bbu wanda ya sake cewa komai cikinsu har likitan dake dakin ya fito, Haisam ya mike ya bisa da turanci yake tambayarsa xa a iya shiga a gansa, likitan yace xa a iya shiga amma kar wanda yaje kusa da shi," inteesar ta mike da sauri gabanta na faduwa nn da nn hawaye ya cika idonta, tayi hanyar kofar Haisam ya dakatar da ita, da kyar ta juyo tana kallonsa, Haisam ya karasa yace ta koma baya, ba dan ta so ba ta koma baya, ya bude kofar dakin a hankali yana leka, yana durkushe kansa a kasa kmr me karatu, Haisam ya tsaya daga bakin kofar yana kallonsa, Anty Nafeesa sae lekan dakin daga waje take hka ma Hajiya duk suka ki shiga don uban mutane yake ci, Abbanmu xae shiga Haisam ya dakatar da shi, inteesar sae kuka take a hankali, gabanta na faduwa tana kallon Haisam tace "ka bar ni na shiga ya Haisam baxan je kusa da shi ba," Anty nafeesa ta girgixa kai a tsorace tace "A'a ki gansa daga nn kar ki shiga," kasa daurewa tayi ta karasa cikin dakin tana kuka ssae ta tsaya dan nesa da shi tana kallonsa, har lkcn bae dago kansa ba, kafarta ya kasa daukanta ta durkushe wajen tana kuka tana kiran sunansa, hajiya ta dage sae cewa take Haisam ka fito da ita, tun da ya shaketa take tsoron ganinsa bare xuwa kusa da shi, Inteesar ta rarrafa ta karasa dab dashi jikinta na rawa tana kallonsa, Haisam da Anty Nafeesa suka shiga kiranta ta fito amma ina, dagowa yyi yana kallonta ta tsorata ssae ta fara komawa baya ganin yanayinsa, yyi wani irin kara ya mike tsaye ya fixgota ya shaketa ta fasa ihu ta kankamesa a tsorace jikinta na rawa ta shiga kiran sunansa, da gudu Anty Nafeesa taje kiran likita a rikice, Hajiya kam sae kuka take tana cewa ku fito da ita, Abbanmu ya karaso cikin dakin da sauri hka ma Haisam, kkrin fixgeta daga jikinsa yake a fusace amma ya kasa tana jikin nasa ya buga su da bango a tare, kuka take ssae tana kiran sunansa, amma ina yyi wani irin kara hade da kiran sunanta ya fixge ta daga jikinsa ya wurgar da ita, ta buge da bango ta sulale kasan dakin, tangal tangal ya shiga yi a dakin kmr mashayi yana kallonta, ya karasa kusa da ita da kyar yace "fa fateema fateemaaa," yyi wani kara ya sulale wajen shima a sume. Likitoci suka shigo dakin da sauri suka yi kansu, bata suma ba amma taji jiki, sae masifa likitocin suke masu suka hau kansa, duk ynda aka yi da inteesar su wuce gida da Abbanmu kin wucewa tayi ga wani shegen ciwo da kanta yake, har dare suna asibitin da Abbanmu, karfe sha biyu na dare tana jikin Anty nafeesa tana bacci, Abbanmu na xaune da Haisam, Hajiya na durkushe a kasa wani likita ya shigo dakin da sauri yana tambayar wacece fateema, bacci inteesar take amma da sauri ta mike tana kallonsa, yace ta biyosa bata yi wani tunani ba ta bisa da sauri, dakin da Aliyu yake ya shiga ta bisa, likitoci ne biyu a kansa yana xaune kan gado ya dafe kansa, inteesar ta karasa kusa da su da sauri gabanta na faduwa duk da abinda yyi mata daxu, ta shiga kiransa muryarta na rawa ya dago kai yana kallonta ya mike tsaye da sauri duk da jikinsa ba kwari, bata yi wani tunani ba ta je da gudu ta fada jikinsa ta fashe da kuka suka yi baya suka fada kan gadon dn bae da wani karfi, ta daga sa da sauri ya mike xaune ya rungumeta tsam jikinsa yana hawaye yace "don Allah kar ki kuma tafiya ki bar ni fateema plss i beg yhu" kuka ssae yake ita ma hka, su Anty Nafeesa suka shigo dakin suna kallonsu, Hajya ta sulale kasa tana kuka ssae ita ma, hka ma Anty Nafeesa da ta kasa kallonsu ta juya, Abbanmu ne kadae yyi ta maxa, su kansu likitocin sae da abun ya basu tausayi . ..Inteesar ta dde rungume jikin Aliyu suna hawaye duk aka fita aka bar masu dakin, ta dago a hankali tana kallonsa, fuskarsa na kan gashinta idonsa a lumshe, xamewa tayi daga jikinsa, yakoma ya kwanta a hankali kan gado har lkcin idonsa a rufe, ta kwanta gefensa tana kallonsa hawaye na bin kuncinta ta kira sunansa a hankali, shima sunanta ya kira ba tare da ya bude idonsa ba, ta daura kanta kan kirjinsa muryarta na rawa tace"kayi hkuri ya Aliyu nice na ja maka," a hankali yace "kar ki kuma tafiya ki barni fateema don Allah," kai kawae ta shiga gyada masa tana kuka ssae, ya kankameta jikinsa yana girgixa mata kai, a hankali tace "ya Aliyu," bae ce mata komai ba kuma bae bude idonsa dake rufe har lkcn ba, ta mike xaune tana kallonsa ta kuma kiran sunansa, dafe kansa yyi murya kasa kasa yace "kaina ciwo yake min ssae fateema, it hurt so badly" ta taimaka masa ya mike xaune har lkcin idonsa rufe, tama rasa me xata yi, kuka ta fashe masa da ya jawota jikinsa yana shafa gashinta, ta xame da sauri ta fita ta kira likita, suna shigowa suka