IBTISSAM   ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee     09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____1 Juyowa yayi Daidai saitin sauban da ya furta “ Besty “ a razane a karo na biyu da aka ‘kasa sakin wani harbin, a d’an firgice Bobo ya kwala kiran sunan Big Boss Sabida harbi biyun da ya samu lokaci d’aya , cikin karaji Big Boss ya furta “ kafutar da su daga wajan nan “ Bobo zai ‘kara magana Big Boss ya daka masa tsawa , cikin sauri Bobo ya d’auki Little da ya sume sabida harbin Big Boss da akai , Daidai lokacin da yaran Big Boss suka shigo gabaki d’aya suka zagaye wajan, sai a lokacin ‘karan bindigan ya tsaya , cikin ‘kan’kanin lokacin Jami’an Nigeria suma  suka cika wajan kowa ka gani da makamansa a hannu. Su Victor sun ci nasarar kama mutane biyar masu sanye da ba’ka’ken Kaya , gashi gabaki d’aya ko wannan su face d’insa a kulle yake , hular fuskarsu Victor ya cire musu take a wajan fuskokinsu suka fito sosai , wuyan d’aya daga cikin su Victor ya sha’ke kamar zai cire masa ma’kogaro kafun ya furta “ waya turo ku?….” Be ‘Karasa ba gabaki d’ayan su , suka soma rirri’ke wuyan su cikin ‘kan’kani lokaci  d’aya wani ba’kin Abu ya fara fito musu ta baki da ta hancin ba kyan gani, ganin yadda Idanuwan su ke canza kala yasa Victor janbaya kad’an, duk cikin su babu Wanda ya sake mintuna a wajan suka fad’i barai gawar su gabaki d’aya tayi ba’ki.  Jinin da sauban yaga ya ‘ki tsayawa a jikin Big Boss yasa yayi ‘ko’karin matsowa inda yake , a hankali cikin taushin murya sauban ya furta “ you’re bleeding “ ya ‘karasa yana ‘ko’karin ta’ba Big Boss . Da hannu d’aya Big Boss yasa ya turesa har yana ‘ko’karin fad’uwa. Babu wanda ya kalla a Wajan ya juya zai fara tafiya , kyakkyawan farin mutumin nan yayi saurin ambatan sunan sa “ Omar faro…oq !” Muryarshi har rawa take sabida yadda yake jin jikinsa. Ko uffan Big Boss be tanka masa ba ya soma tafiyar sa , akaro na biyu sauban ya ‘karaso Inda yake “ you’re bleeding fa ! Just this once ka bari ko treatment d’in ciwan Kane ayi maka “, cikin tsanin ‘bacin rai Big Boss ya juyo a zuciye lokaci d’aya ya cire p_cap d’in kansa , yadda idanuwansa sukai mugun ja , ga jijiyoyin wuyansa da suka fito rud’u rud’u ne ya saka sauban Jan baya kad’an.      Sojojin Nigeria kuwa tsantsan mamaki ne ya kama su , cikin Sauri kuma suka sunkuyar da kansu ‘kasa ganin irin kallan da su Victor suke bunsu dashi, cikin kausassiyar murya da ‘bacin rai Big Boss ya furta “ kai kuma wanene? How dare you talk about my life ?”kasa bashi amsa sauban yayi sai kallansa da yake kawai sabida gabaki d’aya bakin sa yayi masa nauyi, ‘karamun tsaki Big Boss yaja ya juya ya soma tafiyar sa “ OMAR FAROOQ MOHAM…” yanzu kam a fusace Big Boss ya juyo tun kafun mutumin ya ‘karasa kiran sunan sa , cikin zafin zuciya ya kalli mutumin iho cikin ido “ Saunawa zance maka karka ‘kara anbatan sunana ? Huh just stay away from me kafun na canza ra’ayi”, da sauri Sojojin Nigeria suka d’aga makaman su ganin yadda Big Boss yake wa shugaban su magana , tun kafin su harba kunama suna sojojin Big Boss suka saka harbi a sama tare da kewaye ko ina na Wajan suka saka wa su sauban binduga aka .  Guntun murmushi mutumin yayi kafin yayi musu alama da su ajje bindugunsu , hakan ne kuwa ya faru amma har lokacin su Victor basu ajje bindigun da suka d’aga ba , cikin raunin zuciya mutumin ya furta “ you can go ! Ka tafi kawai “ ya ‘karasa yana ta’ba saitin heart d’insa da yake ji kamar zai fitowa waje a tsage , da Sauri sauban ya ‘karaso wajan sa “ it’s okay Abbu , ka kwantar da hankalinka kaga baka dad’e da fitowa daga surgery ba , just calm down please “. d’an girgiza kansa mutumin yayi hannunsa dafe da zuciyar sa , babu abunda yake sai kallan Big Boss da yake ‘ko’karin juyawa hannun sa duk Jini sabida harbin da akai masa amma ko kusa mutum bazai ce ga condition d’in da yake ciki ba. Wayar da Victor ya mi’ko masane ya kuma dakatar dashi , tun kafin Big Boss yayi magana Victor ya furta “ Little !” Kallan da Big Boss ya jefa masa ne ya furta abunda yake tsoran furtawa “ he was shocked harbin da akai maka , I think his situa…..” dakatar Dashi Big Boss yayi face d’insa gabaki d’aya ba annuri “ yana ina ?” Cikin Sauri Victor ya furta “ The president house” Let’s go “ cewar Big Boss , sauban zaiyi magana mutumin yayi saurin dam’ke masa hannu yana girgiza masa kai , gabaki d’aya sojojin Big Boss suka bar wajan , suna fitowa wajan airport d’in wasu manya manya mota ne ba’ka’ke a wajan ,da tun d’azu suke jiran fitowar Big Boss , farar Lamborghini ciki Victor ya bud’e masa kafun ra gowar sojojin su Shiga cikin mota , yau har da wani soja da ke sanye da ba’ka’ken Kaya , hannu sa d’aya kuma wani ‘karamin box ne , tun a cikin motar sojan nan ya cirewa Big Boss bullet d’in da aka harbeshi dasu , sosai yayi masa treatment d’in wajan tare da saka amsa new white bandage a wajan. Bud’e gyawawan idanuwansa Big Boss yayi da sukayi mugun ja , ga jijiyon jikinsa ta ko ina ta fito gashin kansa sosai suka sakko masa a bayansa . Wani ‘karamun box Victor ya mi’kamasa , sojan gefen sane ya bud’e box d’in tare da ciwo wani white shirt fara tass da ita , Daidai lokaci da Big Boss ya cire ba’kar rigar jikinsa , yana gama wasa ya ‘kara lumshe eyes d’insa tare da crossing legs d’insa .   Direct motocin su IKOYI suka nufa dake cikin Garin Lagos , tunda Suka soma tafiya duk inda zasu wuce zasu tarar da ‘yan sanda a wajan, gabaki d’aya an bud’e musu hanya babu motocin da suke wucewa Sabida yadda dare yayi , ga securities da aka zuba ta ko ina . A haka motocin Big Boss ya ‘karaso wani Babban ginin da tundaga farkon layin yake d’auke da tsauraran tsaya , ko ina Suka wuce sojojin sai sun sara musu , babban gate d’in gidan aka bud’e musu batare da wani jinkiri ba , haka suka cigaba da ratsa wa har suka shigo gate 4 kafin su ‘karaso ainahin main gate d’in da ya fi ko ina lafı yar securities. ‘Daya daga cikin sojojin wajan ne yayi musu jagora zuwa cikin gidan ta cikin  d’aya daga cikin motocin wajan, sosai harabar gidan ya ‘kawatu ga iska me shegen dad’i da take ratsa ko ina , ga part part sosai a cikin gidan . A haka motocin su suka dunga ratsa wa har zuwan wani babban building da yafi ko wanne tsaho da ‘kayatuwa a gabaki d’aya part d’in, sai wata yar ‘karamar tutar da Nigeria da duk Wanda yashigo sai ya ganta .  cikin sauri Anthony ya bud’ewa Big boss ‘kofa ya fito, a yanzu ya mayar da black p_cap d’insa shiyasa ko fuskarsa ba’a gani,kai tsaye cikin building d’in suka nufa ragowar sojojin su suka mara musu baya duk da kasancewar dare ne amma ko ina na cikin gidan akwai hasken fitula sai kace rana .   Yana shiga cikin falourn da ko kallo be ishe saba ya tarar da uncle a tsaye sai faman zirga zirga yake shi kad’ai, tare dashi kuma wasu manyan mutanene da suma Hutu da kwanciyar hankali ya gama bayyana a jikinsu . Big Boss na shigowa suma suka mi’ke gabaki d’ayan su , ko wannan su fuskokin su ya nuna tsananin shock da mamakin wanda basu ta’ba tsan mani ko gani ba , duk cikin su babu wanda Big Boss ya kalla sai uncle da ya nufo sa shima jikinsa duk yayi sanyi.”Little ?” Cewar Big Boss yana binsa da kallo ta ‘kasan ido duk da p_cap d’in da ya kare masa idanuwa . ‘Daya daga cikin mutanan d’azu ne yayi ‘karfin halin furta “ Follow me “, kallan Big Boss uncle yayi kafin ya furta “ lets go , zasu nuna maka inda Little yake “, kansa kawai Big Boss yayi knodding , mutanan suna gaba uncle da Big Boss suna baya , sai Victor da anthony da suka bigo su baya , ganin elevator d’in bazai isa har ragowar sojijin Big Boss ba d’aya daga cikin su ya furta “ Floor 3” da haka ya nuna musu wani steps da hannunsa . A elevator ma floor 3 ya danna , cikin mintuna da be wuce Biyu ba  suka shiga wani Babban falourn da ya fi na d’azu had’uwa da ‘kayatuwa , Babu kowa acikin falourn sai Bobo da wasu manyan mutane suma maza guda biyu , shigowar Big Boss ne ya saka gabaki d’aya suka mi’ke tsaye suma suna binsa da kallo cikin da tsantsan mamakin da ya kasa ‘boyuwa akan fuskokinsu . Kallan Bobo da yayi folding hannun sa yayi , kamar wanda aka sa dole ya furta “Suna ina ?” Yasan wa yake nufi shiyasa Bobo ya nuna masa wani door dake facing d’insa, kanshi tsaye Big Boss ya nufi  cikin d’akin. A kwance ya tarar da little cikin ‘kayataccen kan gado na alfarma, ga prince dake zaune kusa dashi yana bin fuskar sa da kallo, yana ganin shigowar Big Boss ‘kirjinsa ya buga da ‘karfi, cikin sauri ya matsawa Big Boss hanya yana sunkuyar da kansa ‘kasa . Shima Big Boss d’in ko kallansa be yi ba , duk da ciwan dake jikinsa haka ya sa’bo Little ya fito dashi prince kuma na biye dashi. Kallan yadda ya had’e face d’insa Bobo yayi shima yana kawar da kansa gefe gabaki d’aya an rasa wanda zai iya masa magana a cikin mutanan wajan, ganin yadda uncle ya tsaya yana binsa da kallo yasa Big Boss ya ‘kara tsuke face d’insa yana kawar da kanshi gefe. Motsin da Little yayi ne yasa ya d’ago da kansa a hankali Little ya furta “ Yaya !” Shiru Big Boss yayi masa sai sauke shi da yayi yana nufar hanyar barin falourn , Little da prince ma cikin sauri suka biyo shi har little yana ri’ke masa hannu, tun kafun Bobo ya matsa a inda yake aka bud’e Elevator d’in da zasu shiga , Sauban ne ri’ke da hannun mutumin d’azu sai wasu maza guda uku da kana ganin su suma zaka ga kwanciyar hankali a tattare dasu, cikin tsananin ‘bacin rai Big Boss ya taune lips d’insa yana ‘ko’karin kauce hanyar mutumin ya ri’ke hannun sa , rai a ‘bace Big Boss ya fusge hannun sa , har saida sauban ya ri’ke mutumin ganin yana ‘ko’karin fad’uwa cikin sanyin murya mutumin ya furta.” Na ro’ke ba danni ba , ka ha’kura da tafiyar nan kafun gari ya waye ,” just this night kabeer , nasan kai zaka iya masa , Dan Allah “ shiru uncle yayi shima yana kallan mutumin da bazai ta’ba mantawa dashi a rayuwar saba , koda ace yana cikin magagin bacci aka anbaci sunan Dr Mohammed Taufeeq Mai Dala zai shaida ko wanene,sunkuyar da kansa da yayi ne ya saka mutumin sakin murmushi da yafi kuka ciwo ,” kai ma bazaka iya bako?”, yanzu ma lips dinsa Big Boss ya taune kafun ya jiyo cikin ‘bacin rai yana kallan su prince , ganin reaction dinsa sukayi saurin matsowa kusa dashi suna mamakin mutumin da yake pleading Big Boss . “Bamu cancanci yafiyar kaba , amma Dan Allah, dan Annabi  for his condition ko kwana ne ka bari suyi…” be kai ga rasa maganar saba Big Boss ya sha’ko wuyansa , a firgice Bobo ya karaso wajan ganin yanayin Big Boss “ Bana bu’katar sanin abunda zanyi da wanda zan bari, who the hell do you think you are “, idanuwansa gabaki d’aya sunyi ja hatta p_cap din jikinsa sai da ta fad’i, ga ciwan sa da akai masa bandage d’insa ya soma jini sabida yadda ya buge ciwan, har yanzu hannun sa na sha’ke da wuyan Suban da ya kasa koda kwakkwaran motsine , cikin taushin murya Bobo da uncle suke furta “ calm down! Big Boss please calm down ka kwantar da hankalin ka , yanzun nan zamu tafi ! Just cool down please “, hankad’asa Big Boss yayi lokacin da sauban ya soma Ware idanuwansa , dan ba ‘karamun sha’ka Big Boss yayi masa ba , cikin sauri Bobo ya mi’ke ganin yadda Big Boss yake ‘ko’karin ficewa daga hayyacinsa , gefe guda kuwa little da prince da suka  tayar da hankalinsu, shima mutumin d’azu neman silalewa yayi ‘kasa aka zaunar dashi har yanzu hannunsa ri’ke da saitin zuciyar sa. Cikin sauri Bobo ya zura hannunsa cikin aljihun Big Boss , wata allura ya d’auko cikin sauri ya had’ata tare da tsirawa Big Boss a hannunsa , d’ago da idanuwansa Big Boss yayi yana bun Bobo da wani irin mugun kallo, cikin mintunan da bazu wuce 1  ba Big Boss ya saki hannunsa akan wuyan Sauban da ya soma shure shuren mutuwa sabida irin sha’kar da Big Boss yayi masa. Ganin yadda yake lumshe eyes dinsa Bobo yayi saurin ri’ko masa hannu tare da zaunar dashi kan d’aya daga cikin kujerun wajan .      Lumshe eyes d’insa Big Boss ya ‘karayi , cikin sauri Bobo ya d’auko wasu ruwa da yagani , murfinsu kawai ya bud’e ya soma tuttulawa  Big Boss a kansa gabaki d’aya.  har lokacin Big Boss yana zaune kan kujeran kanshi a sunkuye,Little kamar zaiyi kuka ya matso inda Big boss yake , akan gwiwowinsa yayi kneeling shima prince cikin sauri ya matso kusa da Little yayi kneeling “ We’re very sorry yaya, ba munyi haka dan mu ‘bata maka rai ba, we just missed our Lil, please karkayi fushi damu yaya”, cewar Prince da ya sunkuyar da kansa , a tsorace little ya ri’ke hannun Big Boss yana murzawa a hankali “ I’m sorry yaya , lefi nane babu yaya Prince a ciki , just punish me alone amma babu lefin yaya prince kaji dan Allah”, yanzu ma shiru Big Boss yayi musu har yanzu kansa a sunkuye yake,kallan su kawai mutanan falourn suke , gabaki d’ayan su anrasa Wanda zai iya bud’e bakin sa yayi magana hatta Dr Mohammed dake dafe da saitin zuciyarsa kasa magana yayi ga wasu irin kwalla da suka tarar masa cikin ido gabaki d’aya ya kasa kallan su Bobo musamman yanzu zantukan su Little da ya ‘kara karya Musa zuciya . Kusan tsawan mintuna 5 suna du’ke a Wajan Big Boss ya tashi, Little xai sake magana Big boss yayi masa wani irin mugun kallo, babu Wanda ya sake kalla a cikin mutanan falourn ya nufi elevator , ragowar sojojin ma gabaki d’aya sai suka mara masa baya , kansa Bobo ya dafe Sabida yadda yaji kansa na mugun sara masa baya ‘Kaunar irin shurin Big Boss haka , ga allurar da yayi amsa sai tayi 10 hours a jikinsa tukunna zata sake shi . “ Yaya bobo we’re sorry please “, ya fad’a yana ri’kewa Bobo hannu, shima Bobon zame hannunsa yayi yabi bayan Big Boss cikin sauri.       da Sauri Little ya karasa wajan uncle. “ uncle fushi suke dani duka harda yaya bobo , I promise bazan sake ba, please ka basu ha’kuri “,ganin yadda yake shirin yin kuka ne uncle yayi hugging d’insa “ it’s okay ! Ransune a ‘bace but you have me , zamu basa ha’kuri, just karka tayar da hankalin ka , okay”, kansa little ya jinjina masa, ko kusa babu Wanda ya mayar da kallansa kan su sauban shida little, hannun su uncle yaja zuwa d’akin da aka kwantar da little d’azu suna wucewa Sauban yayi saurin ‘karasowa wajan mutumin da ya kira da Abbu “ Abbu please nace kakwantar da hankali, na tabbata zuwa safiya Nani idan taji labarin zuwan su ko me zatayi sai tayi sabida ta Hanasu komawa and kuma na riga na turawa SITTI da DIIDII  sa’ko any moment from now nasan suna cikin jirgi.”       “ thanks dear , yaka mata kowa ya shirya kafin a tafi masallaci,”.okay kawai sauban yace masa , lokacin da wasu daga cikin mazan da suka zodashi suka temaka masa zuwa  d’akin sa , Dan building d’insa ya sa akai su little d’azu .           “ who’s that man ? And Menene relationship d’insa da su yaya “ da sauri uncle ya nuna musu time “ ku ajje komai a gefe time na tafiya banasan wani tanbayar please “, cikin ‘kan’kanin lokaci  suka  shirya cikin wasu ‘kananan kaya , Allah ya temake su gabaki d’aya antaho musu da trolley d’insu shiyasa basu sha wani wahala ba . Da za’a je masallaci ma gabaki d’aya duk yadda Dr Mohammed yaso ko magana ne ya shiga tsakaninsu dasu little hakan be samu ba , musamman little da ya ri’ke hannun uncle babu Wanda ya kula a cikinsu, gwanda prince da gaisuwa ta had’asu daga nan babu abunda ya shiga tsakaninsu ,burin su kawai suga Yaya Big Boss d’insu da Yaya Boss.       Ana idar da sallah phone d’insa little ya d’auka yana ‘ko’karin gidan Big Boss amma gabaki d’aya number sa baya shiga, cike da damuwa yayi dialing number Bobo, shima still wayansa baya shiga , gabaki d’ayan su damuwa ne ya fito musu akan face d’insu babu me tunanin bacci ko hutawa a cikinsu. Inda little yake tsaye Sauban ya ‘karasa kafin ya mi’ka masa hannunsa guda d’aya “ Heyyy Little “ shiru little yayi masa sai kuma ya furta “ Hi too “ , d’an murmushi Sauban ya saki sabida jin reply d’insa , “ what’s your name ?” ‘Dan tsuke face d’insa little yayi kad’an kafun ya furta “ Adeel “, and your brother ? “ kallan prince little yayi kafin ya furta “ Yaya Ameer “, cikin barkwanci Sauban ya furta “ wow sunayenku masu dad’i ne sosai , ni baka tanbayeni ba but bari nafad’a maka sunana Sauban,” yana cewa sauban prince da little suka had’a ido cikin sauri little ya kalli hannun sa , diamond bracelet d’in da yagani ne yasa yayi saurin Jan baya “ stay away from us plx “ , zai juya sauban ya furta “ why ?” Because bamasan duk Wanda yaya bayaso “ cewar prince . Shiru sauban yayi Sabida jin abinda prince yake , a hankali ya saki ajiyar zuciya kafun ya furta “Your uncle is waiting for you inside “, d’an kallansa kawai little yayi ganin ya soma tafiya suma suka bi bayansa amma suna yin nesa nesa dashi. Suna shiga cikin falourn wata farar kyakkyawar mata ta mi’ke tsaye tana kallan su Little kafun ta kalli Dr Mohammed, hannun ta har rawa yake wajan furta “ ya..ya sune ?dagaske sud’in ne ko wasa kake mun ?” Kansa kawai Dr Mohammed yake jinjina mata shima bakinsa ya kasa bud’uwa , a hankali ta ‘karaso wajan su tare da hugging d’in little ,” oh my god ! Allah ya cika mun burina yau , I saw them ?” Sai kuma ta kalli prince shima ganin yadda suke bunta da kallo cike da mamaki, “ My children! Where’s Bobo da Habibi?” Shiru sukai mata tsakanin Little da prince babu Wanda ya tanka mata, Dr Mohammad ne ya ‘karaso Inda suke yana ‘ko’karin ri’ke hannun su Little yayi saurin ja baya , shima prince cikin sauri ya d’auke hannunsa . Kallansu Dr Mohammed yayi kafun ya d’an ja baya kad’an shima ganin basa bu’katar sa a wajan , d’aya daga cikin matan da tun da taga su little take ya tsina fuskarta cike da izza musamman yadda kyansu ya fi rud’ata. Cike da yanga ta furta “ kunsan ko wanene wannan d’in kuwa gwanda ku..” ya isa haka please! “ cewar Nanni da ta d’an had’e face “ kar na sake ji kinyi magana a wajan nan , karki manta ko suwane ne a gabanki”, ‘Dan murmushi Dr Mohammed yayi duk da face d’insa be nuna ‘bacin rai ba , amma kausashen maganar sa yasa kowa yashi ga cikin taitayinsa , “ ki kula Rabi’atu! “ hura hanci wacce aka kira da Rabi’atu tayi kafin ta furta “ Tuba nake your excellency “ kan d’aya daga cikin cushion chairs d’in falourn Dr Mohammed ya zauna tare da crossing legs dinsa , yadda suka ga ya sosa girar sa guda d’aya ne ya basu mamaki sai suke ganin kamar Big Boss ne a wajan “ Yarana kuna jin yunwa ?” Cewar uncle da yake d’an sakar musu murmushi. A maimakon su amsa masa kamar yadda ya bu’kata sai hannu da prince ya sa yana d’an nunnu nasu “ su wanene wad’an nan uncle ? Why are they behaving so strange “ guntun hawayen ta Nanni tayi saurin sharewa kafun ta ‘kara sakin wani murmushi “ karku damu ni dakaina zan sanar daku komai,look!” Ta ‘Karasa tana nuna musu Dr mohammed dake zaune “ He’s the head of the family and ni kuma sister din sace NANNI and yanzu safiya ce shiyasa ragowar family basu fito ba m, hope zaku zauna damu for a day ?”  “No” cewar prince “ thank you for the help but we dont need any of you “ ya ‘karasa yana kallan uncle “ uncle you’re to strange now ! Please lets go back home , yaya su dawo mu tafi Kawai please nasan duk inda Lil take zasu nemota no matter how“, at least have your breakfast “ da mamaki little ya kalli uncle da yayi magana “ uncle kasan wannan ya sa’ba dokar yaya big boss and now kai da kanka kake cewa muyi breakfast anan ? Idan suka kashe mufa “, da sauri Nanni ta furta “Babu Wanda zai kashe ku da yar dar Allah just trust me this once okay ?”d’an shiru little yayi yana binta da kallo kafun ya d’an gyad’a mata kai “ you look more nicer , but just this once and don’t tell Yaya Big Boss “ da Sauri ta gyada masa kai itama “ bazan fad’a masa ba , ga breakfast d’in kucan har an muku please muje ku zauna “, hannun little ta ri’ke sannan ta koma d’ayan side d’in ta ri’ke hannun prince har zuwa dinning d’in da aka cika musu shi da break fast, da kanta Nanni tayi serving d’insu, zata basu abaki prince ya girgiza mata kai “ No it’s okay thank you ! But we’re not used to those kind of food “ why? Cewar Nanni, ba tare da wani damuwa ba prince ya furta “ Bama cin abincin Nigeria but we’re hungry zamu kwada muga Ko zamu iya ci “, uhm Kawai tace musu tare da zama a d’aya daga cikin kujerar dinning d’in tana ‘kara bin fuskokinsu da kallo , lokaci zuwa lokaci murmushi na su’buce mata , kamar sun ga wani abun tsoron prince ya kai abincin bakinsa , a hankali ya soma fauna wa , kafun ya kalli little “ it’s good little zaka iya ci now “ da haka shima little yayi testing food d’in, sai da yayi almost 3 spoon sannan ya d’an kalli Nanni da take faman kallansu har yanzu “ thank you for the food ! Duk lokacin da kika zo America we will also serve you like this “, ba’a magana idan ana cin abinci fa , cewar Nanni , da kansu ka amsa mata yanxu ma , “ you’re right Yaya sun hanamu” da haka suka cigaba da cin abinci hankali kwance amma suna yi suna duba time gudun kar su Big boss su shigo su same su suna cin abinci haka .      Suna fitowa daga Wajan dinning gabaki d’aya kowa da kowa ya bar falourn Sabida bin uwar nin Dr da yace kowa ya koma part d’insa , mutane 3 ne Kawai sukai saura a cikin falour daga His Excellency , uncle , sai Sauban da har yanzu ya kasa zama . A d’aya daga cikin kujerun falourn suka zauna suna kallan yadda Dr yake binsu da kallo d’aya bayan d’aya , almost mintuna biyar suna zaune a Wajan kafun His excellency ya katse shirun ta hanyar kallan Uncle “ Kabeer ! Wannan Boy d’in shine jaririn nan ko?” Kansa uncle ya gingina kafin ya furta “ shine” shiru His excellency yayi kafun ya kalli prince “ and wannan Ameer ne right ?” Yanxu ma amsa masa da eh kawai uncle yayi , murya cike da rauni His excellency ya furta “ sunyi saurin girma sosai like there brothers ,What’s your name ?” a hankali Little ya furta “ ADEEL” kanshi Dr ya girgiza masa , “ I mean your full name !” Kai tsaye little ya furta “ ADEEL MOHAMMAD AL_TAUGEEQ” lokaci d’aya murmushi ya su’bucewa fuskar Dr hatta Nanni da taji sunan da ya fad’a sai da ta saki ajiyar zuciya , sauban kuwa murmushi kawai yayi . “ you guys have a wonderful name ,ya kamata ku huta kafin yayan ku qdawo ko ?” ,    “ No ! Zamu jira su, we can’t wait”, d’an shiru Dr yayi , NANNI zatayi magana ya hanata ta ido, babu Wanda ya sake magana a cikin su sai binsu kawai suke da kallo .  9:10am mutanan gidan su ka fara hallara cikin babban falourn His Excellency, duk Wanda ya shigo sai ya kalli prince da little da Suke gabaki d’aya sun d’auke eyes d’insu akan su sai junan su da suke wa magana kawai . Wasu manyan matane suka soma shigowa cikin falourn , ko wacce cikin tsadaddun kaya ga wani irin adon gwal da suka sha , ko waccen su da ta shigo da irin kallan da take bin su Little dashi har suka ‘karasa kan kurejun su kafun su d’an sakko kad’an su gaishe da His Excellency da Nanni itama da take hakimce kan kujera . After 3 minutes wasu matan suka shigo yanzu su uku , ko waccen sai walwali take Sabida adon da ko wacce taci sai faman yatsine yatsine suke , sau d’aya suka kalli su little suma Suka zauna kan kujera bayan su gaishe da His Excellency, amma tunda Suka zuna suke casan kallo prince da little da suma suka nuna halin ko inkula dasu. Sai da suka ‘kara d’aukan tazaran mintuna goma a zaune kafun wasu manyan mutane su shigo cikin falourn ko wannan su cikin shigar Kamala , gabaki d’aya murmushi suka sakarwa su little kafun d’aya daga cikin su ya furta “ yan samari ya kuke ?” A maimakon su amsa musu sai suka furta “ Morning ‘kasa ‘kasa “ kallan juna mutumin yayi da Dr Mohammed da tunda mutanan gidan suka shigo yake a shin gid’e kuma babu Wanda yayi ‘ko’karin tankawa a cikin su. Time to time Nanni tana duba time d’in hannun ta , ganin har 10 tayi kafin ta gyara zaman ta sosai tana fuskantar mutanan gidan , daga kan wad’an da suka soma shigo cikin falourn Nanni ta soma “ Ba sai na ja dogon magana ba , amma da karfo Uncle Adam a bud’e mana taro da addua “Gyara zama mutumin da Nanni ta kira da uncle Adam yayi , cikin ‘kan’kanin lokaci ya bud’e taro da addu’a tare da yin nasiha ‘yar kad’an kamar yadda ya sama , prince da little kam abun nasu ya gama d’aure musu kai musamman duk lokacin da suka d’an d’ago sai sun had’a ido da wani daga cikin gidan . Yana gamawa NANNI ta kamayar da kallan kan matan “ bazan ja dogan bayani ba , a cikin ku gabaki d’aya  nasan kowa nasan halin kowa , yanzu ba daba bane kuma ba shekarun baya bane kamar yadda na saba fad’a akwai lokacin canji , toh tabbas lokacin yayi yanzu ,bayanin da zanyi kuma ya shafi kowa da kowa shi yasa zan bari sai an had’u gabaki d’aya “ ta karasa tana kalla Dr “ Yaya kana da abun cewa ?” Shiru Dr yayi mata kamar ba dashi tayi magana ba , kusan almost 2 minutes yana a kishi gind’e , sai da ya mula dan kansa kafun yayi gyaran murya , cikin tausashshiyar muryasa ya bud’e bakinsa a hankali cike da izza , kallan prince da little yayi kafun ya kalli uncle shima , bayan su babu wanda ya kalla a falourn sai Nanni “ a kaisu su huta tukunna , a ajje komai a gefe.. “,  Nanni tana shirin magana kamar daga sama suka ji muryar Bobo yayi sallama , gabaki d’aya mutanan falour juyowa sukai , cikin sauri little da prince suka mi’ke tsaye , sanye yake cikin wasu milk d’in ‘kananan kaya , ga gyaran gashin kansa da ya fito da kyakkyawar face d’insa , yau gabaki d’aya face d’in Bobo babu fara’a kamar bashi ba , duk cikin mutanan falourn babu wanda ya kalla sai su little “ lets get going !” Cikin sauri Nanni ta furta “ ko ni bazaka kalla ba ?” Shiru Bobo yayi mata sai kawar da kansa gefe da yayi , little yana ‘karasowa wajan sa ya furta “ Yaya Bobo ina yaya Big Boss ?” Da hannu bobo ya nuna masa waje , cikin sauri little ya fita daga falourn , shima prince bayansa ya bi da sauri sai a lokacin Bobo ya d’an d’ago amma duk da hakan babu wanda ya kalla a cikin “ stay away from us please! Uncle lets go !” Sai a lokacin uncle ya saki a jiyar zuciya “ Bobo we have to talk “ da sauri Bobo ya furta “ talk? Maganar me zamuyi ? Okay zamuyi at the airport lets go “. A hankali Dr ya tashi daga gishin gid’en da yake , yana mi’kewa gabaki d’aya family d’in gidan suka mi’ke suma , “ uncle karka cemun anan zaka zauna ?” Da sauri ya girgiza masa kai “ No ! I will always be with you guys” cikin sauri Bobo ya furta “ then let’s go! “.     His excellency zai yi magana bobo yayi saurin dakatar dashi “ please ! Bana bu’katar jin magana d’aya da zata fito daga bakin ka ! Bana bu’kata “ sai kuma ya mayar dakallansa kan uncle “ kasan halinsa uncle ! Ranshi a ‘bace yake ko , idan bamu bar ‘kasar nan ba , every can happen “, cikin zafi zafi Nanni ta furta “ Babu wanda zai bar cikin gidan nan , sauban kiramun Ammar , ban yadda a bar mutum ko d’aya ya fice daga cikin gidan nan ba “, wani irin gajeran murmushi Bobo ya saki batare da ya tanka musu ba ya juya ya bar falourn, sai alokacin uncle ya iya bud’e bakinsa “ karki soma abunda kikayi niya, zuciyar farooq a sama take yanzu , babu wanda zai hana shi fita daga cikin gidan nan , ‘korar harbin da sukaji ne yasa gabaki d’aya suka yo hanyar fitowa daga cikin falourn hankali a tashe , wani d’an sanda ne a ‘kasa ri’ke da ‘kafarsa sai faman ihu, ga jini da yake fitowa sosai a ‘kafar tasa , gefe guda Big boss ne a tsaye cikin wasu fararar kanya masu shegen kyau, daga cikin rigar kad’an akwai tanbarin Gucci da ya fito , gabaki d’aya fuskar sa a mugun had’e take , ko kad’an babu alamun sassauci a cikin ta , idanuwan sa sanye suke cikin wani black sunglasses da ya ‘kara ‘kawaya face d’insa . Hannusa d’aya Bindiga ce a hannun sa da alama shine ya harbi d’an sandan a ‘kafa , cikin kausash shiyar murya Big Boss ya kalli direction d’in su Little kafun ya furta “ Get in !” Da sauri kuwa suka shiga  motar sa Anthony ya bud’e musu , itama Nanni cikin ‘baci ‘bacin rai ta furta “ kar wanda ya kuskura ya far ko da mutum d’aya ne ya fita daga cikin gidan nan , a dai dai lokacin da wasu jami’ai suka ‘karaso wajan , d’aya daga cikin su sanye da kayan gidan , Nanni na ganin sa ta furta “ Yawwa Ammar , kada ka kuskura ko da mahalu’ki d’aya ka bari ya fita daga cikin gidan , cike da girmama wa wanda aka kira da Ammar ya furta “ tom Nanni”, wayar sa guda d’aya ya dauka tare da bawa securities umarnin kar a bud’e gate , d’an lips dinsa Big Boss yayi kafun ya tafa hannun sa , gabaki d’aya sojojin da suke cikin motowa sukai , cikin tsantsan uwarni suka furta “ Yes Boss ,” da hannu yayi musu alama kafun ya juyar hannun sa kad’an “ duk wanda ya ‘kara motsawa ki har besa “ cikin masifa masifa ammar da ya kasance police zai hayayya’ko wa Big Boss , shima Big Boss a zuciya ya jiyo batare da damuwa da mutanan wajan ba ya harbi gefen ammar d’in kafun ya furta “ Kamar haka “. Gabaki d’aya kowa ya tsorata da yanayin Big Boss , hatta Bobo da yake so ya kwantar masa da hankali amma yaga kamar duk wanda ya sake magana a cikin su kamar ‘kara tunzurashi suke , shima uncle da ya gama firgita da ya nayin Big Boss ya furta “ ya isa haka ! bobo lets go “ da haka shima ya shiga mota, gabaki d’aya Nanni da mutanan gidan tsantsan mamakine ya kamasu, zata sake magana His excellency ya furta “ ki barsu , ku barsu kawai su tafi ,” yana kai wa ya juya cikin falourn , su uncle Adam ne suka bi bayansa banda Nanni da take hawaye Sauban na tausar ta , har suka shiga cikin mota kasa motsawa daga inda take Nanni tayi,  cikin wani irin slow motocin su Big Boss suka nufi gate  At the same time da aka bud’e gate d’in wasu ba’ka’ken motoci suka fara danno kai tun kafun motocin su Big Boss su soma fita , a Daidai bakin wajan motocin sukai parking gashi gabaki d’aya sun tare hanyar da zasu fita , cikin Sauri securities suka bud’e motar , cikin izza wata kafar ‘kafa ta fito daga cikin motar kafin gangan jikin ta , ta fito gabaki d’aya , a shekaru kyakkyawar balarabiyar dattijuwar zaka wuce shekara 70 amma yadda Hutu ya ratsa ta mutum sai yayi Tuna’nın bata wuce 55 ba , a hankali ta fito cikin shigar lafaya ga ba’kar san dar ta da take d’an takawa dashi kad’an, cikin sauran motocin ma wasu kyakkyawa larabawa ne Suka fito daga cikin ta tare da wasu irin mata da suke sanye da kaya irin d’aya kamar batına bayansu.  Nanni na ganin su ta saki ajiyar zuciya kafun ta furta “ Alhamdulillah! Tunda Diidii tazo nasan komai zaiyi sau’ki”. Cikin izza matar take taku face d’inta babu ko fara’a akanta , ga wasu irin kuyangi da suke taka mata maya , kai tsaye inda mutar su Big Boss take ta nufa . Shima Bobo ganin yadda Wajan ya d’au shiru ne yasa batare da Tuna’nın komai ba ya fito dan ya duba , wacce ya gani ne yayi Sauri juyawa batare da ya kalleta ba , Murmushin gefen baki matar ta saki Daidai Lokacin da ta ‘karaso Wajan Bobo, da saurin ‘karfin da Allah yayi mata ta d’aga sandar ta ‘kwadawa Bobo , cikin yaran larabci ta furta “ Daman dole ka juya mana , ina d’aya ta ‘kadarin yake ? Huh”, ganin da gaske take ‘kwala masa yayi saurin ri’ke sandar, face d’insa ba kamar d’azu ba yanzu a d’an sake take , “ kun kyauta ai , ina tanbayar ka ina d’aya tantirin yake ? Maza je kace ya fito yanzu kafin ran kowa ya ‘baci” bobo zai juya ta dakatar Dashi “ tsaya bari naje da kaina , sabida ka kitsima masa wata maganar kuji dad’in ’bace wa ko? Kujira hukuncin kuna wajan Sitti “. Side d’in Big Boss ta zagaya d’aya daga cikin securities zai bud’e motar tayi saurin dakatar Dashi, da kanta ta bud’e murfin motar tare da furta “ Welcome Back prince Omar farooq “, Big Boss dake cikin motar ko motsi beyi ba sai ma tsuke face d’insa da ya ‘karayi yana kawar da kansa gefe , duk da yadda take jin jikin ta haka be hana ta janyo kunnan Big Boss a dole sai ta fito dashi daga cikin motar , da hannu d’aya ya zame nata lokacin da yake fitowa , kallansa kawai ta tsaya yi wasu irin kwalla na fito mata daga cikin idanuwa , “Prince kai ne kazama haka ? Nasan daman wata rana zan sake ganin ka , amma ni Menene lefi na a ciki da ka nisanta kanka dani ? Lefin da nayi maka har ya kai karabu da Diidii d’inka har tsawan wannan shekarun ? Kasan wahalar neman ka da nayi kuwa ? Me yasa zakayi mun haka ? Ina prince ? And the Baby ?”ganin ya ‘ki bata amsa kuma ya ‘ki kallanta yasa ta jefa wa Bobo tanbayar “ suna ina ? “ motar bayansu ya nuna cikin sanyin murya ta furta “ fito dasu suma na gansu , tun da d’an da nake alfahari dashi ya guje ni? Ina kallansu zan koma , ku fito musu da yarinyar su “, d’aya daga cikin motocin aka bud’e sai ga Abla nan cikin shigar Abaya black colour da tayi mugun fito da kyawunta, ganin yadda Bobo ya ware idanuwansa Diidii ya furta “ ba sace ta akai ba nice nan nasa a je har makaranta a d’akko mun ita , kafun kusawa duka ‘kasar wuta baki d’aya”.    Su little suna fitowa idanuwansa ya sauka akan lil, cikin tsananin farin ciki Little ya furta “ Lil?” Murmushi Abla ta sakar masa lokacin da take ‘karasowa wayansa “ yaya little ? Am okay kagani?” Amma shine kikasa mukai ta nemanki? Am so sorry ! Zan maka bayanin komai kaji ?” Okay kawai yace mata , gabaki d’aya Diidii little ta zubawa kallo , ko bata fad’a ba tasan Wannan shine jaririn , jaririn da ko sau d’aya bata sashi a cikin idanuwanta ba duk da irin d’akin ganinsa da tayi a rayawurta , sai yanzu Allah ya nuna mata shi , har ya Girma, shekaru kusan 22 da biyu. Murmushi kawai ta saki kafun ta ri’ke hannun Big boss zat motsa shi amma ya ‘ki motsawar kuwa , cikin taushin murya ta furta “ magana zamuyi !” Nan ma babu reply , sandarta ta ajje tana ‘ko’karin tsugunnawa, cikin sauri Big Boss ya ri’kota, a hankali ya furta “ Habibty! “    “Just for me habibi please “ganin yana ‘ko’karin yin shirun ne ta koma zata tsugunna , a hankali ya furta “ it’s okay “ duk da babu wani fara’a a face d’insa , hannunsa ta kama tare da yiwa su Bobo suma alamar su biyo ta , tana gama su Bobo na bayanta , sai kyawawan larabawan da suka biyo bayansu dan gabaki d’aya basu fahimci abunda Diidi take fad’a ba Sabida hausar da tayi.      Har cikin falourn Diidii ta shigo dashi duk da yadda face d’insa yake a d’aure hakan be hana His excellency sakin murmushi ba a saman la’b’ban sa , irin murmushi da aka dad’e ba’a gansa a kan face d’insa ba . Cikin d’an tsuke fuska Diidii ta furta” Baku iya tar’ban baki bane ? Ko sai ankoya muku?” Cikin Sauri Nanni ta furta “ yi hakuri Diidii, bari na fara kaiku parts d’in ku , ku huta tukunna , kinji Diidii “ d’an ta’be baki Diidii tayi , ku fara bawa yarana masauki zanyi magana da Dr “, cike da girmamawa Nanni ta amsa mata.      Ganin yadda Big Boss ya’ki kallan tane yasa ta d’an girgiza kai kad’an , su dai su Prince komai kamar a mafarki suke ganin sa dan gabaki d’aya mutanan gidan sun d’aure musu kai basa fahimtar komai . Hannun Abla ta kama tana sakin mata murmushi ne kyau “ taho daughter bari na nuna muku part d’in ku kinji ?”a hankali Abla ta furta “ Mun gode “ suma su little biyo ta sukai sai Bobo, Big Boss kuwa kamar Wanda bayasan taka ‘kasa har zuwa wani babban building da aka yi shi da glass “ ga part d’in kunan komai a gyare yake , yanzu zan sa akawo muku  abinci , ‘kin tsaya Big Boss yayi ya wuce cikin building d’in kamar Wanda ya san ko ina haka ya bi ta wani corridor da sai anyi ‘yar tafiya kafun a zo wasu rooms guda biyu ko kallan saba beyi ba , ko ina na cikin d’akin a gyare yake sai ya zamto tamkar wani apartment ne a wajan , babban d’akine me had’e da falour a wajan , komai na ciki white colour ne hatta painting da labulayen d’akin white colour , ko ina cikin tsaf tsaf da Tashin ‘kamshi yake , wani bottum ya danna lokaci d’aya fitulun d’akin suka soma canzawa suna fitar da wasu colours masu shegen kyau, bai zauna a cikin falourn ba ya wuce toilet bayan ya fara ‘balle button d’in rigarsa.     Almost hour 1 da rabi bai fito ba , ‘kofar shigowa d’akin aka bud’e , Abla ce tsaye a bakin ‘kofa hannun ta wani box ne da Bobo ya bata ta kawo masa duk da ba’a san ranta ta ‘kar’ba ba , tayi niya tana shigowa zata dire masa kayansa ta bar d’akin amma yadda lights d’in suke caccanza kala yasa Abla furta “ wooww “ita kad’ai sai bin haske dake da kallo , gabaki d’aya batasan yana cikin d’akin ba sai ri’ko hannun ta da taji anyi, zata kurma ihu ya saka tafin hannunsa guda d’aya ya rufe mata baki tare da furta “ shhhhhhh”, ‘ko’karin tureshi Abla tayi a jikinta , Sabida yadda take jin ruwan bayansa na ta’ba , tsigar jikinta gabaki d’aya ‘ko’karin tashi take, a masifan ce ta furta “ ka sake ni banaso “ kamar ‘kara zugata yayi ya ‘kara talla’bo shafaffan cikin ta tare da jingida a bayan ta sosai, ciki ciki ya furta “ let’s me cool down first “ , a Daidai saitin kun nanta, cikin Sauri Abla ta fara tureshi da iya ‘karfin ta jin yadda yayi mata magana a kunne, gabaki d’aya taki tsayawa waje d’aya juyowar da zatayi kawai bakinta ya sauka akan chest d’ins , fashewa da kuka Abla tayi ganin ya’ki sakin ta gabaki d’aya wani irin haushi da takaicin sane ya kamata gashi ya fita ‘karfi ba ta yadda zata ‘kwaci kanta .Big Boss kuwa tun lokacin da lips d’inta suka sauka akan chest d’insa ya lumshe eyes d’insa tare da ‘kara rungumota jikinsa yana sauraran yadda take kukan, hannunsa da yakai kar rigar tane ya ‘kara firgita ta fiye da d’azu cikin kid’ima Abla ta furta “ Menene… Menene haka ? Banaso ka dena ta’bani”, cikin rad’a rad’a Big Boss ya furta “ you kissed me just now a chest d’ina , ina zan ramane , I will just kiss you on your chest “ ya ‘karas yan ‘ko’karin zip d’in Abayar Abla.  ( BIG BOSS MENENE HAKA      TEAM ABLA KUNA INA KU KAWO MATA ‘DAUKI MSSLEE IBTISSAM   ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee     09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____2 Cikin Sauri Abla ta dam’ki hannun sa tana zare ido , bakin ta har rawa yake wajan furta “ Mene..Menene haka ? Ka bari banaso d’an Allah kasa kenı na tafi”, shiru yayi mata batare da ya tanka mata ba , sai hannun ta da ya ri’ke cikin nasa yana ‘kara rungumota jikin sa , sosai Abla ta soma kici niyar ‘kwace jikinta , gabaki d’aya ta rud’e har wani zufane yake fito mata , ganin yana ‘ko’karin ta’ba mata Riga ne ta fashe masa da kuka tana ‘kara tureshi , a hankali ya furta “ ouch ! Kin famamun ciwo nafa !” Cikin mugun ta kaicin sa da ba’kin cikin abunda yake mata Abla ta gantsara masa ciwo a damtsen hannunsa , lumshe idanuwa Big Boss yayi batare da ya motsa daga inda yake ba , sosai ta ke cizan sa tana jiran ya saketa ta gudu amma sai ya ‘ki sakin nata , cikin muryar kuka ta furta “ Nace ka sake ni kai Wana irin d’an iska ne ?” Sai a lokacin Big Boss ya bud’e idanuwansa , kad’an ya taune lips d’insa , yana knodding kansa , a bazata ya d’aga ta sawa , wutsul wutsul Abla ta soma tana ro’kan sa ya sauke ta amma kamar ba dashi take magana ba , yana zuwa wajan king size bed d’in d’aki ya jefata, cikin Sauri Abla ta tashi zaune ganin yadda ya had’e ransa , zata sauka daga kan gadon ya ‘kara binciko ta, “ Dan Allah kayi hakuri ka bar ni na tafi wallahi kai ba d’an iska…” bata kai ‘karshen maganar taba ya had’e lips d’insu, cikin kuka Abla take ‘ko’kwarin ‘kwace lips d’in ta amma kamar da gangan yake mata sabida wani irin mugun zafi da lips d’in ta Suka soma , ya fi 5 minutes a haka ya ‘ki sakar mata lips , tun tana dukanshi da ya kushinsa har ta dena sabida yadda jikinta yayi mata weak , sai hawayen tsanar sa da suke sakko mata ta gefen fuska. Saida ya d’auki good 7 minutes kafun ya zare bakinsa a nata ya lumshe eyes d’inta , sai alokacin sautin kukan Abla ya soma fitowa , sosai take kuka hancin ta har yayi ja sabida kukan da tasha,cikin cool voice d’in sa da be ta’ba magana da irin saba ya furta “ Banasan kuka “, lokaci d’aya Abla ta banka almasa harara tana ‘kara ‘karfin kukan ta , ganin ta ‘kıyın shirun ne ya ta’ba zil d’in rigar ta “ okay ! Let’s continue “. ‘Dim Abla tayi tana ‘kara dam’ke hannun da , cikin shashshe’kar kuka ta furta “ Dan Allah kayi hakuri”, d’an d’ago da face d’insa yayi kad’an kafun ya furta “ Me kike so?” Cikin sauri Abla ta furta “ ka sakeni na tafi” a hankali Big Boss ya girgiza masa kanta “ Bacci zanyi “, Abla ji tayi kamar ta sha’ko wuyansa,” ‘Dan iska kawai , Allah sai ya saka mun , ka wani zo ka mammatse mutum, idan bacci zakayi sai aka ce maka ni irin kace , farin mugu”, amma a fili sai ta ‘kara marairaice face “ Dan Allah ka sake ni na tafi, sai kayi baccin naka “shiru yayi mata ba tare da ya bata amsa ba , a ‘kufule Abla ta yun’kara zata tashi ya ‘kara mayar da ita,” Be quiet, karkisa nayi maganin ki yanzu “, harararsa Abla tayi karaf cikin idanuwansa , kamar Wanda aka saka dole ya furta “ Ni kike harara ?” Cikin sauri Abla ta girgiza masa kai “ Ah ah ni ba hararar ka nayi ba , please kayi ha’kuri, ‘kara rungumota yayi a jikinsa sosai tare da janyo musu white duvet d’in gadon me shegen laushi, Abla zata ‘kara bud’e baki yasaka 2 fingers d’ins ya ‘balle mata bakin, cikin Sauri Abla ta toshe bakin ta Sabida zafin da taji, “ Bakya jin magana ! In kika cikani da surutu ko na ‘karajin sautin kukan ki , I will really make you cry! Just be quiet,and sleep up “ ya ‘Karasa yana kashe musu light d’in gabaki d’aya , Abla sosai ta tsorata da yanayinsa, har yanxun hannayenta suna toshe a bakinta , sai hawayen da suke sakko mata a kumatu. Almost 5 minutes tana a haka ta soma ajiyar zuciya , cikin ‘kan’kanin lokaci bacci ya d’auketa, gyara mata kwanciyar yayi a hankali kafun ya sumbaci cute lips d’inta da ta d’an turo kad’an, yana kallan yadda hawaye suka bushe a fuskarta, a hankali kamar me rad’a shima ya furta “ Rigimammiya kawai “ kafun ya ‘kara rufe su cikin duvet d’in. Ko cikakken 10 minutes beyi ba bacci ya d’auke sa rungume da Abla a jikinsa. *******  ‘DAKIN DUHU Wani ‘kayataccen d’akı ne da aka ‘kawatashi da designers d’in kaya , komai na cikin d’akin ja da ba’ki ne sai wasu abubuwan tsufface tsufface da aka saka cikin d’akin ta ko ina kamar d’akin shed’anu, tana zaune kamar me shirin yin ruku’u gaban wani dutse da akayiwa Adan ja da ba’ki a jikinsa , ita kad’ai sai banka haya’ki take cikin abun Tokar gabanta , tana wasu irin sul’kullu , sai faman hukuktan ta take da yake lullu’be cikin Jan kyalle, gefe da gefen ta kuma wasu ‘kwarya ne da yake cike tafff da jan abu me kama da Jini. Cikin wata kururuwa take furta sunan “ SINDILUU! SINDILUUU!” Tanayi tana saka wani gari cikin garwashin gabanta. Wani irin dariya ne ya karad’e ko ina na cikin d’aki me sauti, cikin ‘kan’kanin lokaci aka fara wani mara dad’in amma duk da haka bata dena kiran sunan Sindiluu da take ba , fitulun d’akin ne suka soma d’aukewa cikin ‘kan’kanin lokaci d’akin ya Koma ba’ki’k’kiran sai kuma dariyar da ake ya tsaya çak kamar babu halitta ko d’aya a Wajan , kusan mintuna biyu ba’ajin hayaniyar komai sai sunan sindilu dake ta faman anbata, d’ago kan da matar zatayi taga wani irin ‘bakin ‘katan mutum me munin gaske a gabanta ,babu komai a jikinsa sai wani Jan ‘kyalle da ya d’aura a ‘kugunsa, yanda tunbinsa ya fito sosai kamar me shirin na ‘kuda , ga wani irin muni da yake dashi , jikinsa duk wari ne yake tashi . Abun mamaki ko gezau matar batayi ba sai ma ‘kara russuna masa da tayi “ Sindilu!! Sindilu gagara badau, kaine abun share mana hawayen mu, kaine kake biya mana bu’katun mu, yanzu ma mun ‘kara dawowa kamar kullum sindilu”’katan mutumin da aka kira da sindilu bakinsa ya bud’e da babu abunda yake tashi  aciki sai wari ga wani irin datti da ke manne da ha’kwaransa , sosai yake dariya kamar tsohon mahaukaci, sai da yayi dariyar sa sosai kafin ya daka mata tsawar da ya nemi firgita mata ciki duk da ba’a iya ganin fuskarta “ Kinyi sake !kinyi sake , tabbas kin aikata babban kuskure da kike ‘ko’karin rusa shirin da ya d’au shekaru da dama ana gına sa , saura ‘kiris, saura ‘kiris ginin ya ruguje tabbas idan tabbas abubuwa suna ‘ko’karin fuskantoku me had’arin gaske, kunyi babban sake Wajan bayyanuwar su ,” sai kuma ya soma wata irin dariya “ Tabbas Jinin da aka zubar yana ‘ko’karin fitowa , dole ku canza taku kafun had’uwa Jini da jini su bayyana ,hahahaha”, ci’kan ja baya matar ta ‘kara kiran su nan sindilu kafun ta furta “ Menene mafita yanzu ? Cikin karasashi ya furta “ akwai Wanda ta bayyana a cikin ku , bayyanar kuna kamar rugujewar ayyukan kune baki d’aya , kuna da dama guda d’aya , dole ku sadakar  da d’aya daga cikin samari hud’un ciki ga gunkin sindilu, sannan da mutane 2 daga cikin gidan da Jinin su zai zama kamar ruwan wanke jikin sidilu “ yana gamawa wata wu’ka ta bayyana a gabanta “ ki tabbata anyi anfani da wu’kar wajan kısa,idan ba haka ba cikin naki Jinin za’a sa daukarwa“ cikin sunkuyar da kai ta furta “ Tuba nake sindilu , ko me ka anbata shine abun bi, tuba muke sindilu “ ‘battt sindilu ya ‘bace sai ‘katuwar muryarsa da ake ji, “ jariri zai taimaka miki wajan aikin ki , amma kiyi taka tsantsan” lokaci d’aya ko ina yayi shiru , Hasken d’akin ya dawo dai dai , wu’kar ta d’auka a tafin hannunta kafun ta soma kiran “ Jariri! Jariri ka d’auki wannan wu’kar ka kashe mun ‘karamun cikin su , ina so naga Jini na zuba ta ko ina a jikinsa .” Babu Wanda ya bayyana a wajan sai ‘bacewa da wu’kar tayi, lokaci d’aya Matar ta ‘kyal’kyale da wari irin dariya da duk Wanda ya jita yasan babu ko d’igon tsoran Allah a tattare da ita.       A Daidai lokacin da wu’kar ta ‘bace little na kwance cikin duvet shima , kusan gyaran gashin kansa yana ‘ko’karin rufe masa fuska , wani irin ba’kin haya’ki ne ya bayyana a cikin d’akin , gadan gadan kan gadon little ya nufa yana ‘ko’karin hawa jikinsa , tun kafun ya ‘karaso wajan gadon yayi sauri ja baya, a karo na biyu ya ‘kara ‘ko’karin ta’ba little amma abun ya ci tura , sabida alwalar dake jikin little da kuma adduar da yayi kafun ya kwanta yasa gabaki d’aya ba’kin haya’kinnan ya kasa ta’ba sai faman zagaye d’akin yake kafun ya ‘bace gabaki d’ayansa. Duk wannan abun da yake faruwa little be sani ba Sabida baccin da yake hankali kwance abinsa. ******‘Karfe 12:45 kiran sallahr azahar da ake ya shiga cikin dodon kunnan sa , adaidai lokacin da Abla ta farka itama sabida kiran sallahr da taji, tana bud’e eyes d’inta ta ganta a jikin Big Boss, a razane ta ware idanuwanta tana ‘ko’karin tashi daga jikinsa ya ri’ko hannun ta tare da bud’e idanuwansa “ Menene kuma ?” Cikin kuka kuka da abunda yayi mata ta furta “ Ni ka ‘kyaleni” ‘kin sakinta yayi zata bud’e baki tayi magana taji an murd’a ‘kofar d’akin za’a shigo , bata san lokacin da ta rungumeshi ba tana lafewa cikin duvet d’in da ya ta lullu’be har kanta, daga yadda ta rungumeshi yana iyajin yadda bugun zuciyar ta yake harbawa da sauri sauri, lips d’insa ya motsa kad’an kamar me shirin yin murmushi amma beyin ba , sai kallan Bobo da ke tsaye jikin ‘kofa yayi, ga Abla da ta lafe a jikinsa ko kwakkwaran nunfashi ta ‘kiyi, “So baka shirya ba ?” Cewar Bobo har yanzu yana jikin ‘kofar , shiru Big Boss yayi masa sai ma kallan da ya je fa masa , wani murmushi Bobo ya saki ganin yadda Big Boss ya share sa ,” In bazaka shirya ba anan zan zauna kaga ana kiran sallah amma ka mayar dani d’an iska kabar ni ina magana “, ita kanta Abla bata san lokacin data d’an mintsini Big Boss ba , ga Bobo dake shirin shigowa d’akin , a hankali Big Boss ya furta “ Get out now ! In kuma a gabanka zan shirya sai ka fad’a mun” d’an hararar sa Bobo yayi “ yaushe ka koma d’an iska ? Daga cewa ka shirya ? Dude please ka shirya zan jira bari na duba su Little “ kansa Big Boss ya jinjina masa , bobo na barin d’akin Abla tayi saurin funcike jikinta ‘kasa ‘kasa tana murgud’e bakinta , zata sauka ya ri’ke mata hannu tare da nuna mata lips d’insa , kallan mamaki ta bishi dashi dan gabaki d’aya bata gane abunda yake nufi ba , cikin cool voice ya furta “ Kiss !” Da sauri Abla ta zaro jin abinda yace bata san lokacin da ta harare saba, zata ‘kara tashi ya d’auko phone d’insa tare da dialling Number Bobo , tana jin ya anbaci Bobo tayi saurin had’e hannun ta alamar ro’ko, lips d’insa ya ‘kara nuna mata , ganin ta’ki motsawa ne yasa ya furta “ bobo come back” da sauri ta girgiza masa kai, yana ‘kara nuna mata lips d’insa kamar zatayi masa , amaimakon tayi masa kiss d’in sai ta cijesa a baki, zai ri’kota ta zulle tare da barin d’akin a guje , sai a lokacin wani guntun murmushi ya d’an fito masa kad’an,” headaches like little “, ya fad’a a hankali kafun ya d’an kalli cikinsa da yake d’aure da bandage fari, sai da ya sake wani wankan kafun ya shirya cikin ‘kananan kayan white colour na kanfanin frada , gabaki d’aya d’akin ya cika da ‘kamshin turaran sa me tsayawa a zuciya , gashin kansa ma sosai ya sha gyara bayan ya tufkesa a bayansa .       ****** Lokacin da ya fito babu kowa a cikin falourn,Black Rolex d’in a gogon hannun sa ya kalla kafun ya lumshe eyes d’insa , yadda ya murtuke face mutum kamar Wanda be ta’ba sanin wani abu wai shi dariya ba , yana fitowa waje ya tarar da Uncle ,Prince ,little da kuma Bobo da suke jiran sa ko wannan su ya shirya cikin shigar su ta kullum da gyaran gashin kansu, Little cikin Sauri ya matso da niyar hugging d’in Big Boss amma kallan da ya jefa masa ya sa ba shiri ya ja burki yana sunkuyar da kansa , Prince ma cikin Sauri ya sunkuyar da kansa yana ‘buya a bayan Bobo. ‘Dan murmushi uncle ya saki ganin yadda face d’in Big Boss ta had’e fiye da kullum, bin bayansa Bobo yayi banda little da prince da suka kasa motsawa, hannayensu Uncle ya ri’ke “ wannan kalar fuskar da kukayi ba shi zai sa ya ha’kura , you guys made a huge mistake da baku sanar dasu inda zaku je ba , idan wani abu ya sameku ya kuke tunanin zasu ji? Uhm?” A hankali little ya furta “uncle we’re so sorry! We promise you bazamu sake ba please “, har yanzu hannun sa yana ri’ke dasu “ Ni ai bakuyi mun laifin komai ba , but don’t try such kind of fool things , ku basu time okay ?” Okay uncle “ cewar prince da shima yake da nasanin zuwa Nigeria batare da ya fad’awa su uncle ba. A cikin gidan akwai masallacin da gabaki d’aya family d’in gidan suke sallah hatta His Excellency anan yake bin jam’i, lokacin da zasu shiga da saura suka had’u gabaki d’aya sai suka d’auke kansu musamman da ya d’an turo lips d’insa kad’an sai kace wani yaro. Daidai zasu shiga masallacin Sauban ya kalli Little da ya kawai da kansa , “ fushi suke da kuko?” Cikin sauri prince da little suka kallesa ganin abunda yace , time ya nuna musu kafin yace , “ I will help you ! In kuna so su dena fushi both Nima zai zaku temakamun” da Sauri little ya furta “ da me zamu temaka maka “, d’an murmushi sauban ya saki ganin ya amsa masa yanzu “ zan fad’a muku , let’s go za’a fara sallah “. A haka suka shiga cikin jam’in ‘yan gidan a kusa da uncle , yadda babu Wanda yayi musu magana suma babu Wanda suka kula a cikin gidan musamman uncle da shiga sahun inda His Excellency yake sai ya saka little ya tsaya a side d’insa , ‘karamin murmushi His Excellency yayi wa uncle duk da be ce masa komai ba sai d’an lumshe masa ido da yayi kad’an. A na idar da sallah suka fito daga masallacin, ga securities ta ko ina sabida fitowar shugaban ‘kasa , Daidai lokacin da wasu securities suka ‘karaso wajan hankali a tashe , uncle Adam ne ya kallesa tare da tanbayar me ya faru , cikin girmamawa ya sanar dasu gawa da aka samu a cikin gidan guda biyu, ko kallan inda suke Big Boss da Bobo basu yi ba , cikin bada umarni Bobo ya nunawa su prince mota “ let’s get going “ d’an kallansu Dr yayi musamman Big Boss da ko kallo inda bayayi, d’an murmushin gefen baki kawai ya saki tare da nufa hanyar part d’insa securities suna bin bayansa , cikin marairaice wa little ya furta “please yaya bari na kira Lil kaga batasan da tafiyar ba “, kayi sauri “ shine abunda Bobo ya fad’a kawai banda Big Boss da yake danna wayar hannun sa hankali a kwance . Tsawan mintuna 5 Little yana ciki be dawo ba d’an duba time Bobo yayi ganin haka yasa shima ya furta “ Yaya ko naje na kira sa “ d’an hararar sa Bobo yayi kafin ya furta “ am coming “kai tsaye ya wuce part d’in da little ya nufa , a tsats tsaye ya tarar da ga baki d’aya a halin gidan mata da maza da iya yansu,ga his excellency da ke zaune kan kujera , kallan Little da Abla , Bobo yayi “ let’s get going”, da Sauri little ya nuna masa Diidii “ Yaya Bobo wannan matar ta hana mu fita sai faman mita take mana nida Lil” sandar data ‘kwala masa ne ya furta “ ouch Yaya ka gani ko? Allah duk ran da na ganta a America sai na sakar mata simba da su bruno “, kallansa Diidii tayi kafun ta furta “ ah’ah ba lalle , Aushe kaima rainan namun da wanne , banyi mamaki ba tunda shugaban namun daji ne ya raine ka amma babu Inda zaka je d’an ’kanıya “ tsuke fuskarsa little yayi yana d’auka kansa , yan matan gidan kuwa sai faman bin Little suke da kallo ga Abla da wasu daga cikin suke binta da harara sa’banin matan da Diidii tazo dasu ko wacce fuskarta da murmushi me ‘kyau. “ Me yasa kike da rigima ne ? Huh? Kinsa mu kwana and munyi yanzu kuma kina ‘ko’karin bud’e wani scene d’in?please allowed us to leave “ da mamaki Little ya furta “ Yaya Bobo kasan sune ? “ da Sauri Bobo ya furta “ No bansan suba , No more question , okay ? Let’s get going “ sai a lokacin His Excellency da ke zaune ya furta “ me yasa bazaka fad’a masa ba ?” Shima Bobo yana shirin hayayya’ko masa uncle da ya shigo cikin falourn yayi saurin ri’ke hannun sa “ Its okay Bobo please! Just wait for me outside yanzu zan musu bayani sai su little su biyo ku” d’aya daga cikin matan me suna Hajiya falmata da tun d’azu take faman ya tsina fuska tayi saurin katsalan dan Wajan furta “ Kabeer me yasa bazaku sanar dashi Nan d’in familyn sane ba ? His excellency kuma shine mahaifinsa ?” Cikin wani irin mugun shock Little ya kalli Bobo da shima yake bin Hajiya falmata da wani mugun kallo, batare da tsammani Hajiya falmata da taji dad’in yanayin da suka shiga taji wani irin zazzafan mari a face d’inta dama da hagu, gabaki d’aya family gidan shiga taitayin su sukai ganin abunda bai ta’ba faruwa ba musamman yadda kowa yasan Hajiya falmata tana d’aya daga cikin manyan sirikan gidan .  Cikin tsananin ‘bacin rai Diidii da ta Mareta ta nuna ta da yatsa “ wacece ke da har zaki saka bakin ki acikin maganar da bata shafe ki ba ? Ki kula duk ranar da kika ‘kara gangancin kuskuran nan zaki fuskanci hukunci me tsanani” a tsorace Abla ta furta” Little ganin yadda yake ja baya ga hannuwansa gabaki d’aya daya dafe kansa kansa dashi , yadda yake layi kamar zai fad’i cikin Sauri His Excellency ya mi’ke zai nufi Little, Bobo ya dakatar Dashi “ Me zakayi masa? Bama bu’katar ka “ Bobo zai fad’i wata maganar Abla ta ‘kara furta “ Yaya Bobo ,little “, cikin Sauri ya kalli little da yake dafe da zuciyar sa da take faman har ba amsa , juyawar da zaiyi kawai suka ji karo da Big Boss da ya shigo falourn shima prince , gabaki d’aya matan falourn sakin baki sukai suna kallan Big boss , cikin sauri Little dake ‘ko’karin fad’uwa ya ri’ke hannunsa , muryarsa har ta soma rawa ya furta “ Ya..ya Dagaske abunda suke fad’a Wancan shine mutumin da ya tsane mu?”cikin Sauri His Excellency ya kulle idanuwansa jin abunda little ya furta, hannunsa Big Boss ya ri’ke kafin yayi hugging d’insa yana tapping bayansa , cikin cool voice ya furta “ kowa ya mutu, we’re the only family bamu da kowa a duniyar but we have Diidii and Sitti “, hawaye har sun soma sakkowa little kafun ya furta “ Dagaske ?” Lumshe masa idanuwa Big Boss yayi kafin ya furta “ yeah “, A hankali Little ya nuna side d’in Diidi “ Itace wancan ?” Kansa Big Boss ya ‘kara jinjina masa “ But yaya masifaffiya ce fa and nace duk lokacin da tazo America sai na sakar mata Simba da su Bruno” tun kafun Big Boss yayi magana Diidii da take sharar ‘kwalla ta furta “ yaya da ka nani’kewa shine masifaffe kuma ka dad’e baka sakar mun Jinbo ‘Karewa ba Simba ba.” “ Let’s go now “ Nani da ya share kwallar da suka zubo mata ta furta “ Dagaske ka tsanemu haka ? Ka sau d’aya na ro’keka kayi mun magana ko zanji dadi , shekara 22 ba wasa ba “ lumshe idanuwansa Big Boss yayi dan ko kusa baya so Little ya fuskanci wani abu shiyasa ya ri’ke hannun sa tare da juyawa , ‘ko’karin kai wa ‘kasa His Excellency yayi dukda be ce komai ba ,cikin sauri su uncle Adam suka ri’ke shi, Diidii ma hawayen idanuwanta ta goge “ Dagaske habibin da na sani bazai iya mun alfarma ba ? A cikin mutanan da ka tsana har dani a ciki? Bazan iya jure rashin ka ba , bazan iya , idan hakan da nayi maka be ishekaba zan tsugunna har ‘kasa na ro’keka dan Allah, cikin tashin hankali suka fara kiran sunan Diidii ganin Dagaske tana ‘ko’karin tsugunnawa, “ Bobo ne Ya karasa wajan ta “ Diidii me kike shirin yi haka ? Please karki soma “ girgiza masa kai Diidii “ sai kun mun al’kawari zaku zauna har zuwa lokacin da zan tafi “, shiri Bobo yayi mata batare da ya amsa ba , ganin tana ‘ko’karin tsugunnawa Abla bata san lokacin da ta furta “ Baza mu tafi ba har sai kinso” sai kuma tayi saurin toshe bakin ta Sabida batasan maganar da take a zuciya ya fito fili ba , babu Wanda be kalle taba a cikin familyn, hakan da tayi sosai ya burge Dr haka Kawai yaji ‘kaunar yarinyar har cikin ransa tun lokacin da ya ganta , cikin farin ciki Didi ta furta “ kin mun al’kawari?” Fiki fiki da ido Abla tayi gabaki d’aya ta rasa amsar bayar wa , little ne ya kalleta “ Lil kina so mu zauna ?” Gabaki d’aya sai kowa yayi shiru yana jiran jin amsar ta , ganin yadda kowa yake bunta da irin nashi kallan me ma’anoni da yawa ya saka Abla sun kuyar da kanta ‘kasa tana wasa da ‘karamin finger d’inta a hankali ta jinjina masa kai , ajiyar zuciya su Diidii suka saki hatta His Excellency sai da ya lumshe idanuwansa “ Fine zamu zauna ko yaya prince ?” Shima prince kansa ya jinjina “ I like what Little and lil like “ murmushi Little ya saki kafun ya furta “ Yaya Bobo? ‘Dan hararar sa Bobo yayi kad’an yana d’auke eyes d’insa , tun kafun yayi wa Big Boss magana ya bisa da wani irin kallo , fiki fiki Da ido Little yayi amma ko kusa Big boss bai kalle saba , yadda yayi banza da kowa ne ya saka Diidii ‘karasowa wajan Abla “ kinji mun al’kawari ko kema na tsugunna miki” waro idanuwa Abla tayi zufa sai faman keto mata tayi a hankali ta furt “ah ah ai zamu… zauna “ side d’inta Big Boss ya kalla da idanuwansa da suka soma canza kalla , babu Wanda ya kalla a ciki ya soma ta kowa Inda take , wani irin bugawa zuciyar Abla tayi ganin yadda yake jefa mata mugun kallo da Sauri ta d’auke eyes d’inta duk da yadda take jin wani irin ajikinta. Hannunta Big Boss ya kama batare da ya kuma cewa komai ba ya juya da ita , su little zasu bashi ha’kuri suma ya kalli Victor “ take them away “ haka kuwane ya faru kamar wasu ‘kananan yara Victor da Anthony suka d’aga little da prince a ka fad’insu. ‘Dan d’agowa Prince yayi yana kallan Bobo “ Yaya Bobo bye bye”,daga haka prince da little suka bar falourn , little sai faman ‘boye dariyar sa yake , babu Wanda be shiga mamaki ba a cikin mutanan falourn , bin bayan su Bobo yayi shima , sai uncle da ya kallesu murmushi kwance a kan face d’insa , kar hakan ya d’aga muku hankali ba wani abun bane .  Abla kuwa ji tayi kamar fıtsari zai ‘kwace mata ganin irin dam’kar da yayi wa hannunta , part d’in da Suka zauna ya nufa da ita ganin yana ‘ko’karin nufa hanyar bedroom d’insa ta soma ja baya tana cewa ya sake ta , gabaki d’aya ta tsure ,’ko’kari Kawai take ya sake ta gudu, hannu d’aya ya saka ya d’aga ta sama , cikin tsoro Abla ta soma ro’kan sa akan ya sake ta , duk magiyar da take masa be sauketa har sai da yashiga bedroom d’insa da ita gabaki d’aya hawaye sun wanke mata face d’in ta , akan gado yaje fata Abla tayi Saurin kneeling akan gadon “ Dan Allah yaya Big Boss Kayi ha’kuri wallahi a zuciya ta nayi maganar bansan ya fito fili ba , please kayi hakuri “Rashi a ‘bace yake sosai shiyasa ko uffan be ce mata ba sai mugun kallon da ya je fa mata , zai bud’e baki Abla ta fashe masa da kuka ,kuka take da iya ‘karfin ta bayan ta kulle idanuwanta da tafi kan hannun ta , eyes d’insa Big Boss ya kulle Sabida yadda yake jin kukan ta har cikin zuciyar sa a hankali ya soma shafa dogon gashin kansa ganin yadda take kuma bil ha’k’ki kamar yayi mata wani abu” idan baki rufen baki ba ! Zan sa kiyi kuka me dalili “ tsit kuwa Abla ta dakata da kukan da take tana kallan ‘kofa , Tuna’nın yadda zata ta gudu kawai take shiyasa ta sakko gadon a hankali kamar me shirin basa ha’kuri, a guje ta saka gudu zata bar d’akin amma taku uku yayi ya finciko ta tafad’o jikinsa , Wani kukan Abla ta saki , yadda take kukan kamar na shagwa’ba shiyasa ya saka hannu ya d’alle mata bakin , da sauri ta rufe bakin idanuwanta sai shinning suke , cikin zafi zafin ta ya furta “ me yasa kike samun ciwan kai ne ?” Shiru Abla tayi masa sai fiki fiki da take da eyes , a hankali ta furta “ Toh kayi hakuri Dan Allah , Dan Annabi kaji”, ‘Dan ‘karamun tsaki Big Boss ya saki kafun ya zauna kan kujera hannun sa har yanzu ri’ke dana Abla zata tsugunna ya janyo ta tafad’o cin yarsa , rai a ‘bace ta yayya’ko amsa “ wallahi babu kyau wannan Wana irin iskan..” sai kuma tayi shiru ganin yanayin face d’insa “ iskanci ko?” Shiru Abla tayi tana zazzare idanuwanta “ I will show you kalar iskancin nawa “ cewar Big Boss yadda ta ‘kwalo idan tane ya so sashi murmushi, Abla kuwa ji tayi kamar fitsari na ‘ko’karin kwace mata , da Sauri ta furta “ wallahi kai ba d’an iska bane ustaz ne “ a cikin zuciyar ta kuwa ta furta “ ustaz d’in yan iska kawai” kansa ya girgiza “ No zan koya miki kalan nawane sai ki fara koya tun yanzu “. Narai narai Abla tayi masa hawaye har sun soma sakko mata “ Banaso ka bari”, hannu d’aya ya saka ya matso da face d’inta tare da sumbatar idanuwanta da take a Wayen , yanzu ma a ‘kufule Abla ta furta d’an is….” Bata ‘karasa fad’an d’an iskan ba ya ‘kara bata wani hot kiss a baki tare da zuge zip d’in rigarta, Abla zata saki ihu ya d’alle mata baki ganin yadda take ‘ko’karin kare jikinta “ Bakya jin magana ni ne d’an iska ? Okay from now on zaki zama student d’in d’an iska “ ya ‘karasa yana zamar da rigar jikinta har ‘kasa. IBTISSAM   ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee     09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____3 Ihu Abla ta saka tana ‘ko’karin janyo rigarta ya ri’ke hannayen nata guda biyu da hannun sa d’aya , cikin sauri tayi ‘ko’karin kwacewa daga ri’kon da yayi mata , Allah ya temake ta ma akwai doguwar rigar armless da ya sakko mata har wajan gwiwar ta , cikin shash she’kar kuka Abla ta furta “ Dan Allah kayi hakuri na fad’a maka kai ba d’an iska bane”,shiru Big Boss yayi mata tare da kama hannun rigar ta guda d’aya yana ‘ko’karin zamewa, bata da wani za’bin bayan ta ‘boye jikinta, shiyasa ta kanannad’e gabaki d’aya jikin ta tayi hugging d’insa . Tun da tayi hugging d’insa be motsa ba sai farar skin d’in kafad’un ta da ta zuba wa ido , kamar me rad’a ya furta “ Me yasa ba kyajin magana? Huh?” Tana rungume a jikinsa ta ‘kara girgiza masa kai,” please kayi hakuri kai ba d’an iska bane “ hannu d’aya ya saka ya d’ago da face d’inta da take ‘ko’karin kakkarewa, ba kamar d’azu ba yanzu cikin cool voice nashi ya furta “ then wane ne d’an iska ?” Cikin d’an tsuke baki ta furta “ Nice yar iska ba kai ba ka barni na tafi ni yunwa nake ji,” kansa ya jinjina mata kad’an “cizon da kikai mun fa?” Ita Abla gabaki d’aya ta manta da wani cizon sa da tayi d’azu shiyasa ta ‘bata fuska tana ‘ko’karin fashewa da kuka har hawaye ya soma sakko mata a face bata ankara ba taji saukar kiss a both eyes d’inta “ duk lokacin da na ‘kara ganin wannan hawayen, i will do more than this, and “ ya ‘kara bata peck a lips d’inta “ duk lokacin da ya ‘kara furta kalmar d’an iska I will punish it well “,’kasa ‘kasa ta harare sa kafun ta furta “ Na yadda ! Toh ka rufe idanuwanka na mayar da rigata” Me idanuwana sukai miki kuma ? Ki saka mana or bari na saka miki” da sauri Abla ta janye rigarta “ Banaso zan saka amma ka kulle idanuwan ka”, bakinsa ya ta’be kad’an kafun ya d’auki phone d’insa da take haske tun d’azu , agogon hannunsa ya kalla kafun ya mi’ke yana lumshe idanuwansa , a bazata yayi mata peck a kan kumatu, “ ki gyaramun d’aki, i will be going “, yana fita tabi bayansa da harara “ ‘Dan iska kawai ba dole kace na gyara maka d’aki ba , wallahi matar ka ta shiga uku kuma sai Allah ya saka mun tunda kake ‘ko’karin lalata ni, mtswww “, da sauri ta saka rigarta gudun kar ya dawo yasa meta , sai da ta tabbata ta kulle d’akin ta ko ina sannan ta gyara masa ita kad’ai sai masifa take .  *******       ******* Hajiya Falmata tana ganin su Big Boss sunbar falourn itama ta nufi nata sashen lokacin da kowa ya nufi part d’insa , rai a ‘bace ta soma zagaye cikin bedroom d’in babu abunda ya fi ‘bata mata rai da zubar mata da ‘kima da mulkin da take ji ta kama amma lokaci d’aya anzubar mata dashi, ga ‘bakin cikin rashin tankawa da uncle Adam yayi lokacin da Diidii ta mare ta . Turo ‘kofar d’akin da akai ne yasa ta d’ago rai a ‘bace , wata matashiyar budurwace da ashekaru bazata wuce shekara 25 ba , cikin shigar ‘kananan kaya da sukayi mugun kama jikinta , ga wani uban dogon attachment da ta saka ko d’an kwali babu akanta ,babu abunda ya ke tashi sai sautin ‘kas ‘kas ‘kas d’in cingum da take taunaya gefe d’aya kuma tana danna wayar ta . Yadda taga Hajiya falmata a tsaye ne ya bata mamaki cikin yanga da ya tsine ta furta “ Mommy mene ne kuma na ganki a tsaye haka kamar me jiran gawa ?” Hararar ta hajiya falmata tayi “ bansan iskanci, idan baki ganni a tsaye ba akwance kike san gani na ? Duk shirin da na d’auka inayi tsawan shekaru ya tashi a banza kenan ? Dukiya , mulki , jin dad’i duk yana ‘ko’karin tashi a banza sabida shegen jajayan mutanan nan da bansan da me suka zo ba , musamman babban cikin su da ko kallo bamu ishe saba “, Murmushi matashiyar bud’urwar tayi “ ke yanzu momy wannan d’an ‘karamun abun ne zai d’aga miki hankalii? Shiyasa fa ke rashin hakurin kine ya ke ja miki gashi wancan banzar matar ta mareki a banza a gaban mutanan da ‘kiris kawai suke jira da mu , shiyasa kinganni ” ta ‘karasa tana yin juyi “ bazan ta’ba auran talaka ba sai mai mulki, mai mulkin ma sai mai fad’a a ji, danni yanzu har na gama yanke shawaran rabuwa da salman dan yanzu ba ajina bane “, cikin sauri hajiya falmata ta furta “ Harira baki da hankali ne ? Kinsan uban kud’in da na kashe kafun d’an vice president ya fara kulaki ? Shine kike ‘ko’karin ‘bata mun shiri?” Yanzu kam tsaki wacce aka kira da Harira tayi “ ke matsala ta dake kenan momy bakya tsayawa kiji me mutum zai ce , sannan ni  kuma na fad’a miki ki dena kira na da wani Harira , wannan ai sai ki zubar mun da class , just kawai kice mun Harry Baby ko kuma kice mun Harry amma gaskiya momy ki dena cemun wata harira “, ajiyar zuciya hajiya falmata tayi dan harira kam babu ruwan ta duk maganar da ta zo bakinta gaya wa mahaifiyar ta take kai tsaye babu wani girmamawa , hajiya harira kuwa burin ta Harira ta auri mai kud’in gaske da zata kere gabaki d’aya ‘yan matan cikin familyn shiyasaa komai  take lalla’bata musamman da ta kasance ‘yar ta , ta fari.     “ shikenan naji zan gyara amma kinsan  kina ‘ko’karin ‘bata mun plan ko ? Ko so kike a dunga nuna mu baki auri me kud’i ba ? So nake ki karad’e kowa yadda zanji dad’in buga mulkina da ‘karfin ikona “,’yar ‘karamar dariya Harry tayi tana yin ‘kas ‘kas ‘kas da cingum d’in bakinta . “ idan wannan ne damuwar ki momy ai ki kwantar da hankali dan ni nayi kamu , kamun da bazan ta’ba yadda ko wacce yar iska ta ra’besa “, bata tsaya Momy tayi magana ba ta d’ora , “ Momy kinga guys d’in nan kuwa ? Yadda ake yaba kyaun yan gidan nan sai naga kamar ba komai bane lokacin da naga irin had’uwar su sai kace wasu labarawa , Momy you have to do something gaskiya “kallan rashin fahimta Hajiya falmata tayi mata , ganin har yanzu bata fahimci abunda take cewa ba Harry ta matso kusa da ita sosai “ Momy samarin nan fa ba ‘karamun millionaires bane musamman babban cikin su da yayi mugun had’uwa ta ko ina , kinga kuwa agogon hannunsa ? Idan ma baki gani ba Momy zallan diamond ne , me shegen tsad’a , hatta salman d’in da kika takura nayi soyayya dashi bashi da irin sa amma kina ganin wannan guy d’in kinsan kud’i bakomai bane a Wajan sa , kyakkyawa ne ,ga ‘ka’k’karfar ‘kira da yake da ita , kud’i , mulki , izza gabaki d’aya ya tarasu , toh me zanyi da wani salman? Tun wuri Momy ki canza shiri yadda kika kashe ma’kudan kud’ad’e har salman ya soma kulani yanzu Momy shine lokacin da ya kamata kiyi ‘barin kudi, dan wallahi Momy ko zanyi yawo tsirara bazan ta’ba bari wata shegiya ta same saba , idan ba haka kuwa ko wacece sai na kashe ta “ Murmushin jin dad’i Hajiya falmata tayi “ shiyasa kaf cikin ‘ya’yana nake mugun sanki, gabaki d’aya bankawo hakan a raina ba,idan maganar kud’ad’e ne karki damu dan yanzu zan kira Zubby tun yanzu ta koma mana wajan BOKA NA KAN DUTSE”,dariya Harry tayi lokacin da take juyawa “ sai yanzu kika soma d’aukar light , kinga tafiya ta bye”, Harry na fita gabaki d’aya Hajiya falmata ta ‘kara rikice wa tun agogon diamond d’in da Harira tace mata ta gani a hannun Big Boss , gabaki d’aya sai wani girman kai da Jiji da kai ya ‘kara girma akanta ganin burinta na ‘ko’karin cika . ****Abla tana fitowa daga d’akin Big Boss a falour ta tarar da su Little , murmushi ya sakar mata shima lokacin da ya ganta . “ Lil tun d’azu fa nake neman ki , hope yaya be miki fad’a ba ? Kuma ya yadda mu zauna ko ?” Cikin sauri ta girgiza masa kai tana matsowa inda suke a zaune “Na gyara masa d’akı ne fa , shiyasa baka ganni ba “, da kansa ya jinjina mata batare da ya sake cewa komai ba , itama mayar da kallan ta side d’in prince tayi tare da ambatan sunan sa “ Yaya Prince ?” ,shiru prince bai amsa mata ba , ga phone da take hannun sa gabaki d’aya ya mayar da hankalin sa kanta . Sai a karo na biyu da ta ‘kara kiransa ya d’ago da eyes d’insa “ Sorry Lil banji ki ba sai yanzu “, wata tanbayar Abla ta jefa amsa “ Amma Yaya prince Tuna’nın me kake haka ?”, d’an iska prince ya fesar daga bakin sa kad’an “ ba wani abu bane mai muhammanci, just I’m feeling everything here strange , ban ta’ba zama a wani waje ba kuma nayi feeling like am home kamar nan, sai kuma gida idan muna tare duka , and ko lokacin da nake school I didn’t feel so very comfortable like this ba , the people and everything here , mai yasa suke san zaman mu a tare dasu bayan bamu had’a any connection dasu ba or that means” yan ‘karasa yana kallan Little , shima little cikin Sauri ya mi’ke tsaye , “ No yaya prince , please don’t think something else okay ? Bana so “ ganin yadda lokaci d’aya ya soma had’a zufa ne Abla ta furta “ ka kwantar da hankalin ka yaya Little kaga kana bani tsoro “ ta ‘karasa tana marairaice Fırst kamar me shirin yin kuka , cike da wasa little ya kashe mata ido d’aya “ Dont worry Lil, I won’t scare you, babu abunda ya same ni , kunga yanzu time d’in sallah yana ‘ko’karin wuce wa , let’s pray first , but Lil zaki mun fresh fruit salad kafin na dawo ?” ‘Dan dukar kafad’an sa Prince yayi “ tayi maka ko tayi mana ? Little Yaushe ka koya rowa ?” ‘Dan karamin gwalo little yayi masa “ Nidai bazaka wahalar mun da sister ba , Lil byee ! See you “ itama waving hannun ta tayi musu kad’an tana murmushi. Suna barin falourn itama ta nufi d’akin da ta kwana jiya , bata tsaya ‘bata lokaci ba ta wuce toilet dan tayi alwala .        Ko cikakkiyar mintuna 2 batayi a cikin toilet d’in ba , wata irin ba’kar halitta me kama da tsaka ta bayyana a cikin d’akin, ga idanuwan halittar da suka kasance ba’ka’ke sosai , sai faman bud’e dogon harshen ta take tana fesar da wani abu me kamar ruwa a cikin d’akin, ta ko ina sai yawo take da ta tunkari hanyar shiga toilet sai ta juya ta koma wani wajan , ta dad’e tana ‘ko’karin tunkarar toilet d’in da Abla take ciki amma sai ta fasa ta nufi wani side d’in. ‘Ko’karin bud’e toilet d’in da akai ne ba’kar halittan nan ta ‘bace gabaki d’aya kamar bata ta’ba wanzuwa ba , Abla tana fitowa daga toilet d’in bakin ta d’auke da addua har ta d’auko daddumar da zatayi sallah akanta bayan ta nad’a dogon veil d’in ta .            Tun a cikin sallah Abla take jin ‘kafarta kamar tana mata zafi , amma gabaki d’aya bata mayar da hankali kai ba , Har ta idar da sallar ‘kafarta ba ta dena zafi ba , gaban mudu’bin d’aki ta ‘karasa ko zata samu man zafi, cikin sa’a kuwa ta samu , tundaga kan kwiwar’kafarta da take mata zafi ta soma shafawa har zuwa tafin ‘kafarta . Tafi mintuna 10 a zaune a wajan tana murmuza ‘kafarta , agogon d’akin ta kalla cikin sauri ta zaro ido ganin time na ‘ko’karin wuce wa ko fruit bata yankawa su  Little ba , cikin dauri Abla ta fito daga cikin d’akin ganin zafin da ‘kafar take mata ya ragu sosai ba kamar d’azu ba , bata sha wani wahala ba  wajan neman kitchen ba, duk da yadda ko ina na cikin kitchen d’in ya ‘kayatu da kayan more rayuwa , bata tsaya ‘kare masa kallo ba ta wuce wajan fridge d’in kitchen d’in, cikin sa’a ta samu fruit d’in kuwa da alama ba ‘a dad’e da kawo su ba dan ko sanyi basu gama yi sosai ba . Batare da tunanin komai ba Abla ta d’ebi iya amount d’in da take so tayi anfani dashi, kamar ance ta kalli fruit d’in da ta d’ebo sai taga d’aya zaga cikin su kamar ya soma lalacewa amma idan ka kallesa a waje bazaka kawo hakan ba , da knife d’in hannun ta da ta d’akko kawai ta cakawa fruits d’in lokaci d’aya ya bata sautin tasss kamar fashewar abu, cikin ‘kan’kanin lokaci idanuwan Abla suka soma kakkafewa kafun ta fad’i kasa kamar matacciya . Fad’uwar da tayi ko yan sakin ni ba’ayi ba Apple d’in data caka wa wu’ka ya ‘bace gabaki d’ayan sa . Sai wani ba’kin haya’ki da ya fito daga Apple d’in yana ‘ko’karin hawa  kanta kusan sau biyu , kafun yaja baya kad’an shima ya ‘bace. ****** Suna fitowa daga masallaci Little ya kalli sauban, kamar me tsoran masa magana ya furta “ baka fad’a mun abunda zanyi su yaya su dena fushi ba , kallansa Sauban yayi kafun ya d’an saki murmushi yana girgiza kansa , “ Ni bazaka iya cemun yayan ba ?” ‘Dan shiru Little yayi masa yana sauke kansa , wani murmushin sauban yayi “ its okay ! You dont have to, akwai 3 things da yayanka yake so sai , 1 rose flowers, Pet d’insa lion and this “ ya ‘karasa yana mi’kowa Little wani ‘karamar alawa “ cike da mamaki Little yake kallansa dan gabaki d’aya abunda ya lissafo yasan yayan sa yana so banda alawar da sauban ya mi’ka masa , ganin yadda mamaki yafito sosai akan face d’insa ne ya kara bawa sauban wani murmushin “ karka damu nasan kaima baka sani ba , ni kad’ai nasan wannan sweet d’in , zaka iya basa “ ya ‘karasa yana juyawa cikin sauri little bakin sa har yana d’an rawa ya furta “ wait “ tsayawa sauban yayi yana kallan Little da ya d’an sunkuyar da kansa , cikin rarrabewar kalla ya furta “ ka ‘batawa yaya na sosai but kana da kirki ka bashi ha’kuri zai ha’kura ,” sai kuma ya saki ‘karamar ajiyar zuciya “ Ya..ya sauban” waro idanuwansa Sauban yayi akan little yafun ya ‘kara matsowa kusa dashi “ Me kace ? ‘Kara maimaita mun please!” A karo na biyu Little ya ‘kara furta “ Yaya sauban”, hannun sa d’aya sauban ya mi’ko masa “ can i have a hug please?”fuskar little d’auke da murmushi yayi hugging Sauban, shima sauban hugging d’insa yayi sosai a jikinsa kafun ya furta “ I really missed you!”gudun kar Little yaga yadda eyes d’insa ya soma ja ya kawar da kansa “ So are you happy ?” Kansa Little yayi masa knodding yana murmushi , shima sauban martanin murmushin yayi masa “ okay zo muje na baka rose flower “ dagaske kana dashi ? Kasan favorite rose flower d’in sa ?” Hannunsa Sauban ya ri’ke lokacin da suka soma tafiya “ Ni nake d’aukar masa su duk lokacin da mukaje su yi su , I really like it with perfume inside and no more questions okay?” Shima Little okay yace masa yana ‘kara sakin wani murmushin.     ************ Cikin wani garden da ya gaji da had’uwa mai d’auke da kalolin flowers masu sanya ya zuciya , wasu yan matane zazzaune kan wasu chairs ko wannan su akwai abun ciye ciye agabansu , ga wasu yan aiki da gabaki d’aya suke a tsugunne, d’aya daga cikin su da take sipping wani smoothie ne ta ya tsuna fuska , a daidai fuskar d’aya daga cikin masu aikin ta watsa tana jan dogon tsaki , a masifance ta furta “ wannan wana irin iskanci da gida dumanci? Dan ubanki haka a ka koya muku yin abu ? Ku komai baza kuyi shi in a class way ba sai kun ‘bata ? Banza yan gidan matsiyata da baku gaji komai ba sai tsiya, dallah malama tashi kije ki had’o mun wani “ cikin sauri yar aikin da ashekaru zata girmeta nesa ba kusa ba ta soma bata ha’kuri , wani tsakin matashiyar budurwar taja “ idan baki matsa a nan ba sai na tsinka wa wannan shegiyar fuskar taki me kama da ta buri mari, banza d’iyar talakawa “ d’aya daga cikin ‘yan matan da ta kai yankan Apple bakin tane ta ‘kyal’kyale da dariya “calm down Surry , kinsan duk abunda aka had’a da matsiyata dole ran mutum ya ‘baci musamman idan kika yi duba da tsiyar dake tattare da su “ gabaki d’aya ‘yan aikin sun kuyar da kansu ‘kasa sukai sabida irin mugun kalamar da suke jefa musu , duk da bayau ne farau ba idan da sabo ya ci a ce su saba da kalan wula’kanci da yan matan nan suke musu kala kala .  Wani tsaki wacce aka kira da sürey ta ‘karayı a ‘kufule cikin ‘kyan’kyami take bun yan aikin da wani mugun kallan tsana “ Hearty  bazaki gane yadda na tsani talaka a rayuwa ta ba , duk banzaye ne mara sa aikin yi gida dawa dan ni ko a mutane bana d’aukarsu , “ yanzu kam dariya yagowar yan matan suka saki cikin ‘kara fankamata suke furta “ Up up surry” wacce batayi magana a cikin ba ce tun d’azu ta d’an ya mutsa fuska “ Ni dama tun wannan shashanci a gefe kuka ajje sa , kun ga kuwa samarin da sukazo? Kun ga yadda hutu da kwanciyar hankalin da tsantsan kudi yake fitowa daga jikinsu ?” Hearty ce ta d’an sauke nunfashi “ Reada ni zan fad’a miki wannnan maganar , ban ta’baji san wani saurayi ya kamani lokaci d’aya ba kamar wannan guy d’in , da alama shine Babba a cikin su , yadda tsarin shigar sa take da ban ma abun kwatance ne , ga wasu shegen kaya da ya saka masu tsad’an gaske , gabaki d’aya na kasa fasalta kyaun su, hatta samarin Biyun da nagani kamar sune ‘kananan sai mai biya babban , wayyo Allah , gaskiya bazan ta’ba ha’kura ban samu d’aya daga cikin su ba , ko ana ha maza ana ha mata sai na auri d’aya daga cikin su “. Itama surry murmushi tayi kafun ta d’an tsuke face “ Amma nifa farar yarinyar da nagani gabaki d’aya bata burgeni ba musamman da naga yadda suke mata magana , ki duba kiga har ri’ke mata hannun babban cikin su yayi “. Dakatar da ita hearty tayi “ ba dole kiga suna bata kulawana ba , ‘kanwar suce fa baki ga yadda kyaun ta ya fito ba sosai ? Ko dai kina kishi ta fiki kyau ?” Amaimakon surry ta amsa mata sai harara da ta sakar mata , phone d’inta kawai ya d’auka ta bar wajan cikin sauri mai aikin da suka zo tare tabi bayanta kamar zata tsugun nata . Tsaki Reada tayi tana bun bayan Surry da harara “ banza ita gani take komai ta iya , mtsww “ daga haka suka ci gaba da gulmar Abla da Big Boss .  ***** 6:5pm prince yashigo part d’in tun d’azu da ya shigo yake jiran ganin Abla amma babu ita babu alamar ta hatta bedroom d’inta sai da ya duba bata ciki , kamar zai bar falourn sai kuma wani tunani ya ‘kara fad’o masa , d’akunan falourn ‘kasa ya soma duddubawa ko tana ciki gabaki d’aya sai ya tarar da bakowa a cikin su, har zai juya ya hango d’an hasken da ya ‘bullo a kitchen shiyasa ya nufi wajan direct , yana shiga ya tarar da Abla akwance da sauri ya ‘karasa yana kiran sunanta “ Hey! Hey ! Sister tashi mana , me ya sameki haka ? Ki tashi please “ ganin bata motsine yayi saurin d’aukan ruwa a fridge duk da sanyin da yayi haka ya fesa masa , wata irin doguwar ajiyar zuciya Abla ta saki lokacin da ta bud’e idanuwanta . Cike da tsantsan mamaki take kallan kanta ganin yadda ta kwanta , shima prince da mamaki a face d’insa ya furta “ me ya sameki lil ? Na ganki a kwance?” Kanta Abla ga dafe sosai sabida wani irin mugun sara mata da yake kamar zai cire , a hankali ta furta “ Nima bansani ba yaya prince , tun da na shigo zan muku fruit ban ‘kara sanin komai da ya faru ba “, kallan yadda take ri’ke kai yayi sosai “ me ya samu kanki haka ?” Yanzu kam d’an ya mutsa face tayi tana ‘ko’karin tashi saura kad’an ta zube a kasa “Be care ful , sister ko baki da lapiya ne ?” Kanta ta girgiza masa “ No lapiya ta ‘kalau nasan inayin sallah zan dawo daidai , Please karka fad’awa Lil kaji ?” Bazan fad’a masa ba amma kema with one condition zaki sha magani , kin yadda ?” Da kai Abla ta amsa masa dan ko magana bata sanyi, har wajan d’akin ta ya karata , bai tafi ba sai da yaga shigewarta.      Abla kamar ta d’ora hannu aka haka take jin kanta , gabaki d’aya batajin dad’in jikinta kwata kwata , yadda take tafiya kamar me lahi da ‘kyar ta iya watsa ruwa tayo alwala . A wajan sallama haka tana sallah kafafuwanta suna hard’e mata sabida mugun jirin da take ji. Tana idar da sallah tayi kwanciyarta akan daddumar hawayen da bata san ko na menene ba suna sakko mata a kumatu , a ‘ban gare d’aya kuma hannunta na ri’ke da ‘kafar gabaki  d’aya ji take duniyar ta tsaya mata , bakin ta yayi mata nauyin da ko addua ta kasa . Ana kiran sallah isha’i da ‘kyar tayi yin ta , tazo zatayi shafa’i da wuturi jiri ya fad’ar da ita dole sai ha’kura tayi. Knocking d’in ’kofar ta da kai ne yasa tayi ‘ko’karin daidaita fuskarta , tana bud’ewa ta tarar da Prince tsaye a wajan , cikin pity face ya furta “ Sorry Sis , bari muci abinci sai kisha magani kinji ? Let’s go ke kawai ake jira “, ganin tana ‘ko’karin yin mune ya furta “ idan baki fito ba zan fad’awa Little fa “ girgiza masa kai Abla tayi “ No karka fad’a masa muje “ a haka ta dunga bin prince duk da zafin da taji ‘kafarta nayi mata , cikin wani ‘kayataccen falour suka nufa da babu hayaniya a ciki, daga little sai Dr da su Nanni sai kuma sauban da uncle su kad’ai ne a cikin falourn , cike da girmamawa Abla ta gaishe su , shima Dr Amaimakon ya amsa mata da baki sai ya lumshe mata eyes d’insa , face d’in Nanni cike da murmushi ta furta “ Now let’s eat ! Okay ?” Kansa little ya girgiza mata “ Ni na ‘koshi” shima prince the same answer d’in da ya bata kenan , itama Abla ganin sun ce bata ci itama tace ta ‘koshi, cike da mamakin su Nanni ta tsaya kallansu” kuyi hakuri bazamu iya ci babu Yaya Bobo ba , shi yaya Big Boss bayacin abinci cikin mutane “ uncle zai yi magana Little yayi saurin furta “ please uncle “ kallan Uncle his excellency yayi “ Do as their wish , ka kira musu bobo”, wayar hannun sa uncle ya d’auka tare da dialing number Bobo, cikin sa’a kuwa kiran ya shiga “ Meet me here please “ da haka ya kashe kiran dan yasan idan ya fad’awa Bobo inda Suke bazai zoba . Cikin mintunan da basu fi 10 ba Bobo yashigo falourn bakinsa d’auke da sallama , ganin His excellency zaune a Wajan ya juya zai bar wajan cikin Sauri uncle ya furta “ Dawo ka zauna , Ni na kira ka fa “ fasa futar bobo yayi ya shigo falourn amma face d’insa gabaki d’aya ba fara’a , d’an ta’be baki Diidii tayi “Wallahi dai babu kyau ka dunga sakawa zuciyar ka ruwan sanyi” , shareta Bobo yayi kafin ya furta “ Uncle gani” da hannu uncle ya nuna masa su Little “ sunce bazasu ci abinci ba sai da kai “ hararar Prince , Bobo yayi “ then uncle sai kabarsu mana basa jin yunwar ne , can I go ?” babu Inda zakaje ka zauna muci abincin nan Dan Allah just for me ! Please Don’t said no” Bobo zai ce No uncle ya ‘kara furta “ Dan Allah fa nace maka “ kallan yadda su Little suka tsaya kallan sa yayi kafun ya ta’be bakin sa kad’an , ko kallan inda his excellency yake bayani duk da yadda shi yake kallan sa fuskar sa cike da annashuwa “ Uncle Big Boss nanan, so I can’t it” sabida yananan ne bazaka ci ba ko kuma Sabida nace kaci? It’s okay you can go” ganin yadda ran uncle yake ‘ko’karin ‘baci ya furta “ it’s okay uncle ayi packaging na Big Boss “ da Sauri Nanni ta mi’ke “ idan wannan ne karka damu ko ni da kaina sai na kai masa “ babu Wanda ya tanka har ta dawo d’auke da wani abun jera abinci , ganin tana ‘ko’karin nufar hanyar fita uncle yayi Saurin dakatar da ita “ Haba ina zaki kuma ? Ga Abla nan ki bata ta kai masa “ Prince zai yi magana Abla tayi saurin mi’kewa tare da Amsar tray d’in gabaki d’aya jin ta take wani iri , tana kar’ban tured’in a haka ta soma nufar part d’insu duk da yadda take jin jiri kamar wacce ta fuce daga hayyacinta . Tana shiga ta tarar da anrage hasken d’akin, duk da yadda take da tsoran duhu abun mamaki sai gashi yana shiga cikin d’akin, yana zaune cikin shigar white pajamas farare tass da su , ko sallama batayi ba sai saukar abinci da yaji an ajje , a hankali ya d’ago da idanuwan sa ganin zata juya , cikin cool voice nashi ya furta “ come back “ ko sauraransa Abla batayi ba ta nufi ‘kofar fita , hannu biyu ya saka ya janyota, ita kadai sai faman kulle idanuwan ta take , tsayawa kallan yadda face d’inta tayi jaa lokaci d’aya yayi , zata ‘kara mi’kewa ya furta “ Hey öpen your eyes “ shiru Abla tayi masa sai funcike jikinta da tayi da ‘karfin gaske , cikin Sauri Sauri take tunkarar ‘kofa zata fita , yana ‘kara ri’kota Abla ta bud’e baki da niyar sakin ihu yayi saurin toshe mata bakinta , ga temperature d’in jikinta da yaji ya d’au zafe , fusge fusge Abla ta fara tana kuka “ ka sakeni, bana so ka sakeni na tafi , banaso”. Cikin sauri Big Boss ya d’an ware eyes d’in sa akan ta ganin yadda take ‘ko’karin ficewa daga cikin hayyacin ta, phone d’in hannunsa ya ajje tare da rungumota jikin sa , wani kukan Abla ta ‘kara sawa tana ri’ke ’kafar ta , “ ‘kafana zai cire , kai na Wayyo Allah na please kasa kenı zan mutu , jiki na wuta ,” da Sauri Big Boss ya kalleta ganin abun ba ‘karamı bane “ Menene ? Calm down yi mun bayani , okay ?” Da ‘karfi Abla ta ke ‘ko’karin fusge jikin ta tana kuka , da hannu biyu Big Boss ya saka ya rungumeta a jikinsa sosai ganin abun nata ba wasa bane , cikin wani irin zabura Abla ta ‘kara sakin kuka tana ri’ke kafarta da take ji kamar ana hura mata wuta a ciki. IBTISSAM   ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee     09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____4 Kallan yadda ta ri’ke ‘kafar yayi , launin idanuwansa har ya soma yin ja , da hannu d’aya ya zame gabaki d’aya hannun data d’ora a ‘kafa da kanta , d’ayan hannun sa kuma ya janyo phone d’insa tare da kunna ‘kirarar karatun shureim, wani kukan Abla ta ‘kara saki tana furta “ Wayyo Allah ‘kafana , jikina, fuskata , kaina  zai tsage , ganin zai iya saka mata ciwan wuya zaman da yayi yasa ya d’auketa gabaki d’aya zuwa saman bed d’insa , tana ‘ko’karin tashi yayi mata runfa daidai saitin kunnan ta ya soma karanta mata karatun al’kur’ani, sun d’au kusan 3 minutes yana mata karatu a cikin kunne , cikin ‘kan’kanin lokaci Abla tasoma ajjiyar nunfashi  sabida karatun al’kuranin da yake ratsata, a hankali ya d’ago da eyes d’insa zuwa  kan face d’in ta , shagwa’be face Abla tayi zata kuma sa wani kunan ya furta “ it’s okay “ kafun ya mayar da bakinsa Daidai saikin kunnan ta , yadda yake mata karatun har wani lumshe ido Abla take , yafi tsawan 10 minutes yana mata karatu da addua, duk yadda take jin ‘kafarta na mata zafi ya hana ta ta’bata, sai da ya ‘kara d’aukan kusan 15 minutes a haka kafun Abla ta soma bud’e idanuwanta da suka cika taff da kwalla, zata yi magana taji kanta na mugun sara mata , cikin shash she’kar kuka ta furta “ Kaina zafi , ciwo”,da hannu d’aya ya dafa mata kan nata da yaji zafi zau sosai akan nata , shima addua ya soma yiwa kan nata, ita kad’ai sai lumshe ido take , da taji kan ta ya dai na zata ce ‘kafarta , lumshe idanuwan sa da suka mugun ja Big Boss , jijiyoyin kansa sosai suka fito rud’u rud’u, mutsu mutsu Abla ta soma lokaci d’aya tana ‘ko’karin zabura , bata da wani buri da ya wuce tayi ihu a wannan lokacin, ji take kamar tsutsa na tafiya akan ‘kafafuwanta, cikin shashshe’kar kuka Abla ta ke furta “ Ni bana so ka sake ni, ka sake ni please “.      