HAYATEEM part 2 [12/01, 10:49 am] Asia ahmd: *_HAYATEEM_* Mamuhgee 71 Ruwan wanka me tsafta,qamshi da dumi aka hada mata Maa sakinah ta taimaka mata har bakin toilet din ta shigar da ita ta Baro bathroom din ta kalli Salmah tace ta taimaka mata gurin tubewa da nuna mata komai. Salmah ce ta shiga har ciki ta taimaka mata sosai a gurin nuna mata komai da sabulun da zatai wanka dashi me qamshi da kyau da tsada tukuna taje ta kawo mata towels har guda biyu masu dan girma kafin ta fice dan zuwa hado mata abincin da Maa tace a hado mata. Duk da baa irin wannan daular da duniyar ta tashi ba batada duhun kai dan haka a sanyaye tayi wankan ta fito tareda alwala tana daure da towel daya ta rifo jikinta da Wani Dayan gashinta dayake a sake har lokacin duk ya dan jiqe. Tana qarasowa Maa sakinah ta miqe ta kamota ta zaunar a gaban mirror tana goge mata fatar jikinta da towel din cikin kulawa tareda bude baki a sanyaye da nutsuwa tace ‘BAHAR,Bahar kiyi hakuri ki zama me tawakkali da karban kaddarar ubangiji a dik yanda tazo miki, Mahaifinki bake kadaice kikai rashinsa ba Muma mun rasa Wani bangare ne na jikin mu rashinsa a wannan duniyar, Muna tsananin kaunarsa fiyeda kanmu amma Allah baiyi zamu sake cigaba da rayuwa ba ya rabamu dashi a daidai lokacinda muke saka ran mun sake haduwa, Addua da dangana itace kadai abinda zaki sakawa iyayenki dashi, Karki manta dangana da hakurin da zakiyi shine zai baki kwarin gwiwa da nutsuwar yi musu addua da fatar rahamar ubangiji ako da Yaushe dan haka a yanzu sassautawa zuciyarki kada ki saka quncin dazai hanaki ringa aika musu adduar ki ako yaushe, Anan cikinmu kinsani rayuwar gata da kauna zakiyi sbd muna tsananin so da kaunarki, Ki saka a ranki cewa ke din hasken rayuwa da idaniyar mu ce koda baki ga hakan daga kowa ba a yanzu zaki gani daga gareni kafin yan uwan mahaifinki susanki susan ke wacece, Ke Amanata ce da zan bawa kowace irin kauna da kariya da karfina da rayuwata, Ke hasken idaniyata ce da zuciyata Bahar ki Bari na kaunaceki kaman nice na haifeki da cikina idan har kika sassautawa zuciyarki banason ganinki a wannan yanayin.’ Qarasa maganar tayi tana goge mata kyakkyawar fuskarta me daukan ido sbd bata shiga rana Sam a cikin duhun masarautar GHAZ ta tashi ta rayu ta kuma girma da towel tana daukan body oil na Neutrogena tana shafa mata a jikinta cikin kulawa da gata. Tana gama shafa mata ta Kama gashinta dan busar mata dashi inda yake a jiqe kafin ta Kama mata shi ba sosai ba da band. Babu Kayan da zata bata tasaka sbd kayansu bazasu mata ba su manya ne ita kuma budurwa ce me qaramin jiki hakama batada ikon bata wasu kayan ta saka idan ba Wanda duk Wanda baida matsayi yake sakawa ba a masarautar dan haka rigarta me tsayi ta bata hakanan ta saka tukuna ta tashi tafara sallah ita kuma ta fada toilet dan wanka da sallah. Sallolin dake kanta tafara jerowa a hankali harta kammala ta daga hannu zata fara addua kawai Wani irin kuka me tsananin karfin daya ratsa zuciyarta data qame jin Wani irin azababben radadi na ratsata ya kubce mata ta cusa fuskarta a tafin hannuwan tana wata irin jijjiga kukan na tsananta sbd ta tabbata dai ta rasa mahaifinta dashi kadai ne ya rage mata,ta rasa Abaa dinta sai lahira, Ta rasa rayuwarta,ta rasa haskenta,ta rasa hope da kuzarin da shi kadai gareta a dare daya, Abaa ya tafi yabarta a duniyar da batasan komai da kowaba idan bashi ba gashi ta tsinci kanta a inda batajin zata iya rayuwa. Kuka takeyi sosai mai tsima zuciya da tada tsigar jiki tana jin kirjinta na mata Wani tsananin ciwon da kaman gangar jikinta bazata daukaba. Maa dake toilet tana jinta tayi shiru jikinta na mutuwa da tsananin tausayinta da jin kaman ta zare kuncin Bahar din ta dawo dashi kanta sbd yarinyar ta samu sassauci da nutsuwan zuciyar da bata taba samuba. Kasa fitowa Maa tayi ko bayan data gama komai sbd bawa Bahar din damar fidda kukan quncin dayake zuciyarta tin jiyan da mahaifinta ya bar duniya. Sai Bayan mintina masu tsayi ta fito itama idanuwanta jajir ta zauna ta shirya tana gamawa gefen Bahar din tazo ta tada tata sallar a natse. Shiru Bahar din take Zaune idanuwanta sunyi jajir sun kumbura hancinta ma yayi jajir sbd kuka ta samu dan sassaucin nauyin daya danne kirjinta ta Lumshe idanuwa tareda kwantar da kanta a hannun couch din dayake gefenta. Maa ma tana gama sallar aka fara shigowa da abinci aka a gabansu nan qasa kan carpet din dasuke, Kallan Bahar Maa tayi tana zuba mata abincin Wanda yake lafiyayye da vegetables tareda fruits da madara me Zafi da zuma tace ‘Bahar kici abinci kinji’ Bude idanuwanta tayi ahankali cikin sanyi tareda tasowa daga kwancen da kanta yake sbd Sam rayuwarta bata iya gaddama da hayaniya ba dan haka bazata iya tsayawa cewa aa ba Maa din taci gaba da rokonta ya zamansa anyi hayaniyar hakan dan haka kai tsaye juyowa tayi jiki a mace tareda dago manyan idonta da sukai ja ta kalli Maa sakina a sanyaye. Jin dadi Maa tayi har cikin zuciyarta na yanda Bahar din batai mata gardama ba dan haka apple tafara yanke mata fatar ta bata kafin ta zuba mata abincin jikinta har rawa yakeyi sbd sauri Wanda ya saka Bahar ta zuba mata ido tana kallanta tausayinta na shigarta dan haka takai apple din bakinta ta fara ci ahankali. Abincin ma a bakinta Maa sakina a ringa bata har taci bada yawa ba Maa ta dauki madarar me Zafi ta bata Tasha itama kafin itama taci abincin a natse tana gamawa aka fice da kayan. Sallar ishai da akai ne ya sakasu miqewa suka gabatar da sallar a tare, Suna gamawa sukai shiru a Zaune babu me cewa komai har tsawon sama da awa daya zuwa lokacin Wani gajiyayyen baccin dole ya dauke Bahar a gurin sbd maganin dayake cikin madarar na saka bacci sbd zuciya da kwakwalwanta su samu hutawa daga qunci idan ta farka zata ji sassaucin komai insh Allah. Salmah ta kira ta Kama mata ita suka kwantar da ita a lafiyayyan gadon dakin Maa ta rufeta da bargo me tsananin Laushi ta zauna gefen gadon ta tofa mata addua tukuna ta miqe ta fice daga dakin dan waya da tenya data kirata tana sallah. Palo ta dawo ta zauna a natse ta saka kiran tenya din wadda tariga ta Baro asibiti itama ta dawo masaukinsu. Waya sukai sosai tsawon lokaci Akan yanayin jikin Ayanaah har suka gama ko kadan Maa sakinah bata fada komai daya danganci Abaas bama bare rasuwarsa bare ma azo kan Bahar wadda zata rayu a hannunsu tamkar matsayin baiwar masarautar sbd kawar da kowace irin zargi da bincike akanta dan haka kafin ma su dawo zata kula da ita da bata kauna tareda tattali. Suna gama wayar Zaunawa tayi na dan lokaci tana duba abubuwa a wayarta kafin ta tashi ta koma dakin tayi abinda zatai ta kwanta Dayan gefen gadon cikin nutsuwa tana kallan fuskar Bahar dake bacci sosai a cikin sanyi da nutsuwa. ****Washe gari da safe da dan sassaucin data tsammata Bahar ta tashi dan haka taji itama ta sake samun nutsuwa, Breakfast sukai a tare kaman jiyan a bakinta ta bata kafin ta hada mata ruwan wanka da kanta wannan karanma itace ta taya Bahar din ta wanke matan kanta tas Wanda yayi qura kafin ta fito tabarta tayi wanka ta fito. Busar mata da gashinta tayi ta sake bata rigarta ta saka wadda tayi mugun yi mata yawan gaske amma tinda babu inda zata fita hakan ba damuwa bane. Shiru suka wuni tsit babu dogon motsin komai sbd Sam Bahar bata iya maganar komai idanuwanta koyaushe a guri daya suke tsayawa da tinani Wanda hakanne yake saka Maa sakinah damuwa dan haka tafara kokarin ajiye tata damuwan tana Janta a jikinta sosai tareda ringa mata hirar mahaifinta tin yana yaronsa. Da wannan tafara saka Bahar din ringa bata dukkanin hankalinta sbd koyaushe hirar mahaifinta idan zaa wuni a kwana Ana mata baa gajiya dan haka tafara sabawa ahankali ahankali da hirar Maa sakinah wadda ta dage sosai da nunawa Bahar menene kauna da walwala. Kullum tana waya da tenya taji yaya jikin Ayanah wadda ayanzu ake maganar sati uku da rasuwar Abaas din amma bata farfado ba. ******lokaci da kwanaki sosai sun tafi Wanda ya saka kauna me sanyi da sabo tareda yar shaquwa shiga tsakanin Bahar da Maa sakinah wadda ta fara kawo wata rayuwar cikin matacciyar rayuwarta datake ganin bazata taba gyaruwa ba. Maa sakinah ta sakata bude mata zuciyarta datake a kulle ta shige sbd itace mutum ta farko dataji tana yiwa kauna da shaquwa Bayan mahaifinta kaf duniyarta sai kuma Salmah wadda itama take kulawa sosai da ita tana hayata hira da labarai bisa umarnin Maa sbd Bahar din na buqatan sabawa da mutane. Farin ciki ne ya cike rayuwar Maa ganin Bahar din tafara kokarin fuskantar rayuwa harma tana zuwa kitchen tareda Salmah sbd tayata ayyukan dasuke yi tareda Sauran bayin bangaren na wishmah hakama tana mata magana yanzu sosai. Ana cikin wannan halin na farin cikin da Maa sakinah ke yi kwatsam kiran tenya ya shigo mata tareda albishir me dadin cewa Ayanah ta farfado hakama tareda cikakkiyar lafiyayyar memory dinta kawai Sauran rashin karfin jiki ne data rasa ya rage mata Wanda shima insha Allah tana qarasa warware wa zasu dawo gabaki dayansu kowane lokaci. #MAMUH KUYI HAKURI MASOYAN ABAAS DA MASU GANIN KASHE KASHEN YAYI YAWA WANDA BANAJIN KUN FAHIMCENI KO KUN FAHIMCI LABARIN, Amma dai koma yayane ina Bau hakuri tareda miqo taaziyata gareku Allah yaji qansa ya huci zuciyarku kunji Rabin ran Mamuh🙏💋 HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali [12/01, 10:49 am] Asia ahmd: _*HAYATEEM*_ Mamuhgee 72 Yau tinda Bahar ta tashi kaman yanda take komai a natse rashin hayaniya sbd rayuwar data Saba da ita ba hayaniya dan hakanne komai nata kamar a sanyaye yake ba hayaniyar, Aikin gyaran dakin Maa sakinah tafara sbd yanzu aiki takeyi kaman su Salmah bata iya Zaunawa shiru bata komai sbd zama a cikinsu Salmah din yana dan debe mata kewa hakama itama Maa sakinah ganin tana sakewa da fita tinani sosai idan tana zama cikinsu ya saka bata hanata ba tinda daman a cikin nasu zata fake da bata kariya batareda ansan ko ita din wacece ba dan haka sai ta barta tana komai tareda su suma suna kokarin Janta sosai tana sabawa da komai, Kayan sakawa da batada su da kuma ma koda tanada su Maa tasan tayaya zatai shigar da batasan me zata fada ba Akan hakan dan haka saita barta itama tana saka uniform kamar su Salmah wainda da kanta taje ta karbo mata su Kala biyar sabbi daidai jikinta, Ita kanta Bahar din tafi jin nutsuwar tsayawa ga matsayin dasu Salmah suke dashi sbd tafi tafi son ta kasance a matsayin da shine ya kamace ya kuma zai barta tayi rayuwa qasa qasa batareda shiga wata daula ko shiga mutanen da bazata iya kallan kanta a cikinsu ba dan haka kaman yanda Wanda ya kawosu ya buqaci rashinta da rashin bayyanar da ita ga wadda itace takeda alaqa sa mahaifinta itama sai taji tafi kowa ma buqatar rayuwarta a cikin bayi kuma a matsayinsu hakama bata jin tana buqatar kowa a rayuwarta tinda ta Riga ta rasa mahaifinta sha shine kowa a rayuwarta hakama kwata kwata sai batajin kowannensu a cikin ranta da zata ma iya jin feelings na alaqa komai a tsakaninsu. Maa ce kadai take ji a zuciya da rayuwarta harma tana jin ahankali tana samun kauna ta uwa mace da Allah bai taba bata ba musamman da haryanxu data zabi zamowa mai aiki a cikin bayi Maa bata taba Dena tattali da bata kulawan da daace ba a cikin duhu da kunci ta taso ba da babu abinda zai Haba gatan lalatata sbd hatta gashinta Maa ce take wanke mata shi da wasu irin tsaftattun kayan wanke kai da oils na gashi na al’adar qasar masu kyau da qara duhu da tsayin gashi tareda santsinsa Wanda zaku iya samun irinsa sak a gurin (SHUWA INCENSE AND MORE 07042293384/09118783317) wainda suke fiddo mata kyau da tsayin gashinta fiyeda baya sbd rashin gyara, Hakama bangaren lafiyar fatarta ma kayan wanka na musamman na matan Masarautar Maa dinta ta tanadar mata wainda dasu take wanka duk da bawai na musamman bane amma suna kawo sauyi sosai a fatarta da kwata kwata a baya bata Wani samun duka wainnan gyaran tinda ba sune a gaban rayuwarta data mahaifinta ba. Hakama Maa bata barinta ficewa Ayyuka sai ta tsaya sunyi breakfast tare kafin tayi wanka ta saka uniform dinta ta fice gurinsu Salmah. Yauma kamar kullum dakin ta gama gyara wa a natse ta kunna ac salma ta koya mata ta kunna qamshin da ake kunnawa me sanyi da nutsuwa kafin ta zare kayan jikinta na bacci wata doguwar rigar Maa dince datai mata yawa sosai da ita yake bacci koyaushe dan haka zarewa tayi ta daura babban towel din da Maa ta tabbatar mata da sune nata kusan Kala biyar. Bathroom din dakin ta shige ahankali tareda rufo kofar tana isa inda brush dinta yake tafara yin brush din da brush me tsadar da suke jere a toilet din kusan guda biyar tana gamawa ta sake wanke bakinta da harshenta da mint mouthwash me qamshin tukuna ta isa ahankali ta shige ruwan Zafin dake cike da bathtub suna fidda qamshi mara tashi sosai. Wankan kusan mintina kalilan tayi ta fito ta goge jikinta iya mai kadai ta shafa sai qamshi a jikinta ta miqe ta saka uniform dinta a natse kaman koyaushe, Salmah ce ta kawo breakfast din data saba ta ajiye a kan table ta dauko shimfidar cin abinci ta shimfida Akan lafiyayyar carpet din tsakiyar dakin tukuna ta saukar da abincin ta jera ta fice. Abincin sukaci Maa na sake fadawa Bahar ta kula da kanta sosai kada taji rauni a gurin aiki hakama ta ringa cin abinci sosai. Dago kyawawan idanuwanta tayi ta kalli Maa din cikeda girmamawa da kauna tareda shaquwa ta Gyada kai tana karban cup din madara me Zafin datake kokarin bata a baki ta amsa takai bakinta tafara sha ahankali ta bude Baki tace ‘Maa Nagode,Abaa ma ya gode’ Murmushi Maa din tayi a duk lokacinda Bahar zatai godia sai tace Abaa dinta shima ya gode, Tissue ta dauka tana gogewa Bahar din baki inda madarar ta bata a gefen bakinta tana cewa ‘Nima na gode wa Abaa daya haifo mun Ayanaah Bahar’ Sakewa fuskar Bahar din tayi tareda sakin Wani sanyayyan murmushi me sanyi tace ‘Hadda Maama Dina amma’ Dariya me sauti Maa sakinah tace sake tana cewa ‘To ai daman da ita nake nufi tinda itace ma ta kawo mana Bahar din duniya’ Wani sanyi Bahar taji ya ratsata a yanzu datake irin wainnan maganganun da Wani a rayuwarta dan haka Wani murmushin ta kuma sakewa tana qarasa shanye madararta zata miqe Maa ta riqe hannunta ta sake goge mata bakinta tana sake cewa ‘Bahar ki kula sosai ki kiyaye masarautar nan akwai tsanani sosai a cikinta da hadari dan haka ki kula sosai kinji’ Gyada kai tayi tareda daukan tissue itama ta gogewa Maa din gefen Fuska tukuna ta miqe ta tattara Kayan ta fice Maa na Binta da ido tana jin inama zaa bata dama ta tafiyarta da Bahar suje inda babu takura su shimfida rayuwar da zata bawa Bahar kauna fiyeda wadda zata bata anan sbd anan din karkashin dokoki da tsanani me karfi suke. Tana fitowa kai tsaye kitchen din bangaren nasu ta nufa da Kayan tana shigowa dukkaninsu suka gaidata duk da wasu sun girmeta wasu kuma iyakacinsu shekarunta duka duka su shida ne sai ita ta bakwai kuma babu qyashi ko baqin ciki bare fitinar komai a tsakaninsu dukan dan hakan ne suke ciki kwanciyan hankali da hidimar su ba damuwan komai, Gaidasu tayi itama batareda ta amsa tasu gaisuwan ba sbd batasan tayaya zata amsa ba tinda matsayinsu daya su dukan. Ajiye Kayan hannunta tayi a cikin sink tana kunna ruwa tafara wankesu a hankali tareda Salmah data matso tana tayata tana bata Wani labarin a hankali fuskarta a sake da dariya ita kuwa tana saurarenta a natse fuskarta ma na dan sakewa da abinda take saurare daga bakin Salmah din. Suna gama wanke Kayan tas Sauran suka fice zuwa ayyukan gyare gyaren Paluka da Sauran dakunan Wishmah harma dana Tenya dik da basa nan baa taba tsallake gyaran dakuna da toilets dinsu ba, Su Bahar kuwa su uku aka Bari kitchen din suna Dora girki Wanda a yanzu daga su sai Maa ne ake wa. Salmah da Naima ne sukeda qwarewa a aikin abincin dan haka Bahar datake koya haryanzu a gurinsu iyakacinta yanka musu abubuwa da niqawa idan ance tayi sbd sun koya mata abubuwa da dama sosai kuma tana iyawa din tunda batada iyawa Akan komai. Girkin sukeyi Salmah da naima na kokarin bata Labaran masarautar da mutanen dake cikinta wainda Sam wasu abubuwan jinsu kadai takeyi bata Wani gane wa dan ita tafi gane wa koyan abinda yake gabanta. Simple abinci sukai kusan Kala uku Wanda zaa ci har dare sbd Bayan girkin wanki zasu tafi cak bangaren laundry na masarautar. Koda suka gama suka kai komai a dining suka jere tareda sake gyara koina qamshi da sanyi tareda tsit kawai ke tashi a bangaren, Kitchen suka sake gyara wa tamkar baa yi aikin komai a cikinsa ba sukaci abinci a dakinsu dake bangaren suka gama hadda ita suka fito suka sake tabbatarda tsaftar koina tukuna suka fiddo kayan wankin dake bangaren tsaf suka fice dasu zuwa laundry su hudu suka bar mutum uku sbd baa tafi tafi duka abar bangaren ba masu hidima ko daya. Hadda ita Bahar din suka fito wadda yaune Karan farko data fara fitowa daga bangaren dan haka a gefen Salmah take tana kasa sakewa sosai sbd batada sabo haryanzu na mutane sosai Bayan su da shima sai ahankali ta dan iya sabuwa da sakewa a cikinsu dan haka yanzu data fito takejin yanayi na rashin son rabuwa da mutane sosai. Salmah ce yake tura babban basket me kafafun da suka turo wankin a ciki suna tafiya cikeda nutsuwa da Kamun kai suna yar fira sama sama. Tafiya me tazara ce daga bangaren zuwa inda laundry yake dan haka tafiya tafiyarsu da ba cikin gaggawa da rawar jiki sukeyinta ba sai batai tsayiba. Suna isa babban guri ne dayake tsare da gararen wanki da hannu da kuma washing machines da gurin goge kaya dama gurin da zaka shirya su aleda Bayan gogewan da inda ma ake tirara kaya da qamshi kafin gogewa ko Bayan gogewan ma, Gurin Bahar ta kalla tana sake dan dawo da kallanta kan Salmah dake nuna mata inda suka nufa, Wankin hannu zasuyi duk babu mutane da yawa sosai sbd kowace bangaren dake masarautar na mata da imebeti da ‘yaya da manyan Masarauta dake cikin masarautar anan ake tahowa Ayi masu wanki da guga. Fara wankin sukai Wanda Itama Bahar ta saka hannu duk da shima ba wani iyawa tayi sosai ba sbd koda suke a cikin qunci mahaifinta ne me mata wanki daga baya da ciwo ya hanasa kuma cikin Yaransa na fadar ne ke mata sai wasu lokutan takeyi da kanta. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali [12/01, 10:49 am] Asia ahmd: *_HAYATEEM_* Mamuhgee 73 Sai yamma sosai Ana gap da magrib suka gama komai suka dawo komai an wanke an gode tareda tirara wa da qamshi me dadi hatta bedsheets da Sauran abubuwan an wanke an goge an shiryo a rufe cikin keda me kyau, Fitowa sukai suka hanyar komawa Bahar dake gefen Salmah tana rungume da hannuwanta ta dan Kama jikinta a natse sbd Wani irin sanyi dayake ratsata na wankin datai me dan wahalar da bata saba da ita ba Sam sbd qunci ne kadai a rayuwarta Banda wahala batasanta ba sam. Yanda take jin sanyin sosai ya sake sakata dan sake Kama jikinta a natse cikin sanyi batareda ta furta ba kokuma barin a gane sanyin takeji sbd baida kowane amfani tinda sabuwar rayuwar data samu kanta ne a ciki daurewa kawai ne zatai koma menene zai shiga gabanta ta Fuskancesa ta amshesa. Suna doso hanyar isa bangarensu na wishmah da Sauran matan sultan din bayin dake hanyar suka fara sauke kansu a hankali cikin tsananin girmamawa a kuma lokacin suma taga su Salmah na matsa wa baya suka rabe tareda tsayawa cak suna yin qasa da kansu cikeda girmamawan da hatta gangar jikinsu na nuna hakan dan haka itama a natse taja Bayan tareda Kaucewa hanya amma ta kasa sunkuyar da kan nata duk da bawai ta damu da son gani ko sanin waye ake bawa girman ba kawo tayi ne sbd yan uwanta sunyi. Qamshin ASIM ne ya doso gurin yana ratsa hancinsu daya sakasu sake yin qasa da kansu sosai, ASIM daya fito daga bangaren mahaifiyarsa zuciyarsa na Wani irin zafi da baqin cikin labarin dawowan Ayanah ghaz daya samesu tareta sultan Wanda sukeda cikakkiyar tabbacin Ayanah ghaz ta dawo masarautar to tabbas NUAB ya gama dawowa sbd a daidai wannan lokacin bazai taba barin mahaifiyarsa ba. Kokarin ficewa daga hanyar yakeyi idanuwansa sun sauya yanayi sbd baqin ciki me tsananin dayake ransa, Tin kafin ya qaraso idanuwansa dake cikin fushi suka sauka Akan kyakkyawar fuskarta da bata sauke ba amman bashi ko hanyar daya fitoba take kallo hanyar inda zasu nufa take kalla har lokacin hannuwanta na riqe da kafadunta sbd sanyin dayake sake ratsata sosai ta matsu ta koma ko kitchen ne ta zauna dumin dayake cikinsa ya dan ratsata sbd koina Bayan kitchen a bangaren ac ne dashi kuma sanyi ze qara mata sosai. Kafeta da idanunwansa yayi yana qarasa isowa inda suke zai gifta su amma idanuwan nasa sun kasa daukewa daga gareta yana mata kallan tsaftar dabai mata ba a ranar farko daya fara sakata idanwansa, Uniform din dasuke jikinta yabi da kallo a cikin nutsuwa da bada dukkanin lissafin kwakwalwansa datake sakawa zuciyarsa Wani irin yanayin dayaji bacin rai da fushinsa yana sauka ahankali batareda yasan meya ke shirin faruwa dashi ba sbd wannan fuskar itace take yawo a cikin Kansa da zuciyarsa tin ranar daya ganta din bai sake ganinta ba sai yau din, Juyo da idanuwanta tayi daidai yana kawowa gap da ita idanuwanta suka sauka akansa kallo daya tayi masa ta dauke idanuwan nata sbd kasa iya cigaba da kallansa sbd Wani irin kallan dayake mata da dukkanin imaninsa da zuciyarsa. Gifta su yayi zai wuce sai kuma kafafuwansa suka dakata sbd zuciyarsa data kasa hakura din ta tafi batareda ta samu abinda takejin tana buqata ba, Bude baki yayi batareda ya juyoba da muryansa mai iko da mulki a cikinta yace ‘Bayin wane bangaren ne?? Sake qasa da kai sukai cikin girmamawa da ladabi Naimah tace ‘Bangaren wishmah’ Shiru yayi Wani abu ya sake sokar zuciyarsa ya juyo a natse ya sake saukar da idanuwansa Akan Bahar din wannan Karan yana tabbatarda zuciyarsa da kowace macen duniya bata taba shigaba ko a mafarkinsa baiwar take shiga ahankali kuma shiga me karfin gaske da kaifi, Dauke idanuwansa yayi daga kan Bahar din wadda har lokacin bata dago ta kallesa ba Wanda hakan ne yaji ya sake kashesa akanta dan kuwa babu macen da rayuwarsa kaf ya hadu da ita data iya nuna darajar kanta fiyeda matsayin dashi yakeda shi na matsayin me mulkin BOYEM ta gobe ba shakka ba fargaba kamar ma batasan matsayin nasa ba da karfin da Masarautar take dashi a duniya ba. Salman ne dayake bayansa ya qaraso gurinsu ya kalli naimah datai magana yace su fadi sunayensu daya bayan daya. Ahankali suka ringa fadar sunayen nasu har zuwa kan Bahar din wadda itama kai tsaye ta bude baki a natse cikin tsananin sanyi da nutsuwarta ta furta sunanta ‘BAHAR’ Kafe idanuwansa yayi a fuskarta da bakinta daya fidda sautin sunan nata, Baice komaiba Juyawa yayi yabar gurin sunan na Zaunawa daram a cikin zuciyarsa datake jin kota wane halin yana buqatarta a kusa dashi a matsayi da daman da zai iya komai dan tabbatarda da hakan, Yana barin gurin suka Juyawa sukai dan qarasawa batareda kawo tinanin komai a ransu ba sbd babu ma Wanda ya dago a cikinsu bare su san yama kalli wata a cikinsu. Suna isa Bahar dakin Maa ta isa ta wuceta a palo tana waya Baya tsaya ba bathroom a nufa ta fara saka kafafunta a cikin ruwan Zafi da hannuwanta na tsawon mintina kafin tayi alwala ta fito ta sauya kaya ta tada sallah. Tana gamawa safa ta saka a kafar tata a lokacin maa ta shigo ta zauna suna dan magana har akai ishai tana sallah apple biyu taci kawai ta kwanta sbd kaman zazzabi takeji. ******Washe gari da safe Bayan sun gama aikinsu suna kokarin girkin rana sako ya iso daga bangaren Li’ul ASIM An sauya bayi uku dake bangaren zuwa bangarensa ankawo wasu sabbi. Da tsananin mamaki me girman gaske Maa sakinah ta amsa sakon tana jin damuwa da zullumin hakan sosai amma kuma batada ikon cewa Aa sam kokuma tambayar dalili sbd ya isa yama wuce dan haka Salmah da Naimah ne sai Bahar din wadda Maa sakina ta sake shiga tsoro da tashin hankali sosai da sunanta ya fito a cikin su ukun amma kuma batada damar cewa komai sbd yin maganar nada matiqar hadarin dazai fidda baamasan Bahar ta shigo masarautar ba ganin dasu Salmah ne sai ta dan ji sassauci kuma sbd Bahar da bazata iya rabuwa itaba koda mafarki ya sakata barin su a dakinsu ja bangaren sukuma sabbin bayin zasu ringa komawa dakinsu na bangaren bayi suna kwana su kuma su Bahar aiki kawai zasuyi acan su dawo. Wannan shine babban abinda take tsoro da tsananin shakka a zamanta da Bahar masarautar BOYEM din dan kuwa matiqar zasu zauna zatai rayuwa ne dole a matsayin baiwa Wanda hakan shine mafi girman masifar da zasu iya shiga sbd abubuwa da dama da zasu iya biyowa ta kanta tinda baiwa ce kuma batada ikon cewa aa ko tambayar dalilin hakan dan haka a Karan farko na rayuwarta taji rayuwa a Wani gurin daban yana bata shiga ranta sbd tafiya da Bahar ko dan bata dukkanin rayuwar data kamata batareda ta shiga masifar mulkin Masarautar BOYEM ba dan haka kawai taji ta matsu NUAB ya dawo ko zai San abinda yake faruwa ya fada mata abin yi dik da taga ya manta tareda rufe maganar auren a zahirin rayuwarsa da Kansa da auren tin farko bai shiga bama. Bahar bata damu da aikin da aka sauya musu ba sbd bawai gurine dazai rabata da Maa ba zata ringa zuwa ne suna dawowa kuma tana tareda su Salmah koina dan haka babu damuwa ko tashin hankalin a ranta. Washe gari da sassafe suka shirya cikin uniform dinsu suka tafi babban bangaren Li’ul Asim Wanda Ayau babu inda zai iya fita hutawa zaiyi daga masifu dasuke cukuikuye da rayuwarsa wadda tinda ya taso cikin bacin rai da baqin ciki yake a kullum sbd kasa samun abinda tin kafin a haifesa akeson ya samu dan haka koyaushe baida rayuwar Kansa da farin cikin Kansa sai baqin ciki da bacin rai Bayan bai rasa komai ba n rayuwa da jin dadin rayuwa. Suna isowa kai tsaye ayyuka suka fara tin daga gyara da girki tareda hada wanki da Sauran manyan ayyukan da sune daily rayuwarsu kullum. Bahar a natse take aikinta Wanda yake gyaran asalin palonsa na qurya kuma yana Zaune dik aikin datake yi yana kallanta cikin kasalar da baisan inda ta fitoba dan kuwa nutsuwa da Wani wasu feelings na samarwa zuciya sukuni yakeji suna shigarsa wainda bai taba saninsu a rayuwarsa ba. Lumshe idanuwansa yayi tareda jinginar da bayansa jikin lafiyayye kujeran palon nasa yana jin Kansa na warware da sakewa daga tarin baqin ciki da Zafin dayake cikin zuciyarsa da Kansa ma yana jin yanayin dayake shigarsa yana masa dadi da basa sukuni. Babu kalma ko daya data fita daga bakinsa yana Zaune a natse cikin kwanciyan hankali har ta gama aikin ta fice batareda itama ta furta komai ba ta fice. Ko data fice bai saniba sbd Nisan da yayi a cikin wata nutsuwar data saka komai nasa warware dan haka sai Bayan tsawon lokaci ma yasan ta fice. Numfashi ya fitar me sanyin gaske tareda Wani murmushi me tsananin kyau yana sake tabbatarda yana buqatarta a rayuwarsa. Wuni sukai a bangaren suna aiki Wanda hatta abincin da zaici sune sukai serving nasa kuma hakan ya basa appetite din dayaji abinci sosai. A Karan farko a tarihin farko na rayuwarsa da ya waye har rana ta fadi batareda ya fita koinaba ciki hadda fita gaida mahaifiyarsa Wanda mamakin hakan ya saka queen haile shiga damuwa da zullumin ko baida lafiya ne dan haka ta ringa kiransa amma wayoyinsa duka kashe. Su Bahar kuwa suna komawa babu wata gajiya gurin Maa ta isa tayi dik abinda zatai ta kwanta. Washe gari ma haka suka tafi suka wuni da yamma suka tafiya amma sbd zai fita a lokacin sai aka Dakatar dasu su saida ya fito a shirye cikin shigar alfarma data nuna ya samu Hutu da nutsuwa a kwana biyun da bai fito ba hakama fuskarsa da faraa sosai musamman da yana fitowan da ita idanuwansa sukai tozali suna tsaye a Jere kansu a qasa da girmamawa. Wucewa yayi gaba suka biyo bayansa batareda Sauran bayinsa zuwa bangaren mahaifiyarsa Wanda suna fitowan ko Taku biyu basu yiba sautin qarar dawowan mai BOYEM da Kansa ta dauki qara me karfin gaske tana shiga kunnuwan duk Wanda yake masarautar. Cak ASIM din y tsaya zuciyarsa na kirjinsa na dauke bugu na seconds farin cikinsa da walwalan sa suna raguwa zuwa dawowan bacin rai da baqin cikinsa Wanda yayi danasanin sako qafarsa waje dan fitowa. Mintina ya dauka a tsaye kafin ya Hadiye Wani Numfashi me Zafi da dacin gaske tukuna ya daga kafarsa yana wucewa suma suna biye dashi. Kai tsaye bangaren mahaifiyarsa yake kokarin isa sbd fara gaidata kafin su tafi gabaki dayansu ga sultan yi masa Barka da dawowa. A daidai wannan lokacin suma su Aleey suna gaba NUAB dayake riqe da hannun Amminsa suna bayansa tafe cikin wata irin nutsuwa da kwarjinsa daya saka gabaki daya bayin hanyar zubewa qasa kansu a qasa tenya ba bayansu riqe da handbag dinta data wishmah. A daidai wannan lokacin itama Laylah yunar dataji isowan tasu ta fito daga bangaren Maraki data sauka sanye da shigar yayan sarauta da wasu irin zinari a jikinta suna daukan ido, Aleey ne dayake gaba idanuwansa suka sauka Akan ASIM daya kawo gap shima tareda nasa bayin dake bayansa Wanda Bahar take cikinsu. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali [12/01, 10:49 am] Asia ahmd: _*HAYATEEM*_ Mamuhgee 74 ASIM dayake gaba cikin isa da iko tareda danne qiyayyarsa me Zafin gaske da yakewa rai biyun dake gabansa wato NUAB da mahaifiyarsa wishmah ya tako a natse ikonsa a bayyane ya fiddo yar girmamawa sbd cika doka da al’ada ya tsaya cak gaban Ammin ya dan sauke kai ya bude baki yace ‘Barka da dawowa cikin koshin lafiya mai girma da daraja wishmah,ina miki fatan cigaba da samun lafiya dorarriya’ Kallansa a natse cikin kwanciyan hankali da sanyin jiki Ammin tayi kafin ta bude baki tace ‘Amin ya Allah,godia nakeyi Li’ul ASIM’ Dagowa yayi a natse cikin wata nutsuwar ya kalli NUAB ya bude baki tattare da basarwa a natse yace ‘LEUL BOYEM Barka da dawowa Masarautar boyem’ Batareda NUAB ya basa kallansa cikakke ba da nutsuwa ya bude baki yace furta ‘Thank you’ yana wucesa tareda Ammin wadda hannunta yake cikin nasa har lokacin. Aleey daya kasa wucewa Bahar ya zubawa ido cikin son tabbatarda abinda idanuwansa suka ganar masa amma baice komaiba tukuna yana buqatar tabbacin idan ita dince sbd ganinta kai tsaye a cikin bayin masarautar abu ne da tinaninsa bai daukar masa ba. Laylah da bayinta da itama suke biye da ita su biyu bayan Ammin tabi batareda tace komaiba sbd ganin magajin guda biyu yasa yanayin gurin ya dan dauki Zafi hakama kallo daya tayiwa fuskar Wanda zuciyarta take bugawa dominsa babu alaman a wannan lokacin ta bayyanar da wanzuwarta a gurin gwara ta bisu ta isar da gaisuwan Barka da zuwanta ga mahaifiyarsa datake da cikakken labari da sanin itace rayuwar dayafi so a duniyarsa da rayuwarsa. Su Bahar ma har bakin bangaren queen haile suka raka ASIM din yana shigewa suka jiyo suka dawo nasu bangaren sai kuma gobe, Suna sako kai Bahar datake jin Wani irin nauyi na danne kirjinta na rashin sanin wace rayuwar kuma a yanzu zata samu da asalin me bangaren ta dawo kuma yayar mahaifinta da aka yanke alaqarsu da ita wadda daman ita bata sakawa ranta kusantuwa da ita ba ko jin kanta a matsayin jininta sbd tasan ita a yanzu marainiyar da zata tsaya a iya matsayin baiwa take. Maa sakinah ta zaunar da ita tini ta fada mata zata hakura da duk alaqar dayake tsakaninta da Ayanaah a yanzu zuwa Wani lokacin daya kamata amma dai itama batasan Yaushe ne lokacin ba sbd batada umarnin yankewa ko maganar cewa Akan wannan hukuncin da aka yanke musu na Dakatar da alaqar. Bata damu ba bata ji baqin cikin komaiba sbd daman ba saninta tayi ba bakuma tada alaqar komai din da gaske da ita hakama tinda ‘danta ya zabi kada Ayi alaqar hakan ya kawo mata sauki a rayuwarta na rungumar maraicinta da kadaicinta bata buqatar kowannesu a rayuwarta daga shi har mahaifiyarsa kawai abu daya ne yake tsaye cak a tsakiyar zuciya da kirjinta dama idanuwanta shine son ganin mace daya tak da itace macen da mahaifinsa yafi so a duniyarsa fiyeda komai harma da rayuwar tasa kanta, Ita datake ‘yarsa itace zuciyarsa da rayuwarsa da babu kamarta a gurinsa amma kuma Ayanah itace macen datake gugar matsayi da ita a zuciyarsa datake jin ma tsakaninsu waye yafi tsananin so fiyeda da rayuwarsa, Ita jininsa ce kaman yanda AYANAH GHAZ take jininsa, Ita bugun zuciya da sanyin zuciyarsa ce kaman yanda Ayanaah ghaz take hakan garesa, Itace macen dazai iya bada ransa da yana raye akanta hakama zai iya badawa Akan Ayanah ghaz dan hakan so daya zuciyarta ke son ganin macen da itace rayuwar mahaifinta. Koda suka shigo gabaki daya bayin bangaren suna tsaye Jere a gefe kansu a qasa cikeda wata irin girmamawa bazasu taba dagowa ba har sai LEUL BOYEM yabar bangaren dan haka itama a sanyaye tazo gefensu ta tsaya a natse batareda ta iya shiga ciki ba gurin Maa dinta sbd nauyin kirjin yanda zata iya fuskantar mutanen dake ciki. Laylah YUNAR ce ta shigo bangaren Wanda suka sake dan rissinawa suka gaidata gabaki dayansu bata kalli inda suke ba bare iya amsawa gaisuwar su ciki ta wuce kai tsaye Wanda dolenta iyaka cinta palon farko ta zauna sbd babu Wanda zai taba wucewa ciki matiqar LEUL yana ciki. Tenya ce dake Zaunawa palon Akan kujera tana kallanta da dukkanin idanuwanta tana karanto kamannin Zuhrah ghaz dake bayyane radam a bayyane kan fuskar Laylah din taji zuciyarta na narkewa da tsananin kauna da farin cikin ganin jinin Zuhrah a cikin bangaren Ayanah da hakan zai kusan bugar da zuciyarta sbd farin ciki da kauna me tsananin da zata nunawa jinin Zuhrah dinta dake gabanta. Cikin kulawa da kauna me tsananin yawan gaske tenya ta bude baki tana kallan Laylah tace ‘Leylah Yunar barkanki da zuwa, Ya gajiyan tafiya daga Kuwait zuwa boyem? Ya kadaici da baquntar sabon guri? Ya kuma kika Baro mahaifiyarki? Numfashi me nutsuwa na jinin sarauta Leylah ta sauke kafin ta kalli tenya cikin girmamawan datake buqatar samun kauna da duka soyayyar su sbd ji da sanin matsayin dasuke dashi na iyaye mata da NUAB yake tsananin kauna ta saki kyakkyawan murmushin daya sake bayyanarda kamanninta da mahaifiyarta sak tace ‘Lafiya alhmdlh,Ummee kuma tana lafiya itama tinda nazo ba randa bata tambayana Ammi a wuni fiyeda so goma, Kun dawo lafiya? Yaya jikin Ammin? Allah ya qara mata lafiya da tsawon rai me lafiya da kwanciyan hankali’ Amin’ tenya ta amsa tana kasa wucewa bedroom dinta dan hutawan gajiyan tafiya tafara kokarin jan Leylah a jiki da fira me nutsuwa da tsafta, Umarni ta buga waya kitchen tace a kawowa Leylah kayan marmari da hutawa. Bahar ce ta hado kayan a babban tray me kyau da tsari Naimah ta tayata hada fruits masu sanyi da zuma da madara me tsananin kyau da kauri me sanyi sukai tray biyu suka nufo palon Wanda sanyin ac ya gama Kama koina tareda qamshi kusan Kala nawa na mutanen dake ciki masu dataja amma kusan qamshin LEUL boyem ya doke kowane qamshin duk da baya palon yana palon kurya na hutawa tareda Amminsa da Maa sakinah wadda takejin tsananin farin cikin Ayanah dinta ta asali t dawo hadda tinaninta cikakke na rayuwarsu amma ta dawo da wata irin dangana datake ji sbd Jin tamkar ta rasa fiyeda rabin rayuwarta, Jinta takeyi babu abinda yayi saura a rayuwarta bayan fanko, Batajin farin ciki sosai, Quncinta yana nan shimfide a kwance qasar zuciyarta da har abada bazai taba fita ba amma a yanzu ta samu zimmar iya dannewa tabarwa zuciyarta ita kadai quncin ya cita amma bazata iya barin kuncin rayuwarta da batada komai na dadi ko farin ciki a ciki ta Hana ‘danta qwalli daya da bata hada da komaiba farin ciki da walwalansa. Zata barwa zuciyarta komai batareda ta saka na kusa da ita damuwa da quncin da itama take cikinsa ba duk da bazata iya hakan lokaci daya ba amma zatai iya kokarin boye hakan sbd likitoci da taji a kunnuwanta sun fadawa NUAB zuciyarta ta Riga ta samu matsala dan haka tasan a cikin mummunan damuwa da qunci tasa zuciyar take. Naimah ce a gaba dauke da tray kafin Bahar a bayanta dukkaninsu a natse suka sako kai a palon Wanda yayi daidai da fitowan Maa sakinah palon tareda NUAB Wanda fuskarsa ta qaro Wani irin fresh da daukan ido kwarjininsa na cike niimar palon tareda qamshinsa daya saka Leylah dagowa tana sauke kyawawan idanuwanta akansa a Karan farko data gansa zahirin a gaban idonta kusa sosai. Wasu irin hawaye ne taji ma kawai suna ciko idanuwanta masu dumi sbd zuciyarta dayake Jin abinda yafi Wanda take ji farko akansa sbd a yanzu ne da idanuwanta suka gansa a zahirinsa zuciyarta ke kamuwa da asalin soyayyarsa da zata iya bada rayuwarta Akansa, Ta shirya zama ta qarar da rayuwarta a matsayin Koda imebētinsa ce idan ma har babu aure aransa kenan dan kuwa shi din ayanzu ta tabbatarda baturen da aka fada ne dan haka ba lallai akwai tsarin aure a rayuwarsa ba, Hakama dan taaddan da ake ambatarsa dashi Ayau ita ya shirya rayuwa dashi koda jinin mutane ma yake yanka wa yasha taji zata iya rayuwa har mutuwa dashi a hakan ta zabawa yayanta da zata Haifa a duniya shi a matsayin uba. Kasa dauke idanuwanta da suka ciko da hawaye tayi daga Kansa batareda ta iya ko kotsawa ba harya kawo daidai inda take Zaune zai wuce a kuma lokacin Bahar ta kawo gurin itama dagowa tayi ahankali sbd qamshinsa daya shiga hancinta Wanda ya sakata tinanin shi dinne sbd qamshin ne daya tino mata da rasuwar mahaifinta dan qamshin ne a jikinsa Koda ya rasu sbd rungumar da NUAB din yayi masa. Tana dagowa bata kallesa ba sbd zuciyarta datai mata nauyi da kirjinta na tinawa da babu Sauran kowace alaqa a tsakaninta da kowa anan Bayan Maa dan haka matsayinta a yanzu bai wuce me aiki ba tinda ita din ba baiwa bace me lasisi kaman Sauran. Dan haka qarasowa tayi tana ajiye tray din hannunta daidai nan ya fice shima batareda ya lura ba bare kallan kowacensu dake palon, Maa sakinah kuwa Wani irin nauyi kafafuwanta sukai ta tsaya cak zuciyarta tayi wata irin bugawa da maganar tenya data shiga kunnuwanta cewan ‘ga Leylah yar mai girma yunar da amaryarsa Zuhrah. Kallo daya Maa sakinah tayiwa Leylah tanajin Wani irin farin ciki da kauna me tsafta da takewa Zuhrah tana sauka Akan Leylah amma idanuwanta na sauka kan Bahar dake gaban Leylah din tana jere mata kayan marmari a gabanta jin tayi zuciyarta na tsananta Wani sabon nauyin Wanda yake ragewa farin cikinta karfi ta dauke kallanta daga kan Leylah din ta Dora Akan Bahar zuciyarta na sake sosuwa. Numfashi me dumi ta sauke tana daga kafafunta ta qaraso a hankali tareda dan sake murmushi tana karban aikin Bahar din tace su tafi kawai zatai aikin. Cikeda jin dadi tenya datasan sbd kaunar datake wa Leylah ce ta saka zatai serving nata da kanta Wanda itama taji hakan hakama itama Leylah jin tayi dadi yana shiga zuciyarta na ganin Maa dince zatai serving nata sbd har sun fara kaunarta dan haka murmushi me kyau takeyi tareda dagowa daidai lokacinda aka bude kofar palon Kurya din Wanda ya saka Bahar dake kokarin barin gurin tsayawa cak zuciyarta na Wani irin harbawan datake jin tamkar mahaifinta zata juyo ta gani a bayanta sbd wadda take bayan nata rayuwarsa gabaki dayanta. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali [12/01, 10:49 am] Asia ahmd: *_HAYATEEM_* Mamuhgee 75 Leylah wadda tata zuciyar itama take sauya bugawa ahankali miqewa tayi tsaye a hankali cikin wani irin yanayin da batasan menene take ji ba amma ganin matar data haifi namijin datake so take shirye da rasa rayuwarta akansa ya saka zuciyarta da idanuwanta Wani irin sanyi da cikewa da tsananin kwarjinta da wasu irin kammanin datake ganin suna fizgar kamannin mahaifiyarta bata saniba ko dan mahaifiyarta bata da zance saina yabo da zuzuta kyau da matsayin wishmah din Masarautar BOYEM AYANAH GHAZ Shiyasa Ayau da idanuwanta suke ganin macen datafi kowace saar miji da ‘da take ganin kaman suna fizgar wasu kamanni da mahaifiyarta. Bahar da idanuwanta sukai Wani irin sanyi tareda cikowa da wasu hawaye suna sauya Kala Lumshe idanuwa tayi bugun zuciyarta na tsayawa cak kaman yanda gangar jikinta ke jin kowane irin yanayin Wanda mahaifinta ne yakeda haqqin ganinsa shine ya cancanta ganin wannan lokacin dan haka taji sam bazata iya juyowa ba ta daga kafarta a sanyaye zata bar gurin batareda ta juyo ba. ‘AYANAH BAHAR’ Maa sakinah ta Ambaci cikakken sunanta zuciyarta cikeda rauni itama Wanda ya saka Ammi dake kokarin sauke idanuwanta Akan Leylah dakatawa tana Juyawa a natse da Wani irin sanyi ta kalli inda Bahar din take juyowa cikin nutsuwa kanta a qasa ta sauke idanuwanta akanta tareda tsayawa cak tana kallanta batareda zuciyarta ta buga ma komai nata ya tsaya cak kallan nutsuwa take yiwa Bahar din wadda har lokacin ta kasa dagowa sbd idanuwanta sun kasa bata zarrar karban lokacin dayake na mahaifinta ne, Ahankali Ayanah ta dauke idanuwanta daga kan Bahar jikinta na mutuwa ta saukesu Akan Leylah wadda itama Bahar din da Ammin ta kafawa ido tana kalla sbd jin sunansu dayake iri daya. Tenya kallo daya tayiwa Bahar ta dauke kai tana dawo da kallanta kan Ayanah dake kallan Leylah cikeda farin cikin dayake kasa boyuwa a zuciyarta tace ‘Yar mai girma YUNAR da Amaryarsa Zuhrah’ Kasa motsawa Ayanah tayi sbd bugun zuciyarta daya kasa dawowa daidai hakama maganar tamkar saukar mashi a tsakiyar zuciya taji ta so keta ba tsammani, Kafe idonta tayi Akan Leylah kafafunta na wata irin rawa suna Neman kasa daukanta tayi baya a hankali tenya tayi saurin tareta tana Kama hannunta tareda kamo hannun Leylah din ta Dora Akan na Ayanah wadda Wasu hawaye masu tsananin zafi suka ciko idanuwanta ta Kama hannun Leylah din a cikin nata ta riqe a natse tareda Zaunawa tana jin Wani irin zazzafan kauna me sanyi da nutsuwa tana ratsata bakinta da baya hayaniya ta bude a hankali tace ‘Ina mahaifiyarki? Tana lafiya? Tana cikin koshin Lfy? Ta sauya? Ta girma? Tana cikin kwanciyan hankali da nutsuwa?? Da mamaki da farin ciki Leylah take kallan Ayanaah din zata bude baki ta amsa Bahar dake jin kowace kalma da muryan Ayanaah dake sauka kunnuwanta suna narkar da zuciyarta ta nufi kofa zata fice Maa sakinah da bazata iya barinta ba ta ajiye abinda yake hannunta tabi bayanta tareda Kama hannunta batareda an Ankara dasu ba ta shige dakinta da ita. Suna shiga rungume Bahar din a jikinta tayi zuciyarta na shiga damuwa da tausayinta mai tsananin sbd gata ga Dayar zuciyar mahaifinta amma ba damar kowace iri ta bayyanar da hakan a tsakaninsu, Wasu hawaye ne masu dumi suka gangaro daga jikin Bahar din tana kwance jikin Maa sakinah din batareda ta furta komaiba, Tabbas ta San yar Zuhrah din mahaifinta ce ake magana a gabanta Bayan AYANAH GHAZ wadda itace ma mahaifin nata, Ita daban take a cikinsu sbd mahaifinta ma daban yake a cikinsu dan haka batada gata ko hurumin alaqa dasu zata tsaya iya inda aka ajiyeta ta Kama matsayinta da shine ya cancanceta. Dagota Maa tayi daga jikinta tareda Zaunawa da ita suka zauna Akan sofa ta kalleta itama bata iya cewa komai ba bayan ‘Bahar kici gaba da hakuri da riqe kaddararki wadda lokaci zai zo da zata sauya, Banda yanda zanyi nima Alkawari ne da iko da ban dashi suka daureni daga hanaki samun walwalan data kamaceki a gaban macen da itace zata fi kowa so da kaunarki a duniya,zata kaunaceki fiyeda kanta da duk wani Wanda yake rayuwarta,zata kauna ce ki fiyeda ‘danta data haifa sbd kece jini daya tak da hasken rayuwarta ta bata a duniya ya tafiyarsa ya barta’ Hannun Maa din dake share mata hawaye ta Kama tana Dakatar wa da nata ta bude bakinta da sauti me sanyi tace ‘Maa kaunarki kadai ma ta haskaka Wani duhun na rayuwata da baya buqatan hasken da yawa dan haka a hakan ma rayuwar da kuka bani nayi anan gode’ Rasa abin fada Maa tayi sbd zuciyar Bahar batada abinda ta sani ta sabu dashi din bayan duhu dan haka takejin kaman bata buqatar kauna da yawa daga wainda suka cancanta. Bata Bari ta kuma fita ba tace ta tube tayi sallah tayi zamanta kawai. Tubewa tayi tayo Wani wankan harda alwala ta fito ta zauna shiri. Acan palo kuwa Ayanah Ayau jin takeyi zuciyarta tana samun karfin data rasa sbd ganin jinin Zuhrah dinta Ayau a gabanta a tareda ita. Farin cikinta a bayyane yake Wanda yake sake saka tenya jin nata farin cikin yana qaruwa. Maa sakinah ma nuna farin cikin takeyi duk da a qasan zuciyarta Bahar ce a ciki da babu Wanda ya San da wanzuwarta a duniya gabaki daya ma. Leylah ma samun kanta tayi a sabuwar duniyar da bata taba tsammani ba sbd Karbuwan data samu da kauna me karfi daga Ammin NUAB da Maa tenya harma da Maa sakinah duk da farin cikinta da kaunarta a bayyane batai tasu ba. A bangaren ta wuni har dare sosai kafin ta koma bangaren Maraki. Washe gari tinda safe Bahar ya fice daga bangaren gabaki daya tareda su Naimah sbd karfafawa rayuwarta matsayin da aka ajiyeta akansa. Tenya kuwa dakin Ammi daya dayake palonta kusa da nata bedroom din ta saka aka sauyawa komai sabo sbd Leylah da zata dawo bangaren. Sauran bayin bangaren ne sukai aikin Wanda bai dauki lokaci ba aka gama komai, Leylah da kanta tareda bayinta ta tattaro Kayanta suka dawo bangaren batareda sanin sultan ba sbd Ayanah sirikarta ce da ba lallai abar ta zauna bangarenta ba. Bayan sun gama parkinga bayinta sun gama jere mata komai wanka ta sake yi ta sauya kaya zuwa doguwar Riga me ado sosai datake daukan idonta rufe kanta ta fito suka ci abincin rana tareda Ammi cikin wata kulawa dake sake saka Leylah jin duniyarta na kammala. Acan bangaren na ASIM shima Ayau yafara kokarin bayyanar da kulawansa kan Bahar wadda batajin tsananin tsoro da shakkarsa kaman yanda su Naimah ke yi dan haka koda ya fara kokarin jefa tambayoyinsa Akan sunanta da nahiyar data fito kai tsaye ta basa amsa da sunanta da kuma sunan nahiyar mahaifiyarta sbd batajin zata iya fadar sunan ghaz ne asalinta sbd ayanah ghaz da matsayinta a masarautar. Koda lokacin tashinsu yayi suka fito suna isa ko zama basu yiba aka sanar da NUAB zai shigo bangaren dan haka duka bayin miqewa suka koma gefe suna rabe wa a Jere kansu a qasa. Ita kuma kokarin barin gurin tayi Wanda yayi daidai da sako Kansa yana sanye da black qananun Kayan RL gashin Kansa a daure tsakiyar Kansa batareda matsesa ba tin jiya daya dawo bai fito ba sai yanzu din sbd hutawan dayayi dakyau. Aleey dayake bayansa shine idanuwansa suka sake sauka Akan Bahar wadda take kokarin ficewa cikin girmamawa me tsaftar da ubangidansa kadai yake bawa se iyayensa ya dan sadda kai yana bude baki ya gaidata a girmame. Bata ji ba dan bata taba kawowa ita tanada matsayi ko darajar da zata samu gaisuwa a gurin wani dan haka wucewarta tayi a natse. NUAB dinne kadai ya wuce ciki zuwa kai tsaye palon mahaifiyarsa na Kurya Wanda ya taddata Zaune da Leylah a gefenta. Leylah na ganinsa ta miqe tsaye a hankali cikin nutsuwa ta masa Barka da zuwa muryanta na saka Ammi din sake sanyayyan murmurshi a sanyaye a zuciyarta kuma Wani daci da radadi ne ya yanketa sbd fatar inama ace ‘yar Abaas ce a gabanta take yiwa NUAB wannan kallo da gaisuwan sbd cikar burinsu. Numfashi ta sauke tareda jin jikinta ya mace NUAB kuwa da hannu ya iya amsa gaisuwan batareda ya iya bude bakinsa ba dan haka ta fice daga palon dan basu guri. Bai fitoba sai magrib ya fita ya fice. Tenya na Zaune palo Bahar ta shigo ta gaidasu itada Maa Sakinah ta shige dakin Maa din kai tsaye Wanda sam tenya bata damuba sbd tinanin Wani aikin zatai a ciki dan haka firarsu suka ci gaba da Leylah wadda take tenya takejin har a zuciyarta tana karban auren Leylah dari bisa dari duk da sakon bai isa ga LEUL din ba Sai a gobe insha Allah sultan zai isar masa sbd jiya da yau din duka daga sultan har NUAB da kowa hutun dawowan sultan din akeyi daga gobe zaman fada zai Dora. Wankanta tayi tai sallah ta Zaunawanta a dakin har akai ishai tanayi ta kwanta bacci koda Maa a shiga mata da fruits da madara tada ita tasaka tasha tukuna ta koma baccin. Washe gari haka suka tafi yau kam sosai ASIM ya zauna da ita yana mata tambayoyin da suka ja zance yafara yawaita a tsakaninsu Wanda hakan yake basa dukkanin mutsuwan dayake buqata ita kuma shine mutum na biyu bayan Maa sakinah dinta da matsayinsa ya wuce nata amma yake kokarin sakewa da ita dan haka a natsenta ba hayaniya take amsawa kowane zancensa. Yau da farin ciki sosai yake sbd firar daya samu yayi da ita yana sake gamsuwa da kowace irin rayuwar da zaiyi da ita. Ayau dinma a tare suka fito da yammar dan tafiya zuciyar ASIM fes Akan tunanin daya yanke na isar wa da sultan sakon ya shirya karban imebetin farko kafin aurensa dan kuwa yanason Bahar ta zama tasa har abada ya shirya tsaf Akan fuskantar komai dazai hanasa mallakarta Bare babu tinda baiwa ce batada ikon kanta hakama bame ikon Hana hakan koda kuwa shi sultan dinne sbd halascin Masarauta ne. Acan fadar sultan ma kai tsaye sako ne da yammar ya isa bangaren LEUL me boyem na takarda basa auren LEYLAH YUNAR BOYEM a matsayin tukuicin Barka da dawowansa gida Bayan shekaru. Aleey ne ya karbi sakon kuma shine ya bude ya fara ganin abinda yake ciki dan haka sunkuyar da Kansa yafara yi a natse yana kasa fadawa NUAB din sbd sanin aure daya ma dayake Kansa bai karbasa ba yama manta dashi kila bare aure na biyu Wanda yake na sarauta ne har abada NUAB din bazai karbesa ba. Jin shirun aleey din ya saka NUAB din dayake Zaune sanye da fararen kayan sanyi a jikinsa dagowa ya zuba masa fararen idanuwansa baice komaiba ya miqa masa hannu sbd yasan koma menene aleey shakkar isar masa dashi yakeyi bare kuma daga sultan sakon yake. Da sanyin jiki tareda girmamawa Aleey ya miqa masa takardar me dauke da stamp ma masarautar Wanda shine sakon auren da zai fita a matsayin sanarwar hadin auren. Karantar sakon yayi har karshe yana ganawa ya dunqule takardar ya jefar yana jin ransa da zuciyarta na mummunan baci da wata irin tafasa baisan waye ma yarinyar da ubanta da ake magana akai ba. Acan ma sakon ya isa ga mahaifiyarsa wadd akai tsaye ta kirasa a waya tana nemansa sbd sanin zai iya samun sultan Akan hakan dan haka ta buqaci ganinsa da gaggawa dan kuwa ita hadin auren yayi mata dan kuwa bazata qi yar Zuhrah ba tinda Allah bai bata ikon cika burinta ba Akan ‘danta. Koda kiran Ammin ya shigo wayarsa zuciyarsa takai qololuwan fusata dan haka miqewa yayi kai tsaye ya fito su Aleey na bayansa a kame sbd ganin bacin ransa a saman qoli yake. Tinkaro gefen sukai daidai ASIM ma ya iso tareda sakaman dasu Bahar ja bayansa amma ita tana daga gefensa. Aleey a karo na biyu idanuwansa a Yauma sun sake tabbatar masa da abinda ya kasa yadda dashi a Karan farko ganin Bahar a tareda ASIM dan haka satar kallan NUAB yayi daidai Wanda yake gaban ya dan tsaya tareda kallan ASIM Wanda ya dakata sbd tinanin gaidasa aleey zeyi kaman daga sama aleey din yace ‘Barka da yamma Ms Ayanah Bahar’ ASIM da maganar ta kashesa cikin iko da isa yace ‘Baiwa tace ta musamman bakin Ka ya San yanda zai fada sunanta….. NUAB dayake gap da saka kai bangaren Amminsa dakatawa yayi cak tareda dan dago idanuwansa da suke jajir sbd fushin dayake tafe dashi sbd yaji lokacinda aleey a Ambaci sunan sedai bai tsammaci amsar data fito daga bakin ASIM ALMAZZ ba…. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali [12/01, 10:49 am] Asia ahmd: *_HAYATEEM_* Mamuhgee 76 A cikin nutsuwa da wata irin izza ya juyo a hankali idanuwansa dake jajir suna dagowa tamkar Wanda suke a buge sbd wani zazzafan yanayin dayake cikinsu na abinda ya gama kunno wutar jininsa da kuma abinda kunnuwansa suka ji masa yarinyar da igiyoyin aurensa uku suke kanta da sai ayanzu ne ma da aka ambaceta yake tina hakan Wani yake kira da baiwarsa. Akan fuskar Aleey ya fara sauke idanuwansa sbd ya samu direction kai tsaye na wacece Bahar din a cikin bayin dake tsaye cikeda Wani irin tsoron ganin maza biyu masu BOYEM da kanta tsaye a gurin daya niimarsa ta dauki Zafi take, Aleey da NUAB din yana dakatawa shima ya dakata da maganar da zaiyi yana qasa da Kansa dan kuwa yasan duk abinda ya Dakatar da tafiyar NUAB mai zafi ne dan haka gabaki dayansu Yaransa qasa sukai da kai kowannesu shirye da raba ASIM da rayuwarsa batareda shakkar komai da abinda zai iya biyowa idan NUAB yace Ayi to yi din zasuyi. Kallan bayin yayi da idanuwansa masu girgiza Wanda aka kalla dasu a Karan farko ya bi bayi da kallan tsaf yagansu gabaki daya da uniform da komai iri daya, Gabaki dayansu kasa riqe kallansa daya sauka akansu sukai duk da kansu na qasa cikeda fargaba da tsananin girmamawa zubewa qasa sukai gabaki daya bayin kaf. BAHAR saida kowa ya zubewa tukuna ta motsa zata zube qasa din itama zuciyarta na Wani irin nauyi da radadin baqin cikin kasancewanta anan a Karan farko, Sauka gwiwowinta zasuyi qasa ASIM da zuciyarsa bazata taba daukan ganin macen dayake tsananin so kuma macen da zata zama imebētinsa zuwa wishmarsa ta durqusawa NUAB dan haka kai tsaye hannu ya miqa zai riqota dan hanata kafafunta kaiwa qasa. Hannunsa na isa gareta aleey yayiwa hannunsa Wani irin riqo da hannunsa daya tareda dagowa da sauri da Wani irin mamakin dayake hade da bacin ran da bai bayyana duka ba sbd babu kuma Wanda yake da ikon kai hannunsa jikin Bahar da aurensu yake kanta ko waye kuwa. NUAB kuwa da zuciyarsa ta gama qara fusata hakan daya faru ya tabbatar masa waye Bahar din dan haka idanuwansa ya rintse da karfi tareda budesu akanta ya miqa hannu cikin wani irin fushin daya saka su aleey sake yin qasa da idanuwansu ya damqi hannunta ya jata yana Juyawa daga inda ya fito tareda fasa shiga gurin Ammin nasa. ASIM da zuciyarsa ta gama quluwa tana wata irin tafarfasa fizge hannunsa yayi cikin tsantsan tiriri da kishin dayaji na Neman kashe zuciyarsa da dukkanin gangar jikinsa ya daga hannu zai shararawa Aleey lafiyayyan Marin rashin da’ar da yayi masa daya daga cikin securities dinne ya sake riqe hannunsa Wanda bai tsaya wata wata ba ya sakarwa security din wata mummunan Marin daya saka fuskarsa jajir. Sauran securities din cikin girmamawan da batada amfani garesa suka dan saukar masa da kai bisa umarnin aleey daya kallesa ya bude baki yace ‘Allah ya Huci zuciyar Li’ul ASIM’ Yana gama fadan hakan ya juya yabar gurin yana ban Bayan ubangidansa da gabaki daya rahamarsa ta dauke sbd Zafin dayake tafasa a jininsa na fushin dayake hawan gobara a yanayinsa, Sauran suma gabaki dayansu bayansu suka bi Ana barin ASIM a gurin cikeda Wani irin tafasa da jininsa ke yi a gurin sbd NUAB ya gama wulaqantasa da bayyanarda shirin yaqi a tsakaninsu dan kuwa hakan da yayi masa zai iya bayyanar da tasa zazzafar qiyayyar sbd abinda yayi a gurin yafi yaqi da gabar dake tsakaninsu na gadar mulki, Zai iya hakura Bayan yaqi da dukkanin kokari idan yayi ya rasa mulkin BOYEM amma kuma Akan Bahar bayajin a bayyane ma zai iya barin ko uwar NUAB din a raye bare NUAB din dan kuwa sedai ya rasa ransa gurin yaqar hakan dan kuwa Bahar tasa ce akanta zai iya fuskantar kowa, Zai iya tsayawa gaban kowa ya bugi kirjin ita tasa ce dan haka NUAB koma me yake nufi da hakan da yayi a yanzu dan kawai tana baiwar mahaifiyarsa to tabbas zai nuna masa baiwa ce ita daga shi har ita sunada iko da ita cikakke dan haka zai shayar dashi mamakin da zai girgiza dan kuwa a ganin idonsa zata zama macensa imebētinsa. Barin gurin yayi Salman na biye dashi shima tasa zuciyar kaman zata fashe suka isa bangaren queen haile ASIM din ya shige idanuwansa jajir baya ganin komai daidai tsabar baqin cikin dayake Neman kashesa. HAILE dake Zaune tareda su Aslam suna hutawa a palon hutawanta Kayan marmari da abubuwan hutawan cike Jere a gabansu duk da ba Wani dadin rai suke cikinsa ba dan kuwa suna Zaune a gurin labarin auren ‘yar mai girma YUNAR daya bawa NUAB Yazo kunnuwansu ya lalata gabaki daya Sauran dan farin cikin rayuwar daya rage musu zuwa sabon baqin ciki me girman gaske dayake Neman makantar da HAILE wadda ta dago jajayen idanuwanta ta kalli Aslam wadda tafara zantika cikin tsananin tashin hankali da baqin ciki me girman gaske hannuwanta har suna rawa idanuwanta jajir take cewa ‘Auren yar YUNAR ga NUAB yana nufin zai tsaya masa a gurin karban mulkin BOYEM, YUNAR zai zabi tsayawa duk Wanda ya zama Siriknsa a cikin magadan biyu, Tayaya zai zabi NUAB ‘dan mistress Akan ASIM Wanda a bayyane da duniya shine dan dayafi da’a da kwantarwa manya kai, ASIM shine Wanda ya cancanta ya bawa aurar yarsa, ASIM ne ya kamata ya zabi tsayawa Akan karban mulkin BOYEM me zaisa ya zabi dan ta’adda? Baisan halinsa da rayuwar da yakeyi ba Wanda yana buqatar sani dan kuwa Mamee muna tsananin buqatar ‘yar YUNAR ta kasance Matar ASIM ba NUAB ba, Mame kota halin yaya kada ki bari dan Allah NUAB ya samu Leylah YUNAR a matsayin mata idan ba ASIM ba sbd aurensa da ‘yar nada kashi casain na alaman nasara Akan ASIM mame dan Allah kada ki bar hakan ta faru…..’ Yanda take maganar cikin tashin hankali da mummunan baqin cikin daya danne zuciyarta kaman zatai bindiga ta buga ya saka meryam ma hankalinta tsananta tashi da Wani irin zallar tsoro da zullumin daya saka idanuwanta jajir dan kuwa faduwar ASIM yana nufin tasu faduwar a abinda suke tsananin so tamkar mutuwa. HAILE da zuciya ta gama cinyeta Wani zazzafan radadi zuciyarta ke yi dan kuwa idan ma adalci zaayi ASIM dinne ya fara zuwa duniya dan haka shine ya kamata a fara bawa macen a daura masa aure kafin daga baya Ayi maganar NUAB Wanda batajin ma yanada niyar auren a rayuwarsa dan kuwa ta’addancinsa kadai ya sakawa gaba, Tayaya sultan zai mata wannnan mummunan cin fuskar a Idon duniya ya zabi fara yiwa dan mistress dinsa aure Akan ‘dan sunnarsa, Tayaya zata iya barin YUNAR ya tsayawa NUAB ba danta ba? Tayaya zasu iya barin NUAB ya samu wannnan saar ta auren ‘yar YUNAR Bayan ga ASIM dinta…. Jajir idanuwanta sukai Wanda tsananin ja da baqin cikin dayake cike dasu da jini da zuciyarta idanuwanta har wasu ruwan da ba hawaye ba suka tara, Shigowan ASIM din Wanda tamkar jininsa zai Kama da wuta hannuwansa har wani rawa sukeyi ya sakasu kallansa su dukan kowa idanuwansa na tsananta ja sbd suna ganin tsantsan fushinsa da bacin ransa tareda baqin cikinsa a bayyane kenan shima ya samu labarin, Zaunawa yayi a kujera yana kasa bude baki sbd fushinsa yayi yawan da bazai iya magana kai tsaye ba, Shiru sukai dukkaninsu kowa da baqin cikin dayake cinsa, Sai Bayan mintina masu tsayin gaske ya bude Baki cikin radadi me bayyana yace ‘Ko zan rasa rayuwata bazan Bari NUAB ya shiga tsakanina da abinda nakeso ba, Akanta na shirya bayyanannan yaqi dashi da mahaifinsa sbd shine yake tsayawa haukar NUAB din kowace iri dan haka wannan Karan mutuwa ce kadai zata rabani da ita’ HAILE da kalaman sukai mata Wani irin dadi da Jin sassauci tace ‘Ko ni bazan taba barin ya sameta ba koda hakan na nufin aikata kowane irin aiki saina tabbatarda sun rabu rabuwa da har abada’ Aslam ma Jin tayi sanyi na samun sassauci na dan ratsata ta kalli ASIM din tanajin nutsuwar daya kasance yana son Leylah din dan sun dauka bazai sota ba bazai kishin kasa samunta ba dan haka dukkaninsu suka Ji sun dan samu relief na zasu Hana auren da dalili me karfin gaske. ********kai tsaye bangarensa ya nufa da ita bata ma ganin gabanta sbd yanda yake riqe da hannunta datake Jin azabar riqon da yayi mata amma idanuwanta da zuciyarta sun rufe da ‘dacin da harma bata Jin komai dan haka bata bude idanuwanta sai lokacin da taji ya saki hannunta da karfi tayi baya idanuwanta na budewa jajir itama sbd har cikin ranta bata kaunar ganinsa dan ganinsa ba mummunan auren dayake tsakaninsu tinawa ba hadda rasuwar mahaifinta dan haka kokarin sake rintse idanuwanta takeyi cikeda baqin cikin kasancewa tareda shi……. Saukar hannunsa Akan rigar dake jikinta ya fizgo da karfin gaske yana rabata biyu daga jikinta ya sakata bude idanuwanta masu girman gaske da kyau sunyi ja ta sauke akansa tana riqe hannunsa da karfin gaske tareda bude baki a Karan farko muryanta ya sauka kunnunesa da tsananin fushi tana kallan cikin tsakiyar idanuwansa da kowa baya iya kalla tace ‘Ābidehali?¿ Jajayen idanuwansa ya dago da Wani irin tsananin Zafi da fushi tareda bacin ran gaske ya kalli bakinta daya furta kalmar da duk duniya babu Wanda ya taba furta masa hatta uwa da ubansa kuwa kaf duniyarsa babu Wanda ya taba kallan fuskarsa ya furta masa wannan kalman da zata iya ajalin dik Wanda ya furtata, Yana da hankali take tambayarsa???? Shi LEUL take tambayar yanada hankali??? Menene hankali? Batasan koda Yazo duniya baida hankali ba? Batasan baisan menene hankalin ba? Ina ta samu zarrar yi masa wannan kalmar? Qarasa fizge rigar yayi cikin wani irin sabon rashin hankalin dayaji yana shigarsa data ambata sbd Allah ne kadai yasan yanda ya danni mahaukaciyar zuciyar tasa bai yaga Kayan jikin nata tin acan ba. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: *_HAYATEEM_* Mamuhgee 77 Dago idanuwanta tayi da suka tsananta Wani irin Jan da hawaye masu tsananin radadi suna cikowa a cikinsu ta kallesa hannuwanta na kare jikinta duk da akwai wata qaramar halfvest din a cikinsu, Ayau ta fuskanci tozarci da baqin cikin da bazata taba mantawa ba daga Wanda batajin har abada zata manta, Wani mummunan baqin ciki ta Hadiye ta bude baki zatai magana ya juya ya bar gurin har lokacin hannuwansa har wani rawa sukeyi yana isa kofa ya fice tareda rufe kofar da karfin gaske daya sakata rintse idanuwanta tana silalewa qasa ahankali wasu hawaye masu tsananin zafi suna gangarowa daga idanuwanta. Su aleey dake palo a tsatsaye babu Wanda ya dago kai a cikinsu kowa Kansa sake yin qasa yayi daya fito din tamkar guguwan wuta zata tashi haka fuskarsa tayi Wani ja ya fice daga palon suka biyo bayansa, Suna fitowa kallan securities din aleey yayi yace su tsaya su tsare bangaren tinda princess din GHAZ tana ciki. Komawa sukai bakin kofar shiga ta farko data shiga palon suka tsare shi kuma aleey yabi Bayan NUAB din zuwa gurin kiran Amminsa da shine ya fiddosa tin farko. Tin kafin su isa aleey a fidda wayar sa ya Turawa Maa sakina sakon taje bangaren NUAB Princess din GHAZ tana can. Maa sakinah dake Zaune tana kallan time a agogon wayarta na rashin dawowan Bahar har lokacin zuciyarta cikin wani zullumi da rashin sukuni take dan haka miqewa tayi tana nufar dakin bayin bangaren dake Bayan kitchen dinsu dan dubowa. Tana shiga kitchen zata bi ta kofar kitchen din zuwa dakin nasu sakon aleey ya shigo wayarta tana dubawa kirjinta yayi Wani dummm Wani sabon zullumin da fargaban idan ba Wani abin ne ya samu Bahar din ba dan haka dawowa tayi tana fitowa daga kitchen shi kuma NUAB a lokacin ya shigo harya saka kai a palon farko ya shige dan haka basu hadu ba ita kuma kofa ta nufa kai tsaye ta fice, Aleey dayake kofar gurin ta hadu dashi baice mata komaiba sbd baya magana ko wace iri idan baisan Meye a zuciyar LEUL dinsa ba dan haka kai tsaye bata tsaya ba itama sanin bazai taba fadar komai ba batareda izini ko umarnin NUAB ba dan haka cikin wani sanyin jiki da kafafu ta nufi bangaren nasa dan dubo meya samu Bahar dinta. Ko daya isa securities da suka San matsayinta a gurin maigidansu dama Bahar din basu hanata ba kai tsaye bude mata kofa sukai da girmamawa me girma ta shige. Tana shiga babban lafiyayyan palon nasa dayake tsit komai na palon tsarin rayuwarsa ce ta Russia da taste dinsa, Qamshinsa ne koina yake cike da niimar iskar da kake shaqa dan babu abinda bai gama kamuwa da tsadadden qamshinsa ba da baa jinsa a gurin kowa, Kallan koina tayi tana rasa ina ma zata ga Bahar din dan haka kai tsaye bude muryanta tayi ta Ambaci sunan Bahar din wadda sautin muryan Maa din na shiga kunnenta ta fasa wani kuka Mara sauti a hankali sbd bazata iya fitowa ba babu Riga a jikinta. Sake kiran sunanta Maa tayi tana tinkarar dakin datasan ba shine na NUAB ba dan nasa dakin sam idan bame gyaransa ba babu me shiga shima Wanda yake gyaran a cikin Yaransa ne babu bawa ko daya dasuka yadda dashi Akan komai na maigidansu dan haka sune securities sune kuma bayinsa ba wata dama ko yar qanqanin da kowa yakeda ita ta iya cutatar dashi sbd sun tare tako Ina rayuwarsa da tasu rayuwar. Maa sakinah na isa dakin kai tsaye murdawa tayi ta bude idanuwanta suka sauka kan Bahar din wadda take durqushe a qasa ta rufe jikinta da tafin hannuwanta. Faduwa gaban Maa yayi da karfin gaske har kafafunta na rawa ta ta iso gurinta da sauri tana isowa ta janyota jikinta ta rungume da karfi tana Jin faduwan gabanta na tsananta tace ‘Bahar meya sameki? Meya faru na ganki hakan? Ya akai? Lafewa jikin Maa din tayi tana fasa sabon kuka tareda qanqameta tana bude baki tace ‘Inason barin nan Maa,Inason komawa ANJOM maa.’ Saurin sake rungumeta Maa tayi tana Jin zuciyarta na sosuwa da abinda ya faru koma menene, Bata taba Jin zata tirsasa Bahar a zuciya da rayuwar NUAB ba sbd dukkaninsu babu Wanda zata iya yiwa dole Akan dan uwansa, Bahar amanarta ce da Abaas ya damqa a hannuwanta data karba zata riqe da rayuwarta da karfinta harsai rayuwarta tabar jikinta, Dukkanin soyayya da kaunar datake wa Ayanah zata bawa Bahar irin wannan kaunar ne sbd daga ranar da Ayanah tasan waye Bahar zatai baqin ciki da kukan tsanar kanta da ‘yar Abaas dinta ta kasance a qarqashinta da sunan baiwa. Idanuwanta da sukai ja ta rintse tana budewa ahankali ta saukesu Akan Bahar da fuskarta tayi ja sbd kukan datake yi sosai a jikinta. Mayafin dake rufe da ita ta zare tana share mata hawaye a hankali tareda Jin itama a Karan farko zaman BOYEM ya isheta ANJOM takejin son komawa indai zata rayu da Bahar acan ta bata farin ciki da kulawa tareda kauna har zuwa lokacinda shi NUAB din yaji yayi niyar fadawa mahaifiyarsa waye Bahar. Miqewa tayi tsaye tareda miqar da Bahar din tsaye tareda ficewa kai tsaye cikin bacin rai ta isa dakin NUAB da babu me shiga. Shigarta kai tsaye babu inda ta dosa a dakin sai closet dinsa da kayansa sama da Kala dari suke a Jere babu Wanda ba original designer ba, Babu zabi ko kallansu data tsaya kai tsaye shirt ta dauko fara qal ta juyo har lokacin nauyi ne danne da kirjinta, Dakin ta koma ta isa har gurin Bahar din wadda take cikin yanayi da nauyi da radadi a kirji, Da kanta ta saka mata rigar wadda tayi mata mugun yawa sosai amma hakanan ta kamo hannunta suka fito, Suna fitowa kofar palon cikin tsananin girmamawa me girman gaske yaran NUAB din suka dan sauke kai suna kasa barinta ta wuce da Bahar sbd babu umarnin hakan daga shugabansu daya ajiyeta a gurin. Kallansu tayi zuciyarta na Wani irin cika da mummunan bacin rai da fushin dabai taba bayyanar mata ba sbd hakuri da rashin yanci ta bude zatai magana dayansu ya saka kiran Aleey ya sanar dashi. Kashe wayar aleey yayi da sauri yana tahowa, Koda ya iso Maa sakinah na fada sosai Wanda babu Wanda ya dago a cikinsu kansu na qasa suna sauraronta cikin girmamawa amma bazasu iya bude kofar ba. Aleey na isowa da sauri yayi qasa da idanuwansa daga kan Bahar sbd kai tsaye rigar dake jikinta da hadda itace ta saka yaran gabaki daya qasa da kai suna kasa dagowa. Da Kansa aleey ya budewa Maa din kofa yana bata hakuri a natse. Ficewa tayi har lokacin hannun Bahar din yana hannunta a zuciyarta ta yanke shawarar komawa ANJOM sbd samarwa Bahar nutsuwa da kwanciyan hankalin datake buqata, A yanzu tanada dukiyar zinarin da zata maida garin ANJOM garin dayake a baya dan haka zata tafi da Bahar ta bata rayuwar Jin dadin data cancanta samu. Koda suka iso bangaren kai tsaye daki suka shige babu kowa a palon, Suna shiga Zaunawa tayi tareda zaunar da bahar gefenta sukai shiru babu me cewa komai kowannensu idanuwansa a quntace kaman zuciyoyinsu suke a quntace. ******Acan palon Ammi kuwa NUAB dinne ta kalla da dukkanin nutsuwa da zuciyarta ta bude Baki tareda Dora hannunta daya Akan nasa tace ‘Hayateem ka samu sakon auren da aka Baka na sani Wanda ina tsananin son auren nan har cikin Raina kuma nayi Naam dashi amma Ka sani bazan taba tirsasa Ka matiqar Baka raayi sbd bazan taba son Ka auri Leylah yunar Ka quntatar da rayuwarta da rashin soyayyarka sbd tamkar ‘yar daba Haifa haka nake jinta a zuciyata…….. Dago jajayen idanuwansa da suka sake tsananta da ja yayi ya kalleta bakinsa cikin wani irin nauyi da rashin kasa danne abinda yakeji yace ‘Saboda tana jinin ZUHRAH GHAZ???? Kin karya alkawarin hadin auren dayake tsakaninki da Abaas ne? Idan Baki karya ba tayaya zan auri ‘yaya biyu daga duka yan uwanki Ammi?? Ammi ban taba shaawar aure ko rayuwa da mace ba anan kusa? Wannan auren sarauta ne Wanda babu shi a cikin tsarin rayuwata har abada, Bazan taba mulkin BOYEM ba sbd BOYEM bata cikin rayuwata har abada, sultan ya aiko mun sakon auren Wanda a yau zan mayar masa da amsar ban karbi kyautar aurenba’ Wani irin zufa ne ya fara gangarowa goshin Ammin sbd Jin zuciyarta na bugawa da karfin gaske Jin sunan Zuhrah a bakin NUAB Wanda bata taba fadawa labarinta ba amma yasan Zuhrah da bazata iya fuskantar iya hana Leylah yar Zuhrahn ba abinda take so ba sbd haka take Jin Leylah har jininta sbd ita kaddararta Akan soyayyar datake wa yan uwanta ne da duk abinda zasu haifa. Kallansa tayi tareda sake Kama hannunsa ta hada da nata ta bude baki tace ‘Kafin komai Hayateem Kamun alkawarin bazaka taba hayaniya da tashin hankali da mahaifinka ba sbd bazai taba janye wannan auren ba matiqar ba zaka cika sharadinsa ba na abinda yake so kila, Kamun Alkawari Hayateem bazakai tashin hankali ko fitina ba kowace iri da sultan’ Kafesa da ido tayi tana maimaita maganar wadda ta sakasa zame hannunsa ahankali daga nata tareda rungumeta jikinsa batareda ya iya cewa komaiba sbd yasan tsoronta Akan kada sultan ya sake rabasu ya koresa daga masarautar Wanda a yanzu sultan baida wannan karfin dazai rabasa da mahaifiyarsa. Numfashi me Zafin gaske ya sauke ahankali ba sauti tareda sumbatar tsakiyar kanta kafin ya saketa a natse ya miqe ya fice yabarta Zaune cikeda zullumi da tsoron gaske kashi uku, Yaya NUAB ya San Zuhrah? Da gaske yasan zuhran jininta ce? Ya akai yasan alkawarin dake tsakanin sa da Abaas? Yaga Abaas ne? Meya yasa yake mata maganar Alkwarin auren da basuda tabbacin Abaas din ya samu yancin haihuwa?????? #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 78 Yana barin kanta ya tsananta Juyawa tana kasa yadda da maganar NUAB din wadda yayi mata wadda magana ce da akai a ANJOM basu taba tada ita ba anan tinda suka samu sauyin rayuwar da babu farin ciki a cikinta, NUAB bai taba sanin komai Akan Abaas dinta ba Bayan sunansa da matsayinsa na rabin rayuwarta datake wa so fiyeda tata rayuwar, Ayau yana maganar alkawarin auren dayake tsakaninsu na shekarun da tin Abaas din yana yaro, Miqewa tayi kanta da kirjinta na nauyin rashin iya samun kwarin gwiwan bawa NUAB daman kasa auren Leylah wadda batajin a yanzu batada zabin daya wuce ta tirsasa hakan dan kuwa Leylah zata dawo gareta shikenan jinin Zuhrah yana hannunta. ****** Yana Baro bangaren Ammin kai tsaye bangarensa ya nufa yana isa bai damu da dubawa ko tana nan ba ko bata nan dan haka sallah sukai tareda Yaransa kafin ya shige bangaren nasa ya sake daukan tsit, Sai ishai ya fito cikin fararen armanis sukai sallar ishai din yana gamawa kai tsaye bangaren sultan ya nufa har lokacin idanuwansa basu dawo daidai ba kaman yanda tiririn zuciyarsa bai sauka ba, A daidai wannan lokacin shima ASIM kai tsaye kasa hakura yayi ya kwana a ranar batareda ya isar da buqatarsa dayake son a tashi Washe gari da ita na buqatan imebētinsa ta farko dan haka shiryawa yayi a Daren ya nufi bangaren sultan da tsananin taurin zuciya da karfin burin dayake a shirye dashi. Koda sakon isowan NUAB daya fara isowa fa sultan yana Zaune palonsa ma hutawa Lumshe idanuwansa yayi cikin nutsuwa tareda sauke ajiyan zuciya sbd yasan daman Ayau din sai Yazo sbd babu yanda zai karbi aure irin wannan kai tsaye shi kuwa damar sake tsananta masa abubuwa Akan cikar burinsa ne ya samu sbd yakai lokacinda yake buqatan sauka mulkin dan bawa macen dayake tsananin so har a cikin jininsa Sauran lokacinsa daya rage a duniya sbd bata dukkanin farin ciki da walwalan da bata sani ba a lokacin kuruciya dan haka a yanzu tako wane halin saiya tabbatarda NUAB ALMAZZ ya karbi mulkin qasar BOYEM da hannunsa dan kuwa shine kadai Wanda Zai iya riqe mulkin a tsaye da dukkanin adalci da tsayuwar da qasar BOYEM taje buqata ta kuma daba dashi daga kowane sultan datai a tarihi hakama yana buqatar yayi wannan auren na YUNAR daya basa na kyautar yarsa sbd yunar zai tsaya masa da karfin nasa ikon a gurin mulkar BOYEM tareda basa dukkanin kariya ta Sharrin mulkin sarautar da baisan ta ina zai fara zuwa ba dan haka yana Bayan auren shima. Har palon Sultan kadir ya rako LEUL din tareda komawa waje ya basu guri. Zama cikin nutsuwa NUAB yayi tareda dagowa da idanuwansa da suke sak na mahaifin nasa suna cikeda Sauran fushin dayake cikinsu ya kalli sultan tareda danne zuciyarsa dan Hana kasa furta abinda bai daceba ga alkawarin Amminsa daya hau Kansa a yau din na kada yayi fitina kowace iri da sultan din. Bude bakinsa yayi da muryansa me cikakken iko da nutsuwa yace ‘Barka da dare me BOYEM, Barka da hutawa daga gajiyan tafiya’ Cikin iko da milki sultan ya saukar da idanuwansa Akan NUAB din tareda sauke ajiyan zuciya me sanyi tukuna ya bude baki ya amsa da cewa ‘Barka NUAB ALMAZZ, Wannan ziyarar kai tsaye akwai dalilin yinta Wanda zaka iya fada kai tsaye.’ Sake dago manyan idanuwansa NUAB yayi Wanda suka sauka Akan sultan sbd baya buqatar kasancewansa a gabansa kenan ya fada abinda ya kawosa kawai, Baya buqatan shima qara mintina Akan abinda ya kawosa dan haka takardar hannunsa daya shigo da ita ya Dora a kan table din gaban sultan din tareda dauke hannunsa ya mayar da bayansa ya jingina ya dago ya bude baki a natse yace ‘Ban karbi kyautar da aka bani ba ta aure sbd bana buqatar hakan, Zanyi aure a duk lokacinda naji inada buqatan hakan’ Wani kyakkyawan murmushi sultan ya sake yana Dora idanuwansa Akan takardar kafin ya dago ya kalli NUAB din yace ‘Ba raayinka aka tambaya ba kokuma abinda kake buqata wannan Umarni ne na sarauta da dole zaka karba, Kyauta ce da bazaka iya maidawa ba dan haka abinda ya kawo Ka baida amfanin zuwan naka.’ Tasowa da bayansa yayi daga jikin kujeran dayake Zaune yana kallan sultan da Wani irin yanayi na tsayuwa Akan maganarsa sbd aurenta ma a yau daga yanzu ya haramta a garesa har abada tinda har auren da kyautar da ita kanta din duka na sarautar daya tsana da jininsa ne dan haka bude baki yayi zeyi magana kadir ya shigo a natse tareda isowa gefen sultan ya dan rankwafo ya bude baki ya sanar dashi zuwan Li’ul ASIM shima a Daren. Sultan din bai dagoba kaman yanda baice komaiba bai kuma nuna komaiba, Murmushi me sanyi ya kuma saukewa yana cewa a basa damar shigowa. Yau Daren na magadan mulkin BOYEM ne kenan Yaji na NUAB Sauran ASIM din yaji menene ya kawosa shi kuma. Kafin shigowan ASIM maida kallansa yayi Akan NUAB Wanda zuciyarsa da jininsa suke tafasa a bayyane,tsananin fushi da dacin zuciyarsa duk a bayyane sultan din yake ganinsu dan haka ya bude baki a natse hankali kwance yace ‘A karo na biyu kanada zabi biyu LEUL BOYEM, Karban mulkin da koda kazo duniya yana jiranka kokuwa auren macen da itace zata zama macen da har abada zata ringa nuna maka auren sarautar BOYEM ne kayi koda kuwa baka karba mulkin ba aurenta zai ringa tinatar da kai sarautar daka tsana da jininka, Karban mulkin BOYEM shine zai baka cikakkiyar daman karban auren ko Qin karbansa da kuma damar zabar duk macen da kake buqata a lokacinda zaka tashin a cikin jinin BOYE, Karka manta harma da yancin mahaifiyarka dana mahaifinka da kake buqata, Karban mulkin BOYEM zai saukar dani a matsayin shugaban BOYEM Wanda hakan zai Baka daman fuskantata a matsayin duk da kaga dama a tsakanin UBA,ABOKIN FADA,SULTAN ME BOYEM kokuma MASOYIN UWA wadda zan iya komai akanta kana buqatan sanin hakan yanzu….’ Qanqame hannuwansa duka biyu NUAB yayi Wani irin tiririn dacin kalaman sultan din na karshe suna suka da yankar zuciyarsa yanka me zurfi ambatar kalmar masoyin uwa da rufe kalamansa dashi, Yana tinatar dashi ne ba auren uwarsa yakeyiba ita din wishmah dinsa, Gatse ne yake yi masa sbd sanin kalmar zata Zafafa zuciyarsa har zuwa matakin karshe, Yana tinanin karban mulkin nasa zai masa sauki ne ya samu biyan buqatarsa shikenan? Yana manya tinanin idan ya hau mulki yanada ikon aurar da duk Wanda ya so ga kuma Wanda ya so din ciki kuwa hadda shi dayake mahaifin nasa yanda ikon hakan akansa. Sultan daya yi masa kallan minti daya dauke Kansa yayi yana sauke Wani sabon lafiyayyan murmushi sbd ya doka a daidai inda yake so sbd akwai abubuwa da zamantowansan sultan Wanda yayi zama Akan karagar mulkin sarautar jinin BOYEM sun haramta ya aikatasu da Kansa amma zasu iya zuwar masa ya samesu a matsayin hukunci a ciki kuwa hadda kudiri dayake dashi na shekaru. Shigowan ASIM a tsanake shima ya saka sultan dagowa yana maida kallansa Akan ASIM din Wanda idanuwansa suka sauka Akan NUAB da komai nasa yayi jajir alaman yana cikin tsananin fushi da baqin cikin gaske. Idanuwansa ya saukar Akan doguwar takardar dake dauke da stamp na Masarautar BOYEM din Wanda take ta isar da umarnin auren NUAB din da Leylah yunar, Yanayin NUAB din ya sake kalla a sace take ya tabbatarda auren ne bai karba ba Wanda hakan bama abu me yiyuwa bane a garesa kota yaya dan haka Wani sanyi da farin cikine yaji ya mamaye zuciyarsa sbd fitinar Qin karban auren zata qarasa lalata alaqar da NUAB din yake da ita da sultan tareda rasa damarsa a abubuwa da dama dan haka shi a gurinsa wannan kyakkyawan sabuwar dama ce me girman da zai tabbatarda sai anyi wannan auren na NUAB da Leylah sbd ya quntata masa Bayan kuma YUNAR ya tsanesa akan jayayya da auren yarsa dayake ji da ita. Cikin farin cikin sa daya dan bayyana ya qaraso gaban sultan ya zube qasa a hankali yana cewa ‘Barka da hutawa Me BOYEM da mulkinta, Ina gaidaka a wannan Daren mai tarin albarka Allah ya qara maka lafiya da tsawon rayuwa tareda tsarkin zuciya.’ Wani murmushin me kyau sultan ya sake yana Jin zuciyarsa fes ya amsa a natse da cewa ‘Amin amin ina amsa wannan gaisuwan daga Li’ul ASIM ALMAZZ me jiran gado’ Wani sabon murmushin farin ciki ASIM ya sake tareda miqewa ya isa Akan Dayar kujeran dake facing sultan din. Kai tsaye shima sultan ya kallesa yana sake nutsuwa da zaman duka su biyun a gabansa ya bude baki a natse yace ‘Akwai dalilin wannan ziyarar ta Li’ul ASIM a wannan Daren batareda sanarwar zuwa ganina ba Ayau din? Numfashi ASIM ya sauke tareda kallan NUAB Wanda har lokacin jininsa ke quna ya dawo da kallansa kan sultan tareda bayyanar da dukkanin biyayyarsa ta Neman biyan buqatan abinda yake so yace ‘Na taho ga sultan ne da Neman izini tareda Neman buqatan a bani damar mallakar imebeti a yanzu, Ina roko da fatar sultan zai bani wannan damar.’ Numfashi sultan ya sauke a dan natse yana kallan ASIM din kafin ya dan juyo ya kalli NUAB da Sai a lokacin ya dago jajayen idanuwansa ya kalli sultan din batareda ya kalli inda ASIM yake ba. Bude baki sultan yayi yace ‘Na Baka dama Li’ul ASIM a gobe zaa zabar maka imebētin ko nawa kakeso na Baka cikakkiyar daman hakan’ Cikin tsananin farin cikin da baisan adadinsa ba ASIM ya zube qasa yana cewa ‘Guda daya ce tak nakeso Allah ya qara maka lafiya ina godia’ Takarda kadir ya dauko take wadda take dauke da stamp din hakan sultan zai saka mata hannu kadir na Dora takardar NUAB ya dago idanuwansa ya kalli takardar tareda sake Wani mayen murmushin da baisan fitowansa ba me tsantsar bayyanarda rashin hankalinsa gabaki dayansa Wanda ya saka ASIM saurin kallan sultan zaiyi magana kirjinsa na bugawa sultan idanuwansa a kafe kan NUAB ya katse ASIM da cewa ‘Kaje na Baka damar hakan’ Da sauri ASIM ya miqe yana kokarin ficewa NUAB a kalli sultan yana miqewa shima baice komaiba a fice yabar sultan na bin bayansa da kallan shakka da mamaki. Yana fitowa cikin wani irin taku dayake bayyanarda Zafin ikonsa ya mummunan tashi yayi gaba Aleey ya biyosa da sauri Batareda ya juyo ba muryansa mai dauke da tsantsar iko da zafi yace ‘Duk mace ko namijin da dazai taho bangaren Ammin kai kowane irin sako a cire Kansa daga wuyansa a zare jijiyoyinsa Ayi wa karnika noodles dasu.’ Aleey na Jin hakan kai tsaye yace Angama, Salman dake jiran fitowan ASIM shima yanajin abinda NUAB din ya fada Kansa yayi mummunan sarawa yabi su da kallan mamaki ke girman gaske yana Jin Kansa na Neman Juyawa dan kuwa kila yana cikin yan kai sakon. Suna barin gurin yana isa bangarensa kai tsaye dakin daya barta ya nufa idanuwansa jajir bai ganta ba dan haka baya ko gani ya fito ta fice zuwa bangaren Amminsa. Ko daya isa a daidai lokacin itama Ammin da bata samu isa dakin Maa ba sbd Leylah data tareta suka zauna hira har sukai ishai tana samun kanta ta nufi dakin sakinah daidai nan ya shigo palon idanuwansa a rufe hakama a daidai lokacin tenya ta fito tareda Leylah itama cikeda mamakin gaske suke kallansa bai kalli kowaba ya nufi dakin Maa sakinah. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 79 Bugun da yayiwa dakin ya saka Maa sakinah dake Zaune Bayan Bahar tana gyara mata gashinta data lallabata ta wanke mata a Daren tana gyara mata sbd duk dai ta samu Bahar din ta sake daga damuwan datake ciki duk da itama tana ciki sosai Ta juyo a hankali ta kalli kofar cikin mamakin waye yake knocking din Wanda ya saka hatta Bahar jinsa har cikin zuciyarta. Sake Wani bugun yayi daidai isowan Amminsa wadda ke kallansa cikin tsananin mamaki da fargaban halinda take ganinsa fuskarsa tayi jajir dake bayyanarda tsananin fushinsa da bacin rai na matakin karshe, Tenya ma cikin zullumi da mamakin take qarasowa tana kallansa hakama Leylah wadda taji shakkar ganin bacin ran nasa sosai haka zuciyarta na tsinkewa. Hannu ya daga zai sake buga kofar Maa sakinah ta bude cikin mamaki da nata bacin ran dan kuwa qamshinsa daya ratso cikin dakin ya tabbatar mata da shi dinne dan haka sake Jin tayi zuciyarta na daci dan haka ta miqe ta bude kofar tana kallansa cikeda nata fushin, Ga mamakin dukkaninsu baice komaiba ratse Maa din yayi ya shige dakinta Wanda hakan ya saka Bahar miqewa tsaye tana ja da baya sbd ta gama sanin baida cikakken hankali gashi rigar vest ce fara Kal kadai a jikinta sai dogon wandon bacci. Kai tsaye ita ya doso batareda ma yana ganin komaiba sbd fushinsa daya kai kololuwa hannunta ya damqo ta fizge da karfi tana Dora kyawawan idanuwanta akansa ta bude baki tace ‘Ka dena wuce iyakarka’ Da Wani irin sauri tenya da Leylah harma da Amminsa suka kalleta sbd kaf ko Amminsa bata masa magana irin haka amma ita sbd kauna ne to bare Wani duniya ya masa irin wannan maganar gatsal a cikin daga murya tareda bayyanarda nata fushin sbd itama zuciyarta ta gama quluwa da duk abinda ma yake Jin yanada shi a jini na sarauta itama jinin sarautar ce dan kuwa a yanzu data zauna a ANJOM itace me ikonta gabaki daya. Wani kallo ya sauke mata idanuwansa masu rikitarwa yayi mata itama shi din ta kalla idanuwanta na sauyawa kafin ta kasa riqe nasa idanuwan ta dauke kai tana Juyawa a zuciye da gama kaiwa maqura zata nufi toilet ta shige ya sake damqar hannunta wannan Karan tareda fizgota ta dawo baya da karfi bayanta da kirjinsa suka hadu da karfi gashinta dayake da Sauran sanyi sbd basu busar ba ya sauka sauka a gefen fuskarsa ya juyo da ita idanuwansa na sake rifewa ya Kama hannunta na dama yana Juyawa zai fice. Matsowa Maa sakinah tayi cikin rashin Jin dadi ta bude baki zatai magana ya bude baki yana controlling halinda yake ciki a natse yace ‘Maa pls No’ Janta yayi yana yin gaba ya tinkaro kofar dasu Ammin ke tsaye sun mutu a cikin mamaki mai tsananin gaske na abinda yake faruwa batareda sunsan komai Akan abinda yake faruwa Akan Idon nasu, Hannun NUAB din dayake riqe dana wata mace macen da ba muharramarsa ba hakama a gaban idonta ita mahaifiyarsa da idanuwan Sauran iyayen nasa mata sakinah da tenya harma Akan Idon matar da zai aure ya Kama hannun mace ya riqe idanuwansa a rufe tamkar ba shi ba Tsayar da idanuwanta Ammin tayi Akan hannun na NUAB tana Jin zuciyarta na sosuwa da abinda Ayau take sheda wa tana kasa ko kyafta idanuwanta daga hannun Wanda kamar a mafarki number dake rubuce a hannun Bahar din ta bayyana seti da daidai numbern NUAB din Wanda suka jeru Akan idanuwanta da suka tsaya cak tareda bugun zuciyarta tana kasa motsawa bare fidda kowane irin Numfashi harya kawo gurinta ya ratsa gabanta ya wuce da Bahar bata motsaba Wani irin nauyin kirji da Juyawa taji kanta nayi Wanda ya sakata dafa bango ganinta na Neman daukewa ta daddafa batareda kowa ma dayake cikin shock ya lura da itaba ta koma dakinta ta zube a bakin gado tana dafe kirjinta tana kasa yadda ko kadan da abinda ta gani sbd ganin numbern ta bauta a jikin yarinyar ya dawo mata da sak irin numbern Abaas dinta ce, Girgiza kai tayi da sauri tana sake dafe kirjinta sbd tinaninta dayake Neman rikicewa, Mantawa tayi da abinda NUAB yayi sbd ganin numbern a idanuwanta ya mantar da ita komai a daidai yanzu Bayan dawowan radadi da tinanin rabin rayuwarta dan uwanta Abaas datake rokon duk inda yake Allah kada ya dauki ranta bata gansa ba Allah ya bayyanar mata dashi. Leylah kuwa acan palon Wani irin daci da nauyin kirji ne me Zafin gaske ya rufeta idanuwanta na sauyawa zuwa ja da wasu irin hawayen baqin cikin da bata taba dandanaba suna zuwar mata ta kafe kofar daya wuce da baiwar wadda sai Ayau take ganinta dakyau dan kuwa har tenya batai noticing baiwar ba wadda harta samu matsayin shiga dakin sakinah ta zauna da irin Kayan da suka gani a jikinta. Shi kuwa yana fitowa da ita harya nufi kofar ficewa ya dakata cikin zafi yaje har lokacin, Sakin hannunta yayi tareda saka hannu daya ya bude gaban rigarsa kai tsaye batareda tsayawa bude botiran gabanta ba haka botiran suka zube qasa gabaki daya sbd yanda ya bude gaban rigar ya zarewa lafiyayyar farar fatarsa dake Wani irin daukan ido da kakkarfan jikinsa suka bayyana. Sake janyota yayi da karfi gabansa Wanda ya sakata fadowa Kansa sedai bata iya barin jikinta da nasa ya qarasa haduwaba ta saka hannunta kai tsaye ta tare kirjinsa hakan ya hanata fadawa kirjinta ya hadu da nasa, Saukan tafin hannunta Akan kirjinsa ya saka ya kalli hannun nata da jajayen idanuwansa kafin ya kalleta itama shi din ta kalla tana dauke hannunta fuskarta a cike da baqin shaqar numfashin dayake cakude qamshinsa ta ja baya tana dauke idonta gaba daya daga bangaren dayake shima kallanta ya dauke nasa Idon tareda sake Kama hannunta ya jata ya fice da ita tana kokarin kwacewa da karfi amma ba daman kubuta ko kadan sbd irin riqon da yayi mata. Yana fitowa aleey kallo daya yayi masa yaga ba Riga a jikinsa yake yabi bayansa kawai batareda furta ko kalma ko daya ba suka nufi bangarensu. Maa sakinah kasa zama tayi ta koma tsakiyar dakin ta dawo bakinsa ta sake komawa ta dawo a sanyaye ba karfi a jikinta zuciyarta da kirjinta na nauyi, Maa tenya qarasowa gurinta tayi tana kallanta cikeda mamakin abinda yake faruwa tana sake shiga mamakin sukunin data rasa gabaki daya take kaiwa da komowa, Cikin mamaki da zullumi tace ‘Sakinah menene yake faruwa? Waye wannan baiwar? Yaushe ma aka kawota bangaren nan? Daga ina aka kawo nan bangaren? Kasa amsawa sakinah tayi Bayan juyowan datai ta kalli Leylah dake tsaye kaman zuciyarta zata Kama da wuta me tsanani ta dawo da kallanta kan tenya din ta bude baki zuciyarta na tsananta damuwa tace ‘Ba baiwar kowa bace’ Tana fadar hakan kasa dorawa da komai tayi ta juya ta nufi kofa kai tsaye tana kasa jira tabi Bayan NUAB din Wanda take tsananin tsoron kada tsananin fushinsa yakai sa ga yiwa Bahar din Wani abin. Ficewa tayi tabi bayansu kai tsaye tabar tenya da bin bayanta da Wani irin kallo hakama Leylah Wani kallan baqin ciki da tsanar sakinah din tabi ta dashi sbd ganinta da baiwar da batasan meyasa NUAB dinta zai Kama hannunta ba, Tsanar baiwar taji me karfi da tsananin gaske tana shigarta sbd irin fushin data gani yana cin idanuwa da jikin NUAB a zuwan nasa tabbas bana tsana bane bare ace laifi tayi koda kuwa laifi tayi dole tanata zarrar da har yasan da itace tayi laifin Yazo hukuntata sbd NUAB kaf masarautar Bayan mahaifiyarsa da mahaifinsa kila babu Wanda ya riqe kamanninsa bare tinawa dashi ko wayene amma wannan ace yasan da itace tayi laifi harma yasan a inda take kuma ya gane itace a tsaye ya Kama hannunta…..Jin tayi batama buqatar tsanarta hukuntata kawai zata saka ayi na iya kallan mijin dayake matsayin nata harma ta iya barin jikinta da baida daraja haduwa da nasa. Maa sakinah tana fitowa kai tsaye bangaren NUAB Din ta nufa Wanda tin daga nesa jikinta da idanuwanta suka tabbatar mata ba lafiya ba dole akwai abinda ya faru sbd Yaransa gabaki daya a tsaye suke da wasu mahaukatan bindigogin da zasu fasa kan mutum kai tsaye babu bata seconds hakama da alama kwanan tsaye zasuyi yau motsi kadan Zai iya zama ajalinka. Duk hasken dayake zagaye da bangaren a kunne yake koina ya haske ta yanda ko sauro ya wuce zaka iya ganinsa. Tin tana doso wa suka gane itace dan haka suka dan sassauta makamansu tana isowa babu Wanda ta kalla a cikinsu suma sadda kai sukai qasa amma babu me alaman motsawa bata hanyar wucewa. Aleey ne ya iso ya bata hanya da Kansa ta wuce ya bita a baya kai tsaye palon ta shiga. NUAB din baya palon yana dakinsa yana kokarin calmin Kansa ta hanyar tsayawa bakin window iska me sanyi tana kadasa yana fidda Numfashi me Zafi yana saukewa wutar dake cinsa tana sauka ahankali ahankali amma saima ta jima sosai kafin ta gama fita dan hakane ma kowa yasan bame sake ganinsa sai kuma gobe. Maa sakinah kai tsaye dakin datasan Bahar din na ciki ta nufa ta bude a natse tareda shigowa tana kallan Bahar din dake bakin gado ta dunqule tana sauke numfashin itama kuka ya kasa zuwar mata sbd tsananin baqin cikin NUAB din. Maa sakinah na tinkarota ta dago kanta ta kalleta da jajayen idanuwanta kafin ta maida kanta tana Jin kaman zata fasa kirjinta sbd Zafin dayake mata. Maa Zaunawa tayi kusa da ita tana dafa bayanta cikin rikicewa tace ‘Bahar me yake faruwa ne Wai? Sake dawowa Bahar tayi ta kalli Maa din tana rasa abin fada sai datai mintina kafin ta iya bude Baki zatai magana Wani qamshinsa me karfi da nutsuwa da sanyi ya shiga hancinta da karfin gaske. Kasa maganar tayi ta kalli rigar dake jikinta ta miqe tsaye tareda zare rigar ta jefar tana Rintse ido da karfi ta bude tana komawa bakin kujera ta zauna tana dafe kanta dayake sarawa sbd haukar dayake Neman cinna mata irin tasa tinda shi baida hankali saiya maidata mahaukaciyar itama. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: *_HAYATEEM_* Mamuhgee 80 Maa sakinah dawowa gefenta tayi tana shafa bayanta a natse tana Dena tambayar sbd ganin kaman Bahar din zuciyarta a kufule take abinda bata taba gani ba a tareda ita tinda ta dawo hannunta. Shiru sukai kowa zuciyarsa da abinda take tinani amma ba damar fada, Lokaci suka dauka shiru kafin Maa sakinah ta sauke Numfashi zata koma tinda dai ta tabbatarda kila NUAB ya sauka daga koma menene ya bata masa rai dan haka tasan bama lallai ya fito ba sai kuma gobe, Miqewa taje kokarin yi Bahar ta riqe hannunta da sauri tana shigewa jikinta ta rungume tana girgiza mata kai alaman dan Allah kada ta tafi tabarta ta jirata su koma a tare. Shiru tayi kafin ta koma ta zauna ahankali tana sake shafa Bayan Bahar din wadda har lokacin gashinta yakeda Sauran sanyi gana ac yana shigarta dan haka saita dan dunqule a cikin jikinta tanayin shiru a sanyaye. Anan dole sakinah ta kwana tareda Bahar din wadda suka kwana kusan kowannesu bai samu ya rintsa da kyau ba tinani da damuwa sun Haba hakan, Kwanan Maa sakinah a bangaren NUAB ya tabbatarwa dasu tenya da Leylah da suka kwana kusan a Zaune suma sbd tsananin mamaki da tashin hankalin kenan tabbas itama baiwar acan ta kwana bangaren nasa, Babban abinda ya Haba idanuwan Leylah ko kwatanta rintsa wa shine shin a ina baiwar zata kwana a bangarensa hakama yanada ikon kwanciya da ita ba laifi bane ba illa bace tinda baiwar ce zata iya zama imebetinsa, Wani sabon nauyi me tsananin radadi ne yake sake danne zuciyarta duk ta Tina da hakan sbd zata iya zama fiyeda abinda ake iya tinani idan wata macen ta fara kwanar mata da miji ba ita ba, Ayanah ma da suke son ganin halinda zata shiga Akan hakan idan taji sun kasa samun ganinta sbd a shige ta rufe dakinta Wani irin hali tinani da zuciyarta suke ciki na ganin abinda ya saka zuciyarta gabaki daya tashi Akan Abaas Wanda zuwa yanzu ta tabbatarda matiqar yana raye bazai taba kawowa yanzu bai nemeta ba indai ya samu yancinsa sai idan yana cikin bauta haryanzu Wanda tina hakan zuciyarta bazata dauka ba sbd shekarunsu sun tafi sosai ta yanda haduwansu da sake rayuwa da juna da junansu damar na sake qaranta, Washe gari tinda safe Maa sakinah ta Baro bangaren tareda Baro Bahar acan wadda take bacci sbd Bayan asuba zazzabi ne na sanyin gashinta daya shigeta ya rufeta dan haka magani ta fito ta samar mata a lafiyayyan kitchen din palon na ruwan zafi sosai da ginger ta kawo mata tasha tana gamawa bacci mai dan karfi ya dauketa Wanda Maa tasan zata jima tanayi dan haka ta tafi ta dawo daga baya. Tana komawa lokacin tenya na dakinta itama baccin Sai a lokacin ya dauketa dan haka dakinta ta nufa Bayan ta dubo itama Ayanah baccin takeyi me karfin da bata samu yi ba a Daren takeyi. Leylah duk motsin Maa din tana jinsa amma bata fitoba sbd ita har lokacin bata rintsa ba Wani irin tafasa zuciyarta ke yi taba Jin inama zata iya yankewa Maa din hukuncin Kisa kai tsaye da ita zata fara kawar wa dan da alama itace take kaunar baiwar. Maa sakinah dakinta taje ta dan kwanta itama take bacci ya dauketa sbd bata rintsa ba, Karfe tara na safen Maa sakinah ta fito har lokacin ba kowa a palon dan haka kai tsaye kitchen ta nufa ta tadda su salma sun gama aikin breakfast sbd suna isa bangaren Li’ul aiki aka koro su sbd Bahar bata cikinsu dan haka suka dawo nan din. Abinci tace su hada na breakfast din Bahar a tray su biyota dashi. Cikin nutsuwa kuwa suka hada komai a lafiye a tsare suka fito dashi tayi gaba suna biye da ita dashi zuwa bangaren NUAB din Wanda babu Wanda ya taba zuwa ko hanyar a cikinsu. Koda suka taho bata farka ba amma motsinsu din ya tadata ta bude idanuwanta ahankali tareda tashi Zaune tana sauke Numfashi da addua a zuciyarta. Kallanta Maa sakinah tayi tana cewa ta tashi tayi wanka taci abinci. Saukowa gadon tayi Wanda ya saka sa Salma da zuciyoyinsu ke kasa daukan mamakin da suke ciki da tsananin tsiro da tashin hankalin saukar da kansu suna Juyawa suka fice a natse sbd sun gama jere abincin. Ficewa sukai daga bangaren gabaki daya jikinsu na dan daukan dumi da rawa sbd gabaki daya niimar bangaren cike take tako ina da qamshin LEUL BOYEM Wanda hakan kadai tada tsikar jikinsu yakeyi sbd fargaba da tsoro me girma. Suna ficewa Kamata ta miqe Maa tayi tareda zuwa closet din dakin dake jere da towels kawai ba Kayan kowa a ciki ta dauko mata sabon towel a cikin sabbin dake Jere a gurin sama da dozen ta kawo mata. A duk inda Maa sakina take tareda ita tana samun nutsuwa da gurin koda kuwa daji ne hakan take Jinta dan haka a natse ta karbi towel din ta nufi toilet din Wanda komai na bangaren tin daga farkon har toilets toilets da kitchen ya banbanta dana kowa masarautar sbd nasa tsarin daban yake da tsarin kowa. Sabon brush tayi brush dashi ta yo wanka ta fito tana fitowa Maa tayi dauko Wani towel din tazo ta tsaya bayanta Bayan ta zaunar da ita gaban madubi tafara goge mata gashinta baki bakinsa daya jiqe. Karfe 9 shima ya fito a shirye cikin wasu three quarter black na Balmain kai tsaye dakin datake ya nufa idanuwansa masu kyau da daukan hankali tareda Wani irin kwarjini sun koma farare su tas qamshinsa me isar da isowansa a dik inda ya dosa yana tashi a jikinsa. Babu kowa a palon tsit koina babu Wanda ya sako kafarsa palon cikin Yaransa kaf harma da aleey sbd Bahar na bangaren kuma sai ranar data barsa idanma zata Bari din kenan su kawai a yanzu shirye suke a tsaye qyam bakin aikin jiran kowane irin motsi daga koina. Hannu ya saka kai tsaye ya bude kofar dakin a cikin iko da izza tareda kamewa ya sako kai dakin Wanda ya saka Maa sakina juyowa gabaki daya tana kallansa shi kuwa da baima San da ita ba a bangaren kallanta shima yayi kafin ya maida kallansa a natse Akan Bahar wadda bata tashi ba daga Zaunen datake ta basa baya tana dacin mirror ta cikin mirror din ta dago idanuwanta masu daukan hankali ta kallesa shima ta cikin mirror din ya kalleta kallan da idanuwansa ke budewa da Wani irin iko da isa kanta kafin ya dawo da kallansa Akan Maa duk batareda ya motsa ba tukuna ya bude baki cikin girmamawa da matsayinta a gurinsa yace ‘Barka da isowa Maa’ Kallansa Maa din tayi tana Jin gabaki daya zuciyarta da gangan jikinta sun kasa sakewa da kasancewa a gurin dan haka amsawa tayi tasan kallan kyakkyawar fuskarsa da bata dauke da alaman tsoron komai. Ficewa ta nufi kofa zatai Bahar batasan lokacinda a miqe da Wani irin sauti ba ta biyota zata hanata tafiya tana kawowa Maa din na saka kafarta palo itama tata zata saka hannunsa daya ya riqe sirirn dantsen hannunta Wanda hannunsa ya gogi daurin towel dinta dayake ta bangaren take ya fara kokarin warwarewan datai saurin juyowa tana dafewa da hannunsa a gurin da hannunta daya. Fararen idanuwanta da suka kere nasa a kyau ta dago ta kallesa cikin ido hannunta na dafe da nasa Aa gurin kirjinta na harbawa da karfi hakama zuciyarta na wani irin zafi da dukkanin fushinta take kallansa. Nasa idanuwan ya da dago ya kafa mata su ta yanda zatai qasa da nata dole sbd hukuncin idanuwansa ba abu ne da mutane suke iya riqewaba. Qin dauke idanuwanta tayi dik da Wani irin abu dataji Ana ratsata na son kasa kallan nasa amma tanada nata kalan taurin zuciya da kai dan haka taqi denawa hakama batajin zata iya bude baki tai masa magana kaman yanda tasan ko zata mutu a gurin shi din bazai taba mata magana ba dan tasa kalar Izzar da sarautar kenan kaman yanda Maa ke fada batareda tasan itama akwai wannan a jininta ba zata iya rayuwa a guri idan bataso magana ba babu Wanda Zai iya sakata hakan. Wani kallan isa da nuna ita din bata kai kowane matsayiba yayi mata yana zare hannunsa ahankali har lokacin idanuwanta yake kalla yanason ganin lanqwasawa a cikinsu yaci gaba za zare hannunsa Wanda yake zarewa tareda daurin towel din jikinta sbd hannunsa ne a dafe dashi ta danne idan ya zare hannunsa zata samu kanta a yanayinda zata iya rasa ranta sbd baqin ciki dan haka yaci gaba da zarewa yana kallanta, Rintse idanuwanta tayi da Wani irin baqin ciki tareda saka hannu ta sake dafe hannunsa amma Sam baida niyar hakan zarewa yakeyi da gayyar datake karya duka Wani karfin halinta tayi qasa da kanta hawaye na taruwa a cikinsu na tsananin baqin ciki. Numfashi ya sauke ahankali tareda dakatawa ta saka hannunta karkashin nasa ta dafe tana Juyawa cikeda baqin ciki da mutuwar jiki. Shikuwa Juyawa yayi ya fice tareda rufe dakin yabarta yana Jin kukanta na fara fidda sauti ya tafiyarsa bai damuba. A palon ya zauna ya kira aleey ta waya aka Jere masa breakfast ya zauna yayi anan aleey yake sanar dasu manyan securities dinsu da suka Baro Russia a Daren jiyan sun iso. Izinin zuwa a shigo dasu masarautar NUAB din ya bayar aikuwa haka su aleey suka isar da pass dinsu a gate Wanda haka wasu irin mahaukatan motocin da zasu iya tada gari suka ringa shigowa masarautar a jere da wasu irin bindigogin da labarin su suka isarwa manyan fada a take, Hankalin su fara tashi yayi sunajin shakka na kokarin shirya zukatansu da rayuwarsu na tsayuwar da suke da shirin yi Akan bazaa bawa NUAB mulki ba duk uban daya taru dan haka wasi wasi yafara shigarsu sbd yaran GHAZ din da suka iso masarautar masu yawa ne hakama babu Wanda alamar ma yasan menene imani yake bayyane a fuskarsa daukan ran kowa a masarautar ba abin wahala bane a garesu. Sultan ya samu labarin isowansu dan haka take shikuma ya saka Hannu a takarda biyu yace a fitar a dare a tashi dasu a masarautar Washe gari wato ta imebetin ASIM wadda zaa shirya masa da gaggawa a abasa hakama data auren NUAB da Leylah yunar. Tinda NUAB ya fito a ranar yana Zaune a palonsa hankali kwance a natse cikin iko da Izzar dayake jiran komai ma kaman yanda Yaransa suke cike a bangaren hakama a ranar aka fara aikin ware Wani makeken bangaren tsohon sultan zaa rushesa gabaki daya a fara masa sabon ginin irin gidansa sak dayake russia. Babu Wanda ya shigo ko hanyar bangaren hakama babu Wanda ya fita shi Kansa Ayau Zaune yake bangarensa babu inda ya fita ko gurin Amminsa a Karan farko bai fita yaje ba a waya yayi magana da ita yana Zaune hankali kwance har dare. A Daren takardun sakon biyu suka fito a lafiyayyun trays zuwa bangaren mahaifiyar NUAB da mahaifiyar ASIM. Sakon na doso bangaren HAILE saleem dayake tsaye bakin bangaren saurin zubewa qasa yayi yana sunkuyar da Kai jikinsa gabaki daya yana daukan wata irin rawa sbd bazai iya karban sakon ba dan isar dashi ciki dan haka baiwar kusa dashi data fito yayi da sauri yace ta kirawo fetto sbd yasan tana fitowa itace zata Kai sakon. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 81 HAILE da gabaki daya yayanta a lokacin Zaune suke a palonta sun cin abincin dare Wanda aka jere a gabansu fiyeda Kala biyar da tarin fruits masu sanyi da tsafta a jere suma sai lafiyayyun juices d Aka hada musu fresh me sanyi, Cin abincin sukeyi amma hankalinsu duka yana kan ASIM daya ce sultan ya amsa masa buqatarsa ta basa macen dayake tsananin so dan haka zuciyarsa a fes take Jiyan, Tin jiyan bai damu da NUAB da Sauran kowace matsalarsa ba karban Bahar a matsayin tasa cikakkiya shine a gaban zuciyarsa dayake tsananin fatan Ayau burinsa ya cika din, A nan bangaren mahaifiyarsa ya wuni da tsananin jiran fitowan sakonsa daga sultan Wanda yakeson Ana aikuwa ba bata lokaci akai saqon bangaren wishmah sbd baiwar dayake so acan take hakama wadda zata shiryata a matsayin imebeti itama acan take dan haka da gaggawa yake son sakon yaje can ba bata lokaci ko qanqani, HAILE ma zuciyarta sai Wani irin rawa da harbawa takeyi da tsananin farin cikin daya hanata gabaki daya kaiwa sultan ziyara a ranar daga ita har yayanta zaman gadin isowan sakon auren sukeyi Wanda babu Wanda bayajin Dakawar zuciya Akan hakan sbd sun matsu sultan ya fidda umarnin tin kafin labarin ya sauya. Suna Zaune dinne jiran wannan umarni kaman zukatansu zasu fado sbd matsuwa da zullumi kwatsam sai ga sakon Kira ya tahowa fetto daga waje Wanda jikinta take ya dauki rawar farin cikin karbowa HAILE da yayanta abinda Ayau suke tsananin Buri na umarnin auren danta daga sultan. Fetto na fitowa sakon na isowa dan haka da sauri ta qaraso tana zubewa qasa gaban manzon sakon tana masa Barka da isowa tareda kirari ga sakon na sultan. Hannuwanta biyu ta dago tana miqawa dan amsar sakon Wanda ya saka Salman sake saukar da Kansa qasa zuciyarsa na Wani irin tsima da tsananin tashin hankali yana ma kasa kallan sakon. Fetto kuwa tsabar Murna jikinta har wani rawa yakeyi ta amsa tareda zuba godia ta juya ta shige ciki da sakon. Ko data iso palon da suke Zaune gabaki dayansu suna cin abinci har lokacin ASIM ne idanuwansa suke fara sauka Akan hannuwanta biyu dake dauke da takardar fadar sultan dan haka ajiye cup din hannunsa yayi a hankali yana kafe idanuwansa Akan hannuwan nata ba kyaftawa zuciyarsa na cikewa da Wani irin farin cikin da tinda yake bai taba jinsaba. Aslam da meryam kallan yanayinsa sukeyi da mamaki kafin suka Waiwaya suna kallan inda yake kalla da wannan yanayin da suma basu taba ganinsa a ciki ba. HAILE ma juyawan tayi ahankali ta kalli inda suke kalla gabaki dayansu taga fetto na qarasowa dauke da takardar da dole daga sultan ta fito tana daukan ido sbd kyallin kalar gold dake jikinta. Wani irin farin cikin taji itama ya cikata Wanda ya sakata ajiye spoon din hannunta taba daukan tissue ta goge baki tareda miqewa tsaye take suma yayan nata suka fara miqewa daidai nan fetto ta iso da takardar wadda ta miqawa ASIM. Cikeda farin cikinsa dayake sake bayyana ya karba tareda budewa a hankali yana karantawa jikinsa har tsima yakeyi ganin cikakken izinin mallakar Bahar a matsayin imebētinsa wadda samunta a rayuwarsa shine matakin farko na nasarar rayuwarsa da zai fara daga yanzu, Sunanta daya aikawa sultan shine a bayyane Baro Baro a rubuce cewan ta zama imebetinsa daga yau dan haka rufe takardar yayi hannunsa na dan rawa ya miqawa fetto ya kalleta da dukkanin idanuwansa yace ‘Ki Kai bangaren wishmah wannan sakon na tenya ne a gobe nake buqatan wara haka imebeti dina tana bangarena’ Da tsananin mamaki fetto ta kallesa tana amsar sakon hannuwanta na dan rawa sbd shock da fiyayyan mamakin Jin sunan imebeti a bakinsa Bayan Leylah jinin sarauta ce meya hadata da sunan imebeti kuma? HAILE kallansa tayi tana dan Kama Fuska zatai magana Aslam da bazata iya jiran bayani ba karban takardar hannun fetto tayi tana budewa Kai tsaye tafara karantawa rubutun Wanda yake a rubuce da yarensu da manyan baqaqe masu kalar zinari na alkalamin sultan me mulki. Meryam data Riga Aslam gama karanta sakon Wani irin sanyi kafafunta sukai me tsananin gaske suna kasa daukanta ta zame ahankali tana Zaunawa idanuwanta na dagowa da Wani mugun kallo tana kallan ASIM dan tabbatarda farin cikine bayyane a fuskarsa na abinda yake rubucen. Aslam miqa masa takardar tayi tana masa Wani kallan mamaki me tsananin gaske ta bude baki tace ‘Kaga menene a ciki? Ka fahimci abin dayake cikin sakon kuwa? Kasan me aka aiko maka? Miqawa fetto sakon ya kuma yi yace ta fice ta Kai ya kalli Aslam zaiyi magana HAILE datake Jin yanayin zuciyarta na sauyawa ta Dakatar dashi da cewa ‘Menene yake rubuce a ciki? Ba auren Leylah bane a cikin sakon? Meryam datake Jin kanta na Juyawa ce ta iya bude Baki jikinta na tsananta mutuwa da Wani irin yanayin da bazata iya fassarawa ba tace ‘Imebēti aka basa a maimakon auren Leylah’ Aslam data kasa Hadiye tsananin baqin ciki da fushin dayake taso mata ta Dora da cewa ‘Kuma da alama yasan da hakan sbd farin cikin dayake bayyana a fuskarsa, HAILE dataji kaman bata fahimci zancen da kyau ba kallan ASIM din tayi da duka idanuwanta fes a Kansa zuciyarta na sauya bugawa ta bude Baki tace ‘Imebetin?shi sultan dinne yaga ya kamata ya baka imebeti Bayan ya bawa ‘dan mistress dinsa auren jinin yunar? Juyowa tayi Akan Aslam da meryam tace ‘Sunan ASIM dinne kuwa kuka gani a rubuce ciki kokuwa sbd sakon bazai taba kasancewa nasa ba dan ba yanda zaayi yana matsayin me jiran gadon kujeran BOYEM ya fara da imebeti batareda yayi aure ba hakama yayansa manya su fara zuwa daga imebēti, Tayaya hakan zai taba yiyiwa? Ba sakonsa bane? Aslam data gama kaiwa qarshen baqin ciki dafe goshinta tayi tana bude idanuwanta jajir tace ‘Mamee yana sane fa,kuma da alama shine a buqaci hakan’ Kafesa da ido HAILE tayi sbd tanason ji daga bakinta idan sakarai ta haifa bata saniba Kallan Hailen yayi yana matsowa gabanta ya Kama hannunta cikin tausasa harshe yace ‘Mamee ba imebeti ce kadai ba sonta nakeyi so me tsananin da zan iya komai akanta ciki hadda rasa rayuwata, Ba jinin sarauta bace baiwa ce dan haka Banda zabin daya wuce karbanta a matsayin imebē……. Bai qarasa ba HAILE ta sauke masa Wani lafiyayyan Marin daya saka meryam miqewa tsaye da sauri Aslam ma cikin sabon tashin hankali take kallan Hailen da idanuwanta jajir. Kasa dagowa ASIM din yayi idanuwansa na rikidewa zuwa jajir zuciyarsa na cikewa da Wani irin ‘daci da baqin ciki me girma. HAILE ma kasa dauke idanuwanta daga Kansa tayi hannuwanta na wata irin rawa zuciyarta na tafarfasan da bata taba ba kowace gabar jikinta wutar baqin ciki ne take ciketa tana rasa abin fada. Bata taba sanin sakarai mara tinani da hankali ta haifa a rayuwarta ba sai yau, Baya tayi ahankali tareda Juyawa ta sake juyowa ta kalli ASIM din ta bude Baki kirjinta na tsananta nauyi tace ‘Me zakai da imebēti Banda zuciyarka ta mutu? Har akwai abinda wata baiwa take dashi Wanda yakai na Leylah? Baiwa zaka fara haifar yayan Ka da zasu gaji sarauta daga gareka? Wane soyayyar kake magana? Ka sani wlh tallahi indai ina raye bazan Bari Ka fara karban imebēti ba batareda Ka auri jinin sarauta ba musamman wannan da kake ikirarin kana so da zata iya sakaka rufe ido Ka zabi gaibu Akan jinin Leylah datake jinin boyem. Dagowa yayi idanuwansa jajir ya kalli mameen ya bude baki yace ‘Mamee zan auri jinin BOYEM daga baya amma a yanzu ina tsananin son wannan ita zan mallaketa…. Aslam data rasa abin cewa Juyawa tayi cikin tsananin baqin ciki taba barin palon hakama meryam da zuciyarta ke gap da bugawa ficewa tayi. HAILE ma cikin baqin ciki ta juya tabar gurin tana yanke hukunci a ranta baiwar kowace iri ce zata bar duniya dan bazata taba zama imebetin ASIM ba a yanzu. Fetto kuwa tana fitowa Kai tsaye bayi hudu ne suke biye da ita zuwa bangaren wishmah dan miqa sakon ga tenya zuciyarta cikeda baqin ciki itama da damuwa dan ba hakan sukeso ba. Suna tinkaro bangaren securities din dake gurin suka miqe tsaye kowannensu ba rahama a fuskarsa dan kuwa ko wane yare ma wainnan basa ji sai turanci kawai dan haka basada lokaci ko iya tambayar komai. Kokarin isowa sukeyi ba tsammani sukaji Wata irin azabar data zubar da su qasa tana ratsa kwakwalwansu wadda tama kasa daukan azabar. Fetto ce ta iya juyowa taga bayin a zube qasa gabaki dayansu jini a kafafunsa sbd harbin da akaiwa gefen kafarsu batareda ta ratsa qashinsu ba. Juyawa taji idanuwanta da kanta sunyi sakon dayake hannunta yana faduwa qasa ta dago komai na jikinta na masifar rawar mummunan firgita da tashin hankali batasan lokacinda ta zube ba zata fasa Ihun hankalinta dayake kokarin barin jikinta ganin meya samu bayin Bayan. Wata irin damqa akai mata tamkar daurin kasar da zaa yanka akai mata tareda soka mata wata allurar data sumar da ita aka bar gurin da ita Sauran bayin ma sbd Hana hayaniya tashi a kofar bangaren na Ammin daukansu akai aka aika su clinic din cikin masarauta suna barin gurin gabaki daya tareda daukan sakon suka kaiwa aleey Wanda bai Bari ya isa ga NUAB ba ya kona sa suka cigaba da shaaninsu tsit kake ji. Kadir ne ya iso gefen sultan a cikin Daren ya rankwafo cikin nutsuwa ya sanar masa abinda ya faru din. Numfashi Mara sauti sultan ya sake yana dago manyan idanuwansa daga abinda yake karantawa a Wani file ya bude baki Kai tsaye yace a sake aika Wani sakon Kai tsaye a gurin tenya ta tabbatarda an fara shirin imebētin ASIM din a gobe hakama a hada tareda sabuwar takardar auren NUAB din akaiwa mahaifiyarsa. Sabuwar takarda kadir ya fitar wadda a cikin Daren ta isa bangaren wishmah batareda sanin Bangaren NUAB ba. Isowan sakon Wanda ya saka Ayanah zubawa takardar idanuwanta da tsananin yanayin da takasa gane wa kawai dai tasan tana farin cikin auren yar Zuhrah da NUAB dinta Wanda take Jin ma a gaggauce take son Ayi auren dan haka cikin godia da farin ciki ta amsa sakon. Tenya ma cikeda mamaki take kallan nata sakon Wanda ya sakata shiga wasi wasin Kai tsaye menene dalilin ASIM na buqatan imebetin kuma shine ya zabeta da kansa. Maa sakinah dake fitowa daki kallan tenya tayi tareda kallan takarda hannunta wadda idonsa suka sauka Kai tsaye Akan abinda sakon yake isarwa da sunan Bahar. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 82 Kasa yadda da abinda idanuwanta Maa sakinah tayi sbd kanta dataji yana Neman juyewa ta zagayo ta gaban tenya din tana sake tabbatarda abinda yake gani a rubuce ta bude Bakinta da Wani irin sauti tace ‘Wace Bahar din ce zaa bawa ASIM a matsayin imebeti? Da mamaki tenya ta dago ta kalli sakinah tareda cewa ‘Wace baiwar ce Bahar? A wane bangare take? Anan bangaren take ne aka aiko mun sakon anan kokuwa ma tana ina ne ni Bansaniba ma’ Sakinah datake kasa yadda ga bugun zuciyarta na mugun tsananta harbawa da karfi tareda Wani irin tsoro me girman gaske sbd batama San tayaya wannan Masifar ta qullo ta bullo ba, Wani faduwan gaban ta sake ji tana tinawa da Bahar tayi aiki a bangaren ASIM din Wanda sai yanzu taje dawo da tinanin Kai tsaye shine ya buqaceta dasu naima da komawa bangarensa aiki. Kallanta tenya keyi sosai da kyau ganin yanda zufa yafara tsiyayo mata tana shiga tinanin datake sake shigar da ita tinani da zullumi itama. Kasa cewa komai Maa sakina tayi ta bar gurin ta nufi dakinta zufanta na sake tsananta tareda tashin hankalinta sbd bata San wane yaqin tashin duniya ne wannan zaayi ba ace matar da igiyoyin auren NUAB suke kanta itace dan uwansa yake so a matsayin imebeti, Tayaya wannan muguwar kwamacalar zata fara? Tayaya ma zata fara zuwa isar da wannan mugun sakon da zai Yadu zuwa safe kuma babu Wanda duk duniya ya isa ya Hana hakan tinda har sultan ya Riga ya saka hannu babu abinda zai Haba Ayi hakan. Wani nauyi kirjinta yayi me tsananin gaske ta fara kaida kawo tsakiyar dakinta tana Jin har numfashinta yana daukewa sbd matiqar aka fara shirinta aka fara wanketa da ruwan lallen dazai wanketa tas to ta tabbata dai ta ASIM ce Wanda ko ita matiqar NUAB ya Bari akaiwa Bahar dinta hakan batajin zata iya yafe masa wannan laifin har abada dan kuwa ba amanarta ce ita kadai ba Bahar din shine ma asalin Wanda amanar tata taje hannunsa. Tenya ajiye tata takardar sakon tayi sbd sai gobe amma dai a cikin Daren ta aika sakon a shirya bangaren wanke imebetin da tsiminta tareda wanketa a inda sai kamanninta sun sauya sbd yanda zata koma, Farin cikin Dayan sakon tafara tareda Leylah cikin farin ciki me yawa da tsananin gaske, Ayanah ma datake cikin tinanika da saka ido sosai Akan sauyin datake gani a tattare da Sakinah bawai dan zata cutatar da ita ba sedai tana ganin kaman akwai abinda sakinah take boye mata na damuwa ayanzu dan koyaushe bata iya hada ido sosai da ita kaman baya hakama gabaki daya hankalinta yana kan sabuwar baiwar datake tsananin son sake gani Akan abu biyu datake son sake gani da ji akanta amma ayanzu farin ciki mai tsananin gaske ta samu kanta na auren Wanda shine zai hadata da yar uwarta Rabin jikinta da sukai shekaru masu yawan gaske basu hadu ba, Tsananin farin cikinta na ganin Zuhrah ne, Zata ganta zata kalleta a gabanta koda kuwa basu furta su yan uwa bane zasu kasance a gaban juna a matsayin sirikan da zasu hada iri zasu hada zuria yayansu zasu auri juna zumuncinsu da suka rasa sbd rashin yanci zai dawo daga karshe zata rungume yar uwarta da zuciyanta da ruhinta suke tsananin buqata, Wannan sune babban abinda ya saka farin cikin auren yake dake kame kowane saqo na zuciyarta da gangar jikinta dan haka Kai tsaye takejin tamkar tafi kowa matsuwa da Ayi auren. Leylah kuwa Jin tayi farin cikinta yana danne baqin cikin datake cikinsa na Bahar da NUAB amma a yanzu sassauci da farin ciki take jin zuciyarta fes. Maa sakinah kuwa kallan lokacin Daren takeyi tana Jin zuciyarta na sake tsinkewa da tashin hankali, Bahar take tsananin son gani a lokacin sbd tafara ji daga gareta ko akwai maganar data taba shiga tsakaninta da ASIM hakama taga halinda take ciki sbd matiqar sakon ya kai bangaren NUAB a Daren to batajin akwai Wanda Zai iya rintsawa kaf masarautar amma koina tsit takeji dan haka take saka ran sakon bai isa can ba. Zulluminta na qaruwa tana sake kallan Agogo tana danne zuciyarta Akan ta jira safiya waye sbd yanzu dare yayi, Haka dare ya fara ratsowa tana Zaune daram a kujera ta kasa motsawa bare kwanciya sbd kowane lokacin Jin takeyi yaqi Zai iya narkewa a masarautar dan haka hankalinta yake tashi sbd ita Bahar din kadai takeji, Daqyar taga gari ya fara haske dan haka ta fito ta fice Kai tsaye batareda kowa ya tashi ba ta nufi bangaren NUAB. Tin daga nesa ta fahimci sabbin da qarin securities dinsa masu yawa ya qaru duk da ya halinta baya a tsaye guri daya Kai tsaye kofa suka bude mata ta shige Bayan ta gama ware ido a cikinsu bataga alamar zancen ya iso bangaren ba dan haka tana sako Kai makeken lafiyayyan palon Kai tsaye dakin Bahar din ta nufa ta budesa ta fada batareda tinanin komai ba. Ko data shiga Bahar din na Zaune Akan daddumar datai sallar asuba bata tashi ba tayi shiru ta zubawa gabanta idanuwanta da sukai jajir sbd kukan kadaici da kewan mahaifinta ta kwana tanayi Wanda ya saka fuskarta kumbura sosai. Shigowan Maa ya sakata dagowa a natse cikin sanyi tana ganin itace wasu hawaye masu tsananin dumi suna gangaro mata ta miqe tsaye tana qasa da kanta cikeda sanyin jiki sbd jinta takeyi tamkar a kejin da babu iska ko kadan sbd gabaki daya ko hasken rana bata sake gani ba tinda ta shigo bangaren. Kama hannunta Maa sakinah tayi cikin nutsuwa ta jata zuwa bakin sofa suka zauna ta dan sake kama hannunta cikin kulawa da tausasa harshe tareda boye damuwan datazo da ita tace ‘Bahar ba nace ki rage yawan kukan nan ba?? Baida amfani zaki kamu da wata ciwon idan Kina yawan kukan nan ki Dena’ Wasu hawayen ne suka ciko idanuwanta amma basu gangaro ba ta dago kyawawan idanuwanta zatai magana aka bude dakin Kai tsaye a natse Wanda ya sakata dauke kallanta daga kofar wasu hawayen masu tsananin baqin ciki suna gangaro mata ta fasa wani sabon siririn kuka a hankali zuciyarta na cikewa da baqin cikin samun kanta a rayuwar da Sam bazata iya ba da kuma samun Wanda take ganin asalin asali baisan menene hankali ba, Maa sakinah cikin nutsuwa ta juya sedai batasan lokacinda ta dawo da fuskarta ba cikin wata irin rikicewa da kunya da takaicin kasa riqe kanta datai tazo bangaren a daidai wannan lokacin. Farin wandon bacci ne a jikinsa dogo har qasa amma babu Riga a jikin nasa hakama wandon bai hau daman cikinsa da kyau ba iya inda qugunsa ya fara ya tsaya Ana ganin tambarin sunan farin tomford tight short din dayake jikinsa ta saman Wanda Zai iya saka mata da yawa rikicewan ganinsa a hakan, Gashin kansa me tsayi ne daure da qaramin black Band a tsakiyar kansa bai Wani kamu ba sosai fatar jikinsa sai daukan ido takeyi, Akan kunnuwansa dake bacci yaji shigowan mutum palon dan hakane ya fito kuma Kai tsaye nan ya bude dan dubawa sbd ya fahimci yarinyar na tasting din patience nasa bai tsammanin ganin Maa sakinah ba dan haka dakatawa tayi daya kofar tareda bude bakinsa ya gaidata ta amsa batareda ta juyoba duk a rikice sbd ta kasa iya juyowa kallansa a hakan. Ko bahar din bai kalla ba ya juya yabar dakin yana kallan time a agogon dayake palon ya koma bedroom dinsa. Maa sakinah kasa magana tayi sukai shiru dukkaninsu na tsawon mintina kafin Maa sakinah tayi karfin halin fidda takardar data dauko tazo da ita ta budewa Bahar din tace ‘Bahar akwai wata doguwar magana ne a tsakaninki da Li’ul ASIM? Numfashi Bahar ta sauke a sanyaye ta girgiza Kai, ‘Kinsan takardar menene wannan Bahar? Abinda yasa na fara tambayar ki wannan takardar daga sultan ta fito dauke da sunanki da sunan Li’ul ASIM an zartar da hukuncin basa ke a matsayin imebētinsa….. Cak hawayen Bahar din suka tsaya daga tsiyaya ta dago ta kalli Maa sakinah cikin wani irin sabon mamakin da bata taba shigaba. Takardar ta kalla da idanuwanta tana kokarin karanta abinda yake rubuce amma ganinta ya kasa zama daidai ta sake kallan Maa sakinah tace ‘Maa dan Allah zan koma GHAZ bazan iya rayuwa anan ba dan Allah Inason komawa’ Cikin sabon nauyin daya danne kirjin sakinah ta girgiza Kai idonta yana ja tace ‘Bahar bazaki taba komawaba a yanzu sbd akwai aure a kanki Wanda babu Wanda ya San dashi hakama yanzu gashi Kina a matsayin imebetin ASIM Wanda kinma riga kin zama a rubuce dan haka babu abinda zai fidda ki BOYEM kuma matiqar dai a raye kikeso fitar’ Girgiza Kai Bahar tayi tana jin jikinta yana daukan zafi tace ‘Maa babu ko daya a cikin biyun danake so auren da imebetin bazan iya rayuwa anan ba’ Dakatar da ita Maa sakinah tayi sbd da alama zancen bai iso nan ba dan haka bata fatan ya iso tana nan dan haka Miqewa tayi sbd maida takardar kafin ma asan ta dauko hakama ko yayane hankalinta ya kwanta datasan babu maganar komai data hada Bahar dashi ASIM din data danganci kowace kalmar soyayya wadda zata iya zama cikin matsalar hakan amma tinda babu taji dan sauki zata jira taga idan NUAB zai iya kubutar da Bahar din daga wannan mummunan kaddarar dake shirin hawanta ga kuma nasa auren na biyu dake shirin hawa kansa shima. Miqewa tayi zata fice Bahar tayi saurin miqewa tana gyara babbar rufar sallar dake jikinta tana biyota a baya. Wucewa Maa sakinah tayi batama San Bahar din na bayanta ba saida suka Kai tsakiyar palon Maa ta juyo tana kallanta da mamaki tareda rage sautinta tace ‘Bahar ki koma zamanki a nan yanzu shine babban tsaron da zaki samu da kariyar da kaf BOYEM sultan ne kadai ya isa ya fiddo ki amma bayanshi babu Wanda ya isa. Girgiza Kai Bahar tayi tana cewa ‘Bazan iya zama ba ni kadai Maa dan Allah mu tafi tare’ Girgiza Kai Maa din ke kokarin yi Bahar tayi saurin yin gaba cikeda tsananin damuwan bazata iya tsayawaba ma bare ta zauna idanuwanta na sake cikowa da hawaye. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 83 Fitowa Bahar tayi da sauri daga kofar palon tana kokarin qarasa fitowa securities suka miqe gabaki dayansu suna tabbatarda tsare kowace kofar batareda sun dauke idanuwansu akanta ba, Jin tayi kaman zata Dora hannu akai ta zunduma Ihun da ko zuciyarta zata samu sassaucin abinda take ji ta juyo ta kalli Maa tareda fara tsiyayar hawaye ta riqeta da dan karfi tana cewa ‘Maa kada ki barni anan dan Allah ki tafi dani Zuciyana fashewa zeyi dan Allah Maa’ Yar hayaniyar ce ta fidda aleey Wanda kunnuwansu suke sharp shima Akan kowace motsin bangaren daga waje. Ganin Bahar ya sakasa qarasowa yana dauke idanuwansa daga kallanta shima ya bude Baki ya gaida Maa kafin ya gaida Bahar din wadda batama jin komai tsananin quncin barin bangaren take ji. Waya Aleey ya fidda ya saka kiran NUAB yana dauka cikin baccin daya koma take aleey ya sanar masa abinda yake faruwa a kofar na Bahar ta tsaya Akan saita bi Maa. Katse wayar yayi tareda saukowa gadonsa ya fito wannan Karan babu komai a jikinsa Bayan tight short din Wanda ya saka lafiyayyar fatar jikinsa bayyana sosai tana Wani daukan ido tareda kakkarfan jikinsa A yanda yake yana bacci a hakan ya fito babu abinda ya damesa yana fitowa dukkaninsu suka sauke Kai sbd girmamawa suna gaidasa. Akan Bahar idanuwansa masu tada tsigan jiki a daidai lokacin sbd baccin daya taso suka sauka tana jin saukan idanuwansa akanta taqi juyowa saima sake riqe hannun Maa tayi wadda itama bata juyoba tana cigaba da tsiyayo hawaye. Kallan seconds yayi mata batareda yace komai ba kafin ya kalli aleey yace a barta ta tafi kawai sbd yasan bama Wanda Zai iya komai akanta. Bai bude Baki ya furta ba kallan aleey kawai yayi ya Juya Wanda aleey yasan me hakan ke nufi ya kalli securities yace su bari ta tafi kawai. Bada hanya sukai suna bata hakurin da bataji bata gani fatarta kawai tabar gurin. Suna barin bangaren ta sake riqe hannun Maa da dan karfi tana goge hawayenta da hannu daya zuciyarta na dan samun sassauci. Suna isa bangaren wishmah Kai tsaye daki suka wuce Bahar na shiga ta sauke ajiyan zuciya me sanyi a boye tana Zaunawa kan sofa ta dafe goshinta tana rufe ido tinaninta na dawowa damuwa da tsananin jin tsanar nan din yana sake shigarta da gaske takeyi ANJOM take so tafi son can Akan nan din. Maa sakinah toilet ta shiga tana fitowa ta samu ta dan kwanta dan kanta ciwo yake itama sosai sbd bata rintsa ba kuma a yanzu ma da Bahar din ta biyota tsoronta da zulluminta yafi qaruwa. Baccin da bata tsammata bane ya saceta me karfi Wanda Bahar ma data dade Zaune shiru cikin damuwa Salmah na shigowa gyaran dakin da zata fita sai kawai ta miqe a sanyaye da babbar doguwar Riga a jikinta ta bita zuwa kitchen cikinsu ko zata samu dan sassaucin damuwan datake ciki. Karfe goma na safe NUAB ya da securities dinsa suka bar cikin masarauta zuwa Wani business da shine dole zaiyi sealin nasa hankalinsa kwance ya tafi sbd yasan koma me ASIM zeyi hukuncin da zai masa ko mahaifinsa bazai qwacesaba dan haka ya tafi ba shakkar komai. Karfe biyun rana tanayi dukkanin shirye shiryen wankan lalle dana fara gyaran Amarya Leylah da mahaifinta ya aiko dukiyar gaske dan gyaranta da zaa fara daga yau din a inda ake gyaran kowace macen jinin BOYEM kuma a gurin ake gyaran kowace imebeti sbd itama sultan zata zama tasa dan haka NUAB na ficewa takardar ranar auren ta kuma fitowa daga sultan wadda ta sake rikita masarautar da fara shiri da murnar auren Wanda zaayi a sati biyu masu zuwa. Komai da komai na musamman na gyaran mace zuwa matakin karshe na fitowanta mace ya kammala daga bangaren tenya dan haka Kai tsaye Bayin bangaren ta fara tarawa batareda Shan wuya ba kuwa ta samu Bahar din a cikinsu dan haka ko toilet bata bari ta tafi daga inda take tsaye tasa aka jata zuwa inda zasu. Suna fitowa sakon kira daga sultan ya samu tenya dan haka ba bata lokaci ta aika su ita kuma ta wuce. Bata jimaba ta dawo da umarnin sultan me Zafin gaske daya sakata cikin wasu irin manyan shakka da zullumi harma da tinani me tsoro Kala Kala sbd Kai tsaye kebataccen gurin da daga Bahar har Leylah bazasu fitoba sai Angama musu komai tas tukuna hakama babu Wanda zai san a ina suke a cikin masarautar har a kammala ko wanene bazai sani ba wannan umarninsa ne dan hatta ita bazata fitoba sai komai ya kammala. Cikin shakka aka kaisu Wani sabon bangaren da babu Wanda yasan dashi an riga an tanadar musu komai dan haka ko yawo babu me shiga bare fitowa daga su se bayin da aka tanadar musu. Koda suka isa Bahar na cikin mummunan halin damuwa me girma da baqin cikin da batasan ma yata zata furta ba sbd kowace dama an rufe mata dan haka Kai tsaye Wani lafiyayyan babban dakin dayake komai iri daya da Wanda aka kai Leylah aka kaita tareda rufo mata kofa aka barta tsaye tsakiyar dakin tana bin kofar da idanuwanta da sukai jajir. Silalewa tayi ahankali tsakiyar dakin tana zubewa qasa tareda dunqule jikinta guri daya tana Jin hawayenta na kafewa sbd girman halinda take jinta a ciki. Tayaya zata zama imebetin kowa a duniya Bayan ita din ba baiwa bace, Ba siyanta akai ba, Jinin sarauta ne yake yawo a jikinta kuma komai lalacewan tata sarautar mulki dai mulki ne, Tayaya zata zama macen da amfaninta kwanciya da biyan buqata ne? Tayaya zata zama imebetin Wani wanin ma Wanda yake matsayin dan uwa ga wanda akwai igiyoyin aurensa akanta Wanda a yanzu koma yayane tana fatar zafinsa ya kubutar da ita ga wannnan masifar data samu kanta. Tenya kuwa babban gyara zatai wannan Karan sbd Matar NUAB dinta ba matar da zatai wasa da gyaranta bane ko kankani hakama imebētin ta ASIM zata samu komai dakyau daidai da Leylah sbd ta cika umarni da tsarin al’ada. Karfe hudu daidai tana bugawa aka fiddo su zuwa gurin wankan dayake cikin inda suke bayi na jere suna jiransu. Bahar ganin inda kaddara me muni ta kawota kuka ta fasa mai tsima zuciya tana qanqame jikinta a lokacinda ruwan lallen masu dumi sosai da Wani irin kamshi suka fara ratsata. Leylah dake cikin baqin cikin ganin Bahar din da zallan asalin kyau datake dashi batareda tambo ko daya a jikinta ba komai nata nutsuwa da kwanciyan hankali kawai yake nuna duk da a cikin kuka na Wani irin mummunan baqin ciki da tashin hankali take Wanda hakan kuma yake dan sanyaya zuciyar Leylah din tareda ganinta cikin ruwan lallen auren NUAB dinta. Dukkanin yanda al’ada ta tanada na jiqon su a cikin ruwan lallen masu dumi da qamshi tareda wasu abubuwan haka akai musu wuni guda sai yamma sosai suka koma dakunansu zuwa lokacin qarfin Bahar ya fara qarewa gurin kuka yanzu tsoro taji yana shigarta tana fatar zuwan NUAB a Karan farko na rayuwarta sbd shirin gaske gadan gadan akeyi na tabbatarda zamanta imebētin da tafison ta mutu tabar duniya da hakan ta kasance da ita, Acan kuwa Maa sakinah koda ta farka bataga Bahar ba Jin tayi tana Neman zarewa sbd samun tabbacin an tafi da ita kenan. Rawa da Wani irin fizga jikinta ya fara yi ta kasa zama ta kasa tsayi sai ta nufi hanyar dakin Ayanah ta dawo sbd batasan me zata fada ba tinda a daure take da mugun Alkawarin da Ayau bataga ranarsa ba duk da sunyi hakan ne dan hana dawowan ciwon Ayanaah dan kila bazata iya daukan labarin Abaas baya duniya ba ya tafi yabarta bar abada sedai a mafarki. Fitowa tayi a karo na biyar tana zuwa duba NUAB ko ya dawo amma bai dawo ba dan haka ta sake dawowa. ASIM duk da bangaren mahaifiyarsa tamkar Ayau Ana zaman makokin mutuwarsa ne sbd tarin baqin cikin da suke ciki tamkar zuciyoyinsu zasu bindiga su watse haka suke ji amma shi a zuciyarsa yau tafi masa kowace rana sbd tabbacin zuwa Yanzu imebētinsa ta shiga ruwan wankan lallen daya wanketa daga budurwa zuwa macen da zata tare. Tsananin farin cikin dayake cikinsa ne ya saka a fada ya wuni cikin manyan fada da aketa meetings da zama Kala Kala Akan auren NUAB da imebetin ASIM. Sai dare sosai motocin NUAB suka sako Kai masarautar dan haka Kai tsaye Hutu yake buqata yana shigewa aka rufe kofar bangarensa sai safe kuma. Asubar fari tenya ta tadasu tareda jiqa su a cikin ruwan madarar da wasu abubuwan Wanda suka saka jikinsu mutuwa sosai basu kammala ba sai karfe goma kowacensu na komawa daki baccin abinda yake cikin abinda suka sha ya daukesu a buge babu Wanda ta sake motsawa alaman farkawa bacci sukeyi sosai me karfin gaske. Karfe Tara Maa sakinah na safe ta isa bangaren NUAB bai farkaba a lokacin dan haka zaman jiransa ta dasa sbd tin jiya wayoyinsa a kashe suke haka ta wuni kira babu me shiga gabaki daya ta fice hayyacinta sbd hatta bangaren da Bahar zata zauna a matsayin imebeti har an fara shirinsa da sunanta da komai. Aleey ne ya fara fitowa yana ganin Maa ya mata kallan seconds take ya hango ba lafiya gaidata yayi tareda kallan kofar dakin da Bahar take ya dawo da kallansa kan Maa din wadda gabaki daya hankalinta kaman baya jikinta dan kuwa ko rufewa idanuwanta da sukai jajir basu yiba a Daren bare rintsawa. Time Aleey ya kalla yaga lokacin tashin NUAB beyiba amma bayajin ko wace matsala ce Maa tazo da ita zata bari ya barsa sbd dole abu biyu ne kodai Amminsa ko GHAZs princess. Kai tsaye hanyar bedroom dinsa datake a killace baa ma ganin hanyar ya nufa yana daga wayarsa dan saka kiransa batareda shiga dakin ba. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 84 Cikin bacci a natse ya miqa hannunsa ya dauki wayar da aleey ne kadai yake kiransa da ita sbd emergency, Yana dauka baya buqatan magana maida sexy idanuwansa na bacci masu tayar da gashin jiki yayi ya Lumshe maganar Aleey daya fara masa bayani a natse tana shiga kunnuwansa daya bayan daye a kammale. Bude idanunwan nasa yayi a gabaki daya a hankali batareda ya motsa ba bare cewa komai, Kashe wayar yayi Bayan ya dan Lumshe ido yana jefar da ita gefen gadonsa dayake tsakiyar dakinsa cikin wani irin tsarin dayake da daukan ido da kyau da aji. Baro aleey yayi yana fitowa daga hanyar wadda ta saka Maa sakina kallan hanyar sai taga ba NUAB din bane ta miqe tareda ficewa Bayan ta cewa aleey tana Neman NUAB din da gaggawa idan ya fito. Tana barin bangaren kafin ta isa bangarensu aka fara shigowa da wasu irin Kayan al’adar shigar Leylah lalle komai na sake daukan harama. Zama tayi a tareda Ayanah a palon tana tayata farin cikin dole da hidimar datake yi zuciyarta na sake ninkuwa a cikin tarin baqin ciki da zullumi tareda Neman mafitar da a yanzu itama ta yadda Bahar din tabar BOYEM tin bama yanzu ba sbd wadda ma take anan din sbd ita batasan wacece ita ba gashinan tana farin cikin NUAB yayi aure da wata daban batareda tasan da akwai Bahar din a duniya ba. Kaman daga sama batareda sanarwar komai ba qamshinsa suka fara jin a sako Kai dan haka a tare suka juya da kansu hanyar shigowa palon suka kalla daidai nan yake sako kansa yana sanye da three quarter din farin jeans na Hss da farar sleeve shirt ta anioyosh fuskarsa Amminsa ta kalla cikeda mamakin ganinsa a lokacin duk da bai shigo ba yau din amma yanzu ba lokacin shigowan tasa bane, Gaidata yayi cikin kulawa da kauna tareda rankwafo wa yai kissin tsakiyar kanta a hankali kafin ya Hadiye wata nutsuwan datake calmin nasa ya juyo ya kalli Maa sakinah itama ya gaidata nutsuwansa na hade har lokacin, Amsawa tayi zatai magana ya Katseta cikin nutsuwa da cewa ‘Ina take?? Kallansa Maa sakinah tayi tareda dan satar kallan Ayanah wadda ta kallesa da dan mamakin wa yake tambaya. Kasa basa amsa Maa sakinah tayi tana kokarin miqewa dan barin palon ya sameta a daki sai idanuwansa suka sauka Akan tarin Kayan dake palon ya tsayar da idonsa Akan rubutaccen sakon da dole daga sultan ya fito. Amminsa dake cikin mamakinsa dana sakinah kallan inda ya tsayar da idanuwan nasa tayi tareda daukan sakon tana miqa masa da cewa sakonsa ne tin jiyan aka kawo nan sbd baya masarautar ya fita. Kallo daya yayiwa sakon yaga abinda yake rubuce a cikinsa baice komaiba ya karbi sakon yabi Bayan Maa sakinah data silale daga palon idanuwansa na fara sauyawa sbd karshen riqe nutsuwansa da yakai. Yana ficewa Amminsa ta bisa da kallan mamaki da shakka tareda fargaban kada yaje gurin sultan da wannan fushin data fara gani a idanuwansa dan haka ta miqe ta bi bayansa. Yana fitowa a palon farko ya tadda Maa sakinah ta kasa shiga daki itama tana jiransa idanuwanta jajir kanta har wani bugawa yakeyi sbd tsananin ciwon halinda take ciki. Yanayin yanda ta gansa yafara sauyawa ya sakata bata iya doguwar magana ba ta miqa masa takardar da tenya ta Bari ta sakon zaman Bahar imebetin ASIM, Karban sakon yayi da hannunsa batareda ya bude ba ya tabbatarda abinda yake ciki sbd yanayinta dan haka dago idanuwansa da sukai jajir yayi ya kalli Maa sakinah ya furta ‘Ina take?? Da tarin damuwan dake Neman saka zuciyarta bugawa Maa sakinah ta bude Baki muryanta na rawa tace ‘Tin jiya an tafi da it….. Dago idanuwansa da suka sauya a take ne zuwa ja da hancinsa yayi ya kalli Maa sakinah din wadda tama qasa qarasa maganarta sbd wucewa yayi Kai tsaye rubutaccin sakwannin biyu na hannunsa daya a hagu daya a dama. Amminsa dake tsaye cikeda mamakin da wannan Karan ta kasa boye wa bin bayansa da kallo tayi harya fice ta dawo da idanuwanta dakyau cikin wani irin zullumi Akan Maa sakinah wadda tana juyowa ta ganta a bayansu ba tsammani ta tsaya cak tana kokarin sauya yanayinta dan boye mummunan tashin hankali da baqin cikin datake ciki. Kaman daga sama Ayanah taji itama kanta ta jefawa sakinah tambayar ‘waye yake magana akai? Wacece yaketa maimaita tambayan tana ina? Baiwar da aka tafi da ita? Baiwar datake imebētin dan uwansa? Menene yake faruwa? Meye a tsakanin sa da baiwar? Rintse idanuwa Maa sakinah tayi sbd yanda kalmar baiwar da Ayanah ke ambata ga Bahar taje yanka zuciyarta kaman yanda a can baya take ji idan an kira Ayanah din da sunan imebēti, Wani nauyi da radadin kalman da ake jiran Bahar din da ita be yake yankan zuciyarta ga tambayoyin Ayanah din suna qara daukan zafi dan kuwa da gaske so take sai taji menene abinda yake faruwa da sakinah take kokarin tsayawa NUAB gurin Kaucewa auren ‘yar jininta Zuhrah da batajin zata taba barin su biyun nasarar Hana auren da zai hadata da yar uwarta su sake hada zuriar Bayan Wanda suke cikinta ta haihuwan yayansu a zuria daya. Kasa amsa kowace tambayarta Maa sakinah tayi sbd batasan tayaya zata iya fadar komai Akan Bahar ba musamman yanzu da take cikin mummunan hadarin da komai zai iya faruwa dik da tana jin NUAB bazai taba barinta zama imebeti ba sbd kalma ce daya tsana da jinin jikinsa. Juyawa tayi batace komaiba Ayanah a riqe hannunta riqo mai karfin daya sakata juyowa a sanyaye ta kalleta cikin matsanancin halin riqewa da danne bakinta da zuciyarta jikinta na sake mutuwa sosai ta tsayar da idanuwanta Akan Ayanah din tace ‘Sunanta AYANAH BAHAR,ita din ba baiwa bace, Ita din jinin mulki ce itama’ Tana fadar hakan ta zare hannunta a hankali tabar gurin jikinta na nauyi daqyar ma take daga kafafunta. Ayanah kasa motsawa tayi daga inda take sbd daukewa da tinaninta yayi tareda tsayawa guri daya cak Akan tsananin son gani Bahar ta fuskanci abubuwan dake tattare da ita masu sake sarqe tinaninta. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 85 Fadar a cike take suna tattaunawa Akan auren dazai kasance da kuma harkar qarin tsaron masarauta a lokutan bikin tareda Sauran abubuwan da suka shafi tattaunawansu ta iya su palace officials, ASIM na fadar dashi ake komai sbd daman ya saba zaman fada sosai dan komai dayake biye dashi kut da kut dan shirin karban mulki tintini. Kaman daga sama muryan Sarkin fadar ya bude Baki tafara sauka kunnuwansu na isowan LEUL BOYEM Wanda tin daga nesa securities na bakin fadar suka sauke kawunansu kaf a qasa suna masa Barka da zuwan da babu rahamar amsawa a tattare dashi hakama bayin gurin kaf dinsu zubewa qasa sukai sukuma kansu a qasa suna Dakatar da kowane dogon motsi. Gabaki daya duk Wanda yake cikin fadar juyowa yayi ga kofar zuciyoyinsu cikeda zullumin a wane yanayin yake Ayau kuma. ASIM dake Zaune a kujeran zamansa me matsayin magajin BOYEM Wani murmushi ya sake mai kyau batareda ya juyo kofar ba ya kalli NUAB Wanda yana sako kansa a ciki gurin yayi tsit sbd Aura dinsa, Jajayen idanuwansa da sukai mugun ja da fuskarsa ya dago babu Wanda ya kalla sai sultan Kai tsaye Wanda shima shi yake kalla Bayan ya kalli abinda suke hannunsa. Tsit gurin ya sake dauka sbd yanayin ya dumama gurin gabaki daya musamman yaran NUAB din dake bakin kofar shigowa a tsaye tamkar babu imanin ko kallan rahama a tattare dasu. Babu Wanda ya motsa babu kuma Wanda yace kala NUAB akai tsit Ana jira wasuma a cikin manyan fadar sun fara dauke idanuwansu daga kansa sbd a bayyane suke iya ganin zafaffiyar wuta ce take cin jinin jikinsa daya kasa bude bakinsa yayi magana tukuna sbd yaqin dayake yi da kalamansa Akan mahaifinsa Wanda Amminsa ta dauresa da alkawarin bazaiyi rigima dashiba har abada. Sultan dinne ya fara bude Baki cikin nutsuwa yana kallansa ya saki murmushi me kyau da ikon dayake hannunsa yace ‘Zuwan LEUL BOYEM a babbar fadar yau yana nufin akwai abu me mahimmanci Wanda muke sauraron Ka me GHAZ da Moscow’ Wani irin Zafin daya saka jijiyoyin hannuwansa fitowa ne ya ratsa idanuwa da kirjinsa yana sake damqe sakon dayake hannuwan nasa da karfin gasken da pins din dake maqale dasu suka shiga hannuwansa sosai suna fidda jini tamkar baa jikinsa ba sbd babu abinda yake ji a jini da zuciyarsa Bayan ya tada BOYEM gabak dayanta ya rufe tarihinta. Daga kafafunsa yayi ya qara Taku biyu ya sake kallan sultan ya daga sakon hannunsa na dama ya ajiye a gaban kafafunsa ya dago ya bude bakinsa da muryan data saka manyan fadar dan sake kimtsawa sbd tabbatarda ba lafiya me girma a yau din dan kuwa abu biyune da zasu iya babbaka fadar suke faruwa a gurin na farko fushin dayake tattare da NUAB Wanda basu taba ganin irinsa ba dan kuwa bayyanar jijiyoyin jikinsa kadai Zai iya saka mutum shiga damuwa me tsayi ta tsoro, Sai kuma abu na biyu shine kaf duniya babu Wanda ya taba dawo da umarnin sultan idan ya fita a rubuce koda kuwa na hukuncin Kisa ne Akan ‘yaya da matanka dakai Kanka ma kuwa matiqar sakon ya fita to ya gama tabbatuwa kenan har abada ba sauyi. Amma Ayau a cikin fada a gaban kowa da sultan din LEUL BOYEM yana dawo da umarni a rubuce kaman yanda aka akaisa wannan babbar ranar tashin hankali ce ga kaf BOYEM din. ‘Wannan sakon kyautar auren da aka aikawa Mahaifiyata ne Wanda ban karba ba na dawo dashi a gaban wainda suka sheda kyautar su sheda dawowanta’ Dayar sakon na hannunsa na hagu dayafi yiwa damqar data saka har lokacin hannunsa jini yakeyi fitarwa kadan kadan ya dagata a hannunsa idanuwansa na tsananta daga halin da suke ciki ya ajiye a gaban kafar sultan din ta hagu ya dago tareda Hadiye Wani mummunan Zafin gaske ya miqa hannu Aleey daya iso da takardar data fito daga bangaren LEUL BOYEM da nasa stamp din na sarauta da bai taba amfani dashi ba ya Dora masa ya qara ajiye wa a gaban kafar sultan ya dago muryansa na sake sauyawa zuwa yanayin daya saka gabaki daya Yaransa dake baya saukar da kansu sbd sun San yakai qarshen qololuwan fushinsa da basa iya dauka. ‘Wannan sakon daukan ran duk Wanda ya kalli MATAN DA AURENA YAKE AKANTA NE BARE KALMAR DA ZATA IYA DAUKAN RAN AHALIN DA DUK MUTUM YAKE DASHI’ Gabaki daya wutar fadar daukewa tayi manyan fadan a rikice suka kallesa zufan Kai tsaye yana feso musu take sai kuma sukai saurin sauke kawunansu kaman wadda ake maganar Kar a kalla tana gurin zuciyoyinsu na harbawa da Wani irin mummunan shock din da basu taba shigarsa ba. ASIM da duniyarsa ta tsaya cak wutarsa daukewa tayi jinin jikinsa na tsinkewa zuwa ga daskarewa a take sbd kunnuwansa da basu ji abinda yaji din ba a daidai. Kaman bugun iska haka yaji Wani mahaukacin karfi Yazo masa ya zaburo daga inda yake har yana kifewa ya kasa miqewa ya rarrafo daga Wani irin karfin gaske gaban sultan Wanda ya kafe NUAB da idanuwansa tasa wutar na kunnuwa da Zafin ikon dayake cikinsa mai karfin da a yanzu zai nunawa ‘dan nasa shine ubansa kuma ko me yake ji a gurinsa ya debosa, Hannu ya miqawa kadir Wanda ya iso da babban tray din dayake tamkar na gold dauke da stamp da inda ake rubuta decree na masarautar ya dauki alkalamin da yake fidda gold rubutu ya shirya tsaf da fara rubuta abinda sultan zai fada. Cikin muryan data amsa Wani kausashen Amo a cikin fadar daya tada gashin jikin duk Wanda yake gurin sultan yace ‘Duk magaji wanda yake jinin BOYEM tin tsawon tarihin kakannin farko babu Wanda ya taba auren macen da ba jinin BOYEM ba dan haka Ayau magaji LEUL BOYEM wato Zakin BOYEM NUAB ALMAZZ YASAR ya karya wannan dokar da babu Wanda ya karyata Kai tsaye NI SULTAN ME BOYEM DA ZAGAYENTA,ME IKO DA MULKIN DUK ME RAN DAYAKE BOYEM NA YANKE WA YARINYAR HUKUNCIN KISA A GOBE DAIDAI WANNAN LOKACIN sbd kawar da fitinar da zata shiga tsakanin magadan guda biyu Akan macen da daman jininta ya halas ga BOYEM sbd karya dokar Masarauta’ ASIM da hankalinsa ya gama ficewa jikinsa kafin sultan yakai karshe baisan lokacinda ya manta shi waye ba ya Dora hannu akai ya zunduma ihu me karfin gaske yana rarrafowa gaban sultan Wanda take kadir ya miqa masa rubutun hukuncin nasa ya dauki stamp ya buga masa yana dawo da kallansa kan NUAB. Manyan fada gabaki daya rikicewa sukai jikinsu na daukan wata irin rawar da basu shirya ba sbd ganin yanda NUAB yake rikida yana ja tamkar hawainiyar dataji muguwar rana me Zafi jijiyoyin kansa suna wata ratsowan data sakasu sake shiga mummunan halin matsanancin tsoron ruwan Harbin da zaa iya yi a kowane lokaci da kuma shock na hukuncin sultan din dama shock na jin wata a matsayin matar NUAB duk sun rikice a Zaune ba damar motsi sai Wani irin zufa mara tsaiko ko kadan da suke fitarwa. Cikin idanuwan NUAB sultan ya kalla sbd kafesa da ido da NUAB din yayi batareda motsawaba, Aleey dake baya a tsaye shima fitowa jijiyoyin kansa suka ringa yi ya sauke kansa qasa yana kasa dagowa sbd yana jin radadi da wutar dake cin jini da zuciyar LEUL dinsu a jikinsa harma da Sauran duka yaran. Miqewa sultan yayi batareda qara kalma ko dayaba yabar fadar dake ci da wata wutar da baa gani sedai radadinta dake ratsa kaf jamaar gurin. Kadir umarnin dayake a rubucen ya iso gaban Aleey ya Dora masa a hannunsa ya juya yabi sultan ta kofar daya fice. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 86 Asim dayake bin bayan sultan da wani irin rikitaccen rarrafen tashin hankali yana Neman afuwa me tsananin gaske akan hukuncin da aka yankewa rayuwar Bahar din da idan tabar duniya bazai iya rayuwar dazai moru ba yana kawowa da rarrafen kadir na rufe kofar hanyar wadda Kai tsaye hanyar palon farko na sultan din Zara kaika daskarewa yayi a gurin hawayensa na tsantsan tashin hankali da rikitaccen yanayi suna kasa riquwa ya zube zaune a gurin yana jin har lokacin duniyarsa na juyawa cikin wutar tashin hankali, Su kuwa gabaki daya yaran NUAB dake kofar gurin fidda bindogoginsu da munanan makamai sukai daga jikinsu suna tsare kofar tareda jiran motsi kadan da bazasu qara second daya ba batareda sun fasa kan koma wanene ba, Tsit gurin yake sake dauka Babu wanda ya motsa sbd baa isaba Halin da ubangidansu yake ciki Babu wanda zai motsa bayan sultan da bazasu aikasa kwanciyan Hutu ba, Motsi bayan na fitar numfashi gabaki daya fadar Babu wanda yake yinsa zufansu ne kadai yake gangarowa daga fuskokinsu yana jiqa jikinsu musamman ministan hukunci na masarautar da hatta yatsun hannuwansa gumin gaske me zafi suke fitarwa da cikin kunnuwansa sbd shine me hukuncin zartar da cikawan wannan hukuncin dayake Kai tsaye umarbin sultan ba gudu da ja da baya Amma ayau bayajin rayuwarsa ma Zata iya kaiwa goben bare ya shedar da hukuncin dayake nufin qarshen rayuwar zuriarsa kaf Dan kuwa ko a tarihi idan ana badawa akazo gurin irin mutuwar da zaiyi sai an zubda masa hawaye bana baqin cikiba sedai na tausayin zuriarsu ta qare tas a dare daya Babu saura, NUAB dake tsaye har lokacin bai motsaba sbd mummunan yaqin dayake yi da masifaffar wutar dake cin zuciya da duka kowace tsokar dake jikinsa, Kowane irin hukuncinsa me kyau ko mara kyau suke Jira su aikatar batareda tausayin kowace Rai dake gurin ba Dan haka suke a tsaye a shirye da makamansu da fit daya zasu raba gangar jiki da bugawan numfashinta, Babu abinda suke so kaman ya basu daka su wanke bangon cikin fadar da jinin munafukan dake ciki a zaune, Bude idanuwansa da sukai jajir din da tinda yake basu taba yi ba ya saukesu akan kujeran karagar mulkin boyem dake daukan ido wadda sultan ya tashi akai, Wata sabuwar wuta ce take babbaka a cikin jininsa tana sake sauya kammaninsa da suka koma kalar tsoro ba kyan gani sbd tamkar bai taba sani hankali ba bare Imani haka ya koma tamkar zakin daya gama kaiwa maqurar karshen rashin Imanin tausayawa mutum dayake gani a nama a gabansa, Juyowa yayi yana takowa zuwa kofar ficewa fadar na sake yin tsit cikeda tsoro da Fargaba tareda tashin hankali me tsananin shakkar kada yana ficewa yaransa su Bude musu wuta Dan shafe tarihi wannan ranar. Yana kawowa Kofa suka sauke Bude masa hanya batareda sun saukar da kowane makaminsu ba hakama basada niyar hakan, Aleey ne yabi bayansa da security biyu ya Dan tsaya ya Bude Baki da muryansa datai mugun nauyi yace 'daga nan har gobe kada wanda ya fita daga fadar har sai Ghaz princess ta bayyana idan hukuncin da aka yanke yana Neman tabbata a tabbatarda sune zasu tarbeta a inda Zata din' 'zakonchil Ser(done sir/angama)' team leader din na securities din ya fada yana yiwa muguwar bindigarsa wani arnen gyaran daya saka cikin ministan hukunci fidda wani sautin kukan daya saka idanuwansa rufewa cikin mafi munin tashin hankalin ganin wannan ranar da yaqin tada masarautar boyem yaxo musu bazata bagatan, Bin bayan NUAB aleey din yayi yana jin karfin shirinsu tsaf akan abinda zai iya biyowa goben da Zata iya zama ranar yaqin boyem badan karban mulkin ko dukiyar qasa ba sai Dan ran mutum daya ita kadai. Kai tsaye bangarensa ya nufa wanda take securities na nan din suka miqe yana shigewa Aleey ya bada umarnin kowa duniya kada a bari ya shigo idan ba Ammi ce tazo da kanta ba, Suna shigewa securities suka shirya aikata komai akan duk wanda zai ratso bangaren. Asim da kansa ya gama kuncewa gabaki daya miqewa yayi shima ya nufo kafar baya ko ganin gabansa ya fice daga fadar batareda an hanasa ba sbd shi Banda shi manyan fada akace su tsare, Tamkar zai mutu yakeji sbd yanda zuciyarsa ke mummunan bugawan da bana lafiya ba sbd bazai taba iya bari ba bare kallan a raba Bahar da rayuwarta ba, Duk yanda yake jin yana tsananin sonta ta wuce hakan a zuciya da rayuwarsa, Babban tashin hankali da shock biyu ne suke Neman zarar dashi jin NUAB dake a ambaci kalman aurensa akan Bahar din da tasa ce tin farko da kuka hukuncin sultan akanta da bazai taba iya daukaba Koda kuwa hakan na nufin qarshen tasa rayuwar to sedai yabi Bahar su mutu a tare. Bangaren Wishmah ya nufa Kai tsaye hankalinsa na sake rikicewa ya manta tareda ajiye dukkanin tsanarsa a karan farko ya shiga bangaren Wishmah, Yana shiga bangaren bayin dake bangaren da basu taba ganin hakan ba zubewa qasa sukai da saurin gaske suna sauke Kansu a qasa cikin rawan jiki suna gaidasa Amma sam bayajin komai, Rasa inda ma zaibi ya shiga palonta yayi daidai lokacin Maa sakinah da itama bata cikin sukuni ko walwala ko daya sai tashin hankali da zullumi ta fito, Ganin Asim ya sakata dakatawa da karfin gaske tana kallansa zulluminta na qaruwa musamman yanayin halin data gansa a ciki ta Bude baki Zata cika al'adar gaidasa a matsayinsa na magajin masarautar boyem din, Katseta yayi cikin mummunan yanayin daya sake sakata shiga zullumi me girma yace 'Ina tsananin buqata da son sanin a wane bangaren Bahar take kafin wayewan safiyar gobe, Hakama Ina buqatar sanin gaskiar matsayin Bahar Dan tabbatarda maganar auren da NUAB yake magana nasa yana kanta.' Kallansa Maa tayi tana tambabar tambayar tasa tareda tsananin mamaki da fargaban be off kafin ta tattaro nutsuwar da batada yawa ta Bude baki tace 'Suna kebantaccen gurin da babu wanda yakeda sani sedai idan sun fito kuma' Kasa yadda da hakan yayi ya kalleta da sauri yana jin zuciyarsa na sake daukan nauyi da tsananin zafi yace 'kada ki boyen hakan idan har kinsani sbd a yanzu nine kadai wanda zai iya cetan rayuwarta' Kasa gane inda yake dosa tayi Dan haka ta riqe bakinta daga fada masa komai wanda hakan ya sake Kai zuciyarsa dake Neman bugawa a wuya ya dauke idanuwansa daga kanta yana maidawa akan Wishmah dake fitowa a natse cikin wani irin sanyi Bayin suka qara sauke Kai suna mata barka da fitowa sbd bata cika fitowa ba har wajen palon gabaki daya, Da tsananin mamaki itama take kallan Asim din zuciyarta na harbawa sosai da zullumin dayake qara shigarta. Kallansa yakeyi shima kallan tsaf yana kallan macen data haifa masifa da balain rayuwarsa, Macen data kawo masa baqin cikinsa Dana uwarsa a duniya, Macen da sultan ya nunawa duniya itace din dai a lokacinda ya maida ta cikakkiyar Wishmah dinsa. Dauke kallansa yayi daga kanta yana jin wani Abu me karfin gaske yana danne kirjinsa da radadi me zafi da kaifi, Tsayuwa tayi a gabansa shi da Maa sakinah ta juya ta kalleta dakyau kafin ta dawo da kallanta akan Asim din ta Bude baki cikin kamewan mutunci da tattaro tata nutsuwar da itama take Neman kubuce mata tace 'barkan li'ul Asim da zuwa Amma nasan zuwan nan akwai Sakon dayake tafe dashi' Bai iya batawa kansa lokaci ba sbd a matiqar matse yake da fitar hankali sbd ganin Bahar a yau din dolen dolene ko zai juya masarautar tas da bincike Dan haka Bude Baki yayi yafara jeho mata tambayar da baa cikin hayyacinsa yayi ta ba kawai amsa daya yake son fara ji duk da Babu abinda amsar Zata haifar ko hanawa akan mallakar da zaiwa Bahar da tsananin son dayake mata wanda shima a karan farko bai karbi hukuncin sultan ba, 'Menene gaskiyar auren da NUAB yace yanada shi da Bahar? Dumm ayanah taji kunnuwanta sunyi da maganar ta sauka cikinsu wadda ta sakata juyowa a hankali ta kalli Maa sakinah taga ko taji zancen da Asim din yake fada, Sake maimaita tambayarsa yayi wannan karan kaman kirjinsa zai Bude da tsabar tsananin baqin ciki da mummunan tashin hankalin sbd yawun bakinsa ma harsun qafe tsaf Babu komai a baki da maqoshin nasa sai kumfa, Sauke Kai sakinah tayi zuciyarta da jikinta suna mutuwa da Sanyin data kasa furta komai bare iya kallan ayanah, Dawo da kallo kansa ayanah tayi tana taqaita mamakin tambayarsa datazo mata a bazata tace 'NUAB baida auren kowa a yanzu ne zaiyi auren kaman yanda duniya ta sani..... Katseta Asim yayi da cewa 'a Ina take yanzu? A Ina tenya take shirinsu? A Ina ne zan ganta kafin wayewan garin gobe da Zata fuskanci hukuncin kisar da mahaukacin masarautar nan ya ja mata.... Dan Allah idan kunsan a inda suke ku sanar Dani... Kasa Dena karyata mamakinta da shakkarta ayanah tayi tana juyowa gabaki daya ta kalli sakinah wadda har lokacin kanta a qasa yake taqi fadar komai akan komai Dan bazata taba iya karya alkawarinta ba Dan haka ta zabi shiru a daidai wannan lokacin da komai ma ya kwabe Dan idan har maganar Asim gaskia ce kenan maganar auren ta fitarwa sultan, Wasu zafafan hawaye masu tsananin ciwon gaske take riqewa tana hanasu sauko mata har Asim din ya kasa gane komai da samun komai daga garesu ya juya a fusace kaman zararre ya fice, Yana ficewa barin gurin sakinah tayi ta nufi dakinta tana isa tura Kofa kawai ta iya yi ta Zame qasa tareda fasa wani irin kuka me tsima zuciya sbd batajin Zata iya rayuwa a yanzu Kam idan akaiwa Bahar irin wannan hukun dayake zallan zalinci, Ayanah turo kofar dakin tayi tareda tsananin tashin hankalin abinda kunnuwanta suke kasa fahimtar koma menene, Kukan data tarar sakinah na yi me karfin gaske jikinta na wata irin rawan ya sakata tsayawa cak a bakin kofar dakin tana kasa dauke idonta akanta zarginta akan sakinar yana tabbatuwa gabaki daya akwai abinda take boye mata, Cikin karfin Hali ayanah datake jin tsananin tsoron amsar da Zata Samu akan tambayarta ta Bude Baki muryanta na rawan gaske tace 'Waye Bahar??? #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 87 Kasa dagowa sakinah tayi tana sake cusa kanta a qasa kukanta mara sauti yana fara fidda sautin daya saka gabaki daya gashin jikin ayanah miqewa tana jin bugun zuciyarta na qaruwa me tsananin gaske, Kasa iya Bude Baki ta furta wata tambayar tayi sbd yanda kirjinta ya toshe da fara tinanin Bahar din wadda bata taba sanin ko Kamannin dake kan fuskarta ba Amma a yanzu a yanda take ji bata buqatar kowa yayi mata bayanin komai akan Bahar din wadda abubuwa da dama suke da rudani akan, NUAB wanda bai taba ko kallan kowace mace ba bare sanin Lamarinta Amma sosai abubuwa suke Linkin yarinyar dashi wanda take son sani ayau hakama tanada abubuwan datake son zuciyarta ta Samu tabbacinsu akan yarinyar ko Zata Samu sukunin data rasa na zuciya da ruhi tin daga ranar da idanuwanta suka sauka akan lambar bautar datake jikinta wadda tinawa kadai hana numfashinta futa daidai yakeyi, 'AYANAH BAHAR shine suna cikakken da sakinah ta ambaci yarinyar dashi idan bata manta ba, Hakama a dakin sakinah yarinyar tamkar take rayuwa shima idan ta Tina daidai kenan, Hakama NUAB idan ta Tina daidai Kai tsaye ya hada fatar hannunsa data yarinyar a gaban idanuwansu yana ficewa da ita batareda ya raba fatar tafin hannunsa da tata ba gurin Janta?? Bahar,Bahar' sunan ya maimaitu a zuciyarta wadda gabaki daya ta rikice Dan haka bata sake cewa kala ba ta juya ta fice bayi kusan biyar suna biye da ita ta fice daga bangaren nata idanuwanta suna wata irin sauyawa sbd matsananin bugu da mummunan tashin hankalin daya cike zuciyarta, Itace mutum ta daya datasan inda su Leylah suke shima Leylah dince ta sanar mata a waya a waya sbd tenya sultan ya umarceta da kashe wayarta ma kwata kwata dan haka Kai tsaye can ta nufa batareda barin kowa yaganta ba, Tana barin bangaren nata Salman dayake boye yana gadin bangaren Dan tabbatarda duk wanda ya fito ya bisa yaga inda zasu sbd sun tabbatarda bazaa rasa wanda yasan inda suke ba, A sace baya fidda sautin ko numfashi me karfi yabi bayan Wishmah da bata ko ganin gabanta da bayinta. Asim kuwa daga wannan bangaren na Wishmah daya bari bangaren mahaifiyarsa ya fada Babu abinda yake amfanin arziki bare cikakken hankali a jikinsa hatta kafafuwansa rawa sukeyi, Haile dake zaune cikin matsanancin ciwon Rai me zafin gaske tana ganinsa wani irin qaruwa taji baqin cikinta yanayi sbd shine yake kokarin lalata komai na shekarun da suka debo suna tsarawa da gwagwarmaya, Qarasowa yayi gaban hailen ba tsammani ya zube a qasa kan gwiwoyinsa tareda fasa mata wani irin kukan daya sakata kusan sumewa a zaune sbd tsananin mamaki da tashin hankalin abinda zai saka namiji kamarsa kuka Dan bata tinanin ko mutuwa tayi a yanda yake namiji kuma magajin da zai mulki boyem yayi kuka irin hakan. Kafafunta ya kama da hannuwansa duka biyu cikin wani irin mummunan Hali ya Bude Baki yace 'mamee Dan Allah ki bawa Sultan hakuri kada a kashe Bahar wlh Kila bazan rayuba idan ta bar duniya, Mamee wlh tsananin son gaskia da bantaba tsammanin zanyiba nake mata, Dan Allah Ina rokon ku tayani Neman mata tsira a gurin sultan Mamee bazan taba moruwaba idan ba....... Turesa haile tayi daga gabanta da sauri hannuwanta da dukkanin jikinta suna daukan rawar da komai nata yake shiga zullumin daga Ina wannan masifar ta Samu 'danta da Babu mace a tsari da qaidar rayuwansa a yanzu Amma a lokaci daya ya sauya mata yana Neman zama mara amfani duka akan mace,macen ma baiwa yakewa irin wannan soyayyar?? Zufa ne ya fara keto mata tana rintse idanuwanta tayi baya ta zube a kujera tana dafe kanta ta Bude Baki tace 'wannan wace sabuwar masifar ce kuma ta bullo wa rayuwata ko yanzu data bangaren ayanah, Ayanah kin gama zama masifa da balain rayuwata data zuriata' Aslam da meryam ne suka shigo a tare sbd samun cikakken labarin mummunan abinda yake faruwa a fada, Ganin halinda Asim yake ciki ya saka dukkaninsu tsayawa cikeda mamaki da qarin baqin cikin da suka taho dashi na sanin kukan dayake zubawa tin a fada, Mameen suka kalla a tare wadda take tsananin kokarin danne abinda take ji a zuciya da jininta sbd zuwa yanzu ta gama tabbatarda sun Samu babbar matsala a rayuwa tinda Asim ya kamu da soyayyar da Zata rusa su Tin daga sama har qasa Dan haka zabi dayane gareta shine ta tabbatarda yarinyar ayau ta bar duniya kafin gobe sbd idan bata nemeta a daren yau ba ta gani a idanuwan Asim ta tabbatarda bazai kwana ayau ba batareda yayi yunqurin tseratar da ita ba ta hanyar guduwa da ita wanda hakan na faruwa Babu inda zasu Kai baa kamasu bama a cikin masarautar bare sukai ga fita kuma hakan hukuncin kisar ne shima zai hau kansa tareda tsinanniyar baiwar Dan haka kafin ma yayi hakan Zata je ta tattabarda yarinyar tabar duniya a daren kafin Asim ya isa, Aslam da kusan bugawa zuciyarta ke gap dayi sbd baqin cikin Asim kasa magana tayi ta isa gefen mahaifiyar tasu ta zauna tareda kama hannunta daya ta Dora a cinyarta tana Dan riqewa sbd bata sassaucin wutar baqin cikin dayake cin jinin jikinta, Meryam data kasa tinanin komai sbd mamaki gurin Asim din ta nufa tareda zubewa gabansa tana kamo hannuwansa biyu dake wata irin rawa sosai wadda ta sake daga hankalinsu Dan kamar shima mutuwan zeyi kafin goben, Rungumesa Meryam tayi da sauri tana ji a jikinta shikenan wlh sun gama samun rashin nasara sbd har abada sbd Asim ya kamu da mummunan zafaffiyar soyayyar da zai iya komai akanta, Shikenan daga yanzu suma nasu burin ya Kai karshe ya mutu akan idanuwansu, Wasu hawayen radadin zuciya ne suka gangaro da idanuwanta tana sake rungume Asim din wanda jikinsa ke rawa sosai, Shiru sukai dukkaninsu a wannan mummunan yanayin kafin Asim din ya kuma miqewa kaman zararre ya fice ya koma bangaren sultan ya zube gwiwoyinsa a qasa sbd sultan din ya bada umarnin baya son ganin kowa sai zuwa dare, Meryam biyo Asim din tayi itama ta zube a gefensa sbd tayasa rokon sultan ya basa abinda yake so din na afuwa da sassaucin hukuncinsa sbd ita a gurin ta idan samun abinda Asim din yake so zai saka ya dawo hayyacinsa akan abinda suma suke so tabbas Zata tayasa gurfana a cikin ranar har zuwa faduwanta da sultan zai gansu. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 88 *****Aleey ne a tsaye cikin yaransu suna tsananta mugun binciken da sukeyi tin dazu din Babu Hutun ko daqiqa daya sbd tabbatarda Neman inda Bahar din take a cikin masarautar, Maa sakinah ya daga waya ya kira wadda tana ganin Kiran bata ma amsa ba ta nufo bangaren sbd ko gani sosai batayi, Tana isowa kofar palon NUAB ta kalla wadda tinda ya shiga aka rufe bata budeba sbd yau Kam idan ba shi dinne ya fito da kansa ba Babu wanda ya isa yaje yako bugata bare budewa. Tattaro nutsuwa aleey yayi sbd yanason fahimtar kowace amsa na tambayar da zaiwa Maa din. Farawa yayi da fada mata komai daya faru wanda ya sakata silalewa a qasa ta zauna da karfi tana tabbatarda shikenan ta rasa Bahar, 'Maa kiyi tinanin koina da kikasan zaa iya Kai matan masu jinin boyem gyara da sauran su wankan, Kiyi tinanin idan basa inda aka saba to inane guri mafi cancantiwa da zaa tafi Dan cika irin wannan al'adar?? Rintse idanuwa Maa sakinah tayi tareda jin bazata iya ma magana ba ta a girgiza Kai kawai alaman batada masaniyar akwai inda kaf masarautar zai kama da gurin cike wannan al'adar sbd guri daya ne basa can kuma Dan haka duk inda suke ba gurin wankan al'adar bane kawai guri ne dayake tamkar kowane bangare so tsarin dole ze kasance daban Kila. Shiru aleey yayi kafin ya kalleta ya sake Bude Baki yace 'ina Ammi? Bayanin zuwan Asim da ficewansa datama Ammin tayi masa wanda ya saka aleey din tsayar da tinaninsa akan Ammin wadda bata fita koina tinda take bayan chambers din sultan bata taba fitowa zuwa koina, Ina Zata tafi yanzu data fito din? Numfashi mara sauti aleey ya sauke tareda juyowa kansa yana sake daukan zafi ya kalli securities dinsu dake tsatsaye a gurin yace a fito da drones gabaki daya. Fitowa akai dasu ana kokarin connecting komai shi kuma Kai tsaye cikin system na security room din masarautar gabaki daya yafara kokarin kutsawa ta laptop din daya ajiye gabansa yana tattara hankalinsa guri daya. Gadan gadan suka fara aikin leqawa da ganin kowane Sako dake cikin masarautar duk da tanada tsananin girman da bazasu iya a qanqanin lokaci ba aikine da zasu yisa a har tsakiyar dare ko zuwa gobenma wadda Babu lokaci, Acan cikin fada lamarin komai ya sake daukan zafin gaske sbd sama da Ghaz Boys ashirin ne a cikin fadar a tsaye a shirye da mahaukan makaman da suka dauke duk wata niimar dake gurin da zagayenta hakama securities na bakin fadar duk sun tsaresu tareda karbe kowace irin waya dake hannun kowa da kowa tin daga manyan fada har securities da wanda yake gurin tareda tsayar da kowace security cam dake gurin da zagayenta Dan haka tsit kake ji Babu wanda yasan meyake faruwa a cikin masarautar gabaki daya securities manya manya dake masarautar basu sani ba Dan basu taba tinani ko daukan akwai kowane irin threat a cikin masarautar ba. Kaman yanda aka tsare fada haka aka tura wasu securities din suka sake tsare hanyar ficewa zuwa gate din farko na daga ciki kuma haka aka dakatar da motsin kowane irin bawa dake cikin masarautar. Rashin fitowan NUAB yake sake tabbatarda tsananin zafi da mummunan hadarin da yanayin yake ciki a masarautar sbd fitowansa na nufin abubuwa da dama wanda zasu iya zama alkhairi ko sabaninsa. *****AYANAH da idanuwanta suke wata irin rufewa kafafunta na rawar datake kokarin hanata isa inda take nufar gabaki daya abubuwa ne suke dawo mata daban daban akan NUAB da sakinah dama maganganun datasan NUAB bai san dasu ba Amma ta jisu a bakinsa da kuma bayyanar Baiwar datake jin bazata iya tinanin komai a kanta ba sai ta saukar da idanuwanta akan abinda takeson tabbatarwa. Ko data iso bangaren boyayyun marasa Imanin securities din dake gurin da sultan ya saka batareda akwai me ganinsu ba Kai tsaye waya suka daga suka kira bangaren Sultan Dan isar da bayanin. Salman ma dayake daga nesa a labe yana ganin inda ta shige din Kai tsaye juyawa yayi yabar gurin Dan isar da sakon ga uban gidansa. Buga kofar Kai tsaye ayanah tayi da hannunta dayake tsananin rawar da zuciyarta keyi. Baa dauki lokaci ba aka Bude kofar cikeda mamaki me girman gaske, Tenya ce ta Bude kofar mamakinta na tsananin qaruwa take kallan ayanah din sbd bata taba sanin ayanah na fitowa koina ba a rayuwanta bayan zuwa tirakar sultan Dan kuwa ko bangaren 'danta NUAB bata taba zuwa ba.. Wucewa Kai tsaye cikin ayanah tayi batareda ya iya cewa komaiba sbd bakinta ya gama mutuwan da bazai iya furta komaiba, Biyo bayanta tenya tayi tana kokarin tambayar abinda yake faruwa Amma sam ayanah ta gama fita hayyacinta Bahar kadai take son gani, Dakunan dake bangaren tafara bi taba budewa daya bayan daya tana qarasa rikicewa da tashin hankali gabaki daya, Tashi hankalin tenya yayi da bayin da suke bangaren sukai tsuru tsuru cikin fargaba tenya kuwa binta takeyi a rude da tsoron idan ba sake dawowa ciwon ayanah din yayi ba tana tambayarta lafiya. Bata jin abinda tenya take fada kwata kwata cigaba da bin dakunan takeyi a mummunan Hali, Dakin da Leylah take a ciki ne tana video call da mahaifiyarta ayanah ta Bude da karfi daidai lokacinda Leylah ta juyo da sauri cikin tsoro fuskar zuhrah gabaki daya ta bayyana akan makeken screen din ipad dayake riqe da hannunta kuma a daidai lokacin ayanah ta bayyana a dakin idanuwanta a rufe tana dubawa bata ga Bahar ba ta juya batareda ta kalli screen din da zuhrah take bayyane ba ta tsayar da idanuwanta akan ayanah wani irin ja me raradin gaske yana gauraye idanuwanta. Miqewa Leylah tayi cikin tashin hankali da tsoro tabi bayan ayanah batareda ta ajiye ipad din hannunta ba tana ambatar sunanta cikin wata irin kulawa da farbaba Amma gabaki daya duniya ayanah Babu abinda take ji take buqatan ganin bayan Bahar. Dakin dayake kusa Dana Leylah din ta Bude hannuwanta na tsananta rawan data sakata fadawa dakin Kai tsaye a daidai lokacin Bahar ta fito wanka daga ita sai towel babba. Cak Bahar din ta tsaya tareda ja baya cikin tsananin mamaki da farbaba me karfin gaske zuciyarta na harbawa. AYANAH ma cak ta tsaya tata zuciyar na tsananin harbawan datake fatar kada abinda take son tabbatarwa ya tabbata sbd hakan zai nufi abinda bazata taba iya dauka ba a zuciyarta. Takowa tafara yi kafafunta duka biyu suna rawa tareda kafe idanuwanta da sukai mummunan ja akan Bahar. Qasa Bahar tayi da kanta zuciyarta na harbawa sosai bazata iya kallan ayanah ba sbd fuskar mahaifinta ayau sak da sak take gani a cikin tata. Su tenya da Leylah kasa motsawa sukai sbd matsananin mamakin daya kame har kafafunsu. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 89 Ba zaton kowa ayanah ta tako kafafunta daqyar ta tsaya gaban Bahar batareda tace komaiba ta Kai hannunta Kai tsaye ta kamo hannun Bahar seti da inda tasan daidai lambar abaas take rubuce a jikinsa ta saukar da idanuwanta wanda suke qara tabbatarda saitin gurin, Rawa hannunta ya fara ta riqe hannun Bahar din da karfi tareda Bude bakinta yana rawa tace 'AYANAAH BAHAR?? AYANAH ABAAS?? AYANAH GHAZ????? AYANAH BAHAR ABAAS GHAZ???? Rintse idanuwa Bahar tayi da karfin gaske wasu hawaye masu tsananin zafi da tashin hankalin gaske suna gangaro mata wanda ya saka ayanah yin baya da sauri jiri me karfi yana dibanta. Zuhrah ma da adaidai wannan lokacin idanuwanta da kunnuwanta suke shedar mata komai wani mummunan jirin ne ya dibeta wayar hannunta na subucewa tana faduwa. Tenya ce tayi saurin riqe ayanah da numfashinta ke kokarin yankewa. Wani mummunan Abu ayanah ta hadiye a kirjinta tana sake kallan Bahar batareda kyaftawa ba ta kuma maimaita sunanta cikakke tareda riqota da hannuwanta biyu ta jijjigata da karfi tana cewa 'Ayanah ABAAS??? wani kuka mara sauti me tsima zuciya Bahar ta kuma fasawa tareda zubewa qasa tana dafe kirjinta dake make tsananin nauyi. Ganin hakan ya tabbatarwa da ayanah rayuwarta tazo karshe wani mummunan Jiri ya kuka dibanta ta zube a gurin numfashinta yana yankewa. Cikin mummunan tashin hankali su tenya da itama take cikin mummunan tashin hankalin da Babu shiri ta dauki  ayanah din tareda bayin da suka taho da ita zuwa bangarenta hankali a tashe. A daidai wannan lokacin Salman shima ya isa ya sanar da haile inda Bahar din take sbd bai Samu Asim a bangarenta ba kafin ya nufi kofar bangaren sultan ya sanar da Asim wanda yayi mummunan laushi. Dare ya fara Sako Kai a lokacin Amma Babu ta inda sauki yake koina tashin hankali ne kwatsam sai ga Sako daga bangaren Ammin zuwa bangaren NUAB da sultan akan halinda take ciki numfashinta ya dauke cak. Aleey ne dole ya isar masa da sakon wanda ya sakasa fitowa duhun daren har lokacin Babu jijiyar jikinsa data koma ta kwanta idanuwansa jajir. Yana isa halinda yaganta a ciki ya sakasa Kai tsaye juyowa ya nufi bangaren sultan wanda yake zaune a daidai lokacin shima yana zaman jiran isowansa. Kafin isowar NUAB bangaren Asim su kuma suka bar gurin Kai tsaye shima bangarensa ya nufa ya hada cards dinsa da passport da dukiya me yawa ta kudin dollars bayan tarin dukiyar dake bankunansa ya fito da shirin guduwa da Bahar a cikin daren bayan ya saka salman ya masa ready da komai na fita masarautar. Kadir ayau yanayin da NUAB din yake ya sakasa kasa shiga sbd yau akwai babban almarin da zai iya zama me kyau ko mara kyau a tsakanin uba da 'da. Da wata irin aura dake cike da zafaffan fushinsa da tafarfasan jininsa ya iso a cikin takun isa da Iko ya zauna a kujeran dake kallan mahaifinsa. Kallansa sultan ya dago yayi a natse zaiyi magana NUAB ya dago nasa idanuwan da Babu rahama a cikinsu ko daya ya miqo hannunsa dayake dauke da zanen numbern mahaifiyarsa ta bauta ya Tarawa sultan din tareda kafe idanuwansa akansa ya Bude Baki da muryan data saka gashin jikin sultan gabaki daya miqewa yace 'zan tabbatarda baka Manta wannan ranar da burinka zai cika na shekaru, Zan tabbatarda sai kayi Dana sanin sauka akan mulkin da nine zan hau' Cikeda samun cikar tsofaffen burin da nauyinsa yake danne a kirjinsa na shekaru sultan ya ce 'ina maraba da hakan SULTAN NUAB ALMAZZ Mai boyem da GHAZ' *****A daidai wannan lokacin ne su aleey sukai nasarar gane inda su Bahar din suke Dan haka Kai tsaye suka nufi bangaren da tarin securities da full loaded guns da suke a shirye da harbi tareda umarni me Karfi na kawar da duk wanda ya shiga gabansu, Asim ma a wannan lokacin ya biyo duhun daren ya nufi inda su Bahar din suke da wata irin mummunar wuqar da zai kashe duka wainda suke bangaren Dan tafiya da ita ciki kuwa hadda Leylah baida niyar barin kowa Salman na tareda shi shima da wata muguwar takobi me muni a hannunsa. Haile ma a wannan lokacin bangaren ta dosa tareda masu kakkarfan bayi biyu da zasu daukan mata ran Bahar kafin Asim yayi tinanin isa ta gama ta koma Dan hakan kadai zai saka ya dangana ya kama abinda yake gabansa. A lokaci daya kusan dukansu suke kokarin isa bangaren wanda tin daga nesa securities din da sultan ya saka suka fara fitowa Dan bawa bangaren kariya da rayuwarsu su kuwa su aleey Kai tsaye suka Bude wuta kawai wanda ta saka gabaki daya masarautar daukan dirar fitar bullet din daya saka duniyar boyem daukan tsit ga haile da Asim duka suna cikin bangaren a gurare daban daban take kowannensu ya tsaya cak cikin mummunan tashin hankalin da baa saka masa rana ba kafafun haile na jiqewa da wani irin zufa kaman yanda kunnuwan asim ke tsiyayo wani zufan da bai san daga Ina yake fito masa ba sbd mummunan tashin hankalin da baida kama. Wata irin kakkarfan sautin karar data karade gabaki daya ciki da wajen masarautar boyem tana ratsa cikin gari da qasar ne ya dakatar da komai da kowa dake boyem da zagayenta  cikeda firgicin da baa taba shiga ba sbd sauti ne na bayyanar da sabon sultan a karagar mulkin boyem me tarihin da duniya tasan dashi. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 90 Coming kunnuwan aleey sautin yake ratsawa yana tayar da kowace tsigar jikinsa yana sbd sanin LEUL dinsu ne kadai Wanda ya isa ya amshi mulkin sarautar boyem kaf duniya a lokacin, Sauran yaran gabaki daya dauke wutar dasuke sakice sukai wadda take jijjiga har qasar masaurautar sbd duk inda kake a masarautar kana jin yanda qasa take amsa irin wutar da aka bude ana sakewa wanda ya saka duniyar boyem daukan tsit. Duk inda kake a ciki da zagayen masarautar harma da garin gabaki daya sautin yakai maka na hawan sabon sultan a tsakar daren abinda baa taba yi ba a tarihi dan haka komai ya sake daukan tsit din da babu motsi, Aleey ne ya fara kai gwiwowinsa a qasa daga inda yake tsaye cikin tsananin Girmawansa ga sultan LEUL NUAB da matarsa dake cikin gaban inda suke tsaye, Gabaki daya kowa zubewa yayi qasa ba iya su kadai ba kaf duk wanda yake masarautar zubewa kowa ya fara yi akan gwiwowinsa suna sadda kai qasa hatta manyan fada dake zaune cikin tsaka me wuyar gaske da zullumi me girma shigar sautin kunnuwansu ya saka kowannensu dagowa a cikin matsanancin tashin hankali da mummunan fargaban dayafi wanda suke ciki dan kuwa hawan sabon sultan da tsakiyar daren da babu wanda ya sani hakama ba sanin waye ya sakasu shiga zullumi me karfin gaske daya saka tashin hankalinsu komawa akan sultan din koma waye amma a haka suka zame qasa suna zubewa akan gwiwowinsu dan bada girmamawa me karfin gaske tsigar jikinsu na tashi da shigar sautin da babu karya a cikinsa zuwa cikin kunnuwansu. Su kansu securities din da suke tsare dasu zubewan sukai tin daga fada har wajenta har securities dake gate na farko dana biyu dana uku dake wani irin kokari da gaggawan isowa ciki da nasu mahaukatan makaman sbd kukan bindigogi masu karfin gaske dake tashi a cikin masarautar saukar sautin ya saka kowannensu dakatawa daga inda yake yana zubewa qasa kawunansu a suna tabbatarda akwai abinda yake faruwa a cikin masaurautar dan haka sautin da mintinan da ake dakata komai dan bada cikakkiyar girmamawa suke jiran ya cika su fada inda ake bude wutar su bawa masarautar tsaro da kariya daga dukkanin abinda yake kolarin biyowa baya. A daidai lokacinda sautin ya ratsa kunnuwan Haile wadda take cikin mummunan tashin hankalin harbin bindigogin daya fara tashi kawai tako ina ba tsammani dakatawa tayi cak daga bude kofar bangaren datai harta saka kafafunta a ciki manyan samudawan data zo dasu suna bayan, Wani irin dummmm taji kunnuwanta na daukewa daga jin komai na duniya bayan sautin dayake cigaba da ratsa kunnuwanta yana wucewa kai tsaye zuwa ga kwakwalwanta wadda itama tin kafin sautin ya gama isar mata ta dena aiki ta dakata da kowane aiki cak idanuwanta ma fara dauke gani sukai a cikin seconds din da basu kai uku, Wani irin mummunan zufan dayake hade da maiqon kitsen jikinta dayake narkewa take ne yafara gangarowa daga cikin rigarta zuwa kafafunta da sukai mummunan nauyin dayafi na buhun siminti, Girgiza kanta tayi cikin wani irin slow sbd dawo da jinta dayake barinta da ganinta amma sam babu alaman gangar jikinta zata sake moruwa ko dawowa daidai daga wannan mummunan shock din na karshen rayuwarta.... Zubewa tayi gabaki daya jikinta na wata irin fizga da jijjiga tareda mummunan zafin jikin daya gauraye jikin nata a take sbd yanda jininta yake wata irin konewa bama tafarfasa ba, Da sauri baiwarta daya data taho da ita tayi kanta tareda tareta tana kokarin ambatar sunanta amma ba damar hakan dan haka riqeta kawai tayi da sauri tana hanata qarasa zubewa jikinta yana rawa sosai sbd tsoro da fargaban halinda suka ga tana shiga dan kuwa da gasken gaske mummunan balain da masifar da kunnuwanta suka ji mata dauke jinta da ganinta yayi tareda dakatar da kwakwalwanta daga aiki dan haka jikinta ke wani irin rawa yana qarawa tana kokarin bude baki tayi magana amma bakin nata juyewa yake kokarin yi sbd wannan shine shock na karshe da rayuwarta ta samu wanda yake tabata tana ji gefenta daya na kokarin kasawa dan haka ta fara kokarin yunqurawa da karfi ko zata mutu ko rabin jikinta ze dena aiki saita tabbatarda ta kawar da bahar kaman yanda ta kudurta idan ta aikata lahira zata san waye ya hau wannan mulkin da shine abinda take ganin tazo duniya nema, Koma waye a wannan daren ya karbi mulki matiqar ba Asim bane wlh bazata taba shaqar numfashi me karfi ba saita fara kawar da sultan daga duniya kafin ta tarwatsa mulki da masaurautar boyem gabaki daya. Wani irin mummunan jan da baida kyan gani idanuwanta sukai hannuwanta da kafafunta na wata irin rawa da zufan gaske wanda yake tsiyayo mata ba kakkautawa ta ta miqe tsaye tareda miqa hannu aka saka mata wata mummunan karamar wuqar da batada kyan gani ta riqeta da kyau a hannunta datake jin yana kasawa sbd paralysed din gaske take neman kamuwa da shi dan yanda jininta yake hauhawan gaske yana kokarin harbawa cikin kwakwanta da zuciyarta dake bugawa da mummunan karfin gaske. Jan da idanuwanta sukai har wasu hawayen dake bayyane da tsanani tsananin baqin ciki tsagwaronsa da tashin hankalin daya fiddata hayyacinta ta bude baki kai tsaye muryanta na rawar tsananin baqin ciki me girma dayake sake kumbura zuciyarta tace 'Duk me rai dayake bangaren nan kada abar kowa da rai,inason kowane bango na bangaren nan ya qawatu ya koshi da jini,kada rai ko daya ta fita.' Tana fadar hakan ta daga kafafunta dake rawa basaji koina jefawa sukeyi tayi gaba tana saka kai a palon wanda baiwar dake bakin kofar daga ciki kai tsaye kafin tayi motsin komai ta ratsa wuqar hannunta me kaifin gaske maqogoronta wanda take wani irin jini ya feso da karfi har yana bata fuskarta gabaki daya amma bata tsaya ba ta zare wuqar da karfi yana wucewa ciki idanuwanta a tsananin rufe hakama zuciyarta a rife kaman yanda kwakwalwanta ta gama rufewa ruf. Wainda suke bayanta suma ba imani suka hau cika umarnin data basu suna kashe duk baiwar da suka hadu da ita a bangaren babu imani ko tausayi ko daya a fuska da idanuwansu. Asim dayayi mutuwar tsaye tin lokacinda sautin ya sauka a cikin kunnuwansa yana ratsa zuciya da kwakwalwansa shima haka ya ringa jin ganinsa na kokarin daukewa da jinsa kafafunsa kaman wanda aka saka kafa aka kwashe haka ya zube a gurin mummunan jiri na dibansa daga zuben a qasa kawai komai yake ganin yana juyawa dashi numfashinsa na kokarin daukewa zufa na gangarowa ta kunnuwansa ciki da waje, Salman dayake cikin mummunan shock din abinda yaji din shima da tashin hankali me tsananin gaske na harbin da daman shine ya fara Girgiza duniyarsu da rikitar da ita zubewa qasa yayi tareda kokarin Asim dayake wani irin layi daga qasan dayake a zube kan gwiwowinsa, Jini ne ya fara gangarowa daga hancin asim din me kaurin gaske da yawa wanda ya saka Salman sake shiga wani irin mummunan tashin hankali jikinsa na sake daukan wata irin rawa, Kokarin sake kamosa yakeyi yana kasa goge masa jinin a daidai lokacin soldiers din masarautar suka iso gurin da makamansu suka bude tasu wutar data saka su aleey sake bude tasu wutar aleey ya bude baki da karfi yana bawa yaransu umarnin kada su saurara matiqar ba Queen din su ce ta dawo hannunsu ba. Hakan daya fada tamkar ya zubawa wutar dake cikin zuciyoyin nasu soldiers din fetur ne dan kuwa su abinda suka iya kenan hakama matiqar wani abin ya samu tasu princess din da seconds da suka wuce ta koma queen ta shiga hannunsu ba a shirye suke da cigaba da bude wutar da zata qawata masaurautar boyem da fresh jini me dumi. Irin wutar da ake budewa ta saka salman sake shiga mummunan tashin hankali yaci gaba da kokarin tada asim din ko jansa su bar gurin dan kuwa matiqar yaran LEUL din suka shigo suka samesu bazasu bata second daya ba batareda sun fasa kawunasu da bullet ba a banza dan haka yake gaggawar jan Asim din shima yana wani irin zufan mafi girman tsautsayin daya kawosu. Jan Asim din yafara yi zufansa da rawar jikinsa na qaruwa gashi sun riga sun shigo baisan ta inda zasu fita ba dan wutar gaske ake budewa wadda qararta ya saka komai na duniyar baka ji bayan wata irin jijjiga. Maa sakinah dake dakin da ayanah take a sume ana kokarin ganin ta farfado kai da kawo takeyi cikin wani irin zullumi da fargaba tareda rashin nutsuwan zuciya me tsananin gaske datake ji dan har wani rawa hannuwanta ke yi, Kallan ayanah ta juyo tayi taga likitoci biyu ne a kanta ga tenya itama data dawo da ita sai kaida kawon takeyi sun kasa cewa juna komai sbd babu wanda yake cikin hankalinsa, A daidai wannan lokacin ne sautin qarar sanarwar sabon sultan ya ratsa kunnuwansu wanda ya saka kowacensu dakatawa tareda tsayawa cak, Tsawon mintina kowacensu ta kasa motsawa sbd shock da tsananin tsoron da yasa maa sakinah jin idanuwanta sun ciko da wasu irin hawayen da kafin su sauka kuka me tsananin karfi ya kwace mata sbd tabbatarda 'dan Ayanah ne ya hau milkin qasa me girma kamar boyem ayau. Tenya ma rawa jikinta ya dauka hawaye masu tsananin zafin gaske suna gangaro mata ta zube qasa tayiwa Allah sujjada sbd ayau burinta dayake qume a zuciyarta ya cika NUAB dinsu ya zama mai mulkin boyem, Duk akan takurawar sultan ne sun tabbata amma ayau din ranar da dukkaninsu bazasu taba mantawa bace harma da duniyar boyem gabaki daya bazasu taba manta wannan daren ba. Maa sakinah kasa iya hakura tayi sbd a yanzu bahar tafi zamowa a cikin mummunan hadari dan haka kai tsaye tambayar tenya tayi inda suke ko gama fada tenya batai ba ta nufi kofa da sauri ta fice kafafunta na wata irin rawa. Bangaren haile ta fara nufa da wani irin sauri sedai ko isa bataiba aka dakatar da ita tareda cewa bata ciki, Hakan dataji shine ya kusan jefo zuciyarta waje dan daman son tabbatarda haile na bangarenta takeyi dan shine zai bata yar nutsuwar bahar dake can tenya dake basu dan tsaro bata nan, Kai tsaye bangaren sultan datasan NUAB na can bai isa barowaba ta nufa da saurin gaske dan sanar masa akwai yiyuwan bahar na cikin mummunan hadari. #MAMUH #SULTAN LEUL NUAB YASAR ALMAZZ #BEST LOVE #ROMANCE #ROYALTY #BAHAR GHAZ BOYEM #CRAZYLOVE HAYATEEM novel 700 0022419171 AccessBank maryam sani gummi 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 91 Tana isa ba damar shiga sbd tsaro dan haka ta saka aka kira mata kadir shima sbd ansan daga bangaren wishmah mahaifiyar Sultan LEUL take ne dan haka take aka tafi kiransa da sauri. Tin kafin ya iso NUAB dinne ya fara sako kai yana gaba kadir din na bayansa wanda take securities da bayin dake tsoron bangaren suka zube qasa akan Gwiwowinsu dan bada asalin girmamawa ga sultan LEUL NUAB. Bai ko kallesu ba akan maa sakina ya sauke idanuwansa da sukai jan da sai da gabanta yayi mummunan faduwa jijiyiyin fuskarsa da wuyansa duka sun fito sbd asalin Bacin rai da tsabagen fushin dayake yawo a kowace jijiyan dake gudanar da yawon jini a jikinsa. Dan sassauta kallanta maa sakinah tayi sbd ko yana matsayin 'danta shi a yanzu sarki ne na qasa guda, Sarki ne da dubban miliyoyan mutane, Sarki ne da manyan kasashe da dama suke qarqashinsa, Shi sarki ne a yanzu da zai mulki duk wani me rai dayake qasar boyem da zagayenta Shi sarki ne da zai mulki har iyayensa tinda suna qasar, Bayani tayi masa wanda baice komaiba kai tsaye ya wuce idanuwansa na tsanantuwa da halinda suke ciki yanajin dukkanin abinda yake ji a xuciya da gangar jikinsa yana qaruwa sbd zata tabbata ne a safiyar goben dole akwai wainda zasu tafi a maimakon tasa matar. Maa sakinah bin bayansa tayi zuciyarta na sake tsananta rawa sbd qarar harbin datake jiyowa wanda har kayan cikinta rawa sukeyi sbd jin abinda bata taba ji ba. Yana doso gurin aleey ne ya fara ganinsa take suka riqe tasu wutar wadda ta saka sauran suma dakatawa tin daman kowa kariya yake kokarin bawa nasa bangaren. Gabaki daya gurin dauke wuta yayi bayyanar sultan NUAB da kansa a gurin dan haka take kowa ya bude sun ja da baya tareda sauke kawunansu a qasa. Baice komaiba bai kuma tsayaba hanyar isa bangaren ya nufa kai tsaye aleey da mutum uku suna bayansa a shirye da bindigoginsu sbd ihun da suke jiyowa daga ciki yana tashi. Salman jin harbe harben ya tsaya ya sakasa shiga sabon mummunan tashin hankalin daya qarasa rikitasa gabaki daya yana cigaba da jan Asim dan su samu gurin boyewa dan tsira sbd gabaki daya Asim din ya zama kaman gawa baya motsin komai idanuwansa a bude sai jini dayake fita hancinsa har lokacin, Qara ce take sake tashi sosai a bangaren ta mata cikin tsananin neman ceto wadda tana ratsa kunnuwan Asim ya dago a hankali yana kallan hanyar qarasawa can qurya inda matan suke ya bude baki da sautin daya fito daqyar yace 'Bahar,Bahar,Bahar na cikin hadari.' Miqewa yafara kokarin yi a rikice jikinsa na rawa tamkar mara hankali yabi hanyar da wani irin gudu kafafunsa na neman kifewa yayi ciki. Salman da yake neman zarewa sbd masifar dayake hango musu babba kiri kiri bin Asim din yayi da sauri shima kafafunsa na rawa da wani irin tsallen tashin hankalin qamshin mutuwa daya fara jiyowa. Suna shigewa NUAB shima yana sako kai aleey na kallan jini daya fara gani a gurin cikin tsananin mamaki yana fidda dayar bindigar dake jikinsa ya hada biyu a hannunsa. Haile ma da idanuwansu suka gama rufewa kai tsaye dakuna suka fara bi suna banka kokafin da karfin gaske suna kashe duk ran da suka hadu da ita wanda ya rikita bangaren gabaki daya da wani irin ihun tarin bayin dake bangaren masu dan yawa suna gudun neman tsiran da babu hanyar fita ganin kisar da ake musu ta rashin hankali da imani. Leylah da Bahar da gabaki daya bayin ma dake bangaren daman a cikin matsanancin tsoro da tashin hankali suke na irin harbe harben dayake daga wajen bangaren tin farko shiyasa su sam basu ma samu hankalin jin sautin karar daya tashi ba, Bahar da bata taba jin karar bindiga ba a rayuwarta wani irin matsanancin tsoron da bata taba shigaba ta samu kanta tana shigewa bayan gadon dakinta ta boye tareda rufe kunnuwanta da duka hannuwanta biyo koina jikinta yana wata irin muguwar rawa zuciyarta ta gama tsinkewa da bugawa idanuwanta sunyi jajir harma bata iya gani dakyau dasu zufa ne me tsananin gaske take fitarwa tareda ficewa hayyacinta. Leylah ma cikin tashin hankali jikinta na rawar da bata taba shigaba tayi karfin halin fitowa jikinta na tsima, Jinin datake gani kusan koina ne da ihun dayake tashi me tayar da tsikar jiki na bayi da masu kulawa dasu dake gurin ya sakata ja baya da karfi cikeda matsanancin tsoro da tashin hankalin da bata taba sanin akwai ba ta juya da gudu jin ihun yana sake gauraye koina. Baya ta koka inda ta fito da gudu kafafunta na neman kifewa a rikice ta wuce dakinta bata sani ba tana isa dakin dayake na karshe gabaki daya ta fada, Tana fadawa ciki taga babu kowa hankalinta ya ninka tashi gashi bazata iya sake fita ba sbd yanda komai na jikinta ne tsananta rawa tsoronta na tsananta sosai shima. Kuka ta fasa me rikitarwa tana nufar bayan gadon dakin itama zata boye tana fadawa da karfi idanuwanta suka sauka akan Bahar wadda idanuwanta ke rintse da karfi hannuwanta na toshe da kunnuwanta komai na jikinta na wata irin rawar dake nuna bata hayyacinta cikin mummunan firgici take. Tsallaketa leylah tayi komai na jikinta itama yana rawa sosai ta wuce qurya ta durqusa itama tareda qanqame jikinta kukanta na qaruwa sosai ta saka hannu tana rufe bakinta da sauri jin yanda aka banko kofar dakin da wani irin karfin gaske. Wasu samudawan marasa imani biyu ne a gaba gurin shigowan bayan sun bankewa haile kofar dakin kafin ta shigo komai na jikinta itama rawa yakeyi gabaki daya ta zare takejinta gawa kawai zata maida bahar ta samu nutsuwa dan haka a haukace ta nufi toilet ta banka kofar da karfi tana fadawa ciki ta duba babu kowa. Fara birkita dakin da nema sukai cikin rashin hankali daidai lokacin Asim ya fado dakin a haukace bayaji baya gani ko gabansa Cikin mummunan tashin hankali ya bude baki zai ambaci sunan mameen tasa salman yayi saurin rufe masa baki sbd baa taba zuwa aikata laifi irin wannan ayi magana sbd abinda zai iya biyowa baya. Ture hannun salman yayi kokarin yi cikin tsananin tashin hankalin abinda idanuwansa suka gano masa a hanyar koina na bangaren wanda duk aikin mahaifiyarsa ne. Bahar yake son bude baki ya tambayeta idan batai mata komaiba amma salman ya saka dukkanin karfinsa ya hanasa magana wanda yafara kokarin kokawan kwacewa amma haile tayi alaman kada ya kuskura ya bari Asim din yayi magana dan jikinsu duka ya basu akwai mutum a dakin. Samudawan datazo dasu din ta kalla ta bude baki da sautin da bame ji idan ba su ba tace a tabbatarda mutuwar ko waye a dakin dan tinda bata ga bahar koinaba ta tabbatarda nan ne dakinta kuma tana ciki. Bayan gadon Daya daga cikin yaran nata yake kokarin nufa shi kuma salman cikin karfi ya fara jan Asim shi da daya daga cikin yaran suna toshe masa baki da karfinsu suna kokarin ficewa da shi. NUAB ne ya shigo palon Aleey na saurin shigewa gabansa dan basa kariya tareda nufar dakunan suna fara dubawa, Ganin irin mummunan al'amarin daya faru a bangaren ba kyan gani koina jini ya saka Jinin NUAB kaiwa matakin karshe na tafasa da konuwa dan haka da kansa ya ringa bankar dakunan da kafarsa yana duba dakunan idanuwansa na tsananta ja hakama jijiyoyinsa. Aleey kuwa yaransu dake waje ya kira kai tsaye suna dauka yace 'Duk motsin daya fito daga nan ko shadow na dabba ne kona mutum koma waye idanuwanku basu ga kowa ba bayan shadows na marasa gaskia just open fire, I repeat open fire ga duk motsin dazai fito ta kowane bangaren dayake zagaye da nan din.' 'Zan tabbatarda na fasa qashin duk wanda zai fito daga bangaren na bullet dina,wannan alkwari na ne sire' Kashe wayar Aleey yayi yana qarasa cire imanin dayake idanuwa da zuciyarsa dan fuskantar wanda yayi wannan mummunan aikin da gabaki daya ya gigita NUAB sbd yanda jikinsa ke tsananta wata irin rawar da ko gani bayayi sosai a karan farko tsoro yana bayyana qarara a idanuwansa wanda babu wanda ya taba gani duk duniyarsa. Su salman na dosowa suka hango NUAB din da mahaukatansa su Aleey da a shirye suke da komai cikin tsananin tashin hankali suka saki Asim suna dawowa da gudun gaske jikinsu na rawar tashin hankalin da basu taba tsammata ba. Shi kansa Asim din da aka saki Zabura yayi yana juyowa da gudun gaske batareda ya bari kafafunsa sun saki sauti ba dan kuwa harbi guda Aleey zai sako ya fasa kansa ta bayan qeyarsa dan haka da wata irin tata me saurin gaske ya koma shima ya fada dakin rawan jikinsa na tsananta hakama habon hancinsa dayake gangaro jini ya tsananta sbd tashin hankalin da shima bai taba tsammata ba daya diro masa na ganin NUAB, Cikin wata irin sauti mara fita suka kalli haile da sauri suna cewa NUAB ne da mahaukatansa sun shigo da manyan makamai. Kallan yanda jikinsu gabaki daya ya dauki rawa tayi zuciyarta na wata irin harbawa ba daidai ba hannuwanta na rawa ta kalli kofar tana jin wani abu na tsaya mata cak a kirji dan kuwa idan har NUAB ne yake nan kenan ba shine ya karbi mulkin boyem ba wani ne daban, Waye ne to? Kokuwa kuskuren da baa taba yi bane akai yau na buga qarar? Kokuwa harbe harben da akeyi ne aka bugawa qarar sabon sultan sbd a dakatar? Kama hannunta Asim yayi komai na jikinsa yana rawa wanda shima ganin NUAB anan ya tabbatar masa da ba shine ya hau milki ba hakama sunada tabbacin yana ganinsu anan wallahi bazai qara minti daya ba batareda ya rabasu da duniya ba. Jan haile Asim yayi da karfin gaske suna juyawa suka fice da tsananin gudun gaske suna hana kafafunsu fidda sauti suka fada wata kofar da zata kaisu kitchen wanda ba zaa rasa kofar baya ba a cikinsa su salman na bayansa sun baro mutim biyu wanda haile ta tabbatar musu da ko zasu mutu su kashe mata bahar wadda suka tabbatarda akwai mutum bayan gadon. #MAMUH #LOVE #SULTAN NUAB BOYEM #BAHAR GHAZ BOYEM #SULTAN YASAR BOYEM #AYANAH GHAZ BOYEM #BEAUTIFULLOVE #ROYALTY VS LOVE HAYATEEM novel 700 0022419171 AccessBank maryam sani gummi 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 92 Kai tsaye bayan gadon yaran biyu na haile da aka bari suka qarasa isa idanuwansu a rife dasu kammala aikin su bi bayan su Salman, Leylah da idanuwanta suke bude tana kuka sosai da bakinta toshe ihu me karfin gaske ta sake tana ganinsu tareda fara wata irin jijjiga tana me karfi tana ja da baya tana qasa nisa a cikin bayan gadon, Bahar da bata hayyacinta kwata kwata bata motsa ba rawa kawai jikinta yakeyi sosai har lokacin idanuwanta a rinte gam hakama kunnuwanta, Leylah dake ihun da zai iya basu babbar matsalar da zasu iya rasa ransu suka fizgo da karfi waje tareda daga wata kakkaifar wuqa zasu ratsa cikinta da ita aka bugo kofar dakin da karfin gaske da saida gefenta ya balle, NUAB ne ya bugo kofar amma bullet din aleey ne guda biyu suka riga NUAB din shiga dakin suka sauka kai tsaye akan wanda yake riqe da leylah daya a tsakiyar goshinsa daya a tsakiyar wuyansa wanda jininsa ya fesu har a gefen fuskar Leylah wadda tayi mutuwar tsaye kunnuwanta na dauke ji sukai dip bata jin komai sbd qarar bindigar daya ratsata da kuma mummunan shock na jinin daya sauka har a jikinta. Dayan cikin tsananin sauri yakai hannunsa bayan gadon zai sokawa bahar wuqar hannunsa da dukkanin karfinsa sbd koda zai mutu ya cika aikin da yayi alkawarin cikawa, Ko numfashin daya shaqa na yunkurinsa bai fitarba NUAB ya fizgi wata arniyar wuqar dake soke jikin yaronsa dake gefensa ya jefa masa da karfin gaske wadda lokaci daya ta sauka da bullet din aleey a jikinsa ta sauka tsakiyar jijiyar hannunsa data saka jijiyan ya kewa a take tana feso jini aleey kuwa gefen wuyansa ya harba wanda ya goga wuyan sosai kafin ya harbe gefen kafarsa ta dama itama wadda ta sakasa zubewa qasa take cikin mummunan hali sbd suna buqatarsa a raye. Qarar harbin ya saka su Asim dake zuba wani irin sauri suna tatata sbd gudun bada sauti tsayawa cak kayan cikinsu na wata irin rawa suka waiwaya bayansu suna kalli kofar da sauri cikin sake shiga tsaka mai wuya kafin suka qarawa tatarsu sauri suna zare takarman duka kafafunsu sbd a yanzu babu abinda suke tsananin tsoro irin fitar sautin takunsu dazaisa asan da su fata kawai su isa kofar baya su fice. Bahar da leylah a lokaci daya jinsu ya qarasa dauke wa dip sbd dukkaninsu harbin bindiga abu ne da basu taba jinsa live ba har gwara Leylah tana ji a tv da sauran guraran kallo amma bahar ko a tv bata taba jinsa ba dan haka jikinta ya fara kokarin saki komai nata na sakewa tana kasa daukan tashin hankalin daya rabata da hayyacinta. Leylah ce tayi karfin halin bude bakinta bata cikin cikakken hayyacinta ta furta 'NUABBB' tareda kokarin isa garesa tana neman somewa. Saukar sautin sunansa da aka ambata a cikin kunnuwan bahar da jinsu yayi qasa ya sakata bude idanuwanta da sukai mummunan jajir basa hayyacinsu tana miqewa daga bayan gadon batareda tasan ta miqe din ba, Kokarin juyawa yakeyi a zafafe zuwa nemanta ta miqe daga bayan gadon idanuwanta na sauka akansa wasu irin zafafan hawayen da batasan dasu ha suka rufe idanuwanta gabaki daya Wani irin abu yaji ya caki kirjinsa ya juyo tareda nufota cikin wani irin yanayin da ko gabansa baya gani ganin itace kenan akaso kashewa da bai iso dakin da wuri ba, Yana nufota ta fasa wani irin kukan daya tada tsigar jikinsa gabaki daya itama ta fito gurin da gudun gaske tayi kansa take ta fada jikinsa yayi mata wata irin rungumar da bai taba yiba a rayuwarsa dan kuwa zagayeta yayi da hannuwansa biyu yana mata kyakkyawar runguma idanuwansa na tsananta jan baqin ciki me tsanani da bacin rai da wutar fushi dake cin jininsa. Su aleey komawa sukai daga kofa suna juya baya tareda tsare kofar dakin bayan sun janyo wanda suke buqatar sun dauresa tsaf babu sauki a fuskokinsu. Kuka take fitarwa sosai me sautin dayake sake tada tsigar jikinsa yana tsaye da ita a jikinsa har lokacin yanajin yanda take sake qanqamesa jikinta na tsananta rawa sosai tana qara ficewa hayyacinta, Kasa cigaba da sauraran kukanta yayi ya dauketa gabaki dayanta yana juyawa ya nufi kofa da ita ransa na tsanantuwa da wata irin qunar da zai iya komai a lokacin ya fice daga dakin. Babu imani aleey ya saka a jawo wanda suka kaman a qasa suka bi bayansa bayan ya juyo ya nunawa leylah hanya akan ta tafi su fice gabaki daya. Duk da leylah na cikin matsanancin tsoro da tashin hankali jin tayi komai da duniyar sun tsaya mata cak akan abinda idanuwanta suka gane mata daga NUAB wanda baima tantance waye a dakin ba bayan bayyanuwan bahar a gabansa. Jin tayi kirjinta yayi mummunan nauyin da gangar jikinta kaman bazata iya daukaba wasu sabbin hawayen tsantsar baqin ciki da radadi na gangaro mata take tanajin abinda tagani a idanuwan su haile suna ji a lokacinda suke dakin dan kuwa kaf dinsu babu wanda bata gani ba. Daga kafarta tayi daqyar tana takawa jikinta na tsananta rawar baqin ciki da dana sanin kasancewa a dakin tareda baqin cikin nasarar dasu haile basu samuba akan rayuwar bahar din. Kofa suka nufa aleey ya fara isa kofar kafin NUAB ya iso ya daga hasken daya tabbatar musu da su dinne suna fitowa kai tsaye babu inda NUAB yake tsayawa barin gurin yayi aleey na bayansa da wainda suka shiga dasu. Suna barin gurin kawai suka fara jin qarar wata wuta da aka bude daga kofar baya babu ji ba gani kawai suna jin motsin alaman takun mutane basu tsa6a komaiba suka budewa gurin wutar da hatta bangon gurin zuba yakeyi ba kakkautawa. Wani irin harbi ne ya ratsa hannun Asim na dama ya fasa qashinsa take ya zube a gurin yana jan ciki cikin wata mummunar azabar da be taba ji ba ya ratsa da jan ciki cikin qura da duhun ya samu ya tsira yabar gurin dan bazai yadda ya mutu a banza ba hannun mahaukatan Moscow batareda ta tsira ba ya nema bahar wadda yasan a yanzu tana hannun NUAB. Yana barin gurin haile itama bullet ya ratsa gefen cinyarta jini na zuba sosai haka ta rarrafa ta tsira ta gudu daga gurin tana jan qafar datake ji tamkar baa jikinta ba hakama idanuwanta tini suka dena gani ko tafiyar rabin barin gurin bataiba ta yanke jiki a gurin ranta na kokarin barin jikinta a some. Cikin tashin hankalin da su aslam basu taba samun kansu a ciki ba daman suka nufo bangaren tinda suka ga mahaifiyarsu bata nan hakama Asim, Harbe harben da suma basu taba ji ba ya sakasu lafewa cikin matsanancin tashin hankali a gurin har NUAB ya fice suna kallo sai ga Asim hannu na tsiyayar jini me yawa ya fito ta hanyar bayansu yana layin jirin dake dibarsa da sauri sukai kansa suna cire mayafinsu suka tare masa jinin da tsananin sauri hankali tashe. Kokarin barin gurin sukeyi haile ta bullo kafin ta yanke jiki a gurin ba rai, Ihu meryam ta sake me karfi kafin tayi saurin toshe bakinta tana qarasawa kan hailen itama ta zare sauran rufar dake jikinta ta toshe mata inda jinin ke fita. Ba shiri suka jasu hankali tashe cikin duhun suka bar gurin dasu suna hana jini ko daya diga a qasa sbd kada a bi sahunsa. Kai tsaye bangaren Aslam dayake kusa suka nufa dasu suna shigewa ta bada umarnin kada kowa ya shigo bangaren nata batareda izininta ba. Waya meryam ta dauka cikin rawar jiki ta kira likitansu a boye tareda sanar dashi abinda ya faru dan haka ba shiri ya hado duk abinda zai bugata ya nufo bangaren aslam din cikin duhun daren. ******Duk abinda akeyi Sultan yana jin qarar komai a kunnuwansa amma sbd a yanzu baida hurumi ko daya na shiga ko daukan mataki a matsayin shugaba kokuma me mulkin boyem sedai a matsayin uba ko me bada shawara idan ta kama dan haka shiru yayi a zaune batateda motsawaba a zuciyarsa yana fatar a cikin yayan nasa duka da matansa babu wanda yabi sharrin zuciyarsa yayi abinda zai zama matsala ga rayuwan dukkaninsu. Har daren yayi tsit aka dena harbin dare ya qara tsalawa koina ya sake dauke motsi batareda anyi sautin mutuwar jinin boyem ba ya sakasa sauke wani boyayyan numfashi me sanyi da nutsuwa kafin ya miqa hannunsa a natse ya dauki wayarsa ya saka kiran wayar tenye. Babu bata lokaci tenya ta dauki wayar cikeda girmamawa ga tsohon sultan duk da dare ne sosai su kam bazasu iya bacci ba a wannan daren sbd tsimayin dake zuciyoyinsu na shedar da wannan daren na alkhairi a garesu. Magana daya zuwa biyu yayi da ita ya kashe wayar ya sake sauke ajiyan zuciya a karo na babu adadi bayan saukarsa a matsayin sultan cikin daren tukuna ya miqe a natse cikin kamewa da samun cikakken yancin da ayau zai fara samun rayuwar da zuciyarsa ke tsananin muradi tin daga ranar daya fara dora idanuwansa akan AYANAH GHAZ. Kai tsaye fitowa yayi batareda yan rakiyar kowaba cikin samuwan cikakkiyar nutsuwan yanci daga mulkin dayake tauye da abubuwan rayuwarsa da dama wanda a yanzu yasan NUAB zai kawo sauyi daga mulkin dayake na takura da rashin yancin kai zuwa mulkin da zai baka nutsuwa da yanci tareda hana kowace irin al'ada me tsananin datake sanadin rayuka da dama. Kai tsaye bangaren wishma dinsa ya nufa wadda ta farka a daidai lokacin itama jikinta a tsananin sanyaye tana kokarin dawo da tinanin dukkanin abinda ya faru zuciyarta na wani irin nauyi. Shigowansa ya saka gabaki daya bayin bangaren ficewa kofar bangaren suka tsaya gefe daya a jere har sai lokacinda ya fice. Tenya da sakinah ma cikin tsananin girmamawa tareda farin cikin kasancewansa ayau tareda ayanah suka fito gabaki daya Maa sakinah ma bangaren NUAB ta nufa cikin daren batareda tsoro ba dan dubo halinda Bahar take ciki. ****kai tsaye yaba baro can bangaren da ita bangarensa ya nufa wanda har lokacin tana jikinsa ta kasa dena kukan matsanancin tsoron data samu kanta a cikinsa. Bude masa kofar shigewa palon farkonsa akai da sauri cikin nutsuwa yana qarasowa ya shige take aka rufe kofar kuma bame shiga sai gobe nadin sarautar da duniya zata sheda tinda safe. NUAB na shigewa waya aleey ya buga fada yace KEELA babban wanda shine yake bin aleey a matsayi yace a saki manyan fada sbd nadin sarautar gobe da safe. Ba bata lokaci kuwa aka sakesu take kowannensu ya fice jiki yayi tsami da sauri suna matsuwan gobe tayi susan waye sabon sultan din na boyem. #MAMUH #BEST LOVE #SULTANS #AYANAHS HAYATEEM novel 700 0022419171 AccessBank maryam sani gummi 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 93 Yana shigewa kai tsaye bai iya ajiyeta bedroom din data sama zama ba sbd bazai taba samun nutsuwa ba gabaki daya jin yake duniya kaf bai yadda da kowa da komai akanta ba dan haka hanyar nasa bedroom din ya nufa da ita har lokacin kukanta me fita a hankali na ji da shedar da balain da bata taba ji da ganiba a rayuwarta bai dena fitowa ba yana ratsa kunnuwansa. Bude kofar bedroom dinsa da babu wanda wanda ya taba shiga bayan mutum biyu rak masu aikin gyaransa a cikin yaransa ya shige tareda rufewa yana nufar tsakiyar dakin inda lafiyayyan king-size royal bed dinsa yake komai na dakin qamshinsa yakeyi dan kuwa hatta niiman da zaa shaqa a dakin kowace iri qamshinsa ne yake tashi a cikinta hakama sanyin aircon dayake ratsa koina qamshin nasa ne shima kusan yake ratsa koina din dashi sbd komai nasa ya riga ya kama qamshinsa da babu me irinsa a masarautar masu nayan shi. Zaunawa yayi a bakin gadonsa da ita a jikinsa yana yin shiru a natse idanuwansa na dan lumshewa kadan sbd sautin dayake ratsa kunnuwansa har lokacin yanawa komai nasa illa musamman tinaninsa dayake jin wata irin wuta na cin kirjinsa na iya daukan kowace irin mataki akan wainda suka iya haukatar da kwanciyan hankalinta zuwa ga duka tashin hankalin data shedar. Ita kanta kasa motsawa tayi a jikin nasa har lokacin jikinta yar rawa yakeyi tana dan sake qanqamesa kukanta naci gaba. Shiru ba motsin komai ba sautin ko fitar numfashinsu a dakin saina kukanta tsawon mintina sosai a hakan kafin tayi shiru tana sauke ajiyan zuciya mara karfi sbd jikinta daya gama mutuwa da rashin karfi tayi sanyi sosai, Shi ma shirun ya sake yi har lokacin baice komaib bai kuma motsaba tana rungume a cikin jikinsa tana qamqame dashi, Bayan tsawon mintina bayan ta dena kukan ajiyan zuciya ta ringa jerowa a hankali cikin sunyi jikinta na qara sakewa, Fara sakinsa tayi a hankali tana jin nutsuwanta tana dawowa jikinta, Dago kanta tayi a hankali daga kirjinsa tana kasa kallan fuskarsa ta dan motsa tareda qasara sakinsa gabaki daya idanuwanta da sukai jajir suka kumbura suna kasa kallansa. Qugunta daya zagaye da hannuwansa masu karfi laushin fata da wata irin dumi ya dan sassauta riqon yana saukar da idanuwansa akan fuskarta data sakasa kasa qarasa sakinta sbd yanayinta yana sake bayyanar da zarewan data kusa yi a halin data shiga. Shiru tayi ajiyan zuciyarta na kukan datasha yana sake fita akai akai tana jin hannuwansa sun kasa saketa wanda ta kasa doguwar motsi itama tana rufe idanuwanta sbd nauyin idanuwan dana hannuwansa dake rungume da qugunta tana jikinsa sosai, Dago idanuwanta tayi a hankali batareda ta motsaba tana san kallan fuskarsa amma zuciyarta na hana hakan, Maida kanta tayi qasa tana son sake rabuwa daga jikinsa, Sake kallanta yayi yana jin dukkanin motsinta a jikinsa, A natse ya saketa tareda tayar da ita zaune daidai a kan kafafunsa yana qin kallanta sbd zuciyarsa dake wani irin zafi da radadin abinda ya kusan faruwa da ita a daren wanda zuciyarsa ta kasa sakewa ta kasa iya cirewa daga idanuwa,zuciya,kwakwalwan da tinaninsa shiyasa babu sauyi ko daya daga yanayinsa na fushi da tsantsar baqin ciki da bacin rai a daren wanda tabbas bazai mancesa ba sbd abubuwa da yawan da suka faru a cikinsa, Yanda ya zaunar da ita akan kafafun nasa ya sakata dagowa a hankali jiki a mace ta kallesa sbd jin shiru har lokacin bai iya furta kowace kalma ba hakama hannuwansa tabi da kallo taga jijiyiyin jikinsa duk sun fito alaman jininsa tafasa yakeyi, Tasan yanada yawan fushi da zafi ga duk abinda aka tabasa akansa amma bata taba ganinsa a irin wannan yanayin ba wanda ya sakata jin jikinta ya sake mutuwa ta dago idanuwanta dasukai mummunan nauyi sbd kuka ta kalli fuskarsa wadda tayi jajir tana kasa dauke idanuwanta sbd shima dagowa yayi a wani yanayin daya saka tsikar jikinta gabaki daya miqewa ya bar idanuwan nasa akanta har lokacin babu wanda ya iya cewa komai a tsakaninsu bare motsawa. Ahankali ya sauko da idanuwansa zuwa ga wuyanta da jini yake kwance a jikinsa zuwa cikin rigarta daga gefen kafadarta, Fuskarta ya dawo da idanuwansa kafin ya sake maida kallansa akan jinin wanda da alama rauni ne taji wanda itama bata san dashi ba. Idanuwanta ta dauke akansa a sanyaye tana dorasu akan inda yake kalla da dukkanin jajayen idanuwansa dake qaruwa a lokacin, Ganin jini a jikinta ya sakata jin kanta ya sara da karfi hannuwanta na dan daukan rawa tsananin tsoro da wata irin firgita na shigarta ta daga hannunta dayake rawa sosai a rikice zata dora a gurin ya kama hannunta da nasa yana hanata tabawa tareda zuba mata idanuwansa cikin wani slow dayake tafasa jininsa, Wasu sabbin hawayene suka ciko idanuwanta wainda ya kalli cikinsu baya iya cewa komai sbd idan yakai karshen qonuwa a bacin rai da fushi baya magana sam sam. Hannunsa yakai gurin kai tsaye a cikin wata nutsuwa ya kama rigarta ba tsammani taji ya saukar daga kafarta wanda ya sakata saurin kama hannunsa da tafin hannunta tana dagowa ta kallesa hawaye dake cikin idanuwanta suna gangarowa a hankali. Bai kalleta ba idanuwansa na kan raunin ya saka hannunsa dayake bayanta ya mannota sbd bayan datai kadan ta manno da kirjinsa sosai ya zagaye qugunta da hannunsa daya tareda qarasa saukar da rigarta daga kafadarta wadda ta sakata rintse idanuwanta da karfi bugun zuciyarta na fita da karfin dayake iya gani a saman fatar kirjinta fara tas datake wani daukan ido. Jinin ya zubawa ido tin daga inda ya fara zuwa inda ya sauka wanda ya tsananta wani nauyin karjinsa sbd ba raunin dataji jinin wani ne ya dauka a jikinta wanda ya sakasa jin hannuwansa na dan rawar data sakata bude idanuwanta ahankali tana fara saukewa a fuskarsa wadda ya dago jajayen idanuwansa ya zuba gabaki daya akanta yana mata wani irin kallan daya ringa saka bugun zuciyarta qaruwa ta maida kallanta akan gurin wanda itama taga tamkar jinin ne kawai ta daga hannunta dayake rawa ta nufi gurin zata taba ya sake riqe hannunta da karfi yana hanata taba jinin dayake jin yana neman yanke numfashinsa sbd nauyin da kirjinsa yayi sbd tabbatarda jinin a cikin mazan biyu ne da suka tarar a dakin. Miqewa tsaye yayi batareda yace komaiba ya dauketa kai tsaye toilet dinsa da baya taba iya sharing da kowa a rayuwarsa baya iya sharing toilet da bakwancinsa da kowa tin yana yaro bai taba iya hada gurin kwanciya da kowa ba bare hada toilet, Ciki ya nufa da ita kai tsaye sbd shi kansa bazai iya saka hannunsa a jinin wanda iya ganinsa tafasa nasa jinin yakeyi ba bare barin ta saka hannunta, Girman da toilet din nasa yake dashi ya saka suna shiga wani sanyin gaske ya ratsa har zuwa cikin naman jikinta ta rufe ido tana jin wani iri. A tsakiyar shower ya ajiyeta idanuwansa a rufe ya sakar mata ruwan dumin data ji saukansu a bazata ta ja wani irin numfashi me karfin gaske tana qamqame hannunsa a rude batareda tasan tayi hakan ba, Tin daga tsakiyar kanta da abin rufarta ya fadi tin a farkon shigowansu palonsa na farko ruwan ke zuba suna bin fuskarta suna sauka a wuyanta zuwa kirjinta da gangar jikinta. Tsaye yake a gabanta ruwan na sauka har a kusan rabin jikinsa shima idanuwansa na kafe a wuyanta zuwa kirjinta da ruwan suke wanke jinin yana sauka, Akan idonsa jinin ya kama wankewa tas batareda ya saketa ba duk da ruwan sun isheta hakama ya hanata saka hannunta ta wanke sbd zai iya zama makashin gaske idan hannunta ya taba jinin wani. Ruwa sosai suke sauka a jikinta bayan komai ya wanke tas amma ya kasa saketa cikin wani irin yanayin tinawa da kaman baida cikakken hankali a yanzu ya sakata qwacewa tana fitowa daga ruwan tareda qin kallansa ta nufi inda taga towels dinsa a jere ta ja daya ta fice daga toilet din tana rufe jikinta da towel sbd wani irin sanyin ac daya ratsa har qashinta. Bata tsaya a dakinba kai tsaye dakin data saba zama ta nufa tana isa dakin cire kayan jikinta tayi sbd wani irin kakkarwan sanyi da jikinta keyi me karfin gaske take tanajin zazzabi na shigarta me karfi shima komai daya hade mata a daren guda ga wani irin tsananin ciwon kai. Daqyar jikinta na wata irin rawa ta iya zare komai ta saka kayansa da kusan sune a dakin take sakawa. Bata iya tsayawa busar da gashinta me tsayin gaske dayake a jiqe ba hakanan ta dunqule guri daya a jikinta na rawa sosai. Acan bathroom din kuwa bayan fitowanta bai iya motsawa ba sbd zuciya ta gama cinyesa ayau tin farkon safiyar babu abinda jininsa yakeyi bayan quna da tafasa har zuwa daren da tsakiyar daren ma da ayanzu yake jin idan bai iya controlling na zuciyarsa ba zai iya zama makashin mutune da dama a daren sbd an wuce dukkanin iyakarsa da baa wucewa a rayuwa. Tsakiyar ruwan data fita ya tsaya yana samun ruwan na sauka a jikinsa suna dan sassauta zafin dayake jininsa da gangar jikinsa. Mintina ya dauka sosai abubuwa da dama suna yawo a cikin kwakwalwan kansa gameda rayuwar daya samu kansa a ciki a lokaci daya, Da kuma rayuwar da zaiyi daga daren yau dan zuwa safiyar gobe shine Sultan din da zai mulki qasar daya tsana da dukkanin zuciyarsa, Zan zauna a qasar daya tsana Zai rayu akan mulkin da shine ya hana mahaifiyarsa 'yancinta na shekaru, Daga gobe zai rayu a matsayin SULTAN LEUL NUAB ALMAZZ batareda ta taba kauna ko raayin hakan ba dan kuwa hakan shine abun da yakewa dukkanin tsanarsa da bai taba sanin kaddara zata kawo sa akan matsayin ba. Fitowa yayi daga shi sai towel mai haske sosai a qugunsa gashinsa dayake sake har a kafadarsa tsiyayar ruwa yakeyi shima. Tsayuwa yayi a gaban mirror wani irin sanyi me tsananin gaske yana ratsa shi amma bai motsaba ko kadan sbd hakan yana rage zafin dayake ji a cikin gangar jikinsa sosai wanda yake kaman zai kama da wuta. A haka ya bude tas kafin ya busar da gashinsa da dryer yayi shirin kwanciya ya fice daga dakin jikinsa a matiqar sanyaye ya nufi dakin datake sbd ayau Rauninsa a kusan bayyane yake. #MAMUH #HOTLOVE #BESTSTORY #2SULTANs #2AYANAHs HAYATEEM novel 700 0022419171 AccessBank maryam sani gummi 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 94 Wata nutsuwa ce ta saukar masa wadda take tattareda sanyi da kawar da dukkanin fushi da hayaniyar kansa tareda sakarwa jikinsa sanyi da kamewa dan haka a natsen ya isa kofar dakin ya bude a natse tareda saka kai a ciki sbd bai hangota akan gadon ba. Da wata irin kwantacciyar nutsuwa ya qaraso cikin tsakiyar dakin yana sauke kyawawan idanuwansa akanta tana dunqule a kan sofa idanuwanta a rufe tayi baccin wahala zazzabi me karfi yana cin jikinta. Tsayuwa yayi a kanta tareda zuba mata idanuwansa da suka dan sauya kadan yana kallan gashinta dayake a jiqe a jiqe har lokacin bai bushe wanda ya tabbatarda zai sakar mata ciwo. Durkusawa yayi a hankali daidai kanta ya saka hannunsa ya taba gashin wani sanyi ya ratsa tafin hannuwansa ya dauke hannunsa ya miqe ya nufi inda dryers na dakin suke bama daya ba ya dauko ya janyo har inda take yafara busar mata da gashin a yanda take kwance batareda ya bari zafi ko iskar yayi mata yawa ba, Duk abinda yakeyi bai kalli fuskarta ba harya gama ya maida ya dawo ya yaye rufar dake jikinta a hankali ya wanda ya sakata bude idanuwanta a hankali cikin zafin zazzabi ta kallesa batareda ta ce komaiba se motsawa datai zata tashi zaune sbd bata buqatan komai da kowa a lokacin ita kadai tasan abinda take ji a gangar jiki da zuciyarta, Yunqurawa tayi a matiqar galabaice zata tashi ya dakatar da ita da ta hanyar dora hannunsa a cikin sanyi kan kafadarta ya hanata yunqurawan. Daukanta ya sake yi batareda hayaniya ba ya nufi gadon dakin ya kwantar da ita ya rufe mata jikinta dayake dan rawa ya zauna bakin gadon tareda rintse idanuwansa sbd a yanzu wata irin damuwa ce me tsananin nauyi ta danne kirjinsa a rayuwar daya samu kansa na matsayin daya hau kan kansa duka a cikin dare daya, Nauyin daya rataya a kansa jin yake tin ayanzu ya danne kirjinsa yana raba gangar jikinsa da wani sashensa dashi aka haifesa. Mahaifinsa ya yanka rayuwarsa ya datsata a gabansa ya lalata masa buri da dukkanin abinda yayi shekaru yana ginawa a zuciya da rayuwarsa, Mahaifinsa ya wargaza tsarinsa da akidarsa ta rayuwa Mahaifinsa ya tilasta karban rayuwar da babu ita a kundin rayuwar daya tsarawa kansa da mahaifiyarsa. Numfashi ya sauke me zafi daya fito a natse tareda bude idanuwansa da suka sake sauyawa zuwa ja ya waiwayo ya kalleta ta sake komawa baccin wahala itama. Zubawa fuskarta datake bayyanar da halin ciwon datake ciki ya dauke idanuwan yana miqewa ya koma kan sofan datake dakin tana facing gadon ya zaune a natse tareda jinginar da bayansa ya dora kafarsa kan daya a natse tareda folding hannuwansa yana sake kwantar da kansa jikin kujeran yana rufe idanuwansa sbd kansa dayake sarawa. ******** Sultan me murabus kuwa a daidai wannan lokacin da shima ya isa har asalin bedroom din ayanah ghaz wadda qamshinsa ne ya fara ratso mata cikin dakin duk da tana cikin mummunan halin tinanin bayyanar halittar data kasance jinin abaas a gabanta batared bayyanarsa ba da shine mahadin karshe na rayuwarta shigowan qamshin namji na uku a rayuwarta wanda sune suke da rayuwa da ruhinta ya sakata rufe jajayen idanuwanta da suke cikin matsanancin halin da zuciyarta take ciki sbd Abaas shine namijin da yafi kowane namiji a rayuwarta kafin 'dan ta NUAB da mahaifinsa Sultan yasar. Rufe idanuwanta yayi daidai da sako kansa dakin a cikin wata irin nutsuwan da bai taba samu ba a tsawon shekarun mulkinsa ba, Idanuwansa masu kyau da haske saukesu yayi akan ayanah ghaz wadda nata idanuwan suke rufe tana jin zuciyarta na kokarin bugawa ya tako a natse har gabanta daidai nan ta miqa hannu zata dafe kirjinta dayake wani irin radadi.....riqe hannun nata yayi da nasa a cikin wata irin nutsuwa da samun cikar burin dayafi kowane burinsa a duniya yana kafawa hannun nata daya riqe da nasa idanuwansa batareda ya kyafta ba tasa zuciyar na wani irin ciwon daya debi shekaru yana hadiyewa shi kadai. Hannunta daya ta dago zata dafe kirjin dashi sbd jin takeyi zuciyarta na kasa daukan abinda take ji ya sake riqe hannun da dayan hannunsa tareda dago idanuwansa ya kalli fuskarta cikin cikakkiyar asalin nutsuwansa daya jima da rasawa akanta yaba kafesu tareda tsayar dasu akan fuskar da yayi shekaru bai yiwa kallan daya bawa zuciyarsa sanyi da hasken data rasa, Bude nata idanuwan tayi a cikin wani irin mutuwar jiki hawayen abinda take ji na radadin zuci da gangar suna gangarowa daga idanuwanta ta sauke su akan fuskarsa da tinda take bata taba masa kallan ido cikin ido ba sai ayau din ta zuba masa su hawayenta na tsananta gangarowa ta kasa riqe abinda take ji zuciyarta na neman bugawa sbd bazata iya rayuwaba idan aka fada mata wani labarin daban akan abaas ta bude bakinta ahankali muryanta na cikeda wani irin raunin datake shirye da barin duniyar da babu abaas tace 'Abaass gha..... Tafin hannunsa me sanyin dayake keto a cikin daren ya saka yana rufe bakinta a cikin wata irin sanyi da tsantsar kaunar datake bayyanuwa a idanuwansa babu burki yana tsayar da kallansa dakyau akan fuskarta baya buqatan jin dacin dayake tattare da zuciyarta wanda yana jiyosa a tasa zuciyar sbd yasan wani tsantsar baqin ciki da mafi dacin rayuwarta ne zata ratsa a duk abinda zaa sanar da ita gameda 'dan uwan nata wanda ya gama sanin komai akanta amma koma wane halin zata shiga na rashin dan uwan da shine rayuwarta ya shirya tayata shigarsa da tsayuwa akanta batareda ta rasa kanta ba har sai ta samu nutsuwa da saukin komai daga abinda zata dandana rashin da jajjiga rayuwa da duniyarta, Babu abinda yakeson ji daga gareta ya yafe wannan damar da matsayin ga 'danta sbd shine wanda zai iya bata sassaucin datake buqata a lokacin da zataji komai daga bakinsa, Tin daga lokacin da ta shigo rayuwarsa mulki da matsayin da dukkanin mulkin yake bayarwa ya fita a kansa, Rayuwa yakeso wadda ita kadai ce zata kasance dashi a cikinta, Rayuwa yake so wadda shine kadai zai kasance mata a cikinta ya bata dukkanin farin ciki da walwalan da qasarsa ta bata dan kuwa kaddarar haifa masa 'da ce ta rabota da komai nata da farin cikin da har abada kila ta rasa, Wasu hawayen nata ne masu zafi suka gangaro a sanyaye suka sauka akan fatar hannunsa datake rufe da bakinta ya gangara da idanuwansa akan hawayen dake kan fatar tasa suna gangarawa zasu sauka kafin ya dawo da kallansa akan fuskarta da itama shi din ta dago ta sake tsayar da idanuwanta kafin wani irin kuka me tsananin tsima zuciya ya taho mata ta fasa a hankali tana rintse idanuwanta da karfi babu abinda ruhi da zuciyarta da idanuwanta da gangar jikinta suke tsananin nema da muradi a lokacin bayan bayyanar abaas a gabanta. Qamqame hannuwanta Sultan yasar yayi yana sauraran kukanta da sautinsa suna ratsa sa idanuwansa na sauyawa kafin ya saketa a hankali tareda zaunawa a gefenta a wata irin nutsuwa ya bude hannuwansa ya zagayota a natse ya shigar da ita jikinsa ya rungume da sanyayyar nutsuwan data isa gareta ta rintse idanuwanta tana sake fasa wani kukan dayake jinsa har tsakiyar kirjinsa data toshe. Kuka takeyi sosai wanda yake na tsantsar tsananin tsoron dayake shigarta wanda bata shirya ji ba koma menene ya kawo bahar gareta batareda abaas ba  dan haka zuciyarta ke wata irin karyewan da bazata taba gyaruwaba. Dukkanin kukanta da radadin dayake tafe dashi ratsasa yakeyi yana karbansa hannu bibbiyu da radadin da quncin da komai duk karba yakeyi a zuciyarsa idanuwansa jajir yana sake rungumeta da karfi a jikinsa. A haka ya qarar da kutsawa a cikin kowane quncinta daya shirya rayuwa a cikinsa har qarshensa tareda ita. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 95 Acan bangaren ma SULTAN NUAB a zaunen ya kwana batareda rintsawa ko ta second dayaba idanuwansa a kafe guri daya zuciyarsa a nauyaye da abinda baisan ya shigesa ba har akai asuba tukuna ya iya miqewa dan sallah. Kai tsaye masallacin masarautar dayake duk wani sultan acan yake sallah tareda manya ayau shima da yaransa can suka nufa dan gabatar da sallarsu acan sabanin tasu da suke hada jam'i suyi a nasu masallacin da suka tadarwa kansu a bangarensa. Ba dukkaninsu suka tafi ba wasu anan bangaren sukai sallarsu shi kuwa da aleey da keelah tareda wasu daga securities dinsa masallacin suka nufa a karan farko sbd a yanzu shine me masarautar gabaki dayanta. A lokaci daya ya iso masallacin tareda mahaifinsa wanda ya kallesa da idanuwansa da basu gama dawowa daidai ba shi kuwa bai dagoba sbd baya buqatan kallan kowa a yanzu bare wata hayaniyar da zata qarawa kansa nauyin dayake ji, Ganin securities dinsa suna kokarin cike rabin masallacin yasa kusan kowa iya kansa yana bin sahun sallah a natse dan tada sallan da zaayi batareda tsayawa kallan kwaf ba zuciyarsu na shiga rudanin ganinsa a masallacin tareda tsananin tsoro da fargaba da zullumin abinda suke ganin kaman yana shirin tabbata cewan shine Sultan din boyem a a yanzu. A guri daya ya tsaya sahu kafada da kafada da mahaifinsa wanda shima yake cikin yanayi na rashin son hayaniya, Sallah akai aka kammala kowa yayi tsit da adduar da kowa yake sanarwa ubangiji har gari ya fara haske wanda kowa ya fara silalewa daya bayan daya suna barin masallacin dan tafiya fara shiri sbd da safiya ake nadin sarautar qasar wadda a cikin tsakiyar daren dukkanin labarin nadin sarautar goben ya fita yana isa ga duniya da duk inda ya kamata ya isa sbd akan dole manyan fada basu rintsa ba suka kwana aikin nadin mulkin sbd dolensu ne. Koda ya koma bangarensa babu wanda ya sake zuwa fara shirye shirye kawai akeyi tako ina wanda ya saka koina ya dauki wata irin harama da hayaniya amma banda bangarensa wanda yake tsit babu kowace hayaniya duk da su aleey wani irin zazzafan shirin sukeyi tareda tsananta wani irin tsananin tsaro da securities tako ina, A bangaren ayanah tinda sultan ya fice su tenya suka sanar da ita NUAB ne sultan na yanzu wanda zaayi nadinsa ayau. Wani irin sabon nauyi taji ya danne kirjinta amma tin da kansa ne ya karba ba dole aka dorasa ba tasan an cika mata alkawarinta, Tausar zuciyarta tayi daga dukkanin abinda takeji zata jira ayi nadin sarautar ayau din a gama kafin ya fuskance ta shi da Sakinah su sanar da ita menene yake faruwa wanda bata saniba dan haka ta saka dukkanin karfin hali da taurin zuciyar da batada ta danne abinda takeji dan barin Hayateem dinta ya fuskanci wannan ranar da zata zata fara gina tarihi me girma a rayuwarsa. Manyan baqi daga qasashen kusa dana gari da duk wani jinin boyem dake duniya fara halarta sukai a qasa da masaurautar boyem wanda yake tsananta tsaron qasar ayau gabaki dayanta da masarautar sbd tsaron har yayi yawan da hankali ma bazai daukaba, Kayan nadin sarautar da sultan ya jima da tanadar masa aka aiko daga bangarensa wanda sakon ya iso da bayi kusan sama da ashirin tareda kadir suna daukan idanuwa tamkar zinari sai asalin zoben zinarin dayake dauke da adon black diamonds a cikinsa na sarautar wanda wata narkakkiyar dukiya me tarin yawan gaske sultan ya batar gurin qerosa daga qasar Kuwait me dauke da sunan SULTAN NUAB 40 wanda kowane sultan me mulki saiya mallaki nasa. Isowan sakon bangaren Amminsa ya saka ammin tasa bada tukuicin dukiya me tsananin gaske hakama su tenya da maa sakinah saida kowannesu ya bada tukuicin zinari me yawan gaske kafin daga baya suka dauki kayan Ayanah na gabansu suna bayanta dauke dasu da bayi sama da goma suka nufi bangarensa dan mahaifiyarsa ce zatai shirinsa a bisa al'adah. Koda suka isa ya fito wanka yana sanye da fararen kaya tas riga body hug da farin dogon wando fuskarsa tayi wani irin haske asalin kwarjininsa yana fita a natse yana kwantar da tsigar dukkanin wani me kallansa. Amminsa ce kadai ta iya isa palonsa na kurya sai Maa sakinah da tenya wainda suka tsaya daga nesa Ammin tasa ta tako tana isowa garesa yana tsaye ya kasa motsawa ya zuba mata idanuwansa yana kallanta dukkanin jikinsa na mutuwa da wani irin dumi da zafi. Itama wasu hawaye ne suka cika idanuwanta tana qarasowa rungumesa tayi ahankali tareda sauke ajiyan zuciya tana bude baki tace 'Daga yau ina rokon allah ya baka dukkanin kariya har ranar da ranka zai bar jikinka, Ina rokon ka samu dukkanin kariya da rayuwa me albarka da jin dadin da kwanciyan hankalin da baida kishiya har ranar da zaka sauka wannan mulkin lafiya.' Hannuwansa biyu ya saka ya qanqameta jikinsa sosai yana rufe idanuwansa yana rokon allah ya karbi adduar mahaifiyarsa akansa. Mintina suka bata a hakan kafin suka saki juna ta kama hannunsa ta zaunar dashi sai lokacin su maa suka iso suka fara bata komai na sarautar a hankali tana saka masa tana shiryasa. Hannuwanta biyu ta saka ta dauki zoben dayake daga mahaifinsa ta saka masa kafin ta zaro nata kyautar ta chain din asalin azurfa da aka saka sunansa a jiki da manyan baqaqe da larabci wanda tin a shekaru tayi masa shi ta saka masa a hannun da agogon dubban daruruwan dollars suka siyesa ta kama hannun takai bakinta tayi kissing ahankali tareda jero masa wata irin adduar data sakasa sake rungumeta yana kissin tsakiyar kanta. Maa sakinah ce ta dafa kansa a hankali itama ta karanto masa adduoi masu kyau da tsafta kafin maa tenya itama tayi masa a daidai lokacin komai ya kammala masarauta ta hallata ta cika maqil da wasu irin manyan mutane tako ina ga medias daban daban da bazasu taba kirguwa ba hakama mutanen NUAB din da turawan kasashe daban daban kusan duk sun bayyana wainda zasu iya zuwa a short lokacin da aka sanar. Duk wani babban fada na yanzu dama wainda sukai retire da murabus suna bakin kofar bamgarensa a jere a tsaye tareda wasu irin securities dan jiran fitowansa dan rakiya garesa zuwa fada wanda haka tsarin yake. Aleey ayau din tsaron daya zuba a masarautar boyem ya wuce dukkanin hankali sbd tako ina yaronsu ne a cikin shirin da basu taba zamaba na rayuwarsu, Idanuwan aleey da duk wani ghaz member a bude suke sharp suke hatta yaransu da duka suka qasashe da sukai isowan gaggawa a shirye suke tsaf da bawa kowace daqiqa ta ranar kariya a ransu. Karfe goma sha biyi daidai ne lokacin fitowansa dan haka dago manyan idanuwansa da ayau tsantsar mulkin dake jininsa yake bayyana yayi ya kalli agogo sha biyu da hamsin da tara, Juyawa yayi ya kalli hanyar kofar dakin da babu wanda ya shiga har lokacin sbd har lokacin bata farka ba sbd kwanan datai da wani mummunan zazzabi me karfin daya hanata baccin lafiya sai bayan asuba. Juyo da kansa yayi ya daga kafafunsa yana takawa a natse da kamewa tareda tsantsar ikon dayake yawo a jininsa ya nufi kofa wadda yana isowa aleey ya wangale ta take dukkanin mai rai dake gurin suka gyara tsayuwa suna sauke kansu kaf a lokaci daya cikeda wata irin girmamawa da wata qarar da aka saki data tabbatarwa duk wanda yake ciki da wajen masarautar jiran nadin SULTAN LEUL NUAB ALMAZZ ya fito. Take masarautar ta dauki wani irin tsit duk da dubban daruruwan mutanen dake cikinta da zagayenta shiru koina yayi. Securities kuwa take suka sake dauke wuta da qamewa cikin kowane position nasu. Aleey dayake shine a gaban NUAB din da wasu securities da bama sa jin kowane yare bayan na harbewa without any second thoughts, Wasu irin qananun zafafan full loaded pistols ne a jikin aleey a boye kusan guda hudu da wata wuqar da kai tsaye zata yanka ko jijiya nawa ne a inda aka sokata tayi musu yankan cin ledar bera. Keelah ma dayake daba bayan NUAB din tareda manyan boyem da suka taho rakiyar sultan din zuwa fada a loade yake da munanan makamai a cikin jikinsa fuska babu sauki ko a kadan a wannan lokacin. Kai tsaye fada suka isa wadda yan jarida daga nesa inda aka kebe musu suka fara hasko hasken flashers nasu tako ina kowane sahu da motsi yana daukewa saina isowan sultan me boyem da ghaz da Moscow. Sultan yasar dayake zaune tinda sultan da yan rakiyarsa suka sako kai a cikin fadar ya zuba masa idanuwansa batareda ya daukeba yana jero masa wasu irin karfafan adduoin da zasu basa kariya da ikon mulkinsa cikin aminci da kwanciyan hankali. Babu bata lokaci aka gabatar da nadin sarautar wadda tako ina ake fitowa da wasu irin trays na danyan zinarin da shine kawai yake daukan idon koina. Sultan ne ya taso a daidai lokacin da ake farawa ya tsaya a gaban NUAB din gabatar da sauran al'adar da manyan asalin boyem ke yi a lokacin nadin. A daidai lokacin da ake kammala komai aka dauko hular datake matsayin rawanin mulkin da zaa saka masa, A daidai lokacin daya daga cikin securities da aka bari acan gadin bahar ya iso fadar da kansa har gurin aleey dake can gefe a tsaye batareda ya zauna ba dan bazai taba iya zaunawa ba a daidai lokacin bai yadda komai ya shammacesa ba musamman da basuga motsin Asim tako inaba da mahaifiyarsa basu san me suke shiryawaba. A gurin kunnuwansa ya sanar masa da bahar ta farka amma ba lafiya ba tanata amai ta fito tanason barin bangaren amma basu bude kofar ba. Aleey kallan NUAB yayi wanda ya basa umarni me karfin gaske cewan ko wane lokaci ne yake a ringa sanar dashi abinda ya shafeta kai tsaye without any delay. Kallan taron manyan duniyar dake gurin yayi da abinda akeyi wanda duniya gabaki daya take shedawa live a gidajen tv da live shows da media da ma wainda ke shadawa a gaban idanuwansu. Numfashi aleey din ya sauke tareda tinkaro NUAB din wanda aka kawo hular zaa saka masa ya dan rankwafo cikeda girmamawa ya fada masa daidai lokacin shugaban fadar jinin boyem daya zuba shekaru shine yake nadin sarakunan boyem ya tsufa ya daga hular zai saka take NUAB din ya riqe hannunsa da hannunsa dayake cikeda lafiyayyan karfi da lafiyar fata yana dago idanuwansa da suke jajir tinda aka fara nadin ya dakatar dashi daga saka masa nadin hular darak3 ta asalin saqin sunan boyem da akai da ruwan zinari. Sultan dayake ganin hakan cikin iko da nasa mulkin kai tsaye ya riqe hannun NUAB din batareda an gane meyake shirin faruwaba na barin gurin da NUAB din zaiyi ya kalli aleey da idanuwansa akan ya koma inda yake a qarasa gamawa. Baya aleey yaja yana komawa sbd shima yasan babban qaramin aikin mai gidansa ne barin gurin da duniya zata sheda abinda yayi. Qarasa nadin sarautar akaci gaba dayi cikeda tsantsar iko da farin ciki da kafar da sabon tarihi a qasa da masarautar boyem. #MAMUH HAYATEEM novel 700 0022419171 AccessBank maryam sani gummi 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 96 Kammala nadin akai tareda daga tutar datake dauke da sunansa aka ambaci sunansa kowa da duniya ta sheda a matsayin sabon sultan na boyem me daraja dan haka kowa miqewa yayi cikin sautin daya ratsa kowane lungu na masarautar akai masa barka da sheda wannan rana me tarin daraja da kafar da sabon tarihin da zai dora boyem akan hanyar kalar nasa mulkin da ake fatan ya zamo alkhairi me girman gaske. Daya bayan daya manyan masarautar boyem masu matsayi a yanzu da wainda ma basa dashi da wainda sunyi sun sauka suka ringa zuwa suna sana sakawa matsayinsa albarka da addua cikin girmamawa wanda hakan ne ya dauki lokaci. Bayan ana gama wannan sallah akai a cikin babban masallacin masarautar wanda ya dauki mutane fiyeda lissafi mutane masu dibbin yawa har waje wadda hatta ita sai da aka ringa dauka live ana nunawa duniya sallar sultan ta farko a cikin dubban jamaar da suka halarci taron nadin. Ana gamawa abincin zaa ci wanda anan ne zaayi biki na al'adu da abubuwan nishadi da dama till down dan haka ake bawa sultan daman komawa ya sauyo kayansa daga kayan nadin sarautar. Dukka wannan abin da akeyi zuciyar sultan NUAB tana rabe ne a cikin tinanika guda biyu wainda suke bayyane a idanuwansa da suka sauya matiqar sosai duk da yayi iya kokarinsa gurin dan sakewa yana gaisawa da mutane sosai sbd babu qaramin mutum a gurin. Lokacin tafiyarss sauyawa da yar hutawar da batafi ta rabin awa ba zuwa awa daya kai tsaye barin gurin yayi tareda personal securities dinsa da securities na masarautar da daga yau suma suna tsaye a gurin basa kariya. Tin a hanya yana tafe cikin nutsuwa da kamewa tareda zallan ikon mulki dayake yawo a jininsa ya dan kalli aleey a natse batareda doguwar hayaniya ba yace a kira doctor. Fidda waya aleey yayi kai tsaye yana kiran likitansu da zaiyi gaggawar biyosu sbd yana masarautar shima gurin hidimar bikin. Suna isowa bangaren nasa wanda tin daga nesa securities ne masu karfin gaske zagaye da gurin take suka sake gyara tsayuwa dan masa barka da isowa batareda baki ya furta ba sbd shima bai iya amsawan dan haka kai tsaye ciki yake kokarin nufa bayan an wangale masa kofar shigewan da sauri. Sauran securities din gabaki daya kaf duka burki suka ci a bakin kofar suna jeruwa gefe daban bayan ya shige aka rufe kofar ruf gurin ya sake daukan tsit. Hatta aleey bai shiga ba daga kofar ya dakata yana jiran isowan Dr. Shi kuwa yana shiga wata ajiyan zuciya mara sauti ya sauke a hankali tareda numfashi me zafi yanajin zuciyarsa na dan samun sassaucin halinda take ciki na karba da hawa mulkin da bai taba tinanin hawa ba arayuwarsa, Kai tsaye bedroom dinsa ya nufa ya cire dukkanin kayan sarautar da suke jikinsa dayake jin kansa very uncomfortable a cikinsu, Yana zarewa bathroom ya fada tareda sakarwa kansa ruwan dumi da suka ratsasa yaji yana dawowa NUAB dinsa, Bai wani bata lokaci ba ya fito wankan a natse ya shirya tareda sauya kaya zuwa marasa nauyi ya duba wayarsa dake kawo haske yaga kiran aleey dan sanar dashi dr ya iso tin dazu. Fitowa yayi bayan ya ajiye wayar ya fara nufar dakinta kai tsaye yana shiga a qasa ya ganta zube ta dunqule guri daya tana wani irin rawan sanyi idanuwanta a rufe fuskarta tayi ja. Qarasawa yayi kai tsaye baice komaiba ko tsayawa komai a natse ya dauketa daga qasan yana nufar bakin gado da ita ya ajiye a hankali. Qatuwar jacket ya dauko ya saka mata tareda hulan sanyi me kauri akan kayan dake jikinta kafin ya sake daukota ya fito da ita palon yace dr ya shigo. Dr na shigowa cikin sauri da nutsuwa ya fara dubata sbd dukkanin aikin NUAB bayason gaggawa a natse yake so da buqatar ayi masa komai nasa bare a yanzu da ake maganar lafiya da rayuwa. Mintina sosai dr din ya dauka yana dubata kafin ya fidda magani kusan guda uku ya bata tareda daura mata qaramin drip sbd aman datai sosai y dan tafi da ruwan jikinta. Dr na ficewa haka ya kuma daukanta da drip din ya maida daki tareda daga wayarsa ya kira maa sakinah dan kawo mata abinci da bata kulawa. Kafin zuwa maa sakinah tini lokacin komawansa bikin da zaa sake farawa yayi amma bai fito haka yabar dubban jamaa anata jira har sai da maa sakinah ta iso tukuna ya fito daga dakin ya sake shiryawa cikin wata shigar daban data fiddo wani asalin zazzafan kyansa da kwarjininsa tareda bayyanarda shi din matashin sarki ne da zai zuba zazzafan lokacinsa akan mulki. Yana ficewa Maa sakinah ta shiga dakin a cikin tsananin kewan bahar din datai wadda ta kwana biyu bata gani ba dan haka sakawa tayi bayin suka jere komai suka fice ta qarasa gurinta ta zauna bakin gadonta tareda bude baki zatai magana Bahar din ta shige jikinta tana rungumeta tareda fara hawaye masu sanyi tana cewa 'Maa dan Allah kada ki tafi koina ki zauna tareda ni kokuma ki tafi dani can' Shiru maa din tayi tana rungumeta jikinta sosai tace 'Bahar Allah ya baki lafiya tukuna amma ke yanzu matar Sultan ce a masarautar nan baya kamata ace kina fita yawo koina koma komawa wani bangaren' Shiru bahar din tayi tareda batareda ta fahimci maganar kwata kwata ba ta Girgiza kai tana cewa aa ita dai tanasonta a kusa da duk inda take. Shiru kawai Maa din tayi batareda tayi sabuwar magana ba ta saketa tana nufar toilet ta hada mata ruwan wanka me zafi da qamshin wasu irin turarikan wanka na SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387 wainda suke na asalin masu kama jiki su wuni fatar jikinka tana qamshi me sanyi da ratsa zuciya. Dawowa tayi ta kamata zuwa toilet din sbd ruwan drip din ya qare, Wanka Bahar din tayi a sanyaye sbd ta dan samu karfin jiki daga ruwan da aka sakama mata tana gamawa ta sake brush ta fito daure da towel gashinta a daure tsakiyar kanta a sako sako wanda bama itace ta daure ba da kanta duk da batai tinanin shine ya daure mata dinba. Maa sakinah cikin kulawa da sangartawa ta tsaya bayanta bayan ta zauna kaman yanda ta saba yi mata ta warware mata gashinta ta dan gyara mata sama sama ta sake dan daure mata kaman yanda ta gansa baa matseba ko kadan, Tayata shiryawa tayi kafin ta dauko mata kayansa kaman yanda ta saba sune kadai sitirar datake sakawa ta saka wando da rigar datai mata mugun yawa hakama wandon ko zaman qugunta baya yi. Sallah tayi tana idarwa maa ta zuba mata madara me zafi sosai da zuka tafara sha a hankali harta dan sha sosai kafin ta ajiye maa din da kanta ta ringa bata abinci tana lallabata sbd ta saba zuwa lokacin ta gama sangarta bahar din duk da ma bahar din bata gama sake damuwarta da rayuwar data tasoba gaba daya. Tana gama cin abincin maganin ma itace ta bata da kanta tasha daqyar sbd batason magani sam bare irin wannan din, Suna gamawa rokon maa tafara yi akan su tafi su koma bangaren can batason zaman nan din. Yanda ta dage ne ya saka maa fidda wayarta ta saka kiran aleey ta sanar dashi duk da ana cikin hidima sosai haka aleey ya isa ya sanar da sultan NUAB din, Dan shiru yayi kafin ya dago manyan fararen idanuwansa batareda ya jiyo ba yace abarsu su tafi din. Aleey barin gurin yayi ya isa bangaren da kansa yayi musu jagora har bangaren Ammi wadda bata bangaren suna gurin hidimar sbd tinda angama nadi bikin yanzu da akeyi kaman lunch ne kowa ya halarta maza da matan duka jinin boyem da masu matsayi tareda masu muqamai na qasashe harma da abokan business dinsa mata masu karfi a duniyar business suma. Tenya ma da sauran bayin da securities din da aka tanadarwa Ayanah din duka suna can dan hakanne ma bata nema bahar ba tabarta ta huta kaman yanda suka duba kafin fitowansu bangarensa dazun sukaga tana bacci sosai. Suna shigowa daki ta nufa tana shiga ta sauke ajiyan zuciya sbd samun dawowan cikakkiyar nutsuwanta. Kayan jikinta tafara zarewa a natse cikin rashin karfin jiki kafin ta sauya da wasu ta isa ta haye gadon dakin ta kwanta tana sake samun nutsuwan gangar jiki data ruhi. Maa sakinah ma farin cikinta da kwanciyan hankalinta taji itama ya dawo ganin bahar din a gabanta ta dawo mata a cikakkiyarta dan haka fara kokarin bata labarin nadin da akai yau din gaske tayi wanda ya saka Bahar shiru jikinta na wani irin sanyi da mutuwa, NUAB a matsayin SULTAN na qasar boyem gabaki daya? Yana a matsayin SULTAN a dazu ya taho gareta ba NUAB zallah data saniba. Numfashi mara sauti ko kadan ta sauke daga zuciyarta tana lumshe idanuwanta ta rufe a hankali batareda ta furta kalma ko daya ba amma dukkanin abinda maa take fada akan zamowan NUAB din sultan dazai mulkin dubban miliyoyin mutane tana jin saukan kalaman cikin kunnuwanta, Acan kuwa cikin babban makeken Palace hall din masarautar boyem din wanda yake a tsare da wani irin tsarin dayake bayyanarda tarin arziki ba qarami ba masarautar boyem take dashi tareda wayewa da ilimi dan kuwa komai na gurin class da dukiya me yawa yake nuna, Tamkar fadar masarautar gurin yake komai golden da black ne dan haka gurin yake daukan ido kaman ka shiga fadar da aka qera da zinari, A tsare cikin burgewa da daukan ido komai yake na tables kala kala na cin abinci wanda babu kalar tsadaddiyar abincin da babu wanda qwararri professionals akan girki suka dafa da tsarawa. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 97 Hidimar aka fara wanda kowa yake a tsare a waye ba hayaniya duka jamaar Echoes suma sun halla a tables daya farin cikinsu ya kasa tsayuwa Musamman 002 Asia,003 Zulee da Zee Amiru,Ummu Asim,Maman Anees da Amina Maikatifa Abinci kawai suke ci idanuwansu sun kasa tsayuwa guri daya  sai ganin jamaar su sukeyi suna qarasowa, Naimah ce a cikin manyan bayin da aka zaba dan shigo da abinci a tsare cikin yaran tsadaddun caterers da aka dauko daga wata qasa tana isowa table din yan Echoes din kanta a qasa cikin uniform dinta sa suke fes sunfi wata designer din tsari da kyau harma da kudi ta fara jere musu ruwan madara me dumin da ake kawowa dan dumama ciki da bawa fatar jiki lafiya. Dagowa Zee tayi ta kalleta tace 'Allah sarki Sannu da kokari naimah ina salmah ne?? Sauke kai ta sake dan yi qasa girgiza kai alaman Salmah dai kila marigaya zata bi. Dariya me karfi suka kece da ita gabaki dayansu suna tausawa salmah din wadda da alama Salman dinta na Asim zata bi. Hidimar biki aka ci gaba da ita a tsare babu tsiya babu talauci babu qaranta koina da komai arziki ne kawai ake saki ana wasa dashi cikin harkar arziki ta masu abun duniya. Ammi ma a tare take cikin manyan matan duniya da duniya tasan dasu suna bata girmamawa sosai cikin wayewa da ilimi sbd kasancewanta mahaifiyar sultan NUAB me manyan mutane a qasashe daban daban, Hakama jamaar sultan yasar suna nuna girmamawansu sosai da tarin kulawa ga Ayanaah din wadda ayau duniya ita kadai ma take kalla a matsayin tararuwa ga 'danta sultan LEUL NUAB hakama tauraruwa ga sultan me murabus Yasar almazz sbd babu wanda yaga haile ko Asim, sai 'yayanta mata da akan dole suka shiryo suka fito hidimar sbd gudun asan halinda su hailen suke ciki hakama babu wanda ya tambayi inda suke, Maraki ma tana gurin ta iso cikin ado me tsarin gasek da koina na jikinta ke daukan idanuwa da adon gwalawalai sedai babu farin ciki ko rahama ko daya a cikin tsakiyar zuciyarta sbd abinda idanuwanta suke gane mata a yanzu shine asalin son da acan baya ma basu gani komai ba a idon sultan akan ayanah, Baya wani kallanta amma kallo daya yayiwa Ayanah daga inda yake zuwa inda take wanda yayi akan idanuwan marakin jin tayi duniyarta ta tsaya cak, Abu ne ta gani wanda a yanzu da baya mulki babu wanda zai iya kutse a cikin rayuwar da duk ya zabawa kansa dan haka taji gashin jikinta ma suna miqewa tsananin kishin da babu abinda zai mata bayan kaita ga ciwon zuciyar da zata mace a banza yana rufeta tana jin inama bata samu kanta a rayuwa cikin wainda babu wanda ya taba sanin mahimmancinta har kusan shi wanda ya ajiyeta din, A yanzu da baya mulki zuciyarsa batada shamaki,rayuwarsa batada shamakin bayyanarda dukkanin abinda yake ransa ko burinsa ga kowace mace ta jinin sarautar boyem da wadda ba jininn sarautar boyem ba yanada ikon auren kowa babu shamaki a wane matsayin take ita? Nauyi kirjinta yayi mata tana dago idanuwanta ta zubawa ayanah dake zaune a cikin manyan mutane suna kokarin samun kusanci da sanin juna da ita tana kallanta batareda kyaftawa ba tinanika da dama suna dawo mata a zuciya na rayuwar da ayanah ta samu a matsayin imebēti da ita bata taba samu ba, Su aslam ma dake gurin zuciyoyinsu zafin dayake ciki zai iya babbaka gurin da wuta sbd wani irin abinda basu taba ji bane yake yawo a jininsu musamman aslam datake tabbatarda maganar mahaifiyarsu ayau cewan Ayanah ghaz itace silar dukkanin wani baqin ciki da kuncin rayuwarsu da har abada idan bata bar duniyaba bazasu taba samun farin ciki ba, Leylah ma bata iya fitowa taron ba tana dakinta ta rufe kanta cikin tsananin baqin cin rayuwar datakejin kaman ta kunnawa bangaren gabaki daya wuta sbd wutar dake cin zuciyarta ta tsana me tsananin gaske datakewa bahar, Tinda safiyar ta waye bata fitoba hakama Kusan kowa ya manta da ita sbd lamarin da suka tashi a cikinsa ayanah kuwa dukkanin zuciyarta koda ake kowace hidimar tana akan Bahar da batasan tayaya zata fara kallanta a cikin idanuwanta datajin kaunarta a kowane lungun na jijiyar dake gudanar da jini a gangar jikinta, Jin takeyi zuciya da ruhinta na tsananin matsuwa da son saka Bahar din a cikin idanuwanta da gangar jikinta amma tana daurewa sbd tsoron abinda zata iya ji. Maa sakinah ma sam bata sake tinawa da leylah dinba sbd dawowan Bahar da kuma rashin ganin fitowan Leylah din dan haka hidimarta kawai takeyi hankali kwance da farin cikinta wani akan wani tinda 'dansu NUAB shine mai iko da mulkin qasar a yanzu da kuma bahar dinta datake a cikin koshin lafiyar da a yanzu tana cikin tsaro da ikon Allah. Wuni akai cur ana bikin wanda sai dare aka watse zuwa lokacin babu wanda bai gaji ba matiqar gaske dan haka har dare sosai baqi basu gama watsewa ba sai tsakiyar dare kowa ya gama watsewa masarautar ta dauki tsit wanda sai ankwana biyu kafin cikakken motsinta ya dawo  sbd hutun da zaayi na hidimar da kowa gajiya ta ratsesa. Sultan NUAB ma yana isa bangarensa a cikin daren take aleey shima da keelah suka nufi dakunansu suna barin sauran securities din da zasu ringa sauyin juna wasu na hutawa, Cikin ruwan zafi sosai masu fidda wani hayaqin qamshin dayake hade da qamshin shower gel dinsa na Aesop na wanka ya shiga a cikin bathtub din ya kwanta tareda rufe idanuwansa zafin na ratsa kafafu da fatar jikinsa yana warware masa duk wata gajiyan dake tattare dashi wanda bai taba samun kansa a cikinta ba tinda ya kafu ya gina ghaz empire dinsa. Ya dan dauki lokaci a ciki kafin ya fito yayi brush ya fito daure da towel gashin kansa na tsiyayar ruwan da dole ya goge ta busar da gashin nasa dayake cin kayan gyaran da kudinsu kadai zai iya tada wani business din, Dogon wandon bacci kadai ya saka jikinsa na fidda wani lafiyayyan qamshin tsadaddiyar designer body mist dinsa na Sol de janeiro cheirosa ya sake gashinsa batareda ya kamasa ba ya kwanta kai tsaye tareda lumshewa fararen idanuwansa yana sauke numfashi me sanyi da nutsuwa dan samun cikakkiyar hutawan da babu me ganinsa a gobe kwata kwata. Acan ma koda Ayanah ta koma itama kai tsaye bedroom dinta ta nufa batareda tasan bahar ta dawo bangarenba ta kalli agogo tana tinanin a wane halin Bahar take ciki a yanzu gashi ba zata iya zuwa ba yanzu dare yayi sosai hakama NUAB yana can tasan zai bata kulawan daya kamata dan haka itama wanka tayi ta rage gajiyarta kafin tayi shirin bacci ta kwanta tareda lumshe idanuwanta ta rufe batareda tabbacin baccin zai taho mata ba dan kuwa zuciyarta na tsaye ne cak guri daya wato akan tsananin matsuwan haduwa da Bahar. Koina tsit yayi kowa yayi bacci cikeda gajiya da samun nutsuwa da farin ciki tareda har kwanciyan hankali, Shi kansa aleey ayau baccin kwanciyan hankali da farin ciki yake dan kuwa daga yanxu baida shakkar komai akan Bahar da Ammi a duk inda suke cikin boyem da masarautar boyem din babu wanda zai iya tabasu sbd kuwa kai tsaye mutum yasan mutuwarsa ce yake tabawa. ****a cikin tsakiyar daren daidai wannan lokacin a bangaren Aslam da dukkaninsu suke har lokacin sbd bullet din da aka cire musu su biyun duka batareda sanin kowaba hakama su hailen da Asim din suna cikin wani matsanancin halin da suke buqatar ganin manyan likita koma fita zuwa wata qasar matiqar anason hannun Asim da kafar hailen taci gaba da moruwa. Suna dawowa daga gurin taron daqyar Aslam ta iso bangaren sbd baqin cikin dayake neman makantar da ita da mummunar ranar da ayau suka sheda da idanuwansu na wani ya karbi mulkin boyem ba Asim ba a kuma lokacinda Asim din da mahaifiyarsu suke kwance cikin mugun hali. Suna shigowa meryam da babu ta inda ta hango musu nasara sbd a bayyane komai yake Tin farko NUAB ne mahaifiyarsa a zuciyar sultan ya boyesu ya juyar da kowace kiyayyar da zata illata su zuwa kansa, A yanzu duniya gabaki daya tana iya ganin soyayyarsa me zafi a bayyane cikin idanuwansa dayakewa Ayanah ghaz da 'danta, A yanzu kam indai sune a qasan zuciya da ruhinsa duniya zata sheda hakan sbd baida kowane shamaki akansu, Baida kowace iyaka akan ayanah ghaz, Baida kowane sharadi na sarautar dayake riqesa daga mallakarta da samunta tareda rayuwar da duk yakeso da ita wanda ita ta hango hakan a tattare dashi wanda Aslam bata nutsu ta gani ba sbd wani kallo ne yakewa ayanah da dukkanin nutsuwa da ruhinsa wanda bata taba ganin yayiwa mahaifiyarsu ba bare ma ta taba ganin kowane irin namiji yayiwa mace wannan kallan, Kallo ne da kai tsaye yake bayyanar da wata tsimammiyar soyayyar da ba ayau take ajiye a gurin da babu wanda ya taba shigarsa ba, Soyayya ce datake hade da kaunar da babu sirki tareda sallamawa gabaki daya ga wanda akewa ita, Gashin jikinta ringa tashi yayi tana jin kowace buri da rayuwarta na narkewa suna zubewa qasa a banza sun riga sun rasa komai a wannan fadan sbd ayau ayanah ghaz ta samu dukkanin abinda suke tsananin buri da yaqin nema da rai da lafiyarsu. Silalewa tayi a qasa bakin gadon da Mamen su take idanuwanta a bude kafe guri daya sunyi jajir ba kyan gani dukkanin qunci da baqin cikin datake ji tana gani a abinda yake faruwa yana shiga kunnuwanta zuwa zuciyarta amma bata iya motsawa ba sbd kusan bata iya dogon motsin komai da jikinta, A yanxu take tabbatarda rayuwar data rayu a cikinta ta aure da soyayyar mijinta ta mafarkin da baitaba zamowa gaskiya bace, Ayau ta zuciyarta tana dandana wani zallan baqin ciki da qunci tareda heart break na zambatarta da Mijin datake aure yayi wanda bata taba dandanawa ba. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 98 Rufe idanuwa haile tayi ahankali wasu hawaye masu tsananin zafi suka gangaro daga cikinsu suna bin gefen fuskarta dake kallan sama batateda koina na jikinta ya motsa ba sbd dukkanin nadin da akai tana kwance tana jin komai yana ratsa kunnuwanta sbd koina sautin ratsawa yakeyi a masarautar da wajenta sbd koina kake kaji yanda nadin yake gudana, Meryam ma data zube gefen mahaifiyar tasu wani irin kuka ne mai tsananin tsimar da zuciya dayake fitowa daga qasan zuciyarta tattare da wani irin dukkanin sarewa daga kowace irin samun nasarar rayuwa, Kuka sosai takeyi mai wani irin sautin dayake shiga kunnuwan haile tana kasa bude nata idanuwan itama hawayen na gangaro mata jikinta na wata irin rawa mai tsananin radadin baqin ciki. Aslam data kasa kukan ta kasa iya cewa komai zaunawa tayi a kujera tareda rafka wani irin tagumi tana rintse idanuwanta da sukai jajir suna mata radadi me tsananin gaske, Shiru sukai dukkaninsu babu motsin komai a dakin bayan na kukan meryam dake tashi ahankali wanda sautinsa ke isa har dayan dakin Aslam din wanda Asim yake kwance yana jin kowane irin sauti a cikin kunnuwa da zuciyarsa suna yaga dukkanin abinda zuciyarsa take riqe dashi tin yarinta, Rintse idanuwansa yayi wasu zafafan hawayen shima suna gangaro masa masu tsananin ciwo da radadin rayuwarsa data tsaya cak guri daya a yanzu, Salman ya mutu ya barsa ayanzu baida amintaccen yaronsa da shine yake tsaya masa a komai kuma sbd hidimar nadin sarautar su aleey sun tattara komai sun rufe zancen kaman ba babu wanda ya mutu sbd kawai kada ma hayaniya ta tashi haka akai janaizar wainda suka rasu din tareda su salman din aka rufe tinda safe kafinma nadin sarautar batareda kowa yasan da hakan. Hawaye ne suka gangaro masa sosai babu kakkautawa yana damqe hannuwansa duk da azabar dayake ji, Abu dayane yakejin yana riqesa ga rayuwa a duniyar shine BAHAR wadda yasan tana raye bazai taba iya dakatawa ba saiya sameta a rayuwarsa ta zama mallakinsa sbd tin farko ai tasa din ce, Bahar itace soyayyarta da bayaji baya gani zata saka yayi yaqi da karfin hali ya nema lafiyarsa ya warke ras ya kwatota zuwa rayuwarsa da bazata taba moruwa ba batareda bahar a cikinta ba. Aslam ma data ga bazata iya cigaba da kallansu a wannan halinba suna buqatar neman lafiyarsu da gaggawa dan da ita ne zasu iya tsayawa su fuskanci komai su tsayu akan komai da suka wahaltawa dan haka a cikin daren ta sake bugawa dan tabbatarda shirin tafiyarsu ya kammala zuwa india ganin likitoci kwararri da dr ya nemar musu dan a cikin gaggawa takeson subar boyem batareda angama duka shagalin bikin sarautar ba dazai hana a gane halinda suke ciki. ****Washe gari da safe babu wanda ya tashi da wuri a cikin masu iko da masaurautar a yanzu sbd hutun gaske suke buqata musamman da a ranar babu baqin da zasu shigo masarautar sbd sai sultan ya huta da kyau sai jibi baqi zasu iya fara shigowa bankwanan tafiya da taron karshe. Bahar sai kusan karfe goma da mintina ta farka cikin samun lafiya da karfin jiki tareda jin ta samu dawowan kuzarinta da nutsuwanta. Maa sakinah bata dakin dan haka kai tsaye toilet ta nufi tareda brush da wankan da bata samu karfin yi ba dakyau jiyan. Da ruwan dumi sosai tayi wankan ta fito daure da towel tana nufar gaban mirro Maa ta shigo dauke da tray qarami dayake dauke da ruwan tea na herbs masu kyau da zuma ta nufota tana kallanta a sake tace 'Lokacin shan magani yayi' Juyowa bahar din tayi ta kalleta tana dan sanyaya fuska sbd bata son maganin, Murmushi Maa tayi tana ajiye tray din tareda daukan zuma ta zuba a cup da tea din yake ciki ta juya a natse ta dauka ta nufo bahar din ta miqa mata, Tana karba juyawa tayi ta dauko mata magani ta dawo gurinta tana zaunawa gefen gado dayake kusa da gaban mirror din tana jiran tasha dan tea din saita bata maganin, Daqyar tasha maganin maa ta miqa mata tissue ta goge bakinta tana juyawa dan fara shiryawa. Babu wani abu bayan body oil datake shafawa da sai body milk me sanyin qamshin da yake kama fatar jiki shima kamshinsa ya ratsa duk inda ka shiga wanda yake asalin na shuwa arab(SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387) Doguwan riga ta saka tareda zaunawa gefen Maa sakinah wadda salmah ta shigo ta jerewa breakfast dinsu a dakin. Tana zaunawa breakfast dinsu sukai a natse kaman yanda suka saba duk da bataci sosai ba dan yanayinta da bai gama dawowa daidai ba. Suna gamawa har lokacin babu wanda ya fito dan haka basu dauka akwai wanda ya farka ba dan haka kwantar da kanta maa tayi tafara gyara mata gashinta a natse da kulawa tana bata labarin yanda akai nadin sarautar duk da itama bata hallara ba amma dai kusan taga komai a tv a lokacin da akeyi. Shiru bahar din tayi tana sauraronta cikeda nutsuwa da sanyin jiki tareda tinanin yanda zuciyarsa zata iya tafiyar da milkin dubban miliyoyan mutane da qasa guda. Ajiyan zuciya ta sauke ahankali cikin sanyi tana sake lumshe idanuwanta ahankali sbd jin jikinta na sake sanyaya ta lafe a kafafun Maa din wadda take cigaba da gyara mata kai ahankali tana mata fira me sanyaya zuciya. Salmah ce ta shigo ta tattara kayan abincin da suka ci ta sake gyara dakin ta fice, Wuni sukai cur abinsu a daki batareda fitowa ba Maa na sake tarairayarta tana dan ta sake warwarewa daga zazzabin data warke, Sunyi nisa a abinda sukeyi cikin kwanciyan hankali har lokaci ma yaja sosai cikin nutsuwa sukaji knocking din kofar a natse wanda ya saka Maa sakinah dan waiwayawa ta kalli kofar tana qarasa daurewa Bahar din gashinta me kyau da tsayi tana goge mata gaban fuskarta da wipes me kyau. Bude kofar dakin akai kai tsaye batareda an sake bugawa ba wanda kamshin daya saka maa din sake juyowa a natse ta kalli kofar ya shiga hancin su duka biyun amma bahar din bata waiwayo ba. A maimakon Sultan NUAB da qamshinsa ya ratsa hancinsu zuwa zuciyoyinsu Ayanah ce tsaye a bakin kofar idanuwanta a kafe kan BAHAR wadda bata juyoba. NUAB ne da kansa ya kawota har kofar dakin batareda yace mata komai ba kawai yayi mata Alkwarin fada mata komai tareda kaita har inda Abaass yake idan lokacin daya kamata tasan komai din yayi ya kuma sakata alkwarin bazata sake tambayarsa ba har sai ya fada mata komai da kansa idan komai ya lafa din ta kuma yadda da hakan duk da zuciyarta zata quntatu da yawa da hakan, Shine ya bude mata dakin maa din da bahar take ciki ya juya yabar bangaren batareda waiwayowaba sbd kada ya sauya alkawarin barin bahar din Amminsa ta samu lokacin datake so da ita. Dago kafafuwa Ayanaah tayi ahankali tana sakowa cikin dakin a sanyaye har lokacin idanuwanta na akan bahar dake kwance akan kafafun Sakinah batareda ta juyoba, Sakinah ce jikinta ya fara mutuwa da yanayin datake hangowa Ayanah tafara shiga na tsananin kaunar da batada sirkin da zaka iya bada rayuwarka da abinda rayuwarka ta mallaka akai datake yiwa Bahar ta saki kan bahar din tareda zame kanta cikin kulawa ta ajiye akan pillow tana miqewa tsaye dan matsawa ta bawa ayanah guri. Jin hakan ya saka bahar juyowa a natse tana rashi zaune cikin sanyi da mamaki daidai nan Ayanah ta iso gabanta ta tsaya cak idanuwanta akanta tanajin kaman zuciyarta da kirjinta bazasu iya daukan girman kauna da soyayyar dataji tana yiwa Bahar dinba. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 99 Wata irin mutuwa jikin Bahar yayi a lokacin da idanuwanta suka sauka akan macen da itace rayuwar mahaifinta wanda bai hada matsayinta da girmanta da kowaba a zuciya da rayuwarsa, Ayau da babu rayuwarsa a duniya itace macen datafi komai da kowa daraja a zuciyar namijin da ayanzu kuma shine ya shigo rayuwarta, Bayan duka maza biyu ita kanta wani irin yanayi me karfi da bazata iya fadan koma menene ba take ji akanta duk da babu kusanci ko wata haduwa a tsakaninsu, Fuska da kammanin mahaifinta sak da sak take gani a kowane gefe na kammanin fuskar Ayanah ghaz wadda takeda matsayin da kaf a duniyar mazaje biyu zuwa uku da babu me shi, Wasu hawayen kewan Baa dinta ne suka ciko mata idanuwanta wanda take jin inama ba itace ayau din take haduwan fuska da fuska ba da Ayanah ghaz, Inama mahaifinta ne wanda hakan shine burinsa har ya bar duniya, Ya ganta amma a daidai lokacinda daqiqun zamansa duniya ya qare, Ya ganta a numfashinsa na qarshe batareda ya ambaci sunanta ta amsa ba kaman yanda shine burinsa, Sauke idanuwanta tayi ahankali tana kasa iya cigaba da kallan halittar da zuciyarta take jin kaman tana kallewa mahaifinta itane dan cika masa burinsa amma zuciyartata bazata iyaba sbd shine kadai take gani a fuskar ta ayanah ghaz dan haka ta fara kokarin dauke idanuwanta kanta na yin qasa..... Hannun Ayanah dake rawa sosai ta dago ta tare fuskar Bahar din tana hanata yin qasa da kanta ta zuba mata nata idanuwan itama tareda kafe gurbin idanuwanta dasu wanda shi kadai ne kammannin Abaas dake tattare da Bahar din wadda da alama komai na kamminta na mahifiyarta ne, Dayan hannunta dayake rawa ta daga ta kamo hannun Bahar din wanda yake dauke da lambar Abaas ta maida idanuwanta akan numbar tareda kafeta da idanuwanta dake jajir tana jin zuciyarta na wata irin karaya da rawa me karfi ta kankame hannunta tareda dago nata hannun me lamba ta hada dana bahar din ta rintse idanuwanta tareda gangaro da wasu irin hawaye masu tsananin zafin da suka sauka akan hannun Bahar ta rintse idanuwa itama nata hawayen na gangarowa sbd a jikin mahaifinta bai rasu ba sainda yayiwa jikinsa lambar ayanah a jikinsa bayan yayiwa Bahar din tasa lokuta da dama saiya hada hannuwansu ya zubawa hannuwan nasu ido yana ji a jikinsa bazai sake rayuwa da Ayanah da zuhrah ma kaman yanda iyayensu suka tafi suka barsu har abada kila shima a shi kadai zai qare ganawa da haduwansa da 'yan uwansa ta qare, Rawa jikin Ayanaah yakeyi sosai wanda yake tsananta gudun hawayenta zuciyarta na radadin da kaman zata tarwatse ta janyo Bahar jikinta da wani irin yanayi na karfi da sarewa daga dukkanin buri ta rungumeta da karfin gaske a cikin jikinta tana fasa wani irin kuka mara sauti tana jin kowane gaba da tsigar jikinta tana karba da Jin bahar a cikinta tana jin tamkar Abaas dinta ne a jikinta sbd jin jininsa a jikinta ya sakata tinawa da asalin yanda dumi da qamshinsa yake a duk lokacinda ta rungumesa a jikinta tin yana qarami sosai. Qanqame Bahar tayi tareda cigaba da wani irin kuka mai ratsa kowane lungu na zuciyar Bahar din da Maa sakinah da itama hawayen takeyi na yanda a yanzu Ayanah dole zata san Abaas dinta baya duniya bazai taba dawowa ba bazata taba ganinsa ba harta bar duniya kaman yanda take fada sedai ta kalli jininsa daya bar mata Bahar wadda batada kowa a yanzu bayan Ayanah din da 'danta. Tenya ma data kasa zama so takeyi taxo ta ga yar Abaas da basu saniba suka tashi aikata babban kuskuren da zai damesu har abada shigowa tayi dakin kai tsaye sai ta tarar da yanayin wanda ya saka jikinta mutuwa gabaki daya ta qaraso daqyar ta tsaya gefen Sakinah tareda kallan Sakinah din wadda ta kasa dagowa ta kalli kowa a cikinsu sbd kada ma a tambayeta Abaas batareda tanada amsar badawa ba sbd NUAB shine me alkawarin sanar da mahaifiyarsa rasuwan qaninta da kansa sbd shi kadai ne zai iya bata sassaucin halinda zata iya shiga. Bahar hawaye masu tsananin gudu da zafi take fitarwa batareda ta iya cewa komaiba ko motsawa ba sbd yanayin datake jin yana shigarta a karan farko data ji wa mahaifinta dumin rabin rayuwarsa hakama a karan farko da wani asalin jinin daya daga cikin mahaifinta ya rungumeta taji dumin asalin kauna ta jini daga dangin iyaye, Tsananta hawayen sukai da zuba ta daga hannuwanta biyu a hankali ta qanqame Ayanah din cikin wani irin sanyi wani irin kuka me sauti na zuwar mata sbd burin mahaifinta ya cika na haduwanta da ayanah ghaz dayake cewa ita ya haifawa ita koda basu haduba har abada ita ya haifawa yarsa Bahar, Ayau ta hadu da ita din amma bayanan. Kukan Bahar ya saka kukan Ayanaah tsagaitawa tana sake rungumeta dakyau tana jin asalin kauna da kowace uwa ke abinda ta haifa da cikinta me karfin gaske tana ratsata akan Bahar dan haka rintse ido tayi kaman daga sama ta bude baki tace 'Ayanah Bahar ina mahaifinki hasken rayuwata shi nake jira tsawon shekarun nan, Shine hasken daya rage babu a rayuwata, Abaas nayi tsananin kewa da rashinka ina yake? Ina zan samesa? Meyasa baizo ba ya aiko ki gareni bayan hadda shi din ina tsananin kewa da son gani....... Kalamanta suka saka Sakinah kasa riqe kanta ta fita da sauri tana rufe fuskarta sbd wani irin kuka daya taho mata mutuwar Abaas dinma ta dawo masa sabuwar datake jin radadinta a cikin tsakiyar zuciyarta da kirjinta. Tana ficewa ma bahar kuka me tsima zuciyar ta sake tana kuka da bata samu tayiba na rashin mahaifinta wanda ya saka kafafuwan Ayanah sanyi suna fara wata irin rawa wanda ya sakar da jikinta da sauri tenya ta iso tana tareta idanuwanta itama jajir sbd tana hango abinda ayanah din bata hango ba a tattareda da bahar din da sakinah na Abaas baya duniya kila dan haka hankalinta yayu mummunan tashi jikinta yayi sanyi ta rintse idanuwa ta zaunar da su duka biyun a kujera har lokacin hannuwan bahar biyu suna riqe cikin na Ayanaah ta kasa sakinta jikinta na wata irin rawa sosai wadda ta saka Bahar yin shiru tana tsiyayar hawaye amma ta kasa dagowa ta kalli Ayanaah sbd bazata iya fada mata Baa dinta ya rasu baya duniya ba. Gabaki daya Ayanaah jin tayi tana rasa nutsuwa da kanta da tinaninta tareda kasa iya hakura da komai buqatan sanin inda Abaas yake kawai takeyi dan haka haka ta sake dagowa ta kalli Bahar data kasa kallanta da jajayen idanuwanta koina jikinta yana tsananta rawa da sautin daya saka hankalin tenya fara tsananta tashi ta juya ta fice dan tambayar sakinah me yake faruwa dan suyi saurin kiran SULTAN NUAB ko Sultan yasar idan ayanah tasan abinda bai kamata ta sani ba batareda shiri ba. Tana fitowa a palon ta tadda Sakinah ta rufe fuska tana kuka sosai wanda ya saka tenya kai tsaye bude baki kirjinta na harbawa tace 'Ya rasu ne?? Fadar hakan datai ya saka sakinah sake rufe fuskarta tana jin wani irin radadin kalmar sbd haka take a tabbace, Tenya zubewa tayi a kujera da karfi zufa na keto mata hannuwanta na dan daukan rawa sbd shiga tashin hankali me girman gaske dan kuwa koda bata taba ganin abaas ba tasan waye shi da tarihinsa da matsayinsa me girma a gurin Ayanah wanda kusan ta wani bangaren yafi 'danta ma data haifa matsayi a xuciyarta. Cikin tashin hankalin tenya ta kalli sakinah tace ki sanar da Sultan NUAB abinda yake shirin faruwa sbd Wishmah ta tsananta tana neman rikicewa gabaki daya tanason sanin komai a gurin bahar wadda bazata iya daukan pressure dinba ta kasa fada dama ta rashin fada din. Sakinah datasan ma hakan zai iya taba bahar sbd itama fama takeyi da maraici da ciwon rashin iyayen da rayquwar quncin data taso da ita dan haka idan Ayanah ta tsananta son sani Bahar zata iya fada mata wanda duka su biyun abin zai iya tabawa dan haka wayar tenya din dake ajiye gefenta ta dauka sbd tata tana daki ta saka kiran Aleey sbd Sultan LEUL din yanada wuya samunsa kai tsaye. Aleey ma bako wane lokaci ba kuma kowace kira yake dagawa ba amma bai taba wasa da kira ko text din duk wanda yakeda matsayi a gurin LEUL dinsu ba dan haka kai tsaye ya daga kiran wanda babu wani tsaiko ta sanar dashi komai ta kashe wayar ta ajiye. Dagowa aleey din yayi ya kalli NUAB wanda yake zaune a dining da aka cike da breakfasts kala kala da fruits da teas kusan kala uku zuwa hudu shima wanda sai a lokacin zaiyi breakfast din. Farin kyakkyawan teacup din daya dauka zai kai bakinsa ya ajiye a natse batateda yayi magana ba jin aleey baice komai ba bayan kammala wayarsa wadda ya tabbatarda daga bangaren Amminsa ne tinda yaji an ambaci Maa. Dago fararen idanuwansa yayi masu kyau da tada tsigar jiki yayi ya kalli aleey din yana dakatawa daga komai ya bude baki cikin nutsuwa da wani irin iko da kamewa yace 'Uhumm??? Dagowa aleey din yayi ya kallesa a natse tareda bayyanarda girman kulawa da girmamawansa ya fada masa komai akan Ammi ta riqe ghaz Bahar da sai ta fada mata inda Mahaifinta yake wanda zai iya zama trauma ga ghaz princess din hakama itama Ammin. Lumshe idanuwansa yayi wani irin yanayi yana sauka zuciyarsa me nauyi da dumi wanda baiso zuwansa a yanzu ba sbd yaso ne ya sanar da amminsa rashin dan uwanta a lokacinda zai bata cikakkiyar lokacinta dan rage mata radadin daya san saiya kusan zautar da ita wanda hakan ya saka yasa tayi masa alkawarin bazata tambayesa ba kuma tayi amma a yanzu bahar datake tambaya bazata iya sanar da mutuwar mahaifinta ba wadda itama har yanzu bata gama fitowa daga tashin hankalin rashinsa ba dan ma tayita shiga tashin hankali a zuwanta boyem wanda ya dan shiga gaban halinda take ciki wand ayanzu zata iya komawa ciki. Numfashi ya sauke me dumi mara sauti kafin ya miqe a natse yabar dining din yana cewa aleey ya dauko masa sakon Abaas din daya barwa Amminsa. Numfashi shima Aleey ya sauke me dumin gaske kirjinsa na nauyi kaman na maigidan nasa ya fice yaje ya dauko ya fita ya sanarwa securities da fadawan dake na bangaren masu karfin gaske na sarauta cewan Sultan NUAB din yana fitowa. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 100 Gabaki daya shiryawa securities da fadawan sukai cikin tsantsar girmawa aka bude masa kofa ya fito a kame da nutsuwa da tsantsar iko da mulkin da dashi aka haifesa kwarjininsa da asalin kyansa na jinin ghaz da boyem yana hana idanuwan duk wanda yake gurin dagowa ya wuce aleey da keelah suna bayansa da wasu daga cikin fadawan mulki masu karfi su uku suka nufi bangaren Ammin tasa. Suna shiga gabaki daya duk bayin dake bangaren fitowa sukai waje suka jeru a kofar shiga, Maa sakinah da Maa tenya dake palon farko suna ganin shigowansa miqewa sukai tsaye dukansu a natse jikin kowannesu a sanyaye batareda kowa yayi magana ba. Idanuwansa sauya suka fara yi sbd abinda yake zuciyarsa na halin quncin da mahaifiyarsa zata shiga ayau da zata fuskanci wata gaskiyar da bata sauyuwa a cikinta wadda daman dole wannan ranar zata zo. Kofar dakin maa sakinah ta bude masa da kanta wanda ya saka Bahar dake kuka sosai batareda ta iya bude baki tayi magana ba duk da jijjigar da Ayanah take mata tana tambayar abaas cikin wani mummunan yanayin dagowa ta kalli kofar idanuwanta jajir sbd bazata iya bude baki itama tace Baa dinta ya rasu ba bazata iyaba batama taba fada ba sbd kaf duniya idan baa yau ba babu wanda ya taba ce mata idan mahaifinta ba, Zubawa Amminsa idanuwa yayi yana jin zuciyarsa na sosuwa da yanayin daya ganta tin a yanzu din, Akan Bahar ya maida kallansa wadda yanayinta yayi muni itama sbd kukane takeyi wanda bata samu damar yiba na rasuwar mahaifinta, Dauke idanuwansa yayi sosuwan zuciyarsa na qaruwa dan haka ya tako a hankali batareda ma Amminsa tasan da bude dakin ba bare jin motsinsa saukar hannunsa kawai taji a nata ahankali cikin nutsuwa da sanyi ya kama hannunta yana kallanta da duka idanuwansa da sauyawansu yake bayyana. Juyowa tayi da sauri tareda kasa sakin Bahar tana kallansa tanason furta masa maganar dake neman zarar da ita amma bakinta ya kasa sbd ganin yanayinsa a shirye yake da fada mata koma menene dan haka ta fara Girgiza masa kai wasu zafafan hawayen dake fitiwa daga qasan zuciyarta suna gangarowa daga idanuwanta. Bude baki yayi da wani irin sanyayyan yanayi na karfin hali da jarumtarsa yace 'Ammi ga dukkanin Abinda kike son sani anan, Abaas ne da bakinsa zai fada miki komai da kansa...... Kallan laptop din hannunsa tayi tayi da sauri wasu hawaye masu dumi suna gangarowa ta saki hannuwan Bahar a hankali duka jikinta na qarasa sakewa da mutuwa. Kama hannunta yayi sika bar dakin tana tafiya kaman babu lafiya ko daya a jikinta. Suna ficewa silalewa qasa bahar tayi tana cusa kanta a cikin kafafunta tareda qanqame jikinta tana jin inama Baa dinta da ayanah ghaz basu taba rabuwaba bare yanzu da zataji sun rabu kenan har abada bazasu qara rayuwa a tare ba. Maa sakinah da tenya duka dakatawa sukai a palon suna kasa binsu sbd lokacine da Ayanah ghaz zaa barta ta amayar da quncinta gabaki daya. Bedroom dinta ya kaita ya zaunar da ita dakyau cikin kulawa kafin ya ajiye laptop din a gabanta ya kunna kafin ya saka play ya dago ya zuba mata idanuwansa yana kafeta dasu hannunta daya cikin nasa ya riqe gam cikeda kauna da kulawa, Ajiyan zuciya ya sauke ya bude baki yace 'Ammi kada ki taba manta ke musulma ce wadda Allah yake gwada karfin imaninta, Kada ki taba yiwa Allah gaddamar imanin daya baki a matsayin musulma, Hakama Ammi ki kalli Bahar,ki kalli Bahar,ki duba Baha. Qanqame hannunsa tayi da karfin gaske har qumbar hannunta tana yankar fatar bayan hannnun nasa data qanqame da karfi ta fasa lallausar fatarsa har jini yana fita ahankali, Baiji komaiba sbd radadin dayake ji a xuciyarsa na ganin halin da suke ciki ya wuce wanda take masa, Ahankali ya kai hannunsa daya ya saka mata play ya zare hannunsa data ke kasa sakewa ya fice daga dakin sbd zuciyarsa bazata taba iya ganin halinda zata shiga ba dan kuwa ya sani mahaifiyarsa itace rauninsa na karshe. Yana fitowa ficewa yayi daga bangaren gabaki daya sbd kunnuwansa ma bazasu iya daukan sautin kukan da zatai ba. Yana fitowa kai tsaye yaransa suka bi bayansa suna barin gurin kwata kwata, A daidai wannan lokacin sakon Keelah ya shiga wayar sultan wadda take gefensa ya dan waiwayo ya duba ganin sakon keelah ne yaron daya bar qasar boyem dashi tareda NUAB a lokaci daya a rana daya a jirgi daya zuwa qasa daya 'dan cikin kadir wanda ya sadaukar dashi ga sultan ya tafi yayi rayuwa a inda baida kowa sbd kawai ya taya NUAB rayuwar kadaicin dayake ciki da kuma shiga jikinsa dan sanar da kowane irin motsinsa ga sultan da baida kowace irin nutsuwa a duniya bayan ta son sanin kowane hali da rayuwa da motsin da 'dansa zaiyi, 'Dan dabai taba hadawa da kowa ba sbd soyayyar dayake wa mahaifiyarsa wadda duk duniya ba wanda ya sani ba kuma wanda zai iya shedawa hakama zai iya komai zai iya zama komai akan basu kariya da rayuwar dayasan itace zata basu cikakkiyar kariyar dasu basa tinani ciki kuwa ya hadda shirya karban kiyayyar 'dan nasa matiqar hakan zai basu kariya da rayuwar dayake musu shaawa da tabbatacen yanci ga mahaifiyarsa da batasan komai ba bayan qunci da baqin ciki. Karanta sakon yayi kafin ya saka kiran kadir ya sanar dashi a siya tickets na tafiyarsu datake tintini a shirye renewal dinta kawai ake kashe kudi anayi sbd duk kowane lokacin zata kama tickets kawai zasu siya suyita, Tafiya ce daya jima da hadawa lokacin yinta kawai yake jira zuwa ANJOM GHAZ wanda shine yayi alkwarin kai Ayanah ghaz qasarta garinta gidansu da kanta har gaban kabarin iyayenta da akai dana dan uwanta. Fitowa Sultan yasar yayi a lokacin dan isa ga Ayanah wadda a shine kadai wanda yakesa taurin zuciyar sauraron kowane irin kuka da quncin rashin dan uwanta rabin jikinta da zata ji ayau din dan tsayawa ya saurari kowane irin kuka da qunci zuciyarta zata amayar dan kuwa tabbas yasan 'dan cikinta zuciyarsa bazata taba iya sauraron kukan quncin dazai tarwatsa rayuwarta ba. Yana isowa bangaren koina na bangaren ya sake daukan tsit sbd shirun da akai tin dazu da Sultan NUAB ya fice hakama shirun da suka ji daga dakin Ayanah din, Tsakiyar palon Sultan yasar ya keta batareda amsa gaisuwan su tenya da sauti me karfi ba cikin nutsuwa da mulkinsa ya amsa gaisuwan tasu wanda daidai lokaci wani sautin kukan Ayanah daya saka bangaren gabaki daya daukan wani dumi ya keto palon tsigar jikinsu gabaki daya ta miqe musamman sakinah data silale qasa ahankali tana lumshe idanuwanta kukanta na daukewa tsaf tanajin wani nauyi yana sauka daga kirjinta na ayau ayanah dai ta san abaas ya tafi sun samu sauke nauyin kirjinsu. Tenya data rasa abin yi itana silalewan tayi ta zauna a qasa suna jin wani iri har a fatar jikinsu sbd sautin kukane da basu taba jin fitarsa daga ayanah din ba tsawon wannan shekarun sbd kukane dayake bayyanarda ayau duniyarta ta tsaya cak ta rasa mutumin dayafi kowa mahimmanci a rayuwarta. Kukane dayake tabbatarda ayau burinta na jira yakai karshe har abada, Kukane da ayau take mummunar ranar karshe ta rayuwarta. Sultan ma wani irin miqewa gashin jikinsa sukai sbd yanda sautin kukan me tsima dukkanin gangar jiki yake ratsa kowane lungu da sako na bangaren wanda hatta bayin dake kofar bangaren yana sauka kunnuwansu zubewa qasa sukai cikin sauri suna saukar da kawunansu qasa suna sake shiga wata irin nutsuwa me sanyi da kama kai. Bahar ma dake daki ratsa kunnuwanta sautin kukan yayi wanda baya dauke da ihu sedai zallar quncin dayake cikinsa mai tsananin gaske. Leylah dake daki tin jiya ta kasa fitowa sautin kukan ne ya ratsata wanda itama take jin quncinsa yana saukar mata tana fitowa sultan na shigewa bedroom din Ayanaah din wanda hakan ya sakata yowa palon farko tana kallan yanda kowa ya dauke wuta idanuwa jajir . Zaune take a qasa ta zame daga bakin gadon ta qanqame jikinta dayake jijjiga da rawar datai muni kukan na fita batareda tasan tana yinsa ba sbd abinda kunnuwanta da idanuwanta suka gane mata gameda abaas da rayuwar da yayi da haduwansu lafin barinsa duniya batareda ta sani ba, Qanqame hannunta daya hadu dana abaas din tayi kafin rasuwarsa tanajin inama itama itace ta samu damar hada hannunta da Abaas tajisa a cikin hannuwanta kafin barinta duniya. Sultan ganin yanda jikinta ke wata irin fizga da rawa tareda jijjigar ya sakasa qarasowa a hankali yana jin radadin nata har cikin tasa zuciyar ya zauna qasa a karan farko na rayuwarsa matiqar ba sallah zaiyiba bai taba zama a qasa ba sai ayau din a gaban Ayanaah ghaz dan sassauta mata radadi da quncinta zuwa ga tasa gangar jiki da zuciyar. Hannuwansa ya saka suna dan rawa ya kama hannuwanta duka biyu a cikin nasa tareda bata damar jingina da jikinsa ya rungumeta da wata irin nutsuwa tana cigaba da fidda kukan mara dadin ji ko kadan a jikin nasa. Daga sultan yasar din harsu tenya da Sultan LEUL jiran yanayin da zata iya shiga kawai sukeyi wanda aleey tini ya kira likitoci kusan uku duk sun iso suna cikin masaurautar jiran kira kawai sukeyi na shigarta wani halin doctors din su iso, Cikin wani irin mamaki da ikon Allah kukane da zallan kunci da baqin ciki yake qin zuciyarta batareda ta some ba ko fita hayyaci sbd karfin hali da taurin data sakawa kanta na son ta dandani kowane irin radadin da kuncin da rasuwar Abaass zata bata ya ratsata da ha hankalinta da tinanin batateda ta some ko shiga halinda radadin zai rage. Shiru shiru har kukan nata ya dena fita tsawon lokaci kafin tayi shiru ajiyan zuciya kadai take iya saukewa mara karfi a jikin Sultan din wanda har lokacin yake rungume da ita batareda tace komaiba ya bata damar tayi kukan da duk ta buqata yi. Wuni guda cur babu sakon komai daga bangaren Ammin zuwa na sultan LEUL hakama Sultan yasar sai daya tabbatarda ta samu wani irin dangana sbd adduoi da Bahar daya ringa tinatar mata da ita wanda ya saka zuciyarta jin danganar da bata taba tinanin samuba a irin wannan ranar. Cikin nutsuwa sultan ya sanar da ita ta shirya a goben zai kaita har gaban kabarin Abaass. Bayan fitar sultan babu wanda ta buqaci gani bayan Bahar wadda maa sakinah ta kawo mata ita har dakin ta fice ta basu guri. Daga su maa sakinga har NUAB da har lokaci yake jiran kowane irin sako cikin rashin dadin zuciya shiru sukaji, Leylah data kasa sanin meyake faruwa dakinta ta koma ta zauna bakin gado ta fasa wani kukan baqin cikin dayake cinta yana nukurkusan rayuwar ganin Bahar ta shige har dakin Ayanah shiru, Wayarta ta dauka ta saka kiran mahaifiyarta wadda tana dauka kai tsaye batareda taji komai daga baki leylah din ba ta sanar da ita jirgin safe zata biyo zuwa boyem din a gobe. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 101 Shiru bangaren yayi wanda babu motsin kowa bare na komai har safiya ta waye Bahar na dakin Ayanah wanda hakan ya bawa Sakinah nutsuwa sosai da samun kwanciyan hankali, Kwantar da kan Bahar tayi a kafafunta suka kwana a hakan shiru batareda kowannensu yace komai ba ajiyan zuciya kawai take iya saukewa ahankali cikin tsananin sanyin jiki da jin dumin kan bahar na ratsata tamkar Abaas dinta ne a kan kafafunta kaman yanda yakeyi a baya da suna gaban iyayensu cikin mutuncinsu da gatansu tareda asalinsu ba yanzu da dukkaninsu suka rasa asali da rayuwarsu ba duniya ta rarrabasu ga kaddara daban daban. Ita kanta Bahar shiru tayi kawai a lafe tinani kala kala a ranta a haka suka ratsa daren har zuwa asuba. Sallar asubar ce ta fiddo Bahar din wadda har lokaci itama leylah ta kasa rintsawa taji motsin fitowanta ta dago idanuwanta da suka qanqance ta kalli kofar tareda sauke wata wahalallan ajiyan zuciya tana rintse ido har Bahar din ta qarasa ficewa daga palon. Dakin maa ta nufa ta shiga tareda nufar bathroom kai tsaye wanda motsinta ne ya tada Maa din wadda ta farka tana miqewa zaune tana saukowa gadon kanta yayi nauyi sbd rashin samun baccin da wuri sbd halinda suka kasance a ranar da daren. Bata wani jima sosai ba ta fito tana kallan Maa din wadda itama ita ta kalla tareda kama hannunta kadai ta sumbata ta shafa kanta tukuna ta wuce bathroom din itama dan sallar da aka tayar a masallacin masaurautar. Bahar dinma Kayan jikinta ta sauya zuwa doguwar riga Abayar sallah ta tada sallar. Kusan a tare da maa suka sallame sallar sukai addua sosai dasu azkar kafin suka gama Maa ta kalleta tareda sake rarrashinta da nasihu masu kyau akan hakuri da tawakkali na maraicin da Allah ya kaddaro mata kafin ta fara sake bayyanar mata da labarin asalin waye ayanah a gurin Abaas hakama waye Abaass a gurin Ayanaah dan haka kaman ayanzu da ayanah tasan waye ita tana tabbatar mata da kaf duniya babu wanda zaiso ta kaman yanda ayanah zata sota ta kaunaceta kaman ayanar. Suna dakin basu fito ba har karfe goma na safe sbd Bahar sai a lokacin baccin ya dauketa me karfin gaske. Maa sakinah ce ta fito karfe goman ta isa har bedroom din ayanah wadda ta tadda a shirye tsaf idanuwanta sunyi mugun kumbara da ja hakama fuskarta tayi jajir, Hakuri ta fara bata akan boyewan da sukai mata kafin itama ta dora da tata nasihar ta girman daukan tawakkali akan kowace kaddarar ubangiji tareda tayata murnar kasancewan NUAB mijin Bahar wanda Abaas ya sheda hakan kafin barinsa duniya. Numfashi me dumi da mutuwan jiki ayanah kawai ta iya saukewa tareda lumshe idanuwanta tana gyada kai kawai bata iya cewa komaiba. Tenya ce ta shigo dakin ta hada luggages masu shegiyar tsada na tafiyar da Ayanah din zatai a safiyar tareda sultan yasar bama tareda Sultan NUAB ya sani ba har lokacin sbd tsawon daren bai rintsa ba jiran kowane irin kira daga bangaren yake. Karfe goma da rabi Sultan yasar ya aika kiran Aslam batareda sanin kowaba ya sanar da ita su shirya yau suma jirginsu zai daga zuwa india ya gama hada musu komai batareda sanin kowa ba dan yasan komai da suke ciki hakama bayason kowama ya sani dan haka kai tsaye su ya fara tabbatarda barinsu boyem kafin shima karfe sha daya jirginsa ya daga da Ayanah batareda sanin NUAB ba wanda Ayanah din tayita kiran wayarsa bata shiga kuma bata cikin nutsuwan da zata iya aikawa kiransa dan ko magana kwata kwata batason yi idanuwanta da ruhinta babu abinda yake tsananin kewa da so kamar isa qasarta garinta cikin gidansu a gaban kabarin iyayenta da dan uwanta. Daga ita sai sultan din sai tenya da wasu bayinta biyu sai kuma securities din Sultan din masu karfin gaske. Suna ficewa daga masarautar motocin da suka dauko yunar da matarsa Zuhrah ghaz suna isowa gate din shigowa masarautar suka shigo cikin nasu securities din tareda babban danta 'dan uwan haihuwan Leylah Shuraim boyem. Shigowansu masarautar wadda take da dibbin tarihi me girman gaske a rayuwar zuhrah da yan uwanta ya saka jikinta daukan wata irin rawa bugun zuciyarta na qaruwa da nauyin kirji idanuwanta sukai jajir, 'Danta shuraim dake gefenta juyowa yayi a natse ya kalleta cikin sanyi da nutsuwa sbd shine kadai yasan asalin tarihin mahaifiyarsa data fada masa a lokacin daya fahimci tana cikin quncin dayake ganinta a ciki tin tasowansa bai huta ba saida yasan tarihinta kuma yayi alkawarin sadata da yar uwarta wadda dokar mulkin boyem ta rabasu sunaji suna gani. Hannunsa ya daga ahankali ya dora akan hannunta yana kamawa tareda kallanta dan bata nutsuwar abinda yasan tana ji a zuciyarta. Bude motocin sukai suka fito securities suka fidda kayansu zuwa bangaren masaukin mai girma yunar din. Suna isa bangaren nasu leylah ta iso bangaren cikin tsananin kewan iyayenta da damuwan datake ciki ta rungume mahaifiyarta tana jero ajiyan zuciya. Sakin Mum din tata tayi ts juya gurin mahaifinta shima ta dan rungumesa tayi masa varka da zuwa kafin ta koma gurin dan uwanta twin dinta shuraim suka rungume juna yana jin tausayin ganin yanayinta dan kuwa yanada labarin qin karban auren ta da Sultan LEUL NUAB yayi. Hutawa zasuyi na gajiyan da suka debo kafin neman Sultan NUAB zuwa gobe su tayasa murnar Hawansa mulki dan kuwa suna isowa aka sanar dasu tafiyar sultan yasar dan haka dole zasu jira saiya dawo yanda ma zasu huta dakyau sosai musamman a yanzu da yunar yake shawaran dawowa boyem da zama sbd yarsa da zata zama sarauniyar boyem tinda NUAB ya karbi sarautar mulkin boyem din. Sai karfe biyun rana baya sallan azahar mai girma sultan LEUL NUAB ya tinkaro bangaren mahaifiyarsa wanda yake tsit ba motsi ko hayaniya ko kadan sbd babu kowa, Maa sakinah bata bangaren ta nufi bangaren babban store na masarautar gabaki daya dan dauko abubuwan abincinsu da sukai qasa tareda bayin da zasu dauko mata da abinda ake turawa dan daukowa, Bahar ce kadai a bangaren itama bata wani jima da tashi ba sallah ta fara yi tana idarwa ta fada toilet tayo wanka ta wanke kanta kaman yanda ta saba ta fito ruwa na tsiyayowa daga gashinta ahankali fatarta na daukan ido sbd lafiya da haske. Towel qarami ta dauka ta goge kanta ra rage ruwan kanta sosai ta ajiye ta nufi gaban mirror ta dauki turare ta shafa bayan ta dan shafa mai kadan tana jona hand dryer zata fara busar da gashinta aka taba kofar dakin a natsen daya sakata juyowa ahankali ta kalli kofar da idanuwanta masu haske da saukai wani laushin baccin data jima tayi sunyi wani ciki cikin daukan hankali. Bude kofar yayi kai tsaye kaman yanda ya saba tareda sako kai fuskarsa fresh komai nasa kaman bai taba shiga rana ba dan kuwa sosai kwanciyan hankali da hutunsa ya bayyana a tattare dashi, Dakatawa tayi cak daga inda take tsaye tana kallansa zuciyarta na dan sauya bugawa Shima idanuwansa akanta suka sauka dan haka ya fara kallan dakin a kame da izza baiga kowa a dakin ba sai ita din sbd yaje baiga Ammin ba hakama maa tenya dan haka yayo dakin, Akanta ya dawo da idanuwansa ya tsayar yana kallan fuskarta data dauke idanuwanta akansa tareda kokarin juyawa tabar dakin ta koma bathroom amma takunsa data ji me cikeda zallan izza da iko ya sakata dakatawa tareda juyowa tana qin kallansa taga ita din yake tinkarowa dan haka ta fara ja baya a natse tana qin dagowa ta kallesa duk da tana jin idanuwansa masu kaifi da azabtarwa akanta, Bata tsayaba sbd shima din bai tsayaba sai dataji ta isa jikin mirror batada gurin sake motsawa shi kuwa a gabanta gap da ita ya tsaya cak har lokacin idanuwansa masu gasa ruwan jikinta suna kanta, Qamshinsa ne yayi mata yawan dap hancinta da gangar jikinta bazasu daukaba ta dago ahankali zata kalli fuskarsa sai kuma idanuwanta suka kasa qarasawa ta dauke kai tana kokarin juyawa ya qara taku daya zuwa gareta wanda ya sakata yin baya tana dafa hannuwanta da gaban babban mirror din take hannunta ya taba dryer data dauki dan zafi take tayi saurin sake yar qara mara karfi tana dago hannun da sauri wanda ya kama da hannunsa daya a cikin wata irin nutsuwa da wani irin kallan daya sakata kallansa batareda tasan tayi hakan ba. Cikin idanuwanta yakewa natsatsen kallo yana shigar da dogayen lafiyayyun yartsun hannunsa cikin nata yana kama yatsar daya dan kone din tareda qarasa matseta jikin mirror din sanyin gashinta yana fidda qamshin man datake wanke kan dashi me sanyin kamshi yana shiga hancinta ya juyar da idonsa akan gashin nata yana binsa da kallo sanyin cikinsa na sake saukar masa a fuska, Motsawa tayi cikin tsananin sanyi tana kokarin zare yatsun hannunta daga nasa sbd yanda qamshinsa yake shigarta sosai ta dago idanuwanta masu sakasa kallanta ta kallesa zatai magana ya matse inda take jin yar zafin ta kallesa da sauri tana bude baki da sauti me tata kamewan tace 'Kada ka manta nan ba bangarenka bane na Ammi ne kuma a dakin Maa..... Bata qarasa ba ya sake latsa hannun wanda ya sakata yunqurowa da dan karfin daya hade kirjinta da nasa take ya dago idanuwansa ya sauke mata wani kallan daya sakata kokarin yin baya da sauri tana kokarin faduwa ya tarota da cikin sanyi da kamewa tareda dawo da ita jikinsa ta fado kirjinsu ya hade da kyau suna mannuwa da juna ya a jikin madubin. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 102 Dago kanta tayi idanuwanta na dan matsewa ta qi yadda ta sake kallansa ta motsa ahankali tana sbd yanda take hade dashi sosai gashi a jikin mirror din suke sosai, Turesa takeson yi amma yanda suke din hannuwanta ma bazasu iya shiga tsakaninsu ba bare ta iya turesa din dan haka ta daure ta sake dagowa batada xabin daya wuce daga idanuwanta ta saukesu akansa wanda hakan yake jira sbd idanuwansa suna kafe da ita hannunsa daya yana xagaye da ita dayan kuma yana sarqe da yatsun hannunta daya har lokacin. Kallo daya tayiwa cikin idanuwansa ta cire idonta a cikinsu sbd bazata iyaba bakuma dan komai ba sai dan yanda tsigan jikinta ke tashi daga kallan cikinsu amma bawai dan tsoro ko shakkarsa ba, Bude baki tayi zatai magana cikin karfin hali da kame fuska maganar Maa ta bayyana daga wajen palon, Kallan kofar shigowa dakin tayi da sauri kirjinta na bugawa da karfi, Zamewa tayi kokarin yi amma riqon bame zarewa bane hakama karfinsu ba daya ba duk da ko kwatan rabin karfinsa bai saka ba, Kallansa tayi cikin ido ta bude baki tace 'Kasan me kakeyi kuwa? Shigarsa kalman tayi da kyau da kaifi sbd itace kadai take wuce iyakarta gurin fada masa maganar da zata iya zama ajalin wani idan ya fada akansa, Bai saketa ba ya bude baki yace 'Kinsan waye a gabanki?? Bakinki da kalamanki zasu iya sanadin wainda kike tareda su idan baiyi naki ba akan abinda yake furtawa..... Turesa take kokarin yi tana dauke kallanta daga kansa da sautin hankali a kwance daga kalamansa da kuma fargaban dawowan maa tace 'A yanzu dai inaga kana buqatar barin dakin nan kafin me shi ta shigo ta sameka a cikinsa sbd...... Bata qarasa ba ya saketa ya juya a natse ya kalli kofar dakin kafin ya kama hannunta ya juya ya nufi kofar da ita zai kira Maa sakinah din ta shigo dakin ta samesa a hakan yanda bahar din take. Da sauri taso kwacewa amma ya riqeta da kyau yana nufar kofar batareda kunya ko daya ba dan baima santa ba, Ganin da gaske yakeyi kiran maa din zeyi ta samesu a hakan tinda tasan zai iya a yanda tasan hankalinsa dan haka da sauri suna kaiwa kofar tasha gabansa tareda dafe kofar da bayanta tana hanasa budewa idanuwanta duka biyu akansa tana kallansa da wani irin yanayin jin zafi, Daga kafafunta ya fara kallanta zuwa samanta yana qarewa lafiyayyan farar fatarta kallo kafin ya tsayar da idanuwansa akan sarkar kafarta asalin farar azurfar data gada ta mahaifiyarta me tsananin sanyin kyau da rashin ado sosai data zauna da kyau a farar kafarta wadda itace abin farko daya fara gani akanta a ranar farko ta haduwansu a duniya a kuma ranar data zama ta farkon ta zama ta aurensa daya doru akanta, Hannunsa daya ya miqa zai matsar da ita ya bude kofar ta miqa hannunta ta riqe nasa din batareda tinanin komaiba, Hannunta daya kama nasa ya saukarwa idanuwansa ya kalla dakyau cikin nutsuwa da yanayin da bata iya gane komai akansa kafin ya dago ya zubawa fuskarta idanuwansa da suka jikinta da babu kaya jin wani irin sanyi na feso mata kaman ana watso mata ruwan sanyi. Sakinsa tayi a hankali tana dauke idanuwanta akansa sbd ganin irin kallan dayake binta dashi ta sake tare kofar tana jinginar da bayanta jikinta tana dannewa idonta na qin kallansa zuciyarta har lokacin bugawa takeyi sbd idan ya kira maa dakin a cikin wannan yanayin datake kuma tareda dashi a dakin bazata iya kallan Maa din ba dan haka gwara tinda tasan sake komawa maa din zatai dauko wasu kayan idan sun sake juyawa sun koma saiya fice ta shirya batareda maa tasan ya shigo dakin ya sameta a hakan ba harma ya shigo an rufe kofa. Yanda ta tare kofar ya tana dauke kanta daga kallansa ya sakasa rankwafowa sosai yana dafe jikin kofar da ita gabaki daya, Ba tsammani taji saukan dumin numfashinsa a fatar saman kirjinta da wuyanta har gefen kunnenta wanda ya sakata juyowa da dan sauri sedai fuskarsa na gap da tata ashe take fuskar tasu ta hade hancinsu na haduwa tayiwa qamshinsa da numfashinsa wani shaqa me karfi batareda saninta ba take ta rufe ido tana fidda wani numfashi daya saka kirjinta yin sama tana qanqame hannun kofar ta bayanta da hannunta daya daya tsananin fara rawa. Nata Numfashin data fitar shima ya shigesa sosai har cikin kansa da kwakwalwansa yaji saida idanuwansa suka nuna hakan dan haka ya dauke idanuwansa daga kanta yana buqatan ficewa sbd abinda yake yawo a cikin kansa da kirjinsa harma da zuciyarsa. Hannunsa daya ya saka a bayanta ya kama hannun kofar ta sake dora hannunta akai itama tana dagowa ta kallesa idanuwanta suna tausasa da yanayin damuwan halinda zata shiga idan yayi mata hakan sbd maa din na nan har lokacin dan suna jin maganarta kaman waya takeyi. Kafesa da idanuwanta tayi wanda yanajinsu akansa amma yaqi kallanta dan hakan nada hadari a lokacin dan haka kokarin janyeta yayi dan ficewa yakeson yi kai tsaye a dakin kwata kwata, Wasu hawaye ne suka ciko idanuwanta ta dan sake dafewa tana kasa dauke idanuwanta akansa ta bude baki cikin wata irin sanyayyar murya me tsananin taushi da magiyar da batada zabi bayan yi tace 'Dan Allah kada ka...... Bata qarasa ba ya riqota gabaki dayanta da hannuwansa biyu ya ciro daga jikin kofar ya maida jikin bango ya jinginar da ita yana dafeta da kirjinsa cikin wata irin yanayin daya sakata rintse ido zuciyarta na harbawa da karfi ta qanqame hannuwansa batareda ta sani ba sbd tinanin jefar da ita zaiyi. Numfashinsa ne me tsananin dumi yake sauka a fatar fuskarta da wuyanta sbd fuskarsa dake hade da tata fatarsu na gogan juna da jin dumin fatan tana rata dayan fatar. Kirjinsa dayake hade da nata ya saka numfashinta sauyawa yana fita daqyar dan haka itama kai tsaye nata Numfashin saukar masa yayi a gefen kunnensa wanda take ya saka fuskarsa gabaki daya fara yin jan daya sakasa sakinta kai tsaye batareda ya juyoba ya bude dakin ya fice. Yana fita kai tsaye barin bangaren yayi sbd babu wanda zai gani a yanayin da fuskarsa din take. Yana fitowa Maa sakinah data san yana bangaren sbd taga aleey shiyasa ma taqi shiga ta qirqiri wani aikin tinda sai angama juye wancan din kafin su sake komawa. Ganinsa babu rahama a fuskarsa hakama baida Alama ko fuskar magana da kowa ko tsayawa ya sakata bata ma fito daga kitchen din datake hangosa ba ta kyalesa. Aleey ma na ganinsa kai tsaye ya sauke kai suna bin bayansa ba kalma ko daya data fita. Aleey daya samu labarin Sultan me murabus Yasar yabar qasar tareda Ammi a ranar hakama ya fitar da Haile da yayanta duka daga boyem sun daga zuwa wata qasar da bai gama tabbatarwa ba tukuna, yana son sanarwa Sultan LEUL din amma ganin yanayinsa ya sakasa shiru tukuna sbd labarin zai tada fushinsa me tsananin gaske dan kuwa a yanzu dayake sultan me mulkin boyem shine yakeda cikakken ikon mahaifiyarsa fiyeda sultan yasar sbd babu igiyoyin aure a tsakaninsu dan haka baida cikakken ikonta duk da tana matsayin wishmah dinsa a yanzu shi danta dayake sultan ma zai iya sauketa matsayin ya kuma yiwa sultan yasar iyaka da ita wannan haka yake dan a yanzu duk abinda sultan yake nema a gareta saida izini da umarnin 'dan SULTAN LEUL NUAB wanda zamowansa sultan duka ya basa wannan ikon akan uwarsa da batada iko da yancin kanta a masarautar har yanzu, Duka hakan ya sake tabbatuwa ne sbd ta kasance mahaifiyar Sarki me mulki a yanzu dan haka bazaayi ikonta a matsayin imebēti ko wishmah ba darajarta ta uwar boyem ce gabaki daya, A yanzu itace uwa mafi daraja a kaf boyem sbd itace uwar me mulkin. Bayan isowansu bangaren NUAB da aleey dake bayansa ne kadai suka shige palon sa na farko, Tsayawa aleey yayi daga bayansa bayan ya zauna ya dan sassauta tareda tausasa sautinsa yace 'Sultan me murabus baya qasar baifi awanni hudu da dagawaba shi da Ammi wanda a lissafin dana dora tafiyar ina kyautata zaton Anjom zai tafi da ita wanda kuma hakan na nufin yasan komai akanta da 'yan uwanta a cikin video din Abaas...... Wani daci da radadin zuciya me zafin gaske ne ya ratso tin daga kansa zuwa zuciyarsa ya dago idanuwansa da har lokacin basu dawo daidai ba bacin rai na qarasa sauyasu yace 'Tayaya yasan da video din Abaas?? Dan sake sauke numfashi aleey yayi yace 'Shine ya wuni tareda ita jiyan a lokacinda take cikin halin sanin rasuwar har dare yana bangaren' Kafe Aleey din yayi da idanuwansa yana kallo take aleey yayi qasa da nasa idanuwan sbd yasan yayi kuskuren rashin fada masa tin jiyan wanda shi kuwa yayi hakan ne sbd NUAB din bazai taba iya ganin kuka da dacin zuciyar mahaifiyarsa ba shi kuwa Sultan zai iya tsayawa ya hadiye kowane irin baqin cikinta da kukanta dan dole itama a wannan lokacin tana buqatan daya daga cikinsu biyun ko 'danta ko sultan din su kasance da ita. Dauke idanuwansa yayi daga Aleey din yana miqewa tsaye yabar palon zuciyarsa na tafasa da abinda sultan din ya aikata dan yasan yana sane da babu me ikon mahaifiyarsa yanzu sai shi sbd haryanzu ita mallakar boyem ce tsawon shekarun bata taba samun yantawa ba daga kowa dayake da ikon yantata a yanzu kuwa Allah ya basa damar a hannunsa. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 103 Bahar ma yana ficewa daga dakin wani irin damuwa da takaici ne lokaci daya suka danne kirjinta sbd Maa sakinah zata gansa kenan, Juyawa tayi daga bakin kofar ta isa gurin closet din dakin da wani irin sauri jikinta har rawa yakeyi sosai ta saka doguwar riga baa natse ba ta koma gaban mirror da sauri ta kashe dryer din ko busar da gashinta bataiba ta daure gashin a hakan ta saka mayafi me girma ta rufe kanta tazo ta zauna da sauri tana zaunawa Maa sakinah na shigowa dakin dan haka ta kasa dagowa gabaki daya. Maa sakinah ma bata iya kallanta sosai ba ta qaraso tana janyo mata wani zancen batareda tayi mata maganar ganin NUAB din ba sbd jin qamshinsa a dakin ya tabbatar mata da daga dakin nata ya fita. Ganin firar ba yi zatai ba sai kawai maa din ta sake miqewa ta fice tafiya aikin dayake gabanta, Tana ficewa Bahar ta dago a sanyaye tareda sakin ajiyan zuciya me dumi tana jin takaicin rayuwar datake samun kanta a ciki da takaicin bayyanarsa a inda take dan kuwa nesancinsu shine alkhairi a gareta ita kam sbd bata buqatan bayyanarsa a koina na rayuwar datake yi a yanzu. Kasa tashi ma tayi kwata kwata daga inda taken bare qarasa shirinta datai cikin tsantsar gaggawa, Acan nasa bangaren kuwa yana shiga ciki wayarsa ya fidda a natse yana zaunawa kan sofa ya saka kiran Amminsa, Qin shiga kiran yayi sbd wayarta dake kashe kwata kwata, Magana yake tsananin son yayi da ita dan jin yaya tafiyar take hade da sultan wanda yakeda tabbaci tabbas sultan dinne yayi ikon tafiyar da Ammin batareda saninsa ba kuma batareda ya bari Ammin ta sanar dashi ba, Sake kiran Ammin yakeyi idanuwansa a rufe da bacin ran tafiyar da sultan din yayi da ita amma har lokacin bata shiga, Bayajin zai iya kiran sultan dan baima da tabbacin ko akwai numbernsa a cikin wayar dan haka ya jefar da wayar a gefensa yana 'dan rufe idanuwansa sbd sassauta bacin ransa ya kwantar da bayansa jikin sofa. Maa sakinah aikinta ta ringa yi hankali kwance bama tareda tasan Zuhrah na cikin masarautar ba ta iso har dare suna daki ta gama shirin kwanciya tana zaune tana waya da tenya akan sun isa amma basu kai ga isa can cikin garin Anjom din ba sai washe gari zasu bar masaukinsu su isa tukuna. Bahar ma tayi shirin kwanciyanta tana gefen maa din a zaune tana sauraron wayar datake yi tana jin inama itace taje anjom din koma inama ace da itane aka tafi, Maa sakinah na ajiye wayar ta kalleta tace 'Maa zasu dawo yaushe ne? Zamu tafi muma wata ran amma ko? Murmushi Maa tayi me sanyi tana ajiye wayarta a gefe zatai magana aka kwankwasa kofar dakin ta juya tana kallan kofar sbd badada wanda zai iya zuwa gurinsu a yanzu din. NUAB ne inaga' Maa ta fada tana miqewa tsaye ta nufi kofar sbd harsun dan rufe da key daga ciki, Tana nufar kofar Bahar ta miqe tana kokarin barin gurin zata nufi bathroom ta shige har sai yabar dakin tukuna, Sakinah data lura da kaman NUAB din bahar zata gudarwa murmushi tayi tana qarasa isa kofar ta bude kai tsaye murmushinta na qaruwa sedai kuma wanda ta gani bakin kofar dakin ne ya saka komai nata da yawun bakinta tareda bugun zuciyarta tsayawa cak idanuwanta na tsayuwa qyam da wani irin hawayen dake cikosu hannuwanta da kafafunta na nauyi da sanyin da suke kokarin kasa daukanta ta bude baki da qyar ta iya lalabo kalman 'ZUHRAH' ta fada cikeda tsananin mamaki da shock. Bahar ma da sunan ya sauka kunnuwanta tsayawa tayi cak daga inda take zuciyarta na wani irin muguwan bugawa tareda sarawan kai, Kasa juyowa tayi saida Maa sakinah ta sake maimaita kalman sunan zuhrah din wadda itama take a kafe bakin kofar ta kasa motsawa idanuwanta jajir da wasu irin hawayen da rabon data fiddosu tin ranar da aka rabata da ayanah da sakinah din, Sakinah take kalla wadda itama ita din take kalla tana sake jin gabaki daya jikinta yana mutuwa duk da sunsan zuhrah na raye amma sun cire rai daga sake haduwa da ita, Akan Bahar data jiyo a sanyaye da mutuwan jiki zuhrah take maida idanuwanta da hawayen ciki suka gangaro daga saukan idanuwanta akan 'yar Abaas dinta jininta rabin jikinta.. Takawa tayi ahankali jikinta na tsananta mutuwa me tsanani ta isa gaban Bahar din leylah na biyeda ita cikeda mamakin dayake sakata jin kishin Bahar na tsanantar mata, Tana isa tsayawa tayi tana kallan Bahar din da dukkanin idanuwa da nutsuwa da imaninta kafin takai hannunta dake rawa ta kamo hannun bahar din ta dago ta zubawa numbarn Abaas dake hannunta ido wani irin kuka me tsananin zafi da tsimin gaske ya taho mata ta rungume Bahar din da karfi cikin jikinta tana qanqameta tsamtsam a jikinta tana cewa 'Wannan jinin Abaas dinmu ce' Ke jinin ghaz ce, Kece ayanar da Abaas yakeda burin haifowa ayanah ghaz, Ke jininmu ce, Ina Abaas? Ina Abaas??? Tambayarta ta karshe ce ta saka Bahar sauke numfshi me zafi a jikin zuhrah din tana rintse idanuwanta da sukai jajir kuka ma ya kasa fitowa a cikinsu, Sakinah datake a tsaye jiki a mace qarasowa tayi gabansu tana kasa dauke kallanta daga zuhrah wadda ta saki bahar ta juyo gurin sakinar ta rungumeta da karfi cikin tsananin kewan shekaru da kauna me karfin gaske sbd sakinah ta jima da zama jininsu. Leylah kasa motsawa tayi ganin abinda yake faruwa tsakanin mutane biyu da bataso da mahaifiyarta dan kuwa sam bata kaunar maa sakinah sbd yanda take bayyana kaunar bahar fiyeda kowa a bayyane. Bahar komawa gefe tayi ta rabe tana kasa cewa komai kanta a qasa, Bahar din ce ta fara silalewa ta fice daga dakin kafin leylah ma fito cikeda zullumi sbd alamu suna nuna mata alaqa ce me karfin gaske a tsakanin mum dinta dasu ayanah ghaz wadda sunansu yaxo daya. Zaunawa sukai hannuwan zuhrah na qanqame dana sakinah tana kukan rabonta dasu a rayuwarta da itama har wannan lokacin bata samu cikakken yancin da zata taho da yar uwarta ba sbd doka da yancin da Ayanah bata dashi tsawon shekarun, Basu taba neman juna ba sbd zazzafar dokar data rabasu suke akanta, Sakinah ce take kukan farin cikin daya gama kashe mata jiki ta fara bawa zuhrah labarin halinda ake ciki na rasuwan Abaas da tafiyar ayanah zuwa gida jikinta a mace da damuwa, Kuka sosai zuhrah takeyi jikinta na rawa sosai ta qanqame hannuwan sakinah tana jijjiga da tashin hankali da baqin ciki tareda damuwa da tausayin kansu me tsanani sbd a yanzu su biyu kadai suka rage a jikin ghaz sai Bahar. Tsawon lokaci suka dauka sosai har tsakar dare basu fitoba sai daga baya shima zuhrah kai tsayace tace anan zata kwana tareda bahar. Leylah datake neman sake rikicewa a rudani zaunar da ita Zuhrah tayi ta fayyace mata komai wanda ya sakata shiga tashin hankali da farin ciki harma da baqin ciki duka a lokaci daya, Farin cikinta jin yanda matsayinta yake a gurin Ayanah ghaz da NUAB wanda dole take da a kaunaceta kauna me karfi harma fiyeda bahar sbd ita ana ganin idon mahaifiyarta, Baqin cikinta kuwa shine kasancewan bahar ce jinin abaas ba ita ba sbd kusanci da kaunar dake tsakaninsa da ayanah kenan yafi yawa akan wanda yake tsakanin mahaifiyarta da Ayanaah ghaz wanda shima bazata yadda ba bazata iya hakura ba kome zai faru ita tana son NUAB kuma tana son kasancewa matarsa sbd itace ta dace dashi ita datai karatu me zurfi ta waye ta taso cikin daula da arziki kamarsa, Tashin hankalin data shiga da tsoro me tsananin gaske kuwa na jin tarihin da ko amafarki bata fatan ya sameta dan kuwa batajin har abada ma zata iya rayuwa a inda baa cikin daula irin boyem ba. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 104 A bangaren wishmah din zuhrah ta kwana tareda bahar itama batareda ta rintse ba tin daga farkon daren har qarshensa sbd rasuwan Abaas tayi mata irin jijjigar dataiwa Ayanah dan haka itama gari na wayewa ta koma ta sanar da Mai girma yunar tana son zuwa asalin qasarta wadda a yanzu ta samu wanda ya san inda qasar take tinda a baya itama nata 'dan yayi kokarinsa bai samar da inda take ba, Baiyi mata musu ba ya bata damar tafiya tareda cikakkiyar iko itada shuraim da Leylah, Maa sakinah ce ta kira NUAB ta sanar masa zuwan Zuhrah a garesu wanda shima yayi shock da jin hakan duk da alkawarine da yayi na hadasu itada Amminsa amma tinda tazo shi kuma zai isar da ita Anjom su hadu a asalin qasarsu cikin gidansu inda iyayensu da dan uwansu suke a kwance nurat ce kadai babu a cikinsu yanxu wadda sukewa fatar rahama. Ko da ya iso bangaren Bahar na jin qamshinsa ta silale tin bai shigowaba ta koma dakin maa sakinah tai kwanciyanta bata fitoba ba har saida ya gama abinda yakeyi ya fita cikeda samun nutsuwan mahaifiyarsa zata kasance da yar uwarta a yanzu. Aleey ne ya fara musu shirin tafiya anjom din su uku Mum zuhrah,shuraim da leylah sai securities biyar da zaa hadasu dasu, Leylah jin bada NUAB din zaa tafi ba hakama bada bahar ba sai taji kwata kwata batason tafiyar hakama ita tsoro ne me tsananin gaske a ranta na ziyartar garin sbd ganin takeyi kaman zaa iya sacesu a lula wata qasar dasu a siyar kaddararsu ta sauya sbd suka su mum din ai sunada daula da sarauta aka sacesu. Shuraim daya lura da yanayinta ne ya dan kwantar mata da hankali sbd zuwan nasu yanada mahimmanci tinda shiga takeson samu da damar da zata auri namijin dayake zuciyarta, Basusan yariga da ya auri bahar ba dan haka sunada tabbacin zai auri leylah din koda ma ya auri bahar dinne ai ya kasance itama zata iya shiga, Shuraim baida mugun hali ko daya halayensa daban suke dana yar uwar tasa sedai shikuma ya fita tsananin kishi da tsananin so sbd yanda yake kaunarta da mum dinsu komai yana iya yi akansu hakama kowa yana iya batawa akansu shi haka tasa kaunar da halin yake sam akansu baya duba daidai da abinda ba daidaiba amma bayan wanna baida munin dabia da hali ko daya hakama shima yayi kararu sosai me zurfi fiyema da leylah din sbd a yanzu yana akan matsayin cikakken likita ne. Kafin su tafi irin kaunar da zuhrah kewa Bahar itama yasake gigita zaman lafiyar zuciyar leylah duk da tasan kowane irin so mum dinta zataiwa bahar bazai taba wuce wanda take mata ba ita data haifa amma sam bata jin zuciyarta daidai akan irin kaunar da dukansu suke mata musamman ta Ayanah datafi komai gigita mata zuciya sbd a bayyane yake ayanah zata iya bada rayuwarta akan bahar din. Suna wucewa shima NUAB ya shiga wani irin busy na harkar sarautar boyem din daya buqaci dukkanin dokoki da sharudda da kaidojin mulkin msarautar boyem din masu zafi a gabatar masa dasu kaf da tarihinsu da inda suka samo asali da kuma hukunce hukuncensu sbd yana son shafesu kaf ya budewa boyem sabon tsarin mulkin da zai tabbatar musu da shine LEUL BOYEM yake mulki hakama har abada wainda zasuyi mulki bayansa zasu samu yancin da sarakunan baya da kamanninsu basu samu ba, Manyan fada cikin tashin hankali da tsaka me wuyar wannan tsari da bayanan daya buqata wainda zasu zaqulo asalin asalin boyem suka fara shirye shiryen wannan umarnin nasa da allah kadai yasan waye da waye zasu rasa matsayi da sunansu da zuriarsu har abada. Aleey ma kusan yafi kowa zama busy sbd shine zai tabbatarda hada kowane bayani da tabbatarda gaskiyarsa da komai tareda fidda duk wani hukunci akan hakan da sultan LEUL boyem zai fitar tareda sabbin dokokin mulkin qasar wainda gabaki daya boyem da duniyarta suke jira cikin zullumi da fargaba da jiran tsammani. Bahar ma da maa sakinah hankalinsu kwantawa yayi basa cikin damuwan komai allah ya sakowa bahar din dangana da samun nutsuwa sbd koba komai ta hadu da jinin Abaa dinta biyu da suka rage a duniya da kuma yake fatar ta hadu dasu tayi rayuwa a cikinsu sbd yasan ko da rayuwarsu zasu bata kariya da duka kaunar datake nema da gata a duniya. Maa sakinah ma sakewanta tayi tana cigaba da kulawa Bahar tareda tattalinta da gyara abarta sbd yanda itama bahar din ta gashi hankalinta ya kwanta bata ganin NUAB sbd bai sake shigowa tin ranar dan busy din dayayi sosai bai nemeta ba kaman yanda itama ta tattarasa ta ajiye gefe. Babu abinda Maa sakinah take so a yanzu bayan samar da ilimin boko me kyau da zurfi ga bahar amman batada daman fadar hakan dan haka ta tsaya a iya koya mata dan abubuwan data sani wayewa da sauransu duk da nutsuwa da wata irin kamun kai da izzar dake cikin jininta ta sarautar data gada ya saka baka iya gane batada irin wayewan da zurfin ilimin boko yake bayarwa. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 105 Acan boyem kuwa tinda su Ayanah suka isa gabaki daya rayuwarta ta dawo mata baya farko, Tayi kuka, tayi baqin ciki, tayi inama baya ta dawo, tayi baqin cikin ganin wannan ranar data wayi gari ita daya batareda kowa nata ba a cikin jinin ghaz sedai yayansu, A kabarin da akaiwa iyayensu daga baya a cikin masarautar ghaz din da kabarin abaas dayake jere dana iyayen nasu ta durkusa tayi musu addua me tsayi tana wani irin kukan daya saka sultan janyeta suka bar gurin, Jamaar anjom tsoffinsu da sukasanta tin a baya wainda allah yayi suna raye dama wainda basu santa ba sunyi farin ciki me tsananin gaske na ganinta, Sun taru sunyi jimami sun cika masarautar sun mata gaisuwan iyayenta da abaas tareda kokawa juna kaddararsu data raba kowace ahalin datake anjom babu gidan da bai samu mummunan kaddarar shekarun bayan ba na iftilain daya fadowa anjom din. Har tsakiyar dare sosai suna garin sai da sukai asuba tareda jamaar garin suna kokarin bankwana su tafi Su zuhrah suka iso. Isowan zuhrah ya saka sultan barin Ayanaah a garin ya koma jirgi dan kuwa suna buqatan lokaci me tsayin gaske a cikin gidan da shine asalinsu shine abu na karshe daya rage musu na ahali da asalinsu. Ayanah a lokacinda ta hada idanuwanta da zuhrah bayan shekaru masu tsayi na rayuwarta kasa motsi tayi bare cewa komai hakama kukanta daukewa yayi tsaf sai ajiyan zuciya kadai ta iya ringa saukewa tana bin zuhrahn da kallo ita kuwa kuka takeyi me tsananin gaske tana kasa fuskantar ayanah daga qarshe zubewa tayi a kan kafafunta tana kama kafafunta tana kuka me tsanani. Tsawon lokaci ayanah din bata motsa ba tana jin kukan yana ratsata kafin ta motsa a hankali ta kama zuhrah din ta miqar da ita tsaye ta rungumeta ahankali jikinta a matiqar sanyaye ta bude baki da sautin daya sake saka zuhrah mummunan yanayi tace 'Yene Zuhrah, Daga karshe kin dawo gareni Zuhrah, Allah ya bamu ikon qarasa rayuwarmu a cikin ta juna a tare tareda 'yayanmu' Rungumeta zuhrah tayi itama da karfin gaske suna qanqame juna da tsananin karfi zuciyarsu na samuwa da cike gurbinda har abada insha Allah ya cike kenan. Kabarin iyayensu da dan uwansu suka koma kafin suka sake komawa dakin mahaifiyarsu anan suka shige dan anan zasu sake kwana kafin su koma asalin birnin qasar inda sultan yake jiran Ayanah a lafiyayyar daular daya sauka. A nan anjom suka kwana wanda kafin safe leylah ta kusa zarewa ta rasa hankalinta sbd mummunan halinda takejin tana cikinsa na rayuwa a garin dama inda suke din dan kuwa a maqale da mahaifiyarta take sam ta fice hayyacinta. Babu wanda ya maida hankalinsa akanta a cikin su biyun sbd abinda yake kansu shine ya damesu, Fuskokinsu da idanuwansu kadai zaka kalla kasan suna cikin mugun hali sbd sun kumbura sunyi jajir ba kyan gani hakama ko muryoyinsu basa fita. Daqyar leylah taga gari ya waye karfe tara tayi anzo daukansu da securities din sultan da wasu mahaukatan motocin da suke iya shiga kowane daji da bindigogi. Ta riga su Ayanaah fitowa ta fada mota da sauri tana sauke ajiyan zuciya ta kalli Shuraim dayake gaba dan shima bai kwana anan ba komawa yayi yau aka dawo dashi, Cikin wani irin yanayin dayake fitowa daga qasan zuciyarta ta kalle shuraim bayan sun zauna a cikin lafiyayyan jirgin ruwan dazai bar dajin garin gabaki daya dasu ta sauke ajiyan zuciya tana kallan shuraim tace 'A hakan kake tinanin zan iya hada miji da illiterate macen data taso anan? Tayaya ma zata iya rayuwa a tsakanin ni na SULTAN din da mukeda tarin ilimin da batada shi? Bama zan iya zama da jahila ba sbd ilimin nawa 'yayan dazan haifa..... Shuraim ne yayi saurin dora hannunsa akan nata cikin wani irin salon da Ammi data tsare leylah din da ido bazata gane ba ya dan dakatar da ita yana fuskewa. Ayanah shiru tayi tana kallan Leylah cikin sanyi da nutsuwa hakama wani nauyi yana danne kirjinta da batajin komai a cikinsa yanzu bayan zallan kauna da soyayyar bahar wadda itace zata kasance uwa kuma ubanta. Zuhrah ma da zancen ya ratsa zuciyarta da kaifi tareda rakaici da baqin cikin jin hakan daga bakin 'yarta akan 'yar dan uwanta kallan ayanah tayi a sanyaye sedai ganin ayanah ta dauke idanuwanta ahankali akan leylah din batateda tace komaiba ya saka itama tayi shiru kowama yayi tsit har suka isa ba wanda yace kala. Suna isa kai tsaye masaukin sultan aka nufa da ayanah su zuhrah kuwa a ranar suka bi jirgin dare suka koma. Ayanah tinda ta dawo sultan ya fuskanci damuwa sabuwa dake tattare da ita dan haka a daren bai samu nutsuwa ba saida yaji damuwarta wadda kai tsaye ta sanar masa tanason bahar tabar boyem ta tafi wata qasar karatun datake son ta sauya rayuwarta ya bata yancin zabar raayin auren NUAB ko sabaninsa. Sultan daya fahimci daci da radadin dayake zuciyarta akan bazata taba iya barin bahar ta samu tangardar rayuwa ba NUAB yace ta fara sanarwa, Girgiza kai tayi cikin nutsuwa tareda bude baki tace 'Nice zan dauki nauyin karatunta da kaina banason NUAB yayi mata komai akan duk abinda ya shafi neman iliminta' Sultan hakan shine yayi daidai da nasa raayin akan Bahar wadda Ayanaah zata tsayawa tai mata gatan komai kaman yanda Kowa iyayensa ke tsaya masa su basa ilimin daya kamata dan haka kai tsaye ya kira kadir ya bada umarnin komai na bahar da karatunta ya kammalu a cikin qanqanin lokaci. ******Ayanah batai raayin baro kasarta ba a kwanaki kadan dan haka kusan sati uku suka share a qasar batareda kowa ya taba samunsu a waya ba sbd hatta tenya su Zuhrah tabi ta koma. A bangaren kadir ma cikin wata irin rashin bata lokaci da tsayuwa cak akan umarnin sultan din ya nemarwa Bahar kusan komai da ake buqata na karatu a qasar UK sbd sunada manyan connections. Sai da sukai wata guda cif a qasar suka diro boyem wanda yayi daidai da lokacin tafiyar bahar da NUAB baisan da itaba hakama daidai dawowan haile da yayanta hakama tsawon wannan lokacin BAHAR da NUAB din basu taba haduwa ba. A ranar da suka dawo a ranar saura kwanaki kadan a tafiyar bahar din wadda zata tafi tareda maa sakinah a gidan da aka tanadar musu acan domin rayuwa a cikinsa. A daren Ammi tana isowa ta kira NUAB ta sanar dashi wanda yayi shiru ya rasa abin cewa zuciyarsa na wani irin daukan zafin dayake ciki tsawon wata gudan nan da sukai basa nan sbd sultan daya gama shan gabansa akan mahaifiyarsa. Baicewa Ammin komaiba akan tafiyar haka ya miqe ya tafi zuciyarsa kaman zatai bindiga sbd yasan koma menene da ina wannan tsarin ya fito ya fito ne daga mahaifinsa dan haka shima zai san ya tabasa, Yana dawowa bangarensa kai tsaye aleey ya kalla da jajayen idanuwansa ya basa umarnin a nemawa Ammi komai na tafiyar bahar da ita zaa koma UK din tabar boyem har sai bahar ta kammala su dawo tare. Kallansa aleey yayi da dan sauri cikin fargaba da mamaki amma baida ikon fadar komai haka dan haka cewa yayi angama kawai ya juya fice yana daga wayarsa dan samar ma da bayanin komai akan tafiyar ta bahar da inda zata zauna da inda zatai karatun wanda ba iya Ammi kadai ba hatta su zai samar da komai na tafiyarsu ya ajiye sbd daga yanzu qasar zata zama gurin zuwansu kowane lokaci. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 106 Bahar har zuciyarta tafiyarta karatun yayi mata daidai tareda bata dukkanin nutsuwan datake jin tana buqata na rayuwa a wajen Boyem sbd a cikin wani irin tsananin tsaro suke rayuwar babu yancin shan iskar rayuwar da duk kake buqata, Damuwarta daya ce rabuwan da zatai da Ayanah wadda a yanzu kauna ce me karfin gaske a tsakaninsu sbd ita kallan Abaa dinta takeyi mata kaman yanda itama ayanah din kallan Abaas dinta takeyi mata hakama a yanzu da suka san juna suke tare da juna suke kuma kaunar juna a bayyane a zahirance babu shamaki ko daya, Kauna ce ta asalin bayyane dake cikin jininta ayanah kewa bahar din wadda kusan a hankali duk wanda yake tareda dasu a masarautar suke sani, Itama bahar a yanzu tana kokarin sakewa da Ayanah din kaman yanda ta sabu da maa sakinah dinta dan bawa ayanah din dukkanin sanyin zuciyar datake buqata daga gareta, A bangaren daya tenya da Maa sakinah gabaki daya soyayyarsu suma da kaunarsu akan bahar din take duk da suna nunawa Leylah tata kaunar sosai itama amma sbd kaunar da sukewa Bahar ta bangare uku ce zuwama hudu sai tata din tafi bayyana, Ta farko asalin kaunar mahaifinta ce, Ta biyu ta zamtowanta mata a gurin 'dansu da suke tsananin so wato sultan LEUL, Ta uku kasancewanta Rabin zuciyar ayanah da bata hada da komai, Saina karshe shine zamtowanta marainiyar da batada uwa batada uba saisu, Ita kanta Zuhrah kauna me karfi mara sirki takeyiwa bahar din wanda taso saka hannu sosai akan bawa bahar din ilimi da inganta rayuwarta amma Ayanah ta dakatar da kowa daga hakan bata son kwandalan kowa a gurin bawa Bahar din ilimi sbd har abada tako wane bangaren bata son ayiwa Bahar gorin komai na rayuwa matiqar dukiya zata nema ta samar mata dashi koma menene. Hakan ya saka ta sake ta fidda dukiya me yawan gaske dan sauya rayuwar 'yarta zuwa duk inda 'ya mace me gata zata kai, Bedroom daya aka warewa Bahar din acikin bangaren itama aka gyara matashi da komai sabo me tsadar gaske da duk wani jin dadi da tsarin da zai tabbatar maka daka shigo dakin mace yar gata me aji, Closet din gaske aka kira masu shiryawa suka shirya mata da wasu irin designers na kasashe daban daban fiyeda a tsaya kirgawa, Undies da kayan bacci ma haka aka taho dasu masu kyau da tsada ba adadi aka jere kafin suma designer shoes and hand bags harma suitcases na tafiya da tirarika da wasu duk abubuwan da akasan mace na buqata an kawo an jere su a dakin an kammala mata komai tamkar ba wadda zatai tafiya ba tabarsu kuma taje can a siya wasu kayan, Ba iya kayan designers aka tsaya ba hatta sitirun sarauta dana Al'ardarsu an kawo su masu tsada an jere mata su tareda Tirarikan da Maa tenya ta hado mata da kanta wainda suna kama jikinka to shikenan ka gama zama mai ratsa zuciyar duk wanda zai shaqa qamshin wanda komai na irinsa akwaisa zaka samu a gurin (SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387) Maa Sakinah ganin rayuwar Bahar ta sauya sawu zuwa kyakkyawar rayuwar da kowane dan gata me uwa da uba zai samu ya saka zuciyarta da hankalinta kwanciyan da a yanzu babu abinda take so da buqata arayuwa bayan gamawa lafiya. Ayanah ma kasancewan Bahar din a rayuwartata ya saka dangana me karfi da tawakkali da cire dukkanin wani qunci a ranta suke shigeta tasan bazata taba manta rayuwar data fito da kaddara me girma da muni ba amma kuma samun Bahar ya lullube mata kaso me girma a cikin baqin ciki da quncinta ga kuma ganin Zuhrah a tareda ita da 'yayan Zuhrah dan haka ta rungume sabuwan rayuwan data zo mata da hannu biyu dan hana 'yayansu shiga damuwa da quncin da zasu ringa fuskanta da gani a tattare dasu. Zuhrah da itama ta samu hadin kai sosai daga mai girma yunar akan kasancewa da yar uwarta ba shamaki sakewa tayi suna bayyanar da kaunarsu da aka raba ta shekarun da sun riga sun rasa dan ba lallai su maimaita irinsu ba.. Duk wannan shirin da akeyi da kokarin inganta rayuwar Bahar LEUL baya ciki sbd sosai zuciyarsa ta tabu da hakan dan babu inda ko shawara Amminsa tayi dashi dan haka yaqi cewa komai ya kuma dena shiga komai din dan kuwa ita kanta Bahar bayajin zai sake bi ta kan rayuwarta kwata kwata zebarwa Amminta ita koma me sukeso suyi, Ya rage shigowa sosai bangaren na Amminsa sbd ayyukan gabansa da sukai masa yawa da kuma tattara komai nasu da yayi ya ajiye musamman koyaushe bangaren kusan a cike yake da Zuhrah da 'yayanta dake wuni bangaren basa taba tafiya sai dare duk da leylah har lokacin a bangaren take bata koma bangaren iyayenta ba, Sultan ma dayake bangarensa hutun gaske yake samu babu kowane irin damuwa da tinanin mulki dayake kansa dan haka shirye shiryen barin qasar yakeyi zuwa dogon hutun da kansa sai sake bayan shekaru masu yawa akan mulki, Leylah duk inda hankalinta yake baya cikin jin dadi ko kadan kowane dare da baqin ciki take wuni hakama kowane wuni da baqin cikin take wuni sbd yanda aka jingine maganar aurenta tsaf a gefe da sultan me mulkin boyem an maida hankali akan yanda zaa inganta rayuwar wadda take ganin aikin banza ne kawai sbd har abada bazata samu ilimin da zai saka LEUL me boyem sonta ba harma ya iya zaman aure da ita sbd alamu suna nunawa mulkin yanzu da zai wakana a boyem na sauyin zamani da ilimin boko ne da baa buqatar duk wani mara ilimin a cikinsa. Bahar bata taba damuwa da kiyayyar datake gani a idanuwan leylah ba sbd tana daukan hakan ne a matsayin rashin sabo da sakewan da basa dashi kwata kwata a tsakaninsu dan sam ko guri daya basa zama sbd ita kanta hakanan bata jin shaawan zama idan leylah din ta fito a guri sbd irin kallan datake mata da magana a cikin rashin mutuntawa ko nuna darajar dan adam gareta ita kuwa sam bata iya zama da duk wanda yake hakan dan batajin tanada rashin darajar da har zaa ringa mata kallan qanqantacciya dan haka saima tafi leylah din rashin son zama a duk inda take sam bata buqatan zamowa inuwa daya da ita. Shuraim kuwa tinda ya dora idanuwansa akan bahar a ranar farko yaji zuciyarsa ta nutsu da ita nutsuwan dayake jin zai iya rayuwa a duk inda take dan haka sai bayada gurin zama fira a boyem din idan baa bangaren Ammi ba a tareda iyayen nasa da Bahar wadda take wata irin sauyawa tamkar ba ita dinba dan kuwa sosai ayanzu tenya take mata gyara itace ke kulawa da komai na bahar din musamman kasancewanta mace akwai abubuwan buqatarta da amfani da dole sai masu kyau da tsari da banbance ta da sauran matan daba jinin sarauta ba data tanadar mata suna jere birjik toilet dinta da gaban mirror dinta a tsare. Sosai shuraim yake shigewa Bahar wadda sam bata saba muamala da mutane sosai ba dan haka bata wani sake masa duk da a cikin salo da nutsuwa da kauna tareda saka alaqar zumunci me karfin da suke dashi ya ringa janta a jikinsa duk da yasan akwai auren NUAB a kanta amma a yanda a yanzu Ammi ta tabbatarda aurenta da NUAB idan tanada raayi ne zaaci gaba idan batada shi sam babu zaa raba sbd bata damar rayuwa da zaban duk wanda takeso dan haka kafin ta fara karatu koma karatun yayi nisa ayi wannan zaman tambayar yana buqatar shaquwa da kauna a tsakaninsu dan kuwa a shirye yake da aurenta daga lokacin da auren NUAB ya sauka akanta daman kuma yanada tabbacin ba iddarsa akanta dan kuwa zai kafe ya tsare ya tabbatarda iddar NUAB bazata taba hawa kanta ba, Leylah ma data samu wannan bayanin batai wani farin ciki ba duk da tafara karantar halinda shuraim yake ciki amma batajin zata iya barin shuraim ya mallaki bahar din dan kuwa shima zai cutu idan ya aureta ya wuce wannan ajin dan haka bazata bari yana rabin jikinta ba ya kwashi sauran wani duk da tana shakkar idan ma NUAB din ya amsa auren bare cikesa da kusantar Bahar da batada dogon banbanci da bayin masarautar a gurinta. ******A daren da washe gari Bahar zasu tafi a daren NUAB ya isa bangaren Ammin da kansa dan isar mata da sakon tafiyar da zaayi din hadda ita, Tinda fadawansa suka fara isowa kofar bangaren tareda securities suka jeru a natse suna bawa bangaren kariya take bayin bangaren suka fito gabaki dayansu suna rabewa gefe sosai inda bama zai gansu ba dan sai bayi ma masu mahimmanci suke iya ganin Sultan me mulki a masaurautar duk da bayin bangaren Ammin kaf suna yawan ganinsa su kam sbd girman darajar Amminsa da kusan tafi ta kowace macen cikin boyem a yanzu kafin sultan din yayi auren da duniya zatasan matarsa a matsayin matar Sultan LEUL NUAB duniya da yan media su shedar da hakan. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 107 Tin kafin shigowansa palon Maa tenya ta isar da sakon isowansa wanda itama kafin isar da nata sakon qamshinsa ne yafara ratso palon ya shigesu musamman Bahar da leylah wainda suke kusan saiti da kofar dan haka Leylah ce ta fara dago kanta ta juya a hankali ta zubawa kofar idanuwanta cikeda wani irin shauqi da tsananin natuwa da mutuwa a sonsa tana jiran shigowansa ta kallesa dan jin maitarta tana fadawa da samun sassauci, Bahar kuwa qin nuna tama ji qamshinsa tayi bare nuna ta fahimci waye ne akace ya iso bangaren bare juyawa ta kalli kofar cigaba da duba laptop din datake gabanta tayi wadda Shuraim yake nuna mata da koya mata abuwa da kuma yanda zatai amfani da ita dakyau. Shi kansa Shuraim ita ya zubawa idanuwansa batareda ko kyaftawa ba cikeda wani irin sanyi da kauna tareda soyayya me tsafta ba hayaniya da kamewa tareda aji yana jira da kokarin karantar yanayinta akan shigowa da zuwan NUAB din wadda dukansu sun manta yaushe suka samu ganinsa last. Amminsa dake gurin zaune tsakiyar masoyanta Bahar na gefenta itada shuraim ita muma leylah tana gefen zuhra wadda take dayan bangaren ayanah din. Maa sakinah tana dakin Bahar tana qarasa hada mata duk abinda zata buqata marasa yawa sbd acan ma zaa siya mata komai dan haka ba buqatar ta kwashi kaya da yawa su tafi dasu. Sako kansa ya saka niimar gurin qarasa sauyawa a natse da qamshinsa daya kashe jikin leylah gabaki daya hakama iyayensa kamshinsa yana ratsatsu duk da ita zuhrah sai a yanzu ne take saninsa da abubuwan da suka shafesa. Idanuwansa akan Amminsa kadai suka sauka ya qaraso har inda suke din wanda ya saka shuraim daya mace a gurin yiwa Bahar wata natsatsiyar kallo miqewa cikeda basa girmamawa hakama leylah miqewan tayi suka gaidasa cikeda girmamawa, Amsawa yayi a taqaice batareda yayiwa kowannensu cikakken kallo ba sbd kallo baya cikin dabiarsa, Gaida Zuhrah yayi ta amsa cikeda kauna da kulawa me yawa tana sake fuskarta dukda itama tana girmamasa sosai sbd matsayinsa na me mulkin qasa gaba daya. Amminsa ya tsayar da idanuwansa akanta cikeda kaunar da babu sirki ya gaidata ta amsa tana miqewa zuwa palon da suka saba zaunawa suyi magana suyi fira, Suna barin palon Bahar dake zaune duka abinda takeyi ta kasa cigaba sbd jin tayi ta dena ganewa miqewa tayi a natse ta silale tabar palon tana nufar bedroom dinta ta shige tareda rufo kofar tana kokarin basarwa da ci gaba da harkar gabanta. Maa sakinah dake dakin ta kammala komai tana kokarin hada mata undies a wata yar qaramar suitcase dake cikin set na akwatin da zata tafi dasu din ajiyewa tayi tana kallanta tace 'Har kun gama karatun ne?? Gyada kai kawai tayi tana zaunawa bakin kujeran da Maa take hada kayan tace 'Maa ki ajiye hakan ki bari zan qarasa hadawa' 'Kinsan dame dame zaki hada ne to?? Murmushi tayi me kyau tana dasuke kafafunta daga qasa zuwa kan kujera ta lankwasasu tana gyara zamanta dakyau tace 'Eh mana ba iya wainndan ne kadai suka rage ba? Murmushi Maa tayi tana dan zaunawa itama gefen Bahar din tana biyewa zancenta datake son yi batareda saniba kawai so take tayi ta fira sbd mantar da kanta komawa palon koma fita dakin gabaki daya dan daman koba komai idan ba tareda Ammi ba bata jin dadin sakewa da zama a cikinsu Shuraim da leylah duk da Mum zuhrah ma bata sake da ita ba da kauna me karfi kaman Ammin sbd tana ganin su leylah yayanta ne bazata iya zaqewa ta nuna musu fin kauna akan mahaifiyarsu ba musamman leylah da akan komai kishi da tsanarta takeyi dan hakanne take dan riqewa da taqaita kaunarta akan Mahaifiyarsu. Acan palon Ammi kuwa lokacinda LEUL ya zauna facin Ammin yayi cikeda kaunar dayake jin tamkar tayi masa nisa a tsakaninsu yanxu sbd a yanzu tana tareda 'yar uwarta da yayan yar uwarta da uwa uba 'yar abaas data ke jinginar da nasa matsayin akan Bahar din kwata kwata tareda manta shi waye a gurin Bahar din batareda tambayar raayinsa ko jiran umarninsa akan komaiba sedai ta sanar dashi kawai ga abinda ta yanke wanda ya tabbata ya sani dorata Sultan yakeyi akan wasu tinanin da abubuwan dan haka shima sam hankalinsa yafi kwanciya ya nesanta Amminsa tasa da Sultan tin kafin ya gurbata masa tinaninta itama zata tafin bazata rasa ilimin koya ba acan ta samu nutsuwan da bata samu ba a shekarun baya, Taje ta shaqi iska da numfashin 'yanci da tsara kowace rayuwar zata zaba acan. Ajiyan zuciya me sauti Ammin ta sauke tareda motsawa ta dawo kusa dashi ta zauna gap dashi tareda miqa hannunta duka biyu ta kama fararen hannuwansa masu karfi da lafiyar fata a cikin nata ta sake sauke ajiyan zuciya tana kallan fuskarsa daya dago idanuwansa da ita kanta wani kwarjini me karfin gaske suke mata kawai dai bata sauke masa nata idanuwan ne sbd tana mahaifiyarsa kuma har yanzu babynta dake bacci a jikinta yana yaro take kallansa dan haka zuba masa ido tayi zata bude baki tayi magana ya kalleta da kyau ya dakatar da ita ta hanyar fada mata kai tsaye da itane zaayi tafiyar goben dan zuwa itama ta huta ta samu sauyin muhalli. Kafesa da idanuwanta tayi tareda tsayawa cak har lokacin hannuwanta suna cikin nasa riqe, Mamaki ne ya bayyana a fuskarta kai tsaye sbd ba tsammani taji zancen da bata ma gama ganewa ba duk da daman a cikin ranta tana jin inama zata bi su Bahar din can qasar sbd zatafi samun nutsuwa da farin ciki idan tana tareda bahar din duk inda take amma kuma yanayin dayake fuskar NUAB din yana nuni da kaman hukunci ne ya yanke akanta. Numfashi me sanyi ta fitar tareda bude baki baki tace 'Hayateem,Umarni ne wannan ko hukunci kokuma raayina kakeson bi?? Sauyawa idanuwansa sukai ahankali yana kafeta dasu cikeda matsananciyar kauna me karfin gaske dayake jin inama duka babu wannan a cikin dadi ne zai dauketa su tafi duk inda zasu tafi dan tayi yawo a cikin yancinta, Zare hannuwansa yayi daga nata a natse kafin ya zagayota da hannunsa daya zuwa jikinsa ya rungumeta ta gefensa yana dan lumshe ido ya bude baki yace 'Ammi ki sani Hayateem bazai taba umartar Amminsa ba sbd kece mace mafi darajar da babu ta a gurinsa duk duniya hakama kinfi karfin kowace hukuncina, Inason nesanta ki da kowace irin damuwa da mutanen da zasu sakaki damuwan ne, Na sani kinason bin 'yarki dan hakanne nayi miki hakan kije kin samu yancinki daga yanzu ke 'yantacciya ce daga masarautar boyem da duka masu mulkin boyem...' Ahankali tsigar jikinta ta ringa miqewa sbd kalmar data cire ran samu kenan a rayuwarta har abada bayan qarar da shekarunta a cikin zama cikakkiyar baiwar Masarautar boyem, Bata taba saka ran samun yanci a wannan shekarun datake dasu a yanzu ba, Bata taba tinanin rayuwar samuwan yancinta zata tahoba daga bakin 'dan data haifa ba, Ayau bayan shekaru da barowanta Anjom tin daga kuruciya ta samu yanci.. Dago kanta tayi tareda kafe NUAB da idanuwanta da sukai jajir a take tana kallansa hawayenta na qafewa tsaf hannuwanta na dan rawa duk da yancin yaxo mata a lokacinda bai dameta ba kaman a baya data so yancin kaman rayuwa amma taji dukkanin nauyin dayake kanta da dabaibaiye da rayuwarta suna sauka da warwarewa tana jinta sakat kamar an kunce mata matsatsen daurin rayuwa. Ajiyan zuciya ta sauke me karfi tareda komawa jikinsa ta rungumesa tareda bude baki tace 'Hayateem Allah ya saka maka da mafificin alkhairinsa,. Allah ya qara maka imani da tsarkin zuciya ya baka kariya daga kowace irin illa ta bayyane data boye, Allah ya baka ikon mulkin qasarka cikin Aminci da kwanciyan hankali, Ni baiwa kuma imebēti kuma wishmah Ayanah ghaz ina godia gareka da samun yancin da har abada kuma shikenan.' Bai iya cewa komaiba rungume din yayi sukai shiru tsawon lokaci kafin ya saketa yana sanar da ita yanda tafiyar nata zai kasance da kuma gidan daya tanadar musu na zama acan din ba wanda aka fara tanadarwa Su maa sakinah din ba sbd su samu isashen wadatan gida da space yanda ya kamata. Kasa cewa tayi aa sbd tabbas tafiyar da samun yancin sunzo mata a bazatar da bazata taba iya qin tafiyar ba dan haka farin cikinta ta fitar ta nuna masa na hakan tareda amincewa zama gidan daya tanadar musu amma da sharadin sam basa buqatan securities sbd Bahar da bata buqatan hakan sam. Bai musa ba ya amince suka sake dan tattaunawa da bankwana sbd da safe zasu wuce kuma shi bazasu samu ganinsa da safen ba, Miqewa yayi ya fito daga dakin Ammin na tareda shi zuciyarta cikin wani tsatsan sanyin farin ciki da samun nutsuwan da bata taba samun kanta a cikinta ba, Maa sakinah dole itama zaiwa bankwana sbd kusan duk matsayin dayake bawa Amminsa yana basu itada Maa tenya dan haka kai tsaye dakin da maa sakinah din take Amminsa ta nufa dashi batateda yasan dakin waye ba itama Ammin sbd Sakinah na dakin ne kawai ya saka ta nufi dakin dashi sbd a yanzu bata wani son kusancinsu sbd bawa kowannensu daman fuskantar abinda yake gabansa tukuna daga baya ayi maganar idan zaman nasu zai yiyu ba dole ba tilas bazata taba riqesu da alkawarin da su iyayensu sukai ba matiqar basa kaunar hakan sbd taga alaman kaman babu me raayin hakan a cikinsu musamman a yanda yanzu kwata kwata ya shafe babin tina kowace irin alaqar dake tsananinsu koma tace kamar ya mance da akwaita a masarautar da rayuwar. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 108 Ammi ce ta saka hannu ta bude dakin kai tsaye batareda jiran komaiba ta saka kai fuskarta cikeda walwalan farin cikin dayake cikin zuciyarta shimfide, Qamshinsa ne ya saka Bahar juyowa a natse ta kalli kofar sbd muryan Ammi taji amma kuma hancinta qamshi daban yake shaqo mata, Ba zato tana juyowa din idanuwanta suka sauka akansa yana tareda Ammin kyakkyawar fuskarsa ta sake wani irin fresh fatarsa ta sake samun cikakkiyar hutu da nutsuwan data rasa na kwanakin baya kafin karban mulki na tashe tashen hankalin da aka ringa yi, Idanuwansa masu daukan hankali da tada tsigar jiki akan Maa sakinah suke wadda take kallansa cikeda Murmushi da farin cikin ganinsa tana cewa 'Bahar koma kan gado ki qarasa hada kayan' Tin bata qarasa ba bahar din ta miqe a natse ta kwashi kayan undies din nata tabar kan kujeran tana komawa kan gadon batareda ta juyoba. Qarasowa yayi ya zauna a natse kujeran dake dakin batareda ya kalli komai na dakin ba bare sanin na waye, Gaida maa din yayi a taqaice yana sanar da ita tafiyan da zasu yi din tareda Amminsa yafara kokarin yi mata bankwana itama. Ammi gurin Bahar ta isa wadda take kokarin cusa kayan kayan akwati batareda ta nade ba duk da bras ne da panties sai halfvest dasu skintight masu laushi. Zaunawa tayi gefen gadon tana riqe hannun bahar din tace 'Ringa gyarawa kina miqowa ina jera miki kada ki sakasu a hakan' Dagowa Bahar din tayi ta kalli Ammi da idanuwanta da suke da wani sirrin kyau ta dan sake murmushi tana cewa 'Tohm Ammi.....' fitar sautin kalman tata wadda ta sauka cikin kunnuwansa a karan farko bayan lokaci me tsayi wanda sautin muryan kanta ta sauya sbd nutsuwan data samu a yanzu din daban yake da duka baya farkon zuwanta ya sakasa dago idanuwansa da suka sauka akanta kai tsaye batareda ta motsa ba cikin wata irin isa da izza tareda kamewa. Saukan idanuwansa akanta yasaka taji su akanta ta hadiye wani numfashin da shi kadai ne ya iya ganinsa, Sake hadiye numfashin tayi tana jin nutsuwanta na neman dan rikicewa daga cikinta amma daga waje a natse take babu abinda ya sauya daga nutsuwanta da suke gani ta fara kokarin nade kayan gabanta din batareda tinawa da menene su din ba tafara daga bras din masu shegen kyau da daukan hankali da tsada tana nadewa bama tareda tasan yaya zata nade din ba sai kawai tafara juyasu a hannunta tana sakawa cikin akwatin. Maa sakinah ce ta fara miqewa tana daga wayarta da aka kira tabar dakin tana kallan Ammin tace wayarma kamar ita ake nema. Ficewa sukai daga dakin wanda ya saka Bahar jin numfashinta fitarsa na sauyawa zuwa da karfi da sauri amma ta dake ta hana hakan bayyanuwa taci gaba da abinda takeyi wanda ganin hakan ya saukar da idanuwansa a natse akan abinda takeyi din wanda yake iya hango rikicewanta duk da dakewa da basarwanta. Baida niyar tsayawa batawa kansa lokacin kallanta amma ganin yanda take yi dinne ya sakasa kasa dauke idanuwansa masu rikitarwa akanta dan kuwa ko inda yake ta kasa iya juyowa ta kalla. Wata farar low-back padded bra ta daga tana kokarin nadewa ta tura akwatin ya miqe tsaye zai fice dakin ta dago a natse tareda miqewa tsaye da dan sauri sbd tinanin gurinta yayo idanuwanta na sauka kansa da wani irin sauri da hana rikicewanta bayyana. Dakatawa yayi daga tsayen ya kalleta idanuwansa na sauyawa da takaici ya juyo ya tako zuwa inda take tana ganin hakan tayi saurin komawa ta zauna tana saka hannunta da dan sauri cikin kayan gabanta sbd ya juya ya tafiyarsa tinda ta gane fita zaiyi ba gurinta yayi niyar zuwa ba da farkon, Jin yana gap da takun da zai kawosa gap da ita ya sakata kwasar kayan gabata zata miqe mitsaye ya tsaya cak a gabanta wanda hakan ya sakata sakin kayan kayan hannunta a gadon wasu white panties dinta suna bayyana a sama. Kallo daya yayi musu ya dauke idanuwansa cikeda takaicin sakarcin datake aikatawa ya kalli fuskarta ya bude baki a cikeda isa da izza yace 'Kinayin hakan ne dan na gani???? Da wani irin tsananin baqin ciki da faduwan gaba ta dago ta kallesa batareda tasan ma ta dago din ta kafesa da idanuwan nata masu kyau itama tama rasa abinda zata fada masa sai kawai ta juya ta saka hannu zata fara kwashe kayan tukuna ta samu amsar yaba masa... Riqe hannunta yayi tareda juyo da ita wanda haduwan fatar tafin hannunsa dana fatar bayan hannunta jin sukai wani dumi a lokaci daya yana bin fatar jikin nasu wanda hakan ya sakata kwace hannunta tana jin ranta na soyuwa sosai da kalmansa dan haka a zafafe ta kwashi kayan zata ma bar gurin,zuciya ta cita takasa barin gurin ta maida kayan akan gadon ta zube ta dago ta kallesa har lokacin batasan mema zata ce masa ba sbd idanuwansa dake kafe akanta suna yanke duk wata kalmar bakinta datake hadowa gurin fada masa. Ganin wutar bacin rai dake ci a cikin idanuwanta datake kallansa dasu ya sakasa kallan kayan data ajiye din dan sake qularwa da tafasa zuciyarsa ya bude baki zai sake yabo mata maganar da zata iya fasa zuciyarta hannu ta saka ta rufe bakinsa batareda shiri ba sbd ko a yanzu jin zuciyarta takeyi kaman zata fashe, Saukar hannunta a bakinsa ba tsammani ya sakasa loosing balance dinsa sbd saida ta daga qafafunta ta samu hannunta yakai bakin nasa wanda hakan ya saka kirjinsu haduwa ba tsammanin su dukan. Bayan da yayi ya saka itama data taho din loosing nata balance din sbd bata dauka zai tafi bayanba dan haka kusan a tare suka tafi dan haka ya zagayota da hannunsa daya sbd hanata faduwa wani gurin da zata iya illatuwa ya dafe dresser din dake bayansa da hannu daya suka jingina da ita. Wani irin kallo ne ya sauke idonsa akanta yana yi mata har lokacin yana zagaye da qugunta tana manne a jikinsa kirjinsu a hade yana jin bugawan zuciyarta na sauka a hankali a kirjinsa. Janye jikinta tayi da dan sauri a natse tana qin kallansa ta bude baki tace 'Ina buqatan kasancewa a dakina ni kadai' Bakinta da yayi maganar ya kafe da ido yana juyar maganar tata a cikin kunnuwansa sbd shine me bada umarnin kasancewa da duk wanda yakeda buqatar haka hakama shine me sallama da korar duk wanda baya buqata a gabansa da idanuwansa, Jin yayi baima gane me kalamanta suke nufi ba dan kuwa ko Ammi da sultan da suka haifosa basu taba basa wannan umarnin ba shine yake bayyana a lokacinda ya so yaga dama ya kuma tafi a lokacinda yaso yaga daman hakan. Wani iri yaji kalman ta dakesa sosai yama rasa shima me zai ce dan haka zai nuna mata shine kadai me bada umarni da buqatan kasancewa a duk inda yaga dama da duk wanda yaga dama a boyem sbd tasan ita a gabansa ba kowa bace da zata iya bada wannan maganar akansa. Ba tsammani taji ya kama hannunta a cikin isa da iko tareda kamewan data sakata jin gabanta faduwa taso zare hannunta da wuri amma ta kasa samun hakan dan haka yana nufar kofa da sauri ta kallesa ta sake bude baki tace 'Ni kaine nace ka fita bawai..... Juyowa yayi da karfin gaske yana fixgota jikinsa ya fado masa da karfi ya kalleta da idanuwansa da suka sauya sbd har ransa yaji zafi da bacin ran kalamanta dan haka kafin ta qarasa fadar wasu irinsu din ya fizgota din yana sakar mata azabar datafi duka zafi da idanuwansa da suka saka jikinta dan daukan rawar da bata gama bayyana ba ta bude baki tanason sake fadar kalamanta masu zafi amma suka bace mata a baki ta dauke idonta akansa tana kokarin zare hannunta da yayiwa mugun riqo ya jata yaci gaba da tafiya da ita. Bude kofar dakin yayi ya fito da ita tana ganin hakan ta daure fuska sosai tana kasa kallan kowa sbd bazata iya nuna rauninta a bayyane ba akan abinda yake faruwa ba dan haka koda ya ratso palon da ita dukkaninsu Ammi dake zaune binsu sukai da kallo musamman leylah dataji bugun zuciyarta na tsayawa cak sbd riqone ne da fata da fata yayi mata me kyau da gaske, Shuraim ma kallo daya yayiwa riqon ya maida kallansa akan fuskar Bahar wadda take daure da alaman bata kaunar koma menene yake faruwa ko kadan daya hada jikinta da NUAB din, Wani iri yaji a zuciyarsa na tinanin ina NUAB din zai tafi da bahar wadda yake fatar koma menene ya kasance hukunci ne na wani laifin zata karba bana wata muamalar daban ba, Itama leylah addua taji zuciyarta nayi me karfin gaske akan allah yasa hukunci ne na laifi Bahar din zata karba ba wani abin ba, Zuhrah kallo daya tayi musu ta dauke kanta tana cigaba da duba wayarta datakeyi, Ammi ce data kasa hakura ta bude baki zata hanasa tafiya da Bahar din Maa sakinah da zuhrah suka kalleta lokaci daya dan hanata Maa sakinah ta dan bude baki tace 'Barshi sun saba koyaushe a cikin irin hakan suke, Shi fushinsa da zafinsa a kusa yake koyaushe ita kuma bata iya kwantar masa da kai sosai,kusan koyaushe hakan ne yake kawo tashin hankalin tsakaninsu amma yanzu tinda rabuwa zasuyi daga yau din barsu kawai' Shiru Ammi tayi tana fatar kada fushin NUAB din ya kasa control yayiwa bahar din wani abu dan haka duk sai taji hankalinta ya rabu biyu duk da tasan NUAB fushinsa akan mace ba daya bane ko daya dana sauran mutane. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 109 Kai tsaye bangaren ya fito da ita a hannunsa har lokacin yana riqe da hannunta idanuwansa a dan sauye, Yana sako kai na fitowa daga bangaren bayi da securities da fadawan dake gurin a jere duka qasa sukai da kansu cikeda shakkar kasa dagowa sbd Babu sultan da a kaf tarihin sarauta ko bata boyem ba dake riqo macensa a bayyane idan ba LEUL boyem dinba daman sanin kowane me rai ne a boyem cewan sultan NUAB LEUL boyem baturen da baima san al'ada da kunyar mulki bane dan haka dole jamaar masarautar ne zasu kiyayewa idanuwansu da zasu iya rasawa gurin gane ganen abinda yafi karfinsu. Aleey ne ya iya dagowa kadai ya kalli fuskar LEUL din nasa yaga alaman zuciyar da fushin a sama suke kuma da alama ghaz princess ce ta kunnosa dan haka ya dan maida kallansa akan bahar itama yaga fuskarta a hade take sosai dan haka ya dauke kansa daga kansu yana shigewa gabansu tarea keela sauran fadawan na bayansa sai securities a bayansu suma. Kokarin barin hanyar bangaren sukeyi Asim da da nasa sabbin securities din suka sako kai hanyar dan isa bangaren mahaifiyarsa da suka iso a cikin daren ranar batareda sanar da ko sultan dawowansu ba sbd a yanxu sultan din kansa maqoyinsu ne da suke jin tsananin xafinsa sosai a zuciyarsu amma a zasu fuskancesa a ruwan sanyi kaman yanda a ruwan sanyi zasu fuskanci komai duk da ba lallai su iya hakan ba tinda zuciyoyinsu a zafafe suke tin asali akan komai da kowa ma, Aslam ce da meryam a tareda Asim din sbd daga bangaren Sultan suke sai a lokacin sukaje suka gaidasa tinda suka dawo a jiyan, Akan Aleey idanuwan Asim suka fara sauka take yaji wani irin dumi me sanyi yana sauka a cikin jininsa sbd bayan Aleey daya isar da idanuwansa suka sauka akan Bahar wadda idanuwanta suka dago a natse itama ba tsammani ta gansa ta kallesa cikeda mamakin ganinsa sbd harma ta manta dashi a rayuwar duk da ita baida laifin komai a gurinta sbd bai taba cutatar da ita ba bare yi mata wani abin daya cutatar da ita din bayan imebēti dayaso maidata kuma tinda aka tafi da ita zuwa bangaren gyara a wancan lokacin bata dake jinsa ba bare ganinsa ba sai ayau din, Ya sauya sosai sbd ya samu nutsuwa gangar jiki da hutu duk da jinya yayi batareda sanin kowa ba, Yanda Asim din yake kallanta zuciyarsa na sake tsimuwa da wata tsaftacciyar soyayya da kaunarta me karfi da jin duka a yanzu duniya bayason komai harma da mulkin indai zai sameta ta ishesa rayuwar da duk yake so yayi a duniya, Akan hannunta dake riqe cikin na Sultan NUAB idanuwansa suka sauka yaji wani irin zafi ya ratsa zuciyarsa me kaifin gaske yana dan yunqurawa zai nufota keelah ya dage gefe da gaban rigarsa da babu komai a jere jikinsa bayan bindigogi guda biyu da wasu irin daggers masu tsantsan hadari batareda ma ya kalli Asim din ba kaman baima san yunkurin dayake yi ba na nufosu suna cigaba da tafiya, Aleey ma dan gefensa ya kalla yana kallan inda NUAB yake batareda ma ya juyoba sbd yana ji a jikinsa gurin ya qarasa daukewa da dumin dayake jin zai iya zama makashi duk da Babu alaman ko kallan inda Asim da yan uwansa suke yayi baima san sune a gurin ba dan baya kallan kowa bare bawa kowa mahimmanci dazai ganesa, Aslam ce tayi saurin saka hannunta ta kama na Asim din cikin nata tana dakatar dashi daga kowane irin motsi batareda barin ma NUAB ya ankare dame yake shirin aikatawa ba tana jin zuciyarta na neman hawa da baqin cikin kasa hakura da Asim yayi da bahar wadda alamu duka sun nuna ba alkhairi bace sam a rayuwarsa da tasu gabaki daya harda mahaifiyarsu, Suna tsaye cak Sultan me mulkin kujeran boyem ya gama wucewa da tsaronsa kafin Aslam ta wuce gaba idanuwanta a jajir hakama meryam kasa cewa komai tayi sbd mamakin da baqin cikin yanda NUAB yana qaninsu amma ko alaman yama sansu a rayuwarsa kwata kwata babu, Asim ma daya kasa iya komai daga qafafunsa yayi yana bin bayan su aslam din zuciyarsa a toshe yana neman dalilin dazai fitar da Bahar boyem koma qasar gabaki daya ya bita ya kubutar da ita daga wannan rayuwar datake samun kanta a ciki ta rayuwa da NUAB wanda kwakwalwansa da hankalinsa basa aiki daidai sam sbd fushi dayake cikeda da rayuwarsa tin yana qanqani. NUAB da zuciyarsa ta qarasa fusata suna isa bangarensa cikin tsakiyar palonsa da babu wanda yake shigowa sai shi sai aleey sakinta yayi yana tareda rintse idanuwansa yana kokarin rage fushinsa ta hanyar hadiyesa yana yana jan numfashi me sanyi a natse kafin ya juyo ya kalleta itama shi take kallo a fusacen zatai magana ya fasa tasa ya sake kama hannunta ya nufi daki da ita yana isa dakin kai tsaye tsakiyar dakin ya ajiyeta ya juya ya fice daga dakin tareda rufe kofar da karfin gaske yana nufar nasa bedroom din. Baqin ciki hanata motsawa tayi bare fitowa daga dakin dan batajin ma zata iya batawa kanta karfin zuwa kofar fita dan ba barinta fita zaayiba hakama bazata iya tsayawa rokar kowa ba zata qyalesa zuwa da safe wanda dolensa zai barta fita sbd tafiyar da zasuyi wadda baida ikon hanawa. Zaunawa tayi a kujera tana jin kanta ma na sarawa da fitinarsa da haka kawai ta tashi a cikin daren. Bataso rintsawa ba ko kadan sbd bacin ran datake ciki amma haka baccin ya dauketa anan kan kujeran wanda bata farka ba sai bayan sallan asuba wadda tayi lattin tashi ma, Toilet ta fada tayo alwala jikinta na dan mata ciwo kadan sbd kwamciyan kujeran datai ba daidai ba bata wani miqe dakyau ba, Kayanta na sallah dake dakin ta nude Closet ta dauko ta saka tafara sallah cikin nutsuwa, Tana idarwa tayi adduoi da azkhar dinta ta miqe ta koma kan kujeran ta zauna tana jiran sakon kira daga Ammi kokuma shi kansa yaxo kiran nata idan Ammi ta kirasa sbd tafiyarsu ta safe ce karfe 9 na safe dan haka dole da wuri zasu shirya. Shiru taji ba alaman motsin komaima a bangaren kaman yanda akeyi indai yana bacci baa kowane dogon motsi me sauti ko qara, Gari ya waye sosai batajin motsin komai alaman ma bai tashi ba tin bayan komawansa asuba. **Ammi dasu leylah da duka sukai kwanan zaune lokaci ta kalla tana kasa yadda da NUAB din ya manta lokacin tafiyarsu da baa buqatan bata dogon lokaci haryanzu bata ga Bahar ba, Wayarsa take kira kusan a karo na goma sha amma sam bata shiga a kashe take, Leylah datake jin tsananin ciwon kan kasa bacci taya Ammin kiransa takeyi da tata wayar amma sam babu alaman ma ita tata wayar zata shiga har a sanar da ita a kashe take, Tsuru tsuru kowa yayi anata jiran tsammani sbd kowa ya shirya dan kaf dinsu sunyi wanka breakfast kadai suke jiran yi, Babban abin tashin hankalin shine sam baa zuwa bangarensa a yanxu dayake sultan batareda wika neman izinin hakan ba bare a tafi kai tsaye dubowa. Ammi ce da kanta takeson zuwa amma itama tana jin bazata iya zuwanba sbd ita data haifi NUAB tafi kowa sanin baisan menene jin nauyina bare sakaya kowane irin lamari dan haka take shakkar zuwa taga yayiwa 'yarta wani abin wanda ranta zeyi mummunan baci da hakan. Maa sakinah dole aka wakilta ta tafi kiran Bahar din. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 110 Koda ta isa baa hanata shigaba sbd ankira aleey an sanar masa da itace ya fito daga bangarensa dayake maqale dana NUAB din ta taho ya tsaya cikin girmamawa ya sanar da ita umarnin LEUL na babu wanda zai fitar da Bahar matiqar ba shine ya fito da ita da kansa ba. Shiru maa tayi batareda jin haushi ko zafin bare damuwan hakan ba tace ba damuwa ta shige. Tana shiga kai tsaye dakin Bahar din ta nufa wadda tana jin motsin kofar ta bude idanuwanta da suke a rufe da dan sauri tana miqewa zaune. Ganin maa sakinah ta sauke ajiyan zuciya da sanyi tana miqewa. Gaida maa din kawai tayi tana kama hannunta cikin sanyin jiki zata nufi kofa maa ta dakatar da ita ta hanyar dawo da ita tana kallanta ba lokacin batawa ta kalleta a natse da dukkanin hankalinta tace 'Bahar babu wanda ya isa ya fidda ki anan idan ba NUAB da kansa ba dan kuwa ko iyayensa kila bazasuma fara ba tinda umarni ne ya bada akan hakan dan haka babu maganar tafiyarki matiqar ba kece zaki je ki tadosa ba sbd bama ya tashi bare fitowa kila sai after 10 kuma kinga zuwa lokacin ba maganar tafiyar.' Wasu irin zafafan hawayen damuwa ne suka ciko idanuwanta ta kalli maa din zatai magana maa ta katseta da cewa 'Karki ce komai bahar sbd mafita daya ce kije ki samesa ki masa magana zai bari ki fita ki taho ku wuce zuwa ga burinda kikeso ayanzu na karatu da wata rayuwar daban, Kar kiyi fushi karkiyi gardama sbd kece me tsananin buqatar alfarmarsa a yanxu, Kije ki samesa din zan koma na sanar da Ammi zamu qarasa shirye shiryen kafin ki iso kinji?? Wani nauyin kirjinta ta hadiye tana hadiye hawayen da suka ciko idanuwanta jikinta na mutuwa da yanda zata iya fuskantarsa har ciki dakinsa ta rokesa kuma zai iya hanata ma. Ficewa maa sakinah tayi bayan ta sake rarrashinta da nasihar kar tayi taurin kai taje ta samesa matiqar tanason tafiya ayau din. Sai data dauki mintina a tsaye kafin ta sauke ajiyan zuciya tabar dakin a sanyaye tana jin zuciyarta da kirjinta na 2 da jiya da yanzu bata cikin wannan bacin ran tayi tafiyarta hankali kwance amma yanxu gashi yana neman sakata jin bacin rai a iska shi yanacan yana baccinsa hankali kwance. Ko data isa kofar bedroom din sauke numfashi da ajiyan zuciya tayi a karo na babu adadi sbd tinda ta ratson hanyar da zata isar da ita bedroom din nasa qamshinsa yake ratsa koina da sanyin Aircon ya gama kamawa. Mintina ta sake batawa a bakin kofar tana yaqar zuciyarta kafin ta iya saka hannunta tai knocking, Shiru ba motsi ta sake Knockin har so kusan uku amma ba alaman ma yana dakin, Bude dakin tayi tareda saka kai a natse ta shiga idanuwanta kai tsaye akan lafiyayyan gadonsa suka sauka dan ganin idan ma yana nan take buga kofar amma kaman bame rai a cikin dakin, Ganin alaman akwai mutum kwance a kan gadon me fadi sosai dayaji beddings masu laushi da girman gaske farare qal ya sakata nufar gadon kai tsaye, Tana isa bakin gadon hannu ta miqa kai tsaye zata taba luxury duvet din daya mamaye gadon duk girmansa dan tabbatarda akwai mutum a cikinsa, Tana miqa hannunta da bai qarasa sauka akansa ba ya yaye rufar dake jikinsa gabaki daya yana bude idanuwansa da suka sauya sosai zuwa wani irin yanayi na baccinsa data yanke daga lokacinda ta fara buga kofar bedroom dinsa wanda sam rayuwarsa baa taba yi masa hakan ba wato tadasa yana bacci tinda ya zama tsayayyan kansa kuwa sai ayau din dan haka kansa nayi yayi masa sosai tareda idanuwansa da bai budeba sai akanta dan duk takunta yana jinsa a kunnensa harta iso garesa.... Wata irin sarawa kanta yayi tareda faduwan gaba me karfin gaske ta juya da karfi zata bar dakin sbd bayyanar lafiyayyar farar fatar jikinsa ba babu komai sai wata farar tight short ta balmain dake jikinsa a lokacinda ya yaye rufarsa yana kallanta, fixgota yayi ta fado kansa gabaki daya batareda ya motsaba daga kwancen sbd gabaki daya jikinsa a mace take da baccin sbd bai rintsa ba a daren sbd bacin ran daya shiga, Fadowanta jikinsa gabaki daya ya saka gashin jikinsa gabaki daya miqewa ya rinte idanuwansa ya budesu ahankali akanta yana zagaye da ita tana kokarin barin jikinsa dayake asalin hakanan ba komai, Fizgota ya sake yi a natse ta sake fadowa jikin nasa ya zagayeta gabaki daya da hannuwansa duka biyun yana manneta da kyau jikinsa sanyin aircon yana ratsa fatarsa da babu komai dan haka fatar jikinta duk da tana sanye da kaya amma na bacci ne itama basa da kauri sai dumin jikinta ya fara ratsasa yana shigarsa. Sake bude idanuwansa da har lokacin basu koma daidai ba yayi a kan fuskarta wadda ta bude baki tana jin tsoro na shigarta tace 'Tamkar Haramun ne hakan kake aikatawa..... Bude idanuwansa yayi dakyau akanta a lokacin da maganar ta ratsesa har cikin kwakwalwansa baice komaiba saima wata irin kasala da mutuwar jiki da hakan ya sakar masa ya gangaro da idanuwansa akan bakinta da yayi maganar ya motsa hannuwansa ahankali dake zagaye da ita ya sake matseta jikinsa da wani irin kasalallen karfin daya sakata jin fatarta na ratsuwa da sanyin da jikinsa ta bude baki da tsananin son rabuwar jikinsu dama dakin gabaki daya zatai magana ya saka hannunsa daya bayan wuyanta ya janyo fuskarta ba tsammani ya hade fuskarsu hancinsu ya hade tareda numfashinsu da suka shaqa na juna da karfi batareda shiri ba, Rintse idanuwanta tayi da sauri sbd yanda ta shaqi dumin numfashinsa ba tareda zato ba take tsigar jikinta itama suka miqe ta qanqame hannunsa da karfi batareda ta saniba hannuwanta na dan rawa. Bai rufe idanuwansa ba wani mayen kallo yake bin fuskarta dashi yana shaqar dukkanin dumin numfashin datake fitarwa a fuskarsa yana dumama jikinsa daya dauki sanyi sosai. Bude nata idanuwan tayi a hankali wainda suka sauya sbd fargaba da tsantsan tsoron data shiga take idanuwan nata suka shiga cikin nasa dayake kafe dasu akanta hancinsu na hade har lokacin, Shigar idanuwanta a cikin nasa da sauyawan da sukai ya saka fatarsa sauyawa zuwa ja a take ya Lumshe idanuwansa da suka sake shigar da ita tsoro ta tattaro karfi daqyar ta bude baki zata sake magana ya isar da bakinsa akan nata cikin wata irin kasala me tsananin sanyi da mutuwan jiki ya hade bakinsu yana sauke ajiyan zuciyar da duminta ya sauka a fuskarta ta sakata rintse ido da karfi sanyin harshensa na ratsa nata bakin daya shiga yayo mata wata irin tsotsar data sakata qanqamesa da karfi hannuwanta na fara rawa me karfin datake qarasa dumama jikinsa ya riqo kanta da duka hannuwansa biyun da kyau yana shigar da bakinsa da kyau cikin nata yafara mata wani lafiyayyan sanyayyan kiss din daya sakata rudewa tana rinste idanuwanta da karfi kaman yanda ta qanqamesa da karfi a rikice. Kissing din dayake mata shi kansa abu ne da bai taba yaune karan farko na rayuwarsa dayake farawa dan haka ya kasa sakinta ya qarasa janyota jikinsa akan gadon gabaki daya yana tsotsan bakinta nutsuwansa da lissafinsa suna fara kuncewa a karan farko. Kissing dinta yakeyi yana jin kaman bazai taba iya bari ba sbd abubuwan dayake ji suna ratsasa na cikarsa kakkarfan namiji me lafiyar dashi kansa bai saniba. Juyar da ita yayi a tsakiyar gadon yana rufeta da kirjinsa ya sake kamo fuskarta ya dago yana sake dora bakinsa akan nata tareda hade tafin hannunsa da nata cikin wata irin sanyi yana matsesu. Fitar numfashinsa sauyawa yayi zuwa wani irin yanayin daya sakata qarasa tsorata ta janye da karfi daga fuskarsa tana bude idanuwanta da sukai laushi ta kallesa daidai nan ya bude idanuwansa da sukai mugun ja tayi saurin dauke nata idanuwan tana saukowa daga gadon jikinta na dan rawar datake kokarin hanasa gani, Maida idanuwansa yayi ya rufe a hankali batareda yace komaiba ya fara sauke ajiyan zuciya me sanyi da nutsuwa ko daya sake bude idanuwan ta fice daga dakin. Wayarsa ya miqa hannu a hankali ya dauka ya cire daga dnd ya kira Aleey kai tsaye yace abarta ta tafi kawai ya kashe wayar ya ajiye. Batai tsammani ba tana isa kofar aka barta kuwa ta fice dan haka kafafunta har wata yar rawa sukeyi kaman yanda zuciyarta ke bugawa har lokacin ta isa bangaren Ammi. Tana shiga kasa kallan kowa tayi cikin karfin hali ta gaidasu ta wuce dakinta suka kasa binta da kallo suma sbd kowane motsinta qamshin NUAB dinne yake fita a jikinta. Tana shiga dakinta toilet ta fada sai data sakarwa kanta ruwa ta fara sauke ajiyan zuciya nutsuwanta na dawowa jikinta cikin mutuwan jiki. Ko data fito lokaci ya tafi sosai dan haka shiryawa kawai tayi tayi breakfast a tsatsaye suka fito lokacin Ammi bata bangaren ta tafi gurin sultan wadda a tsakiyar daren Sakon tafiyar Ayanah din ta riskesa yayi shiru zuciyarsa na shiga wani irin halin fushi da zafi sosai sbd yasan sbd shi ne sultan me mulki ya aika Ayanah ghaz wata qasar wadda yake ganin hakan shine baqin cikin dazai masa. Tabbas yaji wani irin zafin tafiyar musamman da baa sanar masa ba sai a daren da babu lokacin da zai iya hana tafiyar tata, Numfashi da ajiyan zuciya me sanyi da nutsuwa yasauke wadda ke hana duk abinda yake ransa fita shiyasa baa taba gane fushinsa bare abinda yake shiri. Ko da Ayanah din taxo masa bankwana har cikin lafiyayyar bedroom dinsa shima yana zaune bai tashi ba hannu ya saka a natse ya kama nata ya zaunar da ita a gafensa tareda matsowa a natse ya shigar da ita da kyau dumin jikinta yayi masa ratsar dayake jinta har cikin jininsa ya bude baki a natse yace 'Ina tayaki murna da samuwan 'yancinki dan haka ina tafe gareki Ayanah ghaz.' Kallansa ta dago tayi da kyawawan idanuwanta cikin yanayin daya sake daukan hankalinsa akanta tace 'Zaka iya da 'dana?? Murmushi me kyau daya fidda haibarsa ya sake yace 'Karki manta jinina ne yake yawo jikinsa' Murmushi itama kawai tayi tareda miqewa suka fito a tare har bakin palonsa ya rakota hannunta riqe a cikin nasa. Karfe tara saura suka bar masarautar batareda sun saka NUAB a idanuwansu ba kuma kowa baice komaiba sbd rasa abin tambaya ko fada musamman ganin yanda bahar din bata ko kallan fuskokinsu. Sun isa Airport motocinsu sukai parking daidai da motocin da suka kawo 003 Shifa musa tamu a wanda itama uk din zata wuce kai yara Hutu dan haka kusan a tare suka dunguma zuwa aciki securities na biye dasu da kayansu suna fira cikin sakewa. Jirginsu na tashi yabar qasar boyem Bahar ta sauke wata boyayyar ajiyan zuciya tana lumshe idanuwanta a hankali. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 111 Koda jirginsu ya sauka bayan tafiya me tsayin gaske Bahar jin takeyi nauyi me nauyi yana qarasa sauka daga kanta musamman da a cikin iyayenta zatai rayuwa tasan bazata taba damuwa ko kadaici ko maraicin iyayenta ba sbd duka iyayen nata uku babu wanda baya tsananin kaunarta, A yanzu bata da namiji ko daya a cikin iyaye ta zama 'yar mata wanda batada damuwa ko takaici ko daya akan hakan dan kuwa a cikinsu babu wanda bazai iya yi mata abinda kowane uba namiji zai iya yi mata ba dan haka batajin tanada sauran kowace damuwa akan rayuwar da zatai ta har abada a matsayin 'yar mace. Daga airport suka rabu da Madam Shifa Musa suka shiga motocin da suka taho daukansu itama ta shiga nata kowannensu ya wuce, Motoci biyu ne manya suka daukesu wainda Aleey ya tanadar musu tin kafin su baro ma daga can da wasu yaransu biyu dake kusa suka rigasu isowa uk din, Akwai abubuwan da aka fara biyawa dasu garare biyu akai na wani id card din bahar din da register din wasu files na inda zasu kafin suka wuce Oxford inda acan aka tanadar musu lafiyayyan gidan da zasu zauna suyi rayuwan da duk suke so. Koda suka iso gidansu dare yayi sosai dan haka babu wani bata lokaci aka tafi aka kawo musu light abinci me lafiya aka jere musu a dining dayake dakin cin abinci na gidan. Suka tafiyarsu kafin da safe su dawo dan su Ammin na buqatar hutu sosai, 3 bedroom ne hadi da master bedroom dayake can dan lungun shigarsa daban 4 kenan sai 2 sitting rooms dayan na master bedroom ne dayan kuma na sauran, Babu wanda ya dauki master bedroom din sbd ya kebe daban a cikin dakunan dan haka ko Bahar ba batajin zata iya zama cikinsa dan haka Ammi na daukan daya Maa sakinah da Maa tenya duka dauka daya sai aka barwa bahar din daya suka bar wancan din hakanan batareda kowa ya daukesa ba duk da yafi kowane dakin wata irin tsaruwa da girman duk da sauran dakunan suma sunada girma sosai da tsari tareda lafiyayyar luxuries da aka zuba koina na gidan dan kuwa duk kyau da tsarin boyem nan din ma tsarinsa daban yake sbd nan babu ado sosai kaman na sarautar can amma suma duka abinda aka qawata gidan dashi yayi kyau da tsari kuma dukiya kawai yake nunawa koina. A cikin nata bedroom din bayan ta shiga batabi takan kayanta ba sai zuwa da safe baiwar da suka taho da ita me suna Hafsat zata gyara mata su a wardrobe dan haka bathroom kai tsaye ta nufa bayan ta zare duka kayan jikinta. Wanka tayi da ruwan zafi sosai batareda wani bata lokaci ba a gurin wankan sbd akwai salloli akanta, Tana fitowa body oil kadan ta shafa tareda tirare me sanyi ta saka kayan bacci ta dora doguwan rigar sallah akai ta kalli inda taga anyiwa kowane dakin gidan alaman gabas sbd gurin da aka kebe dan sallah a tsare yake kowane daki da lallausan dadduma da Al'qur'an a gefe wanda yake cikin tsarin duka gyaran da aka saka akai musu a gidan kafin isowansu dan kada su shiga kowane stress na buqatan sanin komai an tanadar musu dan haka kai tsaye sallah ta tada a natse. Duka sallolin dake kanta tayi tana idarwa tayi addua ta gama ta miqe tareda fitowa batareda ta cire kayan sallan jikinta bama sbd yunwa take ji daqyar take iya doguwar motsi ma. Kai tsaye inda aka jera abincin ta nufa daidai nan itama Ammi ta fito tareda su maa sbd kowa yunwar yake ji sosai duk da sun danci abinci a jirgi. A dining din suka zauna gabaki dayansu suka fara kokarin cin abincin wanda ayshah tazo tayi serving nasu duk da kusan Bahar ma ce tayi rabin aikin. Abinci suka ci suka koshi tareda shan ruwan dumi sosai bana sanyi ba tukuna kowa ya shige dan hutawa. Tana shiga daki brush taje tayi ta dawo ta haye gadonta tayi kwanciyanta take bacci ya dauketa me karfi da dadi. Bacci me karfi kowa yayi daqyar suka iya tashi sallan asuba suna gamawa kowa ya sake komawa daga nan kam ba wanda ya fito sai karfe goma da mintina tukuna Tenya ta fito a shirye cikin wankanta ta zauna palo tana kunna wayarta a natse. Ayshah ce taxo ta gaidata cikeda girmamawa ta gama komai na aikin gyaran gidan da breakfast sbd babu abinda babu an tanadar musu komai kuma itama ta samu tayi baccin sosai ta huta ba laifi a dakinta dake ta cikin hanyar kitchen dan madaidaici mara girma sosai. Maa sakinah ce ta fito itama tana wayar da Zuhrah tana sanar da ita sai yanzu suka samu kunna wayoyinsu suka fada wani zancen tana tambayar leylah wadda tin jiyan take jin duniyarta ta dawo sabuwa sbd Bahar ta tafi NUAB kuma yana nan tareda su a boyem. Shuraim ma nutsuwan hakan yaji ya samu sosai fiyeda yanda ma ya tsammata dan kuwa tafiyar bahar ma ta saukaka musu komai dan haka shima shirin komawa Oxford kawai yaji yana son farawa sbd rayuwa a can. Aysha ce ta hada dafaffiyar madara da zuma da tea spices masu kyau da qamshi ta jera a tray ta nufi dakin Ammi dasu, Ko data kai Ammin na zaune a kan lafiyayyan sofar dakinta tana waya a natse cikin kwanciyan hankali, Da NUAB take waya dan haka Aysha ajiye kayan tayi akan table din dayake gaban Ammin ta saka hannu a natse ta zuba mata ta ajiye a gabanta ta juya ta fice batareda bada kowace irin sound da zata damu wayar ta Ammin ba. Kitchen ta koma ta sake hadowa ta kawowa su Maa dake palon kafin ta koma ta sake hada ta Bahar daban ta nufi dakinta tana fatar ta tashi. Bahar din bata tashi ba dan haka ta juya dashi sbd dole idan ta tashi sai ansake dumama sa. Tana fita bahar ta farka ta miqe itama toilet tafara fadawa tayo wanka ta fito tana fidda qamshin wani tsadadden shower gel dasu bodyscrub da set set na skin routine dake jere a toilet din kaman ansan nan din zata zauna an jere komai da aka tanada dan ita a gurin. A natse ta shirya cikin doguwan riga mara nauyi har qasa ta fito tana jin gajiyanta ta sake gabaki daya, Gaida su Maa tayi cikeda girmamawa da kulawa kafin ta nufi dakin Amminta wadda har lokacin take waya. Tana shigowa Kallanta Ammin tayi fuskarta na cikewa da farin ciki ta miqa mata hannunta daya ta taho ta kama tana zaunawa gefenta kusan cikin jikinta sosai. Muryansa taji ahankali ta ratsa kunnuwansa a daidai lokacin dayake sanar da Ammin baida ranar da zasu gansa sbd bazai bar boyem ba saiya seta abubuwan daya fara setawa da dama dan haka su kula da kansu kuma akwai mota da driver da aka tanadar musu yana nan zuwa ayau din shima. Cikin kulawa da kauna me tsafta da ba sirki Ammin tace 'Ka kula sosai da kanka, Ka rage fushinka illa ce ga lafiyarka da imaninka, Ka sassautawa kanka akan mahaifinka, Ka ringa cin abinci akan lokaci da samun hutu sosai Allah ya baka kariya daga kowane sharri Hayateem' Ajiyan zuciya nai hade da numfashi ya sake cikin nutsuwa wanda har cikin kunnuwanta taji saurin saukan numfashin nasa da yayiwa Ammin ya bude baki a taqaice yace 'Love you Ya Ammi' Murmushi Ammin tayi tana ajiye wayar sbd ya kashe tana kallan Bahar wadda tayi shiru a jikinta tana hana zuciyarta tina abinda ya faru a tsakaninsu sbd zata iya kasa hada ido da Ammin wanda zai iya saka a gano wani abin ma. Cikin kokarin basarwa ta gaida Ammin tana daukan cup din dayake gabanta tana bata cikeda kulawa. Amsawa tayi tana karban cup din bata sha ba takai bakin bahar din tana cewa ta fara karyawa tukuna. A tare suka shanye duka madaran a different cup da aka ajiye kafin Zuhrah ta kira Ammin suka dan jima suna waya tukuna aka bawa bahar itama sukai magana sosai kafin suka fito. Breakfast sukai suna gamawa driver yaxo ya dauki bahar din suka fita tana dan jin tsoro da shakkar fita daga ita sai wanda bata saniba a qasar da bata taba saniba bare xuwa hakama batada doguwar ilimi da wayewan muama sosai da mutane dan haka a sanyaye sukai fitar. Makarantar da zatai karatun ya kaita kai tsaye gurin wanda akace a kaita, Suna zuwa sauran formalities aka qarasa cikewa da kammalawa akai komai da komai harma ta shiga class din karshe da dagashi an tashi. A gajiye ta fito suka bar makarantar zuwa gida sbd ko ruwa bata iya sha ba sbd rashin sukunu da fargaban datake ciki, Suna dawowa bata wani iya tsayawa palo ba gurin su maa dakinta ta wuce ta fara ajiye su laptop da ipad da sauran tarkacen karatun da zata duqufa dayi kafin ta fada bathroom tayo alwala tazo tayi sallah ta fita taci abinci ta zauna tana fadawa su Ammi duk abinda ya faru a makarantar tana jin kaman bazata iya karatun ba, Karfin gwiwa Ammi da maa sakinah suka bata sosai sbd tenya tana kitchen tareda Aysha dan ita sam bata wani son zaman hutawan nan sosai hakama idan ba ita tabawa Ayanah abinci ba ganin takeyi sam batada nutsuwa. Sosai suka bata kwarin gwiwa tareda tabbatar mata da zata iya idan ta dage sbd tana buqatan karatun da ilimin a yanxu datake da sauran kuruciyanta. Da wannan ta sakawa ranta zata daure ta dage tayi karatun insha Allah. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 112 Washe gari da wuri ta shirya sbd karfe 8 zata ringa shiga aji dan haka bata tsaya bacci ba bare jiran Maa sakinah taxo tada ita ta fito a shirye maa sakinah na kitchen da kanta ta hada mata breakfast mara nauyi ta kawo mata tareda zaunawa gefenta tana taimaka mata gurin ci akan lokaci. Tana cikin breakfast din Ammi ta fito ta iso gurinta tana miqa mata jakarta me kyau data hado mata yan abubuwan buqata da wayar data bude mata sabuwa dal ta saka mata numbers nasu duka a ciki tana mata addua. Ammi da maa sakinah kaman zasu bita makarantar haka suka rakata har kofa ta fice da sauri tana musu sai anjima. Mota ta fada suka wuce makarantar tana saka ipad dinta a jakarta. Koda suka isa da farko taso ta sake karaya amma wadda aka hadata da ita Neesah yar qasar ghana ce a makarantar dan ta taimaka mata sosai sai ta sake mata sosai tareda nuna mata itama zata iya dan haka saita sake sakewa dan daukan kowane darasin dazai taho mata ta karatun. Bayan fitowansu class din farko da kusan bata gane komaiba library suka nufa ta zaunar da ita can ta fara fahimtar da ita komai da abubuwa, Bata dawo gida ba sai yamma sosai sbd lesson din da aka wuce da ita wani gurin daban wanda shima kullum daga school can zaa ringa kaita tana koyan turanci da ilimin muamala da mutane da duk inda zaka shiga. Acan baa hadata da kowa ba dan haka shiru kawai tayi tana saurare tareda recording komai sbd neman cikakken qarin bayani idan ta isa gida. A gida babu sauran lokacin kowane irin hutu a gurinta sbd a gidanma tanada online class da shima aka tanadar mata komai na turanci da larabci wanda zaisa tafi ganewa. Har dare bata fito ba dan haka Ammi da kanta ta saka aka hada abincinta takai mata har dakin tana zaunawa kusa da ita suna duba karatun tare tana ganar da ita abinda ta sani itama kafin suka qarasa kammalawa ta sakata taci abinci ta koshi cikin kulawa ta goge mata bakinta da tissue. Anan gurin daga fira bacci ya dauketa jikin Ammin cikin gajiya da dan ciwon kan rashin sabon abinda dole ya zama rayuwarta kuma. Sai data dan yi me nisa ta rage ciwon kanta tukuna ammin ta tada ita tayi shirin bacci tayi sallar ishai da akai tini tukuna ta kwanta take baccin ya sake dauketa. Washe gari ma haka ta tafi tinda safe bata dawo ba sai 6 na yamma a gajiyenda saida maa sakinah ta kamota jikinta ta rungume ta rakata har daki ta tayata zare kayan jikinta ta fada toilet tayo wanka da alwala tayi sallah Amminta ce ta bata abinci kaman zata tayata ci harta koshi tukuna ta fada online class dinta wanda tayi har kusan 8 tukuna tai sallah ta sake kwantawa. ****Haka karatun nata yafara tafiya a cikin wata irin gwagwarmayan rashin hutu ko kadan wanda ya sakata tafara ramewa duk da tana samun lafiyar fata sosai sbd yanayin garin da luxurious abubuwan datake amfani dasu da kuma gyaran da fatarta ke samu a cikin sanyi da nutsuwa daga Maa tenya dinta da ita anan ne tafi kwarewa. Dukkanin wani abinda zata buqata na rayuwa da amfani ansiya mata harma an wuce kaidarsa sbd komai nata tamkar baa san zafin dukiya ba ake siya mata shi a cikin gata da daular da suke ciki, Ammi ta samu sauyin rayuwar da bata samu tayi ba a baya yanzu itace takeyi wato ta zamowa cikakkiyar uwa me dawainiya ga abinda ta haifa, Ko data haifi NUAB ba itace take kowace irin dawainiyarsa ba sbd yanayin da Allah ya sakata bayan haihuwan dan haka bata samu daman wahalta masa da jiki da lafiyarta ba sai ayanzu ne take sanin menene dawainiyar 'yaya dan kuwa kusan komai na Bahar din itace takeyi duk ba itace take girki da sauran abubuwan ba amma kowace safiya itace take fitowa taje dakin ta tadata bacci ta tayata shiryawa kaman qaramar baby ta sakata tayi breakfast ta rakata har waje saita tabbatarda ta wuce tukuna take samun daman hutawa harma ta bari ayi tata dawainiyar da kulawa da ita itama har sai Bahar din ta dawo kuma ta tayata fuskantar online classes nata da sauran karatun da shine yake ramar mata da yarinya, Maa sakinah ma kusan duk dawainiyarta akan bahar dince sbd ta saba hakama akwai abinda itace kadai take iya yiwa Bahar din kaman wanke mata kai haryanzu itace take shiga toilet tareda ita ta wanke mata sbd sam Bahar din batajin kunyarta a matsayin uwar gaske ta dauketa sabanin duk kauna me karfin datakewa Amminta bata iya shiga toilet da ita duk da wasu lokutan tanayi musamman idan maa bata wanke mata kai ba Ammin ke mata amma kuma duk ranar da Allah yasa ta tina NUAB jin takeyi bata iya shiga toilet da Ammin ta ringa zame zame kenan har sai kuma an kwana biyu ta manta. Karatunta yafara nisa dukda nauyi da karfin da yayi mata ta tsaya dakyau tana fahimta hakama tafara ganewa sosai ga lesson din datake zuwa shima suna kokari sosai gurin ganin tafara gane turanci tana dan kokarin yi da sakewa da mutane tareda fara iya hulda dasu dayasa tafara sani da wayewa akan abubuwa ciki kuwa harda iya zuwa siyan abu da kanta gurare daban daban ita kadai sai drivernta wanda duk inda zata yana tsaye yana jiranta harta gama ya juyo da ita. Neesah ma sosai take sake sakewa tana bada himmar karatun Bahar din sbd sun fara samun shaquwa sosai da kuma sabon karatun da Bahar din ta dage sosai akansa dan yanxu ta dena jin wahala da fargaba ta karbesa hannu bibbiyu. Neesah a hostel take zaune sbd batada kowa a garin sam iyayenta suna Sheffield city dan haka ahankali ahankali sabonsu da tsananin son karatun Bahar din ya sakata janyota gidansu tana zuwa tayi kwanaki haka tareda su kafin ta koma hostel sai kuma wani lokacin ta sake zuwa tai musu kwanaki harta saba sosai dasu Ammi da maa da suke kaunarta sbd kaunar datakewa bahar da tsayawa akan karatun bahar din wanda ya fara shigarta sosai dan kuwa bahar din ta cire duk wani kadaici da kama jiki ta fara wayewa da qasar da rayuwar qasar sbd maganar wata kusan shida sukeyi a qasar kuma sosai rayuwar ta sauya musu gabaki dayansu sun fara sajewa da yanayi qasar tinda daman sun saba da dan yawonsu na qasashe hakama a cikin daula da tasu duniyar me zaman kanta suke rayuwa dan haka babu wani sabon abu sosai a qasar da basu saba da shi ba suka waye dashi ba. *******A tsawon wannan wata shidan babu kowace ranar da NUAB baya waya da mahaifiyarsa dasu maa ba amma bai taba tambayar Bahar ko nuna ma ya tina da akwaita cikin rayuwarsa ba, Ita kanta Bahar din ta tattara komai nasa ta manta dashi gabaki daya harma tinawa datake dashi 'dan Amminta ne ta ajiye ta manta yanzu Ammin tata ce ita kadai ta fuskanci rayuwar gabanta datake mata dadi yanda ya kamata sbd yanzu har yawo sukeyi sosai da Neesah wadda ta zana very close da ita, A zuciyar Ammi babo. ranar da zatai waya da NUAB din batai tsammanin ya tambayi 'yarta ba ko da badan auren dayake tsakaninsu ba kodan kasancewanta yar datake ji da ita fiyeda tata rayuwar amma bai taba tambaya ba barema nuna yasan da akwai wata rayuwar bayan su uku iyayensa dake Oxford din, Abin yana sosa ranta kuma batason tayi masa magana sbd kada ya dauka son cusa masa ita takeyi amma hakan sosai yake mata ciwo dan haka ta tattara itama ta ajiye maganarsa da bahar auren nasu na ficewa daga ranta tana tsayar da shawara daya akan rabasu matiqar tanason ta zauna dasu kowa da matsayinsa na me mahimmanci a rayuwarta batareda ta cutatar dasu ba ga bahar ta samu rayuwar da ba takurawarsa. *****A boyem ma gurin sultan LEUL me boyem kaman yanda Ammi ta tattara maganar auren ta ajiye akan rabuwa hakan ne a gurinsa sbd yanajin rayuwarsa a yanda take tafi masa ba damuwa da rigimar da bahar din take tattare da ita a rayuwarsa dan haka ya hakura ya taba kaiwa Ammin tasa ziyara sbd baya buqatan duk abinda zai sake saka rayuwarsa a matakin zarewa ko zama makashin dayake neman zama, Hankalinsa yana kan mulkinsa sosai daya sauya kusan duka manyan fadar masarautar ya zuba sabbi masu zafi da ilimi me karfi da tsayuwa akan raayin gaske a cikin manyan 'yayan fadar da wasunsu ma duk sun zama dattijan zamani masu ilimi suna qasashe daban daban suna rayuwa ya gayyatosu suka dawo qasarsu ya basu matsayin daya tattaro dasu ya dawo dasu qasarsu a qanqanin lokaci dan bawa iyayensu daman hutawa daga sarautar da zaman fadar daya fara tsatsar da zuciyoyinsu. Sultan Yasar dayake cikin masarauta yana hutun da kusan kaman baya duniyar gabaki daya bare masarautar dan kuwa ko ganinsa babu me sai wanda yaso gani Yana sane da sabuwar boyem da NUAB yake tsarawa wadda ake ta magana a kafafen yada labarai musamman sabbin dokokin daya fitar da suka girgiza duniyar gabaki daya wanda ya fidda su jere ciki kuwa harda bayyanarda cikakkiyar Alaqar mahaifiyarsa da Matar mai girma yunar ya kuma soke kowane irin dokar da zata hana jini daya yan uwa daya aiki a cikin masarautar boyem matiqar yana mulki dama duk wanda zaiyi mulki bayansa ya dakatar ya kuma goge wannan dokar a shafin tarihin boyem gabaki daya har abada, Dokarsa ta biyu data girgiza boyem itace soke Imebētin data wuce daya ga kowane jinin boyem ko a ina yake dan haka ga duk wanda haryanzu yakeda Imebēti zabi biyu yake dashi kodai ya sallamesu kokuma ya daura aure dasu a cikin qanqanin lokaci. Doka ta uku shine soke kawo bayi maza ko mata na siya sedai a daukesu a matsayin ma'ikata da masarauta zata ringa biyansu hakama kowane bawan dazai kai shekaru sama da talatin da shida zuwa arbain indai mace ce zaa yanta su sutafi a zuba sabbin masu karfi da sauran kuruciya idan kuma maza ne shekaru arbain zuwa da biyar kema zaa yantaka sbd kaje ka qarasa sauran lokacinka a cikin yanci. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 113 Dokarsa ta uku itace fidda sanarwar cin kasuwan bayin qarshe na masarautar boyem da zaa ci garin da kasuwan bayin qasar take na bakin border na ruwa wanda kai tsaye a bangarensu shirin tarbon kusrawa ne a qasar sbd bazasu taba wuce wannan cin kasuwan ba na karshe a boyem hakam an saka cin kasuwar nesa sosai sbd bada isashe kuma wadataccen damar isar labarin koina na duniyar da har zai isa inda ake son ya isa harma da lokacin da zasu samu kafin hada bayi da isowa dasu qasar wadda take shirye tsaf tana jiransu dan kuwa hatta matakan tsaron kowace border ta qasar an sauyasu zuwa masu tsananin da suka ninka suka qaru suka wuce na asali dan kuwa yanzu mulki ake na tsananta kowane matakin tsaro dan bawa qasar da mutanenta kariya tako ina...... ****A lokacin da aka gama kaddamar da wainnan dokokin masu karfin gaske da wainda ma bamu zayyanoba a cikin babban fadar masarautar a cikin wata irin karfin ikon data saka koina daukan tsit masu jarida da yan media na dauka da gidajen television Sultan ma dayake zaune palonsa yana ji suna sauka kunnuwansa suna ratsashi shiru yayi sbd abubuwa ne da shi baiyiba sbd takunkumin dayake daure dashi na ya riga ya kaddamar da duk abubuwan daya tarar akan mulkin batareda ya sauya ba kuma tinda ya kaddamar dasu a yanda suke tin can baya baida ikon sauyasu har abada shiyasa koda ya samu sauyin shigowan Ayanah da soyayyarta me karfi rayuwarsa bai taba samun sukuni da kwanciyan hankali ba saida ya tabbatard ya sauka ya dora wanda zai sauya masa su ko bai fada masa ba sbd raayinsu da zuciyarsu dake bugawa a matsayi daya akan kuma buri daya na inganta tareda kawon sauyin duka akan rayuwar mace daya dasuke tarayya akan kaunarta da zasu iya komai akanta wato AYANAH GHAZ. A cikin dokokin da sabon sultan din ya fidda gabaki daya akan daya ne zuciyar sultan yasar ta tsaya a yanxu waton sallamar imebētis ko auransu kafin wani lokacin, Wani sanyayyan numfashi sultan ya sauke yana dago fararen idanuwansa yana sake kallan makekiyar flats screen tv din dake palonsa yana kallan yanda ake jero sabbin dokokin mulkin sultan NUAB LEUL boyem wainda ake yinsu a live shima kuma dayake masarautar yana jinsu a kannuwansa a lokacin suke shigarsa a lokaci daya dana tv din, Abu daya ne ya sani a tsawon lokacin nan da NUAB yake masarautar ya kasa ne ya tsare dan hanasa tafiya kowace qasa a tinaninsa ya rabasa da mahaifiyarsa kenan ya dauketa, Ya aiko masa sakon a rubuce da stamp dinsa na ya dakatar dashi daga fita kowace qasa har sai bayan tsawon shekara biyu sbd ya samu hutawan sauka daga mulkin shekaru sana da talatin tareda zuba masa sabbin bayi da securities a bangarensa duka a matsayin basa hutu da kulawan daya kamata, Ko a wancan lokacin da sakon ya samesa kai tsaye yasan bawai hutun NUAB yake nufiba ya basa a matsayin tausawa da nuna kulawa kaman yanda masarautar da duniya ta dauka yayi hakan ne dan hanasa isa ga mahaifiyarsa dayake jin ya dauke kenan har abada daga rayuwar sultan din, Yayi hakan ne dan hanasa fita koina kuma shima shiyasa tsawon wannan lokacin bai taba tafiya koina ba yana cikin boyem da kusan fiyeda rabin bataliyarsa da ayanzu suka tare a boyem dan bude sabuwar ghaz da boyem a qasa daya, Ko ayau ma sultan din tinaninsa daya ne akan wannan particular dokar ta NUAB akan imebētis dan haka baji komai sbd batareda sanin NUAB dinba ya basa wata babbar damar da itace burinsa daya jima dashi akan Ayanah ghaz dan haka kai tsaye a cikin daren shima ya fidda takardar da kadir ya isar a fada wadda washe gari zaa gabatar da ita a fadar wadda itama sabon sultan yana cikin abinda ya soke matiqar ba zaman taro me mahimmanci akeda shi a qasa ba da ake buqatan zama da duka masu matsayin fada to ya sake zaman banza na fadar an sauya tsari zuwa manyan offices sabbi masu tsari da aka gina a cikin masarautar kusan hawa hudu tamkar wata babbar sabuwar palace kowane shugaban fada yanada office dinsa me zaman kansa da securities dinsa da mataimakansa tareda p.a, Shi kansa Mai boyem din office sabo da babu kamarsa a boyem aka gina masa a floor din karshe da babu kowane office bayan nasa hade da lafiyayyan palo da bedroom me girman gaske dayake hade da bathroom harma da yar closet din hutawansa a ciki idan yaso harma da gurin cin abinci duka a guri daya sai office din Aleey dayake farkon shigowa floor din daga ka fito lifter wanda shima nasa yake babba da toilet lafiyayye kadai a cikinsa dan haka tsaro da security din da floor din yakeda shi yafi na koina, Bayan sabuwar ginin offices din ba palace officials wata sabuwar ginin bangaren sultan LEUL NUAB me boyem akai acan Asalin bangarensa da aka sauyawa maana ana hade kusan bangare uku aka maidasa daya tareda yi mata tsarin da babu kamarta kaf a masarautar hakama tsarin ginin yanda akasan yana rayuwa da buqata, Chambers din Sultan NUAB itace bangaren datafi kowane bangare kyau da tsari tareda daula a cikin boyem, Komai na bangaren nasa akan tsarin mulkin bature yake, Hakama bangaren mahaifiyarsa anyi masa gyara na musamman tareda sauya musu komai hakama sauran gurare da dama an sauya musu tsari wanda ya saka masarautar zamowa tamkar sabuwar masarauta ga sabbin tsare tsare da security cameras nako ina da aka sauya. Bangaren Asim bai taba hakura ba da Bahar sbd bai taba jin soyayyarta ta rage bare fitaba daga zuciyarsa dan haka tinda ya samu cikakken bayanin barinsu masarautar zuwa uk da zama take boyem da masarautar boyem din harma da mulkin boyem din ya fice daga ransa yaji yana son barin qasar zuwa duk qasar da bahar take da zama, Haile na ji tana gani Asim ya koma mata mummunan kaddarar da bata taba zata ba akan soyayyar da babu alkhairi a cikinta, Bata taba tsammanin akwai macen da kaf duniya Asim zai so fiyeda burinsa da dashi ya girma ba, Asim ya mutu rayuwarsa ta mutu batada Sauran amfanin da suke buqatarsa dashi hakama yana nan yana macewa da zama marar amfanin NUAB yana can yana gudanar da mulkinsa na gina sabuwar duniya ga boyem hankalinsa kwance hankalin uwarsa a kwance a wata qasar hakama hankalin sultan a kwance yana hutawa tamkar babu su a duniyar sbd kwata kwata tinda ta dawo taqi zuwa tirakarsa sbd tsanarsa datake ji me tsananin gaske da batada burin daya wuce barinsa duniya kuma bai taba nemanta ba tinda taqi zuwar masa maraki ce kadai take zuwa tirakarsa wadda itama a yanzu batada burin a wayi gari ace sultan din baya duniya ta huta tasan kowa a cikin su ukun ya rasa an huta dan kuwa a duk zuwan datake shimfidar sultan din bata taba ganin soyayyarta ba a tattare dashi ko so daya wanda take da tabbacin ba kuka haile bace Ayanah ghaz ce a zuciyarsa. Su aslam zuwa yanzu sun saddaqar da rayuwa ga qarewa a gagare ba aure sbd a yanda Asim ya koma babu sauran amfani ga tsayuwa akan burin da nacewa nemar masa sarautar boyem dan haka suka zubawa sarautar allah ido da jiran damar dawowansa daidai. A bangaren Leylah kuwa duk yanda zatai ta isar da kanta ga NUAB babu kowace hanya ta toshe sbd a yanzu ko ganinsa sai me babban rabo da matsayi dan kuwa kwata kwata sun dena ganinsa har ita har mum dinta wadda duka baifi so biyu yazo har bangarenta ya gaidata ba sedai yana aiko mata gaisuwa duk jumaa akai akai sbd bata matsayinta na uwa a garesa. Duk lokacinda zai taho gaida mahaifiyarta saita sake mutuwa me zurfi akansa sbd gabaki daya ya sauya daga LEUL NUAB a yanzu ya koma cikakken SULTAN LEUL NUAB dinsa me tsantsar kwarjinin dayafi na baya. Haukacewa take neman yi akan rashin samuwarsa dan haka ta cire kunyarta ta sanar da mahaifinta aure kawai takeso ayi mata ta gaji da jiran maganar aurenta data kwanta da NUAB din ita dai a tada maganar ayi mata auren koda shi bayaso ita tana so. Maganarta tayi tasiri sosai a zuciyar mai girma yunar wanda shima zuwa lokacin yana ganin ya bada duka lokacin daya kamata ya bayar na barin NUAB yagama shiryawa akan mulkinsa duk da yayi farin ciki sosai da hatta Shuraim ya samu matsayi me girma a cikin tafiyar sarautar ta NUAB wadda Aleey kai tsaye ya saka sunansa a ciki dan hanasa tafiyar daya samu cikakken bayanin tafiyar zaiyi zuwa uk a bakin Mum zuhrah lokacinda sukaje gaidata dan haka kai tsaye ya saka alaman tambaya akan tafiyar da bai samu cikakken dalilin yinta ba a binciken dayayi bayan jinta dan hakanne ya gabatar da sunansa da wasu boyayyun hujjojin daya saka NUAB amincewa batareda yasan asalin dalilinba. Bawa Shuraim matsayin ministern hukunce hukunce ya saka zuciyar iyayensa farin ciki sosai dan kuwa ya shiga cikin royal politics kenan zai fara kutsawa a sarautar qasar, Su Ammi ma da suke can sunyi farin ciki sosai da hakan sbd ganin NUAB yafara jan dan uwan nasa a jikinsa, Haile data samu labarin maganar auren da yunar yake kokarin sake tadawa akan yarsa wadda bazata iya barin NUAB ya aureta ta rasa damarta ta karshe ba akan cire bahar daga rayuwa da zuciyar Asim ba shiryawa tayi a cikin daren takaiwa sultan yasar ziyarar da bai taba tsammani ba dan haka babu kowace irin sauyi a yanayinsa ya karba zuwanta tareda bata damar kasancewa dashi. A bangaren nasa ta kwana wanda da safe kafin ta wuce ta isar masa da buqatarta da rokonta na nemawa Asim auren leylah a gurin mai girma yunar. Kallanta sultan yayi a karo na farko bayan lokaci kafin ya juya buqatar tata a zuciyarsa ya sauke numfashi a natse kafin ya bude baki yace ya amsa buqatarta a yau zai aika sakon takardar neman auren leylah wa Asim. Farin ciki taji ya sauka a xuciyarta bayan watannin data share a cikin quncin baqin ciki tayi godiya tareda ficewa dan kuwa a gaggauce zata tabbatarda an daura auren dan matiqar aka karba auren a kwana uku kafin a samu matsala take son a daurasa. Tana ficewa shi kansa sultan bai tsaya komaiba ya aikawa yunar sakon wanda yana isar masa shima bai ga illar hakan ba tinda ga dukkan alama NUAB baida raayi kuma shi bazai zabi kwadayin mulki ya aurawa leylah Sultan din da baya buqatanta ba dan haka kai tsaye ya maida saukon bada auren nata ga Asim wanda shima sultan sakon na dawo masa ya buqaci auren da gaggawa sbd yasan zaa iya samun matsala gwara ayi sa su daidaita kansu daga baya. Koda sakon auren ya isa kunnen zuhrah har yunar ya karbi sadakin auren wanda take aka fidda sanarwar daurawa ranar jumaar da saura kwana hudu dan haka batai wani baqin ciki ko damuwa ba sbd tafi kaunar leylah din tayi aure ta cire NUAB a ranta sbd Bahar daya riga ya aura batason duk abinda zai lalata ko kawo matsala ga kaunarsu da yar uwarta ayanah dan haka da hannu bibbiyu ta amsa auren kafin ta kira leylah dan sanar da ita babban lamarin dake shirin faruwa. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 114 Leylah na shigowa lafiyayyan bedroom din mahaifiyarta ta nufota a natse yanayinta a dan sanyaye sbd bacci ta tashi dan tin kafin baccin nata sakon kiran mum din ya isa gareta amma sbd tayi shirin baccin hutawa na rana shiyasa bata taho ba saida yammar bayan ta tashi taci abinci tayi wanka ta nutsu amma jikinta hakanan yake mace har lokacin da sauran yanayin baccin datai, Zuba mata ido Zuhrah tana kallanta a lokacinda take tahowar tanajin tausayinta sbd gabaki daya ta sauya harda yar ramewa tayi sbd kwallafa rai akan wanda takeda tabbacin ba lallai ya taba yi mata so na soyayya ba tinda gashinan bahar din ma da already aurensa yake kanta ba sonta yakeyiba yama mance da ita bare ita da baima aura ba, Hakama bayan hakan tayaya zata iya barin son zuciya yakaita iya barin leylah ta auri NUAB bayan yana auren bahar wadda tin kafin asan ma zasu zo duniyar akai alkawarin aurensu a tsakanin iyayensu wato abaas da ayanah, Gwara dai suji da dayan ciwon rai da damuwan Bahar daya tattara ya watsar akan su qara sa wata damuwar dan haka ta sake jin qwarin gwiwan gwara leylah din tayi aurenta da Asim din tinda shima baida matsalar komai a gurinta bataga kowace illar ba a bayyane dashi. Zaunawa leylah tayi tana kallan Mum din ta sauke ajiyan zuciya tareda bude baki tace 'Mummy Lafiya kika kafeni da kallo haka kaman na tausayi?' Numfashi Zuhrah ta sauke a karo na biyu tana sake tausayawa Leylah din dan haka take zuciyarta taji gwara ma kada ta fada mata a yanzu sai ankwana biyu zuwa gap da auren ta yanda kafin tafara damuwa da shiga tashin hankali anriga an daura auren dan haka dan sakewa tayi tana murmushi me kyau tace 'Ba komai tukuna amma maganar aurenki ce ta taso wadda insha Allah zuwa friday muke saka ran komai ze iya kammala dan haka saiki fara shiri hakama kada ki fita koina daga bangaren nan dan kaucewa matsala tinda kinsan dai amarya kike' Wani irin yanayi taji yana ratsa zuciyarta wanda yake na tsantsan farin ciki da kuma ta bangare daya mutuwar jiki sbd bata taba tsammanin jin hakan ba dan kuwa ko a yanzu idan akai magana kila zaa iya saka date na daura auren nesa amma dai koma yayane taji tana tsananin kaunar zuwan ranar jumaar sbd jin matsayar da ake akai. Da farin ciki ta rungume Mum din tana godia sosai tareda miqewa da sauri tabar dakin dan zuwa dakinta ta fara lalaban wayarta dan kiran qawayenta ta sanar dasu cikin izza da alfahari, Ajiyan zuciya Zuhrah ta sake bayan fitar leylan tareda bude baki batareda jin tana karaya ba akan auren tace 'Allah ya sakawa auren albarka ya saka ya zamar miki mafi alkhairi akan na NUAB din tareda farin ciki da dawwamamman kwanciyan hankali dan yafi muna gabaki daya kwamciyan hankali da kawar da damuwan da zata iya shigowa zumunci.' Leylah na isa dakinta tinda ta fara wayoyi bata sake fitowa ba har washe gari wanda yake sauran kwana uku kenan, Daga mai girma yunar har sultan gayyatar daurin auren a tsare suka fitar akayi shi bayan sultan ya isar da sakon auren ga sultan LEUL NUAB shima baiji komaiba ya aminta tareda bada approve na auren duka a cikin qanqanin lokacinda kowa yake mamaki banda wainda zaa daurawa auren da basada cikakken sani sbd haile datasan Asim bazai taba yadda da aurenba tare duk wani motsinsa na yanda sakon auren zai isa garesa tayi ta hanasa fitowa bangarensa cikin kwanakin tamai alkawarin basa mamakin da zai sauya rayuwarsa zuwa ta farin ciki a kwanakin idan har ya zauna bai fita koina ba bai kuma kunna wayoyinsa ba ya fake da cewan baida lafiya kawai takeso. Idanuwansa da zuciyarsa a rufe suke da son samun yancinsa na barin boyem da mahaifiyarsa ta saka masa takunkumi dan haka jin zata iya barinsa yabar qasar daga ranar jumaa din ya sakasa amince kawai tareda kashe wayoyinsa sbd daman baya fita koina yanzu hakama koyaushe cikin damuwa da rashin amfani yake shiyasa rayuwar tasa take a mace mutus yanzu. Su Aslam kuwa da tashin hankalinsu baifi kada Asim ya taba barin boyem ba sbd dukansu sunsan gurin wa zai tafi kuma zuwansa ga bahar zuwa ne ga mutuwarsa duk da a ransu da zuciyoyinsu tare ma da masarautar boyem din sun gama tabbatarda ba aure a tsakanin Sultan NUAB din da bahar dan kuwa basu ga alamarsa ba tayaya sultan yana nan yana mulki matarsa na wata qasar daban tana rayuwar da ba ranar dawowa. Haile samun abinda takeso da zatai ya saka karfinta dawowa dan tabbatarda auren Asim da leylah zai fara dawo da abubuwanta a hanya dan kuwa dole asim din zai fito daga mutuwan dayake yiwa kansa da rayuwarsa daganan komai zai sauya musu, Shirye shiryen gaske sukeyi sosai na bikin wanda babu wata doguwan shagalin da zaayi daman su bikinsu a rana daya ake yinsa ayi duk gagarumin shagalin da zaayi a lokaci daya a gama shikenan, Dukiyar Uwar Ango da ake kaiwa amayar komai da komai masu bayyanarda tsantsar gata da daular arziki haile ta hada tareda iyayenta da suka qaraso qasar duk da sun manyanta sosai amma hakanan sun taho auren asim din haka aka hada aka aika bangaren me girma yunar zuwa ga Mahaifiyar Amarya kuma sun karba tareda tukuici me girman gaske daga iyayen leylah din tin daga nan al'adun biki suka barke tako ina aka dauki harama ba sauki wanda dole ya saka Leylah shiga wata muguwan fargaba da shakka ta samu mahaifiyarta tin kafin tayi maganar data kawo ta akan kunnuwanta taji maganar aurenta da sunan da batajin kunnuwanta sunji daidai daga bakin mahaifinta take kafafunta suka kasa daukanta ta zube qasa batareda shiri ba ta rarrafawa idanuwanta na sauyawa ta isa gaban mahaifinta dake zaune a tareda mahaifiyarta a palon tareda shuraim wanda yayi mugun busy din da yau kusan sati guda basu gansa ba sedai a waya yana can bangarensa ayyuka sun mugun yi masa yawa yana jin shima hankalinsa na rabuwa biyu a tsakanin matsayin daya samu na sarautar da tattarawa ya koma uk yayi aikinsa acan da rayuwarsa. Leylah rawa jikinta yakeyi sosai tana wani irin bari tareda kokarin danne abinda yake kokarin tasowa ya danne numfashinta daga cikin kirjinta ta kalli Abbinta tace 'Abbi hidimar me akeyi ne? Kuma ta auren waye abbi? Juyawa mai girma yunar din yayi ya kalli Zuhrah sbd mamakin bata sanar da ita ba bayan tintini ya fada mata ta sanar da ita tin farkon ma maganar auren. Kallansa Zuhrah itama tayi cikin dan rasa abin cewa yanayinta na nuna sanyi da tausawa. Maida kallansa yayi akan leylah din wadda har lokacin hannuwanta rawa sukeyi tana kallan Abbin bugawan zuciyarta na mugun tsananta amsar zancen take jira a matse. Take Abbin ya karance halin da take ciki wanda ya tabbatarda taji maganar kenan tabbatarwa take son yi kuma da cikakkiyar alaman bata shirya karban hakan ba dan haka numfashi ya fitar shima a natse sbd bayajin wannan karan shima ya shirya sake barin maganar aurenta ta gantale a karo na biyu dan haka kai tsaye ya bude baki yana dan kama fuskarsa zuwa tabbatar mata sa abinda zai fada yace 'Aurenki Sultan ya nemawa 'dansa Asim kuma ba bayar dan haka gobe ne kadai bazaa daura auren naku ba insha Allah' Dif kunnuwan Leylah suka dauke tareda bugun zuciyarta ta kasa motsawa ta qame idanuwanta na sauyawa zuwa mummunan ja na shock din dayafi kowane zama balain rayuwarta ta fara wata irin rawar jiki tana son bude baki tayi magana amma ta kasa dan haka sai kawai ta zube a gurin. Kallanta Abbin yayi cikeda mamaki sbd yasan dai wannan karan aurenta ba fashi dan haka ya kalli mum din tata data tashi da sauri tayi kanta tareda shuraim wanda ya sauketa gavaki daya yana barin palon da ita zuwa dakinta. Binsu Zuhrah tayi da sauri tana ji itama a ranta ba maganar fasa auren nan sedai leylah din tayi hakuri, Shuraim ne ya taimaka mata kasancewansa likita kuma dan uwanta dan haka bata wani jima ba ta farfado cikin mummunan tashin hankalin da bata shigaba rayuwarta ta fara kallansu daya bayan daya su biyun sai kawai ta fashe da wani irin kuka me karfin gaske tana kama hannuwansu ta qanqame da hannuwanta dake rawa sosai cikin mummunan baqin ciki da rikicewa tace 'Dan Allah da girmansa Mum kada kumun haka, Mum wlh banma riqe kamanninsa ba,bana sonshi ban taba son kowaba mum bayan NUAB, Wlh mum zan iya mutuwa idan na auri wanda ba NUAB ba,ni wlh mum shi wannan din bana kaunarsa,bana sonsa bana son jin ma maganar auren dan Allah ku ceci rayuwana ku hana wannan auren,,,, Qanqame hannun shuraim tayi da karfi shima tana dawo da kallanta akansa da jajayen idanuwanta da sukai jajir tace 'Shuraim mutuwa zanyi idan akai auren na wlh tallahi banaso ban kauna ka taimaki rayuwata dan Allah a hana wannan auren' Dukkaninsu ba wanda ya iya ce mata komai sbd anriga angama komai baqin bikin auren tini suka fara cika masarautar hakama sultan NUAB ya riga ya fidda sanarwar auren harma anyi komai na daurin auren an gama babu ta yanda zasu iya hanasa sedai tayi hakuri kawai gashi shi kansa Shuraim din a yanzu yafi mata shaawan auran wanda ba NUAB ba sbd a yanxu dayake tareda shi ya qara sanin asalin waye shi sam babu alaman akwai tsarin mace a rayuwarsa koda akwai to tabbas kila bazatai darajar da mace ke yi ba a gurinsa sbd babu wani me daraja a gurinsa da yaransa bayan shi kadai kansa hakama duk macen da zata shiga rayuwarsa batareda yana sonta ba tabbas zata sha wahala me tsananin da rayuwarta zata iya mutuwa a banza sbd tsaurin raayinsa da zafinsa da kaf duniya ta sheda yanada shi dan haka ba amfanin taje gurinsa tinda bai taba sonsa ba bahar ma dayake aure insha Allah zai tabbatarda ta fito ta rabu dashi ya mallaketa dan shi ne kadai zai bata rayuwar datake buqata ta kauna da tattali. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 115 Ganin babu wanda ya nuna alaman tausayawa da yadda ga buqatartaba ya sakata saukowa daga gadon datake idanuwanta a rufe ta koma gurin mahaifinta tin kafin ta iso gabansa ta zube qasa jikinta na tsananta rawa tafara rokonsa cikin mummunan tashin hankalin daya sakasa cewa mum dinta ta jata su tafi kawai bayason jin komai. Tana jin hakan kanta ya qarasa zarewa gabaki daya ta fara wani irin kuka tana jin son barin duniya kawai, Janta Zuhrah tayi akan dole suka koma daki wanda har lokacin wani irin kuka takeyi tana jijjiga sbd batajin zata iya zaman aure da kowane namiji har abada idan ba NUAB ba, Idan NUAB dinne yace bazai auretaba tafison abarta ta tsufa harta mutu tana jiransa har yayi raayin auren nata amma bazata taba iya auren dan uwansa ba wanda tana aurensa batada sauran hope ma sbd aurenta da NUAB ya gama haramta kenan matiqar Asim din yana raye... Rungumeta zuhrah tayi da sauri a jikinta tana qanqameta sbd ganin yanda jikinta ke wani irin bari yana fizga sbd tsananin tashin hankali da baqin cikin dake neman buga zuciyarta a banza. Kukan datakeyi ya wuce na hankali dan haka jikin zuhrah yafara sanyi tana jin fargaba na shigarta dan kuwa da gaske kila mutuwar zatai sbd take ta sauya idanuwanta sunyi jajir ba kyan gani, Rungumeta zuhrah ta sake yi tana kokarin rarrashinta sedai ko jinta leylah batayi. ****Asim shima a ranar Yayarsa Neesa ta iso boyem sbd auren tareda yayanta duka dan haka dole ya fito sbd babban 'danta daya samesa har bangarensa ya gaidasa sukai fira sosai wanda a bakinsa yake jin maganar auren wadda bai fahimtaba sam duk da yayi mamakin zuwan nasa katsam amma sam bayajin a daidai yaji maganar dan haka ya dan sake kallan Farhan din yace 'Kace hidimar aure kukazo?? Gyada kai yayi yana ajiye wayarsa gefensa ya sake kallan uncle din nasa yace 'Eh,naso ma zuwa tin shekaran jiya kafin su Maamah su iso flight ne na baro germany ban samuba zuwa gida dole sai daga baya na samu shiyasa dole na jirasu muka taho tare' Asim still bai gane ba dan se bai sake magana ba sbd baya ma son farhan ya gane halinda yake kokarin shiga dan haka yabar maganar har saida farhan din ya wuce tukuna ya shirya ya baro bangarensa kai tsaye bangaren sultan ya fara zuwa ya gaidasa cikeda girmamawa wanda sultan ya kallesa da mamakin yanda ya koma tamkar wani sakarai sbd kome mahaifiyarsa ta dora akai hawa yakeyi batareda tinanin komaiba duk da hakan ba illa bane amma kasancewansa namiji ya kamata yasan wani tinanin da aikin na mata ne kadai koda kuwa uwa ce. Babu wata sauran kwana kwana ko boye boyen dayasan haile nayiwa Asim din ya sanar dashi halinda ake ciki akan daurin aurensa da zaayi banda goben kuma ya tabbatar masa da baya buqatar kowace irin hayaniya ko wani sabon zance ya tashi ya tafi kawai yaje yayi shiri. Yanda sultan yayi maganar a daure da kaifin umarni ya saka Asim kasa cewa komai yai mutuwar zaune yanajin duniyarsa na juyawa, Ta jima zaune bai iya motsawa ba kaman gunki kafin ya motsa daqyar ya miqe ya fice zuciyarsa na wata irin tafasa da radadin dayake jin kaman gangar jikinsa zata kama da wuta sbd mameensa ta rifesa tayi masa abinda ya mugun ruguza zuciyarsa akan ayyukanta daga yau hakama ta kashe masa sauran hope na rayuwar dayake dashi dan kuwa har abada bazai taba so ko rayuwar aure da kowace macen da ba Bahar ba, Bahar yake so kuma akanta yake shirye da mutuwa dan kuwa tinda ba aminta NUAB yayi ya amsa aurenta ba ya tabbatarda zata fito idanma bata fito dinba kenan dan haka bai taba cire rai daga mallakarta ba, Me zaiyi da wata 'yar yunar wadda NUAB ya gama cewa baya so shine zaa liqa masa to shima baya so sam baya kauna, Tsananin bacin rai da baqin cikine me girma suka cike zuciyarsa da idanuwansa dayaje jin inama ya bude ido ya gansa a inda shi kadai zaiyi rayuwa batareda kowaba sbd baqin cikin da sukai masa, Fasa zuwa bangaren mahaifiyar tasa yayi sbd babu amfanin zuwansa ga abinda yasan ba fasawa zaayi ba hakama a yanzu da sultan yayi magana ko mameen tasa bata isa ta saka a fasa wannan auren ba wanda baida suna a zuciyarsa, Bangarensa ya wuce kai tsaye tareda manyan bayinsa biyu dake biye dashi, Yana zuwa rife kansa yayi bai sake fitowa ba hakama bai sake barin kowa ya shigoba dan umarni ya bada haka ya kebe kansa wani mummunan baqin ciki na neman kashe sa, Haile hidimarsu kadai sukeyi sbd zuwa lokacin tasan ya sani amma tinda bai taho ba itama tafison hakan dan ko yayane koma wane halin zai shiga ya shiga ita dai ta samu a daura auren ko zata samu nutsuwan zuciya. ***bangaren leylah gabaki daya ta fice hayyacinta ta wuni ta kwana kuka har karfinta ya qare tas ko tashi zaune bata iya yi sbd jiri da ganin da batama iyayi sbd kumburan ido da fuskarta, Zuhrah tayi iya yinta akan rarrashinta amma sam babu cigaba ko sassauci dan haka ta barwa Allah ta ringa yi mata addua gashi ta kasa fadawa Ayanah sbd kada ma Ayanah tayi tinanin tirsasa NUAB dan auren kwata kwata hakura dashi sune best ga dukkansu, Tadai sanar mata zaa daura auren a kurarren lokacinda bazasu samu tahowa ba dan haka ayanah tace ana daura auren su taho uk din honeymoon a matsayin nata tukuicin. Leylah na jin hakan sake shiga mummunan hali tayi, Asim kuwa sakon na isar masa take zuciyarsa tayi naam da hakan cikin wata irin sanyi daya manta yaya take a zuciya dan kuwa damar dayake jira ta tsawon lokaci ta samu zai bar boyem kuma kai tsaye uk zashi,uk dinma kai tsaye gurin wadda Bahar dinsa take hannunta.. Wannan sakon shine ya sauya halinda Asim din yake ciki take ya dan warware yana fara shirin daya kamata yayi na auren wato gyaran jiki dana fuska irin na maza da dai sauransu. Duk yanda akaso yiwa Leylah gyaran daya kamata baa samu cikakkiyar damar ba sbd mugun yanayin datake ciki wanda gabaki daya ma a qanqanin lokaci ta rikice ta yamutse tamkar ba itaba ta koma kaman me zaman takabar miji da 'yaya. Duk da hakan zuhrah bata kyaletaba dole tayi mata aka dan fara yimata gyaran da zai samu sbd ko anyi baya wani bayyana dan halinda take ciki na baqin ciki da qunci. A haka dai ba dadi bangaren Amaryar suka samu akai duk abubuwan daya kamata har zuwa daren daurin auren wanda har safiyar garin ta waye leylah bata rintsa ba taba zaune tana kukan da baida magani, Ba kyan gani ko kadan ta tashi a safiyar daurin auren hakama ta rufe dakinta babu wanda ya ganta duk yanda akai akai tafito abin ya gagara sai kawai zuhrah tace a kyaleta, Kafin daurin auren da safe Maa sakinah ta iso ita kadai sbd dole dayansu na buqatar kasancewa a gurin bikin yar zuhrah duk tsanani kuwa ko ita ko Ayanaah sbd sune iyayen amarya kuma iya su kadaine dangin Zuhrah dan haka zuwansu dole ne. Ayanah bata taho ba sbd akwai abinda NUAB yayi mata ashe batareda saninsu ba na bazata iya barin qasar ba sai shekaru biyu dan haka dole ta hakura zata shirya tarban su Leylah din da mijinta acan. **Ana gama sallar jumaa a babban masallacin qasar boyem dake cikin masarautar boyem aka daura auren na LI'ULI ASIM ALMAZZ BOYEM da LEYLAH YUNAR BOYEM wanda dubban manyan qasa da sarakunan qasashe suka sheda tareda yan jaridu akan sadakin silallan zinari masu yawa sa Sultan LEUL NUAB ya biya masa wanda ko sultan yasar bai tsammanin hakan daga garesa ba amma yaji dadin hakan sosai. Ana gama daurin auren Asim ya koma bangarensa ya rufe yana jin kaman zai kone sbd baqin ciki da tiririn dayake, Ita kanta leylah din ana gama daurin auren wanda kunnanta akai komai suna ji koina a cikin masarautar silalewa qasa tayi tana rintse idanuwanta da suke a jan su tana dafe kirjinta dayake wata irin zafi da quna tana jin a ranta matiqar zata samu NUAB wlh Asim saiya bar duniya. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 116 Su kuwa masarauta da mutanen dake cikinta dama wainda suka zo bikin hidima akeyi sosai hakama tini masu shirin amarya suka taho wanda ga mamakin zuhrah da maa sakinah da babu rarrashin da basuyi mata ba amma sam taqi sassautawa kanta sai gashi kaman a mafarki ta bari ayi shirin nata dan haka ruwan wankan madara da kayan qamshi da lalle aka hada mata masu karfi kafin maa sakinah ta kamata da kanta ta kaita da kanta zata mata komai. Sosai Maa sakinah ta jiqata a cikin ruwan lallen da madara tsawon lokaci kafin ta fito tabarta ta qarasa tubewa tayi wanka. Kodata fito dukansu suna dakin nata suna jiranta,Maa sakinah da mummy dinta dan haka cikin kulawa maa ta isa inda take ta zaunar da ita gaban mirror tana goge mata gashinta dayake daukan ido sbd baqinsa da gyaran dayasha gurin jiqon da maa din tai mata a toilet. Tana gama goge mata gyarasa tayi ta busar mata dashi da hand dryer ta gyarasa tsaf da abubuwan da duka suka kamata kafin tabarta tashafa mai da kanta ta sake binta da wasu mayun tirarika masu qamshin dayake kashe zuciyar duk wanda ya shaqesa tukuna aka bawa masu kwalliya da shirinta daman shigowa su kuma suka fice daga dakin. Gyarata akai tsaf kafin aka fito da ita cikik shigar asalin yar gatar sarauta datake daukan ido aka fice zuwa taron gagarumin bikin da zaayi a cikin masarautar wanda aka barar da dukiya gurin hadashi. Haile bata damu da alaqar dake tsakanin Zuhrah da Ayanah ba wadda aka bayyana sbd tasan dai basa kaunar junansu yanda ya kamata shiyasa suka rabu tsawon shekaru masu yawa hakama wata sabuwar damace gareta ta samun makusancin Ayanaah a jikinta dan zatafi jin zafi da cutatuwa idan aka damu damarta ta hanyar qanwarta uwa daya uba daya hakama duk kaunar da zasuwa juna dole sai zuhrah tafi son yar data haifa akan ayanah hakama mijinda leylah ke aure sai yafi mata 'dan yar uwarta NUAB daya qi yarta. Bikin alfarma aka gudanar a wuni guda wanda ya zaga koina an baza arziki an zubar dashi anyi duk wata gagarumar al'adah a ranar har dare tukuna aka gama aka watse. Sabon bangare na musamman washe gari aka warewa Li'ul Asim da amaryarsa wanda aka zubawa sabuwar dukiyar jin dadi luxuries ne tako ina suke kuka sai da akai kwana biyu ana gyaran kafin aka kammala tukuna akai shirin kai Amarya leylah wadda tasha nasiha sosai a gurin iyayenta kafin aka kaita gurin Haile da danginta suma sukai mata tasu nasihar suna jin karfinsu da farin cikinsu ya dawo dan kuwa Asim dole yanzu zai fara dawowa a hanyar da suke buqata dan kuwa dole yana sanin wata 'ya mace zai manta da bahar sbd jin kansa a duniyar da bai taba saniba hakama a duniyar da kila itace yake kokarin son sani a gurin Bahar din tinda daman a imebēti zai karbeta. Koda aka kai leylah bangaren mijinta babu wani tsayawa dogon bayani aka barota suna ficewa ta miqe daga babban lafiyayyan palon ta wuce bedroom din da aka sanar da ita shine nata bayan guda biyu da suke extra dayan nasa ne wanda yake hade da wani lafiyayyan palon sai dayan dayake nesa kadan da nata din wanda yake extra ko dan baqi tukuna guda daya daga can kitchen wanda yake na bayinta. Bedroom din ta shige ta rufo kofarta tareda saka key ta fara zare kayan jikinta dake zuba qamshin da duk ya dameta zuciyarta na suya da tafasar baqin ciki ta wurgar dasu ta fada bathroom ta wanke duk qamshin jikinta da adon duka ta fito ta saka kayan bacci tayi kwanciyanta tana jin tafi Asim din matsuwa dasu bar masarautar su tafi inda zatai rayuwarta yayi tasa kafin tasan matakin dauka akansa dan kuwa bazata taba yadda daci gaba da zaman aure dashi ba. Shi kansa Asim din baida niyar fitowa bare ganinta ko abinda ma zai tina masa da wata macen yake aure a yanzu ba Bahar ba dan haka har safe basuji ko motsin juna ba. Washe gari bayin da aka aiko daga bangaren Mameensa suka iso dan fara aikinsu dan haka ko da sukai breakfast da sauran ayyukan har suka gama bata fitoba tana daki sai karfe goma sha daya ta fito sanye da riga da wando masu fadi sosai ta nufi dining da wayarta a hannunta tana duba sakon Shuraim dayake ta kiranta bata dauka ba tana bacci. Zaunawa tayi batareda ko amsa gaisuwan bayin nata ba aka zuba mata abinci taci sama sama ta koshi ta miqe tabar gurin ta koma palon ta zauna har lokacin idanuwanta da fuskarta basu koma daidai ba a kumbure suke jajir sbd ko a daren jiyan tayi kukan baqin cikin ranar daren aurenta na farko ta kasance da wani ba NUAB ba dan kuwa sa NUAB ne da kanta zata kai kanta garesa dan raya masa daren amma a yanzu batajin ko hannu zata iya hadawa da Asim bare shimfida ya jira bahar kaman yanda zata jira NUAB. Tana nan zaune shima ya fito yana fidda qamshinsa da shigar kayan shan iska shima ya nufo palon yana waya kallo daya yayiwa inda take ya wuce yana ci gaba da wayarsa sbd ganin itama ko kallansa bata dago tayiba batasan yama fita qin aurenba dan shi zai iya keta kowane irin hadari akan Bahar wanda ita ba lallai ta keta akan NUAB ba. Breakfast dinsa yayi ya gama ya miqe ya baro ya sake shigewansa basu sake ganin juna ba sai dare wanda ko data fito ta iso dining din yana kai dan haka juyawa tayi zata bar gurin ya bude baki yace 'Ba buqatan wannan takura kan ki kwantar da hankalinki sbd ba kinsan waye a gabana da zuciyata, Ita nake da raayin aure haryanzu kuma bazan huta ba saina tabbatarda na mallaketa a rayuwata so just calm down Miss' Dakatawa tayi daga inda take din tsaye maganar na shigarta da qani sabon takaici da baqin ta rasa me suka gani a bahar din suke nace mata, Koma dai menene tinda abinda take so kusan shi yake so na raba NUAB da bahar zata kwantar da hankalinta ta ingisa yayi mata aikin da zata samu abinda takeso hankali kwance. Ajiyan zuciya ta sauke tareda juyowa ta dawo ta zauna dining din ta kallesa a karan farko wanda shima ita din ya dago ya kalla suka hada idanuwansu a cikin na juna ta fara dauke nata taba bude baki tace 'Tinda kasan nima ba kai nakeso ba to da sauki zan zauna dakai nima kafin na samu tawa mafitar a cikin taka da zaka samu' Murmushin takaici ya sake kawai batareda ya ce komaiba yaci gaba da cin abincinsa itama tafara ci hankali kwance. Wuni sukai suka kwana biyu babu wanda yaxo bangaren nasu aka barsu suka huta sosai dakyau kuma suka fahimci juna akan tsayawa manufa daya ba takurawa dan haka suka sake nutsuwa suka dan kwantar da hankalinsu da kwallafa rai a sabon buri me karfi. Maa sakinah ana sati daya da gama bikin ta tattara ta komawarta sbd Bahar da koyaushe data dameta ta dawo ta dawo. Maa sakinah na tafiya Asim da leylah suka fara gajiya da matsuwan kiran Ammi wadda tace zata kirasu su taho idan ta gama hada musu komai amma shiru ba kowane kiran, Leylah gajiya tayi ta cire kunya ta kira Mummynta tayi mata maganar tafiyarsu honeymoon din amma zuhrah ta shareta sbd bazata iya yiwa ayanah maganar ba kuma koyaushe suna waya. Asim daya kasa hakura kuma bazai iya cigaba da jira ba fara shirya musu tafiyar yayi da kansa kai tsaye, Koda haile taji tafiyar da suke kokarin yi din bata damu ba bari tayi suje su yawota duniyar su dawo tukuna ta dorasa daga inda ta tsaya dan haka da kanta ta tayasu shirin tafiyar ta hanyar fara yiwa leylah sabbin shirye shiryen gyara da tsimawa da gyaran fata. Biye mata kawai sukai akan gyaran muradi dai su samu su tafi subar boyem, A lokacinda Maa sakinah ta koma Uk cikin mamaki ta tadda Ayanah na fama da mura me karfin gaske data kaita har kwanciya asibiti kuma basu fadawa kowaba suka boye shiyasa ma bahar da hankalinta ya tashi sosai ta takurawa Maa din ta dawo sbd ganin ayanah a asibiti ya tada hankalinta sosai ta shiga tsoro sosai. Ciwon nata ne ya hana sam ta tada maganar zuwansu leylah honeymoon din datai alkawari saita warke, Zuhrah ma bata saniba sbd tana kokarin waya da ita dan kada ta gane. Sultan da NUAB kuwa kwata kwata a kwana biyun dena waya tayi dasu wanda take hakan ya sakawa sultan tinanin ba lafiya ba. Tenya ya kira personally ya tambayeta abinda yake faruwa ta sanar dashi suna asibiti da Ayanah har lokacin sbd kaman sanyi ne ya shigeta sosai amma tafara jin sauki. Shiru yayi kafin ya kashe wayar kawai ya ajiyeta gefensa tsawon mintina masu dan tsayi kafin ya miqa hannunsa a natse ya dauki wayar ya saka kiran kadir. Kadir na dauka cikin nutsuwa ya sanar masa ayi masa shirin tafiya uk a kwanakin da bazasu wuce sati daya ba. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 117 Kadir amsawa yayi da tabbacin cika umarnin dan haka yana kashe wayar ya saka kiran hada tafiyar shima, A daidai wannan lokacin Shima Sultan LEUL me boyem shirin barin qasar yakeyi zuwa Moscow sbd wani babban business meeting da zaiyi da manyan business tycoons dinsa da suka jima suna son ganinsa ba dama sbd sarautar daya tsaya daidaitawa dan haka a yanxu ya basu damar ganinsa zasu hadu a Moscow suyi meeting din dan bazai hade GHAZ business dinsa ba da sarauta dan haka a karan farko bayan hawansa mulki zai bar qasar boyem yayi tafiya zuwa wata qasar dan haka keela ne wakilinsa da zaa bari da sauran manyan masarautar da zasu kula da komai kafin dawowansa. Koda labarin tafiyar Sultan LEUL zuwa Moscow ya riski Sultan yasar jin yayi ya samu wata nutsuwa da kwanciyan hankalin tafiyarsa a natse duk daman NUAB kome zai zama a rayuwa bazai iya hanasa duk abinda yayi niya ba kawai dai ya zauna ne a bisa umarnin nasa sbd bayyanarda zaman lafiya a idon duniya a tsakaninsa da 'dansa tare kuma da hanasu samun hayaniya a wannan lokacinda NUAB din yake buqatar tattara hankali da nutsuwansa akan abinda yake gabansa na daidaita mulki tareda kuma bawa ayanah cikakken hutun dataje yi kafin ya isa gareta amma a yanzu dayaji batada lfy babu abinda zai hana isarsa gareta bayan mutuwarsa amma jin tafiyar da NUAB zaiyi saita sake basa nutsuwa dan yasan a yanda ya dade baya Moscow to zai kwana biyu sosai acan kafin dawowansa. Ko kwana biyar baayiba da maganar ta isa ga sultan yasar tawagar Mai girma Sultan LEUL NUAB ta daga zuwa Russia wanda yana barin qasar boyem masarautar ta sake tsit sbd ba wata mulki kuma sai me qasar ya dawo. Ita kanta haile suna jin fitar Sultan NUAB daga masarautar ajiyan zuciya suka sauke itada yayanta a tare suna fatar har abada kada ya dawo ya hadu da ajalinsa acan. Asim ma numfashi da ajiyan zuciyar farin ciki ya sauke yana jin kamar an sauke masa wani mummunan nauyi sbd a yanzu kam zaiyi tafiyarsa a saa da farin ciki NUAB da shegunsa basa boyem hakama basa uk suna wata qasar da fitowansa ba yanzu ba dan haka ya sake bada qaimi a gurin ganin tafiyansu ta kammalu, Ita kanta leylah tinda taga NUAB yayi tafiya gabaki daya ta tada hankalinta akan suyi su isa uk dan ganin takeyi kamar zai iya wucewa can ba Moscow din ba gwara su isa su samu bahar kafin ya isa ya ganta ta sauya ya iya sauya tinaninsa akanta. Yanda ta takurawa Asim din akan tafiyar har fada sukai sosai yayi mata gorin marasa zuciya akan namiji itama tai masa gorin maye akan mace ba dadi dai suka rabu a daren sai kuma gashi da safe sun shirya kaman basuyi yar gorinba a daren sukaci gaba da shirinsu na tafiya. Tafiyar NUAB da kwana biyu jirgin sultan yasar shima ya daga zuwa uk wanda ya saka Haile kusan mutuwa sbd baqin ciki da mamaki me girma sbd ta gama shirinta tsaf akansa shima na kaudasa 'dansa NUAB da ayanah basa nan daga ita sai yayanta a masarautar sbd yanzu baima sa imebēti ko daya daman tin daga kan ayanah bai qara dauka ba wainda suka rage guda biyu suma ya sallamesu kwanakin da NUAB ya fidda sabon tsari daman an dade da shafe tarihinsu basada amfani ko daya zaman kadaici da jin dadi kawai sukeyi. Maraki ma koda sakon Sultan na tafiyar ya sameta a wayarta kasa dauke idanuwanta daga kan sakon tayi tayi shiru zuciyarta na qullewa da baqin cikin da shine zai zama ajalinta tin na shekarun quruciya datake kwasa haryanzu bata dena kwasa ba, Jefar da wayarta tayi gefenta tana rintse idanuwanta da suka sauya tareda jin bazata iya ba ta gaji da rayuwar datakeyi gwara tasan takabarsa takeyi akan mugun baqin cikin datake kwasa dan haka kai tsaye fatar kada Allah yasa ya dawo tafara yi masa ya mutu a hanya kowama yayi takaba ya huta asan babu sultan yasar batada 'yaya baqin cikinta kadan ne na mutuwar tasa. Sultan na barin boyem wani sabon farin cikin yayiwa Asim da leylah yawa dan shima suna shakkar ya hana tafiyar cikin saa kuwa sai gashi tafiyarsu ta kammala amma jirgin yawo ne suka samu saiya tsaya qasa kusan uku kafin ya isa dan haka tafiyar zata zama ba direct ba amma basu damu ba kawai sedai su mummynta sukaji zatai tafiya tareda mijinta. Da mamaki zuhrah tayi farin ciki sosai ganin Leylah din na farin ciki kaman ta hakura ta karbi auren dan haka da murnarta itama ta bata turarika masu karfi a zuciyar namiji ta qara da yar nasiharta ta rakata har gurin abbinta tayi masa bakwana ta koma bangaren Mamee itama tai mata bankwana harma ta dan zauna acan zuwa dare Asim din daya shigo suka koma tare haile nata jin dadin cigaban datake gani a tattare da rayuwan danta. Washe gari tinda safe motoci suka kaisu airport karfe 9 jirginsu ya daga daga boyem suma. Bayan tafiyarsu da kwana biyu shima shuraim ganin ba wani aiki tinda sultan me qasar baya nan saiya hada tasa tafiyar dan zuwa Gurin Ammi da Bahar da ko numbern wayarta bayada sedai suna gaisawa sosai da wayar Ammin idan ya kira amma kwana biyun shiru ko wayar Ammin baya samu idanma ya samu baa dauka kwata kwata. Shima babu dogon jira sosai tafiyarsa ta kammala ya daga zuwa uk din. ******* Sultan Yasar ne ya fara sauka a Uk din wanda kai tsaye yanada masaukin kansa da duk yaxo qasar anan yake sauka, Lafiyayyar royal suite ce da babu me sauke se me babban matsayin da harya mallaki pass na gurin dan hakanne tsaro da duniyar gurin daban take, Guri ne da tamkar baa duniyar mutane ba sbd ko sautin komai baa yadda ayi ba a gurin sbd duk wanda yake gurin babbane wanda daula ta ratsa baya buqatan hayaniya, Pass din gurin matiqar ka mallakesa to kayi nisa a daular duniya dan haka koda suka sauka daga royal din aka tafi Airport aka daukosa tareda securities nasa dama wainda aka tanadar masa anan. Ana daukosa suka dawo kadir ne kadai yakeda daman daya shiga palon farko na hutawan dakin amma sam bayada ikon shiga na biyun bare isa ga bedroom dinsa dan haka yana ajiye komai da zai ajiyewa sultan din yasaka aka kawo masa abinci kala kala dayasan yana buqata aka jere suka fice masu jerawan shima ficewa yayi tareda rufe dakin gabaki daya ya hau lift ya sauka zuwa nasa dakin dayake bangare daban dana asalin manyan. Wanka da sallah tareda samarwa kai isashen hutu sultan yayi har dare bai nemi kowa ba bai kunna wayarsa ba saida safe ya kunna yana zaune a natse ta kira tenya wadda tai sharing location na inda suke sbd an sallamosu a daren jiyan sun dawo gida. Da mamaki tenya ta sanar da sakinah sultan yana qasar cikin yar fargaban kada NUAB yasan da hakan gashi daman sunata faman yi masa boyan rashin lafiyar da Ammin tasa tayi. Sakinah ma jin tayi ta dan shiga fargaba amma tin da dai sultan din yanada ikon zuwa gurin Ayanah ba yanda zasuyi bayan kawai su hana NUAB sani. Yamma lis motocin sultan yasar suka iso bakin entrance na street din gidansu da akwai yar security sosai a street din dan haka a natse motar dayake ciki ta isa har kofar gidan ta tsaya a kofa ta security system nasu suka bude masa gate daga ciki take qaramar gate din mara tsaya ko kadan ta bude kadir ya sako kai ciki yayi parking. Su tenya da suka san da zuwan nasa harma itace ta bude masa gate din ta ciki fitowa sukai cikeda girmawa me yawa suka tarbesa suna kasa kallansa sosai sbd kwarjinsa da wata irin kyan fuskarsa. Bahar da batasan da shi ba tana bedroom dinta tana video call da Neesah akan skancare routine class da suka shiga kwana biyu bata samu zuwa ba sbd jikin Amminta school kadai take iya zuwa ta dawo ta dena zuwa koina sabanin yawon da koyaushe suke kan yi na shopping,saloons,spas da classes barkatai da kowanne shiga sukeyi. Yana shigowa Maa sakinah ce taje har dakinta ta sakata tazo cikeda girmamawa da faduwan gaba da tsoro ta gaidasa kanta a qasa tana kasa kallansa sbd jin tayi itama kwarjininsa yayi mata yawan da bazata iya qwaqaran motsiba irin na 'dansa. Kallanta yayi da idanuwansa na dattijantakar hutu da nutsuwa ya amsa yana tambayarta karatunta ta amsa har lokacin bata iya dagowa ba. Ammi ce wadda tenya ta isarwa da sakon zuwansa ta fito a sanyaye cikeda mamaki da jin jikinta yana mutuwa da tsananta sanyi da ganinsa musamman yanda ya kafeta da ido take kowa ya matse aka bara palon gabaki daya kofar kitchen suka nufa suna barin cikin gidan zuwa baya inda swimming pool na gidan yake suka zauna a kujerun hutawa, Tenya komawa tayi takai kayan marmari da duk abinda tasan sultan zai iya ci ko sha ta jere a rable ta baro ta dawo cikinsu Maa sakinah din ta zauna suna fira hankali a rabe da tinanin NUAB duk ranar da allah yasa tsautsayi yasan sultan ya ziyarce su. Bahar wayarta ta isa bakin pool ta zauna taci gaba dayi tana saka kafafunta cikin ruwa daman short wando ne a jikinta da sleeveless shirt sai babbar rigar data doro a kai ta fito dan haka cire rigar tayi suna zuwa bayan ta ajiye tana qarasa abinda takeyi hankali kwance fatarta na wani daukan idanuwan Maa sakinah dake kallanta sbd hutu da lafiya da tsadaddiyar rayuwar datake yi tamkar yar datafi kowace 'ya gata a duniya duk da a gurin su sukam hakan ne babu yar datakai musu tasu dan haka ne ma tayi sauyawan da babu wanda zai kalleta bata shiga ransa ta kwanta ba. Sultan bai wani jima ba kadir ya kira tenya a waya suna bayan ya fada mata sun tafi harda Wishmah zata ga likita na kwana biyu kafin ta dawo. Shock tenya ta shiga gabanta na faduwa ta rasa abin fada dan batama dashi kawai to tace sbd bata isa cewa komaiba akan kowane hukuncin sultan yasar me boyem da sultan din boyem. Sakinah data ji abinda tenya ta fada dagowa tayi zata kalleta kiran NUAB ya shigo wayarta dake hannunta wani irin mamaki sabo ta shiga sbd yanda kiran ya shigo Ammi na ficewa da Wanda aka dawo da ita nan sbd shi gashi basuda ikon fada. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 118 Tenya ma data ajiye tata wayar tana rasa abin cewa kallan wayar sakinah din tayi tana NUAB ne take kafin ta sakinar ta yanke ta kashe tata wayar gabaki daya sbd yana gama kiranta bata daga ba tata zai kira ita kuwa tasan baifi Ammin tasa yake nema ba sbd kwana biyun bai samu jinta ba a jiya kuma koda aka sallamosu sunyita kira basu samesa ba harma yau da safe sunyita kira harda ita Ammin amma basu samesa ba duka. Duk yanda maa sakinah taso ta daure ta daga wayar kasawa tayi sbd tsoron kadama yace kai tsaye a basa Ammin dan haka ta ajiye wayar a hankali gabanta tana kallo harta yanke, Ajiyan zuciya suka sauke a tare bayan wayar ta tsinke dan haka suka miqe suka tattaro suka koma ciki banda bahar da batada ma niyar komawa ciki lokacin tayi nisa sosai a wayar datake ta zubawa har lokacin. Sultan yasar bayan motarsu tabar gidan da anguwan gabaki daya hanya suka dauka ya juyo a natse ya kalleta da idanuwansa da itama ta dan dago tana kallansa ta sauke nata idanuwan sbd bazata iya jure kallansa ba musamman yanda yake ya kasa daukesu akanta cikeda wata irin kewa da shauqi. Hannunsa ya daga yakai zai kama nata a cikin nasa din ya dakata sbd tinawa da ayanzu babu halasci ya tabata sbd an yantata ta tashi daga kowane matsayin datake dashi na zama halak dinsa a baya, Ajiyan zuciya ya sake a hankali a natse kafin ya dan lumshe ido ya sake sauke su akanta yana tabbatarda kowane bangare na jiki da zuciya tareda jininta sunji kallan tareda isar da sakon da kallan yake tattare dashi, Cikin sautin muryan daya saka tsigar jikinta tashi ta dago ta kallesa da nata idanuwan dake kashe masa kamewansa ba tsammani taji kalmar da har abada bata taba saka ran jinta ba sbd ta gama cire aure a rayuwarta har abada tin daga ranar data zama cikakkiyar imebēti. Kada dauke idanuwanta akansa tayi hakama kasa cewa komai tayi saida ya sake maimaita mata kalman da shikuma itace burinsa akanta da bai taba cire rai ba tindaga ranar data zama cikakkiyar imebētinsa da data kama zuciya ruhi da rayuwarsa. Wasu hawayen da bata san dasu bane suka ciko idanuwanta suka gangaro ta bude baki da wani irin sauti tace 'Dana bazai bazai baka aure na ba' Numfashi me sanyi ya sauke sbd jin 'dan nata ne matsalar bawai ita din ba dan haka shima yace 'Danki nine Ubansa nine nakeda iko dashi bawai shine yakeda iko damu ba, Zan aure ki zan kuma miqa sadakin aurenki ga hannun danki daga baya da kaina ba aike ba ba sako ba amma ayau zan tabbatarda cikar burina na dora igiyoyin aurena akanki ayanah ghaz.' Dauke idanuwanta daga kan nasa tayi sbd bata iya daukan kallansa ta dake bude baki ta ambaci sunan NUAB wanda sultan ya miqa hannu zai sake kama hannunta ya sake dakatawa yana girgiza mata kai tareda jifarta da kalaman da suka sanyata sauke ajiyan zuciya tana jin yanayi na sanyin jiki yana ratsata. Kai tsaye gidan wani tsohon Amininsa wanda yake babban Masanin Addini Asalin balaraben Morocco dayake qasar tin lokacin samartaka gashi har an manyanta ya tara iyali sosai shima yama yi retire shima a yanxu harkar addini kawai yakeyi. Tin kafin su isa sakon sultan ya isarwa Saeed din dan haka suna isa tarba ta musamman akai musu a babban gidan sbd matsayin da sultan yake dashi da yanda kuma sukai shekaru basu hadu ba sai yanzu. Ita kanta Ayanah tarba me kyau ta samu daga matarsa babbar mace kamarta me kyau da kyan jiki, Sosai suka dan jima a gidan har lokacin sallah yayi sukai sallah suna gamawa a masallacin cikin gidan Saeed din aka daura auren Yasar Almazz boyem da Ayanah ghaz akan sadakin zallan danyan zinarin da aka ajiye a gabanta bayan daurin auren ta zubawa zinarin sadakinta idanuwanta da sukai jajir tana hana hawayenta gangarowa sbd ayau wani irin abu take ji a kirjinta yana sauka yana barin duka kirjinta sbd daga qarshe dai rayuwarta ita baiwa Ayanah ghaz ta gama tabbatuwar ta fita ta tashi daga baiwa ta zama cikakkiyar mata wadda aure ya hau kanta kaman kowace mace, Ayau aure irin wanda iyayenta da abaas dinta suke fatar tayi su gani ya hau kanta bayan ta cire rahamar hakan daga kanta gabaki daya, Auren Mahaifin 'danta ubansa ne yau kanta wanda zata mutu a cikin inuwan aure kenan itama kaman yanda tayi fara a baya. Ajiyan zuciya da numfashi ta sauke a lokaci daya tana hana hawayenta sauka har lolacin sbd a inda suke dan haka sauke kanta kawai qasa tayi zuciyarta na miqa jinjina ga ubangijin dayake sauya kaddara da rayuwar kowane dan adam. Shi kansa sultan a zuciyarsa Allah yayiwa godiyan samun cikar burinsa na karshe wanda a yanzu baida sauran buri ko daya bayan na fatar cikawa da imani lafiya. Sai bayan sallar laasar da sukai sallarsu anan tareda Saeed da tukuna akace Ammin ta fito suka wuce. Kai tsaye masaukinsa suka nufa wanda tinda suka biyo hanyar kafin su isa Kadir ya kira aka tanadar musu qwararrren likitan da zai duba Ayanah din. Suna isa ko kofar dakin Kadir bai isa ba daga qasa bakin lifter ya tsaya suka wuce sama ya tafi dan jiran isowan likita ya isar dashi dakin. Baa wani jima sosai ba likitan ya iso kadir ya iso dashi har bakin Dakin wanda yake tamkar flat sbd palo biyu ne a jere da saika wucesu zaka isa asalin bedroom din hutawa. A palon farko Likitan ya tsaya tareda zama a natse kadir na tsaye daga bayansa ta fito tareda sultan din suka zauna tareda gaisawa da Likitan kafin ya fara mata yan tambayoyin dubata yana kokarin fahimtar abubuwan da akai mata a asibiti ya tabbatarda komai da akai shine daidai ya qara mata wasu maganin kawai tareda cewa ta dan rage barin sanyi na shigarta ta kansace koyaushe warm. Bayan tafiyan doctor da kadir ciki suka koma sai dare aka kawo musu abinci aka jere a dining wanda saima da sukai ishai sukaci abinci. Duk yanda takeson kunna wayarta ta kira gida da kuma NUAB shakka da nauyin NUAB na laifin datai masa din hanata yakeyi gashi ta kasa samun nutsuwa kuma idan ba jinsa tayi ba, Ganin duk yanda ta damu ya saka sultan kama hannunta ya nufi quryan bedroom dinsu da ita har bakin gado ya zaunar a natse kafin ya dauki wayarta dake ajiye a kashe data fitar ta ajiye tanata shakkar kira ya bude tafin hannunta ya saka mata wayar ya mata kallan kulawa da bada qwarin gwiwa tareda kunna mata wayar ya saka mata kiran HAYATEEM din kai tsaye tareda bar mata gurin sbd ta sake da dan nata tayi magana. Bathroom ya fada tareda sakarwa kansa ruwan dumi dan wankan shirin bacci. Ringing wayar NUAB din tayi harta yanke wanda tana yankewa kiransa na shigowa ta sauke ajiyan zuciya guda biyu a jere kafin ta dauka a natse tayi sallama. Amsa sallamar yayi a cikin nutsuwa da sautinsa me ratsa kowace kunnuwa jiki ya mace, Shiru yayi batareda yace komaiba sbd sautin muryanta dayayi sanyi sosai ya sauya zuwa yanayi na damuwa da rashin karfi, Itama shirun tayi tana kasa cewa komai wanda ya saka tinaninsa sake tsayuwa akan yanayinta kafin ya bude baki ya gaidata yana tambayarta lafiyanta sbd baijita daidai ba hakama yakira maa sakinah bata daukaba maa tenya kuma wayarta a kashe. Tattaro karfin hali da qwarin gwiwa tayi tana sauya yanayin muryanta zuwa na sakewa da hanasa fahimtar halinda take ciki ta amsa tana tambayarsa tasa lafiyar tareda Aleey. Magana takeyi tana kokarin kawar da tinaninsa akan yanayinta wanda shikuma a nasa bangaren kowane sautinta yana sake bada ita ne dan kuwa qarara ya tabbatarda akwai damuwa da rashin kuzari a muryanta. Sallama sukai batareda ta amsa tambayarsa ko daya ba akan su sakinah sbd ma kada suyi baki daban daban idan ya kirasu sbd ko yayane tasan zai iya gane batada lafiya a muryan tata. Suna sallama kai tsaye maa sakinah ya dake kira wanda ta dauka wannan karan tana zaune a palo Bahar na kwace jikinta tana karatu a laptop. Gaisawa sukai ya jeho mata tambayar data sakata neman rikicewa ta tattara nutsuwanta tace 'Tana daki tayi bacci tin dazu' 'Ok daman inata kiran wayarta haryanzu a kashe, Ko akwai abinda yake faruwa daya kamata na sani Maa?? Da karfin hali cikakke da fuskewa maa tace 'Aa ba komai wayarta ma da baka samu a kashe take gatanan ma a hannuna sbd ta huta sosai' Ajiyan zuciya ya sauke sbd daga karshe dai ya tabbatarda akwai abinda yake faruwa din sbd ya gama waya da Ammin ita kuma maa sakinah tace ga wayar a hannunta. Kashe wayar yayi ya kira ta maa tenya wadda ta yafe wayarta ta kashe kenan har sai Ayanah ta dawo dan bazata taba iya waya da NUAB ba ayanah batanan a samu matsala. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 119 Aleey dayake tareda NUAB a lokacin kuma yanajin duk abinda ya faru kafin LEUL din yace komai juyawa yayi daga gurin ya fice yana fidda wayarsa ya nemo numbern dazai kira ya saka kiran. Kiran mintina uku yayi wa Ari drivern bahar yace yana son tabbatarda me yake faruwa a gidan zuwa da safe, Yanason ya samu tabbacin kowa na gidan yana cikin cikakkiyar lafiya da hayyacinsa. Yana kashe wayar dawowa yayi ya wuce office dinsa dake cikin ghaz villa dan fara hada tafiyarsu da zata iya yiyuwa zai hada komai ya zama ready ta yanda tafiyar idan ta kama yi kawai zaayi idan kuma ba buqata idan sun tashi boyem kawai zasu wuce sbd baya bata lokaci ko delay ga duk abinda zai iya tasowa LEUL dinsa. NUAB din kuwa shiru yayi kawai a zaune tareda rufe idanuwansa masu kyau da kwarjini yana jin abinda yake kirjinsa na budewa sbd tinda yake bai taba jin nutsuwa ko samunta ba a duk lokacin da baya qasa daya da mahaifiyarsa, Tsawon wannan lokacin da yayi batareda ganinta ba a zahiri yafi masa radadi da ciwo akan na baya daya rayu batareda ita ba, Yanzu kariya yake son bata da dukkanin rayuwarsa amma wata kaddarar ta sake rabasu amma a hakan ma yafi dan samun sassauci sbd ya cireta daga rayuwar wanda sbd shine yake bata kariya, Tabar gurin wanda akansa yake jin tsanar zamanta a boyem, Ya rabata da wanda zuciyarsa bata kaunar alaqar dake tsakaninsu ko daya wato alaqar da ba igiyoyin aure ne a tsakaninsu wanda hakan shine baqin cikinsa da quncinsa tin tasowansa ta yanda Sultan ya kasa 'yanta mahaifiyarsa koda bazai aureta ba ya yantata ya barta ta zabi rayuwar datake so, Shi bai taba baqin ciki ko damuwa da zamtowansa 'dan imebēti ba sbd abu daya yake so yake kuma alfahari dashi shine Ayanaah ghaz ce ta haifesa,kota wace hanyar ta haifesa alfaharinsa daya itace mahaifiyar tasa amma sultan bai duba burinta ba,me takeso bayan zamtowanta imebētinsa,wace rayuwar take shaawa,a imebēti zata mutu duk bai duba wannan ba yabarta ta rayu tamkar mara amfani a cikin masarautarsa da babu ubanda yakeda iko da damar zuba rayuwar dayake so akan ikon masaurautar da masu sarautar da mutanen masarautar da mutanen qasar da qasar gabaki. Bude idanuwansa da suka sauya yayi sbd a duk lokacin wannan radadin ciwon daya rayu dashi ya taso masa jininsa tafasa yakeyi. *****Sultan yasar daya gama shirinsa na kwanciya a cikin navy blue kayan baccin masu kauri na Alpias da suka fidda haskensa tareda haibarsa sosai sbd duhunsu a jikinsa zaune yake a natse yana shan ruwan black shai me qarfi da qara lafiyar idanuwa data qwaqwalwa yana duba sako a wayarsa hankali kwance kira ne ya shigo wayar tasa wanda ya sakasa dan dago idanuwansa ya kalli inda ayanah take zaune ta gama shirin baccin itama tana sake goge fuskarta da wipes me dan maiqon oil kadan. Daukan wayar yayi a natse yafara sauraron gaisuwan Maraki wadda itace tayi kiran kafin ya bude baki ya amsa yana tambayarta lafiyar gida da boyem. Amsawa tayi itama daga can bangaren tana masa barka da sauka lafiya tareda bangajiya, Duka hadawa yayi ya amsa yana bayyanar da yar kulawansa akanta sbd ita ce kadai macen dake kiransa ako da yaushe yayi tafiya kokuma idan wani abin ya faru, Cikin yar kokarin nuna kulawa da son jin ina yake ta tambayesa yana wace qasar ne hala. Kai tsaye ba boyo sbd baya jin akwai mace ko namijin da a duniya zai iya yiwa kame kame ko boyo dan haka ya fada mata yana Uk kuma dubiya yaxo da hutawa. Shiru tayi batareda ta tambaya wa yaje dubawa ba sbd zuciyarta bazata iya daukan abinda kunnuwanta zasu jiye mata ba sai kawai ta janyo wani zancen tana masa yana amsawa suna magana yar daidai ta mata da miji har tsawon lokaci kafin ya gama ya ajiye wayar gefensa yana ajiye cup din hannunsa daya gama shanyewa yana wayar. Juyowa yayi jin tsit a dakin yaga Ayanah bata gabab mirror ta koma bakin gado ta gama komai harma tayi kwanciyarta batareda jin zafin komaiba dan batama gane kan wayar dayake yiba sam. Tasowa yayi ya nufi inda take daidai lokacinda take kokarin saka hannu ta rage hasken dakin ya kama hannun data miqa din a hankali tareda zubawa hannunta ido yana kafe lambarta dake bayyane da kallo. Dumin dayake tafin hannunsa daya gasa a sane da cup din hot shai dayasha wanda ya sauka a fatar hannun nata ya sakata sauke ajiyan zuciya me sanyi sbd taji dumin har cikin qashinta ta kasa dagowa ta kallesa amma jin shiru bai motsaba ba baice komaiba ya sakata dago ido a hankali ta kallesa. Inda idanuwansa ke kalla a hannunta ya sakata dauke idanuwanta akansa tana kokarin kalla ya tare fuskarta da dayan tafin hannunsa yana hanata kallan abinda zai tinatar da ita rayuwar datai a baya yana dawo da idanuwansa akan fuskar tata suna kallan juna. Sake motsawa tayi zata kalli hannun ya sake riqe fuskarta wannan karan tareda girgiza mata kai yana zaunawa a gefenta tareda qanqame hannunsa da nata din yana cigaba da kallan cikin idanuwanta data kasa ta dauke nata tana kokarin janye hannunta daga nasa dan kwanta. Sanin dole hannun nata zata kalla ya sakasa miqa hannu daya ya rage hasken wutar dakin yana jan hannun nata ya zagaye bayansa dashi wanda hakan ya dagota sosai ta hade da kirjinsa sosai numfashinsa ya sauka akan fuskarta daya seta da tasa yana shaqar nata numfashin tareda duk qamshin dayake fita daga jikinta. Ba tareda barin tinanin bayanta ta dawo mata ba sultan ya tabbatarda ta samu baccin nutsuwan data samu damar sanin wasu abubuwa da dama dake zuciyarsa a boye a danne wainda babu wanda ya taba saninsu akanta da 'danta dan haka da safe da mamaki da tinani kala daban daban ta tashi akan alaqar dake gudana a tsakaninsa da NUAB matiqar dai abinda ta fahimta na zuciyarsa hakan yake akan girman kaunar dayakewa NUAB. Da safen haka suka wuni suka sake kwana sukai kwana biyu batareda kowace dan adam ya gansu ba sbd ko masu kawo abinci su jere basu taba ganinsu ba kadir ne yake zuwa ya bude musu dakin da card din hannunsa bayan ya kira sultan ya sanar dashi zaa kawo abincin ya basa izinin a kawo din kuma suna jerewa kadir na tsaye zai saka a jere komai da zasu buqata a yanda yake su fice ya kira ya sanar da sun fice. A cikin kwana biyun Ayanah ta kasa iya sakewa tayi waya da NUAB yanda ya kamata nauyinsa take ji sosai hakama shakkar abinda zai iya biyo bayan auren idan yaji a tsakaninsa da mahaifinsa ya saka take jin shakka da jin kaman tana danasanin barin sultan ya daura auren duk da kaman kai tsaye shima yayi mata Da bahar take sakewa tayi waya sosai tana jin yanda take narke mata akan ta dawo a wayar tana kewanta, Su maa sakinah ma jin hankalinta kwance da kuma jin maganar auren ya saka suka shiga farin ciki me tsananin gaske harma da celebratin abinsu batareda kowa yaji ba dan kuwa abu ne da sai daga baya jikinsu yayi sanyi sbd babu wanda zai iya ma kwatanta yanda zasu fuskanci NUAB wanda jin auren shine kusan mummunan labari na karshe dazai ji a rayuwarsa gashi sunata boye boyen kada ya gane ma Ammi bata ganin bare ma subari koda wasa yaji labarin sultan yana qasar. Bahar da babu ruwanta batama san wai shakkar ya sani ko kada ya sani ba akeyi ita dai farin cikinta daya ma Ammin ta dawo tayi murnan da bata taba yiba jin Ammin tayi auren da shine burin mahaifinta da baya raye dama su din. Zuhrah ma da kanta ayanah ta kirata ta sanar mata wanda zancen ya saka zuhrah zubewa qasa tayiwa Allah sujjada tana gode masa tareda fashewa da kuka tana jin inama sauran yan uwansu da iyayensu suna raye su shedar da wannan auren na ayanah da suke jira da fata tin suna qanana Allah bai cika sa ba sai yanzu da manyanci ya kamata. Ita kanta Ayanah sai a lokacin da zuhrah ta fara kuka nata kukan ya taho tana kasa riqesa sukai abinsu sosai kafin sukai sallama. Bayan gama waya da Ayanah sakinah ta kira itama suka taru sukai kukan farin cikin da sakinah ma sai lokacin takeyinsa suna jin dadin da rayuwar Ayanah din ta kammalu cif cif yanzu. A can boyem Zuhrah sam bata fadawa kowa auren ba har 'yayanta kuwa musamman leylah wadda suka wuce a ranar tareda Asim wanda tasan dole zaiji idan har ta fadawa leylah tinda duk inda suke a yanzu din suna tare kuma yana ji tamkar mahaifiyarsa taji ne dan haka tai shiru bata fadawa kowa ba tayita farin cikinta ita daya tareda hada gagarumar walimar data sanar cewa ta cikar burinta ne na auren yarta data wuce. Bahar da itama hakanan take jin rayuwar tayi mata dadi farin ciki kawai takeyi tako ina dan kuwa duk yanda take tsammanin tana tsananin kauna da kishin Amminta abin ya wuce nan sai yanzu da Amminta ta zama matar aure halastacciya jin takeyi ta matsu Ammin ta dawo ta rungumeta taji ta cika zuciyarta da nutsuwa dan kuwa duk farin cikin da mahaifinta zaiji idan yana raye akai auren to shine take ji masa batareda ma tasan hakan ba. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 120 Aleey daya gama samun dukkanin bayanin dayake jira akan binciken dayasa akai masa dan tabbatarda lafiyar kowa dake uk din Ari ya dawo masa da bayanin kowa gidan lafiya kalau da alama ma suna cikin farin ciki a kwanakin sbd kullum sai Ms Bahar ta fita dasu yawon shaqatawa basa dawowa gidan ma wani lokacin sai dare duk da ba wani son yawon sukeyi ba sabanin bahar da kullum sai dare wani lokacin take dawowa gida amma akwai lokutan ma datake kwana hostel gurin qawarta. Shiru Aleey yayi xaune a cikin office dinsa dake cikin villa dinsu yana juya zancen bayan ya gama saurara yaji babu inda sunan Ammi ya fito dan haka ya tambaya Ari din a daban cewan ina Ammi? Amsa ari ya basa wanda ta sakasa cewa ok ya kashe wayar ya ajiye yana tsayar da tinaninsa da nazarinsa cak akan farin ciki da sabuwar walwalan me suke yiwa celebration din daya saka suke biyewa Bahar datake yarinya yawon shaqatawa kullum bayan sam dukansu ko fita idan ba dole ba basayi, Dauke tinaninsa yayi daga kan hakan ya dawo dashi akan duka wannan ina Ammi take sukeyinsa? Meyasa Ari yace tsawon kwanaki kenan bai saka Ammi a idanuwansa ba bayan an sallamota kenan daga asibitin data kwana basu ma sani ba sai yanzu Ari yake fada, Idan Ammi batada lafiya bazasu taba farin ciki ba harda samun walwalan ringa fita dan haka dole Ammi na cikin koshin lafiya, To idan tana cikin koshin lafiya bazai taba yiyuwa ayi kwanakin da sukai sati ace baa gangaba cikin gidan, A taqaice idan tinaninsa da lissafinsa yana tafiya daidai yanada tabbacin Ammin bata gidan.... Tsayawa bugun zuciyarsa yayi cak daya gama wannan tinanin sbd idan Ammi bata gida duk duniya ina zata tafi a qasar??babu. Idan kuma qasar ta fito yanada tabbacin bata boyem sedai idan Anjom wanda shima yasan har abada Ammi bazata iya tafiyar barin qasa ko wani gurin da zatai ko kwana daya ne batareda ta sanar da 'danta ba dan haka Ammi bata bar qasar ba tana cikinta kuma ko a ina take tinda bata fada wa NUAB ya saniba to ba gurin dayakeson taje bane, Fara hada wayoyi da rashin daukan wayarta daya yakaita a kwanakin da yanda su Maa sakinah suke baki daban daban da ita wanda dalilin hakanne ma NUAB ya sakasa bincika ko lafiya suke sbd suna boye wani abu tabbas Qarasa hada duka komai yayi take kansa ya sara sbd kaf duniya abu daya ne ayanzu NUAB yayiwa tsanar gaske shine haduwan Amminsa da Sultan yasar kuma dukansu Maa da Ammin sun san da hakan..... Sarawa kansa ya sake ya dauki wayarsa yana miqewa tsaye ya saka kiran keelah dake boyem yana fatar kada yaji abinda zai tambaya sbd matsala ce babba xata iya biyowa musamman ayanzu da NUAB din kaman zafinsa ya qaru duk da hutawan gaske sukeyi a Moscow sun gama abinda ya kawosu amma ba yanzu zasu komaba. Wayar keelah na kowane ringin ne da sarawar kan Aleey wanda yake jin tinanika da dama na yawo cikin kansa wanda bama yajin a yanzu zai iya isar da sakon ga NUAB. Keelah na daukan wayar kafin ya fara cewa komai aleey ya jeho masa tambayar 'Sultan me murabus yana cikin masarautar boyem da qasar boyem ma gabaki dayanta??? Keelah koda yake 'dan kadir kuma tamkar idon sultan akan kowane motsin 'dansa hakan bai taba hanasa zamowa loyal dan gani kashenin NUAB ba dan kuwa shine uban gidansa daya wuce kowane matsayi a gunsa dan haka babu kowace irin sakayawa ko daya yace 'Baya masarautar bayama qasar gabaki daya amma babu tabbacin inda ya tafi nima sai ayau din da safe nake samun labarin tafiyar sbd bai bari kowa yasan da tafiyar ba tinda ya rufe rayuwarsa ta fita daga idon kowa da sanin kowa.' Shiru Aleey yayi tareda rintse idanuwansa kafin ya bude yana kashe wayar, Sultan yasar yana uk,ya tabbatarda shine a qasar wanda ya saka Ammi bacewa daga ganin Ari da sauran masu aikin gidan. Komawa yayi ya zauna a kujera yana ajiye wayarsa gabansa tareda dafe kansa dayayi nauyi sbd baisan ta ina zai fuskanci hakan ba dan bayajin zai taba barin NUAB ya sani kawai zai rufe zancen batareda barin ya sani ba kawai fatarsa Sultan ya koma kafin komawansu wanda zai tabbatarda hakan dan kuwa bazai bari Sukoma Boyem ba a yanzu har sai ranar da sultan ya koma ta yanda suna komawa NUAB bazaisan sultan har yayi tafiya ya dawoba. Da daddare dole zai isa gurin NUAB isar masa da duka bayanin abinda a samu a binciken dan haka koda ya isa gabansa bayan sunyi dinner a table tare ya dauko masa wasu bayanan ayyukan yafara yi masa kafin cikin nutsuwa ya sanar dashi cewan babu abinda yake faruwa acan uk kowa lafiya kalau yake kawai Ammi ce tayi yar jinyar kwana biyu shiyasa sukaita masa baki daban daban kila dan basason ya sani ya damu amma ayanzu ta warke sarai tana ma gida an sallamota. Yana gama bayanin bai jira abinda NUAB din zai fada akan hakan ba ya fada wani bayanin sbd bayason zancen su Ammin yayi tsayi, Kokarin nuna masa bayanan dake kan laptop din gabansa yayi yana kutsawa sosai a bayanin da nunawa..... 'Zancen Ari bai gamsar dani ba,da kaina zan tabbatarda idan Ammin ta warke shikenan kaman yanda ya fada maka...' Itace kalmar data katse Aleey dayake kokarin nisa a bayaninsa dan rufe na Ammin dan haka ba zata kaman daga sama yaji maganar NUAB din wadda ta sakasa dakatawa yaba sauke numfashi me dumi ya aje abinda yakeyi ya dago ya kalli NUAB din wanda shi yake kallo da mayun idanuwansa sbd aleey ya basa kansa daga lokacinda yafara masa bayanin su Ammin yana dauke idanuwansa daga kansa sbd bai taba masa boyo ba ko karya a kowane zancen komai zafin lamari fada masa yakeyi su fuskancesa amma ayau karan farko ya gabatar masa da zancen daya tabbatarda ba shi bane dan haka baya buqatan gyaran zancen zaije da kansa ya fuskanci koma menene. Aleey da daman a cikin ciwon kai me tsanani yayi bayanin sbd rashin sabon haka a tsakaninsu numfashi me zafi ya sauke a natse kafin ya kalli NUAB din yace 'zan tabbatarda tafiyar a lokaci qanqani' Ficewa Aleey yayi yana fidda wayarsa dan fara shirin hada tafiyan dan baida zabi a yanzu kam bayan na jiran abinda zasu tadda da wanda zai biyo baya. ****Su Asim sun saka a uk din dan haka kai tsaye Leylah kasa barinsa tayi saida suka fara zuwa gidan su Ammin wadda basu samuba a waya dan haka dole maa sakinah ta kira ita ta basu location suka iso har gidan sedai saida suka fara tsayawa lodge mai kyau da tsada sosai dayake kusa suka fara tsayawa harma sukai wanka ko abinci basu tsaya ci ba suka tafi. Ko da suka isa bahar bata nan dan haka a cikin rashin sabo da jin alaqar wata iri Asim ya gaisa dasu maa din ya tafi yabar leylah a gidan kafin ya dawo da yamma wanda yasan zuwa lokacin Bahar ta dawo, Rashin ganin Ammi da baiyiba baima tsaya tambaya ba sbd bayajin zai iya hakan a yanzu sedai zuwa kwana biyu idan ya shiga jikinsu akan bahar. Duk wanda yake gidan yayi mamakin zuwan nasu ba sanarwa gashi ko zuhrah bata sanar masu ba sbd batai tinanin nan sukayo ba kai tsaye itama ta dauka honeymoon dinsu zasu tafi suyi. Duk da baa san da zuwansu ba farin ciki sosai sukai da zuwansu musamman maa sakinah data ringa tarairayan Leylah din tana fatar Allah yasa cikine da ita yanda taga kaman ta sake yar ramewa. Bugawa Ayanah sukai suka sanar da ita zuwan leylah din itama tayi murna sosai sedai basa ma nan suna Liverpool sunje zata ga wani likitan herbs akan tin sanyin da likita yace ta dan qauracewa shine Sultan ya baqaci taga wannan likitan batama so tafiyar ba amma dole ta tafi. Har 8 Bahar bata dawoba hakama tsawon wunin Asim akai akai yake kiran leylah jin ko Bahar din tadawo tana sanar masa bata dawoba harma takaicinsa ya fara kamata baida zance bayan na bahar wadda kunnuwanta suka gaji daji harma take jin a yanxu tana buqatan zaunawa ta qarewa bahar kallo taga menene take dashi da ita batada dan haka ta dena daukan wayarsa haka yayita kira tana qin dauka baqin ciki da takaicinta ya rufesa sbd idan itace take maida kiran sunan NUAB wanda yake jin ai bai rasa koma me NUAB yake dashi ko jin haushi ba ko hanawa tsoki yayi ya jefar da wayarsa ya kwanta dan hutawa da kyau dan kamar marasa hankali haka suka kwasa zuwa gidan daga isowansu batareda sun tsayawa hutawaba dan haka gwarama ya huta yayi kyan gani anjima idan zai isa gidan. Sai 6:30 ya isa gidan cikin shigar ash fendi wears yana fidda qamshi me tsada da sanyi yana isowa har palo aka sake masa iso ya zauna yana sake gaidasu maa suna dan kokarin sakewa dashi sbd Leylah dayake aure ayanzu ya zama nasu dole. Fira sukeyi sama sama kowa na iya kokarinsa gurin yar sakewa da dan uwansa sabanin Leylah da hankalinta yake kan bahar da har lokacin bata dawoba. Shi kansa Asim hankalinsa na kan dawowan Bahar din wanda duk leylah na lure dashi takaicinsa duk yabi ya sake ciketa sai tsoki mara sauti take saki yana sane da ankare da ita amma yaki ko kallanta jira yake su koma yaji dalilin rainin wayon abinda take masa. Abinci aka gama shiryawa a dining suka dunguma dukansu suka zauna suna kokarin farawa Bahar ta dawo gidan ta hanyar jin shigowan mota ya saka sukasan itace dan haka kasa fara cin abincin sukai duka su biyu suja juyawa ga kofar. Cikin nutsuwa aka buga kofar wadda ta saka Maa sakinah da Maa tenya suma dakatawa suka juya ga kallan kofar sbd sanin ba Bahar bace sbd ita bata buga kofar sedai kawai ta bude ta shigo, Faduwa gaban Maa tenya da sakinah sukai a lokaci daya sbd sanin ba kuma ayanah bace sbd ko yanzu basu jima da gama waya da itaba tana Liverpool haryanzu to waye kuma dan suna cikin matsanancin yanayin da basa buqatan zuwan kowa idan ayanah bata dawoba. Asim kuwa zuciyarsa tafi ta kowa bugawa sosai sbd idanuwansa har wani sauyawa sukai tamkar hawaye zasu ciko a cikinsu sbd tsananin shauqin son ganin bahar wadda ganinta kawai zai saka zuciyarsa sanyaya. Leylah ma da faduwan gaba take tsananin son ganin bahar din dan haka dukansu kafe kofar sukai da ido babu ko kyatawa. Sake buga kofar akai kafin kai tsaye aka budeta gabaki daya wanda iska ta kado musu qamshin daya saka dukansu miqewa daya bayan daya idanuwansu na kasa daukewa daga kofar, Aleey dayake gaba shine ya fara sako kai yana qarasa budewa mai boyem din kofa yana sako kai a natse cikin wata sanyin iko da izza tareda kamewan datake qafar da yawun bakin dukansu. A daidai wannan lokacin karfe 9:30 ta buga kuma a daidai lokacin motar bahar ta shigo gidan tana kallan motoci biyu dake harabar gidan zuciyarta ta fada mata Amminta ta dawo bata fada mata ba dan haka da sauri ta fito motar tana sanye da purple Milan palazzo mai tsananin fadi da vneck chiffon shirt da ake ganin vest din kayan daga ciki sai scarf na versage da hanbag dinta ta lv tayo cikin gidan da sauri ta fado palon tana qwala kiran Ammi kowa na tsaye cirko cirko zuciya na bugawa ba dadi. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:55 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 121 Kowa kasa motsawa yayi daga inda yake bayan sun mimmiqe tsaye dukansu, Kusan dukansu tsoro ne mai tsananin ya cika gangar jikinsu da zuciyoyinsu sbd shine mutum na karshe a duniya da zasuyi tsammannin gani a wannan ranar kuma a daidai wannan lokacin, Shi kanshi Asim tsoro ne yaji ya shigesa mai tsanani na bayyanar NUAB din gidan sbd kai tsaye sunsan meya kawosa koda kuwa su Maa sakinah su basu taba kawo hakan ba sbd ganin wa yake aure. Naimar gurin gabaki daya daukewa tayi tai wani irin tsit dumi da tiririn gaske yana tirnike yanayin kuma har lokacin ba wanda ya motsa ba wanda ya bude baki, Idanuwansa da suka gama kallansu daya bayan ya tabbatarda ko waye da waye a gabansa ya dan rufe su ahankali sbd sauyawan da suka fara suna wata irin yajin da zai iya saka kafafuwansu kasa daukansu daidai wannan lokacin ne itama bahar din ta fado palon tana kwala kiran Ammin wanda har cikin kirjinsa sautin muryan ya keta yana yankarsa akan radadin dayake jin kansa na dauka da zafi, A rikice cikin wata irin shock ta tsaya cak bayan ta iso tsakiyar palon ganin Aleey da shine yake facing kofa take komai nata ya fara dena aiki daidai yana slow ta kasa juyawa bangaren datakejin qamshinsa na bugowa ta tsayar da idanuwanta akan su maa dake cirko cirko. Kan Asim ta saukar da idanuwanta shima tana kalla cikin tsananin mamakin ganinsa suna hada ido yayi saurin dauke nasa idanuwan duk kuwa yanda yake cikin tsananin son ganinta kaman zai rasa rayuwarsa amma yana ganin yanda idanuwan Aleey suke kafe akansa haka ya hakura ya danne maitarsa yana dauke ido sbd yana tsananin buqatar rayuwa da ganinsa maana da idanuwansa a yanzu, Bahar daqyar ta iya daga kafafunta ta isa bayan Maa sakinah a hankali ta dan rabe wanda takunta ya sakasa bude idanuwansa da sukai jajir akanta ya qare mata kallo ita da sitirar sake jikinta kafin ya juya kansa ya kalli agogon dayake dakin da wani kallan dayake na tsantsar isa da bacin rai ya duba time karfe tara harma da rabi na dare sai a lokacin take dawowa gida, Shine ya yanke shirun wanda ya wakana sbd iyayen nasa babu wanda ta iya samun abin fada sbd basu gama fitowa shock ba ya bude bakinsa da muryan datake bayyanarda tsantsar bacin ransa dayake iya kokarinsa gurin dannewa a lokacin a natse da kamewa yace 'Na same ku lafiya? Maa sakinah ce tayi karfin halin amsawa tana kokarin takowa ta qaraso tsakiyar palon daga dining din zata jefa wata maganar ya sake furta 'Ammi fa?? Cak ta dakata tana fasa qarasowa gurin nasa ta kallesa tana kokarin nemo maganar da zata fada a bakinta. Kafeta da ido yayi yana jiran amsarta wadda babu dan haka ya juyar da kallansa akan maa tenya yana jiran ko zata basa amsa itama shiru tayi tana kasa ma kallansa sbd nauyinda take ji duk da shine 'da gaskia ayau suna jin nauyi da kunya harma da shakkarsa sbd anyi masa laifi mai girma. Jin shiru ya sake ratsa gurin ya dauke idanuwansa daga kan tenya din ya saukesu akan Bahar wadda har lokacin taqi dagowa ta kalli inda yake sbd yanda kirjinta yayi nauyi. Bai sake iya dora idanuwansa masu daraja akan shigar datake jikinta ba sbd loosing control na tsantsar bacin rai dayaji yanayi wanda ya sakasa juyawa kai tsaye ya fice idanuwansa da jijiyiyin kansa da suka fito sunyi jajir fushi da bacin ransa me karfi daya jima baiyiba yana tasowa ya gauraye jininsa gabaki daya da idanuwansa. Aleey daya san tsantsar bacin rai da baqin ciki me tsanani baya saka NUAB magana indai akan manyansa ne sbd komai zai iya faruwa yana ganin NUAB yanayin NUAB din ya sauke kansa qasa sbd aya fushi da bacin ran LEUL yau ya bayyana dan haka yana juyawa baice komaiba shima ya bisa din suka bar gidan a motocinsu tareda securities dinsa. Yana ficewa Asim ne ya fara sauke ajiyan zuciya mara sauti yana kallan leylah datai mutuwar tsaye gurin kallan NUAB din zuciyarta na bugawa da karfi sbd ya dade bata gansa ba a fili yayi sauyawan data qarasa kasheta gabaki daya akansa,. Yayi wani irin fresh da duk hasken fatarsa saida taga kaman ya qara haske ya zama cikakken kamilallan namijin dayake juya qasa guda a hannnunsa tamkar manyanci ma ya shigesa hatta fushinsa daya bayyana a tattare dashi da tsananin bacin rai qara masa wani kyau da tsari yayi dan hakanne ma harya fice bata iya dauke idanuwanta akansa ba bare motsawa. Takaici sake cike Asim yayi yanda ita gabaki daya duk shock da halinda suka shiga bata shigaba matacciyar soyayya ce a idonta dan haka hade fuska yayi tareda dauke kallansa akanta yana juyawa gurin maa sakinah zai kalli Bahar dinsa shima sai yaga wayam bahar din ta silale ta gudu daki sbd halinda ta shiga itama wanda hadda tsoro da shakka a cikinsa hakama ba qaramar bugawa kirjinta keyiba tana jin yawun bakinta suna kafewa har lokacin qamshinsa take ji a hancinta yana shigarta duk da bata iya yadda ta kallesa ba sbd bayyanarsa a rayuwarsu yau yazo a bazatan da takasa ma tinanin komai kawai dai dukansu gidan duniyar ta tsaya musu cak. Baqin ciki ne ya sake tirnike zuciyar Asim ganin ba bahar din dan haka a fusace yana dan boye zafin kalamansa ya kalli leylah yace 'To mu tafi ko' Juyowa tayi ta kallesa cikeda zafi itama sedai ganin su maa da hankalinsu baya kansu ya sakata itama dan tausasa nata kalamin tace 'Kaje anan zan kwana' Kallan baki isa ba yayi mata sbd bazai yadda ba ta fisa morewa ba wato ita ta kwana anan taita ganin Abincin zuciyarta shi kuwa yana can abanza kenan ita ya rako ma dan haka sake daure fuska yayi yace ta wuce kawai su tafi sa dawo goben ai. Zatai gaddama cikin bayyanarda rashin mutuncinta Maa sakinah ta bude baki a sanyaye tace tayi hakuri tabi mijinta din sa dawo daga baya. Bude baki tayi zatai magana Maa din ta katseta tana tabbatar mata data tafi din dan haka ba yanda ta iya bayan shirya ta tattaro suka fice. Komawa dukansu sukai suka zauna a hankali a natse tareda kallan juna a sanyaye dukansu suna jin rashin dadin batawa NUAB din rai sbd yanayinsa ya tabbatar musu da yakai maqurar bacin rai da fushin da bazai iya magana shiyasa ya juya kawai ya tafiyarsa. Tenya ce ta bude baki tana cewa 'Gashi ba samun Ayanah akeyiba idan ba itace ta kira da kanta ba bare a fada mata isowan NUAB din sbd dai a yanzu ni bansan me zan fada masa gobe ba idan ya sake tambayar' Numfashi maa sakinah ta sauke a natse kafin ta bude baki tace 'Allah yasa dai ficewan da yayi komawansa kenan Moscow bazai dawo ba sbd shine mafi alkhairi a lamarin yanxu dan gaskia nima bazan iya qara masa bacin ran fada masa ba.' Miqewa tenya tayi tana zuwa daki ta dauki wayarta ta sake gwada kiran ayanah din ita kuma sakinah miqewa tayi ta nufi dakin Bahar sbd dubota taji abinda ya sakata kaiwa har 9 yau bata dawo gida ba gashi an hadu da tsautsayin da basusan wace makomar zasu fuskanta ba duk da kila fushin samun Asim a gidan da rashin samun ayanah zai boye nata lefin da baima ankare ba tukuna. Ko data je bahar ta lallaba ta shiga wanka da sanyin jiki dan haka bata tsaya ba ta fice itama taje ta dauki wayarta ta fara kiran NUAB din dan bada hakurin da zai sassauta lamarin amma tana kiran farko taji wayoyinsa duka a kashe dan haka ta gwada kiran aleey wanda shima a kashe ta jisa abinda baayi kenan jin wayarsa a kashe sbd shine kunnuwa da idanuwan NUAB baya taba yadda ajisa kashe matiqar ba yana sama ba cikin jirgi kenan. Cikin damuwa me tsanani da rashin sanin abin yi suka zauna sunata zabga kiran Ayanah amma babu alaman zasu samu hakama tenya datake iya magana direct da sultan shima kiransa takeson yi amma tana kasawa dan batada hurumin kiransa tace a bawa ayanah sannan kuma ta fadawa ayanah ta dawo NUAB yazo duka a sultan din sam bazai yiyuba dan haka kadir ta ringa kira shi kuma wayarsa na silent yariga ya kwanta ma a lokacin. Sake shiga tashin hankali sukeyi dare na kutsawa ba wata makama kuma sun tabbatarda NUAB matiqar ba wucewa yayi ba da bacin ran daya bar gidan to zai dawo sake buqatar ganin Amminsa ayau din su kuwa babban tashin hankalinsu kenan sbd badai zasu iya fuskantarsa su sanar dashi bata nan ba tsawon lokaci kokuma batama uk din wanda suna fadar hakan sai sun fada tareda wa take wanda abu ne da bazai yiyu jinsa a bakinsu ba sbd bazasu iya dauka da kallan fushinsa ba zaiyi muni koma yayane su gwara iyayen nasa su fuskancesa da kansu. Da wannan tashin hankalin da fargabar tareda zullumi suka ratsa daren suka kwana har safe a zaune suna sakawa da warwarewa ga bangare daya damuwar maa sakinah biyu ce tana tsananin tsoron ace NUAB ya ankara da bahar da lokacinda ta dawo din dan haka taketa adduar masifar ta tsaya a iya guri daya. Ita kanta Bahar a daren duk da ta dawo da yunwa sbd wani class ne na fashion design da sukai joining ya sakasu kaiwa dare sosai sbd kayan amarya da akai designing a gurin wanda dukansu aiki suka kusan wuni sunayi kasa fitowa cin abinci tayi ta lafe a dakinta har lokacin zuciyarta bata koma yanda take bugawa ba daidai. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:55 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 122 Koda washe gari tayi safiyar ta waye babu wanda ya samu kuzarin fitowa da wuri suna dakunansu a lafe suna jiran kowane irin tsammani, Bahar ma lafewa tayi taqi fitowa sam sbd batama son tsautsayin dazai saka su hadu harma ya ankare da ita matsalolinta su dawo zata jira a gefe taji idan ya wuce kenan tukuna, School ma bata shirya ba sai guraren after 10 ta fito a shirye tareda nufar kitchen tayi breakfast sama sama acan ta fito ta nufi dakin su maa din tana budewa suka bita da kallo kowacensu da waya a hannunta sunata fama da abu daya, Tenya ce ta fara amsa gaisuwanta tana tambayar ko tayi breakfast tace eh tayi karta dade kaman jiya ta fada mata tana taqaita zancen anan sbd batason bahar din ta wani fahimci halinda suke ciki duk da a bayyane hakan yake suna cikin tsananin damuwa me karfi. Maa sakinah kuwa tasowa tayi tana gyara mata rolling din dayake kanta na blue qaramin veil din doguwan shaped bahrain gown dake jikinta bata kamata ba sam suka yo palo tana jin sam batason yau bahar din ta fita koina koda school dinne kuwa sbd su fara tabbatarda ya wuce gudun dora wata fitinar akan wata dan kuwa a yanda yake yanzu wuta ne ke cinsa dazata iya kona komai. 'Bahar ko zaki hakura da school dinnan yau da gobe ne mu jira NUAB ya tafi' Kallan maa din tayi tana dan marairaice fuska sbd tana buqatar tafiya school tabar gidan dan bazata iya barin ya taho tana gidan ba wanda a yanzu hakan haryanzu palonsu qamshinsa yakeyi dan haka gwara ta tafi idanma yazo batanan bata gansa ba bai ganta ba idan ya wuce din kuma shikenan. Numfashi maa ta sauke ganin yanda bahar din ta narke dan haka sai kawai tace 'To ana tashi yau kada kije kowane class na komai da kuke zuwa ki tabbata kin dawo gida kai tsaye.' Batareda taso hakan ba tace ok tareda nufar kofa ta fice. Tana fitowa yau bata tadda Ari ba wanda bai taba fashin zuwaaba tinda sassafe kuwa sai dare yake tafiya. Time ta kalla batason kiransa sbd kada ta janyowa kanta attention din yaransa dashi kansa dan kuwa tasan dole Ari hanasa zuwa akai ko kuma akwai wani dalilin dan haka ficewa tayi kawai ta hau mota ta tafiyarta. Tana tafiya su Maa sakinah suka fito daqyar suka iya breakfast suka shishirya dan zaman jiran tsammani kaman yanda suka fada, Karfe goma sha daya daidai su Leylah suka iso gidan tareda Asim wanda gabaki daya ya qarasa zama wani irin kamar sakarai dan kuwa sai baza idon neman bahar yakeyi ya samu ya kalleta son ransa yayi magana da ita kafin wani abin ya kuwa zuwa ya giftawa jin dadinsa, Ita kanta leylah a zaune take suna fira sama sama dasu maa amma hankalinta a rabe yake kaman yanda nasu yake a raben kowa hankalin rabi anan rabi a wani gurin. Suna wannan zaman ne wayar leylah tayi ringin ga mamakinta number ce kaman bazata dauka ba sai kuma ta dauka Shuraim taji take ta ciro wayar daga kunnenta ta kalla taga numbern qasar ce da sauri ta maida kunne tana tambayarsa yana ina ne?baya boyem? Fada mata yayi yana uk ya kasa samun numbern Ammi hakama yanata kiran wayar Maa sakinah baa dauka yanason zuwa gidan ne ta turo masa numbern maa tenya. Wani yawu ta hadiye da karfi tana jin rashin dadin zuwansa sbd zuwansa zai iya hanata sakewa musamman tinda tasan shima meyake so wanda harga Allah tafison Asim ya samu bahar a maimakon shi dan uwanta sbd Asim ya samu bahar shine zata samu yancinta na abinda takeso hakama tafison Bahar tayi takaba idan Asim ya tafi a maimakon ta auren dan uwanta da zata samu rayuwar soyayya me kyau. Badan taso ba ta masa sharing location nasu baiyi awa uku ba kuwa sai gashi a gidan ya iso cikin kwanciyan hankali shima kuma tin acan yake mamakin abinda su leylan sukeyi a gidan bayan honeymoon zasu tafi. Su Maa da ayanzu gabaki daya basa murnar zuwan kowane baqon hakanan suka daure suka danne suka tarbesa da nuna farin ciki sosai dan haka gidan ya dauki haramar murna da yar hayaniyar farin cikin baqi da suma baqin kowa ke cikin farin cikin kasancewa a gidan. Shuraim kai tsaye shi kam ya tambayi bahar aka sanar dashi tana school dan haka ya ringa kiyaye time dan jiran dawowanta. Shiru shiru su maa suna jiran jin ta inda NUAB zai bullo ko a zahiri ko a kiran waya amma shiru dan haka suka dan sassautawa kansu suna kokarin sake sakewa a cikin baqin nasu da duka dai na gida ne. Karfe uku Bahar ta dawo gidan zuciyarta na dan shiga yanayi na fatan basada kowa a gidan, Tana sako kai a palon yar hayaniyar datake jiyowa ya sakata jin kirjinta yayi nauyi amma sanin ba NUAB bane ya sakata qarasowa tana kallan palon sbd idan shine tin a gate zata ga motoci da securities nasa hakama sam bazaa samu kowace hayaniyaba a duk inda yake a guri. Ganin Shuraim da idanuwanta suka fara sauka akansa ya sakata sauke ajiyan zuciya me dan karfi tana maida kallanta akan maa sakinah data gode Allah bahar din ta dawo kafin zuwansa duk da sun cire rai sun tabbatarda ya wuce. Da tsananin farin ciki da sanyin zuciya shuraim yake kallanta yana mata barka da dawowa itama kokarin sake fuskarta tayi sosai tana masa barka da zuwa kafin ta juya ta kalli Asim wanda kusan yayi mutuwar zaune a gurin kallanta tai masa barka da zuwa shima tukuna ta kalli leylah ta masa sannu da zuwan wanda duka basu samu sunyiba jiyan. Gaggaisawan da sukai idanuwansu duka akanta ya sakata kasa zama a cikinsu ta wucewanta daki dan cire gajiyan data dawo da ita. Leylah data kafe bahar da idanuwanta harta shige wata nauyi taji ya danne kirjinta sbd babu wani abu daya rage a bahar din data sani baya dayake tareda ita a yanzu sbd gabaki daya ta sauya sauyawa kuma ba qarama ba dan kuwa hatta skin tone nata ya tashi daga fara zuwa kaman butter dan kuwa har wani daukan ido takeyi ga wata irin calmness da class tareda basarwa kaman ita kadai ce 'yar sarauta a gurin, Suturar jikinta da duk abinda yake jikinta babu wanda ba original designer ba, Sake jin tayi kishin bahar din me tsananin gaske yana rufeta ta juyo ta kalli maza biyun da suka gama mutuwa akan bahar din wadda batama jin bahar din ta basu hankalinta dama zata san me suke ciki, Tsoki taja mara sauti sosai cikin takaici da baqin ciki tana kallan Asim da farin ciki yake bayyane sosai a fuskarsa duk da ya dena kallan hanyar da bahar din tabi amma kana kallansa zakasan yana cikin farin ciki da walwala. Akan Shuraim ta maida kallanta shima wani tsokin baqin cikin ta sauke tana jin kwata kwata ma ta gaji da gidan fitarsa take son yi. Tinda bahar ta shige bata fitoba ba wanda ya sake ganinta tana bedroom dinta tayi wanka ta saka skinny jeans da farar loose top tayi kwanciyanta a daki tana wayoyinta da duba abubuwa a laptop abinci ma sedai tayi waya me aiki ta kawo bata har dakinta taci tana harkan gabanta hankali kwance. Har yamma ba labari NUAB dan haka yanzu kam sun sakewarsu gabaki daya duk da a cikin zuciyoyinsu suna jin tsananin rashin jin dadi kuma har lokacin har wayarsa harya ayanah bame zuwa. Da daddare suna kokarin fara dinner a table yauma sukaji shigowan mota wadda kai tsaye ta saka kowa shan jinin jikinsa sbd dai ba bahar bace tinda tana gida motarta ma tana pake. Maa sakinah ce ta baro dining din hakama tenya suka dawo palo tareda baro su Leylah can wainda suka fara cin abinci daga Shuraim har Asim hankali kwance da farin cikinsu. Bude kofar akai kai tsaye aleey ya sake bayyana kaman jiran sedai babu NUAB din a tareda shi ga mamakinsu luggages din da suka tabbatarda na NUAB ne sbd tsarinsu da sanin tsadar da suke screaming aleey ya fara shigowa dasu bayan ya tsaya a gabansu cikin girmamawa me karfi ya gaidasu yana sake tambayar Ammi ta dawo?? Ganin ba tare ake da NUAB dinba ya saka tenya bude baki tace 'Aleey na tabbatarda zuwa yanzu kai kasan bata nan kuma mun kasa samunta a waya kwata kwata dan Allah kada ka bari NUAB ya dawo nan wlh yana dawowa zai iya sanin abinda kansa bazai dauka ba.' Kasa kallanta aleey yayi sbd girmamawa kafin yace 'Maa banda abinda zan iyayi sbd tin acan nayi kokarin hana zuwan tinda yaxo da kansa koma menene zai sani sbd ya kamata ya sani din' Maa sakinah kuwa mutuwa jikinta yayi da sanyi ta tabbatarda akwai matsala babba dan kuwa dawowan NUAB gidan batareda cewa komaiba kasawa zaiyi ya tsare ya ganewa kansa lokacinda Ammin zata dauka ta dawo daga koma ina ta tafi kuma ta tabbatarda hakan da yayi yana nufin bazai sake tambayar kowa komaiba kawai da kansa zai tabbatar kuma hakan alamar ya gama kai qarshen bacin rai da fushi me zafi akansu. Masu aiki biyi Maa sakinah din ta kira ta je ta dauko card din bude palon da basu taba shiga ba wanda master bedroom na gidan yake ciki sedai a bude duk bayan kwana biyu a gyara a sake rufewa, Bawa masu aikin tayi tace suje su gyara komai da kyau da tsaftar datafi duk wadda suka sani a duniya. Karba sukai suka tafi daman sun saba gyaran dakin dan haka wata irin gyara sukai masa a cikin kiyayewa sbd komai na bangaren kana gani kasan yafi koina a gidan. Ba bata lokaci suka gama aleey ya isa dakin da kansa ya jere kayan NUAB din a tsarin dayasan zai san inda komai ya buqata yake dan duk inda suka tafi ko duk inda zasu sauya guri aleey bai taba sauya yanayin tsarin yanda yake aje komai na NUAB dinba dan haka duk inda yaje yana shiga dakin da duk zai zauna yasan inda zai samu komai sbd tsarinsa da aleey bai taba sauyawan ba. Bayan gama komai seta sanyin aircon daidai da yanda LEUL din yakeso yayi ya sauya qamshin dakin zuwa blooming wolf wanda take dakin yayi daidai yanda NUAB zai nutsu dashi tukuna ya fice dan hatta toiletries nasa da duka abin amfaninsa an jeresu tsaf. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:55 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 123 Aleey na fitowa daga bangaren koda ya iso main palon su Maa din na zaune shiru babu me abin cewa hakama su Asim suna zaune suna qara har fira kafin wucewansansu batareda sun san meyake faruwa ba bama susan Aleey yazo yana cikin gidan ba saida suka gansa kwatsam a palon suka dago suna kallansa cikeda mamaki shima kallan Shuraim din yayi da mamakinsa daya kasa barin ya fito fuskarsa ba kyau duk da bazaka fada a bace da rai yake kai tsaye ba dan shi Asim ko kallansa baiyiba dan yana kokarin danne zuciyarsa ne daga musu abinda zaifi wulaqanci ya dan haka time din agogon hannunsa na blackmambaC36 ya kalla ya bude baki yace 'Sultan zai kasance anan nanda mintina kadan if you guys c...... Bai qarasa ba leylah ta bude baki zatai magana Asim ya katseta yana cewa ta tashi su tafi tukuna gobe sa dawo. Girgiza kai leylah tayi tana kokarin mayarwa Asim din magana Aleey da baida time ya juya yabar gurin yana ficewa gabaki daya. Securities ne yazo dasu masu karfi ya fito yafara musu bayani suna zagaye harabar gidan shirinsu na bawa gidan tsaro sbd mai qasa daya dawo gidan. Aleey ma daya gama tabbatarda komai yayi daidai da ina NUAB din zai iya rayuwa dakin dayake daga wajen harabar ya isa daman shima an gyara masa ana gamo gyaran na NUAB ajiye ipad dasu laptop da sauran abubuwan da baya nesa ko kadan dasu yayi ya fito yaja mota ya fice gidan tareda tabbatarwa da securities kafin ya dawo da NUAB duk wanda yake cikin gidan ya fita bayan su maa da masu aiki ko waye a tabbatarda an fidda shi idan bai fita ba a mintinan da suka wuce talatin. Aleey na ficewa gardama da fada ya barke tsakanin leylah da Asim sbd batajin zata bisa ayau din dan ganin aleey ya tabbatar mata da NUAB yana nan har yanxu kenan dan haka ba inda zata. Asim kuwa dagewansa akan tafiya da ita sbd ya ringa fakewa da ita yazo kawowa kullum ya shigo yagaisa da bahar sabanin idan ya barta dole zai daga kafa kwana biyu kafin yazo gidan dan haka yace saita tashi. Maa sakinah da aleey yana ficewa tabar gurin ta isa kitchen tana bawa masu aiki umarnin su sake gyara koina kuma yanzu da Sultan me boyem zai kasance a gidan sai sun kiyaye sosai sun sani, Shai ta fara kokarin hada masa ita kuma wanda yakeda karfi a lafiyar kwakwalwa da lafiyan jiki batareda tana da wani karfin jikiba sosai sbd dawowansa gidan kadai hukunci ne me karfi ga dukkansu sbd zai tabbatarda kasawarsu a abubuwa da dama dazasu ji kunyarsa akan kasawan. Tenya dake zaune cikinsu ma itama barin gurin tayi bama tareda ta ankare da wai fada ne sukeyi ba sbd maganarsu bata wani tashi sosai Tana barin gurin suka fara daga muryansu wa juna suna kokarin bankada sirrinsu a gaban Shuraim wanda yake mamakinsu da fada akan abu qanqani dan haka ya bude baki yana kokarin dakatar da leylah ita datake mace yana rokon Asim din akan ya barta ko kwana daya ne iya yau tayi shikenan. Asim da baiso hakan ba amma sbd kada a gane maitarsa a fili sai ya amince yana daure mata fuska sosai ita kuma farin cikin hakan ya sakata kallansa tana kokarin taimaka masa tace 'Bara na kira Bahar kuyi sallama da ita' Dagowa Asim yayi ya kalleta da idanuwansa da suka dan sauya ta saki murmushi tana daga masa gira alaman ko bai gode bane?. Dan sakin fuskarsa yayi yana daga mata tasa girar shima wanda hakan ya saka shuraim dake tsakaninsu jin wani iri sbd kaman ba yanxu suka gama fada ba harsun shirya da dagawa juna gira cikin sexy way bama tareda kila sunsaniba da manta yana guri. Barin palon Leylah tayi ta nufi dakin da akace mata shine na Bahar shima kofarsa tana dan daga lungu kadan tana isa kai tsaye ta bude kofar dakin wanda qamshin Bahar din me wata irin ratsa kai da zuciya na hadin Oud na gyara tenya daya gama kama jikinta sbd kusan duk bayan kwana biyu tenya ke gyaranta shiyasa hatta fatar jikinta koyaushe qamshi takeyi bare sitirarta da kuma dakinta ko undies nata hatta jerin handbags nata kamshinta sukeyi sbd sun riga sun kama. Sanyin aircon ne da qamshin suka daki fuskar Leylah tareda shiga hancinta kai tsaye ta dago a yanayi na tsananin mamaki da mutuwan da jikinta yayi na kamshin kadai data shaqa ta kalli cikin dakin wanda komai yake a tsare da tsarin wayewa da turawa da kuma gata da luxuries da koina ke nunawa. Akan Bahar din dake tsaye gaban mirror ta daure gashinta da band sako sako sbd tayi shirin bacci already kayan bacci ne a jikinta na riga da wando masu santsi maroon mai kyau dataiwa fatarta kyau sbd duhun kalar. Ita kanta Bahar juyowa tayi a hankali da wata irin nutsuwa tana kallan kofar da aka bude kai tsaye, Ganin leylah ya sakata mamaki sosai amma bata nuna ba ta baro jikin mirror din tana tahowa a cikin takun nutsuwanta data zama tamkar jan ajinta. Kasa dauke idanuwa daga kanta leylah tayi tanajin hankalinta kaman yana tashi da halittar datake gani gaban nata tana tinkarota. Bahar bata qarasa har gabanta ba ta tsaya tana dauke kallanta daga kan leylah ta bude baki a natse tace 'Zaku tafi ne?? Sai a lokacin leylah ta iya hadiye wani 'dacin daya mamaye bakinta tana dan dauke kallanta daga kanta tace 'Yes zasu tafi ni ina nan sai bayan kwana biyu zan tafi so gasu can zasu tafi' Dan shiru bahar tayi na jin leylah na nan har kwana biyu bayan sam basa jituwan da zasu iya kwana biyun a guri daya amma bata nuna komaiba ta basar tace 'Ok' a taqaice tana juyawa zuwa ina wayarta da sauran su ipad dinta suke ita kuma leylah juyawa tayi kafin zuciyarta ta buga da baqin ciki ta sanar musu ta fada mata tana zuwa. Bahar kuwa tinda ba cewa leylah tayi ana nemanta ba batai yunkurin tafiya ba sbd ta dauka kawai ta fada mata ne zasu wuce, Wayarta ta dauka tana kallan time taga 8 ta wuce kuma take taji gidan yana fita ranta sbd batason hayaniya ko damuwan da suke shiga a baya na zama guri daya da leylah dan haka taji inama baa samu matsalar bayyanar NUAB ba a jiya data tattara ta tafiyarta hostel har sai ankwana biyu leylah ta tafi, Wayarta ta dauka ta saka kiran Neesah ta rarrasheta tazo ta tayata rokarsu Maa akan su tafi hostel gobe sunada wani class tinda sassafe karfe 7. Tana saka kiran Neesah din itama tana kokarin komawa hostel kenan daga fashion house nasu da bahar din bata samu zuwa ba yau dan haka tana fada mata tace me motar ya juya da ita zuwa gidan akan koda baa barsu tafiyarba ita Neesah zata tsaya ta taya bahar din kwana biyun. Su Asim jira suketa faman yi na fitowan bahar amma babuta shuraim sai sake son jiran ta fito yakeyi duk da yana kallan time sosai sabanin Asim da duka hankalinsa ya tashi yaji tafiya yakeson yi tin kafin NUAB din da akace ya iso gidan ya sake samunsu shi yanzu bayason matsala a rayuwarsa da kaddara me muni dan haka gwara ya lallaba ya samu bahar din da salama. Mintina ashirin da biyar ne suka cika take akai Knocking kofar data saka Asim miqewa bai jira komaiba ya nufi kofa yana kasa yiwa su maa saida safe ma, Shuraim ma miqewa yayi yana bin bayan Asim din yana jin da kaman ya sake aikawa kiran Bahar din ita kuma leylah dazai aika ma tana kitchen da rawar jiki ta saka hannu aikin hadawa NUAB din duk abinda ake kokarin hada masa sbd itace take son takai masa idan yaxo sbd su gaisa. Bude musu kofa security guard din yayi batareda ma ya iya ce musu komaiba ya basu hanyar datake seti da gate na ficewa gidan alaman su saka kai kawai. Asim dayake gaba saukowa stairs na kofar yafara yi wanda yayi daidai da bude gate din dakai hasken mota ya haskesu tas suna fitowa da saukowa zuciyarsu na dan shiga shakka. Qarasa shigowa da motocin guda biyu masu daukan ido duk da dare ne amma akwai haske daya saka ake iya ganin ba kudin banza ya siyesu ba akai harabar gurin ana parking nasu a natse. Asim bai tsaya ba ya fice gate din gabaki daya, Shuraim ne yaso tsayawa ya gaida Sultan din Aleey daya fara fitowa ya sanar dashi yaje yanzu ba lokacinda ya kamata bane ya bari sai wani lokacin. Shuraim na jin hakan ya saka kai shima sbd a yanayin aleey kadai ya gane akwai bacin rai, Suna ficewa aleey ya sanar da security a rufe gidan a kuma rufe shigowan kowa a gidan saida bincike da izini. Budewa NUAB din kofa yayi wanda kallo daya idanuwansa sukaiwa Su Asim din dake fitowa a lokacinda motarsu ta sako kai gidan ya dauke idanuwansa daga kansu sbd zuwa yanzu ya gama fahimtar mutanen dake cikin gidan makashi sukeson ya zama. Fitowa yayi a kame yana nufar ciki kai tsaye idanuwansa a take sukai mugun sauyawa amma baice komaiba bai kuma nuna komaiba wanda duk wanda yake karkashinsa yasan ya harzuqane take da fushi da bacin rai duka wanda wannan gidan dai da ba iyayensa ne a ciki ba dukansu mata da ko waye yake maida gidan tamkar gidan gala da tin jiyan bazaiga safiyar yau ba sbd zai zama makashinda dai suke son ya zama. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:55 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 124 Ko daya shigo palon tsit yake sai masu aiki dake sake gyarasa daman fitar su Asim din suke jira kuma kaman sunsan sultan din yana hanya suna ficewa qamshin palon suka fara sauyawa daga qamshin su Asim din suma me tsada daya kama palon. Kuma dayake ba wata gyara da palon yake buqata sbd dukansu ba yara bane maza ne masu nasu ajin da wayewa da ilimi kawai dai dan abinda baa rasaba sukeyi. Suna jin bude kofar aleey kadai suka iya gani sukai saurin zubewa qasa batareda ma sun bari idanuwansu sun kalli wanda kallansa tafi karfin idanuwansu suna sauke kansu qasa da tsananin girmamawa suna yin tsit sbd basuma da damar bude muryoyinsu a gaban sultan matiqar ba an buqaci hakan daga garesu bane. Qamshinsa ne ya ratsi palon yana doke nasu Asim din dama wanda aka kawar danasu dashi ya sauya niiamar palon bai tsaya ba bai kuma ko kalli inda bayin suka zubeba sbd baima lura dasu ba jininsa tafasa yakeyi me tsananin datake bayyana a fuskarsa sbd jan datai musamman kunnuwansa ya wuce kai tsaye dakinsa. Yana wucewa suka miqe a take suka bar palon kuma suda sake barin ya gansu shikenan, Aleey ma rufe kofar yayi ya juya ya fice ya nufi dakinsa bayan ya qara tabbatarda karfin umarnin daya bata akan kowane irin baqo bazai shigowaba batareda izininsa ba. Bayin na shigowa kitchen suka sanar da maa sakinah sultan me boyem ya iso yana gidan, Shiru tayi kafin tace musu su tafi kawai sai kuma gobe su fito aikinsu daga dakinsu. Suna barin gurin ta qarasa hada komai da zata hada ta fiddo shi dining ta ajiye tana nufar daki ta sanar da Tenya da batada aiki sai faman kiran ayanah ta fada mata NUAB yana gidan. Leylah kasa zuwa dakin Bahar tayi hakama bazata iya zama a cikin su maa ba dan haka dakin Ammi ta tafiyarta ta zare kayanta ta fada wanka sbd shirin bacci bayan ta tabbatarda ta gaisa da NUAB. Tinda ya shige babu wani motsi me karfi daya sake tashi a gidan ko hayaniya sbd kiyayewa dan haka koina ya dauki tsit wanda har bahar datake dakinta hakanan taji kaman koina din yayi tsit batai wani mamaki ba sbd tasan kila su Asim dinne sun wuce dan haka time ta kalla har 9 ta wuce kuma har lokacin bataga neesah ta iso ba dan har kusan kayanta ta hada a qaramar suitcase me kyau, Fitowa tayi daga bedroom dinta daga ita sai kayan baccin nata tana duba wayarta dan kokarin sake kiran neesah hankalinta kwance, Jin tsit din yayi yawa kuma tin karfe 9 batareda dare yayi sosaiba yasakata fasa saka kiran tana kallan koina kafin ta nufi kitchen zata saka masu aiki su dafa mata madara da zuma ta tadda babu kowa anma kashe hasken kitchen din dan haka fitowa tayi zata nufi dakinsu Maa idanuwanta suka sauka akan hanyar dining room ta hango kayan teaset a jere dan haka juyawa tayi ta nufi can tana fatar tea dinne tasha. Tana isa ta miqa hannu ta taba taji da zafi sosai take ta san akwaisa kuma da alama baa dade da gama hadasa ba dan haka zaunawa tayi ahankali ta dauki cup ta zuba sosai a ciki ta dauka tafara sha a natse. Kurban farko datai jin tayi taste din kaman yayi mata karfi amma sbd hankalinta yana kan wayarta saita cigaba da sha bata ma ankaraba harta shanye tas ta qara ta shanye tana kokarin qarasa shanye na karshen kiraj neesah ya shigo mata ta miqe tana hada wani irin zufa ta nufi palo dan tinanin ta iso amma ga mamakinta bata ganta ba dan haka ta daga wayar kafin tace komai neesah tace 'ki fito kigani' Kofa ta juya ta nufa tana mamaki kawai ta bude kofar tana kokarin fita batareda tasan tarin securities dake harabar gidan ba da suka hana Neesah shigowa taga hannu unexpected ta bayanta ya zuro ya dafe kofar da harta bude ya maida kofar ya rufe batareda cewa komaiba idanuwansa da tin jiya suke kokarin riqe fushinsa me tsananin gaske jajir dasu kayan jikinta yayiwa kallo daya ya rintse idanuwan ya sake budesu batareda kallanta ba tafasar jininsa na qaruwa. Ita kuwa kasa motsawa tayi numfashinta na tsayuwa cak sbd qamshinsa da dumin numfashinsa ta bayanta daya sauka akan fatar bayan wuyanta datake bayyane sbd qaramar hula ce kawai a kanta. Muryan Neesah ce da bata kashe wayar ba ta bayyana zuwa kai tsaye cikin kunnuwansa tana cewa 'Bb ki fito coz bansan meyake faruwa ba securities koina a gidan naku kawai ki fito muje din da safe saimu kira Liverpool mu fadawa Ammi... Kasa motsawa tayi tana sake samun daukewan numfashi sbd yanda taga hannunsa dayake gaban fuskarta akan kofa yana sauyawa zuwa ja jijiyiyin cikinsu na dan bayyana yaji komai da neesah take fada kenan sake wayar tayi ta fadi qasa ta a gurin tana jin kafafunta na nauyi me tsanani tareda rintse idanuwanta sbd bazata iya ci gaba da kallan hannunsa dake tsananta sauyawaba. Hakama numfashinsa dayake sauka a bayan wuyan nata duminsa na tsananta tana ji a fatar tata tsigar gurin na miqewa ahankali dumi ne da yayiwa fatarta karfi takejin. Harbawa zuciyarta ke yi da karfin gaske wanda take sake shiga yanayi me wuya dan haka tayi karfin halin juyowa cikin sanyi tareda dagowa a karan farko bayan rabuwarsu ta sauke fararen idanuwanta akan kansa tana kallan fuskarsa gashin jikinta gabaki daya suna miqewa ahankali sbd kallan fuskarsa tukuna idanuwansa da suke jajir suka shiga nata suna narkar da kowace kitse na jikinta tana kafe idanuwansa da rabon data gansu da wannan fushin nasu da zafi harta manta dan haka kafafunta suka qara nauyi zufa na tsatsafo mata ahankali shima na tea din datasha wanda yayi wa jininta karfi sbd kaman tea na al'adar da iya maza ne kadai suke sha kuma bawai na wani abin bane kawai na karfin lafiyan jiki ne ita kuwa karfinsa yai nata nauyin da batama san meye take ji ba bayan zufa dayake tsatsafo mata ta rufe idanuwanta ahankali tareda sake budesu akansa har lolacin ita yake yiwa kallan da kowace daqiqa fushinsa dawowa yakeyi sbd abubuwan dake yawo a cikin kansa tin jiyan dama watannin da suka gabata din basa tare da kuma kalman dayaji a yanzu wadda ta qarasa ruguza duk wani sauran tinaninsa da hakurinsa jin Ammi na Liverpool wanda zuciyarsa ke kasa yadda da hakan sbd babu yanda zaa taba yi Ammi taje wata garin batareda saninsa ba kuma ita kadai wannan abu ne me girma dayake fara wata sabuwar quna a jininsa, Me Ammi tayi? Me take yi a Liverpool? Me taje yi? Bazai taba yiyuwa zuwanta koina ita kadaiba tinda gasu Maa nan da 'yarta ta bari, To da wa taje? Tsawon yaushe? Bugawa kansa ke neman yi hannuwansa na fara wata irin rawa yana sake sauyawa jan fuskarsa na tsananta ya rintse ido ya bude bayason magana sbd yakai qoli cire hannunsa yayi daga kofar tareda miqa hannunsa daya ya kama nata cikin kyakkyawar riqon data sakata faduwan gaba tareda kai idanuwanta kan hannun nasa daya kama nata ta kalla tukuna ta dago ta kalli fuskarsa tayi saurin ja da baya tana kwace hannunta da ko motsawa beyiba a cikin nasa. Kaman daga sama taji muryansa data sake saka tsigar jikinta miqewa yace 'Tareda wa Ammi taje Liverpool??? Kallansa takeson dagowa tayi amma tana kasawa sbd yanayin nasa babu sauki a cikinsa amma kuma irin riqon da yayi mata da yanda zuciya da numfashinta ke kasa iya dauka da riqe qamshinsa da tsananin kusancin da sukai ta bude baki kai tsaye tana son ya saketa tace 'Tareda mijinta' Kaman fitar kibiya haka yaji zancen ya fito ya shigesa ya tsareta da ido yana rasa abin fada sbd daman yayi zargin hakan buqatan ji yakeyi daga wani a cikin su ukun dake gidan. Wayarsa dake aljihun wandonsa na bacci ya fidda da hannu daya kai tsaye kiran aleey ya saka wanda aleey na ganin kiran faduwa gabansa yayi ya dauka wayar kafin yace komai maganar NUAB din ta saukar masa kai tsaye wadda amsa daya yake buqata kai tsaye. 