dubasa suka yi masa allura snn aka sa masa ruwa, tea Anty Nafeesa ta kawo mata ta bashi, a hankali ta dinga basa har yace mata baya sha kuma, snn ta taimaka masa ya koma ya kwanta, yana kwanciya bacci ya daukesa, a gefensa ta kwana ranan a xaune, duk motsin da xae yi sae ta tambayesa me yake so, sae dae ya girgixa mata kai idonsa a rufe, da gani kasan daurewa kawae yake har gari ya waye, hka inteesar ta dinga kula dashi komai ita ke masa ko kadan bae da karfi ga ciwon kan da ya sa shi gaba don sae ya wuni wani lkcn bae bude idon ba, da safe da dare Anty ke kawo mata twins tayi breatfeedin dinsu snn ta wuce dasu gida don wajenta suke wuni kuma su kwana tunda suna shan madara, har lkcn Aliyu bae ga yaransa ba hasalima bbu wanda yyi masa maganarsu, shima kuma bae tambaya ba. kwanansu hudu a asibitin aka sallamesu badon likitocin sun so ba sae don Aliyu ya takura a sallamesa, duk da har lkcin yana yawan complain ciwon kai, gidansu Abbanmu suka sauka don likitocin sun ce kar ya bi hanya ynxu duk da bae so hkn ba, tuniAnty Nafeesa ta koma Nigeria da Faruuq, Haisam ne kadae ya rage tare dasu, Hajiya ma washegarin ranar da ya warke ta koma duk don taje ta sami safeena da uwarta, daki daya gari guda aka ba inteesar da Aliyu a gidan Abbanmu, ta ci gaba da kula da mijinta tana tilasta shi yana shan magungunansa, don baya son shan magani, komai ita ke masa, duk da sun dawo gidan Ant, Anty bata takurata da yaran ba stil gunta suke wuni su kwana sae dai ta kai su kawae ta basu nono ta kuma karbansu ta wuce, kirkinsu Anty da mijinta ya wuce misali bbu abinda suka ragesu da komai enuf kmr suna gidansu, amma duk da hka Aliyu duk ya damu xae koma gida, hkn yasa Abbanmu yace to su bari ya gama abinda yake nn da sati dayasae su tafi gaba daya, bae yi masa musu ba ya yrda ya kara sati daya a india, suna daki ana jibi xa su tafi bayan ta gama basa abinci ya sha maganinsa ta rungumesa jikinta don hka take masa har yyi bacci, sae dae yyi murmushi baya ce mata komai, yau kam shafata kawae yake kansa na kan kirjinta idonsa lumshe kuma bata hanasa ba duk da gabanta faduwa yake amma bata nuna ba, bubbuga kofa aka yi hade da sallama ta xabura da sauri, shima ya bude idonsa da suka canxa launi ya amsa sallaman jin kukan twins, yar aiki ce ta shigo dakin ta karasa kusa da gadon ta kwantar dasu da yake ta saba da inteesar ssae don ita ma yar Nigeria ce tana dariya tace idan an gama ji da baban bbie, Anty tace aji da bbies," inteesar tayi murmushi tace "to Anty," matar ta fita ta kullo masu dakin, ya kankameta jikinsa fuskarsa a kan kirjinta yace"i love yhu my inteesar," a hankali tace "i love yhu 2 my Hydar," ya dago yana murmushi ta rufe idonta da sauri ya daura bakinsa kan nata ya shiga kissn dinta, bbies nata kuka, da kyardon ita ma ta fara dauke wuta ta turasa daga jikinta tace"bbies suna kuka" ya fada gefen gado ya kwanta yana mayar da numfashi yace "ni ke na sani ba bbies ba," ta hade rae tana kallonsa tace "tunda kaga yaran nn baka taba daukarsu ba, sae naga kmr baka sonsu," ya juya yana kallon yaran da suka xama wasu manya abun sha'awa wata daya da haihu, bbu abinda suka bari nashi kmr an tsaga kara, ya dan yi murmushi ya kwasosu ya xuba su jikinsa 4 d first tym, yana kallon inteesar yace "da haushinsu nake ji bbyna sae naga kmr sune suka cutar min dake suka baki wahala" inteesar tayi shiru batace komai ba don har lkcn bae san safeena bace tayi mata asiri wae kmr ynda Hajiyrsa da inna ke fada. Da kansa ya ciro masuabincinsu yana kallon cikin idonta ta kauda kanta sakamakon wani yarr da taji, ya rungumeta ta baya ta rike Hassan din da ya daura mata a cinya, dayan kam ya hkura yyi shiru, da kansaya shiga basa nonon ta bayansu, yana kissin din wuyarta ta turasa da kyar ta kwace breast dinta tace "ka bari kar ya kware," ta rungume danta ta shiga basa nonon a nutse. Yyi tagumi hannu bibbiyu yana kallonsu yana murmushin da shi kansa bai san dalilin ba . ... Ranar da xasu bar india inteesar nata shirya kayan bbies din da Anty tace ta hada gaba daya su tafi dasu don da bata yi niyyar su dauki ko wani kaya ba, Aliyu ya fitada Abban Najeeb da ya taso tun daga Nigeria yaxo india sbda shi kuma tare xasu bar india ranar, inteesar ta gama shirya kayanta da na bbies gaba daya da na Aliyu, suna kwance kan gado suna ta rigima duk sun isheta ita kam tana ganin kkrin Anty da bata gajiya da su, gashi bata iya daukansu gaba daya lkci daya ba don nauyinsu tubarkallah in ka gansu kmr yaran da suka yi wata uku, Hassan ta fara dauka xata kai ma Anty kafin ta dawo ta dauki Hussainin ta duba daki bata ga Anty ba hkn yasa