Gabaki d’aya cikin daran nan Big Boss bai runtsaba Sabida yadda Abla take masa kuka har wajan sallar Asuba tana rungume a cikinsa , sai a lokacin ta soma a jiyar zuciya alamar zatayi bacci ga kiran sallah da’ ake faman yi , kallan kyawawan eyes d’in ta da suka kunbura yayi , face d’in ta har ya soma yin ja , mayar da idanuwansa yayi kan phone d’insa da take ta haske tun d’azu yayi , batare da ya d’auka ba ya kwantar da Abla a hankali, kai tsaye toilet ya nufa cikin ‘kan’kanin lokaci yayi Wanka tare da d’auro Alwala , yana fitowa ya tarar da ta canza yanayin kwanciyar ta , gashi kamar bata jin dad’in kwanciyar da tayi . Cikin wasu white Gucci d’in kaya ya shirya , yana ‘ko’karin barin d’akin Abla ta bud’e idanuwanta a zabure kamar wacce aka tsikara , ganin yana ‘ko’karin fita ne ta kulle idanuwan ta da duka hannun ta tana kuka , d’an kallanta yayi kad’an tare da kawar da kansa Sabida kukan ta da yake ci har cikin zuciyar sa , a hankali ya tako zuwa inda take gabaki d’aya face d’in sa ta sauya , hannun sa d’aya ya mi’ka mata ,cikin sauri ta ri’ke nasan tana mi’kewa “ Me akai miki?”d’an turo masa lips Abla tayi, cikin sauri ya kawar da kansa daga lips d’inta “ karka tafi “, kamar Wanda aka sa dole ya furta “ Sallah! Ki zauna I will be back….” Bai ‘kara saba Abla ta ‘kara sakar masa kuka cikin Sauri tayi hugging d’insa , “ ina jin tsoro”, gabaki d’aya Abla ta’ki bari ya fita sabida yadda ta soma zabura , Da kanshi ya rakata toilet tayi alwala, dole sai a d’akin yayi sallah shima kansa har ya soma sara masa , tana idar da sallah ta soma hamma zata kwanta a kan dadduma, gabaki d’ayan ta ya d’auketa tare da kwantar da ita kan bed , yana ‘ko’karin tashi Abla ta ‘kara rungumeshi, d’an ’karamun murmushi da ko le’ben sa bai gama hawa ba yayi tare da kashe light d’in d’akin zuwa mara haske sosai, da hannu d’aya ya zame mata gabaki d’aya rigar jikinta yayi saura black bra d’in da ta saka sai pant din jikinta ,ganin rip d’in rigarsa na ‘ko’karin damun ta shima ya cire white shirt d’insa ya bar black singlets d’in sa , sosai yayi hugging d’inta a jikinsa , cikin Sauri ya runtse idanuwansa Sabida yadda yake jin tudun breast d’inta akan ‘kirjinta. Yafi tsawan 15 gabaki d’aya ya kasa runtsawa sabida body contact d’insu , face d’inta ya d’an kalla kad’an ganin yadda ta ‘kara turo lips d’inta waje , har shansa ya d’an tauna kad’an yana kawar da kansa gefe , saida ya d’auki wasu minutes d’in kafun bacci shima ya d’auke sa . *****Mamaki ne ya kama Bobo ganin har yanzu Big Boss bai fito sallama , gashi yana kiran wayar sa amma har yanzu baiyi picking ba “ Something is wrong “ ya fad’a cikin zuciyarsa kafun ya kalli agogon hannunsa, ta’bashi da Little yayi ne ya dawo dashi daga tunanin da ya fad’a “ Yaya har yanzu yaya Big Boss bai fito bafa , ko naje d’akin sa ?” Cikin sauri Bobo ya furta “ No! Karka damu he’s alright,okay ?yanzu idan kaje kasan time d’in baccin sane and nasan yayi sallah tunda bai fito ba , just ka kwantar da hankalin ka “, Little sai sake magana Bobo ya furta “ No more questions, am going out now, dont be stubborn okay?” Kansa ya jinjina masa yana d’an kawar da kanshi gefe , Sauban ne ya d’an sakar masa murmushi tare da janyosa suka soma tafiya “ you also have me , lets go somewhere else okay ?” Cewar sauban lokacin da ya ja hannun Little , prince ma bin bayansu yayi. Wayar hannun sa Bobo ya kalla kafun ya kalli time “ Something is wrong”, zuwan Victor wajan ne yasa Bobo ya kallesa , d’an sara masa Victor yayi kafun ya matso daidai kunnan sa ya fad’a masa wata magana da babu wanda isa jin me yake cewa . ‘Dan ‘karamun murmushin gefen baki Bobo yayi kafun ya kalli victor “ Good job, let’s go “ da haka su Anthony suka fito da manyan black tinted cars guda uku , motar tsakiya da ta fita daban Anthony ya shiga bayan victor ya bud’e masa seat d’in baya, suma ragowar sojojin su motocin suka shiga ko wannan su sanye cikin black suit. Victor bai bisu ba sai sara musu da yayi har saida ya ga motocin su sun ‘bace kafun shima ya bar wajan. ***** Direct har falourn His Excellency ya nufi da su Little , yana kishingid’e akan kujera mai mazauni mutum biyu , sai Babbar 4 sitter da Uncle Adam yake zaune tare da wasu maza guda uku akanta , a one sitters ma , wasu mazane akan ta ko wannan su da shigar alfarma da alama tattaunawa suke. His Excellency yana kallan su Little ya lumshe idanuwan sa tare da bud’e su akan su, shima little tsaya kallan sa yayi har suka ‘karaso cikin falourn, kamar bazai yi magana ba sai kuma suka bud’e baki suka gaishe su sama sama , da hannu Sauban ya nuna His Excellency,” Sunan shi Abbu, you can all called him with that name “, cikin sauri prince ya furta “ Why ?”, kai tsaye sauban ya furta “ He’s like the father of the family, nima He’s a father to me , and he can be a father to you all”, cikin sauri prince ya girgiza masa kansa “ No ! He will be our uncle , We dont need a father , Yaya Big Boss is our father and mother right little ?” Wani irin sha’kuwane ya kama His excellency, lokaci d’aya ya dunga yin ta ba ‘ka’k’kau tawa , Little da prince basu san lokacin da suka ‘karasa wajan saba , cikin sauri Little ya soma tapping d’in bayansa “ Sorry” cewar prince , gabaki d’aya sai suka tsaya kallansu banda Sauban da yake sakin murmushi jin dad’i, a hankali His excellency ya d’ago da fuskarsa me cike da dattako ya kalli prince da little , “ Me yasa bakwasan Abbun ku?” Ba tare da wani damuwa ba prince ya furta “ sabida muma bayasan mu and we will never love him, he distanced his self from us ,” shiru Little yayi wa prince sai His excellency da yake kalla face d’in sa cike da murmushi ya furta “ kai ma baka murmushi kamar Yaya Big Boss , inka lumshe idanuwanka sai naga kamar  Yaya”, sai a lokacin His excellency ya saki wani murmushin manya “ Amma kuma shine kuka ce ni ba Abbun ku bane ? Ko sabida kunga yayan basa kulani?” A wannan karan little ne ya girgiza masa kai “ No! Yaya baya fushi without a reason, May be ka ‘bata masa rai ne amma if you apologize to him zai ha’kura musamman haka “ ya ‘karasa yana ‘kif’kiftawa His excellency ido. “ Tom shikenan , Na gode zanyi nima hakan amma tunda bazan zama Abbun kuba zan iya zama friend d’inku?” Yar ‘karamar dariya little yayi zai ce masa No shima His excellency yayi masa fiki fiki da ido kamar yadda yace , wani irin dariya prince da little suka sa lokaci d’aya , har yanzu Little bai dena dariya ba ya furta “ shikenan ka zama friend d’in mu “ Amma kunsan friends suna bacci tare , suna cin abinci tare , suyi hira tare , kunyi al’kawari anytime nake free zakuzo?”hannunsa Prince ya bud’e tare da furta “ we promised!” Hannayensa biyu His excellency ya bud’e musu kafun ya furta “ A hug for a friend please “, gabaki d’aya hugging d’insa sukai suna furta “ friends “, da hannu His excellency ya nuna musu su Uncle Adam da suke zaune sai kallansu suke cike da burgewa kowa face d’in sa murmushi ne akai , Uncle Adam ya fara nuna musu kafun ya furta “ His uncle Adam, yaya nane, sai kuma na kusa da shi Uncle Abbas shima yaya nane , na ‘karshen su kuma Anas sai kuma , Munnir da ‘kasim, and my other younger Brother Isma’il ya mutu long time ago” cike da pity face Little ya furta “ Allah ya ji ‘kansa “ gabaki d’aya suka amsa da Ameen. Ganin mood d’in kowa yana ‘ko’karin canzawa ne sauban ya nuna musu dinning, “ food is ready ya kamata yau friends suci abinci a tare , okay ?” Kamar yadda ya d’aga 3 fingers d’insa haka shima Little ya d’aga “ okay “  a haka suka nufi dinning d’in gabaki d’ayansu, masu aikin zasu fara aikin serving d’in su Little ya dakatar dasu “ No zanyi , ku barshi” d’aya daga cikin su zaiyi magana His excellency ya d’aga masa hannu, cikin girmamawa suka bar wajan. Warmer d’in wajan little ya soma bubbud’ewa kafun lokaci d’aya ta’be bakinsa ,”Yaya sauban mu canza abinci mana , ko friend?” Fuskar His excellency cike da annashuwa ya furta “ Anything you like “ Uncle Adam zai yi magana His excellency yayi saurin da katar dashi, “Bari a yi serving d’inku, we will eat another food “. A karo na biyu shima Uncle Abbas zaiyi magana His excellency ya furta “ My order ! Sauban akawo abunda sukeso” da haka ya mi’ke daga kan dinning d’in shima sauban ya bi bayansa sai prince da little ne suka tsaya suka fara serving d’insu kafun su dawo falourn suma.  ********** 10: 11am Abla ta soma motsi alamar ta farka , bakinta d’auke da adduar bacci ta soma bud’e eyes d’inta. Gabanta ne yayi wani irin fad’uwa sabida wanda tagani a kusa da ita , a sukwane tayi saurin janye jikinta zata saka ihu yasa hannun sa d’aya ya rufe mata baki tare da ‘kara janyo ta jikinsa , zuciyar ta sai faman bada saurin dumm dumm take , cike da tsoro ta ware idanuwanta akansa tana binsa da wani irin kallan tsoro, a gefe guda wani irin mugun tsoran sa na shiga ranta , a hankali ya soma bud’e eyes d’insa da suka soma shinning alamar bacci, ganin yadda ta runtse idanuwanta ne ya so bashi dariya a hankali ya kai lips d’insa tare da pecking goshinta , da wani irin mugun shock Abla ta ware idanuwanta, “ Baki iya gaisuwa ba ?” , kamar zatayi kuka ta furta “ Ni dai kasake ni please,” amaimakon ya saketan sai ya ‘kara rungumota jikin nasa “Like this ?” Shiru Abla tayi masa tana kiciniyar kwace jikinta , a masifance ta furta “ Ni nace ka sake ni kai wana irin d’an is…..” bata ‘kara fad’ar d’an iskan ba Big Boss ya fincikota da ‘karfi jikin sa , cikin sauri Abla ta bud’e baki zata bashi ha’kuri ya had’e lips d’insu, wani irin bugawa zuciyar Abla tayi lokaci d’aya , so take ta basa ha’kuri amma yaki sakar mata lips d’inta , hawayen tsoro har ya soma wanke mata face , bata gama rud’ewa ba sai da Big Boss ya fincike bra d’in jikin ta , da wani irin shock da zuciyar Abla ta buga ta soma bashi ha’kuri ganin ya sakar mata bakin, cikin muryar kuka ta furta “ Dan Allah kayi hakuri ni ba haka nace ba , Dan Allah kayi hakuri please , Na shiga uku please kayi hakuri ni fitsari nake ji fa “ ta ‘karasa tana fashewa da wani saban kukan, ga ‘kafafuwanta da take ji kamar ana mata tafiyar tsutsa, banza Big Boss yayi mata tare da d’ora hannun sa d’aya akan Breast d’in ta , a zabure Abla ta bud’e baki zata sakar masa ihu ya d’alle mata bakin tare da jefa mata rinannun idanuwansa da suka soma canza kala zuwa launin ja ,  wani irin kuka Abla ta fashe masa dashi lokacin da taji hannun sa akan na shanunta , gashi suna mata wani irin zafi da ‘kai’kayi duk lokacin da ya ta’bata, wani kuka Abla ta fashe dashi tana tuttureshi da hannunta , gabaki d’aya hannayen ya d’aga sama ya ri’kesu da hannunsa guda d’aya ‘kafarta da take mutsu mutsu da ita suma ya ri’ke cikin ‘kafafuwansa , bata da wani hanyar bayan sakin kuka , duk yadda ta so bashi hakurin ya ‘ki kulata gabaki d’aya , lumshe idanuwansa Big Boss yayi lokacin da ya kai bakinshi kan nipples d’in Abla , fusge jikinta Abla ta soma ganin abunda yake ‘ko’karin yi, ga wani irin abu da taji yana ratsamata ‘kafa har zuwa ‘kwa’kwalwar kanta, cikin dishashewar murya Abla ta soma bashi hakuri amma Big Boss ko uffan be ce mata ba musamman yadda yake sarrafa breast d’in, Yadda Abla taji kamar yana ‘ko’karin tsinke mata breast ne yayi sauri bud’e bakinta da muryarta bata fitowa sosai “ Dan Allah kayi hakuri , wallahi na dena ce maka d’an iska Allah kayi hakuri banaso ,Dan Allah ka sakeyi “, a hankali Big Boss ya zare bakinsa daga kan nipple d’inta , idanuwansa da suna canza launi zuwa ja  ya zuba mata , cikin sauri ta kulle eyes d’inta zuciyar ta na bugawa da sauri sauri, a fusge ya furta “ i will teach you how be one, just keep quiet and take the lesson!”, ya ‘karasa yana funcike pant d’inta shima zai bud’e ‘kafafuwanta Abla ta kuma fashewa da kuka , cikin sauri ta ri’ke hannayensa “ Dan Allah kayi hakuri ! Wallahi kai ba d’an iska bane Dan Allah,” yadda yaga zallan tsoran sa ya fito a kan face d’in ta ne yasa wani lallausan murmushi su ‘buce masa , a karo na biyu ya saka hannu zai bud’e ‘kafar ta sakar masa wani kuka me kama da na shagwa’ba “ kai fa ba d’an iska “, ta ‘karasa tana turo lips d’inta , lips d’in ya yi wa peck tayi saurin rufe bakin ta da hannayen ta gashi ta’ki yadda su had’a ido “ Next time ! Ba zai tsaya anan ba “, ya ‘karasa tare da had’ata da white blanket d’in jikin su yayi toilet da ita , sai wutsul wutsul take tana san ‘kwacewa.  After 40 minutes aka ‘kara bud’e ’kofar toilet d’in,yana d’auke da ita a hannunsa kamar wata Baby, ita kuma ta ‘boye face d’inta cikin ‘kirjinsa sai faman shash she’kar kuka take masa , jikinsa sanye cikin with robe sa’banin Abla da take sanye cikin towel, har gaban mudubin d’akin ya kai ta tare da zaunar da ita kan kujerar wajan. Kawar da kanta Abla tayi gefe sai faman kakkare jikin ta take gabaki d’aya ta’ki yadda ta d’ago da idanuwanta , towel d’inta ya kama zai zare tayi saurin d’ago da idanuwanta , cikin rawar murya ta furta “ zan Shirya da kaina fa , kaya na zanje na saka” ta ‘karasa tana kallan ‘kofar fita , da hannun ya dawo da ita gabansa , sai da ya d’an ran’kwafo kan face d’inta da take ta ‘boye tun d’azu ya furta “ Karki ‘kara shiga d’akın from now on”, da mamaki Abla ta kallesa tare da furta “ Kaya nafa ? A ina zan dunga kwana ?” Bed d’insa ya nuna mata lokaci d’aya ya had’e face tare da komawa asalin Big Boss d’insa , Bed d’in da ya nuna ta kalla kafin ta d’an saci kallansa , bakinta sai faman mutsu mutsu yake kamar me san yin magana amma ta kasa , da ‘kyar ta iya furta abunda take kokwanton fad’a “ Allah ya hana fa , babu kyau kwana da Wanda ba muharramin ka bane , so kake Allah ya saka ni a cikin wuta “, ta ‘karasa hawaye na sakko mata akan face d’inta , gashin kansa Big Boss ya d’an shafa kad’an wato a d’an iska ta d’auke sa , “ kina samun ciwan kai “, ya fad’a cikin ‘kasan zuciyar sa , a fili kuwa d’an ta’be bakinsa yayi kad’an yana ja baya tare da d’auko wasu black d’in kaya riga da wando, saida ya gama duk abunda zai yi a gaban mudubin sannan ya saka kayan sa ba tare da damuwa da Abla da ta ‘boye fuskarta ba , da hannu ya nuna mata wani trolley bayan ya matso kusa da ita , cikin ‘kasa ‘kasa s murya ya furta“ Ki shirya , karki kuskura ki ‘kara ta’ba komai na cikin part d’in nan , Little suna jiranki a other part , okay?“ kanta Kawai tayi knodding ta’bo bud’e bakinta, tana ganin ya d’aga hannun da zai ta’ba mata towel ta furta “ Bazan ta’ba bafa”. Pecking d’in goshin ta yayi batare da ya kuma ce mata komai ba ya bar d’akin. Da harara Abla ta bisa tana murgud’a masa bakin ta “ ‘Dan iska ,Allah sai ya sakamun wallahi zunubi yana kanka tunda kake so ka lalatani, Allah sai ya saka mun.”tana yi tana goge ‘kwallar da ta tarar mata a cikin ido. Cikin ‘kaya taccen falourn da ya gaji da kayan alatu , yan matan gidan ne a zazzaune kowa cikin kalar shigarsa , daga gefe guda ma iyayen su ne ko wannan su yaci a donshi sai faman huhhura hanci suke , banda Didi da yan matan ta da suka zo , sai Nanni da fuskar ta yake cike da annashuwa , kowa ka kallan cikin falourn da harkar gaban sa yake yi , akaro na biyu Harry ta kalli agogon wayar ta “ Nanni kowa fa ya halarta , ya kamata muci abincin kar yayi sanyi” wani irin kallo Nanni ta je fa mata da yasa tayi shiru tana d’an turo bakinta , cike da girmamawa Nanni ta furta “ Diidii bari na duba, may be batasan muna nan bane shiyasa “ kanta Diidii ta d’aga mata har ta bar cikin falourn , Harry sai binta da harara take a fakaice.    Nanni tana fitowa direct part d’in su Abla ta nufa ganin har yanzu bata fito ba , tazo zata shiga cikin part d’in Adaidai lokacin da itama Abla take ‘ko’karin fitowa shiyasa suka ci karo, “ ouch “ cewar Abla , murmushi Nanni ta sakar mata “ Sorry dear bansan fitowa zakiyi ba “ a maimakon Abla ta amsa mata sai ta d’an tsugunna cike da girmamawa ta gaishe da Nanni, wani murmushi Nanni ta ‘kara saki a karo na biyu tare da ri’ko hannun Abla suka soma tafiya “ Kina tsugunnawar nan har ‘kasa karki ‘bata a donki , dan kinyi kyau sosai kamar sarauniya kyau “ , sunkuyar da kanta Abla tayi ‘kasa cike da jin kunyar Nanni, suna shiga cikin falourn gabaki d’aya aka soma bin Abla da kallo musamman yadda shigarta ya fita daban gabaki d’aya da sauran yan gidan , wat doguwar Riga ce  Baby pink a jikinta sai silver da yake ta faman walwali a jikinta , ga wani Baby pink d’in abun hannu da ta saka da akayi sa da sallar diamond , duk da ita batasan diamond baba ta sane kawai sabida ganin su da tayi had’e da kayan.     Babu Wanda bai tsura mata ido ba a cikin su har ta ‘karaso cikin falourn kanta a sunkuye , Diidii ta soma gaisarwa da tunda ta ganta take sakar mata wani lallausan murmushi kafun ya gaishe da Sauran iyayen gidan , Harry sai faman hararar ta take a fakaice ganin yadda shigar Abla gabaki d’aya ta haska wajan, duk yadda ta sha wahala ta fito da kayan da zata sa amma lokaci d’aya Abla ta war gaza mata komai. Su Surry sai faman bin ta da kallo suke musamman Hearty da ta tsurawa abun hannun ta ido . Hajiya falmata ma sosai ta zubawa Abla idanuwa ita kad’ai sai faman kissima abu take cikin zuciyarta.  A wannan karan Diidii ta ri’ke mata hannu batare da tace kowa komai ba ta nufi babban dinning d’in wajan , su gabaki d’aya sai suka mara mata baya zuwa dinning d’in , Nanni da kanta tayi serving Abla abunda zataci sai gabaki d’aya Abla ta tsargu da irin kallan da suke binta dashi ,ganin ta kasa sakewa taci ne Didi ta furta “ ki duba idan akwai abunda kike san ci kinji?” Cike da girmamawa Abla ta furta “ Tohm” kallan had’ad’d’an abuncin da akai serving d’in ta tayi da ‘kyar ta iyayin 2 spoon Sabida gabaki d’aya yadda bata saba cin abinci a cikin suna , Surry dake gefen ta sai faman kallan diamond d’in hannun Abla take, ta kai ci duk ya kamata , babu Wanda  yayi magana a cikin mutumin falourn sai da aka gama cin abinci, abincin da ko 15 spoon Abla batayi ba tace ta ‘koshi, d’aya cikin ‘yan matan ne ta mi’ke itama lokacin da Abla ta koma falour, cike da murmushi a fuskarta ta mi’kawa Abla hannu kana ganin ta kaga balarabiya itama “ Sunana Ummukhaltum kefa ?” Fuskar Abla a sake ta furta. “ Ibtissam “, sunanki na da dad’i kamar yadda kike da kyau “, cikin sauri Abla ta sunkuyar da kanta ‘kasa jin abinda khaltum tace , suna cikin zaman su, suma su Harry suka dawo falourn gabaki d’aya sai suka zubawa Abla ido, wani siririn tsaki Harry taja kafin ta furta “ Menene na sun kuyar da Kai sai kace wata muna fuka ? Sai faman simi simi kike ?” Banza Abla tayi mata kamar bata san da ita take ba , wata me suna Hajar ce ta furta “ Haba Harry kema kinsan bazata yi saurin sakewa damu tun da bata zauna da muba” cikin Sauri Harry ta furta “ kiyi mun shiru Hajar bana san gulma , ina ruwanki ? Salan munafurci?” Hajar data bud’e baki tayi magna taji suka ji sallama Daidai lokacin da ragowar suka dawo falourn suma , Little ne ya shigo falourn shi da prince , Abla tana ganinsu ta mi’ke fuskarta d’auke da fara’a “Lil kinyi wuyar gani gabaki d’aya bangan ki ba tun jiya “ murmushi Abla ta sakar masa “ Nima kana cikin raina yaya little, “ How are you feeling ?” Murmushi Abla ta ‘karayi “ Yaya prince na warke fa ,” But you look so beautiful Lil”, Abla zatayi magana Didi da ta fito ta furta “ ‘yan samari ne a nan kuma ? Daman nasan zuwan yar uwar kune wannan ba namu ba “ kamar da kansa Little yayi kafun ya furta “ No Didii zamu fitane and throughout bamu ga Lil ba shiyasa “, Nanni dake gefen ta ne ta saki murmushi “ Nima dai wannan soyayyar tana burgeni,”gabaki d’aya tunda Suka soma magana little da prince babu Wanda suka kalla a falourn balantana su nuna akwai mutane a ciki, agogon hannunsa Little ya kalla kafun ya furta “ Lil bari mu tafi kina bu’katar wani abune ?” Kanta Abla ta girgiza masa alamar Ah’ah , hannun sa d’aya Little ya saka cikin Aljihu kafun ya zaro phone d’in Abla da ta manta yana mi’ka mata “ Your phone “ itama Abla cike da mamaki ta zaro idanuwanta “ Yaya Little a ina kuka ganta ?”d’an dariya prince yayi mata “ Already munzo da ita fa , little ne yace a bari zai baki and now bayaso kizauna so lonely shiyasa “. Ido d’aya Little ya kashe mata “ finally yanxu zaki yi hira da su Eshaal right ?” Kanta Abla ta jinjina masa cike da farin ciki, “ Byeee ! Take care okay ?” Itama hannu Abla ta d’aga tayi musu waving fuskarta cike da murmushi. Sai da suka tafi Abla ta Ankara da irin kallan da ake bin ta dashi , jiki a sanyaye ta koma ta zauna kan kujerar ta . A wannan karan ma surry wayar hannun Abla ta zuba wa ido takaici duk ya bi ya isheta kamar taje ta sha’ko wuyan Abla . Ko cikakkiyar muntuna 10 basu yi ba a cikin falourn kowa ya soma watsewa , itama Abla ganin hakan yasa tayi wa su Diidii sallama tabar falourn . IBTISSAM   ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           09134652921.     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____5 Abla tana fitowa direct part d’insu ta shiga , tana shiga ta tarar da su Madam Sarah sai wata mace a kusa da ita, daga gefen su kuma kayane da su Robert suke fitar wa , cike da Mamaki take kallansu ganin suna Fitar da kayan part d’in , murmushi Madam Sarah tayi mata lokacin da ta ganta “ Welcome “, itama Abla face d’inta d’auke da fara’a ta gaisheta tana ‘kara kallan budurwar da ta gaishe ta itama , da hannu Sarah ta nuna mata ita “ Sunan ta Jennifer , from now on zata dunga taya ki aikace aikacen da kike so especially da ya danganji ai ki , just assign her zata yi miki”, yanxu ma cike da Mamaki take kallan Madam Sarah “ amma ni ai bana bu’katar yar aiki “, yanxu ma cikin girmamawa Sarah ta furta “ sorry Ma’am , Umarni ne daga sama ,” ta ‘karasa tana nuna hanyar d’akin Big Boss “ please follow me “ Babu abunda Abla tace mata sai hanyar da tabi , sai a lokacin itama Sarah tabi bayanta , Daidai ‘kofar d’akin da yake facing d’akin Big Boss , Madam Sarah ta bud’e tana nunawa Abla hanya, shiga ciki Abla tayi bakinta d’auke da sallama , batasan lokacin da ta furta “ Wow “, ba Sabida bala’in had’uwa da d’akın yayi, gabaki d’aya sai kyawun d’akin ya tafi da ita ta rasa bakin magana sai “Wow !! Wow !!” Da take cewa , komai na cikin d’akin white and Baby pink ne hatta tsarin gadon tama white and Baby pink ne ga wasu teddies pink da ya ‘kawata kan gadon, ita kad’ai sai faman sakin murmushi take dan sosai tsarin d’akin ya burgeta , ‘kofar cikin d’akin Sarah ta ‘kara bud’e mata , cikin sauri Abla ta saka kai ta shiga a zatan ta toilet ne a wajan sai wani ‘karin mamakin ya ‘kara kamata, Babban dressing room ne a Wajan da aka cikashi da kayan alatu, tun daga kan bags, shoes da komai na adon mata a kwai shi a wajan ga Wajan jewels suma da na musamman , ko mai na wajan a tsare yake , kasa motsi Abla tayi daga inda take sabida tsantsan mamaki da ya kamata , yadda aka ‘kawata bedroom d’inta ko wata yar mai kud’in Albarka dan sosai wajan ya had’u, da hannu Sarah ta nuna mata ‘kofar cikin dressing room d’in “ Here is your toilet , d’akin yayi miki ko kuma a canza miki?”, a maimakon ta amsa mata sai itama ta jefa mata na tanbayar “ ‘Dakin wanene wannan ?” , murmushi Sarah ta sakar mata “ it’s all yours ma’am, akwai waya a ciki , duk abunda kike so zaki iya kira , yanzu ana gyara ne , please stay inside”,sosai murmushi ya fito akan face d’in Abla ,kanta Kawai tayi knodding Sarah zata fita Abla tayi saurin kallan phone d’inta kafin ta furta “Am sarah please a ina zan samu charger d’in wayar nan?” Kallan wayar Sarah tayi kafun ta furta “ Give me some minutes please “ ta ‘kara sa tana barin d’akin, wani irin juyi Abla tayi da sauri ta bud’e ’kofar toilet shima ta le’ka sak irin tsarin sa irin na Big Boss amma nashi ya fi mata komai da had’uwa, murgud’a baki Abla tayi kamar yana ganin ta “ Aushe dai kana da kirki kad’an sai iskanci fal cikin ranka “. Cikakken mintuna biyar Abla batayi ba Sarah shigo d’auke da charger Sabuwa ta bawa Abla kafun tayi mata sallama ta bar d’akin, wani irin dad’i ne ya kama Abla har Allah Allah take ta saka wayar ta a charge dan sosai tayi kewar su Baby. Tana sawa shaf shaf ta fad’a toilet duk da yadda ta gansa a wanke hakan be hana tana ‘kara wanke saba , kafun ta yi alwala jin ‘karfe d’aya ta kusa tayi sallah azahar d’inta , sannan ta kwanta kan lafiyayyan gadon ta me shegen laushi, cikin ‘kan’kanin lokaci Bacci ya d’auketa musamman yadda sanyin d’akin yake kad’a ta . ********Hankali a tashe Harry ta wuce part d’in su gabaki d’aya ta kasa zama sai faman cizan yatsa take , takaici duk ya bi ya isheta, “ Ahhhhhh” ta saka wani irin ihu da sai da me aikin su ta fito , tana ganin Harry jikinta ya soma rawa , “ Dan ubanki me kika fito yi nan ? salan munafurci ko kuma me ? Akwai uban da ya kiraki ne ? Shegiya me kama da mayu dallah ‘bace mun da gani kafun inci ubanki anan wajan, shegiya dan gin matsiyata “ ha’kuri mai aikin ta fara bata da ashekaru zata iya haifarta ko kuma tayi ‘kanwar baya baya da ita. Wani Wawan tsaki taku ma tare da zare d’an kwalin kanta dogon gashin attachment d’inta ya Fito waje , tsabar haushi da ta kaici bata san lokacin da ta soma jefar da fulan lukan falourn ba sai faman jifa take dasu ita kad’ai sai jan tsaki take , takaici duk ya bi ya isheta . Shigowar Hajiya falmata ne yasa tayi saurin mi’kewa tare da nufo ta “ Gaskiya Momy da sake , Dan wallahi bazata sa’buba dole dole kisan yadda zakiyi , shiyasa tun wuri nace miki ki aika wajan Bo….” Bata ‘karasa ba Hajiya falmata tayi saurin rufe mata baki tare da janta zuwa cikin d’akin ta “ Harry baki da hankali ne ? Tonan silili kike ‘ko’karin yi mana ko me ? Ba kya Tuna’nın shigowar su surayya?” Tsaki Harry taja , “ Toh sai me idan sunji , matsalar suce duka ba tawa ba , ni matsala ta a yanzu ki aika wajan bokan ki na kan dutse da kika ce zaki aika, sai faman magana nake miki kina cewa a bari ba yanxu ba , ki duba a ce shegiyar yarinyar can da zan bawa shekaru shida zuwa bakwai kiga irin wayar da ke hannun ta da ko ni bani da iriin ta , ki duba hannun ta zallar diamond ne a jiki, shegiya ga kyau kamar farar aljana dan nasan da gangan tayi wannan shigar ,Momy ki duba rigar jikin da tun da nake ban ta’ba cin karo da ita gaskiya bazai yuwa , kamata yayi ace duka wannan abun nice nake samu , nice zan samu kayan more rayuwar nan haka , gaskiya hakan ba zai yuwa ba momy , ki duba kiga yayyunta da suka shigo ko kallo bamu ishesu ba amma sai faman tarairayarta suke , ita kuma shegiyar tana narkewa kamar ta taccen albasa ,” ta ‘karasa tana hura hancin ta , itama Hajiya falmata wani irin ‘kwafar takaici tayi “ bake kad’ai ba ni kaina raina yayi mugun ‘baci , dole nasan abun yi , ba gobe ba , yau yau d’innan zan sa aje Wajan na kan dutse dan bazata ta’ba sa’buwa ba , shegen yayansu da suka fi kowa shegen ji da miskilanci ko kallo bamu ishesu ba balantana su iya zuwa su gaishemu. Ita kuma shegiyar yarinyar can banni da ita , duk abunda take ta’kama dashi sai na rabata dashi tun kafin Hajiyar America da wannan banzar Ammaran su dawo daga ingila, dan nasan suka dawo komai namu tsayawa zaiyi dan akan idanuwan mu Hajiyar America zasu dunga nuna wa yarinyar nan ‘kauna musamman tasan da zuwan yarancan duk kallan yan iska zata mata “. Kafad’u Harry ta d’aga “ Momy ni duk wannan ba matsalata bace , duk yadda zakiyi kawai kiyi , so nake yayansu ya haukace a sona ya zama duk abunda nace yayi shi zai yi , inaso gabaki d’aya ya zama ‘kar’kashin kulawa ta, dan wallahi Momy ko zanyi yawo tsirara sai na cika burina na auren d’aya daga cikin su , gwanda ma duk hanyar da zaki bi, kibi dan babu abunda ya dameni da ko mai zai faru Indai burina zai cika .” Ta ‘karasa zancanta tana barin d’akin. Hajiya falmata tun bayan futar Harry da tagani sai itama ta fara zagaye cikin d’akin dan sosai Diamond d’in Abla ya tsaya mata cikin zuciya , lokaci d’aya taji wani irin mamarin samun dukiyar na ‘kara shiga kanta , ita kad’ai sai faman tunanin hanyar da zatabi ta  cimma burinta take . ***************** A cikin wani falo kuwa wasu manyan mutane ne da Hutu da kwanciyar hankali ya gama ratsa ko waccen su, sai ‘yan mata guda uku da ko wacce taci Jeans a cikin su , d’aya daga cikin hajiyoyin me suna Hajiya sa’adatu ce ta kalli d’ayar “ Ni kam Hajiya karima kinga abunda nagani kuwa ?” Wacce aka kira da hajiya Karima ce ta saki wani makirin murmushi , cikin izza ta furta “ karkice mun diamond d’in da kika gani a hannun yarinyar can ne yake ‘ko’karin tayar miki da hankali ?”,  da mamaki akan face d’in Hajiya sa’adatu ta furta “ kema kinsan dole abun nan ya bani mamaki da d’aure Kai , kina ganin diamond d’in hannun ta ba ‘karamun ma’kudan kud’i aka kashe masa ba wajan yin sa , ko ni da nake siyan gwala gwalai da ‘kyale‘Kaylen diamond d’ina ba banta’ba ganin me kyau wannan ba , na yadda gaskiya shegun yaran nan ba ‘karamun kud’i ne dasu ba, ki duba saura mazan yadda wani irin Hutu ya kwanta fatarsu gabaki d’aya babu alamar wahala a tattare da ita ,balantana me dogon gashin nan da baya kallan kowa da daraja dan tun ranar ‘karshe da Diidii ta hanasu tafiya ban ‘kara san ya su acikin idanuwana , hatta ‘kananan su sai jiya shima Sabida wannan shegiyar yarinyar “, wani murmushi Hajiya karima tayi tana kallan Hajiya sa’adatu “ Dad’i na dake kina da gazan ha’kuri, Menene abun jin haushi ko takaici a ciki ? Ki kalli Yasmeen , Amal , da Kubra da zaune yanzu , ba kamata yayi musamman hanyar da za mubi mu aura musu yaran nan ya kamata mu fara bi ba, ragowar komai me sau’ki ne sabida nasan tunda Falmata ta saka idanuwanta akan su Allah ne kad’ai yasan irin shirin da take shirin yi “ d’aya daga cikin su Mai suna Yasmeen ce ta furta “ Gaskiya ni Aunty babban cikin su nake so ko mai bi masa , sabida naji ‘Kishin ‘kishin Harry da su Surry duk harin sa suke “ Amal ce tayi saurin cewa “ Kin ma isa ? Yarinya da sake sai dai ki za’bi wani ba dai shiba danni har na fara hango irin rayuwar da zamuyi dashi, itama kuma wannan ‘kanwar tasu sai na Mayar da ita Mai aiki ta fita daraja ba “, a fusace Yasmeen ta kalleta zata Mayar mata da martani Hajiya Karima ta furta “ kull Yasmeen , bana san jin cece kucen ku yanzu , idan ba plan d’in mu kuke ‘ko’karin ruguzawa ba , yanzu nasan duk inda baban ku yake yana kan hanyar dawowa dan haka zan je in kimtsa “ mi’kewa Hajiya sa’adatu tayi tare da Yasmeen “ Shikenan sai munyi magana na barki lapiya “, tana kai ‘karshen maganar ta Suka bar part d’in ita da Yasmeen , a waje Yasmeen ta tsaya tana kallan mahaifiyar ta “ yanxu Mama kin bi bayan su Amal su fini samun me kud’i Kenan?” Wata iriyar dariya Hajiya sa’adatu ta saki “ Sha kurumin ki mana Yasmeen , ita Karima gani take ta fu kowa wayo , Ina sun kuyar da kaine sabida na gama sanin shirin ta , amma kema kin sanı bata İsa ‘ya’yan ta su fiki jin dad’in rayuwa ba .” Washe baki Yasmeen tayi “ shiyasa ai nake sanki wallahi , ya kamata mu wuce kar muna fukai su fara sa mana ido”, da haka suka nufi hanyar da zai sadasu da part d’insu.      Cikin falourn Hajiya karima kuwa , budurwar da tun d’azu bata saka musu baki bace ta furta “ yanzu Aunty sai ki bari wata daban ta samu arzi’ki ba mu ba ? Ki duba Amal , ki kalleni kinsan ba ba auren yara bane mu” wani murmushi Hajiya Karima ta saki “ ku kwantar da hankalin ku ,Kubra , Yasmeen , kada ku saka komai a cikin ranku, ku bar komai a hannu na da Sannu zanyi maganin su , Sa’adatu bata İsa samun abu ba sai na samu , sai dai in ta samu ragowa “ cikin sauri Kübra ta furta “ Amma Aunty yarinyar nan fa ? Kina kallan cikin idanuwanta zakiga bata shayin kowa sai kace rainan bariki” Hmm kawai Hajiya karima tace tare da barin falourn tana nufar d’akin ta .  ‘Karfe 3:10pm motocin su Little suka shigo cikin gidan, a Daidai lokacin da Bobo yake shigowa shima , Babu Wanda ya kalla a cikin su har ya fito daga cikin motar da sauri Little ya ‘karaso wajan sa , zaiyi masa magana Bobo ya dakatar dashi “ Yaushe kuka fara rashin ji ? Bakwajin magana yanzu ko ? Da izinin wa kuka fita ? Kun sanar dani ? Ko kun sanar da Big Boss da zaku kama hanya ku fita batare da izinin mu ba” sun kuyar da kanshi ‘kasa Little yayi “ kayi ha’kuri Yaya Bobo kun fita da wuri ne shiyasa Yaya sauban yace zai fad’a muku” ya ‘karasa yana ‘kara yin ‘kasa da kansa , a Daidai lokacin da sauban da Prince suka ‘karaso Wajan suma “ weldone Little ! Weldone , so yanzu kun samu wanda zaku dunga tanbaya fita right ? Do as you wish , kar na ‘kara ganin ka a inda nake “ zai juya Little yayi sauri ri’ko hannunsa , shima cikin sauri prince ya ‘karaso wajan “ Yaya Bobo fushi kake dani? Taya zaka ce mun kar na ‘kara zuwa inda take Dan Allah kayi ha’kuri yaya bazamu ‘kara ba , please just punish us with anything amma banda haka ! Dan Allah” wasu ‘kwalla har sun fara tarar wa Little ,cikin Sauri prince ya furta “ Yaya please karka fad’awa Ya’ya Big Boss , Dan Allah don’t be angry “ batare da Bobo ya kallesu baya nuna musu hanyar “ Ku ‘bace mun da gani” Little zai ‘kara magana Bobo ya d’an daka musu tsawa da Sauri prince ya kama hannun Little suka bar wajan, shima zai juya sauban yayi saurin ri’ke hannunsa , “ su d’in ba ‘kanne na bane ? Kome yake tsakanin mu yayi ace su shiga ciki? Do you really hate me Bobo?” Bobo zai fuske hannun sa Sauban ya ‘kara ri’ke wa , a zuciye Bobo ya juyo zai kawai sauban Naushi sai kuma ya fasa  ya sauke hannun sa tare da juya masa baya zai tafi , cikin cool voice sauban ya furta “Am so sorry Dude ! Please, ban tafi dan bana san Kuba, Jinayi idan ban barkuba a wannan lokacin kamar za’a ciren rai na , I can’t take it please, baka kulani, Big Boss baya kulani! Over 22 years da wannan abu nake kwana nake tashi , can’t you just forgive me with this my mistake ? It’s your Bibii fa , can’t you help me na Daidai da Big Boss shima ?it really pain me Bobo, i can’t take it any more , tun da bakwa bu’kata na I will distance my self from everyone , ko mai zai faru ma ya faru, I don’t care any more “, ya juya zai tafi Bobo ya kai mishi duka a baya, lokaci d’aya sukayi hugging junan su ,” I really Miss You Bobo, so badly I really missed you guys, I searched everywhere amma ban same kuba , please don’t leave me again “ shima Bobo kulle eyes d’insa yayi kafun ya furta “ also missed you Bibi, just na kasa manta yadda ka tafi kabar mu , lokacin da muke bu’katar ka , everything was so doomed “, ‘kara hugging d’insa Sauban yayi “ am sorry , am so sorry dude , am really sorry but nasan I will really suffer kafun Big Boss ya ha’kura , this your brother yana sa mun ciwan kai tun muna ‘kanana”.  ‘Karamun dariya Bobo ya saki kafun su raba hug d’in da sukayi “ babu ruwa na kun fi kusa fa “, and su Little fa ?cewar sauban “ Naga alama kun shagwa’ba yaran nan ko Babies Albarka , yadda naga ya tara ‘kwalla a idanuwansa it most be hardly ba kuka zaiyi ba “, kallan hanyar da suka bi Bobo yayi fuskarsa a sake ya furta “ Yayi fushi yanzu, he wont talk to anyone , kuma bazai ci abinci ba especially when he cries,ya kwana biyu baiyi rigimar ba, bazai yi bacci ba harsai yaga Yayan sa shima ya basa ha’kuri”.     Kun ‘bata yaran nan right ? “Zanje na lallashe sa da kaina”cewar sauban, haryanzu hannun su na ri’ke da na Juna . “ Go! Go! Yau fushi nake dashi , and i have a lot to do, akwai ayyukan da zanyi wa Big Boss ,”jan hannun sa sauban yayi suka soma tafiya “ Don’t mind your brother , he’s always my headache , and I so much love that dude “. 〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️ 〰️〰️〰️〰️〰️ ABLA Kiran sallar la’asar ne ya tashe ta daga baccin data soma , gabaki d’aya bata san lokaci ya ja haka ba , bakin ta d’auke da addua ta mi’ke tana kallan agogo , cikin sauri ta wuce toilet tayi alwala tare da kabbara sallar la’asar d’inta . Sai a lokacin ta tuna da wayan ta da ta saka a charge, cikin Sauri ta d’auko zata kunna data sai taga ba layin Nigeria ne a ciki ba , kamar zatayi kuka haka ta ajje wayan tafi falourn. Wani irin mamaki da al’ajabi ne ya kama Abla ganin gabaki d’aya an canza gabaki d’aya furnitures d’in falourn , komai na ciki an sabun dashi da sababbi masu shegen kyau , tana fitowa ta tarar da Jennifer a tsaye tana jiran fitowar ta , cikin sauri ta “ Weldone ma “, kasa ce mata komai Abla tayi sai ‘karabun falourn da take da hannu , itama Jennifer batare da damuwa ba ta  sai ta hannun ta zuwa direction d’in dinning “ please ma’am “ ta ‘kara cewa , kallan dinning d’in Abla tayi kamar bazata je ba sai kuma ta ‘karasa Wajan dinning d’in, yanzu ma wani mamakin ne ya kuma kamata ganin fresh foods da aka ‘kawata kan dinning d’in da shi, komai na bu’katar cikin an da fashi , cikin tanbaya da mamakin da ya kuma hawa face d’in ta ta furta “Abincin nan da ? Na Suwa ne ?”, cikin Sauri Jenny ta furta “ it’s for you madam, if you need anything more sai a canza miki “ dakatar da ita Abla ta hanyar furta “ waya baku izinin wannan abubuwan ?” Kai tsaye Jenny ta furta “ umarni ne daga sama” ‘Dan ta’be baki Abla tayi dan gabaki d’aya ta kasa fahimtar wannan umarni ne daga saman da suke fad’a , ‘karar da cikin ta yayi alamar yunwa ya sa bata da wani choice d’in da ya wuce ta zauna Sabida yunwar da ta soma ji, tana zama jenny ta tsaya tana jiran umarnin Abla , a hankali Abla ta furta “ you can go” Jenny zata juya Abla tayi saurin dakatar da ita ,” ki fara d’iban abunda zaki ci tukunna “ Jenny zata yi mata musu itama Abla ta furta “ umarni ne daga sama “, ba yadda Jenny ta iya haka ta d’auki uban plate d’in da Abla ta cika mata . Tana barin wajan Abla ta ‘Karabun wajan da kallo dan har yanzu bata daina mamaki ba ganin yadda gabaki d’aya aka canza tsarun komai, Tuna’nın komai ta ajje a gefen ta tayi serving abun da take san ji ganin kamar ‘kara tayar mata da yunwar ake . ********A ‘Bangaran Little kuwa Bobo na korar sa direct part d’in friend ya wuce dan gabaki d’aya babu part d’in da yake shiga sai nasa, Prince zai ri’ke masa hannu yayi sauri ja baya , batare da ya kalle sa ba ya furta “ Just leave me alone yaya “, yana gama fad’a ya bud’e lifter ya shiga ,prince ya zo shiga Little yayi saurin kullewa , da Sauri ya furta “ what’s wrong with you little ? Huh!? Kanasan tayar mana da hankali ne ? Yaya Bobo fa ba fushi yake ba , why are you angry now ?” Shiru Little yayi masa sai ‘kwallar sa da ya goge cikin ido , gudun kar Prince ya hawo ya same sa ne yayi Saurin nufar wani corridor da shi kansa bai san d’akunan wa bane a wajan, yana shiga bai tsaya ‘bata lokaci ba ya sawa ‘kofar lock tare da tsugunnawa a ‘kasa yana had’e gwiwowin sa.            Prince na hawowa gabaki d’aya ya soma bin doors d’in wajan yana kiran su nan little , amma little ya’ki amsa masa , a sanyaye ya furta “ Little ka dena fushin nan mana , it’s hurt me , ka fito mu tafi sallah kaji ? Please “, yanxu ma shiru Little yayi masa , duk yadda prince yayi akan ya lallashe sa ya ‘ki kulasa har sai da prince yayi zuciya ya rabu dashi, yana barin part d’in Little ya bud’e ‘kofar, fuskarsa gabaki d’aya ta kunbura tayi ja sosai , idanuwansa ma duk sun kunbura , sai da ya tabbatar sun shiga masallaci tukunna ya fito , ana idar da sallah ma kafin su fito yayi saurin barin Wajan . Prince kuwa tunda ya fito yake zuba ido yaga ta inda little zai fito amma babu shi babu alamar sa cikin Sauri ya nufi wajan Bobo da ya fito daga masallacin shima “ Yaya Bobo bansan me ke daman saba, tun fad’an da kayi mana ya kulle kansa a d’aki, please Yaya bobo we’re sorry , please “d’an shiru Bobo yayi masa kad’an yana kallan sa kafun ya furta “ leave him for now”, prince zai ‘kara magana Bobo ya furta “ No more questions” ya ‘karasa yana barin wajan. Allah sarki prince kasa zama yayi ya ‘kara komawa duk yadda yayi da little akan ya bud’e ‘kofar ya ki ‘budewa , abunda bai sanı ba little bacci ne ya d’auke sama akan gadon d’akin.  6:00pm Daidai lokacin da aka kira kiran sallah prince ya ‘kara komawa amma shiru little bai bud’e masa ‘kofa ba , ran sane ya soma ‘baci ya rabu dashi amma har cikin zuciyar sa yana mamakin shirin little ,har akai sallar isha’i ma still little na d’aki bai fito ba abunda ya ‘kara haushi na prince , koda aka idar da sallah a guje prince ya bar d’akin yana gudu yana dialing number Bobo, “ Yaya please kazo kayi magana da Little na fara jin tsoro, yaya bai fito sallahr magrib ba kuma har yanxu bai fito ba “ ya ‘karasa yana kashe wayar , d’aya daga cikin ‘kofofin d’akin ya nufa bugün duniya Prince yayi amma little bai bud’e masa ‘kofa ba Daidai shigowar Bobo da sauban cıkin falourn . Da hannu prince ya nuna musu ‘kofar d’akin da little yake ciki dan ko magana ya kasa hankalin shi gabaki d’aya ya tashi kamar zai yi kuka , kiran sunan Little Bobo ya fara yi shima “ Little ? Little ? Open the door , karka bari na bud’e da kai na , bansan wannan rashin jin naka , Little …” ya ‘karasa da d’an fad’a fad’a , duk yadda yayi akan little ya bud’e ’kofar Little bai kula kowa a cikin su ba , sai a lokacin hankalin Bobo ya soma tashi musamman idan ya tuna da situation d’in Little , shima sauban ba yadda be lallashi little ba akan ya bud’e kofar d’akin amma shiri kamar babu kowa a cikin d’akin , “ let’s break the door “, cewar Bobo, hakan ne kuwa ya faru sauban da bobo suka daddage suka hankad’a ‘kofar, amma bata bud’e ba , a karo na biyu suka ‘kara hankad’ata , nan ma still bata bud’e ba sai a karo na uku da suka saki ‘karfin su sosai ‘kofar ta ‘Balle , a kwance suka tarar da Little babu abunda ya same sa , yadda yake kwance sai kace mara rai , cikin d’an fad’a fad’a Bobo ya kira sunan shi , nan ma still Little bai amsa ba , a karo na biyu ya ‘kara kiran shi nan ma still shiru , cikin sauri Suka ‘karasa inda yake babu Inda prince ya soma ta’bawa sai zuciyar Little ganin har yanxu bugun zuciyar sa na tafiya Daidai amma abin ba’karamun girgiza su yayi ba , hannu Bobo ya sa ya d’ago da Little amma kamar matacce yayi baya zai fad’i, hanyar toilet bobo ya nuna prince batare da ya kalle saba ya furta “ water “ da gudu kuwa prince ya shiga ya d’auko musu ruwa ,kad’an bobo ya fara yayya fa amsa , shiru Little bai motsa ba , ganin hakan ya sa ya kwara masa duka ruwan,Wani irin jan nunfashi Little yayi tare da ajiyar zuciya mai ‘karfi , a firgice Little ya bud’e idanuwansa yana ganin Bobo yayi Hugging d’insa “ Am so sorry Ya’ya Bobo, please I want to sleep with you today “, me ya faru ? Shine tanbayar da sauban ya je fa masa , hannu Little ya d’aga alamar bai sani ba kafun ya furta “ Nazo zan fita sallah , har na saka hannu zan bud’e ’kofa daga nan nan ‘kara sanin Menene ya faru ba , but please karku fad’awa Yaya kunji”, amaimakon Bobo ya bashi amsa sai toilet da ya nuna masa , je ka cire kayan ka ,” Tohm Kawai Little ya furta yana nufi toilet d’in, yana shiga Bobo ya kalli Prince “ Let’s leave this matter here , kar ka fad’awa Big Boss komai I will handle it, hatta uncle karka fad’awa ,Okay ?”, kansa Prince yayi knodding kafin ya furta “ Okay “ basu bar d’akin nan ba har saida little ya canza kayan jikin sa yayi sallah kafun su Fito falour inda aka had’a musu dinner d’insu iya su kad’ai. 〰️〰️〰️〰️〰️〰️ 〰️〰️〰️〰️       Abla tana idar da sallar isha’i toilet ta nufa direct domun ta watsa ruwa a jikin ta , sai da ta gama abunda zatayi tazo zata cire towel ta tuna da cream face d’in da ta gani a gaban mudubin d’akin, batare da wani da muwa ba ta fito daga dressing room sanye da d’an ‘karamun towel d’in da ya rufe mata ‘kirjinta zuwa cinyoyin ta dan ko gwiwar ‘kafarta bai sakko mata ba , sai dogayan fararan ‘kafafuwanta da suka fito cikin farin towel d’in jikinta , har ya fito cikin d’akin bata d’ago da idanuwan ta ba , sai da taje gaban mudubin d’akin harta d’auki cream d’inta kamar Wanda aka cewa ta kalli cikin mudubi ta hangoshi zaune daga kan gadon d’akin yayi crossing legs d’insa da alama ya dad’e da shigowa cikin gidan sabida armless Shirt d’in jikin sa da wani black d’in wando me shegen laushi da ya wuce gwiwar ‘kafarsa da ‘kadan. Wani irin ihu Abla ta saka a tsorace jikinta har rawa yake bata san lokacin da ta yar dar da cream d’in hannun taba ta ruga dressing room d’in ta a guje , d’an ta’be bakinsa. Big Boss yayi Sabida ihun da ta saka har sai da lumshe idanuwan sa , ko kusa kuma bai matsa daga inda yake ba sai kallan agogon hannun sa da yayi , ko cikakken mintuna Biyu Abla batayi acikin d’akin ba ta kuma sakin wani ‘karan , d’an ’karamun murmushi Big Boss ya saki kad’an kafun yafurta “ Matsoraciya kawai”, bai rufe bakin sa ba Abla ta shigo cikin d’akin Kai tsaye itama gadon ta d’ane sai faman tsalle take babu abunda take cewa sai maciji , maciji , ga hawaye da gabaki d’aya ya soma ‘bata mata face gabaki d’aya hankalin ta ya tashi sabida macijin da ta gani a toilet, batasan towel d’in jikin ta ya soma sa’bule wa ba har ana rabin breast d’in ta na fitowa waje gashi sai faman tsalle take ta kasa tsayawa , da hannu d’aya ya finciko ta jikin sa , cikin Sauri ta rungumeshi sosai tana tusa kanta cikin ‘kirjin sa kamar wacce zata shige ciki, gabaki d’aya batasan me take ba , babu abunda take sai faman ‘boye face d’inta da take a jikinsa , lumshe idanuwansa Big Boss yayi kad’an yana ‘kara ru’ko ta sosai a jikinsa , daidai zai saka hannun sa a bayanta towel d’in t ya zame hannunsa ya sauka akan fatar gadon bayan ta ‘Kara lumshe idanuwansa Big Boss yayi kafin da’kyar da saka bakinsa Daidai saitin kunnawanta “ Me akai miki?” Yadda Abla taji wani irin yarrrr a jikinta bata san lokacin da ta dam’ke rigar jikinsa , nipples d’inta na gogar ‘kirjinsa “, cikin rawa rawar murya Abla ta ‘kafa furta “Maciji..ne “ shiri Big Boss yayi mata tare da ‘kara Hugging d’inta a jininsa, shikansa yasan tsoran macijin da ta ganine ya zauna a kan laps d’insa batare da tayi rigima ba , a karo biyu ya ‘kara furta “ Wanka zakiyi?” Kai tsaye Abla tayi masa knodding d’in Kanta ba tare da ta bud’e idanuwanta ba , d’an ’karamin murmushin gefen baki Big   Boss ya saki kafun ya furta “ Good ! Zan miki wankan da kaina “ kalmar wankan da ya fad’ane ya daki zuciyar Abla lokaci d’aya ta dawo cikin Tuna’nın ta da Sauri ta bud’e idanuwanta , ganin ta a jikin Wanda bata ta’ba tsammani ba ga towel d’in ta da ya same sosai ya sa ta kwalla ‘kara sosai lokaci d’aya kirjinta ya buga da ‘karfi Sabida tsoron da ta shiga , ko cikakken minti d’aya batayi ba hannun ta ya saki kanta yayi baya kamar zata fad’i gabaki d’aya Sabida suman da tayi a jikinsa . IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           09134652921.     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____ 6       NOT EDITED Kallan face d’inta yayi Dagasken kuwa ta suma, kamar wata Baby ta d’an turo bakinta kad’an , girgiza kansa Big Boss yayi , a hankali kamar me rad’a ya furta “  sai shegen rashin kunya ga tsoro kamar farar kura “, be ‘kaya gigin kallan jikin taba sai towel d’inta da ja gabaki d’aya ya had’ashi ya d’auke ta a hannun sa , har cikin d’akin dressing d’inta ya shiga ganin ko ina neat babu datti a wajan, kai tsaye toilet ya wuce da ita lokaci d’aya ya d’an motsa lips d’insa Sabida ganin macijin robar da ke cikin toilet d’in , bai tsaya a ko ina ba sai cikin jacuzzi , ga ruwa da ya wuce half sosai a ciki, a hankali ya zare towel din jikin ta cikin sauri ya kamar da kansa gefe kafin ya sata a cikin ruwa , har lokacin Abla kuma bata motsa ba , hannun sa d’aya ya saka ya d’an ibi ruwa kafun ya yayyafa mata akan face d’inta. Wani irin ajiyar zuciya Abla ta saka tana mutsi mutsi da idanuwanta, a hankali ta ware su gabaki d’aya kafun ta ‘kara kullesu cikin Sauri tana sakin wani irin nazanan nan ‘kara da har saida Big Boss ya kulle idanuwan sa , ganin tana ‘ko’karin sakin wani ‘karan Big Boss ya daka mata tsawa kad’an “ idan baki mun shiru ba , I will really surprise you”, d’if kuwa Abla tayi tana rarraba idanuwa ga hannayenta guda biyu da tasaka sai faman kare ‘kirjin ta take , d’an ta’be bakinsa Big Boss yayi kad’an kafun ya juya cikin sauri Abla ta furta “Maci..jin”, kallan macijin yayi kad’an kafun ya d’aukesa ya fitar dashi gabaki d’aya daga ciki, sakin baki Abla tayi ganin yadda ya d’auki macijin kamar wani tsunma ko tsoro bayaji dan duk a tunaninta macijin gaskene ba na ‘karya ba. Kamar wacce ta turo abu kuma ta d’an ta’be bakinta “ Oho dai tunda kafitar mun dashi kuma jikina da kagani Allah sai ya saka mun, kuma duk ranar da naga Matar ka sai na fad’a mata kai d’an iska ne”, da haka ta ‘karasa sai faman kunbura baki take ita kad’ai .           Big Boss yana fitowa direct barin d’akin yayi gabaki d’aya ya fito cikin compound d’in gidan , cikin sauri Victor the Anthony suka ‘karaso Inda yake ,kallan yanayin gidan Big Boss yau d’aga tun daga kan matah tsaran gidan har zuwa kan masu aiki da suke cikin gidan , kallo d’aya yayi musu ya d’auke kansa , cikin husky voice d’insa ya furta “ Change the rules “ da haka ya ci gaba da takawa duk inda ya wuce sai sojojin da yan sandan gidan sun sara masa , sai da ya d’anyi tafiya kad’an kafun ya zo wajan wasu red roses masu shegen kyau da ‘kamshi, yadda wajan ya ‘kawatu sai ya burge mutum ga wani irin shanyi da ‘kamshin ‘karasa me ratsa zuciya da yake buso wajan , sosai babban filin ya cika da flowers masu shegen kyau musamman red roses ta ko ina wajan tsaf tsaf yake ga security da suke jagaye da wajan ,lumshe eyes d’insa Big Boss yayi kad’an kafun ya ‘kara bud’esu akan flowers d’in, cikin takunsa mai cike da tsantsan izza da mülki ya cigaba da ratsa wa cikin roses d’in,a hankali yana ‘karabin flowers d’in da kallo, ya fi tsawan mintuna goma a wajan kafin  ya juyo da niyar komawa . Wanda ya gani tsaya a Wajan ne yasa ya ‘kara tsuke face d’in sa zai wuce sauban yayi saurin shan gabansa” over 22 years ni kad’ai nake zuwa kallan red roses I missed that moment please “, banza Big Boss yayi masa zai kuma wucewa sauban ya kuma shan gabansa “ please talk to me ko zagina zakayi I will like it amma Dan Allah ka dena mun shirin nan yana ‘Kona mun zuciya”, rai a d’an ’bace Big Boss ya furta “ Move I side “ shima sauban girgiza masa kai yayi “ I can’t Dude , I can’t , komai zakamun sai dai kayi mun , 22 years na sha wahala ina ta neman hanyar da zan ganka amma gabaki d’aya ka toshe wannan hanyar, I was so Lonely over 22 years, why are you hurting me like this ? I can’t take it any more , kamun al’kawari fa no matter how mukayiwa juna laifi na d’an lokaci ne kad’an , munyi al’kawari zamu yafewa juna ,amma please why are you hurting me like this ?just go, ka nesanta dani kamar yadda kake so , I won’t stop you ever again just go “, ya ‘karasa yana matsa masa hanya, Big Boss bai ce masa komai ba yayi wucewarsa haryanxu face d’insa a had’e ga jijiyoyin kansa da suka soma fitowa rud’u rud’u, d’an waigawa sauban yayi ganin Big Boss ya bar wajan gabaki d’aya ,a hankali ya tsugunna a wajan lokaci d’aya wasu irin hawaye na sakko masa daga ido , so yake yayi kuka sosai ko zai dena jin zafin abunda yake ji cikin zuciyar sa, sun kuyar da kansa sauban yayi kad’an yana rufe eyes d’in sa , dudduniya bashi da aboki kamar Big Boss , they sacrifice their happiness for each other , tsawan lokacin nan da basa tare ya kasayın friend d’in da zai sha’ku kamar sa , cikin muryar kuka ya soma magana “ Do you really hate me this far ? Just for once allowed me to hug you please, i hate it when you ignore me , why are you doing this to me? It’s really hurt my heart, am so sorry please “, ya ‘karasa yana goge idanuwansa , cikin sanyin jiki ya mi’ke tsaye tare da juyowa daniyar komawa , yana tsaye hannun sa ga baki d’aya cikin aljihun wandan sa , kawar da kansa sauban yayi gefe yana sassauta face d’insa “ Me ya dawo da kai ? Baka gaji da kallan flowers d’in ba ?” Shiru Big Boss yayi masa sai ma kallan sa da yake kawai har yanzu hannun sa na cikin aljihu kuma bai motsa da ga Inda yake ba . ‘Dan lallausa murmushi Sauban ya saka kafun ya furta “ it’s okay! Good night!” Ya ‘kara yana ta kowa zai wuce ta d’aya Side d’in sauban, kamar daga sama sauban yaji muryarsa “ someone needs a Hug?” Da wani irin sauri Sauban ya juyo yana kallan Big Boss kamar wani ‘karamun yaro yayi hugging Big Boss sosai , “ Just for once please forgive me na dude , the other time my intention was not to leave but I can’t, i can’t say with you a wancan lokaci sai naji kamar ana yankamun naman jiki nane , am sorry , am sorry , am really sorry..”, bai ‘karasa ba Big Boss ya raba jikinsa da nashi cikin d’an ya mutse fuska ya furta “ Bana san hayaniya “, wani irin dariya sauban ya saki , lokaci d’aya sauban ya kai masa naushi cikin sauri Big Boss ya ja baya kafin su ‘kara hugging d’in junan su , a hankali Big Boss ya furta “ it have been yes but you’re still the naughty guy”, shima sauban kansa ya jinjina masa “ Yeah when you’re still the same as well, let’s seat please “, kallan sa Big Boss yayi yana kauda kai , shikam sauban batare da damuwa ba ya zauna a’kasan wajen me d’auke da lallausan glass , kallan baka da hankali Big Boss yayi masa bai ankara ba sauban ya janyo hannun sa shima ya zauna a ‘kasa Big Boss zai yi magana sauban yayi saurin furta “ karma kace zakayi complain , the weather is so night , just chill okay “ ko kallan inda yake Big Boss bai yi ba sai stars da ya kalla , “Kana tuna memories ?” Shiru Big Boss yayi masa wani sweet Sauban ya mi’ko masa “ wannan alawar ta wahalar dani, I always kept it , ko date d’inta ya ‘kara ina kara zuwa har company na nemota ,”Naughty”’cewar Big Boss yana mi’ko hannunsa sauban ya ri’ke masa “ the last moment was as a place like this muna kallan stars , just be a Good Samaritan now “, a karo na biyu Big Boss zaiyi magana sauban ya ‘kara riga sa “ Just obey dude”, da haka suka ci gaba da kallan stars d’in batare da sun yi magana ba,” Dude I have something to tell you….”.                       DAKIN DUHU             “Sandilu! Sandilu! Sandilu!” Shine abunda take faman furtawa gabaki d’aya kamar a hargitse take sai faman kiran sunan Sandilu take hankali a tashe ga wani irin ba’kin hayaki data turnu’ke d’akin dashi, wani irin dariya ne mara dad’in ji ya karad’e ko ina na cikin d’akin “ kinyi sake , kinyi saken , karo na farko da kika kasa cika aikin ki , tabbas wannan karan aikin ki ba mai sau’ki bane kamar yadda kike tunani, yarinyar nan hatsabibiyar kanta ce itama a kwai Wanda ya bata kariya da ace tayi wannan ihun da babu makawa zata haukace, ‘kafar ta da aka tura jariri yayi feshi da ta sosai cikin daran nan tabbas sai ta zama gurguwa, kinyi babban sake sabida tana da mai Kareta Wanda baki isa ki ta’bashi ba ko ki ta’ba wani nasa idan har yananan , kiyi gaggawar fuskarta matsalar ki dan tabbas idan yarinyar nan ta farga sai ta zamar miki babban bala’in da bazaki iya tsallakewa ba , tabbas shigowar ta cikin ahalin nan kamar wani kariya ne ya shigo musu dan tabbas cikin ‘kan’kanin lokaci zata tarwatsa ko wana irin mugune , ita d’in garkuwace ga ahalin, hahahahah hahahaha “ ya ‘karasa yana ‘kara washe wa da wani dariya , cike da firgice matar da take sanye cikin jajayen kaya ga fuskarta da take rufe da jan kyalle shima ta furta “ Tuba nake sindilu, kaine me share mun hawaye, kai ne me cikamun burina, cikar bu’katuna suna hannunka , ya sindilu, a hallakata kawai ko kuma wanda yayi gigin shiga gonata , ba ma ita kad’ai ba , ina so a kashe mun ‘karamun cikin su Wani irin tsawa Sandilu ya daka mata da yasa ta firgita kad’an “ Hakan kamar ganganci kike da rayuwar ki , idan har garkuwar su tana rabe bazaki ta’ba cin galaba akan suba baki da za’bi sai abu d’aya , tabbas sai kin kawar da yarinyar nan sannan zaki samu cikar burin ki, a cikin ‘yan kwana kinnan Jini zai zo mata , ki tabbata kin kawo jinin al’adarta na tsawan kwana kin da zatayi shi,idan ba haka ba tabbas zaki saka cikin babban hatsari dan tabbas tafiki hatsabiban ci , bata da tsoro sannan bata shakkar kowa “,         A razane ta furta “ Tuba nake sandilu, na tabbata idan na kashe yayan su aikina zai zo da sau’ki wani dariya Sandilu ya ‘kara saki “ babu abunda kika isa kiyi masa ko kuma sauran masu binshi da sharri da hatsabibine shi da ya wuce duk wani tsabibanci naku, mutum me ri’ko da addina kamar ‘yan uwan sa dan haryafi yan uwansa ri’ko da addini, baya bacci sai ya shirya kullum da ido d’aya yake bacci d’ayan kuma yana kan kowa , kiyi taka tsantsan dashi , duk lokacin da kika shiga gonar sa babu mai iya fiddaki dan ba’karamun mummuna aiki zai yi miki ba , ki tabbata kincika aikin da na Sakaki idan ba Haka ba zaki Rushe masarautar da kika d’auki dogon shekaru kina ginawa da sauran Wanda suka fiki buri, dan ina hango wasu taurari guda biyar da zasu bayyana a lokaci d’aya , bayyanar su kamar matakin rushe mugun ayyukan kune dan tabbas zasu zama garkuwa, abunda aka bunne zai fito fili , musamman idan Jini da Jini suka had’u tare da bayyanar Jini a cikin Jini, hahahaha had’uwar Jini , had’uwar Jini , tabbas wani Jini zai samar da Jini kamar yadda Jini da Jini zasu had’u su bayyanar da wani jikin, hhhhhh”, Cikin ‘kan’kanin lokaci kuma d’akin yayi tsit sai kururuwan ta da yake tashi ta ko ina “ bazai yuba , bazai yuba , tabbas zan cika burina ko hakan zai zama silar zubar Jini bazan ta’ba bari hakan ta faru ba dole na samu abunda nake so , dole, dole “ cikin ihu take magana kafun ta murza Jan zoban hannun ta, lokaci d’aya ta ‘bace gabaki d’aya daga cikin d’akin duhun. A ‘bangaran su little ma gabaki d’aya hankalin su a kwance yake , yau a part d’in Friend suka kwana batare da sanin Bobo ko Big Boss ba , tun bayan lokacin da sauban ya kirasu har zuwa  yanzu da Suke bacci hankali a kwance cikin ‘kayataccen Bedroom d’in His excellency da babu Wanda ya ta’ba shigo masa cikin bedroom d’in sai su Little suke kwance kan king size bed d’insa . Sosai ya zuba musu ido yana kallan yadda suke bacci ga al’kuranin dake hannun sa , d’an ‘karamun murmushi ya saki har yanzu yana kallan Little kafun ya gyara masa duvet d’in sa,daga gefen sa kuma wani daddad’an karatun Shureim ne ya ke tashi a hankali, “ I hope you can forgive me a little one day “ ya ‘karasa yana lumshe idanuwansa kamar yadda Big Boss yake , sosai ya raba dare a wajan su lokaci zuwa lokaci yana sakin murmushi , ga kyakkyawan fuskar sa me cike da dattako da annuri da tafito sosai akan face d’insa .     ****** Abla kuwa da’kar ta iya fitowa ta daga cikin dressing room d’in ta duk a tunanin ta Big Boss na cikin d’akin , sai da ta gaji da tsayuwa dan kanta sannan ta ha’kura cikin sand’a ta le’ko da kanta , ganin baya cikin d’akin ne yasa ta saki a jiyar zuciya mai ‘karfi kafun cikin Sauri ta ‘karasa wajan ‘kofar d’akin sai da ta tabbatar ta sawa ‘kofar lock tukunna ta iya kwantawa tana hararar ‘kofar “ sai naga ta inda zaka shigo , “ ‘Dan isk…” bata ‘karasa fad’an abunda zata fad’awa ba sabida tuna warning d’in da yayi mata , cikin Sauri ta rufe bakin ta kafin ta janye tana d’an ta’be face d’inta “ Oho dai koma menene Allah sai ya saka mun ai ..” .  〰️〰️〰️〰️〰️ 〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️ WASHE GARI Kamar yadda Big Boss ya bada umarni gabaki d’aya tsarin gidan sai da su Victor suka canza shi , tundaga kan tsarin securities d’in gidan har kan zuwa wasu daga cikin ‘yan aikin gidan sai da suka canza hakan kuwa ba ‘karamun tayar da hankalin wasu daga cikin mutanan gidan yayi ba .  ***** Hajiya karima ce tsaya a cikin falourn ta sai faman zagaye take ita kad’ai ga waya dake kare akan kunnan ta , ita kad’ai sai faman bala’I take “ Ni d’an iskan yaran nan zai yi wa haka ? Me yake nufi da canza securities d’in gidan nan? Ni duk ba wannan ne ma ya ‘bata mun rai ba taya za’ai a ce an canzamun masu aiki gaskiya hajiya sa’adatu dole muyi wani abu,” Ban ji me aka ce mata ba sai wani tsaki da ta kuma ja kafun ta nunfasa “ kina ganin yaran nan baya ganin kowa da daraja ai , ga idanuwansa da kallo ya yi maka sai zuciyar ka ta buga sabida fargaba , idan ke bazaki d’auki mata ki ba gaskiya ni zan d’auka , idan babu masu aikin taya zamusan abunda ke faruwa a cikin gidan ? Ai yayi kad’an wallahi ,ki bari anjima tunda ana had’uwar cin abinci agaban uban nasa zanyi maganin sa “, ta ‘karasa tana kashe kiran ta , kamar tayi hauka haka take jinta musamman ‘yar le’ken ta da aka canzawa waje Wanda ita kad’ai ta yadda da ita a cikin masu aiki Sabida ta fi kowa kawo mata rahotan abin da yake faruwa .        **** A ‘bangaran Hajiya sa’adatu ma rai a’bace ta ajje wayarta sabida ba’kin ciki da ya cika ta fall ko ta kan Yasmeen da ke magana bata biba yayi wucewarta d’aki tana dialing wata number .     ‘Karfe 2:15pm Abla na zaune a cikin d’akin ta ,yau gabaki d’aya bata cikin mood hatta face d’in ta sai da ya nuna hakan duk da ba’a d’aure take ba kuma ba a sake take ba ga abincin ta da yake kan table ko ta’bawa batayi ba , tun tana game a cikin wayar har ta gaji ta ajje ta , hakanan take jin ranta  a ‘bace shiyasa ta fasa zama akan gadon ta kwanta a kan lallausan carfet d’in d’akin, jikin ta sanye cikin wani light brown d’in wando da ya yazo mata Daidai gwiwar‘kafarta sai santala santala ‘kafafunta da suka futo fess da su , rigar jikin ta fara ce me kama da armless sosai ta kama jikinta sai d’an ado adon flowers brown da yake cikin rigar , yau ko d’an kwali bata saka ba musamman yadda tsawan gashin ta ya dawo na ban mamaki dan har ya wuce Wanda Big Boss ya yanke mata , yadda ta takure waje d’aya sai kace me jin sanyi ‘karar bud’e ’kofar da akai ne ta d’an bud’e idanuwanta da ta kulle , sanye yake cikin wani black d’in wandon Bottega veneta sai rigar jikinsa da ta kasance milk colour , sosai kayan suka yi masa kyau kamar dan shi aka yi , gyaran gashin kansa ba’karamun kyau yayi masa ba musamman yadda aka ‘kawata gyaran gashin nasa da ya ji mayına da turare kala kala na gyaran kai , ‘kafarsa kuwa sanye yake cikin ‘bakin takalmin Yeezy da ake hango dogayen fararan ‘yan yatsunsa da suka sha gyara sosai , hannayensa gabaki d’aya suna cikin aljihun sa , a hankali yake binta da fararan sexy eyes d’insa , gabaki d’aya yau bai sanyata a cikin idanuwan saba sai yanzu, yadda yaga ta kulle idanuwan ta ne yasa ya d’an murmushi kad’an da gefen kumatun sa dan idan ba kula kayi sosai ba bazaka ta’ba cewa murmushin yayi ba , gabaki d’aya idanuwansa suna kanta musamman shigar da tayi ba ‘Karamun yi masa kyau tayi ba , lumshe idanuwansa yayi kad’an kafun ya tako zuwa cikin d’akin har yanzu Kuma ta’ki bud’e idanuwan nata , Hannun sa biyu ya saka ya d’auke kamar wata Baby, cikin Sauri Abla ta bud’e idanuwanta batare da ta kalle saba ta furta “ Ni kasauke ni”, yadda ta fad’a a shagwa’be ne yasa ya kalli lips d’in ta da sukai pink sosai , har ya zauna kan d’aga cikin sofa d’in d’akin har lokacin kuma tana jikin sa bai sake taba kamar yadda take kiciniyar ‘kwace kanta , kallan face d’in ta yayi sosai ganin yadda ta had’e face d’in ga jaa da ta soma kamar me shirin yin kuka . Cikin wani irin murya mai dad’in sauraro ya furta “ Are you angry ?” Shiru Abla tayi masa sai ma face d’in ta data ‘kara d’aure wa tana kawar ta kanta gefe,hannun sa d’aya ya saka ya talla’bo kwankwasan ta , cikin Sauri Abla ta ri’ke masa hannun tana ‘kara d’aure face d’in ta “ Ni bana so , ka sake ni”, ‘kara ri’ko kwankwasan nata yayi sosai a jikin sa kafun ya ‘kara furta “ Are you angry?”a maimakon Abla ta bashi amsa sai kawai ta fashe masa da kuka tana ‘boye face d’in ta a cikin ‘kirjinsa “ Ya Allah “ shine kad’an abunda Big Boss ya iya fad’a kasan zuciyarsa sai idanuwansa da ya lumshe yana sauraran yadda take kukan , shi kad’an yasan me yake ji cikin zuciyar sa kamar Wanda ake zubawa narkakken dalma haka yake jin zuciyarsa , ganin ta’ki dena kukan ne yasa ya d’ago da face d’in yana kallan yadda hawaye suke zubo mata sosai , “ Bana san kuka ,Okay ?” A maimakon ta amsa masa sai lips d’inta data turo kad’an tana ‘kara Kawai da face d’in ta , a karo na biyu ya ‘kara juyo da face d’in ta zata kuma kawar wa ya furta “ Don’t you dare “, d’an shagwa’be face Abla tayi zata kuma kukan yayi kissing Lips d’in ta , cikin Sauri ta Mayar da lips d’in da ta turo,bai tsaya a iya lips d’in ba kafun ya sumbaci forehead d’in ta Shima ,Zai sumbaci kumatun ta tayi sauri ‘boye face d’in ta “ Ni ka ‘kyaleni “, shiru Big Boss yayi mata sai hannun sa da ya d’ora akan Baby tummy d’inta , “ Me yasa baki ci abinci ba ?” Shiru tayi masa kamar me shirin masifa ta furta “ Na ‘koshe “, bai ce mata komai ba ya zaunar da ita a gefen sa , zata tashi ya jefa mata wani irin kallo da sai da hantar cikin ta takad’a dan gabaki d’aya babu fara’akan face d’insa , cikin Sauri Abla ta koma ta zauna tana fiki fiki da idanuwan ta , da hannun ya nuna mata alamar ta zuba abinci,a tunanin ta shi zaici shiyasa ta sha’ko masa plate d’in da abinci, tana mi’ka masa ya ri’ke hannun ta da plate d’in, “ oya eat them all “, cikin Sauri Abla ta zaro idanuwan ta jin abunda yace , cikin Sauri Abla ta marairaice masa “ Ni bana jin yunwa fa “, Lumshe mata idanuwa yayi kafin ya furta “ kinji abun da nace ?”, banza Abla tayi masa sai kallan abinci da tayi , cikin d’an ‘baci ‘bacin rai ta soma cin abincin kamar zatayi kuka , ko spoon 5 batayi ba ta kallesa ko zai ce ta bari amma ko kallan ta bai yi ba , sai da yaga at any moment idan ta ‘Karaci zatayi amai ya rabu da ita , zata ajje abun ya kalleta face d’insa babu fara’a , “ am hungry too “, d’an kallansa tayi ganin yadda ya had’e face tashiga taitayin ta , abincin ta mi’ko masa amma ya ki kar’ba , kalmar “ feed me “ da taji ya ambata yasa tayi saurin kawar da kanta ganin yana ‘ko’karin d’ago da face d’in sane tayi saurin d’aukar spoon ya dakatar da ita “ with your hands “ Now !” Ya fad’a da d’an ’karfi da Sauri ta d’ibi lafiyayyiyar fried rice d’in ciki ta kai masa baki , kamar bazai ciba sai kuma ya bud’e bakin sa kad’an tasaka masa zata janye hannun ya ri’ke mata shi ahankali yake tauna abincin sai da ya cinye sannan ya saka fingers d’in ta a baki yana sid’e ’yan yatsun hannun nata , yadda taji wani yarr har cikin kwakwalwarta ne yasa tayi ‘ko’karin janyewa amma ya’ki bata damar hakan, a karo na biyu da ta kai masa abincin still abinda yayi mata Kenan kamar zatayi kuka Sabida yadda take jin ta , zatayi na uku ya kauda kansa tare da ajje abincin gabaki d’ayan ta ya d’aga zuwa toilet da kanshi ya wanke mata hannun ta sannan ya ‘kara d’aukar kamar Baby, suna fitowa ya kuma zaunar da ita kan Laps d’insa , cikin husky voice d’insa ya furta “ when ever I’m around akan laps d’ina kawai zaki zauna and don’t be stubborn “Ya ‘karasa yana hugging d’inta sosai a jikin sa , shiru Abla tayi masa har tsawan mintuna  7 yadda yaga kanta yayi gefene ya bashi tabbacin bacci tayi a jikinsa shiyasa ya gyara mata kwanciya tsawan 10 minutes kafun ya kwantar da ita akan gadon yaya lullu’beta da duvet, forehead d’inta yayi wa kiss kafin ya sumbaci lips d’inta shima kad’an “ rigimammiya “ ya furta kad’an kamar me rad’a har zai juya ya bar d’akin sai ya zaro wata Babbar waya iPhone 15 a aljihun sa , karatun sudais ya kunna mata kafun ya ajje mata Daidai saitin kunnan ta bayan ya rage mata volume , yana barin d’akin gabaki d’aya. ✨✨✨✨✨✨ ‘Karfe 8:20pm zazzaune mutanan gidan suke cikin ‘kayataccen falour me d’auke da set d’in kujeru har guda uku, tundaga kan ‘yan matan gidan har kan sauran iyayensu mata da maza daga gefe guda ma Diidi zaune da Nani suna tattaunawa kowa ka gani zaka ga face d’insa a sake kamar babu damuwa a tattare da shi, Little da prince ma suna zaune kan wani sofa Diidii ta saka su agaba a dole sai sunyi hira ga masu aiki da suke faman zarya da abubuwan sha kala kala , shigowar su Bobo ne yaja hankalin ‘yan gidan da Sauri Little ya furt “ Yaya Bobo , Yaya sauban please help me , ta’ki barina na tafi” ya fad’a yana ‘ko’karin mi’kewa ,sandarta ta d’aga yayi saurin komawa ya zauna , d’an murmushi Bobo ya saki kafun su zauna shima “ Don’t Worry Little , Soon za’a kawo maka Simba , Okay? Wani irin shegiyar dariya Little ya furta “ Yawwa Yaya Bobo that’s why I love you “, Nifa ?” Cewar sauban , “ I also love you so much Yaya Sauban”, shima prince kallansa yayi kafun ya furta “ Nifa ?” ‘Dan gwalo Little yayi masa cike da tsokana ya furta “ $50,000” harararsa Prince yayi yana d’auke Kai , shigowar His excellency dasu uncle Adam ne yasa gabaki d’aya mutanan falourn Suka mi’ke banda Bobo da ko kallan side d’in da yake beyi ba , suma su Little kallansa suke amma bazasu iya zuwa wajan saba Sabida basaso ran Bobo ya ‘baci “Shima His excellency bai ce musu komai ba dan sarai ya fuskanci yanayin su, akan wata white chair ya zauna kafun ragowar mutanan gidan su zauna suma ,  Su Yasmeen sai faman satar Kallan su Bobo suke yadda suka ga shigar sa ba’karamun tafiya da imânın su yayi ba kowa addua yake Allah yasa Big Boss ya shigo falourn . Kusan mintuna 10 da shigowar His Excellency wata siririn murya tayi sallama , gabaki d’aya mutanan gidan d’ago da kansu sukai zuwa inda suka ji muryar tana tsaye cikin wani black d’in abaya da ta zo mata har ‘kasa sai golden golden d’in ado dake falan walwali a jikin rigar gabaki d’aya kallan ta suke kamar zasu cinyeta yadda tayi rolling mayafin ta sai ta fito sak kamar balarabiyar, Little na ganin ta yayi saurin mi’kewa tare da nufo inda take “ am so sorry Lil tun d’azu naso zuwa wajan ki amma bakiyi fushi ba ko?” ‘Kin Kallansa Abla tayi kafun ta furta “ Ni fushi nake da kai yau gabaki d’aya ban ganku ba fa “ hannu Little ya saka wajan kunnan sa “ we’re sorry Lil kinji ?” Kanta ta d’aga masa “ Ai na ha’kura “ murmushi Little ya sakar mata “ you look more than beautiful Lil “, d’an kunya ne ya kama Abla ta sunkuyar da kanta ‘kasa , muryar prince ne ya sa tayi saurin d’ago da face d’inta “ You look so gorgeous Lil , kinyi kyau sosai “, da Sauri ta ‘kara sun kuyar da Kai ganin idanuwan gabaki d’aya gidan suna kallan ta , kasa motsawa tayi gabaki d’aya ta tsargu, hannun ta Little ya kama suma ‘karaso cikin falourn , akan kujeran kusa dashi ya zaunar da ita, cike da girmamawa Abla tayi saurin sakkowa ‘kasa tana gaishe da His Excellency, murmushi His excellency yayi sosai kafin ya furta “ Allah ya albarkaci rayuwar ki “ cikin zuciyarta ta amsa da amin kafun ta gaishe da sauran mutanan falourn , su Harry sai faman bankamata harara suke daga nesa dan a ganin su munafurci ne kawai Abla take .  “Are you okay Lil ?”cewar Bobo , cikin Sauri Abla tayi knodding kanta “ Lapiya ta ‘kalau Yaya Bobo”, okay have your seat “ cewar Bobo, kasa zama akan kujerar Abla tayi ganin duk manya ne akan kujeran shiyasa ta samu waje ta zauna a ‘kasan, gabaki d’aya sai suka ‘kara kallanta ganin sabon abu dan hatta yaran gidan babu ruwan su da wasu manya zama suke akan kujera. Little ne ya matso kusa da ita cikin ‘kasa ‘kasa da murya ya furta “ Lil ki Tashi ki zauna akan kujera mana “ kanta ta girgiza amsa alamar ah’ah , itama Cikin ‘kasa ‘kasa da murya ta furta “ idan manya na zaune akan kujera ba’a zama a kai sai azauna a ‘kasa , haka malam Şule yace mana “, wani irin murmushi His excellency da Diidi sukai dan karaf sunji abunda tace lokaci d’aya wani irin soyayyar yarinyar ya shiga zukatansu, hatta Bobo da sauban sarai sunji abunda tace shiyasa Bobo yayi murmushi kad’an , juya wa Little yayi Wajan prince ya rad’a masa abu a kunne  “ okay “ cewar prince kafun shima ya sakko ‘kasan sai gabaki d’aya suka zauna a ‘kasan shi da Little , “ Thank you Lil “ cewar little , wata me aiki ce ta ‘karaso Wajan hannun ta d’auke da drinks , Daidai saitin su Abla ta ‘kasa tare da zuba musu, guda d’aya little ya d’auka ya mi’kawa Abla , “ oya you need something cool and karma kice mun bakyaso no more excuse “, Zatayi musu Little ya Harare ta “ Na gode “ ta fad’a a hankali Abla ta d’auki cup d’in zata saka a bakin ta kamar daga sama taji saukar muryarsa cikin dodon kunnan ta “ Drop da drink “ ba ita kad’ai ba gabaki d’aya mutanan falourn kallan sa sukai kowa da kalar kallan da yake binsa dashi , sa’banin d’azu yanzu ba’ka’ken kayane a jikin sa na kafanin prada da suka yi mugun amsar sa ydda Harry take kallansa kamar wata tsohuwar mayya ita kad’ai sai faman had’i yar yawu take , cike da mamaki suke kallan sa babu Wanda ya kalla a cikin mutanan falourn ya soma takowa cike da izza batare da ya kalli kowa ba ya furta “I  change the rules “, Hajiya saudatu da tafi kowa ‘kulawa ta mi’ke tsaye “ Me kake nufi ne ? Haka ka canza mana masu aikin mu akan Wana dalili ? “ cikin husky Voice Big Boss ya furta “ Sabida abunda nace kenan ya ‘karasa yana binta da wasu irin kallo “, itama a zuciye ta furta “ akan Wana dalili zaka canza mana su ? Karka manta yan aikine talakawa ne kuma dole su bauta mana bawai ace za’a nuna musu tausayi ba dan haka dole su bauta mana sabida sud’in ‘kan ‘kan tattune “ wani irin kallo Bobo da sauban suka jefa mata hatta His Excellency kallan ta yayi batare da ya furt uffan ba , “ ‘ ya’yan ku fa ?” Sai faman hura hanci Hajiya saudatu take kafun ta furta “ kai ma kasan sudin yarane da suka taso cikin daula da jin dad’i jikin su basu yi maka kala da masu shan wahala ba ai “, kansa Big Boss yayi kad’an kafun ya furta “ Abdulmaleek Bobo!” Mi’kewa Bobo yayi tare da sara masa “ Yes sir “ d’an matan dake zaune duk gabaki d’aya akan ku jera ya nuna da hannu kafun ya furta “ duk yaran nan da suke zaune kan kujera inaso daga yau su zasu dunga yin aikin gidan , masu aikin gidan kuma sun samu ‘yancı , “ gabaki d’aya sai su Harry suka zube ‘kasa iyayan su kuma suka mi’ke zasu fara magana Big Boss ya furta “ Add Some manners to them “ ran Hajiya falmata ne ya soma ‘baci itama ta furta “ me kake ta’kama dashi ne ? Yayan namu kake san Mayar wa bayi kome “, lips d’insa Big Boss ya cije kad’an , Diidii na zaune itama ko uffan bata ce ba dan itama so take ya koya musu hankali Sabida sam basu san darajar talaka ba ,” masu kula da flowers suma su dakata yaran gidan zasu yi” gabaki d’aya sai suka saki baki suna kallansa , “ if some dare ya karya mun doka “ ya ‘karasa yana juyawa , a ‘kufule Hajiya Karima ta furta “ Me kake nufi da ‘ya’yan mu ? Ita kuma wannan shegiyar yarinyar mai kama da aljanu fa ? Wacce ita da ko sanin ta bamuyi ba , wani irin murmushi Uncle ya saki yana Kallan Big Boss da ya d’ago ya jefa wa Hajiya karima wani irin kallo, “ A rufe account d’in kowa , duk mai bu’katar anfani da kud’i sai ya nemi izinin ta “, yanxu ma a zuciye Hajiya Karima ta furt “ sabida wacece idan banda ‘kas “ kalmar da ya fad’a ne ya hau tsina kowa da yake falourn , cikin ido ya kalli Hajiya karima kafin ya furta “ Sabida Matata ce ita “… IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee     09134652921                           TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  Ft KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____ 7       NOT EDITED Wani irin muguwar ‘kwarewa Abla tayi lokaci d’aya ta soma tari me ‘karfi , cikin sauri Little ya bud’e bottle water  ya kafa mata a baki ko tarin zai lafa amma sai ta ‘kara ‘kwarewa , babu abunda Little ya ke furtawa sai “sannu! Sannu ! “ lumshe idanuwan sa Big Boss yayi kad’an ta ‘kasan ido ya d’an kalleta ganin har yanzu tarin ya ‘ki tsayawa , Nanni ce tayi saurin kallan ta “ Sauri ‘Diyar Albarka , Little rakata part d’inta ko ta samu ta huta “. Da toh little kawai ya amsa mata duk da shima ya girgiza da batun Yayan nasa amma sai zuciyar sa ta kasa ayyana masa kowa haka kawai yake jin sa cikin matsanan ci farin ciki batare da ya san dalilin hakan ba , Kan Abla a sunkuye ta mi’ke ji take kamar wacce take tafiya a iska dan wani irin mugun juya ne yake neman kayar da ita , shima prince mi’kewa yayi yana furta “ Zan raka ta Nima “ da haka suka bar falourn both little da prince sun saka ta a tsakiyar su .        Cikin falourn kuwa gabaki d’aya babu Wanda bai rud’e ba da jin kalamar Big Boss gabaki d’aya hankalin su tashi yayi musamman Hajiya falmata da ta kowa ta zauna sabida yadda taji ‘kafafunta suna sara mata , Hajiya karima da Hajiya sa’adatu kuwa gabaki d’aya suman wucin gadi ne ya kamasu a tsayen da suke , idan ka kalli fuskokin ‘yan matan kuwa babu Wanda bazaka takaici da tsantsan ba’kin ciki da ya fito sosai a kansu , hatta Harry wani irin hawayen ba’kin ciki da tsantsan tsanar Abla ne suke sakko mata . Banda Nanni da Diidii da gabaki d’aya fuskar su take cike da tsantsan farin cikin da ya kasa ‘boyuwa akan fuskokin su , hatta His Excellency bazaka ta’ba sanin me yake ciki ba dan ko kusa bai motsa ba balantana yayi wani reaction d’in.  Babu Wanda ya ‘kara kalla a cikin falourn ya juya , cike da ba’kin ciki da takaici Hajiya falmata ta furta “ wallahi baka İsa ba , me kake nufi ? Wannan shegiyar yarınyar da ko Auran da aka yi maka zaka haifeta, Şam bazan d’auki wannan abunba sannan ‘ya’yana bazasu ta’ba yin aiki ba dan ba bayi ba , Account kuma naga uban da zai toshe mun shi har da za’ace sai wannan shegiyar zamu tanbaya “, Mutum Bazai ta’ba gane yanayin da Big Boss yake ciki ba duk yadda kaso ganowa kuwa dan hatta Bobo da sauban face d’insa suka zubawa ido suna jiran ganin reaction d’in sa . ‘Dan lips d’insa ya tauna cikin bakin sa kad’an kafun ya jefa mata wani kallan ‘kas’kanci , cikin Husky voice nashi da ya kuwa rikitata ya furta “ Ke kuma wacece ?” Wani iriin dumm Hajiya falmata tayi a ‘kirjinta dan kalmar ba ‘karamun sosa mata zuciya yayi ba , gabaki d’aya sai ta kasa cewa komai , su Hajiya sa’adatu kuwa kowa da abunda yake kissama cikin zuciyar sa da yake sun fi Hajiya falmata makirci babu Wanda ya nuna ba’kin cikin da ke zuciyar sa sai wani murmushi da suka saka ta yadda babu Wanda zaiyi tunanin wani abu a ‘kasa . Nanni tana ‘ko’karin magana Diidii ta girgiza mata Kai tare da yi mata nuni da tayi kallo kawai. Ko mintuna Biyu baiyi ba ya bar falourn kowa da tunanin da yake cin sa cikin zuciya , gabaki d’aya jira suke 10:00pm ta ko zasu iya amayar da abunda ke cikin su . Cikin munafurci da kıssa Hajiya karima ta d’an saki murmushin dole kafun ta furta “ Your Excellency….” Hannu His Excellency ya d’aga mata kafun ya mi’ke tsaye , cikin muryarshi me cike da sanyi da izza ya furta “ Kubi abunda yace “, yana gama maganar sa ya bar cikin falourn da sauri su Uncle Adam da basu ce komai ba suka bi bayansa suma.  Cikin sauri ta juya ‘bangaran Diidii , sai itama ta kwasaleta ta hanyar mi’kewa Şubat falourn ita da Nanni. Suna fita su Hajiya karima suka tsaya kallan kallo da juna gasu Harry da ko wacce take burgima da surutai kala kala da d’aukan alwashin da suke na kawar da Abla . Da ‘kyar Hajiya falmata ta iya jan hannun Harry na ta soma ihu tana ‘ko’karin zare wa kamar wata mai aljanu , suma sauran gabaki d’aya iyayasu Jan su sukai suka bar falourn , already Bobo da Sauban sun dad’e da fita tun bayan lokacin da His excellency ya bar falourn. ****** A ‘bangaran Abla kuwa kasa magana tayi sabida yadda take jin jikin ta , har cikin falourn suka rakota kowa ya kasa cewa komai a cikin su, Little zai yi mata magana prince yayi saurin ri’ke masa hannu tare da girgiza masa kai , sai kuma ya kalli Abla da kanta yake a sunkuye ta kasa kallan kowa sai wasa da take da hannun rigar ta “ Lil ki huta kinji? Talk later yanzu dare ya farayi kinji?”, har yanzu kanta a sunkuye  ta jinjina masu kai batare da ta furta komai ba , shima Little “Good night “ yace mata lokacin da Prince ya ja hannun sa suka bar falourn. Tana ganin futar su ta fashe da wani irin kuka mai ta’ba zuciya , kuka take sosai ba ‘ka’k’kautawa ga kanta da ya soma yi mata ciwo lokaci d’aya sabida tsananin tashin hankali da Rud’un da take ciki, da gudu ta nufi bedroom d’inta ko wajan carfet bata ‘kara saba ta zube a ‘kasa tana kuka , cikin tsananin tashin hankali da rud’u Abla take furta “ Bana sanka ! Bana sanka ! Bana sanka”,sai kuma ta ‘kara fashewa da wani saban kukan, idanuwanta gabaki d’aya sun kumbura Sabida kukan da tasha. Turo ‘kofar d’akin da akai ne yasa ta d’ago a fusace,  Wanda ta gani ne yasa ta d’auke fuskar ta tana ‘kara had’e rai , cikin Sauri ta mi’ke zata shige dressing room d’in ta ya ri’ko hannun ta , da sauri Abla ta fusge hannun ta tana binsa da wani irin kallo , ‘ kara juyawa tayi ya ri’ko hannun ta , yanxu cikin fushi ta fuske hannun ta , muryarta har rawa yake Wajan furta “ kar ka ‘kara ta’bani , baba ‘Kaunar ka , bana ‘kaunar ganin ka “ lumshe eyes d’insa Big Boss yayi da tasan yadda yake ji cikin zuciyar sa da ta tsayar da wannan kukan nata , amma ko kusa bazaka ta’ba tantance yana yin da yake ciki ba , cikin cool voice ya furta “ Why are you crying ?” Banza Abla tayi masa ta’ki tankawa, ganin yadda ta had’e face d’in ta sosai ya kawar da kansa gefe “ wipe off your tears now “, ya ‘karasa yana ‘ko’karin göğe mata hawayen face d’in ta , cikin Sauri Abla taja baya batare da ta bari ya ta’ba taba , “karka ‘kara ta’bani” hannu ya saka zai ta’batan ta fashe masa da kukan , cikin Sauri ya furta “ it’s okay bazan ta’ba kiba amma ki dena wannan kuka “, amaimakon ta bashi amsa sai ma ce masa tayi “ Ni ka fita”, bata bashi damar yin magana ba tayi saurin shigewa dressing room tare da kulle wa ta ciki. Gabaki d’aya hannun sa ya saka cikin gashin kansa yana ya mutsawa , He thought abubuwa zasuyi sau’ki but yadda yaga face d’inta yau yasan ba’karamun wahala zai shaba, a hankali kamar mai rad’a ya furta “ Don’t make me suffer please “ ya fi tsawan 15 minutes tsaye a wajan ko Abla zata fito amma gabaki d’aya ta’ki bashi wannan damar , idanuwansa ya d’an kulle kafun ya fesar da iskar bakin shi kad’an yana barin d’akin gabaki d’aya . Sai data ji rufewar ‘kofar sa ta fito a hankali cikin sand’a ganin baya cikin d’akin ne tayi sauri ta sawa d’akin lock. ***** Cikin yinin daran nan da yawa daga cikin mutanan gidan basu runtsaba musamman yadda kowa yake sa’ka abubuwa da yawa cikin ransa , Firgici , zullumi, ba’kin ciki da tsantsan tsoro ne ya bayyana a zukatan wasu da dama da suke zullum abinda zai je ya dawo .  ***** ‘DAKIN DUHU A firgice ta fad’o cikin d’akin sanye da ba’ka’Ken kayanta , ita kad’ai faman kururuwan tashin hankali take “ Sindilu ! Sindilu ! Ka fito yanzu akan Wana dalili zaka ci amata ? Ka fito yanzu , Sindilu !” Ta ‘kara kiran sunansa da ‘karfi cike da ‘bacin rai , kamar daga sama taji an hankad’a ta cikin sauri ta d’ago jin muryarsa  a’bace “ Ki kula da harshan ki, kisan a inda kike “, rarrafawa Matar tayi kafun ta furta “ sindilu mai yasa zaka ci amanata ?Me yasa baka fad’a mun akwai a tsakanin suba ?” Wani dariya sindilu ya saka kafun ya had’e ransa sosai “ Bazaki ta’ba iya raba auran da yake ‘kunshe da abubuwa da dama ba,  wad’an da suka fiki hatsabibanci ma bazasu ta’ba iya wargaza auran ba tunda ya ‘kullu, a tsaye suke kwana amma duk da ‘karfin tsafin su da suke anfani dashi bazasu ta’ba cin rasa akai ba , zaki samu sassauci ne kawai idan zaki hana su kwanciyar hankali , dan tabbas idan yana kusa da ita zai iya ‘bullo abubuwan da bayyanar su kamar ‘karshen wasu daga cikin kune , hahahahahhhha” sai kuma d’if ya ‘bace gabaki d’aya , cike da tashin hankali ta soma ‘kwalla wa Sandilu kira amma kwata kwata ya’ki ya ‘kara bayyanar masa , abun hannun ta tari’ke gagam tare da somayin wani irin sul’kulle, cikin. ‘Kan’kanin lokaci ta ‘bace gabaki d’ayan ta . WASHE GARI  A na kiran sallah asuba Abla ta farka daga baccin ta kamar kullum , sai da tayi sallah tayi wankan ta kafin ta gyara ko ina na cikin d’akin da kanta , tana san fitowa falour amma gabaki d’aya bata san had’uwa dashi shiyasa ta koma ta d’auki azkar d’in ta tanayi, da ta tuno maganar auran da ya furta sai ta ya mutsa fuska duk da bata yadda da wani maganar aure da ya fad’a ba , a tunanin ta yayi hakane kawai sabida ya razana mutanan gidan shiyasa bata saka abun sosai a cikin ranta ba . Tana zaune har wajan ‘karfe 8:00am Daidai taji anyi knocking kamar bazata kula ba sai kuma ta furta”wanene?” Cikin ‘kasa ‘kasa da murya, Jennifer dake jikin ‘kofa ne ta amsa mata da “ Nice Ma’am “, d’an ajiyar zuciya Abla ta saki kafin ta bud’e mata ‘kofa , murmushi akan face d’inta ta gaishe da Ablan ga hannun ta da yake d’auke da babban tray da alama breakfast d’in tane a ciki, “ Na gode “ cewar Abla , murmushi Jennifer tayi mata kafun ta furta “ your welcome Mah “ ta ‘karasa zata fice daga cikin d’akin , itama Abla da Sauri tabi bayanta sabida tana san kulle wa , tun kafin ta saka hannu akan Handle d’in ’kofar Daddad’an ‘kamshin turaransa ya cika ko ina tun kafin mamallakin turaran ya bayyana, da ‘karfi zuciyar Abla ta harba , iriin harbawar da bata ta’ba ji tayi ba shiyasa tayi saurin dafe sai tin zuciyar ta , cikin Sauri ta saka hannu zata tura ‘kofar ya danno kai zuwa cikin d’akin. Kamar ba ita ba tana ganin sa ta had’e face d’in ta tare da juya masa baya ta koma kan kujera, tray d’in Abinci ta bud’e , lafiyayyiyar masar da ta gani ne yasa ta d’an murmusa kad’an dan ba ‘karamun tafiya tayi da Ita ba , guda d’aya Kawai ta saka cikin plate batare da ta kalle saba ta soma cin abunta.  Cikin d’akin ya shigo kan d’aya daga cikin sofa d’in d’akin ya zauna da yake facing d’in ta , tana gani ya zauna a wajan ta ajje masan daniyar tashi daga wajan , “ Go back !” Ya furta a hankali kamar bada kowa yake magana ba , Zata musa masa ya had’e ransa sosai kamar asalin yadda ta san sa a Big Boss d’in sa , a hankali ta koma ta zaunan ba tare da ta kalle saba , d’au lips d’insa ya ciza kad’an yana lumshe eyes d’insa , “ Ina kwana…” ta fad’a a hankali sarai ya jita amma ko motsawa beyi ba ballantana ya nuna yasan da zamanta , hakan da yayi kuwa ba ‘karamin ‘kular da Abla tayi ba shiyasa a zuciye ta tashi zata bar Wajan ya finciko hannunta ta fad’o jikin sa , a tare zuciyoyin su suka garba musamman Abla ta rufe idanuwanta gagam gabaki d’aya Tuna’nın ta ya bata fad’uwa zatayi , ‘kamshin turaran sa da taji daf da ita ne yasa ta bud’e idanuwan ta , da Sauri ta yün’kura zata mi’ke yayi hugging d’in ta a jikinsa “ Me yasa bakya jin magana ne ? Huh! You’re really stubborn , yanzu fushin me ake dani ?”, kawar da kanta Abla tayi gefe “ ka sake ni” amaimakon ya saketan sai ya ‘kara matseta a jikin nasa , “ Baki iya gaisuwa ba ?” Shiru Abla tayi masa , ganin yana matso da face d’in sa kusa da ita tayi saurin furta “ Ina kwana ?” Shiru Big Boss yayi mata kusan tsawan mintuna biyu kafin ya had’e lips d’insu ya bata wani irin bazatan kıss , Daidai saitin kunnan ta ya furta “ İrin wannan kaisuwar nake so”, a tunanin ta bazai ji abinda yace ba dan duk a zatan ta cikin zuciya tayi maganar “ ‘Dan iska , mayan mata kawai” wani irin mugun kwalla Big Boss ya jefa mata , cikin Sauri ta toshe bakin ta da duka hannayen ta ganin yadda jijiyoyin kansa suka soma fito ba sosai , cikin tsananin ‘bacin rai ya kalleta “ Ni kike cewa Mayan mata Sabida ya ta’ba ki ?” Narai Narai Abla tayi masa da idanuwa kamar me shirin yin kuka , kawar da kansa yayi daka side d’in ta kafin ya sake ta gabaki d’aya a jikin sa,  cikin sauri Abla ta mi’ke tsaye tana kallan sa cike da tsoro , babu abunda yace mata sai gashin kansa da ya d’an ta’ba kad’an , ko sau d’aya be ‘kara d’ago face d’insa ya kalletaba ya bar d’akin. Yana ficewa a cikin d’akin ta fad’a nan gado , bata san dalili ba jin kuka tayi na zuwar mata ga zuciyar ta da take ji ba dad’i shiyasa ta rufe idanuwanta cikin duvet d’in gadon tana cigaba da yin kukan ta .  **** Big Boss kuwa yana fitowa daga cikin d’akin direct part d’in ya bari gabaki d’aya , cikin Sauri Victor ya bud’e masa farar Chevrolet da sai faman shining take ko alamar datti babu a jiki , a hankali ya ‘karasa cikin motar yau ko da sojojin sa bazai fita dasu ba shiyasa yana shiga ciki Victor yayi saurin zagayawa driving seat ya zauna tare da tada motar.  daga inda yake yana iya hango yadda su Harry suka ta aske flowers d’in wajan ko sai kunbure Kunbure yake ga wajan da suka ‘bata gabaki d’aya , Surry sabida haushi da sun aske flowers d’in zata bugesu da ‘kafa duk su tarwatse a filin wajan , Hatta Madam Sarah da taje ta tattauro su babu abunda tace musu har suka gaba ‘bata filin wajan. Jin gina kansa yayi yana ‘kara lumshe idanuwan sa har suka bar cikin gidan .      Sai da Madam Sarah ta tabbata sun jigata  sosai ga filin wajan da suka ‘bata sannan ta saka a basu tsintsiyoyi, d’an Hararar ta Yasmeen tayi kafun ta furta “ ke kuma wai wacece da zaki ce dole sai munyi abunda kike so ? Karki manta kema fa kamar baiwa kike ..” tasss Madam Sarah ta tsinka mata mari kafin ta nuna mata filin wajan “ fara tsanlan kwad’o”, sakin baki yan matan sukai gabaki d’ayan su jin abunda Madam Sarah tace , Yasmeen zata kuma magana Madam Sarah ta fito da wani ba’kin belt na sojoji ba shiri yasmeen ta soma tsallan kwad’o abunda ko uwar ta bata ta’ba sata ba kenan , fuskar Madam Sarah ba fara’a ta nunawa su Harry compound d’in wajan, “ Minti talatin na baku ku irga gabaki d’aya abubuwan nan da suka zubar ,” ta ‘karasa tana nuna musu shokokin Wajan . Itama Harry a zuciye ta mi’ke tana nuna ta da yatsa “ wai me kike ta’kama Dashi ne ? Ance miki mu dabbobine kamar ki da zamu zauna muna yin abunda kika ce mana ?” Itama tasss madam Sarah ta d’auke fuskar ta da fari kafin ta nunata “ ki d’age ‘kafarki d’aya sannan ki d’aga kanki sama “ wani irin yawu Harry ta had’iye ganin rashin mutum cin Sarah, ga Yasmeen da gabaki d’aya ta galabaita sabida bata saba yin tsallan kwad’an ba , cikin sauri su Kübra suka soma tsince ganyan da Dagaske sun fahimta Sarah ba raga musu zatayi ba , sun fi 20 minutes suna abu d’aya da Harry ta saukar da ‘kafarta zata ji saukar belt , itama Yasmeen gabaki d’aya fuskar ta ta ‘bacı da hawaye Sabida yadda taji ‘kafafun ta suna mata zafi , amma ko kusa babu me gigin bata hakuri a cikin su ganin yadda take hukunta su.  Amal ganin tana ‘ko’karin mutuwa  ta tsugunna itama ta soma kuka “ Dan Allah Dan annabi badan muba kiyi hakuri , ni wallahi bazan iya yin komai ba , kashi nake ji kuma ko a Wana lokaci zan iya yinsa , Nidai wallahi nabi Allah da manzan sa na biku ni daga yanxu ma da charbi zan dunga yawa amma dan Allah kuyi hakuri “, itama Yasmeen da face d’inta tayi jina jina ne ta rarrafo wajan ta itama “ Nima gaskiya bazan iya ba kiyi hakuri , Indai tarbiyya ne daga yanzu mun d’auka ko kyankyaso bazasu ‘kara yi wa magana ba balantana masu aiki “, a wannan Karan harda Harry a masu bata hakuri dan dagasken gaske sai da ta cirewa Harry iskancin da ke kallanta , fuskarta tata sai naso take yi , sun dad’e suna bata ha’kuri kafun ta furta musu “ follow me “ da sauri suka bita a baya kuwa , part d’in da suka ga an nufa ne suka soma rarraba idanuwa kowa yana tunanin abunda zai biyo baya . Cikin ‘kayataccen falourn part d’in su Abla suka shiga , gabaki d’ayan su sakin baki sukai suna kallan yanayin cikin d’akin da ko kwatan kyau nasu bai kai ba “ seat “ cewar Madam Sarah , Harry da saurinta ta nufi d’aya daga cikin kujerun zata zauna M. Sarah ta daka mata tsawa “ on the floor ,” ba musu kuwa su Amal tun kafun ta kallesu suka zauna a ‘kasa idan ka kallesu sai sun baka dariya da tausayi dan duk ado da attachment d’in da suke sakawa yau ya ‘baci sai suka fito sak masu aiki.  “She’s coming “ cewar Jennifer da ta fito daga ‘bangaran Abla , kusan mintuna 5 takun takalmin Abla ya ‘karad’e kunnuwansu gabaki d’aya sai suka zubawa hanyar dasukaji takun idanu ko ‘kiftawa basa yi , sanye take cikin red abaya doguwa sai veil d’inta shima da ta saka red colour , fuskarta baza a ce a sake ba sannan ba a had’e dan gabaki d’aya she’s not in the mood , shigar da tayi kuwa ba ‘karamun tarwatsa zukatansu Harry yayi ba dan ba ‘karamun kyau Abla tayi cikin kayan ba . Cike da girmamawa M.Sarah ta furta “ Welcome Madam” kanta Abla ta jinjina mata kawai tare da zama kan kujeran falourn dan gabaki d’aya bata kula dasu Harry ba sai yanxu da ta d’ago fuskarta , da mamaki take kallansu sannan ta kalli M. Sarah da Jennifer suma “ Madam there here for your services from now on su zasu dunga share share da Moping, under your command “, Abla zata girgixa mata kai M.Sarah tayi saurin furta” Madam it’s an order , idan basuyi ba kuma case d’insu zai koma wajan Anthony , and if suka kuskura ya ‘karasa wajan sa ko Victor , they won’t get it well “. ‘Dan kallansu Abla tayi dan ita shaidace kuwa idan suka kuskura suka shiga Wajan Anthony bazasu ‘kare da kyau ba tunda itama ta d’an d’ana lokacin kaiwa simba Abinci “ ku bata hakuri” cikin Sauri kuwa suka bata hakurin harda Harry da take ji kamar ta sha’ko tan , “ M.Sarah ki barsu su tafi ,” cike da girmamawa M.Sarah ta furta “ okay madam amma akwai gift d’insu , ina basu zan sallame su “, kanta Abla ta jinjina tare da barin Wajan dan batare da ta kuma kallansu ba dan sarai taga kallan da wasu daga cikin su suke binta dashi , ita kanta tasan idan ta rikice bazasu  ji da kyau ba shiyasa tayi komawar ta d’akin.  “Let’s go “, da sauri Suka mi’ke dan sun kasa magana ma gabaki d’aya sai idanuwa da suke zazzare wa , Daidai wani dan fili da babu kowa a wajan sai wata mata guda d’aya da wani bag a hannun ta , kan kujerun wajan Sarah ta nuna musu , da Sauri suka ‘karasa suka zazzauna ganin yadda sojan take fito da kaya daga cikin jakar ta , babu fara’a a face d’inta ta saka Suka cire dan kwalin su gabaki d’aya ta bar adedi da farin power , sai da aka tsife masu gashin attachment din kansu gabaki d’aya asalin gashin kansu ya fito dan na Harry ko parking bazaiyiba ga wani irin sanko dake kanta. Cike da Tashin hankali su Yasmeen suke binsu da kallo gashi babu bakin magana dan lokaci d’aya wani irin tsoran M.Sarah ya kamasu, gabaki d’aya sai da su madam Sarah sukai musu kwalkwal akan su , duk ydda suke mata kuka akan ta barmu su gashin su M.Sarah bata saurare su , tasss akayiwa kowa kwalkwal asalin katan kansu ya fito sannan aka bad’e kan kowan nansu da hoda . IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee     09134652921                           TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____ 8 4:30pm Kwance take a ‘kasa cikin wani babban d’aki me girman gaske , gabaki d’aya ta takure jikin ta waje , “ Abla ! Abla” shine sunan ta da ake kira da ‘karfin gaske, cikin kuka aka cigaba da kiran sunan Abla, hannun ta ne ya soma motsawa kafun ta fara bud’e idanuwanta da suka kumbura , ga face d’inta da tayi mugun ja daga gefen bakin ta kuwa d’an Jini ne awajan ya fito kad’an ,cikin sauri Abla ta ware idanuwan ta tana ‘kara bin inda take a Kwance da kallo , Lokaci d’aya gabaki d’aya wutar d’akin ta d’auke a tsorace Abla ta kwalla ‘kara tana ihun a kunna mata fitila , bata gama ihun taba wani irin kuka ya karad’e mata kunnuwa ,” Abla zasu kashe mu , basu da İmanı ,”cikin sauri Abla ta waiwaya cikin duhun amma bata ga kowa a cikin d’akin sabida kashe fitulan da akayi, a karo na biyu wani irin murya da bazata ta’ba manta da ita ba ta furta “ Abla “ da ‘karfin gaske, lokaci d’aya hasken d’akin ya dawo , a mugun tsorace Abla ta furta “ Little “ cikin sauri kafun ta ‘kasa wajan sa lokacin da taga yana ‘ko’karin fad’uwa ’kasa “ Little ! Little me yasa meka dan Allah ka bud’e idanuwan ka kana bani tsoro sosai , dan Allah , ne yasa nake ganin Jini a fuskar ka , Little”, d’an murmushi little yayi mata hawaye duk ya ‘bata masa fuska “ Mugaye ne Abla , karki yadda da kowa suna san kashe mu, basa ‘Kaunar mu, suna ‘ko’karin da kushe taurari masu haskawa, Abla ki cecesu, zasu kashe mu, please ki kulamun da Yaya Big Boss d’ina, he’s more than a father and mother me, Yaya Bobo na ma ki kulamun dashi kice masa na dena rashin ji, Yaya prince kuma idan yayi kuka kice zaki had’ashi da Yaya Big Boss zaiyi shiru kinji ?” Babu abunda Abla take sai faman girgixa masa kai “ ah’ah , ah’ah dan Allah ka bud’e idanuwanka , kana bani tsoro Dan Allah Ya’ya Little ka yi mun magana” , d’an murmushi Little yayi mata kafun ta furta “ Ma’kiyan mu na zagaye da mu Abla , karki yadda da kowa ,duk abunda kika tsoro ki gayawa Yaya Big Boss , He will always be there for you “ ya ‘karasa yana lumshe idanuwan sa a hankali ya soma kalmar shahad’a kafun jikin sa ya saki ya dena motsi gabaki d’aya , wani iriin ihu Abla tayi ne ‘karfin gaske kafin ta soma kwalla ‘kiran su nan Little “, No please Dan Allah Little ka bud’e idanuwanka kana bani tsoro Dan Allah Little, please ka bud’e idanuwan ka Dan Allah “ ta ‘karasa tana fashewa da wani irin kuka mai ta’ba zuciya , Yaya Little Dan Allah ka bud’e idanuwanka bazan bari komai ya same kaba nayi maka al’kawari , Yaya Little “ ta ‘kara ambatan sunan sa da ‘karfi , idanuwanta ba ‘karamin ja sukai ba ga face d’in ta da tayi mugun ja itama , rai a ‘bace ta furta “ koma su wanene ku bazan ta’ba ‘kyale kuba , sai na tarwatsa ku gabaki d’ayan ku, mugaye azzalumai , sai na hanaku sukuni gabaki d’ayan ku.” A firgice Abla ta farka daga baccin da ya d’auketa fuskarta gabaki d’aya ta ‘baci da hawaye sosai , babu abunda bakin ta yake furtawa sai Little, gabaki d’ayan ta Abla bata cikin hayyacin ta , cikin Sauri ta fito daga d’akin ta tana kuka tana gudu jennifer ta so tsayar da ita Abla ta hankad’a ta , gabaki d’aya ruhi da gangan jikin ta babu abunda suke san gani sai Little shiyasa gadan gadan ta nufi ‘kofar fita ko takalmi babu ajikin ta , ta saka kanta da niyar fita kenan taci karo da Big Boss da shima yake ‘ko’karin shigowa falourn , gefe Abla taja tana ‘ko’karin wucewa ga hawaye da ya ‘bata mata face sosai, hannu d’aya Big Boss ya saka ya ri’kota ganin bata cikin hayyacin ta , girgixa masa kai Abla ta soma “ Dan Allah ka sakeni,  zan je wajan Little karsuyi masa wani abu, Dan Allah ka sakeni “ da mamaki Big Boss ya kalleta ganin Dagaske ‘ko’kari take ta ‘kwace jikin nata, ganin ya ‘ki sakar mata hannu Kawai ta sa masa cizo tare da dukanshi a ‘kirji akan ya saketa, hannayenta biyu ya ri’ke gabaki d’aya da hannun da tare da ‘kagata dugunta ya nufi hanyar da ta fito duk da yadda take kukan ya sake ta amma ya ‘ki kulata .      Direct cikin bedroom d’insa ya tafi da ita , cikin lallausan gadan sa ya zaunar da ita, yana dure ta Abla tayi ‘ko’karin tashi ya kuma mayar da ita , ganin ta’ki nutsuwa ne Big Boss ya d’an daka mata tsawar da ta sa lokaci d’aya ta tsaya tare da rufe idanuwanta “ Nifa wajan Little nake san zuwa , Dan Allah zasu cutar dashi fa “, kusa da ita Big Boss ya zauna kafun ya janyo ta jikin sa yana tapping d’in bayanta a hankali “ it’s okay ! dena kukan , zan kaiki wajan Little”, cikin kuka Abla ta furta “ Basa san mu ko? Suna so su cutar da Little fa “, hannu yasa ya mata alamar tayi shuru, shirun kuwa tayi tare da lafewa a ‘kirjinsa tana sakin ajiyar zuciya a hankali, shima bai dena tapping d’in bayan taba tsawan lokaci ga addua da yake mata ‘kasa ‘kasa daidai saitin kunnuwanta , sai da ya tabbatar ta nutsu kafin ya furta “ Me ya faru?” ajiyar zuciya Abla ta saki a hankali cikin sanyi jiki ta furta “ Mafarki nayi”, shiru Big Boss yayi mata kamar bazai tankaba sai ya furta “ Wana iri?”, Abla kamar zatayi kuka ta soma bashi labarin mafarkin sai da ta zo ‘karshe kuma kukan da take ‘ko’karin ri’kewa ya kwace mata , Hugging d’inta yayi a jikin sa shima , shi kad’ai sai faman taune ‘kasan lips d’insa yake , cikin cool voice d’insa ya furta “ Mafarki ba gaskiya bane, and karki fad’awa kowa wannan mafarkin , ba kyau fad’an irin mafarkin nan, just calm down okay ?” ‘Dago da fuskarta Abla tayi ita kanta bata san ya akai ba ta shagwa’be fuska , “ Amma mai yasa nayi irin shi ban ta’ba yi ba”, hancin ta Big Boss ya ja kad’an “ a times kamar ana so a nuna maka wani abu da kai baka sanshi bane , karki sa mafarkin cikin ranki okay ?” Kanta ta d’aga masa yanxu ma , “ shine kike ta kiran sunan Little banda nawa ?”d’auke kanta Abla tayi daga fuskarsa , da hannu d’aya ya jiyo da face d’inta , “ d’azu i was a bit angry with you , in zakiyi  fushi ki dena fad’an maganar da ta zo bakin ki any how okay?”,a hankali  Abla ta furta “ kayi ha’kuri, ni ba haka nake nufi ba “, karan hancin ta Big Boss yaja har saida tayi ‘kara “ Am hungry , cooked something for me “, kanta Abla ta jinjina masa dan gabaki d’aya mafarkin da tayi ya sagar mata da jiki, sai da ta zo Daidai ‘kofar fita taji saukar muryan shi “ karkiyi shirme “ d’an murgud’a baki Abla tayi kad’an yadda bazai ganta ba , sai da ta fita sannan ta d’an harari ‘kofar “ wai karnayi shirme , yen yen yen”, ta ‘karasa tana barin wajan gabaki d’aya. *************** A ‘bangaran Hajiya falmata kuwa , Harry ce Baje a ‘kasa gabaki d’aya ba’kin ciki da takaici ya hana ta kuka , ga kanta da sai faman ‘kyalli yake sabida man da su M.Sarah suka shafa musu, Hajiya falmata na tsaye ko zama ta kasa yi sai faman taunar yatsa take ita kad’ai, cikin tsananin ‘barin rai ta soma magana “ Lalle yaran nan ya zama la’anan ne tunda baya d’aukan kowa da gashi, toh wallahi bazata sa’buba kafin nazo karka sai na gama da shegiyar yarinyar nan mai kama da mayu sannan na lallata auran da ake tun’kawo dashi, Indai ina raye bazaku ta’ba zama cikin kwanciyar Hankali ba ko da kuwa zanyi yawo tsirara ne “, sai a lokacin Harry ta iya bud’e bakinta “ Momy wallahi idan ban kashe yarinyar nan ba zuciya ta bazata ta’ba dena tafarfasa ba , sai na kawar da ita gabaki d’aya daga Doran ‘kasar nan, sai na ‘kunsa mata ba’kin cikin da bai ta’ba goguwq a cikin ranta ba , na tsane ta , na tsane ta , wai har ni Harry zan bawa wata shegiya ha’kuri ? Yarinyar da baifi in kifata da bango ba, yauyau d’in nan ba sai gobe ba sai na cusa mata ba’kin cikin da sai taji zaman gidan nan ya isheta, yau yau d’innan ba sai gobe ba “ ta ‘karasa tana mi’kewa tsaye “ Harry me zakiyi ?” Cewar Hajiya falmata , tsaki Harry tayi kafin ta soma magana “ Babu abunda ya shafeki da abunda zanyi , abu d’aya zakiyi mun ki saka bokan ki ya bani kwallin mallaka, kwallin da duk nacin sa idan ya kalleni dole ya soni , dan sai na ci uban yarinyar can idan na aure sa .”ta ‘karasa tana barin falourn .itama Hajiya falmata d’akin ta tanufa bayan ta suri wayarta. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨     Abla tana fitowa cikin falourn ta tarar da su M.Sarah a tsats tsaye , Sarah na ganinta ta furta “ Welcome Mah , akwai abunda kike bu’kata?”girgiza mata kawai Abla tayi tana ‘kara sowa cikin falourn “ M.sarah akwai abunda nake san tanbayar ki please “, kanta Sarah ta jinjina mata “ Okay “ Abla kamar ba zatayi magana ba sai kuma ta furta “ Sarah su wanene suke fadawa su Little abinci?” Shiru Sarah tayi kamar mai tunani kafin ta furta “ kamar wad’an da suke sarawa His excellency ne “ d’an shiru Abla tayi kafun ta furta “ Daga yau ina so ki dunga kula da abubuwancin su , hatta abincin su inaso ke da James kun d’auki nauyin kula dashi” da d’an mamaki sarah ta furta “ Madam…” cikin sauri Abla ta dakatar da ita “ kiyi abunda nace karki damu, ayyuka bazasuyi yawa a nan ba tunda ga Jenny “ kanta Sarah ta jinjina mata kafun ta sara mata “ Döne “ d’an murmushi Abla ta sakar mata tare da yin hanyar kitchen , gabaki d’aya mafarkin da tayi ya saka mata ‘kin yarda da kowa , babu abunda ya soma yi mata yawo sai abincin da su little suke ci shiyasa take so James ya cigaba dayi musu abinci kamar lokacin da suke America.      Tana shiga kitchen ta soma tunanin abunda zata dafa so simple ganin lokaci na tafiya , gashi yamma tayi , potatoes ta d’auka Daidai Wanda ta san zai isheta ta soma filling d’insa , cikin sauri jennifer ta shigo kitchen d’in “ Mah ki barshi zanyi aikin” girgixa mata kai Abla tayi “ No Jenny ki barshi , ba abu bane me wahala karki damu kanki “,  amma akwai abunda kike bu’kata ne ?” Cewar jenny, shiri Abla tayi na ‘yan sakanni kafun ta furta “ yes jenny alayyahu nake bu’kata idan za’a sameshi , da Sauri Jenny ta furta “okay ma tana barin kitchen d’in, cikin ‘kan’kanin lokaci Abla ta gama filling potatoes d’innan ga su onions gabaki d’aya data yanka, duk abunda take bu’kata ya fito dashi musamman kifin da ta gyara . Jenny bata dad’ewa ta dawo da zogalan. Cikin ‘kan’kanin lokaci Abla ta fara girkin ta cike da kwarewa , daddad’an ‘kamshin abincin na tashi duk da bawani abu take yi me wahala ba , ko mintuna 30 batayi ba ta kammala had’a had’ad’d’an Irish potatoe porridge d’inta da yaji alayyahu da kifi , cikin wani unique medium warmer ta zubashi kafin ta d’ebo fruits shima da kanta ta had’a masa lapiyayyan smoothie , cikin d’an ’kamar silver din abu kuma ta saka mashi ice block kad’an, sai data tabbatar ta gama had’a tray d’in ta dauka da kanta Jenny zata karba ta hana ta tayi fitowar ta , tana zuwa ‘kofar d’akin shi kuma sai ta kasa shiga , Tuna’nın yadda zatayi masa da abincin ta fara har ta d’an tsugunna zata ajje sai taga rashin dacewar hakan , addua ta fara Allah yasa baya cikin d’akin, sannan ta bud’e a hankali kamar me sand’a, daga inda take bata hango kowa ba shiyasa ta shiga cikin sand’a, ganin baya cikin ne yasa tayi ajiyar zuciya tayi saurin ‘karasawa kan center d’in datasan akai zai iya cin abincin , tana ajjewa ta mi’ke zata juya a Daidai lokacin da shikuma ya bud’e kofa, da wani irin mugun speed Abla ta juya masa baya Sabida batayi tsammanin ganin saba ,  kamshin turaransa ne ya cika mata hanci, cikin sauri zatayi hanyar fita ya ri’ko mata ‘kugu “ ina zaki?” Motsi ta soma yi da bakin ta tana sanyin magana , da ‘kyar ta iya furta “ zanje d’aki ne ”, hannun ta ya ri’ke har kan sofa d’in d’akin, shigar ‘kananan kaya blue d’in da yayi ba ‘karamun yi masa kyau yayi ba musamman yadda kullum gashin kansa yake ‘kyalli sabida gyaran da ya Samu , da hannu ya nuna mata abincin da ta ajje, ba musu taje ta d’auko masa , zata kuma juyawa ya furta “ Haka aka koya miki ? Idan zaki bawa miji abinci?” Tsuke fuskarta Abla tayi ta’ki tanka masa , tana gani yana ‘ko’karin mi’kewa ta ‘karaso tare da serving d’insa abincin da tunda ta bud’e ya d’an lumshe idanuwansa , “ Okay now a bani “ Abla batasan lokacin da ta zuba masa wani kallo ba tare da d’auke kanta zata gudu “ idan kika ‘kara one step , you will surely regret it , bakyajin magana ko ?dont let me loose my patience over you “, kamar zatayi kuka ta furta “ zan….zan ga su Yaya Little ne..” kallan da ya je fa mata ne yasa ta had’iye ragowar maganar tata. Dan dole ta soma bashi abincin a baki, sosai ya ci abincin dan ba’karamun dad’i yayi masa “ I like the food “, cewar Big Boss duk da ba sosai yayi magana ba amma sarai taji abunda yace shiyasa ta d’an tsuke fuskarta, “ wad’an da kike neman basanan sai ki bari idan sun dawo sai ki tattara ki kowa Wajan nasu “, da Sauri Abla ta kalle sa ganin yadda ya mayar da kallansa zuwa phone d’insa . Bata san dalili ba sai jin kwalla tayi ta tarar mata a idanuwa , mi’kewa tayi zatabar d’akin ya dawo da ita tare da d’orata kan cin yar sa “ Rigimar ki tayi yawa , ni da kaiko wa laifin banyi kuka ba shine ke kike sanyi ,” d’an sunkuyar da kanta Abla tayi ba tare da ta kallesa ba , gabaki d’aya hannayensa ya saka yayi hugging flat tummy d’inta tare da d’ora kanta akan kafad’unsa , shafar jikin yayi kad’an kafun ya furta “ Anya mutum zai iya rayuwa a flat tummy ?” Abla bata gane me yake nufi ba shiyasa ta soma mutsu mutsu zata kwace ya ‘kara Hugging d’inta “ it’s okay ! Just cool down, fushin ya isa haka, I want to feel your warm, stay still “. ******** A part d’insu Hajiya sa’adatu kuwa , iya sha’ka sun sha’ka abunda akayi wa ‘ya’yan su , babu abunda ya fi tsaya musu arai kamar yanke gashin ‘ya’yansu da akai ga uban aikin wahala da sukayi kamar sun samu bayi , Hajiya karima tun da ta shigo part d’in ta kasa zaune ta kasa tsaye gabaki d’aya ta kasa zama “ Hajiya sa’adatu dole mu d’auki mummunan mataki, idan ba Haka ba yaran nan sai ya mulke mu gabaki d’aya dashi da waccan shegiyar yarinyar da bazan ta’ba bari ta samu kwanciyar hankali ba , lalle basusan wacece Hajiya karima ba , sun ta’bo dala ba gammo gabaki d’aya sai nayi maganin su , harda munafikin kubansu da ya bi bayan wannan abun”.tsuke fuska Hajiya sa’adatu tayi kamar wacce take cikin tsananin ‘bacin rai amma a cikin zuciyar ta kuwa wani irin shegen murmushi take “ kiyi duk abunda zakiyi, zan zuba miki idanuwane kiyi mun komai kafun na mayar da aikina kanki dan bana yadda da mutum biyu, banza shashasha , kar nake kallan ki “, amma a fili sai wani dogon tsaki taja , “ Hmmm Hajiya karima ki bari , dan sai na d’auki mugun mataki akan yarinyar can sai ta san da wa take ja , yanxu ba gobe ba zansa a fara yi mata aiki dan ba makawa sai na kawar da ita hankalina zai kwanta , shegen munafukin babansu ma sai nayi duk hanyar da zanbi naga bai amince da wannan Auran ba “ d’an ajiyar zuciya Hajira karima ta saki cikin zuciyar ta kuwa wani dad’i ne ya kamata gani take kamar dama ce ta samu babba da sa’adatu zatayi mata aiki tana kammala wa kuma zata saka ‘ya’yanta su auri Big Boss bayan sun saka Abla ta koma ‘kas’kantacciyar baiwa, kowa da kalar muguntar da yake ‘kullawa d’an uwanshi , amma a zahiri mutum sai yayi Tuna’nın kansu d’aya sabida yadda kullum suke a tare . ‘Karfe 8:10pm na dare Abla ce zaune a cikin falour , gabanta kuma fruit ne da take sha tun d’azu, ga wayar hannun ta da take buga game abunta , sanye take cikin wani doguwar riga silver colour da tayi mata kyau sosai a jikin ta sai hular d’an kwalin da ta saka duk da haka mutum yana iya ganin uban Tülin gashinta Sabida yadda hular tayi wa gashin ta kad’an, hankad’o ‘kofar falourn da akai ne ya saka Abla d’agowa , ba kowa bace face Harry dake sanye cikin ‘kananan kaya ga gashin attachment da tasaka sai kace cinyara , ita ka d’ai sai fakan hura hanci take tana jijjiga , ‘karamun murmushi Abla ta saki kafun ta furta “ sannu da zuwa “ wani dogon tsaki ta ja tana shigowa cikin falourn, a ‘kas ‘kance take bin Abla da wani gefen kallo ,” dan ubanki ke har kin isa kiyi min iso bayan ba gidan ubanki bane “, da Sauri Abla ta kalleta , a duniya idan akwai abunda bata d’auka shine a zagar mata iyayen ta , shiyasa tayi wa Harry kallo d’aya ta d’auke kanta , sosai Harry ta ‘kulu da shirin da Abla tayi , a ‘kufule ta furta “ Dangin mayu, da alama maitar a halinku bata tsaya a lashe mutane ba har da kwace mijin wasu , toh wallahi tun wuri ki shiga taitayinki, kada ki kuskura na ‘kara ganin ki a kusa da mijina idan ba haka ba sai nayi mugun illa ta ki, katuwar gida kawai “ Ran Abla ba ‘karamun ‘baci yayi ba amma ko uffan bata cewa Harry ba , hakan kuwa da tayi yayi masifar ‘kuyar da Harry , shiyasa ya ‘kara bankawa Abla harara “ wallahi kinji nq fad’a miki, ko inada yake kika kuskura kika kallah sai na la’antaki balantana ‘kazamun hannun ki yayi gigin ta’bashi. Wani irin murmushi Abla ta saki da ya mugun d’aure wa Harry kai , bata Ankara ba sai gani tayi Abla ta mi’ke a tunanin ta wajan ta zata matso yadda taga ta taho sai taga abun ba haka bane , ganin Abla tayi passing d’inta kamar bata san da wanzuwar taba yasa a masifance ta kalli saitin hanyar da Abla tayi, Wanda ta gani ne yasa zuciyar ta bugawa da ‘karfi jikin ta har ya soma rawa ganin Big Boss tsaye a wajan yyi folding hannayensa , ga Abla da ta nufi Wajan sa , sai data tabbata Harry tana kallan ta kafin ta langwa’be masa kai shi kansa yayi mamakin ta amma ko kusa hakan bai nuna akan face d’insa , “ Shine ka tafi kabarni ko goyani bakayi bako ?” Ta ‘karasa tana masa narai narai da iso , kasa cewa komai Big Boss sai kallanta da yake , Harry kuwa tsabar ba’kin ciki zamewa tayi a ‘kasa ‘kafarta ya bugu, gabaki d’aya ta cika da takaici da dana sanin zuwa falourn , batasan lokacin da ta toshe bakin ta ba tana san sakin ihu amma ganin Big Boss a wajan ya sa ta toshe bakinta , bakomai ne ya ja mata hakan ba sai ganin yadda Abla tayi d’age tayi kissing d’insa da tayi tana girgiza masa ‘kafa kamar wata ‘karamar Baby “ Ni ka goyani “, ‘Dan lips d’insa Big Boss ya taune kad’an tana ‘kara binta da idanuwa ganin ydda take zuba shagwa’ba san ranta , hannu d’aya ya mi’ko mata , sai data d’an turo masa bakin kafin ta matso kusa dashi duk da abun da take ‘karfin hali Kawai take , so take taga reaction d’in Harry , sabida ganin iskanci Harry take ‘karamin akan zaman gidan karuwan da tayi , tana zuwa Big Boss bai tsaya ba ya d’aga ta kamar Baby, a hargitse Harry ta mi’ke zata saka gudu Abla tad’an furta “ please karki manta ki kulle mana ‘kofan “, yadda taga Harry ta fita a hargitse ne yasa ta sakar mata harara sai alokacin ta Ankara da abunda tayi , cikin Sauri take ‘ko’karin sauka daga kan jikin sa ya furta “ don’t even start it “, a firgice Abla tasoma kiciniyar ‘kwace wa tana san yi masa bayanı ya’ki bata wannan damar lokacin da ya had’e lips d’insu waje d’aya tare da nufar hanyar bedroom d’insa da ita. IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK WANNAN PAGE DIN NA TEAM BIG BOSS NE , WUJIGA WUJIGA BOOK 2           S_____ 9 Zuciyar Abla ce ta buga da ‘karfin gaske musamman lokacin da taga yana nufar hanyar bedroom d’insa , a tsorace Abla ta soma ‘ko’karin ’kwace bakin ta da jikin ta amma ba’ki bata damar hakan, yana shiga ciki da ‘kafa ya tura ‘kofar d’akin direct kan gado ya nufa da ita , da ‘kyar Abla ta iya bud’e bakin ta lokacin da ya kwantar da ita akan lapiyayyan gadon sa , “ Ni dai banaso, ka barni na tafi bacci zanyi” ta ‘karasa a shagwa’be tana ‘ko’karin sauka, da hannu d’aya Big Boss ya mayar da ita , zata kuma tashi yasa mata hannu Daidai saitin ‘kugunta , eyes d’insa da suka soma lumshe wa ya zuba mata ganin yadda ta runtse idanuwanta sosai ga yadda kirjin ta yake Şama da ‘kasa alamar bugawa da yake da Sauri Sauri , hannu d’aya ya saka ya fusge rigar jikinta lokaci d’aya rigar ta yage gabaki d’aya yayi wulli da ita . Wani irin ‘kara Abla ta saki a tsorace tana ‘ko’karin kare ‘kirjinta ya ri’ke mata hannayen gabaki d’aya, ga boobs d’inta da sun fito farare tass a mi’ke, kallan pink nipples dinta yayi sau d’aya yana ‘kara runtse idanuwansa . A karo na biyu ta ‘kara bud’e baki zata masa kuka ya had’e lips d’insu waje d’aya , lokaci d’aya Abla taji wani yarrr a jikinta tundaga kan ‘yan yatsun ‘kafarta har zuwa ‘kwakwalwarta , ita kanta bata san lokacin da ta dam’ki rigarsa da ‘karfi ba ,kissing d’inta yake yi passionately yana bin duk wasu sassa na jikinta yana aika mata da sa’ko me zafin gaske , har lokacin kuma be dena yawo da hannayensa a jikin ta ba , kuka Abla take so tayi amma ta kasan hakan ga wani irin abu da take ji da bata ta’ba jiba a rayuwarta , yadda ya zame lips d’inta zuwa boobs d’inta ne ya bata damar sakar masa kuka, musamman yadda taji kamar yana ‘ko’karin cire mata nipples d’inta dan sosai suke yi mata zafi ba kad’an ba , yadda yake jin kukan nata har cikin kunnan sa yasa ya dawo da bakinsa Daidai saitin kunnenta , tare da cizarsa kad’an “ just this once please “, da ‘kyar muryarsa take fitowa daga ma’koshinsa shi kad’ai yasan yadda yake ji a jikinsa , bayasan yayi hurting d’inta shiyasa yake mata komai a hankali ga jikinsu da ya d’auki zafi sosai na ban mamaki musamman jikin Abla da ya soma rawa sosai kamar me shirin yin zazza’bi, babu abunda take masa sai kuka ko magana ta kasayı, lips dinsa Big Boss ya ciza kad’an hafun ya ‘Kara rungumeta sosai a jikinsa , da hannu d’aya ya ‘balle boturan rigarsa , a tsorace Abla ta ‘kara ‘karfin kukan ta , “ Banaso ni ka sake ni na tafi , dan Allah kayi hakuri, dan Allah , ni bana so “ tana ‘kara girgiza masa kai , da ‘kyar ya iya furta “ Just once please, I promise to be gentle “, ya ‘kara sa yana ‘ko’karin bud’e mata ‘kafa , da ‘karfi Abla ta furta “ Na shiga uku “ jikinta na d’aukar rawa sosai, a Daidai lokacin da ya ‘karasa zame dogon wandan jeans d’in sa , a wannan karan sosai Abla ta soma kokawa dashi tana san ‘kwace jikinta ganin abunda yake ‘ko’karin yi mata , tana kuka tana ya kushinsa yayi hugging d’inta sosai a jikinsa kafin ya saka hannu d’aya ya bud’e ‘kafafuwanta , abunda taji yana ta’ba mata gabanta ne yasa Abla sakin wani uban ihu jikin ta sai faman rawa yake , tsoro da Tashin hankali gabaki d’aya babu Wan da bai bayyana akan face d’inta ba , yadda taji abun da ya wuce ‘karfin kwakwalwarta yasa ta ‘kara masa ‘karfin kukan ta , duk ydda take ture shi da dukansa be sake taba, babu irin magiya da rogo da Abla batayi mishi ba amma gabaki d’aya Big Boss baya sauraranta aikin gabanshi kawai yake yi a hankali Big Boss ya soma adduar da manzan Allah (S.A.W) ya koyar damu . Tsananin tashin hankali da bugawar zuciya ne ya kama Abla sosai ta ‘kara ‘karfin kukan ta tana masa magiya, a Daidai lokacin da yake ‘ko’karin shigarta nunfashin Abla ta soma seizing, ba ‘karamun bugawa kirjinta yake ba , nunfashin ta ma  sosai yake ko’karin barin jikinta  amma duk da hakan bata dena masa magiyar da roko da take masa ba ,cikin wani irin voice me ban tausayi, da ‘kyar ya iya d’ago da eyes d’inta ganin yadda take masa magiya sosai da sosai. Cikin wani irin yanayi Big Boss ya matsa gefen ta tare da yin rub da ciki, tsawan mintuna 10 suna a haka, kukan da take yi sosai ne yasashi mi’kewa tare da janyo ta jikinsa yana tapping bayanta. "I’m so sorry “, ya fad’a yana le’ka face d’inta da ta ‘kara kwa’be wa zatayi wani saban kukan. “ am sorry okay?”, ‘kin Kallansa Abla tayi sai ma wani kukan da take ‘ko’karin sawa , cikin d’an fad’a fad’a ta furta “ Ni kamayar dani d’aki na”, d’an murmushi ya saki kad’an yana ‘kara hugging d’inta a jikinsa , ganin ta’ki dena kukan ne yasa ya furta “ Banyi komai ba, or did I hurt you?” Shiru Abla ta masa kuma ta’ki ta kallesa , kallan yadda take ‘boye kanta a ‘kirjinsa yayi kafun ya furta “ okay fine tunda bazakiyi magana ba , let’s me check and see ko na ji miki ciwo”, da sauri Abla ta bige hannunsa, cikin fad’a fad’a ta furta “ Bana so”, so yake su had’a ido amma gabaki d’aya ta’ki yadda da hakan , har yanxu be dena kalan face d’inta da ta tsuke ba “babu abunda zanyi fa , just zan duba ne “, ‘kin kulashi Abla tayi sai mi’kewa da tayi da zauri zata gudu ya ri’ko ta , “ it’s okay! Na fasa but in kika ci gaba da mun kukan nan I can do it right now ,or else zan fad’a wa little kukan da kikayi , Yaya little please kazo ka ceceni , ya’yan ku mugune, Wayyo Allah zai ciremun nipples d’ina….” Da Sauri Abla ta toshe bakinsa tana kai masa duka a kirjinsa , d’an ‘karamun murmushi yayi kafin yayi hugging d’inta sosai a jikin sa “ tsoran ki yayi yawa , i won’t hurt you, Okay?” No’ke masa kai Abla tayi tana juyar da kanta , cike da tsokana ya furta “ okay now let’s me check the boobs if they’re okay “, wani irin kunya da ta kaici ne ya kama Abla waje d’aya , bata san lokacin da ta fashe masa da kukan shagwa’ba , be ce mata komai ba so mi’kewa zaune da yayi sosai , batayi zato ko tsammani ba ya yaye duvet d’in da take faman rufe jikin ta dashi, gabaki d’aya ya d’auke ta a naked d’inta musamman yadda ta kwakumeshi ganin babu kaya a jikinta , direct toilet ya wuce da ita dukda yadda tayi ‘ko’karin sauka amma ya’ki bata damar hakan. ******A haukace Harry ta koma ‘bangaran su ko kallan gabanta bata yi sosai sabida tsananin tashin hankalin da ta shiga, kamar wata yar ‘kwaya  haka ta shiga cikin part d’insu tana layi ga hannu da ta d’ora akanta tana shirin saka ihu, tana shiga cikin falourn Hajiya falmata da tun d’azu take jiranta ta mi’ke tsaye “ Harry lapiya Menene naganki haka?” Banza Harry tayi mata tana nufar d’akin ta , sai faman sakin ihu take kamar wata mahaukaciya, tana shiga abun jakanta data soma cin karo dashi ta bangaza gabaki d’aya ya fad’o ’kasa , glass d’in jiki duk ya faffashe a ‘kasa , wani irin ihu Harry ta kuma saki tana bugun kanta da jikin bango kafun ta zama ‘kasa tana burgima “ Wallahi baki isa ba , sai nayi maganin ki, sai na zama ajalinki, bazan ta’ba yadda ba , Wayyo Allah na , dan kutumar ubanta har ni zata koyawa bariki ? Ni Harry wata shegiya zata wula’kanta? Wallahi bazan ta’ba yadda da wannan abun ba , sai na lalata miki rayuwa , sai na saka kin tsani kanki, Ni ? Wayyooooo ta ta’bamun shi, ni kad’ai ce na dace na ta’ba sa wallahi bazan yadda ba “ surutun da take yi a haukace da ‘karfine yasa ba shiri falmata ta shigo d’akın itama , “ Me akai miki ne haka kike Faman wannan abubuwan? Kin shawo kansa ne kome ?” Wani irin harara Harry ta jefa wa momyn nata ga hawaye da ya ‘bata face d’inta sosai “ wallahi duk Lefin Kine , d’an ‘karamun abu kin kasa cikawa ? Toh wallahi bari nagaya miki, komai zanyi yanzu da kai ba , idan ba haka ba komai zai iya faruwa , ko bazai aure ni ba sai nayi soyayya dashi, sai na kawar da ‘Kishin ruwan da yake damuna akansa “ ta ‘kara kaifin muryarta “ Wallhi duk yadda xakiyi kije kiyi , shi nake so , shi nake sha’awa kuma sai na Kashe abun da nake ji, sai na wula’kanta waccan shegiyar , ni Harry ni zata nunawa bariki ? Bar san ko wacece ni ba ,” zuba mata idanuwa falmata tayi ganin yadda ta dage akan sai ta sameshi ko sha’awar sa ne sai ta kawai yanxu tasan tana cewa zata mata magana zata ‘kara haukace wa shiyasa ta juya ta bar d’akin, bin bayanta Harry tayi kamar ba mahaifiyarta ba kafun ta ja wani dogon tsaki,lokaci d’aya ta turo yadda taga ‘kirjin Abla a cike sosai , itama cikin sauri ta ‘karasa gaban mudubin ta , batare da damuwa da wani zai iya shigowa d’akin ba ta tu’be rigarta tare da cike breziyar da take da uban kushin a jikinta, kallan nonon ta tayi tana taune yatsa ganin yadda ya fara kwanciya sosai ,wani irin haushi da takaicine ya kamata ta mayar da rigar kafin ta d’auki number dinta tana dialing wani number , bugu biyu aka d’aya kiran bansan me aka ce mata ba sai wani d’an guntun tsaki da ta ja “ yar harka duk ki ajje wannan maganar, nasan a wajan ki zan samu manyan kayan mata , Ina san maganin da zai tsayar mun da Nono na su çıka sosai kamar kan jariri yadda duk Wanda ya gansu sai ya rikitasu,manya nake so sosai ,sannan inasan sha kafashen da zansha da d’uwawu na zasu fito sosai kamar baloo “, bansan me aka ce mata ba sai wani shegen dariya datayi “ ina jiran Account d’inki dan inaso duk lokacin da zan zauna su rika mutum ba kad’an “, daga nan ta kashe kiran nata tana ‘kara dialing wata number da sai da ta kira sau biyu aka d’aga “ ke matsala ta dake kullum  kenan ai ta kiran ki ba ‘kya amsawa, shu’umin turare nakeso da kike kar’bo me tsananin gigita mutum da fitar dashi daga hankalinsa so nake da ya sha’ka babu ‘bata lokaci zai afkamun , ki turo mun da account, har na matsi da Wanda ake sawa a abinci duk ki kar’bo mun dan a wannan karan ba’karamun jin dad’i zanyi ba , sai naci uwar sabada “ ta karasa tana ‘kyal’kyale wa da dariya sai a lokacin hankalinta ya d’an kwanta kad’an duk da yadda take hango Abla cikin idanuwanta tana yiwa Big Boss kiss. ********** Suna fitowa daga toilet har lokacin tana jikinsa duk yadda taso guduwa ya hanata har ta soma fushi ta’ki yadda ta kalle sa , bai ce mata komai ba ya saka mata white long sleeves d’insa da ta sakko mata har Wajan cinyoyin ta , ga tsayayyun breast d’inta da suke tsaye sosai musamman nipples d’inta da yafi futowa sosai , tunda taso da ‘boye jikinta abun ya gagara kamar zatayi kuka, har lokacin kuma Big Boss bai ce mata komai ba bayan ya shirya cikin white pjamas d’insa , yadda yaga ta ‘bata rai ne yasa ya d’auke “ ki dena ‘bataran ki babu abunda zan miki, just bacci zamuyi that’s all”, ‘kwallar ta data sakko mata ta goge a hankali ta furta “ Ni zan koma d’aki na ..” ta ‘karasa a rarrabe Sabida kallan da taga yayi mata , a kan gado ya kwantar da ita cikin tsuke face ya furta “ sleep now “, d’auke kanta tayi daga kallansa ta juya masa baya tana goge hawayenta, shima bai kuma ce mata komai ba ya koma kan sofa yana operating system d’insa , gabaki d’aya attention d’insa yana Kanta musamman yadda take zabura wani lokacin, gabaki d’aya ta’ki sakar jikinta , almost 1 hour suna ha aka kafun ta soma ajiyar zuciya alamar bacci yaci ‘karfinta, sai da ya ‘kara 15 minutes a Jaune kafun ya kashe system gabaki d’aya ya nufi kan gadon ,sosai yadda bazata motsaba ya janyo ta jikinsa, a hankali ya d’an bud’e button din long sleeve d’insa da yayi mata mugun yawa , lokaci d’aya idanuwansa suka sauka kan boob d’inta ga kan da ya turo sosai sabida can da yayi musu d’azu, yana d’ora bakinsa a Wajan Abla ta ya mutsa face d’in, da hannu kawai ya danna light d’in d’akin ta koma dum light kafun ya mayar da lips d’insa wajan. WASHE GARI Washe gari Abla da rigima ta farka sai kace wata ‘karamar yarinya, ita kad’ai sai faman kuka take masa gashi ta’ki fad’a masa abunda ya sakata kukan, da ‘kyar ya iya lalla’bata tayi shiru, da yazo zai ta’bata zata ja baya ko kuma ta bud’e baki zata sake wani saban kukan , “ what’s wrong with you huh?” Cewar Big Big , shiru Abla tayi masa tana goge hawayen da suke sakko mata, d’an matso da ita yayi kusa dashi by mistake Boobs d’inta suka ta’ba jikinsa , cikin Sauri Abla taja baya tana furta “ Wayyo Allah na”, da Sauri ya kalleta sosai yana dafe goshinsa , cikin cool voice ya furta “ zafi suke miki? “ cikin sauri Abla ta jinjina masa kai dan ba’karamin zafi taji suna mata ba sosai , ko motsi tayi by mistake sai taji zafin su , “ it’s my fault right? Should I apologize?” Banza Abla tayi masa tana d’auke kanta , zai ta’bata tayi saurin ja baya “ Ni banaso ka dena ta ‘bani Allah “, d’an murmushi ya saki kad’an yana kallan time “ I will go out now, kiyi sallah ki kwanta okay?” ‘Kin magana Abla tayi haryanxu, d’an iska Big Boss ya fesar kad’an kafun ya furta “ Are you still angry?” Nan ma shiru Abla tayi masa har lokaci kuma ta’ki yadda ta kalli ‘bangaran da yake balantana suyi eye contact d’in da yake so,ganin lokacin sallah na tafi ne yasashi mi’kewa a bazata yayi kissing forehead d’inta ,kamar me rad’a ya furta “ I can’t take it please, if not zan dawo na basu ha’kuri” lokaci d’aya Abla ta juyo ta Harare sa saidai lokacin da idanuwan su ya shiga na juna, zata d’auke ya dakatar da ita “ Dont cry please “, Sabida yadda yaga idanuwanta ya tara ‘kwalla sosai , a karo na biyu ya furta “ Am sorry !” Kalmar da babu wnda ya ta’ba ji daga bakinsa tsawan shekara 22 sai a jiya da ya fara furta mata kalmar, kanta ta d’aga a hankali tana turo bakinta , “ Ni ka tafi !” Mi’kewa tsaye Big Boss yyi yana shafa gashin kansa “ I will go but promise to take care of your self okay?” Yanxu manta ta Jinjina masa har ya bar cikin bedroom d’in.    Sai a lokacin ta saka hannu ta ta’ba Boob d’inta d’aya cikin sauri kuma ta d’auke Sabida zafin da taji , sai da ta tabbatar ta ‘kara 5 minutes da futar sa sannan ta wuce bedroom d’inta . Sallah da wanka kawai tayi kafin tabi lafıyar gado ,dan sosai take jin bacci yau.          Ana idar da sallah gabaki d’aya suka fito daga cikin masallacin, Victor ne ya mi’kawa Bobo wasu envelope guda biyu , cikin girmamawa ya furta “ Sir gabaki d’aya information d’insu na ciki” okay kawai Bobo ya ce masa , Big  Boss kuwa yana fitowa cikin sauri Little ya ‘karasa wajan sa “ Yaya Big Boss “ kallo d’aya Big Boss ya jefa masa kafun ya kallesa sosai, cikin sauri Little ya sun kuyar da kanshi ‘kasa “ this 2 days da izinin wa kuke fita ?” Shiru Little yayi yana fiki fiki da ido “ Yaya lokacin kafita ne shiyasa”, tanbayar da ya kuma yi musu ne yasa ba shiri ya kalli prince shima “ when last kukai training?”basu saba da yin ‘karya ba shiyasa prince ya furta “ tun..tun lokacin da muka dawo Nigeria “, cikin sauri Little ya furta “ But yaya we’re sorry zamu dunga yi fa ?” ‘Karasowa wajan Bobo da sauban sukai, da ido little yayi musu fiki fiki da ido shima Bobo hararansa yayi kad’an , cikin Sauri Little ya furta “ Yaya sauban “ kallan Big Boss yayi “ Babban yaya mun tuba please!” Shima nasa kasan kallan Big Boss ya bashi kafun ya kalli Victor da ke gefen sa “ Sun manta yanda ake training d’in, a koya musu daga farko”. Cikin zaro ido Little ya furt “ Allah yaya bamu manta ba , kaga ko breakfast bamuyi bafa”, prince kam babu abunda yace daman Anthony na zuwa yayi sama dashi, little kuwa yaso yayi zagaye amma yana tsoran yi babu yadda zai yi shima haka Victor ya d’aga sa , “ wallahi dude sometimes mugune kai, ya za’ai kace a koya musu wannan training d’in naku”, idan kuma na mayar dashi ^2 fa?” Cike da tsokana sauban ya furta “ No please if not zamu kai ka ‘kara wajan amarya , like the other time ba kunya ba tsoran Allah wai kace musu matar kace , Dude Ina al’kawarin mu?” ‘Dan ta’be baki Big Boss yayi yana d’auke kansa , Daidai lokacin da tawagar His excellency suka fito daga masallacin, tsakanin Bobo da Bihter Boss babu Wanda ya kalli side d’in da yake sai sauban da ya ‘karasa Wajan sa, d’an murmushi His excellency ya saki yana kallan yadda suka d’auke kansu akanshi, Daidai lokacin da sauban yake gaishesu amaimakon ya amsa masa sai ya furta “ kace ina gaishe su”, wani iri sauban yaji a jikinsa da ya kalli yadda suka d’auke idanuwan su  , His Excellency yana barin wajan sauban ya nufi Wajan su “ Dude plx “ da Sauri Big Boss ya d’aga masa hannu “ Don’t change my mood “, shiru sauban yayi yana kallansu kafun ya girgiza kansa kawai.  ‘Karfe 9 na safe su Little zaune a part d’in Big Boss ga abinci da Abla ta dafa musu yau da kanta , suna cikin hira Little ya furta “ Lil kina magana da friends d’inki?” Kanta Abla ta girgiza masa alamar ah’ah “ But why ?” Ya ‘kara tanbayar ta “ Ba sim d’in Nigeria bane a ciki”, d’an dafe goshinsa Little kafun ya furta “ oh shit! Sorry lil gabaki d’aya na d’auka na saka miki sim ne but don’t worry zan kawo miki anjima , okay “ thank you Yaya Little “ kallanta prince yayi lokacin da yake goge bakinsa da tissue “Lil you’re the perfect chief ever “d’an dariya Abla ta saki “ kawai dai yunwa kakeji yaya prince shiyasa ka fad’a haka “ girgixa mata kai prince yayi “ okay ai yanxu na ‘koshi , seriously abincin is extraordinary wow, wow, wow “ kuma fa hakane cewar Little yna mi’kewa , cikin Sauri ta furta “ Yaya Little ina zaku je kuma ?” Time little ya kalla kafin ya furta “ Yaya sauban ne yake kiran mu amma bazamu dad’e ba zamu dawo kinji?” Kanta Abla ta jinjina musu duk da bata ji dad’in tafiyar suba, shiyasa ko zama batayi ba a falourn ta wuce bedroom d’inta .  After 20 minutes tana game a wayan ta daddad’an  ‘kamshin turaran sa ya cika mata hanci tun kafin ya bud’e d’akin, tana ‘ko’karin sakkowa ta kulle ‘kofar ya shigo cikin d’akin yana binta da wani irin kallo me ma’anoni daban daban, har ya ‘karaso cikin d‘akın bata d’ago ba , shima bai ce mata komai ba sai kan bed d’inta da ya hau ya d’ora kansa a cinyar ta tare da lumshe idanuwansa kamar me yin bacci. IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____ 10 Tunda ya d’ora kansa akan Lap’s d’inta Abla ta kasa motsawa , shima kuma be janye kansa ba , idanuwansa still kuma a kulle suke , d’an satar kallan sa tayi kad’an ganin be d’aga mata cinyar ba , tana dubawa sai taga idanuwansa a kulle kamar me bacci, d’an ’karamin bakinta Abla ta turo kad’an tana ‘kara bin face d’insa da kallo duk da rabun dogon gashin kansa ya rufe masa face d’insa , maida kallanta tayi kan dogon gashinn shima ma tana zuba masa idanuwa musamman yadda ta ganshi ba’ki sai shining yake sabida yadda yasha mayuka sosai ga wani irin ‘kamshi da yake tashi daga kansa, hannun ta d’aya ta d’ora akan kamar ne tsoran wani ya kamata , yadda taji gashin kansa da shegen laushi da sanshi yasa ta zura hannun tana ya mutsa gashin a hankali , gabaki d’aya yanayin gashin ya d’auke mata hankali shiyasa gabaki d’aya ta gashin wanene.     Big Boss kuwa tunda ta saka hannun ta cikin gashin kansa ya bud’e idanuwansa dukda babu me kula da hakan Sabida yadda gashin sa ya rufe kusan rabin fuskar tasa , sosai yake jin dad’in abunda takeyin shiyasa bai motsa ba har lokacin, a hankali ya soma lumshe eyes d’insa yana bud’ewa , kusan sau 3 yana abu d’aya kafun ya kulle eyes d’insa gabaki d’aya.  Ta d’au kusan mintuna 10 tana abu d’aya kafun ta soma tattara gashin kan nasa waje d’aya kyakkyawar Side face d’insa ta fito sosai da ita , kasa janye idanuwanta Abla tayi daga kansa , sosai take kallansa kamar Yaushe ta soma ganin sa , red lips d’insa da yafi komai d’aukan hankalinta ta kai hannu wajan kamar me shirin ta’bawa sai kuma tayi saurin janye hannunta sabida yadda taji zuciyarta tana har bawa da Sauri Sauri , babu abunda ya fad’o mata arai sai abunda ya faru jiya a tsakanin su, kamar Ance yana kallanta ta saka hannunta gabaki d’aya ta kulle idanuwanta.  11:20am wayarsa ta soma haske alamar kira ya shigo, har lokacin Big Boss bai bud’e idanuwan sa ba wayar kuma na jikin sa , a karo na biyu da ta ‘kara haske ne yasa ya soma bud’e idanuwansa a hankali cikin nutsuwarsa , gabaki ya bud’e su gabaki d’aya a cikin d’akin da take, d’an juyowa yayi kad’an daniyar kallan inda take yaganta har lokacin a zaune ga wuyanta da ya karkace sai faman ya tsina fuska take da alama batajin dad’in kwanciyar ,” silly girl “ ya fad’a cikin ‘kasan zuciyarsa lokaci d’aya ya mi’ke zaune ita kuma Abla tayi baya zata fad’i ya tare ta , yanzu kam sosai ta ya mutsa fuskarta tare da d’ora hannunta a kan wuyanta , cikin yanayi na bacci ta furta “ ouch” da alama wuyanta ri’ke wa yayi shiyasa ta ri’ke hannun ta sosai a Wajan. Hannun sa d’aya Big Boss ya saka a Wajan yana murza mata shi a hankali a hankali, kusan 2 minutes yana mata hakan kafun yayi ‘ko’karin mi’kewa , cikin bacci Abla ta janyo hannunsa sosai , by mistake hannunsa ya bigi boobs d’inta , yadda Abla tayi da face d’inta sai ya so baka dariya dan sosai ta shagwa’be ta da alama taji zafi, d’an murmushin gefen baki kad’an Big Boss yayi kafun ya gyara mata kwanciyarta yana lullu’beta da white duvet me laushin gaske , phone d’insa kawai ya d’auka yabar d’akin. ****** 12 Saura ya shigo cikin d’akin da take , sanye yake cikin milk colour d’in kayan kanfanin Kate Rowland da yayi bala’in yi masa kyau sosai kyawun Big Boss ya ‘kara fitowa , irin had’uwa da kyau da yayi bata ‘baki ne wajan fusaltashi , a hankali ya soma cikin d’akin ’kafarsa sanye cikin brown half shoe d’in Thank God I’m Vip, daga bayan ‘kafarsa sosai farar fatar ‘kafarsa ta fito fari tass dasu , hannayensa gabaki d’aya suna cikin aljihu hakan ne ya bawa brown watches d’insa fitowa sosai tare da sar’kar da kullum ba ya rabuwa da ita a cikin wuyansa , sai faman walwalin zallan pure diamond take. Har kan gadon ya ‘karasa ya zaune gudun karya tashe ta , baccin ta take so peaceful a bunta shiyasa cute face d’inta ya fito sosai , watche d’in hannun sa ya kalla tare da lumshe idanuwansa , a hankali ya kai bakin sa Daidai saitin forehead d’inta ya sumbata, yadda ta kwa’be face kamar tana ganinsa yasa ya firgiza kansa, cikin wani irin sauri ya rad’a mata “Baby Doll “ a kunne kafin ya mi’ke ya bar d’akin gabaki d’aya . ♾️♾️♾️♾️ ♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️ Zazzaune suke su Hajiya Karima cikin falourn Hajiya sa’adatu, sai su Yasmeen da suke zaune suma ko wacce ta had’e ’kafa tana huhhura hanci, Yasmeen ce da ta gaji da shirin ta kalli momyn ta “ Ni fa gaskiya Mom na gaji da irin wannan abun , gabaki d’aya kayan makeup d’ina sun tsufa ina dan canzawa amma sabida rainin hankali a ce sai na tanbayi wancan banzar kud’i sannan zan fita ? Wannan ma ai ‘kas’kanci ne , yarinyar da ko a shekara nasan na girme mata , gaskiya aduba wannan maganar dan ba me yuwa bace , ki duba mom ki kalla yadda tsinanniyar sojarcan ta saka mu agaba kullum azabar yau da ban ta gobe daban gabaki d’aya mun zama sai kace ‘yan aiki?” Yanzu ma fa wai wanke wanke ta saka mu muka gudo da ta bar wajan , kamar ahalin mai dala ace suna aiki , wannan ai ‘kas’kancine wallahi” Hararan ta Amal tayi a ‘kufule ta furta “ Na Lura ke baki da hankali wani lokacin , ko kwakkwaran motsi kin İsa kiyi agaban basamudiyar can ne ? Sannan kike tunanin ayi wa yarinyar can abu , so kike su kashe mu ko kuma su tsire mune ? Wallahi idan kun tashi janyo bala’in ku babu ruwana , ‘kafafuwana gabaki d’aya ciwo suke mun sabida tsananin a zaba , yanzu idan ta dawo taga bamanan me kwatar mu sai Allah , toh wallahi ba dani ba takaicin kwalkwal d’in da akai mana ya isheni bazan ‘kara d’aukar wani abun ba kuma kunga tafiya ta “, ta ‘Karasa tana hararar Yesmeen tare da mi’kewa zata bar Wajan Kübra ta kalleta “ Ina kuma zaki? Karki cemun d’an abun nan yasa kin karaya ?” Hannu Amal tasaka abaki tana taunawa “ idan kinganni a lahira toh wallahi kaini akai haka kawai hud’ubarku bazata sa adunga cin ubana ba kunga tafiya ta wanke wanke na zanje na cigaba dayi hankali kwance , idan ta kama kudin ma nake so wallahi cikin ‘kas’kantar da kai zan lalla’ba ta dan naga gidan namu yanzu ya koma ‘kar’kashin BOSS LADY tare da mutanan ta , tunda anriga da anyi juyin mulki dan wallahi kuka kuskura kuka ta’bata bazai ‘kyale Kuba” ta ‘karasa tana barin falourn, gabaki d’aya da kallo suke bita , jin abunda tace , ta’be baki Hajiya sa’adatu taki cikin wani irin murmushin da ita kad’ai tasan ma’anarsa “ aushe yar taki raguwa ce ? Tunda abu ‘kan’kani yasa ta saduda, a hakan ne kuke tunanin an aura mata yaran can? Zaki ai sai zakanya kuduba ku kalli yesmeen , duk abunda akai mata haka ta shanye bata saduda ba sabida sai ta kwaci ha’k’kinta amma lokaci ‘kan’kani yar ki ta saduda da wuri haka? Toh Kushirya gaskiya “ ta ‘Karasa tana ‘kyal’kyale wa da dariya , “ Yasmeen tashi mu tafi “ Kubra zata tanka mata Hajiya Kareema ta dakatar da ita da ido alamar ta rabu da ita , har lokacin Hajiya sa’adatu bata dena dariyar da take ba , sun mi’ke da niyar barin Wajan kamar daga sama suka ga M.Sarah  akan su, ita kanta Hajiya sa’adatu bata san lokacin da ta koma kan kujera ta zauna ba , Yasmeen kuwa jikin ta har ya soma rawa ganin M.Sarah kawai a gabanta . Tsaki Hajiya karima tayi “ Aushe iskancin naki na ‘karya ne ? Sannu jaruma ai naga jarumta yanzu ganin ido na “ hararar ta Hajiya sa’adatu tayi batare da tace komai ba , babu Wanda M.Sarah ta Kalla a cikin su sai Yasmeen da Kubra , face d’inta sam babu fara’a ko d’igon tausayinsu “ let’s go “ shine abunda Kawai ta furta takıya , hannu Kübra ta d’ora akanta tana kallan momyn ta ko zata tema ka mata , Yasmeen kuwa tuni ta soma futsarin tsoro a jikinta . Suna barin falourn Hajiya sa’adatu ta mi’ke zatabar falourn , wata yar iskar dariya Hajiya karima ta saki tana mi’kewa “ kodai kin rud’e ne kin manta falourn kine amma naga kina shirin fita Sabida rud’ewa , na barki lapiya “ ta fad’a tana bun Hajiya sa’adatu da wani irin kallo kafin ta bar falourn.       ******** ‘D’aya saura Abla ta farka daga baccin da ya d’auke ta , cikin sauri ta ta’ba gefen wuyanta tana mi’kewa zaune bakin ta d’auke da addua , bin d’akin tayi da kallo ganin baya ciki, d’an ’karamin ajiyar zuciya ta sauke tare da nufar gaban mirror , daga kan bedside drawer kuwa wayar da Big Boss ya saka mata karatu a kwanakin bayane ya soma ba sauti me d’an karan dad’i, da ‘karfi zuciyar Abla ta buga ta juyo da sauri tana bin wayar da kallo cike da mamaki , shaf ta manta bata basa wayar ba ,  a hankali ta ‘kara wajan wayar tare da dafe goshinta lokacin da ta d’auki wayar “ Wayyo Allah na manta ban bashi wayar saba , gashi yanzu ana kiransa “, wani sauti ne ya d’an fito daga wayar alamar shigowar message , tana kallan screen d’in wayar taga short message “ Pick the call” sannan wani kiran ya shigo, kamar bazata d’aga ba sai kuma tayi picking, lokaci d’aya kuma ta zaro idanuwanta waje ganin sa zaune cikin wata sofa white colour , da Sauri ta rufe cameran dan batayi tsammanin shi bane , kuma vidoe called , muryarsa da taji ne yasa ta d’au turo bakin ta kafun ta d’an d’ago da wayar batare da ta kallesa ba , a hankali ta furta “ Ina wuni?”shiru Big Boss bai amsa mata ba sai binta da yayi da kallo, ‘kara turo baki Abla tayi tana furta “ Ina wuni”, nan ma shiru yayi mata , cikin ‘bata fuska ta kalli wayar a tunanin ta ya Kashe amma ganin sa yana kallanta yasa tayi saurin sunkuyar da kanta ‘kasa “ Check my room! Akwai magani ki shafa a neck d’inki zai dena ! Okay ?”, kanta Abla ta jinjina masa haka kawai take jinta wani iri“ Na gode”, bai amsa mata ba sai kallan ta da ya ‘karayi, “ every thing is settled in the phone you can used it now , take care “ , Abla zatayi magana ya Kashe kiran , da tsantsan mamaki ta soma bin wayar da kallo “ wayana kuma ? Ni ?” Abun har yanzu bai dena bata mamaki ba , kan gadon ta koma ta soma duba wayar , komai a kwai a ciki, WhatsApp din da ta gani tayi saurin shiga babu contact d’in kowa a ciki sai wani number da aka turo mata message , da sauri ta shiga message d’in, kallan “ take care and don’t be stubborn “ da ta gani ne yasa ta kasa cewa komai, wani irin yarrr taji a jikinta da sauri ta kulle idanuwan ta kafun ta bud’e , kusan sau 7 tana karanta message d’in amma ta kasa bashi reply, ganin ana ‘ko’karin kiran sallah ne yasa ta saka wayan a charge ta nufi dressing room d’inta , yadda take murmushi kad’ai ma mutum zai gane tana cikin good mood .  Tana fitowa har ta sake wanka ga wani material da tasa green da yayi mugun amsar ta , sallah tayi tare da gyara face d’inta haka kawai yau take sha’awar saka lipgloss, yadda tasa d’in kuma ba ‘karamun fito da pink lips d’inta yayi ba , gashin kanta kuwa , yadda yayi tsaho da ciwo wa kad’ai abun kallo ne dan har yafi na da yawa , da’kyar ta iya samu ta tufkeshi sai faman haki take ita kad’ai , tana gama wa bedroom d’insa ta koma ta gyara masa ko ina na ciki sannan ta fito falourn, a tsaye ta tarar da Harry dake falourn tun d’azu , tana zaune kan kujera ta had’a ’kafa waje d’aya tana hura hanci kamar wadda take cikin falourn ubanta . Yadda Abla tayi sallama bata amsa mata ba haka itama Abla ta zauna kan kujeran batare da ta kalli ko inuwar taba , landline kawai ta d’auka tare da dialing wasu number guda biyu , cikin Yan mintuna da basu gaza 2 ba Jennifer ta fito falan tana ganin Harry akan kujera tayi ‘ko’karin hayayya’ko mata Abla ta dakatar da ita ta hanyar furta “ it’s okay , Akwai Youghurt d’ina a fridge please help me with it” cike da girmamawa Harry ta furta “ Doned “ tana juyawa , Harry kuwa ba ‘karamun ‘kulawa tayi ba da irin shariyar da Abla tayi mata shiyasa ta ja wani irin dogon tsaki tana hararar ta “ki gama iskancin ki zaki zo tafin hannu na ne , sai na nuna miki ke ‘karamar yar iskace , yanxu bani da lokacin ki , N500k nake so yanzu zanje gyaran jiki , karki ‘bata mun lokaci “ wani irin kallan mahaukaciya Abla ta jefa mata tare da d’auke idanuwanta “ Dan ubanki bakıji abunda nace ba “ hannu Abla ta saka tare da daka mata tsawa itama “ kulll kishiga hankalin ki, bana d’auka hauka, kisan kalaman da zaki furta , idan ‘kazamun bakin ki ya ‘kara furta sunan iyayena sai kinsha mamaki na , kud’i kuma na ‘karfi ne , idan kina da halin ‘kwata ga fili ga mai doki”, ta ‘karasa tana mi’kawa Jenny da ta shiga falourn hannu , bata kuma zama ba ta juya bayan ta kalli Harry cikin ido da ido “ idan kin gama zama zaki iya tafi , mijina ya kusa dawowa banasan ‘kura ta shigar masa ido” . Ihune Kawai Harry batayi ba dan gabaki d’aya mutuwar tsaye tayi Sabida maganganun Abla , bata d’auka Abla ba kanwar nasa bace sai yanxu , musamman idanuwanta da ta kalla , cikin Sauri ta juya ta far falourn , wani irin ba’kin ciki da dana sanin zuwa part d’in yana turni’ke ta.  Abla kuwa tana koma wa d’akin ta wayar da ta saka a charge ta d’auka da tsohon wayarta da little ya bata , wani irin farin cikine ya kama Abla lokacin da ta soma d’aukan number su Eshaal, sosai farin ciki ya kamata ba kad’an , cikin sauri ta bud’e data zata yi musu magana taga message d’insa dukda babu suna a number tasan shine “, Take care ”, shine abunda ya gani sai wani ‘karamun red rose da ke gefen message d’in, d’an ’karamin murmushi Abla ta saki batare da ta bashi amsa ba , Numbers d’in su Eshaal ta soma duddubawa , gabaki d’aya tayi musu sallama sai akaci sa’a Eshaal tana online , cikin sauri Abla ta furta “ Eshaal “ lokaci , itama Eshaal amsar “ Wake magana “ ta turawa Abla , d’an murmushi Abla ta saki kafin tayi mata reply da “Abla “ Eshaal na ganin message d’in ta bugowa Abla vidoe called ,Abla na d’aga wa Eshaaal ta saki wani ihu , daga cikin wayar tana iya jiyo sautin muryar su Baby suna tanbayar ta Menene , tana ce musu Abla , itama Baby ta fuske wayar , bata ce komai ba ta saki wani ihun itama , Same abunda Fanan tayi kenan su kad’ai sai faman ihu suke , Abla kuwa babu abunda take banda dariya ganin yadda gabaki d’aya sun kasa magana suma , da ‘kyar ta iya furta “zaku kashin dodan kunne na fa “ tsagaitawa sukai kafun Fanan ta d’an harare ta “ Allah Abla baki da mutumci, kınasan yadda kika d’aga mana hankali kuwa ? Babu irin nemanki da bamuyi ba fa , “ d’an murmushi Abla tayi mata “ Am sorry Aunty Fanan , lokacin da na koma d’auko Book d’ina naga wasu guys d’in su biyo ni naso nazo inda suke amma ganin su da nayi suna da yawa yasa na gudu na bar makarantar Aushe akwai Wanda suke bina a waje, in short wata mata ce ta temakamun ta tafi dani a cikin motar ta “, ajiyar zuciya suka saki gabaki d’ayansu kafin baby ta furta “ Amma yanxu kina ina please? Naga kinyi fresh sosai har ‘kiba da kumatu kin soma , brothers d’in ki sai neman ki suke “ ,  kallansu Abla tayi ta cikin waya ganin yadda suka zuba mata idanuwa gabaki d’ayansu “ karki damu muna tare da su already “ da mamaki suka furta “ kuna tare ?” Kusan lokaci d’aya , kanta Abla ta jinjina musu , da sauri Eshaal ta furta “saura 2 days a yi hutu fa kuma kina America amma bazaki iya kiran muba plx? Gabaki d’aya fa mun shiga damuwa “,  kuyi hakuri “ cewar Abla kafun ta cigaba da magana “ Bana America ynxu , muna Nigeria gabaki d’ayan mu” yanxu ma kusan lokaci d’aya suka furta “ Nigeria ?” Kanta Abla tayi knodding da Sauri Fanan ta furta “ Nigeria a wani state ?” Hannu Abla ta d’aga alamar itama bata sani ba , d’an hararar ta farar tayi “ Allah Abla wani lokaci kema d’innan ko ? Taya kina gari bakisan Garin da kike ba ? Muma ai mun kusa zuwa nigeria , gamuwata dake baza tayi kyau ba “ gabaki d’aya sai suka ‘kyal’kyale da dariya jin abunda Fanan tace , cikin ‘kan’kanin lokaci Suka soma hirar su da suka dad’e basu yi ba , idan ka kalli fuskokinsu gabaki d’aya zakaga farin ciki da annashuwa a tattare dasu. Gabaki d’ayan su babu Wanda beyi missing moment d’insu da suke tare ba shiyasa saka ci gaba da hiran su cikin so da ‘Kaunar junan su , suna yi suna tsokanar juna kamar yadda suka saba , cikin tsokana Baby take furta “ Abla nifa naga kinyi kumatu kin murmure Anya ba d’an Baba bane”, harara Abla ta banka mata , lokaci d’aya gabaki d’aya suka ‘kyal’kyale da dariyarsu, kafun su cigaba da hiran da suke gwanin burgewa. ************* ****************** Karfe 5:10 pm Big Boss ya shigo cikin gidan , direct part d’insa ya wuce yana shiga ya tarar da Bobo da Sauban a kan kujera suna jiran dawowar sa , dan suma basu dad’e da shigowar ba , babu Wanda ya kalla a cikin su zai wuce sauban yayi saurin dakatar Dashi “ Bata part d’in “ dakata wa da tafiy Big Boss yayi tare da juyowa , wani irin dariya sauban ya kyal’kyale da ita hatta shima Bobon murmushi yake yi , ganin sauban ya’ki tsayawa ne yasa ya dakatar Dashi cikin sauri ganin yadda Big boss ya had’e face d’insa “ Sorry Big Boss , Nanni da Diidii sun d’auketa sunce sai ka kawo musu lefe da sadaki”ta’be baki Big Boss yayi kafun ya furta “ Matata ce ko matar su ?”, sakin baki Bobo da Sauban sukai jin abunda yace , cike da mamaki sauban ya furta “ Yaushe kayi zurfi haka ? Ai kasan part d’insu, sai kaje ka d’akko ta amma please kayi hakuri mana , saura 1 week ayi taron family atleast zuwa nan nasan su Didi zasu dawo maka da ita , cikin tsuke fuska Big Boss ya furta “ matsalar su ce wannan bamu da had’i dasu , itama tsohuwar nan zanyi maganin ta “, Didi cewar Bobo, lips d’insa Big Boss ya taune kafun ya d’auki phone d’insa yayi dialing wani number , ringing d’aya d’aya kuwa , bai jira Wanda ya kira yayi magana ba ya furta “ Akawo Simba “ daga haka ya Kashe kiran yayi wucewarsa ya barsu baki bud’e , wani irin dariya bobo ya ‘kyal’kyale da ita lokacin da Big Boss ya bar wajan sannan ya kalli sauban “ dagasken fa so yake ya haukata mutanan gidan nan , Zakin sa zai kawo wa Didi, da alama lokacin komawar ta saudiya yayi”, shima sauban dariya ya saki yana hango scene din su da Hajiya Diidi.    ****Big Boss na shiga cikin d’akı button d’in rigarsa ya soma ‘balle wa rai a ‘bace , number d’inta yayi dialing Daidai lokacin da tafito daga wanka tun bayan d’akko ta da Nanni sukai suka dawo da ita nan , cikin sauri ta d’auki Hijab d’inta ta saka fuskarta sai d’igar da ruwa take, sai da kiran ya tsunke gabaki d’aya takasa d’aga wa , a karo na biyu kiran ya shigo wayarta , shahada kawai tayi ta d’aga kiran duk da bata kallesa sosai ba taya yadda ya had’e ransa sosai, ‘kara tsuke fuskarsa Big Boss yayi kafun ya furta “ take that hijab off “, waro masa ido Abla tayi dan towel ne Kawai a jikinta , shiru tayi batare da tace masa komai ba , cikin ‘bacin rai ya furta “ Don’t make me repeat my self”, Abla cike da taurin kai ta’ki cire Hijab d’inta dan bazata yadda yaganta babu kaya ba , ‘kasa ‘kasa ta furta “ Nifa banasan takura, haka mutum bai san komai ba sai dai ya ta’ba jikin mace , wallahi bazan cire ba “ da kamaki Big Boss ya kallesa , ranshi ba ‘karamun ‘baci yayi ba shiyasa ya daka mata tsawan da saura kad’an wayar hannun ta ta fad’i gabaki d’aya ya rikid’e ya koma mata asalin Big Boss d’insa , yadda yake magana zaka gane yadda ranshi ya ‘baci sosai “ Ni kike cewa babu abunda na saki sai ta’ba jikin mace ? Jikin kine ko?I will never touch it again , wait and see , in 3 weeks time zan kawo miki Macen da tasan daraja da kiman mijinta, my marriage will be in next 3 weeks time “, yana gama maganar sa ya kashe called d’insa , hankali Abla ba ‘karamun tashi yayi ba jin abunda yace gabaki d’aya sai taji ta tsani kanta , “ Aure ?” Shine abunda ya ‘kara Dakar mata zuciya , juwar ce ta fad’ar da ita ,lokaci d’aya ta soma kuka , ‘kirjinta sai sama da ‘kasa yake babu abunda yake kuwwa a cikin kunnanta sai kalmar Auren da yace mata , ta kasa göğe moment d’in yanzu musamman yadda taga ransa ya ‘baci , irin ‘barin ran da bata ta’ba gani ba ya fi komai d’aga mata hankali, cikin Sauri ta janyo phone d’insa zata bashi ha’kuri, tana dialing number ta jita a kashe, “ Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un” shine abunda Kawai take iya furta wa Sabida yadda taji kanta na sarawa , zuciyarta na mata ba dad’i kamar wacce ake caccaka da wu’ka, wani irin murd’awa cikin ta yayi da ‘karfin gaske, da ‘karfi ta saki ihu tana dafe cikin ta dake mata tsananin ciwo, cikin ‘kan’kanin lokaci period d’inta ya ‘balle mata ,ta fad’i a wajan sumammiya…. IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           09134652921.     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____ 11 Jenny ce ta shigo cikin d’akin d’auke da ‘karamun tray sabida ihun Abla da taji, tana shiga yadda taga Abla akwance yasa tayi saurin ajje tray d’in tare da nufar ta “ Madam!Madam open your eyes “, tanayi tana jijjiga ta , ganin bata mutsine yasa tayi saurin nufar medium fridge d’in dake cikin d’akin, d’aya daga cikin ruwan mara sanyi sosai da d’Suka tare da bud’e button d’in , komai cikin Sauri take yinsa, sai da ta tuttula ruwan a hannun ta sannan ta wasa wa Abla da ko motsi bata yi ba , a karo na biyu ta ‘Kara wasa mata gabaki d’aya hankalinta ya tashi, ganin ta’ki motsawa ne ya ‘kara tayar mata da hankali bata san lokacin da ta tuttulawa Abla ruwa ba a fuska. Atshawar da ta soma ne yasa Jenny ajiyar zuciya tare da temaka mata ganin tana ‘ko’karin tashi zaune “ Sorry Madam , bari na fad’a musu condition d’in ki ko akwai wani temaka da zasu yi miki” ta ‘karasa tana ‘ko’karin mi’kewa , da sauri Abla ta ri’ko hannun ta , a wahalce ta furta “ No karki gayawa kowa please, just kije d’aki na daga bedside drawer akwai wasu magunguna ki kawo mun su yanxu and karki bari kowa ya shigo, duk Wanda ya ke nemana kice masa nayi bacci”, da sauri Jenny ta furta “ Amma Madam I have to tell Big Boss your condition “, cikin sauri Abla ta girgiza mata kai “ Nace karki fad’awa kowa , just do as I said please, am waiting for you”, kanta Jenny ta gyad’a mata tana barin d’akin cikin sauri , Abla kuma sai faman mur’kususu take a ‘kasa Sabida yadda takejin ciwon mararta, ga ‘kafar damanta da take mata mugun ciwo sosai, kusan haka take duk lokacin da take period sai tayi ciwan ‘kafarnan, ganin ya ‘ki dena mata yasa ta fashe da kuka har lokacin tana dafe da cikin ta . Big Boss kuwa ranshi ba ‘karamun ‘baci yayi ba yau, yana kashe kiran ya buga wayar a jikin mirror, lokaci d’aya mirror ya tsaye ga wayansa da ta fashe itama hannunsa har ya soma Jini Sabida glass d’in da ya cake sa a hannun, jijiyoyin kansa ba ‘karamun fitowa sukai ba rud’u rud’u, cikin sauri ya janyo side drawer ya d’auki wasu allurai guda uku,d’aya yayi wa kansa ko bud’e idanuwansa da suka rine ba yayi , ya d’auko zai yi ta biyun kawai ya bugata da ‘kasa ransa  a’bace da duka hannayensa ya dafe kansa da yake sara masa kamar zai cire, babu abunda yake furtawa ‘kasan zuciyarsa sai “ Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un “ya d’au tsawan lokaci a hakan kafin ya Samu waje kan sofa ya lumshe idanuwansa. ****** Tunda ya shiga cikin bedroom d’insa Bobo da sauban suke jiran fitowarsa, kusan 1 hour suna zaune a falour kafun Sauban ya mi’ke tsaye “ yau fa izzar dude ta isheni, let me go and check “ da zafi Bobo shima ya mi’ke suka nufi bedroom d’insa , tun kafun su ‘karasa shigowa Bobo ya hango yadda Jini yake fita daga hannun Big Boss , cikin sauri ya ‘karasa shigowa “ Oh no” cewar Bobo lokacin da ya ‘karaso , shima sauban cikin sauri ya zauna kusa da Big Boss “Me ya sameka? Why are you bleeding ?” Shine tanbayar da sauban ke faman jera masa , Bobo kuwa gaban mudubin sa ya ‘karasa ganin alluran da Big Boss ya d’auko , cikin sauri ya sa ta a cikin aljihunsa kafun ya nufi fridge d’in d’aki, manyan faro guda biyu ya d’auka har ya fara bud’e murfinsu yana zuwa Kawai ya tuttulawa Big Boss akansa, da hannayensa biyu Big Boss ya dafe kansa har Bobo ya gama zuba masa ruwan,  Sauban kuma ya d’auko First aid box yayi masa dressing a hannunsa,ko kuffan Big Boss bai ce masa ba sai da ya gama zai yi masa magana Big Boss ya nuna musu hanyar fita , Sauban zai sake magana Bobo ya girgiza masa kai tare da jansa suka fito waje “ Me yasa zaka hanani yi masa magana ? He’s angry , but I was surprise me ya ‘bata masa rai haka ?” Dan murmushi Bobo ya saki kad’an “ Don’t mind ! Time kawai yake so , let’s leave him for the night ,in ya sakko zuwa gobe sai muyi magana “ cike da damuwa Sauban ya furta “ baka Tuna’nın yaji wa kansa ciwo ? Ka duba yadda yayi hurting hannunsa , and does glasses dole a gyara a canzasu “, kansa Bobo ya girgiza masa “ in muka ce zamu sashi magana we will make the thing worse again , insha Allah babu abunda zaiyi tunda kaga ya tsaya a iya hannu bazai sake yin komai ba , let’s go”,  zasu bar wajan Jenny ta fito daga d’akin Abla hannunta da magunguna, gabaki d’aya batayi tsammanin ganin suba , suna had’a ido gabaki d’aya ta saki magungunan hannun ta suka zube a ‘kasa , kallan mamaki Bobo ya bita dashi kafun ya kalli magungunan da ta zubar “ Magungunan Menene wannan?” Cewar Bobo yana binta da kallan tuhuma, inda inda Jenny ta fara musu dan gabaki d’aya bata san ya zatayi ba gashi Abla ta hana ta sanar da kowa halin da take ciki , cikin d’an d’aga murya Bobo ya furta “ Baki da hankali ne ? Should I repeat my self?” Cikin Sauri jenny ta furta “ Sorry sir , magungunan Madam ne ?” Da mamaki Bobo ya furta “ magungunan Abla ? Me ya same ta ?” Sunkuyar da kanta Jenny tayi ganin bata da mafita dole ta fad’a musu “ Sir na shiga d’akin ta na sameta a süme da ta farfad’o kuma sai kuka take tana ri’ke da cikin ta , and ta bani umarni karna fad’awa kowa , my intention was to tell Big Boss amma ta hanani shine tace na d’ebo mata wad’an nan magungunan “, kansa Bobo ya ta’ba kad’an cikin Sauri ya sa ta kwashe maganin “ Don’t tell him! Banaso yasan komai , bari na kira  Dr ya duba….”, be ‘karasa zancan saba sabida bud’e ’kofar d’akin Big Boss da akai , shi d’inne a tsaye hannun sa d’aya a cikin aljihu d’ayan hannun sa me ciwo yana waje , wani irin kallo ya jefa musu gabaki d’ayan su , kafin ya wuce ya bar wajan babu Wanda ya kula ko kuma yake da shirin komawa “ Anya ba part d’in Didi zashi ba ?” Cike da rashin damuwa Bobo ya furta “ can zashi , let’s follow him dan yadda ya fita duk Wanda ya kuskura yashiga gonarsa sai ya sumar dashi,” da haka suka bar Jenny a tsaye jikinta har ya soma rawar tashin hankali, amma gudun kar Big Boss ya rigata zuwa part d’in yasa ta kwashe maganin ta fita da gudun gaske .  Part d’in kuwa ya nufa Bobo da sauban suna bayansa Jenny kuma ta ‘karasa cikin part d’in da iya gudun ta , tana shiga ta tarar da Nanni da Diidii a zaune suna hira , da mamaki Didi ta furta “ ke lapiya kika shigo haka kamar wacce aka jefo ki?” Itama Nanni kallanta tayi “ Hope lapiya naga sai faman haki kike ?” Babu abunda Jenny take musu sai girgiza kai , Nanni zata kuma magana taji sallamar su Bobo, ga Big Boss da ya shigo cikin falourn fuskarsa a had’e ko kallan su Didi be yi ba sai kallan da ya jefawa Jenny da tayi saurin Nuna masa d’akın da Abla take ciki, gabaki d’aya tsakanin Diidii da Nanni an rasa me masa magana ganin yadda ya had’e rai ko kallansu baiyi ba , “ Me ya karo yaran nan shi kuma part d’innan?” Hannu Sauban ya d’aga mata “ Nima dai ban sanı ba Diidii amma ga Bobo nan ki tanbaye sa “ hararar sa Bobo yayi Nanni da ta damu gabaki d’aya ta furta “ kun samu a duhu ku fad’a mana abunda yake faruwa mana “ Da hannu shima Bobo ya nuna mata d’akin da Big Boss ya shiga “ I think kawai ku tanbayesa dan Nima ban sani ba “, kallan tuhuma Nanni ta jefa musu, zakuyi bayani idan na tarar da kun ‘barawa son d’ina , Diidii taho muje tunda bazasu fad’a mana ba “ da haka suka nufi haryar d’akin Ablan.     Big Boss kuwa yana shiga ya tarar da ita a kwance hannunta gabaki d’aya dafe da cikinta gashi ko motsi bata yi , lips d’insa na ‘kasa ya tauna da ‘karfin gaske kafun ya ‘karasa inda take, gabaki d’ayanta ya d’aga sama tare da janyo wani brown towel da ya gani ninke a kan gadon ta d’ora mata , zai jiyo su Didii suka shigo d’akin, sallallami ta Somayi tana kallan Big Boşs “ Ina kuma zaka je da ita ? Maza maza ka ajjeta wallahi dan babu Inda zakaje da ita , kaji mun yaro da rashin kunya,” share su Big Boss yayi xai wuce Didi ta ‘kara hanasa , cikin sanyin murya Nanni ta furta “ Haba mana son bakaji abunda Didi ta fad’a bane ? Idan ka tafi da ita ina zaka kai ta kuma ? Gyaran jiki fa za’a yi mata kamar ko wacce amarya “ a fuske Big Boss ya furta , Banaso” ya ‘Karasa yana barin cikin d’akin , Didi da sauri ta biyo bayan sa tana shan gabansa “ babu Inda zaka je fa da yarinyar nan , na fad’a maka , idan ba haka ba yanxu ni sai na kira ubanka yayi mun iya ka da kai wallahi “  Cikin taushin murya Nanni ta furta “ Didii kiyi hakuri mana ya tafi da matarsa tunda..” cikin sauri Didi ta furta “ Yi mun shiru , kema ai bayansa kike bi, toh bazai tafi da itan ba ,” wani d’an gefe Big Boss yayi wa Didi yana knodding kansa , yadda taga ya juya a tunanin ta mayar da ita  sai taga sa’banin hakan sabida waya Bobo da ya kar’ba, “ come in “ kawai Big Boss ya furta kafun ya kashe kiran, wani irin gurnani suka soma ji me ‘karfin gaske , Nani da Didi gabaki d’aya sun tsure suna Tuna’nın ta Inda suke jin gurnanin, kamar daga sama Simba ya shigo cikin tsalle yana bud’e bakinsa , Bobo na gefe babu abunda yake sai faman danne dariyar sa da yake , wani irin jijjiga Didi ta somayi sabida ganin Zaki ganin idanuwanta , babu abunda take fad’a sai wa innahu min sulaimanu,” Nanni ma gabaki d’aya burkicewa tayi ganin mutuwa a gabanta , yadda Simba ya nufo wajan Big boss yasa Daga Didi har Nanni suka shige wani d’akin a guje suka kulle ‘kofa , d’an ‘karamun ‘kafa Big Boss yayi tare da barin part d’in Simba na biye dashi, tsabar mugun sauban da Bobo har da zama Sabida gudun Diidii yadda ta dunga wuntsulo kafarta bayan ga sanda tana takawa dashi.  Big boss kuwa tunda ya Fito gabaki d’aya mutanan wajan suka shiga taitayinsu, babu Wanda yake ‘kwa’k’kwaran motsi a cikin su yadda sukaga Simba na girgixa gashin jikinsa , babu Wanda be rikirkice ba , jikinsu har rawa yake yadda suka ‘kame ko motsin kirki babu Wanda yake yi sai bin hanyar da Simba yake bi suke da kallo, har Big Boss ya wuce part d’insa da Abla , Simba kuma ya zauna a harabar wajan , duk inda yaji motsi sai ya kalli wajan, idan hankalin su yayi dubu toh a tashe yake ganin yadda zaki yake kallansu , tsoransu karsuyi motsi ya cinyesu.  Big Boss direct d’akin ta ya gaita, fuskarta tayi falau kamar wadda ta dad’e tana rashin lapiya , tunda ya kalleta sau d’aya bai sake kallanta ba sai ruwa da ya d’auka ya yayyafa mata, bakinta d’auke da salati ta ri’ke cikin da da ‘kafarta babu abunda take cewa sai “ Wayyo Cikina , Wayyo ‘kafana zai cire ,” ganin yadda take ‘ko’karin sauka daga bed d’in ya Mayar da ita tare da dora hannunsa d’aya kan mararta, a hankali ya soma matsa mata kamar me yi mata tausa a wajan, a hankali a hankali tun Abla tana ‘ko’karin kwacewa har ta soma ajiyar zuciya kad’an kad’an idanuwanta a lumshe ga ‘kafarta da ta ri’ke , ganin ta samo samun relief ne ya kwantar da ita tare da barin d’akin, cikin ‘yan mintunan da basu fi biyar ba ya dawo d’auke da allura a hannun sa, hannun ta d’aya ya kama Daidai lokacin da take ‘ko’karin bud’e idanuwanta , saukar allurar da tajine yasa ba shiri ta fashe da kuka Sabida arayuwa idan akwai abunda take tsoro cikin harda allura , bai ce mata komai ba fuskarsa har lokacin kuma a had’e take , Wajan da yayi mata allura ya d’an mulmula mata kafun ya kama ‘kafar da tun d’azu take ri’kewa, a hankali a hankali ya soma yi mata tausa a ‘kafar da take ciwo, tun tana ri’kewa har ta dena sai ajiyar zuciya da take saukewa , sai da ya tabbata ta dawo cikin hankalin ta tukunna ya bar d’akin.     Bud’e idanuwanta Abla tayi tana bun ‘kofar da kallo, sosai hawaye suke mata gudu a fuska , tun tuni ta dawo cikin hankalin ta amma ta kasa bud’e ido ta kallesa, wani iri take ji a cikin zuciyar ta , kamar ta tsayar dashi amma tasan bazata iya hakan ba , hawayenta ta goge tare da mi’kewa ta nufi toilet dan ta tsarkake jikinta.          ****Tana fitowa ta tarar da trolley d’inta da suke part d’in Didi a cikin d’akin, ko kallansu batayi ba ta koma ta kwanta , wasu hayawen na sakko mata a fuska, ita kad’ai sai sheshshe’kar kuka take abunta. ‘Karfe 2:40am wani irin haya’ki ya bad’e cikin d’akin Abla , wani irin halitta ne ya bayyana babu kyaun gani hannun sa d’auke da wata ‘kwarya ja yana kallan kan gadon da Abla take bacci a takure, wani irin dariya ya she’ke da ita tare da nufo kan gadon, yana ‘ko’karin ta’bata aka ta’ba handle d’in ‘kofar, lokaci d’aya aljanun ya ‘bace kamar be ta’ba wanzuwa ba , kallan yadda take bacci a takure yayi har ya shigo cikin d’akin, hannu yasa daniyar gyara mata kwanciya cikin magagin bacci ta ri’ke hannun nasa ,kallan face d’inta da tayi fiyau yayi tare da zame hannun nasa a hankali ya gyara mata kwanciyar, wayarta dake bedside ya d’auka ya kunna mata karatu cikin low volume kafun ya rage mata wutar su dumm duk da ya fahimci bata san duhu shiyasa bai bar mata Wanda zata ji tsoro ba ko ta farka sannan ya bar d’akın.  ********** ************* Washe gari kiran sallahr asuba ne ya tayar da ita, a hankali ta soma bud’e idanuwanta , Side d’inta ta soma kalla kamar me tunanin wani abu , a jiyar zuciya ta sauke fuskarta gabaki d’aya a cun kushe babu walwala a tattare da ita , sai da tayi wanka sannan ta shirya cikin simple doguwar rigar ta mara hayaniya black colour sai mayafinta shima da ta d’aura , sosai take jin ‘karfin jikin ta Sabida gabaki d’aya ta dena jin ciwan maran da take, cikin sanyin jiki ta soma gyara d’akin, hatta d’akın dressing da toilet gabaki d’aya sai data gyara, tunani da wasi wasin abunda ya soma yi mata yawo cikin zuciya tayi , kamar bazata iya ba amma haka ta d’aure ta nufi cikin d’akin sa , ganin babu kowa a ciki ne yasa ta d’an saki a jiyar zuciya da kallo ta soma bin d’akin har zuwa kan allurar Da ta fashe , kamar zatayi kuka haka ta soma gyra d’akin, sai da ta gyara ko ina tas tas dashi kamar bashi ba sannan ta nufi dressing room d’insa shima ta gyara masa tass dashi, tana fitowa ta tarar dashi a tsaye wajan mirror yana cire button d’in rigar sa , kamar ta ruga a guje haka take jinta, cikin sand’a ta ‘karasa fitowa kanta a sunkuye tana wasa da hannun ta , a hankali bakinta na rawa ta furta “ina ….kwana ?” kamar wacce tayi da dutse dan ko kallan side d’in da take beyi ba har ya gama cire button d’in rigarsa, wani irin kuka ne taji yana san zuwan mata ta danne shi yanxu cikin yanayi kamar me shirin yin Kuka ta ‘kara gaishe sa, a maimakon ya amsa mata sai yayi wucewarsa zuwa bed d’insa kamar bai san da zaman wani halitta a wajan ba , a guje Abla ta bar d’akin sai a lokacin ya d’an d’ago da face d’insa ya kashe light d’in d’akin zuwa dum light.  A d’aki Abla sosai tayi kuka harta godewa Allah a haka bacci ya d’auketa . Sai wajan around 11:04am ta farka shima yunwa ne ya farkar da ita , sai da tayi wanka sannan ta fito falourn fuskarta fayau, Jenny na ganinta ta ‘karaso Inda take “ weldone Mah, tun d’azu nake san dubaki amma na kasa Sabida karna takura miki kina bacci” d’an ‘karamun murmushi Abla ta saki , cikin Sauri kuma ta girgizawa Jenny kai jin abunda tace “ No ki barshi Youghurt kawai zansha shima mara sanyi sosai “ Madam shi kad’ai ? “ cewar Jenny, kanta Kawai Abla ta gyad’a mata batare da tace mata komai ba , tana kawo mata Youghurt d’in sosai ta shashi kuwa sabida yunwa da take ji amma duk da haka bazata iya cin abinci ba Sabida ta rasa appetite d’inta . Har wajan ‘karfe 1:30pm Abla tana zaune a falourn, kiran sallahr da ake ne yasa ya koma d’akin ta , sau d’aya ta kalli ‘kofar bedroom d’insa .       Tana idar da sallah ta kısa su Eshaal ko mood d’inta zai dawo amma gabaki d’aya sai ta ‘kara jinta so boring shiyasa sama sama tayi hira dasu kafun ta kashe kiran. Bata ‘kara fitowa falour ba tayi zaman ta a cikin d’akin yadda ta kwanta ta lafe cikin gado mutum sai yayi tunanin bacci take . 6:20pm Abla ta fito falourn cikin shigar wani material green colour me gan yayyaki a jikinsa , direct kitchen ta nufa , yanxun ma Youghurt ta d’auka dan tun safe ta kasa cin komai sai Youghurt ji take kamar intaci wani abincin zatayi Amansa , tana gama sha ta koma d’aki .       Gabaki d’aya tsawan lokacin nan bata kuma saka Big Boss a idanuwanta ba , tun safe da ta shiga cikin d’akin, yanzu ma da kuka bacci ya d’auke ta.  Big Boss bai shigo cikin gidan ba sai around 2am , sai da ya canza shigarsa zuwa pjmas sannan ya nufi inda take, tunda ya shiga zauna ba sai duvet da ya gyara mata , yanxu ma karatun al’kur’ani ya saka mata kafun ya bar d’akin.  ****** THE NEXT DAY  Haka Abla ta tashi su kuku da ita kamar wata mara lapiya , d’akin shi ta shiga ta gyara kafun ta fito ta dawo falourn, harta gama zamanta a falourn bata ga fitowar sa ba , jiki a sanya ye ta koma cikin d’akın ta . A takaice gabaki d’aya yinin ranar bata saka Big Boss a cikin idanuwanta ba , baya dawowa sai tayi bacci sannan kafun ta tashi yake ‘kara barin gidan, idan hankalin Abla yayi dubu to ya tashi kullum da kuka take kwana Sabida yadda ya fita har karta gabaki d’aya .  Yau har ‘karfe 11 idanun Abla biyu batayi bacci ba tana zaune a falourn ta hannun ta d’auke da Youghurt d’in da ya zama kamar shine abuncin ta yanzu dan tunda ya fita harkarta ta dawo ‘kawance da Youghurt kullum shine abun Shanta. ‘Kamshin turaransa da taji ne yasa tayi saurin d’ago da fuskarta, shi d’inne yake shigowa duk da bata ganin fuskarsa sosai Sabida pcap d’in da ya saka , zata mai sannu da zuwa yayi wucewarsa, ajje Youghurt d’in tayi Sabida yadda taji ya fita a ranta , ta fi tsawan 10minutes zaune a falourn tana tunanin abunda zatayi, ganin bata da wani mafita ne yasa ta nufi cikin bedroom d’insa kamar wata mara gaskiya, babu kowa a cikin falourn , a sanyaye ta juya zata bar d’akin ya fito sanye da whiterobe a jikinsa , sai fuskansa da take da lema akai , yazo zai wuce ta gabanta tayi saurin ru’ko hannun sa tare da hugging d’insa tana fashewa da kuka. IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____ 12 Tunda tayi hugging d’insa bai motsa ba sai sauraran yadda kukanta yake fita har cikin zuciyarsa . A zahiri mutum bazai ta’ba sanin a Wana yanayi yake ciki ba sabida babu abunda ya canza daga garesa, hannayensa na a yadda suke ko sau d’aya saka hannu yayi hugging d’inta ba kamar yadda yayi , almost 1 minutes suna a haka kafun ya saka hannun sa biyu yana d’ago ta daga jikinsa, hawaye gabaki d’aya ya gama wanke mata fuska musamman yadda taga face d’insa babu fara’a , cikin marairaice wa ta furta “ Am sorry!” Ta ‘kasan ido kad’an Big Boss ya kalleta batare da ya amsa mata ba ya ‘karasa gaban mirror d’insa , hakan da yayi ba ‘karamun ta’ba mata zuciya yayi ba , kanta a sunkuye tana d’au wasa da fingers d’inta ta kuma furta “ Am sorry ! Bazan sake ba “, nan ma shiru Big Boss yayi mata Batare da ya tanka mata ba , kukan da taji yana san ‘kwace mata ne yasa tayi saurin toshe bakinta da duka hannunta biyu ta fita daga d’akin a guje,sai a lokacin Big Boss ya d’an d’ago ya kalli hanyar da tabi, gabaki d’aya hannayensa ya saka a cikin lallausan gashin kansa yana ya mutsa wa ahankali ga idanuwansa da lumshe kad’an kusan tsawan 2 minutes kafun ya bud’e su ya soma abunda ya kawo sa wajan.      Abla tana shiga cikin d’aki amaimakon ta kwanta a kan gado sai ta kwanta a kan row rug d’in d’akin tana shashshe’kar kukan ta gabaki d’aya face d’inta tayi ja sosai d’an kukan da tayi har ya sa mata ciwan kai ga zazza’bi da ya soma ‘ko’karin kamata , tun tanayi da iya ‘karfinta har ta soma a jiyar zuciya sabida yadda kanta yake mata ciwo, idanuwanta har lokacin yana a kulle ga ajiyar zuciya da take saukewa a hankali.     Tunda yashigo cikin d’akın yake binta da kallo musamman yadda ta kwanta a ‘kasa , ta ko ina ‘kamshin turaransa ne yake tashi, sanye yake cikin wasu dark ash d’in palajas na kanfanin Brooklinen, duk da kayan bacci ne a jikinsa ba ‘karamun fito da kyau da zatinsa yayi ba , ba’kin kwantaccen gashin kansa a bayansa yayi packing d’insa sai fararan ‘kafafuwan sa masu d’auke da zara zaran yatsu cikin farin takalmin DG (Dolce &Gabbana). Da alama bata san da shigowar saba sabida yadda ta bar ‘kofar d’akın abud’e, har ya  rufe ‘kofar Abla bata d’ago da kanta ba ko kuma fahimtar shigowar sa cikin d’akin. Kamar yadda ya saba cikin izza da muskilanci yashigo cikin d’akin bayan yayi sallamar sa ‘kasa ‘kasa wanda idan mutum ba Lura yayi sosai ba , bazai yi tunanin magana yayi ba .       Direct kan sofa ya ‘karasa kalmar yadda ya zamar masa jiki haka yayi crossing legs d’insa , dogan farin finger d’insa guda d’aya yana kan girar sa me tsaga da yake sosawa a hankali. Motsin da Abla taji ne yasa tayi saurin d’ago da kanta , cikin sauri taja baya sabida firgitan ganin sa da tayi, sai kuma ta sunkuyar da kanta ‘kasa tana ‘kara wasa da fingers d’inta , idanuwanta gabaki d’aya suna tara ruwan ‘kalla da alama a ko wana irin lokaci zata iya sakinsu.  Cikin voice d’insa da ya koma mata sak Big Boss d’insa na da ya furta “ Coffee!”. ‘Dan shiru Abla tayi jin abunda yace kafun ta mi’ke tsaye cikin sanyin jiki ta bar d’akin. Bata fi mintuna 5 ba ta dawo d’auke da coffee da sai faman tururi yake cikin wani cup brown me shegen kyau, kanta a sunkuye ta mi’ka masa cup d’in da kwallar idanuwanta da suke sauka a hankali, a maimakon ya amsa sai finger d’insa da yasa ya nuna mata table d’in gefen sa , dakun da basu uku ba tayi ta ajje masa coffee d’in zata juya ya ri’ko hannun ta d’aya, cikin Sauri Abla tayi hugging d’insa yanzu tana ‘kara fashewa da kuka “ Am sorry please! Am sorry , na dena fa , ka dena fushi dani!” Kamar bazai tanka mata ba sai ya d’an d’ago da ita daga jikinsa , kallan yadda ta ‘bata face d’inta da hawaye yayi cikin voice d’insa me cike da dad’in saurare ya furta “ Me akai miki kike kuka ?”, ‘kin kallansa Abla tayi sai fuska da ta kuma marairaice masa da finger d’inta d’aya ta nusa sa kafun ta furta “ Ba kaine kake fushi dani ba !”, yadda tayi maganar sai da ya d’an kalleta Sabida gabaki d’aya a shagwa’be tayi maganar, cikin voice d’insa da ya koma mata sak Big Boss d’insa na da ya furta “ Coffee!”. ‘Dan shiru Abla tayi jin abunda yace kafun ta mi’ke tsaye cikin sanyin jiki ta bar d’akin. Bata fi mintuna 5 ba ta dawo d’auke da coffee da sai faman tururi yake cikin wani cup brown me shegen kyau, kanta a sunkuye ta mi’ka masa cup d’in da kwallar idanuwanta da suke sauka a hankali, a maimakon ya amsa sai finger d’insa da yasa ya nuna mata table d’in gefen sa , takun da basu uku ba tayi ta ajje masa coffee d’in zata juya ya ri’ko hannun ta d’aya, cikin Sauri Abla tayi hugging d’insa yanzu tana ‘kara fashewa da kuka “ Am sorry please! Am sorry , na dena fa , ka dena fushi dani!” Kamar bazai tanka mata ba sai ya d’an d’ago da ita daga jikinsa , kallan yadda ta ‘bata face d’inta da hawaye yayi cikin voice d’insa me cike da dad’in saurare ya furta “ Me akai miki kike kuka ?”, ‘kin kallansa Abla tayi sai fuska da ta kuma marairaice masa da finger d’inta d’aya ta nusa sa kafun ta furta “ Ba kaine kake fushi dani ba !”, yadda tayi maganar sai da ya d’an kalleta Sabida gabaki d’aya a shagwa’be tayi maganar, a hankali ya furta “Me nayi miki?”sun kuyar da kanta ‘kasa Abla tayi kamar zata kuma wani kukan “ kayi hakuri Dan Allah “. “It’s okay. Wacce zan dunga ta’ba jikin…..” bai ‘karasa abunda yake san cewa ba Abla ta saka hannu ta kulle masa bakinsa , cikin sauri kuma ta sunkuyar da kanta a ‘kirjinsa “ Ni banaso”, d’an murmushin gefen baki Big Boss yayi kad’an ba tare da ya bari ta gani ba , cikin d’an tsuke face kamar bashi ba ya furta “ Ouch My legs, ki saukan mu daga ‘kafar tun kafun amarya ta …“, kamar wacce ya ‘kara zugata ya d’ane cinyar tasa tana dukan sa “ Ni banaso banaso babu wata amarya da zata shigo” ta ‘karasa tana ‘ko’karin tashi daga cinyarsa , da hannu d’aya big boss ya dawo da ita kan cinyar tasa lokacin da ya ajje coffee din hannun sa kafun ya rungume flat tummy d’inta da both hannunsa “ Kishin wifey ki ke ?” Shiru Abla tayi masa ta’ki tanka masa , da hannunsa ya juyo da ita amma har lokacin ta’ki kallansa sai ‘bata rai da tayi , “ fine tunda bazaki yi magana ba , i need another one amma ni ba peck nake so ba kiss nake so , idan Amarya tazo sai ta mun… “ Abla bata bari ya kai ‘karshen maganar saba tayi saurin ‘kwace jikinta, daga can ‘karshen bed ta kwanta tare da kulle idanuwanta , ita kad’ai wasu hawaye da batasan ko na Menene ba suna sakko mata a fuska, d’an lumshe idanuwansa Big Boss yayi a bayanta , kafun ya ‘kara bud’e su, “ oya kiyi alwala ki sameni a bedroom d’ina, kafun nayi waya da wifey” ya ‘karasa yana barin d’akın bayan kallan gefen fuska da ya bita dashi, ‘Kara su’ke fuskarta Abla tayi tana gyara kwanciyar ta , ko alamar tashi bata da shi , amma gudun karta kuma wani lefin yasa taje tayi alwalan amma ta saka nufar d’akin sa kusan tsawan mintuna goma , kafun wani ‘bangaran na zuciyarta ya bata ‘karfin nufar d’akin.     Bakin ta d’auke da sallama ta shiga duk da ‘kasa ‘kasa tayi maganar ga kanta da yake kallan ‘kasa . Tunda ta shigo yake binta da kallo ta ‘kasan ido ganin ta tsaya da tafiyar ne yasa ya furta “ shima tafiyan baki iya ba sai wifey ta zo zata koya miki? Ga d’ayan side nan kizo ki kwanta kafun wifey ta zo”, d’auke kanta Abla tayi ta nufi ‘karshen gadon ta kwanta, tare da ta kure jikinta sosai dan abune da bata saba ba, ganin yadda tayi nesa dashi ne ya danna light button gabaki d’aya light suka d’auke. A zabure Abla ta mi’ke zaune tana ‘ko’karin sauka daga gadon Big Boss ya janyota jikinsa sosai , Daidai saitin kunnan ta ya furta “ Relax! I’m with you,ki rufe idanuwanki babu abunda zai faru,okay ?” Kanta Kawai Abla take d’aga masa, sosai yake jin yadda jikinta ya d’au rawa . ‘Kara matso da ita yayi sosai jikinsa yana sha’kar kamshin turaren jikinta , hannunsa d’aya ya d’ora a bayanta yana tapping a hankali ganin yadda take tsoran duhu. Tun tana ‘kudundune jikinta sabida tsoran duhun da take har ta soma ajiyar zuciya a hankali a hankali, hannu ta d’aya na cikin hannunsa da ta ri’ke gagam,d’an ‘karamun murmushi ya saki kafun ya mayar da hasken d’akin zuwa dumm light. Ko mintuna goma beyi ba shima bacci ya d’aukesa .  *********** Kiran farko na asuba a kunnansa, a hankali ya soma bud’e idanuwansa da sukai masa nauyi, karo na farko tsawan shekarun baya mai tsayi da ya hana kansa bacci cikin dare , amma yau akaran farko yayi bacci, baccin da yakejin kamar yana cikin wani irin ni’ima musamman yadda tako ina sanyin Ac ne yake tashi, maida kallan sa yayi kanta da take kwance kan ‘kirjinsa, baccin ta take hankali kwance itama kamar wacce bata da damuwa aranta? A hankali ya Mayar da kallansa zuwa lips d’inta da ya turu sosai , d’an ’karamun murmushi Big Boss ya saki gudun kar ya tasheta a baccin da take ya zare jikinsa a hankali yana ‘kara gyara masa kwanciyar ta . Yadda yaji sanyin Ac sosai ne yasa ya rage mata kafin ya wuce dressing room d’insa . Cikin ‘kan’kanın lokaci yayi wanka ya Shirya cikin wasu cotton d’insa riga da wando gray colour masu matu’kar laushi da d’aukan ido, hatta takalmin ‘kafarsa gray ne me laushi da ya fito da farar fatar ‘kafarsa. Har lokacin Abla bacci take hankali a kwance sai ma ‘kara lumewa cikin duvet d’in da tayi. Girarsa ya d’an ta’ba kad’an batare da ya kuma kallan side d’inta ba yabar d’akin Sabida kiran sallahn da akeyi. 7:25am Abla ta soma motsa idanuwanta kafun ta bud’e su a hankali bakin ta d’auke da addua , kallan d’akin Abla ta somayi da kallo kamar wacce ta fara ganin irin sa yanzu , a hankali ta tashi zaune tana dafe kanta, mafarkin da tayi sai faman kai kawo yake mata cikin zuciyar ta , a haka ta mi’ke ta koma d’akinta , har tayi wanka ta tsarkake jikinta bata dena Tuna’nın mugun mafarkin da tayi me cike da mamaki da ban al’ajabi ba , kamar wacce aka sa dole ta furta “mafarki ba gaskiya bane amma me yasa na kasa mantawa dashi? Su wanene a mafarkin nan da suke san cutar dasu? Ya Allah ka kawo mun mafitar mafarkin nan da nayi in gaskiya ne “, sai kuma tayi shiru tana Tuna’nın abun yi, idea d’in da ya fad’o matane yasa ta furta “ yes!!!! “ kafun ta mi’ke ta fara gyara ko ina na cikin d’akın nata , tana gamawa ta wuce nashi shima sai da ta gyara komai ta ko ina ‘kamshin turare ne yake tashi, ganin har almost 9 yasa ta fito daga d’akin sa ta wuce falourn , da mamaki take kallan M.Sarah, “  M.sarah ?” Cikin Sauri ta furta “ Yes Mah”, waje Abla ta nuna mata M.Sarah tayi saurin girgiza mata kai “ I can’t Mah , daman akwai abunda nake san nuna miki , bazan iya nunawa Big Boss shiyasa na zo wajan ki “ maida hankalin ta Abla tayi sosai kan M. Sarah ganin kamar tana ‘ko’karin ciro abu. Wani white leader ta fito da ita tana mi’kawa Abla “ Ma’am nasamu powder d’in nan cikin kitchen d’in da akewa His excellency abinci, to my very surprise nasamu powder d’in a cikin coffee maker , da wasu daga cikin abubuwan kitchen d’in . “ kar’bar ledar Abla tayi da Sauri , kafun ta kalli M.Sarah “ Na gode sosai duk lokacin da kika ga wani abun da baki yadda dashi ba please let me know but karki fad’awa kowa kinji “ kanta Sarah ta jinjina mata tana mi’kewa tsaye “ Zan koma Sabida kula da abincin su Little “ murmushi Abla ta kuma sakar mata “ Na gode sosai “ da haka M.Sarah ta bar falourn , ita kuma Abla ‘karamar powder dake cikin wani kwalba ta tsura wa ido , gudun kar wani yashigo ya same ta da ita tayi saurin ‘boyeta a cikin bedroom d’inta. “ Dole na gwada , amma kwalbar mecece wannan? Su wanene suke san cutar dasu? Dole na nemo ko su wanene “ ta ‘karasa tana barin d’akin cikin sauri ganin yadda time yake tafiya gashi har lokacin Big Boss bai shigo ba .      Tana shiga kitchen ta tarar da Jenny ta gyara komai tsaf tsaf tana ‘ko’karin d’ora breakfast “ No Jenny ki barshi “ da Sauri Jenny ta jiyo dan batasan lokacin da Abla ta shigo cikin kitchen d’in ba “ Good morning Madam” kanta Abla ta jinjina mata “ Morning too Jenny! Sannu da aiki , bari nayi breakfast d’in” but Mah bari na gyara miki bedroom “ kanta Abla ta girgiza mata “ No jenny already nayi wannan , kawai alaiyahu take so a samo mun masu yawa yau, idan na gama breakfast sai na gyara mu gyara ganda , da murmushi akan fuskar Jenny ta furta “ Madam yau ma delicious yummy food zakiyi me shigewa zuciya “ dariya ce ta kama Abla jin abunda jenny tace , bata kuma cewa komai ba ta fito da abunda take bu’katar yi musamman cow leg da take sanyi yau. Cikin ‘kan’kanin lokaci ta soma aikinta, Jenny na tsaye tana kallan yadda akeyi . Cikin ‘kan’kanin lokaci kitchen ya cika da ‘kamshin abinci dukda ta kunna abun zu’ke kamshi amma still kamshin abincin be tafi ba . Cikin warmers Abla ta zubawa Big Boss nashi sannan ta zubawa jenny da tun kafin ta soma ci ta fara santi, har ta juya zata fita sai kuma ta dawo cikin kitchen d’in “ around 11 zan dawo muyi aikin please be ready and duk Wanda ya shigo part d’in nan let me know please “, da Sauri Jenny ta furta “ okay Ma”. Bata san dalili ba haka kawai take jin abubuwa da yawa suna mata yawo a cikin zuciya gami da ahalin gidan , duk yadda taso da cire abun aranta ta kasa musamman yanzu powder da M.Sarah ta kawo mata me d’auke da hotan jan cancelled a jiki, abun na d’aure mata kai , shiyasa dukda kasancewar mafarkin da tayi ba gaskiya bane tana so ta ‘kara tabbatar wa ko hakan zai sa ta cire wasi wasi daga cikin zuciyarta.  Tana komawa d’aki wani wankan tayi cikin white shirt d’in rigar me flowers d’in sky blue tare da palazzo d’in wandan ta shima blue colour , gaban mudubin d’akin ta ‘karasa tana bin jikinta da kallo ganin yadda kayan yayi mugun amsar ta , da ido ta soma bin kayan wajan da kallo tana Tuna’nın abunda zata d’auka , ba’kin kwalli ta soma sakawa da ya ‘kara haska mata fararan idanuwanta , ga d’igon ba’kin da ke cikin idan ta shima yafito sosai gwanin kyau. ‘Dan ‘karamin murmushi ta saki tana rufe fuskarta dan ba saba sawa tayi ba shiysa da ta kalli fuskarta taga kamar ta canza , tana ganawa white lips gloss ta saka a bakinta me d’ango da sai faman shinning yake a bakinta yana ‘kara haskaka baby pink lips d’inta , d’an ‘karamun murmushi ta saki da ta kalli kanta a mudubi, ita kanta sai da ta ‘kara kallan kanta ganin yadda ta canza lokaci d’aya duk da ba wani abun ta saka a fuska ba . Dogon ba’kin gashinta ta soma ta Jews da’kyar tanayi tana runtse idanuwanta sabida yadda shan wahala wajan tajesa, har zatayi rolling mayafinta ta fasa ta koma cikin dressing room d’inta , cikin ‘kan’kanin lokaci ta dawo d’auke da wasu sky blue d’in ribbons guda biyu masu shegen kyau ko wanne da ado a jikinsa , da ‘kyar ta iya sakasu akanta , şak Baby Doll d’in Big Boss , iya kyau da had’uwar kyawun Abla ‘bata bakine, ko ma’kiyi ya kalleta sai ya ‘kara kallanta sabida had’uwa da tayi, ta ko ina ta cika a kira ta mace duk da a shekaru har yanzu bata kai 20 ba .  