'Sultan me murabus yana ina??? Aleey yasan NUAB yasan bai taba wasan rasa information komai kankantarsa ba akan abinda yake gabansu dan haka ma ya tambayesa kai tsaye dan yasan ya sani dan haka baida zabin daya wuce cewa 'Baya boyem hakama baya uk amma zanyi kokarin sanin inda yake zuwa gobe..' Dif NUAB ya kashe wayar yana rintse idonsa ya hadiye wani abin daya tokare kirjinsa yana tabbatarda Ammi ta take ta shure alkawarin da sukaiwa juna akan bazai taba takura yarta ba ko mata dole akan komaiba har saita buqaci zama dasu akan sanin makomar auren ya mata alkwarin hakan kaman yanda ya roki nasa alkawarin akan bazata taba nema ko komawa sultan ba batareda shine ya yadda da hakan ba... 'Yarta dake gaban nasa data tsallake tabari ta tafi ta karya alkawarinsu, Me Amminsa tayi? Meyasa zata lalata zuciyarsa da wannan tsantsar bacin ran da baqin cikin wanda itace mutum ta karshe dayake tinanin a duniya zata iya sakasa wannan dacin dayake ji a zuciyarsa. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:55 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 125 Bahar ya bude idanuwansa ya kafeta dasu idanuwansa na tsayuwa daidai wuyanta da wani qananun zufa ke gangarowa yana tafiya cikin wuyar rigarta da kirjinta yake sama ahankali yana sauka sbd bugawan da zuciyarta ke yi da karfi na ganinsa wanda deep itama a zuciyarsa mai laifi ce me girma sbd duka sun taru sun saka zuciyarsa a mummunan halin dayake cikinsa a yanzu. Kaman daga sama ta bude baki cikin murya me dan karfin hali tace 'Pls sakeni... Takaici ya hanasa sakin nata ya juya kawai tareda hannun nata a cikin nasa yabar gurin da ita yana nufar inda tana gani tayi saurin jan burki tana cewa 'Banda lafiya pls zan tafi' Baida alaman ma yana jinta dan haka tana ganin ya kusa shigewa hanyar da ita ta bude baki da karfi ta qwala kiran Maa wadda ta sakasa tsayawa cak tareda juyowa ya kalleta ta sake bude baki ta kira maa din batareda ya hanata ba yabarta ta kirasu san ranta kafin ya fixgota da karfi jikinsa ta fado nan ta sake bude baki zata kwala kiran maa ya kama fuskarta ya manno a tasa ya hadesu yana hada bakinsa na nata daidai nan Leylah ta fito palon sbd jin muryan Bahar din wadda su Maa sakinah dake daki tana saka kaya taji tanata sauri ta qarasa sakawa ta fito ta gani sbd tenya tana toilet ita. Haduwan bakinsu ya saka duka su biyun yin baya ya tarota jikinsa yana jingina da bango tareda fara yiwa bakinta wata lafiyayyan tsotsan data sakata bude idanuwanta amma ta kasa kallansa sbd wani sanyi ne na mint da qamshin bakinsa yake ratsa bakinta ya saka hannunsa daya ya kamo qugunta ya mannota jikinsa gabaki daya suna wata irin hadewan data saka numfashinta daukewa yayi sama kafin ya dawo ya sake kutsa bakinsa da kyau cikin nata ta gagara dawo da numfashin nata yana qarasa rikicewa da tsananin tsoron dayake kokarin komawa tashin hankali. Leylah dataji fitar wani urin nishi me sautin daya saka gabanta mummunan faduwa a hanyar bangaren takowa tafara yi kafafunta na wata irin rawa da rawar disco ta nufi gurin tana fatar gwara ace gamo tayi taga aljanu a gurin dataga abinda kwakwalwanta ke bata.. Irin yanda yake kissing dinta yana jin dukkanin bacin rai da quncin daya shig na watannin da bai taba jinta ba bai taba ganinta ba suna taso masa Sake manno kirjinta yayi da nasa ya sauke zafaffen numfashin da zafinsa ya saukar mata ta damqe rigar jikinsa da sauri tana jin zuciyarta itama tana dawo mata da watanni da kwanakin datai batareda ta taba ganinsa ba ko jinsa. Hannuwansa biyu ya saka ya zagayo bayanta ya dagata a hakan batareda ya iya sakin bakinta da kaman an saka musu gum ya fada palonsa na ciki da ita bai kuma tsaya ba ya wuce da ita bedroom dinsa da wutar ciki batada haske ko kadan ya zaunar da ita a table din tsakiyar dakin me fadi yana watsi da kayan dake table din da hannunsa daya yana yimata rumfa a hankali ya bude idanuwansa da suka sauya suna bayyanarda fushinsa na rashinta a tareda shi wanda bai taba sauka daga wannan fushin da bacin ranba kona daqiqa tsawon wannan watannin. Rufe idanuwanta tayi ahankali sbd bazata iya daukan kallansa ba kirjinta na yin sama da qasa sosai a hankali sbd numfashi da bugawan zuciyarta da suka sauya, Kirjinta dayake sama da kasan ya kalla da wata irin slow kafin ta tallafota gabaki daya ta hadu da kirjinsa yaja wani masifaffen numfashi sbd haduwan kirjinsu yaji saukan tsinin kirjinta da babu bra a jiki ya kafe kirjin nata da ita yana dago hannunsa daya a cikin wata slow ya dora a gaban rigarta yafara bude botiran a slow idanuwansa na qanqancewa sbd jinsu dayake yi har lolacin tokale da kirjinsa suna basa wani zazzafan vibration me kaman shockin a jiki. Bude botiran daya fara ne asalin fatar jikinta ta fara bayyana da saman kirjinta wanda suke hade da kirjinsa ya sakata saurin saka hannunta cikin sanyi ta danne nasa akan tana hanasa qarasawa sbd yana cire wanda yake hannunsa yanzu komai na kirjinta zai bayyana akan idanuwansa da suka mugun sauyawa. Kama hannunsa datai da nata ya sakasa jin kansa ya sake bugawa da wani yanayin da bai taba samun kansa a ciki ba ya bude idonsa akanta yana bin hannuwanta da kallo yafara janyesu daga kan nasa din ya qarasa bude botin din rigar na bude gabaki daya tayi saurin sake manne kirjinta da nasa tana hanasa qarasa ganinta shikuwa manna masa su datai da karfin ya saka kansa da tinaninsa kuncewa gabaki daya ya dauketa cak rigarta na qarasa zarewa ta fadi qasa ya isa kan lafiyayyan gadon da ita yana balle rigarsa gabaki daya ya jefar yana mata rumfar data sakata rufe ido da karfi hawayen da batama san na menene ba suna gangaro mata ta juya tana kifewa lafiyayyar fatar bayanta da babu tabo ko daya ta bayyana a idanuwansa ya kai bakinsa ahankali cikin wata sanyi ya sauke mata kiss a tsakiyar bayan wanda ya sakata jan numfashinta daya kusa qwacewa tana tura kanta a cikin pillo da karfi tana girgiza masa kai akan ya dena sbd bazata iya juyowaba. Wata kiss din ya sauke mata a qasa qugunta ta bayan ta sake qanqamewa ya koma gayan wuyanta numfashinsa me zafi ya fara sauke mata a fatar bayan kafin ya fara zira hannuwansa ahankali qarqashinta ta gurin cikinta ya birkitota gabaki daya batareta saninta ba yana juyowa da ita din ya hade kirjinsu da babu me riga a jiki take ya sake numfashi me karfin gaske da saita dakin ya amsa ya dago fuskarta ya sake hada bakinsa da nata sbd kansa dayake kuncewa da abinda baitaba sani ba. Kissing dinta yakeyi suna lumewa cikin tattausan duvet din mai 3 layers fatar jikinsa da tata suna goguwa da kyau suna sauya temperature na jikinsu su dukan musamman shi da ayau yake jin abubuwan da san yanada su ba suna yawo a cikin kansa da jininsa. Dagota yayi ahankali yana saka hannunsa daya yafara bi yana shafar fatar kirjinta datake zautar dashi tana warware duka lissafinsa na kokarin batawa 'ya yana komawa wata natsatsiyar kuma zafaffiyar kaunar da baa san da itaba, Gangara hannunsa yayi ya shafi cikinta da mararta data sakata dauke numfashi tana janye bakinta daga nasa amma ya dawo da ita yana sake tsotsan harshenta da sake bin mararta da cibiyanta da shafar dayake sakaya fidda numfashi me sauti shikuma hakan sake kunnasa yakeyi sbd saukan kowane numfashinta a fatar jikinsa tayar da kaf gashin jikinsa yakeyi dan haka batai tsammani ba taji fitar dogon wandon baccin jikinta data qafafunta batareda ya dena mata mayataccen lafiyayyan kiss dinsaba daya juyar da qaramar kwakwalwanta ba.. Saurin janye bakinta tayi daga nasa jin hakan wanda bakinta na fita nasa ya kafesa akan kirjinta ya ja wata mahaukacin numfashi wanda yayi daidai da qarar data sake me dan karfi a rikice jikinta na dauka muguwar rawa sbd jin tayi anyimata wani irin shocking wanda yafi na wutar lantarki tana fasa kukan daya sakasa qarasa jeho duka pillows din gadon qasa yana manne mata dakyau sbd shima rawar jikinsa keyi sosai dayaje jijjiga har ita. Harshensa ya fidda yayiwa gurin wata arniyar lasar data sakata kiran sunan Ammi da dan karfi tana sake fasa kuka sbd zuwa lokacin tsoro take cikinsa sosai. Black net panty ne a jikinta wanda ya saka qamshin dayake fita a jikinta na zallar tirarata da duk kwana biyu tenya keyi daya kama jikinta dan ko fitsari tayi kana iya jiyo qamshin a cikinsa wasu lokutan Qamshin ne ya ringa shiga hancinsa wanda yasakasa gangaro da kansa ya shaqi qamshin yajasa cikin hancinsa zuwa kansa da karfi yana rufe ido take yaji kaman ya buge bai iya riqe kansa ba ya qarasa rabata da iya abinda ya rage jikinta yana raba kafafuwanta a tareda sake manna bakinsa a kirjinta sbd jikinsa rawa yakeyi sosai tausayinta yake ji tin bai isa gareta ba dan kuwa masifa ce zallarta yake ji a gangar jikinsa tana yawo. Kukanta fara tsananta yayi lokacinda kirjinta suka fara mata wani irin radadi hakama tanajin ya fara kokarin abinda zaiyi ta fara kuka me sauti tana qanqamesa tana turasa da rokonsa amma sam jinsa ya dauke tsaf daga duniyar...Abu daya taya iya ji batama tantance ba shine adduar dataji yana karantowa a hade muryansa na wata karajin daya dauke jinta daga nan bazata ita tina duk wata azabar data ringa ratsata ba sbd ficewa hayyaci na azaba sbd karfin gaske daya kasa control ya sake mata batareda shi kansa yasan me yake ciki ba dan kuwa akaran farko na rayuwarsa da shima ya ringa kakkarwa yana fidda gunji daga qarshe hannunsa ya dunkule ya kafe farcen yatsansa a tafin hannunsa saida yafasa ya ringa fidda jini bai iya sakiba saida ya akai qarshen buqatarsa dakin na kaurewa sa nishinsa da numfashinsa me karfin dayake tabbatarda a buge yake da yanayin. Leylah da tin farkon daren ta tsinci wayar bahar a kofar fita daukowa tayi ta nufi dakin maa daidai lokacin da maa din zata fito dubawa suka hadu leylah ta miqa mata wayar suka nufi daki leylah din. Koda suka ga bata dakin faduwa gabansa leylah yayi da karfi tana kallan maa tace su tafi da sauri su fadawa NUAB. Itama maa din faduwan gaban taji amma bata iya wucewa dakin NUAB dinba gurin tenya taje ta sanar mata suka fara tinanin fara kiran wayarsa kafin zuwa kwankwasa masa sbd sunsan bazai taba yiyuwaba bahar ace bata gidan sbd tarin securities dake waje, Ita kuwa leylah jikinta har wata rawa yakeyi so kawai take aje gurinsa ko a kirasa dan tabbatarda bahar bata gurinsa zarewa zatai. Su maa kasa kiransa sukai duk da suna cikin wasi wasi hakama suna gudun sujiwa kunnensu abinda zai damesu sbd ta wani bangaren NUAB baya kunyar komai ko kowa. Leylah ce tayi karfin halin daukan wayar maa sakinah ta saka kiransa amma sam baa dauka fiyeda kira ashirin amma ba wanda aka dauka. Kasa komawa dakin Ammi ta kwanta tayi sai tsakiyar dare tana zuwa ta zauna ta rafka tagumi me karfi tana rasa halinda ma zata shiga. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:55 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 126 Kasa motsawa yayi daga jikinta ya qanqameta cikin nasa jikin yana jin dukkanin fushins akan kowane laifinta ya kau daga zuciyarsa sbd kwakwalwansa ta kasan tantance yanayin daya samu kansa, Har lokacin jinsa yakeyi a buge abinda yakeji bai gama sakinsa ba hakama kaman ya rasa kansa gabaki daya dumin daya samu a cikin jikinta ya ratsesa sosai har cikin jini zuwa kwakwalwa da duka gangar jiki, Dumi ne da iya shi kadai yake iya tinawa a cikin yanayin da kaman loosing memory ma yake jin ya samu dan haka yake sake qanqameta jikinsa da karfi batareda ita tanama hayyacinta cikakke ba sbd ta fuskanci itakuma azabar da tinda Allah ya halicce bata taba ji ba ko fuskanta, Babu gabar datake aiki a jikinta ko daya sbd qarfin jinin boyem ya sake mata ya bude kololuwan karfin mazakutansa akanta wanda ta jijjigu ta ragargazu komai nata kaman ya dena aiki koma bazai sake aikiba dan kuwa idanuwanta da sukai jajir suka kumbura ne kadai suke gangaro da hawayen da anan ne kadai zaka fahimci tanada saura. Bai dawo cikakken hankalinsa da zai iya sanin halinda take ciki sbd shima a wata yanayin me karfin gaske na kasa ko motsawa yake ciki sbd a rayuwarsa baitaba sanin haka Mace take ba sai yanzu, Baisan wannan shine halinda ake samun kaiba dan baitaba daukan akwai abinda zai rabasa da hankali da kwakwalwansa da tinaninsa da karfin jikinsa da jinsa da ganinsa ba idan ba mutuwa ko kaddara me nauyiba sai yau din a kuma daren yau din, Kansa bai gama dawowa daidai ba da tinaninsa ya sake jin jikinsa na wata irin rawa da fizgan daya fara cusa kansa a cikin wuyanta ba yana sake jan qamshin jikinta da hancinsa ba yana shaqa idanuwansa na juyewa da shauqi me karfin gaske yabi fatar cinyarta da tafin hannunsa ahankali yana shafawa yana tahowa sama har zuwa kirjinta yayi mata wata shafa da kamawan data gangaro hawaye idanuwanta da har radadi sike mata sbd kuka batareda ta iya motsawaba sbd batada kowace gangar jikinta a tareda ita, Wuyanta yake sake cusa kansa yana zura hannuwansa bayanta a wata slow ya dagota ya mannesu ya sake wata nishi me karfin gaske da dakin ya amsa sosai sbd abinda yaji da suka mannu din ba kaya a jikinsu Daqyar ya iya bude idanuwansa dake a buge sosai da tsananin abinda yakeji a koina jikinsa ya kalli fuskarta da idanuwanta ke rufe ya gangaro da kallansa kan bakinta da tamkar mayen karfe haka yaji bakinsa yakai akan nata yayi mata wata mayyar tsotsa me kyau a slow yana tsotsa da zuqan duk wani dandanon dayake bakinta yana fidda numfashi me karfi hannuwansa na goga kirjinsa da nata jikinsa na daukan rawa da zafi sbd kaman wuta hakan ke hurawa me karfi a jikinsa, Ita kanta wahalallan nishin baqar wuyan datasha take fitarwa a hankali jikinta a sake sai yanda yakeyi da ita batareda yasan halinda take ciki ba kafarsa ya sake ware kwanciyarta yana maidasu kwance manni da kirjin juna hakama bakinsa manne da nata har lokacin ya sake samun kansa a duniyar dayakeson tantance dawowan memory dinsa a karo na biyu wanda shima bai tafe da sauki ba lafiyarsa cikakkiya ya sake gwada mata a hakan ma sbd baigama sanin kan lamarin ba ganin yakeyi ya kasa dawowa daidai dan haka nishin da jinsa ma ga wani wata fitinanniyar balai ne da zai iya saka mata da yawa sake fitsari sbd shauqi da fatar su kasance sune a wannan yanayin tareda shi sbd ko ita kanta bahar din da bata hayyacinta saukan numfashinsa da nishin a kunnuwanta da fatar jikinta miqewa tsigar jikinta sukeyi suna bawa jikinta kowane zafi, Azababbiyar azaban data laftar mata a karo na biyu cikin daren guda ya saka komai na jikinta qarasa sakewa numfashinta na daskarewa hakama raunikan farko dataji ya qara goge mata sun qarasa damage wata zafin da kanta yake kasa dauka yake ratsata ba daman iya ko daga hannu hakama jini take fitarwa kadan kadan wanda yake na rauni dana rabata da budurcinta me karfi da yayi suka hadu harma dan jinin ya samu fitowa. Shi kansa wata rawa me tsananin karfi da jijjiga jikinsa yakeyi wanda take na kakkarfan zazzabin da bai taba ji ba a rayuwansa ya rufesa take ko idanuwansa baya iya budewa ya dunqule guri daya da ita a jikinsa zazzabin juna me karfin gaske yana ratsa fatar kowannensu daga junansu. Ita nata masifaffen halin datake ciki ko motsi batayi tamkar ma ta mace ba sauran rai a jikinta sabanin ji nasa yanayin jijjiga yakeyi na karfin zazzabi wata zafi tana hurowa daga jikinsa da numfashinsa a take kuma yana rasa kowane karfinsa gashi a lokacin Alarm na sallan asuba ya fara kara mara karfi me sanyi a hankali ahankali. Kasa iya motsawa yayi bare iya bude ido har alarm din ya gama kuka da kansa yana sake qanqameta a jikinsa dayake rawa sosai. Lokacin sallar fara wucewa yayi batareda sauki ko daya yazo masa ba hakama ita dayaji bata motsi a jikin nasa yafi komai girgizasa dan haka cikin wata masifaffen karfin hali ya tashi ya zareta daga jikinsa sbd ya isa toilet cikin matsanancin jiri ya sakarwa kansa ruwan zafi ko zai iya dawowa daidai ya dan samu karfi. Sosai ruwan zafi suka dakesa amma har lokacin jikinsa rawa yakeyi dan haka wanka yayi ya fito daure da towel cikin tsananin karfin hali. Kaya masu kauri ya saka sweatset Ash na Balenciaga yayi Sallah batareda doguwar adhkar ba ya miqe ya isa gareta ya tattarota jikinsa yana jin jikinta da zafin sosai itama hakama babu alaman da sauran rai a tattare da ita dan haka bazai iya daukanta zuwa toilet ba sbd kada ya mata abinda ba shine akeyiba sai kawai ya maitada kwance ya saka mata riga tareda rufeta cikin tsananin kulawa da duvet har lokacin shima jikinsa na rawar halinda yake ciki. Wayarsa ya miqa hannu ya dauka daqyar ya nemo numbern maa sakinah ya saka mata kira. Maa sakinah dake zaune akan daddumar datai sallah daman a daren cikinsu ba wanda ya rintsa tinani da fargaba kala kala ne a ransu na rashin ganin bahar duk da sun sakawa ransu tana gurinsa amma sai gari ya waye zasu tabbatar tinda dukansu su biyun bame iya tambayarsa sbd a kiyaye suke dashi sbd su masu laifine a gurinsa yanxu su duka uku iyayensa, Tana ganin shigowan kiran wayarta faduwa gabanta yayi sbd shakka da zullumin dalilin kiran nasa a wannan lokacin kodai shima Bahar dince bai gani ba zai tambaya??? Daukan wayar tayi jikinta na mutuwa tareda yar zaquwan jin Allah yasa ba Bahar zai nema ba sbd a yanzu tafara tinanin ko Bahar ta silale tabi neesah dan hakanne ma suke jiran gari ya dan fara wayewan su kira Neesah suji. Tana dauka bai iya cewa komaiba kai tsaye sai 'Maa kizo ki dubata idan akwai abinda take buqata na gaggawa' Shiru maa din tafara yi sbd bata fahimci me yake nufi ba tace 'Waye ba lafiya? Bahar ce? Tana gurinka ne tin jiya fa mun kasa ganinta bare sanin inda take... Katseta yayi cikin sauti me sanyi da rashin karfi tareda rashin son hayaniya yace 'Maa pls' Kashe wayan yayi yana kashe Aircon naa dakin gabaki daya ya saka safa ya ziro gucci slippers mara nauyi ya fito yana kiran Aleey sbd yana buqatan ganin likita da gaggawa shima ita kuma zaifi nutsuwa ne idan su Maa suka dubata suka mata abinda shine zatafi buqata wanda shi baisaniba. Maa data kasa fahimta kanta ma taji kaman ya toshe sai kuma taji tsoro ya kamata sbd tabbas wani abin ya samu bahar tinda suka samu wayarta a kofa yashe kenan kilama yanke jiki tayi a gurin ta fadi. Miqewa tayi da sauri tana kallan Tenya da itama akan daddumar take tafara mata bayani tana nufar kofa tayi gaba kafin tenya da batada aiki sai kiran Ayanaah amma matiqar ba itace ta kirasu ba basa samunta dan haka ajiye wayar tayi bayan ta kira ba sa'a tabi bayan Maa sakinah din suka dunguma zuwa dubowa zuciyarsu a cikeda tinani kala kala na abinda ya samu bahar amma ko a tinanin bacci basu taba kawo tinanin ma wai wani abin auren zai shiga tsakanin NUAB da bahar dinba tinda baa zauna ma akasan matsayar aurenba hakama kuma wai a gidan da suke ciki gidan da Amminsa take a dakin da suke cikin gidan kwance suna bacci ba. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:58 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 127 Dakinta suka fara zuwa suka dubo amma bata ciki dan haka kai tsaye suka juya zuwa nasa din da tinanin baya nan dan bakin gaskiyarsu ma basu yadda da a gidan ya kwana ba tinda basu san shigowansa ba bai kuma nemi kowannesu ba daya shigo da daren, Suna sako kai hanyar palon dakin yana fitowa sanye da hulan sanyi me kauri gashin kansa a sake sbd sanyin dayake ji, Da mamaki me tsanani tenya ta kallesa sbd da gaske dai a gidan ya kwana kenan, To meya hadasa da Bahar a dakinsa kuma idan batada lafiya? Gaidasu yayi a taqaice sbd yana buqata ficewa yaga doctor din da already aleey harya kirasa yana jiransu a asibitinsa sbd NUAB din baya buqatan zuwan kowane doctor gidan. Wucewa yayi ya fice yabarsu tsaye kafafuwansu suna sanyi sbd zuwa yanxu sunji fargaban shiga yana kamasu sbd koma yayane kila akwai matsala me girma. Maa sakinah fasa shiga tayi ta dakata tareda kallan Tenya tace taje ta duba sbd dakin NUAB ba gurin shiga bane kai tsaye musamman a yanzu da yake riqe da mulkin masarautar qasa a hannunsa, Juyawa tayi ta koma main palo ta zauna tana jin zuciyarta na rasa dukkanin nutsuwa, Itadai indai ba wani abin ne me muni ya samu bahar ba to da sauki a gurinta dan duk abinda zaisa ace sai an nemowa bahar masu ceto ko taimako me girma ne sbd tanada juriya akan komai. Tenya saka kai tayi a natse a hankali ta shiga tana tsayar da ganinta a hanyar datake bi sbd kaman yanda Sakinah ta fada babu wani isashen dayake da dama ko ikon ganin makwancin Sultan idan ba masu gyarawa ba da suma kansu a qasa yake sai kuma macensa shi kuwa NUAB yanxu baida macen dan haka sai sun kiyaye dokokin da al'adunsu koda kuwa basa boyem tinda su yan can ne. Ko data shiga bata ga kowa palon ba dan haka wani karfin hali tayi tareda shahadar isa kofar master bedroom din ta saka hannu a natse ta kwankwansa tareda ambatar sunan Bahar din, Shiru ba alaman ko motsi ya sakata bude dakin kai tsaye ta shiga babu abinda a dakin bai cika da qamshin NUAB dinba da kosu da suke iyayensa sunsan kamshinsa basu kadai ba duk wanda ya sansa to zaisan qamshinsa sbd abune da baya boyuwa a duk inda yaje. Tashin farko akan gadonsa taqi sauke idanuwanta saida ta duba kan sofa da qasa taga bataga bahar ba tukuna ta juya ta sauke idanuwanta akan gadon wanda take ganin bahar tamkar a mace ya sakata isa da wuri sbd har lokacin bata kawo a kanta NUAB ma yana akan aurensa ba bare kusantar Bahar din a cikin gidan da suke... Tana isa bata taba gadonba ta saka hannuwanta ta kamo na bahar din ta janyota gabaki daya jikinta take idanuwanta suka sauka akan abinda ya sakata kusan sakin Bahar din sbd shock da rikicewa ma, Dauke idonta tayi da sauri a karan farko dataji hankalinta ya tashi akan irin wannan muamalan da itace aikin a boyem na shekaru masu yawa wato gyara mace ta kaita a keto ta tadawo ta wanketa ta kuma gyarata ta kuma kaita, Bata taba jin komaiba ko kunya ko fargaba ko rikicewa sai ayau da idanuwanta suka ganar mata abinda bata taba tsammani ba kuma daya 'dan dayake nasu dan haka kunya ta qarasa rikitar da ita din ya janyo bahar da karfi tana kallan jinin dayake a shimfidar wanda ya tabbatar mata da aikin ba qarami bane hakama aikin bana wasa bane. Karfinta ta saka ta ciccibi bahar din gabaki dayanta bayan ta saka mata abu ta rufe jikinta sosai ta fito da ita hankalinta a tashe da mamaki, Maa sakinah na ganinsu ta miqe da sauru kafafunta na dan rawa tayo gurinsu tana bin bayan tenya din sukai daki bahar din da sauri maa sakinah na bin zanin gadon dake jikin bahar din wanda ya baci sosai da digo digon jini tana jin kanta na nauyi ta maida idanuwa akan bahar din da sauri suna qarasa shigewa dakin suka rufo. Toilet suka nufa da ita maa sakinah ta fito tabaro tenya wadda ita aikinta ne daman koba yanzu ba koba anan ba duk ranar da NUAB dayake sultan ayanzu zai fara kasancewa da matarsa al'adace itace zata gyarata takai masa ita har chambers nasa dan haka ko yanxu maa sakinah ita kam bazata iya ba bar mata tayi duk da dawowa tayi ta zauna cikin wata irin tashin hankali da zullumi tareda tsananin tausayin 'yarta bahar da dukkanin alamu suka sauka bata samu lamarin ta sauki ba. Asubar da leylah ta kwana tana jiran tayi lokaci nayi kuwa taje tayo alwala tai sallah tanajin motsi ta fito da sauri sbd bata rintsaba a zaune kamar mayya ta kwana tana tinanin da suka fi dubu a cikin kanta, Tana fitowa bata ga kowa a palon ba sbd sun riga sun shige dakin Bahar din duk da haka bata komaba dakin su Maa sakinah ta nufa dan dago musu hankali su fito a nemi jin inda Bahar take dan ita sai sai taji inda take hankalinta zai kwanta, Ga mamakinta ba kowa a cikin dakin dan haka fitowa tayi ta nufi kitchen shi ko budesa baayiba, Juyowa tayi tana kokarin nufar dakin Bahar Maa sakinah ta fito daga dakin idanuwanta cikeda damuwa sa mutuwan jiki ganin Leylah ya sakata dan hada karfin hali tana amsa gaisuwanta tana wucewa hanyar kitchen tana amsa tambayar leylan da cewa bahar na dakinta. Bin bayanta leylah tayi tana sake jefa tambayar to ina ta tafi ne hala a cikin daren. Bata tafi koinaba tana nan tareda NUAB ashe' maa sakinah ta fada batareda bawa zancen mahimmancin da leylan zata fahimta ba tana cigaba da kokarin aikin data shigo yi na hadawa Bahar lafiyayyan dahuwan nama da madara me zafin gaske da zataiwa hadi me kyau dazai taimakawa abinda ya sameta mai tsananin kyau da karfi. Saka hannu Leylah tayi a aikin batareda tasan na bahar bane sbd kawai tanason jin magana a bakin maa sakinah a cikin dubara dan tabbatarda shin acan bahar din ta kwana kokuwa a tsakar dare ta koma dakinta hakama duk tinaninta tinda NUAB a gidan ya kwana to shine zaawa breakfast din da wuri wuri haka dan haka ta sake zaqewa tana aikin tana jeho tambayoyin da babu wanda ta samu amsa me amfani daga gurin maa din. **Shi kuwa a lokacin daya fito already Aleey ya fito cikin kayan sanyi shima na jiias ya shiga mota harma ya tada ita ta kalli gate dan haka NUAB din na fitowa motar kawai ya fada aka wangale musu gate sika fice batareda doguwan hayaniyan da NUAB baya so ba, Kai tsaye gurin wani qwararran likita suka nufa wanda yana duba NUAB din dole ya saka masa ruwa tareda allurai masu karfi sbd wasu boma boman zafi ne na karfin shaawansa daya kasa sake mata sbd kasa tantance kansa ma dayayi zuwa ga karfin lamarin suka ringa buga jininsa wannan zazzabin ya rufesa dan karansa na farko ne. A cikin asibitin aka daura masa ruwan a floor din karshe wanda kuma aka hana kowa isa floor din a lokacin har sai yabar asibitin tukuna. Aleey kuwa kasawa yayi ya tsare musamman ganin wani bacci me dan karfi ya dauki NUAB din wanda hankalinsa ya rabu gida biyu tinda ya baro amma kuma bayajin zai iya barin ko mace likita ta duba masa ita a wannan yanayin datake bare namiji dan haka ya zabi wainda suke iyayenta su mata musamman maa sakinah da a baya ya lura wanka ma kaman tayata wanke kai takeyi dan haka sune kadai wainda zuciyarsa ta nutsu dasu. ****Maa tenya wata irin gashi da magani masu karfin gaske data hada na abubuwa take ta ringa mata wainda suka ringa farfado da bahar din cikin matsananciyar azaha suna sake sumar da ita tana son tayi kuka me karfi amma ko karfin kukan babu sedai jikinta ya ringa wani irin bari tana qamewa tana ficewa hayyacinta, Kusan awa biyu da rabi suka bata a toilet din tana mata abu daban daban har suka kammala ta samu dawowan hayyacinta kadan tayi wanka suka fito ta taimaka mata ta saka doguwan rigar bacci me karfi sosai ta saka kayan sallah duk da taimakon Maa din tukuna tai sallah a zaune daqyar, Tana gamawa maa sakinah ta kawo mata instant charcoal data buqaci a kunno mata taka ta zuba masa magani shima ta saka bahar din dake kuka sosai a kai tana rawar jiki tana qanqamewa kaman zata shige ko gani sosai batayi sbd kumburan idanuwanta da fuskarta. Kasa kalla maa sakinah tayi ta juya ta fice zuciyarta na sake shiga damuwa. Bayan ta gasa mata gurin da kyau da wuya tukuna tenya ta kaita ta kwantar da ita sbd jikinta dake tsananta fizga da zazzabi me karfi. Madaran da aka dafa aka kawo mata wannan karan da leylah data biyo maa din ake tana sako kai idanuwanta akan zanin gadon dake yashe a tsakiyar dakin suka fara sauka take kayan hannunta suka subuce mata tenya tayi saurin tareda tana kallanta sedai leylan ta gama ficewa hayyacinta idanuwanta kafe akan bahar kafin ta juya idanuwanta ta kalli wutar da aka gama gasa bahar din take ba wata wata ta fahimci meya faru jiri ya rufe idanuwanta sbd zuciyarta data ke dena bugawa ahankali. Saurin ajiye kayan hannunta tenya tayi tana tareta da saurin ta zaunar da ita kujera kafin tayi magana wani amai na mummunan tashin hankali ya tasowa Leylahn ta miqe tana ficewa daga sauri tayi dakin Ammi ta fada toilet sedai aman baya iya fitowa ma sbd tsananin tashin hankali da rawar da jikinta yakeyi. Fitowa tayi toilet din hannuwanta na wata irin rawa da kakkarwa ta dauki wayarta tana saka kiran Asim sbd tasan mutuwa ma kila zatai gwara ta fada masa tin kafin ta mutu yasan abinda ya faru a daren yau da duniyarta ita dai ta tsaya cak numfashinta sarkewa yakeyi kishi yana neman kasheta ido rufe. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:58 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 128 Rawa hannuwanta keyi wayar na kasa zama daidai a hannunta sbd tsantsar tashin hankalin datake ji ga idanuwanta basa gani sosai sbd wasu zafafan hawaye da suka cikesu, Subucewa wayar tayi qasa ta fadi itama ta zame qasan tai zaman dabas tareda fashewa da wani irin kuka me tsananin ciwo da tarin baqin ciki har lokacin rawa hannuwanta keyi sosai. Kukan takeyi sosai tana rufe bakinta da tafukan hannuwanta biyu sbd kada a jiyota dan batasan kukan me zata ce tana yi ba, Sosai take kukan tana qarawa ta daga hannuwanta biyu ta dora a tsakiyar kanta ta kaman ance mata yunar da zuhrah sun mutu ta ringa rerowa. Lokaci me dan tsayi ta dauka tana rusa kukan da ko sautinsa batada ikon fitarwa bare bayyannar da baqin cikinta ko fadarsa dan haka ya kasance kukan kurame a wahale tayisa harta gama ta miqe kafafunta na kasa daukanta dika daidai ta nufi toilet ta fada sbd so takeyi tayi waya da Asim da gaggawa, Tana shiga fuskarta takeson wankewa amma sai data sake tsayawa gaban madubi ta kalli fuskarta ta sake fasa sabon kuka me sauti dan a toilet ba wanda zaijita kuma ta kunna ruwa dan haka sake murya tayi tai kukanta me isarta tukuna ta wanke fuskarta har zata fito ta daure ta dakata tayi wankanta gabaki daya tukuna ta fito. Tana fitowa bata iya shiri yanda ta saba ba doguwan riga kawai ta saka ta zauna kan sofa tareda sake daukan wayarta ta saka kiran Asim wanda yake kwance yana bacci sosai. Yankewan wayar tayi be dauka ba ta sake saka kiran harta yanke bai dagaba dan haka bata tsaya ba taci gaba da danna masa kira baqin cikinta na komawa takaici tayita kiran tana jin babu gantalalle kamansa. Ganin bai dauka ba ya sakata sake fusata tana kasa hakura dan wlh saita fada masa sbd shima ya shiga mugun baqin ciki ya kuma ji tiririn da zuciyarta ke ji shima. Ganin baida niyar dauka ya sakata zarar gyalenta qarami ta nada a kanta ta fice batareda ma kowa yasan fitar tata ba, Tana fitowa harabar gidan taga securities ga mamakinta sai suka barta ta fita ba takurawa sbd su a gurinsu Bahar ce dasu Ammi basada ikon fita koina sai ance su barsu su fita dan haka ita har gaidata sukai cikin girmama batareda sakin fuska ba dan fuskarsu batada sakewa ko kadan kuma a ko yaushe hakan suke. Tana fitowa taxi na kawowa ta tareta kai tsaye ta fada tabar gurin zuwa masaukinsu. Tin kafin ta isa take cigaba da kiran daga karshe ganin ya tabbata sakarai ya sakata nemo numbern Shuraim ta saka kiransa dan shima a masauki daya ya sauka dasu duk da ba floor daya suke ba. Kira daya ta yanke shima bai dauka ba ta sake tsoki tana cigaba da kiransa yaqi dauka shima dan haka kashe wayarta ma tayi gabaki daya tana jin kaman zatai bingida ta fashe tsabar baqin ciki goma da ashirin wani akan wani. Tafiyar mintina masu dan dama sukai kafin suka isa driver na parking ta fito tai scanning ta biya ta juya zuwa ciki idanuwanta jajir a rufe da masifa. Lift ta hau tana jin kaman dana sanin kwana a can gidan sbd shedar da abinda gashina nan zai kashe ta, Gwara ace bata saniba bata gani ba da zuciyarta zata cigaba da bata tabbacin babu abinda ya faru tsakaninsu duk da ko a yanzu tana tabbatarda bawai samun Bahar kaiwa ga shimfidarsa na nufin yana sonta bane ko yadda da ita a matsayin queen tasa dan kila ma sauke buqatarsa kawai yayi akanta dan samun gamsuwa shikenan. Tana isa dakinsu buga kofar tayi batareda kakkautawaba duk da baa hayaniya a gurin amma bazata iyaba gabaki dayama ta fice hayyacinta so kawai takeyi ta dasawa Asim baqin ciki shima dan haka ta sake buga kofar tana qin tsayawa. Cikin baccinsa me nisa ya jiyo buga kofar daga qurya dayake dan haka ya bude idanuwansa masu dan kyau da suka ciga da bacci yana yaye lallausan bargon dake jikinsa ya ziro kafafunsa yana miqewa tsaye ya nufi kofar ransa na baci da hakan dan kuwa qaida ne baa buga kofar dakunan duk gurin daya kasance babba irin haka sbd bame kudin dayake son hayaniya. Yana isa kofar a fusace ya bude sai kawai yaga Leylah wadda ta turesa ta shigo ciki idanuwanta jajir, Shima rufe kofar yayi yana biyota ciki yana binta da kallo zaiyi magana ta katsesa da cewa 'Daman bacci kazo yi kenan a qasar batareda samun abinda ya kawoka ba, Nayi dana sanin aurenka harma na iya biye maka akan zaka samar mana abinda dukanmu muke so gashinan komai ya lalace mun kana nan kana baccin Asara sbd dani kadai nake kokarina da yanzu ban shedar da wannan mummunar ranar ba.... Hawaye ne suka gangaro mata ta share da karfi tana kallansa tace 'Idan har kana kan bakarka akan Bahar to ka shiryawa auren bazawarar da dan uwanka ya gama maidawa cikakkiyar mace, Ayau dan uwanka ya cika sunnar aurensa dayake kanta wanda hakan ya haramta maka ita har abada matiqar NUAB yana raye koya saketa bakada ikon aurenta... Wani kallan batada hankali ta haukace yake mata cikin takaicin zancenta yace 'Are you high on something?? Nace are you high or wat?? Me kike fada? Kada ki sake fadamun wannan zancen kisan me zaki fadamun idan kanki da zuciyarki nada matsala sbd akwai abinda bazan iya dauka ba so better be very very careful' Yana gama fada ya juya yabarta gurin sbd ransa yayi mummunan baci fushinsa ya bayyana wanda ita kanta bata taba saninda yana ma fushi ba amma duk da hakan itama zuciyarta wuya take kaman zata fashe take jin dan haka wlh karyane saiya fahimci abinda take nufi zata barsa. Bin bayansa tayi a fusace ta isa gurin da wayarsa take ta fizgota daga caji ta miqa masa cikin zafi tana cewa, 'Yes da matsala a zuciyata shiyasa nayi maka kiran dayafi hamsin amma baka dauka ba a tinaninka zan iya maka kiran daya wuce daya ne idan ba dan da dalili ba? Kana tinanin kanada matsayin da zan ringa kiranka irin haka dan kawai naji lafiyarka ko yaya ka kwana? Baka dauki wayana ba shiyasa na tako na taho sbd kawai na tabbatarda kaji abinda nakeson kaji din wanda kake qin yadda, Ka saurara dakyau Asim Almazz kaji, Sultan LEUL NUAB ALMAZZ a daren jiya ya tabbatarda Bahar ghaz a matsayin matarsa,ya kwana da ita,ya kwanta da ita,ya maidata macensa,ya bata kansa,yayi sex da it....... Bata qarasa ba wani lafiyayyan mari ya sauka akan fuskarta daya sakata kifewa kan gado tana rintse idanuwanta da karfi sbd tinda ta tabbatarda abinda ya faru ta rasa hankali da tinaninta sai ayanzu marin ya dawo da ita daidai sbd duka maganganun datake fadan tana yine da kowane yare da bayanin da Asim zai gane cikakken me take nufi, Kuka ta fasa me karfin gaske tana kasa tasowa daga gadon ta dungule guri daya tana kuka tana jerowa Bahar Allah ya isa data kwace mata budurcin NUAB, Asim da jikinsa ke wata irin rawa me karfi duka jikin na mazari idanuwansa jajir sukai kunnuwansa yana jin suna dummm haka zuciyarsa wata irin bugawan da har a kirjinsa ana gani kafe Leylah da idanuwansa yayi yana kasa motsawa maganganunta na amsa kuwa a cikin kunnuwansa dan haka baya yayi zan zube amma kuma kaman an fizgosa ya fado kan leylah ya riqota gabaki daya ya dagota ya juyota suna fuskantar juna ya jijjigata yace 'Kinsa abubuwan da kika fadamu? Kinsan me kike cewa kuwa? Idan zaki iya yiwa Bahar dina qazafi to NUAB din naki fa? Meyasa zaki fada abinda kikasan bazai taba yiyuwa ba? Meyasa zaki cutatar dani da wainnan kalaman? Bude ido tayi tana sake gangaro da wasu hawayen tace 'Da gaske nakeyi NUAB da bahar sun zama daya' Ya kwana yana making love da ita su Maa na can suna gyarata he roughly..... bata qarasaba ya rufe bakinta da hannunsa da karfi yana girgiza mata kai hawaye na ciko idanuwansa jikinsa na tsananta rawa. Kuka itama takeyi har lokacin suna hade ya kasa sakinta ita kuma batama da karfin janyewa dan haka kukanta takeyi shima hawayen ne yake saukewa ahankali yana kasa cewa komai sbd har lokacin ya kasa digesting zancen a kwakwalwansa dan haka leylah ya kafe da idanuwansa yana neman karya a abinda ta fada masa din. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:58 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 129 Jinsa shiru ya sakata dago idanuwanta da sukai jajir ta kallesa idanuwansu suka hadu ta ita yake kalla baya ko kyaftawa yana fata da jiran abinda zai karyata zancenta dayake amsa kuwa sosai har lokacin a cikin kunnuwansa yana birkita kwakwalwansa, Itama ganin hawayensa ya sakata tabbatarda zancen nata a yanzu ya shigesa dan haka ta bude baki zata sake maimaita masa details na daren jiyan Yana ganin ta bude baki kwakwalwansa da zuciyarsa dake fita hayyaci kasa iya ji yayi hannuwansa duka biyu suna riqe da kafadunta da karfin gaske dayake jijjigawa yana so ta karyata kanta da abinda ta fada amma ba alaman hakan a idanuwanta cikin rashin imani da rashin nata hankalin daya gushe ta bude baki zata sake feso bayanin ya saka bakinsa da karfin gaske akan nata ya rufe bakin sbd kashesa takeson yi da maganganunta. Dora bakin nasa kawai yayi a nata ya rufe wasu hawayen kasa yadda suna gangaro masa itama gangaro mata din sukeyi tana qarasa zubewa a jikinsa idanuwanta na rintsewa jikinta na sanyi da kaddarar da Allah ya zabar musu. Shiru sukai a hakan babu wanda ya sake motsawa hawaye kawai sukeyi zuciyoyinsu a cike da mara adadin quncin dayake raba gangar jikinsu da kuzari da karfinta har tsawon lokaci, Shuraim daya farka bacci ya tashi ya fara fadawa toilet yayi brush da wanka ya fito ya shirya sai a lokacin yayi ordern breakfast tareda zaunawa ya dauki wayarsa yana dubawa yaga misscalls na Leylah masu yawa, Da mamaki ya saka kiranta yana sake shiga mamaki, Bata dauka ba harta yanke dan haka ya sake kira amma still baa daukaba, Shima bai tsayaba ya ringa kiranta ba kakkautawa, Ganin baa dauka ya sakasa neman wayar maa sakinah ya saka kira tinda yasan tana can gidan, Itama maa sakinah bata daukaba a lokacin tana kitchen tana hada abincin da gidan zaayi breakfast dashi tinda NUAB yana gidan da kuma dahuwan tea dinsu da babu me dafa masa tin acan baa idan ba su biyun ba ko ita ko tenya wanda ma kona sultan yasar tenya ce me dafa masa sai Maraki kaf rayuwarsa. Ganin maa sakinah bata daukan wayar ya sakasa maida kiran akan Asim wanda shima ya kasa daukan wayar sbd har lokacin yana cikin wani mummunan hali, Fitowa Shuraim yayi ganin shi Asim yana kusa dashi ya nufi lift yayi sama zuwa floor din dasuke yana isa kofar dakin ya buga a natse yana sake saka kiransa yana fatar kowa na lafiya sbd zuwa lokacin hankalinsa ya fara tashi da rashin daukan wayar na kowa da kuma tarin kiran da Leylah ta bar masa. Leylah ce ta iya karfin halin zamewa daga Asim din ta sauko gadon ta nufi kofa tana share fuskanta ta isa kofa ta bude tana ganin Shuraim kallansa tai da sanyin jiki tana jin tausayinsa shika sbd ya riga ya rasa bahar har abada kila dan gwara shi akan Asim ma dan kuwa shi ko NUAB yana raye zai iya aurenta idan ta fito amma Asim kuwa baida wannan damar ya rasa. Ganin yanayinta ya sakasa shiga damuwa hakama mamakin ganinta ya sake damuwan tsananta ta fado jikinsa ya rungumeta tana sauke ajiyan zuciya sbd tama gaji da kukan batama san a yanzu me zatai ba kawai abinda ta sani zuciyarta na buqatar hutu da nutsuwa sbd gangar jikinta ta huta. Ganin Asim bai fitoba saiyai tinanin fada sukai dan haka sai baima shiga dakinba ya jata zuwa nasa dakin ya zaunar da ita a kujera ya fara mata wata irin nasiha akan kowane aure yana buqatan saika bawa kanka hakuri da nutsuwa tukuna zaka sameta idan ka daga hankali da saka fitina to ita zakaita gani hakama kome Asim zai mata saita koyi cire damuwa daga gabanta tana mayarwa bayanta zata iya jin dadi dan haka kada ta ringa irin wannan kukan tana sakawa kanta damuwa akan komai sbd kada ta manta su suna gefe suna tsananin sonta da bazasu iya ganinta a cikin wannan halin ba, Dagowa tayi ta kallesa batareda ta iya cewa komaiba ta kwantar da kanta a kafadarsa tana sauke numfashi ahankali tareda jin sassauci a zuciyarta sbd kaman yanda ya fada ta sani tanada masu tsananin sonta da kaunarta da zasu iya komai akanta koda NUAB din baya sonta, Sake sauke ajiyan zuciya tayi tana kokarin sakawa zuciyarta karfi da dawowa daidai. Breakfast din daya buqata aka kawo dan haka tare ya lallabata sukaci taci ta dan koshi ta fice. Ko data isa dakinsu Asim yayi wanka ya fice baya dakin dan haka itama wani wankan ta sake ta sauya kaya bazata iya zama kadaici ba damuwa zata iya kasheta dan haka ta fito zata fita wani gurin kiran Maa ya shigo wayarta tana tambayarta tana ina sai kawai tace gatanan zuwa tazo ta dauki kayanta ne. Ko data dawo gidan suna dinin suna sai a lokacin suke breakfast hakama koina tsit yana fidda sabon qamshi na turaren da aketa fama yiwa Bahar na gasa qasanta dayake buqatan 'dumi sosai a ciki dan kuwa yanda zai ringa ratsata a yanda take farkon budewa ba qaramin dumamo cikinta zaiyiba ya kamata ta yanda zai ringa hana kowane iska ko sanyi shiga gabanta da kuma saurin maidata ya rufe kaman baa budeta duka ba. Ajiyan zuciya ta sauke sbd yanda qamshin ya shigeta ya saka jikinta mutuwa ta dan danne halinda take ciki ta zauna cikinsu suna bata abinci itama taci sosai cikeda kulawa harma dai naman da akaiwa Bahar dahuwansa aka zuba mata tareda madara me zafi dataji hadin lafiya maa sakinah ta sakata taci sosai tasha ta koshi itama take ba jimawa taji bacci take ji sbd hadin madarar bacci yake sakawa me rai da lafiya wanda a hakan yake ratsa jikinka, Dakin Ammi ta koma ta kwanta take baccin da harma da daren da bata samuba ya dauketa me karfi. Itama bahar tinda tasha take bacci gashi har lokacin gama dawowa cikakken hankalinta bama sbd kuka takeyi har lokacin dan koina jikinta yayi mata tsamin gaske amma tana samun baccin da alama zata tashi da saukin komai. ******A asibiti kusan LEUL ya wuni sbd shima wani irin bacci me karfin gaske ruwan da aka saka masa suka sakarmasa, Aleey kuwa baima bari kowa yasan inda suke ba dan wayar NUAB ma kasheta yayi hakama tasa. Sai karfe 4 da rabi suka baro asibitin suka iso gida securities na ganinsu suka miqe dukansu suna masa barka da zuwa amma bai iya amsawa ba sbd hulan sanyin dayake sanye dashi har lokacin wanda ya rufe saman fuskansa sosai hakama ga gashinsa me daukan ido a sake daya sake hana fuskarsa bayyana sosai. Baya buqatan ko magana dan haka kai tsaye ciki ya wuce aleey na biye dashi har main palo wanda Tenye ce kadai a zaune tana aikin nata na waya. Tana ganin shigowansa Kallansa tayi cikeda kulawa ta masa sannu da dawowa ya dakata cak tareda dagowa yana zare hular kansa tareda saka hannu daya yayi baya da gashinsa gabaki daya ya kalli Maa din ya kasa amsa gaisuwanta ya dora mata tasa wadda ta amsa zatai magana ya katseta a natse zaiyi magana itama sanin abinda zai fada ya sakata katsesa da cewa 'Taji sauki tana bacci ko da zata tashi insha Allah zata warware' Tayi masa hakan ne sbd ba qaramar kunya zataji ba idan ya tambayeta Bahar koma wani abin daga cikin abinda ya faru dasu din dan tasan zai iya tambayar kai tsaye batareda yaji komaiba ita kuma cutatuwa zatai da kunya dan haka ta taqaitawa kanta da fada masa hakan. Shi kansa daman abinda zai tambaya kenan sbd a zuciyarsa ya kasa samun nutsuwa da ganin kaman duka ma harsu maa din bazasu iya kulawa da itaba akan abinda ya sameta din amma ganin yanda Maa tenya tayi maganar da nutsuwan dake tattare da ita ya saka ya samu yadda da nutsuwa dan haka kai tsaye ya wuce bedroom dinsa sbd raba jikinsa da kayan jikinsa. Anan ya bar Aleey tareda maa tenya tana masa fadan data kasa yiwa NUAB akan abinda yayi din duk da bata fito ta fadawa aleey komaiba amma hakanan ta fake da fadan sun wuni baa gida ba. Mamaki kama aleey yayi sbd kaman lamarin ba daidai ba tinda take fadan dadewansu ba gida ba amma bai damu da fadan ba murmushi kawai yake mata na karfin hali sbd ya fahimci fushinta da bacin ranta tinda shima acan a gabansa likita yayi bayanin abinda ya samu NUAB din amma bai iya cewa komaiba ko nuna reaction sema yanzu da maa ke fadan yaketa murmshinsa. Harta gama baice komaiba ya miqe yana barin palon ya nufi nasa dakin. Itama yana ficewa miqewa tayi hakanan da fushin taje kitchen dan sake hada masa abinda zaici ko sha. #MAMUH 09033181070 [13/01, 1:41 pm] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 130 Wanka yayi a natse batareda cikakken asalin karfinsa ya dawo duka ba dan haka nutsuwansa a komai ya qaru, Yana fitowa a natsen yayi shiri a kaya narasa nauyi na gucci short yayi sallar laasar kafin ya fito a natse yana fidda wani hasken kwarjini da fresh kaman ba wanda baida lafiya ba. Ko wayarsa har lokacin bai kunna ba yama barta a daki baida time tana tukuna, Kai tsaye yana fitowa palonsa ya tadda Maa tana jere masa tea me zafi da snacks da akai masa da yamman sabbi na cake da banana bread sai indian samosas masu dan girma. Qarasowa yayi ya zauna yana mata sannu tareda fasa fita dole. A nate yasha tea din wanda ya ringa warware masa karfin jikinsa ahankali yana jin yana dawowa daidai sbd yanda yake zafinsa yake ratsa cikinsa da taste din bakinsa yana fara aiki a jikinsa dan hatta qamshinsa yana shiga hancinka ka shaqesa sai kaji ya shiga kanka wani iri. Tea din kawai ya iya sosai sai cup cake 'daya daya dauka shima baici ba kadan yaci a bakinsa ya ajiye yana miqewa ya koma dakinsa yayi sallan magrib da time nata yayi. Sanin ya dawo yana gidan ya saka daga maa tenya har maa sakinah basu sake fitowa daki ba bare yan aiki da tini sukaita kansu gidan yayi tsit. Fitowa yayi qamshinsa na tashi yana ratsa gurare da dama a cikin palon ya nufi hanyar bedroom dinta kai tsaye. Baiyi knocking ba budewa yayi kai tsaye yana saukan da idanuwansa a ciki kuma a daidai lokacin wani qamshin daya kama dakin na wuni guda da akai ana mata kusan abu daya ya sauka a hancinsa saida kansa ya sara a cikin wani yanayi sbd qamshine da ko a daren jiya ya tabbatarda shine ya qarasa rikitar da lissafinsa sbd shine yake fitowa ta karkashinta yana shiga hancinsa daga lokacinda ya rabata da doguwan wandon kayan baccin jikinta. An rage hasken dakin daidai misali dan haka a kame da ya daga kafafunsa cikin ikon daya gama ratsashi ya zama jikinsa ya tako cikin dakin wanda tsigar jikinsa ta wuyansa suka miqe gabaki daya sbd dumin da dakin ya dauka tareda qamshin wanda yakejin bazai iya dadewa a cikinsa ba sbd kansa baya iya dauka dawo masa da asalin farkon jinsa a jikinta yakeyi. Bata dakin ba kowa a dakin amma jin alaman tana toilet ya sanyasa qarasowa ya zauna a sofa nasa qamshin shima yana ratsa dakin yana hadewa da wanda yake ciki, Lafiyayyan qaramar hotonta datake tareda Ammi dayake gefen gadonta ya zubawa idanuwansa yana kasa daukewa, Amminsa da bata tareda shi ta zabi wanda take ganin shine daidai a rayuwarta bayan irin rayuwar datai a hannunsa ya zubawa idanuwansa yana jin zafi da damuwa me zafi duk da babu zazzafar kaunarta ko daya data fita a zuciyarsa kafin ya dauke idanuwansa daga kan tata fuskar ya sauke akan fuskan Bahar data saka zuciyarsa tsayawa cak daga bugawa kuma daidai lokacin ta bude bathroom din ta fito sanye da rigar bacci mara tsayi qarama amma me kauri da socks me kauri a kafafunta blac data rufe tafin kafafun kafafunta da ita wani sirrin qamshi na fita daga jikinta hakama shi kansa bathroom din data fito qamshin ne a cikinsa daya bugo masa ya sakasa dauke idanuwansa ahankali daga kan hotonta yana dan rufe ido kafin ya budesu akanta daidai lokacinda take takowa ahankali batareda ta ankare dashiba duk da qamshinsa ya shiga hancinta amma bata taba tsammanin shi yana gurin ba sbd tinda ta dawo hankalinta kowane irin motsi tayi kamshinsa ne take ji a jiki da kwakwalwanta duk da kuwa tayi wanka nawa amma hakanan sai tanajin kaman har lokacin qamshin na nan wanda a cikin kwakwanta tinanin hakan yake shiyasa take ji kaman har a hancinta tana jinsa. Harta kwanta ta tina batai alwalan data saba yiba duk dare kafin tai bacci ba dan hakane ta tashi taje tayo alwalan da ruwan zafi sosai ta sako socks ta dauko qaramin towel a hannunta da zata goge fuskarta ta fito. A hankali take takawa bata jin daidai a cikin jikinta sam duk da abubuwan da ake mata na al'ada da suka sakata jin kafafunta da jikinta duk sun qarasa mutuwa bama wai karfi ba, Haryanzu dumin da aka ringa gasata dashi ne a wunin take jin na ratsa jikinta koina ya saka har lokacin yanayin jikinta yaqi sanyi sai dume yakeyi kaman yanda akeson jikin kowace mace ya kasance da sanyayyan dumi musamman duk lokacinda mijinta zai taba ta yaji dumi a jikinta. Kasa hade kafafunta sosai tayi kaman yanda su Maa ke mata fadan tayi tin safe taci gaba da takawa kafafun a dan bude, Fuskarta da har lokacin take a kumbure ya fara saukewa idanuwansa yana mata kallan tsaftar da bai taba yi mata ba batareda ya motsa ba data zaman da yayi, Yanayin yanda take daga kafa a hankali ya sakasa saukar da idanuwansa zuwa tafiyarta wadda ta saka wannan karan tsigar hannuwansa tashi ya kafeta da ido yana kallan yanda fararen cinyoyinta masu daukan ido ke tafiya a buden, A daidai lokacin ta isa gap dashi sai lokacin ta lura dashi ta tsaya cak cikin wata irin shock da firgicin da bata tsammata ma ba, Baya tayi kokarin ja tana dauke idonta akansa wainda take suka sauya suna, Hannunta daya ya kama batareda ya motsa ba kuma batareda ya dauke idanuwansa daga tafiyarta ba wanda ke tabbatarwa da bayyanar masa da abinda yayi, Batada kuzari sosai dan haka hannunta ta zare tana sake dan ja da baya da karfi wanda ya saka wata radadi ratsata tayi saurin dauke numfashi tana rintse ido da karfi, Hannuwansa biyu ya saka a qugunta ba tsammani ya dagota cak ya dorata a kafafunsa batareda ya tashi ba sbd kadama ta taka ta sake jin abinda taji wanda yaji yana ratsa har tsakiyar kansa dan shima saida ya dan rufe idanuwan dan kuwa a jikinsa yaji abinda taji, Jinta akan kafafunsa ta bude ido tana qin kallansa ta kalli hannuwansa biyu da suka zagaye qugunta akan kafafun nasa ya zuba mata ido shikuma yana kallan fuskarta tareda bin ruwan dayake kan fuskarta da kallo yana jin dumin fatarta tana shigarsa, Gangarowa ruwan yayi a wata slow zai diga akan cinyarta dake bayyane gabaki daya sbd kusan rigarta da batada tsayi ta dan sake daukewa ya saka hannunsa akan cinyar tata yana bude tafin hannunsa ruwan suka diga akai ya kallesu kafin ya dawo da kallansa kan fuskarta da itama sai a lokacin ta dago ta kallesa idanuwanta na cikowa da hawayen laifin abinda yayi mata. Bude baki yayi muryansa me sanyi da kauri ta ratsa kunnuwanta da suke kusa da bakinsa yace 'Yaya?yaya jikinki?you feeling better right?? Janye fuskarta zatai ahankali ya riqeta da hannunsa yana hade fuskarsu da kyau zafin numfashinsa na daukar mata direct a fuska ta sake rufe ido tana jin komai na dawo mata cikin kwakwalwan dan haka zuciyarta ta fara bugawan dayake jin kirjinta yana sama yana gogarsa yana komawa. Rufe ido yayi ya budesu da wata slow a fuskarta kafin ya saka hannunsa daya ya zare towel qarama dake hannunta ya dagosa yafara goge mata sanyin ruwan dake fuskarta wanda hakan ya saka jikinta dan fara rawa sbd yanda yake bin fatar fuskar tata da slow yana bata waiwayi. Jin yanayin yayi mata yawa ya sakata dora hannunta ta riqe nasa cak ta tsayar dashi tareda bude idanuwanta a kansa wanda daman hakan yake jira ya kalli cikin idanuwanta da take suka bugar dashi ya sake feso mata numfashinsa me zafin daya sakata jan numfashi mara sauti da karfi kafin ta fitar ya mannata da jikinsa ya bude baki ya sake tambayarta lafiyanta sbd yaji idan saiya nema manyan likitoci mata. Rufe idonta tayi tana girgiza masa kai alaman ya zaketa tukuna amma baima fahimci hakan ba dan haka ya sake maimaita tambayarsa sbd tafiyarta ta saka shakka da wani irin yanayin me karfi a cikin kansa zai kaita kowace qasar dake duniyar dan tabbatarda dawowan tafiyanta daidai indai su maa sun kasa. Ganin ya kasa sakinta ya sakata bude baki ta tattaro kalmar da gabaki daya yinin yau su maa batai musu magana ba can qasa tace 'Naji sauki' Shigar kalmanta kunnuwansa ya sakasa dan dagota kadan yana kallanta yace 'Then meyasa kike tafiya ba daidai ba' Wani iri taji ta rasa amsar basa kawai ta dago ta kallesa tana tsiyayo masa hawaye daya kalla dakyau yana basu matsayin bata warke ba kenan. Kamo fuskanta yayi ya zuba mata ido yana rasa me zai fada mata dan baisaniba kwata kwata dan haka ya kalli bakinta data bude zata fara kuka me sauti yakai bakinsa akai ya rufe yana zira harshensa cikin sanyi yana mata tsotsan da sanyinta ya hanata shiga tashin hankali da tsoro sedai ta janye tana son cigaba da kuka a tsananin ciwon dake cinta da damuwa tace 'Me zan fadawa Ammi idan tadawo taga ina tafiya haka, Wlh kunya kasheni zatai bazan iyaba ka..... Sake dora bakinsa akan nata yayi yana mata wata tsotsa me zurfi da tsananin shauqin data sakar masa na magana tana kukan ya dago ya zuba mata idanuwansa da suka sauya ya bude baki da wata sautin daban data fara shaqewa yace 'Ni zan fada mata ba laifinki bane idan ta dawo.....' Wani irin kuka me karfi ta fasa sbd jin abinda ya fada tana miqewa da sauri daga jikinsa sbd balain ma iya fadar dayayi cewan zai fadawa Ammi a kunnenta. Baya tayi shikuma yana bin tafiyanta da kallan mamakin meyake faruwa ya miqe idanuwansa na sake sauyawa daidai nan Maa sakinah da Leylah suka shigo jin fasa kukanta me karfi, Ganinsa a dakin ya sakasu tsayawa cak daga bakin kofar maa na rasa me zata ce sai kawai tayi karfin halin cewa 'Lafiya kike wannan ihun haka bahar? Nan gurin tenya itama ta iso ta tsaya jiran jin amsa. Kasa magana bahar tayi sbd bazata iya fada ba dan haka akansa suka maida kallansa ya taso a natse ya nufi kofar batareda ya kallesu ba kaman yanda suma suka dauke idanuwansu cikin jin nauyi ya bude baki kai tsaye yace 'Maa a tafiyanta ya zama wani iri a shiryata a zamuje likitoci su dubata may ba akwai matsalan da take buqatan doctors' Maa tenya na jin hakan tayi saurin juyawa tabar gurin itada leylah har suna bigewa gurin rige rige sbd tinda suke basu taba shiga muguwar kunyar data zama kaman azaba kai tsaye sai ayau. Maa sakinah kasa motsawa tayi ta sauke kai kaman ruwa ya cinyeta dan haka batada zabin cewa to. Yana fita kaman mahaukaciya hannuwanta har rawa sukeyi ta sakawa bahar din doguwan riga ta janyota tana kuka sosai ta fito da ita daidai nan Su Asim da Shuraim suka sako kai palon sbd Aleey dayace abarsu dan tini ya juya musu kan mota ficewa daga gidan zasuyi. Maa na fitowa da bahar din da ko wayarta bata daukoba shima NUAB din yana fitowa dan haka hannunta kawai ya kama suka fice a palon bama tareda ya gane su waye zaune a palonba suna binsu da kallo kaman yan wasan kallo. Suna fitowa aleey ya budewa NUAB din mota ya fara saka bahar kafin ya shiga suka bar gidan take wanda aleey ya fidda wayarsa yana duba ticket din daya siya yanzu yanzu sai karfe 6 na asuba zai tashi dan haka kai tsaye masaukinsu suka nufa. #MAMUH 09033181070 [13/01, 1:41 pm] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 131 Tamkar marasa wayo da hankali su Asim din sukabi NUAB din da ido wanda baima san dasu ba kwata kwata, Zuciyoyinsu harbawa sukeyi da karfin gaske kaman yanda nasu maa ke harbawan kowa da nasa tashin hankalin daban, Shi shuraim dayake likita kai tsaye tafiyar bahar din datakeyi tana rintse ido batareda azabar datake ji ba ta boyu idanuwansa suka sauka ya kasa motsawa yana karantar yanayin bugun zuciyarsa na sauyawa daga tsoron ko laifi bahar din tayi farko zata fuskanci hukunci zuwa tashin hankalin abinda ayanzu idanuwansa ke bayyanar masa wanda yake nuni da akwai tabbacin abinda ya faru, Asim da shima yasan da zancen kallo daya yayiwa bahar din ya dauke idanuwansa dake cika da wasu irin hawaye yana maidawa akan NUAB yana binsa da kallo idanuwansa jajir harya fice ya bacewa ganinsa, Dukkanin wanda yake palon zuciyarsa a cikin mummunan hali ta samu kanta da tsananin sanyin jikin dayake cigaba da mutuwa sbd tashin hankali musamman Asim dayake jin numfashinsa na dannewa yana toshewa, A jininsa Allah ya hallita masa kaunar bahar me tsananin gaske dayake jinta kamar bazai iya rayuwa batareda samuntaba a cikinta, Ya taso ya rayu a cikin buri na kaunar sarauta da hawa mulki, Ya rayu a cikin wannan burin, Ya gino past dinsa da present da future dinsa duka akan burin da mahaifiyarsa ta gina a ransa tin yana rarrafe da baisan kansa ba harya fara sanin kansa ya taso a cikin burin da ba nasa ba, Soyayyar Bahar da tsananin burin samunta a rayuwarsa shine burinsa na farko a rayuwa wanda yake na asalin qashin kansa ba wanda aka rayar dashi acikinsa ba, Samunta da soyayyarta ta ganar dashi burinsa shine gaban komai akan rayuwarsa bana mameensa ba bare yayunsa Samun cikar da burinsa ya gane shine zai basa rayuwar yancinsa da farin cikin dayake buqata bata hawa mulkin dazai zama ana juyasa ba juyawan da har abada baida nasa raayin ko burin ko yanci zai mutu ne yana cika burin wasu ba nasa ba maana na mahaifiyarsa da yayyansa. Burin Bahar daya qwallafa rayuwansa yayi niyar ya mutu a gurin nema da samunta, Ya shirya mutuwa da rayuwa duka akan soyayyarta wadda ayau rayuwa da kowane burinsa ya tsaya cak akan faduwa da haduwan dukkanin rashin nasara, Ya rasa cikar burin samun sarautar mulkin qasar jininsa ga NUAB wanda yake dan wishmah ba matar auren sultan ba akan idonsu da kunnuwansu wanda zamtowansa 'dan matar auren kuma queen bai samar masa ba bayan yana ganin shine 'da mafi daraja a kaf qasar boyem sbd shine 'dan sultan din na farko namiji kuma na mata bana wishmah ba, Ayau ma ya rasa burinsa na karshe dayake dashi akan macen data shafe karfin wancan ikon ga NUAB again wanda ko yanzu ya dake tabbatarda kaddarar kowane dan adam daban take da matsayin dayake dashi ko kuma matsayin ko shi waye, Rufe idanuwansa da sukai jajir yayi yana sauke kansa qasa ahankali wasu hawaye masu dumi da tsananin zafi suna gangaro masa ya saka hannu ahankali ya taresu tareda gogewa a gefen rigarsa abinda ko yana yaro bai taba ya miqe duka jikinsa a tsananin sanyaye ya kasa dagowa ya kalli kowa ya juya ya bude bakinsa daqyar yayi musu sallama yana nufar kofa, Leylah da tin dazu idanuwanta suke kafe akansa tana kallansa idanuwanta jajir itama tana jin dukkanin radadi da mutuwan jikin dayake ji sbd itama zuciyarta ta gaji da dakon baqin cikin da babu wanda yasan sunayi miqewa tayi tareda kasa kallan kowa tai musu sallama tana bin bayansa kafafunta a sanyaye tana jin karfin jikinta ba ko daya hakama bazata iya zama a gidan ba zata koma masaukinsu wanda take jin bama amfani zamansu aqasar yanxu gwara su koma gida ko su tafi wata qasar zaifi bata sassaucin abinda takeji. Asim baisan data biyosa ba dan haka tafiya yakeyi ahankali kansa a qasa sanyin daren na ratsashi yan isa har bargon jikinsa amma baya jin ko mota zatabi ta kansa ayanzu zaiji radadin kaman yanda yake jinsa a zuciyarsa da kwakwalwansa. Tafiya me tsayi sukayi batareda sun san sunayi ba sbd babu wanda baiyi nisa a tinani ba musamman Asim da har lokacin baisan tana bayansa ba sbd hawaye ne suka ciko idanuwansa suna komawa suna sake cikowa suna komawa. Shuraim da shima jiki sanyaye yayi sallama dasu maa ya fito gidan bayan ya samu tabbacin cewan Bahar ta zama cikakkiyar macen NUAB a gurinsu sbd maganin dasuka buqaci ya rubutawa bahar din idan ta dawo tasha. Hannuwansa na rawa ya rubuta musu maganin zuciyarsa na rasa duk wani buri da hope dayake dashi a hankali daya bayan daya harya kamma rubuta ya ajiye musu ya miqe yayi musu sallamar gabaki daya ya juya ya fice idanuwansa jajir. Taxi ya tara ya fada yana rintse idanuwansa yana jingina da bayansa zuciyarsa na tsayawa daga kowane tinani bayan na son barin qasar ya koma boyem wanda boyem dinma bayajin zai iya cigaba da zama matiqar ba sassaucin abinda yakeji ba ya samu ba. Yana gap da isa masaukinsu ya hango su Asim din suna tafiya da kafafunsu sanyi me karfi yana ratsasu ya tsayar da driver ya fita ya kamo hannun Leylah wadda ta miqa hannunta ta kamo Asim Ya tsaya cak yana kasa juyowa har saida shuraim ya saka hannunsa daya shima ya kamosa ya sakasu a mota suka bar gurin. A motar babu wanda yayi magana bare iya doguwan motsima kawai shiru sukai dukansu kowa da abinda yake yanka zuciyarsa a cikin sanyi da nutsuwa hakama suna hadiye ciwon da radadin shiru ba cewa komai. Suna isa haka suka fito suka wuce ciki shuraim ya biyasa ya biyo bayansu har lokacin bame cewa komaiba. Lift sika shiga ta fara tsayawa ta sauke shuraim kafin su suka wuce saman suna isa suka nufi dakinsu koda Asim ya fidda katin dakin zai bude rawa hannuwansu sukeyi sosai suna wata irin jijjigar data saka katin faduwa qasa ya durkusa xai dauka har lokacin komai nasa rawa yakeyi. Leylah da idanuwanta sukai jajir wasu hawayen ne suka zubo mata ta durkusa ra saka hannu ta dauki card din ta bude dakin ta kamasa ta miqar dashi suka shiga ta rufe dakin tabiyo bayansa tana kallan yanda kafafunsa ke rawar data sakata rintse idanuwanta, Taku biyu yayi ya zube a qasa a gurin tareda fasa wani irin kuka me karfin gaske yana dafe kirjinsa da hannuwansa biyu sbd wata irin radadin azabar dayake masa na shikenan ya rasa bahar ta haramta garesa har abada ya sake rasa dadadden burinsa, Wata irin azaba da qunci yakeji wanda bai taba jinsuba sbd koda ya rasa mulkin msarautar boyem baiji abinda yakeji ba ayanzu na rasa bahar wadda itace nutsuwan karshe da rayuwa da zuciyarsa zasu samu. Kuka yakeyi sosai jikinsa na rawa sosai yana jin kaman kirjinsa zai yage ya mutu, Irin yanda kukansa yake ratsa dakin nasu yana saka komai daukan tsit tareda tayar da tsigar jiki ya saka Leylah rabewa taba jingina da bango tareda silalewa tana zamewa qasa ahankali hawaye suna gudu a fuskarta sbd shedar da ayau kaunar da Asim kewa Bahar bata qasa bace ta gasken gaske ce, Ita kuma tata kaddarar kenan akan bahar, Namijin datake tsananin so fiyeda rayuwarta ya zabi bahar ya mutu akanta, Ayau ma mijinta datake aure shima bahar dince rayuwarsa, Yayi mutuwar da zai iya barin duniya akan bahar........ Hannu ta dora akan kirjinta tana jin wani irin radadin azaba yana keta kirjinta yana saka hannuwanta rawa ta soka kanta a cikin kafafunta tana fasa wani irin kuka me karfi da tada tsigar jikin itama tana jinta ayau tamkar mara gatan da batada ko asali bare zamowa yar jinin sarauta, Tana jinta yau tamkar ba 'yar mai girma yunar dayake da babban matsayiba dazai iya komai akantaba.... Lokaci me tsayi suka dauka a wannan mummunan yanayin kafin sukai shiru dukansu a inda suke suka raba tsakiyar daren babu wanda ya dago, Ciwo ne me karfin gaske ya taso ya rufe Asim wanda ya ringa fizga sbd rawar sanyi dan haka dole itace ta miqe ta taimaka ta kamasa suka isa gado ta kwantar dashi ta rufesa ta dauki waya ta kira Shuraim wanda a cikin daren sosai ya shigo dakin idanuwansa jajir bai samu baccin ba shima. Duba Asim din yayi yace suna buqatar kaisa asibiti sbd kaman attack ne yake kokarin samu. Manager suka kira take a tanadi motar da zaa kai Asim da ita wadda aka fitar aka taho da gaggawa aka daukesa aka fita dashi zuwa asibiti Shuraim na tareda shi dan hanasa rasa hayyacinsa gabaki dazai taimaka sosia. Suna isa asibitin aka shige dashi dan taimaka masa shikuma shuraim da aka dakatar dasu Leylah ya riqe a jikinsa tareda cire rigar sanyin jikinsa ya saka mata akan kayanta data wuni yau dasu sbd ko shirin bacci basuda daman yi. Zaunawa sukai suna jiran tsammani batareda ko iya magana a tsakaninsu ba dan babu me energy. Har asuba suna zaune tukuna suka samu shiga zuwa dakin da aka kai Asim din ya samu bacci me karfi ya daukesa ya koma kaman bashiba a ciwon da bata taba tsammanin zai iya kamasa akan so ba. Sallah sukai a dakin kafin ta zauna akan sofa tana lumshe ido bacci ya dan fizgeta shuraim ya jinginar da ita yace ta dan rintsa kafin Asim din ya tashi. Hakan kuwa tayi take bacci me karfi ya dauketa shi kuma ya fice daga dakin. Karfe goma sha daya na rana Asim ya farka lokacin harma taje tayo wanka ta sauyo kaya ta dawo tana zaune ta tsaresa da ido tana kallo. Bude idanuwansa ya hada idanuwansu kai tsaye ta sauke ajiyan zuciya batareda ta motsa ba shima ita yake kalla yana lumshewa ahankali cikin rashin kuzari da mutuwan zuciya. #MAMUH 09033181070 [19/01, 11:29 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 132 Shiru sukai a hakan tsawon lokaci kafin ta iya motsawa a hankali ta isa garesa tai masa sannu kafin ta taimaka masa ya tashi zaune idanuwansa jajir sbd bacci da damuwa. 'Thank you' ya furta mata a hankali da sautin da baya fita sosai, Doctors ta kira suka zo suka sake dubasa suka ga ba buqatan ajiyesa daman dan haka suka sallamesa kawai. Itama bata wani bata lokaci ba sbd bata son asibiti ta kira drivern da hotel suka basu yazo ya daukesu suka koma. Suna shiga dakin ruwan wanka ta taimaka ta hada masa ta kamasa har cikin toilet din tukuna ta fito. Breakfast tayi order ba bata lokaci kafin ya futo har ankawo dan haka ta kawo masa har kurya ta jere a table ta nemi guri ta zauna tana kasa kunna wayarta har lokacin sbd bata buqatan jin kowa kadaici take so a rayuwarta yanxu. Yana fitowa daga shi sai towel iya qugunsa ahankali ya tako ya iso ya zauna yana goge jikinsa ahakali kafin yayi dan gajeran shiri ya saka kayan shan iska yaxo ya zauna gefenta tare sukai breakfast sbd itama bata samu sakawa cikinta komaiba har lokacin. Ba wani abincin kirki suka ci ba yasha magani ya miqe yaje ya kwanta tareda rufe idanuwansa Itama a inda take din ta kwanta tareda runtse idanuwanta. Shuraim ta wayar Asim ya kira yayi musu bankwana yabar Oxford ranar ya wuce sbd bazai iya zamaba damuwa ruguza rayuwarsa zatai ya lalace a banza akan wainda sun zaba tasu rayuwar sun zubar da kowa da rayuwar kowa dan haka bazai bari tasa rayuwar baqin ciki yayi sanadintaba duk da yana jin radadi da qunci me yawan gaske. Tafiyan shuraim ya sake saka rayuwan Leylah damuwa da kadaici da qunci dan haka take son Asim ya warware suma su tafi. ******acan gidan Kuwa koda su leylah sukai musu saida safe suka tafi babu wanda yake cikin cikakkiyar nutsuwa da kwanciyan hankali sbd tinanin wane irin likita ne kuma zai iya yiwa Bahar abinda zaifi wanda sukai mata dan kuwa a yanda tenya tayi mata wannan gyaran na al'ardasu me karfi batajin akwai wata sauran ma matsalar data rage bayan ta qin sake jiki da bahar din tayi dan kuwa ko a lokacin zaa iya sake shigarta batareda kowace irin tangarda ba amma NUAB ya kalli tsabar idonsu ya tambayi tafiyarta bata koma daidaiba bayan shine mai aikin daya kawo hakan kuma ba yanda zaayi tafiyarta ta koma daidai kai tsaye sbd ba qaramin gurza tasha ba, Kunyar daya sakasu itace mafi girman punishment da suka karba a gurinsa sbd ita dai tenya ma data rayu a irin wannan aikin babu wanda ya taba mata maganar data kusan kama da hakan a kaf tarihin aikin nata hakama yanzu akan 'yarsu yake musu wannan maganar, Allah suka godewa da Ammi bata nan yayi wannan laifin mai girma da zai iya ganin fushinta me girma sbd alkawari da burin datai bazai taba kebewa ta hakan da Bahar ba harsai ta kammala karatu anyi zama akan matsayin auren, Amana me karfi Ammin ta bar musu akan Bahar wadda basu taba kawo hakan a rayuwarta yanxu ba dan haka basajin ma zasu iya fada mata abinda ya faru zasuyi shiru kaman yanda shima NUAB sukai shiru suka kasa fada masa inda Ammin take haryanzu. Bayan tafiyar shuraim da shine karshe zaman jigum sukai suna dan kokarin manta kowace irin zance ma da abinda ya faru saiga kiran Ammi kaman daga sama. Kallan wayar tenya din dake ringin sukai a tare kafin suka kalli juna kafin tenya ta tattaro karfin hali tana basarwa ta dauka cikeda farin cikin jinta suka gaisa sosai tace musu wayarta ta fadi ra shafe ne sai baa kawo wata ba sbd suna yawon asibiti amma yau ankawo mata wasu wayoyin har biyu, Bahar ta tambaya sbd ita tafara kira tayita ringing bata dauka, Wata maganar tenga ta shigo da ita tana kawar da maganar bahar din kafin dai a samu su dawo daga asibitin cikin dare. Sun jima suna waya sosai harma da sakinah kafin ta sake tambayar Bahar sakinah tace tana can ta duqufa karata wayarta na caji. Da wannan suka rufe zancen tana kashewa ta saka kiran NUAB wanda a daidai lokacin sun isa masaukinsa kenan dan haka a natse ya dauka wayar yana kama hannun Bahar cikin nasa a natse zuwa ciki se Aleey na bayansa. Gaisawa sukai hankalin kowannensu a kwance batareda ma yanada alaman nun mata yana Uk kuma yasan bata nan ba bare abinda tai masa. Har suka isa daki waya yakeyi da Ammin akan wasu abubuwan daban cikeda kauna da kulawa tsawon lokaci kafin sukai sallama daidai lokacinda ya jiyo daga gaban windon daya tsaya bayab shigowansa lafiyayyan dakinsa yana wayar. Akan bahar ya sauke idanuwansa bayan ya juyo din yana kallan yanda idanuwanta sukai jajir suna cikowa da hawaye cikeda wata irin tsoro da shakkar kada yafadawa Ammi wani abin, Wayar hannunsa ya daga ya sake saka kiran aleey akan isowan likitar daya buqata tazo dubata kafin yakaita gurin wadda ita kadaice ya yadda da ita likita mace akan bahar wadda take Birmingham kuma acan zai kaita da kansa ta dubata. Yana gama wayar ajiyewa yayi a kan table dake tsakiyar dakin yana qarasowa gaban bahar din ya kama hannunta saida ya rankwafo mata kaman zai kai fuskarsa a tata ya shaqi qamshinta me sanyi wanda ya sakasa jin temperature din dakin ta masa daidai tukuna ya dagata batateda ya mata daukan kwance ba ya isa har kan sofa ya zaunar ya zauna gefenta daidai lokacin wayarsa ta sake daukan ringin ya juya a natse ya kalla yaga aleey ne dan haka daukan wayar yayi a natse batareda ya sake hannunta ba ya fara sauraron wayar wadda yake masa bayanin ticket din tafiyansu bai samuba saiya kai gobe kaman irin 11 haka. Baice komaiba yana gama saurara a taqaice kawai yace ba damuwa ya kashe wayarsa, Duk yanda taso hana kanta magana akan lamarinsa sbd batajin tanada energy na gardama ko hayaniya dashi ganin yayi shiru yana duba wani sakon a wayarsa a natse hankali kwance ya sakata kallansa tareda dan sauke numfashi kadan ta bude baki ba karfi tace 'Banajin inada sauran buqatan kowane likita na warke sosai a maidani gida kawai' Bai dagoba ya kalleta amma ya dakata daga abinda yakeyi a wayar ya tsaya cak har saida ta sake bude baki ta sake cewa 'I said banajin ina buqatan kowane doctor ayanzu.... Dagowa yayi da idanuwansa ya mata wani kallo na seconds ashirin kafin ya sake maida kansa a wayar hannunta sbd bayajin tanada zabin da har take fada Time ta kalla zuciyarta na sake shiga fargaban alamun datake gani na zata kwana a nan din kafin ta tafara kokarin nufar kofa wanda ko taku biyu bataiba ya kama hannunta har lokacin yana abinda yakeyi ya janyota da dan karfi kadan ta yo baya ta fado akan kafafunsa ya zagayo hannunsa me riqe da wayarsa a qugunta yana cigaba da karatun abinda yake karantawa. Sake miqewa tayi da karfi tana jin kome zai faru bazata yadda ta kwana anan dinba dan kuwa tsoro kashi biyu take ji masu tsanani, Na farko abinda zai iya yi mata da kuka tsoron dawowan ammi wanda tinda ta kunna wayarta kila dawowa zatai bazata yadda ta sameta gidaba sbd itama ta mata kyakkyawar kasheta akan kebewa da kowa a duniya da rayuwarta. Mutsu mutsunta ya sakasa dakatawa da abinda yakeyi sbd ta kasa barin yaga komai anatse dan haka ajiye wayar yayi a gefensa tareda zagayota dakyau ya mannota yana kallanta ita kuma ta rufe ido dan ko ganinsa bama tason tayi sbd kada idanuwansa su haka kowace gabar jikinta kuzarin zuba rashin arzikinta. Mamakin yanda ta kanne idanuwanta yayi dan haka ba zato taji saukan muryansa yace 'Me kikeso? 