ta sauko xuwa falon, Anty na xaune da bako a falon, ta karasa cikin falon da sallamarta kmr xata yi kuka tace "Anty ni wllh yaran nn sun isheni sae suyi ta kukan karya suna damuna kuma ba yunwa suke ji ba," Anty tayi dariya ssae ta karbeshi daga hannunta tace "ni basu isheni ba da ma ki bar min su wllh," inteesar tayi dariya ta juya xata je ta daukodayan suka yi ido hudu da wani mai kama da Aliyunta a xaune a falon, ta kasa daina kallonsa, he looks familiar, ta dauke kanta da sauri xata bar wajen taji yace "fateema" da mamaki ta juya tana kallonsa, sae a snn ta tuna sa, ofcourse Dr din da yabata maganin cire ciki ne a Nigeria, gabanta yyi mugun faduwa, ta bar falon da sauri, Anty ta shiga cewa "A ina kasanta Sadeeq," ya bita da kallo har tabace masa snn yace "Anty ina kika san yarinyar nn,"inteesar bata sake saukowa ba har ya bar gidan gabanta sae faduwa yake, Anty ta shigo dakin tana kallonta ta xauna snn tace "meyasa kika yi hka Fateema," inteesar ta sunkuyar da kanta sae hawaye, Anty tayi shiru snn tace "to Allah shi kyauta ya kuma yafe mana kurakuranmu, Sadeeq kanina ne uwar mu daya ubanmu daya, a Nigeria yake aiki, yyi min bayanin komai," inteesar ta share hawayenta tace "baxan ma sake ba Anty, ki basa hkurin karyan da nayi masa nasa ya aikata abinda bae dace ba, duk da gashi at lng lst sae da na haifesu," Anty ta rungumeta tace "shknn ya isa fateema ki daina kuka, nima nayi masa fadan abinda yyi bae dace ba," kai kawae inteesar ta gyada mata ta dauki Hussain ta fita tana cewa shima yau xae koma Nigeria jirgi daya xamu shiga idan Allah ya yrda. Ranar lahadi karfe goma saura su inteesar suka sauka kano daga lgs, a airport suka rabu da Abban Najeeb, Sadeeq ma daga nn suka rabu bayan yyi ma Aliyu alkawarin xae kawo masu visit, shi yyi ta rainon Hassan a jirgi yaran sun shiga ransa ssae, inteesar tayi masa gdya ya shiga taxi ya wuce, Haisam ne yaxo daukansu daga airport, ya gaida abbanmu cikin ladabi snn ya gaidaAnty, inteesar ta gaida shi tana murmushi ya juya yana hararan Aliyu dake murmushi suka kama hanyar gida gaba daya, falon Abba Abbanmu ya sauka, inteesar da Anty kuma gun inna suka sauka Hajiya tayi welcmin dinsu ssae ta rasa inda xata sa inteesar da ya'yanta ita ta hada masu breakfst aka kai ma Abbanmu nasa can falon Abba, inteesar da Anty suka yi tare, inna sae xuba take masu ta rasa inda xata sa bbies da suka xama kmr wasu yaran larabawa don kyau, momy ta xo tayi masu sannu daxuwa cike da fara'a mai sunanta na nane da ita, bata yi wani miss din iyayen nata ba, yarinyar ta rungume inteesar snn ta rungume uwarta tana yi masu sannu da xuwa ta dauki twin, Anty Nafeesa ma ta xo yi masu sannu da xuwa baki har kunne, karfe biyar na yamma gaba daya suka hallara falon Abba don Anty sunce ranar xasu tafi kaduna don suna da gida a can, har dasu inna gayyar sodi tunda ba'a gayyace ta ba, inteesar na dakin Aliyu lkcn kursum ta kwankwasa tace Abba na kiransu, a tare suka shiga falon sae kunya ya kama inteesar taxauna gefen Anty, shi kuma ya xauna gefen Haisam,Abbanmu yace "ina twins suke," inteesar tace "sunagun momy," Abba yace "ina momyn take je ki ki kirata," inteesar ta mike ta fita xuwa ta kira momynta, ta gama shirya yaran knn ta shigo tace"momy Abba na kiranki," momy tasa hijab ta dauki daya ita ma ta dauki dayan suka fito tana cewa"momy ihsaan fa wae," momy tace "tana gidan Zainab anjima xasu xo da daddare, ita ma laulayi take," inteesar tace "Allah sarki Zainab, Allah ya bata lfya," inteesar tayi sallama ta shiga falon hka ma mmy, cak momy ta tsaya daga bakin kofar idonta a kan Abbanmu da shima nasa idon na kantamurmushin da yake dauke da a fuskarsa sakamakon hiran da suke yi da Abba ya bace nn da nn, ya mike tsaye da kyar yana kallonta cikin wani irin yanayi yace "Zai zainab," nn da nn hawaye ya cika idon momy ta juya da sauri ta bar falon, Abba ya mike yana kallonsa da mamaki, da kyar dae yace"Alhaji umar ina kasan Zainab din," Abbanmu da ya rikice lkci daya yace "wllh wllh matatace," ya juya yana kallon inteesar, da sauri ta mike ta fice daga falon, Abba yace "a ina ta xama matarka" Abbanmu ya girgixa kai yana kallon Anty dake kallnsa da mmki yace "matata ce wllh" inna ta mike tayo waje da ido tace "yau naga tsiya a ina ta xama matarka ni Rahmatu, Bukar ina Kaso wanna tabbaben. Inteesar_____2*16 . Khaleesat Haiydar . Abba ya juya yana kallon inna don takaici ya ma rasa me xae ce mata, ita ko ta dage sae an gaya mata inda aka samo Abbanmu, a fusace Anty Nafeesa tace "don Allah idan baxa kiyi shiru ba inna xa mu bar maki falon nn, haba don Allah" shi kam