Kallan kanta Abla ta sakeyi a madubi, yadda take Kallan kanta itama kamar sauyata akai haka take jin kanta. Sai da ta kuma ‘karewa kanta kallo sosai kafun ta d’auki mayafin kayanta daniyar yafawa , dai dai lokacin da shima yake shigo d’akin, tun daga nesa yake bunta da narkakkun idanuwansa , cikin Sauri Abla ta sunkuyar da kanta ‘kasa sabida yadda take jin idanuwan sa akanta , batasan lokacin da ya ‘karaso wajan ba sai ‘kamshin turaransa da ke tukan mata hanci gabaki d’aya sai kamshin jikinsu ya had’e ya ‘kara bada wani ‘kamshin ne sanyi da saka nutsuwa a cikin zuciya . Da hannu d’aya ya d’ago da ha’barta, cikin Sauri Abla ta runtse idanuwanta tana sauraran yadda bugun zuciyarta yake fitowa da Sauri da Sauri,tunda ya ‘kurawa fuskarta ido ya kasa janyewa kamar Wanda aka sawa magnet a jiki ta ko ina kallan fuskarta yake , sai da ya matso da fuskarshi Daidai saitin tata har suna sha’kar nunfashin juna kafin bakinsa da yayi masa nauyi ya iya furta “ öpen your eyes please “، kamar Wanda ya ‘kara zugata ta kuma runtse idanuwanta , cikin cool voice voice ya furta “ karki bari na maimaita! Okay “, fiki fiki Abla ta somayi da idanuwa kamar mara gaskiya da ‘kyar ta iya bud’e idanuwanta , ganin fuskarta daf da tasa yasa tayi saurin yin ‘kasa da fuskarta amma ya Hanata damar hakan. “ Baki iya gaisuwa ba ?” Rawa bakinta ya somayi sabida kusancin su, da ‘kyar bakinta ya iya bud’ewa zata gaishesu ya had’e lips d’insu, d’ayan hannunsa kuma ya tallafo ‘kugunta sai da ya shanye lipgloss din bakinta duka sannan ya sake ta yana runtse idanuwansa da suka soma canza ‘kala , d’an ’bata fuska Abla tayi ganin yadda ya göğe mata lip gloss d’inta , ta juya zata d’auko wani yayi saurin girgiza mata kai “ Bazai yi mana kyau ba!” Ya fad’a yana taune lips d’insa na ‘kasa , bata fahimci abunda yake nufi ba shiyasa ta bud’e zata kuma sawa ya kar’ba yana kuma girgiza mata kai “ ki bari duk lokacin da naga kinsa , you’re ready sai mu saka tare okay ?” Har yanzu Abla bata gane abunda yake nufi ba , kawai sai ta jinjina masa kai alamar toh, sarai ya fuskanci bata gane me yake nufi ba shiyasa ya ‘kara taune lips d’insa . Hannunsa d’aya ya saka ya ri’ke nata zuwa bedroom d’insa , sai da ya zauna tukun na ya saki hannunta “ am hungry” ya ‘kara shima yana langwabar da kansa kamar little , cikin sauri Abla ta d’auke fuskarta . Tuna’nın yadda zata yi serving d’insa sosai take shiyasa ta sakko da Kayan kan rug. Da mamaki ya ke kallan abunda take ‘ko’karin yi cikin Sauri ya furta “ Rug ? Me ? Naci abinci?”, da mamaki Abla take kallansa jin abunda yace “ baka so?” Kansa ya d’aga mata a sanyaye ta mi’ke zata kwashe kayan ya kalleta “ anan kike san cin abincin?” Yanxu ma kanta Kawai tayi knodding bata dena ‘ko’karin d’auke tray dinba . Sakkowa yayi shima cikin Sauri Abla ta kallesa da mamaki “ zan akai mata kan dinning ne “ Nop nan ma yayi “ cewar sa , d’an ‘karamun murmushi Abla tayi , cikin nutsuwa ta soma serving d’insa, bai ce mata uffan ba har ta gama , zata mi’ke ya nuna mata laps d’inta alamar ta zauna , cikin zaro ido Abla ta soma kallanta , “ na zuba maka abincin fa “ da katar da ita yayi ta hanyar furta “ I know ! Just do as I said kafun bride tazo “, yana ambatar bride Abla ta kawar da kanta ‘kasa , bata zauna a cinyar saba sai tayi zaman ta a ‘kasa “ ka bari duk lokacin da tazo sai ta zauna na yafe “, da Sauri Big Boss ya kalleta jin abunda tace gashi ko kusa ta’ki yarda ta d’ago face d’inta balantana ta kalli fuskarsa, duk yadda ya so su had’a ido ta’ki barin hakan. “ Am hungry” ya fad’a har yanxu yana so ta d’ago face d’inta , abincin ta kalla , kafin ta saka hannayenta biyu ta matso masa Dashi gabansa , zata d’auke hannun ta ya ri’ko hannun, kallan da Abla tayi masa ne yasa ya lumshe idanuwansa yana ‘kara bud’ewa “Are you jealous?” Kanta Abla ta girgiza masa “ No “ kansa ya Jinjina “ I will see ! Lokacin da Wifey tazo…” d’an kallansa tayi da fararan idanuwanta a karo na biyu kafun ta mi’ke tana d’aukan tray d’in da ta shigo dashi, “ we’re are you going ?” Tray d’in hannunta ta nuna masa kafun ta furta “ Naga ka damu da wifey d’in taka shiyasa na baku space “bata bashi space d’insa da zaiyi magana ba ta bar d’akin , a hankali ya furt “ She looks more beautiful when she’s jealous!”.  Abla tana koma wa kitchen ta tarar da Jenny ta ‘kara tsaftace komai ga uban alayyahun da ta gyara “ Weldone jenny na barki kina ta jira ko ?” No madam kawai banaso kizo ki tarar da aiki da yawa shiyasa ,  “ Thank you jenny but zanyi ero riro ne first, help me with a hot water please “ cewar Abla da Sauri jenny ta kunna heather d’in ruwan zafi , gabaki d’aya sai da ta fito da kayan cikin da take bu’kata, Ganda , nama, bushash shen kifi da normal kifi babu Wanda bata fito dashi ba , jenny babu abunda take sai bin komai take da kallo tun kafun tasan ne za’a dafa sai faman had’i yar sliver take. Sai data kuma wanke hannunta da soup don hannu tukunna ta soma temakawa Abla duk da ba wani abun tayi ba sai mi’kowa Abla kaya da take, komai Abla ce takeyin kayanta, cikin ‘kan’kanin lokaci ko ina ya çıka da ‘kamshin miyar Efo d’insa Abla , dan baza’a kira ta da Efo kai tsaye ba sai an had’a da rich Sabida yadda komai yaji , ko kallanta mutum yayi sai ya wunka ya tsotse . A ‘katuwar pot d’in da tafi ko wacce girma Abla tayi . White rich d’inta data ji’ka ta d’ora shima cikin pot me d’an girma, sai da ta tabbatar da komai yana tafiya normal kafin ta d’auko kayan had’in zo’banta da already ta ji’ka ga kayan ‘kamshi da ta saka a ciki, tun kafun kad’an d’ana zo’ban zai burgeka sabida yadda ‘kamshin ginger da na’a na’a ya cika ko ina , a tsaftace ta gama had’a zo’banta me d’an karan dad’i , cikin dogon jugs ta zuba guda uku, sai bottles d’in da ta d’auka guda goma sha biyar ta d’ura a ciki ragowar kuma ta zubawa Jenny da M.Sarah suma nasu, Jenny sai faman washe baki take tana yiwa Abla Godiya . Tuwan Abla nayi ta. Mulmulasu ta saka cikin manyan warmers suma guda uku, the same thing ta ajje wa su M.Sarah nasu, “ Madam You’re super awesome Mah, ina jin dad’in zama dake sosai like my elder sister “ d’an hararar ta Abla tayi , sai da kika girme ni tukunna zaki ce mun elder ? Cut it off santi kike “ dariya Jenny tayi , she don’t know why but tana san Abla sosai musamman yadda take kyauta ta mata shiyasa tayi wa kanta Al’kawari ko me Abla take so zatayi mata and she will protect her with all she have . Raba warmers d’in tayi gida uku, ko wanne da set d’insa da zobansa, na farkon cikin sa akan dinning ta ajje bayan ta d’auki wani a cikin medium warmers ta kai bedroom d’inta , hatta zoban bottles d’inta gabaki d’aya ta jerasu cikin fridge yadda zaiyi sanyi sosai, sauran warmers d’in a cikin jakar zuba abinci ta ajjesu sai zo’bo da suka ajje daban, kallan jenny Abla tayi “ jenny we have to divide our self , Wannan na kusa da ke kikai part d’in Diidii, when she asked you kice Yaya Big Boss ne yace akawo mata okay?’Ni kuma zanje part d’insu Little okay ?” But Mah basuyi nauyi ba kuma ?” Don’t worry Wannan ba me wahala bane ! “ but am coming “ ta ‘karasa tana barin Wajan , d’akin sa ta shiga yadda taga light so dum tasan bacci yake shiysa tayi saurin komawa bayan ta rufe masa door a hankali .  Da ‘kar suka iya d’aukan kayan dan ba ‘karamin nauyi ne dasu ba , suna fitowa Victor da Anthony suka yi saurin kar’ban kayan , cikin tsananin mamaki Abla take bun simba da kallo duk da alama ya nuna bacci yake “ No wonder ! The Evil bata shigo ba , Aushe Simba ne ya ‘karaso, teacher d’in ku ya zo “, ta ‘karasa tanayin dariya ‘kasa ‘kasa cikin zuciyarta. Anthony bin bayan Jenny yayi , Victor kuma yabi bayan Abla kansa a sunkuye ko kallan direction d’in da take bayayi, kai tsaye part d’in His excellency Abla ta nufa , ba ‘karamun mamaki Abla tayi ba data ga ko ina shiru duk da tasan zuwan simba ne ya hana kowa na cikin gidan futowa . Falourn ‘kasa babu kowa sai Little da prince da Suke game , Abla na ganin su ta d’auke kanta da sauri little ya ‘karaso Inda take “ We’re sorry Lil , karkiyi fushi mana , we’re so so sorry dear “ kallansa Abla tayi “ gabaki d’aya kun dena soma bana ganin ku ko ? Fine thank god simba ya zo sai nasa yayi gunduwa gunduwa da namanku “ gabaki d’aya dariya sukayi little har da kama kunnansa “ We’re so sorry Aunty Little mun dena “, ya ‘karasa yana Kallan jakar hannun Victor “ and what’s this da naji yana ta ‘kamshi ? “ hannu Abla ta d’aga amsa alamar itama bata sani ba , da Sauri prince ya ‘karbi jakar , little kuma ya ‘kar’bi zo’ban “ yaya little nasan bamu ta kawo wa ba but baza’a ciki babu mu ba ko ? Let’s go Lil “, cikin Sauri Abla ta girgiza musu kai “ No basai na shiga ba “ hannun ta little ya kamata “ Allah sai kin shiga babu kowa a ciki sai su uncle fa , just let’s go” zata langwa’be musu little yayi saurin furta “ No more excuse Allah sai kinje “, babu yadda ta iha dole tabi bayansu, babu kowa a cikin ‘Kayataccen falourn da mutane guda uku, His excellency sai uncle da kuma uncle Adams , shigowar su little ne yasa gabaki d’aya suka d’ago suka kallesu, Abla ma cikin sunkuyar da kai ta shigo falourn , tashi zaune His excellency yayi daga kwancen da yake uncle da uncle Adam ma sai bunsu da fara’a Suke , cike da girmamawa Abla ta gaishesu hanta a ‘kasa , murmushin manya His excellency yayi yana kallan yadda take sun kuyar da kanta ‘kasa , jakar hannunsa prince ya nuna musu “ Friend , uncle just for you “ d’an waro ido his excellency yayi yana kallanta “ Dagaske ? Sun kuyar da kanta Abla ta ‘karayı shima uncle murmushi yayi “ finally yau Zamu kuma cin abincin queen chief amma ki tattara brothers d’inki kice musu bamasan ganin su “ Prince har da gyara zama “ Allah uncle babu Inda zani fa” daman yasan ko kowa bai tankaba prince sai ya tanka , cike da jindad’i his excellency yace prince yayi serving dinsa , tun kafun ya fara serving dinsa suke lumshe ido, gabaki d’aya miyar ta d’auki hankalin su , har ‘kasa kan rug His excellency ya zauna batare da nuna shi wani bane ya soma cin abincin sa hankali a kwance , kunya hakan ya bawa Abla tayi musu sallama zata tafi His Excellency yayi mata murmushi “ Naji dad’i sosai da sosai , thank you daughter, me kike so? Fad’i ko menene “ cikin Sauri Abla ta girgiza kanta “ Yaya Big Boss ne yace akawo”, babu Wanda bai kalleta ba jin abunda tace , His excellency har murmushi me sauti sai da yayi da ya bawa kowa mamaki, irin murmushin jin dad’in da ya dad’e beyi ba , har yanxu farin cikin fuskarsa ta kasa ‘boyuwa ya kalli uncle Adam “ from now on she’s the queen lady! Everything she wants ayi mata shi” shima uncle murmushi yayi “ gaskiya ta cancanci zama queen lady of the family “ bai kai ga ‘karasa maganar saba His Excellency ya furta “ from now on she’s the chief leader of the family , duk masu kula da abincin suna under her control  . “ Abla kasa magana tayi sabida tsantsan mamaki, ta rasa gabaki d’aya abun cewa , zatayi magana His Excellency ya girgiza mata kai “ you’re also my daughter, karkice komai, you make me happy to day , thank you so much”, Abla babu abunda take sai girgiza kanta sabida mamaki da Al’ajabi, uncle shima jinjina mata kai tayi  amma duk da hakan Abla sai da tayi masa Godiya Sabida yadda taji kuka na ‘ko’karin zuwar mata , Daidai flower base d’in ‘kofar da zata fita ta d’an şaka hannu ta türe ta ba tare da kowa ya kula da hakan ba sai jin ‘karewar fashewar ta , cikin Sauri Abla ta fad’a kan abun kamar wacce ta bige da gaske , farin abun da ta gani da aka tsire da allurai tayi saurin ri’kewa da hannunta , Daidai lokacin da Little da su prince suka yo kanta , Shima His excellency yana ‘ko’karin mi’kewa Sarawan da kansa yayi masa da azabar ‘karfine yasa ya dafe kan yana ambatan “ INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN” hannayen sa guda biyu duka dafe da kansa. IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____ 13 Da sauri uncle dake gefen sa ya zaunar dashi har lokacin hannun sa dafe da kansa babu abunda yake iya nanatawa sai “Innalillahi wa ‘inna ilaihi raji’un”. Abla da ke du’ke a ‘kasa Prince da Little suka temaka mata ta mi’ke sai faman taune bakinta take da ‘karfin gaske ga fuskarta da take faman yin gumi ta ko inq , gabaki d’ayansu kallan His excellency sukai ganin yadda yake dafe kansa da yake mugun sara masa , Little da Prince da Sauri suka ‘karaso Inda yake , Abla kuwa mamaki da tsoro ne ya kamata ga hannunta da take ji kamar ana kona mata shi da garwashi babu abunda zuciya da gangar jikinta yake anbato sai sunan Allah . Kallan su Prince Uncle yayi da Sauri ganin yadda lokaci d’aya suka tayar da hankulansu “ ku kwantar da hankalin ku , okay ? Babu abunda zai same sa “, Da sauri Little ya furta “ But uncle me ya same sa? “ His excellency najin muryar Little ya d’ago da face d’insa cikin sauri , wani irin lallausan murmushine ya su’buce masa duk da har yanzu hannun sa d’aya na dafe da kansa, da hannu yayi musu alamar su zo , babu musu kuwa gabaki d’aya suka taho Wajan sa “ karku damu, ba wani abun bane, Hutu Kawai nake bu’kata okay ? It’s just a minor thing ,okay ?”cike da d’an damuwa Little ya furta “Every time friend kana aiki , just for today ka huta mana , atleast karka fita yau , kayi zaman ka a gida kayi bacci”, da murmushi akan face d’in His Excellency ya furta “ Wannan ne abunda friend yake so ? “ shima kansa little yayi knodding kafun ya furta “ yes.”hannun Little ya kama yana mi’kewa tsaye duk da yadda yake jin kansa na sara masa hakan be hana ya danne ba “ it’s okay tunda Hakane , let’s friend accompany me okay ?” Cikin gamsuwa prince ya furta Okay shima “ kafun ya koma d’aya side d’in His Excellency suka nufi wani d’an corridor . Tunda Suka bar wajan Uncle Adam da Uncle suke sakin murmushi , cikin jin dad’i Uncle Adam ya furta “ Allah ya hana kawunan su, Allah yasa komai ya zo cikin sau’ki “ Amin uncle yace shima har lokacin murmushin fuskarsa be d’auke ba , cike da girmamawa Abla ta juya zata ta’ba kayan flower base d’in da suka fashe uncle yayi saurin dakatar da ita “ No! No ! Daughter , karki damu za’a zo a kwashe ba sai kin wahalar da kanki ba , Allah yayi Albarka daughter “, d’an ‘karamun murmushi Abla ta saki cikin ‘kasan zuciyarta kuma ta amsa sa “ Amin”, komai cikin ‘karfin hali take yinsa , tana sakkowa ‘kasa Abla ta runtse idanuwanta sabida yadda suke mugun yi mata zafi, kallan hannun da ta ri’ke layar tayi gabaki d’aya yayi ja hannunta har ya fara kunbura kamar wacce tayi taruwar jini a hannu, ita kad’ai sai faman taushe lips  d’inta take sabida ‘karin zafin da take ji fiye da na d’azu , cikin sauri ta bar falourn ta fito daga cikin part d’in. A waje ta tarar da Jenny bata tsaya yi mata magana ba tayi gaba itama jenny tabi bayanta , duk yadda taso tayi magana da Abla sai ha’kura tayi ganin lokaci d’aya kamar mood d’inta ya canza zuwa na mara lapiya . Amma duk da hakan bata ce mata komai ba a tunaninta aikin da sukayi ne yasa ta gaji da wannan Tuna’nın ta kawar da komai na ranta. Abla na shiga part d’inta bata tsaya ‘bata lokaci ba ta wuce bedroom d’inta da Sauri sai da ta tabbatar ta saka key a jikin ‘kofar kafun ta bud’e hannunta da yayi ja sosai , layar hannunta ta kalla me cike da allura , bakinta d’auke da addua ta soma war ware layar, tanayi tana zare alluran da ta gani ga hawaye d’aya na bin d’aya a kan fuskarta sabida tsananin azaba da hannun yake mata, sai da ta warware komai cikin sa wani d’an bakin abune da aka ‘kulle da wani siririn gashi da ya d’an yanke ta kad’an a hannu, da ‘karfi ta furta “ Wayyo Allah na “ cikin sauri kuma tayi saurin toshe bakinta gudun kar suji ihun da tayi , jikinta har rawa yake Sabida yadda take jin wani irin azaba a hannun ta da ko kusa bazaka ta’ba cewa ta yanke ba , musamman yadda ko d’igon jini babu a jiki. Abla kamar wata yar ‘kwaya haka ta soma tafiya kamar me shirin fad’uwa ga abun layar da haryanxu yake hannunta , gabaki d’aya tunanin yadda zata ‘konasu take, babu abunda yazo ranta sai a shaye , cikin magana kamar wata bigaggiya ta soma ambatan “ A shana,a ina zan samu a shana?” Ganin bata samu ashanar da take nema ba ta fito daga cikin d’akin nata hankali a tashe , direct kitchen ta nufa , dad’in da taji jenny bata cikin kitchen d’in , sai da ta sawa kitchen d’in lock kafun ta soma duban ashana, ko ina ta duba bata ganta ba shiyasa tayi tunanin kunna gas, tana shirin kunna wa sai idanuwanta suka hango mata kwalin a shana, har ajiyar zuciya Abla sai datayi bata damu da yadda ta ‘bata wajan da kwalin ashana ba haka ta farka guda d’aya , bakinta d’auke da Bismillah ta cin nawa abubuwan layar wuta , babu ‘karar da yake sai “ Tas! Tas! Tas!” Kamar Wanda ake fasa abu me ‘Kara, yadda yake ‘kamar saida ya bawa Abla tsoro cikin Sauri ta toshe kunnuwanta da hannu d’aya , d’ayan hannunta kuma da yayi ja yana rungume da a jikinta.  Babu abunda bakinta yake iya furtawa sai “ La haula wala ‘kuwata illa billahil Azeem, La haula wala ‘kuwata illa billahil azeem “ tana yi tana kukan, wani irin ‘karar tas da abunda ta ‘kona yayi sai da kanta ya bugu da ‘karfi a jikin bango a Daidai lokacin da ta sunkuyar da kanta tana shafa kanta , a Daidai lokacin wani irin haya’ki ya soma tashi , wutar da ta kunna ya mutu sai ba’kin hayakin da ya koma , bakin Abla d’auke da “ La ‘ilaha illah anta subhanaka inni kuntun minaz zalimin” tayi ‘ko’karin d’ago kanta , abun mamakin cikin yan seconds d’in da basu kai a ‘kirgasu ba ba’kin haya’kin nan ya ‘bace gabaki d’aya . Mamaki ne ya kamata Abla lokacin da ta d’ago da fuskarta taga ba komai a wajan da ta ‘kona layar , ko ‘yar toka babu sai d’an duhu da Wajan yayi na ‘konewar abu.  Mai da kallanta Abla tayi kan hannunta da ya soma kunbura ga zafi zafin da yake mata kamar tayi hauka, cikin Sauri ta fito daga kitchen d’in tana ‘ko’karin yin tuntu’be , direct d’akinsa ta nufa ko sallama batayi ba ta fad’a cikin d’akın, duk da babu wani haske sosai a cikin d’akin hakan be hana tashiga ba hannunta me ciwan ta d’ora akanta kamar me shirin saka ido, direct kan gadon sa Abla ta nufa hawaye duk ya soma ‘bata mata fuska, bata tsaya tashin saba ta d’ora kanta a gefen sa tana shesh she’kar kuka ‘kasa ‘kasa , yadda take kukan haka sautin sa yake shiga cikin Dodon kunnan da , a hankali ya soma ware idanuwansa , kafun ya bud’esu gabaki d’aya zuwa saitin da yake jiyo kukan nata . Da hannu d’aya Big Boss ya janyota cikinsa, a hankali ya soma tapping bayanta alamar lallashi, cikin voice d’insa da bata fita sosai ya furta “ Bana san kuka. Me akai miki?”, a maimakon ta amsa masa sai hannunta da ya soma kunbura ta mi’ka masa , cikin shash she’kar kuka ta furta “ Ni kayi mun addua zafi yake mun sosai “, kallan hannunta Big Boss yayi sosai kafun ya mayar dashi kan face d’inta ganin yadda take had’a zufa ga hawaye da ya ‘bata mata fuskarta . Be ce mata komai ba ya kama hannun yana ‘kara binsa da kallo , a hankali ya dunga mata adduar yana matsawa a hankali yadda bazata ji zafi ba sosai , idanuwanta a kulle suke amma duk da hakan idan ka kuka sosai zaka ga yadda hawaye yake gangaro mata ta gefe gefen fuskarta. Sosai yake mata adduar, hannunsa na ri’ke da nata , ga matsawar da yake mata shiga a hankali . Cikin iko da ‘kudura ta Allah zafin da hannunta yake ya dena gabaki d’aya , yadda hannun ya kumbura sai faman bajewa yake , hatta taruwan jini da hannun yayi gabaki d’aya sai ya washe kamar bai yi ba . Ya dad’e yana adduar idanuwansa gabaki d’aya yana kan hannunta. Kusan mintuna 10 a tsakani ya furta “ Baby Doll?”, yadda yayi maganar kamar me rad’a amma shirin da yajine yasa ya ta’ba kafad’anta , nan ma still shiru yaji sai ajiyar zuciyar da take sauke wa kad’an kad’an alamar bacci ya d’auketa.  A hankali ya kwantar da ita a gefensa yana mi’kewa zaune , kallan yadda face d’inta ya soma ja yayi Sabida kukan da tayi sai kuma hannunta da har yanzu yake cikin nasa , d’an d’aga hannun yayi kad’an yayi pecking, kafun ya ajje a hankali yana ‘kara lullu’beta da duvet d’in sa . Kusan almost 2 minutes yana zaune a wajan kafun ya mi’ke gabaki d’aya ya nufi dressing room d’insa. FLASH BACK ‘Karfe 7:25am na safiyar yau Harry ce ta Fito daga part d’insu cikin shigar ‘kananan kaya da sukayi mugun kama jikinta , ga wani ba’kin belt da ta saka a ‘kugunta ,ko tunanin saka doguwar riga batayi ba ta fito a hakan ga uban attachment d’in da yake kanta har gadan bayanta. Tana tafiya tana shan ‘kamshi bayan uban make makeup d’in da tayi , kai tsaye part d’in Abla ta nufa hankali kwance , idanuwanta bajau da ba’kin kwallin da Hajiya falmata ta ‘ba , burinta kawai tayi ido biyu da Big Boss shiyasa ta kasa ha’kura gari ya waye . Tana cikin tafiyar ta cikin yanga saura kad’an ta ‘kasa part d’in Big Boss ,cikin yan garta kamar wacce aka je ta juya sukayi ido biyu da abunda ya sa lokaci d’aya wani irin guduwa ya ‘kwace mata , babu abunda kake ji sai “ bot! bot!bot “ d’in Harry , cikin tsananin tashin hankali take wata idanuwanta sabida ganin simba da tayi yana bunta da kallo , ko ‘kwa’k’kwaran motsi ta kasa sai kukanta da take ‘ko’karin had’iyewa amma ta kasa sai da ta sake sa , hankali a tashe ta furta “ Dan girman Allah kayi hakuri , ni wallahi bansan da kai ba a cikin gidan nan da wallahi bazan fito ba , kayi wa Allah da annabi kayi hakuri dan Allah ba danni ba , “ ta ‘karasa zata fashe da kuka , amma gurnanin da Simba yayi ne yasa tayi saurin toshe bakinta sai hawayen tashin hankalin da yake sakkota, a hankali simba ya soma biyota, itama cike da fargaba take ‘ko’karin ja baya, amma Sabida takalmin ‘kafarta me shegen tsini da tasaka ya fad’ar da ita , ganta ya bugu da kas sai jin sautin “ kummm “ da ya ke tashi, Attachment d’in kanta tuni yayi gefe shima , sai ba’kin kanta da har yanzu gashi bai soma fitowa ba , kara matsowa simba yayi inda take yana faman motsi da hancin sa, yadda Harry ta kasa motsawa haka idanuwanta gabaki d’aya suke kansa gudun karya cinyeta gabaki d’aya ta rikice addua take Allah yasa mafarki take ta farka cikin zuciyar ta .  Simba kuwa gashin jikinsa ya soma karkad’awa da ya ‘kara rikita harry bata san lokacin da wani irin tuşa ne ‘karar gaske ta ‘kwace mata ba , wani irin kururuwa  simba yayi da ya ‘kara firgita yan sandan gidan , banda sojojin Big Boss da suke aikinsu hankali a kwance . Harry ya soma zagaye wa kamar Wanda ya samu nama, ita kuwa gabaki d’aya babu abunda take sai shash she’kar kuka dan kukan ma ya ‘ki fito mata sai zare idanuwana da take ,sau biyu yana zagayeta kafun saka hancin sa Daidai sanqwal d’inta yana shin shinawa, gefe d’aya kuma hannun sa guda d’aya da ya d’ora a gadan bayanta. Ragowar futsarin da take ri’kewa Kawai ta saki dan gabaki d’aya tayi suman kwance sai idanuwanta da suke iftawa .     ‘Dan ‘karamin fitan da akai masa ne yasa yayi saurin d’auke hannunsa yana juyawa , Big Boss ne tsaye a wajan hannunsa cikin aljihu, Simba na ganin sa ya tawo wajan sa cikin Sauri yana zagaye sa . Ganin yadda yabar wajan ne ya bawa Harry damar mi’kewa da ‘kyar tana waige waigen hanyar da zatabi, ga jikin wandan ta da ya ‘baci sosai har inda ta kwanta , zata saka gudu Big Boss ya daka mata tsawa cikin sauri Victor ya jefa mata wani abu white yana nuna mata Inda ta’bata, Big Boss kuwa kan Simba ya ta’ba kad’an kafun ya wuce part d’insu, Harry kuma ta tsugunna tana faman san göğe inda ta ‘bata ga Victor da ke tsaye kanta , Simba kuma ya kwanta daga bayan Victor, tanayi tana göğe hawayen dasuka sakko mata . saida ta göğe wajan sosai sannan Victor ya nuna mata hanyar “ go alone with it , “ sa Sauri Harry ta girgixa kanta ta tashi a guje zata gudu shima simba kamar Wanda aka saka yabi bayanta a guje , yana gudu tana gudu Harry babu abunda take sai neman a gaji amma cikin sojojin babu Wanda ya motsa balantana tayi tunanin samun a gaji.     Wannan ne dalilin da yasa gabaki d’aya Harry bata ‘kara fitowa ba musamman malulun da kanta yayi da bata san kowa ya gani. BACK TO STORY  ‘Karfe 3:10pm Abla ta farka daga baccin da ya d’auke ta , mamakine ya kamata sosai ganin ta kwance tana bacci , d’ayan side d’in ta takalla ganin baya wajan . Cikin Sauri ta kalli hannayenta ganin wanda ya washe cikin ‘kan’kanin lokaci . “ Su wanene suke san cutar damu? Me yasa mafarkin da nayi ya zama gaskiya ? Laifin me mukai musu ?” Shine abunda Abla take maimaita wa cikin zuciyar ta , ganin tana ‘ko’karin sawa kanta ciwan kai yasa ta ajje gabaki d’aya tunanin komai a gefe . Bata bar d’akin ba sai da ta gyara ko ina na cikin bedroom d’in.     Tana shiga cikin d’akin nata wani saban Tuna’nın ta somayi game da abunda ya faru d’Asu , gabaki d’aya ta rasa wata hanya zata bi, babu abunda yake mata yawa cikin zuciya sai mafarkinta , “ Anya zan iya kuwa ?” Cewar Abla ta fad’a a fili , da Sauri kuma ta furta “ No! No! Bazan iya ba “ ta ‘karasa tana kulle idanuwanta.” Please ki kula mun da yaya na !” Maganar Little da ya fad’a mata a cikin mafarki yana faman kai kawo cikin zuciyarta, gani take kamar abunda take sa’kawa cikin zuciyarta ba mai yiwuwa bane amma duk da hakan bata da wani za’bin idan tana san sanin abunda take ‘ko’karin binciko wa kamar yadda ta gani a cikin mafarkinta .  ‘Dan turo bakinta tayi ganin komai yana ‘ko’karin ca’kud’e mata , Zo’ban ta da ta saka a fridge ta d’auko Allah ya temaketa bai yi sanyi sosai ba har wani kulle ido take lokacin da taji ‘kamshin sa , tray d’in da ta shigo da shi d’azu ta d’auko tare da serving d’in kanta kad’ai , a hankali take cin abincin ta hankali a kwance , sallamar sa da taji ne ta d’an d’ago da kanta tana amsawa a hankali , kasa cigaba da cin abincin tayi sabida idanuwansa da take ji yana yawo a jikinta . Amaimakon ya zauna akan sofa sai shima ya zauna a kan rug tare da tankwashe ‘kafansa kamar yadda tayi , cikin d’an rawar murya ta furt “ Sannu da zuwa .” shiru Big Boss yayi mata batare da ya amsa ba , d’an d’ago da kanta tayi sai karaf ya sauka a cikin nasa, da sauri ta janye nata idan idan tanajin wani iri a jikinta. “ So kike Wifey ta koya miki yadda ake sannu da zuwa ?” Cewar Big Boss , yadda yayi magana mutum zai iya rantsewa ba shi bane , d’an tsuke fuskarta Abla tayi batare da ta tanka masa ba . Cikin d’an jin haushi ta saka hannunta zata d’auki zo’banta ya d’an ri’ke hannun “ kina so na kira miki wifey ta koya miki?” A zuciye Abla ta janye hannunta , cikin ido da ido ta kallesa cikin d’an masifa masifa ta furta “ Ba wifey ko sholy sho ce babu abunda ya dame , ni ina ruwa , wifey , wifey , wifey saura waifilo ma “ gabaki d’aya ta manta Wanda yake gabanta sabida haushin da taji,kwalla har ta soma tarar mata a idanuwa Sabida ta kaici, tana ‘ko’karin mi’kewa yayi saurin Hugging d’inta “ I Love you my Baby Doll”.  IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____ 14 NOT EDITED  Tuna’nın me kike?”cewar Big Boss ganin da alama ta manta da shigowarsa, nan ma shiru Abla tayi masa sabida duniyar Tuna’nın da ta fad’a , finger d’insa d’aya ya sa ya d’an doki goshinta, a firgice Abla ta kallesa , sai kuma tayi saurin kallan jikinta da abincin gabanta ganin har lokacin tana zaune a in da take “  Tunanin me nakeyi haka ? ya Allah “, cewar Abla da gabaki d’aya ta d’an rud’e ganin yadda yake kallanta , hannunta d’aya ya ri’ke cikin nasa kafun ya ‘kara furta “ What’s wrong with you huh? Tunanin me kike ?” Cikin Sauri Abla ta girgiza masa kai “ No babu komai ba tunanin komai nake ba .” ‘Dan tsuke fuska Big Boss yayi kad’an “ what’s on your mind ?” Ya furta yana tsare ta da idanuwansa , ‘kwarewa Abla ta kusan yi cikin Sauri ta d’auki zo’bon gabanta ta sha “ Dagaske babu komai fa “ ta fad’a a sanyaye. “  Zaki rakani wajan wifey anjima ?” Wani irin d’ago da fararan idanuwanta Abla tayi ta d’ora masa sai kuma tayi saurin d’aukewa tana kallan abincin gabanta da gabaki d’aya ya fita a ranta , “ Are you afraid ?” Ya ‘kara furtawa yana binta da narkakkun idanuwansa , tsuke bakinta Abla tayi tana ‘ko’karin tattara abincin gabanta “ Ni ina ruwana da matar ka” tana ‘ko’karin mi’kewa ya ri’ke hannunta guda d’aya “ Are you jealous?” Fusge hannunta Abla tayi cikin jin haushinsa , ko kallan inda yake bata yi ba ta fice daga cikin d‘akın zuwa dining. Tana ajje tray d’in ta dafe kanta “ Ya Allah ! Tuna’nın ne nakeyi haka ?” Yana gama tanbayar kanta taji kamar kalmar na ‘kara shigar mata cikin kunne “ I love you!!!! “, da duka hannayenta Biyu Abla ta toshe kunnuwanta tana furta “ A’uzubillahi minash shaid’anir rajeem”, sai kuma ta d’aga fuskarta cike da jin haushin kalaman sa “ Wifey ! Wifey! Wifey ! Ni ina ruwana da wata wifey d’inka da zaka takura mun , duk lokacin da naga yar iskar yarinyar nan sai na fasa mata baki, Mtsww “ ta ‘karasa tana kuma jan wani tsaki , kamar zatayi shiru sai kuma ta ‘kara maimaita “ wai nice ma zan rakashi wajan ta ? Fine zanga ko wace yar iskace ai ,huh “ ta ‘karasa tana zama akan dinning d’in kitchen d’in batare da ta koma d’akin taba, sai Youghurt d’inta da ta d’auka tana sha. ***** Tunda ta fita daga cikin d’akin yake bin hanyar da ta fita da kallo , shi kad’ai wani irin murmushi me d’au sauti da ya’kawata fuskar sa ya saki ,irin murmushin da Zai ce be san ranar da yayi saba “ She looks more gorgeous when she’s jealous “, ya fad’a wani murmushi me d’au sauti na ‘kara sakko masa, almost 10 minutes yana zaune a cikin d’akin amma babu Abla babu alamar ta. Diamond watched d’in shi ya kalla ganin lokacin sallah ya kusa ya sa ya d’an motsa gefen bakinsa kafun ya bar d’akin gabaki d’aya zuwa nasa .  ABLA  Tana cikin kitchen d’in nan har after 4 , sai data gaji dan kanta tukunna ta koma bedroom d’inta , tana shiga ta tarar da baya ciki,da fararan idanuwanta ta d’an harari inda ya zauna kamar Ance mata yana wajan. Hasken da wayar ta tayi ne yasa ta ‘karasa gaban mirror d’in , tana d’auka taga alamar shigowar message shiyasa tayi Saurin shiga WhatsApp d’inta . Message d’in su Eshaal ne ya soma shigo wa cikin wayar , ga missed called d’in group called data gani, sai data bi gabaki d’aya tayi musu reply tana ‘ko’karin sauka taga message d’insa , kamar zata share sai kuma ta shiga cikin message d’in duk da batayi saving number ba tasan shine “ 8:25pm I will introduce you to my wifey.” Takaici ne ya kama Abla bata san lokacin da ta d’an saki tsaki ba tana kashe datar ta gabaki d’aya “ Wifey? Huhhh”.       ****A ‘bangaran Big Boss lips d’insa ya motsa kamar me shirin yin murmushi amma baiyin ba . Tunda aka fito daga sallar la’asar d’in yake tsaye a Wajan musamman rashin ganin uncle da bai yi ba da su Little . Fitowar  Sauban da Bobo ne yasa ya mayar da Kallansa zuwa wajan su “ Ina su Little ?” Cewar Big Boss, cikin sauri Sauban ya furta “ Don’t mind them suna wajan Diidii…” dakatar Dashi Big Boss yayi yana furta “ shiyasa basu zo sallah ba ?”, Anan kuma shiru Sauban yayi hakan ya ‘kara sa Big Boss ya kallesu shida Bobo , har zai tanka musu sai ya fasa ya juya tare da barin wajan . Kallan Bobo , Sauban yayi “ Har yanzu bazai canza hali ba , ni kaina bansan dalılin da yasa basu fito sallar ba even though Uncle ya fad’a mun sunyi sallah tare , but kasan Big Boss bazai d’auki wannan excuse d’in ba , so just let me hold the matter , anjima zan taho dasu but for now let’s go and check up for him “, d’an hararar sa Bobo yayi “ sai kaje kayi masa bayanı , ni babu ruwana, let’s go…” d’an dukan kafad’ar sa Sauban yayi “ Nima karka damu lokaci d’aya zaka ga na sauya , i will suprise you musamman idan ka bud’e ido kaji ance maka nayi aure and I have …” saurin hanka d’asa Bobo yayi “ kai fa wani lokaci d’an iska ne kai , haka kawai kana so ka ‘batani” da haka suka ‘karasa part d’in Big Boss . Sauban da ya shigo har da lumshe ido “ Bobo nifa wallahi ‘kamshin abinci nake ji , it seems like akwai delicious food here amma shine d’an black stomach d’in nan bazai fad’a mana ba “, ka fara samun ciwan kai fa “ cewar Bobo lokacin da suka zauna akan kujera dan ko samun Big Boss basuyi ba a falourn , Jenny ce ta fito cikin sauri ganin su Bobo “ Sir do you need something ?” Kansa Bobo ya girgixa mata “ No you can go “ okay Kawai jenny tace masa ta juya , shikuma Sauban ya mi’ke zai nufi d’akın Big Boss idanuwansa suka sauka akan warmers d’in dinning “ Hancina ba haka kawai yake ba , I know definitely, naji ‘kamshin Aroma “ ya fad’a yana ‘karasawa Wajan dinning d’in , shima Bobo biyo sa dinning yayi lokacin da idanuwansa ya sauka akan Efo Riro d’in Abla “No wonder ! Dole guy d’in nan ya sake murmurewa, bazai sa’bu ba , bari Mami tazo daman gobe jirginsu  zai shigo Nigeria , her complain every day shine banyi aure ba , gashi Besty ya yau dare ni yayi aure , but Bobo baka fad’amun taya akai ya aure taba ?” ‘Yar ‘karamar dariya Bobo yayi yana nunawa sauban bayansa kad’an “ gashi nan a bayan ka ai you can asked him by your self “, cikin sauri Sauban ya jiyo ganin Big boss a tsaye yana binsu da wani irin kallo “ waya baku izinin ta’ba abincin wajan ?” Zaro masa ido Sauban yayi “ Besty abincin ma dan wula’kanci sai anbamu izini tukunna ? Toh shikenan don’t worry Gobe Mamy zata zo ai, tunda saura kwana uku ayi taron family” ‘karamun tsaki Big boss yaja yana tsuke face d’insa , da hannu d’aya ya nuna wa sauban hanyar fita “ idan kazo nan for the so called your family issue you can go back “, Dude why please.. ?” Ran Big Boss har ya soma ‘baci fahimtar hakan yasa Bobo yayi Saurin furta “ please ku bari , let’s just eat , yau ne zamu ci abincin amarya , am hungry please idan ba so kuke na zauna da yunwa ba .” Da hannu Sauban ya nuna wa Big Boss kujera alamar ya zauna , sharesa Big Boss yayi ya nufi kan d’aya daga cikin 1 sitter ya zauna “ Sauban kaima fa har yanxu bazaka canza hali ba , burinka kullum ka takura masa duk lokacin da ka kular dashi inaji zaku motsa jini ne a tsakanin ku “ shima Sauban d’an ’karamin dariya yayi “ Don’t mind mutum kullum cikin d’aura fuska? Bari ma kaga abunda zanyi “ ya ‘karasa yana serving d’insa a cikin plate ,” Me zakayi ?” Cewar Bobo, da hannu Sauban ya nuna masa Big Boss dake kallan wayar sa da alama akwai aikin da yake yi, yana zuwa wajan sa ya fuske phone d’in tare da ajje sa a gefe , a zuciye Big Boss ya d’ago yana Kallansa kafin ya mi’ka masa hannun sa d’aya “ My phone ?” After the food please “ ‘ko’karin mi’kewa Big Boss yayi Sauban yayi saurin mi’ka masa wayar “ am not ready for any fight today , but kashirya kaima gobe Mamy zata zo nan itama and kasan halinta , tana shigowa kai zata fara nema Sabida wahalar da ita da kayi , inda so samune ma ta aske maka gashin kanka ta tass , cikin zafin nama Big Boss ya kai masa naushi, Allah ne kad’ai ya temaki Sauban yayi saurin ja baya  zuwa kan kujera “ mugu kawai “ dariya Bobo da ya dawo falourn Shima yayi “ Sauban you will never change wallahi, ka barmu muci abincin nan lapiya tun kafin yayi zuciya ya koremu “, sharesu Big Boss yayi yana ‘kara maida hankalinsa kan wayar hannunsa batare da ya kuma tanka musu ba .  HARRY Tunda ta koma part d’insu Hajiya falmata ta kasa samun kanta, ita kad’ai sai ihu da kururuwa take akan ta shiga uku talalace , tun kashin data cire daga jikinta take zaune a ‘kasa tare da wani zunbulelan hijabin da ta manta when last ta saka shi, da taji motsi kad’an zata firgita , tun Hajiya falmata tana rarrashinta har ta soma d’ura mata zagi itama “ Dan ubanki bazaki fad’amun abunda ya faru ba ? Kun had’a ido Dashi ? Me ya faru ? Ya tanbayeki nawa kike bu’kata ? Sai miki magana nake dan ubanki amma gabaki d’aya kin shareni ? “ Hannu Harry ta d’ora akai zata ‘kwalla ‘kara Hajiya falmata tayi saurin toshe mata bakinta “ Me kike shirin yi haka ? Baki da hankali ne ? Ko so kike ki tona mana aşırı ? Tun d’azu kike zaune anan babu abunda kike d’urawa kanki sai kwalaben magunguna so kike ubanki ya dawo ya san kina shan kayan maye ? Kinsan ko ni bazai ‘kyale ba ko? Wallahi idan baki fad’amun abunda yake faruwa ba Zan sa’ba miki yanxu in yaso kije kiyi duk abunda zakiyi . Fashewa da kuma Harry tayi “ Momy shikenan na kad’e har ganye na , bala’i Biyu a lokaci d’aya ina zan saka kai na ?” Dafe ‘kirji Hajiya falmata tayi tana ‘kara Kallan Harry “ kiyi mun bayanin yadda zan fahimta , mai ya faru ? Tun bayan fitar ki d’azu kika dawo a burkice nayi mi fad’a mun abunda yake faruwa kin kulle ‘kofa “ majinar fuskar Harry ta göğe , gabaki d’aya fuskarta ta ‘bacı da foundation musamman yadda take göğe fuskar lokaci zuwa lokaci shi ya ‘kara ‘bata fuskar sosai ga kanta da haryanxu babu gashin da ya soma fitowa , daka gefen fuskarta kana iya hango malulun da tayi lokacin da Simba ya biyota . Ajiyar zuciya ta sauke da ‘karfi “ Momy so suke su kwashe komai daga wajan mu Wallahi, ki duba yadda na saka kwalli saura ‘kiris na ‘kara sashen su , Kawai na had’u da wani d’an iskan zaki da bansan daga ina yake ba , idona idonsa yanzu shikenan momy zaki ne saurayi na ? Wallahi bazai sa’buba nasan duk waccen shegiyar ce ha rad’a wannan makircin “ dafe ‘kirjinta Hajiya falmata tayi da ‘karfi tana zazzare idanuwanta “ zaki fa kika ce ? Akwai bala’I , yanzu ya zanyi a hakiya Talatu? Kinsan uban ma’kudan kud’in da na kashe akan kwallin mallakan nan ? Uban me yasa da kika gansa baki kulle idanuwanki ba ?” Kallan ta harry tayi tana zabga mata harara “ Momy da yake bake bace a Wajan ai dole kice haka , naga mutuwa a gabana shine zan tsaya ? Nidai duk yadda zakiyi wallahi kiyi dan akwai sake , ga shegiyar zuby da ba bawa ma’kudan kud’ad’e na Sabida kayan da zan siya hara yanxu banga canji ba , Tashin hankali na momy yadda naga Nono na guda d’aya da yake girma ga …” bata ‘karasa ba Sabida sautin “ But! but!but “ d’in tusa da tayi, cikin Sauri ta shige ban d’akı, ita kuma Hajiya falmata ta ja tsaki cike da neman hanyar da zata samu kud’i aikin nan Dan tasan ko me zai faru saidai ta bawa Abla umarnin ta dunga tura mata kud’i ko tanaso ko bata so. Harry sai da tayi kusan mıntuna 10 a band’aki kafun ta fito tana sakin ajiyar zuciya “ wallahi zuby sai kinci kut****mar uban’ki shegiya tsinanniya daga shan abu sai uku tun safe sai zawo nake?” Bata ‘karasa bala’in nata ba tayi saurin komawa ban d’aki Sabida wani saban kashin da ta kuma ji.      *****Hajiya falmata kuwa tana shigowa falour ta tarar da uncle Adam shima ya dawo duk da face d’inta babu fara’a sosai haka ta shanye komai cikin bariki da saka murmushi akan fuskarta , shima murmushin ya sakar mata yana zama “ uwar gıda sarautar mata “ wani irin murmushi Hajiya falmata tayi tana fari da ido “ kuma amarya ba ? Kwallin ‘kwall matar Adam “ girgiza kansa Uncle Adam yayi “ bazaki canza hali ba haryanxu ? Har agaban ‘ya’yanki bakya kunyar kiran sunana duk yadda kike so wai Yaushe zakiyi hankali?”d’an tsaki Hajiya falmata tayi “ mitar ka tayi yawa , kai komai sai kayi complain akai haba nifa banasan iriin wannan abun” d’an murmushi Uncel Adam yayi “ Toh maida wu’kar mana ai ba abun fad’a bane Hajiya Falmata na , yanzu wanka nakeso na fara tukunna kafin na zo miki da maganar da nake san yi . Cikin sauri Hajiya falmata ta tari nunfashin sa “ ah ah kasan banasan iriin haka , kawai ka fad’amun tun yanxu kafun kashiga wankan naka zai fi maka sau’ki ma,” koma da gaggawa Wallhi ki bari na fara wanka mana ?” Itama Hajiy falmata mi’kewa tsaye tayi “ babu Inda zakaje fa sai ka fara fad’amin”,d’an Jim kad’an uncle Adam yayi kafun ya furta “ Daga yau bakece Chief  leader d’in gidan nan ba Sabida His Excellency ya mi’kawa wannan mu’kamun zuwa Sirikarsa “ da Haka ya bar falourn yana mamakin reaction d’in face d’inta . Yana barin falourn Hajiya falmata ta same ‘kasa , ‘kafafuwanta gabaki d’aya ta ware su a ‘kasa ko motsi ta kasa shock ne ya kamata dan ko idanuwanta bata ‘kiftasu.  *******A part d’insu Hajiya Sa’adatu gabaki d’aya ko wannan su yana cikin tashin hankali babu abunda yake musu yawo a cikin zuciya sai mu’kamun Abla , cikin ba’kin ciki Hajiya sa’adatu take furta “ Me his Excellency yake nufi da mu’kamun da ya bawa waccen shegiyar ? Me hakan ke nufi ? Nan gaba komai namu za’a kwace kenan ko kuma me ? Gaskiya da sake hakan ba me yiwuwa bane Anya bata lashe su ba kuwa ? Wallahi bazan ta’ba bari hakan ya faru ba dole na d’au mataki yau yau d’in nan ba sai gobe ba, wata number da tayi saving da ‘kaura tayi dialing kafun ta wuce bedroom din ta.  ✨✨✨✨✨✨✨ 6:20pm Abla ce zaune kan sallaya , tun bayan idar da sallan da tayi bata tashi ba sai yanzu . Direct gaban mudubinta ta koma Sabida gashin kanta da ta ke san gyarawa , sai da ta tabbatar ta busar dashi da hand dryer tukunna ta soma gyarashi a hankali Sabida uban cikowar da yake dashi da ‘kyar take iya tajewa , dad’inta d’aya ma kwana biyu gashin kanta ya ‘kara laushi shiyasa baya mata wahalar da yake mata kamar da. Sai data d’auki almost 30 minutes tana gyaran gashin kanta sabida mugun cikowar da yake dashi, yana gamawa phone d’inta ta janyo Daidai lokacin da Fanan tayi musu group call,Abla na d’aga wa gabaki d’aya suka rufeta da fad’a babu abunda take sai faman dariya , a ‘kufule Fanan fa furta “ Allah Abla baki da mutunci duk lokacin da zamuyi waya sai dai Mudunga ganin ki update , ko message muka bar miki sai dai mu dawo mu tarar da reply wallahi ki canza halinki, ai na kusa zuwa nigeria wallahi duk Inda kika shiga ma sai nasaka BiiBii ya nemoki, had’uwata dake bazai yi kyau ba dan sai na ‘kwa’kwule wannan idanuwan naki masu kama da farin tattabara “, dariya suka kyal’kyale cikin tsokana Abla ta furta “ Shikenan tunda bakuyi murna da zuwana bari na dauka “ hararar ta Baby tayi “ da kin ganni a mafarkin ki kuwa yau “ cikin Sauri Abla ta furta “ Nikam ina Eshaal ne ? Ko bakwa tare ?” Dariya Baby da Fanan sukai lokaci d’aya “ Ni dai babu ruwana idan tazo sai ta fad’a miki da bakinta ko kuma ga Baby nan kınsan duk neman rigima baya mata wahala “ cikin Sauri Baby ta furta “ Wallahi babu ruwana , Eshaal ta koyi masifa yanzu, ah too gwanda kije ki tanbayeta da kanki ai kunfi kusa “ ‘karamin kwafa Abla tayi “ idan tayi wari ai zanji “ zuwan Eshaal Kenan ta furta “ baza ma tayi wari ba balantana kiji, nifa naga kin murmure , Anya ?” Hararar ta Abla tayi kafin ta furta “ Anya fresh d’innan da kike babu komai a cikin Kodai kin..” da sauri Abla ta kashe kiran tana furta “ Yar iska kawai “.  Kallan time Abla tayi ganin 7 ta wuce d’an ta d’an ja ‘karamun tsaki har zata kwanta sai kuma ta Tuna da kwalbar da M.Sarah ta kawo mata , cikin Sauri ta d’auko ta dukda bata cireta daga cikin ledar ba , sunan kwalbar ta d’auka tare da mayar da ita inda ta d’auka , babu abunda ya fad’o mata cikin ranta , duk iya Tuna’nın da take sanyi ta kasa yau sabida yadda take jin kanta a cinkushe sosai , tsaki Abla taja tana ajje wayar cikin jin haushi .    7:45pm Abla tashiga dressing room d’inta , tunanin kayan da zata sa ta soma , cikin sauri ta furta “ Babu abunda zan sa Menene ma had’i na dasu” ta ‘karasa tana kwa’be fuska tare da fitowa daga cikin dressing room d’in, tana zama kan gado jenny ta shigo cikin d’akin bayan knocking d’in da ta dad’e tanayi hannunta d’auke da wani designer box me shegen kyau ,” Madam it’s for you! “ kar’ba tayi tana bin box d’in da kallo har Jenny ta futa , cikin sauri ta bud’e box d’in wani irin farin gown ne a ciki duk da ba’a warwaresa ba zakaga yadda storn d’insa yake faman shinning da walwali, da sauri Abla ta d’aga gown d’in ita kanta ba ‘karamin kyau rigar tayi mata ba , cıkin sauri kuma ta ajjeta tana jan tsaki “ yanzu akan wata banza zan saka wannan rigar ? Babu Inda zani ma ,” ta ‘karasa tana türe jakar, vibrating d’in da wayar ta tayi ne yasa ta d’an kalleta kad’an , babu suna a jiki har zata ‘ki d’auka sai kuma ta saka a kunnenta bakinta d’auke da sallama , wani irin shirune ya karad’e kunnuwan su babu Wanda ya kuma magana a cikin su , “ Assalamu Alaikum ?” Abla ta kuma fad’a ganin babu alamar za’a amsa mata ta kashe kiran , tun kafun ta ajje wayan aka sake kiran ta , yanxu cikin d’an jin haushi ta d’aga kiran zatayi magana taji saukar muryarsa cikin dogon kunnanta “ ki saka kayan, zamu tafi in not less than 10 minutes if not zan zo na shirya ki da kai na “ Abla zata ce masa ta fasa zuwa yayi hanging call d’in. Kallan time Abla tayi kafun ta ‘kara kallan rigar duk da yadda tayi mata kyau bata jin zata iya sata “ ko nazo na sa miki da kaina “ shine abunda ya dawo cikin kunnanta , cikin sauri ta mi’ke tsaye tana d’aukar rigar zuwa dressing room d’inta .  After like 5 minutes Abla ta bud’e d’akin dressing room d’in , tun kafun ta fito farar gown d’inta ce ta fara fitowa sai faman walwali take d’auka , a gaban mudubi ta tsaya tana ‘karewa kanta kallo, iya kyau da had’uwa Abla ta wuce a fasalta kyaunta haka dukda ba wani abun ta saka a fuskarta ba ,sosai shape d’inta ya fito cikin farar fatar skin d’inta , kallan fuskarta Abla tayi sannan ta mayar da kallanta kan kayan jikinta , a ‘karamar kujerar mirror din ta zauna tana gyara fuskarta , mintina goma basu cika ba Abla gyara fuskarta sosai fiye da Tuna’nın me Tuna’nı Abla tayi kyau sosai da sosai , sai da ta fara tufke dogon gashin ta sannan ta d’aura wani head red colour da yayi mata Kyau sosia , tana duba cikin box d’in ta d’auki medium box da tagani, tana budewa wani irin walwali ne ya soma cika mata idanuwanta , wani set of diamond ne a ciki siriri masu matu’kar d’aukan idanuwa haka ta saka su, Knocking d’in ‘kofar da akai ne yasa Abla tayi saurin jiyowa , tsayawa kallanta Jenny tayi cike da mamaki “ Madam kece ?” Cewar jenny duk da tana tantana , yar dariya Abla tayi mata “ Na canza miki ne ?” Sosai ma Kuwa madam kamar ba Keba , yanxu kam murmushi kawai Abla tayi batare da tace komai ba , “ Mah Big Boss ne yace na taho dake yanzu “ , kanta Abla ta jinjina bayan ta d’auki wayanta , “ Kiran ma shi bazai iya ba saidai yasa wani yayi hmm, zanga koma wacce ai “ Abla ta fad’a cikin zuciyar ta , suna fitowa ta tarar da ba kowa a cikin falourn, ganin Jenny tana nufar wata hanya Abla ta furta “ ina kuma zamu ? Na d’auka fita zamuyi ?” Yes mah but yana sama yana jiran ki , zan kaiki wajan ne “ Oaky “ cewar Abla tana bin bayan jenny , wani elevator suka hau da ita kanta Abla bata san dashi ba acikin part d’in , a na hawa na ‘karshe suka hau jenny sai da ta Kai ta wani kofa kafun ta furta “ Mah gashinan hanyar da zaki shiga “ kanta Abla ta Jinjina batare da tace komai ba sai bin ko ina da take da kallo cike da mamaki, kallan ‘kofar tayi haka kawai taji zuciyarta na bugawa da Sauri Sauri , a hankali ta soma takawa kamar mara laka a jikinta , hannu ta saka ta murd’a handle d’in ’kofar, tana saka ‘kafafuwanta a cikin wajan wasu irin pink flowers suka watso mata a jiki, har saida ta tsorata, cikin Sauri ta d’ago da fuskarta tana bin flowers din da kallo har lokacin basu dai na zubowa ba , wani irin farinciki ne taji ya kamata sosai musamman yadda taga flowers d’in suna ta zuba , a hankali ta soma bin ko ina da kallo da fad’in tsarin wajan ‘bata bakine , ta ko ina Wajan ya had’u, light d’in wajan ya d’auke Abla zata saka ihu wasu kaloli masu matukar kayatar wa suka kawata wajan, Abla batasan lokacin da ta furta “ Woow” tana bin komai da kallo wani irin farin ciki na kamata , wasu matane suka shigo wajen sanye da kayan aiki, da hannu suka nuna wa Abla wajan zama , gabaki d’aya mamaki ne ya kama tana jiran taga ta inda zasu fito, Abla tana zama suka gyara mata wajan d’aya daga cikinsu tayi serving d’inta , Abla gabaki d’aya ta tsargu, lokaci d’aya light din ya canza zuwa wani kalan daban, su kuma suka fita , Wani flowers din ne suka kara watsowa a inda yake musamman kofar da taga an bud’e , Sanye yake cikin wasu suit farare da sukayi matu’kar yi masa kyau, gyaran gashin sa da komai sai da ya canza , yadda yayi kyau da ‘kayatuwa ma ‘bata lokaci ne , cike da mamaki Abla take kallansa, ganin yadda tsananin Kyan sa ya fito sama da ko da Yaushe , a tunaninta zata ga wifey din abayan sa sai taga sa’banin hakan , a hankali yake takowa cikin wajan idanuwansa gabaki d’aya akanta , cikin Sauri Abla ta sunkuyar da kanta ‘kasa , Big Boss na zuwa wajan amaimakon yayi mata magana sai ‘kafarsa d’aya da ya saukar ‘kasa , wani diamond ring ya d’auko me matukar kyau design d’insa ma na daban ne , mamaki ne al’ajabi ne ya kama Abla bata gama shiga cikin rud’u sai muryar Big Boss da ya ratsa mata kunne “ Will You Be My Wife For Ever ?”. IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK WANNAN PAGES DIN NA TEAM ABLA NE BOOK 2           S_____ 15 NOT EDITED  “Will you be my wife for ever?” Kasa motsawa Abla tayi daga tsayen da take sabida yadda taji wani irin shock ya kamata , da ‘kyar take tsaye da ‘kafafuwanta sabida mamakin abunda take gani yanzu, saurin kulle idanuwa ta tayi “ Me yasa nake ‘karayin wannan Tuna’nın ne ? ya Allah in mafarki nake ka farkani “, ita kad’ai sai maganar zuci take dan gani take Tuna’nın d’azu ne yake ‘kara dawo mata . Muryarsa da ta kuma jine yasa tayi Sauri kallansa , cikin Sauri kuma ta sunkuyar da kanta “ Can you spent the rest of your life with me ? Zaki iya rayuwa dani?”ya fad’a a sanyaye yana ‘kara kallanta da narkakkun idanuwansa ,Abla kasa cewa komai tayi sai hannunta da take ta faman matsawa Sabida rawar da suke mata , zuciyar ta sosai yake gudu , wani irin hawaye ne yake sakkowa daga idanuwanta , hawayen da Ita kan ta batasan a Wana matsayi zata saka suba , farin ciki ko akasin haka ? Ya Allah,” d’an tsuke bakinta Abla tayi tana juyar da kanta gefe “‘Yanxun ma abun da zaka ce mata kenan?” ‘Dan ‘karamin murmushi Big Boss ya saki , tare da janyota jikinsa har yanxun kuma bai tashi ba, cikin rad’a ya furta “ My only precious wife is you, taya zanyi tunanin a kwai wata mace a duniya apart from you? My joy , Happiness, Life and everything is you, kafun na had’u dake my life was so empty, can’t you give me a chance? Let’s spend the rest of our lives together..” ya ‘karasa yana hugging d’inta sosai a jikinsa, sautin kukan Abla ne yake tashi a hankali , cikin sanyin murya had’e da shash she’ka Abla ta furta “ zaka rabu dani?” Girgiza kansa Big Boss yayi kad’an shima “ I will always stay by your side and protect you “, d’an shiru Abla tayi kad’an har yanzu bata dena hawayen ba “ ban.. ban san family d’ina b..” hannu Big Boss yasa a bakinsa duk da bazata ganshi ba ya furta “ Shhhhh! Why do you think baki da su ? Fine I will tell Little sai ki masa bayani “, Abla batasan lokacin da ta d’an doki ‘kirjin saba “ kuma kace Wifey d’inka zata…zo?” Yanzu kam murmushi Big Boss yayi me sauti , irin murmushin da bata ta’ba gani a wajan saba “ Eh mana zata zo kinga sai….”, bai ‘karasa Abla tayi ‘ko’karin mi’kewa amma ya hanata hakan “ It’s Okay! You are the only person i can leave with” ya ‘karasa yana d’ago da fuskarta da ta ‘bacı da hawaye, duk yadda ya so ta kallesa ta’ki kallan nasa sai ma ‘kara kasa take da idanuwanta , eye lashes d’inta sosai suka ji’ke sabida hawayen da tayi “ i won’t force you say anything, but stop hurting my feelings ,okay?”, yanzu ma kasa kallansa Abla tayi balantana ta bashi amsa sai mammatsa hannunta da takeyi , girgiza kansa kad’an Big Boss yayi yana mi’kewa tsaye hannun sa cikin nata, diamond ring d’in ya sake fitowa tare da kallan dogayen fararan ‘yan ya tsunta “ Can i?”Abla shiru tayi ta kasa cewa komai , “ it’s okay ! I won’t force you since you don’t like it , let me throw it away”, zai jefar Abla ta mi’ka hannunta a hankali, a maimakon yasa mata sai ya ‘karasa gwiwar ‘kafarsa guda d’aya a ‘Kasa “ Will you always stay by my side?”, hawayen na sakko mata a fuska tayi knodding kanta, girgiza mata kai yayi “ Magana please!will you?” Kulle face d’inta Abla tayi gabaki d’aya kafun ta furta “ Yes.” Tana furtawa Big Boss ya saka mata diamond ring d’in da yayi mugun yiwa hannunta kyau, yana mi’kewa tsaye yayi hugging d’inta “ Thank you wifey, let’s show you something “, ya fad’a yana r’ike hannunta guda d’aya zuwa ‘kofar da ya fito d’azu, suna shiga Abla na ganin duhu zata koma yayi saurin ri’keta “ I’m with you karki tayar da hankalin ki,you’re self,” cikin sauri Abla take girgiza masa kai idanuwanta a runtse , saida suka zo Daidai tsakiyar wazan wani irin haske fitilu ya karad’e ko ina na wajan, oh my god , iya had’uwa wajan ya had’u, yadda tsari dakomai na wajan ya fito sai ya bawa mutum sha’awa , iya kyau da tsari wajan ya had’u sama da hasashen me hasashe,”open your eyes “, Big Boss ya fad’a yana kallanta da wani irin kallo me shau’ki, a hankali Abla ta soma ‘kifta idanuwanta harta bud’e su sosai tana bin inda suka shiga da kallo, “ Wow” shine abunda ya fito daga bakinta , sosai take bin wajan da kallo ta ko Inq sabida kyan da yayi mata , Side d’in hagunta ta juya fuskarta cike da fara’a , abunda ta ganine yayi mugun bata mamaki da shock , cikin Sauri ta jiyo saitin sa , tana kallansa ya kashe mata ido d’aya , cikin Sauri Abla ta d’auke idanuwanta jikin Wall d’in. Hotunan ta gane gabaki d’aya a Wajan tun daga zuwanta America har zuwa yanxu da batasan yadda akayi hotan ba , hotunan ba ‘karamun kyau sukai ba musamman Wanda take turo Baby pink lips d’inta , Abla gabaki d’aya kasa magana tayi sai murmushin da take faman saki , wani irin farin ciki ne take ji tun daga ‘kasan zuciyarta da baki bazai iya furta suba, wani irin shau’kin san mijin tane yake mata yawo tun daga kan gangar jikin ta har zuwa zuciya da kwakwalwarta, wani murmushin ta ‘kara saki tana sunkuyar da kanta ‘kasa , batasan lokacin da Big Boss ya ‘karaso Inda take ba sai hugging d’inta da yayi ta baya , Daidai saitin kunnuwanta ya furta “ Ya miki kyau ?” Yanda yayi mata maganar saida yasa tsikar jikinta ya tashi Sabida wani irin yarrrr da taji, a hankali ya jiyo da face d’inta bai tsaya ‘bata lokaci ba ya had’e lips d’insu waje d’aya , wani irin zaro idanuwa Abla tayi , zuciyarta na bugawa da ‘karfin gaske , tsoro da firgice ne ya kamata , yadda taji zuciyarta na bugawa da Sauri sauri ne yasa tayi ‘ko’karin zame bakinta amma ya ‘ki bata damar hakan sai ma d’aukan ta da yayi gabaki d’aya zuwa cikin bedroom d’in da ya gaji da had’uwa ,Abla babu abunda take sai girgiza masa kai, yana kwantar da ita akan bed tayi saurin mi’kewa zata sauka amma ya ri’ke mata hannun ta d’aya “ Please “ shine abunda bakinsa yayi furtawa gabaki d’aya sai faman lumshe idanuwansa yake , cikin rawar murya cike da tsantsan tsoro Abla take girgiza mas akai da Sauri “ Ah.. ah .. ni tafiya zan…yi “, bata ‘karasa ba ya janyota ta dawo kan gadan , tana yun’kurun tashi ya koma saban ta ba cikin rawar murya Abla take furta “ Me..ne..ne Haka , ni ka d’agani Dan Allah “, hawaye har ya fara sakko mata a fuska , shima kansa Big Boss ya girgiza mata a hankali cikin sha’kewar murya ya furta “ Am sorry please, I can’t “, tana ‘ko’karin yi masa musu ya ‘kara had’e lips d’insu waje d’aya , sosai yake bata wani irin French kiss me tsaya a zuciya , duk yadda Abla ta so kwace bakinta ya’ki bata damar hakan, sosai fuskarta ta cika da tsananin tsoro cikin Sauri sauri saitin zuciyar ta yake sama da ‘kasa , tun yana kissing d’inta har ya soma yawo da hannunsa a cikin jikinta , da iya ‘karfin da yai mata saura Abla ta fusge bakinta , cikin kuka ta furta “ Dan Allah kayi hakuri, na dena maka rashin ki, Allah kayi hakuri”kasa mata magana Big Boss yayi sai hannu d’aya da yasaka ya zame rigar jikinta , Abla na ganin hakan ta ‘kara yun’kurawa zata mi’ke ta ko ina tashin hankali da tsananin tsoro yagama fitowa a fuskarta , sosai ta soma kokawa dashi zata kwace jikinta amma yadda ya mata mugun ri’ko bana wasa ba yasa Abla ta soma kuka, a hankali Big Boss ya mayar da fuskarsa kan breast d’inta , yana ta’bawa Abla ta ‘kara Fashe masa da kuka, cikin lumshewar ido Big Boss ya d’ora lips d’insa a wajan Wani irin abu da Abla taji yana mata yawo a jiki ne yasa cikin sauri take ‘ko’karin ta zame hannun sa , ji take kamar zai cire mata na Shanunta , wani take ji sosai a jikinta tana fusge hannunta ta soma kiciniyar kwace jikinta ,batai nisa ba sabida ro’kon da Big boss yayi mata , sosai ya fita daga cikin hayyacinsa , ko bud’e idanuwansa ba yayi Sabida yadda yake sucking breast d’inta , cikin tsananin tashin hankali Abla ta ban’karo ‘kirjinta Sabida abunda yake ji , sosai Big Boss yake sarrafata ta ko ina, d’an d’ago da face d’insa Big Boss yayi zuwa saitin tata kamar me rad’a ya furta “ allow me to show you how I love you please “, cikin Sauri Abla ta girgiza masa kai “ Ni…ni… banaso”, kulle idanuwansa Big Boss da ‘karfi Sabida yadda yaji mararsa , Abla zata kuma masa magiya ya had’e lips d’insu , a lokacin d’aya yana ‘ko’karin bud’e ’kafarta , duk yadda yaso bud’e kafarta da hannu d’aya Abla ta’ki sakin jikinta saida yasa ‘karfinsa kad’an ya mud’e mata ‘kafafuwanta , cikin sauri ya ‘balle button d’in rigarsa yayi wurgi da su , Wanda jikinsa ma cikin Sauri ya sameshi , Abla na ganin hakan ta saki wani irin gigitaccen ‘kara tana dukansa akan ya sake ta , girgiza mata kai kawai yake cikin fitar hayyaci sai sa ya ‘kara sa mata ‘karfi da zai bud’e ’kafarta ganin yadda jikinta ya soma rawa , a hankali Daidai saikin kunnanta ya soma karanta addua saduwa , a gigice Abla ta soma kokawa da Big Boss ganin abunda yake shirin yi “ please, please ni banaso , ka bari ni kamayar dani , Allah banaso , Dan Allah yaya Big Boss kayi ha’kuri “ gabaki d’aya sai surutunta take amma Big Boss baisan ma tanayi ba Sabida idanuwansa da ya lumshe , yana gama karanto addu’arsa ya shiga Abla da ‘karfin gaske , wani irin azababban ihu Abla ta saki tana duka da yaku shin sa duk alokaci d’aya , “ ka bari zan mutu , Dan Allah Kayi ha’kuri” ita kad’ai take surutun ta da magiyarta , sai faman ro’konsa take ya ‘kyaleta amma ko fahimtar abunda take cewa bayayi Sabida gabaki d’aya Big Boss baya cikin hayyacinsa , lokaci d’aya wani irin ‘karfi ya zo masa , shiyasa ya ‘kara shigar Abla da ‘karfin gaske sama da na farko, Hannun sa dafe da kansa sabida muguwar sara masa da yake ga zafi da mugun zazza’bi da ya rufeshi lokaci d’aya , shiyasa gabaki d’aya bai saurara wa Abla da ta suma ba , hankali da gangan cikin sa gabaki d’aya ya mantar dashi da wanda yake tare , komai cikin zafin nama yake yinsa da ‘karfinsa , kusan 2 hours yana abu d’aya kafun ya soma ajiyar zuciya yana ‘kan’kameta a jikinsa , wasu irin hawaye ne masu zafi suke sakko masa daga kan idanuwansa , sosai hawayen suke sakko masa daga ido shiyasa ya ‘kara ‘kan’kameta a cikin sa , cikin dushashewar murya bakinsa yake furta “ i love you, I love you, i love you so much My Baby, I so much love you , thank you for everything , thank you so much Wifey”.ya ‘karasa yana ‘kara ‘kan’kameta a jikinsa .            Gabaki d’aya jikin Abla a sage yake , yadda yaji nunfashinta ya tsaya ne yayi saurin kallan fuskarta , wani irin harbawa ‘kirjinsa yayi, sosai yakejin wani irin tashin hankali a cikin zuciyar sa , karo na farko da yaji tsoran rashin abu , face d’inta sosai ta kumbura tayi ja ga hawaye da ya bubbushe a kan face d’inta , cikin Sauri yayi ‘ko’karin yun’kura amma sai ya lumshe idanuwansa da mugun ‘karfi Sabida yadda kansa yayi mugun sarawar da bai ta’ba masa ba , ta cikin jikinsa yake ji kamar ana hura ma huta mai zafi a ciki , bakinsa d’auke da sunan Allah ya yun’kura da kyar ya mi’ke hannunsa dafe da kansa ga idanuwansa da lokaci d’aya Suka canza launi , a hankali ya soma bin bed d’in da kallo ganin irin mugun aika aikan da yayi , sosai jini ya ‘bata white bedsheets d’in ga Abla da ko motsi batayi “  Ya Allah mai nayi haka ?” Ya fad’a cikin zuciyarsa , cikin ‘karfin hali da rashin kuzari  ya nufi toilets bai wani jima sosai a ciki ba ya fito d’auke da white towel iya ‘kugunsa , ga gashin kansa da sai faman d’igar ruwa yake , gaban shine yayi mugun faduwa Jinin da yagani sosai a wajan ga Abla da ko motsi batayi, dafe goshin sa yayi yana takowa a hankali zuwa inda take , bai tsaya ‘bata lokaci ba ya d’auketa gabaki d’ayanta zuwa toilet, yana shiga direct jacuzzin da ya çıka da ruwa ya ‘karasa da ita , a hankali ya saka a cikin ruwan, lokaci d’aya Abla ta saki wani irin razananniyar ‘Kara da sai da ya lumshe idanuwansa , azabar zafin da tajine yasa ta far fad’o daga suman da tayi , cikin zabura tayi ‘ko’karin mi’kewa amma ya ‘kara Mayar da ita cikin zuwan da har ya soma canza kala zuwa kalar jini Jini, cikin fitar hayyaci da azabar zafi Abla take furta “ Bana san shi, mugu ne shi, kashe ni yake so yayi, Arwa please kuzo ku taimakeni wallahi baya sona so yake ya kasheni , Wayyo Allah, Yaya little please ka zo katai makeni “, abunda Abla take iya furtawa kenan cikin dushashewar murya , ga idanuwanta da Suke a kulle har lokacin ,” Ya Allah “, Big Boss ya fad’a a hankali ganin yadda take san ture hannunsa daga jikinta duk da rashin ‘kwarin da take ji, hannunsa yasa gabaki d’aya ya cireta daga cikin ruwan ya ‘kara kunna sabo Abla sai faman kuka take yi idanuwanta a kulle gabaki d’aya bata iya motsa jikinta , yana ‘kara saka ta a cikin ruwan suka soma kokawa shida ita saida ya shiga cikin ruwan da kansa ya gasata sosai duk yadda take ro’kan sa da magiyar bata so sai da ya gasata , da kanshi yayi mata wankan ya saka mata babban towel ya suka fito , kamar wata Baby haka ya d’akkota , har lokacin kuma bata daina shash she’kar kuka ba .         Akan sofa ya ajjeta ya shinfid’a mata wani saban bedsheet d’insa , zai ta’bata tayi saurin bege hannunsa ,” Am sorry please “, ya fad’a a hankali , zai ‘kara ta’bata cikin muryar da bata fitowa sosai ta furta “ Banaso nace karka ta’bani,” dafe kansa Big Boss yayi tare da kallo lokacin 3:45am, Abla ta yun’kura zata tashi tayi saurin komawa tana yarfe hannunta Sabida azabar zafi da taji daga ‘kasan ta , zai matso kusa da ita ta kuma furta “ karka matso kusa dani “, am not doing anything, I will just help you please “ yana ‘ko’karin ta ‘bata ta kuma fashewa sa kuka dan duk motsin da tayi sai taji zafi sosai a ‘kasanta , babu yanda ta iya dole ya d’auketa zuwa bed, wani riga mara nauyi ya d’auka ya saka mata ganin ta’ki dena shash she’kar kukan ne yasa ya furta “ Am so sorry Sunshine”. Banza Abla tayi masa har lokacin kuma ta’ki kallan inda yake , yana ta’ba jikinta ta saki ‘kara dan dole yayi saurin d’auke hannunsa ga jikinta da yayi mugun zafi alamar zazza’bi ne ya kamata , yasan yanzu tashi ta ‘kare bazata ta’ba yadda ya ta’ba taba , shima cikin ‘karfin hali yake yin komai sabida zazzazan zafin da jikinsa ya d’auka , da yayi ‘ko’karin ta’bata zata soma kuka , a haka yake lallashinta duk da ta’ki sauraransa , gabaki d’aya kashe musu Acn d’akin yayi zuwa mai d’umi, babu kalar rigimar da Abla batayi ba cikin Daren nan gabaki d’aya ta hana Big Boss sakat , ko ta’bata ta’ki yadda tayi , da’kar bacci ya d’auke ta hawayen na sakko mata a face , d’an ’karamar ajiyar zuciya Big Boss yayi kad’an ganin bacci ya d’auketa, a hankali ya gyara mata duvet d’inta , har yanzu yana zaune a side d’inta , hannunsa na cikin nata , abunda ya faru d’azu ne yake sake dawo masa cikin kwakwalwa , wani irin annuri ne kwance akan face d’insa , sosai yake kallanta , irin kallon da mutum bazai iya fassara tarin ma’anonin suba , shi kad’ai yake mata addua cikin zuciyarsa , har cikin ‘kansa zuciyar sa yake jinta , yanaji kome take so zai iya yi mata shi a rayuwar sa , he so much love his Baby Angel . Shima jikin nasa da zazza’bi sosai ga ciwan kan da yake fama dashi me tsanani amma duk da hakan bashi da alamar kwantawa , har lokacin hannun sa na cikin nata yana kallan kyakkyawar fuskar ta data kumbura .        *********A kunnansa a kai kiran sallah, a hankali ya zama hannun sa ya nufi toilet bayan yayi pecking d’inta a goshi, wanka kawai yayi ya shirya cikin ‘kananan kayansa Black colour masu da Suka ‘kara fito da kalar fatarsa duk Wanda ya kallesa zai tabbatar da yana cikin yanayi me dad’i duk da har yanzu da zazzafan zazza’bi a jikinsa da idan ba fad’a maka akai ba , bazaka ta’ba kawo hakan ba dan yanayinsa babu abunda ya canza sai kwarjini da ta ‘kara yi, karo na farko da ya bar fuskarsa ba a had’e ba , har lokacin Abla bacci take dukda kana kallan yanayinta zata san bajin dad’in baccin take ba sabida yadda take ya mutsa fuska lokaci zuwa lokaci, kallan time yayi yana tunanin kalar dramer da zasuyi idan tafarka, har tsoran farkawar ta yake yau ,bai katse mata light ba Sabida yasan batasan dubu, a hankali ya bar d’akin gudun kar ta farka.     Yau ya d’an makara a fitowa Sabida har anshiga sallah, amma ba’a tayar ba , a Daidai lokacin da yashigo aka tada sallah shiyasa ya samu jam’i, ana idarwa shiya fara fitowa Sabida tunanin a Wana take yanzu , cikin Sauri Little da ya biyo bayan shi ya furta “ Yaya”, jiyowa Big Boss yayi yana kallansa “ Mai ya faru ?” ‘Karasowa Little yayi wajan sa tare da hugging d’insa , “Gabaki d’aya jiya ban ganka ba sosai Yaya “kallansa sosai Big Boss yayi kafun ya furta “ Me kake bu’kata “ dariya little ya saki ganin Yaya Big Boss ya kamashi , kasa magana yayi sai murmushi da yake “ You can take my black card “ ware idanuwansa Little yayi “ Yaya ? Dagaske?” Kai tsaye Big Boss ya furta “ Oh bakasan fita yawo yau”, cikin ware idanuwa Little ya furta “ Woow Yaya muna sosai , But yaya please yau karmuyi training “, yanzu ma kai tsaye Big Boss ya furta “ as you wishes “ dan so yake ya koma wajan Babynsa , ga little shima da yake san takura , lokacin da prince ya fito dafe kansa kawai yayi dan yasan sai sun ‘kara sa masa ciwan kai bayan Wanda zai sha idan ya kowa wajanta “ Yaya good morning “ morning too , how’re you”, fine yaya “ cewar prince yana kallan little da fuskarsa ya cika da murmushi , zai juya su Bobo suka fito suma ganin yadda face d’insa take yau ba’a d’aure ba Sauban ya furta “ Oh my god ! Bobo am I dreaming? Yau fuskar Dube ba’a had’e ba , it seems that it’s our luckiest day right ?” Shima Bobo kallan Big Boss yayi ganin yadda face d’insa take ya ‘kara sakin murmushi mai kyau “ Nima naga alamar haka ! We just have to name what we want , today it’s our luckiest day “ karamun tsaki Big Boss yaja zai juya Sauban yayi saurin tsayar dashi “ I don’t trust you dude , what’s behind this happiness ?” Banza kallo Big Boss ya je fa masa zai ‘kara wucewa Sauban ya furta “ Okay !Okay ! Wana suprise za’a bani ?” Gabaki d’aya ’bata masa lokaci suke ‘ko’karin yi shiyasa ya furta “ Name it “, cikin Sauri Sauban ya furta “ Car “ kallan Bobo, Big Boss yayi “ Ya fad’i wacce yake so and don’t even try to asked me kaima you can get what you want from my black card” yana kai ‘karshen maganar sa ya barsu baki a sake cike da mamakin ganin yayi musu magana yau so friendly . Little yau Sabida tsananin murna har tsalle sai da yayi yana ‘ko’karin taka rawa Bobo ya talle masa ‘keya.  ******Big Boss yana koma wa d’akin kasa shiga yayi, a hankali kuma ya tura ‘kofar bakınsa d’auke da sallama , tana jin muryarsa ta ‘kara ‘karfin kukanta “ Ni banaso ta tafi , Banaso “ da ya ‘kara ‘ko’karin takowa Abla zata saka kuka a razane, cikin sanyin murya ya furta “ Okay zan fito but please allow me to check on you “, baki Abla ta bud’e zatayi kuka yayi saurin ja baya “ shikenan it’s okay karkiyi kuka please zan tafi “, yana fad’ar hakan ya fita daga d’akin, hararar hanyar da ya fita Abla tayi cike da ta kaicin sa , so take ya tashi zaune amma ta kasa Sabida zafin da take ji, cikin kuka ta furta “ Daman nasan ba sona yake ba so yake na mutu daman , Wayyo Allah, Eshaal kuzo ku d’aukeni daga wajansa mugune bayaso na wallahi “ ita kad’ai sai surutai take Sabida zafin ciwo, cikin wasu mintuna da basu kai goma ba Big Boss ya ‘kara shigowa cikin d’akin hannun sa d’auke da Tea Mai kauri , yanzu ma tana ganin sa ta kuma saka ‘kara tana fad’in “ Bata so! Bataso “, ciwan kan da yake hai ya ‘kara tsanan ta Sabida yadda ta’ki yadda yazo inda take , yana fita zata rage sautin kukan, sau uku Big Boss yana shigowa Abla na kukan sai ya fita , da ya ga abun nata da gaske ne yasa ya d’aure face d’insa sosai kamar asalin Big Boss d’insa , yana shigowa d’akin Abla ta d’ago zata ‘kara masifar taga yadda ya d’aure face d’insa sosai , babu alamar fara’a , face d’inta ta shagwa’be zata kuma wani kukan ya furta “ zan ‘karayin wani Idan bakiyi shiru ba “ cikin sauri Abla ta had’iye kukan sai hawayen da ya sakko mata , ganin yadda take share hawayen ne ya karya masa zuciya , ya sani he’s at fault , amma yaya zaiyi ? He so much love her , idan yace zai biye mata bazata bari ya dubata ba , Tea d’in ya ajje a gaban mirror yana ‘karasowa wajan Abla da har ta soma tsorata zatayi wani kukan “ Babu abunda zan miki, I will just help you, please am so sorry My Baby doll “, wani irin harara Abla ta jefa masa a ‘kufule, zai d’auketa ta furta “ Banaso zanyi da kaina “ tana yun’kurawa tayi saurin koma wa Sabida zafin da taji , fahimtar hakan yasa bai tsaya ‘bata lokaci ba ya d’auketa zuwa toilet , anan ma wani darun suka sha lokacin da zai gasa ta , sosai take masa magiya da kukan da zafi bataso amma duk da hakan sai da ya gasata, bai gama shiga Tashin hankali ba sai da Abla tasa kukan ya fita zatayi fitsari amma ya’ki barin nata , dole a hakan tayi shi sai faman kuka take dan ko zama ta kasa yi sai a tsugunne ya temaka mata tayi , tana kuka haka tayishi gabaki d’aya ya had’e da jini, sosai Yashiga shock alamar ba ‘karamar ‘barna nayi ba , da zasu fito ma haka ya d’auko bayan ya saka mata riga mai kauri, hatta hijab da kansa ya saka mata har Wajan dadduma , da ‘kar ta samu tayi sallah tanayi tana kuka dan ko zama bata iyayi , sosai Big Boss ya sha jinin jikinsa tana idarwa ta zame Big Boss yayi saurin ‘karasowa cikin d’akin hannun sa d’auke da magani da ruwa , yana ta’bata ta buge hannun zata saka masa kuka, shima kamar zaiyi kukan ya marairaice mata face ,”Am so sorry sunshine please ki bari na taimaka miki”, yanzu ma sharesa Abla tayi dan ko kallansa bata san yi , tea d’in da ya ajje ya d’auko mata zai bata ta’ki amsa , duk yadda yayi lallashin Abla ta’ki kulasa , sai da yace zai kuma ne yasa ta sha tea d’in , maganin ma da’kyar ta shashi, duk rigimar nan da take bacci take ji amma ta’ki yadda, a hankali ya d’auketa ya mayar kan gadon,” Let me check on you please bazan miki da zafi ba “, cikin sha’kewar murya Abla ta furta “ Banaso”, bai kuma cewa komai ba sai lallashinta da yake da sweet voice d’insa da ban ta’bajin yana lallashi ba sai yau, a hankali bacci mai ‘karfi ya d’euketa sabida harda maganin bacci ya bata. Sai da yaga baccin da gaske ya d’auketa sannan ya dubata, shi kansa saida ya runtse idanuwansa ganin abunda yayi mata , yasan kafun shawo kanta sai ya wahala dan sosai ya hango tsoransa a cikin idanuwanta . A hankali ya kwanta a d’ayan side d’in yana janyota jikinsa , a haka bacci ya d’auke da shi kansa bai ta’ba jin dad’in bacci ba kamar na yau sabida bazai ta’ba manta wannan rana mai cike da tsananin Albarka da haske ba. ******* A ‘bangaran wasu mutanen kuwa suna kallan yau a matsayin ranar mai tsananin muni da duhu cike da tsantsan tashin hankalin da yasa mutane da yawa suka kasa rintsawa, dan rana ce da zasu iya kiran ta da ba’kar rana da kibiyoyinta suke da tsananin kaifi da Suka.  ‘DAKIN DUHU A firgice ta fad’o cikin d’akin cike da Tsantsan tashin hankali, cikin razana da firgice ta ke kwalla kiran “ Sindilu “da iya muryarta Sabida tashin hankali, gabaki d’aya ba acikin hayyacinta take ba , Sabida tsananin razanin da ta shiga , ta dad’e tana ambatan sunan sandilu kafun ya bayyana yana ‘kyal’kyale wa da wani irin dariya “ Kinyi sake , Kinyi sake babba da kika bari ala’ka mai ‘karfi ya shiga tsakaninsu, ala’kar da ta fara karya duk wani mai mugu dake san cutar dasu , makaminsu babba ne irin wanda bazasu ta’ba iya ruguzashiba , “ a rud’e take furta” Sandilu kayi wani abu, burina yana daff da çıka bazan ta’ba bari wani abu ya lalata mun burin da na dad’e Ina ginawa ba tsawan shekaru ,bazai faruwa ba , hakan bame yiwuwa bane “ wani dariya sindilu ya ‘kara saki mara dad’in ji, “ Lokaci ya riga ya ‘kure miki , abu d’aya kawai zakiyi idan kınasan çıkar Burin ki ya cika , sa’banin hakan kuma kamar kin çakawa kanki wu’kane dan a sannu mugayen aikin ki zai dunga fitowa fili,” cikin firgice ta furta “ Wana irin aikine wannan ? Sandilu zanyi sa Indai buruna zai cika , ka fad’e sa koma menene “wani shegiyar dariya sindilu yakeyi shi kad’ai , lokaci d’aya wani Leda ‘baka ta fad’o cikin Sauri ta saka hannu zata d’auka ya daka mata tsawa “ Hannun huggu “ da sauri ta saka hannun hagun ta d’auka “ akwai sharud’a akan abunda zakiya , daga rana irin ta yau kana ki bautawa kowa , babu sallah babu wani abunda za a iya kiran sa da suna bauta , ko alwala kada ki kuskura ki ‘karayı ko a cikin zuciyar ki har sai kin çıka abunda zan ce miki, ki janyo yarinyar a jikinki, ki nuna mata so mai girma yadda zata saki jikinta dake, wannan maganin akwai wani dabba da mijinta ya shigo dashi gidan nan , cikin talatailin dare zakibi shi, ki tabbata yayi fitsari a jikinki sannan ki tabbata fıtsarin a lokacin yayi, idan kinyi hakan zaki dan Gwali fitsari a cikin ledar nan ki sawa yarinyar a gabanta , kina aikata hakan ko wana irin buri kike bu’katar cikawa akansu zai cika sai kin zama ke ce mai mülki sama da kowa , kana kiyi kuskuran bawa wani wannan aikin , yin hakan kamar kin lalata ragowar sihirin kine “ ya ‘karasa yana sakin wani dariyar me rikitarwa, tun kafin tayi magana ya ‘bace batt kamar bai wanzuba, hannu ta d’ora aka kamar ta saki ihu sabida tsananin tashin hankali “ Fitsarin Zaki?” Maganar zaka a zuciyarta ta fito fili, a rikice ta yun’kura zata mi’ke cikin kuskure ‘kafarta ta daki wata tukunyar tsafi, lokaci d’aya ta fashe gabaki d’aya wani irin hayaki ya karad’e wajan , a rikice matar ta saki ‘kara sabida saukar marin da taji dama da hagu, ta ko ina duka take ji a jikinta cikin tashin hankali, babu abunda take fad’a sai wasu sur’kullu, lokaci d’aya ba’kin haya’kin ya ‘bace ya run’kura zata tashi jan ‘kyallen da take rufe fuskarta ya zame , sosai na razana da ganin wacce take shanye da jajayan kayan, ba kowa bace face Nanni da gabaki d’aya ta sauya fasali sabida abubuwan da suke fuskarta da ko alamun fara’a babu balantana imani, sur’kullan ta ta somayi cikin saurin kafin ta d’auki ba’kin mayafinta ta mayar kanta , cikin ‘kan’kanin lokaci ta ‘bace Batt. ✨✨✨✨✨✨ COUPLES ROOM ‘Karfe 11:10am na safe Abla ta farka da kuka Sabida fama ciwan ta da tayi , cikin Sauri Big Boss ya bud’e idanuwansa a Daidai lokacin da Abla ta bud’e natan , tana ganinsa ,ta saka masa kuka ya matsa daga kusa da ita , ga jikinta da yaji har yanzu da zafi sosai duk da bai kai zafin nashi ba , “ I will amma please ki bari na yi miki wanka , kici abinci sai nayi miki d’in kar ciwan ki ya dunga zafi” cike da ‘kwalla ta hararesa tana kuma fashewa da kuka , yadda ya kalli rigar bata yana ganin stain d’in jini kad’an har lokacin, yasan idan yace zai tsaya rigima zatayi shima bai biye mata ya d’auketa zuwa toilet , yanxu ma sosai tayi kukan ta har ta god’e Allah ta dawo ajiyar zuciya mai ‘karfi, kaya mai ‘karfi ya d’auko musu yanxu ma da kansa ya shiryata , cikin ‘kan’kanin lokacin ya fita ya dawo d’auke da tray , da kansa yayi serving d’inta abinci zai bata ta’ki , duk yadda yayi akan taci abincin ta’kici sai da taga yana ‘ko’karin bud’e button din Rigarsa ne tukunna ta soma kukan zata ci , da kansa ya bata abaki sannan ya bata magani Tasha , babbar coat d’insa blue colour ya saka mata me shegen laushi, bai tsaya ‘bata lokacin ba ya sa’bi a barsa kamar Baby dan har ‘kara sai da ta saki Sabida zafin da taji, bata da ‘karfin da zata iya ‘kwace jikinta shiyasa ta ha’kura sai kukan da take a hankali a hankali. Direct fitowa Big boss yayi Daidai bakin building d’insu da Victor dake tsaye yana jiran su, duk gulmar mutum bazai ga Abla ba sabida yadda Victor yayi parking d’in motar, Big Boss na shiga Victor ya ja motar da mugun gudun gaske , har a cikin motar Big Boss bai sauketa daga cinyarsa ba sai tapping bayanta da yake a hankali, sosai ta bashi tausayi ganin yadda take wara ‘kafarta , babu Wanda zai gan su a cikin motar hatta Victor dake driving kuwa shiyasa ya gyara mata rigar sosai ta yadda bazata ta kura ba , kai tsaye motocin su Babban titin da zai sadasu da Banana island suka nufa , sabida mugun gudan da Victor yake ne cikin mintuna da basu wuce 35 ba suka ‘karaso Banana island . Cikin wani streets mai d’auke da manyan Building masu shegen kyau da tsada suka kutsa kai , tun daga kan layin sojojin Big Boss ne a wajan da sukayi wa ko ina na cikin gidan kawanya, suna Garin motar Big Boss suka ‘kame har zuwa cikin babban building d’in da ya gama had’uwa sosai da sosai , har bakin building victor yayi parking lokacin gabaki d’aya sojojin sun koma hatta Victor ya bar Wajan sannan Big Boss ya Fito daga cikin mota d’auke da Abla zuwa cikin gidan.    Yadda tsarin falourn yayi kyau mutum sai ya d’auka ba a Nigeria yake ba dan sosia falourn ya ‘kawatu sama da na gidan His Excellency dan sosai naira tayi kuka , bai tsaya ‘bata wa kansa lokaci ba ya nufi d’aya daga cikin d’akin ’kasan nan ma yadda komai ya ‘kawatu fad’ar sa ‘bata bakine , yana kwantar da ita ta yun’kura zata tashi amma ya hanata “ Dr zata duba kine please “ cikin tsuke fuska Abla ta furta “ Ba naso kamayar Dani gida Dan Allah “ fine zan mayar dake amma sai kin tsaya ta dubaki please kinji” d’auke kanta Abla tayi ba tare da tace komai ba , karamun murmushi ya saki yana barin d’akin , cikin mintuna biyu wata babbar mata ta shigo d’akin, da Sauri Abla ta sunkuyar da kanta ‘kasa cike da kunya da takaicin Big Boss , murmushi matar ta sakar mata “ karki damu kada kiji kunya ta , başai kin fad’amun abunda yake damunki ba Sabida kallo d’aya nayi miki na fuskanci komai, ko wace mace da taje da martabarta gidan mijinta irin wannan yanayin zata shiga hakan ne kuma zai ‘kara mata dan’kan kauna a tsakanin su , ki kwantar da hankalinki, musamman mijin ki da mutane da yawa sukesan rububin samunsa, ki dena kukan nan dubaki kawai zanyi sannan na baki shawarwarin da zaki bi wajan kin gyara jikin ki sosai kinji?” Cikin sunkuyar da kai Abla ta jinjina mata kai duk nauyin matar ya kamata .           Kusan almost 20 minutes Dr Husna ta Fito falourn ganin Big Boss a tsaye yana jiran fitowar ta , murmushi ta saki kad’an dan ita kanta tasan albarkacin Abla taci da har ta iya samun ganin Big Boss kusa da kusa “ Tayi bacci yanzu Sabida Allurar da nayi mata , akwia magungunanta da na ajje mata a d’akin, idan san samune a dunga gasata cikin ruwa sau uku ko sau hud’u a rana sabida d’inkin da nayi mata yayi saurin warware wa , sannan please tana bu’katar lokaci kafun a ‘kara mata wani abun sabida kar d’inkin ta ya warware “ ko uffan Big Boss bai ce mata ba sai knodding kansa da yayi a hankali daman tasan bazai yi maganar ba shiyasa bata damun ba ,har ta kama hanya ta var falourn shi kuma Big Boss ya nufi cikin d’akin zuwa inda take “ Am so sorry dear “ ya fad’a yana pecking goshinta a hankali.  ****** cikin rashin sa’a a daidai lokacin da su Big Boss suka bar gidan ki mintuna Biyu ba’ayi ba motocin su Bobo suka shigo cikin gidan, har zuwa part d’in Diidii da suka nufa , Bobo da Sauban ne suka soma fitowa sannan Bobo ya bud’e ’kofar baya da kansa , a hankali ta sako ‘kafarta cikin shigar jallabiya ba’ka har ta gama fitowa fuskarta d’auke da murmushi, ba kowa bace face Mamy da fuskarta ta nuna tsananin annashuwa, d’an jiyowa tayi saitin motar “ Ba zaki fito bane sai nace ki fito?” Wata muryar budurwa ce ta karad’e kunnanta “ Mamy ta kalmi na zan saka , “ girgiza kanta mamy tayi ta soma tafiya “Idan baki fitowa ba sai na hankad’o ki yanzu wallahi “ cikin Sauri aka bud’e ’kofar aka fito wata matashiyar bud’urwace da itama take sanye cikin ‘bakar abayar cikin murmushi ta d’ago zatayi wa Sauban magana , ba kowa bace face Fanan da fuskarta ke d’auke da murmushi. IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____ 16 Cikin murmushin da kullum baya ‘boyuwa a fuskarta ta furta “ Haba Yaya Sauban , when last ka ganni amma shine zaka fad’a haka ? Babu komai tunda abun haka ne “ harararta Sauban yayi “ zaki wuce mu tafi ko surutun zaki cikani dashi ?” ‘Dan turo bakinta Fanan tayi kad’an lokacin da suka nufi cikin part d’in ga Bobo da Mamy a tsaye yana san barin falourn amma ta hanasa , ganin yana ‘ko’karin juyawa ta kama kunnansa cikin Sauri ya furta “ Why please Mamy am sorry!” Hararar ta Mamy tayi “ zakayi bayani ne ai yanxu , Fanan ce ta hana banzo tun a lokacin da kuka shigo Nigeria ba Sabida bata nan amma yanxu gabaki d’aya ranku sai ya ‘baci, ina shugaban marasa mutumcin yake?” Ta fad’a tana kama hannunsa , ‘karamin murmushi Bobo ya saki ganin kwalla na tarar mata a iho “ Haba Mamy stop it please “ harara Mamy tayi masa yana zama kan kujera , a Daidai lokacin da Diidii ta fito daga cikin wani d’aki , “ Ai kwanda da kika zo Hauwa’u,tunda ni sun rainani musamman wancan mugun da ya koro wula’kanci “, har ta ‘karasa kan kujera tana d’ingisa sandarta, Fanan kuma a sace ta ta’ba rigar Sauban cikin ‘kasa ‘kasa da murya ta furta “ Yaya Sauban wanene wancan da naga Mamey na yi masa magana kamar sun dad’e da sanin juna ?” Kallan Bobo da ke kusa da Mamy Sauban yayi kafin ya furta “ ‘Dan uwan Besty “ Fanan bata san lokacin data d’aga murya ba wajan fad’in ‘Dan uwan Besty kuma ? Ina Bestyn yake ?”  Tsaki Sauban ya saki yana hararar ta , shima Bobo d’an d’ago da fuskarsa yayi zuwa side d’in maganar da yaji “ it have been years but they have another sister?”kallan ta Didi tayi cikin idanuwanta da suke sanye da fararan glasses “ yar nema zaki shigo ki zauna ko sai anzo an zaunar dake?”,d’an turo baki Fanan tayi “ Haba Diidii daga zuwana kinasan janyo fad’a ko? Amma fa na d’anyi kewar ki duk da nayi mamakin zuwanki Nigeria “,hararar ta Diidi tayi shi kuma Sauban ya zauna ya kusa da Bobo , da hannun Sauban ya nuna mata Bobo “ Komai sai an nuna miki ?” Zatayi magana ya kuma dakatar da ita “ Yaya Bobo” murmushi Fanan tayi ganin  tun kafin tayi tanbayar ya bata amsa “ Yaya Bobo ina kwana ?”, in short Bobo ya amsa “ Lapiya Lou,”sai kuma ta ‘Kara juyawa tana Kallan falourn sosai ganin su kad’ai “ Diidii ina Nani ? Tunda na shigo banganta ba “, cikin tsuke fuska Mamey ta furta “ idan baki samu waje in zauna ki dena wannan tanbaye tanbayen naki ba sai ranki ya ‘baci “ sai kuma ta juya Side d’in Bobo ganin ya mi’ke tsaye “ Can’t you stay long with Mamy ?” Gashin kansa Bobo ya shafa kad’an “ Mamy I have a lot to do now ? But inna dawo zan zo wajan ki “, hannunta Mamy ta d’aga Masa “ promise ?” Kansa Bobo ya kuma jinjina wa yana kallan time “ Diidii am off “ hararar sa Diidi tayi tana d’auke kanta , shima Sauban mi’kewa yayi suka fita shi da Bobo , sai a lokacin Diidi ta mayar da kallanta Wajan Mamey “  ko bakomai kinzo atleast zaki iya lallasan mana su kafin ayi taron Family na shekara ko zasu zauna, har yanzu basa kuna sa duk da ragowar yaran guda biyu suna yini a wajan sa basu ta’ba sanin baban su bane , cike da wani irin shock Mamy ta mi’ke “ Diidii kina nufi, Ameer da ‘karamin Babyn da ko kallansa ban ta’bayi ba ? Amma sun girma ?” Kanta Didi ta jinjina mata “ Hakane hauwau amma yanxu ga d’akin ku can da aka gaggyara muku , ku shiga ku hudu kafin jama’ar gidan su hallara tunda babu Wanda yasan da zuwanki sai His excellency. Da toh Mamy ta amsa tana nufar d’akin da yake nata cikin part d’in , yar aiki na ri’ke da trolleys d’insa , Fanan ma da zuciyar fal tunani maganar su Mamy duk da ta kasa fahimtar komai a ciki haka ta nufi nata bedroom d’in, tana cire zancan daga zuciyarta. ****** Tunda ya zauna a side d’inta bai mi’ke ba , hannun ta na cikin nasa har lokacin, idanuwansa sunyi mugun ja sosai da sosai ga jijiyoyin kansa da suka d’an fito rud’u rud’u dasu , ya fi mintuna goma zaune a wajan , hasken da yaga wayarsa nayi ne alamar kira ya d’an kalla kafun ya zare hannun sa cikin nata a hankali, sau d’aya ya kalleta kafin ya kama hanyar barin d’akin gabaki d’aya , yana fitowa falourn ya tarar da Victor a tsaye yana jiran fitowar da , cikin takunsa na izza ya ‘karasa kan one sitter ya zauna tare da crossing legs d’insa ,” Sir the Dr …” dakatar Dashi Big Boss yayi “ No need am okay “ cikin Sauri Victor ya tsugunna shikansa sai da Big Boss ya d’ago ya kallesa “ Please Allow him to check on you” lumshe idanuwansa Big Boss yayi alamar ya tashi, babu yadda ya iya d’in dole ya tashi, kamar bazai ce komai ba sai yayi masa alama da hannu ya shigo , da Sauri Victor yayi saluting d’insa yana koma wa waje , ba d’auki cikakken 2 minutes ba suka dawo shida wani chocolate guy , tunda ya shigo yake bin Big Boss da kallo a fakaice,ganin irin baiwar kyau da yake dashi, yadda ya zauna ma abin kallo ne , tunda Suka shigo ko sau d’aya Big Boss bai d’ago da idanuwansa ba balantana su saka ran zai kallesu , alama Victor yayi masa a kan ya je ya dubasa, hakan kuma ne ya faru amma abin mamaki Drn na ta’ba temperature d’insa yayi saurin kallan Big Boss cike da mamaki, tunda yake aikin likitanci bai ta’ba Jin zazzafan zafin jiki kamar wannan ba da ko bai ta’ba kaba idan kana kusa dashi zakaji hucin sa , “ Am Sir daman daman…” yadda ya fara ‘kin’kina ne ysa masa Big Boss d’ago da rinannun idanuwansa , sosai Doctor d’in ya rikice ganin kwayar idanuwan Big Boss , d’an ’karamin tsaki Big Boss yaja kafun yayi wa Victor alamar ya fitar dashi lokacin da yake mi’kewa zuwa Bed d’inta . Har lokacin Bacci take a hankali ya ‘Karasa d’ayan side d’in ya kwanta yana lullu’barsu da duvet me kauri , dan sosai yake jin sanyi a wannan karan.  ******‘Karfe 1:25 pm aka soma kiran sallar azhr, a hankali Abla ta soma musu musu da idanuwanta da suka soma dinshi dinshi sabida baccin da tayi , a Daidai saitin fuskarta idanuwanta suka sauka , cikin razani tayi ‘ko’karin sauka daga kan gadon har tana ‘ko’karin fama d’inkin ta , bai bud’e idanuwansa ba sai hannunta d’aya da ya kama har yanzu idanuwansa a lumshe suke , cikin wani irin murya ya furta “ Don’t hurt your self please “, d’an turo bakinta Abla tayi kad’an kin yadda yayi magana ga wani irin tsoranshi da ya ‘kara shigarta, gani take yanzu ma zai iya ‘ko’karin kashe ta kamar yadda yayi mata jiya, sosai ta soma shash she’kar kuka Sabida yunwar da take ji kamar ‘ya’yan cikinta zasu Fito waje , saukar sautin kukan ta da ya jine ya soma bud’e idanuwansa da har yanzu basu washe ba suna kalar jan su , sai ma wani irin lumshe su da yake lokaci zuwa lokaci “ Ni ne ko ?”share sa Abla tayi batare da ta tanka masa ba , sosai ya mi’ke zaune yana kallanta , hannunsa cikin nata da har yanzu bai saki ba , a hankali a hankali yake matsa hannun da take ‘ko’karin ’kwacewa , cikin sanyin murya ya furta “ Nayi Laifi Babba ko ?shiyasa Sunshine take fushi dani, amma please a barni na lallashi zuciyar ta dena fushi dani, karta horani da rashin jin sautin ta, I just want to show you how much I love you, but I don’t meant to hurt you, please Sunshine karki horani da yawa”, ‘kara kawar da kanta Abla tayi cikin turo baki ta furta “Ni yunwa nake ji..”, da hannu d’aya ya saka yana ya mutsa lallausan gashin kansa “ Sorry banı na kawo miki abinci , but first bari na duba ciwan mu,” da sauri Abla ta girgiza masa kai “ A’ah ni..na warke fa”, d’an kallan ta yayi ganin tana ‘ko’karin yi masa kuka “ it’s okay, Sun shine kar tayi kuka, bari ki fara cin abinci kafun kisha magani “ ya fad’a yana mi’kewa, babu Wanda zai kallesa yace bashi da lapiya sai launin idanuwansa da har yanzu basu gama washe ba. Yana barin d’akin maganganun sa na yanzu suka shiga dawo mata cikin zuciya, amma ‘ko’kari take ta kawar dasu gani take duk yana fad’a ne dan ya kare kansa amma basan ta yake ba.      Sosai zafin da take ji a ‘kasan ta ya ragu ba kad’an ba shiyasa tayi ‘ko’karin mi’kewa tsaye bayan ta dafe gadon, shawaran Dr Husna da tace ta dunga shiga cikin ruwa ne yasa ta d’aga ’kafar da niyar takawa amma zafin da taji ne yasa tayi saurin komawa tana yarfa hannun ta ga idanuwanta da ta kulle , ta d’au good 2 minutes a zaune kafun ta yun ‘kura ta ‘kara tashi , a hankali ta soma taka ‘kafarta zuwa 'kofar da take facing d’inta , ko ba’a fad’a mata ba tasan ‘kofar toilet ne a Wajan . Babban toilet me shegen kyau da ‘kayatuwa, bata tsaya kallan toilet d’inba ta nufi jacuzzi direct , ruwan zafi ta tara mai yawa a ciki kamar yadda Dr husna ta ce ta dunga yi amma tana saka hannunta taji bazata iya shiga ba sai da ta ‘kara masa ruwan sanyi sosai zafin ya tafi sannan ta iya shiga cikin ruwan da ko mintuna biyar batayi ba ta fito da zata fito ma sai faman d’in gishi take dan gabaki d’aya tafiyar sauyawa tayi sabida yadda take bud’e ‘kafafuwanta, sai da tazo tsakiyar d’akin tukunna Big Boss ya shigo cikin d’akin, ‘kin kallansa Abla tayi sai ma tafiyar da take a hankali cikin ware ‘kafafuwa, cikin Sauri ya ajje tray d’in da ya shigo dashi ya ‘karasa inda take , bai tsaya bata lokaci ba ya d’auketa gabaki d’ayanta ya jinginar da ita akan gadon yadda zata fi dad’in sakewa , tray d’in da ya shigo dashi ya d’auko mata bayan ya had’a mata tea me kaurin gaske , zai bata a baki tayi saurin kawar da kanta “ Zan sha da Kaina “ bai ce mata komai ba ya mi’ka matan, a hankali kuwa ta soma shan sa kamar bazata shaba sai kuma ta shanye sa gabaki d’aya sabida yunwa take ji daman, plate d’aya ya bud’e lapiyayyan chips and egg ne a ciki sai plaintain, daga gefe guda kuma ketchup ne a cikin d’an ’karamin abu, cikin Sauri ya girgiza kai “ Na ‘koshi”, shima kansa Big Boss ya girgiza mata “ Just a little , I just made it for you “, mamakin abunda ya fad’a ne ya kamata “ shi yayi da kansa ? Abinci? Yaya Big Boss ?” Shine abunda yake yawo cikin zuciyarta da ya çıka da mamaki, fork d’in da ya soki chips ya kai saitin bakinta , zata yi musu ya furta “ idan baki ci abincin nan kin sha magani ba , I promise you I will do it again …” bai ‘karasa maganar saba Abla ta bud’e bakinta , a haka Big Boss ya soma bata chips d’in kuma sosai ta ci shin, har magani sai da yayi mata jan ido , basu tashi d’aru ba sai da yace zai gasa ta , babu irin tashin hankalin da Abla batayi ba , ita kad’ai sai kuka take da ta ga Dagaske gasata zaiyi “ Ni banaso da zafi Allah, kuma na warke ,” kallan yadda take kuka sosai Big Boss yayi kafun cikin lallashi ya furta “ Bazai yi ba ! Just ki nutsu kar nayi miki da zafi”, zatayi masa jayayya Big Boss ya runtse idanuwansa dan har yanzu kansa bai dena sarawa ba , ganin yana ‘ko’karin bud’e button d’in rigarsa Abla tayi saurin furta “ Me…me.. zakayi?” Batare da ya kalle taba shima ya furta “ Abunda kike gudu , tunda kin ki nutsuwa “, cikin marairaice fuska Abla ta furta “ Zan tsaya amma karkamun da zafi dan Allah “, kansa yayi knodding yana ta’ba ta tayi saurin jan hannunta ,” zafi sosai hannun ka “, kallan hannun yayi kafin ya furta “ it’s okay “ bai tsaya jiran jin mai zatace ba ya d’auketa gabaki d’ayan ta zuwa toilet , tunda ya sata a cikin ruwan ta runtse idanuwanta duk da ba taji zafi kamar jiya ba, sai da ya gasa ta sau uku, tukunna  ya mayar da ita cikin d’akin shi kuma ya sakar wa kansa ruwan sanyi sosai sabida zafin da yake ji a cikin jikinsa.           Yana fitowa Daidai lokacin da Abla take ‘ko’karin saka silk purple d’in rigar da ta gani, tana ganin sa tayi saurin juya masa baya , ‘karamun murmushi ya saki me sauti ganin abunda tayi , “ Me kike ‘boye mun? “ sharesa Abla tayi batare da ta tanka ba Allah ya temake tama top d’in rigar take sawa , tana gamawa tayi rolling mayafin ta , daddumar data gani a shinfid’e ta nufa har yanzu bata dai na d’in goshin ba Sabida tafiyarta bata daidai taba.  Kallan movement d’inta yayi har ta ‘karasa inda take san zuwa , ya Lura tana jin zafi sosai ga tafiyarta da har yanzu bai Daidai taba , ganin tana ‘ko’karin tayar da sallahn ya furta “ Wait for me let’s do it together “, d’an tsuke bakinta Abla tayi da har zata tayar da sallan nata sai ta kusa kuma ta zauna kan wani tum tüm white colour , cikin ‘yan mintunan da basu fi biyar ba ya dawo sanye cikin jallabiya , duk yadda yaso ta kallesa ta’ki kallan sai d’auke face d’inta da tayi tana tsuke face .           