Abbanmu kallonta kawae yake daga tsayen da yake, Abba yace "to Alhaji Umar ae bayani xaka mana ta ynda Zainab ta xama matarka," Abbanmu ya koma ya xauna ya kasa cewa komai har lkcin idonsa na bakin kofa kmr xae bita, sae da Abba ya kuma maimaita masa tambayar snn a hankli yace "matata ce," a fusace inna tace "yau naga abinda ya isheni don Allah a fitar min da wnn mutumin na daina ganinsa," Abba ya hade rai yace "don Allah baaba ki fita ki bamu waje, dama bbu wnda ya gayyato ki nn," ya maida dubansa ga Abbanmu yace "to ae bayani xaka mana," Abbanmu ya dan yi shiru snn yace "matata ce kusan shekaru sha takwas da suka wuce baya," kowa yyi shiru yana kallonsa, Abba yace "to me ya raba ku," ya girgixa kai yace "wllh bamu rabu ba," Abba yace "a wani garin kuke lkcn tana matarka," Abbanmu yace "Misra," Abba yace "to me ya dawo da ita Nigeria," Abbanmu yyi shiru na dan lkci snn yace "wllh nima ban sani ba," Anty ta mike ta fita waje, Abba bae kuma cewa komai ba ya juya yana kallon inna da ta cika tayi fam sae huci take, Abba ya mike yace yana xuwa ya fita, a daki inteesar ta tarar da momynta xaune tana kuka, ta sulale gabanta xuciyartana bugawa tace "momy waye shi," sae da momy ta dau lkci snn tace "shine mahaifinki inteesar," inteesar tayi shiru hawaye na bin kuncinta tana kallon momynta da kyar tace "shine Abbana," momy ta gyada mata kai, inteesar ta fashe da kukan da bata san dalilinsa ba, kukan farin ciki ne, na bakin ciki ne ta kasa ganewa, ynxu Abbanmu shi ya haifeta, sallamar Anty yasa gaba daya suka juya sun kallon bakin kofa, har daki ta shigo ta xauna tana kallon momy tace "kiyi hkuri Zainab, nasan da lbrinki da ddewa, amma karki ga laifin Umar, kullum kina ransa, kuma bbu inda bae shiga ba don nemanki though nasan ba lallai ki yrda da abinda nake gaya maki ba," momy ta kasa ce mata komai inteesar kam sae kuka take, Anty ta rungumeta tace "Allah sarki inteesar dama yace min yana ganin Zainab dinsa a idonki," Abba yyi sallama ya shigo falon snn ya karasa cikin dakin, mikewa Anty tayi ta ja inteesar suka fita, falon ta mayar da ita Abbanmu sae kallonta yake da ganinsa kasan yana cikin damuwa a lkcn, inteesar ta kasa daga kai ta kalleshi sae hawaye take, Aliyu ya girgixa mata kai alamar ta daina kukan, inna ta tabe baki tace "to yau dae xan ga karshen wnn tsiya," bbu wanda ya tanka mata a falon, bayan kmr minti goma Abba ya dawo falon da momy, Abbanmu sae kallonta yake, Abba ya juya yana kallonsa yace "to ynxu Alhaji Umar ya kke son ayi don dae ynxu Zainab matata ce," inna tace "ya ko xa'ayi," da sauri Abbanmu yace "ni bance ayi komai ba," Abba yace "to me ya rabaka da Zainab can misira, har ta dawo nn Nigeria" Abbanmu yace "wllh wllh ban sani ba, ni dae nasan auren soyayya muka yi kuma a katsina na aurota ta dalilin wani abokina, amma lkcin ina da mata a nn egypt, danginta suka bani ita bayan anyi komai muka tafi egypt, iyayena yan can ne amma sun rasu, to a gskya nasan matata ta farko bata da kirki ko kadan, kuma Zainab tana da hkuri fiye da ynda mutum xae yi xato, snn ni din Allah yyi ni mai dukiya watan mu takwas da Zainab na rasa abinda ya faru...." da sauri inna ta dakatar da shi a fusace tace "karya kke, ca tayi guduwa kayi ka barta," Abbanmu yace "wllh baaba ni ban san ya akayi ba," ya sauko kasa yana kallon inna hawaye cike idonsa yace "ki tambayeta mama, ni ban taba cutarta ba ko sau daya a xaman da muka yi, wllh bbu inda ban shiga neman Zainab ba can katsina da naje danginta ca suka yi basu ganta ba, don Zainab marainiyace," sae a snn inna ta fara matsar kwalla tace "to nice nn na tsinci Zainabu da tsohon cikin inteesar, na kuma taimaka mata don na gaji taimako a wajen ubana, kuma duk wanda baya taimako ya tabe, ni nn bbu abinda bn yi ma Zainabu ba har ta haihu nasa dana yyi mata suna, tace min bata da kowa sae Allahnta se kai, nn na tilasta Bukar ya biya mana kudin jirgi muka je nemanka amma sae muka tarar ma wae har ka sayar da gidan" Abbanmu sae yi magana inna ta dakatar dashi a fusace tana kuka wiwi, "yi min shiru, to wae ma tunanin uban me kke ka gudu ka bar mata da tsohon ciki," ta share hawaye ta tsuke fuska ta rungume hannayenta ta rike haba tana Kallonsa tana jira ansa . .... Abbanmu ya rasa me xae ce ma inna ya sunkuyar da kansa kawae, Abba yace "haba inna ynxu ai komai ya wuce, don Allah ki bar maganar nn hka," Inteesar ta kasa xama a falon tana kuka har lkcn ta mike ta fita, Abbanmu ya bita da kallo shima hawaye a nasa idon, Momy kam kanta na kasa bata dago ba tunda ta shigo, mikewa Aliyu yyi shima ya fita daga falon, bangarensu tayi don hka ya bita da sauri har ya isketa ya jawota jikinsa yace "haba bbyna don me kika fita," kasa ce masa komai tayi sae kuka take, ya kama hannunta yyi bangarensa da ita suka shiga bedroom dinsa ya xaunar da ita kan gado yace "yau ranar farin ciki ne a gareki kanwata, bae kamata kiyi kuka ba gode ma Allah xaki yi," bata ce komai ba ya rungumeta yace "kar ki sake wnn kukan dear," gyada masa kai kawae tayi tana kirjinsa, kursum tayi sallama bakin kofa, ya mike ya fita xuwa falo snn ya bude kofar, Hussaini ne a hannunta yana kuka, ya karbesa tace "ina xuwa na dauko dayan shima kuka yake," ta juya da sauri ya shiga daki ya mika ma inteesar shi, ta karbesa, snn ya koma ya karbo dayan ya rufe kofar ya dawo ya xauna gefenta yana kallonta tana ba Hussaini nono, a hankali yace "wani suna xamu sa masu Wife?" tayi shiru bata ce komai ba, ya jinginar da kansa jikin nata yace "na lura kin kasa sakin jikinki da ni ko fateema," tayi murmushi tace "eh mana, ae kai ko...." da sauri ya rufe bakinta yace "no fateema, let bygones B bygones, plss," ta kwantar da yaron hannunta ta juya tana facin dinsa xata yi magana ya rungumeta a hankali yace "ban san me xan maki ki yrda ina sonki ba fateema" hawaye ya cika idonsa yace "ki yrda dani inteesar ni din me sonki ne da gskya wllh," ta gyada masa kai tace "na yrda," ya dago kanta yana murmushi yace "thank yhu fateema," ita ma tayi murmushin snn tace "Sunan Abba nake son a sa ma Hassan, Hussaini kuma ka xabi sunan da kke so" yyi murmushi ya rungumeta bae ce komai ba. washegari da safe inna tasa inteesar taje gun mahaifinta su gana da kyau tunda momy ma tace ta yafe, bata yi mata musu ba taje ta samesa a falon Abba, shi kadae ne xaune a falon da yan biyu, ta karasa ta xauna ta gaishesa kanta a kasa, ya amsa yana murmushin jin ddin ganinta, sun dde suna hira da Abban nata tana basa lbri iri iri yawanci duk akan inna har lkcn sllhn azahar yyi yace xae tafi masallaci ta dauki yaranta tayi gun momynta dasu. Washegari da safe aka rada ma twins suna, Hassan aka sa mashi Abubukar Sadeeq, Hussaini kuma aka sa mashi Umar Faruuq, sunan Abbanmu, rago hudu aka yanka masu, kuma ba ayi taron suna ba, su Anty da Anty Nafeesa da wasu kawayen Hajiya ne suka yi aikin naman, kwanan Abbanmu da Anty uku a gidan suka fara shirin komawa india bayan komai ya daidaita, ya ba twin kyautan million daya, inna ta karbe wae xata ajiye masu har su girma, yyi ma inna ma kyauta mai yawa, snn ya mallaka ma inteesar gidansa dake kaduna, Anty Nafeesa ta shiga gyara inteesar don itama xata koma dakinta kmr ynda Abba yace, ranar da Abbanmu da Anty suka wuce ranar Aliyu ya dauki matarsa da yaransa da daddare suka koma gida bayan Abba yyi masu nasiha ssae kan sun xauna lfya, yana rike da yaransa tana biye dashi a baya suka shiga gidan, ya kwantar dasu kan kujera ya rungumeta yace "New life inteesar," murmushi tayi bata ce komai ba ta haura sama, komai na gidan sabo ne, har dakinta ma an canxa mata furnitures, ta fito daga wanka ya shigo dakin rike da twins yana mata wani irin kallo yace "yunwa suke ji dear," ta karbi Hussaini a hannunsa, ya taimaka mata ta hada masu madara tana ba daya, shima yana ba daya. Wani sabuwar rayuwa me cike da tsan tsan so da kaunar juna suka bude a gidan, Aliyu ya xama kmr bawanta gashi bae kaunar yaga ta bata rae nn da nn yake rikicewa, duk yamma sukan shiga garden da twins dinsu su xauna, yana karanto mata diary dinsa tun daga farko, wani guri tayi dariya wani gun kuma tayi kuka, wani kuma taji haushi, abun dae ba'a magana, tunda suka dawo gidan Aliyu bae taba nuna mata yana son kusantarta ba sbda tsoranta, duk da daurewa kawae yake don mugun sha'awarta ke dawainiya da shi. Ko kadan ba ita ke wahala da yaran ba komai shi ke masu, nono kadae ne tsakaninta dasu duk da tasan ba dorewa hkn xae yi ba don dole xae fara aiki, satinsu hudu a gidan ita dae bata ji yyi mata maganar safeena ba kuma bata ganta ba, kasa daurewa tayi suna xaune da daddare ranar ta tambayesa safeena, ba tare da ya kalleta ba yace "Hajiya tasa na bata takardarta," inteesar bata ce komai ba taci gaba da kallonta, karfe sha daya ya dauki twins da suke kira da Sudais da Shuraim, yaje ya kwantar dasu snn ya sauko falo ya xauna gefenta yana kallonta a hankali yace "na lura wahala kawae kike bani a gidan nn inteesar," ta juya ta hararesa tace "ta yaya nake baka wahala," ya dagata sama yace "bari in nuna maki," kan tace komai ya haura da ita sama ya bude dakinsa ya shiga ya kwantar da ita kan gado yana kallonta yana murmushi yace "yau xamuyi 1st nyt dinmu bbyna, Jst assume it to b so. Inteesar ta mike xaune da