Suna idar da sallahn Abla tayi ‘ko’karin mi’kewa daga Wajan ya ri’ke mata hannun ta d’aya , cikin d’an masifa masifa Abla ta furta “ Ni banaso ka dena ta’bani “, lagwa’bar mata da kai yayi shima kafun ya furta “ I can’t Baby”, Abla bata san lokacin da ta juba masa fararan harara ba “ sai da kazo kashe ni zaka ce mun Baby ? Allah sai ya saka mun” ta d’auka a zuci tayi maganar sai da taji ya amsa matan ne tayi saurin tsu’ke bakinta “ Ni fa ba kashe ki nazo yi ba , Arna kawai na kashe “ Abla kamar zatayi kukan ta furta “ Nice Arnan “ Kyawawan idanuwansa Big Boss ya zaro waje “ Ba ke bace amma ko ina so na ‘kara kashe miki su babu kyau zama dasu” duk da bata gane mai yake nufi ba sai ta d’an marairaice fuska a shagwa’be “ Ni ka mayar dani gida bazan zauna a nan ba “, kamar yadda ta kwa’be fuska haka shima yayi “ Toh ai kin dawo nan gidan da zama tare zamu zauna , kin manta nace zamuyi rayuwar mu tare ?” Cikin Sauri Ablata furta “ Ni Allah bazan zauna ba “ shima Big Boss d’in bai dena tsokanar taba yace tare zasu zauna kawai , ganin tana ‘ko’karin yi masa kuka ne ya janyo ta jikinsa duk da yadda ta so ‘kwace wa “ It’s Okay Sunshine karkiyi kuka I’m ba so kike Nima nayi kukan , Okay tell me , me kike so ? Anything just name it “, turo bakinta Abla tayi cikin fiki fiki da ido ta furta “ Ni ka mayar dani” it’s okay zan mayar dake amma sai gobe “ gaban Allah ne ya fad’i lokaci d’aya abunda yayi mata ya soma yawa a cikin kwakwalwarta, fahimtar hakan yasa ya d’an ja karan hancinta “ Don’t worry babu abunda zanyi miki for now , but in kika ‘ki saurara na I will still do it now “, Ni bana so , sabida kana so na mutu “ dafe kansa Big Boss yayi “ Zai iya rantsewa bai ta’ba tsayawa magana da wani kamar haka ba sai a kanta gashi tana san saka masa cikin kai itama da rigimarta “it’s okay , sai lokacin da Sunsine ta dena fushi dani Sabida bana so next naji Wayyo Allah na , shikenan na mutu , Allah baya so na , Yaya little zai kashe ni, Simba Yaya Big Boss zai…”. A ‘kufule Abla ta kai masa duka yana kauce wa , ganin hakan ta fashe da kuka, sai kuma ya dawo lallashin ta.    ************* Fanan tana shiga d’akin wanka kawai tayi ta saka wayanta a charge Sabida tanasan waya da su Abla, tana zaune aka shigo mata da kayan abinci “ Thank you “, cewar Fanan lokacin da yar aikin ta ajje . Bata jin wani yunwa , lemo kawai ta d’auka ta sha kad’an sannan tabi lapiyar gado abinta .  KANO  Tun safe dadyn su Baby yake neman ticket amma cikin rashin sa’a bai samu ba, cike da tsananin mamaki Momy take tanbayar sa abunda yake faruwa amma gabaki d’aya bai bi ta kanta ba , sai ma umarni da ya bata tashirya zasu yi tafiya , cike da mamaki take kullansa “ Nifa nan gane maka ba Dadyn Baby tun safe kake kamar ba a cikin hayyacin kaba , Ina kuma kake cewa zamuje ? Ka manta gobe su Baby zasu dawo Hutu ne ?” Cikin mamaki da furucinta ya kalleta “ Binta ni nake magana kike mayar mun da martani?” Da ‘karfi Momy ta dafe ‘kirjinta “ binta kuma ? Yau ni Alhaji kake jira kai tsaye da sunana haka ?” Tsayawa kallanta Alhaji yayi kafin ya d’auki wayar sa da aka kira , “Tashin hankali “ cewar Momy tana danne abunda yake ‘kirjinta gudun karya fahimta , bai jima yana wayar ba ya kashe tare da kallanta , “na samu ticket d’ina yanzu ki shirya nan da munti 20 zamu bar Kano , Baby da Eshaal kuma idan sun dawo a goben zan sa a yankan musu ticket sai su taho tare da me kula dasu , karki ‘batamun lokaci “, ya fad’a yana barin wajen, cikin sauri Momy ta zari wayarta zuwa can cikin bedroom d’inta , sai da ta tabbatar ta kolle ‘kofar tukunna tayi dialling wani number , ana d’aga wa ta soma magana cike da tashin hankali “ Meke shirin faruwa ? Na shiga rud’ani , tunda ya Tashi yau na kasa fuskantar yanayin sa gabaki d’aya , na kasa gane komai a wannan ga’bar” banji mai aka ce mata ba sai kanta da naji yana jinji nawa “ Bazan laminci komai da zai faru ba, babban Tashin hankali na ma shine sunan Eshaal da ya ambata , zan kira ki , nasan yanzu yana dakon jira na , ko ina yake san zuwa zan bisa yanzu Sabida na ‘Karasa aiki, idan na isa inda zamuje zan kira ki , amma bana so yarinyar nan ta dawo  Cikin gidan nan da rai har ta had’u da mahaifinta, ina so idan sunzo hanyar komawa gobe kawai kisa akashe ta kamar yadda plan d’in mu yake , zamuyi magana anjima “ da haka ta kashe kiran nata , cikin Sauri ta fara had’a trolley d’inta duk da ba wasu kaya masu yawa ta d’auka ba  ta Fito ,  a tsaye ta tarar da dady shima ya fito , bai ce mata komai ba ya nufi hanyar fita , a Daidai lokacin da Amma take fitowa , a ‘kufule ta buga mata wani doğan harara batare da ta ce komai ba ta ja dogon tsaki tana bin bayan Dady , girgixa kanta Kawai Amma tayi fuskarta d’auke da murmushin ta kamar kullum.  ABUJA   Rayuwar su İlham yanxu sosai take garawa a cikin gidan uwar bariki, masu zuwa barikin ma yanzu gabaki d’aya sunja baya tun fashin da aka shigo aka yi musu  aciki, komai na jin dad’in rayuwa ya tsaya musu , tuni husna tabar gidan uwar karuwai sabida wasu ‘kawayen da ta samu yanzu gabaki d’aya bata ‘kasar , Aneesa ma yanxu bata zama a cikin gidan , sana’ar ‘kosai ta fara abunta kullum cikin Tuna’nın Abla da Arwa take cikin zuciyar ta , İlham kuwa duk Wanda ya kalleta bazai ta’ba gane taba sabida yadda ta fita hayyacinta gabaki d’aya , ta rame sosai kamar wacce zata furta babu. Gidan karuwai gabaki d’aya ya tashi daga gidan karuwai ya komawa gidan wahala , tun lokacin da wasu sojoji sukai musu shegen duka , yanxu Hatta Uwar karuwai da su Zeenariya an rasa inda suke gabaki d’ayan su , hatta gidan karuwan yana ‘kar’kashin wani soja, gabaki d’aya komai ya canza rayuwa ta dawo kamar mutuwa haka suke jinta , İlham da kullum burinta ta saka mutum cikin bariki d’aya daga cikin samarinta ya saka mata HIV, bayan mugun dukan da yayi wa d’an cikin ta har saida ta zamto bazata ta’ba haihuwa ba .        Uwar karuwai , Zeenariya da su yar shila anne mesu anrasa tun wainar masa da sojoji suka dinga yi musu na fitar hankali dan gabaki d’aya sai da Garin ya rikice , duk wani d’an iska yanxu an kamesu a abuja gabaki d’ayansu.  *********** Cikin doguwar ba’kar Riga ta fito daga d’akin ta , tana tafiya tana dannawa wayar hannunta har ta shigo cikin falourn , ganin mamy da Diidii a zaune ne yasa Fanan ta ‘karasa Wajan su “ ni kam Didi yau gabaki d’aya banga Nanni ba , ko dai ta manta da zuwan mune ?” Didi zatayi magana kamar daga sama taji sukar muryar Nanni fuskarta cike da tsantsan murmushin makirci da babu Wanda zai iya fito da wani kalar fuskar nata bayansın “ My lovely daughter tuntuni nake d’okin ganin ki amma sai yanzu zaki zo ko ? Toh nayi fushi dake gaskiya “ Hugging d’inta Fanan tayi “ Haba Mana Nanni d’ina kema kinsan makaranta ne yasa bana zuwa amma tunda nazo yanzu ai bazan koma ba sai Hutu na ya ‘kare sabida nayi missing d’inki, wani irin murmushi Nanni ta saki tana ‘kara rungume Fanan cikin zuciyarta kuwa wani irin dariyar farin ciki take yi “ Naji dad’in zuwan ki kuwa ko ba komai zanyi anfani dake na gama da waccen shegiyar yarinyar mai kama da shed’anu “ ta fad’a cikin zuciyarta tana ‘kara rungume Fanan , kallansu Mamy tayi kafin ta furta “ tun d’azu sai rungumar juna ake amma mu ko kula mu baza ayi ba “ Kallanta Nanni tayi tana janyo hannun Fanan suka zauna “ Ah’ah fa , ki barni da ‘yata na dad’e banganta ba , kinsan kewar ta kuwa da nayi ? Badaban makaranta ba ma ai bazan yar da ta tafi ba ‘kafata ‘kafarta  ko Fanan?” Kallan Mamy Fanan tayi kafun ta ‘kyal’kyale da dariya .  ****** Hajiya Karima Tunda ta tashi take jinta a cikin wani irin yanayi shiyasa gabaki d’aya bata nufi part d’in kowa ba , shigowar Amal ne yasa ta d’an d’ago da fuskarta a sanyaye “ Aunty me ya faru ? Gabaki d’aya na jiki shiru yau “ ajiyar zuciya Hajiya Karima ta saki “ Amal Nima bansani ba , tun da na tashi ga baki d’aya na nake ji kamar an cire mun abu mai nauyi a cikin zuciya ta, bansani dalilin hakan ba “, shiru Amal tayi tana zama kusa da mamanta “ Nima haka nake ji na Aunty, Babban abunda ya fi d’aure mun kai shine wigs da na gani akaina ni da bana saka irin gashin nan na ‘kari bayan ni nake fad’an babu kyau , haka kawai naji kamar akwai abunda yake faruwa Aunty duk da bansan ko Menene ba “, murmushi Hajiya karima ta saki tana kallan Amal “ ki bari zuwa anjima zamuyi magana yanzu kaina ciwo yake zan kwanta, jinjina mata kai Amal tayi tana barin d’akin, A fili Hajiya karima ta furta “ Nasan koma menene makircin kine Nanni, bazan Fasa ba da yardar Allah , a sannu sai a sirinki ya tonu dake da Wanda kuke shirya wa ahalin nan makirci da yardar Allah .  IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____ 17 Zaune Abla take cikin doguwar rigar material ash colour , fuskarta fiyau babu abunda ta saka sai rolling d’in mayafin ta da tayi, tun d’azu take kallan lokaci, time to time kuma tana kallan agogon d’akin , sosai ta ‘bata fuskarta kamar zatayi kuka, tunda tace batasan zaman nan yace zai maidata gida idan ya gama wani aiki har yanzu bataga shigowarsa ba, gashi gabaki d’aya ta shirya, ‘kara kallan lokaci Abla tayi akaro na barkatai ganin har yanzu bai shigo ba , ga kiran sallah da aka soma yasa ta nufi toilet a hankali tayi alwalarta,ko da zata tayar da sallah sai da ta ‘kara duba time ko zata ga shigowarsa amma har lokacin bata gansa ba , kwallar data tarar mata a ido ta share kad’an tana had’e fuskarta. Tana idar da sallan bata kuma zama a d’akın ba ta fito falourn. Babu kowa a falourn sai kamshi da sanyi Ac da yake tashi tako ina , sosai falourn yayi mata kyau amma sai tayi saurin cire hakan aranta dan so take ta koma gida, har yanzu tsoron abunda yayi mata mai fita daga ranta ba , hanyar da tafi tunanin ‘kofar fita ne ta nufa cikin takunta da har yanzu bai gama dawowa dai dai ba . A dai dai lokacin da take saka hannunta a kan handle zata bud’e, shima a lokacin Big Boss ya saka hannun sa yana ‘ko'karin bud’ewa , lokaci d’aya sukai karo da juna , da Sauri Abla ta furta “ Ouch “ tana dafe kanta , hannun ta ya ri’ko yana kallan inda ta dafe “ Sorry Sunsine, bari na duba miki ko kin bige “, ‘bata rai Abla tayi tana kawar da fuskanta , “ Ni banasan kamayar dani “ ya fahimci abunda take nufi shiyasa ya kawar da zancan ta hanyar ri’ke mata hannu “ bari kici abinci sai kisha magani, it’s like ciwan ya dena zafi ,let’s go “, kamar zatayi kuka taka ta soma tafiya ganin ya ri’ke mata hannu , idan tace zatayi musu kuma yace zai ‘kara ji mata ciwo har ‘kwalla ya soma sakko mata a fuskarta. Suna shiga d’akin waigawar da zaiyi yaga hawaye na sakko mata a fuska , cikin sauri ya kalleta “ Bakyasan zama dani shiyasa kike kuka ? It’s okay wipe your tears zan mayar da ke idan kika dena kukan “ cikin sauri Abla ta goge hawayenta ba tare da ta kalle saba , “ Bari nayi wanka first sai kici abinci ko ?” Pink lips d’inta Abla ta tsuke ba tare da tace komai ba , ‘karamin murmushi Big Boss ya saki kad’an “ ko zakiyi mun Nima ? Kinga jiya Nima nayi miki da baki da lapiya “ langwabar da kanta Abla tayi tana ‘bata fuska , hancin ta Big Boss ya ja kad’an “ Babyn nan kin iya shagwa’ba, amma please ki zauna waje d’aya karki sa mu fama ciwan mu”, yana fad’an hakan Abla ta tsuke fuskarta tana sunkuyar da kanta ‘kasa , murmushi yayi Sabida yasan daman hakan zatayi , bai kuma cewa komai ba ya zaunar da ita kan sofa tare da ajje wayarsa akan laps d’inta  tare da diamond watches d’insa “ Am coming Baby Doll “, yana gama fad’ar hakan ya nufi toilet.   Cikin ‘kasa ‘kasa da murya Abla ta furta “ Wai Baby Doll , Sun shine , sai da ka kusa kasheni , Allah sai ya saka mun ai”, ta ‘karasa tana d’an murgud’a bakinta kad’an , kamar Ance ta kalli wayar da ya ajje mata, haka kawai taji tana san d’aukar ta musamman da ta baro tata a gida shiyasa gabaki d’aya ta fijin kad’ai ci, Har zata kunna screen d’in wayar sai tayi sauri kuma ta ajje masa wayar ta sa , duk da haka idanuwanta na kan wayar haka kawai taji tana san kunnata, ‘kofar toilet d’in da ya nufa ta kalla sai kuma ta ‘kara kallan wayar , batare da tayi Tuna’nın zata kama ba kawai ta shafa screen d’in wayar , lokaci d’aya wani farin hannun mace ya bayyana a jikin screen d’in wayar daga ‘kasan hannun ta hannun namijine shima fari sosai ya saka fingers d’insa cikin nata lokacin da ya ri’ke, ‘karamin tsaki Abla taja kad’an zata ajje wayar idanuwanta suka sauka kan agogon hannun sa da zoban sa , kallan agogon tayi ganin dai shine , cikin sauri ta ajje mayar tana kifa kanta da jikin sofar, lokaci d’aya taji wani irin zafi da d’aci a cikin zuciyarta “ Daman nasan ba sona yake ba , akwai wacce yake so shine har da yi musu hoton?” Ta fad’a cikin zuciyarta , ranta har ya fara ‘baci ga wasu irin kwalla da suke san sakko mata amma ta hanasu.     Yana tsaye a bakin toilet tun d’azu hannunsa rungume a ‘kirjinsa , tun lokacin da screen d’in wayar ya kama ya fito daga toilet amma bai yi wani motsin da zata san ya fito ba Sabida yana so yaga reaction d’inta , ganin yadda ta ajje wayar rai a ‘bace ne yasa ya d’an saki wani murmushi iya kan la’b’ba, a hankali ya soma ya kowa zuwa inda take , motsin da ta soma jine yasa tayi saurin goge ‘kwallarta tana d’ago da idanuwanta , ganin yana tun karo inda take yasa tayi saurin mi’kewa zata bar d’akin, cikin Sauri Big Boss ya ri’kota , ‘ko’karin kwace hannunta Abla tayi har yanzu ta’ki kallansa “ Are  you jealous of her ?”, a fusace Abla ta fuske hannun ta , zata kuma wuce ya ‘kara ri’ko hannunta , cikin Sauri ta furta “ Ni ruwa zan sha kuma ni ina ru..Wana da ku”, kana kallan yanayinta zaka sa a ‘kufule take , yasan idan nace zai tsokane ta zai ja wa kansa rigima ne Babba shiyasa ya komar da ita kan sofa d’in , tana ‘ko’karin juya masa baya ya jiyo da fuskarta zuwa Side d’insa , wayar da ta ajje ya d’auka tare da bud’ewa gabaki d’aya yana saka mata wayar akan laps d’inta ,bata re da ta kalla ba tayi ‘ko’karin kauce kanta ya girgixa mata kai “ Uhm Uhm fa banasan rigima , kalla kawai zakiyi , just once “, a hankali Abla ta d’ago da kanta zata kalli wayar ta ‘kara kauce kanta,girgiza kansa Big Boss yayi kad’an, “ Hey ki kalla mana “, cikin sanyi jiki Abla ta kai dubanta kan wayar cikin Sauri kuma ta kallesa tana ‘kara kallan wayar , ba hannun kowa bane face nata da nashi da alama bacci take lokacin da aka d’Suka , gira d’aya Big Boss ya d’age mata “ No more kishi right?”, cikin sauri Abla ta rufe idanuwanta tana jin wani irin yarrr a jikinta musamman yadda yayi magana .  “ In kin gama ‘boye face d’in zo ki shirya ni”, Abla bata san lokacin da ta d’ago da dara daran idanuwanta ba ta kallesa , “ Ki dena kallo na haka  if not akwai matsala “, cikin Sauri Abla ta d’auke kanta “ Ni yunwa nake ji fa ,”shima kansa Ya jinjina mata “ Dont worry bana so ki zauna da yunwa kada mu rame, give me few minutes “ Bai jira amsar taba yabar d’akin , kallan. Wayar da ya bari Abla tayi , d’an ’karamin murmushi ne ya bayyana akan face d’inta “ Yaushe aka d’auke ni wannan hotan ?”, rashin samun mai amsa mata tanbayarta ta yasa ta share zancen gabaki d’aya daga zuciyarta.  ************ Tunda Big Boss ya basu Black Card suka fita yawa tare dasu Anthony shiyasa gabaki d’aya wunin ranar basu shiga part d’in su Abla ba sunso yi mata suprise ne idan sun dawo daga siyayyar da zasuyi mata, Big Boss kuwa sun san baya gidan shiyasa basu damu da kiran saba .      Ana idar da sallar magrib Little da Prince suka nufi part d’in Abla da Siyayyar da sukayi mata , gabaki d’aya mamaki ne ya kamasu ganin yadda part d’in yake zagaye da security, basu kawo komai a ransu ba suka shiga cikin part d’in.    Fuskar Little cike da fara’a ya soma kwalla kiran sunan “ Lil, Lil”, yana jiran fitowar ta , ganin shiru ba’a amsa masa bane ya ‘kara kiran sunanta , Jenny ce ta shigo cikin falourn cike da girmamawa ganin su Little , kallanta prince yayi tare da ta furta “ Jenny kira mana Lil”, d’an shiru Jenny tayi sai da Little ya ‘kara furta “ Jenny baki ji abunda yace bane ?” Ajiyar zuciya Jenny tayi kafun ta furta “ she’s not around “, da mamaki Little ya furta “ Akwai inda taje ne ?” Ganin basu fahimci maganar taba yasa Jenny ta furta “ Since Morning da na fito ban ganta ba and na duba ko ina bangan taba, “ mi’kewa tsaye Little tare da nufar hanyar d’akin wani corridor “ Let’s me check it by my self , am coming “ shima haka gabaki d’aya Little ya duba ‘kasa bai ganta ba Sabida rud’ewa baiyi tunanin hawa sama ba tanbayar sauran part d’in , kai tsaye Number Big Boss dialing , kusan sau biyu yana kira baya shiga , kamar zaiyi kuka ya kalli Prince “ Yaya Prince shima wayar Yaya shiga , naga kamar Yaya Bobo sun dawo please zo muje su kira mana yaya “ cikin Sauri zasu bar falourn şai kuma Little ya jiyo yana Kallan Jenny “ Ki ajje mata a d’akin and ki kulle shi “ Tom kawai jenny tace bayan ta d’aukin kayan.    Direct part d’in su Yaya Bobo suka nufa dan yanzu shida Sauban a part d’aya suke hatta su Little d’in wani lokaci acan Suke zama .       Kamar zaiyi kuka ya shiga cikin falourn nasu dai dai lokacin da Bobo yake zaune a falourn shida Sauban, yadda suka ga yanayin su ya canza gabaki d’aya ne yasa Sauban ri’ke hannun Little “ Ah’ah Little d’in Yaya wanene ya ta’ba mun kai yanzu na sa’ba masa ?” Marairaice musu face yayi sai prince ne ya iya furta “ Yaya Sauban munje part d’in su Lil zamu kai mata shopping d’inta sai muka tarar da bata nan, and still mun tanbayi Jenny tace tun safe da ta shigo bata ganta ba itama “, d’an shiru sukai gabaki d’ayan su kafun Bobo ya furta “ Kun kira Yaya ne ?” Kansa Prince ya jinjina masa “ Mun kira amma shima bamu same saba”, d’aukar wayarsa Bobo yayi tare da dialing number d’in Big Boss kamar yadda basu same saba shima hakan yake a Wajan sa , had’a ido sukai shida Sauban kamar masu yin magana da idanuwa , cikin Sauri Sauban ya furta “ Don’t worry guys , na manta Yaya sun fita tare da Lil , just don’t worry your self kunsan Lil d’in ku bazata ‘bata ba Duk security d’in gidan right ?” Kansa Little yayi knodding har yanzu hannunsa na ri’ke da na Little “ So guys Kuzo ku rakani wani waje yanzu zamu dawo ,Dont worry your self okay ?”, ajiyar zuciya Little ya saki “Yeah nasan Yaya bazai bari ta ‘bata ba , I was just a little worried, and tunda Lil tana tare da Yaya is okay “, shima kansa Sauban ya jinjina masa “ yeah is Okay , now let’s go “ da haka ya ja hannunsu bayan yayi wa Bobo dake zaune signal akan ya ‘kara kiransa . Kai tsaye part d’in su Didi ya nufa dasu a dai dai lokacin da Fanan ta shigo d’aki Sabida kiran ta dasu Eshaal sukai. ‘Dan ‘bata fuska Little yayi ganin Inda suka zo “ Yaya Sauban please mu juya kasan tsohuwar nan ta takuramun ,for God sake “ hararan sa Sauban yayi “ shout up my friend , ai ba Wajan ta zamuje ba , just wait and see “, d’an turo baki Little yayi , suna shiga cikin rashin sa’a aka ce masu suna part d’in His Excellency, Little har da dariya sai ya Sauban ya ja hannun sa kuwa “ ka dena farin cikin nan dan sai kaje , just shout up and let’s go “ a haka yana ri’ke da hannun sa suka nufi part d’in His Excellency, basu tsaya a falourn ‘kasa ba sai ainahin falourn da suka tabbatar zasu zame su açan. Kamar yadda yayi hasashe kuwa gabaki d’aya suna zaune a falourn , d’ago kansa His Excellency yayi ganin su Little, Mamy ma da taci muryar Sauban sai data d’ago idanuwanta, su Little data ganina gefen sa ne yasa tayi saurin mi’kewa tsaye , hannunta har rawa yake wajan nunasu “ Su… süne ?” Ta fad’a da’kar, kansa Sauban ya jinjina yana sakar mata murmushi, Little da prince kuwa babu abunda suke sai bunta da kallo, cikin Sauri ta share ‘kwallar datake ‘ko’karin sakko mata , a hankali ta nufi Inda suke fuskarta d’auke da murmushi , hannun Little da prince ta kama lokaci d’aya tayi Hugging d’insu “ i can’t believe it , yau naga yarana da idanuwa na , oh my god , Allah na gode maka “ ta d’ago tana shafa fuskokinsu kamar zata mayar dasu cikin ta , d’an bata rai Little yayi yana kallan Yaya Sauban, a hankali Sauban ya furta “ Mamy na “, d’an zaro idanuwansa  Little yayi cikin Sauri shida prince suka gaishe ta , girgiza musu kai tayi tare da ‘kara Hugging d’insu gabaki d’aya ta rasa abun cewa , zatayi magana Sauban ya girgiza mata kai cikin yaren Germany ya mata magana yadda su Little bazasu gane ba amma still saida Mamy ta furta “ Ina Yayan ku?” Batare da damuwa ba Little ya furta “ Yaya Bobo yana part d’insu , Yaya Big Boss kuma sai tsakar dare zai dawo “, d’an ware idanuwanta tayi “ Kenan bazan ganshi ba ?”, Kansa Prince ya girgiza “  in Yanaso zaki gansa amma in yace No bazai ga kowa ba fa “ karamun dariya Mamy tayi tana kallan His Excellency “ Yaya Copy d’in ka har ynxu yana existing “, d’auke kansa yayi batare da yace komai ba , sai a lokacin Didi tayi magana “ Idan kin gama rungumesu muma sai ki barmu mu gansu ko? “ cikin sauri Little ya juya “ Ni dai bazaki ganni ba kullum sai kin dokeni kuma duk lokacin da na fad’awa Ya’ya sai ya saki horan sojoji”, wani makirin murmushi Nanni ta saki kafun ta kalle su “ yarana bakuga His Excellency bane ?” Kallan ta Prince yayi cikin rashin damuwa ya furta “ Eh munga Friend anjima zamu dawo wajan sa ne , akwai abunda zamu d’akko, ko friend ?” Kansa His Excellency ya jinjina musu yanxu ma ba tare da yace komai ba , hakan da yayi ba ‘karamun kular da Nanni yayi ba amma ta danne a ‘kasan ranta , “ Shikenan yarana , “ cewar Nanni.  Suna fita cikin Sauri Mamy ta kalli His Excellency “ Dagske yarana haka suka girma ? Oh my God , Yaya daman zan ‘kara saka su a cikin idanuna?” Ta karasa hawaye na sakko mata a fuska , “ amma me yasa har yanzu banga Farooq ba ? Har yanzu zuciyar nan ta sa tana nan ko ? “ gyara zamansa His Excellency yayi “ Ki samu waje ki zauna , wannan kukan ya isa haka , zaki gansa duk lokacin da yake gidan nan , amma zuwa yanzu baya ciki sabida baya shigowar wuri”, kanta Mamy ta jinjina tana zama kan kujera “ Amma Yaya kayi masa bayanin ba a sanranka ta ‘kyalesu ba ? Nasan halin farooq sosai da zuciya , banasan wannan fushin nasa “, karamun murmushi His Excellency yayi ba tare da yace komai ba .  ***** Wani waje Big Boss ya kai Abla bayan ya shirya cikin wasu kayan masu shegen laushi white colour , sosai wajan yayi kyau ba kad’an ba musamman yadda kana iya hango taurari daga inda kake ga wasu irin sanyin ‘kamshi da yake tashi had’e da sanyin ‘kamshi mai Matu’kar sanyaya zuciya.  Lokacin da zasu ci abinci ba ‘kin bari yayi taci da kanta dan dole yayi feeding d’inta da kanshi, sosia wajan ya ‘kawatu, ko da suna zaune kan sofa hannun sa na cikin nata ya ‘ki sakar mata shi, ganin kamar tana jin bacci ne ya sa ya d’auketa gabaki d’aya zuwa wani Bedroom da komai na cikin sa ya kasance white and blue , sosai tsarin wajan yayi kyau ba kad’an ba . yana ajje ta yabar d’akin, ajiyar zuciya Abla ta sauke lokacin da ta ga ya fita , Tuna’nın ta duk bai kawo mata zai dawo d’akin ba , tayi Tuna’nın ya tafi Kenan tun lokacin da yaga tana jin bacci . Doguwar jigar jikinta ta cire tare da nufar d’akin da take Tuna’nın toilet ne . Ta d’au kusan 20 minutes a ciki kafun ta fito d’aure da wani ‘karamun towel da ko cinyoyinta bai gama rufewa ba , babu abunda ta shafa a fuskarta bayan ta ‘karasa gaban mudubi, wani kwalba ne gölden ya d’au hankalinta, haka kawai ta d’auki kwalbar bud’ewar da zatayi gabaki d’aya ya zubo mata a jikin towel , wani irin ‘kamshin mai matukar dadi ya cika ko ina cikin ‘kan’kanin lokaci, da sauri Abla ta ajjesa ganin yadda ta ‘bata jikinta , toilet ta koma shaf shaf ta ‘kara fitowa amma kamar bata göğe ba sai ma wani irin lafiyayyan ‘kamshin da ya kara karad’e ko ina na Wajan . Karamin tsaki Abla ta ja tare da hayewa kan bed abunta , hankali a kwance , cikin mintunan da basu wuce 10 bacci bacci ya d’auketa.  ***** 11:30 pm taji kamar ana ta’ba mata jikinta , cikin Sauri Abla ta ware idanuwanta gabaki d’aya , ganin Big Boss a bayanta yasa zuciyarta bugawa da karfi cikin rawar murya ta soma furta “ me.. ne.. me kake yi a nan ?” Da hannu Big Boss ya nuna mata bakinsa Alamar tayi shiru ga idanuwansa dasuke a lumshe sai faman shinshinar ta yake musamman ‘kamshin turaran da ya zuba a jikinta , a rud’e Abla zata turesa ya ri’ke mata hannu lokaci d’aya Abla ta fashe da kuka ganin ko sauraranta bayani, kukanta da ya cika masa kunne yasa ya d’an bude idanuwansa kad’an , bai ce mata komai ba ya had’e lips d’insu , da karfi zuciyar Abla ta buga tana ‘ko’karin kwace bakinta ya kwance towel d’in da ta lullu’ba dashi, a rud’e ta ri’ke hannun sa tana fiske bakinta da karfin gaske “ Dan Allah ka bari , ban warke ba ni banaso mutuwa zanyi , ka bari banaso “ ganin tana çıka masa kunne yasa gabaki d’aya ya ‘kara hade bakinsu cikin sauri yake sarrafa batare da ya bud’e idanuwansa ba , Sabida tashin hankali kirjin Abla har sama da kasa yake , hakan da take ba ‘karamun zautashi yake ba gabaki d’aya Big Boss baya cikin hankalin sa abunda yake gabansa kawai yake , cikin wani irin tsantsan tashin hankali da rud’ani yayi ‘ko’karin bud’e kafarta , cikin azama Abla ta gantsara masa cizo a wuya amma duk da hakan bai kyaleta ba sai da ya bud’e kafar , bata gama sanin a Wana hayyaci take ba sai da wani irin azababben zafi ya ratsa mata kafafuwa, gabaki d’aya muryarta ta bud’e tare da Fasa wani ‘kara lokaci d’aya ya had’e da wani irin kuka mai ta’ba zuciya “ ka bari banaso , zan muntu dan Allah ka bari , Wayyo Allah na “ shine abunda Abla yake fad’a cikin tsananin azaba, sai faman ihu take tana neman taimako amma Big Boss bai saurareta ba , yadda ya shige ta da azabar zafi sai da ta suma ta sake farfad’owa muryarta har bata fita Sabida azabar kuka da take gabaki d’aya gabban ta zafi suke mata , idanuwanta a runtse sai hawayen da suke sakko mata ta gefen fuska, kusan 2 hours 15 ‘minutes kafin Big Boss ya tsagaita, sai a lokacin ya soma dawowa cikin hayyaci da , kukan da yaji yana shigar masa kunne a hankali yasa cikin sauri ya fara bud’e idanuwansa , da azamar Sauri Big Boss ya bud’e idanuwansa ganin abunda ya aikata mata , babu abunda bakinsa ya iya furtawa sai “ Innalillahi wa inna ilaihi ra’jiun”. Cikin Sauri ya ri’ke hannunta guda d’aya ganin yadda take kuka mai a zabar ta’ba zuciya , shi kansa sai da zuciyarta , wani irin abu mai kama da fargabane ya ziyarci zuciyarsa babu abunda bakinsa yake iya furta wa sai “ Sorry, am so sorry , please kiyi hakuri “, Abla kuwa idanuwanta a runtse suke har lokacin ga zafin da takeji sosai a kasanta mai azabar zafi , babu abunda take iya motsawa a jikin ta sai kukan da yake fita tundaga zuciyarta. IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____ 18 Yadda take kuka sosai kamar ranta zai fita ne yasa Big Boss ya soma matsa mata hannunta alamar rarrashi, bai san ta ya zai soma bata ha’kuri ba , ya san shi mai laifi ne a wajan, duk da yadda take cikin ciwo hakan be hana ta zame hannunta daga ri’kon da yayi mata ba , a hankali ya d’ago da kansa zuwa saitin inda take , har lokacin idanuwanta a kulle suke sai kukan da take da yake fita da ‘kar, d’an sunkuyar da kansa Big Boss yana ta’ba lallausan gashin kansa da ya sakko masa har bayan sa , a hankali ya sauka daga kan bed d’in ya wuce toilet , bai d’auki wasu mintuna ba ya fito d’aure da towel a jikinsa , kai tsaye gadan da take kwance a kai ya nufa , ‘kara runtse idanuwa Abla tayi yanzu kukan nata baya fitowa sai ajiyar zuciya da take faman saukewa a hankali. Kamar wata Baby haka ya d’auke ta dukda tana so ta ‘kwace jikinta amma bata da wannan ‘karfin shiyasa ta ha’kura ta kulle idanuwanta , hawaye na bin gefe da gefen fuskarta . Lokaci d’aya ta saki wani iriin ‘kara mai ‘karfin gaske tare da fashewa da mayaran kuka Sabida jinta da tayi a ruwan zafi, cikin sauri tayi ‘ko’karin mi’kewa amma ya hanata hakan sai ‘kara ri’keta da yayi sosai a cikin ruwan , a hargitse Abla ta soma magana har lokacin bata dena san ‘kwace jikinta ba “ Nima bana sanka, Allah bana san ka bazan zauna da kai ba , daman so kake ka kashe ni,Wayyo Allah na “, lumshe idanuwansa Big Boss yayi jin maganganunta yasan kafun ya samu ta yarda dashi sai yasha wahala sosai, a hankali cikin cool voice mai cike da lallashi yake furta "So sorry Dear” amma ina Abla ko sauraran sa batayi sai kukan ta da take yi bin ha’k’ki, ganin yadda ruwan ya d’an canza kala alamar jini kad’an yasa ya d’an Yaushe lips d’in tare da canza ruwan, yanxu batayi ihu kamar d’azu ba , cikin ‘kasa ‘kasa da murya take kukanta, ko sau d’aya bata d’ago da face d’inta ba balantana yasaka ran zata kallesa. Sai da ya tabbatar da ya gasata sosai tukunna yayi ‘ko’karin zai mata wankan, a fusace Abla ta janye jikinta , “ Bana so “ ta fad’a tana d’auke idanuwanta daga ‘barin da yake gabaki d’aya .       Bai ce komai ba ya mi’ke bayan ya matso mata da duk abunda yasan zata ‘buta “ Called me if you need help please “, cewar Big Boss , ko ‘bangaran da yake bata kalla ba , balantana ya saka ran zata kulashi “ Ya Allah “ ya fad’a cikin zuciyar sa lokacin da yake fita daga toilet d’in.  Sosai yaga yanda kan gadon ya ya mutse ga Bed d’in da yake da stain d’in jini kad’an “ d’inkin ta “ shine abunda ya fad’o masa cikin rai , d’an goshinsa ya dafe kad’an yana yaye Bedsheet d’in kai gabaki d’aya , sannan ya saka sabo.     Tunda tayi wanka ta saka Bathrobe d’in tayi zaman ta a toilet abunta sabida batasan had’uwa dashi , kusan mintuna 10 tana zaune a toilet d’in har bacci ya soma d’aukar ta . Tura ‘kofar da akai ne yasa a firgice ta bud’e idanuwanta har tana ‘ko’karin zamewa yayi saurin ri’kota, zata kwace jikinta ya d’auke ta gabaki d’aya a jikinsa zuwan kan Bed d’in da ya gyara , hannun ya zo ta’bawa tayi saurin jan jikinta tana matsar kwalla “ Ni kamayar da, Allah bazan ‘kara zama da kai ba kashe ni kake san yi , ka Mayar dani , Allah bana san wajan nan “ lokaci d’aya Abla ta soma kuka zai ta’bata ta ‘kara saka masa kuka cikin saurin ya janye hannunsa “ shikenan , Don’t cry , Don’t okay ? Kinga dare yayi sosai yanzu , ki bani na duba ciwan ki yanzu kinji Sunshine ?” Kamar zatayi kuka ta furta “ Ni dai ka mayar dani , banasan nan wajan” sai kuma ta saka masa kuka, cikin sauri yayi ‘ko’karin rungumeta  ta ‘kara fashe masa da wani saban kukan tana girgiza kai “ Ni banaso karka ta’bani ai daman so kake na mutu”, idanuwansa ya d’an lumshe kad’an yana dafe goshin sa , yasan ko yace zai lallasheta yanzu bazata ta’ba sauraran sa ba , cikin cool voice cike da lallashi ya furta “ it’s okay bazan ta’ba kiba mai kikeso yanzu , kina jin yunwa ? Mai zaki ci ?” A hankali Abla ta fury “ Ni ka fita “, d’an kallanta yayi kad’an kafun ya furta “ Will you be happy if I go out ?” Cikin Sauri Abla ta jinjina masa kanta , “ it’s okay , I will go “ ya fad’a yana mi’kewa .  Yana fita Abla ta cigaba da shashshe’kar kukanta , tun tana yi har ga soma ajiyar zuciya bacci ya soma d’aukarta, motsi kad’an sai ta firgita ta bud’e idanuwanta , tun tana baccin tana farkawa har bacci ya d’auke ta sosai .     Duk abunda take akan idanuwansa , ganin yadda take firgita ne yafi komai damunsa , sosai yake kallan face d’inta a cikin wayar sa tsawan lokaci har sai da ya tabbatar Dagaske baccin ya d’auke ta sosai sannan ya koma d’akin bayan ya d’auki abubuwan da yake bu’kata.     A hankali yake takunsa yadda bazai tashe ba har ya ‘karasa inda take , fuskarta tayi fayau sosai Sabida kukan da ta sha , idanuwanta har sun d’an kunbura sosai ya tsurawa pink lips d’inta da ya d’an bushe ido kafun ya Janye idanuwansa gabaki d’aya zuwa abunda ya d’auko, baya so ta tashi daga baccin da take amma bazai barta ba sai ya duba mata ciwan ta . ***** Su Little suna barin part d’in His Excellency itama Nanni tayi saurin mi’kewa sabida tuna maganar Sindilu, gabaki d’aya kallanta sukai ganin ta mi’ke tsaye , Mamy ce ta furta “ ina kuma zaki je ana tattaunawa?”, Nanni ji tayi kamar ta sha’ke wuyan Mamy amma a fili sai ta d’an sakar mata lallausan murmushin da babu Wanda zai kawo akwai mugun abu a ‘kasan ranta , d’an ya mutsa fuska tayi kad’an kafun ta furta “ Ina so zan d’an sha maganin ulcer d’ina ne gani nake kamar yana ‘ko’karin taso mun”,kanta Mamy ta jinjina alamar gamsuwa “ Allah ya ‘kara Lapiya , ya kamata ma ki huta idan kinsha maganin “ itama Dada amsawa tayi da “ Gskiya Hauwa ta fad’a miki , ya kamata ki d’an huta dan Wannan ciwan idan ba ai masa yadda yake so ba shi zaiyi wa mutum aika aika “, kanta Nanni ta jinjina tana ‘kara ya mutsa fuskarta kafun tayi musu sai da safe , a hanyar barin falourn saitin inda flower base d’in da Abla ta fasa ta kalla ita kad’ai sai faman taunar ya tsa take “ in tasan wata ai bata san wata ba “ cewar Nani cikin zuciyarta.      Tana fita cikin Sauri ta wuce part d’in su bata tsaya a falour ba tayi saurin wucewa cikin d’akinta gudun karta had’u da kowa a falourn, tana sai da ta kulle ‘kofar d’akin ta saki wani ‘karamun ihun ta kaici kad’an “ Ni ? Ni waccen yarinyar take san tozartawa a cikin mutane ? Idan ta san wata ai bata san wata ba, yau yau d’innan zanyi maganin shegiya naga ta yadda zaku dinga had’uwa, cikin ‘kan’kanin lokaci ta sauya kayan jikinta zuwa Ja sai wani zunbullen Hijabi da ta d’aura a kanta yanda babu Wanda zai fuskanci wani abun.            Sai data tabbata babu Wanda zai ganta tukunna ta salalla’ba ta fita ta baya hannunta d’auke da ‘kullin maganin da Sindilu ya bata, cikin sauri ta nufi inda taga an ta’ba ajje sa amma baya wajan, ‘karamun tsaki Nani ta ja duk da fargabar da take ji cikin zuciyarta hakan bazai hana aikata abunda tayi niya ba tunda burin ta zai cika. Duk inda ta duba sai ta tarar da baya Wajan sosai zuciyarta ta hasala , cikin tsananin ‘bacin rai ta juya zata bar wajan, gurnaninsa da ta d’anjine yasa tayi ajiyar zuciya kad’an tana tun karar d’akin dukda fitulan wajen babu haske, yadda zuciyarta ta ‘kyan’kyashe da san cika burun ta haka take ‘kara kusa kai zuwa inda yake. ‘Dakin da tafi tunanin yana ciki ta kutsa batare da Tuna’nın wani abu ganin zoben tsafinta na hannunta , Hasken wajen ba wani sosai bane amma mutum yana iya ganin sa , daga nesa kad’an ta hango sa a kwance , Tuna’nın yadda zata fara samo fitsarin masa tayi , cikin ‘kan’kanin lokaci tunanin abunda zatayi ya fad’o mata cikin zuciyarta . Wani iriin maganganun siddabaru ta somayi tana tunkaro inda yake , idanuwanta a rufe sai faman surutu take tana murza zoban tsafin hannunta , yadda taga yana bacci ne yasa ta soma zagayeshi tana sul’kullanta har zuwa lokaci mai d’an tsaho, kamar magic sai gashi Simba ya mi’ke tsaye idanuwansa kuma a kulle , wani irin dariya ta she’ke da ita kafun ta fito da maganin da Sandilu ya bata , babu abunda idanuwanta suke hasasho mata sai ta inda zata d’ibi fitsarin، gabaki d’aya kamar wata mara hankali haka ta ‘karasa inda  yake batare da damuwa ko shakkar abunda take sanyi ba, ‘kasan Hijabinta ta tattare waje d’aya a daidai wajan ta kashinsa ta soma gogawa yadda zaiji ‘Kai’kayin wajan fitsari ya fito , kamar wata mahaukaci ta soma yi masa tafiyar tsutsa a wajan , Simba da idanuwansa suke a kulle sai motsa ‘kafar sa , cikin rashin saki ta saka hannun ta wajan Sabida gabaki d’aya hankali da tunaninta yana kan abunda take burin samu, wani harfi da Simba yayi da ‘kafarsa sai da ya tsoratar da Nani cikin sauri ta sunkuyar da kanta gudun karya ganta, d’ago da fuskarta da zatayi ne kawai taji feshin abu me wari , cikin tsananin rud’ewa ta bud’e baki zata kurma ihu taji wani abu ya cika mata bakı me shegen wari ga ruwa ruwan da taji a fuskarta , ba komai bane face kashi da fitsarin da Simba yayi mata , yana gama wa kuma yasaka ‘kafarsa duka biyu ya harbi baya yana jijjiga bayansa sabıda fitsarin da yayi sai kuma ya koma can gefe sosai yayi kwanciyarsa har lokacin idanuwansa a kulle . Nanni kuwa yadda Simba ya hankad’a ta baya sai da kanta ya bugu sosai a jikin bango, ga Nononta d’aya da Simba ya harba da ‘karfi , cikin wahala ta d’an tsaki ‘kamar tana Sumewa .  ***** Nanni bata dad’e da barin part d’insu wata mota ta danno kai cikin gidan a kuje , kai tsaye ‘bangaran His Excellency ya nufa , bai jira mai gadi ko security su bud’e masa motar ba ya bud’e cikin Sauri, a haka ya nufi part d’in da yasan zai same su. Alokacin da su His Excellency suke tsaka da magana kamar daga sama suka ji shigowar mutum, d’agowar da His Excellency zai yi idanuwansa ya sauka akan mutumin da bazai ta’ba mantawa ba arayuwar sa , cikin a zama ya mi’ke yana nuna mutumin da ya shigo da hannu ,” Kai ne ? Adam Dagaske kai nake gani ko kuma idanuwana ne ?” Gabaki d’aya mutanan falourn suma mi’kewa sukai tsaye , d’ago da fuskar sa da mutumin zai yi lokaci d’aya fuskar Dadyn su Baby ya bayyana , kansa kawai yake jinjina wa cikin rashin kuzari “ Ni ne , Tabbas nine , nayi matu’kar kewar ka aboki ban ta’ba tunanin zan sake sanya ka a cikin idanuwana ba “, cikin annashuwa His Excellency ya murmusa yana ‘karasowa Inda Alhaji Adam yake lokaci d’aya suka yi Hugging juna , Su Mamy da Suka shigo sai faman goge hawaye suke kad’an kad’an, mai da kallansa Dadyn su Baby kan Diidii, cikin sakin murya da Annashuwa ya furta “ Ranki ya dad’e Diidii na same ku lapiya ?” ‘Dage Kanta Diidii tayi “ Adamu ai ka rainani sai da kuka gama rungume rungumen ku sannan zaka tuna dani , toh banayinka “ ‘karamin dariya su Mamy suka saki Sabida abunda Didi tace , mai da kallan sa yayi kan Mamy shima “ Friend  ya naga ‘kanwar ka kamar wacce ake ragewa shekaru”, girgiza kansa His Excellency yayi yana nuna masa wajan zama “ Babu ruwana ai kun saba fad’an ba tun yanzu ba , ina ka tafi ? Kasa ina ta neman ka , kuma ya naganka kai d’aya , sai a lokacin Dadyn su Eshaal ya Tuna da Momy yazo , kallan Mamy yayi kafin ya furta “ Ina Tuna’nın bata san hanyar da zata shigo ba “, kanta Mamy ta Jinjina tana nufar hanyar barin falourn , sosai His Excellency yake kallansa “ Ka canza ba kad’an ba , bazamuyi magana ba sai ka huta tukunna zuwa gobe “ itama Diidii mi’kewa tsaye tayi “ ya kamata ku huta kuwa dukan ku duk kin ishi mutane da tsufa kafin wad’an can ifritan yaran su zo , kallan sa Dady yayi jin abinda Diidii tace , lallausan murmushi His Excellency ya sakar masa “ zan yi maka bayanın komai zuwa gobe “. ******** HARRY  Tun abunda ya faru tsakanin ta da Simba take tsoran fita , Gabaki d’aya ta zare kamar mahaukaci yanzu ko attachment din bata sawa lokaci d’aya duk ta rame babu abunda ya ke ‘bata mata kamar  kamar Tuna’nın Big Boss na tare da Abla ba ita ba , wannan abu yafi komai tsaya mata arai gabaki d’aya Batasan Abla bata cikin gidan ba , Tuna’nın ta a kulle tana part d’inta a falourn kamar yadda ta saba zuwa ta tarar da ita. ga uban ladaftar da su da M. Sarah take musamman ita da take bata da kunya gwanda yanzu sauran ba kullum take kiran su ba banda Harry da take ladaftar wa ganin rashin kunyar ta , kullum sai ta saka kwallin boka a idanuwanta tana san zuwa inda Big Boss yake amma tsoron Simba ya hana rayuwar sakat gabaki d’aya . Ga Hajiya falmata da itama ta fita sabgarta tun lokacin da taji labarin mu’kamun da ya koma wajan Abla gabaki d’aya hankalinta yana kan hanyar da zata dawo da mu’kaman kan take gabaki d’aya gold d’inta da dukiyar ta bayar Sabida ayi mata aiki kwakkwara akan mutanan gidan yadda komai zai koma ikonta. Shiyasa yanzu ko damuwa da  fita batayi Sabida burin da take San fara cimmawa. WASHE GARI Kiran sallah a kunnan Big Boss akayi sa Sabida gabaki d’aya bai runtsaba yana gefen Abla ga System d’in da ke kusa da shi yana operating d’inta . ‘Dan d’ago da kansa yayi zuwa saitin fuskarta , bacci take abunda hankali kwance , ga kiran sallah da akeyi, ya lura kamar yanzu ne baccin ya fi mata dad’i. Tsoran tayar da ita yake daga baccin Sabida gudun rigimar da zata soma shiyasa bai tashe taba ya sauka akan Bed d’in a hankali , kai tsaye Toilet ya nufa bai wani jima can sosai ba ya fito har lokacin Abla bacci take musamman yadda ta ‘kara lumewa cikin duvet.      Ba Tashe taba , sannan bai ‘karasa inda take ba yabar d’akin gabaki d’aya Sabida sallar da za’a fara.  ****** 6:50am ya shigo cikin d’akin ganin har lokacin bacci take yasa ya d’an bud’e idanuwansa kad’an , baisan da wata kalar rigimar zata tashi idan ta farka, amma ganin lokacin sallah na tafiya yasa ya ‘karasa inda yake , bacci take abunda hankali kwance , daga gefen gadon ya zauna yana ‘kurawa fuskarta ido, bai san ya akai ba , bai san a wani lokaci ba soyayyar ta shigesa, irin san da shi kansa bazai iya fad’an adadin saba , sosai soyayyar ta take ‘karuwa a cikin zuciyar sa ko wana da’ki’ka da lokaci musamman idan tana kusa da shi. Peck yayi mata a goshi kamar wacce take bacci da ido d’aya ta ware idanuwanta gabaki d’aya , ganin sa a kusa da itane yasa ta bud’e baki zata fara kuka yayi saurin had’e hannun shima waje d’aya kamar wani ‘karamun yaro ya ‘bata fuskar sa “ Dan Allah karkiyi kukan nan please Sunshine Am sorry, don’t hurt with your cry’s okay ?” Abla bata san lokacin da ta sakar masa manyan idanuwanta da sukai shining ba alamar a kowane lokaci zata iyayin kuka , d’auke fuskar ta tayi daga şaitin ‘barin sa tana ‘kara tsuke fuskarta, hannun ta yayi ‘ko’karin ta’bawa cikin tashin hankali ta furta “ Ni karka ta’bani”, kallanta yayi idanuwansa har su soma lumshe ga shi tana ‘ko’karin sa masa ciwan kai da rigimarta “ it’s okay kinga har anyi sallah bari na temaka miki kiyi wanka sai kiyi ko?” Cikin Sauri Abla ta ma’kale kafad’a “ Ni zanyi abuna “ ta ‘Karasa tana ‘ko’karin mi’kewa , a hankali ta soma d’aga ’kafarta, ko ta ku biyu batayi ba tayi saurin tsaya tana ‘ko’karin ja baya , a hankali ta furta “ Ouch” da sauri Big Boss ya ri’ke mata hannu ganin yadda take ya mutsa fuskarta yasa ya d’auketa gabaki d’aya zuwa toilet d’in.  ***** basu wani jima sosai ba ya ‘kara fito da ita hannunsa sanye da towel d’in da ya nannad’eta a ciki, a hankali ya zaunar da ita yana kalan yadda ta ‘bata rai , ‘karamin murmushi ya saki Daidai saitin kunnanta ya furta “ I Love you Sunshine and I’m so sorry , bari na kawo miki rigar da zaki saka kiyi sallah okay ? But try to forgive me please “ cikin Sauri Abla ta ‘kara kawar da kanta musamman yadda taji lokaci d’aya zuciyar ta taharba.  Wani irin doguwar riga ya d’auko mata mai kauri tare da hijab da bazai ta kura mata ba , da kanshi ya temaka mata ta saka kayan, da zatayi sallar ma yana jin lokacin da take shash she’kar kuka , tana idar wa ta tafi zata kwanta yayi Sauri ri’ke mata hannunta yana jingina ta daga jikinsa “ I love you and am so sorry , Mai kike so?” ‘Bata fuska Abla tayi kafun ta furta “ kamar dani gida “, d’an murmusawa yayi kad’an ganin yadda ta yi maganar kamar Baby “ it’s Okay , tunda Baby na tanaso na mayar da ita but kinga safiya ne yanzu muyi bacci first ko?” Yadda yağa reaction dinta kamar me shirin yin kuka ya furta “ it’s okay na bari mai kikeso?” Cikin sanyin murya Abla ta furta “ Yunwa nake ji”, karan hancinta ya ta’ba kad’an “ Me Sunshine zataci?”, kai tsaye Abla ta furt “ d’an sililuf da Youghurt “ d’an bud’e idanuwansa Big Boss yayi dan bai gane abunda tace ba gwanda Youghurt ma.  “ Menene shi?” Ta’be baki Abla tayi kafun ta furta” ‘Dan sililuf  shi zanci” wayarsa ya d’auko “ okay bari na saka a nemo miki” ‘bata masa face Abla tayi “ Ni kai zakayi mun” shi kansa baisan lokacin da ya furta “ whatt “ ba. IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____ 19 Fiki fiki Abla tayi masa da idanuwanta da ta d’an waro kad’an . Cikin cool voice ya furta “ what’s suluf suluf ?” Ita kanta batasan lokacin da dariya ya kwace mata ba , ganin Kallan da yake binta dashi ne yasa tayi saurin toshe bakinta . “ it’s funny ?” Ya tanbaya lokacin da yake d’aga girar sa guda d’aya , d’an kanta Abla ta girgiza masa a hankali “ ‘Dan sululuf nace fa , kuma abinci ne da ake ci da yaji..” kallan bakinta da take maganar yayi kamar ya mayar da idanuwansa kan fuskarta , cikin Sauri Abla ta janye nata idanuwan ganin kallan da ya je fa mata ,muryar sa data tsinkaya a cikin kunnan ta yasa ba shiri ta kalle sa “ pepper zaki ci da safe ? Why ? Banda abin yaji.” ‘Daga kanta Abla tayi daga kafad’un sa ganin tana ‘ko’karin mi’kewa ne yasa mata kaifafan idanuwan sa da ba shiri ta koma ta zauna “ Rigimar ki tayi yawa fa. Oya mai zaki ci?” Ya fad’a kamar ana fusgar maganar daga bakin sa . ‘Dan shiru Abla tayi kamar mai tunanin abu kafin ta kunshe dariyar da take sanyi “ Fine zansha kunu da ‘kosai “, girgixa kansa yayi kad’an yana kallanta “  what’s that again ?”, yanzu ma dariya ya Abla ta ri’ke kafin ta furta “ Bean cake”girar sa ya d’aga kad’an yana motsa la’b’ban sa , cikin sıgar tanbaya ya furta “ That’s what you want ?” Kanta Abla ta jinjina alamar Eh , batare da wani damuwa ba ya furta “ Okay bari na saka Didi tayi maki”, ya fad’a yana ‘ko’karin dialing wata number , cikin Sauri Abla ta kwace wayar tare da kashewa “please karki kirata “, cewar Abla “Cake Bean d’in fa ?” Narai narai tayi masa da ido , “ Ni bacci zanyi “, bai kuma cewa komai ba sai ji tayi yayi sama da ita zuwa bed , cikin Sauri ta zaro idanuwanta waje cike da tsoro, fahimtar hakan ne yasa ya furta “ Don’t worry . Let’s sleep up”, cikin marairaice abu ta furta “ Amma …” da hannu yayi mata alamar tayi shiru kafun ya furta “ don’t amma anything. Bacci zamuyi”, yar ‘karamar ajiyar zuciya Abla ta saki duk da bata gama sakin jikinta ba , akan chest d’insa ya d’ora kanta yana lullu’besu da duvet, bayan ya rage musu haske kad’an. A fisge ya rad’a mata “ am with you , just sleep off”, har yanzu hannun sa na bayanta yana tapping a hankali , a haka bacci ya d’auke su rungume da juna.  ******   Yau a part d’in su Bobo , Little ya kwana bayan ya gama complain d’in akira masa Yaya da Lil d’in su , har kusan kuka sai da yayi wannan ne dalilin da yasa ya kwana a d’akın Bobo.     Lokacin sallah nayi Bobo ne ya soma farkawa daga baccin, yana ‘ko’karin tashin Little shima ya bud’e idanuwansa . Ko kusa baiyi Tuna’nın zuwa ya duba Prince ba tunda yasan Sauban na tare dashi. “ Yaya Bobo”, cewar Little lokacin da yake mi’kewa zaune “ Good Boy ka tashi kenan? Lokacin Sallah ko?” Kansa Little ya jinjina a hankali yana fi’kewa tsaye. Basu wani d’auki dogon lokaci ba suka shirya shida Bobo, hannayen su ri’ke da na juna yaka fito falourn, a Dai dai lokacin da su Prince Suke fitowa suwa , “ Yaya Bobo”, cewar prince , kashin kansa Bobo ya shafa “ Yaya prince “, cike da tsokana Little ya furta “ No Yaya kar kace masa Yaya kaji” hararar sa Prince yayi zai yi magna Sauban ya furta “ Tunda an manta dani bari nayi tafiyata “ da sauri Little ya ri’ke masa hannu “ Haba Yaya Sauban d’ina kasan bazan ‘ki kula kaba ko?” Shima gashin kansa Sauban ya shafa “ Nasan Little d’in Yayan sa ai, Let’s go , kar a fara sallah .” Da haka suka nufi masallacin gabaki d’aya .        Ana idar da sallah Bobo ne ya soma fitowa shida Sauban , a lokacin da su His Excellency suka fito suma , d’an kallan inda su Bobo suke Dadyn su Eshaal yayi yana kallan His Excellency, yana ‘ko’karin yin magana yaci muryar Little yana furta “ Yaya Bobo”, prince kuma yana gefen sa , bai wata wata ba ya d’ane bayan Bobon “ Yaya Bobo ina kwana “, Bobo zai janyo sa Little yayi saurin dira yana dariya “ Haba Yaya Bobo yadda kaso cafkata haka mai zakamun?” Da hannu Bobo yayi masa alamar ya matso ,amma Little ya ‘kara ‘kyal’kyale wa da dariya “ Allah Yaya Bobo bazan tsaya ba yau , kaga Yaya Big Boss bayanan da ya shigar mun kuma fa ka dad’e baka goyani ba , “ wayar hannun sa Bobo ya saka a aljihu zai kamo Little , cikin Sauri Little ya ‘buya a bayan Yaya Sauban “ Yaya Sauban please Yaya ko?” Da hannu Sauban ya dakatar da Bobo “ Ba zaka ta’ba mun Little ba fa , idan ba haka ba yanzu na kira mai gayya ya tarwatsa taro “ kallan Prince , Bobo kamar mai yi masa signal, cikin sauri Prince ya so kama Little amma Little ya zille masa “ Yaya Prince nasan halin ka ai, Ni zaka kamo ko? Kamar a bakin Yaya Big Boss , bari ya dawo ,”hararar sa kad’an Prince Yayi “ Kai fa wani lokaci baka da mutunci ni me nayi maka zaka had’ani da Yaya?” Kwalo Little yayi masa batare da yace komai ba , kamar wasu yara prince ya bisa yana san kamawa shima Little yana zillewa, ganin abun nasu ba na tsayawa bane yasa Bobo dakatar dasu , “ Ya isa haka , Let’s go back kunga safiya ne yanzu , Big Boss bayanan , I will just help you guys to rest okay ?” Sai a lokacin Little ya tsaya yana ajiyar zuciya kafun ya karaso Wajan Yaya Sauban “ Yaya Sauban ina kwana ?” Kansa Sauban ya girgiza kawai, gabaki d’aya abunda sukai akan idanuwan su His Excellency da basu san da fitowar su ba ma , har sun juya zasu soma tafiya kamar daga sama Dadyn su Eshaal ya furta “ Abdul?”, lokaci d’aya Bobo ya dakata da ga tafiyar da yake ba tare da ya juyo ba .           A karo na biyu mutumin ya ‘kara anbatar sunan sa , kallansa Sauban yayi shima , lokaci d’aya Bobo ya kalli Little da Prince “ Ku koma ciki, yanzu zan taho okay ?” Kansa Little ya jinjina “ Amma Yaya ka dawo da wuri fa “.  “ I will “ cewar Bobo, suna barin Wajan ya d’an jiyo saitin  Dadyn su Eshaal duk da yana kusa da His Excellency amma ko kusa bai kalli inda yake ba . Yana tsaye sai faman murmushi yake saki , idanuwansa gabaki d’aya yana kan Bobo duk da ko kusa bai nuna yasan dashi a wajan ba.       A karo na uku Ya ‘kara furta “ Abdul?” Yana ta kowa inda Yake kallansa Bobo yayi kamar bazai yi magana ba sai kuma ya furta “ Favo..” sai kuma ya kasa ‘karasawa ya tsaya , Murmushi Dadyn su Eshaal ya saki mai sauti yana matsowa kusa da Bobo , bai kuma cewa komai ba Yayi Hugging d’insa , shima Bobo Hugging d’insa yayi kamar yadda yayi masa . Har lokacin His Excellency bai d’auke idanuwansa daga kan Bobo ba da ko side d’insa baya kalla. “ Boy kai ne kazama haka ? Ina kashiga ne haka ? Ina Farooq  yake ? Wancan Yaran akwai Ameeer ko? Ina Babyn? Ina Jaririn yake ?” Gabaki d’aya sai janyo masa tanbayoyi yake , babu wacca Bobo ya amsa masa sai “ Yananan amma ya d’anyi tafiya “ juyawa Dadyn Eshaal yayi wajan His Excellency “ mai yasa baka fad’a mun yarana sun dawo ba ? Eh ?”bai jira amsar saba ya ‘kara juyawa satın Bobo “ Jaririn Hannun Farooq fa ? Finally Ya’yan Aminina sun dawo ? Oh My God ,kasan yadda Abbun ku yasha wahalar nemanku?” A maimakon ya amsawa Dadyn su Eshaal sai ma abunda ya fad’a da gabaki d’aya ya saka su a cikin shock “ Mahaifin mu ya dad’e da mutuwa tun a ranar da aka haifi Little and please Fav karkayi wa Big Boss maganar sa , if I can stand next to his shadow , Big Boss bazai yi ba , please Fav “, cikin Sauri ya juya gudun kar Dadyn su Eshaal ya sake magana , maganar kuwa ya so yi His Excellency yayi saurin da katar dashi “ Ka barshi kawai gaskiya ya fad’a, Let’s go “. Yadda ya fad’a kamar cikin raunin murya Sauban zai yi magana His excellency ya girgiza masa kai “ No Sauban ,am okay now , ka kulamun dasu duk lokacin da kuke tare kaji?”  “ insha Allah Uncle “, cewar Sauban . Duk da yadda yaga su His Excellency sun bar Wajan, bai tafi ba sai da yaga sun shiga cikin part d’in su.     Shima cikin sauri ya wuce part d’insu , Hopefully bai tarar da kowa ba sai Bobon “ Dude why? Why please?maganganun ka sunyi tsauri sosai ,please don’t forget who is he” ran Bobo a d’an ’bace ya kalli Sauban “ Lokacin da ya tafi ya barmu kayi magana akai ?” Lokaci d’aya Sauban yayi shiru yana kallan Bobo , cikin sanyin murya ya furta “ Na ro’keka ka tausasa harshen ka , ko bazakayi masa magana ba atleast please be came , hakan na azaftar Dashi da yawa, ga kuna kusa amma bashi da damar da Zaice yau ga family d’in ? His Children? A beg up you “ tashi Bobo yayi gabaki d’aya ya bar masa falourn ganin yadda yake san sa mishi ciwan kai .  ******** *****************  NANNI    Tunda Simba ya harbe ta bata farka ba gabaki d’aya ta sheme akan fıtsarin sa , sai wajan ‘karfe 4:30am na safe ta farka daga wahalallan suman da tayi ga Nonan ta da Simba ya saka har wani ri’kewa yake Sabida zafin azaba . Gurnanin Simba da taji ne ya ‘kara hautsina mata Lissafi, Bacci yake har lokacin abunsa , a rud’e ta soma jan jikinta tana san barin d’akin gabaki d’aya maganin da Sindilu ya bata ta ‘barbad’esa a jikinta batare da sanin ta’ba , burinta ta soma barin cikin d’akin. Da ‘kyar ta iya samu ta fita hankali a tashe ko waiwaye bata yi Sabida tashin hankali, tana ganin Sojojin su Big Boss ta ko ina ta soma sur’kullanta cikin ‘kan’kanin Lokaci ta ‘bace , gabaki d’aya bata bayyana a ko ina ba sai a cikin d’akin ta , kamar wata haukaciya haka ta soma zagaye d’akın ko tunanin bacci batayi Sabida tsantsan takaici da ya ishe ta . Rai a ‘bace tayi wulli da hijarin jikinta , sai kuma ta dafe Nonon ta d’aya tana furta “ Wash” Sabida zafin da taji yana yi mata ba kad’an ba amma duk da haka ta kasa zama Sabida tsananin tashin hankali , hannunta ta d’aga da niyar kallan maganin amma wayam babu shi babu alamar sa a rud’e Nanni ta buga tsaye tana dafe ‘kırai “ Na shige su ina maganin yayi ? Kardai na barshi a can ?Sinduli ka temake ni”, ta fad’a tana d’ora hannayenta gabaki d’aya aka. Wata drawer ya janyo hankali a tashe ta zura ba’kar rigar jikinta tana ‘ko’karin d’aura wani abu a ‘kugu ta soma jin kuka kamar na jari rai a hankali kafun a dawo saitin kunnuwanta ayi kukan da ‘karfi, cikin zabura Nani ta juya ko zata ga wani amma babu kowa a cikin d’akin sai ita , kukan da taji kala kala ne ya ‘kara hargitsa mata ‘ya’yan cikinta .  Ba tai aune ba sabida wani irin azababben duka da taji a gadon bayanta , cikin tsananin azaba ta bud’e baki zatayi ihu amma sai taji kamar an sha’ke mata ma’kogaro, duka kawai suke mata ta ko ina amma ba damar tayi ihu, sai da akayi mata jina jina tukunna aka jefata kan gado tare da lullu’be jikinta da duvet d’in d’akin.  ✨✨✨✨✨✨✨ ‘Karfe 12:10pm Abla ta farka sağa baccin da ya d’auke ta, a hankali ta soma mutsu mutsu da idanuwanta har ta bud’e gabaki d’aya bakınta d’auke da addua , mi’kewa zaune tayi a hankali tana ‘kara ya mutsa fuskarta ganin babu kowa a cikin d’akin. ‘Karamun ajiyar zuciya Abla ta saki kafun tayi ‘ko’karin mi’kewa daga kan gadon, zafin da take ji ya ragu sosai shiyasa ta iya takawa dakanta har zuwa toilet, sai da ta gasa kanta sosai yadda zatafi jin dad’in jikinta kafin tayi wanka abunta. Tana fitowa ta tarar da wani gown mara nauyi milk colour da underwear’s , mamaki ne ya cikata lokaci d’aya wani irin kunya ya kamata amma babu yadda zatayin haka ta saka kayan nata sannan ta koma ta zauna abinta .        Mintuna 15 a tsakani aka bud’e kofar d’akin , cikin Sauri Abla ta d’ago da kanta , shima ya canza shiga da alama wanka yayi . A bakin ‘kofa ya tsaya tare da folding hannun sa waje d’aya yana binta da wani irin kallo da shi kad’ai yasan ma’anar sa . Cikin Sauri Abla ta sunkuyar da kanta ganin irin kallan da yake binta dashi. Cikin takunsa na kullum ya soma takawa cikin falour zuwa kan sofa d’in d’akin, bai ce komai ba har lokacin da ya zauna kusan tsawan mintuna biyu , Abla da take wasa da ‘yan ya tsunta a hankali ta furta “ Ina kwana ?” Kamar me koyar magana , shiru yayi mata batare da ya amsa ba a karo na biyu Abla ta ‘kara furta “ina kwana ?”, hannun sa d’aya ya mi’ka mata alamar tazo batare da ya furta ko uffan ba, tunanin yadda zatajen take ganin yadda ya mi’ka mata hannunsa , bata motsa daga inda take ba har lokacin sai d’an d’ago da fuskarta da tayi kad’an kamar me jiran ‘karin bayani “ come here “ ya fad’a ahankali yana ‘kara mi’ko mata hannun sa , ganin face d’insa kamar ba da wasa ba yasa ta taso jiki a sanyaye zuwa inda yake duk da bata ‘karasa ba ta tsaya, tunda ta soma tafiya yake kallan movement d’in tafiyar ta ganin ta tsaye ne yasa ya d’ago da kansa “ zafi?” Ya furta a hankali , kanta Abla ta jinjina masa itama Batare da tace komai ba . Mi’kewa yayi zuwa inda take tare da kawa hannunta “ it’s okay , zai dai na kinji ? Kanta Abla ta jinjina tana pouting lips d’inta kad’an , ‘karamun murmushi ya saki tare da d’aukar ta kamar Baby ya fita daga cikin d’akin , “ Ban san Yaushe kika koyi shagwa’ba da yawa ba haka “ cikin Sauri Abla ta mayar da bakinta , har zuwa inda yake san suje, a hankali ya ajjeta akan kujerar dinning , ga abinci kala kala dake kai , d’an zaro idanuwanta Abla tayi kad’an ganin yadda aka çıka kan dinning d’in da abincin cika “ what do you want to eat ?”, ‘kamshin cow leg da taji duk da bata da grantee d’in shine amma haka ta furta “ cow leg”, bai ce komai ba ya bud’e Warmer d’in tare da saving d’inta cikin wani unique bowl bayan had’ad’d’an breakfast d’in da yayi serving , a kujerar kusa da ita ya zauna kafin ya kama hannunta yana mayar da ita kan cinyarsa , cow leg d’in ya d’ebo zai kai bakinta Abla ta d’an sunkuyar da kanta ‘kasa jin yadda abunda ya zo mata a banbara kwai “ öpen your mouth “ ba musu Abla ta bud’e bakin ya saka mata , sosai taji dad’in sa shiyasa da ya ‘kara saka mata ta sha abunta , kamar wata Baby haka yayi feeding har lokacin tana kancinyarsa ,sai da ya tabbatar ta ‘koshi tukunna ya rabu da ita. Hannu yayi mata alamar saura turn d‘inşa , zatayi masa musu ya girgixa mata kai , babu yadda ta iya haka ta bashi a bakin idanuwansa gabaki d’aya akan ta . Suna gamawa Abla ta mi’ke a hankali da har azumi ciwan ta bai warke ba , kayan kan dinning d’in ta so kwashewa ya ri’ke hannun ta “Don’t touch anything , let’s go some where “ ya fad’a yana ri’ke mata hannu zuwa wani ‘kofa , cikin wajan sosai yayi kyar sabida babu komai a cikin sai wasu kujeru masu laushi kamar na shan iska daga inda suke suna iya hango abunda yake waje . Akan kujerar suka zauna Abla na cinyarsa ya zagaye Hannayensa guda biya akan stomach d’inta , shiru gabaki d’ayan su sukai kamar babu mai magana a cikin su kafin ta tsinkayi muryarsa cikin dodon kunnanta “ What’s your Biggest dream of yours ?” Kai tsaye Abla ta furta “ My parent, inaso nagansu ko sau d’aya ne “ d’an shiri Big Boss yayi ganin voice d’inta yana ‘ko’karin canzawa “ Şai kuma me? “ Abla kamar mai tunani  sai kuma ta furta “ Inaso na taimaki maraya Sabida nima nasan wahalar da suke sha “  and ? Cewar Big Boss , turo bakinta Abla tayi kad’an kafin ta furta “ Inaso nayi karatun Medicine “, a hankali ba tare da ya bari taji ba ya furta “ Dream “ gabaki d’aya kansa ya d’ago a bayanta yana lumshe “ Ba kyacin abinci sosai , your tummy is so flat ko sai nayi ajiya xai tashi?” Abla bata fahimci maganar saba shiysa tayi shiru, ‘kara kwanciya yayi a bayanta suna kallan yanayin gari daga inda suke a zaune .              ✨✨✨✨          ‘Karfe uku da mintuna Wasu manyan motoci suka danno kai gidan His Excellency gabaki d’aya yan sandan gıdan sunsan su wanene a ciki, a Daidai wani part da ya’ke kusa da part d’in Didii motocin nan sukai packing , ana ‘ko’karin bud’e motar su Didi suka fito daga cikin gidan fuskokinsu d’auke da fara’a . Gabaki d’aya yan gidan sun fito hardasu Harry , Nanni ce Kawai babu sai su Little da His Excellency da su Bobo da basusan abunda yake faruwa ba . Fanan ma tana kusa da Mamy cikin shigar doguwar rigar a baya. ‘Kafar d’aya daga cikin motocin aka bud’e , wani kyakkyawan guy ne chocolate colour ya fito daga cikin motar  sanye da ash suit sai sumar gashin kansa da itama ta sha gyara sosai , ba laifi kyakkyawa ne guy d’in shima, d’ayan side d’in kafar wata macece ta fito kafin gangan jikinta shima ya bayyana, kyakkyawar yarinyace da taci a donta cikin material fuskarta d’auke da lallausan murmushi akai, batace komai ba sai ‘kofar baya da ta saka hannu fa bud’e , wani hannu ne da yaji kwala kwala akai ya soma fitowa , Ba kowa bace face Hajiyar America, uwa ga gabaki d’aya familyn Mai Dala, mace mai kamar zama ga dattako dukda rashin lapiyar da take fama dashi, tana fitowa gabaki d’aya Suka ‘kara nutsuwa san Hajiyar America bata san wargi idanuwanta gabaki d’aya cikin wani ba’kin glass yake bata ce komai ba ta soma taku budurwar macen na binta a baya ga wata mata da ashekaru bazata wuce 45 ba itama da ta fito daga cikin motar. Hajiya America kai tsaye kusa sa Didi ta karasa tana rungumarta “ Amincin Allah ya tabbata a gare ki yar uwa “ murmushi Diidi ta saki tana furta “ kema haka yar uwa”, yan gidan suna ‘ko’karin magana wata mota ta shigo cikin gidan ba’ki, a Daidai lokacin da Fanan ta shiga cikin gidan Adaidai lokacin sukai parking a kusa da motocin su Hajiyar madina , ‘kofar motar da aka bud’e ne gabaki d’aya ya sa yan gidan suka mayar da kallansu zuwa wajan. Daga d’ayan side d’in aka bud’e ’kofar motar aka fito ba kowa bane face Baby da Eshaal da fuskarsu ke d’auke da fara’a kwance akan fuskokinsu. ‘Dan dafe kirji Momy Baby tayi kafun ta furta “ Me kuke yi anan ? “ cikin d’an d’aga murya… IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                          09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____ 20                            NOT EDITED                Da sauri Baby da Eshaal da fitowar ta Kenan daga motar ta jiyo saitin inda taji muryar Momy, suma yan gidan gabaki d’aya Ita suka kalla lokaci d’aya. Ganin yadda kowa yake kallanta ne yasa ta d’an yi murmushi mai kama da na ya’ke cikin rarrabewar murya ta furta “ Na manta da zuwan su ne “, cewar ta tana ‘kara sakar wa mutanan gidan murmushin dole . Hajiyar America bata ce mata komai ba suka nufi cikin part d’in ita dasu Didi sai kuma sauran uncles d’in da suka fito. Mamy da Aunty karima ne suka tsaya lokacin da su Baby suke fito da kayansu, Momyn su ma na gefe sai faman sakin murmushin dole take gudun kar a fahimci yanayin da take ciki.      Amma ce ta fito daga cikin motar itama , hannunta d’aya d’auke da jakar su Baby, tazo zata tsugunna Mamy tayi saurin yi’ke mata hannu “ Haba ke kuwa  gaisuwa ba taki bace ai , nasan yanxu kun gaji, ku shigo daga ciki “ Momy ji tayi kamar ta sha’ke Mamy jin abunda tace musamman yadda taga ta tar’ o yar aikinta hannu Biyu, kallan Baby da Eshaal dake gaisheta sukai fuskarta d’auke da fara’a “ Yan mata na ku shigo mana ,” ta fad’a tana musu alamar suzo kusa da ita , daga haka suka shiga cikin part d’in Hajiya karima kuma suka shiga cikin falourn tare da su Amma, duk yadda Momy taso take’be da Amma hakan bai faruwa ba sabida suna shiga falourn har Mamy ta nuna musu masaukin da zasu zauna , ga Baby da Eshaal da har yanzu take mamakin zuwan da sukai yau , gabaki d’aya ranta a ‘bace ta wuce masaukinta ganin yadda Hajiya karima ta bawa Amma masauki kamar ba yar aiki ba .    **** A part d’in Hajiyar America kuwa kowa sai faman sannu da zuwa yake mata da ya jiki fuskar ta cike da kewar su take amsawa kowa tanbayar lapiyar su , d’an kallan cikin falourn tayi kad’an kafun ta furta “ Ina Son d’ina yake ko bai sai da dawowa taba ?” Kallan ta Uncle Adam yayi kafun ya furta “ Daman Mama nasan shi zaki fara tanbaya tunda bakiga na gaban goshin kiba , san yanzu duk inda yake suna tare da mai sunana ( Dadyn Eshaal), wani murmushi Hajiyar America ta saki “ Masha Allah, Allah yayi inna dawo zanga zuri’ar tawa da yawa haka,” kallan matar d’azu da ashekaru bazata wuce shekara 45 da biyar ba amma Hutu da kwanciyar hankali gabaki d’aya ya dawo da ita kamar yar 40 years “ Nusaiba nasan kuma kungaji ke da yar ki ko dan hidimar da kuka dinga yi a asibiti ke dasu Abdul- Samad ya kamata ku huta ko?, bani da ba’kin Godiya sai dai nace Allah yayi Albarka “ gabaki d’aya falourn aka amsa da “Ameen”. Mi’kewa tsaye Hajiya Nusaiba tayi tana kallan yarta da ashekaru bazata wuce 18 years ba “ Baby ko zaki zauna anan ?” Kyakkyawan murmushi yarinyar da aka kira da Baby tayi ba tare da tace komai ba “ kema kinsan halin kayar ki ai ki dena tsokanar ta ki d’auki ‘yar ki, kafin Abbun ta ya dawo tace bata san ki ba “. Wani murmushin Babyn ta saki tana mi’kewa , cike da girmamawa ta furta “ Allah ya huta gajiya Mama, Yaya Abdul Allah ya huta gajiya “. Wanda ta kıra da Yaya ko uffan bai ce mata ba sai kallanta da yayi tunda ta soma magana , ganin ta mi’ke zasu fita ita da Hajiya Nusaiba shima ya mi’ke tsaye “ Allah ya ‘kara Lapiya Mama , Nima bari naje na huta “, Albarka kawai suka saka masa shima kafin ya bar falourn. A haka suka d’an soma ta’ba hira da Mama duk da yadda suka so ta huta amma ta’ki barin ko wannan su , a cewarta tayi kewar su sosai gabaki d’aya bata kula da rashin Nani da bata falour ba kuma babu Wanda yayi mata zancan su Big Boss da suke gidan.  BOBO Yana shiga cikin d’aki dafe kansa yayi yana furta “ Innalillahi wa inna ilaihi raji’un” wani irin hawaye ne suka sakko masa daga idanuwansa lokacin da yake zama kan sofa d’in d’akin, har loka in hannuwan sa suna dafe da kansa , cikin karyewar murya ya furta “ Allah na tuba, Allah na tuba , Abbu mai yasa ? Abbu me yasa kake so zuciyata ta dunga zafi? Why will you leave us at the first place ? Why Abbu? why please ?”, hannuwansa gabaki d’aya akan fuskarsa da ya kulle babu abunda yake masa yawo a cikin ‘kwa’kwalwar sa sai maganganun da ya fad’a akan Abbun nasu , gabaki d’aya jinsa yake wani irin a jikinsa , fuskar sa a kulle ya furta “ ABBU….” Kamar daga sama His Excellency da tun d’azu yake d’akin ya furta “ Na’am Habibty?” Cikin Sauri Bobo ya d’ago da idanuwansa ganin His Excellency tsaye daga bakin ‘kofar d’akin. Da Sauri ya soma goge hawayen fuskarsa gudun kar His Excellency ya gani yana ‘kara tsuke fuskar sa kad’an. Ganin yadda His Excellency yake binsa da kallo ne yasa ya mi’ke gabaki d’aya xai wuce toilet , “ Abdul- Maleek.” His Excellency ya kira sunan Bobo yana ta kowa cikin d’akin a hankali, tsayawa Bobo yayi çak jin sunan sa a bakin mutumin da ko a mafarki yaji muryar sa bazai ta’ba mantawa da ita ba , “ Abdul-Maleek”, His Excellency ya ‘kara ambatan sunan sa ganin har lokacin sai jiyo ba , d’an sunkuyar da kansa ‘kasa Bobo yayi kamar me tunanin abunda zai fad’a , a hankali ya furta “ Just Go Please“, kallan bayan Bobo His Excellency yayi yana sakin murmushi mai ciwo “ Abdul bankai matsayin da zan kira sunan ka ba ? Ko ka kalleni idan na anbaci sunan sa ? Bakasan gani na kai ma ko? Shiyasa bakaso ‘kannan ka sunan nine mahaifin su ? Kayi hakuri zan tafi” cikin sauri Bobo ya jiyo yana kallan His Excellency da ya d’an juya zai soma tafiya , lokaci d’aya kuma ya dafe ‘kirjin sa , cikin Sauri Bobo ya furta “ Abbu “ yana ‘Karasawa inda yake, hannun sa d’aya ya ri’ke a rikice yana zaunar dashi kan sofa , Sosai damuwa ya bayyana akan fuskar sa baisan lokacin da ya fara furta “ Abbu mai ya same ka ? Ina ne yake maka ciwo? Kasha magani?”gabaki d’aya shi kad’an yake janyowa masa wad’an nan tanbayoyin yana san duba inda yake wa His Excellency ciwo . Hannun sa His Excellency ya kama yana d’ago da fuskar Bobo da shima ya yake kallan sa “ Na ro’ke ka bazan iya jure gabaki d’ayan fushin kuba. Farooq ko ganina bayaso yayi shiyasa yake Nisan ta kansa da duk inda nake. Kai ma Abdul haka zaka mun? Baka so na ? Bakwasan ‘yan uwan ku susan nine mahaifin su ? Kuyi mun komai amma karkuyi mun haka na ro’ke ku, idan kuna san na tsugunna Indai zaku yafe mun zanyi “ ya ‘karasa yana ‘ko’karin sauka a gwiwowinsa, cikin Sauri Bobo ya hanasa hakan sai ma shi da yayi kneeling d’in yana fashewa da kuka “ Abbu me yasa? Kasan muna san ka amma ka Nisan ta kanka da mu? Kasan irin wahalar da muka sha a dalilin rashin ku? Kullum Yaya Farooq baya bacci sabida mu, bayacin abinci sabida mu duk bakusan haka ba , munsha wahala , ta dalilin ku d’an uwana ya canza rayuwar sa gabaki d’aya, baya fara’a baya shiga mutane , baya magana duk sabida mu, just for the sake of our happiness, Abbu ku kuka canza masa rayuwa da ba haka yake ba , kuma kake so na manta duk abunda ya faru?” Har yanzu Bobo bai Dena kuka ba , shima His Excellency wani irin hawaye ne ya sakko masa , ci gaba da magana Bobo yayi “ Abbu ! Little rayuwar mu ne , bazamı iya rayuwa babu shi ba , be ta so da kowa nashi sai mu , ya kake tunanin zai d’auki abun nan ? Zuciyar sa mai rauni ce ,  Big Boss yana san yayi masa dashen zuciya sabida tun yana jariri yake da ciwan zuciya irin naka “ sai kuma ya d’ago yana kallan Abbu da shima yake zaune a ‘kasan “ kayi ha’kuri Abbu, Ina sanka amma bazan iya yafe maka ba har sai Big Boss ya yafe maka , kayi hakuri Abbu, kayi hakuri,” Bobo ya ‘Karasa maganar sa yana rufe idanuwansa Sabida kukan da yaji yana zuwar masa “ gabaki d’aya bai sai ya zayyi ba , koma Menene bayasan ‘bacin ran Big Boss a yanzu, shid’in jinin sa ne da yake yawo a jikinsa , Little ? Prince ? “ bai san lokacin da ya furta “ Ya zanyi?”, hannun sa His Excellency ya kama cikin sauri Bobo yayi Hugging d’in, kamar ‘karamin yaro haka yake kuka yau “ Nayi missing d’in ka sosai , wallahi nayi missing d’in ka “, shima His Excellency hawayen fuskarsa bai dena sakkowa ba sai tapping bayan Bobo da yake alamar rarrashi “ Laifi na ne , kuyi hakuri , ku yafe wa Abbun ku” shine abunda yake iya fad’a a hankali kamar a cikin zuciya Sabida yadda maganar tasa bata fitowa , ya dad’e yana tapping bayan Bobo da har yanzu yake rungume dashi sai ajiyar zuciya da yake saukewa “ ‘Ya’Yan da na haifa sune sukai rayuwa cikin ‘kunci? Innalillahi wa inna ilaihi raji’un “, shine abunda His Excellency yake nanatawa a cikin zuciyar sa , Bobo na kafad’arsa har lokacin , His Excellency yafi 15minutes yana zaune a ‘kasa Bobo kuma na rungume dashi , d’an d’ago da kai His Excellency yayi yana kallan fuskar Bobo ganin yadda Bacci ya d’auke sa ga wani irin zufa da yake fitowa masa kamar babu Aç a d’akin, ‘karamun murmushi His Excellency yayi “ Har yanzu baka canza hali ba ? Kana bacci aka fad’a na ?” Kamar Wanda zai bashi amsa haka yayi masa magana kafin ya ci gaba da shafa bayan sa yana jin soyayyar yaransa a cikin zuciya da gangar jikin sa gabaki d’aya . ✨✨✨✨✨ BANANA ISLAND   Zaune Abla take a gaban mirror d’in d’akin da take tun bayar fitar Big Boss da ta dawo d’aki sai yanzu ne ta gyara kanta sosai tana so ta gwada kitsawa ko zata iya , ita kad’ai sai faman cukurkud’e gashin kanta take , tanayi tana nishi Sabida wahar da yake bata , ita kad’ai sai faman mita take , ji take kamar ta samu almakashi ta aske gashin sabida yadda ya dame ta . Ha’kura tayi da kitsan ta taje kanta Kawai, a hankali take taku har ta fito daga cikin d’akin, Bin ko ina na falourn tayi da kallo sai yanzu take ganin kyansa a cikin idanuwanta , Sosai falourn yayi mata kyau musamman yadda aka tsaya komai , idan ba fad’a akai ba babu Wanda zai ce a Nigeria ne , bakinta ya kasa rufuwa sabida yadda komai yayi mata kyau , a hankali ta soma duka ‘kofofin falourn tana duba ko wana d’aki da yake ‘kasa , wani  Corridor ta gani , kai tsaye tabi corridor d’in, kai tsaye ‘kayataccen kitchen ya kawo ta babban gaske da ya cika da kayan kitchen manya manya na alfarma komai na anfanin kitchen akwai a ciki kamar akwai wacce take rayuwa a cikin gidan . Yadda komai na kitchen d’in ya burgeta haka ta ke kallansa ta ko ina , fridge d’in farko ta bud’e , d’an waro idanuwan ta tayi ganin Youghurt da yawa a ciki kala kala da lemuka sosai da ita kanta batasan iya adadin su ba dan fridge d’in sha’ke yake da kalar lemuka masu yawa da tsad’a, Strawberry ice cream da ta gani ne ya burgeta shiyasa ta d’auki guda d’aya a jerun ice creams d’in da suke sha’ke a wajan. Rufewa tayi tare da bud’e na kusa da shin, nan ma sha’ke yake da abubuwa maban banta, babu abunda ya fi burgeta yadda taga chocolate da yawa a ciki har da Wanda bata ta’ba gani ba , musamman chocolate d’in fridge d’in ba ‘kanana bane irin wanda ake tallan süne , guda hudu Abla ta d’auka sabida shegen shan zakin ta , duk da yadda yake da sanyi haka ta saka akan abu batare da damuwa da bud’e sauran fridge d’in ba ta bar  kitchen d’in ta dawo falour , kallo kawai ta kunna abunta tare da bud’e chocolate d’inta guda d’aya , sanyin da ya ratsa mata ha’kwara ne yasa tayi saurin kulle idanuwanta tana bud’ewa , sosai chocolate d’in yayi mata dad’i shiyasa take shan kayanta hankali kwance , gefe d’aya tana kallan cartoon d’in da ake a Mbc 3 , sai da ta shanye manyan chocolate hud’u data d’akko sannan ta koma ta d’auko guda biyu again , ta shanye ta farko tana ‘ko’karin shanye ragowar taji alamar bud’e ’kofa da akai, cikin Sauri ta tattara ledar chocolate d’in ta ‘boye abayanta tare da ragowar chocolate d’in da take ‘ko’karin bud’ewa . Jikinsa sanye yake cikin brown d’in suit da sukayi mugun amsar sa , ga gyaran gashin kansa sa y ‘kara fito da kyakkyawar farar fuskar sa da take a d’an sake duk da ba’a d’aure take ba amma ba fara’a yake ba . Gabaki d’aya idanuwansa yana kanta da yake faman lumshe wa , sai da ya gama kallan sa dan kansa kafin ya soma takowa zuwa cikin falourn, da hannu Abla ta saka tanasan ‘kara ‘boye ledar chocolates d’in , motsin sa da tajiye yasa tayi saurin janye hannun daga bayanta, kamar mara gaskiya ta furta “sannu da zuwa “ bai ce mata komai ba har ya zauna a kujerar da take , yadda take sunkuyar da kaine yasa ya d’an kalle ta “ What are you hiding Sunshine ?” Cikin Sauri Abla ta furta “ Babu… babu komai fa “ , yadda ta amsa masa da sauri ne yasa ya d’an kalleta sosai batare da yace mata komai ba , kallan gefen bakinta da ya d’an ‘baci da chocolate yayi kafun ya kalli yadda yake faman danne bayanta a jikin kujera “ Mage “ ya fad’a a hankali, cikin Sauri Abla ta mi’ke tsaye gabaki d’aya ledojin chocolate d’in da taci ne suka fito ga ragowar da take ‘ko’karin bud’ewa , da mamaki yake kallan uban chocolate d’in da tasha , “ Duk ke kika sha wannan kayan ?” Fiki fiki Abla tayi da ido ganin yaga ledar Chocolate d’in, “ Kinsan chocolate d’in wacece ?” Da Sauri Abla ta ‘kara girgiza masa kai cikin sauri dan har ta tsure , shima yadda yağa tsoro a fuskarta ne yasa ya ‘kara kallanta , “ Na me cike ne fa ? Duk wacce Tasha sai tayi ciki kamar yadda kika sha , yanzu kinga tunda kinsha sai mu koma d’aki na baki ajiyar Baby tunda shi kike so ko?” Hawaye har sun tarar mata “ Ni Wallahi babu na ciki da nasha , kad’an fa nasha kuma ni bansan lokacin da nasha ba kawai gani nayi inasha “, kai tsaye ya furta “ Aljanune suka sha Kenan ?” Cikin Sauri Abla ta furta “ Eh süne daman naji motsin su , bari ma na mayar musu da ledojin su “ ta ‘karasa tana san guduwa , ko taku d’aya batayi ba ya ri’ke mata hannu “ Zakiyi bayani ne, but for now ina jira kiji sau’kine ya ciwan ki?” Cikin turo bakin a shagwa’be Abla ta furta “ Ba sau’ki be warke ba ciwo yake “ wani irin murmushi ne yake san su’buce masa Sabida abunda tace amma sai ya ‘kiyi ganin yadda ta ‘bata rai yasan yanxu yana magana zata saka masa kuka “ Shikenan dole na hakura tunda bai warke ba , let’s go inside “ cikin Sauri Abla ta furta “ Kayi mun al’kawari zaka mayar dani fa yau “   “ kina san guduwa Kenan ?kanta Abla ta girgixa masa alamar ah ah “ Fine kin Tuna nace zan mayar dake but with a condition?” Yanxu ma kanta Abla ta jinjina masa “ Fine kinga inaso nayi wanka ,zaki tayani ? Sai mu koma gida ?cikin Sauri Abla ta ja baya tana furta “ Astagfirullah “ shi kansa Big Boss karamar dariya ce ta kama sa , yadda yake dariyar ne ya bawa Abla mamaki dan bata ta’ba ganin dariyar sa haka ba , sai da yayi yadda yake so kafun ya furta “ Wankan da zakiyi mun kike cewa Astagfirullah?shikenan bakyasan komawa kenan “ cikin Sauri Abla ta furta inaso “ Amma babu kyau yara kawai ake wa wanka wallahi kuma ni ban ma iya ba , “ bata gama maganar ba Big Boss ya d’auke ta “ fine tunda baki iya ba yau zan koya miki sai ki dunga yimun ko?” ‘Bata baki Abla tayi zata bud’e baki tayi masa kuka yayi wa bakin kıss , cikin Sauri ta rufe bakinta tana rarrabe ido , bai tsaya da ita ko ina ba duk mafiyar da take masa akan ya sauke ta sai a toilet.      Şai da sukayi kusan 1 hour a ban d’akin kafun ya ‘kara fito da ita a hannunsa sai faman kunbura fuska take ga idanuwanta da ta kulle ko ‘ko’karin bud’esu batayi har ya ajjeta akan stool, hannu yasa zai zame towel d’in Abla tayi saurin bud’e idanuwanta , kamar zatayi kuka ta furta “ Allah zanyi da kaina “, shima kansa ya girgiza mata “Nima zanyi da kai na mai fa kawai zan shafa miki a jiki”,   “Nidai bana so , kuma ai na iya shafawa” ta ‘karasa tana ‘bata rai ga towel d’inta da ta ‘kara ri’kewa sosai a hannunta , girgixa kansa yayi kad’an kafun ya furta “ okay see something “, d’agowar da zatayi shi kuma ya kama towel d’insa yana ‘ko’karin kwance Abla ta fasa ‘kara me ‘karfi tun kafun ya kwance towel d’in tana rufe idanuwanta da duka hannunta , ‘karamun murmushi ya saki tare da jan towel d’in nata da bata san ya ta’ba , lokaci d’aya Tsayayyun Breast d’inta suka fito waje , cikin Sauri Abla ta ware idanuwanta a tsorace tana san jan towel d'inta Big Boss ya hanata haka duk yadda yaso “ karkisa abunda nake ‘ko’karin guje wa ya faru , mai kawai zan shafa miki, tunda baki iya yiwa manya wanka ba , ni na iya shafa mai ai,”…..    Abla ji tayi kamar ‘kasa ta tsage ta shige dan kunya gashi ya hanata ta’ba towel da tayi ‘ko’karin ta’bawa yace shi bari ya kunce towel ta shafa masa mai . (  BIG BOSS YASİN BAKA DA M YANZU ********** **************** NANNI  Tunda ‘ya’yan aljanu sukai mata duka take nunfarfashi gabaki d’aya jikinta ciwo yake mata sosai dan ba ‘karamun duka sukai mata ba , wani irin take ji a cikinta kamar ba ita ba , hannu ta saka tana san murza zoben sihirin ta tane meshi ta rasa , a firgice ta dura daga kan gadon tana lalube ko ya fad’i ’kasa amma babu shi babu alamar nasa , cikin dafe ‘kirji Abla ta furta “ Nashiga uku na mutu, wani irin mugun alkaba’i ne yake san faruwa dani ? Zoban tsafi na . “ ta fad’a da ‘karfi kamar wata mahaukaciya haka ta soma duba d’akin ta ko ina ta soma har gitsashi tana san ganin inda zoben yake gabaki d’aya ta fita a hayyacinta sabida tsananin Tashin hankalin da take cikine yasa gabaki d’aya bata san da dawowar Su Hajiyar America ba.  ***** Baby da Eshaal suna shiga d’akin da aka saukesu wanka suka farayi , suna zama aka kawo musu lafiyayyan abinci mai rai da lapiya , sabida gajiyar hanya basu wani ci abincin sosai ba , kallan Baby , Eshaal tayi “ kina samun Abla kuwa ? Kusan 4 days yanzu bana ganin ta online “ itama Baby cikin kalar damuwa ta furta “ Abunda yake raina Kenan , bansan dalili ba haka kawai nake jina wani iri, amma bari ne kira mana Fanan Ko tasa meta “ ta ‘karasa tana kiran Fanan Vidoe call, ringing biyu Fanan ta d’aga “ Ina kuka shiga ? Gabaki d’aya kuntayar mun da hankali ? Ban same ku ba ban samu Abla ba itama kamar had’in baki Allah yasa lapiya ko kun same ta ?” Da mamaki Baby ta furta “ Baki same taba kema ? Anya lapiya kuwa? Gaskiya jikina baya bani lapiya we have to do something gashi bamusan a Wana state take ba balantana mu nemeta “ cikin sauri Fanan ta furta “ Don’t tell me you guys are in Nigeria ? Na manta gabaki d’aya fa , oh my god kuna ina yanzu ?” Eshaal ce ta amsa mata da Lagos , cikin zaro ido Fanan ta furta “ Woow  muna the same state kenan ? Let’s meet up tomorrow sai muyi maganar rashin samun Abla cikin nutsuwa right ?”  Okay cewar Baby, duk jikinta yayi sanyi  “ Ku bari zan kira ku later , yanxu nasan kuma a gajiye küke , Nima nasan Mamy yanzu nema na take , See you guys Bye “ suma bye d’in suka ce mata kafin Baby tayi hanging kiran “ Baby kamar Momy batayi farin ciki da zuwan mu nan ba ?ta’be baki Baby tayi “ Toh kar tayi mana ba Dady ne yace mana muzo ba ? Ni kinga karma ki soma yi mun ‘korafi Bacci nake ji wallahi ‘kafafuwana tsami suke mun , in bazaki iya bacci ba sai ki zauna kiyi salati” ta ‘karasa tana hawa kantameman gadon d’akin. “ Allah ya shirye ki “ cewar Eshaal itama tana hawa kan gadon.  ********** Bobo      Tunda Abbu ta bar d’akin yake tuna moment d’insu dashi, bai sai Menene yake shirin faruwa ba , tun d’azu yake jin gefen idanunsa nayi masa rawa Sosai , Allah ma ya sani yana gudun abunda zai had’a Big Boss da abbu inda ba zuciyar sa ce ta sauka ba , hakan kuma da kamar wuya dan yasan wanene Big Boss , yana da zuciya sosai, kullum adduar sa Allah ya sassauta wa Big Boss fushin da yayi, yana tsoro da gudun halin da Little zai shiga idan ya gano komai , Wanda suma hakan sosai zai shafesu. ********** HAJIYAR AMERICA  Tana zaune cikin wani ‘kayataccen falourn ta akan cushions masu shegen laushi , Sallamar da akayi ne yasa ta d’ago da fuskarta tana kallan hanyar shigowa fuskarsa cike da tsananin farin ciki sanin Wanda zai shigo , ba kowa bane face His Excellency, shima fuskarsa a sake cikin walwala musamman kasancewar da yayi da Bobo, sai yake ji kamar wani sashi ne na ciwansa ya fara warkewa.       A kusa da ‘kafafunta ya zauna shima “ Mama Barka da zuwa , na same ku lapiya ? Ya ‘karfin jiki ?” Murmushi Mama tayi tana kallan mafisoyiwar d’an ta a cikin idanuwanta “ Duk wannan tanbayar ni kad’ai ? Na d’auka ka manta da nine kamar yadda ‘kanwar ka bata zoba itama “, cike da girmamawa His Excellency ya furta “ tuba muke Mama, itama nasan a ko wana irin lokaci zakigan ta, mun same ku lapiya ?” Kallansa Mama tayi sosai batare da ta amsa masa ba “ Farin cikin da na gani kwance akan fuskar ka ya tabbatar mun da kana cikin tsananin farin ciki, mai ya faru ? Mai yasa tsananin farin cikin da kullum nake san gani ?huh” wani murmushi His Excellency ya saki “ ita kad’ai ce wacce take fara hango muryar na ko akasin ta , sai matar da haryau da tunanin ta yake kwana yake tashi “ uhmm ?” Cewar Mama tana jiran ‘karamin bayanı , shima maida hankalinsa yayi sosai akanta kafun ya furta “ Mama daga ‘karshe na gansu, na gansu Mama “ kallan rashin fahimtar maganar sa Mama tayi fahimtar hakan yasa kai tsaye ya furta “ Yarana Mama , na gansu suna tare da ni cikin gidan nan “ mi’kewa zaune Mama tayi sosai kwallar har ta soma tarar mata “ Kanaso kace mun jikokina? Jikokina suna gidan nan ? Mai yasa baku fad’a mun ba tuntuni sai yanzu ? Ina san ganin su yanzu ko zuciya ta zatayi sanyi , Dan Allah ka kaini wajan su “ yadda yağa tana san Tashine yasa ya ri’ke mata hannu, “ Na ro’keki Mama ki zauna , ki fara hutawa tukunna , kınsan jikinki yana bu’katar Hutu , zuwa anjima nayi miki al’kawari zaki gansu insha Allah “ sai a lokacin Mama ta saki a jiyar zuciya , Sabida tsananin farin cikin da ya kasa ‘boyuwa aka fuskarta sai da tayi sujjada tana ‘kara godewa Allah , ita kad’ai sai faman addua take tana share ‘kwallar farin ciki. Shima Abbu murmushi Kawai yake ganin tsananin murna akan mahaifiyarsa da ya dad’e bai gani ba . Ya dad’e a wajan ta kafin shima ya koma ‘bangaransa.  ********             ************                           *************** 8:40pm cikin ‘kayataccen falourn da mafi aka sari aka had’uwa duka familyn, yanzu ma süne zaune a ciki har da su Harry da gabaki d’aya ta ‘karayin duhu Sabida damuwa , Mama sai faman zuwa ido take tana san ganin ta inda jikokin nata zasu shigo, tundaga kan His Excellency har su kan su Fanan suna zaune a falourn , Nani ce kawai Babu sai su Little da Sauban da kuma su Eshaal da Dadyn su suma yace akawo su nan d’in, Fanan na zaune kusa da Mamy taji sallama kamar daga sama , cikin sauri Fanan ta d’ago da idanuwanta , bata san lokacin da ta mi’ke tsaye ba tana nuna su da hannu kamar yadda suma suke “ Eshaal ? Baby?” Cikin had’a baki suma su Eshaal suka furta “ Fanan?” Gabaki d’aya sai suka d’aure wa mutanan falourn kai , basu tsinke da mamakin su ba sai lokacin da Suka yi hugging d’in juna cike da farin ciki gabaki d’aya sai suka dawo kamar Tv Sabida yadda gabaki d’aya aka kasa yi musu magana , Mamy ce tayi ‘karfin halin furta “ Fanan kin san süne ?” Da Sauri Fanan ta jinjina mata kai “ Mamy Eshaal da Baby ne fa my best friends kin manta ina baki labarin su kullum ?” Itama da mamaki ta furta “ Friends dinki na makaranta ? Daman makarantar ku d’aya ?”    “ kuma ajin mu d’aya “ cewar Fanan , babu Wanda baiyi mamaki ba , Dadyn Eshaal na ‘ko’karin magana sukaji murya kamar ana shigowa , yanxu ma mayar da hankalinsu kan ‘kofa sukai , Sauban ne ya shigo falour hannun sa ri’ke da na su Little da suke complain d’in bazasu shigo ba musamman Little yake faman tujewa , lokaci d’aya kuma ya tsaya cike da mamaki , tsayawar da yayi ne yasa Sauban ya kallesa , cikin Sauri ya kwace hannunsa yana ‘kara shigowa falourn, su Eshaal cikin tsananin mamaki suka furta “ Yaya Little ?” Shima cike da mamaki akan face d’insa ya furta “ Hey you guys ? Bestyn Lil ? Mai kuke anan ? What a surprise ?” Yanzu His Excellency ne yayi magana ganin abun kamar al’ajabi ace gabaki d’aya yaran su daman suna tare da juna basu sanı ba ? “ ka san süne ?” Cewar His Excellency, “ kawayen Besty ne , tare suke karatu a America “ sai kuma ya ‘karasa yana kalan Fanan “ ina wani cousin dinki da yake can ? Tell him duk lokacin da nagansa sai ya zama naman daren Simba , How dare ya ‘bata wa Lil?”      “ wa kake magana akai ?” Fanan ce ta amsa da “ Abbu “ Abbas yake nufi”, shiru gabaki d’aya falourn sukai ganin abunda da yake neman d’aure musu kai “ Kuzo ku zauna gabaki d’ayan ku, yadda zamu fahimci komai cikin daki daki “ Cewar Mama , bata gama magana ba Nani ta fad’i d’akin kamar wata mahaukaci ya “ Mama mai kuma zaki fahimta ? Bayan ki fahimci wad’an nan yaran süne ‘Ya’yan abu?sauran mazan ma suna cikin gidan nan ?” Cikin Tashin hankali Abbu ya furta “ baki da hankali ?” Itama Kallansa Nanni tayi “ Yaya Menene anfanin ‘boyewa yanxu ? Mai yasa bazaka bayyana musu kai ne mahaifinsu ba , ni Auntyn su ce ? Gabaki d’aya ahalin nan yan uwan su bane ?” Kansa Abbu ya dafe yana nanata Innalillahi wa inna ilaihi raji’un “ yadda Little yayi saurin mi’kewa tsaye ne yasa Uncle shima saurin nufarsa “ No little ba yanxu ba kwantar da hankalin ka , na ro’keta “ hawayene Suka soma sakkowa Little akan fuska hannun sa d’aya na cikin na prince da shima hankalin sa yayi mugun tashi, hankalin kowa a wayan sai da ya tashi ganin yanayin Little ga His Excellency da Mama da ba isash shiyar lafiya ce dasu ba “ Uncle idan na tanbayeka abu zaka fad’a mun gaskiya dan Allah ?” Cikin sauri Uncle ya jinjina Musu kai “ eh amma ka kwantar da hankalinka please “      “ Uncle Gaskene abunda ta fad’a ?” Shiru Uncle yayi masa lokacin da sauban ya ‘karaso wajan sa shima  yana so ya kwantar masa da hankali amma hakan yaci tura “ Uncle shine mahaifin mu Dagaske ?”kansa uncle ya jinjina masa ba tare da ya iya furta komai ba , Saitin zuciyar sa Little ya ri’ke yana funcike ro’kon da sukayi masa , yadda suka ga yana ‘ko’karin barin falourn ne ysa gabaki d’aya falourn suka mi’ke cikin da shin hankali hatta Nani da lokaci d’aya jikinta ya tsure itama . Ko rabin tafiya baiyi ba , Little ya soma Aman jini, a haukace prince ya kwalla kiran Little yana nufarsa a guje, a Daidai lokacin da Bobo yake shigowa falourn wani aman Jinin ya ‘kara kwace Little ya su lalle a ‘kasa kamar mai kneeling yana d’an sakar wa Bobo da ya shigo murmushin sa na kullum. Kasa motsi Bobo yayi ganin kamar idanuwansa basa gani sosai , ihun da Prince yyi ne yasa Bobo ya zabura cikin tsananin Tashin hankali ya soma jijjiga little da ya fad’i ko motsi bayayi, babu hankali Wanda bai Tashi ba a cikin gidan , Prince babu abunda yake iya furta wa sai kwala kiran Little yana barin karya tafi ya barshi, His Excellency kuwa kasa tsayawa yayi sai zaunar dashi da akai.  Suna cikin wannan tsananin Tashin hankalin motocin Big Boss suka shigo cikin gidan . IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____ 21                           Direct Side d’insu motocin sukai parking, har lokacin Abla na kwance a jikin Big Boss da ta soma bacci, tsayawar motar ne yasa ta ‘ko’karin bud’e idanuwanta. Cikin sauri kuma ta kulle su ganin yadda lokaci d’aya suka had’a ido Dashi abunda take ta faman ‘ko’karin kaucewa, lumshe idanuwansa Big Boss yayi yana ‘kara bud’ewa a kanta, Daidai saitin kunnuwanta ya furta “ Sunshine kinyi ‘kiba fa zaki karya mun ‘kafa “, Abla gabaki d’aya ta manta akan cinyar sa take shiyasa tayi saurin ‘ko’karin mi’kewa amma ya hanata hakan sai hannunta guda d’aya da ya kama yana murzawa a hankali. ‘Karamin sautin da yawar sa ta bayar ne yasa ya kalli wayar dake kan wani abu a jikin motar , kamar zai d’auke idanuwansa sai kuma ya d’auki wayar tasa , bai ce komai ba sai taune Lips d’insa da yayi da ‘karfin gaske , hannun ta daya kama ya d’anyi pecking “ Take care , I will be back, ki kwanta ki bacci okay ?”, kanta Abla ta jinjina masa a hankali, kamar bazata yi magana ba sai kuma ta furta “ A dawo Lapiya “, bai ce mata komai ba sai lumshe idanuwansa da yayi, yana zaune a cikin motar har sai da ya ga shigewarta cikin gidan kafun ya fito daga motar yana nufar wani Side ranshi a ‘bace har jijiyoyin kansa sun fara fitowa.  ****** “Little ka tashi zan kira maka Yaya kaji? It’s a Lie abunda ta fad’a please ka bud’e idanuwan ka, zan kira maka Yaya Big Boss , zan goya kama please ka bud’e idanuwan ka ,” shine  abunda Prince yake iya furtawa hannun sa na cikin na Little da ya ri’ke gam a hannunsa , cikin sauri Bobo da ya ‘karaso wajan ya ta’ba ‘kirjin Little da Sauri  yana danna masa shi, yana dannawa yana furta “ Hey Öpen your eyes “, sosai ya ke danna ‘kirjin Little babu Wanda jikinsa baiyi sanyi ba , kowa kaga yanayinsa zakaga tashin hankali kwance a fuskokinsu, Uncle ma kasa zama yayi sai zamewa da yayi ya zauna akan kujera. yana ‘kara dannawa nunfashin Little ya dawo , cikin Sauri Bobo ya kalli prince da yi masa ya kawo masa ruwa , zai tashi Abdul-Samad yayi saurin ‘karasowa wajan yana bud’e masa ruwan, kallan Little , Bobo yayi sosai sabida yadda yake sakin a jiyar zuciya idanuwansa a kulle har lokacin , Shima Bobo a jiyar zuciya ya sauke kad’an yana ri’ke hannun Little guda d’aya “ Little ?”, Uhmm kawai Little ya bashi amsa yana ‘ko’karin bud’e idanuwansa , “ Yaya dagaske ne abunda suke cewa ?”,kamar Wanda aka ri’kewa murya dan da’kyar yake iya magana,shirun da Bobo yayi masa ne yasa ya fara bud’e idanuwansa “ Yaya”, kai tsaye Bobo ya bashi amsa “ They are not our family, we don’t share are bones with them “,     Cikin sauri Little ya mi’ke tsaye , bai tsaya a ko ina ba sai a gaban Nanni da farfad’owar Little ya ‘kara tunzura zuciyarta, a tunanin ta shikenan mutuwa zaiyi aikin ta zai dawo cikin sau’ki sai taga ba hakan bane , kallan Little da ya ‘karaso Wajan ta tayi “ Dagaske ne abunda kika fad’a? Shine wanda ya haifemu? Nan kuma Familyn süne gabaki d’aya?” Shiru Nanni tayi masa tana Kallan sa, kowa na cikin falour ita yake kallo musamman Bobo da Sauban da ransu ya soma ‘baci ba kamar Bobo da ya hassala sosai , wani shegen murmushi Nanni ta saka tana kallan Little , tana ‘ko’karin yin magana His Excellency ya daka mata tsawa “ Na haneki da furta ko wace kalma AINA’U, idan kika kuskura naji sa’banin umarnina zanyi mugun sa’ba miki”, ko da Nani taji His Excellency ya kira sunanta ya zuciyarta sai data buga amma duk da hakan zuciyarta a bushe take da san cinma burinta ta ko wace hanya, “ Little Dare yyi let’s go , okay ?” Cewar Bobo yana mi’ko masa hannu, kallan Bobo yayi sannan ya kalli Nani da take kallansa kuma , Uncle kallansa yayi yana jiran jin me zai ce “ Yes Lil dare yayi and kasan dokar yayan ka ko?”, ‘bata fuska Little yayi fuskar sa ta soma yin jaa sosai kamar ba Little d’in su ba “ Am sorry Yaya babu Inda zani sai kun fad’amun abunda kuke ‘boyewa ..” bai ‘karasa maganar saba Sabida muryar Big Boss da sukaji kamar daga sama “ How Dare You ?huh” gabaki d’aya falourn sai kowa ya Mayar da kallansa kan wanda yayi magana , su Eshaal suna ganin sa Suka zaro idanuwansu gabaki d’aya kamar munafukai suka ‘buya a bayan Mamy da Momy , suma sauran yaran gidan gabaki d’aya mi’kewa tsaye sukai kowa yana gudun abunda zai faru, hatta His Excellency da Uncle sai da suka mi’ke tsaye , Ran Big Boss sosai yake a had’e kamar bashi ba dan yayi bala’in had’e fuskarsa, jijiyoyin wuyansa sosai suka fito waje ga gashin kansa da ya saki gabaki d’aya a gadan bayan sa , Bobo na ganin shigowar Big Boss ya mayar da kallansa zuwa saitin Prince , cikin Sauri prince ya d’auke fuskarsa ganin irin kallan da Bobo yake jefa masa .         “ Yaya” cewar Little , batare da Big Boss ya kallesa ba ya furta “ To your rooms now .” Zai yi magana yayi saurin yin shiru da bakinsa sabida kallan da Big Boss ya jefa masa da jajayan idanuwansa , Prince ma cikin Sauri ya ri’ke hannun Little , gabaki d’aya mutanan falourn Big Boss suka zubawa idanuwa musamman Mamy da Dadyn su Eshaal da suke mamakin canzawar Big Boss . Babu Wanda ya kalla a cikin falourn zai juya Nani da take tunanin bai isa yayi mata komai ba ta furta “ Ina zakaje Farooq ? Mai yasa kuke ‘boyewa yaran nan a salin iyayansu? Ko kana so ko bakaso dole Susan cewa nan d’in ahalinsu ne , mutumin dasuke rayuwa dashi mahaifinsu ne sannan mahaifiyarsu ma..” wani iriin gigitaccen tsawa Big Boss ya daka mata cikin tsawar ya furt “ I said to your rooms “ ganin yadda su Little suka tsaya, itama Nani cikin d’aga murya ta furta “ Ko kana tsoran Little yasan mahaifiyarsa ta gujesa tun yana ‘karami ko d’aukarsa bata ta’ba yi ba?” Cikin sauri Little da prince da suka soma tafiya suka dakata a hargitse , Big Boss da jijiyoyin wuyansa suka gama fitowa bai san lokacin da ya kai mata wani irin sha’ka ba , Bobo na tsaye ko sau d’aya bai motsaba sabida sha’kar da yayi wa Nani, Sauban na ‘ko’karin ’karasa wa Wajan Bobo yayi saurin ri’ke masa hannun sa . Cikin kakkausash shiyar murya Big Boss yake. Furta “ Me yasa dole sai kin ‘kure ni ? Mai yasa kuke san ‘küre ni ?” Nani babu abunda take sai zare idanuwa Sabida sha’kar da Big Boss yayi mata , cikin ‘karfin hali Dadyn su Eshaal ya nuna su Abdul - Samad “ mai kuka tsayayi? “ sai kuma ya juya yana Kallan Big Boss “ Farooq karka kashe ta mana , kayi hakuri komai a bishi a sannu, ka sake ta kaji “, amma ina Şam ko kusa Big Boss bai sake tanba sai ma kara sha’ke tan da yayi Nani sai faman san kwace wuyanta take dan ba ‘karamun mugun sha’ka Big Boss yayi mata ba , cikin sauri Sauban ya fusge hannun sa ya nufi Big Boss , amma yana zuwa Big Boss ya hanka d’asa sai da ya kusa fad’uwa cikin sauri Bobo ya tare sa , Abdul_Samad ma da yayi ‘ko’karin zuwa wajan sa lokaci d’aya Big Boss ya Sauke masa nashi kasan marin. Gabaki d’aya d’akin sai ya nemi hautsinewa His Excellency babu abunda yake furtawa sai “ Innalillahi wa inna ilaihi raji’un”,  ‘kara Prince ya saki da ya ja hankalin kowa na gidan banda Big Boss da ko saud’aya bai jiyo ba , cikin d’aga murya Prince ya furta “ Yaya Big Boss, Little “,  juyowa Big Boss da Bobo sukai lokaci d’aya ganin yadda Little yake aman jini ne yasa Big Boss ya saki wuyan Nanni tare da hankad’ata baya tana shure shure Sabida mugun sha’kar da Big Boss yayi mata , Little na ‘ko’karin fad’uwa ’kasa cikin zafin nama Big Boss ya tare sa ya fad’o jikinsa a sume. Gabaki d’ayan sa Big Boss ya d’aga sa kamar yaro kafun ya jefawa Nani wani irin mugun kallo da sai da ta d’auke fuskarta a har gitse , cikin zafin nama ya bar part d’in, Bobo da prince suka yi saurin bin bayansa, Uncle da His Excellency ma cikin sauri suka biyo su shida su Uncle Adam, har ya zo fita ya jiyo da fuskarsa saitin Nani “ Na rantse da Allah idan ran d’ana ya salwanta sai na ki ya salwanta kamar yadda kika yi ‘ko’karin yi , daga yanxu ba sai gobe ba na haramta miki anfani da ko kwandalata Sabida kudin ya rana ne da kike san halakawa “, zabura Nani tayi zata yi wa His Excellency magana ya bar Wajan , cikin Sauri ta mi’ke ta nufi Mama da itama take ‘ko’karin Bin bayansu, kafin ta yi magana Mama ta d’auke fuskarta da maruka har guda uku “ Sha sha sha kawai, ki jira hukunci na “, kasa motsi Nani tayi a Wajan , Mamy ma kallansu Eshaal tayi “ Yarana ku zauna , idan kuna jin bacci kuje ku kwanta , ga ‘kawa ma nayi muku yanzu zamu dawo “, a sanye gabaki d’aya suka amsa mata kowa da abunda yake masa yawo cikin zuciya , kallan budurwar Baby tayi tana sakar mata murmushi , itama martanin murmushin ta mayar mata, gabaki d’aya a falourn zugun zugun suka zauna suna Tuna’nın abunda zai faru.  ****** ABLA  Tunda ta koma part d’in wanka kawai tayi ta zauna, haka kawai taji komai na gidan yayi mata girma shiyasa ta ki zaman baya mata dad’i gabaki d’aya , har zata d’auki wayarta sai kuma ta Fasa ta kwanta , Ita kad’ai sai faman juyi take akan gado , da ‘kar bacci ‘barawo yaci ‘karfinta.  ********** *************** Big Boss direct wani waje ya nufa a cikin gidan ,yadda tsarin komai yake mutum sai ya sha mamaki dan gabaki d’aya part d’in sai yayi kamar da asibiti Sabida kayayyakin Wajan ga warin magunguna Suma. Bai tsaya a ko ina ba ya nufi sama ko takan Elevator bai biba sai steps da yayi cikin Sauri. ‘Dakin farko Big Boss ya shiga da Little tare da kwantar dashi a Wajan da ya fi kama da d’akin asibiti sa’banın gadon d’akin da yake babba yanda mutum zai huta sosai, yana kwantar da shi bai tsaya cire masa Rigaba ya ‘barkata da hannunsa biyu, Bobo na shigowa taimakon gaggawa ya soma bawa Little har saida nunfashin sa ya dawo Daidai,cikin ‘kan’kanin lokaci suka dawo da nunfashin Little normal sai vantilatör d’in da suka saka masa a hanci yadda nunfashin sa zai tafi Daidai.       Tunda Bobo yaga yanayinsa bai ce masa uffan ba sai barin d’akin da yayi dan yanzu ran Big Boss a ‘bace yake sosai, barınsa a wannan lokacin shi kad’ai ne Alkairi. Har Bobo ya fita bai zauna ba bai kuma dai na kallan Little da yake kwance ba har lokacin, hannu d’aya ya saka yana ramutsa gashin kansa , ga lips d’insa da yake ciza da ‘karfi da har saida ya fasa le’ben nasa .  ***** Bobo yana fitowa gabaki d’aya sukayo kansa musamman Prince da ya ri’ke hannunsa “ Yaya ! Little d’ina fa ? Yana lapiya ? Zan iya zuwa inganshi? Yaya fa ?”, d’an Kallansa Bobo yayi ganin yadda hankalinsa yake a tashe kuma Indai ba ganin Little din yayi ba hankalinsa bazai ta’ba kwanciya ba , “ It’s okay Little na tare da Yaya, allowed him to rest, go be zaka ganshi”. Prince zai yi magana Bobo ya girgiza masa kai “ No more complain okay?” Shiru Prince yayi yana knodding kansa , kashin kansa Bobo ya shafa “ it’s sleep kafun ka fara yiwa Little complain kai kad’ai ka kwana “, babu wanda yayi wa magana ya juya zasu bar wajan , “ Abdul “ cewar His Excellency, dakatawa Bobo yayi daga tafiyar da ya soma kafun ya d’an jiyo kad’an “He’s fine. Zuwa safiya zai dawo normal”, iya abunda Bobo yayi ce musu kenan ya bar wajan shida prince . Bin bayansu da kallo His Excellency yayi kafun ya kalli hanyar d’akin da su Big Boss suke ciki “ ka kwantar da hankalinka , duk lokacin da ciwan sa ya tashi babu Wanda yake san fara gani kamar sa , insha Allah komai zai zo da sau’ki Kai ma ba isash shiyar lapiya ce da kai ba , ga Mama itama da Didi, Na muku al’kawari komai zai zo da sau’ki insha Allah “, kanta His Excellency ya girgiza yana sakin murmushi me ciwo “ Kabeer ka manta ni na haifi Farooq ? Halinsa şak irin na mai sunan sane , na tabbata Adil na farkawa bazai ‘kara zama a cikin gidan nan ba balantana ya saurari kowa “,    “ a wannan karan na maka al’kawari komai zai zo da sau’ki insha Allah babu abunda zai faru sai alkairi, Dare yana ‘karayi ya kamata ku huta gabaki d’ayan ku, Dan Allah Didi , Mama ku kwantar da hankalin ku “, kansa Dadyn su Eshaal ya jinjina “ Abunda kabeer ya fad’a gaskiya ne ko ba komai suna bu’katar lokaci tunda su akai wa lefi, Ina ganin mu bar komai zuwa goben “, da haka suka bar part d’in duk da Mama da Didi Sunso zama a part d’in amma sabida yanayin jikinsu suka ha’kura da magiyar da su Mamy suke mata ita da Aunty Nusaiba. A haka gabaki d’aya kowa ya koma part d’inşa jiki a sanyaye .       A cikin Daren nan babu wanda ya runtsa sosai kowa da tunanin abunda zai faru gobe yake . Banda Abla da gabaki d’aya bata san abunda yake faruwa ba a cikin gidan .  WASHE GARI   Kiran sallar asuba da akaine ya farkar da Abla daga baccin da take, da ‘kar ta iya bud’e idanuwanta sabida yadda bacin ya soma yi mata dad’i bakinta d’auke da adduar tashi daga bacci ta ware idanuwanta “ Baya nan “ shine abunda zuciyarta ta soma ayyana mata , d’ayan side d’in ta kalla nan ma still baya nan , yar ‘karamar ajiyar zuciya ta sauke kad’an “ May be ya tafi sallah “ zuciyarta ta sake ayyana mata . Batayi tunanin komai ba ta nufi dressing room d’inta, sai da ta gasa jikinta sosai sannan tayi wanka da almara gudun kada lokacin sallar ya wuce ta . Tana idar da sallah sai da ta zauna tayi azkar d’in ta da karatun alkur’ani, lokacin gari har ya d’an soma wayewa. Wani iri Abla ta soma ji cikin zuciyar ta haka kawai itama bata san dalilin hakan ba kuma . Bata zauna sai data gyara d’akinta , tana gamawa da nata ta koma nasa , mamaki ne ya kamata sosai ganin alamar kamar babu wanda ya shigo d’akin , hatta kan gadon agyare yake alamar babu wanda ya Hau kansa .          ‘Dan gyarawa tayi kad’an tayi mopping bayan ta wanke masa toilet d’insa , bata bar d’akin ba sai data bar burner da take faman turara d’akin da daddad’an turare mai sanyaya zuciya , ga Ac da ta bari a kunne shima sai ‘kamshi da sanyin Ac ya had’e waje d’aya .              “ Welcome back Ma’am “ cewar Jenny data ga Abla, itama Abla murmushi ta sakar mata “ Jenny ya kike ?” Sosai Jenny ta ‘karayin wani murmushi “ am good Ma sai kewar ki da nake “, har yanzu fuskar Abla da murmushi akanta ta furta “ Ai gani ynxu na dawo kinga kin huta da Missing d’ina “. Yes Mah”, cewar Jenny sai kuma ta ‘kara da “ Mah akwai aikin da zan taya ki dashi ne?, Mai za’a safa na breakfast?” Kanta Abla ta girgiza mata “ No karki damu yau ba wani aiki zamuyi ba , simple Breakfast ne kuma bashi da wahala nasan akwai aikin da kike yanzu , don’t mind me kawai kije kiyi aikin ki ni zanyi breakfast d’in”, Jenny zatayi magana Abla ta rigata “ babu wani magana kuma , karki damu , ni bari naje nayi abincin okay”, ta ‘karasa tana barin wajan zuwa hanyar kitchen . Tana barin wajan Jenny ta saki murmushi “ She’s the best kindest women ever , I so much like her “, zata bar wajan taji sallama kamar ana shigowa , cikin sauri ta jiyo ganin Uncle a tsaye cike da girmamawa ta furta “ welcome sir “, kansa Uncle ya Jinjina mata “ welcome Jenny, ina madam d’inki ?” Kai tsaye Jenny ta furta “ She went to the kitchen now “,   “ jeki kira mun ita “ uncle ya bata amsa lokacin da yake zama kan d’aya daga cikin kujerun, ko cikkaken mintuna biyu bata yi suka fito ita da Abla , ita kanta Abla ganin uncle a part d’in sai da Tasha Jinin jikinta “ kinyi mamakin gani na ko ?” Cewar Uncle , da Sauri Abla ta girgiza masa kai tana tsugunnawa har ‘kasa “ Uncle ina kwana “, da hannu Uncle yayi mata nuni da d’aya daga cikin kujerun, ba musu kuwa ta zauna dan tsugunnawar da tayi sai da ta d’anji zafi dan har lokacin ciwan ta ba warkewa yayi ba . “ how are you ?” Cewar Uncle , yanxu ma amsa masa Abla tayi cike da girmamawa zuciyar ta haka kawai take tsinkewa duk da batasan abunda zai fad’a mata ba , shima Uncle shiru yayi kamar bazai yi magana ba sai kuma ya furta “ Your Little is not feeling fine “, cikin Sauri Abla ta d’ago da fuskarta “ Yaya Little bashi da lapiya ? Yaushe ? Yana Ina ? Ya jikin sa yanzu ? Mai ya samesa ?” Shine abunda bakin Abla yake ambata , d’an shiru uncle yayi mata “ karki damu zuwa yanzu nasan lapiyar sa ‘kalau akan hakan ne yasa na zo wajan ki,” Uncle bai ‘boye mata komai ba ya labarta mata abunda ya faru gabaki d’aya “ Shiyasa bangan saba Kenan ?” Ta ayyana wannan tanbayar a ranta cikin sauri kuma ta kawar da zancen, haka kawai lokaci d’aya wani irin tsanar Nani Yashiga ranta , maganar Uncle ne ya dawo da ita hayyacinta “ Nasan kina da tanbayoyi da yawa da kike san sani duk da nasan babu Wanda ya ta’ba fad’a miki, kamar yadda ta fad’a hakan ne , His Excellency mahaifin sune “ cikin sauri Abla ta d’ago da kanta , shima kansa Uncle ya Jinjina mata “  Tunda naganki arai na naji tabbas ke d’in alkairi ce a rayuwar su musamman yadda suke tsananin sanki gabaki d’aya , kowa da kalar tasa ‘kaddarar a rayuwa da bazamu iya tsallake mata ba , suma hakan ce take a tasu rayuwar, nasan a sannu zaki samu labarin komai kuma zaki fahimci komai idan Kika kula kuma kikai taka tsantsan da kowa na cikin gidan nan , ciki kuwa har ni karki cire , bani da isash shen lokacin da zanyi miki bayani amma nasan kina da kwakwalwa kuma kina da fahimta , ro’kona d’aya a gareki, tunda ran mijin ki ya ‘baci nasan komai zai iya faruwa yau d’in, barin sa cikin gidan nan kamar ya bawa ma’kiyansa hanyar samun nasarar sune , amma idan har yana cikin gidan nan nasan yaro na zaki ne me tarwatsa ko wana irin d’an iska , ko ba danni ba kiyi wa mahaifinsa wannan abun gabaki d’aya zamuyi alfahari da kasancewar ku anan na ro’ke ki “. Abla mamaki ne ya kamata sosai gabaki d’aya ta rasa bakin magana babu abunda ya fi Dakar zuciyarta kamar yadda Uncle yake san tayi masa abu , wacece ita da zata ‘ki yi masa abunda yake so ? Mutanan da suka mayar da rayuwar ta kamar wata tauraruwa a lokacin da mutane da yawa suke ‘ko’karin hallaka rayuwarta ? Mutanan da take ji a duniya bata da kamar su ? Wani irin ‘karfin gwiwa ne taji yana shigarta da ita kanta bata san ta ina ba , abu d’aya ne kawai yake mata yawo a cikin zuciya , “ zata dawo musu da farin cikin su kamar yadda suka saka ta a ciki”, a firgigit ta dawo Tuna’nın ta dubawar da zatayi taga Uncle har ya tafi. ‘Karamar ajiyar zuciya Abla ta saki gabaki d’aya ta fad’a Tuna’nın ina mafita take , so take taga shigowar sa shiyasa tayi saurin kashe gas d’in data kunna ta dawo falour ta zauna.                ‘Karfe 7:45am na safe Big Boss ya shigo part d’in , bayan da ya saka jiya bane a jikin sa ga fuskar sa da take a d’aure ta tamau ita kanta da ta ga yanayinsa sai da ta shiga taitayinta, sosai gashin kansa ya zu’bo masa a baya sunsha gyara kamar basu ba sai shinning d’in da Suka sosai na mai . Bai ce mata uffan ba ko ya nuna alamar akwai mutum a falourn ya wuce Bedroom d’insa .                  ‘Karamar ajiyar zuciya Abla ta sauke tana bin bayansa da kallo har ya shige “ oh ni Abla yanzu ya zanyi ?”,  wata zuciyar ce ta bata shawaran taje ta same sa , bata da wani mafitar bayan haka, har zata soma tafiya sai kuma ta tsaya “ Amma idan yace mun me nazo yi fa, let’s me try “, da ta soma tafiya sai ta dakata tana yarfa hannu, ganin a ko wana lokaci zai iya fitowa ne yasa tayi ‘karfin knocking d’in d’akin, shiru ba a amsa mata ba , a karo na biyu ta ‘kara knocking d’in ‘kofar amma still ba a amsa mata ba sannan ba a bata izinin shigowar ba . Cikin ‘karfin Hali Abla ta bud’e ’kofar d’akin kamar me sand’a, d’an kad’an ta le’ko ganin baya cikin d’akin yasa ta dafe ‘kirjinta tana ‘karasa cikin d’akin. A tsakiyar d’akin ta tsaya tana tsumayin fitowar sa , zuciyarta sai dukan uku uku take da Sauri, kusan mintuna 5 tana tsaye a wajan kafun zuciyarta tabata shawarar ta bari anjima zata dawo, tana juyawa shima yana fitowa daga cikin dressing room d’insa sanye cikin whiterobe da ya wuce masa har kwiwar ‘kafarsa. A hankali Abla ta jiyo kanta a sunkuye dan ko kusa bazata iya d’ago kai ta kalle saba , shima kallan nata yake fuskar tasa gabaki d’aya babu fara’a sabida yadda ya had’e ta , marmar ta somayi masa da ido cikin rawar murya ta furta “ Ina… kwana?” Bai amsa mata ba sai binta da kallo da yake sosai cikin idanuwansa da har yanzu basu washe daga jan da sukai ba . Yana zuwa inda take hannun ta d’aya ya kama tare da zaunar da ita kan sofa , a kunnanta ya rad’a mata “ Get your Hijab” cikin Sauri Abla ta kallesa “ Ina za muje ?” Dan Allah kyakkyawar fuskarta Big Boss yayi “ Home “, itama maimaita kalmar tayi “ Home kuma ? Ba jiya ka dawo dani ba ?” Ganin tana ‘ko’karin saka shi magana ne yasa  ya furta “ U.S”, waro idanuwanta Abla tayi da mamaki jin zasu tafi yanzu da zafen nan ? “ kamar wata yarinyar ta ma’kale masa kafad’a tare da turo bakinta , a shagwa’be ta furta “ Uhm Uhm Nidai babu Inda zani,” d’auke kansa Big Boss yayi daga side d’insa Sabida abunda tayi yanxu yashige sa har cikin ransa , ganin yana ‘ko’karin juyawa ne yasa Abla tayi saurin ri’ko damtsen hannunsa da shi kansa sai da yayi mamakin ri’kesan da tayi “ Mu zauna anan kaji ?”, d’an tsayawa yayi sosai yana kallan ta , a fusge ya furta “ me ya canza ki daga jiya zuwa yau ?” Cikin sauri Abla ta girgiza masa kai , Then Get your hijab now “, yana fad’in hakan ya ‘karasa gaban mirror d’insa , wasa Abla ta somayi da hannun ta , tasan bazata bari su tafi yanzu ba gashi kuma bata da wani mafitar bayan abunda take sa’kawa da warwara tun d’azu a cikin zuciyarta.                   A shagwa’be Abla ta ‘karasa wajan mirror d’in itama , gefen rigar sa ta ri’ke kad’an Ita kanta batasan ya akai ba take irin wannan shagwa’bar “ Yaya Big Boss “ ta fad’a cikin wani irin salo na jan hankali, duk da ya jita amma sai ya’ki ‘kulata , turo masa baki Abla tayi tana ‘kara kiran sunan sa “ Yaya Big Boss “, nan ma still bai amsa mata ba , ganin bashi da niyar amsawa yasa Abla ta dawo gaban mirror d’in tana kallansa “ Please mu zauna kaji?”, ta mudubi ya kalleta kad’an kafin ya furta “ No”, Abla kamar zatayi kuka ta furta “ Yaya Big Boss please “, d’an had’e fuska Big Boss ya ‘karayi “ Wane ne Yayan?” Lokaci d’aya Abla tayi shiru tana Zazzare idanuwa, d’auke kansa yayi daga kanta ganin yadda tayi shiru , zai juya tayi saurin ri’ke white robe d’insa , zai jiyo kamar a mafarki yaji ta furta “ Sweetheart “, d’an dakatawa yayi tare da jiyo sosai yana kallanta , d’an sun kuyar da kanta Abla tayi kuma bata saki rigar ta saba sai ma wasa da take d’anyi da ita “ Please mu zauna kaji Sunshine “, matsowa kusa da ita yayi sosai har yana ‘ko’karin rufeta , da hannu d’aya ya saka ya zubar da gabaki d’aya abunda yake gaba mudubin, tana ‘ko’karin magana ya d’orata a wajan, kamar zai maidata ciki ya motsa kusa da ita “ Say it again ?” Knodding kanta Abla tayi alamar “ Ah’ah “ sau d’aya ya kalleta zai d’auke fuskarsa ta saka gabaki d’aya duka hannun ta a kan face d’insa tana jiyo da fuskar daidai saitin tasa , cikin wani irin salo kamar mai rad’a ta furta “ Good Morning Sunshine “, bai gama mamaki da yanayin taba da bashi French kiss a baki da har saida ya murmusa lokaci guda , yadda taga ya murmusa dinne ya sata ajiyar zuciya ko ba komai ya fara sakkowa yanxu, sai kuma cikin sauri zata ‘boye fuskarta ya hanata hakan “ Daga jiya zuwa yau, how comes ? Tell me “ da hannu Abla ta nuna sa “ Ba kai bane nace maka mu zauna anan ka’ki kulani , kuma kace fa ko me nake so zakamun”, hancinta ya ja kad’an “ Kin fiya rigima sosai , But don’t change , I need you like this okay?”, kanta ta Jinjina alamar to har ta soma cewa Yaya kallan da yayi mata ne yasa tayi saurin furta “ Sunshine “, hannu Big Boss ya saka ya ri’ke wrist d’inta shima yana kallanta , haka kawai yanayin da suka kasance yanzu ya goge masa kaso mafi tarin yawa daga ‘bacin ran da ya shigo dashi musamman shagwa’barta da ya fi komai d’aukar hankalin sa , girar sa d’aya ya d’age mata “ Mai kike so ? Uhm ? Wannan rigimar fa ?”, bakinta Abla ta turo masa da hannu d’aya ya saka ya d’alli bakin cikin Sauri ta mayar da bakinta tana kawar da kanta “ Ni ciwo na bai warke ba kuma Ance a dena yawo Sabida za’a famasa “ d’an waro ido yayi kad’an yana kalan fuskarta da ta Mayar serous kamar Dagaske “ Okay bari na ga ciwan”, ya ‘karasa yana ‘ko’karin d’aga rigar tata , cikin Sauri Abla ta ri’ke masa hannu “ Ni dai banaso , kalli idanuwanka fa bacci suke ji har sun fara yin red , ai zaka kwanta kayi bacci ko ? Ni kuma sai na dafa maka breakfast ko ?”kanshi ya girgixa mata alamar ah’ah , a shagwa’be ta furta “ please Sushine “    Hancinta ya ja kad’an it’s okay, but with a condition “ Abla bata tsaya jin Menene condition d’in nasa ba tace ta amince , wani irin murmushin gefen baki ya saki kafin ya d’auketa gabaki d’aya ta zuwa kan bed d’insa “ Oya sleep “, hannu Abla ta saka guda d’aya ta rufe gefen fuskarta d’ayan ku ma ta barshi a bud’e , “ Na fasa banajin bacci”, ta fad’a tana ‘ko’karin tashi “ Kin ma isa? Don’t even start d’in “, da hannu Abla ta nuna idanuwansa “ your eyes are red , kai ne kake jin bacci, zakayi bacci sai na baka story?” , kallanta yayi for second kafun ya furta “ Do you really want to stay here ?” Cikin sauri Abla jinjina masa kai kafin ta bud’e bakinta “ Eh please , da kai da Yaya Bobo da Yaya prince da Yaya Little da Uncle “, bakinsa yasa ya d’an ciji lips d’inta da har saida ta furta “ Ouch “ cikin Sauri Sabida zafin da ta ji “ let’s sleep!” Ya fad’a yana janyo ta jikinsa , kanta Abla ta d’ora akan chest d’inta shi kuma ya saka hannunta a gadan bayanta, sosai yayi hugging d’inta a jikinsa yana jin gabaki d’aya damuwar sa tana tafiya , suna rungume da ya soma lumshe idanuwansa a hankali bacci ya d’auke sa akan , d’an d’ago da fuskarta Abla tayi ganin bacci ya d’auke sa tayi ‘ko’karin sauka amma sai ya ri’ke mata hannu yana bud’e idanuwansa akanta “ Stay with me.” Ba musu Abla ta koma ta kwanta itama tana lumshe idanuwan , cikin ‘kan’kanin lokaci bacci itama ya d’auketa.    IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK 2 PAGES NA HA’DE KAMAR YADDA NAYI AL’KAWARI , PAGE ‘DIN JIYA DA NA YAU . BOOK 2           S_____ 22              NANNI        Cikin tsananin tashin hankali take zagaye d’akinta dan gabaki d’aya ko baccin kirki bata samu tayi ba Sabida tsananin tashin hankalin da ya kamata “ Me yake shirin faruwa dani ? Ni yaya zai cewa kada na ‘kara anfani da komai na cikin gidan nan?ga Mama da take cewa zatamun hukunci gefe guda kuma shegen yarannan ni zai sha’ke a gaban kowa da kowa ya mu zantani? Da sake , gaskiya da sake bazan ta’ba bari Wannan abu ya tafi bulus ba Ina , bazan ha’kura ba dole na koma wajan Sindulu anjima “ ta ‘karasa tana wulli da kayan da ta gani a gaban mirror gabaki d’aya tsananin tashin hankali ya gama bayyana a fuskarta dukda sanyin Acn da yake tashi gumi take , da ta zauna zata tashi tsaye tana dafe kanta da take ji kamar zai tsinke sabida yadda komai ya lallace mata , komai yana so ya ku’buce daga hannunta cikin ‘kan’kanin lokacin da take ganin burin ta ya kusa cika.  ********* ****************9:20am Abla ta farka daga bacci da ya d’auke ta . A hankali ta soma bud’e idanuwanta kafun ta bud’e su gabaki d’aya akan d’akin nasa ,hannunta ta kalla da yake cikin nasa kafun ta d’an d’ago da kanta ta kalli kyakkyawar fuskarsa da yake bacci yanzu . Sosai Abla ta ‘kura masa idanuwa sai yau ta soma ‘karewa kyakkyawar fuskar sa kallo, d’an ‘karamun ajiyar zuciya ta sauke kad’an tana mi’kewa zaune a hankali gudun kar ta tashesa daga baccin da yake , hannun ta ma ahankali ta zare sa , komai cikin taka tsantsan tayi sa gudun kar ta damesa , tana sauka daga kan gadon ta ‘kara lullu’besa da duvet, wani a jiyar zuciyar ta ‘kara saki a hankali ganin be farka ba . Bata tsaya a d’akin ba tayi fitowar ta zuwa falour.    “ Me zan dafa masa ?and bacci yake yanzu ko na dafa masa   Break fast d’in America? No ! it’s have being long abincin nan ya kamata yaci, but mai zan dafa masa ?” Shine abunda yake mata yawo cikin zuciya “ traditional food? Yess!” Ta fad’a a fili tare da nufar hanyar kitchen , wake ta soma gyarawa cikin ‘kan’kanin lokaci ta gama gyara sa kafun ta saka masa duk abubuwan da take bu’kata , shigowar Jenny ne yasa ta d’an d’ago da fuskarta “ Yawwa Jenny please blander zaki d’an ko mun , yanzu”, cikin Sauri Jenny ta furta “ Okay Madam “ tana nufar inda wata babban blander take , sai da Abla ta ‘kara wanke ta tukunna ta zuba wakenta da su Albasan da ta gyara , cikin ‘kan’kanin lokaci kayan  ta ya markad’u yadda take bu’kata , cikin annashuwa Jenny ta furta “ Madam yau ma delicious zaki dafa ?” ‘Karamin murmushi kawai Abla tayi mata lokacin da ta fara buga ‘kullum ‘kosan ta , Jenny ta so kar’ba amma Abla ta hanata, da kanta ta buga ‘kullum sosai , bata saka komai a ciki ba sai ajji moto da gishi, cikin yan mintuna kad’an kullum ya ‘kara kunbura sabida bugun da yasha . Abla sai da ta tabbatar manda ta d’ora yayi zafi sannan ta soma saka ‘kosanta, tana gama sawa ta d’ora ruwa a kittle , daga gefe d’aya tana yan ka plantain d’in da ta d’auko. Komai cikin kazar kazar take yinsa shiyasa bata d’au dogon lokaci ba ta gama soya ‘kosan ta da plaintain d’in data yanka , sai omelets da tayi shima daban da yaji kayan vegetables a cikin sa. Tana kammalawa ta dama kunun ta , Jenny tun d’azu sai faman zazzare idanuwa take a kitchen d’in. A warmer Abla ta zuba iya abunda take bu’kata sai wani da ta saka daban a cikin different warmer “ Jenny please kai mun dinning kinji ?” Cikin Sauri Jenny ta furta “ Okay madam “ tana d’aukar tray d’in zuwa kai dinning , tana fita Abla gabaki d’aya abunda ta girka sai da zuba mata a cikin plate ga kunu shima da ban sai gaman turara yake. Kusan clashing suka so yi da Jenny Allah ya taimake ta da gabaki d’aya tray din ne zai fad’i “Abincin ki yana kitchen kar yayi sanyi “, sosai fara’ar Jenny ta fito fili “ Thank you so much Ma’am amma bari na tai maka miki da tray d’in”, kanta Abla ta girgixa mata “ No! It’s okay kar ki damu”, Cewar Abla , bata jiya amsar jenny ba tayi wucewar ta , direct bedroom d’insa ta koma , a hankali ta tura ‘kofar d’akin ta shiga kamar me tsoran shiga , daga inda take ta hango baya kan gadon alamar ya farka Kenan , ‘karamun ajiyar zuciya Abla ta sauke tare da ajje breakfast d’in kan table din sofa d’in d’akin, cikin Sauri ta gyara masa bed d’insa da yaso yayi mess , tana ‘kara gyara tray d’in da ta ajje , jin kamar motsin ta’ba ’kofar da akai ne yasa ba shiri ta bar d’akin cikin Sauri.         Turo ‘kafar d’akin akai , a hankali ya sako da farar ‘kafarsa da take sanye cikin black white gucci d’in ta kalmi sai farar suit d’in jikin sa da tayi mugun amsar sa duk da bai saka top d’in ba amma duk da haka sai da muscles d’in sa suka fito sosai cikin rigar, daddad’an ‘kamshin turaran sa ne yake tashi ta ko wana lungu da sa’ko na cikin d’akin, ga sanyin Ac da ‘kamshin turaransa da yake bata wani irin sahirtaccen ‘kamshi mai dad’i sosai .              Sau d’aya ya kalli tray d’in da aka shigo dashi yana d’auke idanuwansa , Daidai kan sofa ya zauna yana crossing legs d’in sa kamar yadda ya saba , jikin sa kuma ya jinginar dashi daga bayan sofa d’in yana ‘kara lumshe idanuwansa kamar mai bacci.  *****Knocking d’in ’kofar akai a hankali ka fun a turo ta, ta canza shiga yanxu wani dogon material ne a jikinta mai flowers kala kala sai d’an kwalin kayan da ta d’aura duk da hakan uban tulun gashin kanta bai rufe ba duka. Hannun ta d’aya d’auke yake da flask d’in da tashigo da shi mai d’auke da cups akansa, “ Assalamu Alaikum”, cewar Abla, motsa bakinsa kad’an Big Boss yayi duk da sautin bai fito ba amma da alama sallamar ya amsa . Akan center d’in ta ajje tray d’in tana wasa da ‘yan ya tsunta kad’an kad’an , cikin girmamawa ta d’an du’ka duk da baya kallanta ta furta “ ina … kwana ?”, shiru Big Boss yayi mata ba tare da ya motsa ba ko kuma ya tanka mata ba, hannun ta Abla da take wasa dashi ta d’an matsa cikin ‘karfin halin da ta d’ora wa kanta ta ‘kara furta “ Ina kwana ?”, yadda ya ‘ki kulatan ne yasa Abla ta juya zata bar wajan ya ri’ke hannu nata , d’an turo baki Abla tayi kad’an tana kawar da kanta gefe , bud’e idanuwan sa Big Boss yayi akan ta , sosai yake ‘karewa shigarta kallo, yadda ta d’auke kanta  akan sa ne yaşo sashi ya murmusa sai kuma ya janyo da ita jikinsa yana d’orata a laps d’insa “ Look at me “, kamar Wanda ya zugata sai ta ‘kara kawar da kanta gefe, d’an jiyo da face d’in sa yayi Side d’inta shima ta sake d’aukewa zuwa wani side d’in,  “ Oaky fine ,” cewar Big Boss , lokaci d’aya ya soma yi mata cakul kulu, dariya Abla ta kyalkyale dashi tana ri’ke hannun nasa “ No please na bari fa , please ka bari “ kanshi ya girgiza mata “ No “, yanxu ma cikin dariya Abla ta furta “ Am sorry please ka dena mun cakulkulu “, tsayawa yayi da yi matan kafun ya furta “ then mene ne kike ‘bata rai uhmm ?” Shagwa’be fuska Abla tayi kafin ta furta “ Bakai bane ina gaishe ka amma ka’ki kulani” waro eyes d’insa yayi kad’an da ita kanta Abla sai da ta kawar da kanta ‘kasa “ ba ni bane , may be some one ne , “ ‘bata fuska Abla tayi “ Allah kai ne na gaishe ka fa kuma ka…”, peck yayi mata a baki da yasa ta kasa ‘karasa maganar da zatayi , idanuwansa akan fuskar ta ya furta “ İrin wannan gaisuwar nake so okay ?”, zata sun kuyar da kanta ‘kasa ya d’ago mata dashi “ Okay?”, kanta Abla tayi masa knodding ba tare da tace komai ba , da hannu ta nuna masa warmers din da ta shigo dashi “ Zasu yi sanyi,” bata bashi damar cewa komai ba ta nufi warmers d’in a maimakon ta serving d’insa anan sai ta sakko dashi kan lallausan carfet d’in sa , da ido yayi mata tanbayar zaman ta a ‘kasa , itama sai ta langwa’bar masa da nata kan tana masa alama da ya sakko shima . Top süit d’in jikinsa ya cire kafin ya sako ‘kasan kusa da ita , warmers din Abla ta soma bud’e wa , ‘kamshin da yaji ne yasa ya kalli warmers d’in “ What do you like to eat ?” Cewar Abla “ What Sunsine want to eat” shima ya bata amsa yana kashe mata ido d’aya , d’an ‘karamun murmushi Abla ta saka kafun tayi serving d’insa ‘kosai da har yanzu zafi ne dashi sai kunun da ta saka shima cikin ‘karamin cup, zata saka masa sugar ya girgiza mata kai “ it’s okay, don’t put any sugar”, ba musu kuwa bata saka sugar din ba , tana ‘ko’karin zubawa itama ya hanata , “mai za kiyi?”kallan sa Abla tayi sannan ta kalli abincin “Nima zanci “, matso da ita yayi kusa da shi yana nuna mata kosan, d’aya Big Boss ya d’auka ya kai bakinta Abla ta bud’e baki zayi magana ya saka mata ‘koşan a baki “Don’t talk while eating, okay ?” Kanta Abla tayi masa knodding , da kanshi ya dinga bata ‘koşan a baki tare da kunun duk da tace baza tasha ba babu sugar haka Big Boss ya bata har Saida ta ‘koshi. “ Kai baka ci bafa?” Amsar da ta fito daga bakin sane yasa ta ‘bata rai “ Na ‘koshi”, bata ce masa komai ba ta saka wani ‘koşan a plate tare da matsowa kusa dashi sosai “ Allah Nidai sai kaci ,” ta d’auki d’aya ta saka masa Daidai saitin bakin “ Haaaa”,bud’e mata bakin Big Boss yayi, itama da kanta ta dunga basa a baki sai da ya kawar da kansa tukunna Abla ta tsaya “ kina so nayi d’an lukuti kamar ki ? Look at your belly yadda ya cika kamar kin saka abu a ciki” ya fad’a yana shafa cikin nata , itama kallan shafaffan cikin nata tayi tana ‘bata rai, “ bari na wanke hannu na “, tana niyar fita ya furta “ to my bathroom “, ba musu kuwa Abla ta wuce toilet d’in sa ta wanke hannun nata , tana fitowa taga an had’e komai waje d’aya kamar ba’ayi anfani dasu ba , shima yana ganin nata ya mi’ke tsaye tare da mi’ka mata top d’in süit d’in sa , kallan suit d’in tayi tana Tuna’nın abunda zatayi , fahimtar hakan yasa ta hau kan sofa ta tsaya Sabida ya fita tsawo “ Yar gajeriya “, shagwa’be fuska Abla tayi “ da kad’an ka fini tsaho ai kuma idan naci taliya nima zanyi tsahon”.   “Really ? Waya ce miki zaki ‘kara ? Yar ficika “, cikin sauri Abla ta furta “ Ni ba yar ficika bace “,    “ yar ficika “ Big Boss ya ‘kara furtawa yana kallanta , kanta ta langwa’bar masa , a shagwa’be Abla ta furta “ Sunshine….”, yadda ta ja sunan sai da tasa ya murmusa, hancin ta yaja kad’an “ Wannan Sunshine d’in ta naso na ‘ki fita yau , your shagwa’ba is killing me, huh “ hannu Abla ta saka zata rufe kuskarta ya ri’ke hannun “ Nifa bana san wannan kunyar, stop it please , ni kin mayar dani mara kunya shine ke kuma zaki zo kina ‘boye mun fuska ? Uhmmm tun wuri ki ajjeta a gefe dan bazamu shirya da ita ba,” ‘kasa Abla tayi da kanta tana wasa da fingers d’inta, tana tsaye akan sofa din ya matso da ita kusa dashi “ I always like it when you’re in this mood , this your shagwa’ba is killing me , I will go somewhere now ko zaki bini?” Shiru Abla tayi tana Tuna’nın amsar da zata bashi kafin ta saka hannayenta a wiyansa tana shafa doğan gashin kansa “ you have important things to do out side , kaga am not a Baby zan zauna a gida ko ?” Wani irin murmushi Big Boss yayi jin abinda tace “ you’re not a Baby ? Okay let’s see sai mu tabbatar”, ganin yana ‘ko’karin ka mota Abla ta zille tana dariya “ am not a Baby”, hannu ya saka zai ka mata Abla ta ‘kara zille wa tana masa gwalo “ Am not a Baby “, da ya saka hannu zai kamata Abla zata zille, sai ta soma gudu a cikin d’akin tana san gudu, taku biyu yayi ya kamota sai faman zare ido take “ Na yarda am a Baby”, cewar Abla ganin ya kamata , hannu d’aya Big Boss ya saka ya d’alle mata goshin sa , cikin sauri ta dafe Wajan tana kulle idanuwanta kamar me kuka “, Heyyyy Sunshine zatayi kuka “, bata sauke idanuwan taba ta furta “ Ni ba kuka nake ba “, kallan yadda ta kulle fuska Big Boss yayi kafun ya furta “ cockroach “ da sauri Abla ta bud’e idanuwan , ko tsaya wa duba inda cockroach din batayi ba ta soma tsalle “ Wayyo Allah na kyankaso kyankaso “ ganin ta ‘ko’karin rud’ewa ne ya furt “ am joking “ hannu Abla ta saka ta d’an doki ‘kirjin kad’an “ Ka bani tsoro Allah “,   “ Scary doll “ cewar Big Boss yana kissing forehead dinta , top din rigarsa Abla ta d’auka ta ‘kara hawa kan sofa , da kanta ta saka masa rigar tare da d’aga masa fingers guda uku “ bakayi kyau ba “,  okay fine bari na cire “ yana ‘ko’karin juyawa Abla tayi saurin ri’ke masa hannu “ Allah wasa nake maka kayi kyau , Bye ! Bye “ kumatun sa ya nuna mata alamar tayi pecking d’insa , zata girgixa masa kai ya yi mata wani irin kallo da saida tsikar jikinta ta tashi, “ ka kulle idanuwan ka “ da hannunsa ya nuna kansa alamar “ Ni ?” Itama Abla ta jinjina masa kai , bai ce mata komai ba ya kulle idanuwan, sai data tabbatar ya kulle idanuwan ta zo daidai kuma tun nasa amma tun kafun tayi pecking din sa , Big Boss ya bata kyautar nashi kiss d’in a baki “Abla zata kulle idanuwa ya furta “ karma ki soma , let’s go “, ya kama hannun ta suka fito daga cikin d’akin, har yanzu hannun sa na ri’ke cikin nata bai saki ba, A haka suka fito cikin falourn. Sai da yaje tsakiyar falourn sannan ya tsaya, hannunta da yake cikin nasa yake murzawa a hankali “ Sunshine take care “ hannunta Abla ta d’aga masa tana waving kafun tayi hugging d’in sa “ Take care Sunshine “, shima Hugging d’inta yayi back “ I will , and don’t stress your self , duk Wanda ya dame ki just give me a called , okay ?” Murmushi Abla tayi tana jinjina masa “ Okay “. A haka Big Boss ya bar part d’in Abla tanayi masa waving hannu dan ko bakin ‘kofar ya hanata zuwa . ****Big Boss na fitowa sukai clashing dasu Sauban da suma suke ‘ko’karin shiga part d’in, ajiyar zuciyar Sauban ya sauke “ We’re are you going Dude ? Don’t tell me you guys are leaving me here ?” Banza Big Boss yayi masa zai wuce Sauban yayi saurin shan gaban sa “ please say something Dude , shi wannan d’an rainin hankalin na masa magana amma ya mayar dani d’an iska please say something , please “, agogon hannun sa Big Boss ya kalla kafun ya furta “ I need to go somewhere “,cikin za’kuwa Sauban ya furta “ that’s means Dude you guys are not leaving for sure ?”,shima kallan sa Bobo dake tsaye a wajan yayi “Yau nace zamu tafi?while zamu tafi after that old lady ( Didi)left , “, wani farin cikine ya kama Sauban amma duk da hakan sai da ya ‘kara kallan Big Boss “ Dude , you change at all yadda naga mood d’inka jiya definitely you guys are leaving, please what make you change your mind ? Please Dude tell me dan gaskiya yau sai na bada kyautar gift , d’an dakatawa Big Boss yayi daga tafiyar da yake sanyi kafun ya kalli Sauban cikin idanu “She wanted to stay here and I respect her decision, any problem ?”, shi kansa Sauban baisan lokacin da ya furta “ Kutmar Uba , Man? Daman soyayya zata saka ka canza ? You ? I have to give her a gift wallahi “, ta’be baki Big Boss yayi yana kallan Bobo da yayi mutuwar tsaye, cikin sauri Bobo da sauban kamar wasu yara sukayi hugging juya “ Finally, my dream came true ,” cewar Bobo yana kallan Big Boss da ya had’e musu rai ,  cikin za’kuwa Bobo ya furta “ Big Boss tell me you love Sister , please?”, a maimakon ya amsa masa sai yayi wucewar sa zuwa inda Victor ya bud’e masa mota, a gaban idanuwansu Big Boss ya shiga mota , Victor ya rufe masa kafin su bar gidan gabaki d’aya . A fili Sauban ya furta “ Oh my God , am I dreaming ?wallahi he change , do you think if not now Big Boss zai zauna a cikin gidan nan for another minutes ?I will surely give her a surprise , let’s go “, cewar Sauban yana jan hannun Bobo kamar wani ‘karamin ‘kaninsa zuwa part d’insu. Shima sai faman murmushi yake , haka kawai wani irin farin ciki ya kamasa Sabida canzawar Big Boss d’in.        ABLA           Tana shiga d’aki wayar ta dake kan bedside ta d’auka tare da sata a charge ganin babu charge gabaki d’aya a cikin ta . Tana sawa kuma bata zauna ba , tunanin abunda take sanyi ne yake mata yawo a zuciya , d’an ‘karamun murmushi Abla ta saki tana komawa kitchen , Doyarta ta yanka da yawa ta d’ora a huta, kafin ta soma d’auko kayan had’in miyar Egusi d’inta da take so , cikin ‘kan’kanin lokaci ta soma aikinta ganin akwai duk abubuwan da take bu’kata a çıkı.     Pounded yam Abla ta soma yi , a cikin turmi abunta ta daka ta sosai kafun ta saka suna warmers d’in da take bu’kata , Miyar Egusi d’in da tayi gabaki d’aya ’kamshin sa ya cika ko ina na cikin kitchen d’in duk da abun zu’ke kamshin da ta kunna , tana gamawa shima cikin warmers ta zuba lafiyayyiyar equsi d’inta da taji ganda da kifi da nama da ta saka sosai a ciki.          Jakar abincin ta da ta fara had’awa  ta d’auka tare da fitowa falourn , a maimakon ta kaishi kan Dinning sai ta ajje akan center , zata juya Kenan taji sallamar Little , da Sauri Abla ta furta “ Yaya Little “, murmushi Little yayi mata duk da fuskar sa ta d’an fad’a kad’an “ I missed you Lil , you just Disappeared from no where “,  wasa ta farayi da fingers d’inta “ am so sorry Yaya Little bayana ba charge shi baka jini ba , how are you feeling now ?ya jiki ?” Wani murmushin Little yayi mata “ am fine Lil daman ba wani serous matsala bane “, prince da tun d’azu baiyi magana ba ya furta “ Kamshin me nake ji ? Am start feeling hungry now “ d’an ’bata fusku Abla tayi “ Yaya prince baka yi missing d’ina ba kenan ?” ‘Dan zaro mata ido prince yayi “ Ni na isa nace miki haka ? Kema kin san nayi missing d’inki , ‘kamshin Abincin ne ya d’au hankali na , kamar hanci komai ba haka nake jira “, Kallansa Little yayi “ Allah Yaya prince kai a cici ne duk lokacin da baka ci abinci ba akwai matsala , “ d’an hararar sa Prince yayi yana furta “ Eh naji d’in Nidai koma Menene aka dafa a zubo mun dan I most taste it.” Dariya Abla tayi kad’an kafun ta furta “- Am coming yaya prince give me a minutes “ tana juyawa prince ya furta “ Yawwa Lil d’ita, a haka Abla ta ‘karasa kitchen su kuma suka zauna akan kujeran falourn , ba a d’auki dogon lokaci ba Abla ta fito hannunta da tray cikin Sauri prince ya kar’ba yana ajjewa bai tsaya ‘bata lokaci ba ya bud’e warmers d’in. Cikin Sauri ya furta “ Wow”, mi’kewa Abla tayi tsaye “ Yaya prince bari nayi serving d’inku “, kansa prince ya girgiza mata “ No! No kiyi zaman ki kawai , kar na gajiyar dake “ da haka ya d’auki plate d’insa guda d’aya yayi serving pounded yam d’insa da Egusi d’insa , yau ko tayi bai yiwa Little ba ya soma cin abincin sa “, gabaki d’aya tsayawa kallan sa sukai cikin tsokana Little ya furta “ wallahi kai dai Yaya prince matar ka ta shiga uku Sabida cin abincin ka , ina ji kullum kwana d’au za’a dunga dafa muku abinci, Sabida rowa Yaya ko Bismillah babu?”, hararar sa prince yayi yana ci gaba da cin abincin sa ko magana ya kasa , itama Abla Little ta zubawa nashi abincin, sosai kuwa ya ci abincin sa ,  daga shi har prince sun kasa magana Sabida santin da suke yi su kad’an , suna gamawa Prince ya furta “ Alhamdulillah “, Abla d’auke tray d’in ba sai da Suka gama ci sannan ta kawo musu ‘karamun bowl me cike da ruwa , hannun su kawai suka wanke a ciki, sai a lokacin Abla ta dawo ta zauna “ Lil so you know how to cook such kind food amma shine bakya kira na ko? Anytime kikayi just give me a called zan zo naci kinji ?because the food was so very excellent, i so much enjoyed it “, shima Little sosai ya fara santin abincin nata , sun d’au dogon lokaci suna maganar kafun idanuwan Little ya sauka akan jakar abincin da Abla ta ajje “ Lil what’s this ? Menene a ciki ?” Kallan Abincin Abla tayi kafun ta kyalli Little da yayi mata tanbayar “.          “ zan fad’a muku amma sai kun mun al’kawarin abu d’aya , kun yadda ?” Kallan ta sukai sosai prince ya furta “al’kawarin Menene kike so ?tell us “ kanta Abla girgiza masa “ No Nidai sai kun fara mun al’kawari zakuyi mun tukunna zan fad’a muku . “ Fine  munyi al’kawari “ cewar Little , ajiyar zuciya Abla ta d’an sauke tana kallan yadda suka zuba mata idanu suna jiran jin amsarta “ a sanyaye Abla ta furta na Abbun kune “ karo na farko da ta ta’ba ganin ‘bacin rai Little , bai ce mata komai ya mi’ke zai tafi  Prince ya mi’ke zaibi bayansu, cikin Sauri Abla ta furta “ Yaya Little ! Yaya prince kun manta kunyi mun al’kawari? Kallan jakar Little yyi kafin ya furta “ yes munyi muku da bamusan akan Menene ba , but Lil don’t talk about him again please “ cikin Sauri Abla ta furta “ Amma mai yasa Yaya Little ? Abbun kune fa “ yau cikin d’an ‘bacin rai Little ya daka wa Abla tsawar da ta sata saurin ja da baya har tana ‘ko’karin fad’uwa , Yana mata tsawan kuma sai ya dawo Little d’inşa “am so sorry Lil raina ne ya d’an ‘baci”, kanta Abla ta d’an jinjina masa a sanyaye “Am sorry too “, ta fad’a tana zama kan kujera , yadda suka ga yanayin ta ya canza gabaki d’aya ne yasa suma suka dawo suka zauna “ Lil are you angry with us ?” Cewar prince , kanta Abla ta girgiza masa “ ah’ah kawai inaso kukai masa abincin nan ne  da su Dada ,” ‘kara kallanta prince yayi kafun ya furta “ Lil”, itama cikin Sauri ta furta “ Dan Allah , kun manta kunyi mun al’kawari duk abunda nace inaso zamu yi mun ?just this once dan Allah yaya ba dan ni ba”, kallan Little da shima yayi shiru prince yayi kafin ya furta “ okay !just for you only “, kanta Abla ta jinjina musu “ Na gode sosai bari na d’auko muku sauran “ Sabida farin ciki bata tsaya jin amsar suba tana barin Wajan little ya furta “Yaya prince mai yasa ka yadda ? Kasan I hate to see him amma shine kuke so muje wajan sa?”, kafad’un sa prince ya dafa kad’an “ you don’t have to worry , abincin kawai zamu kai fa ba wai zama zamuyi ko muyi masa magana ba ko so kuke Lil  ta zauna cikin ‘kunci ? Kamanta we promised our self duk abunda Lil take so zamuyi mata shi ko mu bama so ? Ka manta ?” Kansa Little ya girgiza masa “ No yaya prince ban manta ba , just inna tuno he’s our father i so much feel annoyed, inda na san hakan ne da tun lokacin da yaya yace zamu bar gidan zan bishi”. Fitowar Abla ce yasa yayi shiru yana kallan yadda ta fito da bags d’in, ta farko ta nuna masa “ Na Abbu” sai kuma ta nuna ta biyun data ‘karshe “ the middle one na Uncle ne sai na ‘karshen nasu Nani”, kallan yadda take murna Little yayi kafin ya furta “ are you that happy ?” Kanta Abla ta jinjina masa alamar eh , bai ce mata komai ba ya d’auki bag d’in shima prince ya d’auka har sun juya zasu soma tafiya Little ya d’an jiyo “ I have a surprised for you, just be ready “, bai jiya jin tanbayar da zatayi masa ba suka bar part d’in, Suna fita Abla ta saki murmushi kad’an “ Insha Allah, you will be the most happiest family , i will love to see you all together “, sai kuma ta d’an yi murmushi kad’an mai ciwo Sabida tuno itama batasan nata iyayan ba , balantana tayi fushi da su.      **********        *************  Momyn Baby ce a tsaye cikin d’akin da akai mata masauki dashi , tun d’azu wayar da take hannun ta take kare a kunnanta da alama waya take me mahimmacin ko zama ta kasa yi sai zagaye d’akin da take , a kallan farko mutum zai gane yadda tashin hankali ya fito mata sosai a fuska . Banji mai aka ce mata ba sai amsar da naji tana bayar wa “ Adam ya shammace ni , irin shammatan da ban ta’ba tsammanin cikin karo dashi haka da wuri ba , ni zai muna furta ?Ni d’innan zai muna furta ? Menene akai Adam ? Dole ya canza salo , hakan bamai yiwuwa bane , “ shiru Momyn Baby tayi tana sauraran maganganun da ake fad’a mata, “ shikenan zanyi yadda kukace amma wannan karan tabbas aiki babba za’ayi wa Adam ya fi aikin farkon dan naga shegen mutumin nan zuwan shi gidan nan ko tanı bayayi, duk yadda na rabashi da shegiyar yarinyar nan amma kamar yanzu komai lalace wa yake tunda naga har kiran sunan ta yake , idan kuma naga tana ‘ko’karin ’bata mun shiri kamar mahaifiyar ta to itama zan kawar da Ita ne kowa ma ya huta”. Motsin da taji kamar alamar takune tayi saurin furta “ bari zan kira , naji kamar ana takowa ne “, cikin Sauri ta kashe wayar tare da ajjeta akan table .         Turo ‘kofar d’akin akai ba kowa bane face da take tsaye sai faman ya tsina fuska take ga wani irin shegen murmushi da take yi lokaci zuwa lokaci. Kallan Momyn Baby tayi daga sama har ‘kasa kafun ta shigo d’akin tana saka key ta ciki , lokaci d’aya ta kyalkyale da dariya “ Menene ya baki mamaki? Gani na a wannan lokacin ko kuma mamakin gani na a cikin d’akin ki wanne daga ciki ?” Itama Momyn kallanta tayi daga sama har ‘kasa tana shanye komai a zuciyarta , “ Lapiya nagan ki anan ?”, ‘karasa shigowa Nani tayi kafin ta furta “ Lapiyar Kenan, kisha ku ruminka, duk tafiyar mu d’aya dan haka kar kiji komai a ranki dan gabaki d’aya naji maganganun ki “, zuciyar momy ta buga da ‘karfi amma duk da hakan bata nuna a fili ba “ Kamar ya nan fahimce ki ba “, ‘kara kallanta Nani tayi tana sakin wani dariyar “ Nasan ‘kudurin ki akan mijin ki da kuma ‘ya’yan da suke wajan ki , ko so kike na fad’a miki wanene uban d’aya daga cikin ‘ya’yan ?” Cikin Sauri Momy ta kallate yanzu tsoro ya soma bayyana akan fuskarta . Wani magani Nani ta d’auko ta ajje mata a gaban mudubin d’akin sannan ta nuna mata shi da hannu “ Poison ne kamar yadda kika gansa , a ko wana lokaci zan iya saki aikin kısa , idan ki kayi kamar kin çıka burin da suke san cikawa ne , idan kuma kikace zakiyi gaban kanki to tabbas zaki fad’a Rami, na baki daga yau zuwa gobe idan kin yanke shawara zaki iya jina a ko wana lokaci . Tana gama fad’ar hakan ta bar d’akin , bin bayanta da kallo Momy tayi “ Me hakan ke nufi ? Ta san Shiri na ko me ? No hakan bazai ta’ba faruwa ba “, cikin Sauri ta d’auke kwalbar batare da ta duba ko ta mecece ba ta saka ta a cikin wata drawer tare da ‘kara dialing wata number da Sauri tana karawa a kunnanta.  *********HARRY Gabaki d’aya Harry ji take rayuwar ta kamar a ‘kaya tun lokacin da ta saka kwallin nan, kullum cikin mafarkan Simba take yana san kashe ta , shiyasa gabaki d’aya ko fita bata sanyi Sabida shi , yanxu ma a zaune take ta saka kwalaban shaye shayenta a gaba tana sha, gabaki d’aya kamar ba a cikin hayyacin ta take ba , babu abunda take fad’a sai “ Masoyi Big Boss , Masoyi Big Boss karka tafi kamar ba , kazo muyi soyayya , masoyi na , karabu da ita ka taho waje na kaji masoyi? Kaji masoyi ?” Shine abunda take iya fad’a cikin shaye shaye tana surutunta da ba’a ganewa sosai tana ‘kara kurbar maganin gabanta da.       A wajan mahaifiyarta ma abun duniya ya isheta , duk ‘yan kud’ad’en da take dasu da kusan rabin kwala kwalanta ta siyar dasu sabida cikar burin ta na Wajan boka na kan dutse, amma komai kamar a banza take yi sai asaran kud’ad’en ta da take ga aiki da gabaki d’aya baya  gaba baya,  baya sai uwar kud’in ta da ake ci , tayi tayi  uncle Adam ya bata kud’i ya haka , sau tari tayi attempting zuwa kar’ba a wajan Abla amma sai taga kamar za’a raina ta a gidan shiyasa kwata kwata bata je ba , amma har yanxu abun na cikin ranta shiyasa gabaki d’aya adan da take da kwala kwalai yanzu ta rage sa ba kamar daba da kullum cikin shigar gwal take .  ******* ************* Su Little kai tsaye part d’in His Excellency suka nufa , yau kwata kwata bai fita ba Sabida wani dalili nashi, a falourn da suka saba zuwa da suka je amma babu kowa a falourn, cikin d’an tsuke fuska Little ya furta “ Yaya prince kawai ka ajje mu tafi in sun fito ai zasu gani “, hararar sa Prince yayi “ idan na ajje zaka dawo kayi masa bayanın Wanda yake a  a kawo masa ?I think nasan inda yake , follow me “, biyo dan kuwa little yayi, Lifter Suka ‘kara hawa zuwa last falour , da kallo d’aya mutum zai gane ba ‘karamin kuka naira tayi ba lokaci da ake tsaya wajan, basu tsaya ba suka shiga ‘kofar farko da suka gani, gabaki d’aya mutanan falourn d’agowa sukai suma kallansu da basu ta ‘ba hawowa nan d’in ba musamman da ya zama kamar falourn da suke tattauna abu mai mahimmanci , sosai suke kallan su prince da suka shigo ‘kasa ‘kasa sukai sallama amma babu Wanda suka kalla a cikin d’akin. “ Easy work”, cewar Prince ganin su Didi suma a falourn , kai tsaye abincin hannun sa prince ya kai inda His Excellency yake ba tare da ya ce komai ba sai Wanda ya kai ‘bangaran su Diidii, d’ayan kuma Little ya sai wa Uncle , hannun sa Uncle ya ri’ke “ yau Little d’in nawa bazai mun magana bane ? Menene wannan abun da kuka kawo “ shima yau Little bai kalli Uncle ba “ Lil ce tace na kawo muku “, yana fad’an hakan His Excellency ya saki murmushi me d’au sauti, dan sosai yaji dad’in hakan , yana ‘ko’karin magana Little yayi Saurin futa da sauri , maida kallansa yayi kan prince da shima ya juya zai bar Wajan “ kuna fushi da Abbun ku amma kuka kawo mun abinci ?” Shiru Prince yayi kamar yana tunanin abunda zai ce “ Munyi wa Lil al’kawarin ko me take so zamuyi mata shiyasa mu ka kawo muku” shima yana gama fad’ar hakan ya bar falourn . Cikin sauri Mamy ta kalli His Excellency “ Yaya wacece Lil kuma ?”, a maimakon His Excellency ya bata amsa sai Uncle ya bata “ ‘kanwa ce kuma sirikar gidan nan da suke so sosai , duk Wanda yake neman tashi hankali ya ta’ba ta, a kanta har Auran dole suka had’a wasu Kawai dan sun saka tayi kuka “, ya ‘karasa yana sakin dariya tuno Auran su  yar president da Big Boss ya d’aura musu aure , baban Baby ne ya furta “ Kamar ya bamu fahimta ba ? Wa haka d’au rawa aure? Sannan wacece yarinyar da har ta zama sirikar gidan nan bamu da labari ?. Ajje coffee d’in hannunsa uncle yayi yana kallan Dadyn Baby , “ wallahi Adam zan iya rantsuwa ta dalilinta yaran nan suke zaune a gidan nan , if not yadda Farooq ya d’au zuciyar sa babu mai iya tan’kwara shi , amma itama ‘kanwar tasa idan taso yar rigima ce kuma ko me zakayi mata sai ta fad’i gaskiya bata shakkar fad’ar ta a gaban ko wanene , kamar yadda suke santa itama hakan ce a wajan ta , bari na baku takaitaccen labarin ta .        Tun daga had’uwar ta dasu Little har zuwan su Nigeria Dalilin ta sai da Uncle ya basu labarin , yana gamawa His Excellency ya saki wani murmushi, Dan su Nani da Mama gabaki d’aya kasa magana sukai sai kwalla da suke sharewa , “ waya fad’a muku bata da uba ?” Cewar His Excellency, gabaki d’aya sai suka kallesa jin abunda yace “ Ni nan daga yanzu nine uban ta dan sosai nake jinta a raina kamar ‘yar da na haifa , ban damu da labarin ta ba amma tabbas zan nuna mata gatan da ko wana uba yake nunawa yar sa , “ kallan sa ya mayar kan Mamy da itama take sakin murmushi “ Na yadda dake Hauwau , ina so a fad’o mun duk abunda ake bu’kata na bikin yar gata , nan da sati uku za’ayi bikin Auran su da ba’ayi ba , da kud’ina ba da kud’in kowa ba , duk abunda ake bu’kata a Zara cikin black card d’in nan “ ya ‘karasa yana ajje wani Black card “, babu Wanda baiyi na’am da zan can nan ba shima Dadyn Baby duk da bai ganta ba sosai yaji farin cikin hakan “ Ai bazaka kashe kadan kai kad’an ba , komai da ya danganci furnitures ni zanyi wa yata bata san karere”, ko wa yasan da His Excellency yake shiyasa sukai dariya ,duk cikin falourn babu Wanda baiji ‘kaunar Abla ya shiga ransa musamman Mamy da ta ‘kudurta gyara yarta sosai dan tana barin Wajan nan zata kıra wacce zata fara yi wa ‘yarta gyara. Gabaki d’aya wannan tattaunawar da ake Nani bata cikin su shiyasa batasan abunda yake faruwa ba .  ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ 8:40pm  Zaune Abla take a falour , jikinta sanye da wata atampa red and white , gabaki d’aya atampar adon red roses ne a jiki, yadda d’inki yayi mata dai dai ita mutum zai yi Tuna’nın aunata akai ga d’aurin d’an kwalin ta da tayi duk da ba wani saban abun ta saka akanta ba amma sosai kayan suka yi mata kyau suka ‘kara haska farar fatar ta , hannunta d’aya Youghurt d’in tane sai kallon Mbc 3 da take, wayar hannun ta da take game ne ya d’au yi haske haske alamar kira ya shigo tana duba mai kiran taga Little ne , cikin sauri ta d’aga kiran tana karawa a kunnan ta , banji mai ya ce mata ba sai “ Toh “ d’in da tace tana gyara zaman ta sosai akan kujeran, Youghurt d’in hannun tama ajje sa tayi tana d’anna telefon d’in gefen ta , cikin ‘kan ‘kanın lokaci Jenny ta fito “ Jenny please zanyi ba’ki yanzu ne, ina bu’katar drinks da wasu abubuwan idan sunzo “, cikin Sauri Jenny ta furta “ Done Ma “ tana barin Wajan , har zata d’auki wayar ta tayi sallamar Little , ‘kara gyara zaman ta tayi amma sai taga shi kad’ai ne , zatayi magana ya furta “ No it’s a surprised visitors ki kulle idanuwanki “, cikin Sauri ta furta “ Yaya Little please “, kafad’un sa Little ya d’aga “ it’s okay tunda bakyaso bari nace su kowa “ da Sauri Abla ta furta “ No zan kulle “ ta ‘karasa tana rufe fuskarta , Little şai da ya tabbatar ta kulle idon sosai tukunna ya tura message cikin wayar ta , Baby da Eshaal ne suka soma shigowa sai Fanan da Baby da itama prince yace ta taso suje can gabaki d’aya . A razane Abla ta d’ago da idanuwanta jin muryar su Baby, cikin zabura ta mi’ke tsaye tana kallan su , suma mamaki ne ya kamasu gabaki d’aya lokaci d’aya suka saka ihu suna hugging d’in juna, ban da Baby da take kallansu Kawai , ba ‘karamin mamakin juna sukai ba ganin su a gida d’aya lokaci guda “ oh my god daman gabaki d’aya a cikin gida d’aya muke , Wayyo Allah “ sai suka ‘kara Hugging d’in juna gabaki d’aya sun manta da d’aya babyn duk da Abla bata kula da ita ba ,yadda suka manta da süne yasa Little ya furta “ idan kun gama murna sai ki ku zauna kun tsayar da d’aya ba’kuwar taku “, kallan Side d’in da Little ya nuna mata Abla tayi fuskarta d’auke da murmushi tana ‘ko’karin gaida ba’kuwar da Little yake magana akai . Wani irin dafe ‘kirji Abla tayi saura kad’an kafar ta tazame , Allah ya temake ta Eshaal dake kusa da ita ta ri’kota , a rud’e Abla ta furta “ Arwa “ Da ‘karfi hawaye na sakko mata d a kumata , wacce aka kira da Arwan ce ta kalleta , sosai kammanin Arwa ya fitowa kuwa musamman yadda Hutu ya kwanta mata itama , da mamaki sai kuma ta furta “ Wacece Arwa ? sunana Baby “, cikin Sauri Abla ta matso kusa da ita zatayi hugging d’in ta Baby tayi saurin ja baya “ ba nice wacce kike nema ba , in fact ban ta’ba sanin ki ba sai yanzu “, babu Wanda bai sha mamaki ba , ciki kuwa har da Little da ya furta “ Lil kin san tane ?” Kanta Abla ta jinjina masa har yanxu bata dena hawayen nata ba “ ka tuna Arwa d’ita da nake baku labari ? “Kansa Little ya jinjina da mamaki kuma ya furta “ Tuna amma kin manta kin fad’a mana ta rasu ?” Cikin kuka Abla ta Mayar da Kallan ta kar Arwa data d’auke kanta a side d’in Abla “ Me yasa Arwa ? Ni zaki guja ? Ni zaki nuna baki sani ba ? Laifin me nayi miki haka ?” Ta fad’a tana ‘ko’karin matsowa itama Arwa a masifance ta furta “ Nace miki ba ni bace wacce kike nema ba , ba ni bace ya kike so nayi miki ? Bani bace ni bansan ki ba , ban ta’ba ganin ki karki ‘kara cewa kin san ni dan ni babu abunda ya had’a ni dake..” tana fad’ar hakan Abla ta saka hannu ta tsunka mata mari ga kuka da take itama lokaci d’aya , Daidai lokacin da su Big Boss suka shigo a daidai lokacin Abla ta tsinka mata mari, gabaki d’aya mi’kewa tsaye su Eshaal sukai dan maganganun su sun rukita su gabaki d’aya cikin kuka Abla ta daka tsawa “Ni kamar yadda kika fad’a , na gode kuma kamar yadda kika guje nun yanxu , ki tafi bana san ki bana ‘kaunar ganin ki nima “, tana gama maganarta ta juya cikin sauri ta nufi hanyar d’akin ba , su Eshaal suna ganin Big Boss gabaki d’aya suka shiga taitayin su , babu Wanda ya kula a cikin su shima ya nufi hanyar da Ablan tayi , Arwa ma cikin kuka sosai tabar falourn tana dafe da kumatunta, cikin tuhuma Sauban ya furta “ me kuke yi anan ?”, inda inda Fanan ta soma Sauban ya daka mata tsawa cikin Sauri ta furta “ Yaya Sauban wajan Abla muka zo ?” Kallanta Sauban yayi da mamaki “ kun santane?”, cikin sauri Little ya furta “ Yaya Sauban makaranta d’aya suke a Us , friends ne , bansan meke faruwa ba , Lil tace waccan yarinyar Itace friend dinta da take bamu labari , Yaya Bobo kana jin labarin nata ko ? Arwa ? To mu surprise yarinyar tace bata san Lil ba and ran Lil ya ‘baci shiyasa ta saka hannu ta mare ta, please Yaya do something “, ya fad’a cikin damuwa , d’an shiru sukayi kafun Bobo ya furta “ Don’t tell anyone about this matter , we will talk about it tomorrow kowa yaje ya kwanta “ da haka Bobo ya kashe maganar su Eshaal suka wuce part d’insu cike da damuwa shima Little ya so tsaya wa Amma Bobo ya Hanasu gabaki d’aya sukabar falourn.  ******* Abla tana barin falourn d’akin Big Boss ta wuce , akan sofa d’in sa ta kwanta tana rufda ciki, sosai take kuka ganin yadda lokaci d’aya wacce take yawan damuwa da ita ta nuna mata ba san taba . Sosai take kukanta musamman yadda ta ‘boye face d’inta a jikin sofa . Har ya shigo cikin d’akin bata sani ba Sabida yadda tayi nisa a cikin kukan nata .      Inda take kwancan ya ‘karasa bayan ya cire top d’in rigarsa , hannun sa d’aya ya saka tare da dafe kanta, cikin sauri Abla kamar wacce aka zabura ta tashi , Wanda ta gani a kusa da ita ne yasa ba shiri Abla tayi Hugging d’insa tana cigaba da kukan, lumshe idanuwansa Big Boss yayi kafun ya bud’e su akanta , a side d’in ta ya zauna yana ‘kara rungumeta “ it’s okay banasan kukan na , mai akai miki ?huh ?” Cikin shash she’kar kuka ta furta “ Allah Arwa ce amma tace mun ba ita bace ? Anytime ina tunanin ta , I was thing of ta mutu Dagaske kamar yadda su uwar karuwai suka fad’a, and now I saw her amma bata sanni ba “, ganin yadda take kukan ne yasa Big Boss ya d’ago da fuskarta da ta yi ja sabida kukan da tayi “ Banasan kukan nan, stop it , if not I will surely punished that girl wallahi “, shiru Abla tayi tana Kallan fuskar sa da ya mayar serous , hawayen ya share mata “ It’s okay bana san kukan na , I will look into it , kinga har kin ‘bata mun kwalliya na “, kawar da kanta Abla tayi gefe dan har yanxu zuciyar ta bata yi mata dad’i akan abunda Arwa tayi mata . Shi kansa ya ga alamar ta hau sosai, shiyasa ya ‘kara hugging d’inta “ Nace fa it’s okay ? Banasan wannan had’e ran, kina san ki sawa jikin ki zazza’bi ne uhm ?” Kallansa Abla tayi da idanuwanta da suka tara ‘kwalla, shima girgixa mata kai yayi alamar kartayi masa kuka, yadda yaga jikinta ya soma d’aukar d’imine yasa Big Boss ya mi’ke tsaye tare da ita a jikinsa “ kwalliyan mu ya ‘baci , bari mu sake wani wankan”.  MSSLEE IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK 2 PAGES NA HA’DE KAMAR YADDA NAYI AL’KAWARI , PAGE ‘DIN JIYA DA NA YAU . BOOK 2           S_____ 23 ****** ARWA  Tana barin part d’in , ita kanta batasan inda ta nufa ba , sai da taga ta d’anyi nesa da mutane sosai sannan ta tsaya tana kuka, cikin shash she’kar kuka ta furta “ Abla kiyi hakuri , nima ba da san raina nayi miki hakan ba , Dan Allah kiyi hakuri Abla ki fahimce ni “, daga bayanta taji an furta “ Mai yasa kike so ta fahimce ki bayan abunda kikai mata?” Cikin sauri ta wai go dan ganin ko wane ne “, ba kowa bane face prince da shima ya biyo ta tun fitowar ta , cikin sauri ta göğe hawayenta “ Ba da ita nake ba , kayi mistaking ne “, ta fad’a tana ‘ko’karin wuce wa , shan gabanta prince yayi yana kallanta bayan fuskar sa da ya had’e “ idan ba ke bace wace ce ? Kukan me kike ? Mai yasa ki kazo kika ke’be anan ? Me yasa kike kiran sunanta kina cewa ta fahimce ki ? Kin san yadda ta damu dake ? Kinsan yadda take kuka kullum Sabida mutuwar ki ? Kinsan ya ta dawo lokacin da taji labarin mutuwar ki? “Ganin yadda ta sunkuyar da kanta ‘kasa tana hawaye ne ya ‘kara ‘bata ran “ Butulu kawai “ ya fad’a yana ‘ko’karin juyawa , cikin kuka Arwa ta furta “ Ni ba butulu bace , sannan ban ta’ba butulce mata ba , ko na mata bayani bazata fahimce ni ba , zasu kashe mun itane sannan su kashe duk wani mai a la’ka da Ita mai yasa baza kuyi mun uzuri bane ?” Da Sauri prince ya jiyo sabida kalamanta da yaji , cikin tsantsan mamaki ya furta “ Su wanene ?” Kallan Side by side d’in hanya Arwa tayi haka kawai taji xata iya fad’a masa abunda kullum yake mata ciwo a zuciya, cikin wani irin kukan da yake san kamata ta furta “ Black spiders “, da karfi prince ya furta “ Black spider ?” Idan bazai manta ba yaga Yaya BB da Yaya Bobo suna bin cike akai amma taya tasan wannan ‘kurgular?, shima kallan Side by side yayi kafin ya ciro wani handkerchief a aljihun sa yana mi’ka mata “ ki goge hawayen fuskarki and karki fad’a wa kowa wannan maganar kinji?”, kanta Arwa ta jinjina masa itama har lokacin bata jin dad’i aranta akan abunda tayi wa Abla amma babu wadda zatayi ta Hakane kawai zata iya tsiratar da ita , da haka Arwa ta wuce part d’insu , shima prince sai da ya d’auki ‘yan mintuna a wajan kafun ya nufi wajan little da yasan har yanxu yana jiran sa . ‘DAKIN DUHU Nanni sanye take cikin ba’ka’ken kayanta na tsafi kamar yadda ta saba , ita kad’ai sai faman surutai take tana kururuwan tsafin ta , ga wani abu da take ta sakawa a cikin wuyata , ta ko ina haya’kine ke tashi a cikin , ta dad’e tana surutan ta kafun ta soma kiran sunan “ Sindulu, Sindulu” da ‘karfin gaske , Dariyar da taji an karad’e d’akin da Ita ne yasa ta tsagaita da abunda take tana jin yadda muryoyi daban daban suke kuka da dariya a lokaci d’aya . “ Tuba nake Sindilu , Tuba nake Sindilu”, cewar Nani tana sunkuyar da kanta ‘kasa kamar mai shirin yi masa sujjada . Tsawan da tajine yasa ta d’an zabura , lokaci d’aya Sindilu ya bayyana gabaki d’aya warin jikin sa ya cika d’akin ga bakinsa da duk lokacin da ya bud’e sai wani irin wari  da 'karni ya fito daga ciki kamar mai matattun tsutsotsi a baki, yanzu ma wani dariyan ya kuma kwashewa da ita ganin Nani a rankwafe, tana shirin yin magana ya da katar da ita " baki da wani mafita, komai ya 'kare miki, ki daina tunanin samun mafita a wannan lokacin. Fararan Taurari sun bayyana , al'kadarin kowa na shed'ani zai girgiza , a lokacin da jini suke yawo a tsakiyar jini , ba tare da sun lura da jinin da yake kewaye da su ba, komai yana shirin ‘karewa ma’Kiyansu zasu bayyana kamar yadda kema makircin ki ya soma bayyana, sannu a hankali zaki soma girban hukuncin ki mai tsanani, hahahahah” ya ‘karasa yana ‘kyal’kyale wa da wani irin dariya mara dad’in ji , a razane Nani ta dafe ‘kirjinta “ Mai kake nufi? Mai kake so kace mun ? Kana nufin ‘karfin tsafinka yayi raunin da baza iya komai ba ? Daman baka da Aljanun da zasuyi maka duk abunda kake so? Inda nasan baka da ‘karfi da powder da zaka biyamun bu’katuna da tun wuri banzo wajan kaba tunda baka da anfani…”, bata ‘karasa ba sabida saukan marukan da taji dama da hagun fuskar ta, a razane ta dafe kumatun ta dan haka Kawai ranta ya ‘baci Sabida rashin cika mata burin ta da Sindilu yayi , bata gama Ankara da yanayin saba sabida sha’kar da taji anyi mata , sannan aka bugata da ‘kasa. ‘Kara Nanni ta saki tana ‘ko’karin yun’kurawa sabida zafin buguwar da taji , bata gama ‘ko’karin tashi ba taji Sindilu ya ‘kara hankad’ata ta fad’i ’kasa , wani ‘karan Nani ta saki tana kudundumawa Sindilu zagi , bata ankara ba taji sa a kanta yana faman shinshina ta “, cikin rud’ewa da rawar baki ta soma furta “ Me.. me.. kake shirin yi haka ? Menene haka ?” ‘Kyal’kyale wa yayi da dariya warin bakinsa na doso bata hanci ga shi yana dariya yawun bakin sa na tsalle “. Zan biyawa kai na bu’katu ne na tsawan lokutan da nake miki aiki , doka ta zan tabbatar kamar lokacin da na sanar dake sharud’ana yau aikina zai cika , dan daga yau kema zaki zama kamar sauran mugayen mutane irin ku , daga yau xaki fara d’an d’ana kalar nawa bautan, duk aikin da nake miki tsawan shekaru kin zama matar shaid’ani kamar yadda nake shaid’ani, hahahaha dole zaki bi sauran layin ragowar matan , daga yanzu baki da wani sauran kwanciyar hankali hahahahah”. A rud’e Nani ta furta “ Na shiga uku , mai kake ‘ko’karin yi mun ne ?”, wani irin dariya Sandilu ya somayi yana fad’an maganganun siddabarun su , cikin ‘kan’kanin lokaci Nani ta kasa motsawa sai idanuwa da take zare wa , Sandilu bai tsaya ‘bata lokaci ba duk da warin da yake ta faman bugawa da d’oyi haka ya afka mata baki ba gani , gashi ba damar ta bud’e baki tace zatayi ihu sabida azabar zafin da yake ratsata ta ko ina , kamar wata inji haka Sandilu ya Mayar da ita ko barin ta huta ba yayi ,ba ‘karamin ‘barna nayi mata kamar ya gaggiyar kaza , da gayya da mugunta yake mata komai ko tausayin ta baya ji, yana shigarta yana kururuwan sunayen tsafin su, da ‘kyar ta Samu ta tsira daga Wajan sa a garin ‘ko’karin ku’buta ‘kafarta ta çakı wani ‘karfe lokaci d’aya zafi biyu ya had’e mata ga zafin da ‘kasanta yake kamar an saka markad’ad’d’un  kayan Miya ga ciwan da taji mai azabar zafi. ✨✨✨✨✨✨✨ THE COUPLES POV Har akayi wankan Abla bata saki ranta kamar yadda take a daba, jikinta sanye yake cikin wani pink silk sleeping dress da Big Boss yasa ta sakawa , d’an juyowa Big Boss yayi ya kalli side d’in da take , ita kad’ai sai faman mutsu mutsu take akan gadon duk da ‘karfin Acn da ya rage , bai ce mata komai ba ya cigaba da aikin da yake cikin system, amma ko kwakkwaran mıntına 5 baiyi ba ya ajje system d’in shima , da gangan ya kashe Light d’in zuwa dum , Abla na ganin hakan ta mi’ke zaune cike da tsoro, lalube ta fara sosai a kan gadan Daidai lokacin da Big Boss ya zauna a side d’inta . Tana jin motsin sa tayi saurin ri’ke hannun sa kamar zatayi kuka , shima kallanta yayi tare da d’auke idanuwansa “ babu ruwana dake fa , and I will make sure I punished that girl “, ‘kara ri’ke masa hannu Abla tayi “ ah’ah na dena fa karkayi mata komai please “, shiru Big Boss yayi mata kamar zatayi kuka ta furta “ Please karka yi mata komai,”, nan ma shiru yayi mata , ‘kwalla har ta soma tarar mata a cikin idanuwan, hannunsa da ta ri’ke ta d’ora kanta akai tana rera kuka a hankali, jiyowa yayi sosai ya kalle ta tare da d’ago da ha’bar ta “ then kiyi mun shiru if not yau a d’akin Simba zata kwana “, murmushi Abla tayi masa duk da kukan da takeyi, da kansa ya göğe mata hawayen fuskar nata “ Rigimammiya kawai, mai kuka kawai “, langwa’ba masa fuska tayi tana turo baki “ Ni ba rigimammiya bace,” kallan da ya ke binta dashi ne yasa ta d’auke idanuwanta tana ‘ko’karin mi’kewa tsaye “ Ina zaki ?”,  hanyar fita ta nuna masa “ abincin ka”, kansa ya girgiza mata “ Am not hungry, but I’m hungry “, sakin baki Abla tayi jin abinda yace , ganin yadda take kallansa ne yasa ya kashe mata ido d’aya am hungry please “, ita kamar me shirin koyar maganar ta furta “ Tom nima shi zan d’akko maka ai” , kai tsaye ya furta “ Zaki bani ?” Abla bata fahimci ne yake nufi ba ta furta “ eh “, sosai ya kalleta tare da furta “ Kinyi Al’kawari?” Nan ma Abla amsa masa tayi , “ Are you sure ? Kinsan ba kyau mutum yayi al’kawari ya sa’ba ko ?”, tsayawa kallansa Abla tayi dan har yanzu bata gane masa ba , da hannu d’aya ya janyota jikinsa, ita kanta sai da ta zare ido lokaci d’aya ‘kirjinta ya buga , tana ‘ko’karin mi’kewa ya rad’a mata “ Kinyi al’kawari fa ,please “, cikin sauri Abla ta girgiza masa kai ta kasa magana ma gabaki d’aya , shima kan nasa ya girgiza mata tare da furta “ I promise to be gentle “ bai ‘kara bata damar magana ba ya had’e bakinsu waje d’aya .       ********* 1 Hour 8 minutes               Sanye Abla take cikin wata doguwan riga me laushin gaske, fuskarta a kulle take sai faman shash she’kar kuka take a hankali, Big Boss na gefen ta hannun sa cikin nata yana matsawa a hankali, cikin lallashi ya furta “ Please karki sakawa kanki zazza’bi mana, huh, nayi laifi kuma nace am sorry fa , can’t you forgive me Sunshine?”, share sa Abla tayi tana cigaba da kukan ta a hankali, hannu yasa da niyar d’ago da fuskarta tayi sauri kaushewa tana Mayar da fuskarta d’aya Side d’in, shima bai ha’kuran ba ya ‘kara mayar da fuskar sa ‘bayan ‘bangaran, still Abla ta ‘ki yadda ya kalli fuskarta, “ Fine tunda ba kyaso na bari naje wajan wifey nasan ita bazata…” tun bai ‘karasa ba Abla tayi masa wani irin kallo da ya kusa sashi dariya amma ya’kiyin hakan kamar bai kula da yanayin taba ya furta “ Ina waya na inkira wifey”, a zuciye Abla ta furta “ Ka kira waifalo ba wifey ba , ni Ina ruwa na “, tana ‘karasa maganarta ta mi’ke zata bar wajan yayi saurin ri’kota ganin yadda ta hau lokaci d’aya “ Hey It’s okay , babu wifey sai Sunshine d’ina gashi kuma tana fushi dani. Are you jealous?” Shiru Abla tayi masa tana kare fuskar ta , dawo da ita yayi kan gadon tare da zaunar da ita , batasan ya akai ba sai wasu red rose da ya mi’ko mata masu shegen kyau, daga jikin rose d’in yar ‘karamar paper ce da aka rubuta “ My Sunshine “, d’an d’ago da fuskarta Abla tayi ta kallesa tare da ‘kara kallan rose d’in, “Basuyi miki ba ? Bari na yar sai a kawo sabo”, yana fad’ar hakan ya d’aga zai yar Abla ta furta “ Ni inasan abuna “ amma har lokacin ta’ki kallansa “ Look at me , are you still angry with me ? Babu zafi sosai fa “, mutsu mutsu Abla ta soma yi da bakinta tana had’e ranta, dogon hancin ta Big Boss yaja kad’an “ Nace Am sorry sai a yafewa Sunshine okay ? And now dare yayi you have to sleep early, oya kwanta kiyi bacci”, kafad’a Abla ta ma’kale masa “ Ah’ah ni d’aki zan tafi bazan kwana anan ba “, da mamaki ya furta “ Ni kuma fa ? Da wa zan kwana ? Are you kidding uhm, let’s me tell you something, no matter how angry we are , we will always leave together, okay ?” Kanta Abla ta d’aga masa alamar Eh dan gabaki d’aya ta Lura Big Boss bayasan musu ,  “  if you’re not angry with me can I have a little hug please?”, ya ‘karasa yana bud’e mata hannuwansa , yi tayi kamar zata d’auke fuskarta sai kuma tayi hugging d’insa itama “ ka dena banaso da zafi “, uhmmmm kawai Big Boss ya furta cikin zuciyarsa kuwa yasan hakan ba mai yiwuwa bane.                Da zasu kwanta ma akan chest d’insa ya kwantar da ita kamar ydda ya saba mata kwana biyu , d’imun da ya d’an ji a jikinta ne yasa ya rage musu sanyin Ac tare da lullu’be su da lallausan duvet. ********* ************** WASHE GARI   Kiran sallar Asuba ne ya farkar dashi daga baccin da yake , a hankali ya soma bud’e idanuwansa , lokaci d’aya kuma ya ‘kara lumshe su sabida cin karo da yayi da fuskarta , baccin ta take hankali kwance gashi ta d’an turo pink lips d’inta kad’an , murmushi ya saki kad’an yana tuno moment d’in su na jiya , a hankali ya kwantar da ita a gefen sa gudun kar ta tashi, bai zauna ba ya wuce dressing room d’inta. Tsawan ‘yan mintuna kafun ya fito gashin kansa ya d’igar ruwa kad’an kad’an , inda take kwance ya nufa kamar mai rad’a ya furta “ Sunshine ?” Shiru Abla tayi masa , a karo na biyu ya ‘kara kiran sunan ta amma amaimakon ta amsa masa sai ta furta “ Uhmm “, murmushin gefen baki yayi kafun ya shafa gefen fuskarta kad’an “ let’s pray first sai ayi bacci ko ?” Yanzu ma Abla bata bashi amsa ba sai “ Uhm “ da tace masa kawai , ganin taki motsawa ne yasa ya d’an ja hancin ta amma sai ta ‘bata rai tana ‘ko’karin lilli’ba “ Okay let’s do another round now “ a take a wajan Abla ta ware manyan idanuwanta da suka cika da bacci , “ Na Tashi fa “ ta fad’a a hankali, hancinta ya ja kad’an “ wannan tsoran naki dole sai na cire miki shi dai bazai dunga cutata ba “, turo bakinta Abla tayi kad’an, shima bai kuma ce mata komai ba ya d’auketa , zatayi masa gardama ya girgixa mata kai, sai da ya gasata sosai sannan aka sake wani wankan , yanxu ma da kuka ta fito wai ya ‘konata da ruwan zafi , baice mata komai ba sai lallashin ta da yake , kiran sallar da ake ne yasa ya barta a d’akin shi kuma ya wuce masallaci. Itama Abla doguwar riga kawai ta saka ta tayar da sallan ta , tana idar wa ta soma karatun Al’kur’ani a haka bacci ya d’auketa akan danduma.  ****** BIG BOSS  A na fitowa daga masallaci babu Wanda ya kula, Daidai lokacin da yake shirin fitowa a daidai lokacin da su His Excellency zasu fito suma “ My Son” cewar Baban Eshaal, dakatawa Big Boss yayi daga tafiyar sa , kafun ya jiyo yana kallan Uncle Adam , murmushi Uncle Adam ya sakar masa “ Fushin ma har dani ? Uhum Uncle d’inka ne fa , uhm ?” Fuskar Big Boss ba a sake ba kuma ba a had’e ba kamar Wanda aka saka dole ya furta “ Good morning Uncle A.D”, wani murmushin Uncle ya saki dan sosai yaji dad’in yadda Big Boss ya kula sa “ ka tashi lapiya Son ? You’re always busy shiyasa bamu had’u ba but İnka samu lokaci we will eat together right?” Shiru kawai Big Boss yayi ba tare da yace komai ba , ‘karasowar Uncle ne yasa Big Boss ya d’an kalle sa “ GoodMorning Uncle “, murmushi Uncle yayi masa “ Fatan ka tashi lapiya “, d’an motsi yayi da bakinsa kad’an , ko ba’a fad’awa Uncle ba yasan ya amsa miskilanci ne kawai zai saka ya’ki Amsawa a fili , duk Wanda abun ko side d’in His Excellency , Big Boss bai kallaba, duk da yadda His Excellency yake binsa da kallo. Agogon hannun sa Big Boss ya kalla kafin ya lumshe eyes d’insa , kamar Wanda aka saka dole ya furta “ Bye “ bai jira cewar su ba ya juya gabaki d’aya ya bar wajan , kallan bayansa Uncle Adam yayi kafun ya kalli Uncle kabeer “ He really resemble them , Izzar sa kamar ta mahaifinsa da har ta so tafi ta sa, halayensu ma kusan d’aya , baban cin su Farooq na da zuciya sosai “. Murmushi kawai Uncle yayi shima yana bun bayan Big Boss da kallo.  *****Yana shiga d’akin ya tarar da tana bacci a ‘kasa , bai tsaya bata lokaci ba ya d’auke ta ya kwantar akan gado tare da lullu’be ta cikin blanket, yau ko kwantawar bai yi ba shima ya shirya cikin milk d’in suit , agogon hannun sa ya kalla yana ‘kara duba time kafin ya janyo bedside d’in gadon , d’aya daga cikin bindugogin wajan ya d’auka zai kulle drawer idanuwansa suka sauka kan wani roba na magani, kallan side d’in da take yayi kafun ya ‘kara tura dobar ciki yadda baza’a ganta ba .        Bai zauna ba sai forehead d’inta da yayi kissing yana ‘kara rage mata duhun d’akin sannan ya bar part d’in gabaki d’aya . ******************  Zaune Baby take akan gado tana danna wayar ta sai Eshaal da ke tsaye a gaban mirror , Fanan ma tana daga gefen ta tana gyara mata rigarta, “ Guys am so surprised fa da na ganmu lokaci d’aya as if we share the same family “ kamar had’in baki Baby da Eshaal suka furta “ Ai we’re family”  , but let’s keep dis aside , if that girl Itace friend d’in Abla da muke ta jin sunan ta why zata nuna bata santa va ? Ko yan biyu ne ko mana sukai ?” Cewar Eshaal , ‘karamun tsaki Baby taja “ ai ni Abla ta burgeni da ta tsists tsinka mata mari wallahi danni jiyan yadda ta ‘barawo Abla rai ji nayi kamar na same yar iska na buga kanta da bango, dariya Eshaal ta ‘kyal’kyale dashi , “ ke dai masifar ki tayi miki yawa , na tabbata ko da Itace akwai dalilinta nayin hakan “, d’an ta’be baki Baby tayi dan sosai taji haushin ydda Arwa ta saka Abla kuka . ********* BLACK SPIDERS  IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK 2 PAGES NA HA’DE KAMAR YADDA NAYI AL’KAWARI , PAGE ‘DIN JIYA DA NA YAU . BOOK 2           S_____ 24 *************          BLACK SPIDERS. Wasu irin mutane ne zazzaune cikin ‘kayataccen wajan da ya çıka da kayan alatu , ga wasu irin manyan kawu nan dabbobi daban daban musamman yadda aka rataye su tare da ‘kawon su ,  ba ‘karamun kayan alatu a ka zubawa wajan da za’a iya kira da wajan tsafi ba duk da irin kayan duniyar da aka narka a wajan. Sosai maza da matan Wajan sukai layi  cikin ba’ka’ken kayansu da ba’a iya ganin ko ina na jikin su , kamar masu shirin yin sujjada haka suka sunkuyar da kansu . Wani irin sauti da suka soma ji ne yasa ba shiri ko wannan su ya fara magana cikin siddabaru kafun suyi sujjada gabaki d’ayan su suna ‘kara d’agowa , sai da sukai hakan kusan sau uku kafin wani ba’kin haya’ki ya bayyana cikin d’akin wasu irin Sautika marasa dad’in ji suna tashi , ko wannansu sai suka soma juyi cikin kayan jikin kamar ‘kannan shed’an suna girgiza kai, sun d’au dogon lokaci suna abu d’aya kafun sautin ya tashi gabaki d’aya suka tsaya, kamar wasu aljanu suna taku biyu baya ko wannen su kujera ta bayayyana a bayansu a haka suka zauna  kawunan ko wannan su a ‘kasa .     Cikin  sakannin da basu wuce minti d’aya ba wasu mutane suka bayyana a tsakiyar wajan , da’banın mutanan farko wad’an nan jajayan kayane a jikinsu sai wata sanda da ko wannan su ya ke ri’ke da ita , mutanan wajan suna ganin su ko wannan su ya ‘kara ‘kasa da kansa har saida Suka wuce gabaki  d’ayansu zuwa masaukin su na musamman , da alama süne manyan shuwagabannin Black Spider .           Suna zama wasu giant d’in maza ‘karfafa suka dunga shigo musu da cups cups na lemo amma idan mutum ya Lura sosai zaiga ba lemo ne a ciki ba , Jini ne a ciki a haka ko wannan su yake sha kamar sun samu ruwa ko la’akari  da ‘karnin jini ba sa yi da’alama ko d’igon imani basu dashi.   Mi’kewa tsaye d’aya daga cikin mutanan da suka shigo yanxu yayi , tare da soma wani irin siddabaru da hannun sa cikin ‘kan’kanin lokaci babban screen d’in wayan ya kunnu, gabaki ko ina na Wajan a na gani a ciki musamman yadda wajan ya rabu kashi kashi ga manya manyan makayan da suka saka kamar na tsaro a wajan ,  wucewa mutumin ya dungayi daidai wani daki me hudun gaske ya tsaya , gabaki d’aya ba’a iya ganin mutanan da suke ciki, waccen ya kalla ta gefensa ce ta ‘bace gabaki d’aya , ba a d’auki cikakken mintuna biyu ba matar ta bayyana a cikin screen d’in a Daidai lokacin da haske ya karad’e cikin d’akin.         Babu komai a cikin d’akin gabaki d’aya fanko ne ba’a iya ganin komai sai wasu ankwa dogaye guda biyu, tafiya ta somayi tana bin hanyar da ankwar take har zuwa ‘karshen wajan da ankwar ta ‘kare sai mutum da yake du’ke a wajan gabaki d’aya dogon gashin da yayi futu futu ya rufe fuskar mutumin da yake zaune sabida yadda dogon gashin ya rufesa , ba tausayi ko imani matar ta saka hannunta d’aki Wanda ya ke kwance , da ‘kar ‘karamun ‘kara ya iya fitowa daga bakin mutumin sa hannun da ya fito dashi duk jiki hannun sai faman karkarwa take , ganin tana ‘bata musu lokaci ne yasa matar ta dan’ki dogon gashin nan tana d’ago da fuskar Wanda yake kwance , ko motsi bayayi Sabida azabar galabaita . Fuskar macece ta bayyana ga tsananin wahala da ya gama bayyana a fuskar ta , ko bud’e idanuwanta batayi sosai Sabida yadda take tsayar wa , batare da imani ba matar ta hankad’ata zuwa tsakiyar wajan tana nemowa sauran matar da ta jefo, lokaci d’aya suka soma wata dariya cike da rashin imani .            ‘Kara matsowa matar da baza’a iya gane macece ko na namiji dan kusan shiga d’aya ce dasu ta d’ur’kusa tana matse fuskar matar da ta jefo, har yanzu idanuwanta kuma a kulle suke , cikin wata irin murya da baza’a gane macece tayi magana ba ko namiji ya furta “ Mai yasa kike da taurin kai ? Tsawan shekaru ana fama dake , kalkar Amincewa kawai aka ce ki anbata amma kina wahalar da kanki, da tun farko kin amince da mutuwar ‘Ya’yanki kamar yadda aka bu’kata da duk hakan bata faru ba da yanzu kina cikin daula kina juya mülki yadda kike so .            Kashe rai ba wani abu bane kamar yankan mage haka yake amma taurin kai irin naki ya sa kına wa Black spider jayayya , wannan shine Karo na ‘karshe da za a baki idan baki amince da kisan ‘ya’yanki da muke bu’kata ba zamu kashe su gabaki d’aya ne  sannan mu kashe ki, babu Wanda zai san da hakan sai mutuwa da ‘ya’yan ki zasuyi cike da tsanar ki , lokaci d’aya mutanan suka soma dariya .        Matar da tun d’azu batayi magana bace ta soma ‘ko’karin  mi’kewa zaune amma ta kasa sabida yadda jikinta yake karkarwa , cikin wata irin murya da bata fitowa sosai ta soma ambatan “ Yara na , yara na , yara na ku gafar ceni Ammu tana sanku , ku yafe mun yara na , ina matu’kar kewar ku .  Wata waya aka jefa mata cikin Sauri ta d’auka tana bin Wayar da kallo abun mamaki su Little ne zaune a falour suna hira shi da prince da alama game çıke Sabida yadda gabaki d’aya hankalin su ya karkata waje d’aya , sosai matar ta zuba musu idanuwana , lokacin da idanuwanta ya sauka kan Little da Prince kuka ne me ‘karfi ya ‘kwace mata, cikin sha’kewar murya ta furta “ kuya femun yarana Dan Allah”, suna jin ta ambaci sunan Allah gabaki d’aya suka razana suka mimmi’ke tsaye lokaci d’aya ta dunga jin saukar bulala a jikinta, har saida ta sume sannan aka ‘kara janta gefe akayi wulli da ita .  **************** Lokacin da Abla ta tashi daga bacci Big Boss ya dad’e da fita a Tuna’nın ta yana cikin gidan shiyasa bata wani damu sosai ba sai data d’auki phone d’inta tukunna ta tarar da message d’in sa “ Sleeping Baby Doll “, shine sa’kon da ta gani cikin wayar ta , murmushi ta saki sosai akan fuskar ta kamar zata share zancan sai ta kasa , kamar me tsoran yin Reply ta furta “ Ina kwana ?”, daga haka bata kuma cewa komai ba dan da’kyar ta iya tura message d’in, tunda ta tura kuma take kallan wayar ko zata ga reply amma bata gani ba kusan mintuna biyar ta d’auka tana duba chart d’in, har ta gaji ta ajje phone d’in, so take tayi wanka ko zata kira su Eshaal , bata ‘bata lokaci ba tayi abunda za tayi , Yoghurt kawai ta sha sai cookies , tana zaune a falour tana shirin kiran su Eshaal taji muryar Fanan, “ Yanzu nake shirin kiran ku..” bata ‘karasa ba sabida wacce ta gani a kusa da Fanan , ba kowa bace face Mamy duk da Abla bata san ta ba , cikin Sauri Abla ta tsugunna zata gaishe da ita Mamy ta sakar mata murmushi mai sauti “ karki wahalar da kanki Daughter “, cewar Mamy , amma duk da hakan sai da Ablan ta gaishe ta , hakan da tayi ba ‘karamun burge Mamy tayi ba , cikin sakin fuska Mamy ta furta “ Nazo ganin ‘yata ce tunda tana kunyar zuwa gaida sirika “, wani irin kunya ce ta kama Abla cikin Sauri ta sunkuyar da kanta ‘kasa , wani irin shegiyar dariya Fanan ta ‘kyal’kyale dashi har saida Mamy ta d’auka mata duka “ Fanan bansan iskanci yanzu zaki bar nan wajan idan baki yi wasa ba “, shiru Fanan tayi da dariyar da take tana kallan yadda Abla ta wani sunkuyar da kanta kamar wata Amarya , tuno da hakan ne yasa ta ‘kara ‘kyal’kyale wa da dariya , da hannu d’aya Mamy ta nuna mata hanyar fita “ ta so ki fita tunda ba kyajin magana “, marairaice mata fuska Fanan tayi “ Haba Mamy kiyi hakuri mana “, hararar ta Mamy tayi tana kallan yadda Abla ta kasa sakewa , hannun ta d’aya Mamy ta kama ,” ki saki jikin ki, karki wani takura kanki Nima mahaifiyar kice ai kamar yadda Fanan take , yanzu ke ce ma ‘yata ba ita ba Sabida bata jin magana yanzu , karki wani tayar da hankalin ki kinji?” Wani iri Abla taji a jikinta shiyasa ba shiru hawaye suka soma tarar mata cikin idanuwa, matsowa kusa da ita Fanan tayi “ aahhhh Mamy ki kalla Amarya da kanta tana kuka ? Bari nayi mata Vidoe yadda zan saka kowa ya gani “, d’an d’agowa Abla tayi ta harare ta tana ‘kara ‘kasa da kanta , murmushi Mamy ta saki “ Karki damu Daughter rabu da Fanan yanzun nan zanyi maganin ta idan batayi wasa ba ,” cikin marairaice Fanan ta furta “ Haba Mamy “, kallan da Mamy tayi mata ne yasa tayi shiru da bakinta tana ‘kunshe dariyar da take san ‘kwace mata , “ Yanzu dai tafiya nazo yi dake, abunda kike bu’kata kawai zaki d’auka ragowar kayan naki duk za’a kwaso miki daga baya kinji?” Abla bazata iya ce mata A’ah ba , shiyasa ta jinjina kanta amma har cikin zuciyarta tana Tuna’nın action d’in da Big Boss zai d’auka idan ta bar part d’in , a wani ‘bangare kuma tana san ta d’anyi nesa dashi ko zata koyi wasu abubuwan tunda taga alama so yake ya dunga fama mata ciwo dukda ba wani zafi yake mata ba yanzu amma tanasan koyan abubuwa da dama . Muryar Mamy da taji ne yasa ta dawo daga duniyar Tuna’nın da ta fad’a “ Bari Fanan ta taimaka miki sai mu tafi ko ?, cike da girmamawa Abla ta furta “ Tom “ tana mi’kewa itama Fanan sai tabi bayanta  har zuwa Bedroom d’inta data bud’e , Fanan tana shiga taja burki tare da furta “ kutmelesi , Lallai Matar nan dole naga kin canza kinyi fresh, ga wani irin smooth da jikin ki yake yi , abunki sharr , amaryar bestyn Yaya”, hararar ta Abla tayi tana jan ‘karamun tsaki , bata kuma bi ta kanta ba ta bud’e dressing room ta shiga , nan ma sakin baki Fanan tayi duk da ba ba’kin abu bane a wajan ta , yadda aka tsara komai ne yafi d’aukar hankali ta , batasha mamaki ba ganin latest abubuwan da suke wajan tundaga shoes , bags da jewelry da suke wajan sai wane da wace , cikin tsokana Fanan ta furta “ Your Highness, da girman kujerar ki “, wani takalmi da yake kusa da ita Abla ta d’auka zata ‘kwala mata , a guje Fanan ta bar d’akın tana furta ki barni na bawa idona abinci mana”, girgixa Kai Abla tayi kawai tare da d’aukar wani medium Trolley, ‘yan abunda zata bu’kata kawai ta d’auka sai riguna mara nauyi da ta saka duka baxasu wuce kala biyar ba .  Tana fitowa Fanan dake tsaye a ba’kin ‘kofar ta kar’bi trolley, cike da tsokana ta furta “ Amarya bata aikin wahala fa , ki rufamun asiri kai mijin ki Nima ya d’aura mun auran da ban shirya ba”, lokaci d’aya suka ‘kyal’kyale da dariya sabida turo abunda yayi wa su LG Laura “ Ko suna ina ?” Ta fad’a cikin zuciyarta, ganin maganar bata da anfani ne yasa ta kawar da zancan. Phone d’inta kawai ta d’auka bayan ta saka dogon Hijab d’inta , a haka suka fito hannun Fanan ri’ke da Trolleyn Abla. Mamy na ganin fitowar su hannun Abla kawai ta kama suka fito sai Fanan da ta biyosu a baya tana musu dariya .         Direct part d’insu Mamy ta wuce da ita dan babu Wanda yasan da zuwan nata sai su Didi, bata zauna a falourn ‘kasa ba suka bai zama ta Elevator yadda baza’a ta kura musu ba ,  Suna hawa Mamy ta kar’bi jakar Abla tare da kora Fanan , cikin d’aya daga cikin d’akunan Mamy ta bud’e mata , shima d’akin sosai ya had’u dan fad’ar irin tsarin had’uwar da yayi ma ‘bata bakine , “ Nan shine d’akin ki , yanzu su Fanan zasu zo suma karki zauna ke kad’ai kinji ?” Kanta Abla ta jinjina , zatayi magana Mamy ta girgixa mata kai “ ke d’in ‘yata ce banasan jin komai daga gareki, maza ki zauna ki huta dan malamar ki anjima zata soma zuwa ko gobe , dan kam dole ki fita daban a cikin Amare “. Wani irin kunya ne ya kama Abla , shiyasa tayi saurin sun kuyar da kanta ‘kasa , Itama Mamy ganin yadda Abla take faman sun kuyar da kaine ya bata dariya , bata wani zauna ba ta fito zuwa falourn ‘kasa .  Kallan d’akin da yake faman Tashin ‘kamshi tayi , a hankali ta zamu waje ta zauna kan Sofa bayan ta cire Hijab d’in Jikinta . Kamar daga sama ta fara jin gud’a “ shikenan Nikam na shiga uku “, cewar Abla ganin Su Eshaal suna gud’a ,cike da tsokana suka soma zagaye ta “ ayyiriri Amarya ke kikace kina so da baki ce kina so ba da ba’a baki shiga “, lokaci d’aya ta warci filo zata jefa musu gabaki d’aya Suka watse suna mata dariya amma duk da hakan basu dena tsokanar taba , ganin yadda take ‘ko’karin ’bata rai ne sukai shiru tare da sakata a tsakiyar su kamar wata yar su , Baby ce tayi saurin furta “ Mudai yanxu a bamu lamari Yaushe hakan ta faru ? Amarsu ? Abun yau dara ne kiyi aure babu ‘kawayen Amarya ? Dan ni wallahi kinshiga uku waje na dan sai mun koyar dake lesson haka kawai wannan shegen nu’ku nu’kun naki sai kin ajje shi “. Shiru Abla tayi musu ganin abun nasu ya soma fin ‘karfinta, Eshaal ce ta furta “ Nidai mune yan bada shawara , yi nayi bari na bari, su wannan Sweertie , Honey , Durling , Baby adınga fad’a dan Allah ki rage Wannan kunyar “, Fanan ce ta mi’ke tsaye “ Bari kuga dai , mu in practice zamu fara , yanxu dai class d’in mu akan tafiya zamu fara dan dukda Cat walk ne tafiyar ki muna so ya ‘kara armashi, ki dawo tafiya haka” Fanan ta fad’a tana nuna yadda Ablan zatayi tafiya, ita dai babu abunda take sai binsu da kallo ganin yadda suka dage a dole sai sun koyar da ita abubuwa , Baby Da Eshaal su da suka fi kowa har searching suka somayi, sai da sukayi mai isarsu tukunna suka soma maganar yadda biki zai kasance, duk yadda suka so Abla ta fad’a abubuwan da za’ayi shiru tayi musu dan ta bata da bakin magana , dan tana bud’e baki zasu somayi yi mata “ Awwn , Awwn “ kamar wata mage.       ***** shigowar Mamy d’akin ne yasa gabaki d’aya suka shiga taitayinsu , bayanta kuma wata ba’kuwa ce da zatayi ta a shekaru , da hannu Mamy ta nuna musu ‘kofar fita “ Maza Maza ku taso ku fita kin ishe mu da surutu, ban ce kuma kuje wani waje ba ku jira ni a falourn dan Aiken mu zanyi ,” da toh suka Amsa mata , suna fita Mamy ta mi’kowa Abla wani bowl “ Maza maza shanye ki bani bowl d’ina , ba musu Abla ta kar’bi bowl d’in , shan farko yadda taji ba dad’i ne tayi ko’karin furzarwa Mamy ta furta “ Kulll , kar na sake naga kin zubar maza ki shanye yanzu yanzu ko kema ranki ya ‘baci “, ba musu Abla ta runtse idanuwa sai da tashanye abun nan tass tukunna Mamy ta ‘kyaleta , kallan matar da Suka shigo tare Mamy tayi “ Toh Hajiya Nusy gatanan fa , bana san na ‘bata lokaci dan komai ayi shi cikin lokaci shiyasa babu jiya na saka aka d’auko ki ,” tana fad’ar hakan ta juya gun Abla “ ki bud’e kunnuwa sosai kiji abunda zata ce , kome ta fad’a ki tabbata ya zauna daram a kunnanki, idan baki fahimci wani abunba kiyi tanbaya Ko ki rubuta “, tana gama maganarta ta sakko ‘kasa . Duk wannan abun da yake faruwa uban gayyar bai sani ba , dan tunda ya fita bai kuma shigowa cikin gidan ba . Mamy a ‘kasa ta tarar da ‘yan matan ta “ Yawwa , yanzu ina cewa zan aike ku waje d’aya zaku soma yi mun shiririta, Eshaal kin fisu nitsuwa bari na aikeki ki kira mun su Sauban yanzu , idan ma baki san part d’insu ba ki irga 5th part nanne nasu , ku kuma ku biyo ni mutafi dan naga alama yanzu so kuke musa ka ‘kafar wando d’aya daku. Sa Tohm Eshaal ta amsa su Baby suka bi Mamy ita kuma ta nufi part d’in su Bobo. Saida ta irga 5th part d’in tukunna , bakinta d’auke da sallama ta shiga cikin falourn , babu kowa a ciki, a karo na biyu Eshaal ta ‘karayin sallama amma ba a amsa mata ba da alama babu kowa a ciki, shiyasa ta juya zata fita , tana bud’e ’kofar falourn zata fita su kaçı karo da Bobo da yake ‘ko’karin shigowar shima , dafe kanta tayi da Sauri batare da ta d’ago fuskarta ba ta furta “ Sorry “, Bobo bai ce mata komai ba ya matsa zai wuce ta d’ayan side d’in arashin sanı itama Eshaal tayi side d’in lokaci d’aya suka ‘kara cin karo, Eshaal kamar zatayi kuka tayi gefe amma sai ‘kafarta ta zame tayi baya zata fad’i, hannu Bobo yasaka zai ri’ketan sai shima Santsi ya kwashesa gabaki d’aya sai sukai baya zasu fad’i , cikin sauri Bobo ya koma ‘kasa ganin idan ya fad’o mata zai iya ji mata ciwo, suna fad’uwa Lips d’insu ya had’u waje d’aya kamar wad’an da sukai kiss , a razana Eshaal ta zare idanuwanta , wani irin kunya ne ya kamata , cikin sauri ta d’agasa tana juya masa baya , jikinta har ya soma karkarwa , kamar me shirin kuka ta furta “ Mamy.. Mamy ce take kiran ku “, tana gama fad’ar hakan ta fice a guje, bin bayanta da Kallo Bobo yayi ganin yadda ta ‘bace cikin ‘kan’kanin lokaci , yana kulle idanuwansa lokacin da bakinsu ya had’u waje d’aya ya fad’o masa a rai “ A’uzubillah” ya fad’a cikin zuciyar sa yana mi’kewa tsaye .  ********* ‘Karfe 5:30pm na yamma prince da Little suka nufi part d’in Abla, suna zama Jenny ta sanar dasu inda ta koma cikin ‘bacin rai ya furta “ But why ?” Shirun da Jenny tayi tana rarraba idanuwa yasa Little ya mi’ke shida prince basu kuma zama a falourn ba suka fita “ Muje part d’in ? “ cewar prince, da sauri Little ya furta “ No ni bazan jeba, nasan zuwa anjima zata dawo , gashi yaya ma bayanan, muje part d’in su Yaya Bobo kafun anjima”,  “ Okay let’s go” , da haka suka nufi part d’in su Bobo .  *********** 7:15pm Mamy ce ta shigo d’akin Abla lokacin har ta canza shigarta ga wani irin masifaffan ‘kamshi da yake tashi a d’akin, Abla na ganinta ta mi’ke zaune , ‘karasa shigowa ciki Mamy tayi tare da zama a kusa da Abla , hannunta d’aya ta kama tana murmushi “ Shigowar ki Ahalin nan abun farin cikine a gare mu baki d’aya , ko ba komai ta dalilin hakan rayuwar mutane da yawa zata gyaru , nasan baki san komai game da tarihin gidan ba , amma duk da haka inaso kiyi mun wata alfarma, inaso ki tayani had’a kan yaran nan da mahaifin su , abubuwa da dama ya faru , gabaki d’aya sun d’aura masa lefi shima duk da yana da lefin amma da zafi irin yadda basa kulashi kuma suna Inuwa d’aya , insha Allah idan na Samu lokaci zan baki labarin kowa na cikin gidan nan amma sai kin mun al’kawarin tayani had’a kansu , nasan ke kad’ai ce zaki iya musamman mijin ki da yafi kowa d’aukan zafi dan am’bata masa kasancewar Babba , Wanda idan da za’a ce zai ta’ba nisanta da ahalin sa bazan yadda ba amma sai gashi yanzu ko kallan mahaifin nasu ma basa sanyi, ke kad’ai ce zaki iya mana wannan abun dan Allah “, cikin sauri Abla ta girgixa mata Kai “ Na miki al’kawari insha Allah zanyi iya bakin ‘ko’karina, rungumeta Mamy tayi “ Na gode Sosai , amma please inasan kiyi mun wani abu yanxu , anjima inaso a ciki dinner duka family da aka d’auki tsawan shekaru ba’a ci ba , yau ko sau d’aya a ci duka , please ki saka suzo koda önce ne kinji ?” Kanta Kawai Abla ta jinjina mata duk da batasan ta yadda za’ai suzo d’in ba musamman Big Boss da tasan ko tasha giyan wake bazata iya tuntu’bar saba. A haka Mamy ta ‘kara jadda da  mata kafun ta fita daga d’akin.  Tunani Abla ta somayi yadda zata sa suzo bata da wani za’bin bayan ta kira Little a waya , tana sanar masa abun take so yace bazai zo part d’in ba sai idan ta koma part ta sai suzo, duk yadda taso da lallashin Little amma ya’ki ji, sai da yaga dagsken ranta ya ‘baci har ta kashe wayan tukunna ya kirata dukda daman itama ba fushin take dashi ba so take kawai yace zai zo d’in , tana d’aga wa ya ce mata zasu zo tukunna ta sakin ranta , yanxu Tuna’nın ta yadda zata saka Big Boss yazo part d’in  take gashi tayi mantuwa tanasan zuwa part d’in , Hijab d’inta kawai ta saka ta sakko ‘kasan duk da tasan zuwa yanzu bai shigo gida ba shiyasa ta sanar wa Mamy zataje ta d’auko Abu a part d’inta , Mamy bata hana taba sai dai ce mata da tayi kar ta dad’e , Abla bata tsaya a ko ina ba sai cikin part d’inta , Daidai lokacin da take shiga a lokacin motocin Big Boşs suka shigo cikin gidan.         ‘Dakinta ta shiga Sabida tana san duba abun hannunta da Sunshine ya bata , batasan ya dawo gidan ba shiyasa ta cigaba da duba wa tasan tun da tayi alwala d’azu ta manta bata Mayar dashi  hannun ta ba , Big Boss yana shigowa kuma d’akinsa ya wuce ba tare da ya shiga cikin d’akin ta ba , duk inda Abla ta duba bata ga bracelet din ba , “ Oh God Aushe a d’akin sa na barsa “, sai a lokacin ta tuna inda tabar abun hannun nata , babu wani damuwa a ranta ta shiga cikin d’akin tunda tasan baya ci,sai data shiga tsakiyar d’akin tukunna ta Lura da shi , har saida ta dafe zuciya Sabida ya kusa bata tsoro, Big Boss baisan da shigowar taba, shiyasa ya saka maganin da ya d’auko a baki , cikin sauri Abla ta furta “ Baka da lapiya ?” saura kad’an ya kware Sabida ganin ta da yayi a cikin d’akin, ragowar maganin ya fad’o ’kasa , yana ‘ko’karin d’aukar robar maganin Abla ta rigashi, runtse idanuwansa Big Boss yyi tare da furta “ Ya ilahi “ cikin ‘kasan zuciyar sa , muryar Abla har sha’kewa take Wajan furta “ Mene ne wannan kake sha ? Kana san cutar da kanka ? Maganin kashe sha’awa kake sha ? Kana cewa kana sona , duk was a fake ? Ka ta’ba fad’amun haka ?it’s okay”, ta fad’a tana ‘ko’karin juyawa , cikin Sauri Big Boss ya ri’ke hannun ta yana kallan fuskar ta da ta kawar “ Allow me to Explain please, don’t punish me like this please “, zame hannun ta Abla tayi zata wuce ya ‘kara ri’kota “ Don’t be this stubborn please, Don’t hurt with da fushin ki please, banasan fushin ki”, hawayen ta Abla ta göğe tana zame hannun ta , ba tare da ta kalle saba ta furta “ Za’a ci abinci duka family na dare tare , atleast they will be happy idan kazo ”, bata bari ya kuma ri’keta da yake san yi ba ta bar d’akin, ko abun hannun nata bata d’auka ba ta bar part d’in , dafe goshinsa Big Boss yayi yana zama kan gadon sabida yadda maganin ya soma yi masa aiki a jiki dan sosai yake da ‘karfi “ Ya salam, she’s Angry Now” yana d’ago da idanuwansa ya sauka kan maganin, taune bakinsa Big Boss yayi, sabida ita yake ‘boyewa but at the last sai da tagani , “ Ya Allah “ ya ‘kara fad’a a fili.                  Abla tana fita hawayenta ta göğe dad’i ta d’aya babu Wanda ya ganta lokaci da ta koma part d’in, tana shiga d’akinta ta kulle ‘kofa tana kuka abunta , sosai shan maganin da yayi ya ‘bata mata rai , shiyasa take kukanta ko ranta zai mata dad’i, ganin time ya kusa ne yasa ta shiga toilet dan ta Kimtsa kar wani ya fahimci yanayinta . 9:10pm gabaki d’aya mutanan gidan suka taru a babban falourn da ake cikin abinci, babu Wanda baiyi mamakin zuwan su Little ba musamman da sukaga har da Bobo dan sai da Little yayi mata al’kawarin zuwa , shima sai da ya kusa yi musu kuka tukunna suka zo amma babu Wanda suka kula, kowa tunanin sa zuwan Big Boss ne , Abla ma na kusa da su Eshaal haka kawai take san ganin sa , sai da suka ‘kara kusan 5 minutes kowa yana Tuna’nın zuwan sa , daman sun san bazai zoba shiysa gabaki d’aya kwiwar su ta sake musamman His Excellency da yake san saka shi a cikin idanuwansa, Harry ma sai zuba ido take tana jiran ganin Masoyinta “ It’s eat “ cewar His Excellency ya fad’a a sanyaye, sai da suka hau Dinning har su M.sarah na ‘ko’karin serving d’insu suka ji kamshin turaransa, da Sauri Abla ta d’ago da fuskarta ganin ita yake kallo ne yasa ta sunkuyar da tata fuskar, babu Wanda bai ji shock din zuwan saba , gabaki d’aya ya basu mamaki , tsuke musu fuska ya ‘karayi ba tare da yace komai ba ya ‘karasa Dinning din , James zai yi magana Big Boss ya bashi amsa da ido shiysa yayi shiru , babu Inda ya zauna sai kujerar da take facing ta Abla , duk yadda yaso su had’a ido ta’ki yarda da hakan, His Excellency kuwa duk da bai kallesa ba zuwan sa yayi matukar sashi farin ciki, a haka aka soma serving d’insu, za ayi na Big boss, Little yayi saurin mi’kewa “ it have being long , bari nayi serving dinka “ da haka Little yayi serving dinsa bai ce komai ba Sabida Kallan Abla da yake ta kasan ido ganin taki kallansa ne yasa ya cire takalmin ‘kafarsa d’ara tare da ta’bo tattan, dan ya mutsa fuska Abla tayi tare da d’auke fuskarta.          IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK 2 PAGES NA HA’DE KAMAR YADDA NAYI AL’KAWARI , PAGE ‘DIN JIYA DA NA YAU . BOOK 2           S_____ 25 ‘Kara kallan ta Big Boss yayi ko zata kallesa amma ta’ki kallan sa sai d’an tsuke fuska da tayi kad’an , ‘kafa yasa ka zai ta’ba ta tayi saurin janyewa , babu Wanda ya kula da yana yin su , “ Let’s  eat “, cewar Mamy , Nani da Momy ne kawai basa Wajan Dinning d’in sai James da M.Sarah sai Jenny da sukai serving d’insu. Kasa cin abincin Abla tayi Sabida yadda taji idanuwansa yana yawo a jikinta, ga mutanan gidan da suke zazzaune a wajan suma, ‘Yar ‘karamar ajiyar zuciya ta sauke tana ‘kara kallan abinci, “Daughter a dafa miki wani abincin ne? “ cewar His Excellency da ya d’ago da fuskar sa, cikin Sauri Abla ta girgiza sai kuma ta bud’e bakin ta “ Ah’ah zan…ci”, hannunta har rawa yake lokacin data d’auki spoon d’inta ya Big Boss da shima yake kallanta duk ya hanata sakewa. ‘Dan shiru His Excellency yayi yanaso yayi wa Big Boss magana amma yana tsoran halin nan nasa na zuciya sosai duk da kusan halinsa Big Boss ya d’auka shima . A ‘bangaran Eshaal ma gabaki d’aya kasa sakewa tayi kamar wacce take zaune akan ‘kaya , ga Bobo da yake facing d’inta akan kujera duk lokacin data d’ago face d’inta zata Tuba abunda ya faru , shiyasa ta kasa cin komai sai tsakura da take. Su Hajiya Falmata kuwa kamar su mutu dan haushi banda Harry da takeji kamar ta sha’ke Abla ganin ta zauna mata a waje, Hajiya Sa’adatu ma da yarta dau salma sai faman Harara suke mata ‘kasa ‘kasa, banda Hajiya karima da fuskarta take d’auke da murmushi, hatta su Amal abincin su suke ci hankali kwance, ga Hajiyar America da Didi da bakinsu ya kasa rufuwa sabida farin ciki , lokaci zuwa lokaci sai su d’ago su kalli kowa da kowa na cikin gidan.     Gyaran murya His Excellency yayi kafin ya kalli Big Boss “ Baka soma cin abincin ba?”, gabaki d’aya sai mutanan falourn suka dakata da abunda suke kowa yana jiran ganin reaction d’in Big Boss , hatta Bobo da Sauban duk data tawa yayi, had’e face d’insa Big Boss yayi yana ‘ko’karin bud’e bakinsa Uncle dake gefensa yayi saurin ri’ke masa hannu, ita kanta Abla batasan lokacin da ta d’an ta’ba masa ‘kafa ba , Lips d’insa Big Boss ya d’an danne ba tare da yayi magana ba .           ‘Karan takun da suka soma jine yasa suka d’ago da kawunansu banda Big Boss da Abla , His Excellency hankalin sa gabaki d’aya yana kan Big Boss , lokaci zuwa lokaci kuma yana kallansu Little , Arwa ma data zauna can nesa da Abla lokaci zuwa lokaci tana satar kallanta daga inda take . Muryar Nanni ce ta karad’e ko ina na falourn bayanta kuma Momy ce dasu ka had’a Kai “Ah’ah yau kuma ahaline gabaki d’aya suka had’u?abun ya bani mamaki , Yaya har dasu Big Boss gaskiya wannan Dinner d’in babba ce “, ta fad’a tana sakin wani shegen murmushi musamman da taga Big Boss a wajan . “ zakuga abunda zan muku”, ta fad’a cikin zuciyarta , ganin babu Wanda ya kulata a cikin falourn ya ‘kara hassalata , waje ta samu a kusa da Momy data zauna yanxu tana kallan kowa da kowa na falourn , d’an ta’be baki Nanni tayi kafun ta furta “ Gaskiya naji dad’in ganin kowa da kowa na familyn nan sosai ciki kuma harda wad’anda ba’asan asalin su ba . Wani irin ‘kwarewa Abla tayi , Eshaal da taji kamar tayi kuka tayi saurin mi’kewa zata bata ruwa , Big Boss ya mi’ka mata ruwan gabanta , Hannunta har rawa yake lokacin da ta d’auki ruwan , d’an kad’an Abla tasha ta ajje cup d’in , a hankali ta mi’ke tsaye Mamy da barajı dad’in abunda Nani tayi ba ta furta “ Ina zakije kuma ?”, a sanyaye Abla ta furta “ Na ‘koshi ne “ zata kuma mata magana Dadyn Eshaal ya girgixa mata ta , Baby wani irin bakin ciki ne ya kamata kamar ta samu Nani tayi mata shegen duka , duk da wasu daga cikin yan gidan sun ji dad’in abunda tayi . Sai da Abla ta bar wajan gabaki d’aya kafun Big Boss ya d’ago da idanuwansa zuwa saitin Nani da take ‘ko’karin Kai lemo bakinta . Yadda taga yana kallanta ne yasa ta kasa shan leman tana d’auke idanuwansa , kallan second 5 yayi mata ya d’auke  fuskar sa kamar ba shi ba ya furta “ kinyi ‘ko’karin cutar da ‘kanina , yanzu kin ‘bata ran matata? Kinsan dalilin da yasa na bari ta bar Wajan ?huh “ sai ya d’an tsuke face d’insa kamar me wahalar yin magana “ wannan ya zama karo na farko kuma na ‘karshe da ko kallan banza wani yayi wa matata , ke kuma idan kika ‘kara yin gangancin ko da kallan banza ne , daga ranar bazaki ‘kara ganin kowa naki ba , dan sai na ‘batar dake , inda duk neman da za’ayi miki baza’a ta’ba samun kiba , zan ‘batar dake ta yadda yan yatsun ki bazaki ta’ba ganewa ba”, yana gama fad’ar hakan ya ajje spoon d’in abincin da ko ci baiyi ba ya bar wajan. Su Mamy kam sunji dadin abunda yayi hatta His Excellency da ya d’an kallesa duk da yadda ya ‘boye ‘bacin ransa amma shi yajisa a harsan sa , d’an ‘karamun murmushi Bobo yayi mai sauti ganin yadda Nani tabi ta soma diriricewa , “ Baki san wanene shiba ko ?huh yana miki magana ne a matsayin soja ba wai Wanda kika sanshi ba , in labarin sa kike ji yau zaki san wanene shi OUMAR FAROOQ MUHAMMED AL-TAUFEEQ , THE GENERAL OF THE ARMY, mutumin da ‘kasashe da yawa suke so ko ziyara ne ya kai musu , kiyi addua kar karnukan farauta suji muryar da yayi anfani da ita dan zasu farauto naman kine yana musu umarni da ido.” Sai kuma ya mi’ke tsaye zai bar Wajan “ Ina tayaki murya duk lokacin da kika shiga AMERICA ki ambaci sunan BIG BOSS , na tabbata har kyautar abinci sai sun baki “, yana gama fad’ar abunda zai fad’a ya d’an kalli side din Eshaal ganin yadda take murmushi, haka kawai murmushi ta shima ya saka shi murmushi, shiyasa ya murmusa tare da barin wajan.          ‘Yan falourn rasa abuncewa sukai sabida tsantsan mamaki, babu abunda ya fi basu mamaki kamar sani Big Boss , Wanda manya manyan labarai ake akansa duk da babu Wanda ya ta’ba ganin fuskarsa , lokaci d’aya suka sha jinin jikinsu gabaki d’aya musumman su Hajiya Harry da Falmata , Nani da tayi maganar wani irin fitsari ne taji yana ‘ko’karin zubo mata duk da taji alamun ta farashi a wandanta, tsoro ne ya kamata musamman kallan da Big Boss yayi mata dashi, tana ganin Hajiyar America tana ‘ko’karin yin magana tayi saurin barin Wajan ganin ranta ya ‘bacı fitsarin fara ke ‘boyewa yana ‘kara zubo mata.            Kallan Uncle Adam His Excellency yayi babu Wanda zaice yanayinsa ya canza , “ Daga yau na kansile duk wani kud’i da AINAU take anfani dashi , Indai da gumina na same sa , ko da d’an kwali ne ta siya da kudinta sannan duk abunda ya kasance mallaki nane ina bu’katar shi kafun ‘karfe 7 na safe, ciki kuwa harda kayan sawa inda da kud’i na aka siye su.” Yana gama magana Hijiyar America da ranta ya ‘baci itama ta furta “ hukuncin da kayi yayi daidai sannan Adam ban yadda a ‘kara bata abinci a cikin gidan nan sai tayi aiki idan ba haka ba kuma zata zauna da yunwa “. Murmushi kawai Diidii tayi zatayi magana Hajiyar America ta katseta “ na yanke hukunci , muci gaba da cin abincin mu kar yayi sanyi”.  Little da is prince suna ‘ko’karin tashi Sauban ya Harare su , dole suka koma suka zauna ba dan sun so ba . ******** NANI Tun kafun ta shiga cikin d’aki fitsarin ya kwace mata daman ba damuwa da adduar shiga tayi ba , haka ta danna ban d’akin babu ko addua , duk da yadda fıtsarin ya ‘bata mata jiki batajin zata iya yin wanka yanzu sai ta gama abunda ta ke sanyi , so take ta kashe gobarar da take ‘ko’karin ’konata , amma tun kafun ta fita daga cikin d’akın gudawa ya kamata, ba ‘bata lokaci kuwa ta koma toilet din da Sauri , tana gama wa tsar ki kawai tayi zata fitowa daga toilet wani irin shegen dariya ya karad’e cikin toilet d’in, a razane Nani ta soma bin toilet d’in da kallo ko zata ga masu dariyar, ga wani guduwar na ‘ko’karin zubo mata , sunkuyar da kan da zatayi ne taga wani irin ba’kin halitta a wajan ‘kafafuwanta , wani irin ihu Nani ta saka tana daka tsalle ga gudawa na biyo mata ‘kafa sabida yadda ya ‘kwace mata , gabaki d’aya ta fita daga hayyacin ta sai tsalle take tana ihu, wani irin Wawan marin da akai mata da hagune ya ‘kar rigitata, sosai marikan suka shige ta , batasan ya akai ba sai ji tayi ta kife a ‘kasa an soma jan ‘kafarta , duk yadda taso tayi ihu yanxu abun ya’ki faruwa kamar wacce aka dannewa ma’koshi, babu abunda ta iya sai motsi da idanuwanta da ta zazzaresu Sabida tsananin tashin hankalin, tana ji tana gani aka tu’beta, sai a lokacin Sindilu ya bayyana yana ‘kyal’kyalewa da dariyar sa mara dad’in ji , duk jikinsa gashi ne mara kyau gani. Haka ya afkawa Nani ba ji ba gani kamar Wanda ya samu inji, cikin rashin tausayi da Imani gashi babu abunda yake motsawa a jikinta sai idanuwanta da take waro su kamar zasu fitowa waje , yau ma sosai Sindilu yayi mata mugun aika aika da har sai da jini ya d’an fita a gabanta , yana faman abunda zaiyi kuma ya barbad’a wani abun a gabanta , tsabar ‘kazantar kamar Wanda ya samu abinci haka ya saka bakinsa a wajan , idanuwan Nani inda zasu fito waje da tuni sun dad’e da fitowa dan bala’I jikinta har karkarwa sai da ya soma , yana gama abunda zaiyi ya ‘kara kyal’kyale wa da dariya yana kallan yanayinta , ciwan ‘kafarta ma haka yasa bakinsa ya zu’ko abunda zai zu’ka sannan ya barta “ Barka da Zama Matata ta 2000, kullum zan dunga kawo miki ziyara a irin wannan lokacin da babu abunda yafi dadi kamar kina nan wajan, zan dawo anjima ki tabbata wajannan ya ‘kara tsumuwa da da gaban irin ku irinku nake tsafina musamman wa’yanda Imani ya fita daga ranku amma ke ina sanki shiyasa bazan lalata miki Wajan wutawa naba, Dan har jarirai aljanu uku na saka miki, sai kin haifesu tukunna zan yi anfani da gabanki kamar na sauran mushrikan tsinannu İrina sai mu ta’be duka, dan Wutar mu tana ‘kasa ‘kasa ma .” Sai kuma ya ‘kyal’kyale da dariya , ko mintina biyu bai ‘karaba ya ‘bace gabaki d’aya a ban d’akin. Sai a lokacin muryarta ta fiğo had’e da kuka , jikintama ta kasa motsawa Sabida azaba , tafi ‘karfin mintuna 10 a kwance a band’akin babu ko d’an kwali a kanta haka taja jikinta tana san gasawa , amma tana saka ruwa a ‘kasanta ta saki wani azabban ‘kara kamar wacce ake ‘kona gabanta da wuta haka taji gabanta . Wani dariya ne ya ‘kara karad’e toilet d’in yanxu kam Nani bata motsa Sabida tasan Sandilu ne , Shid’in ne kuwa dan maganganuwansa da suka fito “ Karkiyi tunanin wanke wajan, dan bana bu’katar sa a wanke , na fisan wajan da ‘kazantarsa dan ko fitsari zakiyi bazaki wanke da ruwa ba idan kikai gigin hakan kuma zakiji a jikinki, ‘kazantar ki nake sosai dan sai nafijin dad’in”, ya ‘karasa da wani shegen dariya , tsabar ba’kin çıkı Nani kamar zatayi aljanu haka ta ‘kara saka ruwa a Wajan , tana sakawa kuwa taji kamar tafasasshen ruwa ta watsa , ‘kasanta har wani motsin azaba yake , tana kuma yun’kurin saka ruwan taji saukar mari a fuskarta , bata gama dawowa hankalinta ba ta kife a ‘kasa sabida azabar zafin da taji gabanta na mata . Kamar wata yar Wiiwii haka ta fito daga ban d’akin a kwance kanta kamar kan yar ma haukaciya, ko ‘karasa wa gado batayi ba ta kwanta a ‘kasan tana bubbud’e kafafuwanta kamar yar kaciya , ga idanuwanta da take faman zaro su tun d’azu , gabaki d’aya nonuwan kowa ya shiga hanyar sa dan duk gefen hanmata suka shige Sabida mugun aika sıkan da Sindilu yayi dasu suma . ‘Daya daga cikin su Wanda Simba ya daka shi har yafi d’ayan girma da fad’i gabaki d’aya .  ✨✨✨✨✨✨  ABLA        Tunda ta dawo d’aki wanka kawai tayi ta kwanta , bata dad’e da kwanciya ba M.Sarah ta kawo mata wani Babban tray me sha’ke da abinci, babu yadda ta iya dole ta kar’ba tunda taji Mamy ce tace a kawo mata , sai taji gabaki d’aya ta kasa cin abincin , shiyasa ta ajje a gefe , ita kad’ai sai faman juyi take akan gadon ta kasa bacci. Bud’e ’kofar da akai ne tayi ‘ko’karin tashi zaune , Amma daddad’an ’kamshin turaransa da ya cika mata hanci ne ya hanata mi’kewar , sai ‘kara lafewa da tayi kamar mai bacci.              Sarai yasan idanuwanta biyu shiyasa ya ‘karasa inda take , da hannu d’aya ya yaye duvet d’in, cikin Sauri Abla ta tashi zaune tana ‘karajan duvet d’inta dan ko kusa batasan yaga rigar jikinta. Yadda yake binta da kallo sosai ne yasa ta d’an had’e face d’inta ba tare da tace komai ba . “ Baki iya yiwa mutum sannu da zuwa ba ?”, itama Abla ba tare da ta kallesa ba ta furta “ Sannu da zuwa”, shiru Big Boss yayi mata sai kallanta da yake ganin fuskarta babu ko fara’a , maida kallansa yayi kan tray d’in da aka kawo mata. “ Am hungry” ya fad’a a hankali , d’an shiru Abla tayi sai kuma ta kalli tray d’in da Sarah ta kawo mata d’azu , babu yadda ta iya dole ta sauka daga kan gadon duk dabatan ya kalleta Sabida rigar ta da take d’an manne wa a jiki. Sosai kuwa yake binta da kallo , haka Abla tayi serving d’insa akan table d’in da yake d’akin me kujeru guda biyu. Bai ce mata komai ba ya zauna akan kujeran, zata wuce ya ri’ke hannunta tare da zaunar da Ita akan laps d’insa, Abla ta tayi ‘ko’karin tashi ba sabida yana cikin Darasin da Hajiya Nusaiba ta koya mata . Shi kansa yayi mamakin yadda batayi masa musu ba duk da kuwa ya ‘bata matan , kamar mai nasari sai kuma ya furta “ Feed me “, fuskar Abla babu fara’a haka ta d’auko spoon zaka kai masa bakinsa , bai amsa abincin ba sai kallanta da yayi musamman face d’inta , bakinsa ya bud’e kad’an ta saka masa food d’in, sai da yaci kusan spoon biyu tukunna yayi kamar zai ‘kware cikin Sauri Abla ta zuba masa ruwa zata basa , hannunta mai ruwan ya kama ganin yadda ta kawar da kanta “ Are you still Angry with me ?” Kanta Abla ta girgiza alamar ah’ah , shima bai ce mata komai ba ya d’auki spoon d’in ya soma bata abincin, babu musu Abla ta soma ci, bata wani ci sosai ba ta kawar da kanta gefen alamar ta ‘koshi, zata mi’ke yayi hugging shafaffan cikinta yana jingidar da ita a jikinsa sai sukai kamar yad’an da suke kwance , a sanyaye ya furta “ I never take the medicine tunda kika zama mata ta, back then ina shane sabida na nesanta kai na da Zina, mutane da yawa suna san nayi Zina dasu both Male and Female , kuma nasan da hakan, shiyasa nake shan maganin , why do you think sabida wani dalili nawa nake shan magani? And to offend you ? You’re the most amazing wife in the world , lokacin da na soma sanin ki a matsayin ‘ya mace , nayi farin cikin da Nafi shekara 22 banyi Shiba , your just the most best wife on the earth, lokacin da na dawo I seriously need you that time , amma idan nazo miki nasan zan cutar dake ne, shiyasa naso shan maganin,  Am So Sorry Please, banasan wannan fushin naki , it’s really hurt , it’s really hurt from the heart , Am so…” bai ‘karasa fad’ar sorryn ba Abla tayi hugging d’insa tana saka masa kuka , cikin muryar kuka ta furta “ Ni ka dena bani hakuri, it’s my fault “, murmushi kad’an Big Boss ya saki yana hugging d’inta shima “ Am Sorry “, cewar Abla shima ajiyar zuciya ya sauke kad’an ya furta “ Am Sorry too, please don’t be angry with me “. Abla kasa magana tayi sai hawayen da ya ke zubo mata , har cikin zuciyar ta kuma tanasan gyara mistake d’inta , she will correct everything by her self,” d’an d’ago da fuskarta Abla tayi tana kallansa kamar yadda yake kallanta shima , lumshe idanuwansa yazo yi Abla tayi saurin hanashi ta hanyar ta’ba idanuwan , bud’esu yayi sosai akanta ganin yadda idanuwan nasa suka soma red, duk da yadda zuciyarta take bugawa da Sauri Sauri akan abunda zatayi , sai data cire gabaki d’ayan Tuna’nın daga zuciyarsa, Big Boss bai gama shiga shock d’inta ba sai da ta had’e lips d’insu , gabaki d’aya ta zautar da bawan Allah Sabida baisha maganin da ta gani d’in ba . A cikin wannan dare sosai Abla ta bashi had’in kai duk da ta d’anji zafi kad’an amma ba kamar sauran lokacin ba . Lokacin da komai ya lafa tana kwance a jikin sa “ Thank you so much Wifey”, Big Boşs ya fad’a a hankali , ‘kara rungumesa Abla tayi itama tana kulle idanuwanta batasan ya akai yaji maganarta ba “ Finally he cry “, murmushi Big Boss yayi me Sauti kafun ya furta “ Yeah Mata tace ta sani kuka ör should I told you how I sound ?” ‘Dan dukan kirjin sa Abla tayi tana ‘boye fuskarta cikin muryar shagwa’ba ta furta “ Ni banaso “, cikin kwai kwayar muryarta ya furta “but ni inaso, first Night d’in mu har Little kika dunga cewa zai zane ni fa “,da Sauri Abla ta kulle masa baki Sabida kunyar da yake sakata. Shiru sukai gabaki d’aya kafun Big Boss ya furta “ Let’s go back to our rooms “, kamar yana kallanta ta girgixa masa kai da Sauri “ No Mamy ce fa ta dawo dani , bazan iya ba idan tazo taga bananan fa ?”,  “ Fine waje nane bakyasan zuwa ko? Okay fine Nima na dawo nan , but mai zata yi miki da zata d’auke mun ke ?”, d’an murmushi Abla tayi har zata ce masa gyaran jiki sai suma tayi shiru dan itama tanasan sanin wasu abubuwan kafun ta koma shiyasa ta ri’ke hannunsa tana matsawa a hankali , Sunshine d’ina “, ta fad’a a shagwa’be , hancinta Big Boss yaja kad’an “ zaki mun wayo ko?” Kanta Abla ta girgixa masa “ ah ah, just 3 weeks ne fa Sunshine zan dawo ai ,” Uhm kawai Big Boss yace mata , ahankali ta furta “ Please Sunshine “, shima a hankali ya furta “ Anan zamuyi amarcin namu kenan ? “, d’an zaro masa ido Abla tayi da Sauri zatayi magana ya hanata “ let’s sleep “, yana gama fad’ar haka ya janyo musu duvet har fuskarsu , ‘kasa ‘kasa dariyar su na tashi. Da ‘kyar ta lalle’bashi ya koma part d’insu shima bai tafi ba wai Wajan ‘karfe Uku na dare sai a lokacin ta koma bacci.              ( MASOYA A KWANA LAPIYA           WASHE GARI Da’kyar Abla ta iya tashi sallar asuba , tana idarwa message  d’insa na shigowa wayarta, “I woke up this morning thinking about how beautiful, capable and intelligent you are! And I just have to tell you right now! Good morning wifey!” Wani irin murmushi ne ya kama Abla bata san lokacin da ta rufe idanuwanta ba Sabida kunya , kamar yasan tana idanuwanta biyu sai ga kiransa nan , da ‘kyar ta iya d’aga wa ganin Vidoe call ne da alama fita zaiyi sabida kayan da ta ga ya canza “ Good morning Sunshine “, cewar Abla , bai amsa mata ba sai abunda ya ce mata “ I missed you Wifey , da ‘kyar nayi bacci fa , kuma ke bakya missing d’ina “, narai narai Abla tayi masa a shagwa’be , yadda tayi har sai da ta d’an tura lips d’inta waje , kallan yadda tayi da lips d’inta yayi kafin ya furta “ ki bari duk lokacin da kika ganni sai kimun haka da bakin okay ?” Ma’kale kafad’a Abla tayi tana amsa Gwalo “Ah’ah na’ki wayan “, shima karyar da wuya yayi kamar ba Big Boss “, kinga fita zanyi fa yanzu amma ko Morning Kiss baki mun ba “, kashe masa ido d’aya Abla tayi kafun ta sumbaci hannunta kad’an şai ta huro masa “, difff Big Boss ya kashe kiran sai Message d’insa da ta gani “ Kinaso ki hanani fita ko? I love you , take care , muah ESHAAL     ‘Karfe 8:10am na safe ta fito daga kitchen hannunta d’auke da ‘karamun cup tana san kaiwa Abla sa’kon Mamy , ba zata ba tsammani taji tayi karo da mutum abun hannunta ya soma ‘barewa da Sauri ta d’ago fuskarta , fuskarta bai sauka a ko ina ba sai a fararan kayan Bobo da ta ‘bata , batasan lokacin da bakinta ya furta “ Innalillahi am sorry , am so sorry please “, cikin ‘kan’kanin lokaci Eshaal ta duburbuce Bobo baice mata komai ba sai hanya da ya nuna mata akan ta wuce , tazo zata wuce d’in santsin abun hannunta ya kusa fad’ar da ita shiyasa Batasan lokacin da ‘kara zuba masa abun ba , rasa mafiyar da tayi me yasa kawai ta kulle idanuwanta tana kuka , “ Na duke kine ?” Cewar Bobo , da Sauri Eshaal ta girgiza masa kai alamar ah’ah “ Then me yasa kike kuka ?” Cikin shashshe’kar kukan ta furta “ kayi hakuri bada gangan ta Watsa maka ba “, Bobo bai ce mata komai ba sai wani handkerchief da ya d’auko fari tass dashi ya mi’ka mata “ Then goge hawayen ki , it’s okay “, kasa kar’ba Eshaal tayi saida Bobo ya saka mata a hannu “  kukan be miki kyau ba “, cewar Bobo , kasa motsi Eshaal tayi a Wajan har ya bar Wajan , da ‘kyar ta iya Jan ‘kafarta ya koma cikin kitchen d’in Sabida wani irin yanayi da taji yana ‘ko’karin shigarta.  10;00am gabaki d’aya su Baby suna d’akin Abla , Arwa ce kawai bata Wajan, tun d’azu sai faman tsokanar Abla take da Amaryar Yaya Big Boss , ba kamar Baby da abunda Nani tayi ya ‘Kona mata rai “ Uhm Nifa jiya kasa magana nayi , Omo your husband ya girgixa zuciyar wasu , Ance ko ‘bata fuska kikai sai an’batar damu” sai kuma ta ‘kyal’kyale da dariya tana tuno yanayin Nani. Suma su Eshaal dariya suka saki dan duk ta başu haushi. ‘Karar message d’in wayar Abla ne ya ja hankalinsu ta saka hannu zata d’auki wayar  baby tayi saurin d’auka “, My Sunshine “ shine abunda ya fito a wayar , zare idanuwa Baby tayi tana kallansu Eshaal “ SUN SHINE “ d’inta ne ya tura mata sa’ko babu ruwana, ta fad’a tana mi’kawa Abla wayar gabaki d’aya sai suka had’a baki wajan furta “ Awwwwwn , Babyn Sunshine”, hararar su Abla tayi sai kuma ta saki wani murmushi ganin message d’insa ,yanxu ma had’a baki sukai wajan furta “ Awwwwnnnnn Mss Love “, Share su Abla tayi, daidai zuwan Mamy gabaki d’aya ta korasu Sabida me lesson d’inta da tazo kafin Asoma gyaran jikin. Gabaki d’aya Mamy ta korasu daga d’akin . IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           09134652921     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK 2 PAGES NA HA’DE KAMAR YADDA NAYI AL’KAWARI , PAGE ‘DIN JIYA DA NA YAU . BOOK 2           S_____ 26 NANNI Abubuwa da yawa sun sha mata kai yanzu gashi gabaki d’aya abubuwan da take tun’kawo dasu lokaci d’aya Abbu ya ‘kwace , tundaga kan motar ta har zuwa kan gwala gwalan ta , ga manyan kayanta masu tsada gabaki d’aya Abbu ya sa an tattara masa kayan sa, Aç d’inta babu Wanda ya bar mata , wannan abun şai da ya saka Nani kukan ba’kin ciki, ga ‘kasanta da take ji kamar ana tafiya a wajan, ciwan da ta ji a ‘kafa har ya soma jan ruwa. Sosai ba’kin ciki da tsanar su Big Boss ya ‘kara dar suwa a cikin zuciyarta , yunwar da cikin ta ya soma yi ne yasa ta nufi Dinning rai a ‘!bace, tun kafun ta d’auki plate M.Sarah da ta ‘karaso Wajan ta furta “ Hey Excuse me “ d’agowa Nani tayi zata surfa mata ruwan bala’I amma yadda taga fuskar M.Sarah a had’e ne yasa ta fasa fad’an abunda tayi niyar , itama M.Sarah ‘kara had’e face d’inta tayi sosai tana kallan hannun Nani da take ‘ko’karin d’aukar plate ,” Am so sorry to say , umarni ne Ance kada a baki abincin sai kinyi aiki, but if you’re hungry ga wanke wanke nan ki fara sai kici abincin kafun ki wanke wajan pool “, rai a ‘bace Nani ta kalleta “ Ke har wacece da zaki hanani cin abincin nan ? Gidan ubankine ? Nace miki gidan ubanki ne ? Shegiya me kama da namun daji “ kallanta M.Sarah tayi rai a ‘bace jin yadda take zaginta  Murmushin mugunta M.Sarah tayi tana jefa mata wani mugun kallo har sai da Nani ta tsargu “ Uban me kike wa murmushi “. Hannu M.Sarah ta d’aga a zafafe zaka kai mata duka cikin Sauri Nani taja baya har tana ‘ko’karin fama ciwan ta dan sosai ta tsorata da M.Sarah “ idan kin isa ki ta’ba abincin nan kiga , kar nuka zan sa su yaga mun ke , zaki ‘bace anan ko kuwa “.hura hanci Nani ta soma yi kafun ta kalli M.Sarah rai a ‘bace babu Wanda ta d’orawa laifi sai Abbu ganin irin wula’kancin da akai mata . Duk abunda da yake faruwa a kan idan Baby ne da tashigo wajan , kanta Kawai ta Jinjina tana toshe bakinta , turo abunda tayi wa Abla jiya shiyasa tayi saurin komawa kitchen , cikin wani white leda ta tsiyaya farin man gyad’a , sai da ta tabbatar Nani tana ‘ko’karin nufo hanyar Ita kuma ta zuba man gyad’an tare da ‘buya Inda Nani bazata ganta ba . Kamar yadda tayi tagging d’inta kuwa , ran Nani a ‘bace tazo wuce wa , bata san mai ya faru ba sai ji tayi ta kife tare da buge koshinta sosai , babu sautin da ya Fito sai na ‘kummm alamar buguwar goshinta, toshe dariyar ta Baby tayi kada Nani ta jiyo ta , Nani kuwa da ‘kyar ta iya d’ago wa , goshinta har yayi malulu dan ba ‘karamun buguwa tayi ba , ‘karin ba’kin cikin Hakane yasa ta mi’ke ga ba’kin ciki da ya to kare mata a zuciya. Cikin d’in shigi ta wuce hanyar d’akin ta ranta  a’bace , sai a lokacin Baby ta fito daga ma’buyarta dan dariya har da kwada tafiyar da taga Nani nayi kamar wata yar kaciya . Wani dariya ta ‘kara ‘kyal’kyale wa dashi daman abu ta zo d’auka a ‘kasan sai taga Nani shiyasa bata tsaya ‘bata lokaci ba ta koma d’akin su.             Baby na shiga d’aki ta cigaba da ‘kyal’kyalewa da dariya, gabaki d’aya sai su Eshaal suka zuba mata idanuwa , Fanan data gama karantar tane ta furta “ Dariyar me kike ? Dan wannan dariyar taki ba a banza ba “. ‘Kara tuno goshin Diidi da tayi ne yasa ta ‘kara ‘kyal’kyale wa da dariya , cikin dariyar ta furta “ Babu komai fa wani abune ya d’an bani dariya “, girgixa kai Eshaal kawai tayi “ Allah ya shirye ki kawai Baby, Allah yasa ba wata muguntar kikaje kika aikata ba “. ‘Dan hararar su tayi gabaki d’aya , “ wai me kuka mayar dani ne ? Nace muku babu komai fa , haka kurun mutum bazaiyi murmushi ba fisabilillah? Kunga yanzu ku taso mu duba amarya dan zuwa yanzu nasan an gyara mana ita “, gabaki d’ayansu mi’kewa sukai kuwa suka fito daga d’akin zuwa part d’in Abla, Allah ya taimake su ma basu had’u da Mamy ba a hanyar zuwa . Tun kafun su shiga cikin d’akin wani lafiyayyan ‘kamshi ya soma kai wa hancin su hari , sosai ‘kamshin ya karad’e ko ina , Eshaal ce ta bud’e d’akin bakinta d’auke da sallama , suna shiga kuwa sai suka tarar da ana shafa mata wani abu a fuska “ Awwwn “ cewar Fanan , kafun Baby ta furta “ Kaga amarsu ta ango bada kanki a sare kije gida ki ce ya fad’i “, hararar ta Abla tayi ba tare da tace musu komai ba , waje Fanan ta samu tana ‘kara bin Abla da kallo,” kinga kuwa irin kyaun da kikayi ? Wannan da Mamy tace nan da 1 week za’a fara gyaran Amarya ya kenan ? Anya kuwa ?”, hararar ta Abla tayi kafun ta furta “ Anya me?”, ido Fanan ta kashe mata da yasa Abla ta d’an ja tsaki “ kuyi ku gama dukan ku , lokacin ana nan zuwa “, Eshaal bata kuma cewa komai sai murmushi da tayi . Suna zaune a d’akin har Hajiya Nusaiba ta gama yi mata abunda zatayi matan. Sannan suka fito falourn gabaki d’ayan su harda Abla da ta saka dogon hijab kuwa. ************** ‘Karfe 3:00 na yamma su Abla ne zazzaune akan kujera suna hira, sallamar Little da Prince da ta jine yasa ta d’an d’ago da kanta tana sakin murmushi “ Yaya Little” hararar ta Little yayi yana zama kan kujeran shima , kallan Prince Abla tayi kafun ta furta “ Yaya Prince mai kuma nayi ?” Hannun sa prince ya d’aga mata alamar ba ruwansa, ‘kara kallan Little , Abla tayi cikin marairaice fuska ta furta “ Haba Yaya Little me kuma nayi kake hararata”, shiru ya d’anyi kafun ya furta “ ki taso kawai ki koma part d’in ki , yanzu duk lokacin da mukesan zuwa wajan ki sai mun shigo nan? Kinsan ba masan zuwa nan wajan” cikin Sauri Fanan ta furta “ Haba mana, muma fa munaso ta zauna “ shima kallanta Little yayi kafun ya furta “ Shima can d’in ai zaku iya zuwa ku ganta”, Fanan zata yi magana Abla tayi saurin furta “ Shikenan ku tsaya please, Yaya Little Kayi ha’kuri kaji , kema Fanan kiyi hakuri “, kansa Little ya jinjina mata kafun ya mi’ke tsaye “ Wait a minutes ina zuwa “, bai jira amsar taba yayi wucewar sa zuwa hanyar fita , prince da ya fahimci abunda Little zai yi kawai zai ya ‘kyal’kyale da dariya ba tare da yace komai ba , gabaki d’aya su Eshaal basu fahimci dariyar da yake ba shiyasa suka share zancan little . Kusan mintuna 5 da faruwan hakan sukaji sallamar Little , Fanan ce ta fara d’ago da kanta zatayi magana idanuwanta suka sauka akan Simba da yake gefen Little , a rud’e ta furta “ Wa innahu min sulaimana wa innahu Bismillahir rahmanir rahim , me idanuwa na suke nuna mun ko na makance ne ?”, jin yadda Fanan take surutu ne yasa Baby da Eshaal suka d’ago kawu nan su , a rud’e Baby ta saka ‘kara tana dira daga kan kujera , Eshaal kuwa mutuwar tsaye tayi sabida rud’u, Abla tana ganin yadda suka tsorata ne yasa ta kalli Simba da Little , cikin marairaice wa ta furta “ Haba Yaya Little basu sanshi ba, Kasan dole su tsorata “, Little bai amsa mata ba sai shafa kan Simba da yayi , a kujera Simba yayi kansu, suma basu tsaya  ba suka soma gudu a falourn suna tsalle,sabida rud’u Baby har ‘ko’karin hawa flower vez tayi , ganin bala’in ba me tsayawa bane ta fara haki “ Dan Allah kayi hakuri , kai Wana irin mugu ne wai ? Mai mukai maka da zaka sako mana wannan halittar ? To Wallhi kai da Allah dan zan ha’kura wahalar dani da kayi ba “ dariya Little ya saki kafin yayi ‘karamun fito, gadan gadan Simba ya soma nufo Baby itama tace ‘kafa mai naci ban baki ba ? Tunda ta saka gudu bata san inda take takawa ba har ta fice daga part d’in , sai a lokacin Simba ya juyo saitin su Eshaal , itama sai faman had’a zufa take , hannayenta biyu ta had’e masa alamar ro’ko “Dan Allah kayi hakuri  mana , Maine ne abun d’aukar zafi da saka sako mana zaki ? Haba mana dan Allah”, Fanan kuwa sabida ‘kuluwa kasa magana tayi sai hararar da take bin Little dashi , ‘kugu Little ya ri’ke kafun ya furta “ an ina Lil zata zauna ?”, cikin Sauri Eshaal ta furta “ part d’inta “, mai da kallansa kan Fanan da ta sha’ki takaici yayi” A ina zata zauna ?” Wani irin harara Fanan ta jefa masa , a zuciye ta furta “ A nan zata zauna sai muga ta yadda zata koma part d’in”, Little najin haka kuwa ya ‘Kara tsokano musu Simba , a guje Eshaal tayi hanyar fita daga part d’in daidai lokacin da su Bobo zasu shigo suma , cikin saurin Eshaal ta ‘buya a bayan Bobo tana sakin ajiyar zuciya, Fanan kuwa tsabar haushi fad’uwa ’kasa tayi , hararar su Bobo yayi shi yayi shida prince kafun ya furta “ Follow me “ cikin Sauri Prince zai yi magana Bobo ya jefa masu wani kallo shid Little da ya d’an shafa gashin kansa “, Yaya..”.   “ If you dare …”Bobo ya bashi amsa , shiru Little yayi shima yana kallan Simba da yake zagayesa, d’an le’kowa Baby tayi a bayan Sauban da ta ‘buya “ Wallhi Allah sai ya mana hisaba, duk gudu d’aya lada goma , mugu kawai, fuskar ka fara amma zuciyar ka ba’kace kamar Diddigar gawayi “, Fanan kuwa d’an hararar sa tayi tare da barin falour, d’an fito Bobo yayi cikin Sauri Simba ya bar falourn sai a lokacin Eshaal ya fito daga bayan Bobo da ta ‘buya tana sakin ajiyar zuciya , itama Baby sai da ta ‘kara le’kowa ta tabbatar babu Simba tukunna ta fito daga bayan Sauban, ko kallan Sauban batayi ba Sabida bala’I ga idanuwanta da take hararar Little dasu kamar zasu fad’o ’kasa , “ Na gode “ cewar Eshaal tana juyawa , prince da Little kuma bayan Bobo da juya suka bi , shima Sauban Fasa shiga ciki yayi ya bi bayan Bobo.      Baby bata huce ba ganin Yadda Abla take ‘kumshe dariyar ta “ Zakiyi dariya da kyau ai , tunda kinsan d’an uwan nan naki mugu ne , kinga tafiya ta dan saura kad’an fıtsari ya ‘kwace mun a wando”, tana gama fad’ar hakan tabi bayan Fanan , a kan kujera Eshaal ta zauna kana kallan Abla “ Fanan fa ta sha’ka abunda d’an uwan ki yayi mata muma imani ne kawai ya shiga zuciyar mu “, ‘karamun murmushi Abla ta saki “ Karki damu Eshaal Indai Yaya Little ne zaku saba da wannan halin nashi , yanxu idan nace zan je wajan Fanan ma Baby sai ta sauke mun kwandan bala’in da yake kanta “ ta ‘karasa tana sakin dariya , itama Eshaal dariya ta saki tana tuno yadda Little ya saka su tsere a falour.             Kiran sallar La’asar da akayi ne Abla ta koma d’akinta , itama Eshaal ta wuce nasu d’akin. Tana shiga kuwa ta tarar da Fanan a gaban mudubi dariya ta saki ta furta “ Amaryar Yaya Little , ku kuma soyayyar taku da tseran zaki ta soma zuwa “, Baby da ta fito daga toilet dariya tayi itama “ kuma wallahi sunyi matching “, tsaki Fanan ta saki tana hararar su , a ‘kufule ta furta “ Allah ya sawa’ke nayi soyayya da yaro, Mtsww ni kun bani haushi ma “, ri’ke ’kugu Baby tayi kafun ta furta “ Ah’ah fa wallahi kar kizo kina mana kukan idan bashi ba sai rijiya , kuma wallahi namiji baya kad’an, tsaf ya aureki zama zakiyi ko kuma ku dunga tsere da zakin ku, Ina dalili “, wani pillow  Fanan ta d’auka ta wullawa Baby, cikin Sauri Baby ta kauce itama “ Oho dai Matar yaro “, cikin jin haushi Fanan ta d’akko pillow zata jefa mata Baby ta ‘kara gocewa a haka suka soma yar tsere a d’akin.     ******** ************ HAJIYA SA’ADATU.     Zaune take cikin d’akinta sai yarta Yasmeen da wata Mata chocolate colour da ta zo mata , itama da kallo d’aya zakasan ba a wahala take ba , gabaki d’aya kwal ne a jikinta tundaga kan şarka da d’an kunne har zuwa abun ‘kafa da ta saka duk ta kwal ne , bakinta kuwa wani shegen cingum ne take taunawa sai faman bada saurin ‘kas ‘kas yake , ‘kara kallanta Hajiya sa’adatu tayi “ Yaya baki ce komai ba “, yatsina fuska wacce aka kira da Yaya tayi tana ‘kara tauna cingum d’in bakinta , sai da ta gama sham’kamshinta tukunna ta kalli Hajiya Sa’adatu “ Ai ni Sa’a kece kika gama bani mamaki, yanxu duk wata kıssa da kişisina na ‘ya mace baki sani ba? Bakisan yadda zaki ‘kwato wa kanki ‘yancı ba ? Anya ke yar gidan muce kuwa ? Ina bin malam da kike ? Duk a banza ? Ki kalli Yasmeen itama da tabi sahun ki babu wani mashin shini da zai dunga bata kud’i tana watayawa duk yadda take so , abun kunya kike san kwaso mana Sa’a ?” ‘Dan ajiyar zuciya Hajiya ta saki tana kallan yayar ta “ Yaya abun duk ba yadda kike Tunani bane , akwai yaran da yake so Yasmeen ta Aura amma shima shu’umun kansa ne dan ya keta miki rashin mutumci ba wani abu bane a wajan sa , abun takaicin kuma wai har yayi Aure?” Ya tsina fuska Yayar  tata tayi “ Wanene wannan? Dan tun da kika kwallafa rai a kansa ba ‘karamin kud’ine dashi ba “, karaf Yasmeen ta kar’ba zancan “ Aunty ‘Dan Abbu da nake jin labarin su ? Süne da suka dawo kinga yadda suke da kyau Aunty, ga uban kud’i da suke dashi , musamman shegiyar matar sa da yawanci akwai sar’kar Diamond a wuyanta “, dakatawa Yayar Sa’a tayi daga taunar cingum d’in da take tana kallan Sa’a “ me take nufi ban fahimta ba ? Su wanene suka Dawo ? “, hararar Yasmeen, Hajiya Sa’a tayi ta ‘kasan ido kafun ta furta “ Ya.. ya … Yaya dama.. dama “, katseta tayi “Dama me ? Baki da bakin magana ne ko kuwa ?” Ajiyar zuciya ta sauke kad’an kafun ta furta “ Yayan Safreena ne “, da ‘karfi matar nan ta dafe ‘kirjinta “ Safreena fa kika ce ? Tabd’ijan Tashin hankali yana tunkaro wasu kenan “ sai kuma ta ‘kyal’kyale da dariya , kallan rashin fahimta Hajiya Sa’a tayi mata musamman data ga tana ‘ko’karin mi’kewa tsaye “ Ina zaki je kuma Yaya ?” Ba tare da Yayar ta kalleta ba ta furta “ matsalar ki ‘karama ce akan hutar guguwar da nake hango wa nan gama , zamuyi waya “. Ta ‘karasa tana d’aukar wayarta , wata number tayi dialing kafun ta furta “ Hello Hajiya ?” Da haka ta bar d’akin ta bar su Hajiya da sakin baki. ************* Kwalbace a hannun Harry sai faman kwankwad’awa cikinta take yi , tana yi tana surutai barkatai “ wai ni ce yau zan samu abu na rasa Ni Harry ? Toh wallahi hakan bazai ta’ba faruwa va “ ina sanka , ina sanka , ina sanka , kuma dole sai na aure ka ko zanyi yawo tsirara ne , sai ka zama miji na , ke kuma shegiyar yarinyar nan sai na la’antaki, sai na la’antaki kamar yadda kike ‘ko’karin rabani da farin ciki na , sai na tarwatsa rayuwar ki , sai na Mayar dake ‘kas’kantacciyar mutum “,ta fad’a da ‘karfi tana wurgi da kwalbar hannun ta , lokaci d’aya kwalbar ta fashe . Wani kwalbar ta ‘kara bud’e tana kwankwad’ar abunda yake ciki, sai da tayi takilll tukunna ta zube a ‘kasan tana munshari. *********** Tana idar da Sallah M.Sarah ta kawo mata wani abu cikin medium size d’in designer me shegen kyau sai spoon da yake kan ‘karamin tray d’in “ Madam gashi Hajiya Mamy tace na kawo miki “ murmushi Abla ta saki tana amsar tray d’in “ Nagode sosai “, cewar Abla , itama murmushi M.Sarah ta saki kafun ta bar d’akin, Abla bata bud’e abunda aka kawo mata ba a acewarta şai anjima sabida kar bakinta yayi d’aci, tana ‘ko’karin zama akan gadon wayarta ta soma haske , cikin Sauri ta d’auki wayar “ Sun shine “, shine sunan da ya fito a screen d’in wayar me had’e da luv the kiss a wajan.     ‘Dan zama Abla tayi a gefen gado ganin kamar vidoe called ne , kamar me tsoran d’aga wa ta amsa kiran wayar ,tare da kulle face d’inta da hannu d’aya , sautin muryar sane ya shigar mata Dodan kunne “ Remove your hand “, hannun Abla ta zare tana d’an d’ago da face d’inta zuwa jikin cameran , yana zaune kan wata farar kujera mai zaman mutum d’aya da alama yayi crossing legs d’in sa sabida irin zaman da yayi “ Sunshine mai kika ci ? Naga kamar kin ‘kara kumatu “, shafa kumatun Abla tayi kafun ta turo masa bakinta “ Ni dai ban ‘kara kumatu ba “, sosai Big Boss yake kallanta kafun ya furta “ ‘kin ‘karafa, har nauyi ma kin ‘kara ki bari şai mu fara training , har kin fara tinbi fa tun banbaki Baby ba “, kallan cikin Abla tayi tana turo masa bakinta “ Ni bani da timbi kai ne maishi “, gira d’aya Big Boss ya d’aga mata “ Really ?” Itama Ablan gira d’aya ta d’aga masa tana kashe masa ido d’aya , yanxu kam murmushi Big Boss ya saki saman la’b’ban sa , “ tell me Menene sirrin ? You look so chubby, Anya babu Baby na a cikin ki kuwa ?” ‘Bata fuska Abla tayi “ Ni babu komai a ciki na kawai ..” sai kuma tayi shiri “ Kawai me ?” Cewar Big Boss , ka fad’a ta ma’kale kamar Baby kafin ta furta “ Uhm’Uhm ni bazan fad’a ba “, d’an lumshe ido Big Boss yayi a kanta yana ‘kara bud’ewa “ Sunshine ki shirya by 8 anjima and don’t asked me anything “, batasan musu dashi shiyasa ta jinjina masa kai, da hannu ya nuna d’an kwalin kanta “ remove it “, hannu Abla ta saka tana zare d’an kwali, lokaci d’aya lallausan gashin kanta ya zubo mata , d’an ‘karamun ajiyar zuciya Big Boss ya saki yadda bazata ji shiba, ido ya kashe mata yana nuna shirt d’in jikinsa “ ki cire rigankiba kwai zafi fa”, d’an sakin baki Abla tayi jin abunda nace “Kinji “ ya ‘kara maimaita wa , fiki fiki Abla tayi masa da ido dan ko bra babu a cikin rigar tata “ Babu zafi fa sanyi nake ji “, shima cikin sanyin murya kamar yadda tayi ya furta “ I will show you something ne fa”.  Yanzu ma d’an zare masa ido Abla tayi tana ‘kasa da kanta “ You can’t do it right ?” Kanta Abla ta girgiza masa alamar ah’ah , Sosai yaga kunya a fuskar ta shima Sabida yaga rigimar tane ya fad’e hakan da a dane da ta kira sa d’an iska sa’banin yanzu “ Okay daman wifey tace zata…” wani irin d’ago da fuskarta da Abla tayi sai da yayi shiru ya kasa ‘karasa abunda zai ce , wani hutar Kishin sa ne yake hangowa a cikin idanuwanta , tun ba yau ba yasan tana kishi, ganin yadda ta ‘bata rai ne yasa ya kalleta sosai “ Are you really jealous of me ?” Idan Wifey ta zo fa ?” Cikin tsuke baki Abla ta furta “ Sai na bubburma mata wu’ka a ciki sannan na bawa Simba na manta ya cinye ,” yanxu kam murmushi da Big Boss yayi mai sauti yayi ganin ta ‘kara ‘bata fuska ne yayi shiru , a shagwa’be Abla ta furta “ Ni babu ruwa na da kai , na fasa nuna makan “ ta fad’a itama cikin rigima tare da nuna masa daidai saitin breast d’inta da ya le’ko kafun yayi magana difff Abla ta kashe kiran tana dafe ‘kirjinta da ya soma d’aga wa ita ba da wani abun tayi ba dan tara mane kawai tayi amma kallan data ga ya mata ne yasa tayi saurin kashe kiran , bata gama Tuna’nın da take ba kiran sa ya ‘kara shigowa shiyasa ta kasa d’aukar kiran , ‘karamun message ne ya shigo wayan nata , tana bud’ewa taga “ I love you Sunshine ..” murmushin jin dad’i Abla ta saki tana ajje wayar , abun da M.Sarah ta bata ta d’auka tana bud’ewa yadda ‘kamshin kwakwa da dabino ya Dakar mata hancı ne yasa ta yi saurin d’ankwan spoon d’aya ta kai baki , batasan Menene ba amma abun yayi mata dad’i sosai , wani spoon d’in ta ‘kara kaiwa bakinta , ganin yadda abun yake da dad’i sosai ne yasa ba shiri ta d’an samu waje ta zauna tana shan kayanta , ko 5 spoon batayi ba aka d’anyi knocking ‘kofar , a Tuna’nın ta M.Sarah ce ko su Eshaal shiyasa ta bud’e d’akin tana fad’in “ come in “ , tana zama kan gadon ta d’auki abunta zata kai baki taji daddad’an ’kamshin turaransa a hancinta , da Sauri Abla ta d’ago fuskar ta , shid’in ne kuwa tawaye jikin ‘kofa yayi crossing hannunsa a ‘kirji yana bunta da kallo , da Sauri Abla ta ajje spoon din hannunta tare da ‘boye cup din a bayanta , bakinta har rawa yake tana sanyi magana amma ta kasa , shigowa cikin d’akin yayi yana binta da wani irin kallo da yasata sunkuyar da kanta ‘kasa , Cup din data ‘boye ya d’auka da Sauri Abla ta ware ido zata kwace ya d’aga hannun sama, cikin Sauri Abla ta fara d’age tana san kwace cup din amma ya’ki bata damar haka,hannunta d’aya ya kama zuwa kan bed din tare da kallan cup din, cikin Sauri Abla ta d’auke idanuwanta “ Menene wannan ?”kallan cup din Abla tayi kafun ta furta alawa, kara kallanta Big Boss yayi kafun ya kai spoon din bakinsa Shima , ware ido Abla tayi ganin abun da yayi , ‘kara kai spoon d’in bakinsa yayi a karo na biyu tana sha , zai sha na ukun Abla tayi saurin d’auke cup din “ Kashanye mun abu nafa “, kallan yadda ta turo bakin yayi kafun ya janyota zuwa jikinsa “ Tom a sanmin” ka fad’a Abla ta girgixa masa alamar ah ah , ‘kamshin turarar da tai wanka dashi ne ya cika masa hanci shiyasa ya soma shinshiyar wuyan nata “ Mai kika saka a jikin ki mai ‘kamshi?” Ynzu ba turo bakin Abla tayi kad’an “ Ni babu abunda na saka fa “. Uhm kawai Big Boss yace yana kara rungumota a yanda suke , hannayensa gabaki d’aya yana kan cikinta , a hankali yake shafa cikin kafun ya furta “ Yaushe zan baki Baby Babies a jiya ?”, kusan kwarewa Abla tayi kafun ta furta “ Su wanene Babies d’in?” Fingers d’insa ya nuna mata “ Our Children, ‘Yan biyar xaki har famun tunda dozen uku xamu yi ko?” Tsayawa Kallansa Abla tayi kafun ta d’auke fuskarta gefe, “ Tafff ko d’an biyu bazan haifa ba ballantana 5 wai dozen 5 , to agwagwace ni ko maciji ?” Ta d’auka a zuciya tayi maganar şai da taji murmushi “ No my wife is Sunshine , don’t Worry zaki hanyar mana ai yan 5 d’in ko ? Ko kuma…” bata bari ya ‘karasa ba ta mi’ke zaune “ ko kuma wifey d’inka ko ? Fine “, ta fad'a zata sauka daga kan gadon ya ‘kara ri’kota “ Sunshine , wannan Kishin naki ko? Hmm , nifa kece zaki haifarmun 5 dozen d’ina kinji ? Maman Babies “, ya fad’a tare da kissing wuyanta , narai narai Abla tayi masa da ido kamar zatayi kuka , Şarai yaga yadda ta tsuren shiysa ya ‘kara furta “ ko yanxu zan fara baki ajiyar yan biyu? Anjima na baki d’aya ? Gobe na baki sauran “, hannunta Abla ta saka tare da kulle face d’inta “ Nidai ka bari please “, hannu yasaka ya d’ago da fuskarta “ Oya nunamun abunda kika fara nunamun a waya “ ware idanuwanta Abla tayi jin abinda yace , tana ganin yana ‘ko’karin maida kallansa kan kirjinta tayi saurin saka hannunta biyu tana karewa “Mai Kike ‘boyemun kuma ?”kasa magana Abla tayi Sabida da kunya , zai ru’ko hannunta tayi saurin zille wa tare da sauka daga Bed d’in “ Nidai Banaso “, da hannu Big Boss yayi mata alamar tazo , amma a maimakon ta zo d’in sai ta ri’ke ‘kugu tana masa Gwalo , cike da neman tsokana ta furta “ babu kyau “ bata ‘karasa ba ganin yana ‘ko’karin janyo ta ta haye kan gado zata güdü amma ya cafkota suka fad’a bed din , sai a lokacin Abla tayi masa fiki fiki da ido “ don’t worry , not now Baby “, hannunta biyu Abla ta sa’kala a wuyansa tana shafa dogon ba’kin gashin kansa ,bai ce mata komai ba shima yana jin yadda take ya mutsa masa gashin sa , cikin rad’a rad’a ya furta “ Yaushe zamu ajje yan biyar d’in mu ?” Abla kamar zatayi kuka ta furta “ mutuwa Kenan zanyi har lahira ko ‘ya’yan mage basa kaiwa biyar lokaci d’aya , kamar zaiyi murmushi sai kuma ya danne abunsa “ Amma ke Matar soja ce ai , 5 children at a önce ai zamu iya ko ?”, ‘bata fuska Abla tayi “ nifa ba kaza bace” , shima kamar ydda tayi ya kwaikwaya “ Tom shikenan ni zakara, kema sai ki dawo kazan , kinga har yan 10 xamu haifa ko ?” Shagwa’be face tayi kamar zatayi kuka ya ja hancin ta “ raguwa kawai.” ******** BOBO Zaune yake gabansa System ne yana operating dinta saki Sauban da ya zuba masa idanuwa “ Dude Anya baka fad’a soyayya ba ?” Hararansa Bobo yayi yana d’auke fuskar sa , wani ‘karamin dariya Sauban ya saki yana ‘kara kallan Bobo “ who is she? “ nan ma shiru Bobo yayi masa “ ka rainani fa Bobo dakai da besty duk yan iska kuke san Mayar dani ? &/8 ma soyayyar ka fad’a ? Ni kuma ku barni a tuzuru?” Hannu Bobo ya d’aga masa alamar ba ruwan shi, lokaci d’aya kuma yadda Eshaal ta furta “ Na gode lokacin da ta ‘buya a bayansa , murmushi ne ya su’buce masa da har saida Sauban ya Kai masa duka “ Bana san wannan iskancin fa , ko da yake Nima zan baku mamaki sai dai kuji an d’aura kawai , “ ganin yana san damun sa da surutu ne yasa Bobo ya d’auki System d’insa “ idan tayi wari ai zamuji, ni kuma ba sace mun zuciya akai ba “, ya fad’a yana shigewa cikin bedroom d’insa .  ************ BLACK SPIDER      A kulle hannunta suke cikin ankwa , gabaki d’aya a galabaice take Sabida tsananin azabar da take ji, nunfashin ta ma da ‘kyar yake fitowa Sabida wahala , ga d’akin da yake cike da matsananin duhu, lokaci d’aya kuma wani haske ya cika d’akin ga ‘karar tafiyar takalli da take ji cikin kunnuwanta amma babu damar ta motsa jikinta Sabida ta ko ina bata iya motsa ga’b’ban jikinta , Wanda ya shigo gabaki d’aya ba’a ina gane kamannin maca ne ko namiji ta ko ina an’boye wannan damar , har Inda take ya ‘karasa wajan tare da tsugunnawa ‘kasa , zai ta’ba mata fuska cikin Sauri ta bige hannunsa duk da yadda take jin ta a jiga ce , dariya ce ta karewa wajan kafun ya dam’ki gashin kanta “ kina da taurin kai , zuri’arki ma hakan , mijin ki ya mun abunda ya ‘kona mun rai Wanda Nima sai na wuce hakan akan ‘ya’yan ki , kisaka a ranki nan da d’an lokaci ‘kan’kanin ‘ya’yanki zasu zama gawarwaki, a gaban idanuwan ki kuma za’ayi layyar namansu mu bawa gumakan mu , da’kyar ta iya d’ago da idanuwanta muryarta har bata fita sosai ta furta “ Ya.. na.. ina ?” Jefar da ita yayi a ‘kasa da ‘kafarsa d’aya kuma ya daka mata ‘kafa har saida tayi ‘kara , wata waya ya ciro a aljihun sa tare da yin wasu danne danne a ciki yana ‘kara tsugunnawa ‘kasan , Daidai saitin fuskarta ya Hasko mata wayar , da Sauri ta d’ago idanuwanta , hannunta har karkarwa yake lokacin da kar’bi wayan , wani mutumine a d’aure cikin wani abu , da alama suma yayi dan ko nunfashi bayani ga jini ta ko ina da ya ‘bata masa fuska, Sabida yadda gashinsa yayi tsaho sosai ga Jinin da ya had’e dashi ne yasa ta fashe da kuka , ‘yan yatsun hannun su ta kalla da babu guda biyu da alama yanke wa akai dan har lokacin jini bai dena fita daga Wajan ba , Sosai take kuka tana kallan jikin wayar , ita kad’ai sai faman girgiza kanta take “ Allah bazai barku ba , wallahi kun kusa d’aukar hukuncin ku a tafin hannun ku , mugaye Wanda babu Allah a ransu “, bata ‘karasa ba aka d’auke fuskarta da mari “ Idan kika ‘kara anbato mana sunan abun bautanki sai mun kashe sa sannan mu kashe ‘ya’yan naki suma “, Ta san kad’an daga cikin mugancin süne shiyasa bata kuma cewa komai ba sai kukan da take yi mai fita tundaga ‘kasan zuciya , zuciyarta fall tsine musu take tana kai ‘karar su wajan Allah gagara misali, mutuminnan hannun sa kawai ya ‘kyasta , cikin ‘kan’kanin lokaci ya ‘bace , d’akin ya ‘kara duhu kamar d’azu.       ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ 8:25pm tsaye Abla take a gaban mirror tana ‘kara bin jikinta da kallo , sanye take cikin doguwar Abayar da M.Sarah ta kawo mata , sosai flowers din jikin abayar suka fito sosai kamar green , ga mayafin jikinta shima kalar Green , hatta hand pursed d’in hannun ta green ce , sai faman kallan kanta tare a jikin madubi, ga Tuna’nın yadda zasu fita duk ya cika mata zuciya , tana tsaye a gaban madubi ya shigo d’akin, sosai idanuwansu ya shiga cikin na juya , ko wannansu yana bin d’an uwansa da wani irin sahirtaccen kyau , kusan kayan su irin d’aya ne colour d’in, ga gyaran gashin kansa da ya Fito sosai , da hannu yayi mata alamar ta ‘karaso wajan sa , babu musu ta ‘karasa tare da hugging d’insa “ Kinyi kyau Sunshine “, murmushi  tayi kad’an kafun ta furta “ Ai ka fini kyau “, dogon hancinta da yake yawan ja ya ‘kara ja yanzu tare da kama hannunta guda d’aya “ let’s go “ sai a lokacin ta marairaice masa , da ido yayi mata alamar Menene , shiru Abla tayi kafun ta furta “ zasu gan mu    fa” kallan ta yayi shima kafun ya furta “ And ?” Hannunsa Abla ta ri’ko cıkin nata “ Ni banaso su ganmu Sunshine please “, yadda tayi magana dole ga sakashi lumshe idanuwansa , hannu nata ya ri’ke cikin nasa kafun ya furta “ it’s okay they won’t find out , let’s go”, bai bata damar kuma magana ba ya ja hannunta suka soma tafiya , Abla duk a tunaninta zasu sakko ‘kasa ne , amma da mamakinta sai taga ya nufi wani hanya da ita cikin part d’in , turn print d’insa ya saka lokaci d’aya wata ‘kofa ta fito ne kama da wajan karatu , Abla babu abunda take sai bun wajan da kallo ganin kamar under ground suka shiga, hannunta ya ri’ke sai da suka d’anyi tafi kad’an kafun ya ja hannunta zuwa left side , a nan ma sai da suka d’anyi tafiya zuwa wani  ‘kofa , kamar d’azu turn print d’insa ya saka ‘kafar ta bud’e , suna shiga Wajan falourn su ya bayyana “ sakin baki Abla tayi tana bun wajan da kallo , ido d’aya Big Boss ya kashe mata har lokacin hannunsa yana cikin nata , basu zauna a falourn ba suka fito inda motocin Big Boss suke , da kansa ya bud’e mata wata farar Lamborghini , kafin shima ya shiga , sosai cikin motar ya had’u musamman doguwar kujerar da take wajan har mutum zai iya kwanta wa ga abunsha da yake kan wani center ne ‘kyau. Ba a d’auki mintuna ba motocin suka soma tafiya , Big Boss da Abla kuwa suna cikin mota suna shan Love d’insu ga Abla da take faman zuba shagwa’barta san ranta .        Saida sukai tafiyar kusan mintuna ashirin kafun suzo Daidai wani Babban Hall da ya gama had’uwa ga fitila ta ko  Ina da ya karad’e wajan “ PRINCESS JEWEL MALL “ shine sunan da ya bayyana , yadda wajan yayi kyau saida Abla ta tashi zaune tana furta “ Wow “, kallan ta yayi kafun ya furta “ Yayi kyau ?” Kanta Abla ta jinjina “ sosai ma “, bai ce mata komai ba har akai parking motocin, yanxu ma dakansa ya bud’e mata motar bayan facemask din da suka saka , mamaki bai gama kashe taba sai da suka fito daga mota wasu manya mutane suna ce mata welcome Ma’am , Kallan Big Boss tayi ganin ya d’aure fuskarta yasa tayi shiru kawai mamaki fall cikin ranta , sai taga cikin ya fi suna kyau ma ga wasu irin waje masu kyan daban daban , dan ba ‘karamun ‘kayatuwa mall d’in yayi ba , hannunsa na cikin nata suka soma zagaye mall d’in, ita dai Abla nata ido ne babu abunda Bakinta yake iya furta wa sai kalmar “ Wow “ kawai , har suka hau elevator Abla tana ganin wajaje, a saman ma ba ‘karya ta ita wannan shi ake kira mall aljannaar duniya da iya kyau har ya zarce hakan, wani glass ‘kofa ya shiga da ita , hannun sa cikin nata , ragowar ma’aikatan suka tsaya a waje , suna shiga Babban office da naira tayi kuka ya bayyana a wajan , yanzu ma Abla batace masa komai amma şai mamaki da yake neman kasheta, a kan kujerar Wajan ya zaunar da ita zatayi magana ya furta “ Congratulations on your new Mall “, Abla gabaki d’aya ta waro masa idanuwanta dan ta kasa fahimtar abunda yake nufi, wasu hawaye ne suke san sakko mata ya girgixa mata “ no , banda kuka wifey , Oaky ? It’s just a mall and ..” wani French kiss Abla ta kai masa a baki da yakashi had’iye ragowar maganar da yake sanyi, tana gama kiss din tayi hugging d’in, cikin shashshe’kar kuka ta furta “Sunshine “ zata kuma magana ya girgixa mata kai tare da göğe mata hawayen fuskarta yana ri’ke mata hannun, ‘wani part d’in suka nufa wajan shima ya had’u ga red roses gabaki d’aya ta ko ina, d’aya daga cikin ma’aikatar da take gyaran roses Abla ta kalla , a dai lokacin da ita take d’agowa , fuskar Abla cike da mamaki ta furta “ Zinariyya ?” A rud’e Matar da wahala ya gama cinye ta tayi tana bun Abla sa kallo , cikin Sauri kuma ta sunkuyar da kanta ‘kasa “ sannu da zuwa hajiya “, zare hannunta Abla tayi a cikin na Big Boss tana ‘kara kusantar matar “ Zinariyya me kike a nan Wajan ? Ya naganki haka ?ina Uwar karuwai ?” Mamaki ne ya kama Zinariyya ganin yadda hajiyar da take mata tanbayo masu yawa duk yawan barikinta bata ta’ba had’uwa da irin Hajiyar nan ba shiyasa mamaki ya kasa ‘boyuwa a fuskar ta , har lokacin bata gane ko wacece ba shiyasa Kawai ta bata Amsa “ Uwar karuwai tana gidan masu ta’bun hankali “ girgiza kai kawai Abla tayi kafun ta furta “ Rayuwa Kenan , Allah ba azzalumin bawan sa bane , zinariya baki gane ni ba ? Nice dai Abla , Abla da kuka cuta ke da mugayen abokanan huld’ar ki , dafe ‘kirji Zinariya tayi da ‘karfi tana zubewa ‘kasa , şai a lokacin ta gane Abla şabida yadda Hutu da kwanciyar hankali ya bayyana akan fuskarta “ na ro’keki badan ni ba kiyafe mun abubuwan da nayi miki , ba Tuba na bi Allah na biki ki Rufamun asiri wannan ce kawai hanyar samun abinci na idan masu wajan nan suka gane mugun halina na da zasu koreni ne na ro’keki, rayuwar duniya ta juya mun baya daman kwanayin duniya bashi da tabbas “, yadda take magana kamar zata kama ‘kafar Abla haka take bata hakuri , murmushi mai ciwo Abla tayi kafun ta furta “ Tashi Zinariyya, kinga irin sakayyar ubangiji ko ?babu abunda zance miki sai Allah ya shiryeki” ta fad’a tana juyawa wajan Big Boss, a wannan karan Itace ta ri’ke masa hannun Sabida Şubat wajan , abubuwa da yawa suna fad’o mata a rai ciki harda rayuwar ta na baya, kasa tafiya Abla tayi sabida kukan da yake san ‘kwace mata, bai ce mata komai ba shima yayi hugging d’inta yana shafa bayanta alamar rarrashi.     IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                           0812 044 4608     TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK 2 PAGES NA HA’DE KAMAR YADDA NAYI AL’KAWARI , PAGE ‘DIN JIYA DA NA YAU . BOOK 2           S_____ 27 “ it’s Okay, Don’t cry in ba so kike nima nayi miki kuka ba” ‘karamun murmushi Abla tayi tana ‘boye face d’inta a jikinsa , shima murmushi yayi tare da d’auko wani white handkerchief da sai faman ‘kamshi yake ya goge mata ragowar hawayen face d’inta , a hankali Abla ta furta “ Ina Uwar karuwai ?” Kamar ba zai kulata ba ya kama hannun ta suka soma tafiya “ Nima ban sani ba “, cikin sanyin murya Abla ta furta “ Please Dan Allah “ yadda tayi maganar ne yasa ya kalleta ta ‘kasan ido ba tare da ya kuma cewa komai ba . Ko cikin Building d’in basu koma ba , suka fito inda motocin su suke , yanzu ma shiya bud’e mata motar da kansa kafun ya shiga , basu tsaya ‘bata lokaci ba Victor da saurin securities suka hau kan Titi. Wayar hannun sa Big Boss ya ciro tare da d’anyi dan ne dannan da basu wuce minti d’aya ba , sai kuma ya mi’kawa Abla wayar da tayi shiru tun d’azu , itama Abla kar’bar wayar tayi tana kallan abunda yake ciki , wata matace sai faman gudu take a haukace tanasan cire kayan jikinta , gefe guda kuma wasu mutane ne da suke san hanata , Dan da dükkan alamu mahaukaciya ce matar , inta biyo mutum dole ya tsora ta , vidoen mahaukaciya dole mutum yayi dariya kuma ya tausaya mata , kar’be wayar Big Boss yayi cikin cool voice nashi ya furta “ are you satisfied? Kinga wacce kike san gani ?” Cikin Sauri Abla ta kallesa tare da kallan wayar hannun sa , bata tsaya ‘bata lokaci ba ta furta “ Kana… nufin … wa…wannan…. Uwar….Karuwai ce ? Amma a ina ka santa ? Taya ta haukace please?” ‘Dan girar sa Big Boss ya d’age kad’an “ Wa ya isa ya wahalar mu da mata kuma na ‘kyale sa ?”, ‘karamun murmushi Abla ta saki tana saka hannun ta cikin nasa , a shagwa’be ta furta “ Amma ta ya akai kasanta? Kuma duk Yaushe ka gano inda take da Zinariyya ? Yar shila fa ?”, bai amsa mata ba sai lumshe ido da yayi , itama ganin bayasan maganar ne tayi shiru tana d’ora kanta a wajan ka fad’un sa . Bata sai mai ya faru ba ta san dai sunyi tafiya me d’an nisa kafun motocin su tsaya a tunaninta sakko wa zasuyi sai taga ko motsawa baiyi ba har motocin Suka ‘kara tashi, tana rungume a jikinsa bacci ya soma d’aukar ta , cikin ‘kan’kanin lokaci , ‘kara hugging d’inta yayi ganin bacci take yi da gaske , basu d’auki wani dogon lokaci ba suka ‘karasa gida .  Rigarsa ya yafa mata kafin ya d’auketa kamar wata Baby zuwa cikin gidan. Bai sauke ta a ko ina ba sai akan bed d’insa , abin mamaki har lokacin bata farka daga baccin da ya d’auketa ba , sai da yayi wanka ya shirya cikin kayan bacci masu shegen laushi tukunna itama ya cire mata kayan jikinta ya bar mata iya bra da underwear d’inta , sosai Big Boss ya kai zuciyar da nesa lokacin da ya cire mata kayan , ‘kasan lips d’insa kawai yake jira a hankali , da ‘kyar bacci ya d’auke sa , rungume da Sunshine d’insa . ********** Abunda ya faru , lokacin da Nani ta koma cikin d’akinta kasa samun nutsuwa tayi Sabida tashin hankalin da ya soma tunkaro ta , ga a zababbiyar yunwa da take ji a cikinta , ba’kin ciki kamar ya kashe ta dan ko wayar da zata yi waya Uncle Adam ya kar’ba , a gaban mudubi ta tsaya tana kallan yadda goshinta ya d’anyi malolo cike da takaici, har yanzu kuma tana jin ‘kasanta na wani irin zufff zufff kamar abu zai fito daga cikin sa , wani lokaci sai taji kamar abu yana bin ‘kafar tata , tana san shiga ban d’aki amma tsoran abunda Sindilu yayi mata na fad’o mata cikin zuciya , gashi kamar kwarto duk lokacin da ta ke ‘bance ita kad’ai sai ya afka mata ba ko imani, maida kallanta tayi kan ciwan ‘kafarta da shima ya soma jan ruwa , abu goma yana neman had’e mata , ga a zababbiyar yunwa kamar taci babu amma sabida taurin kai ta’ki zuwa tayi wanke wanke da zata Samu abinci sai faman hura hanci take a dole Mama zata tausaya mata tace a bata abinci, ganin har 1 hour ya wuce sai faman mur’kususu take a d’akı ba shiri ta koma wajan yan M.Sarah , sosai M.Sarah ta wajiga Nani sosai da sosai dan ba ‘Karamun galabaitar da ita tayi ba kafin ta bata abincin , shima M.Sarah da ta tashi rabi ta zuba mata , tare ba ta umarnin idan ta gaishe da Ma’am ( Abla ) sai ta kar’bi ragowar abincin, takaicin da ya kama Nani ne yasa ba shiri ta ‘barar da plate d’in rai a ‘bace abincin ciki gabaki d’aya ya zube , M.Sarah kuwa tace bazata sake zuba mata ba har ta sake wani aikin . Tsaki Nani taja cike da ba’kin ciki ta koma d’akinta , tun kafun ta zauna akan gado warin Sindilu ya çıka d’akin, hannun sa kuma wani plate ne sha’ke da abincin lafiyayye, Nani na ganin abincin nan yunwarta ta motsa,ba shiri ta soma ro’kan Sindilu ya bata abincin da ta galabaita, Wani shegen dariya Sindilu ya ‘kyal’kyale da shi tare da furta “ Ina da sharad’ai “, Nani bata tsaya jin sharad’an ba tace ta amince, a karo na biyu Sindilu ya ‘kara she’kewa da dariya farko yana mi’ka mata abincin , ko ta kan spoon bata bi ba ta duma hannu, hannu baka hannu ‘kwarya ta soma cin abincin , sai da tacı ta ‘koshi lokacin ta dawo hayyacin ta Sindilu yayi sama da ita ya jefa kan gado, zata d’ago taji an danneta gashi ta kasa bud’e bakinta tayi magana , shinshina ta ya somayi kamar wani maye cikin muryar sa mai cike da ‘kyan’kyani ya furta “ Awanni Goma zamuyi yau”, ya fad’a yana sake wani dariya , babu abunda yayi mata sai d’age zanin jikinta da yayi , wani irin ruwa har ya soma fitowa a wajan kalar brown, bai tsaya ‘bata lokaci ba ya shige ta yanzu ma da ‘karfi ya soma sukuwa akanta kamar wani doki, yana shigarta kuma abincin da ta gama ci lafiyayye ya koma wani irin kalar abinci ga wasu kwari da yake binsa . Tundaga lokacin Nani tana hannun Sandilu yana Gana mata ba’kar azabar sa .  ******** A cikin gida kuwa bayan fitar Abla , Fanan ta zo part d’in ganin yadda ta kira sunan Abla babu amsa ne tayi tunanin ko bacci ne ya d’auke shiyasa ta sanar da Mamy tana bacci , wannan ne dalilin da yasa basu ne meta ba kuma babu Wanda yayi Tuna’nın bata cikin d’akin. ✨✨✨✨ WASHE GARI   Kiran Sallar asuba da akai ne ya farkar da Abla daga bacci da take , a hankali ta zame jikinta tana kallan kyakkyawar face d’insa sai kuma ta kalli jikinta , lokaci d’aya ta zabura zata mi‘ke ya ri’ko mata hannunta “ Becareful “, ya fad’a a hankali yana bud’e idanuwansa da suka lumshe , itama Abla cike da shagwa’ba ta soma kare ‘kirjinta ganin babu riga a jikinta , murmushi kawai yayi yana tashi zaune , bai ce mata komai ba ya sa’beta zuwa toilet , cikin kunnanta ya rad’a mata “ Na riga naga komai ai “, a haka ya ‘karasa toilet da su .      Basu dad’e a ciki ba suka fito ynzu ma tana hannunsa ko wannan su cikin whiterub da alama wanka sukai, hannayenta gabaki d’aya yana zagaye a wuyanta har ya sauketa akan Bed d’insa , a goshi ya d’anyi mata peck “ Good Morning Sweetheart “, cewar Abla , shima a hankali ya furta “ Morning too Baby”, da haka ya saketa yana komawa hanyar da ya fito sabida Kiran sallar da ake, bai d’auki dogon lokaci ba ya shirya cikin wani ash din jallabiya me shegen kyau , itama Abla mi’kewa tsaye tayi tana kallansa “ kına san guduwa ko ?” Sunkuyar da kanta tayi tana wasa da ‘yan yatsunta, bai ce mata komai ba ya koma inda ya fito cikin ‘kan’kanin lokaci ya dawo d’auke da coat d’insa , da ta saka har kasa ta sakko mata , hannunta ya kama yanxu , ta hanyar da suka biyo jiya ta suka bi , kuma sosai ta gane hanyar itama , yana kai ta d’akin ya koma nashi part d’in sabida sallah da ake ‘ko’karin tayarwa.  ******** ✨✨✨✨✨ ‘Karfe 7 Abla ta koma baccin ta dan sosai take jin bacci ga yunwa da take ji a lokaci d’aya amma duk da hakan sai da ta koma baccin nata , baccin baiyi wani nisa sosai ba ta soma jin ‘kamshi kamar na abinci , ba shiri Abla ta bud’e idanuwanta , Big Boss ta gani hannunsa d’auke da wani plate , “ You’re Hungry right ?” Da Sauri Abla ta jinjina masa kai tana mi’kewa zaune , Akan table me zaman mutum biya ya ajje plate din kafun ya mi’kar da ita , da kansa ya bata abincin , ba musu kuwa ta soma ci dan sosai take jin yunwa , tana gama ci tasha Youghurt d’inta tare da jingina a jikinsa , bata d’auki dogon 2 minutes ba bacci ya d’auke ta . Shi kansa sai da yayi mamakin baccin ta , a hankali ya d’auke ta zuwa kan bed ya kwantar da ita bayan ya rage mata hasken fitila zuwan mara haske sosai .  ~~~~~   Ina kike shirin zuwa ? Sau nawa zan ja miki kunne ? Cewar Momy Baby , ga Amma dage tsaye ta sunkuyar da kai tana bawa Momy hakuri , amma Momyn ta’ki saurararta bayan masifarta da take ta kurma mata kamar wacce zata duke ta , a har zu’ke ta cigaba da magana “ Karki manta ke ba kowa bace face ‘kas’kantacciyar baiwar da zan iya saka hannu na taka duk yadda nake so , banza ‘kazamar baiwa kawai , ko kusa kar na ‘kara ganin ki a kusa da wani na cikin gidan nan , hatta waje ban baki izinin zuwa ba, ki tsaya a matsayin ki na baiwa, daga kitchen sai abunda ya shafi bauta sune Suka dace da ke , wannan ne karo na ‘karshe da zan ja miki kunne “, cewar Momy tana bin Amma da wani irin banzan kallo , murmushi Amma tayi kafin ta furta “ kiyi ha’kuri Hajiya “, tsaki Momy taja ta nufi hanyar barin d’akin , da gangan ta sakawa Amma ‘kafa da har Saida ta kusa fad’uwa ’kasa .  ****** ********** Little da Prince ne suka shigo falourn su Didi , Daidai lokacin da su Fanan suka fito suma kamar had’in baki . Had’e fuskarta  Fanan tayi zata juya yayi saurin ‘kara sowa inda take “ Menene kuma ? Am sorry jiya Simba da na kawo muku baya cizo fa ?”, yanzu ma share sa Fanan tayi zata wuce Little ya furta “ wallahi idan baki tsaya ba har cikin d’akin zan biki, jiya har ran’kwashina yayi fa , you guys should told her naa “, yana kallan su Baby , itama Baby duk da jiya ya bata haushi yanxu sai taji bata jin haushin nasa , sai ma kannewa Eshaal ido, ‘kara ‘bata fuska Fanan tayi tana tsayawa “Mai zan maka ? Bayan abunda kayi mana ?kai da Allah “, zata soma tafiya shima ya ‘kara tafiya “ Nace fa kiyi hakuri or else na kira Yaya Big Boss , kuma idan na fad’a masa dukan mu zai yi punishing “, shiru Fanan tayi masa kafun ta furta “ kalli can “, yana juyawa kuwa ta arta a guje zuwa d’aki , mai su Baby zasuyi kuwa ban da dariya , cike da tsokana Baby ya furta “ Anya ba san Fanan kake ba ?” Kallanta Little yayi da mamaki kafun ya furta “ Zaki bani itane ?” Kanta Baby ta jinjinq masa alamar “ eh “ hannu d’aya Little ya jinjina mata “ Yawwa daga yau kece partner dina , yanzu zamuje training , idan na dawo zamuyi magana , Okay ?” Bai jira cewar taba ya bar part d’in sabida jiranshi da prince yake . “ Lalle Baby , ke yar duniya ce , wato har kin bawa Yaya Little , Fanan ?” ‘Karasowa Baby tayi kusa da Eshaal “ Nifa wallahi sai na had’asu bari ma na fad’a miki, dan ni ba Wanda nake so ya aura sai ita , bari ma kiga tun yanzu na soma aiki na “, ta fad’a tana nufar ‘kofar d’akin su . ✨✨✨✨✨✨ ‘Karfe 11am na safe Abla ta farka daga baccin da take , ganin baya cikin  d’akin ne yasa ta shirya cikin wata fitted d’in atampa da yayi matu’kar yi mata kyau, man le’be ta saka a bakinsa sai faman shinning yake ga d’ankwalin da ta d’aura sai ta fita daban Sabida bata saba yi ba amma duk da hakan ba ‘karamun kyau kayan sukai mata ba , murmushi Abla tayi sabida suprised din da take san yi masa , turarukan ta ta faffesa a jiki sannan ta sakko zuwa hanyar da Big Boss ya biyo da ita , jiya , da ‘kyar ta iya gane hanyar har zuwa part d’insu . Bata zauna cikin falourn ba ta nufi kitchen , sai da ta had’a masa favorite coffee d’insa tukunna ta nufi hanyar d’akinsa  bakinta d’auke da sallama, kanta a ‘kasa har ta shigo falourn , d’aga kan da zatayi ne idanuwanta suka sauka akan Harry da take sanye cikin wata yar iska riga da alama ‘ko’karin cirewa take sanyi , cikin tsananin ‘bacin rai Abla tayi wurgi da coffee d’in hannunta , a Daidai lokacin da Big Boss ya fito daga dressing room d’inta . Idanuwan Abla a rufe ta ‘karasa inda Harry take , da hannayenta biyu ta d’aga ta tsitstsinka mata mari , bata tsaya a hakan ba ta sha’ke mata wuyanta, babu abunda jikin Harry yake sai rawa ga wani irin waro ido da tayi sabida mugun shakar da Abla tayi mata, gefe d’aya ga wani mugun kallo da Big Boss ya jefa mata da taji wani irin gudawa na ‘ko’karin ’kwace mata. IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                                TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK 2 PAGES NA HA’DE KAMAR YADDA NAYI AL’KAWARI , PAGE ‘DIN JIYA DA NA YAU . BOOK 2           S_____ 28 Tunda Abla ta sha’keta take ka’kari kamar wacce ranta zai fita, ran Abla sosai ya ‘baci babu abunda takewa Harry sai maruka da take tsits tsinka mata, Big Boss na tsaye ko uffan bai ce musu ba, gashi kuma babu alamun zai yi maganar, wani Wawan mari da Abla tayi wa Harry sai da tayi ha’bo, jini ya soma fita ga hancin ta, Abla kuma bata da alamar sakin nata, a hankali ya soma nufo inda suke, da hannu d’aya ya saka ya ri’ke nata tare da dawo da ita kusa dashi, Harry na ganin hakan ko Hijab d’in da ta shigo dashi bata d’auka a guje ta zo fita yadda Abla ta zabura zata dam’kota sai da Big Boss ya tallafo ta cikin Sauri.      Harry kuwa cikin tsananin tashin hankali da rud’u ta fito a guje daga part d’in, a maimakon ta nufi part d’in su sai ta güdü zuwa nasu His Excellency, a tunaninta anan ne Kawai zata iya tsira, ga wani irin tsoro da shakar Abla da yashiga cikin zuciyar ta. ****** A d’an zuciye Abla ta jiyo tana ‘ko’karin ’kwace ri’kon da Big Boss yayi mata, amma ya ‘ki sakin hannun nata , sai bin kyakkyawar face d’inta da ta had’e yake da kallo, a d’an ‘kufule Abla ta furta “ Ni ka sakar mun hannu na”, a maimakon ya sakar mata hannun sai ‘kara janyo ta da yayi jikinsa, cikin rarrashi ya furta “ Sunshine!” ‘Kara tsuke fuska Abla tayi har lokacin tana san ‘kwace hannunta daga ri’kon da yayi mata , “ Hey Sunshine , Rigima , come here “, ya fad’a yana hugging d’inta , cikin muryarta kamar zatayi kuka ta 'kara furta “ Nidai ka sakeni na tafi “, ta fad’a tana ‘kwace jikinta daga hugging d’in da yayi mata , a zuciye ta juya zata bar d’akin ya ri’ko ta , lokaci d’aya Abla kamar me aljanu ta soma kokawar ‘kwacewa amma Big Boss ya ‘ki sakinta , ganin abun nata na ‘ko’karin yin worst ne yasa ya d’auketa gabaki d’aya ya kwantar da ita akan gadon da , sai da ya ri’ke sosai tukunna ta dena motsu mutsun da take , cikin ‘kan’kanin lokaci ta fara masifa , yadda take masifar nan mutum sai yayi mamakinta, hatta Big Boss kallanta kawai yake yana ‘boye murmushin da yake san kwace masa , “ It’s okay , Matar Oumar Farooq , nace fa Sorry huh? Bakin ki zai miki ciwo fa , kinga it’s okay am yours and Only , wannan duka da kikai haka ? Aushe dai matar soja ,soja ce “, turo baki Abla tayi tare da juya masa baya , juyo da face d’inta Big Boss yayi ganin yadda ta shagwa’be ta “ Wannan matar tawa akwai ta da kishi ba” d’an murgud’a bakinta Abla tayi tare da furta “ Ni babu ruwa na da kai , mun kwance “ ta fad’a kamar wata ‘karamar yarinya , eyes d’insa Big Boss ya d’an bud’e kad’an , a hankali cikin zuciyarsa ya furta“ Rigimammiya “, sai kuma ya ‘Kara kallanta ganin yadda ta kulle idanuwanta a dole bazata kulashi ba . Shima shiru yayi mata baice komai ba sai dogon gashin manta me santsin gaske da yake shafawa, kusan tsawan mintuna biyar yana abu d’aya , ajiyar zuciyar da ta soma ne ya dawo dashi daga duniyar tunaninta , mamakinsu fall ya kamasa kwana biyun nan ya Lura bacci baya mata wahala duk lokacin da ta kwanta sai tayi bacci . Bai kawo komai a ransa ba ya gyara mata kwanciyar tata duk da ya fara wası wasin baccin da yake kwana biyu , ‘karamin iska ya fesar a bakinsa tare da lullu’beta da duvet d’insa mai shegen laushin. Lokaci d’aya kuma ya had’e ransa kamar bai ta’ba dariya ba ‘karamun lips d’insa ya taune kad’an tare da shiga dressing room d’insa , bai d’auki wani dogon lokaci ba ya fito tare da barin d’akin bayan ya rage mata hasken d’akin. Direct part d’in ya bari yana fitowa Victor da Anthony suka ‘karaso Inda yake a tsaye , agogon hannun sa ya kalla kafun ya d’an lumshe eyes d’insa , cikin Husky voice d’insa ya furta “ Bring her here “. Sun gane wa yake nufi sabida akan idanuwansu Harry ta fito daga part d’in a har gitse , cike da tsantsan girmamawar da suke masa suka sara masa tare da nufar hanyar part d’in His Excellency.           Harry kuwa tun data shiga part d’in His Excellency ta ra’be a ‘kasa jikinta sai faman karkarwa yake gabaki d’aya hannayenta ta d’ora aka kamar me shirin saka ihu. Shigowar su Victor da ta gani ne yasa ta saki ‘karamun ‘kara a guje ta haura stairs , ko takan elevator bata biba ta ruga a guje, duk uban stairs din nan haka ta dinga tsallake su har ta nufi falourn da tasan zata samesu. Ko sallama batayi ba sai ganin ta sukai a har gitse ta fad’o d’akin babu Wanda bai mi’ke ba sai His Excellency da yake kishingid’e a kan kujera, Uncle ne ya kalleta da mamaki “ Harira Menene haka babu ko sallama me ya same ki?”, a rud’e Harry ta furta “ Uncle please help me ni babu abunda nayi musu Suka biyoni suna duka na,” sai kuma ta juya şaitin Dadyn ta da ya mi’ke shima “Dady please kuce su rabu dani”, ajje cups d’in hannunsa His Excellency yayi kafun ya furta “ Me kikai musu?” Kuka ta fashe dashi ko kunyar ‘karyar da take bataji “ Babu abunda nayi musu Abbu , Wallhi babu abunda nayi musu”, shigowar su Victor ne yasa Abbu kallansu , tun kafin yayi magana cike da girmamawa suka sara masa “ Mai yasa kuka biyo ta ?” Victor ya amsa masa “Umarnin Big Boss ne “,   “ Me tayi masa ? “, a yanxu Anthony ne ya bashi amsa “ Sir we don’t actually know , he just give us an order “, wani kuka Harry ta fashe dashi tana girgiza kai , d’an shiru His Excellency yayi suma su Uncle ba suce komai ba sabida shirin da Abbu yayi , daga sama tayi muryar sa “ Follow them “ ai Harry na jin hakan ta mi’ke tsaye gabaki d’aya sun d’auka binsu zatayi sai kuma ta ‘kara saka wani gudun ta bar wajan suma su Victor suka bi bayanta , Uncle ne ya kalli His Excellency” bari na duba “ yana fad’an hakan ya bi bayansu Dadyn ta kuwa babu abunda yace.    Harry ta na fitowa part d’in su Mamy ta nufa  güdü lokacin gabaki d’aya suna zaune a falourn har su Fanan da Momyn Harry sai ganin ta kawai sukai, Mamy ce ta furta “ Subhanallahi Me nake gani haka Harira ?” Cikin Sauri Harry ta ‘karaso wajan ta tana furta “ Mamy wallahi babu abunda nayi musu “, kallan ta Baby tayi tana ta’be baki “ Daga ganin ki ruwan munafukai ne dake “, ta fad’a cikin zuciyarta ,ita Eshaal tsoro ma ta bata data ga shigowar ta , Mamy kuwa da Momy Harry sai faman tanbayar ta suke me ya faru amma ta kasa magana sai furta “ Babu abunda nayi musu “ take .  ******** Victor da Anthony kuwa basu bita part d’in ba ganin Big Boss da kanshi ya nufo part d’in sai suka taka masa baya , yana shiga part d’in ba Harry da ta nemo bala’in ba hatta su Fanan sai da suka shiga taitayinsu dan suna bala’in tsoran sa musamman da suka ga baya fara’a kwata kwata , yanzu ma babu fara’ar a fuskar sa , har su Didi Sai da suka kallesa ganin yau babu M a tattare dashi , cikin Sauri Harry ta ‘boye a bayan Mamy , Daidai lokacin da M.Sarah take shigowa falourn bayanta kuma su Little ne . “ Belt “, ya fad’a da kakkausar murya , Victor ne ya cire belt d’insa na sojoji ya mi’ka masa , bai amsa ba sai ‘kara furta “ Belt “ da yayi , shima Anthony nashi belt d’in ya ciro ya had’e da na Victor , su Little suna ganin haka sukayi reverse a maimakon su shigo sukayi saurin komawar su . “ Sarah “, Big Boss ya fad’a cikin Husky voice d’insa , da Sauri Sarah ta amsa da “ Yes Boss “ tana kar’ban belt din “ beat her off “, ya fad’a har lokacin babu Wanda ya kalla , Su Mamy ne suka zaro ido “ Waza a doka ? Ban fahimta ba ?”, nufo inda Harry take M.Sarah tayi , itama da Sauri ta ja baya cike da tsoro, Babu Wanda Sarah ta kalla ta Julawa Harry belt din nan , cikin tsananin azaba ta gantsare itama tana sakin ihu , tun kafin Mamy suyi magana ma Sarah ta dunga lafta mata belt din nan , babu Wanda baiyi da Sarah ta daka tava amma takı tsayawa , hatta Big Boss tun Mamy na fad’a har ta dawo lallashin amma gabaki d’aya yayi buruş dasu , Uncle bai ce masa komai ba sai Bobo da Sauban da ya kira , suna zuwa ganin abunda yke faruwa suka soma lallashin sa amma gabaki d’aya ya mayar dasu yan iska , ganin yadda Sarah ta soma fasawa Harry jiki ne su His Excellency suka shigo part d’in , da ‘kyar Dadyn su Baby da Uncle suka lallashe sa , izuwa lokacin Harry ko hannunta bata d’aga wa sai kuka da take faman rerawa , cikin muryar sa ta izza yasa Sarah ta kulleta a d’aki me duhu, duk Wanda yayi magana muku yasa a ‘kara mata kwana biyu akan kwana ukun da yace zatayi , gabaki d’aya sai aka rasa mai bakin magana dan tsaf Big Boss zai aikata abunda yace d’in. Bai jira kowa ba yayi ficewarsa zuwa part d’in sa . Lokacin Abla ta farka daga baccin da take jikinta sanye da wani shirt d’insa da ya kusa kawo mata gwiwa , ido d’aya ya kashe mata kamar bashine ya gama tsare gıda ba , ita kuma ta turo ‘karamun bakinta tana furta “ Welcome Sunshine “, ta kowa yayi zuwa inda take kafun ya furta “ Mun shirya aiko ? No more fushi ko?” ‘Dan ya mutsa fuskarta Abla tayi tana girgixa masa kai “- ni ban shirya da kai ba , kuma ai na fad’a maka babu ruwana da kai bari ma na koka can part d’in na dena zuwa nan “, hannun ta Big Boss ya kama “ Babu Inda zaki ‘kara komawa ba , ina da mata ace za’a Mayar dani d’an iska , na gama magana babu Inda zaki koma “, sakin baki Abla tayi jin abunda yace , zatayi magana ya d’auke fuskar sa daga Side d’insa , cikin Sauri ta jiyo ‘bangaran da yake “ please! please ! Haba Sunshine d’in Abla , zan dawo fa “, kansa ya girgiza mata alamar a’ah , cikin marairaice fuska ta furta “ please Sunshine , I promise duk lokacin da kake nema na zanzo kaji please Sunshine , please “. Ta fad’a tana d’an yin d’age hannuwanta kuma ta zagaye wuyansa da shi har saida ya ran kafo da fuskarsa , goshinsa ta soma kısa kafin tayi kissing kumatunsa tana furta “ Please Sunshine “, da ‘kyar ya yadda zata koma shima kuma sai dai ta dunga kwana anan wajan , bata da za’bin da ya wuce ta amince masa , shiyasa kawai ta amince da hakan.  Bata güdü part d’in suba sai da ta tabbatar ya shiga wanka sannan ta güdü ta Inda ya nuna mata jiya , tana shiga d’aki kuwa ko zama batayi ba su Eshaal sukai knocking kofar ta , kallan jikinta tayi ganin shirt d’insa ne a jikinta , hijab din sallar ta tayi saurin zunbulawa ganin an ‘kara knocking, kamar me baccin gaske ta ‘bata fuskarta kafin ta bud’e musu ‘kofar.      Tana bud’ewa Baby tayi hugging d’inta tana dariya , d’an zaro ido Abla tayi tana binta da kallo , girgiza kanta Eshaal tayi “ wallahi Baby Allah ya shiryeki duk wani kan mugunta kin fi kyauri a Wajan “ wani dariyar Baby ta kusa sakawa tana kallan Abla da take binta da idanuwa itama “ Ni wallahi abunda yayi ba ‘karamun burgeni yayi ba , kina ganin ta kinga mai Zubin ba’kin hali wallahi “, Abla bata gane kan zan cansu ba har saida suka zauna “ Wai akan wa kuke magana ne ?” Kallanta sukai gabaki d’aya da mamaki ganin bata san abunda ya faru ba , Baby ce ta furta “ Wallahi bikin duka akayi a gidan nan , ni ban ta’ba ganin irin dukan nan ba wallahi , ni Wallhi na jinjina miki da kike tare da mijin ki bai fasa miki kai ba “, ‘karamin tsaki Abla tayi yana kallan su Fanan “ Mai ya faru ?” Gabaki d’aya abunda ya faru Fanan ta zayyane mata har d’akin duhun da ya saka a kulleta , ‘karamun ajiyar zuciya kawai ta saki cikin zuciyar ta kuwa babu abunda ta furta sai “ Weldone my Sunshine “.            “Tunanin me kike ?” Cewar Eshaal , girgiza mata kai Abla tayi “ No babu komai bari na shirya sai mu sauka yau muyi girki ko ?”, kanta Eshaal ta jinjina mata “ Good idea “, ta shi Abla tayi ta d’auki abunda take bu’kata ta bar wajan , bata fi 5 minutes ba ta fito cikin doguwar material ba’ka plain da babu ko a do a jikinta . Gabaki d’aya sai suka sakko ‘kasa gwanin ban sha’awa suna tafiya suna hirar su , Arwa suka tarar a falourn ciki shigarta itama ga baki d’aya tsayawa sukai suna mata magana banda Abla da tayi kamar bata san taba itama tayi wucewar ta , d’an d’ago fuskarta Arwa tayi ta kalli hanyar da Abla tabi da kallo yanayin fuskarta na canzawa , Eshaal ce kawai ta fahimci hakan shiyasa fuskarta cike da murmushi ta furta “ Girki zamuyi ki taso kema muke tare kar ki zauna ke kad’ai anan wajan “, murmushi Arwa tayi mata tana furta “ Toh “, gabaki d’aya sai suka nufi kitchen din har da harwa , sai da kowa ya fad’i ra’ayinsa akan food din da za’ayi kafun su tsayar da magana d’aya , har lokacin kuma Abla bata kalli ko inda Arwa take ba .               Fanan ce ta kallesu “ I’m coming bari na d’auko wayana “, tana fad’an hakan ta fito daga kitchen zuwa falourn su , zata nufi d’aki taga Little a tsaye da alama yanzu ya shigo dan ko zama bai yi ba , ganin Fanan da yayi ne yasa ya saki murmushi sosai , ita kuma Fanan hararar sa tayi zata wuce yayi saurin ‘karasowa inda take “ Wai har yanzu haushina kike ji ? Nace fa am sorry bansan zakuji haushi ba , kuma matata zaki zama fa , Baby ta bani ke fa” wani irin harara Fanan ta jefa masa kamar idanuwanta zasu fad’o ’kasa “ Allah ya kiyaye ya auri yaro “ kallanta Little yayi kafun ya furta “ Nine yaro ? Ban girme kiba ? Ki aure toh sai muga wanene yaro ai , a ranar da aka kai kina ranar zan baki ajiyan ‘Ya’ya na “, yanzu ma wani mugun kallo Fanan ta je fa masa jin abinda yace , zata wuce ya saka hannu ya tare hanyar “ idan baki ha’kura ba wallahi yanzu wajan Yaya Big Boss zanje na fad’a masa , kuma nace yayi mana Aure , kin ha’kura ko baki ha’kura ba ?” Shiru Fanan tayi masa tana hararar sa ganin yadda ta’ki ha’kuran ne yasa shima ya juya “ Okay fine bari na je wajan Yayan “, hararan bayansa Fanan tayi a zuciye ta furta “ Yaushe nace ina gaba da kai ? Ba na ha’kura ba ?” Da Sauri Little ya jiyo yana murmushi “ Dagaske kin ha’kura ?” Kanta Fanan ta jinjina masa alamar eh , Little kamar mai tunani ya furta “ idan kin ha’kura kice ina sona kinji ?” Jin abunda yace ne yasa Fanan ta ‘kara Hararar sa , wayar aljihun sa ya d’auka tare da dialing number Big Boss zai kira tayi saurin dakatar Dashi , “ ka ta’ba ji mace ta furtawa na miji so bayan shi bai fad’a mata ba ?” Dakatawa Little yayi tare da mayar da wayar aljihunsa “ yeah you’re right , toh muma mu fara soyayya sai muyi aure abun mu ko?” Shiru Fanan tayi batare da tace komai ba , kallan abun hannunsa Little yyi kafun ya d’auki guda d’aya sai faman ‘kyalli yake yasa mata a hannunta guda d’aya “ Yau zamu fara soyayyar mu Kinji ? Duk lokacin da kika zauna ki dunga kallan abun hannu na , Ina sanki Amarya to be “, yana fad’a ya juya yana sakin dariya abunshi , kasa motsi Fanan tayi daga ‘kamewar da taji sabida mamakin Little , da ‘kyar ta iya jan nunfashi mai ‘karfi tana kallan abin hannun da ya saka mata , sai kuma ta  harari hanyar da ya bi , Karafff idanuwansu ya had’u , wani irin blow kiss Little yayi mata daga inda yake da ya saka Fanan ba shi ta gudu zuwa d’aki a guje. ******* kusan mintuna biyar suna jiran Fanan bata dawo ba shiyasa Sukaci gaba da aikinsu gwanin ban sha’awa, Eshaal tana cikin yanka albasa , ruwan albasan ya d’an shigar mata ido , ajje albasar tayi tana kallan Arwa dake gefen ta “ Arwa d’an hure mun idona plx “ itama Arwa  nama ta ta’ba shiyasa bata ta’ba Eshaal ba ta soma hure mata idon, amma still bata ji yadda take so , Abla ce ta furta “ Why not ki je Fanan ta hure miki ido tunda bata fara ta’ba komai ba, “ Okay “, cewar Eshaal tana fita daga kitchen d’in ga idanunta d’aya da take faman rufewa Sabida yajin da take ji a cikin idanuwanta , a maimakon ta nufi d’akin sai ta tsaya d’aukar ruwa a kan dinning zata sha , duk yadda taso ta bud’e idanta ta kasa gashi ruwan ya ‘ki bud’uwa , ba yadda zatayi haka ta ha’kura ta ajje ruwan , amma tun kafun ta ‘kara step d’aya a Wajan taga kamar mutum a wajan , idanuwanta da ya soma ruwa ta d’aga Bobo ta gani tsaye a Wajan yana bud’e ruwan , cikin Sauri ta kunsuyar da kanta ‘kasa “ Mai ya samu idan ki?” A sanyaye Eshaal ta furta “ Abune ya shigar mun ido “, Bobo bai ce mata komai ba ya kalli fuskarta ta, hannu d’aya ya saka ya d’an d’ago da fuskarta tare da bud’e idanuwan nata kad’an , a hankali ya soma hure mata idan nata , har saida yaga ta bud’e shi sosai amma ya d’anyi ja kad’an , ajiyar zuciya Eshaal ta sauke kafun ta furta “ Na gode “, zata juya ya ri’ko hannun ta tare da saka mata ruwan da ya bud’e , ki dena ta’ba Abu mai yaji haka , kar abu ya dunga shigar miki ido , okay ?” Kanta Eshaal ta jinjina masa tana ‘kara cewa na gode , Bobo bai ce mata komai ba sai binta da kallo da yake har ya ta ‘bacewa ganin sa .       ************ ******************  NANI     Duniya ba ‘karamun juya mata baya tayi ba daga jiya zuwa yau ta matu’kar shan azaba a wajan Sandilu dan ko kusa bai nuna mata imani ba , gabaki d’aya ga’b’ban jikinta ciwo suke mata , ko ‘kwa’kwaran motsi tayi sai taji gabanta na zafi , ga wani irin ruwa da ya soma bi mata ‘kafa da ta rasa ko na Menene , tana a kan fadon da sindilu ya bar ta cikin ruwan da ya soma ji’kata , babu abunda bakinta yake furtawa sai tsinewa Sindilu dasu Abla take , gabaki d’aya kamar wata mahaukaci sai faman surutai take , ga yunwa da take ji , sama da awa goman sindilu yana gana mata azaba har saida yağa nunfashinta zai d’auke gabaki d’aya , ga breast d’inta da ya kama kamar wani maye yana sha , ita kanta ko breast d’in bata iya ta’ba , yun’kurin tabağı zaune tayi taji wani irin abu kamar ruwa yana zubo mata da yawa , a rud’e Nani ta kalli gadon ganin sa a sha’ke da ruwan da ya zubo mata , cike da tsoro da Tashin hankali ta saka hannunta guda d’aya da yake rawa ta shafo ruwan tana shinshina wa , gabanta ne yayi wani wawan fad’uwa ganin fitsari tayi a kwance, ita kad’ai ta soma ihu Sabida bala’in tashin hankalin da take ciki gashi kaya d’aya His Excellency ya bar mata yanxu Sindilu ya farka mata su ga shi ko da bai farka d’in ba sun ‘baci da fitsari. Bata ankaraba wani fıtsarin ya ‘kara ‘kwace mata , mai yawan gaske , ihu Nani ta fara tana kururuwa da ‘kyar ta iya mi’kewa zaune cikin tashin hankali , kallan gadon tayi zufa har ta soma kece mata ga warin fitsari da ya soma cika d’akin ta ko ina . “ Shikenan na mutu na lalace , Ni Aina’u, nice nake yoyan futsari ? Sindilu Allah ya tsine maka albarka shege mugu tsinanne , ka cuceni ka gama dani , ni zaka saka yoyan futsari wallahi yau ko ni ko kai duk tsafinka yau bazan barkaba, ta fad’a tana yin suddabarunta lokaci d’aya sai gata a d’akin tsafin nata , a haukace ta soma faffasa komai na cikin d’akin , wani idin kururuwa ne ya soma cika d’akın , ga duka da komai da ta Kesha amma sai da ta fashe komai da komai sannan ta buga kungin da ‘kasa , lokaci d’aya akai sama da ita tare da bugata da bango , abun gunkin da ta fasa ne ta gansa a saman kanta za a kwalamata tayi saurin yin sindabaru ta ‘bace , bata bayyana a ko ina ba sai a falour, kururuwa kawai take tana ihu , su Abla da ke kitchen ne suka soma jin ihun nata shiyasa suka fito dan ganin ko menene , yadda sukaga Nani ne ya matu’kar tsoratar dasu bakinta duk jini amma haka take kururuwa , da Sauri Fanan ta nufi d’akın Mamy ta sanar da Ita , basu jima ba suka fito ita da Mamy dasu Didi da suka ji ihun Nani , yadda Mamy taga Nani ne tayi saurin cire Hijab d’inta tana ya fa mata “ Mai nake gani haka mai ya same ki ?” Bata ‘karasa maganar da zatayi ba taga fitsari na bin jikin Nani ,a rud’e ta furta “ Mai nake gani Haka ?”, wani ihun Nani ta saka tana akira mata kowa da kowa , kamar wata mai aljanu sai faman zabura take ita kad’an , cikin Sauri Mamy ta kira Abbu ta sanar abunda yake faruwa , lokacin Sallah suka gama shiyasa gabaki d’aya mazan gidan suka shigo , harda Big Boss da ya shigo part d’in duk da bai sai meke faruwa ba danshi matar sa yazo d’auka , yadda suka gowa yayi turus cikin Tashin hankaline yasa suma suka tsaya , Hajiyar America Sabida tashin hankali kasa tsayawa tayi sai zaunar da ita akai , har ta soma hawaye Sabida condition din da suka ga Nani , Nani na ganin su ta kyalkyale da dariya tana binsu da kallo, a daburce kamar wacce ake sawa magana abaki ta kalli Abbu “ kun tarwatsa mun farin cikina , duk buri kana da nayi ‘ko’karin cikawa kun tar watsa cikin ‘kan’kanin lokaci , tun lokacin sa shegiyar yarinyar nan ta shigo cikin gidan nan ta fad’a tana nuna Abla  sai kuma ta kyalkyale da dariya , mai yasa bazaku bar mu mu çıka bürin mu ba ? Ta kalli Momy Baby da ta soma zare ido “ Kinga sun lallata mana gabaki d’aya shirin mu , kamar yadda na dad’e Ina san cika buri ne komai ya lalace , kema toh dole burin ki zai lallace kamar yadda nawa ya lalace , cike da mamaki Dadyn su Baby ya kalli Momy sannan ya kalli Nani “ mai kike san cewa Aina’u?” Dariya Nani ta kyalkyale dashi ta furta “ kamar yadda kaji na fad’a maka , Itace ta kashe maka matar yar ka , sannan yar da kake d’auka a matsayin taka ba yar ka bace , ta maka asirine dan ta mallake ka “, idanuwan su Baby ne ya zazzaro kamar zasu fito waje , cikin Tashin hankali Ya ‘kara furta “ ban fahimci me kike cewa ba “, Momy Kuwa tunda Nani ta soma tona mata asiiri ta soma suka kanta kadan kadan , ga zufa da take mugun fito mata ganin lokaci d’aya , lokacin da bata taba kawowa ba , shirin ya lalace gabaki d’aya , a guje ta karaso ta shake Nani “ mai yasa ? Mai yasa ? Mai yasa zaki lallatamun shirina na shekaru ?” Babu Wanda hankalinsa bai Tashi ba? Jikin Little har ya soma ‘bari shiyasa Bobo da Sauban suka ri’ke sa , Big Boss kuwa ta ‘kasan ido yake bin Abla da kallo , da alama Momy ta zare Sabida yadda take wani shegen dariya , cikin d’aga murya ta ke furta “ Eh ni na kashe momyn Eshaal sabida ta gano ni sannan Baby ba nice na haife taba , gabaki d’aya shekarun nan ina anfani da itane dan cinma manufa ta amma cikin ‘kan’kanin lokaci kun ruguza mata Tuna’nı akan tunanin shed’an”, tsugunnawa Dady yayi cikin Tashin hankali yana Kallan Momy, Eshaal kuwa zubewa tayi a ‘kasa tayi suman zaune sabida tsananin Tashin hankali , dady ne ya kalli Momy “ idan bake ce Mahaifiyar Baby ba wacece mahaifiyar ta ?“ cikin karaji Momy ta Furta “ Amma ce mahaifiyarta , Amma Itace ta haifeta kuma na saka mata tsanar uwarta a cikin zuciyar ta , Amma Itace mahaifiyar Baby nikam nasan burina ya lalacewa, jikin Baby ne ya soma rawa jin abinda Momy tace , Momy da ta keso sama da kowa Aushe ba mahaifiyarta bace ? Matar da ta fi tsana a da take hantara da cin mutumcinta Itace mahaifiyar ta ? Menene anfanin rayuwar ta ? Mainene an fanin tata rayuwar, Dady da su Abbu kuwa babu abunda suke nanatawa şai Innalillahi wa inna ilaihi raji’un , Nani da tayi shirune ta kalli Big Bosss “ Mahaifiyar ku bazaku taba sakata a cikin idanuwan Küba , tana cikin wajan da saidai gawarta ta fito , yanzu kuwa Abbu ne ya sha’keta “ Ina matata ? Nace miki Ina matata ?” Da’kyar aka samu ya saki Nani , hannu ta d’aga kamar tsuntsuwa ta furta “ ta tashi Şama, ta tashi, “, Bata karasawa Big Boss ya wanke face d’inta da Mari , Abla Side din da Baby take ta kalla amma Wayam bata ganta ba , a rud’e ta bi hanyar kitchen ko zata sameta , tana shiga taga bakin Baby na kunfa ga haifo da ya zube a kusa da ita , a gigice Abla ta saki ‘kara da yasa cikin saurin Big Boss da su Mamy suka nufo kitchen din, cikin azama Big Boss ya ri’ke Abla , itama ri’ke sa tayi wani irin kuka na zuwar mata , lokaci d’aya jini ya tsunke mata . Tashin hankali , Baby tana kungar poison , ga Abla da jini ya kwace mata , a waje kuwa Eshaal tana wajan Bobo da take kuka ya’ki sakin hannun ta ,uncle  kuwa hannun Little da prince ya kama suka bar wajan , gabaki d’aya komai yana neman lalacewa cikin ‘kan’kanin lokaci, Jinin da yake zuba a jikin Abla ne yayi matu’kar tayar wa Big Boss hankali , gabaki d’ayanta ya d’auketa zai fito da ita , itama Baby Sauban ne ya d’auketa Sabida kunfar baki da take Fito mata . TASHIN HANKALI IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                                TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA PAID BOOK 2 PAGES NA HA’DE KAMAR YADDA NAYI AL’KAWARI , PAGE ‘DIN JIYA DA NA YAU . BOOK 2           S_____ 29 Ran Big Boss ba ‘karamun ‘baci yayi ba , kallo d’aya ya jefawa su Nani da yasa hantar cikin su tsinkewa , bai kuma bi ta kansu ba , cikin Sauri ya bar part d’in tare da Abla da ta gama jigata , tun kafin ya ‘karaso saitin jerarrun motocinsa Victor ya bud’e masa ‘kofa , yana shiga kuma basu tsaya ‘bata lokaci ba suka ja motar a guje , sabida  yadda suka ja motar a aguje yasa su Sauban basu ga gilmawar suba sai ‘kurar hanyar da suka bi Kawai , cikin ‘kan’kanin lokaci gabaki d’aya su His Excellency suka bi bayansu, yadda motocin su suke a jere sai ya girgiza zukatan mutum musamman da ya kasan ce iyalan His Excellency da shi kansa, ga wani irin jiniya da motocin suke hakan yasa gabaki d’aya hanyar da zasu wuce babu motoci a wajan, cikin ‘kan’kanin lokaci gabaki d’aya suka isa Babban Asibitin family d’in mai suna MAI DALA HOSPITAL, a lokacin ko Big Boss basu samu ba sai motar sa , hankalin kowa gabaki d’aya a tashe yake , hatta likitocin hospital din suma kansu a rud’e suke sabida ganin His Excellency da familyn shi, private side d’in Hospital d’in Suka nufa inda ba a duba ko wana mahalu’ki sai d’an a halin familyn d’in , cikin gaggawa aka amshi Baby da har yanzu da ragowar kunfar a bakinta . Suna isa part d’in suka tarar da Big Boss a tsaye a wajan , fuskarsa a mugun had’e kamar bai ta’ba sanin wani abu mai kama da dariya ba , gajijiyoyin kansa da suka soma tashi rud’u rud’u akansa , shi kansa Sauban ya girgiza da yadda Big Boss ya dawo , gashi Bobo bai biyo suba balantana suyi maganin abun, babu Wanda ya kalla balanta ya ce uffan , suma duk jikinsu yayi sanyi ganin halın da ahlinsu suke ciki, tunda ya sunkuyar da kansa ‘kasa bai d’ago dashi ba , kamar daga sama ya ji kukan ta , cikin Sauri ya d’ago da fuskarsa tare da nufar ‘kofar da aka shigar da Abla , sai saka hannu Kenan aka turo ‘kofar dakatawa yayi tare da zubawa Doctor rinannin idanuwansa da yasan ya lokaci d’aya jikinta ya soma rawa , cikin Sauri ta furta “ Ta zubar da Jini sosai ne har cikin dake jikinta ta yana ‘ko’karin  ‘barewa , cikin shock da mamaki ya ‘Kara kallan Doctor din duk da ko kusa babu Wanda zai iya fuskartar halin da yake ciki, cikin d’an zafi zafi ya furta “ More Explanation “ Ba’kin Doctor din har rawa yake lokacin da ta soma magana “ Ta firgita sosai shiyasa cikinta ya murd’a har ta fara ‘bari tun kafin ku kawo…” bata Kai ga ‘karasa maganar taba ya shige d’akin da take , babu Wanda zuciyarsa bata bugawa , kowa adduar da yake Allah yasa cikin jikinta bai zube ba , dan abunda zai faru sai yafi Wanda yake faruwa yanxu , lokaci d’aya farin ciki da akasin hakan ya kama ko wannan su , musamman His Excellency da gabaki d’aya shima ya kasa zama sabida zullumin abunda result din jikanshi ta gefe guda ga halin da su Baby suke ciki gabaki d’aya ya hanashi sakat, Allah sarki Dadyn su Baby shine yake lallashan su akan su kwantar da hankalin su musamman Hajiyar America da hawan jininta yake san tashi.       Big Boss na shiga handgloves  kawai ya saka da surgical gown kamar yadda sauran Doctors d’in suke sanye da kalar nasu, yana ‘ko’karin saka facemask d’insa kawai ya sake jin kukan ta , cikin zafin nama ya nufi inda take , a lokaci Abla gabaki d’aya ta gama ficewa daga hayyacinta, babu abunda bakinta yake kira sai sunan Allah , sai kuma Sunshine da take ambata lokaci zuwa lokaci, hannunta d’aya Big Boss ya ri’ke cikin nasa , d’ayan hannun sa kuma yana shafa lallausan gashin kanta da wani irin zufa da take had’awa Ita kad’ai , itama Abla tana jin ‘kamshin turaransa ta ‘kara ‘karfin kukanta, iska ya fara hura mata akan face d’inta da ya sanya ta soma ajiyar zuciya , a hankali ta soma rage ‘karfin kukanta , “ Am with you Love , calm down Dear”, ya fad’a Daidai saitin kunnanta yadda babu Wanda zai yi tunanin yayi magana ,  Daidai lokacin da Doctor d’in ta dawo ita da wata , itama matar ajiyar zuciya ta d’auke sauke ganin yadda Abla ta kwantar da hankalinta , ga Big Boss da ya d’auke mata hankali da daddad’an kalamansa da gabaki d’aya ta manta inta take , cikin ‘kan’kanin lokaci suka gama abunda zasuyi mata , har lokacin bai dena hüra mata iskar bakin saba , sai da yaga ta fara lumshe idanuwanta tana sakin ajiyar zuciya , kusan tsawan mintuna 5 yana hakan har saida ya tabbatar baccin nata yayi nauyi kad’an , wani d’aki daban aka sanyata a ciki daga inda suke ba tare da sun Fito ta hanyar dasu His Excellency suke wajan ba .             Ita kad’ai ce a cikin kantamemen d’akin asibitin , d’an kallan face d’inta yayi ta ‘kasan idanuwansa , sosai fuskarta tayi fiyau kamar wacce ta kwana biyu tana rashin lapiya , “ what’s the result ?” Husky voice d’insa ya dira cikin kunnanta Doctor d’in da ta rakosu, gabaki d’ay şai tayi ‘ko’karin diriricewa sabida muryar sa taji , wani file ta mi’ka masa kafin ta soma yi masa bayani “ An d’aure mahaifanta ne sabida ‘barin da ta fara tun a gida sabida Tashin hankalin da tashiga, thank God anyi saurin kawota asibiti, Now the Mom and the pregnant are safe, saidai cikin yayi rauni da yawa, at her stage now ba’aso ta d’auki abu ko tayi aiki kwata kwata har sai cikin yayi ‘kwari and ba’asan ranta ya ‘baci sabida zai iya shafar cikinta.”              Shiru ne ya biyo baya kamar bazaiyi magana ba sai kuma ya furta “ You mean, she’s pregnant now?” Cikin Sauri Doctor ta amsa masa “ yes sir “,  wallet d’in aljihunsa Big Boss ya cira tare da fito da wasu dollars da shi kansa baisan amount d’insu ba ya mi’ka mata, Dr kamar zata tsugunna masa a ‘kasa tsabar farin ciki, da hannu yayi mata alamar zata iya tafiya, cikin Sauri kuwa ta bar d’akin jikinta na karkarwa.                 A hankali Big Boss ya zuba mata narkakkun idanuwansa da suka soma wa shewa, sosai a wannan gabar yanayinsa ya canza, shi kad’ai yasan abun da yake ji a cikin ransa, daga inda yake ya kalli gabas tare da yin sujjada, ya dad’e a hakan kafin ya juyo saitin inda take a kwance har lokacin baccinta take hankali kwance, hannunta d’aya ya kama tare da sumbata, daga hannunta kuma face d’inta ya koma ta ko ina kiss yake kai mata, d’ayan hannun sa ya d’auka tare da d’orawa kan mararta , lokaci d’aya idanuwansa sukai kyalli kamar me shirin tara kwalla a cikin su, a hankali yake shafa marar nata “ I will be a father ? Sunshine is taking my Baby in her womb?”ya fad’a cikin ‘kasan zuciyar sa , jingina kansa yayi daga jikin bed d’inta , Wani irin abu yaji mai nauyi dake ‘kasan zuciyar sa ne ya fara fita , lokaci d’aya yaji wani irin sanyi na shigarsa ta ko ina gabaki d’aya abubuwan da Suka tokare masa zuciya tsawan shekaru 22 yanzu yaji kamar babu su,daga bayansa yaji an furta “ Son?” ‘Dan d’ago da rinannun idanuwansa Big Boss yayi yana kallan Abbu da yake shigowa ciki, fuskar Abbu cike da murmushi ya ‘karaso Inda yake, Big Boss zai kawar da kansa Abbu ya hanasa hakan dalilin d’an d’ago da ha’bar sa da yayi “ Congratulations my Son will be a father now…”, hannun Abbu ya kama sabida wani irin rauni da yake ji cikin zuciyar sa , a hankali ya furta “ Abbu Na”, cike da mamaki da tsananin farin ciki Abbu ya kallesa , abun da take san ji tsawan dogon lokaci Kenan, hannu Abbu har rawa yake yana sanyin magana amma ya kasa , mi’kewa tsaye Big Boss yayi tare da Hugging Abbu , irin rungumar da ko wana d’a da uba yake bu’kata a lokacin da suka nisanta da juna , cikin karyewar murya Big Boss ya furta “ Abbu why? We suffer a lot without you, me yasa ka za’bi ka nisanta da mu?anytime you’re on my side Abbu amma why ka zabi ka rabu damu kamar yadda Amm…” sai kuma yayi shiru ya’ki ‘karasa abunda yakesan cewa , a sanyaye Abbu ya furta “ Am sorry , am so sorry , am really sorry Son, am so so sorry, I don’t meant to hurt you, shi kad’ai ne kawai abunda zanyi for you guys to be alive , you’re always on my heart, Am sorry please, try to forgive me ko kad’an ne amma please karka ‘kara nisantani da kai kaji?”, kansa Big Boss ya d’an jinjina masa cikin cool voice d’insa ya furta “ am sorry Abbu for hurting you but I can’t do what you want“, ya fad’a yana raba jikinsa da nasa , cikin Sauri His Excellency ya ri’ke hannunsa “ Why ? Why Son?”, shima hannun sa Big Boss ya kama “ I just can’t “, katse shi Abbu yayi yana sakin murmushi mai ciwo “ sabida bazaka iya yafemun bako? Your Abbu? It’s okay I won’t force y…”kasa ‘karasa maganar yayi yana ‘ko’karin juyawa Big Boss yayi saurin ri’ke hannunsa “ No Abbu please “ ya fad’a yana hugging Abbu “ I will always be your Little Lion “, murmushi His Excellency ya saki me sauti , ko ta yanayın muryarsa mutum zai fuskanci farin cikin da yake “ and I will always be your Big Lion , finally my son has grown up, you will now be a father, congratulations my Son”, kansa kawai Big Boss ya d’an jinjina , “ take care of your wife , I have to go now”, d’an lumshe masa ido Big Boss yayi , shima d same abunda His Excellencyn yayi masa kafun ya bar d’akin yana sakar masa murmushi , mai da kallansa kan Sunshine d’insa yayi hannunta ya kama guda d’aya tare da pecking “ Thank you so much wifey, thank you so very much , and also you”, ya fad’a yana ta’ba marar ta “ My Baby Angel”.        ************** FANAN Cikin gaggawa aka amsheta itama , abinciken farko aka gano hypo tasha, Allah ya taimaka bai gama baiyi affecting d’inta ba sosai , cikin ‘kwarewa da sanin aikinsu suka shawo kan matsalar , har Allah yasamu ta far fad’o .  Babu kowa a cikin d’akin sai Dady da Mamy sai kuma Sauban da har yanzu bai tafi ba .             Tana farfad’owa kuka ta saka mai ciwo tana fad’in mai yasa suka ceto ta , ita batasan ta rayu, ga baki d’aya sai ta tayar wa da kowa hankalin sa , Dady ma ‘karfin hali kawai yake sabida yadda lokaci d’aya komai ya ‘baci , ‘ya’yansa , matarsa mafisoyuwa da aka kashe ? Ko wacce tayi kisan , ya fasa da wanne zai ji yanzu , ‘karasowa Inda take Dady yayi tare da kama hannunta d’aya “ Baby na ? Aushe baki da tawakkali? Mai yasa zaki bari shed’an ya rud’eki? Kınsan hukuncin Wanda yayi kisa ? Kisan ma ya kashe kansa ? Yakike so nayi da tawa rayuwar? Duk Wanda ya kashe kansa wuta Allah zai saka sa , Wana irin amsa kike so na bawa ubangijina akan tarbiyyar yarana ? Ko kinaso Allah yayi fushi da Dadyn ki?” Cikin Sauri Baby ta girgixa masa kai hawaye na ‘bata mata fuska “ Tom ki share hawayenki , banaso naga Babyna tana kuka , kar kisaka komai a cikin ranki, you still have us, okay ?” Cikin Sauri Baby ta jinjina masa kai yanxu ma , da kansa ya göğe mata hawayenta, tare da tapping bayanta , har sai da ta soma a jiyar zuciya , cikin sanyin murya ta furta “ Dady ! Eshaal , Abla , Fanan duk suna iya bangansu ba “, Mamy ce ta furta “ Su kad’ai kike san gani banda mu ko ?” Da Sauri Baby ta girgixa mata kai “ah ah kuma ina san ganin ku, kawai inasan sanin halin da suke ciki “. Hannunta Mamy ta kama “ toh ki kwantar da hankalin ki, duk suna lapiya , kema yanzu jikin ki yana ‘kara ‘karfi zamu koma gida duk sai ki gansu , idan goyasu ma kike sanyi duk sai kiyi Babyn Dadynta “, daga bayansu Sauban ne da tun farfad’owar Baby yake bunta da kallo ganin yar ‘karama da ita sai shegen rigima , suna had’a ido ya Harare ta , ita ma Baby sai sa ta ga hankalin Mamy da Dady basa kanta ta rama hararar da yayi mata har da murgud’a masa baki , cike da mamaki ya kalleta , bai kuma cewa komai ba sai girgiza kansa salda yayi . “ Wallahi ko me kayi mun sai na rama ehe dan ma rabin zuciya ta bata da lapiya , rabice kawai lafiyarta kalau, ke kuma Momy wallahi kullum sai na yi miki addua Allah ya Mayar dake agwagwa , ko kıyashi, yadda zan tattakeki , ni sai yanzu na tuna kamar idanuwanta irin na jemage ne ", cewar Baby , gabaki d'aya wannan zantukan a 'kasan zuciyar take yinsa. ESHAAL    Tunda Bobo ya yayyafa mata ruwa take kuka, sosai take kukan kamar ranta zai fita, handkerchief d’insa ya mi’ka mata “ Share hawayenki let’s talk “, kar’ban handkerchief d’in tayi , data goge hawayen sai wasu su soma bin kuncinta, cikin shash she’ka take furta “ Umma”,  “ kinyi kewar ta ko ?” Cikin Sauri Eshaal ta jinjina kai wani hawayen na biyo mata kunci, d’an murmushi Bobo ya saki kad’an “ Nima muma bamu da Umma över 22 years tün kafin a haifeki”, tsayar da kukan da take Eshaal tayi a sanyaye ta furta “ Kuma baku da Ita ?” Kansa Bobo kawai ya jinjina bata tare da yace mata komai ba , ‘ko’karin mi’kewa tsaye tayi ya ri’ke hannunta “ Ina zaki?” Kai tsaye Eshaal ta basa Amsa “ Zanje Wajan Baby ne “, dawo da ita yayi ya zaunar “ Don’t mind , zasu dawo yanzu basa gıda “ yanzu ma kamar zatayi kuka ta furta “ wani abun ne ya same ta ko?” Hawaye har ya soma sakko mata a idanuwa , a maimakon ya amsa mata sai handkerchief d’in da ya saka ya goge mata idanuwan “ Banaso naga kina kukan nan, ko so kike Nima nayi?” Shiru Eshaal tayi masa tana sunkuyar da kanta ‘kasa , d’an kallanta Bobo yayi kafun ya furta “ So the Crying Angel tana jin kunya ?” Cikin Sauri Eshaal tayi ‘ko’karin mi’kewa Amma ya hanata hakan Sabida ri’ke hannunta da yayi a cikin nasa ,  wani ‘karamun zobe ya ciro cikin aljihunsa siriri me kyau yana kallan yadda ta sunkuyar da kanta ‘kasa “ Should I please ?”, waro idanuwanta Eshaal tayi tare da soma kif kif tasu a kansa , shima kallanta yayi ganin yadda ‘kif’kifta idanuwa, ganin yadda ta kasa cewa komai ne yasa ya zura mata ring din a hannunta , cikin d’an tsokana ya furta “ ajjiya na baki, anytime zan kar’bi zobe na kinji?” ‘Dan ajiyar zuciya Eshaal tayi tana jinjina masa kai , “ ki je ki kwanta ki huta kafin Sisters din naki su dawo okay ?” Kanta Eshaal ta jinjina masa , a sanyaye ta furta “ thank you “, tana nufar hanyar d’akin nasu , sai da ta ‘bace wa idanuwansa tukunna shima ya bar falourn.  ***********  ‘Karfe 3:30pm motocin su His Excellency ta shigo cikin gidan, a daidai part d’in su Diidii akai parking , Mamy ce ta soma fitowa hannunta ri’ke dana Baby , suna sauka kuma motocin suka nufi hanyar part d’in His Excellency.       Tunda su Baby suka shiga cikin palourn Suka tarar da bakowa a cikinsa , magungunan ta Mamy ta mi’ka mata “ ki fara yin wanka sai ki huta kinji? Amma karkisha maganin bari na fara sawa akawo muku abinci”  kanta Baby ta jinjina , duk a tunaninta zata tarar dasu Momy sai taga sa’banin hakan , gabaki d’aya wani irin d’aci da zafi take ji a cikin zuciyarta , duk da ta bawa Amma ha’kuri lokacin da suka dawo bata Tuna’nın zata iya yafewa kanta abunda tayi mata , bata bari Mamy taga hawayen taba tayi saurin nufar hanyar  d’akin, sai da taga wucewar Mamy tukunna ta tsaya tana kukanta , sosai tayi kuka , babu irin tsinewar da batayi wa momy ba , har adduar Allah ya mayar da ita talo talo ko jemage sai da tayi . Jin kamar motsin mutum tayi saurin share hawayenta tare da shiga cikin d’akın nasu. Eshaal ta gani sai Fanan da alama basu gasu dad’e da yin wanka ba gabaki d’ayansu , shigowar Baby ne suka soma binta da kallo, maganinta ta ajje tare da zama akan gadon, babu Wanda ta kula a cikin su ta kwanta rufda ciki tana ‘ko’karin yin kuka , dafatan da Eshaal tayi ne ta d’an d’ago da fuskarta “ Kukan me zakiyi kuma ? Kin manta Ammi akace mahaifiyar ki wannan ba abun farin ciki bane ? Ki godewa Allah tunda kina da Amma, Allah ya fimu sanin komai daidai da akasin hakan , ki dena saka damuwa aranki, ki barwa Allah komai zai saka mana kinji?” Hawayen idanuwanta Baby ta share tana kallan Eshaal da itama take san yin kukan “ Amma Eshaal kin manta irin abunda nayi wa Amma tun ina yar ‘karama ? Taya zata yadda ta kalleni a matsayin ‘ya? Bayan irin abubuwan da na dunga yi mata ? “Murmushi Eshaal tayi mata tana ri’ke hannunta “ Amma bata ta’ba ‘kullatarki ba ko da sau d’aya ne , tana sanki har cikin zuciyarta, shiyasa take san zuwa gyara miki d’aki, nasan idan itama tasan ke yar tace zatayi farin ciki sosai “, zama Fanan tayi a d’ayan side d’in tare da dafa Baby “ duk da bansan yadda kukai rayuwa da ita ba , nasan zata soki sosai , amma tanbayar anan me yasa bata gane ki ba ? Bata gane cewa ke yar tace ba ? Menene asalin farkon dalilin zuwanta gidan ku? Ni zuciya tana fad’amun bawai aiki tazo yi ba “, ajiyar zuciya Baby ta sauke “ Nima nayi wannan tunanin , akwai matsala ta wani ‘bangaran akwai abunda bamu sani ba , idan munasan sani kuma dole mu bincika da kanmu ba tare da sanin kowa na gidan ba “, cike da gamsuwa Eshaal ta furta “ Tabbas muna bu’katar bincike da kanmu, kuma da sannu duk wani mugu sai mun tona masa aşırı dan İnaji a jikina basu kad’ai bane , akwai wasu mutanan a ‘boye “, gabaki d’ayansu sun yadda da wannan shawaran, d’an juyawa baya Baby tayi kad’an cike da mamaki ta furta “ Ina Abla ?”, itama Eshaal , Fanan ta kalla , da hannu Fanan ta musu nuni alamar itama bata sani ba sai kuma ta furta “ Amma Yaya Little yace tana tare da Yaya Big Boss “, dan kallanta Baby tayi “ kaji munafuka kice Mijin ki shine zaki fake mana da wani Yaya Little , bari nayi wanka tukunna Nima , tun yanzu zamu soma had’a plan d’in kafun Isowar Abla “. Jakar maganin ta ajje kawai tare da nufar toilet.        ✨✨✨✨✨✨ ABLA ‘Karfe 5:17pm Abla ta soma motsa idanuwanta , Big Boss na Side d’inta sa’banin d’azu yanxu wasu kayan ne a jikinsa and daban , musamman blue top d’in rigarsa da ta fito da damtsen hannunsa sosai , yau ko tuffe gashin baiyi ba sai sakinsu da yayi abayansa ba’ki wuluk dasu a mummurd’e , fuskarsa gabaki d’aya babu Wanda had’e ran kamar wani ne ba Big Boss ba , hankalinsa gabaki d’aya yana kanta shiyasa da ta soma motsa idanuwanta ya matso kusa da ita sosai tare da ri’ke hannunta , a hankali Abla ta cigaba da motsa su har ta bud’e su gabaki d’ayansu a kansa, idanuwanta har sun d’an fad’a , yun’kurawa tayi zata tashi ya hanata hakan tare da mayar da ita ya kwanta yana girgiza mata kai “ No karki tashi kinga baki da lafiya “, idanuwanta ne suka soma ciwo da hawaye cikin Sauri ya girgiza mata kai “ No please Banda kuka, Okay Sunshine ?”yanayi yana d’an murza hannunta kad’an , bakinta tabud’e da ‘kyar ta iya ambatan Baby fa ?” Dukda baisan wacce bai ya fahimci Wanda ta fad’i a kitchen take magana , gefen fuskarta Big Boss ya shafa “ Calm down , she’s safe yanzu ma nasan sun tafi gida gabaki d’ayansu “, ajiyar zuciya Abla ta saki me’karfi da sai da yajita shima , cikin marairaice face ta furta “ Nima mu tafi gida banasan nan wajan , banasan warin asibitin kamar zanyi amai”, murmushi ya sakar mata kad’ai “ zamu tafi amma ki bari jikin ki yayi ‘kwari sai mu tafi ko?” Kafad’a Abla ta ma’kale sata saka kuka yayi saurin furta “ it’s Okay zamu tafi gida muma, bari na saka a fara kawo mana maganin mu sai mu tafi ko?” Kanta Kawai Abla ta jinjina masa tana d’an turo baki, kusan 2 minutes bai ce mata komai ba sai kallanta da yake yi irin kallan da sai da ya saka ta kallesa, cikin ‘bata fuska ta furta “ Ni ka dena kallo na”, gıra d’aya Big Boss ya d’aga mata “ Why Sunshine ? Bakyasan na kalleki ?” Fiki fiki tayi masa da ido kafun fa girgiza masa kai alamar ah ah , cikin kWa’be face ta furta “Ni yunwa nake ji”, eyes d’insa ya d’an waro kad’an gabaki d’aya ya manta , babbar white leather d’in da ya shigo da ita ya d’auka , Youghurt d’in da take yawan sha ya mi’ka mata , cikin sauri tun kafin ta tashi ta soma ‘ko’karin bud’ewa , kar’ba Big Boss yayi tare da yi sama da gadon kad’an yadda zata ji dadin sakewa “ ki bari ki fara brush sai kisha ko?” Cikin Sauri Abla ta furta “ Ni yunwa nake ji idan Naci abinci sai nayi,bai kuma ce mata komai ba ya  bud’e mata Youghurt din cikin sauri kamar wacce taci babu ta soma  sha ba ‘ka’k’kautawa, yadda yaga tana ‘ko’karin shanye Babban kwali yasa ya kar’be, ‘bata fuska Abla tayi “ Ni ka bani ban gama sha bafa “, kansa Big Boss ya girgiza mata alamar ah ah “ No ki ci abinci tukunna , Youghurt ba abinci bane ai , karya cika miki ciki, kinji?” Kanta Abla ta Jinjina masa , lafiyayyiyan gasashshiyar kaza da  taji kayan had’i Big Boss ya bud’e mata Sabida kwad’ayi Abla harda sid’an baki, d’an mitsitsi ya d’auka zai saka mata a baki ta ya mutsa fuska “ Ni wannan ya mun kad’an “, da mamaki ya kalli naman hannunsa kafun ya kalleta , cikin lallashi ya furta “ wanne kikeso so a ciki?” Abla har da murmushin Jin dad’i wani babban cinyar kaza ta d’auka ta soma ci , binta da kallo kawai Big Boss yayi , bai ta’ba ganin tana cin abinci sosai ba sai yau , kamar ba’a cikinta take zubawa ba , bai hanata ba sai idanuwa da ya zuba mata , sai da taji tabin kazar har da ‘kari tukunna ta cire hannunta , “ Sunshine Yourghut d’ina “. Kansa Big Boss ya girgiza mata “ No babu abunda zaki kuma ci ki bari idan muka koma gida sai kisha kinji”, shiru Abla tayi masa tare da d’auke kanta , tana ‘ko’karin tashi yayi saurin ri’ke mata hannu “ let’s me help you “ hannunta Abla ta zame cikin nasa , kamar me shirin yin kuka ta furta “ Ni banaso zanyi da kai na “ gashin kansa Big Boss ya ta’ba kad’an kafun ya furta “ it’s okay zan baki , bari kiyi brush , zaki iya takawa ?” Kanta Abla ta jinjina zata saka ‘kafar ta ya furta “ Slowly”, gabaki d’aya mamakine ya kamata ganin tafiyar ma kamar shirin koya mata zaiyi, kamar Baby ya d’au ri’ke har toilet din, basu d’auki dogon minutes ba suka fito wannan lokacin shi ya d’auko tama “ please Sunshine mu tafi gida kaji ? Please “ wayar sa Big Boss ya d’auka, d’an short message ya tura kad’an kafun ya furta “ Right away , but karkiji sanyi bari na fara saka miki coat d’ina “, cike da mamaki Abla ta furta “Ni bana jin sanyi”, shima Big Boss har ya bud’e baki sai furta “ Babyn su “ şai kuma yayi shiru sabida har lokacin batasan da wani ciki a jikinta ba . Bata kuma musu ba ya temaka mata tasaka d’in ko ledar da suka shigo da ita bai d’auka ba ya ri’ke mata hannunta guda d’aya , yadda suke tafiya kamar wasu sarakai dan ko ‘kasa kamar basa san takawa , har cikin mota ya shigar da ita , zai shiga cikin Sauri wani babban Doctor ya ‘karaso Inda yake , cike da girmamawa ya mi’ka masa wani Bag , Big Boss bai ce masa komai ba ya karbi bag d’in, har acikin motar Abla na kwance a jikinsa , ba a d’au lokaci ba motocinsu Suka hau babban titin da zai kaisu Banana island .       Tun suna mota Abla take masa shagwa’bar ta da ta saba , shima bai hanatan ba ya cigaba da binta a haka, sun d’au dogon time suna tafiya kafun su ‘karasa babban gidan sa da yake Banana island , a Tuna’nın Abla gida suka nufa shiyasa ta saki jikinta sosai, tun kafun a shiga cikin bacci ya d’auketa, girgiza kansa Big Boss yayi kad’an “ My Baby yana so ya mayar mun da Baby mai bacci” ya fad’a fuskarsa da d’an murmushi kad’an , hannunsa kuma yana kan cikinta da ya d’ora , ana packing gabaki  d’ayanta ya d’auketa kamar Baby ya nufi part d’insa da ita ta cikin elevator . ‘Kasaitaccen waje ne da kud’i sukai kuka sosai awajan, ba sai na tsaya ‘kiyasta muku ‘kawatuwar kansa ba , dan baki bazai iya fusalta kyawun wajan ba, dan sosai ya fita daban a cikin saurin tsarin. A wani lallausan Bed mai fad’in gaske ya kwantar da ita tare da lullu’beta cikin duvet , fuskarta kamar mai murmushi haka take baccinta, forehead d’inta Big Boss yayi pecking , kafun yayi pecking cikinta shima. Hatta Acn d’akin sai da ya rage sosai bayan ya rarrage mata kayan jikin kanta. Wayar hannunsa da take haske tun d’azu ya d’auka , kamar wanda aka saka dole , yana d’aga wa bai ce komai ba sai karawa da yayi a cikin kunnansa , banji me akace masa ba , sai wani shegen murmushin gefen baki da ya sani, cikin muryar sa ta asalin Big Boss ya furta “ weldone” tare da kashe wayar.        ************ BLACK SPIDER  A zafafe aka shiga d’akin da Ammin su Big Boss take , wani irin abu mutuminnan ya jefar a ‘kasa da yasa Ammi motsawa tare da bud’e idanuwanta tana bun mutumin da kallo, yadda taga tsantsan tashin hankali akan fuskarsa yasa ta d’an saki murmushin jin dad’i, cikin dusashewar murya da wahalar da take ciki ta furta “ Baku soma ganin komai ba , dan tunda kukayi kuskuren da har asirin ku ya fara bud’uwa , to babu abunda zai sake rufesa, ku sakawa zuciyoyin ku tsoro da furgicin abunda zai biyo baya, dan daga rana irin ta yau na tabbata bazaku sake baccin jin dad’i ba sai na wahala,”wani irin kururuwa mutumin yayi tare da matsowa kusa da ita , ankwan da aka külle ta ya samu ya sha’ke mata yuwanta , shure shure ta somayi sabida yadda taji nunfashinta na ‘ko’karin d’aukewa , wani irin abu ta soma kamar wacce ake ‘ko’karin cirewa rai , saida yağa tana daff da mutuwa tukunna ya zare angwan ita kuma Ammi ta soma jan nunfashinta da ‘karfi sabida yadda yake mata barazanar d’aukewa gabaki d’aya , cikin dusashewar murya ta soma ambatan “ Ruwa! Ruwa! Ruwa !” Amma mutumin nan ba imani a tattare dashi ya juya tare da barin d’akın ko takan Ammi da take kiran ruwa bai yi ba .         ******** ‘Karfe 8:10pm kamar yadda Abbu ya bu’kaci ganin kowa da kowa , ko abincin kirki babu wanda ya iya ci a cikinsu shiyasa gabaki d’aya suka taru a cikin babban falournsa . Sosai Dady yayi nasiha mai ratsa jikin duk wanda yake wajan kafun ya bud’e taro da addua, kafun ya ‘kara kan hankali game da abunda ya faru d’azu , yana gamawa His Excellency ya kalli Mamy “ Ina su Aina’u?” Shiru Mamy tayi kamar me Tuna’nı kafin ta furta “ Yaya tunda muka dawo daga asibiti babu wanda na saka a cikin idanuna , da mamaki His Excellency ya kalleta kafun ya furta “ je ki kira munsu “, haka Mamy ta fita , tunda ta fitan kuma babu wanda ya kuma cewa komai , bata d’auki dogon lokaci ba ta dawo “ Yaya basa nan ba , gabaki d’aya su biyun basa nan “. Yanxu kam ran Hajiyar America ya gama ‘baci cikin tsananin bacın rai ta kalli su Sauban “ Duk inda take a cikin gidan nan kuje ku kawo su , idan suka ki zuwa kuma ku d’aure su kukawo su yanzun nan “, murmushin Manya Didi tayi “ ba’ayi haka ba , zasu zo da kansu ,ko ba komai ai sun girmesu, batare da rashin kunya ba , kuje ku kira su, mi’kewa Bobo da Sauban sukai sai kuma Abdul Şamad da ya bi bayansu , babu irin dubawar da basuyi ba amma babu su Nani babu alamarsu, cikin tsananin tashin hankali Dady ya kalli Baby “ jeki kira mana Amma yanxu “, kanta Baby ta jinjina a sanyaye tana da nufar inda Amma ta zauka , a cikin tsananin Tashin hankali ta dawo itama tana furta “ Dady banganta ba “, cike da mamaki har suna had’a baki suka furta “ Baki ganta ba ?”, kanta Baby ta jinjina musu kamar zatayi hawaye , wayarsa His Excellency yayi dialing , bugu biyu aka d’aga “ ka shigo inasan ganin ka “, daga haka bai kuma cewa komai ba ya kashe wayar , cikin mintuna da basu kai biyar ba wani mutumi ya shigo kana ganinsa bazai wuce shekara 33 ba cikin ba’ka’ken Kaya fuskarsa gabaki d’aya babu annuri a tattare da shi, yana ganin su His Excellency ya russuna musu “ Ina ragowar mutanan gidan nan ?” Cewar His Excellency, yanxu ma cike da girgiza mutum da ya kasance shugaban masu tsaro na His Excellency ya furta “ Your Highness bayan fitar motocin ku wasu Sojoji Suka shigo cikin gidan nan , da alama kuma ba sojojin ‘katsar nan bane Sabida uniform d’insu kusan kalar sojojin da suke harabar gidan nan ne , munyi ‘ko’karin tsayar dasu amma gabaki d’ayansu a fusace suke kuma shugaban cikinsu yana da wani symbol na cikin gidan nan da zai iya fitar da duk wanda yake san fitar wa and…. “ yayi shiru kamar yana tsoran yin magana , gabaki d’aya Mutanan gidan nan ido suka zuba masa banda Bobo da gabaki d’aya yayi kamar baisan dashi ba , saitin inda Bobo yake ya kalla hakan ya bawa sauran damar kallan Bobon suma “, shi suka fara sarawa lokacin da suka shigo , duk da Baice musu komai ba ya bar wajan.” Da mamaki His Excellency ya furta “ Abdul?” Bayan ya bawa security d’in umarnin tafiya , su Little kam sai bin kowannansu suke da ido dan har cikin ransa shima bayaso ağa su Nani , ajiyar zuciya Bobo yayi yana d’ago da kansa “ Bani na turo suba , kuma ba umarni na suke biba, suna dutyn O11 “, babu wanda ya fahimci maganar sa shiyasa Bobo ya gyara zamansa , fusatattun sojojin America da suke aiki ‘kar’kashin shugaban Sojar ‘kasar , sojojin da zasu iya yin komai dan cika umarnin Ogansu ko da kuwa zasu rasa ransu?”, cikin sauri Mamy ta furta “ Wanene shugaban nasu sannan Menene had’in sa da nan gidan ? Shima Bobo d’an kallanta yayi kafun ya furta “ Abu d’aya na sani , shugaban wannan rukunin bakowa bane face OUMAR FAROOQ MUHAMMED AL-TAUFEEQ, sannan babu mai iya fitar da duk wanda ya bata umarnin aka ma masa har sai dashi kansa ya bada umarni koda kuwa Shugaban ‘kasar America baya hana duk hukuncin da ya yayenke”, gabaki d’aya sakin baki sukai suna bin Bobo da kallo , yanxu Diidi ce tayi magana “ kasan komai , nasan kasan inda suke duk bakin ku d’aya “ murmushi Bobo yayi mata , bazasu ta’ba fitowa ba Sabida inda suke babu mahalu’kin mutumin da zai iya ‘ko’karin guduwa . Amma is self , tana a killace inda babu wanda zai gano wajan . The more kuka ce zakuyi masa magana akansu, the more zai ‘kara fushin sa , ku barsa ya huce “ kusan gabaki d’aya jikin su yayi sanyi Banda Baby da taji dad’in abunda yayi , har cikin zuciyarta addua take Allah yasa kafun su dawo yasa a mayar da ita agwagwa. Mi’kewa tsaye Hajiyar America tayi kafun ta kalli Bobo “ kace masa Allah yayi masa albarka , duk yadda yaga dama yayi dasu , bana bu’katar ganin su anan , sannan ita waccen mara İmanın kace ban yafe mata ba kuma Allah ya tsi…. “ tun kafun ta ‘kasa su His Excellency suka soma bata ha’kuri ganin yadda ta d’auki zafi sosai gashi tana ‘ko’karin tsinewa Nani . ✨✨✨✨✨ *********** BANANA ISLAND  Da’kyar Big Boss ya shawo kan Abla ta zauna a nan for few days kafin ya mayar da ita gida , sosai tayi rigimar saida ya lallasheta tukunna ta yadda zata zauna anan shima a dole kwana biyu kawai zatayi ya mayar da ita , bai mata musu ba ya amince matan duk da cikin zuciyar sa ba hakan bane. Hannunta Big Boss ya kamata “ Let’s me show you something “, ya fad’a yana kama hannunta, wani Side Big Boss ya nufa da ita da yake cike da Roses da wani decoration na ban sha’awa , yana bud’e mata ido Abla ta zaro idanuwan ta cike da tsananin mamaki, zata yi tsalle yayi saurin dakatar da ita “ No please, banaso”, turo baki Abla tayi baice mata komai ba ya zaunar da ita kan kujera tare da tsugunnawa a gabanta , hannunsa d’aya ya d’ora asaman cikin ta “ Congratulations Sunshine , you will soon be a mother “, cike da mamaki Abla ta kallesa jin abin da yace kafin ta kalli hannun sa da ya d’ora akan cikin nata , cikin rawar muryar Abla ta furta “ ka… ce .. kace…. “ sai kuma tayi shiru tana kallansa , murmushi ya sakar mata sosai tare da d’ora kansa akan Laps d’inta “ Yes mun kusa zama parent , you’re pregnant, you’re pregnant with my Baby, will you accept my Baby ?” Ya fad’a yana kallanta , hannu Abla ta saka zata rufe fuskarta ya hanata hakan , cikin Sauri Abla tayi hugging d’insa ba tare da ta iya furta komai ba , murmushi Big Boss ya saki me sauti shima yana ‘kara hugging d’inta . ********** *************** The Metro State Prison USA babban prison ne da ya kasance top 1 mai ban tsoro cikin prison din mata,  kuma shine prison din da Big Boss ya saka a saka su Nani duk da har lokacin bai bada umarni a ta’ba suba Amma hour d’aya da sukai a cikin ji sukai kamar suyi hauka musamman yadda suka ga prisoners din suna binsu da wani irin kallo, Nani sosai Tashin hankali ya kamata , har ta soma kuka da ro’kan su mayar da ita gıda zata shirun, Momy kuwa sai faman zazzare idanuwa take . Tun a lokacin da aka sasu a cikin wani d’aki shugabar d’akin ta sakasu tsallan kwad’o, Sabida firgita Nani har fıtsari tayi a wando ga ‘kafafuwanta kamar zasu cire sabida tsallan kwad’an sukai. ( ALLAH JA ZAMANIN BIG BOSS MASOYIN ABLA, MİJIN MSSLEE IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                                TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! Shin ko kunsan wacece Rukayya Mai kayan supplement? Taxo muku da ingantattun magungunan ta na herbal masu inganci. Abun alfaharin Kuma tana bada sari cikin sau’ki, sannan Kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar Nan. Duk wacce ta siya magungunan Rukayya Mai kayan supplement, taga be Yi Mata aiki ba tazo za’a dawo Miki da kudin ki. KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin masu jego 2️⃣ Hadin na Amare 3️⃣ Hadin na infection Koh wane iri ne, basir, ciwon sanyi, ciwon sugar,   asthma,rage kiba Koh tumbi harma da na Karin kiba 4️⃣ Hadin na Maza Wanda suke da kankantar azakari da rashin karfi sauri kawowa, lafiyar gamsarwa Jin xafi yayin fitsari Jin xafin maraina 5️⃣ Hadin na matsi(Tightening) na uwar gida har ma da Wanda suka rasa budurcinsu 6️⃣ Masu Karancin sha’awa Karin ni’ima  7️⃣ Da Wanda suke neman Haihuwa Allah Bai Basu ba  8️⃣ Akwae na Karin hips  9️⃣ Akwae na Karin boobs(nono) DON SAMUN KARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :       08082716854              KATSINA NIGERIA LOCATION: Kofar kaura layout wajen primary school layout.        SIYAN NAGARI MAIDA KUDI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____ 30           Da ‘kyar aka samu Hajiyar America ta janye ‘kudurinta na tsinewa Nani , shiyasa tana barin wajan Abbu ya sa a dakata da maganar zuwa wani lokaci na daban bayan komai ya d’an sassauta . Abbu da Dady ne suka soma barin part d’in , sai su Uncle Adam da Uncle da kowa ya nufi part d’insa tare da ahalin sa , Mamy ma mi’kewa tsaye tayi tare da kallan su Little “ Dare yayi karku dad’e kowa ya wuce part d’insa kunji “, da Toh little ya amsa mata shi da Prince , Arwa jiki a sanyaye ta wuce part d’insu Ita da Aunty Nusaiba, falourn yayi saura su Bobo, dan hatta su Little sun tafi soma , Eshaal ce ta soma mi’kema zata bar wajan , Bobo ya mi’ke tare da furta “ Ki sameni a wajan “, Baby najin haka tayiwa Fanan signal suka soma ‘lumshe dariyar su, Eshaal kamar zatayi kuka hakan tabi bayansa , Baby na ganin fitarta ta ‘kyal’kyale da dariya har saida Fanan ta d’aka mata duka, cikin dariya Baby ta furta “ Ni yanzu me nayi miki da zaki dokeni? Idan nace miki keda Allah kinsan sai ya kama ki tunda zalunta ta kikai ko kuma duk dukan da kikai mun zan fara cin Ya…”, bata ‘karasa Fanan tayi saurin kulle mata bakinta ganin kallan tuhumar da Sauban yake bunta dashi, cikin marairaice face ta furta “ Yaya Sauban wannan kallan tuhumar fa?” Harararta Sauban yayi ba tare da yace komai ba , Daidai lokacin da itama Baby ta kalli side d’insa , cikin rashin sa’a idanuwansu ya had’u waje d’aya da sauri Baby ta janye idanuwanta tana ta’be bakinta ‘kasa ‘kasa da murya Baby ta furta “ Mayan kallo, Mutum sai kace mai idan mujiya?” Hatta Fanan dake gefen ta bataji abunda tace ba , banda Sauban da sarai ya karanci la’b’banta , mi’kewa Fanan tayi tana kallan Baby “ Baby bari na d’auko wayana a d’aki am coming “, kanta Baby ta jinjina mata kafun ta furta “ Nima ki taho mun da nawa please dan sai naga abunda ya nad’ewa buzu nad’i “ ‘karamun dariya Fanan tayi dan sarai ta fahimci Baby, tana barin Wajan Sauban ya kalli Baby da tayi kamar batasan da zaman bil’adama a falourn ba “ idan wanene na mu jiya ?” ‘Dan zaro ido Baby tayi sai kuma ta waske kamar batasan mai yake nufi ba , cikin ‘bata fuska Baby ta furta “ Mene ne wannan kuma ?”, d’an girar sa Sauban ya d’aga kad’an kafun ya mi’ke tsaye “ I have to teach this girl a lesson “, ya fad’a ’kasan zuciyarsa tare da nufar inda take , kamar daga sama taji ya murd’e mata hannu har saida ta d’an saki ‘kara tana fad’in “ da zafi ka sakar mun hannu na “, kallan ta Sauban yayi fuskarsa a d’an had’e “ Baki da kunya ko ? Bakin ki baya mutuwa ?”, sharesa Baby tayi sabida zafin da taji hannunta nayi mata kamar zatayi kuka ta furta “ Ni ka sakar mun hannu na”, tana ‘kara fad’an hakan Sauban ya ‘kara murd’e mata hannun har saida taji kwalla na sakko mata a cikin idanuwa, a ‘kufule ta zuba masa idanuwanta da yasha kwalli, da ‘karfi ta samu ‘kafarta itama ta taka nasan , yana saki tun kafun ya kula Baby ta kama hannun sa ta gantsara masa cizo, kafun ya cafkota ta daka tsalle tare da arta a kuje, saida ta tabbatar tayi nesa dashi ta ‘kara tsuke fuskarta dan har lokacin hannunta bai dena mata zafi ba , idanuwanta cike da kwalla ta furta “ Allah sai ya saka mun, kuma sai na fad’awa Dady ka ‘ballamun hannu,” d’an motsi Sauban yayi kamar xai nufo ta , Baby tace mai ‘kafa mai Naci ban baki ba, kamar wata aljana haka ta arta a guje . Girgiza kansa Sauban yayi yana kallan hanyar da tabi “ Anya yarinyar nan ba aljana bace ?” A bayansa yaji muryar Fanan tana dariya ‘kasa ‘kasa “ Yaya wacece Aljana ? Ba dai Baby ba ?” Harararta Sauban yayi yana zama kan kujeran, cikin Sauri Fanan ta koma Side d’inta ta zauna , “ please Yaya Bibi na tell me kodai kodai?” Wani irin ran ‘kwashi ya kai mata akai da yasa ta dafe kan nata “ Yaya da zafi fa.”  “ Nima nayi miki dan kiji zafin ne ai , let’s me see your phone “. Ya fad’a yana amsar wayar hannunta. ****Eshaal tana fitowa ta tarar da Bobo ya soma tafiya , babu yadda ta iya bayan ta bi bayansa , hakan ne kuwa ya kasance , yana gama ita kuma tana binsa a baya ga zuciyarta da take d’an bugawa diff diff, ganin hanyar da yake bi tunda Suka zo gidan basu ta’ba zuwa wajan. Cikin sauri ta soma tafiya ganin ya shiga wani waje har bata iya hango sa , shiyasa ta ‘karawa saurin ta gudu sosai , tana shiga hasken wajan ya kama gabaki d’aya da har sai da Eshaal ta d’an ja baya , wani irin murmushi ne ya kamata sosai bata san lokacin da bakinta ya furta “ Woow ba , Sabida yadda taga roses din wajan kyau kala kala , gabaki d’aya sai ta manta da inda take , cikin Sauri ta soma bin flowers din da kallo tana shash shafa su, lokaci d’aya murmushi da dariya dariya ya kamata , sauran flowers din ta soma bi da kallo tana ‘kara shiga Wajan flowers din . “ Sun miki kyau ?” Taji Muryar Bobo a bayanta , cikin Sauri Eshaal ta shiga taitayinta tana sunkuyar da kanta ‘kasa , wasu flowers ne masu yawa a hannunsa ya mi’ka mata “ For you” ya fad’a yana saka mata a hannu ba tare da tace komai ba , zubawa flowers din ido Eshaal tayi a sanyaye ta furta “ Na gode” tana bin flowers din da kallan sha’awa dan sosai flowers d’in sukai mata kyau. “ kinyi kyau like a new bride” cikin sauri Eshaal ta kallesa jin abunda yace sai kuma ta sunkuyar da kanta ‘kasa , “ let’s me see your phone” ya fad’a yana nuna wayar hannunta , ba musu ta basa wayar , bata san mai yayi da ita ba Sabida kanta da yake a du’ke cikin mintina da basu wuce biyu ba ya bata wajan, “ Baki fad’amun ba ko sunyi miki kyau ?”, kanta Eshaal ta jinjina dan gabaki d’aya ‘ko’kari take ta diririce Sabida kallan da taga yana binta dashi. Har lokacin Bobo bai dena kallan nata ba , ganin ta kasa sake jikinta dashi ne yasa ya d’an kalli agogon hannunsa “ Dare yayi by now ya kamata ki kwanta ko?” Da sauri Eshaal ta jinjina kanta har saida Bobo ya murmusa “ Okay bari na Mayar dake Inda na d’auko ki let’s go “, ba yadda Eshaal ta iya dole ta jera tare dashi suka soma tafiyan , shima bai ce mata komai ba har suka ‘karasa part d’in, ba tare da ya shiga ba ya furta “ Take care of your self , Okay ? Good night “, a hankali Eshaal ta furta “ Goodnight too “, har zata juya Bobo ya furta “ wait “, hannun ya saka a cikin aljihun sa tare da fito da wani chocolate duk da ba kowa ne zai gane chocolate bane , ya d’ora mata akan hannunta “ I need the reply of this messeng by tomorrow morning, kije ki kwanta haka , Bye “, yana fad’an hakan ya juya , cikin Sauri Eshaal ta shiga falourn har tana sakin wani ‘karamin ajiyar zuciya sabida ganin babu kowa a falourn , d’an Kallan abunda ya bata tayi batayi Tuna’nın komai ba ta ri’ke abun sosai akan hannunta tare da nufar d’akin su. Suna shiga Baby ta daka tsalle tare da kallan Fanan “ Oya mu 5k , you see ba ? Kalli hannunta roses ne Wayyo Allah , soyayya dad’i” cewar Baby da ta ‘karaso wajan Eshaal kamar wata saurayinta ta kama hannunta tana juyi da ita , Babu abunda bakinta yake fad’a sai soyayya ruwan zumace “ cikin sauri Eshaal ta kwace hannunta , “ Babu wani soyayya , ba abunda kike tunani bane “, ta’be baki Baby tayi “ ke dai kika sani da ‘karamun gulmarki , ko ina so ko ba kyaso ai kin zama matar Yaya Bobo, Wayyo Allah zan aurar mu yara uku, Fanan matar yaro, ga ki kema , ita kuma Abla so take kawai naji Ance tana da ciki , Omo ranar zanyi hankali Sabida zan zama uwa “ harararta Eshaal tayi jin iskancin Baby,cikin wani flowers ta saka su mashegen kyau , sai da ta canza kayan ta zuwa na bacci tukunna ta hau kan gadon , yar hira kad’an suka ta’ba yau kowa ya kwanta . Saida Eshaal ta tabbata bacci ya d’auke su gabaki d’ayansu tukunna ta kunna light d’in d’akin , abunda ya bata ta d’auko tare da bud’e , wani irin chocolate ne me shegen kyau, har zata saka a bakinta , kamar wacce aka tsikara ta juya bayan chocolate  d’in “ I LOVE YOU”. Taga an saka , da Sauri ta kalli side d’in su Baby ganin har yanzu bacci suke , da Sauri zuciyarta ta dunga bugawa cikin Sauri Sauri, wani irin abu taji kamar yana mata yawo a jiki kamar Wanda aka ce ana ganinta tayi saurin kashe fitilar tare da kwanta wa ko bacci zai d’auke ta amma hakan ya Faskara , ita kad’ai sai faman juyi take akan bed d’in. Cikin Sauri ta d’auki wayarta ganin ta d’anyi haske kad’an , Number da ta gani ba suna ne ya ja hankalin ta , tana shiga taga message d’in good night mai tsawa arai. Eshaal ta karanta message d’in ya fi a ‘Kırga haka kawai zuciyarta take sheda mata shine , gabaki d’aya tsawan Daren nan da ‘kar bacci ya d’auki Eshaal dan gabaki d’aya neman sa tayi ta rasa.         ( Allah ya tashe mu lapiya! Amin          **************      BANANA ISLAND Wani irin soyayya ce ta ke guda na tsakanin Big Boss da Abla, ko kwakwkwaran motsi tayi sai ya tanbayeta ina ne yake mata ciwo , ko me take da bu’kata gabaki d’aya ya gama riritata da soyayyarsa, yanzu ma kwance take a jikinsa bayan wankan da sukayi, a jiyar zuciya Abla ta ‘kara saukewa karo na ba adadi , ita kad’ai sai juya zancan da take san yi masa cikin zuciya take ga hannunsa guda d’aya da take matsawa a hankali , gashin kanta ya shafa shima yana shinshinar ‘kamshin turaranta, kamar mai rad’a ya furta “ Tell me what do you want “, dogayen ‘yan yatsunsa ta zuba wa ido kamar me tsoran magana , “ tell me “ ya ‘kara fad’a a wannan karan yana kallanta gabaki d’aya , ajiyar zuciya Abla ta sauke a hankali “ Mai…. Yasa kuka bar gida ?” Be ce mata komai ba sai hannunta da shima yake matsawa , cikin muryarsa me dad’in sauraro ya furta “ it’s getting late , let’s sleep okay ?” Kanta Kawai Abla ta jinjina masa maganin mood d’insa kamar ya canza “ Am sorry I don’t…” shhhhhhh “ Big Boss ya katseta “ its okay , I will tell you later , kinga Babyn mu bacci yake ji kuma kin hana mu muyi “ ‘bata fuska Abla tayi kad’an tana turo d’an mitsitsin bakinta , da hannu yayi mata nuni ta matso ya fad’a mata wani abu , tana matsowa batai aune ya d’an ciji lips d’in, lokaci d’aya Abla ta saka masa kukan shagwa’ban shi kuma yana aikin lallashi , daga nan magana ta canza salo duk da babu wani abu da nayi mata. WASHE GARI Iskar da ta soma a fuskarta ne ya bata damar ya mutsa fuskarta da take , ahankali ta soma ware su , bata bud’esu akan kowa ba sai akan face d’insa , murmushi ta saki tana ‘ko’karin tashi zaune ya tai maka mata “ Sleeping Angel, lokacin Sallah yayi “ kanta Abla ta d’anyi knodding ganin alamun kamar yaje masallaci shima , “ Kiyi alwala kiyi sallah sai ki koma bacci ko ? Or should I help you ?” Cikin Sauri Abla tayi masa knodding kanta alamar “ ah’ah “ a hankali ta furta “ zanyi da kaina “ bai ce mata komai ba sai hannunsa da ya mi’ka mata ta kama , har zuwa toilet din ya rakata “ Do everything slowly karkiji wa kanki ciwo, okay ?” Yanxu ma a hankali Abla ta amsa masa dan har lokacin baccin da take ji bai ishe taba. **** Tana idar da sallah ko tashi daga kan daddumar batayi ba bacci ya d’auketa , yana shigowa d’akin ya hango ta a kwance , kansa kawai ya d’an girgiza tare da ‘karaso wa Inda take , gabaki d’ayanta ya d’auka ya kwantar akan gadon daidai lokacin da take bud’e idanuwanta , tana ganin sa ta jinjina da ‘kırjinsa tare da furta “ Good Morning Sunshine” bayanta Big Boss ya d’anyi tapping “ How’re you feeling now?” ‘Dan shiru Abla tayi Sabida baccin da yake fuskar ta , cikin muryar bacci ta furta “ We’re fine “, murmushi ya saki kad’an Jin abunda tace d’in “ You’re sleepy right ?” Kanta Abla tayi knodding ba tare da tace komai ba , a hankali ya kwantar da ita akan bed din tare da d’ora hannunsa akan cikin na kusan minti d’aya kafun ya d’an sumbaci cikin yana rufeta da duvet sosai “ sleep up” cewar Big Boss yana kallanta , ba musu Abla ta lumshe idanuwanta , cikin ‘kan’kanin lokaci bacci a d’auketa. Bai tashi a Wajan ba sai system d’insa da ya d’auka tare da soma operating d’inta cikin ‘kwarewa , yadda ya mayar da hankali sosai akan system din mutum zai tabbatar da abu mai muhimmanci yake yi .     Ya dad’e yana operating System d’in gabanta , time ya kalla yaga har past 9, kallan ‘bangaran da take bacci hankali kwance yayi kafin ya kashe system d’in gabaki d’aya yana barin d’akin. Fitar sa ba dad’ewa Abla ta farka daga baccin da ya d’auke wa , mi’ka tayi sosai dan ba’karamun Jin dad’in baccin tayi ba . Wanka ta somayi tare da shiryawa cikin wani material me shegen kyau riga da wando maroon colour sai mayafinsa da ta d’aura akanta , tana cikin fesa turare ya shigo d’akin shima cikin shigar fararan ‘kananan kaya da alama favorite colour d’insa ne sabida yadda komai nashi yake da white , ajje turaran tayi tana sakar masa murmushi “ Good Morning Sunshine “, har kin tashi daga baccin ? Ya katse ta lokacin da yake ‘karasowa inda take , kanta Abla ta jinjina masa tare da juyowa tana kallanta “ Sorry Sunshine bari ma fara kawo mata coffee kafun nayi mana breakfast”, hannunta ya kama “ You’re not allow to do anything , ko bana nan ban amince ki d’auko koda Youghurt bane a fridge sai dai a d’akko miki, understood ?” Cikin marairaice fuska Abla ta furta “ Sunshine” shima kallanta yayi in a serious turn ya furta “ And I mean it , okay ?” Ganin da gaske yake yasa Abla ta furta “ Okay” sakin face d’insa yayi tare da kama hannun ta , “ let’s go and eat, kafun mu tafi “, Abla har tana murna da yaji yace zasu tafi dan gabaki d’aya Tuna’nınta ta d’auka gida zasu tafi . Suna sakkowa ‘kasa basu tarar da kowa ba sai tashin ‘kamshi da ko ina yake , kai tsaye dinning suka nufa da kansa yayi serving d’inta , shi da kansa kuma ya soma bata a baki sai da ya tabbatar ta ‘koşhi tukunna ya ‘kyaleta. Itama spoon ta d’auka zatayi serving d’insa ya girgiza mata kai “ Am fasting “, Abla kamar zatayi kuka ta furta “ Shine nima baka fad’a mun nayi ba?” Shiru Big Boss yayi mata ba tare da ya amsa matan ba , yau ta fahimci da izzarshi ya tashi, bata kuma cewa komai ba ta mi’ke zata d’auki plate d’in yayi saurin dakatar da ita , sai hannunta da ya kama suka koma d’aki.          Sai da suka d’auki good 2 hours ya tabbatar abincin cikinta ya lafa tukunna ya d’auko wasu coat masu kyau black colour ya saka mata d’aya tare da saka d’aya shima , da mamaki Abla ta furta “ Bana jin sanyi fa “, shima Big Boss kai tsaye ya bata amsa “ zamuji sanyin ne , no more questions,just do everything I asked you to okay ?” Kamar wata Baby Abla tayi knodding kanta tana furta “ Okay” , bed side d’in gadon ya bud’e sai ga wayanta nan, Abla har da d’an sakin ajiyar zuciya Sabida kwana d’ayan nan da tayi bata ga su Eshaal ba har tayi kewar su , dad’inta d’aya da tasan yanzu zasu je gidan.          Suna fitowa gabaki d’aya sojojin sukai musu combo daidai motar tsaki Victor yazo zai bud’e Big Boss yayi masa signal ya barshi, hakan ne kuma ya faru dan dakanshi Big Boss ya bud’e Sunshine d’insa mota , suna shiga Victor ya shiga cikin motar shima , cikin ‘kan’kanin lokaci motocin suka tafiya cikin street din waje da yake sha’ke da sojojin kafin su hau kan babban titi. Allah sosai ta matsu su koma gida dan gani take kamar motocin basa Sauri , tsafff kuma Big Boss ya Lura da Ita amma bai ce mata ko uffan ba , tun tana Tuna’nın isowa gida har ta soma hamma , basu ‘kara tafiyar mintuna goma ba suka iso Murtala Muhammed international Airport, Abla bata ankara da inda suka zoba sai da suka fito daga cikin motocin , kamar zatayi kuka ta kallesa amma ganin yadda ya d’aure face d’insa sosai ne yasa tayi shiru sai fiki fiki da eyes da ta soma kamar zatayi kuka , kasancewar ta wani hanyar suka bi daban yasa suka wuce babu mutane, Daidai inda plane d’insa suke sojojine birjik a Wajan , hannunta ya kama suka shiga wani part a cikin jirgin daban yayinda , inda Suka shiga kamar falourn ne da d’aki a ciki, akan gadon ya kwantar da ita, har yanzu bai saki face d’insa ba gashi itama tayi masa fiki fiki da ido , a hankali Abla ta furta “ Sunshine” sai a lokacin ya kalleta , zatayi magana ya saka mata hannu akan lips d’insa “ Don’t say anything, am your husband, you know I won’t hurt you ko ?” Cikin Sauri Abla ta jinjina masa kai “ Fine bari na cire miki coat din ki sai ki kwanta kinji “, yanzu ma da kai ta amsa masa kafun ta furta “ Ina zamuje ?” Kai tsaye Big Boss ya bata amsa da “ America” ita kanta tayi mamakin American da yace , ji tayi kamar zatayi kuka gashi babu wanda ta gani a cikin yan gidan tun jiya , ya kula da sudden change d’inta amma bai kulata ba , ya cire mata coat d’in, kamar kuwa yasan baccin take ji, cikin ‘kan’kanin lokaci tayi baccin ta bayan ta gama kunbure kunburenta. Saida ya tabbatar tayi bacci tukunna ya saki face d’insa “ Stubborn kawai”, Big Boss bai bari jirgin ya tashi ba sai da ya tabbatar da baccinta yayi nisa sosai tukunna ya bada umarni , har jirginsu ya tashi zuwa America Abla bata sani ba Sabida yadda baccinta yayi nauyi. ******************     Tun safe su Baby suka kwada kiran Abla awaya amma basa samunta, tun sunayi har suka ha’kura , Fanan ce ta furta “ nasan duk lokacin da ta d’auki wayar zata kira mu , or may be ma muganta sun dawo” gabaki d’aya sun yadda sa magan ganunta shiyasa suka share zancan, Baby duvet ta ja tana ‘ko’karin komawa bacci , itama Fanan still abunda tayi kema , mi’kewa tsaye Eshaal tayi zata fita Baby ta furta “ Ina zakije ?” Kallanta Eshaal tayi kafun ta furta “ Yunwa nake ji, zan ci wani abun ne kafun na kwanta ,” kanta Baby ta jinjina mata tana shigewa duvet bayan sun ‘kore ‘karfin Acn, Eshaal tana fita kitchen ta wuce direct dan tun d’azu take jin yunwa yau , tea kawai ta had’a sai bread da d’auka shima slice biyu, akan dinning ta zauna tasha tea d’in ta sai da ta gama ta wanke cup din da ta ‘bata tukunna ta fito daga kitchen d’in, Eshaal ba ‘karamun tsorata tayi ba ganin Bobo a tsaye kamar daman jiran fitowar tata yake , cikin rawar murya ta furta “ Ina kwana ?” Bai amsa mata ba şai binnta da kallo da yayi “ Nazo kar’ban amsata “cewar Bobo yana tsare ta da idanuwa, da Sauri zuciyarta ta soma gudu, kanta ta sunkuyar ‘kasa tana wasa da fingers din hannunta , shima bai ce mata komai ba sai binta da kallo da yayi yana jiran amsar ta. “ Fine tunda bazakiyi magana ba let’s all sit here idan Uncle ya fito sai na tanbayi auranki gabaki d’aya “, cikin Sauri Eshaal ta d’ago ta kallesa , ganin yadda ta soma diriricewa ne ya furta “okay , bazan ba sai da amincewarki, kinsha mun sweet kin’ki bani amsa ko sai nq fad’a da baki na ?it’s okay, bari na sake , ganin kamar zaiyi kneeling Eshaal ta furta “ No please “,kallanta Bobo yayi kafin ya furta “ No me ? Ba kyaso na fita yau kenan ? And da alama kema bacci kike ji, duk da hakan babu Wanda zai tafi sai kin bani amsa , Eshaal “ ya kira sunanta , a hankali ta amsa da “Na’am”, shiru Bobo yayi sai kuma ya furta”Zaki iya soyayya da Abdul_Maleek? Zaki iya zama abokiyar yaruwata ? Zaki kasance tare da nayi as your life partner ?”, yanzu kam sosai jikin Eshaal ya soma rawa jin abunda maganganunsa “ karkiyi shiru please say something,  Will you ?” da ‘kar Eshaal ta iya furta “ Yes a hankali tana sunkuyar da kanta ‘kasa , sosai Bobo yayi murmushi kafun ya furta “ Please Mrs Abdul_Maleek Bobo d’ago da kyakkyawa face d’in ko saurayin ki zai kalla yaji dad’i , cikin Sauri Eshaal ta güdü zuwa d’aki tana rufe face d’inta , shima murmushin yake yi bai fita daga cikin falourn ba sai zama da yayi , Eshaal kuma tana shiga d’akin fad’awa kan gado tayi har Fanan tana farkawa daga barci kamar wata zautacciya ita kad’ai sai sakin murmushi take tana ‘boye face d’inta , wayarta ta kalla ganin message ya shigo “ You look so beautiful when you’re shy Mrs Bobo”. Aka ‘karasa message d’in tare da wasu red heart,kamar yana ganinta ta saka hannu ta kulle fuskarta , baccin da bata koma ba kenan, Bobo ma ya dad’e a falourn da ‘kyar ya iya ha’kura Sabida wajan da yake san zuwa mai muhimmanci.       *******Karfe 10:30 na safe yan matan suna zaune a falourn suna hira , Baby da Fanan sai gulmar Eshaal süke ta ido ganin yadda time to time take kallan wayar ta tana murmushi , Bread Baby ta d’auko guda d’aya tana nunawa Eshaal “ Eshaal kinsan Menene wannan kuma ?” Kallan bread d’in Eshaal tayi kafun ta harari Baby “ Bread d’in ne ban sani ba kome?” Wani irin gunna Baby taja har da ta’ba ha’barta kamar wani malami “ Ha’uzu billâh ya bint , kina nufin baki san Cake d’in soyayya ba ? Me Fanan zatayi Inbanda dariya har da fad’uwa ’kasa  “ kinga wannan cake din ba’a bawa mai ‘kiwa amma ana bawa Me soyayya , musamman idan yana da d’an gashi akansa , idan kuma san’Kole sai ki lailaya wajan ki furta , a’azuhillah, dan na tabbata da gashin san’konsa shed’an yake wanka , wa iyazubillah “, pillow Eshaal ta d’auko zata jefa mata tayi saurin kauce wa “ Baby dad’ina dake wani lokaci yar iskace wallahi “, dariya Baby ta ‘kyal’kyale dashi “ koma me zaki fad’a sai dai ki fad’a ehe. Shigowar su Little ne yasa Baby ta kallesu sai kuma ta saçı kallan Fanan da ta d’auke kanta “ Yauwa My in-law sannu da zuwa “, su Little suna zama itama Arwa ta shigo cikin falourn , da ido Little ya nuna Fanan , ido d’aya Baby ta kashe masa “ Fanan wai baki ga Yaya Little bane ?” Wani irin harara Fanan ta kaimata kafun ta juyo ta gaishe su duk da bata kalli Side din Little ba , zata mi’ke Baby ta mayar da ita “ ina kuma zaki ?” Kai tsaye Fanan ta furta “ ‘Daki” itama Baby hararar ta tayi wallahi babu Inda zakije ehe , ki bari idan kun gama zancan ku da Yaya Little şai ki tafi “ sakin baki Prince yayi yana kallan Little “ Little ?” , gira d’aya little ya d’aga masa “ Sorry Yaya Prince Ita nake so , na manta nan fad’a maka ba and idan Yaya ya dawo zan fad’a masa ya aura mun ita dan tare da mu koma US.” Kallan sa Prince yayi sosai zaiyi magana Little yayi saurin matsowa kusa dashi , cikin rad’a yadda babu Wanda zai jisu ya furta “ Haba mana Yaya prince , nifa aure za’amun kaima idan baka so na rigaka ga Arwa nan sai kayi wuff da ita tunda ina yawan gani kana kallanta. Duka Prince ya kai masa Little yayi saurin gocewa yana dariya , abunda basu sani ba gabaki d’aya Baby ta jisu karaf Sabida tana kusa da inda suka zauna , kallan Arwa tayi kafun ta kalli Prince , kif küf tawa little idanuwa tayi kafun ta kalli prince “ Yaya prince daman Arwa tace zaka koya mata .. uhm “, Sauri Little ya ‘karasa Islamic law of evidence “; da Sauri Baby ta furta “ Yawwa shi “ sakin baki Arwa tayi yana Kallan sharrin da Baby tayi mata , suma su Eshaal gabaki d’aya tsaya sukai suna Kallan Baby jin saban iskancin da ta fito dashi. Basu gama lalacewa da lamuranta ba sai da ta kalli Fanan , “ Fanan kin manta da wayar ki kitchen da Sauri Fanan ta nufi kitchen din cikin Sauri Baby tayiwa Little signal ya bita , ita kuma taja hannun Eshaal suka gudu d’aki suka bar Prince da Arwa kowa ya kasa magana.                  ******** ************  BLACK SPIDER        A zafafe wani mutumi da ke lullu’be da ba’kin kaya ya jefar da cup d’in hannunsa “ Mai yake shirin faruwa dani? Asirina yana ‘ko’karin tonuwa bayan shekarun da na d’auka Ina san cika buri kana ? Daga Ina kuskuran yake ?” Wani mutu da yake sanye cikin jajayan kayane yayi kururuwa “ kunyi sake, irin babban saken da zai iya tarwatsa gabaki d’aya shirin ku cikin lokaci ‘kan’kanin, a cikin kundun tsafina na tabbatar akwai d’aya daga cikin ahalin da yake ‘ko’karin samun d’a hakan kuma ba ‘karamin tonuwar asirin ku bane , akwai abunda zan baku ku fesa , daga ta sha’ka gabaki d’aya cikin zai zube amma kuma kunyi sake dan yaron da Matar hatsabiban kansune, ya fiku wayo da dabara , a tsaye yake kwana da ido d’aya gabaki d’aya ma’kiyansa yana Ankare dasu , kunyi sakacin zuwa nan dan tabbas cikin nan ya haura wata uku bazaku ta’ba iya zubar dashi ba , hakan kuma kamar tarwatsa kanku kuke ‘ko’karin yi , wayo da dabaransa yasa ya d’auke matar sa zuwa inda har yanzu na kasa gani a abun tsafi na , kuma yana sane ya hana mahaifinsa sanar da kowa cikin, kunyi babban kuskure , tunda har ya yafe wa mahaifinsa , shima a wayanzu bazaku ta’ba ‘kara cin nasara akansa ba , cikin yarinyar nan shine tonuwar asirin kowa da ban Kad’a wani sirri da kuka ‘boye , baku da lokaci , kuyi gaggawar samunsu cikin lokaci ‘kan’kani , da zarar sun bar ‘kasar nan toh ku fara irga kwanakin tonuwar ko wana asiri da yake a binne “ ‘bat mutuminnna ya ‘bace shima cikin tsananin tashin hankali ya soma karanto wasu abun tsafinsu, cikin ‘kan’kanin lokaci ya ‘bace kamar bai ta’ba wanzuwa ba.     ************ PRISON   Kwana d’aya da sukai a cikin prison d’innan saida suka gwammacewa mutuwarsu akan zaman su, ga Nani da har yanzu bata dena yoyan fıtsarin da take ba , Momy kuwa kwana take susar jiki, duk da babu abunda ake musu a cikin prison d’in hakan ba ‘karamin kad’a hantar cikin su yake ba musamman manyan prisoners dake wajan da ko dan kallansu basa yi. *************** ✨✨✨✨✨✨✨✨ ‘Karfe 8:30 na dare jirgin su Big Boss ya sauka a ‘kasar America , lokacin har sun canza kaya ita da shi bayan rigimar da ta gama , kusan yini Abla tayi tana bacci, jirginsu na landing sai da gabaki d’aya sojojin suka dad’e da fita tukunna ya ri’ko hannunsa suka fito bayan ya gyara mata coat din jikinta dan ba laifi ana d’an sanyi a Garin. Abla tana fitowa babu wacce tafa cikin karo da ita saki LG Laura dake sanye da kakin sojojinsu, suna gama fitowa gabaki d’aya suka sara musu, itama LG Laura sarai ta gane Abla shiyasa ta d’an sunkuyar da kanta ‘kasa , itama Abla bata ce komai har suka soma tafiya , yanxun ma su LG Laura ne suke binsu a baya cikin ‘kan’kanin lokaci motocinsu suka tashi zuwa Fifth Avenue … 07041879581        09134652921  MSS LEE . TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA IBTISSAM       ( A heart touching story of love and destiny) Story & written        By Mss Lee                                TALLA!! TALLA!!! TALLAH!! TALLAH !!!! Shin ko kunsan wacece Rukayya Mai kayan supplement? Taxo muku da ingantattun magungunan ta na herbal masu inganci. Abun alfaharin Kuma tana bada sari cikin sau’ki, sannan Kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar Nan. Duk wacce ta siya magungunan Rukayya Mai kayan supplement, taga be Yi Mata aiki ba tazo za’a dawo Miki da kudin ki. KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin masu jego 2️⃣ Hadin na Amare 3️⃣ Hadin na infection Koh wane iri ne, basir, ciwon sanyi, ciwon sugar,   asthma,rage kiba Koh tumbi harma da na Karin kiba 4️⃣ Hadin na Maza Wanda suke da kankantar azakari da rashin karfi sauri kawowa, lafiyar gamsarwa Jin xafi yayin fitsari Jin xafin maraina 5️⃣ Hadin na matsi(Tightening) na uwar gida har ma da Wanda suka rasa budurcinsu 6️⃣ Masu Karancin sha’awa Karin ni’ima  7️⃣ Da Wanda suke neman Haihuwa Allah Bai Basu ba  8️⃣ Akwae na Karin hips  9️⃣ Akwae na Karin boobs(nono) DON SAMUN KARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :       08082716854              KATSINA NIGERIA LOCATION: Kofar kaura layout wajen primary school layout.        SIYAN NAGARI MAIDA KUDI GIDA PAID BOOK BOOK 2           S_____ 31 Tunda Suka shigo layin Abla take bin sa da kallo dan gani tayi gabaki d’aya komai ya canza mata , karan hancinta da ya shafa ne yasa ta kulle idanuwanta tana murmushi, “Sunshine “ cewar Abla tana ‘kara ri’ke hannun sa , kamar yadda tayi magana shima hakan yayi “ Matar Sunshine”, yanzu ma murmushi Abla tayi jin abunda yace , bata kuma cewa komai ba sai jingida kanta da tayi a jikinsa tana lumshe idanuwanta kamar me bacci,bata san ya akai ba sai ji tayi anyi packing motocin , d’an d’ago da kanta tayi daga kafad’un sa , “ We’re home , let’s go okay ?” Cewar Big Boss , kanta Abla ta jinjina masa , kusan  a tare a ka bud’e kofar motar ta both side , daga gefe Big Boss ne ya soma fitowa kafun Abla ta fito , sai a lokacin ta gane LG Laura ce ta bud’e mata motar, a yanzu ma shine ya kamata mata hannun suka shiga cikin gida , duk da taso karewa gidan kallo ganin gabaki d’aya ancanza abubuwa da yawa a ciki , ga wasu part da gabaki d’aya ake 'kara rebuilding d’insu.      Hannunta ya kama suka shiga cikin building d’in , gabaki d’aya an ‘kawata falourn sama da harsashen mai har sashen , dan sosai falourn yayi bala’in yin kyau fiye da yadda suka barshi, dan fad’ar irin ‘kawatuwansa ma ‘bata lokaci ne , basu zauna a falourn ba ya jata zuwa part d’insa , nan ma sosai part d’in Big Boss ya canza kamar ba shi ba , ganin yadda take tafiya a hankali ne yasa ya d’auketa gabaki d’aya zuwa bedroom d’insa , yana zaunar da Ita akan sofa ta zame zata kwanta ya hanata “ Kin gaji ko?” Kanta Abla ta jinjina kawai tana jin gida da sofan “ Bari kiyi wanka kici abinci , sai ki huta kinji”, kanta Abla ta girgiza masa “ zanyi anjima”, shima kansa ya girgixa yana shafa gefen face d’inta “ No Dear , just wait for me , am coming “, ya fad’a yana nufar d’akin dressing room d’insa .           Bai d’auki dogon lokaci ba ya fito , cikin ‘kan’kanin lokaci sukayi wanka, tare da cin abinci duk da Abla da ‘kyar ta yadda ta ci abincin , sallolin da yake kansu suka soma ramawa , ana idar wa Abla ta zame zata kwanta ya ‘dauketa zuwa kan bed , “ Am sorry Momyn Unborn , yanzu zamuyi bacci , shima unborn yayi ha’kuri yanzu zamuyi bacci , okay ?”, idanuwan Abla a lumshe ta jin jina masa kai , ko da suka kwanta bata d’auki mintuna biyu ba bacci ya d’auketa. ***********       NIGERIA*** Su Baby suna zaune a d’akin wayar Eshaal ta soma ringing , kallan wayar dake hannunta tayi duk da batayi saving number ba ta gane me kiran, gabaki d’aya sai ta kasa d’auka “ Dallah ki d’auka “, cewar Baby dake hararan ta , ajiyar zuciya Eshaal ta d’auka , “ ki bari kawai bazan iya ba “, cikin Sauri Baby ta katseta “ bazaki iya me ba ? Kiran ? Wallahi tun wuri bazaku bayar dani ba , kina mace kice bazaki  iya d’auka ba ?” Ta fad’a tana fusge wayar hannun Eshaal, tun kafun tayi wani yun’kuri  Baby tayi answering called d’in da ya sake shigowa tare da mi’ka mata wayar , harararta Eshaal tayi tare da runtse idanuwa tana kare wayar akunnanta , bansan mai aka ce mata ba , sai “ Tohm” kawai tace tana kashe kiran . “ Baby mai yasa zakiyi picking called d’in ?” Hararar ta Baby tayi “ ke kika sani wallahi babu kyau dai wula’kanci, Allah ya baki daga sama gasash she kina wani jin kunya , ki bari duk lokacin da wata tayi wufff dashi zakiyi bayani musamman yadda naga yan matan gidan nan kullum cikin kallan su suke , barin wannan mai şiffar ‘kanjaman ( Harry)”, yanxu me yace miki?” Ajiyar zuciya Eshaal tayi “ kirana yake “, cikin Sauri Baby ta furta “ ki sauri ki kije karki barsa ya dunga jiranki, kin manta yau zamu fara plan A?”, Fanan da ke gefen ta da tun d’azu batayi magana ba ta furta “ Yes ya kamata muyi komai cikin lokacin da muka samu kafun lokaci ya ‘küre mana ,” da haka suka samu suka lalla’ba Eshaal har ta ‘kimtsa.          Ko da ta fito falourn batayi Tuna’nın zata same sa anan ba shiyasa tayi saurin dakatawa daga tafiyar da take tana sunkuyar da kanta, Bobo da yake sanye cikin wasu top din ‘kananan kayane yayi murmushi kad’an “ ki ‘karaso mana “ ya fad’a yana ‘Kara binta da kallo , Eshaal bata kuma d’ago fuskarta ba ta ‘karaso cikin falourn , akan 2 sitter ta zauna ba tare da ta kallesa ba ta gaishe sa , shiru Bobo yayi mata , hakan ne yasa ta d’ago idanuwanta , karaf ya shiga cikin nasa , da Sauri Eshaal ta saka hannu tana ‘boye fuskarta sabida wani irin kunya da ya kamata , Bobo kuwa tashi yayi daga kan kujerar da take ya zauna a tata “ Amincin Allah su tabbata ga Mrs Bobo,” yanxu ma murmushi Eshaal tayi ba tare da ta bari sun sake had’a ido ba , cikin siririyar muryarta ta furta “ Kai ma haka “, d’an rankafowa Bobo yayi kamar bai fahimci me take nufi ba yace” Nima me ? “ ganin yadda take ‘boye face d’inta yasa Bobo ya furta “ please duk lokacin da suke tare ki dena ‘boyen fuskar ki , kinji? Or you don’t like chatting with me ?” A hankali Eshaal ta girgiza masa kanta alamar “ ah’ah “ then removed your hand “, ba musu kuwa Eshaal ta zame hannun nata , “ I understand, baki saba magana da ni ba , but from now on you will get used to it, Dan matar soja , soja ce , am going somewhere, but I wanted to see your face  first , shiyasa nazo, yanzu an bani izini na tafi ?” Kanta Eshaal ta Jinjina masa alamar eh , “ ba kyasan zama na kenan ? Korata kike ?”, kanta Eshaal ta girgixa masa “ No kace zakaje wani waje ne that’s why “, hmmm kawai Bobo yace yana ‘ko’karin mi’kewa “ it’s okay tunda Mrs Bobo bata bu’kata ta , am going “, kwalla ta ce taji tana ‘ko’karin taran mata a ido a rayuwa babu abunda ta tsana kamar a wula’kanta wani shiyasa taji kamar shima hakan tayi masa “Kayi hakuri “ cewar Eshaal tana kulle idanuwanta sabida hawayen da taji yana san sakko mata , cikin Sauri Bobo ya zauna a gefen ta “ Subhanallahi, Love why zakiyi kuka ? Stop it please Nima in ba so kike nayi miki kukan ba “, göğe hawayenta Eshaal tayi da handkerchief d’in da ya mi’ka mata “ Now tell me , Ni na ‘bata miki rai ko ?” Kanta Eshaal ta jinjina masa , cikin Sauri ya zaro eyes d’in , “ Bakaine kace zaka tafi ba ?” Ta fad’a tana sunkuyar da kanta ‘kasa , murmushin da Bobo yayi me sauti ne yasa ta sauke ajiyar zuciya , that’s why kikeso kiyi mun asarar precious hawayen tun kafun lokacin fitar su yayi ?” Eshaal bata gane me yake nufi ba sai kanta da ta jinjina masa , Bobo kamar wani yaro ya kama kunnensa guda biyu “ shikenan Am sorry Love , ko sai an samo bulala kin mun ?” Murmushi Eshaal tayi jin abun da yace , bai fitan ba sai janta da ya somayi da hira , tun tana nonno’kewa har ta soma sakin jikinta tana basa amsa , daman shima hakan yake so shiyasa ya zage yana mata hıra, bashi ya bar falourn ba sai da ya tabbatar ta sake dashi sosai , duk da hakan kuma bai ‘kyaletan ba acewar sa zasuyi waya anjima .                 Eshaal tana komawa d’aki taga gabaki d’aya sun canza kayansu zuwa ba’ka’ke , kallan su tayi cikin Sauri Baby ta furta “ Mrs Love bamu da lokaci ki sauri kishirya. Cikin Sauri Eshaal ta shirya cikin ba’ka’ken kayansu , ko wannen su da face mask a hannunsu duk da basu saka ba , gudun kar sojojin su d’auka wasu ne daban su jibgesu shiyasa suka ri’ke a hannu, ko wannan su da waya a hannun sa , sai wasu jaka da suka d’auka yar ‘karama ki wannansu da ‘karamar wu’ka a ciki. Fanan ce ta soma duba falour ta tabbatar da babu wanda zai fito tukunna suka fito kamar wasu munafukai. Allah ya taimakesu ma sojojine kawai a falourn , daman fargabarsu karsu had’u dasu Bobo ko su Little , cikin ikon Allah kuwa basu tarar da ko d’aya a ciki ba . Su kansu basu san me zasu farayi ba duk da binciken da suke so suyi ga kowa na gidan shine plan A d’insu . Part d’in da yake d’an nesa da nasu Suka nufa musamman da suka ga anrage hasken wajan ba kamar na part d’insu ba .                 Kallan sojojin wajan sukayi tsafff kamar masu shirin shiga part d’in, gudun kar Sojojin su zargesu kawai suka shiga part d’in , suna shiga kuwa suka soma jin taku kamar ana shirin shigowa falourn , kamar wasu tsuntsaye sukai realle zuwa bayan kujerar wajan , Baby da tafi kowa neman rigima sai da ta le’ka dan ganin ko wanene ya fito , Yasmeen ce ta fito cikin shigar kayan baccinta da alama ruwa ta zo d’auka, shi d’in kuwa ta d’auka har ta soma tafiya taji kamar motsi, a tsorace ta furta “ wanene a nan wajan ?” Waro idanuwansu su Baby sukai ganin tana ‘ko’karin tona musu asiri, cikin Sauri Baby ta bud’e bağ  d’inta tare da ciro farar powder din da suka d’auka , gabaki d’aya ta zazzaga a fuskarta , “ Nace wane ne a wajan nan “ cewar Yasmeen da ta ‘kara magana , cikin Sauri Baby ta shash shafa kwalli a fuskarta tare da cire d’an kwarin kanta , dogon gashin kanta black colour ya fito duk da yadda ta gyara kanta sai da ta batashi tare da zubo shi har göshinta, bansan mai ta rad’a musu ba sai gani nayi tana suna jinjinq mata kai , matso Wanjan da Yasmeen take ne yasa Baby yin tsalle tare da tura a gabanta , cikin matsananciyar tsorata kuwa Yasmeen ta ‘kwalla ‘kara itama Baby bakinta ta bud’e mata lokaci d’aya hakwaranta da ta sakawa ba’ki suka fito , idanuwanta Baby ta soma warowa Yasmeen tana wani jijjiga kamar me aljanu, babu shiri Yasmeen ta fad’i ’kasa sumammiya gabaki d’ayan su dariya ce ta kamasu sai a lokacin suka fahimci part d’in Hajiya Sa’adatu suka shigo.                  “ Yasmeen ? Ihun me naji kınayı ?” Gabaki d’ayansu zaro ido sukai ganin wata matsalar tana ‘ko’karin afkuwa tun basu shirya ba , a guje Baby tayi wata hanyar , suma ba shiri su Eshaal suka bita duk da basusan hanyar da suka biba dan sun tabbata idan suka fita a haka za’a ganesu. Hajiya Sa’adatu ce ta shigo falourn itama sanye da kanyan bacci , mama kine ya kamata ganin Yasmeen a kwance duk a tunaninta bacci ne ya d’auki Yasmeen , shiyasa ta ja ‘karamun tsaki tana miki “ ke dai kam Yasmeen ban san lokacin da zaki girma ba , kamar wata ‘karamar yarınya ki kwanta a ‘kasa ? Ynzu Ina tashinki zaki katsemun jin dad’i na gwara na barki kawai, danni yunwa nake ji “ zaro idanuwa su Fanan sukai dan suma cikin kitchen d’in suka shigo kamar zasu shige dinning ai Fanan ta ga ‘kofar fita daga kitchen d’in , cikin Sauri ta bud’e ’kofar suka fita , suna rufeta ita kuma Hajiya Sa’adatu ma shigowa kitchen d’in. Kazar da ta zo d’auka ta d’auka a öpen zata juya taga kamar haske ya d’an haske kitchen din , kallan saitin inda hasken ya fito tayi , mamaki ne ya kamata ganin kamar ‘kofar kitchen d’in nasu a bud’e “ Wanene ya bud’e ’kofar nan?” Cewar Hajiya Sa’adatu , nan ma ganin kamar za’a Ina kamasu Baby ta ja hannunsu suka zagaya ta baya duk da ba wani haskene da yawa a Wajan , suna zagayawa Hajiya Sa’adatu ta bud’e ‘kofar , ganin babu kowa a Wajan yasa ta kulle ‘kofar tare da shashantar da zancan.          Ajiyar zuciya Eshaal ta sauke “ Wana bala’in ne ya kawo mun nan part d’in ? Kinga dare yayi , for now mu ha’kura kar by mistake Mamy ta le’ka d’akin mu taga bama Wajan ko kuma wani yashiga by mistake kunga zamu iya shiga matsala dan dole zasu bincike mu, gabaki d’aya sun yadda da maganar ta shiyasa babu Wanda yayi musu a cikin su, suka soma bi ta Wajan , Allah ya temakesu basu ga kowa ba , har zasu wuce wata shuka Baby tayi saurin dakatawa tana kallan shukar sosai , ganin ta dakata da tafiyar da take ne Fanan ta furta “ Me kike kalla haka ?” Baby bata kula taba sai jakar hannunta da ta bud’e , wu’kar da suka zo da ita ta d’auka cikin Sauri ta nufi shukar, Eshaal ce tayi saurin ri’ke mata hannu “ Me kike ‘ko’karin yi?” Fusge hannunta Baby tayi tana ‘kara kusantar flower “ Tabbas ita nake gani “ ta fad’a a hankali , bata tsaya ‘bata lokaci ba ta hankad’a flower ta fad’i ta fashe , cikin Sauri Baby ta soma dudduba cikin ‘kasar flower , bakinta d’auke da Bismilla ta saka hannunta a ciki tare da janyo abunta batasan komene ne ba , wani irin taji a hannunta kamar wacce aka caka amma duk da hakan ai da ta janyo abunda ta d’am’ka da mugun ‘karfi , wanda yayi sanadin girgiza zukatan mutanene da dama , a guje Baby ta furta “ mu güdü nayi motsi “ bashiri sukace ‘kafa mai naci banbaki ba , a guje suka saka güdü tare da barin Wajan. Suna tafiya wannan flower ta ‘bace gabaki d’ayanta . Ta kitchen suka shiga part d’insu Allah ya taimakesu babu wanda suka gani a part d’in, cikin sand’a sukayi saurin shigewa d’aki suna sakin ajiyar zuciya . Baby bata zauna a d’akın ba ta Shiga toilet abun da ta d’auka ta kalla tare da wanke wa , abun mamaki mukulli ne sai ‘karamar bishiyar da ta nanna d’eta , Baby batayi Tuna’nın komai ba ta wanke ‘kasar wajan tare da fitowa daga toilets d’in, tana fitowa Eshaal ta shiga toilet d’in lokacin Fanan ta fita kitchen samo musu wani abun, kallan abun hannunta Baby tayi bakinta d’auke da Bismillah ta dunga tsitstsige abun bushiyar da ta gani duk da bata da tabbacin ko mai nene, sai da ta cire ta tsaf haka kawai taji tana san bud’e mullin, tana murd’awa kamar wacce aka ja sai ji tayi ta fad’i ’kasa , a tsorace ta bud’e kwad’an jin kamar jikinta yana karkarwa tayi saurin bud’e bedside drawer d’insu ta saka kwad’an a ciki,lokaci d’aya taji jikinta ya dena yi mata rawa ga wani irin bacci da ta soma ji, addua kawar tayi Batare da ta jira su Fanan ba tayi wanciyarta cikin mıntunan da basu wuce d’aya ba bacci ya d’auketa. Fanan tana shigowa ta tarar da Baby tayi bacci , har zata tasheta sai kuma ta ‘kyaleta, Eshaal da ta fitoma sosai tayi mamakin baccin Baby da wari, basu yi wani hira sosai ba , suka ci abunda Fanan ta d’auko musu kafun su kwanta . Gabaki d’aya su bacci na d’aukarsu wani irin jijjiga d’akin ya somayi kamar ginin d’akin zai fad’a , abun mamakin kuma ko juyi su Baby basuyi ba baccinsu suke hankali kwance , wata irin halitta ce ta bayyana a cikin d’akin mai girgitarwar gaske jikinta kamar bushiya ga alamar ciwo gabaki d’aya a jikin ta , kansu Baby tayi gadan gadan, amma data nufesu sai taji kamar ana ‘kona mata jiki, wani irin girgiza ta sakeyi kamar zata ta’ba su , azabban zafin da tajine yasa ta d’an saki ‘kara tare da janbaya, maida kallanta kan bedside d’in da Baby ta saka mukullun nan tayi, tana ta’bawa hannunta ya ‘kone , cikin Sauri ta baya tare da ‘kara ta’ba a wannan karan gefen fuskarta ne ya ‘kone a haukace Sabida a zaban zafin da taji yasa ta bangaji bed side , lokaci d’aya cikinta ya soma karkarwa , wani irin huta ta soma ci a jikinta , yadda wutar nan take ci mutum sai yayi tunanin gabaki d’aya d’akin ne zai ‘kone amma ko kusa babu abunda wutar nan ta ta’ba sai wannan halittar da take ‘konewa duk irin kururuwan da take babu wanda zai iya jinta . Abunda bata sani ba mukullin da Baby ta ajje a gefen alqur’ani ta ajjesa shiysa duk lokacin da halittar nan taso ta’ba abun take ji zafi, dalilin da yasa ta soma ci da wuta kuwa hankad’a bed side din da tayi ne yasa mukullun ya ta’ba alkurani , wanda hakan ba ‘karamun buga zuciya yayi ba , tun abun na ci da wuta har ya cinye gabaki d’ayansa , wani irin Sautin taşs ya cika d’akin kafin abun ya ‘kone baki’kine wani irin wari na fita cikin seconds din da basu wuce 50 komai ya ‘bace hatta mukullin da Baby ta d’auko Wanda sautin ‘karar konewar nan saida Abbu da yake sallah ya dafe saitin zuciyarsa a Daidai lokacin da wani ba’ki haya’ki yake fitowa daga cikin part d’in , cikin tsananin rud’u da juyewar tunani komai yake tafiya musamman da akace rashin sani yafi dare duhu, amma wani rashin sanin Al’kairi ne kamar yadda yazo wa ahalin nan , kamar yadda Baby ta bud’e mukullinta bayan ta tsige bishiyar jiki hakan ne ya zama mahad’i ga ‘boyayyan ahalin ta yadda tsarkakekken jini ya had’u waje d’aya , a halin da ba’kin jini yake ‘ko’karin tarwatsawa, shine ya sake had’u, kamar yadda suka gojewa had’uwar taurari biyar, cikin rashin sani taurarin nan suka haska ko ina , jini da jini yana ‘ko’karin bayyana alokacin da aka samar da wani tsarkakekken jini mai ‘Kona ba’kin jini da girgiza zuciyoyin wasu.        ************* PRISON A lokacin da Nani take wani irin ‘baccin wahala a lokacin ta soma jin kamar ana mata d’an kira a kunne , ‘kara kiran sunanta da akai ne yasa ta farka a firgice amaimakon sunanta ya ambaci tsarkakakke abun tsarkakewa sai bakinta ya buge da anbatan shed’anin bokanta sindilu. Shid’inne ya bayayyana a gabanta , sabida razani Nani sai da ta ja baya gabanta na dukan uku uku, shima Sindilu ita ya soma bi da idanuwansa da suka rine zuwa ja , kamar wanda aka sha’kewa ma’kogaro ya furta “ kinyin şaken da guguwa ta tashi alokacin da ba’a mu’katarta , jinin da nake gudun had’uwa suna dafff da had’uwa kamar yadda nayi hasashen bayyanar jini, cikin rashin sani taurarin da nake san dakushewa süne suka karya duk wani abun jin dad’i na , cikin ‘kan’kanin lokacin an karyamun ko wana ikona a cikin ‘yan da’ki ‘ka zan koma asalin halitta da aka Mayar dani, kamar yadda ‘karshena yazo ba tare da sani ba kema ‘Karshen ki yana kusu ba tare da kin fargaba, lokaci na ya ‘kare , ta bud’e kwad’an da ya kulle jinin su , bud’ewarsu kuma shine rugujewar tamu rayuwar, “ Sindilu ya ‘karasa yana wani irin abu, itama Nani tsumar zaune tayi kamar wacce zuciyarta take ‘ko’karin bugawa , wani irin ba’kin jinine ya soma fitowa Sindilu, kamar wani zautaccen mahaukaci haka ya dunga wasu irin abubuwa mai firgitarwa da buga zuciyar mai imani, gabaki d’aya abun sai ya koma na Al’ajabi, yadda Sindilu yake abu sai ya girgixa zuciyar me imani ya ‘kara sakawa zuciyarsa tsoran Allah, cikin mintuna kad’an Jikin Sindilu ya soma d’ayewa kamar wanda ake watsawa tafashash shen ruwan zafi, kamannunsa suka ji gaba da rikid’a zuwa suffar gizo gizo ,Ba a ‘kara minti biyu ba ya fashe tare da ko mawa wani irin bakin haya’ki , yana komawa kuma wannan ba’kin haya’kin ya shige idanuwan Nani da ya zamo babban nakasu a rayuwarta ta har abada , kifewa Nani tayi a wajan kamar wacce zuciyarta ta buga dan ko nunfashi batayi.         Ko wana azzalumi akwai ranar sakayya kamar yadda Sindilu duk ‘karfin tsafin tsafin sa ya koma ‘karamar halitta cikin ‘kudurar ubangiji, irin halittar da yaro ‘karamı xai take ta . Duk zalincin sa da tsafin sa ya kasa ku’butar da kansa daga kalar azababbiyar azabar da yasha , kafun yace wajen mai hisabi. Wanda ko wannan sassa zai fad’i abunda ya aikata bayan ka tafi da littafinka a tafin hannunka.  ALLAH KATSAREMU DA MASUSAN GANİN BAYAN MU     ALLAH KARKA BARMU DA IYAWARMU KA NESANTAMU DAGA AZZALUMAN BAYINKA , KA KARE MU DA FA’DAWA HALAKA       ✨✨✨✨✨✨✨✨ UNITED STATE     Tunda Suka tashi daga bacci take jin zuciyarta wasai kamar wacce akai wa kyauta mai girma duk da batasan farin cikin ko na Menene ba amma haka kawai take jin kanta cikin farin ciki da nutsuwar zuciya . Hatta Big Boss sai da ya Lura da yanayinta shiyasa ya kalleta duk da shima kusan hakan ne a ‘bangaransa jiyai yana kewar wasu abu masu mahimmanci a rayuwarsa . Zai yi wa Abla magana wayarsa ta kawo haske kad’an kamar zai share sai kuma ya d’auka, Missed Call d’in Little ya gani da yawa a cikin wayar , murmushi yayi dan yasan rigimar little idan ba kiransa yayi ba bazai ta’ba kwantar da hankalin sa ba . Kamar yadda yaga ya kirasa Vidoe called shima kira yayi back ko ringing batayi ba Little ya d’auka , yana ganin fuskar Big Boss kamar xaiyi kuka “ Yaya shine ka güdü ka barni ko ? Kana ina ? Har yanzu fa banganka a cikin gidan ba , please Yaushe zaka dawo , ina Lil take please, please Yaya ka dawo , in bazaka dawo ba ka dawo mana da Lil sai ka tafi”, rasa abuncewa Big Boss yayi sai kallan da ya jefa wa  Little cikin Sauri little ya kawar da kansa gefe kasan cewar vidoe called suke , Abla kuwa murmushi ne ya kamata jin dariya na ‘ko’karin fito mata tayi saurin rufe bakinta, ta ‘kasan ido ya kalleta itama yana d’age mata gira d’aya , muryar Little da ya sake Jini yasa ya furta “ What do you want ? Kanasamun ciwan kai “, turo bakinsa Little yayi har yanzu dai bai canza halin saba “ Yaya please why ? Ka tafi ka barmu, kuma ka tafi da Lil and baka fad’amun inda kaje bafa, ka dena sona ko ? Little d’inka ne fa “, girgiza kansa Big Boss yayi hannunsa d’aya cikin na Abla da take kwance cikin wata riga shara shara mara nauyi hannuwanta kamar na armless , ba zata ba tsammani taji Big Boss ya furta “ She’s going to give you a Baby that’s why “, Little kamar wani ‘karamun yaro ya saki ihu , ita kuma Abla kai masa muntsini a laps d’insa tana turo bakinta , tun kafun Little yayi magana Bobo da suke gefen sa ya fusge wayar “ Dude mai kake cewa ? Please explain “, gefen bakinsa Big Boss ya motsa kamar yana shirin yin murmushi ganin yadda Abla take masa fiki fiki da ido “ Yes you heard me clearly, you guys will soon be a fathers “ kasa magana sukai sabida tsabagen speechless hatta Sauban kasa cewa komai yayi shiyasa Big Boss ya kashe kiran . “ why the angry face ko bakyaso su sani?” Turo baki tayi kafun tace “ Ni yanxu da Wana ido zan kallesu?”  “ zan ara miki nawa “ cewar Big Boss yana janyota jikinsa sosai , but for now let’s keep everything aside okay ? Just matso kusa dani zan koya miki wani abune “, da yaka ya soma bata French kisses a fuska .  ********NIGERIA  Allah sarki su Little tsabar farinciki kasa zama sukai , gabaki d’aya wani irin farin ciki da annushuwane ya kama ko wannan su , Little nufar part d’in su Fanan yayi duk da yana da ya ‘kinin basusan komai ba . Yana shiga suma suna fitowa , Baby cike da farin ciki ta furta “ My in law wannan tsananin farin ciki da kake ciki any good news ?” Kansa ya jinjina musu “. A Big Boss Surprise amma sai kun fad’a mun mene ne tu’kwicina ?” gabaki d’aya sai suka matsu da jin ko wana irin labari , cikin Sauri Baby ta furta “karka damu Fanan zata baka , hararar ta Fanan tayi “ sai dai ku ha’kura da jin kome nene “ da mamaki Little ya furta “ it’s about Lil “ kusan had’a baki sukai Wajan furta “ Abla ? Mainene?” Girgixa kansa Little yayi mai za’a bani in return , “ Anything you want Indai yana da mahimmanci “ dariya Little yayi kafun ya furta “ well you guys will soon be mothers Lil zata haifa mana Baby “, kamar masu aljanu suka saka ihu gabaki d’aya tsabar farin ciki Baby wa’ka ta saka musu su Eshaal suka dunga dariya dan gabaki d’aya farin cikin ya kasa ‘boyuwa a zukatansu yadda Mamy suka jin ihu süne ya saka suma fitowa , Fanan na ganin ta kamar Baby tayi hugging d’inta , d’aka mata duka Mamy tayi kafun ta furta “kunutsu ku fad’amun mai yake faruwa kuke dariya haka?” Cike da murna Fanan ta furta “ Mamy , Abla will soon be a mother shiyasa muke farin ciki “, itama Mamy shock mamakin tayi kafin ta kalli “ kunna wa’karku nima sabida ciwan kafa da nayi amma duk da haka sai munyi “ ta fad’a tana tattafa hannunta .       Wannan ahali fa ba ‘karamun murna suka shiga ba duk da dukansu sunkiya Abla basa samu har suka ha’kura , lokacin da Harry taji wannan zance kamar zata had’i zuciya ta muku haka ta tsinci kanta.    Allah me yadda yaso cikin ‘kan’kanin lokaci ya saka ahalin nan cikin farin ciki, irin farin cikin da bazasu ta’ba manta shiba.  ******** A prison kuwa abunda ya shigarwa Nani ido shine babban nakasun da ya sameta Sabida a binciken farko da akai a ka fahimci ta samu makantar idanuwa da bazasu ta’ba gyaruwa ba ,  a hakan kuma likitocin suka fuskanci cutar vaginal cancer da ta samu a gabanta sabida irin mugun aika aikar da Sindilu yayi mata har yake sata yoyan futsari. Karo na farko da Nani ta soma nadamar rayuwar ta da irin abunda ta aikata , duk irin ta’kama da izzar da take da shi yanxu rayuwar ta ta koma kamar ba koman komai ba , ta rasa idanuwa irin wanda zata kalli koda fuskar tane. Ga mummunan abunda Sindilu ya ja mata bayan shima yanzu ‘karshen sa ya zo, sosai Nani take kuka da ba’kin cikin kalar rayuwar da ta jefa kanta a ciki uwa uba rayuwar gidan yari da ta ke fuskarta mutum shiba kowa bane komai ta’kama da izzar sa tunda har ta ‘kare a kurkuku ba tare da wani nata ya biyo taba. 07041879581        09134652921         MSS LEE . TALLA!! TALLA!!! TALLAH !!!!!!! SHIN KUNSAN WACECE HAJIYA NUSAIBA BR~B ZURU ?❤️ HAJIYA ~ NUSAIBA DR~B ZURU MAMALAKIYAR ZIMH ISLAMIC AND MEDICINE DAKE RINGH ROAD A KANO NIGERIA Tazo muku da ingantattu ko sahihan magungunan mata masu inganci, ba’anan kad’ai ta tsaya ba har da na cututtuka da Turarukan wuta , Humra masu shegen ‘kaushi . Abun Alfaharin kuma tana bada sarı cikin sau’ki, sannan kuma suna aikawa duk inda mutum yake afad’in duniyar nan.  Duk wacce ta siya magungunan Hajiya Nusaiba Dr B zuru, taga be yi mata aiki ba tazo za’a dawo miki da kudin ki .  KA’DAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA AKE SIYAR WA 1️⃣ Hadin amarya 2️⃣Hadin mai jego 3️⃣Hadin sabon budurchi 4️⃣Hadin Kaza Yar’Suddan 5️⃣zuma -Tsumi- Tabaje da sauransu 6️⃣Turaren Sandal ruuu& flastic Sandal 7️⃣ Hadin Hawwi domin inganta zafafiyar kauna 8️⃣Hadin bagadad,kahlij,kajiji,gafgaf dasauransu 9️⃣Hadin humra soyaya dole ta matan aure da normal humra DON SAMUN ‘kARIN BAYANI KU NE META TA WANNAN NUMBER KAMAR HAKA :      08133647913          KANO NIGERIA  LOCATION: RING ROAD BAYAN GİDAN MAN NAZARGO.        SIYAN NAGARI MAIDA KU’DI GIDA