sauri tace "A'a ni bana sooo" bae ce mata komai ba ya juya ya fita ta bi sa da kallo jikinta yyi sanyi, a nata tunanin ransa ne ya baci, ta dde xaune har lkcn idonta na kan kofa snn ta mike ta shiga bayi a xuciyarta tace ita xata bi sa, wanka ta kuma yi ta wanke bakinta, ta fito ta xauna gaban madubi daure da towel ta gama shafe shafenta na turarrukan da inna da Anty Nafeesa suka bata snn ta ciro wani kayan bacci pink colour mara nauyi mai hannun singlet iya cinya ta saka ta daure gashinta da ribon, tayi still tana kallon kanta gaban madubi tayi kyau ssae komai na jikinta a bayyane yake sae taji kunya ya kamata ta girgixa kai, aa baxata iya fita hka ba, ta bude drawer ta fito da da wani kayan baccin tana kallo ta ji an bude kofa ta juya da sauri tare da sakin kayan hannunta don sae da taji tsoro, singlet ne da short nicker jikinsa yana rike da bakar leda da plate, ya wara dara daran idonsa yace "kai amma amaryar nn tawa bata da kunya" inteesar ta juya da sauri ta durkushe wajen ya karaso gabanta yana mata wani irin kallo ya dagota yana kare mata kallo kunya ya rufeta ta kasa kallonsa yana rike da ita suka dawo tsakiyar dakin ya xaunar da ita kusa da gado yana kallonta snn ya mike ya bude drawer dinta ta bisa da kallo mayafi ya fito da pink colour ya dawo gabanta ya durkusa ya lullubeta da shi har fuskarta, snn ya xauna yana murmushi murya can kasa yace "Assalamu alaikum ma'abociyar kyau da hkuri," bata ce komai ba sae kallonsa take ta cikin mayafi duk jikinta yyi sanyi, a hankali yace "baki amsa sallamata ba cweet wife," a hankali ta amsa masa, yyi murmushi, ya dan bude mayafin yana kallon fuskarta ta sunkuyar da kai da sauri ta kauda kanta, ledar ya bude ya ciro kaxa da hollandia yoghurt ya mike ya dauko cups ya xuba masu drink din ya bude kazar yana kallonta yace "bismillah amaryata," bata ce komai ba ya matso kusa da ita ya daga mayafin ya daura kanta snn ya shiga bata naman, bata yi masu ba ta karba, yasa taci naman ssae shima yaci snn ya dauki drink din ya kai mata baki ta bude a hankali ya shiga bata har sae da ta kauda kanta tace ya isheta snn ya sha nashi, matsar da ledan kaxar yyi da drinks ya dago ta ya xaunar da ita kan gado ya durkusa gabanta a hankali yace "kada Allah ya nuna min ranar da xan bata maki rae ko nayi maki ba dai dai ba inteesar," bata ce komai ba ya mike ya duka dab da fuskarta ta dauke kafafuwarta daga kasa ta daura kan gadon snn ta koma can tsakiyar gadon ta xauna har lkcn mayafi na jikinta, yyi murmushi ya kashe wutan dakin ya hau gadon shima ya xauna kusa da ita yana kallonta kanta a kasa, a hankali ya cire mayafin jikinta ya ajiye ya tsura mata ido ta rufe fuskarta da tafin hannunta, ya jawota jikinsa a hankali yace "i love yhu my inteesar," ta kasa cewa komai ya kwantar da ita a hankali ya shiga yi mata rada a kunne, "kiyi min kuka bbyna, kice min baki so kina tsoro bbyna, ki rikice min bbyna, kisa na rude naji tausayinki amma na kasa kyaleki nayi ta rokanki har na kai ma cimma burina bbyna, i just want 2 imagine yau na fara saninki xan dauki wnn moment din kmr daren farkon mu bbyna, don Allah ki bani hadin kai" bae jira tace komai ba shiga kissin dinta nn da nn jikinta ya dau rawa kmr sabon shiga, bae damu ba don dama hka yake so, ranar taga ta kanta a hannun Aliyu, bae sarara mata ba sae da yaga ta fara kukan gske don ta gaji, duk ya rikice mata ya kankameta yana lallashinta ynda kasan amaryar gske, yyi ta sa mata albarka, ko kulasa bata yi ba taja bargo abunta don bacci take ji, ya mike ya shiga bayi kan ya fito har ta fara bacci ya dagota yana kallon kyakkyawan fuskarta ta bude ido a hankali tana kallonsa yace "kar kiyi bacci bbyna bari na gasa maki jikinki xaki fi jin ddin baccinki," ta galla masa harara tace "ca nayi maka bani da lfya," ya kashe mata ido yace "to nasani ko na ji maki ciwo ne naji kina ta ihu kina kiran inna," sae abun ya bata dariya tace "kaji ka da sharri, ko dae kai ne ke ta ihu ni tsoro ma ka bni," ta fashe da dariya, yyi murmushi yana gyada kai yace "yyi maki kyau, amma ynxu tashi nayi maki wanka kafin kiyi bacci," ta juya tace "ni ka kyaleni ba ynxu xanyi wanka ba bacci nake ji," yace "idan yara suka tashi anjima kiyi ya dasu," ta juya tana kallonsa da mamaki tace "abincin su xan basu mana," ya girgixa kai yace "baxa ki taba min yara da janaba a jikin ki ba," bae jira me xata ce ba ya kinkimeta sae cikin bayi, ya sakata ciki ruwan xafi, ta dan yi ihu a tsorace tace "meye hka ya Aliyu," ya kashe mata ido yace "kin manta ke amarya ce gasa ki xanyi," dariya abun ya bata, ranar a tare suka yi wankan taki bude idonta don mugun kunyarsa take ji, ya daura towel snn ya nadeta da wani towel din ya fita da ita suka xauna gefen gado ya rungume abarsa a hankali yace "i promise 2 love yhu 4 ever my inteesar," kasa ce masa komai tayi kanta na kirjinsa. Bayan shekara biyu inteesar ce tsaye kitchen tana girka ma su Sudais indomie wajajen karfe tara, Aliyu na sama da yake ranar lahadi ce, twins kuwa na balcony suna build din castle da bricks din wasan su sae surutu suke da turanci duk sun cika gidan da hayaniya, yaran sun girma ssae kyawawa dasu kmr yaran larabawa komai nasu abun sha'awa ne, gasu da shegen wayo kmr ba yaran shekara uku ba, daurewa kawae inteesar take don tana dauke da karamin cikin da take ta boye ma Aliyu, shi kam kallonta kawae yake sae ma take basa dariya bata san ya riga ta sanin abunsa ba, tsit taji bata sake jin hayaniyarsu a balconyn ba, ta danyi murmushi ta leko falo don tasan baxae wuce Aliyu ne ya sauko suka yi shiru ba don baya toleratin noise makin dinsu discipline dinsu yake ssae,, bata ga Aliyu a idan tayi tunanin xata gansa ba wato bakin kofar falo, don hka ta karasa balconyn da sauri taga ko sun fita xuwa garden ne, safeena ta gani durkushe gabansu tana kallonsu su ma sun yi shiru suna kallonta, Sudais yace "yhu re interruptin our play" Safeena tayi murmushi a sanyaye tace "am srry neva meant 2, where is yhur mom?" Shuraim ya juya da sauri xae je kiranta ya ci karo da ita bakin kofa, yace "Anty we have a stranger in here," Safeena ta mike tsaye tana kallon inteesar a hankali tace "ina kwana," inteesar ta kasa cewa komai ta dauke kanta gabanta na faduwa, hawaye taji ya cika idonta ganin ynda Safeena ta koma kmr ba ita ba, daga bayan ta taji Aliyu nacewa "bbyna baki gama hada kayan ba fa, ko kin gaji ne," shiru yyi sakamakon safeena da ya gani tsaye, yace "wacece wnn kuma bby," don har ga Allah bae ganeta ba, a hankali safeenar tace "safeena ce Aliyu," Aliyu ya hade rae yace "wat, me ya kawo ki nn," ta goge hawayen dake bin kuncinta tace "kayi hkuri gun Inteesar da yara na xo," ya daka mata wani mugun tsawa ya shiga kwala ma mai gadi kira, da sauri inteesar ta juya tana kallonsa tace "A'a Dear" wani mugun kallo yyi mata yace "kwashe min yarana ku wuce ciki," inteesar bata tanka sa ba ta karasa waje tana kallon safeena tace "mu shiga," safeena ta dan yi murmushi ta bita suka shiga falon, ya kwashe yaransa suka wuce sama ya bar su nn falo, ruwa da lemo ta kawo mata, tasha ruwa kawae snn tace "naxo ne na nemi gafaranki Inteesar kiyi hkuri ki yafe min ko Allah xae sa na dace a rayuwa," a hankali inteesar tace "ni bakiyi min komai ba Anty," safeena ta mike tana goge hawayen dake bin kuncinta tace "to shknn ngd Inteesar xan tafi, amma ki taya ni rokan Aliyu shima ya samu guri a xuciyarsa ya yafe min, nasan hakkinku ne ke bibiyata da uwata don ummata na can kwance yau fiye da shekara daya knn tana fama da ciwon shanyewar barin jiki," inteesar ta kasa cewa komai sae hawaye, safeena ta dada yi mata godya tana hawaye ta juya tace xata tafi, da kyar inteesar tace ta jira ta, snn ta haura sama, yana xaune Sudais da Shuraim na kasa gabansa da Al-qurani, suna karanto masa suratul Naba'a gwanin sha'awa, inteesar ta karasa kusa da shi ta xauna jikinta a sanyaye ta kwantar da kanta kan nasa tace "Dear don Allah kayi min favour daya," ba tare da ya kalleta ba yace na me? Ta dan yi shiru snn tace "ka samu safeenah kace ka yafe mata snn don Allah badan ni ba ka dan bata wani abu tunda Allah ya hore maka kaga halin da take ciki," juyawa yyi ransa a bace da shirin yi mata masifa yaga hawaye a fuskarta ko kadan baya son ganin hawayen inteesar ya rungumeta a rikice yace "kuka kuma bbyna me nayi maki, shknn shknn, ba sae kinyi kuka ba, naji kome kika ce nayi shi xanyi bbyna," ya mike ya dauko check ya rubuta million daya, ya mika mata, yace gashi ki kai mata, ta girgixa masa kai tace, aa ka bata da kanka kace ka yafe mata, kasa ce mata komai yyi daga karshe yace yaji suka fita a tare tana rike dasu sudais, sudais ya mika ma ya ya kai mata, snn yace "Allah ya yafe mana ga baki daya," durkusawa tayi ta karbi abinda sudais ke mika mata tayi murmushi hawaye na bin kuncinta tace "ngd inteesar Allah ya raya maku yaranku ya albarkacesu, ya kuma sa mu cika da imani," ta mike ba tare da ta kallesu ba ta fita daga gidan, kuka ssae inteesar ke yi Aliyu ya kama hannunta suka wuce sama, da kyar ya lallabata tayi shiru, snn ya taimaka mata suka gama shirya kayansu don ranar da yamma xasu koma lagos, karfe goma suka shirya gaba daya da yaran xasu je gida suyi masu sallama, suna shiga gidan Sudais da Shuraim suka yi bangaren inna da gudu suna rige rige suna kwala mata kira "old woman, old woman, we re here" don hka suke kiranta kmr ynda Aliyu yace masu wae sunanta knn old woman, Aliyu ya juya yana kallon inteesar yyi dariya yace "ko dae mu tafi da old woman din nn lgs ne," da sauri inteesar tace "don Allah yayana," yyi dariya ssae yace "ba ruwana taje ta hade da tsofaffin yarbawa halinta yafi hka mu shiga uku," inteesar ta hade rae tace "to a ina xa ta gansu," yana dariya yace "masallaci mana idan tace xa ta tunda bata rabo da xuwa," bae jira me xata ce ba ya kama hannunta suka yi bangaren momy suje su gaisheta ____Inteesar____2*19 . Khaleesat Haiydar . ... Sun dde xaune falon momy, don umma da Hajiya ma na ciki, suna ta lissafin abubuwan da xa a siya don bikin su Khadija da Rahma ya kusa, Kursum kam tayi aure watanni shidda da suka wuce tareaka yi da na Haisam da Maryam din Anty Nafeesa, baka taba cewa abu ya taba hada su Hajiya da momy a baya, ynxu kowa ya rike girmansa bbu abinda ke tsakaninsu sae mutunta juna da kyautata ma juna, gidan Baba Bukar ya xama abun sha'awa, har lkcn momy bata wani sake da Aliyu ba duk da harga Allah komai ya wuce a wajenta kawae dae ta kasa sakewa dashi ne kmr ynda tayi da Haisam, karfe sha daya inteesar da Aliyu suka yi bangaren inna don Abba baya nn ya tafi daurin aure, yana rike da hannunta, ta jingina jikinsa suna tafiya tace"yayana kace xanje gun Abbana kafin karshen shekaran nn fa ina missin dinsa wllh," Aliyu yace "kar ki damu xaki je kanwata," bata sake ce masa komai ba har suka isa falon inna,tana xaune ilham din Zainab na kusa da ita sae jarabata take mata yarinyar kyakkyawa fara kmr babanta sae kallonta take, inteesar ta rungumeta tace "ilee bby ina mamarki," inna tace"ae ni ta fita ta bar ni da jaraba sae kuka take min kmr ina yaga namanta shegiya mummunan yarinya kawae," Inteesar tayi dariya tace "sae dae kece mummuna inna, kiga yarinya kyakkyawa kice mata mummuna," inteesar ta gaisheta ta xauna, inna tace "lahhh ha ila, ynxu wani cikin kika bari ya kuma maki inteesar bayan ga wa innan jarababbun yara kmr beraye masu xagin mutane da wani shegen yare can baki gama dasu ba, ya xakiyi da wnn wahala" Aliyu yyi dariya yana kallon inna yace "na isa ne shiyasa nayi mata wani cikin, ina boyz dina?" inna tace "ina xan iya jaraban gantalallun yaran nnna koresu wllh, saura kadan wnn me rabgajejen bakin ya karyani" inteesar ta dinga dariya Aliyu yace "lallai yaran nawa kika kora inna su da gidansu," bae jira me xata ce ba ya fita ya gansu suna tahowa da Haisam shima da alamar shigowarsa gidan knn, da gudu suka karaso suna kallonsa suka ce "daddy where have yhu bein we've bein lookn 4 yhu since, dat old woman is so mean she sent us out," dariya Haisam ya dinga yi Aliyu ya kama hannunsu yana dariya suka shiga falon yace"jump on her nd fight her," da gudu suka yi tsalle suka haye kanta suna mata busha busha, ta dinga ihu tana cewa "don ubanku ku sauka kaina kar ku karya ni jarababbun yara," Aliyu ya xauna gefenta yace "ae sae sun karya ki yau xamu bar gidan nn, ni da nake cewa xan bar maki su a hka xan barsu kina xagan min yara kina koransu" da sauri inna tace "lah wllh baxan sake ba don Allah ka bar min su Aliyu," Aliyu yyi dariya yace "na bar maki yarana ki lalata su kmr ynda kika lalatani, kodayake ma ina kika ga karfin rikesu bare ki lalata su" inna ta marairaice fuska tace "wllh baxan lalatasu ba Aliyu kai ma tsautayi ne yasa ka lalace don Allah ka bani su," dariya inteesar ke yi tana cewa "ni dae ya Aliyu don Allah ka dauke su kar su karya min inna ta," Aliyu ya jawota ta fado kansa, ya rungumeta, ya rungume inna da dayan hannunsa ya ciro wayarsa yace "inna yi dariya mu dauki hoto," inna ta washe baki ta rungumo su sudais dake dariyan su ma ya kashe masu hoto gaba daya, Haisam dake tsaye bakin kofa yana dariya yace "bari na dauke ku da kyau," ya karbi wayar ya shiga daukansu hotuna gaba dayansu har da ilham din Faruuq, inna sae kyalkyale dariya take rungume da jikokinta da tattaba kunne sae cewa take "Allah yyi maku Albarka," Hmmmm INTEEESAAR. Tammat bi hamdillah . Jinjina ta musamman ga marubuciyar wannan littafi . Khaleesat haidar . Allah ya Kara basira da daukaka . Amadadin ni kaina da kuma sauran admins dinmu muna Mika muku sakon gaisuwa dakuma jinjina bisa goyon baya dakuma karfafa guiwa da muke samu daga wajenku . Naso ace Na ambaci sunanenku gaba daya amma hakan bazai yiwuba domin kuwa yawanku yakai yawa sosai Muna godiya ga dukkaninku baki daya . Alhamdulilah. Naji dadin gama wanna aikin da kibani . By Sabiu Adam bena