'Gida nakeso' 'Zaki tafi but you need to see likita first.... Bude idanuwanta tayi tana qin kallan fuskarsa tace 'No ba buqatan hakan na warke kaman yanda na fada.... Ba zato taji saukan dumin numfashinsa da fatar lips dinsa ta gogi fatar kunnenta yace 'You sure? Kin tabbata kin warke?? Kasa buduwa vakinta yayi sbd wani irin shiga ramin kunnenta da numfashi me dumi yakeyi ahankali sbd be janye bakinsa ba a kunnen ahankali ta gyada kai alaman eh. Tafin hannunsa daya ya saka a gefen fuskarta ya danno kadan ta kunnuneta ya hade sosai da bakinsa yace 'Sure sure?????? Rufe idanuwanta tayi tana gyada kai ahankali karfinta na qasa sbd wani sanyin tafin hannunsa na ac daya ratsa fatar fuskarta da har lokacin dumi ne koina jikinta da kuma yanda maganarsa mara karfi ke shiga direct kunnenta da dumin numfashin da maganar ke tafe dashi. Saukan tafin hannunsa taji a cikin rigarta kan fatar mararta wadda ya saka numfashinta daukewa cak tareda qanqame hannunsa dayake tallafe da fuskarta da karfi tana riqesa tareda bude idanuwanta tai masa kallo daya ta dauke idonta tana miqewa da sauri sedai ko tako daya bataiba ya sake dawo da ita a kafafunsa wannan karan a kwance ta fado dan haka tana isowa bakinsa kawai ya bude ya hade da nata yana lumshe ido wata nutsuwan daya rasa tana dawo masa. Janyewa take sake kokarin yi sedai damar shigar da ita jikinsa ya samu da kyau ya mata lafiyayyan sanyayyan riqon daya manne kirjinsu guri daya da karfi ya sauke wani numfashin daya qarasa fita daqyar sbd qamshinta shigarsa yakeyi sosai fiyeda yanda ya kamata. Jikinta yar rawa ya fara ta dago zatai magana fargabanta na bayyanuwa ya dora yatsarsa daya akan bakinta yana kallan cikin tsakiyar idanuwanta yace 'Zan tabbatarda kin warke ne na yadda idan kin warke bakya buqatan dr da kaina zan driving mota na kaiki gida...... Bata fahimci me yake nufi ba dan haka ta dan sauke ajiyan zuciya tana yunqurawa a zata tashi zaune a jikinsa ya kama fuskanta da hannuwansa biyu cikin slow ba tashin hankali bare gaggawa ya hade bakinsa da nata yayo mata wata irin wata tsotsa ya zuqo bakin yana zare rigar jikinta ta saman wadda ta juye daman batareda ta saniba sai jin tayi rigar tafin hannunsa ya sauka akan lafiyayyun cinyoyinta da suka bayyana yana waresu akansa sbd ta zauna da kyau batateda ya dena wata wani lafiyayyan kiss ba. A daidai wannan lokacin Aleey ya iso kofar dakin da Dr Freya data iso yafara kiran wayar NUAB din bai dauka ba ya sake kiran baa dagaba dan haka a natse ya saka hannunsa daya yai knocking shima ba motsin komai. Sake kiran wayar yayi wanda NUAB ya dauka cikin wata irin slow ya bude baki yace 'A kama mata daki ta jira zan kawo mata patient din da kaina'.....dif ya kashe wayar yana gama fada tareda kama manno bahar din jikinsa sosai daya rabata da rigar jikinta yana bin farar fatar kirjinta da wani kallan dayake rabasa da kowace hankali da nutsuwansa. #MAMUH 09033181070 [19/01, 11:29 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 133 Aleey na jin abinda Boss dinsa ya fada batareda tsayawa bata kowane lolaci ba yasa aka bawa dr Freya lafiyayyan daki aka gabatar mata da duk abinda zata ci na snacks da ruwa ya sanar da ita zata jira zuwan patient dinta zuwa duk lokacinda ta samu, Yana fada mata ya fice daga dakin yana kokarin hada kan tasu tafiyar da neman best fashion house da zasu je su hadawa Bahar wardrobe a Birmingham maana best kayan sakawan dazatai amfani dasu kafin dawowansu Oxford tinda ba uk suka bari ba city kawai zasu bari. ****Hannunta ta saka dayake yar rawa ta riqe hannun NUAB din dayake dayake rabata da rigarta a hankali yana zarewa batada komai bayan panties dayake jikinta ta rintse ido tana kokarin bude baki ta roqesa, Baiji daukan hannunta akan nasa ba ya qarasa zare rigar ya jefarwa ya bude idanuwansa jajir akan fuskarta yana gangarawa dasu zuwa kirjinta cikeda wata irin tsima da rasa kansa. Shigewa jikinsa tayi da mutuwan jiki tana hada kirjinta da nasa dan rufe nata kirjin daya kafe da ido take numfashinsa yayi sama da karfi yana yankewa hannuwansa na fara rawa ya zagayeta yana sake matseta jikinsa sosai yana karban dumin jikinta a nasa jikin wanda yaji naya kai masa yanda yakamata dan haka da hannunsa daya ya yaga rigar jikinsa wadda takeda shegiyar tsada amma batai darajar abinda yake jin kansa a ciki ba ko daya, Maidata jikinsa yayi ya hadesu asalin fatarsa da asalin tata suna haduwa dakyau wanda ta sakasa fidda numfashi me karfi yana bude idanuwansa dakyau wainda suke masa tamkar an saka glue a cikinsu, Ita kanta wani irin yarr taji a nata jikin na haduwan fatar tasu ta rintse ido da karfi tana bude bakinda dake gefen fuskansa gurin kunnensa daqyar ta iya tattaro karfin hali ta furta 'Ban warke ba akwai zafi sosai haryanzu plss.... Tsikar jikinsa maganarta datake shiga kai tsaye cikin kunnensa tayi lips dinta na gogan fatar kunnensa ta qarasa maganar a wahalce sbd shafar da yayiwa cinyarta da babu komai.. Dago kansa yayi daqyar shima ya iya bude baki yace 'No i have to confirm sbd magana biyu kakeyi bansan wanne na gaskiyarba.. Girgiza kai tayi tana gangaro hawaye wanda yanda take Girgiza kan ya saka hadda jikinta yake motsawa tana goga masa kirjinta Batareda ta saniba take ya dauke wuta yana gangaro da idanuwansa akan kirjinsu dake hade tana masa wata irin guga da tsininta daya kashe kowace lakar dake jikinsa. Cigaba da girgizasa kai tayi tana kara kunnasa batareda ta saniba har saida taji shiru ta bude idon dayayi mata ja tana saukesu akan fuskansa tana yanda ya mutu a zaune kunnuwansa na yin wata ja da sauri ta dena motsawa tana yin baya ya tarota ya dawo da ita bama tareda ta bar jikin nasa ba bai tsaya komaiba fuskanta ya kalla zatai magana tana kara rikicewa sbd tsoron da idanuwansa suka bata me karfi bakinsa ya dora akan nata ya kama fuskanta da hannunsa dakyau tareda mannata a bakinsa da kyau yanda bama damar rabuwan bakin nasu ya zira harshensa yafara mata wata mayyar sanyayyar tsotsa yana lumshe ido sbd wani irin hayaqin dayaji yana fita kunnuwansa tareda daukewan jinsa da ganinsa bayan ita kadai babu abinda yake gani a kaf duniyar wannan lokacin. Tsotsanta yakeyi yana sake manne fuskansu da hannun daya dayan kuma yana qara manno kirjinta da nasa suna kasa rabuwa dumin fatar jikinta suna ratsashi suna qara karfafa duk abinda yakeji akanta. Tin tana kokarin qwacewa da zamewa har jikinta ya sake karfinta ya qare daman batada shi tin jiya babu kuzarinta da duka ya dawo, Dena mutsu mutsunta ya basa damar jin komai na sake ratsashi da shigarsa dan haka ya zare bakinsa daga nata ahankali yana bin fatar wuyanta da wata irin kiss yana shaqar qamshinta da qarfi cikin hancinsa, Birkitata yayi daga gefe zuwa kwanciya da kyau a gadon yana qarasa rabata da abinda ya rage a jikinta tana jin hakan ta fasa masa kuka tana rokonsa tareda saka tafin hannuwanta biyu a kirjinsa dan taresa sedai saukan tafin hannun nata akan kafar cikinsa datake qasa daf da mararsa ya sakasa qarasa abinda take tsoron bama tareda yasan yayiba da karfinsa wanda take ta sake wata sabuwar kuka me karfi tana kiran sunan Ammi dasu Maa da sukai mata abinda ya rufeta da karfi da sauri dan kuwa azabar datake ji kaman ayanzu ne ake asalin maidata macen. Shi kansa a nasa bangaren a yanzu ne yake samun asalin gamsuwan sbd na farkon abune da yazo masa a bazatan da baisan haka yake ba dan haka a yanzu ne ya sake jiki ya sameta yanda karfinsa da karfin buqatansa yakeso dan haka itama azabarta take ta musamman. Bata some ba amma batajin zata moru kokuma akwai gangar jikinta da zata sake moruwa sbd kaman ya kakkaryarta ma takeji dan haka ko yatsar hannunta bata motsi hawaye ne kadai suke gangarowa ta gefen idonta. Shima kaman wanda yayi yaqi da bataliyar sojoji dubu yake jinsa sbd wata dumi da jikinsa tayi da wata karfi me kashe jiki tareda jin kaman an zare masa wata gagarumar masifa a jiki fresh yake jin kansa dan haka yana gama dawowa daidai bayan daukan lokaci yana samarwa duniyarsa nutsuwa rungume yayi qam jikinsa har saida ya qarasa dawowa cikakken hayyacinsa takuna ya dauki wayarsa yana miqewa tsaye ya nemo numbern maa tenya batareda jin komaiba tana dauka ya bude baki a natse yace 'Yaya akeyi mata? Me zaa mata ta samu karfi da dawowan kuzarinta kafin ganin likita?? Shiru maa tenta tayi tana ma rasa abin fada sbd duniyar dataji tana juyawa da ita tsabar mamaki da kunyar datake hade da takaici sbd tasan waye shi da kuma kai tsayensa tareda sunan kunya ma dabai saniba, Maya maimaita tambaya sbd yasan ta ji dan haka shirunta ya sakasa cewa 'Aleey na zuwa daukanki yanzu' Yana fadan hakan ya katse wayar yana kokarin kiran aleey tayi saurin dawo da kiran sbd bata fatar aleey yazo ya dauketa tazo tayi ganin dazai hana zuciyarta nutsuwa da kunyar da zata iya zarar da ita, Kaman bazai daukaba yama fi buqatan zuwanta akan bayanin amma sai kawai ya dauka. A sanyaye tayi masa bayanin abinda zaiwa Bahar din tana gama fada itama ta kashe tana tabbatar masa da kada Aleeya yazo. Ajiye wayar yayi tareda sauke numfashi kafin ya isa gadon ya dauketa ya nufi toilet da ita cikeda kulawa. Ruwan zafin datace masu zafi ya tara a bathtub ya dauki bahar din ya shigar da ita da kansa ma gabaki daya dan ganin kaman bazata iya shima bai iya ba amma hakanan ya ruqeta a jikinsa ruwan na ratsata suna dumama sa shima sbd zafi ne dasu sosai. Gasata da ruwan sukai sosai ya sakata dan tattaro karfin hali tace ya tafi zata iya kawai. Kaman bazai iyaba amma saiya fita ruwan ya zari towel ya daura yana ficewa Yanda take jin azababbiyar azaba na ratsata ya sakata rintse ido tana fashewa da kuka bayan fitarsa tana qanqame jikinta sbd daurewa takeyi dan daman kada ya gane ya hanata tafiya gidan datake jin tana tsananin buqata. Gasuwa tayi iya gasuwa kafin ta iya wanka ta fito tana bingo sbd a yanzu ne ma takejin asalin azaba, Ko data fito bathroom din yana ganinta dauko mata wata towel yayi yana rufeta dashi sbd rawa da kyarman gaske jikinta keyi. Kama hannunta yayi yaga kaman bazata iya tafiyar ba dan haka ya dauketa ya isa gaban mirror ya zaunar da ita, Gashinta da sanyinsa zai dameta ya fara busar mata ya zare band din dayake daure da nasa gashin ya kama mata nata sako sako yana dauko kayansa masu kauri sweatset na fendi ya saka mata zuwa lokacin taimkon gaggawa takeso dan haka wanka yayo yana fitowa ya shirya acikin brown kayan sanyi shima tukuna ya saka mata hulan sanyi akanta ya dauketa ya fito lafiyayyan palon dayake cikin suite din nasa ya kira aleey yace a kawo dr din da gaggawa. Aleey dayake jiran koda zaa kai asuba bai kiraba bazai taba bacci ba sbd kowane zaiyi kiran neman likita shikuwa baya son delay a kowace lamarin data shafi ubangidansa dan haka ko a yanzu yana bugo wayar ya miqe ya nufi dakin da dr Freya take yana xuwa tin kafin ya isa dakin ya kirata yace ta fito. Fitowa tayi tana duba time sbd harta kwanta ita sbd ta huta, Suna isa dakin dubata tafara yai kai tsaye tana fara jero tambayoyi ya katseta da sanar mata yayi making love ne da ita jiya da yau and ta kasa komawa daidai tin jiyan. Kallansa Dr Freya ta farayi sbd kai tsayensa wanda yake lokacinsa ne bayason a bata gurin neman meyake damunta dan haka ta sani saita san mezata mata. Shiga bedroom din suka ta dubata da kyau taga yanda gurin ya hadu da masu boyem kuma akwai raunika fresh da ayanxu ne akai su sbd bai jira ta gama healing ba hakama yaune ya shigeta dakyau amma ba buqatan stitches sbd azabar zatai mata yawa hakama manyan tear vane dan haka sake gasata ta taimaka tayi da kyau yanda ya kamata bahar din na wani irin kuka sosai tana jin kaman zata some. #MAMUH 09033181070 [19/01, 11:29 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 134 Koda suka fito toilet din bahar ko tsayuwa bata yi ga zazzabi me karfi dan haka magani masu karfi ta bata tasha ta kwantar da ita ta fito. Daman aleey bai shigoba yana kawota a waje ya tsaya harta fito ya wuce taba biye dashi zai saka a maidata har gida da wasu irin cash na pounds. Bayan ficewan dr Freya shiga dakin yayi yaga har bacci me karfi ya dauketa tana yi a hankali numfashinta na sauka natse. Ajiyan zuciya mara sauti ya sauke kafin ya zauna bakin gadon ya zubawa kyakkyawar fuskanta fara data koma sbd kuka, Shafa gefen fuskanta yayi a natse yaji yanda har lokacin jikinta sa zafin zazzabi dan haka miqewa yayi ya isa inda zaiyi nafilfilinsa yayi ya gama zuwa lokacin 1 ta wuce dan haka ya miqe ya nufu gadon yana zare rigar jikinsa dagashi sai dogon wandon bacci me santsi ya isa gadon ya hau bayan ya rage hasken dakin ya kwanta bayanta tareda saka hannuwansa duka biyu ya janyota ta bayanta tareda hade bayanta da kirjinsa ya mata wata kyakkyawar runguma yana zagaye cikinta da hannunsa daya dayan hannun kuma yana zagayo kirjinta dasu. Bacci me karfi sukai dukansu har asuba wanda daqyar ya lallabata tayi sallah sbd har lokacin sai ahankali take, Tana sallah komawa bacci tayi bayan taci apple daya da dabino biyu. Tinda ta koma shi kuma ya hawo gadon ya rungumeta jikinsa ya zubawa fuskanta ido a haka baccin me karfin gaske shima ya daukesa. Baccin da sukai ya saka basu farkaba sai daidai time da jirginsu zai tashi dan haka shiryawa kawai sukai suka wuce airport batareda sanin Airport din zasu ba saida suka isa Bahar data dauka gida zaa maidata ta juyo da karfi jikinta na mutuwa ta kalli NUAB wanda hannunta kadai ya kama suka fito kaman mara ji da gani haka ya jata suka wuce har zuwa cikin jirgi wanda private jet ne. Suna shiga dama aleey yana can daban Breakfast aka kawo aka jere musu tana zaune gefensa idanuwanta jajir tsananin tsoro takeji kaman zata zare sbd shakkar Ammi tasan bata nan tana tareda shi. Sbd rashin lafiyanta ya sakasa ya janyota ya dawo da ita kusa dashi sosai jikinta na haduwa da nasa sosai ya sakata cin abinci wanda itama sbd yunwar datake ji me tsanani ya sakata ci. Tana gamawa magani ya bata tasha tana gama sha ya kwantar da ita a jikinsa yana rufeta da blanket me taushi yana cewa tayi bacci. Baccin kuwa tayi sbd maganinta kila akwai masu saka baccin, Bata farka ba saida jirginsu ya sauka harma da mintina sbd NUAB din dayace bazaa tadata itaba kafin ta farka. Fitowa sukai inda su aleey ke tsaye suna aikin jira. Motoci suka shiga kai zuwa masaukinsu dayake tamkar ba wainda likita suka taho gani ba sbd duniya ce guda da wani irin tight security da babu wata kaida kawo ta kowa komai akan tsari yake. Suna isa har dakin dayake na NUAB da bahar wanda aka gama jere komai na buqatan NUAB da aleey ya bada order da umarni hakama bahar an mata shiri da tsarin komai da zata buqata. Wanka NUAB yafara yi ya fito dauke da towel fatarsa na wani daukan idanuwa kallo daya tayi masa ta dauke idanuwanta tana jin tsoro na shigarta na ganin bayyanannan karfi a gangar jikinsa dayake koina a murde yana shining. Shirywa yayi ya tada sallan data saka itama dole miqewa ta isa bathroom din ta shige. Wankan tayi a sanyaye jiki ba karfi ta gama ta fito ta goge jikinta har lokacin salloli yakeyi dan haka kafin ya gama shiryawa tayi ba bata lokaci a cikin riga da wandon bacci masu taushi da rashin hayaniya ta fora abaya akai tayi sallar itama. Suna gamawa abinci aka kawo wanda hakanan ta sake ci tasha magani lokacin time na magrib yayi dan haka tare sukai sallan suna gamawa basu Tashiba har saida akai ishai sunayi bahar ta sake biyewa da baccin da bata farka ba sai asubata data motsa tajita a tsakiyar jikinsa ya rungume babu ta inda sanyi ke shigarta duminsa ne yake ratsata da qamshinsa datake shaqa a kowace numfashin datake ja a hancinta, Fuskansa ta dago idanuwanta ahankali ta kalla tana jin zuciyarta na wata irin harbawa a natse, Kyansa na musamman kaman yanda kwarjinsa yake na musamman ba kamarsa, Numfashi ta sake shaqa me karfi da nutsuwa mara sauti ta ja qamshinsa zuwa cikin zuciyarta wanda ta dake bugawa a natse. Hannunta dake cikin jikinsa ta motsa a hankali tareda qara rungumesa cikin sanyin jiki tana hana zuciyarta tinano fushi da zafinsa da koyaushe sune babban matsalan rayuwarsa, Yanda ta sake rungume sa din ya sakasa sake cigaba da baccin batareda bude idona. A hankali dumin numfashinta yake sauka akan fatar wuyansa da iya nan kanta ya tsats sbd yafita tsayi dodsi yana sakasa jin bazai iya riqewaba fo tsawon lokci dan kuwa saukan dumin numfashinta tada tsigar jikinsa yakeyi dan haka ya bude idanuwansa ahankali akan nata da suke kallansa ba kyaftawa. Saurin dauke idanuwanta tayi ya tare fuskanta da sauri yana hanata dauke fuskan ya tsayar mata da ita suna kallan juna duk da itama a yanzu wata irin kunyarsa takeji kaman zata rasa kanta sbd batajin zata iya sake yadda ta hada idanuwa dashi. Yanda tayi kunyar ya sakasa jin tana neman rikitosa dan haka ya saketa tareda miqewa zaune tana jikinsa suka sauko gadon tare suka nufi toilet. Brush da alwala sikai sbd sai a lokacin cikakken time din ya cika. Sallah sukai suna gamawa ta miqe tabar gurin sbd har lolacin wata tsantsar kunyarsa takeyi sbd ta fara sauki. Baccin dai suka koma sai 11 suka fito dan zuwa ganin dr tana sanye da skinny jeans da farar freesize shirta sai black goggles tana qamshinta me sanyi wanda hadda shi aka diya aka jere mata. Shi kansa blue jeans da white shirt ce a jikinsa da glasses, Sam babu kowa da Aleey ya bari ya iya ganesu sbd tsantsar securities din dasuke dasu tinda sultan ne NUAB komai idan akai wasa zai iya scandal. Koda suka isa gurin dr Ash bata bata lokaci ba tai duk duban da zataiwa bahar bataga komai dayake damunta bayan zazzabin dare da yan takeyi bayan is normal ai tinda disvirgining dinta akai kuma harso biyu ko uku ba batareda daga kafa. Magani ta basu da yan shawarwari ga bahar din tukuna tai sallama dasu, Suna baro asibitin komawa sukai daki dan hutawa ita kuma tana murnar zata koma gida. ******Asim jikinsa ya samu sauki sosai na gangar jiki amma banda zuciyarsa wadda yake jin kaman ta mutu babu abinda ya raye a cikinta, Yayi sanyi sosai ya dena walwala bare iya doguwan magana, Sam ya kashe wayoyinsa baya son magana da kowa kaman yanda itama leylah tayi tana son kasancewanta ita daya a yanzu dai Asim din wanda shima baida kowa bayan ita din. Duk dare wani irin zazzabi ne yake kwana dashi dayake na ciwon ran dake cikeda zuciyarsa ne yake son tabasa ya masa illa, Ganin irin wahalan kulawan da leylah leyi dashi ya saka tausayinta shigarsa sbd tafisa karfin halin fuskantar wannan kaddarar tasu wadda shi sam. Zuciyarsa ta kasa mantawa sai azabtuwa yake. Ba amfanin zamansu a tare yanzu tinda daman sun amince zama da juna ne sbd cimma burikansu amma ayanzu da hakan ta faru ba amfanin zaman sbd shi dai a yanzu ya rungumi kaddara ya hakura da wannan burin nasa da yasani har ya mutu bazai taba dena son bahar ba bare wannan radadin daya dasu a zuciyarsa dan haka zai sauwake mata dan kada ya cutatar da ita da aurensa. Da daddare bayan sun gama cin abincin da babu wanda yayi magana a cikinsu cinsa kawai sukai da damuwa fal a ransu, Magana zai mata ta miqe tabar gurin tana wucewa kurya dan wanka tayi shirin bacci duk da tanason magana dashi ayau din kaman yanda shima yakeson magana da ita, Ita tanason masa maganar komawansu ne sbd zamansu anan din baida amfani. #MAMUH 09033181070 [19/01, 11:29 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 135 Wanka leylah din ta shiga tana shiga yana shigowa dakin shima ya nemi guri a sofa ya zaune dan shi already yayi wanka da shirin bacci kayan maccin hk ne a jikinsa masu santsi da suka zauna dakyau a lafiyayyan farar fatarsa ta jinin boyem. Tana fitowa sanye da bathrobe pink gashinta na tsakiyar kanta a daure kasa da band pink shima sbd kusan komai nata na amfanin cikin dakinta is pink, Qamshin shower gel din mai tsada da kyau ne ya kado masa yana shiga hancinsa ya san ta fito ya dago kansa ahankali sbd nisan da yayi a tinani me zurfi baiji karar fitowan ba, Kallo daya yayi mata ya dauke idanuwansa daga kanta yana ajiye wayarsa dake hannunsa gefensa yana juya maganar da zai fara fada mata a baki da zuciyarsa sbd a jinin boyem da boyem babu saki babu rabuwa matiqar ba akwai kwakwaran dalili me girman gaske da manya zasu zauna a tattauna, Amma shi basuda wani dalilin wannan rabuwan da zasuyi bayan ta basa son juna, Shi daga yanzu dazai sauwake mata bayajin zai iya rayuwa a boyem kuma sbd babu abinda ya rage masa acan bayan memories da zasu damesa su ringa dawo masa da rayuwansa da kurakurensa na baya daya ringa aikatawa akan karagar mulkin da Allah ya hana masa kuma a yanxu ya tabbatarda akwai dalilin da Allah ya hana masa dan haka zai rungumi kowace irin kaddararsa a cikin biyun nan ta rasa mulki data rasa macen da akanta ne zuciyarsa tasan abubuwa da dama na kwarai bayan zallan mugunta da munin zuciyar daya taso cikinsu, Leylah ma zaunawa tayi ta dan shirya sama sama jiki a mace tana gamawa ta miqe taje inda kayansu suke jere a closet ta saka kayan bacci riga me kauri sosai da san tsayi kadan sai safa sbd sanyi dayake shiga ta tafin qafa. Ajiyan zuciya ta sauke lokacinda ta gama harta nufi gado zata kwana sai kuma ta kasa sbd har ga Allah gida takeso son barin qasar nan takeyi da gaggawa dan haka fasa kwanciya tayi ta zauna bakin gadon tana facing dinsa kaman ynada shima ya dago ya kalleta ya sauke ajiyan zuciya ya bude baki yace 'Inaga ba sauran amfanin zaman nan da mukeyi tinda dai kowannenmu ya sani babu dayanmu a xuciyar juna, Zaman aure zamuyi daga yanzu bawai zaman wata deal ba dan haka idan har babu soyayya ko kauna ko daya babu amfanin zaman wanda zai iya zama illa da cutatuwa a garemu musamman keda kike mace zaki zauna ne a guri daya ki karar da rayuwar a cikin rashin farin ciki da quncin da baasan yaushe zai qare ba...... Shiru yayi sbd nauyin da muryansa tayi tana karyewa tareda gangar jikinsa wadda take dan rawa sbd har lokacin mahaifiyarsa da bacin rai da baqin cikin da zata shiga idan taji abinda yakeda niyar yi zata shiga hakama da rayuwar Leylah din da zata sauya amo zuwa karba wani sunan da baima hau kanta ba na bazawara... Ita kanta leylan fahimtar menene yake shirin faruwa da rayuwanta ya sakata sunkuyar da kanta hannuwanta na dan wata irin rawa sbd zamtowanta bazawara shine mugun abu na karshe da batai tinanin zai shigo rayuwanta ba, Koda a baya take ikirarin auren NUAB ta rabu da Asim tana fatar ne ta auresa a matsayin matar data rasa mijinta ya rasu baya duniyar bawai sakinta akai ba kuma a yanzu da duka buri da hope dinta sukai shattering bata kawo zawarci shine abu na farko da zata fara tarba ba a cikin wannan baqin cikin, Rintse idanuwanta tayi ahankali wasu hawayen da batasan dasu ba suka gangaro suka sauka akan hannunta dayake kan cinyoyinta yana dan rawa ta dunqule ta qanqame zuciyarta na qarasa fashewa tako ina. Kasa kallanta yayi sbd kasa da yayi da kansa yana kasa cigaba da maganar sbd yanda jikinsa shima yake dan rawar, Shiru sukai kowa a cikin mummunan yanayi har lokacin hawaye gangarowa sukeyi daga idanuwanta, Daqyar ya iya karfin halin sake bude baki yace 'Ina rokon yafiyarki Leylah yunar akan kaddarata data lalata taki, Zan baki yancinki sbd ki samu rayuwan datafi zama dani dan babu abinda yake cikeda da tawa rayuwan bayan qunci da rashin samun tarbiya da koyarwan daya kamata...leylahh.... Wani kuka me sauti ta fashe dashi wanda ya kasa riquwa ya sanyashi yin shiru yana dagowa ya sauke idanuwansa akanta, Ganin irin kukan datakeyi ne dayazo mata gabaki daya ya sakasa tasowa da sanyin kafafu ya isa gareta da sauri sbd rawa jikinta keyi sosai ya saka hannuwansa biyu ya tareta tana kokarin zamewa qasa ya dagota ya sake zaunar da ita gadon yana dora mata kafafunta akan gadon ya kasa kallan idanuwanta dake kuka tana kallansa sbd ya gama tarwatsa mata rayuwa kaman yanda ya fada zai bar mata illar da zata kashe rayuwarta koda ta rabu dashi kuwa sbd kaf duniya bame dauke mata suna da matsayin bazawarar da Asim Almazz ya gama da ita ya saketa. Hannuwanta duka biyu ya kama da nasa yana dagowa ya kalleta yana jin ciwon rayuwan da suka samu kansu wadda daga karshe ga inda ta kawo su ta ajiye bame future a cikinsu. Zame hannunta tayi tana jin kaman zata mutu sbd baqin ciki kukanta naci gaba da fita yayi saurin sake riqe hannunta ya bude baki yace 'I'm sorry Leylah yunar, Leylah yunar zaki samu rayuwa me kyau a gaba indai kin rungumi kaddar da ni na riga na runguma... Sake qwace hannunta tayi jikinta na rawa ta bude baki cikin tsananin zafi da radadin dayake neman kasheta tace 'Bazan yafe maka ba Asim Almazz,zan tsaneka har karshen rayuwata sbd zaka dora kalma da matsayin zawarci akaina, Rayuwata ta lalace,rayuwata ta zama mara zabi bayan na karban duk abinda zaa taho mata dashi sbd kawai zan zama abinda baa zama a boyem, Rayuwata zata rasa darajar da kowace macen boyem take dashi tawa darajar zatai raunanan da babu gyara a cikinta, i will forever hate you Asim Alm...... Rungumeta yayi da sauri jikinsa na wata irin rawa yana girgiza kai yana cewa 'Bazaki rasa darajarki ba zaki samu yanci ne daga rayuwa da wanda baida future, Wallahil Azeem Leylah bansan wace rayuwa zanyiba yanzu, Banda gurin zuwa nayi rayuwa, Banda rayuwar farin ciki da kwanciyan hankalin datake jira na a gaba sbd na sani zan girba duk abinda nayi ne ko mahaifiyata tayi..... Turesa tayi da karfi kukanta na wata irin tsanantar data ringa rawan jiki sosai sbd itama tasan abubuwan dake jiranta na girban abinda tayi sunada yawa wannan ma shine farko da alama dan haka takejin hukuncin yayi mata tsauri.... Rungumeta yayi da karfi shima yana hawayen masu gudu da radadi yana kasa magana yanaji tana turesa tana dukansa da karfi tana cewa ta tsanesa a rayuwanta hartayi laushi ta dena motsi kukan kawai takeyi tana qanqamesa zuciyarta na qarasa shattering. Sake qanqameta yayi shima a jikinsa yana cigaba da gangaro hawaye masu zafi daga idanuwansa sbd abinda ya fada da gaske yakeyi baida rayuwa a gabansa dan baisan ta inda ma zai fara ba, Rayuwa a boyem ta fice kansa da baima san ta yanda zai koma can yayi rayuwa ba rayuwar da kadaici ne kadai da qunci tareda rashin abinyi zasu cikata.... Wannan tinanin yake cin zuciyarsa yana karya duka karfi da garkuwan jikinsa hawayensa suka tsananta gudu suna sauka tareda fara fidda wani sauti na kuka mara dadin ji dayake fitowa daga asalin kirjinsa yana ratsa dakin wanda ya saka leylah tsit da nata kuka tsigar jikinta na tashi sbd radadin dayake bayyana a nasa kukan ya wuce nata. Qanqameta yake sake yi yana kukan kansa aqasa idanuwansa a rintse, Dagowa tayi daga jikin nasa a hankali hawaye na gangaro mata ta kallesa da jajayen idanuwanta ta saka hannunta daya ahankali ta tallafo fuskarsa dake qasa tana girgiza kai da murya me rawa tace 'Na yafe maka Asim Almazz,zan yafe maka, Wannan kukan yana bani tsoro ka dena pls banason ji.... Asim almazz rayuwa zatai maka kyau a gaba insha Allah tinda ka yadda ka karbi kaddara zaka sauya...Asim nima na yadda da kaddara zan rayu da sunan bazawarar da Asim almazz ya sak...... Bude idanuwansa yayi akanta yana kallanta da jajayen idanuwansa dake cikeda hawaye itama shi take kalla ta sake kai hannunta dayake rawa fuskansa ta shafi hawayensa ta bude baki tace 'Na shirya ka sakeni' Sauke kanta tayi sbd jiran amsarsa da zata bata yancin rabuwar, Jin shiru ta dago idanuwansu suka shiga cikin na juna ta bude baki da tsananin sanyin jiki da gajiya zatai magana ya kama fuskanta ahankali ya hade da tasa tareda hade bakinsa da nata yana zira harshensa cikin tsakiyar bakin. #MAMUH 09033181070 [19/01, 11:29 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 136 Qanqamesa tayi da hannuwanta dake kirjinsa hawaye naci gaba da gangarowa daga idanuwanta masu zafi tana jin yana fara kissing dinta da wani irin zafi da sanyi duka a lokaci daya, Bata iya motsawa sbd a quncin da dukansu suke ciki ayanzu babu me iya banbance buqata ko rashinta da suke ciki ayanzu ba, Matseta sosai yayi jikinsa yana sake shigar da bakinsa sosai a cikin nata yana mata wani lafiyayyan tsotsan dayake ratsata ahankali yana sakar da jikinta a cikin nasa tana rufe ido hawayen ciki suna qarasa gangarowa hannuwanta na dan fara rawa wadda bata kukan datakeyi ba tin farkoba, Shima nasa jikin rawa ya fara sbd samun kansa a cikin abinda bai taba sanin yaya yake ba, Matseta yake sake yi kafin ya dagata cak ya dora akan kafafunsa yana kasa bude ido akan fuskarta ya sake maida bakinsa cikin nata yana cigaba da sumbatarta ya zira hannunsa ahankali yafara zare rigar jikinta wadda ya zare mata ita ta sama tukuna ya bude gaban rigarsa shima yana zarewa ya yar ya sake matsota jikinsa wanda daga nan yaji kaman an buga guduma a tsakiyar kansa sbd abinda yaji wanda bai taba jiba na saukan kirjinta da bakomai a kirjinsa dan haka take jikinsa ya fara rawa ya rude yana rasa me zeyi bayan tsotsan bakinta kawai yana kirjinta suna kokarin raba kirjinsa da numfashinsa dan da sauri ya dagota daga kirjin nasa yana saukan da idanuwansa akan nata dan ganin abinda yake neman kashesa bayan mutuwan da already yakeyi. Kallo daya yayiwa kirjin nata yayi saurin dauke ido jikinsa na tsananta rawar daya rungumeta da sauri cikin jikinsa da karfi yana kakkarwa ya sake hade bakinsa da nata yana cigaba da kissing kafin ya fara bin fatar cinyarta da shafa hannuwansa na rawa har lokacin wanda rawar hannunsa yana shafa fatarta ya saka take jin kaman ana mata vibration dan haka ta qanqamesa tana hade jikinta sosai dashi, Baya yayi da ita yana kai fuskarsa tsakiyar kirjinta ya shaqi qamshinta yana fidda harshensa ya lashi farar fatarta datake da laushi yana sake tsima, Fatar kirjinta ce ta shafi gefen fuskarsa shafar data tsayar da komai na jikinsa ya bude idanuwansa akansu yana dawo da komai nasa akansu yayi baya da ita ya kwantar a gadon yana binta da fuskarsa a kirjinta yana abinda ya sakata fasa kukan daya qarasa rabasa da hankalinsa ya fara kokarin rabata da sauran abinda ya rage a jikinta na yana gyarawa kansa ita cikin wata irin rawar jikin da baimasan yazai iya riqe kansa ba harya bi komai a natse. Kuka tafara sosai ganin de bazawarar gaske zata zama dan haka ta fara kokarin cetan kanta amma ba damar hakan dan haka ta hakura kawai sbd kila ma shine zamtowanta mace na farko na karshe. Qanqamesa tayi tana rintse ido tareda sadaukarwa tana karbansa, Baisan yaya ake iya controlling na kai ba a wannan lokacin dan haka duka karfinsa da abinda yake ji ya bayar yana maidata cikakkiyar macen da shine na farko gareta kaman yanda shima itace ta farkonsa. Daren ya zamo wani irin dare mafi tsayi da nauyi garesu sbd lamarin dayaxo musu batareda shiryawansa ga kowanensu ba hakama a daren da suke kokarin rabuwa da juna dan fuskantar rayuwan gaba. Yayi mata rauni sosai wanda saida ya hada da neman likitan datazo ta dubata ta taimaka mata sosai harta samu bacci me karfi. Shima bayan sallan asuba kasa motsawa yayi bare yin komai kwantawa yayi gefenta jikinsa a mace da dan zazzabin da shima yake cinsa. Baccin ne ya daukesa bayan jimawa yana kwance a gefenta yana kallanta taba bacci me karfi fuskarta jajir, Tausayinta me tsananin gaske ne ya cike zuciyarsa dayakejin bai kyauta mata ba ya qarasa cutatar da ita da abinda ya faru din tsakaninsu, Yana fatar ta yafe masa kuma bazai taba yiwa rayuwarta dole ko takurawa ba zai maidata boyem da kansa kaman yanda takeso ya ajiyeta ya tafi yabarta ta zabi rayuwar datake so. Bacci me tsayi sukai har rana ta fito sosai tukuna shi yafara tashi yayi wanka yai ordern abinci wanda ana kawowa tana farkawa, Shine ya taimaka mata har toilet ya fito ita kuma tayi wanka ta fito tana takawa ahankali kanta a qasa, Kasa kallanta yayi kaman yanda itama bata iya ko dagowa ba bare iya kallansa, Tsananin nauyi da kunyar juna sukeji dan haka magana ta dauke a tsakaninsu sedai a taqaice, Breakfast din ya gabatar mata tareda maganinta ya silale ya fice yabar dakin, Shiryawa tayi a sanyaye jiki ba dadi taci abinci kadan tasha magani cikin bawa kanta kwarin gwiwa. Tana gamawa sake komawa tayi ta kwanta ta rufe idanuwanta hawaye suna gangarowa cikinsu sbd ko ayanzu ta wayi gari ta samu kanta ita kadai a daidai lokacin daya kamata ace tana tareda wani. Wuni guda cur Asim yayi yana bulayi ya rasa ina zashi gashi kuma ya kasa komawa dakin har dare tukuna ya dawo, Itama tana jin shigowansa ta rufe idanuwanta tana yin kaman tayi bacci sbd daman tayi shirin baccin. Tsayuwa yayi akanta ya zuba mata ido cikeda tausayawa ya sauke numfashi tareda matsowa ya saka hannunta ya taba fuskanta da wuyanta cikin sanyi yaji ba zazzabi a jikinta dan haka ya sauke ajiyan zuciya ya juyawa ya nufi toilet yayi wanka yayi shirin bacci ya kwanta. Washe gari tinda safe haka suka sake gaisawa cikin nauyi ya tanadar mata komai zai fice ta dakatar dashi tareda sanar dashi gida takeson komawa. Shiru yayi kafin ya juyo ya kalleta da idanuwansa da harsun fada hakama ita suka kalli juna take jikin kowannensu ya mutu ya dawo ya zauna kusa da ita ya bata hakuri sosai ya kuma tabbatar mata da zaiyi musu shirin tafiya gidan zuwa gobe ma ko jibi idan sun samu jirgi zasu wuce. Fasa fita yayi haka ya daure ya zauna dakin tareda ita suka wuni yana wayoyin tafiyarsu har dare. Kwana biyu suka gama samun komai na tafiya suka shirya zasu bar qasar, Da taxi suka biya gida sukaiwa su maa sallama wainda sukai mamakin tafiyar tasu ba notice ba komai amma ganin yanayinta ya sakasu tinanin akwai damuwa dan haka nasiha maa sakinah ta ajiyeta sosai gabanta tayi mata batareda taji menene matsalarba sbd kadama ta fama mata rauni idanma wani abin ne yafaru, Yanda maa sakinah tayi mata ya sakata fasa kuka ahankali tana cusa kanta cikin kafafunta wanda ya saka maa sakinah din janta jikinta tana rungumeta sbd da ita da bahar matsayi daya suke dashi a gurinta kawai dan tafi kusanci ne da bahar Leylah din ke ganin kaman tafi son bahar, Rarrashinta sosai tayi kafin ta samar mata da yar nutsuwa ta ruhin da harma taji nauyi me yawa ya sauka a kirjinta suka fito har mota ta sakata suka gaisa da Asim wanda baima yi shaawan shiga gidanba, Da girmamawa suka gaisa kafin sukai musu a sauka lafiya bayan Maa sakinah din tayi mata kyautar bracelet na zinari me kyau da tsari. Suna wucewa babu bata lokaci suka isa Airport suna isa suka tashi shika batareda ata lokaci ba sbd sun isa late. *****mutanen Birmingham ma hutu sukeyi sosai batareda fita koina ba dan kuwa tinda suka taho sukaje ganin dr babu inda ta taba fita ko kofar dakin ma bata taba zuwa ba bare fita bayan bacci da hutawan dama tafara isarta ba abinda takeyi a cikin kwana biyun, Bai sake mata komaiba amma dai a cikin jikinta yake iya baccin kwana biyu yana jin dumin fatar jikinta tana ratsar tashi tana basa dukkanin nutsuwan gangar jiki da ruhi, Ita kanta duk yanda ta daga hankalin komawa gida ganin bai sake mata komaiba ya sakata dan kwantar da hankalinta musamman da hutu kawai da daman son jiki ne da ita, Shi kansa aleey hutun gaske ya samu yana shaqatawarsa sbd babu aikin komai, Babu wanda yake kiransa a waya idan va shine yaga damar kiranka ba dan haka ko waya babu ta inda ta damesu Amminsa ce kadai yake waya wadda hankalinta yake kwance tana can tareda mijinta a tinanin baisan meyake faruwa ba dan haka shima bai nuna mata komaiba hutawansa kawai yakeyi da yarinyarta datake tinanin ta haramta masa da manyan tsaro. Su maa ma yana kiransu ya gaidasu amma babu maganar bahar da suka taba masa sunyi gum sun saka idon ganin ikon Allah waye zai fara dawowa tsakanin yan Liverpool din da yan Birmingham. Wasa wasa saida suka share sati daya cif batareda komai ya sake shiga tsakaninsu ba ta nutsu ta dauka shikenan bazai qara ba dan haka koda ya fara bata damar fita ta dan nuna farin cikinta musamman da ba tareda shi suka fita ba daga ita sai aleey sbd kawai ta sake sosai dan idan da shine bazai iya barinta sakewaba sbd ganin bai kamata macensa na fita a baynar mutane sosai ba tana shiga cikinsu. Aleey da akwai sakewa a tsakaninsu yawo yakaita sosai harma ta karbi wayarsa ta kira Neesah sukai videocall wunin duk inda sukaje tana akan vcall da neesah wadda ta matsu Bahar din ta dawo taji cikakken bayani a bakinta sbd basu sakeba sunyi zancensu yanda suka sababa. Sai dare suka dawo a koshe take taci wani lafiyayyan abinci a tareda Aleey a wata lafiyayyar luxury restaurant dan haka koda suka dawo tana shigowa dakin baya nan yana wani guri a cikin resort yana magana da wasuil baqinsa dake tsananin son ganinsa fiyeda sati suna bibiya ya sakasu sukazo Birmingham din suka samesa. Koda suka dawo aleey ya kirasa ta sanar dashi cewa yai aleey ya samesa inda yake. Aleey na isa ya tadda meeting na ya dauki dumin da dole zasu koma Moscow a cikin gaggawa daga can kuma dole boyem zasu koma dan haka ba zabin daya wuce ya fara shirin tafiyarsu. Ita kuma wanka tayi ta fito daure da towel ta shirya cikin rigar bacci mara dogon amfani a jikinta sbd duka kayan da aka aje mata babu nagari me maganin sanyi dan haka kusan rigunansa masu kauri wani lokacin take sakawa musamman idan zatai bacci. Tana gama saka rigar zata juyo taji mutum a bayanta ya tareta da kirjinsa a jikin closet din yana zuro kansa wuyanta ya fara sauke mata wani zazzafan numfashin daya sakata dauke numfashi tana dafa wardrobe dake gabanta sbd jirin daya debeta. Waya yakeyi da Amminsa wadda take sanar dashi maganganun da suka sakasa tinanin goben itama zata samu damar dawowa kenan. Sallama yayi da ita yana jefar da wayarsa tareda dora hannunsa daya ahankali a tsakiyar bayan Bahar din wadda bayanta yake bayyane ya mata shafar data sakata son juyowa amma ya dakatar da hakan ta hanyar tsayar da hannun cak a tsakiyar bayan yana dafewa da wani irin salon daya sakata kasa qarasa juyowan itama.. #MAMUH 09033181070 [19/01, 11:29 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 137 Dauke wutan kasa motsawa tayi tana jin hannunsa na fara motsawa a natse tsakiyar bayanta yana shafawa cikin sanyin dayake sakata jin numfashinta na fara fita a slow, Da tafin hannunsa yake shafar bayanta ahankali yana gangarawa qasan bayan nata ya shafi qugunta kafin yayi gefe da hannun zuwa cikinta ya shafi cibiyarta yana manno kirjinsa a bayanta ya hadesu kansa na shiga wuyanta a tare suka sauke wani numfashi mara sauti tana rintse idanuwanta tareda sake dafe bangon kaman zata shige cikinsa sbd wata irin shafar daya sake yiwa cibiyarta yana sake mata numfashinsa me zafi a fatar wuyanta. Kasa iya dauka tayi ta motsa da karfi tareda son juyowa ta turesa amma saukan hannunsa a kirjinta cikin wata irin salan daya sakata bude baki zatai magana ya sakata kasa juyowa taji saukan lips dinsa a tsakiyan bayanta ya sakar mata kiss me sanyi wannan karan hannunsa dayake cikin rigarta daya ziro ta bayan ta damqe tana qanwamewa idanuwanta na budewa a wahalce. Sake kissing din bayanta yayi yana bin bayan yana jera mata kisses dinsa da suka ringa sakata ajiyan zuciya ba kakkautawa tana qanwame hannunsa ganin zata rasa numfashinta ya sakata yunqurawa da karfi ta juyo gabaki daya, tana birkitowa ya sake dafeta da kirjinsa a jikin wardrobe din yana dago fuskanta da hannunsa daya yana kallanta ta rufe ido sbd bama zata iya kallansa ba ko barin su hada idanuwa, Ta qasa ya sake zura hannunsa cikin rigarta yana bin cinyoyinta da shafa yana kallan idanuwanta ya bude baki daidai kan fatar kunnenta wadda ya fidda harshensa ya lasa da wata sauti me sake saka kafafunta kasa daukanta yace 'Yar gidan Ammi ta warke ko haryanzu da saura???? Rintse idanuwanta ta sake yi da sauri sbd yanda maganar ta shiga kunnenta direct ciki da duminta tana tada tsigar jikinta gabaki daya, Saukan harshensa taji a lips dinta ya lasa har zuwa gefen bakinta yana jiran amsarta hannunsa na tafiya a hankali daga cinyoyinta zuwa saman mararta har zuwa cibinta yana wata irin tafiya dasu da suke saka koina jikinta rawa ya nufi saman kirjinta dasu wainda suke sama suna sauka sbd bugawan da kirjinta keyi da sauri suna sake kunnasa sbd duk kirjinta yayi sama tsininsa ya shafo nasa sake rasa kansa yakeyi yanayinsa na tsananta.. Sake lasan lips dinta yayi yana cewa 'Uhmmm?? Daqyar ta iya tara kuzari ta bude idanuwanta dayakeson ta bude ya kalli cikinsu sbd su kansu suna sake kunnasa yanda yakeso dan haka tana budewa yayiwa kirjinta wata irin shafa yana sake hade fuskansa da tata sosai suna shaqar numfashin juna sosai da sosai hancinsu a hade hakama harshensa na sake lasan lips dinta, Bude baki tayi wanda qamshin mouthwash datai amfani dashi na mint flavour ya shiga hancinsa ya sakasa lumshe fararen idanuwansa da suka sauya sbd tsantsan kunnuwan dayake yi, 'Ban warke ba da saura....' ta fada muryanta na yankewa cikin sanyi da qasa qasa sosai wanda iya kunnuwansa ma kadai zancen ya shiga sbd baiyi wata sauti ba, Kasa barin yayi ta qarasa ya saka harshensa cikin bakin ya laso wani taste me shegen sanyi da yaji yajin mouthwash ya Lumshe ido yana fidda sautin itama daqyar taji yace 'Nine zan tabbatar miki da gaskiyan ko da saura 'yar Ammi... Yana fadan hakan ta saka tafin hannunta a kirjinsa dan dakatar dashi amma daukan hannunta yayi daidai da yana bude rigarsa ta gaba ya sake ta fadi qasa dan haka a bayyanannan kirjinsa ba kaya tafin hannun nata ya sauka wanda ya sakasa sauke numfashi me dan karfi yana kallan hannun nata wanda tayi sauri zata dauke ya dafe yana hanata daukewan ya fixgota kadan daga jikin wardrobe din ta fado jikinsa ya mannesu yana saka bakinsa da hakorinsa ya warware daurin hannun rigarta da ba dinki bane daurewa ne a cikin salon gayu da daukan hankali a haka rigar taxo dan haka yana gama warware dayan ya dago ya kalli fuskarta data sake rintsewa tana qanqamesa kirjinta na mannuwa da nasa sosai sbd kada rigarta ta zame ta fadi kasa idan ya qarasa warware dayan, Da bakinsa cikin wani yanayi na daukan hankali ya warware daurin batareda saka hannu ko daya ba sbd hannuwan ma nasa suna can suna sake shafar duk inda fatar cikinta zuwa kirjinta suke. Yana cire bakinsa daga hannun rigar a kafadarta rigar na faduwa qasa take ta sake shiga jikinsa tana zagayesa da hannuwanta da suka sauka a fatar bayansa da babu wanda ya taba tabawa dan haka wani numfashi me karfin gaske yaja yana jin hannunta na yawo a bayan nasa tana neman yanda zata qanqamesa batareda tasan me takeyi masa ba. Bazai iya daukaba dan idanuwansa sun gama nunawa dan haka dagota yayi daga jikinsa tareda kama qugunta ya dagata saka cak ya dora akan glass da wasu kayansa suke a jere kaman agogansa dasu glasses da sauransu. Yana dorata a zaune tana facin nasa shikuma yana tsayen ya rankwanfo yana binta da wani mayen kallo ta fara baya da bayanta ya saka hannuwansa biyu ya tareta yana dawowa da ita daidai ya kalli idanuwanta dasuqi kallansa da kyau kafin ya kalli bakinta dake fiddo qamshin hade da numfashin dayake fitowa cikinsa har lokacin kafin ya matso da nasa bakin cikin sanyi da tsananin shauqi me karfin gaske ya hade bakinsu yana zira harshensa gabaki daya cikin bakin ya kamo nata yafara tsotsa me karfi da wata irin dadi da shiga gangar jiki da kashe kuzari. Yanda yake tsotsanta a nace yana fidda wani lafiyayyan mumfashi ya saka jikinta mutuwa batareda ta motsaba tana jin kowace tsotsan dayake mata tana ratsa gangar jikinta tana kashewa. Shi kansa jin yanda jikinta ya mutu bata mutsu mutsunta ya sakasa qara samun nutsuwa da shauqi ya sake tallafota da hannuwansa biyu zuwa jikinsa yana kasa cire bakinsa daga nata yana bata kissing din da harta mutu bazata iya manta dandanonsa ba sbd wani numfashi yake sake sakar mata a fuska dayake qara rabata da kuzari da tinanin jikinta. Bude kafafuwanta yayi ya shige tsakiyarta daga tsayen yana cigaba da janyota dakyau suna sake samun daman mannewa da kyau. Zafi lamarin ya dauka ya zare vakinsa daga nata yana fara lasan fatar wuyanta ahankali ahankali zuwa kirjinta wanda shima yayiwa wata lasa daya data sakata fidda qara mara karfi tana yin baya ya sake tarota yana cigaba da bin fatarta koina da bakinsa yana lasa da tsotsa. Rawa jikinta ya dauka sosai tana fara fidda hawayen da batasan ma suna fitowa ba kafin ta sani ya sake dauketa ta qugunta sama yana hade bakinsa ya dauketa yabar gurin da ita yana nufar gadon da yagama daukan sanyi ya lume cikinsa da ita yana kai bakinsa yayiwa gefen cinyarta wata tsotsa yana shaqar qamshin dayake fitowa jikinta dayake bugar dashi take ya wareta yana bin jikinta da abubuwan da suka sakata mutuwa sbd abubuwa daban daban bata ankara ba taji yana kokarin sake maidata cikakkiyar macensa dan haka ta daga hannu ta dora a kirjinsa kafin ma tai yunkurin hanasa ko turesa sameta dan haka kama hannun nata yayi yakai bakinsa yayi cikin wani yanayi me karfin shauqi ya maida bakinsa cikin nata yana cigaba da abinda yakeyi duniyarsa na juyawa sama qasa gabaki daya notikan kansa na kuncewa suna zarewa suna zubewa yana rasa lissafi ko daya bayan na duniyar dayake ciki. Wata sabuwar wahalan gasken tasha a hannunsa sbd yanda ya saki jikinsa ya samu dukkanin gamsuwan dayake buqata a tattare da ita daqyar ta iya wani wankan da kansa ya bata magani tasha ta kwanta a jikinsa baccin wahalallan gajiya ya dauketa yana binta da kallan da baima san me yakeji a zuciya,jini da gangar jikinsa sbd komai dayake ji ya wuce limits ya kuce kaida ya wuce hankalinsa yayi yawan da kaman ma jininsa bazai dauka ba duk kuwa da zafin jinin nasa. Da asuba kasa riqe kansa yayi saida ya sake mata zazzafan love daya qarasa karya garkuwan jikinta dan kuwa kasa moruwa tayi sallah ma daqyar tayi ta zube a gurin bacci ya dauketa sedai shine ya dauketa daga qasan ya maidata akan gadon ya shige jikinta tareda rufesu sai a lokacin shi ya samu baccin ya daukesa me karfi wanda baiyiba a daren. #MAMUH 09033181070 [19/01, 11:29 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 138 Bacci sosai me karfi da nutsuwa da kwanciyan hankali sukai har kusan 11 na rana kafin suka tashi, Har lokacin batada kuzari sbd ba qaramin jiki taji ba dan haka a kasalance tayi wanka ta shirya cikin wata riga doguwa nara nauyi mara hannuwa me kyau ta shan iska sai tsadan gaske. Tana fidda qamshinta me sanyi ya kama hannunta suka fito bayan shima ya shirya cikin fararen kayan shan iskan shima dan rigarsa transparent ce kuna gabanta a bude yake babu botir ko daya dan haka lafiyayyan fatarsa sai daukan idanuwa takeyi tana bayyanarda hutu da lafiya tareda karfin dayake tattare dashi. Suna qarasowa table da abincin yake jere kallan abincin takeyi shikuma ya zauna a natse tareda janyota ya zaunar da ita akan kafafunsa yana kallan abincin dayake gabansu din, Apple ya fara dauka ya bata a baki batai gardama ba sbd batada energy bude baki tayi a hankali tana dora hannunta daya akan nasa dayake bata ta diban apple din tafara ci, Yanda take cinsa ne ya sakasa zubawa bakinta ido yana mamakin yanda tayi laushi sosai tai sanyi jikinsa, Tana cinyewa sake kai mata bakinta yayi ta sake diba tana taunawa wannan karan kallansa ta dago tanayi sbd jin idanuwansa suna tsaye cak a kanta, Suna hada ido wani irin sanyi da mutuwa jikinta ya sake yi wanda ya bayyanar masa ya kuma taba zuciyarsa yaji yana tabbatarda itace weakest point na rayuwansa, Apple din yakai bakinsa ya gatsa a hankali yana kallan cikin idanuwanta datake kallansa tana kallan inda yakai bakinsa yana diba, Dakatawa tayi da tauna da bakinta tana kallansa da idonta da suke sake maidasa koma menene yake zama, Cinye dik inda ta saka bakinta yayi kafin ya sake kaiwa bakinta ta sake diba taci tukuna ya qara cin inda bakinta ya sauka, Ganin abinda yakeyi din ya sakata dena ci tabar masa ta miqa hannu ta dauki cup din dayake cike da warm milk dataji hadi tana qamshi takai bakinta tafara sha a natse tana yin rabi zata ajiye ya karba ya shanye a natse kafin ta dauki grapes me sanyi takai bakinta tana sakawa bakinsa na sauka akan bakin nata ya saka harshensa ya fito dashi a yanda ta sakasa batareda ta tauna ba ya dawo dashi bakinsa ya rabasa biyu da da hakoransa na gaba ruwan grapes din suka gangara cikin bakinsa da nata take suka wuce maqoshinta ta hadiyesu tareda bude idonta akasa shiguwa rabin ya tura bakinta yabar rabin nasa ya dan zare bakinsa daga nata yana taunawa ahankali yana kallanta ita kuwa kasa motsawa tayi ta tsaya tana kallansa harya cinye nasa ya hadiye duka bakinsu ya lalace daruwan, Dawowa da fuskansa yayi ya dora bakinsa akan nata ya zira harshensa ya sake kamo wanda bata ci dinba zai fito dashi ta dauka ahankali harta datsi harshensa kadan wanda ya sakasa bude idonsa dakyau akanta ita kuwa ganin yanda yayi alaman yaji cixon ya sakata sake fuska sbd taji dadin hakan, Farin cikin hakan daya bayyana a fuskanta ya sakasa jin zuciyarsa shirya mutuwa akan duk azabarsa da zata sakasa farin ciki dan haka wani grapes din ya dauka da hannunsa batareda ya dena kallanta ba ya saka bakinsa yana mannota jikinsa sosai ya sake hade fuskansu da kyau ya saka bakinsa cikin nata tareda grapes din ya fasashi a cikin bakinsu suka hadiye ruwan a tare suna kallan juna kafin ya zura mata shi gabaki daya tareda harshensa wanda ta sake cizawa ahankali ya lumshe ido yana jin kaman wutar kaf duniya ce aka hada masa take masa shocking sbd abinda yake ji dayafi vibration a jininsa da gangar jikinsa. Taunawa ta gama maimakon ta hadiye ta dawo masa dashi bakinsa da gayya dan tasan zaiji zafin hakan Ko gana fitowa dashi bataiba ya matseta da hannunsa daya yana kama fuskanta da hannunta daya ya saka harshensa cikin da kansa ya debo yana hadiyewa kai tsaye cikin bakinsa wanda hakan ya saka mutuwa jikinsa da mamaki tana kasa motsawa sedai dago idanuwanta tana kallansa, Tas ya cinye kafin ya fara tsotsan bakin nata yana yana zagayeta da hannuwansa jin rabuwan dazaiyi da ita ayau din yana raunata karfinsa tin kafin ya tafin gashi bazasu iya tafiyar da itaba ba shiri sbd Moscow zai tafi batada komai na tafiyar dan haka dole zai tafi tukuna. Yanda yake kissing nata ya sakata sake sakar masa jiki tana mutuwan datake basa karfin shauki. Dagata yayi ya dora akan table din ya zaunar tana facing nasa ya dora kafafunta akan cinyarsa yana binsu da kallo sbd rigarta data kwashe tayi gefe, Kafarta me sanye da sarkar da itace ya fara gani a haduwansu ta farko ya zubawa ido yana kalla tsawon mintina sautin jinta na ranar farko yana dawowa cikin kunnuwansa... Hannu ya saka ya kama kafar wadda take daukan ido sbd hasken fatarta da tsaftar da kaman bata taka qasa ya dago yakai bakinsa yai kissing sarkar kafar wadda gado ce ta mahaifiyarta ta asalin azurfan da babu sirki. Gangarowa yayi da bakinsa fatar lips dinsa tana gogan fatar kafarta yana isa yatsun kafarta bakinsa ya dora a babbar yatsarta yayi kissing cikin sanyi yana shafa cinyarta kafin ya dawo da bakinsa yayi kissing cinyarta bayan ya yaye rigarta daga cinyoyin gabaki daya har white net pant dinta na bayyana, Bin cinyar ya ringa yi da wasu kisses da suka ringa tayar da gashin jikinta ahankali daya bayan daya tana kasa motsawa sedai taji saukan lips dinsa a tsakiyar cinyoyinta ta dauke wuta da karfi tana riqe kansa da wani irin rashin karfi shikuwa motsawanta ya saka wani qamshi bugo masa daga cikin jikinta ya rintse ido da kasala ya budesu yana tafiyar da hannunsa cikin rigarta ta qasa yana qara yayewa. Cikin rigar ya zira kansa gaba daya ya shige ciki yanabin fatar mararta da cibiyarta da wata irin lasa yana dora lips dinsa masu sanyi da zaqin abinda yasha tareda numfashi masu zafi dake dumama jikinta tafara rawan jiki tana wanqame kansa tana gangaro da hawayen da zuwa yanzu ta tabbatarda bana azaba bane, Ta saman wuyan rigar tata ya fiddo da kansa sbd me fadi ce sosai ya hade fuskansu suna shaqar numfashin juna ya bude baki yace 'Ghaz princess kin cinye yaqin' Kallansa tayi sbd bata fahimci me yake nufi ba ta girgiza kai ahankali Riqe kanta yayi sbd ta dena girgizawa ya dauketa jikinsa har lokacin kansa na cikin rigar ya koma shimfidarsu da ita. Wata sabuwar gamsuwa me karfin gaske ya samu da ita wadda ta bar mata wani irin tabo a gangar jiki da zuciya sbd kuwa jikinta ya shedar da halin datake ciki sbd koina ciwo da radadi yake mata musamman kirjinta da cikin jikinta dan haka wannan karan shine yai mata wankan suka fito. Da taimakonsa ta shirya dan zuwa yanzu kam ko abincin da karfin hali ta cisa bayan an kawo musu wani me zafi sbd wannan ya huce. Suna gama cin abincin magani ya bata tasha daga nan bacci yafara kokarin daukanta amma sbd tafiyansu haka ya kamata tana lafewa jikinsa suka fito yana sanye da fararen kaya qal na Canali sai brown bottega veneta open shoe dake kafarsa da cartier watch da shades na rana hanunsa daya na riqe da hannunta daya wanda itama brown British English gown ce a jikinta ta Sabaaz da qaramar mayafi akanta me laushi datai rollin sai shades, Hatta handbag dinta bata hannunta dan haka suna tafe aleey ne a gabansu nesa kadan kafin sauran securities a bayansu suka nufi private get din dazasu tafi a cikinsu bayan sun isa airport kenan. Suna shiga jirgi baccin dayake cinta ya dauketa duk da zuciyarta cike take da zullumin yanda zata fuskanci su maa wainda tinda ta tafi babu wanda taji a jikinsu, Abu daya yake rage tashin hankalinta shine Ammi da bata dawoba duk da tsawon kwanakin su maa cover sukeyi mata gurin Ammin bata gane komaiba duk da bata jita ba. Acan Ammin ita kanta sbd rashin jin Bahar din ya saka zuciyarta kasa nutsuwa gabaki daya tace dawowa zatayi batareda sultan yaso hakan ba dan a nasa tsarin so yayi ya dauketa kenan sedai NUAB yaji labari su fuskanci juna. Yanda ta daga hankalinta ta saka tinanin bahar batada lafiya ne sosai su maa sike mata boyo dan haka bata ma fada musu zata dawo ba sbd tana son tazo taga koma menene da ake boye mata. Da yamma suka iso Oxford kuma kai tsaye gida motocinsa suka wuce da ita sbd a daren jirginsa zai tashi zuwa Moscow dan haka ba damar sallama me tsayi. Suna isowa kofar gidan ya shigo har ciki da ita aleey na bayansu da luggages dinta har akwati biyu da wata qaramar bag wainda bata tafi da komaiba amma ta dawo da kaya. Su maa dake zaune suka gansu kwatsam da mamaki suke kallansu sedai bai nuna kowace irin jin nauyiba gaidasu yayi yana sake hannunta ta isa gurin Maa sakinah tana shigewa jikinta da gaidasu. Jin jikinta da zafi ya saka maa sakinah kallanta amma taqi cewa komai sbd kada tayi magana yace komawa zai sake yi da ita ganin likita gashi su daqyar suka ga ta dawo Ammi bata rigata dawowa ba. Babu doguwan bata lokaci yai sallama dasu yasha tea din da maa tenya ta hado masa kadan yayi musu sallama bayan ya ajiye musu pounds masu yawan gaske ya kalli Bahar wadda ta miqe ta silale tabar palon tanajin idonsa na binta. Juyawa yayi ya fice su maa na masa fatan sauka lafiya da kulawa sosai. Yana fita bude masa mota aleey yayi yana shiga suka tada motocin suka bar gurin zuwa masaukinsu dan hada kayan barin qasar. Suna isa ba bata lokaci aleey ya hada komai sukai sallah da cin abinci a natse da kwanciyan hankali kaman ba wainda tafiya take gabansu. Suna isa airport ba bata lokaci suka daga zuwa Russia. Jirginsu na dagawa karfe goma sha dayan dare jirgin Ammi yana sauka itama tareda sultan wanda zai koma boyem a satin shima yaje ya dawo daga baya. #MAMUH 09033181070 [19/01, 11:29 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 139 Sultan da kansa ya kawota har gida batareda kadir ya shiga da mota har harabar gidanva sbd dare yayi kuma sunyi bacci kada a tadasu dan haka shine ya rakota har bakin kofar palon yayi mata Knocking da hannunsa a hankali. Su maa da basu kwanta ba sbd faman da sukeyi da bahar wadda zazzabi me karfi ya rufe wanda dashi ma ta dawo wanda take tenya ta fahimci taji jiki ne matiqar gaske dan haka fara dumamata da gasata sukai sosai da ruwan data ringa jin kaman zata zare tsawon lokaci sunata abu daya suka qarasa janyo mata zazzabin me karfi tukuna suka bata magani tasha da abinshan da zai kamo cikinta ta ciki tana gamawa take baccin wahala me karfi da zazzabi duka dauketa tanada jijjiga harda su sambatun ambatar Ammi haka dai sukaita fama da ita har goman dare tukuna ta sake samun baccin me dan sauki suka fito maa sakinah tayi daki ita kuma tenya ta nufi kitchen dan cin abincin da bata samu taci ba. Tana gamawa bata bar dining ba ta ringa wayoyinta a natse da walwalan sun samu LEUL ya dawo da bahar kaman daga sama taji bugun kofar wanda yayi daidai da fitowan maa sakinah itama cin abinci bayan tagamo shirin bacci dan haka a tare suka kalli kofar sbd zuwa yanzu bakin nan masu zuwa da irin wannan lokacin tsoro suke basu tinda NUAB yayi musu tafiyar bazata. Batareda kiran daya daga cikin bayin gidan sunzo sun bude ba maa sakinah ta miqe kawai ta nufi kofar tana budewa a natse. Ganin Ayanah tsaye tareda sultan ya sakata yin dan baya kadan tana sauke kanta qasa cikeda girmamawa ta gaidasa tana musu barka da dawowa wanda ya saka tenya tasowa ta qaraso gurin cikeda mamaki da wata irin fargaba da farin cikin ashe gwara da Allah ya dawo musu da bahar yau da sun shiga uku. Da girmamawan ta Gaida sultan da kalaman sarauta masu girma da tsafta, Amsawa yayi a natse kafin ya sake hannun Ayanaha tareda miqa musu handbag dinta da wayarta dasuke hannunsa a kame da iko cikin nutsuwa suka amsa suna juyawa ciki sbd Luggages dinta da kadir ya shigo dasu har tsakiyar palon yana gaisawa dasu musamman tenya da sukafi sabawa sakinah iyakacinsu gaisuwa dan haka yau dinma kallanta yayi a natse suka gaisa batareda ta dago idanuwanta ba sbd bata saba kallan kowa a cikin ido ba. Ficewa yayi bayan ya ajiye komai a natse ya koma mota yana jiran Sultan wanda shima bai shiga ba daga nan yabarta ya juya suka tafi akan saiya dawo daga boyem. Shigowa tayi a natse tana dan jin nauyin su maa din sbd dadewan da sukai wanda ba laifinta ne ba laifin sultan ne sbd likitocin data ringa gani kala kala akan kowace irin cuta saida aka tabbatar masa da babu kowace irin ciwon damuwan kwakwalwanta da sauransu tukuna ya samu salama ya barta hakanan. Sannu da zuwa suke sake mata cikin sakewa yanxu da babu sultan suna sake shiga firar ta tafi tabarsu shikenan. Sakewa tayi itama cikin yar gajiya tana sanar musu abinda ya sake riqe tafiyar. Zaunawa tayi a palon sakinah ta kawo mata ruwa da yan abubuwan ciye ciye kafin idan ta kimtso taxo taci abinci. Ruwan tasha ta dauki samosa daya tana kaiwa bakinta tafara ci ta juya ta kalli hanyar dakin bahar tace 'Ina yene na?? Ban ganta ba najita shiru kuma? Satar kallan juna sukai cikin yanayi na rashin sanin abin fada musamman yanxu da bahar din take cikin yanayin ciwon da NUAB yabarta dashi wanda basuma san yaya zasu iya fadawa Ayanah din ba, Abu dayane yake bawa zuciyoyinsu kwanciyan hankali da farin ciki shine yanda Allah ya hanasu shiga tsaka me wuyar Ayanah ta dawo babu bahar da kuma yanda yanda NUAB ya tafi batareda Ayanah din ta dawo ba kaman yanda Allah ya taimakesu yaqi cewa komai akan rashin Ammin harya tafi baice musu komaiba duk da basudan me hakan yake nufi ba gashi yayi mata babbar barna ya tafiyarsa. Ajiyan zuciya suka sauke a tare sbd ba amfanin janye janye tinda Ammin bata tadda NUAB ba ba ruwansu a jero bayanin abinda ya faru zasu barsa a rufe tukuna sai NUAB din ya fuskaceta daa kansa tasan girmamman abinda yayi da batanan. Maa sakinah ce ta bude baki a natse tana kwantar da hankalinta tace 'Tana daki bacci takeyi zazzabi take fama dashi kwana biyun nan yanzu ma daqyar aka samu tayi baccin" Kallansu tayi zuciyarta na sauyawa zuwa damuwa da tinani ta ajiye abinda yake hannunta tace 'Shiyasa kwanakin nan nakasa jinta duk na kira kun ringa kwana kwana kenan sbd batada lafiya?? Bakwason na sani ne ko me? Akwai wanda ya kamata yayi gaggawan sanin halinda take ciki ne bayan ni? Miqewa tayi tana barin gurin ta nufi dakin Bahar din idanuwanta a rufe zuciyarta na wani irin nauyi take da tsananin damuwa da tausayin Bahar dinta. Tana barin gurin kallan juna sukai tenya tace 'Nidai bazata ji kome ya samu 'yarta a bakina ba sbd itama ta taba NUAB daidai gwargwado' Sakinah ma ajiyan zuciya ta sauke tace 'Kece da haqqin fada baki fada ba ni tayaya ma zance mata 'yarta taxama cikakkiyar macen da NUAB ya maida ba budurwa bace kaman yanda taketa faman kasawa da tsarewa. Tinda dai Allah yasa basu hadu ba shikenan abarta ahakan' Tana gama fadan hakan ta miqe tabi bayan ayanah din tana isa dakin ta tadda ta isa gadon Bahar ta zauna bakin gadon tareda zubawa fuskanta data sauya sosai ido tayi wani fresh ta qara haske kaman ba me rashin lafiya ba duk da ramin idanuwanta sun dan fada kadan. Hannunta ta saka ahankali ta taba wuyanta da fuskanta taji da dumi amma ba irin zafin nan sosai ba. Numfashi ta sauke ahankali tareda ajiyan zuciya tana jin jikinta yayi sanyi kewan Bahar din na sake cike ruhi da zuciyarta takai bakinta ahankali tai kissing gefen fuskanta bata dagoba taji kamshin NUAB ya shiga hancinta cikin sanyi wanda bata taba jin kowa da qamshinba kaf duniyarta idan ba NUAB dan haka duk inda taji qamshin tasan shine, Da mamaki ta dago ahankali tana dan shiga tinanin ina kamshinda yake fita a jikin Bahar? Kodai kawai tanajinsa ne sbd tayi kewansa shima. Rigar jikin bahar ta kalla wadda batasan ta da itaba ta maida hancinta a jikik rigar ta shinshina a hankali taji kuwa kamshinsa ne yake tashi ahankali mara karfi a jikin rigar. Numfashi ta sauke da ajiyan zuciya tareda dagowa tana jefa idanuwanta akan gaban mirror din dakin na bahar sbd tinanin tafara amfani da turare irin nasa ne kenan. Batasan kalan turarensa ba kamshinsa kadai ta sani dan haka kallan madubin bazata san komaiba dan haka bata damuba tinda raayi ne yasa bahar siyan turaren kuma kila batasan shine qamshin NUAB ba da kila bazata siyaba. Gyara mata rufa tayi tareda tofa mata adduar bacci da tsari tukuna ta miqe ta fito Sakinah dake tsaye tana fatar kada Ayanah din tace komai tabi bayanta suka fice. Tambayar takeyi ko sunje asibiti?me dr yace? Sunje anyi mata duk abinda ya kamata an bata magani tana kan sha dan haka insha Allah sauke na zuwa sakinah ta sanar mata. Dakinta ta koma tana jin kaman gidan da mutan gidan duka ba daidaiba sun sauya sbd a taqaice da yanke bayanai masu tsayi ake bata amsar kowane zancen. Wanka tafara shiga bathroom tayi da ruwa masu zafi sosai kafin ta fito tai shirin bacci tayi sallar ishai da adduoi kafin aka kawo mata light abinci har daki taci ta kunna wayarta dake kashe ta dan duba sakonnin da suka shigo na sultan da NUAB a lokaci daya. Na NUAB ne ya tsaya mata a zuciya sbd se ayanxu shakkar ranar da zata fuskanceta take dawo mata da fargaba me nauyi da kunyar yanda zaisan abinda tayi na auran sultan wanda shine asalin dalilin daya dauketa daga boyem sbd bai taba shirya barinta cigaba da rayuwa dashiba. Ajiyan zuciya tayi tana jin hankalinta cikakke yana dawowa jikinta sbd sai yanzu ma take gane hakan sake kawo fitina xaiyi a tsakanin sultan din da NUAB bayan bata son ganinsu a cikin fitinar. Damuwa kawai taxo ta rifeta a cikin daren ta wannan tinanin da abubuwa da yawa suke dawo mata na abinda zai iya faruwa musamman yanxu da NUAB yake kan mulki gashi yanada tsananin fushi da fusata dan haka batasan tayaya zai iya fuskanta kokuma hukunta sultan sbd bazai taba yadda da cewan ba sultan ne ya tirsasata ba. Koda gari ya waye itama da kusan sanyi jiki ta tashi kaman yanda 'yarta ta tashi bahar sedai bahar na ganinta ita kam farin ciki me tsananin gaske ya rufeta ta rugumeta tana shigewa jikinta ta lafe tana hawayen kewan datai mata tana kasa kallan idonta sbd ta wani bangaren tsananin hali na kunyar abinda Ammin bata saniba bane yake mata barazana duk da tinda asuba maa sakinah taxo ta tadata sallah ta kuma sanar da ita Amminta ta dawo kuma basu fada mata komaiba dan haka itama tayi kokari ta daidaita tafiyanta da kanta sbd kada ammin ta gano komai. Karfin hali tayi ta sake sosai tana farin cikin ganin Ammin tana rokonta kada ta sake tafiya dan allah tabarta ta dade irin haka. Rungumeta Ammin tayi bayan ta dan dade tana kallan fuskanta tana ganin sauyawanta kafin ta tabbatar mata da insha Allah babu inda zata sake zuwa ta dade irin hakan batareda ita ba. Fira da tambayoyin yanayin jikinta tafara yimata da labarin batanan yaya komai da karatunta, Amsa da labarin komai Bahar din ta bata batareda sako zancen NUAB ba ko daya koma abinda zaisaka tasan da zuwansa, Ta fada mata zuwansu leylah da shuraim harma da Asim amma dayake batasan komawansu ba sedai maa sakinah ce ta saka baki ta sanar mata ai sun kwana biyu da komawa. #MAMUH 09033181070 [19/01, 11:29 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 140 Breakfast sukai a tare kafin kowa yaje daki dan wanka da hutawa, Anan ne tenya ta samu daman kulawa da bahar din tayi mata duk abinda take mata na gyara dasu jiqawa da gasawa da turawa ta barta maa sakinah kuma ta bata maganinta na sha data zo dashi ta kwanta bacci ya dauketa sbd har lokacin tana da sauran zazzabi daman daurewa kawai takeyi sbd kada Ammi ta gane. Da rana ma a tare gidan kaf sukaci abinci suka zaunz palo tare sunada fira da abubuwansu har dare sukai sallah suka fita da mota a wata babban restaurant sukayo dinner dinsu sai kusan after 9 suka dawo lokacin zazzabi sosai bahar takeji sbd sanyin daya sake shigarta na daren dan haka koda suka dawo daki kawai ta wuce ta kwanta ko kayanta bata iya tsayawa cirewaba. Ammi hankalinta fara tashi yayi da yanayin ciwon Bahar din gashi sunce sunje asibi ga kuma zazzabin sai tafiya yake yana dawowa. Washe gari Bahar jin Ammin tace asibiti zata tafi da ita ya sakata tattaro karfin hali ta miqe ta koma daidai dan tsoron takeyi kada a tafi a gane jiki taji a hannun namiji sosai a fadawa Ammin tasan abinda ya faru. Ganin ta warke din sai ammin ta dan dakata daga maganar asibitin. Ana sake kwana biyu ma Bahar din tini tafara zuwa makaranta sbd ta sake nuna lafiyarta kalau duk da ta kasa dena jin abinda take ji kwata kwata na zazzabi daga yamma tayi da kuma wani irin ciwon gabbai dan haka jikint yayi sanyi akan wanda take dashi ta koma kaman wata innocent baby sbd sanyi. Su kuwa su maa ganin ta sake ta warke ras ya sakasu sake kwantar da hankalinsu suna fuskantar rayuwa Tenya naci gaba da mata irin gyara da bata abubuwan da suke bata acan baya tin farko a gaban Ammi sbd daman haka akewa mata yayan sarautar boyem anafin shekaru ana musu irin wainnan abubuwan kafin aurensu wanda yake bin jikinsu tini tin kafin su saka ran aure ma dan haka Ammi ma bata damuba wayarta take yi itama da na sultan idan kuma tayi da NUAB sai taji tana shiga tsoro da shakka da fargaba dan haka a yanxu babu abinda yake bata tsoro da fargaba irin zuwa boyem sbd fuskantar NUAB. Bayan kwanaki da dawowan Ammin Bahar ta warke ras ta koma harkokin gabanta na karatu da classes dinta duk da wannan karan sam ta dena yawo kai tsaye koina daga school sai gida sai kuma classes dinta masu mahimmanci data zaba ta zubar da sauran tana jin bata buqatan hayaniyar da yawa a rayuwanta yanxu sbd ko jikinta a yanzu kaman ba nata take jinsa ba. Satinta hudu rabonta dashi rabonta da kamshinsa rabonta da jin koda muryansa sbd ko waya yakeyi da ammi bata zuwa ta zauna kusa sbd jinsa yana saka zuciyarta cikin rashin nutsuwa da damuwan da batasan ta ina take shigartaba dan haka a duk lokacinda taji Ammin ta ambaci kalmar HAYATEEM take nesa da Ammin sbd kada ta rasa nutsuwanta ta kwanaki. Kayanta data dawo dasu daga Birmingham kaf qamshinsa sukeyi hakama babu wanda zata daga ko kalla batareda tina abinda ya faru da itaba a lokacinda data sakan dan haka ta tattara su ta maida a suitcase din dataxo dasu daga can ta rife ta kaisu gefen closet dinta ta jere tabarsu acan. Exams suke kokarin farawa dan haka Neesah datai tafiya ta dawo itama sun dade basu hadu ba dan haka a ranar data dawo kai tsaye gidan su bahar din zata taho ta kwana biyu tukuna ta koma hostel dan haka drivern Bahar dinne yaje har airport ya daukota. Suna isowa gidan da gudu suka rugume juna tin a palo suna jin kaman sunyi shekara basunga juna ba sunata ihu. Ihun su ne ya fiddo Ammi data gama waya da zuhrah akan maganar leylah da ba lafiya sosai kuma gashi ta rasa gane musu itada mijinta wanda shima ya kebe kansa ba wata lafiyar. Da murmushin karfin halin ganin yanda Bahar dinta ke murna ta fito tana jin sanyi a zuciyarta tana kaunar duk abinda zai saka Bahar farin ciki da dariya koma yake sakata shiyasa take kaunar neesah a ranta sbd itace kadai kawar Bahar dinta a duniya kuma kusan itace ta tsaya ta bawa bahar confidence din datake dashi ayau. Tenya na daki itama ta jiyosu dayake sun saba da hayaniyarsu indai Neesah na gidan dan haka bata fito ba waya takeyi. Maa sakinah ce datake kitchen ta fito tana ajiye chicken biryani data gamo a dining tana fitowa dining din ta nufo palon. Dagowa Neesah tayi daga qanqame Bahar din tana kallanta ta dan bugeta da kafadanta tana cewa 'Hey girl naga Birmingham ta sauyaki ko nace Our Sultan 2weeks together na tabbata kinada abubuwan danakeson ji da yawa oya oya..... Ganin Ammi ya saka Bahar saurin juyawa gabaki daya tana kallan Ammin da itama su biyun take kalla cikin dan mamakin jin Abinda neesah ta fada batareda tasan Ammin ta fito ba duk da bata fahimci me neesah ke nufi ba. Bahar dauke idanuwanta daga kallan Ammin tayi tana jin zuciyarta na shiga fargaba da tsananin tsoron Ammin ta dan janye daga kusa da Neesah din sbd ta yanke maganarta daidai nan Maa sakinah data iso kuma taji zancen ta sauyasa cikin karfin hali da basarwa da cewa 'Neesah ke da kika biyo gajiyan tafiya kuma kika biyewa bahar kuka tsaya anan kuna ihu' Neesah na jin hakan ta juya ta kalli Ammi tana basarwa da bayyanarda farin cikin ganin Ammin tana mata sannu da dawowa cikin sakewa. Amsawa Ammin tayi itama a sake tana rasa zancen fara kamawa sbd sunma rikitar da ita da abinda taji da shima duk ya rikitar da tinaninta sbd sai taji kaman tafiya bahar tayi waye sultan? Su Sakinah sunsan tafiya tayi? Sati biyu akace kokuwa? Shin anya ma bahar dinta ake magana. Kallan bahar tayi wadda ta sauya a take ta kasa kallanta ya sake sakata tinani ta bisu da kallo har suka shige dakin bahar suka rufo kofar. Suna shiga neesah ta kalli Bahar zatai magana bahar ta katseta da cewa 'Ammi batasan naje koina you better know wat to say a gabanta' Janta Neesah datasan sunan Sultan kawai a bakin Aleey wanda koyaushe ta kira tana son magana da Bahar yake cewa tana tareda Sultan kuma baa kai waya. Har bakin gado ta kaita ta zauna tana kokarin fara gulma bahar ta tureta tana cewa 'kije ki fara barin ki huta da wannan son jin zancen naki' Dariya neesah tayi tana miqewa ta nufi toilet a lokacin aka shigo mata da akwatinanta guda biyu dakin aka aje. Ko data fito wanka Bahar na miqe kife a gado tana duba abu wayarta data zubawa ido kaman me jiran shigowan kira. Shiryawa tayi a cikin kaya marasa nauyi ta saka abayan sallah tayi sallah tana idarwa ruwan dake dakin ta dauka tasha kadan ta mayar ta zauna gefen Bahar wadda tayi shiru a lafe idanuwanta rufe Tasan ba bacci takeyiba dan haka ta shafi fuskarta me kyau da tsari tareda fixgan hankali tace 'Baby are you missing him?? Bude idanuwa bahar tayi ahankali ta kalli Neesaha din batareda ta motsaba ta kafeta da ido tana rasa abin fada. Cikin kauna da kulawa Neesah ta kama kan bahar din ta dora akan kafafunta tana shafawa ta fara jero mata tambayoyi dan har lokacin batasan waye shi ba abu daya kawai tasan Bahar din ta fada mata akwai aure a tsakaninsu wanda batasan matsayinsa ba. Saida aka gama shirya dining suka fito suka samu kowa yana table din kaman munafukai haka suka qaraso suka zauna sbd Bahar ta gama fada mata komai dan haka itama yanxu a tsarge take da kada Ammi ta gano komai akan maganar datai dazu. Abinci suka fara ci a cikesa kulawa da nutsuwa ba doguwan fira, Sunyi nisa sosai kaman daga sama maganar Ammi ta sauka kunnuwan dukansu. 'Bahar tayi tafiya ne bayan bananan? Ina ta tafi? Ita da wa sukai tafiya??? Dauke wuta kowa yayi a gurin tareda tsit kowa na kasa cigaba da cin abincinsa musamman Bahar din wadda ta qware tafara tari saida Ammin ta ajiye spoon din hannunta ta dauki ruwa takai bakinta tafara bata tana mata sannu cikin sake shiga tinanin tabbacin anyi tafiyar kenan. Ruwan Bahar tasha kadan ta janye cup din daga bakinta tana dagowa ta kalli Ammin wadda ta kafeta da ido. Sake maida kanta tayi qasa tana kasa cewa komai gabanta na mugun faduwa. Maida kallo kansu maa Ammin tayi da mamaki tace 'Ah ah tambaya fa kadai nayi naji anyi maganar tafiyan ne kuma na sani ko akan school ne sukai tafiyan kawai dai naji tinda neesah ta tambaya ba tare suka tafi ba kenan kuma nasan Bahar bazata iya tafiya ita kadaiba shiyasa hakama banason tayi tafiya koinada wainda bata saniba kuma batareda kowa na gida a tareda ita ba.' Shiru suka sake mata ba wanda ya iya cewa komai sema karfin halin cigaba da cin abinci da sukai musamman tenya da batada abin fada. Maa sakinah ce tace 'Ai insha Allah bama zata sake tafiya koina ba' Ko data fada hakan tana cigaba da cin abincinta. Bahar kasa cigaba da cin abincin tayi gabaki daya ta ajiye ta dauki tissue ta goge bakinta tana daukan ruwa tasha tana ajiyewa ta silale tabar gurin. Tana barin gurin itama Neesah tabi bayanta amma ita taci sosai sbd tana tareda yunwa sbd tafiya. Tana barin gurin Ammi ta sauke ajiyan zuciya tareda kallan su maa tenya dakyau ta bude baki tace akwai abinda ya kamata na sani ne?? Wani abin ya faru ne naga kaman ba wanda yaji dadin sanin danayi anyi tafiya.' Ajiyan zuciya dukansu suka sauke a boye amma ba wanda ya iya cewa komai har lokacin dan haka ta sake shiga zargin akwai abinda ya faru din kenan. Bata sake cewa komaiba har suka gama ta koma dakinta bayan ta gama komai na shirin bacci ta zauna bakin gado dan qarasa maganarta da Zuhrah da sukeyi akan Leylah da batasan yaya zata fuskanci meyake shirin faruwa ba. Itace ta saka kiran zuhrah din a lokacin itama zuhran ta gama shirin bacci tana dakinta zaune sbd yunar baya qasar yana kuwait gurin uwargidansa. #MAMUH 09033181070 [19/01, 11:29 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 141 Magana sukeyi sosai a natse da neman mafita da shawara a tsakanin Ammin da zuhrah wadda take cikin damuwa tana sake sanar mata da dole akwai matsalar dake tsakanin Leylah din da Asim wadda ta boye ta kasa fada mata amma ita tinda ba yarinya bace tana gani ta sani, Shuraim ma wanda take neman shawaransa akan komai taso fada masa amma ganin shima tinda ya dawo daga tafiyar da yayi bata gane masa ba a cikin damuwa yake dan haka take tinanin Allah yasa ba matsala suka samuba dukansu da Sultan LEUL sbd sunce yana qasar sun barosa. Shiru Ammi tayi jin saukan maganar a kunnenta kamar tsawa me karfi zuwa kirjinta amma bata jin taji abinda zuhrah din ta fada dakyau sbd kaman cewa tayi NUAB yazo Oxford shima kokuwa sultan yasar take nufi dan haka tsayar da tinaninta tayi guri daya dan ta fahimta tace 'NUAB kike maganar sun bari anan kokuwa Sultan? Anan Oxford suka gansa? 'Eh NUAB din dai suka bari anan sbd shima yabar nan kusan satinsa biyar baya nan fa ashe can ya tafi acan suka barosa yandai shuraim ya fada mun' Sake shiru Ammi tayi tanajin wata zufa na tsinke mata tana sake kasa yadda da abinda zuhrah ke fada, Tayaya NUAB zai taho Oxford bata saniba dan kuwa koda bata nan tana dawowa su Sakinah zasu fada mata, Basu fada mata cewan yazo ba wanda kenan baizo dinba amma kuma shi kansa Shuraim din tinda yace ya gansa kenan ya gansa din To kenan baizo nan gidan ba qasar yazi kadai ko me?? Kasa cigaba da magana tayi ta cewa zuhrah ta bari da safe zasuyi magana, Tana fadar hakan ta kashe wayar tana rasa wane tinanin zata kama ko wane zata fara kira ta tambaya. Shuraim ta kira a waya wanda yana ganin kiranta cikeda girmamawa da kulawa ya daga ya gaidata ta amsa a natse kafin ta dan fara da nasihar su rage saka mahaifiyarsu a damuwa koma menene damuwansu su idan wadda zasu iya sanar mata ne su sanar mata su dena sakata damuwan ganinsu a wani yanayi mara dadi. Tana gama nasihar ta jefa masa tambayar ashe yaxo uk din batanan ta dan yi tafiya, 'Eh Ammi nima dayake ba dadewa zanyiba ina gama dan aikin daya kaini na juyo sbd kadama Sultan LEUL ya rigani baro uk din ya dawo sbd akwai ayyukan dake a qasa' Ajiyan zuciya Ammin ta sauke tana ji dai NUAB din yaxo uk din kenan, 'Ai nama dauka tare sukayo tafiyar sbd tinanin ko tafiyar data shafi aikin masarautar ne' 'No ba tafiyan masarauta bane a rana daya dai muka isa dan nama rigasu isa nan gida gurin su Maa sbd muna can dukanmu dasu leylah ya iso gidan.' Masha Allah' Ammi tace daqyar tana masa sallama sbd tagama jin cikakkiyar zancen daya saka jikinta mutuwa gabaki daya wayar hannunta ta zame ta ajiye tana jin tashin na rifeta na damuwa da shakka tamkar NUAB dinne ubanta haka taji fargaba ta rufeta. Zufa tafara gogewa daga fuskanta sbd tasan ya gama samun cikakken sani ga gani ya shedar ya tabbatarda bata nan tana tarera sultan yasar, Kwana nawa yayi yasan batanan? Ya sani amma bai taba nuna mata yasaniba? Yasan tana tareda sultan amma ya iya danne zuciya da fushinta bai nuna ba? Meyake faruwa? Kasa motsawa tayi duk da tanason motsawa taje ta tambayi su Sakinah taji me zasu fada mata akan wannan babban lamarin da bazasu ce sun manta fada mata bane dan kuwa lamari ne girman gasken daya kamata ace shi suka fara tarbonta dashi amma sukai shiru, Akwai dalilin daya saka suka boye mata wanda ko wane irine me girma ne sbd babu abinda yakeda girman daya wuce fada mata zuwan NUAB da batanan a yanzu. Sake shiga rudani da shakka tareda damuwa me girman gaske tayi sbd kenan akwai tashin hankali a tsakaninsa da Sultan suna haduwa dan haka taji zuciyarta na sake rasa nutsuwanta gabaki daya ta dauki waya ta nemo numbern sultan ta saka kira dan sanar masa NUAB yasan bata nan tana tareda shi tsawon wannan lokacin. Shiru yayi shima sbd a bazata zancen ya shiga kunnuwansa dan haka ya shiga tinanin kenan lolacin da NUAB din zaisan ya shiga gabansa shima yayi dan kuwa a yanxu zai sanar dashi igiyoyi aurensa uku reras ne akan mahaifiyarsa dayake ikirarin ya rabasa da ita,zai kalli cikin idanuwansa ya fada masa har koyaushe shine gabansa sbd shine ubansa kuma a yanxu daya mallaki Ayanah ghaz ya gama dashi gamawan da har abada dole ya bisa dan a mutuwa ce kadai zata cireta daga hannunsa. Kwantar mata da hankali yayi bata tabbacin zai nemi ganin NUAB din da kansa ya fuskance ya sanar masa da komai. Sake tashi hankalinta yayi dan kuwa tasan idan NUAB din yaji tayi tafiya da sultan ya iya danne zuciyarsa da fushinsa idan yaji cewan aure sukai a yanzu batareda ta sanar masa ba ko neman izininsa batasan yaya zaiyi ba shi da sultan dan haka taji gabaki daya boyem din take buqatan zuwa a cikin daren sbd koma yayane ta fuskancesa a lokacin da zaiji zancen ta bawa zuciyarsa salama da sassaucin halinda zai shiga sbd tasan zata qona zuciyarsa fiyeda yanda zai tsammata. Kasa rintsawa tayi a cikin daren ta ringa shiga wasi wasi da dana sani kala kala musamman tinawa da alkawarin da sukaiwa juna a tsakaninsu na uwa da 'da wanda babu wanda ya sani sai Allansu sbd bata taba sanin zuciyarta na maqale da sultan a cikinta ba, A matsayinta na uwa ta karya masa alkwarin dazaiyi shattering nasa hakama duka abinda yayi yanayi ne sbd bata ingantacciyar duniya da kwanciyan hankali tareda kariya da rayuwar data rasa a baya. Sanyi jikinta yayi gabaki daya taji kunyar kanta da baqin ciki tareda dana sani sun gama lalata rayuwarta babu abinda take tsananin buqata a yanxu irin tafiya boyem taga NUAB din dan haka zata tafi tareda tenya tabar Bahar da sakinah. Ko da gari ya waye da sassafe kafin kowama ya fito su Bahar sun fice makaranta dan haka koda Ayanah ta fito cikin damuwa me tsananin gaske take bata fara komaiba bayan fuskantar su Sakinah kai tsaye ta tambayesu NUAB daya taho kwanansa nawa? Meyasa suka boye mata ya zo?? Shiru sukai cikeda sanyi jiki sbd ba sauran boyo, Sake maimaita tambayarta tayi cikeda damuwa da bacin rai tace 'Akwai dalilin boyemin zuwan nasa ne? Akwai wani abin ne bayan zuwan nasa da bazaa fada mun ba?? Tenya ce tayi karfin halin cewa 'Satinsa kusan uku amma baa nan yayi su ba, Kuma munyita kokarin sanar dake tin kina can amma baa samunki kuma kafin ki dawo ya wuce shiyasa baa fada miki ba sbd ya riga ya wuce kuma ba wanda ya fada masa ga inda kika je ya sani amma ya zabi shiru muma mukai shirun' Shiru Ayanah din tayi tana sake shiga rudanin zuciya sbd ta tabbatar Allah ne kadai yasan abinda yakeji a zuciyarsa ya danne, Kuma satika har uku yayi yaga bata nan? Innalillahi' ta fada a zuciyarta tana jin kanta na nauyi. Bata iya sake cewa komaiba suma sukai shiru ba wanda yace komai haka ta miqe daga dinin ta koma daki batareda ta iya cin abincin kirki ba, Kasa kiransa tayi kaman yanda ta saba sbd bazata iya magana dashiba, Kiransa ya shigo wayarta still kasa dagawa tayi tana kallo ta tsinke tana jin dole ma taje boyem. Sai yamma su bahar suka dawo basu wani gane komaiba a gidan sbd kowa yayi tsit gidan ba kanta dan haka suma abinci sukaci suka fada karatu har dare ba wanda ya fito ko abinci kowama daban daban yaci nasa, Bahar cikin damuwa take sosai batareda kowa ya saniba gabaki daya tarasa gane kanta karatun ma yinsa takeyi tana jin kaman baya shiga sbd hakanan take jin damuwa da fushi akansa lokaci daya hakama gashi Ammi ta gane tayi tafiya kowane minti da second tsoron kada Ammi ta gane ko ta fahimci dashi tayi tafiyar take amma duka wannan fargaban da tashin hankalin ita kadaice takeyi shi yama manta da ita da abinda zai biyo bayan idan Ammi ta sani dan haka fushi da bacin rai take ciki sosai wanda ya sana hadda wayarta ta hada haushin ta kashe kwata kwata ta ajiye. Washe gari Neesah ta tattara ta koma hostel tabar gidan tabarsu a cikin yanayin da suke ciki, Ammi tafiyarta boyem tafara shiryawa a lokacin ne Bahar taji maganar tafiyan a bakin Maa tenya da laifinsu na boye zuwan NUAB dan haka hankalinta yayi mummunan tashi ta shiga rawar jiki da rudanin jin Ammin tasan da zuwan NUAB, Dakinta taje da gudu ta rufe ta zauna a qasa ta ringa kuka kaman ranta zai fita tanajin rayuwarta tagama tsayawa tinda Ammi taji abinda ya faru, Wuni tayi tana kuka mai tsima zuciya daman kukan ne yake cikeda kirjinta tsawon wannan lokacin dan haka a wuni guda kammaninta suka sauya tayi jajir idanuwanta sukai luhu luhu ko ruwa ta kasa fitowa tasha. Har dare bata fito ba bata bari kowa yaga yanayin datake ciki ba, Harta kwanta aka bude kofar dakin aka shigo a natse. Ammi ce ta iso har bakin gadonta ta zauna tareda dan qara hasken dakin kadan tana kallanta. Cikin damuwa ta kalli fuskanta data kumbura sosai kammaninta sun sauya tace 'Subhanallh Bahar?? Kafin ta sake wata maganar Bahar din ta fashe da sabon kuka tana tashi zaune ta sauko qasa ta zube gaban Ammin tana kama kafafunta tace 'Wallahi Ammi shine yamun dole bada son rainaba, Ammi ko su Maa zasuyi shedan dole yamun, Hakama ko tafiyar Birmingham daga zuwa ganin likita ya tafi dani bada son raina ba dan Allah Ammi kiyi hkr kada kiyi fushi akan hakan ki tafi Boyem ki barni Ammi bazan sake ba dan Allah kiyi haku..... Somewa kusan Ammin tayi daga zaune idanuwanta na tsayuwa cak akan Bahar din cikeda mamaki me girma na jin sabon zance kuma bayan wanda takeji a kwanakin kullum, Me bahar din ke nufi? Miqewa tayi hannuwanta na dan rawa ta kasa cewa komai sbd ita lura da yanayin sanyin Bahar din daya saura rayuwanta a kwanakin ya sakata jin tausayinta takejin ko zata tafi da ita ta yawato ta dawo ko zata koma daidai duk da batasan meyake damunta ba ya sakata zuwa dakin amma tana jin sabon zancen tashin hankali. Kafe bahar din da ido tayi tana rasa abin cewa har lokacin tana qare mata kallo zuciyarta na bugawa da abinda ke shirin faruw tace 'NUAB dinne ya miki dole? NUAB dinne ya tafi dake Birmingham daman? Me kukaje yi acan? Meye hadinki da tafiyarsa? Duka su sakinah suna me harya kwasheki kuka tafi? Tafiyan wuni guda ce ko kwana? Rikicewa bahar tayi da tambayoyin tayi shiru tana tsiyayo hawaye wanda ya saka Ammin jin tafara fusata dan haka juyawa tayi tabar dakin ta nufi dakinsu sakinah kai tsaye. Tana zuwa tambayar data jefa musu shine meya faru tsakanin NUAB da Bahar? Da mamaki suka kalleta kafin sukai shiru take tinaninta yake inda bata son yaje wani baqin ciki da bacin rai take ya rufeta ta rasa abin fada ta juya tabar dakin tana zuwa wayarta ta dauka ta kira tace ticket din tafiyarsu takeso na tafiya dukansu a goben. Tana kashe wayarta numbern NUAB data kasa dauka kwana biyun ta kira ido rufe. A natse ya dauka cikin kwanciyan hankali sbd tinda ya dawo boyem baya cikin nutsuwansa sbd ayyuka da 'yarta data tsayar da rayuwarsa guri daya cak. Babu abinda ya fara sauka a wayar tasu bayan tambayarta data saka wayoyin nasu shiru. 'NUAB meya hadaka da Bahar daka zo?? Shiru yayi na mintina maganar na amsa kuwwa mara karfi a cikin kunnuwansa ya sauke numfashi mara sauti yana bude kyawawan idanuwansa masu kwarjini ya ajiye file din dayake hannunsa yana dubawa ya bude baki da muryansa me sanyi yace 'Ammi zaki iya jin amsar tambayanki??? Kashe wayar tayi da sauri tana jifa da wayar sbd zai iya bata amsar da zata kasheta kafin safe dan haka gwara ta jira garin ya waye su isa boyem din ya fuskanci fushinta sbd ga dukkan alama yafara lalata karatun yarinyar nan san taga alama amma bata dauka aikinsa bane. #MAMUH 09033181070 [19/01, 11:29 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 142 Dukkaninsu ba wanda yayi baccin arziki musamman da a daren ta sanar dasu tafiyan gabaki dayansu zasuyi yanzu zuwa boyem din. Bahar sake shiga fargaba da tsoro da damuwa tayi sbd fargaban abinda zaa tafi yi, Idan ta hadasu da NUAB ta tambayesa zai iya fada mata amsar duk abinda zata tambayesa wanda kila bazata taba iya sake kallan fuskar Ammi ba har abada dan haka taji tana fatar masa magana kafin Ammi ta hadasu guri daya ta tambayesa. Sanyi jikinta yayi tanajin bata taba tafiyan dataji hankalinta yana tsananin tashi ba faduwan gaba na kamata ba idan ta tina irin wannan. Kasa komai tayi dan haka maa sakinah ce ta hada mata kayanta a suitcase guda daya tinda acan tanada kaya sosai kuma sunyi waya kafin su isa su Naimah da salmah zasu fidda komai akai a wanke a sake gogewa da tirarawa na sitirarsu. Washe gari ansiya duka tickets dinsu na tafiyar dan haka da dare jirginsu zai tashi amma kusan tinda safen suka gama shirin komai. Breakfast ma sama sama sukai a dining din duk da Tenya da sakinah hidimar gabansu kawai sukeyi tinda dai ba yanda zasu iya yi, Ammin ce taketa bacin rai da zafinsa sbd taji ciwo da tsananin zafin abinda NUAB din yayi matiqar gaske duk da ta kasa zaunawa ta tambaya taji cikakken bayanin komai a bakinsu sakinah sbd zuciyarta bazata iya daukan jin ba hakama shima datake son yiwa maganar dakyau sbd alkawarin da yayi mata akan zai jira har dai bahar ta gama ko nisa da kama karatun sosai tukuna zaaji raayinta akan shi da aurensa matiqar bata so sunyi alkawarin ba dole zaa sauwake auren a barta ta jira lokacinda duk ta tashi sbd tayi alkwarin bazata bari alkwarinsu itada Abaas ba ya tauye Bahar tinda ko babu komai sun cika nasu alkawarin tinda dai anyi auren. Yanzu ta tadda wannan labarin da aka boye mata me daga hankali gashi karatun yana neman rikicewa tin baa kusa kammalawa ba, Qarin tashin hankalinta na biyu da shikenan sedai ta tsinci ciki a jikin Bahar. Dalilinsa na karya mata alkawarin daya daukan mata tana matsayin uwar data haifesa takeson ji dan kuwa ya saka mata radadi me zafi da hakan da yayi na watsi na alkawarin. Bahar ma bata iya fitowa cin abinci ba seda Ammin ta saka aka kirata akan umarni ne ta bada. A silale take tahowa jikinta a sanyaye kaman mara lafiya tana sauke kanta qasa. Kafeta da ido Ammin tayi tana qarewa tafiyanta kallo data sauya kwata kwata ba kaman da tana budurwanta ba a baya, Dauke idanuwanta tayi daga kallanta tana jin wani iri duk da tasan su tenya zasu gyara mata ita su bata kulawa fiyeda yanda ya kamata amma dai jin takeyi tayi babban baqin cikin da bata nan ta kula da ita da kanta sannan shi kansa yaga bacin ranta yanda ya kamata dan kuwa duk namijin dazai sauya tafiyar mace bayan maidata cikakkiyar macensa to ba qaramar karfi da wuya tasha ba a hannunsa da nacewa. Bahar din na isowa zaunawa tayi gefen Ammin tareda bude baki a sanyaye ta gaidata kafin ta gaida maa tenya sbd maa sakinah ita tana dakinta ma tin dazu. Ammin ce da kanta ta zuba mata abinci da wani kakkarfan hadin madara me zafi datace daga yanzu kullum shi zaa ringa bawa bahar din kullum, Daman tenya shi take bata tinda abin ya faru tafiyar da sukai ne ta dena sha sai kuma da Ammin ta dawo shima suka dena bata sbd kada ta gani tasan Bahar ta san Namiji kenan sbd hadi ne da kadai ake bawa wadda ta zama macen cikakkiya a cikin masarautar boyem. Madaran kadai tasha sama sama sai abinci kadan tace ta koshi zata miqe Ammi tace ta sake ci ta koshi. Sake cin abincin tayi ta tura ta gama ta miqe saita kasa komawa daki taxo gurin Maa sakinah ta lafe gefenta sbd har lokacin ba fuska sosai a gurin Ammi gashi taqi mata fada jira takeyi su isa ta hadasu su biyun kila wanda hakan ke daga hankalin Bahar sosai taji tana shiga damuwa. Haka suka wuni har dare sukai sallolinsu magrib da ishai suka fiddo komai aka saka a mota suka bar gidan. Suna ficewa kai tsaye ba doguwan bata lokaci da tafiyan slow suka isa airport daga nan ma ba bata lokacin suka bar qasar zuwa qasar Boyem. Baccin da basu samu yiba a daren kusan dukansu suka samu a jirgin dan haka hankali kwance sukai baccinsu sbd suna first class,. Ammi ce batai wani bacci ba sbd abubuwan dake kanta kala kala dana NUAB dana sultan dana Bahar ma ga damuwan da Zuhrah take ciki itama dan haka kanta ya dan dauki zafi da damuwa. Bayan asuba har gari ya fara wayewa suka sauka dan haka already motocin sultan yasar guda biyu data securities daya suna airport suna jiransu, Shiga motocin sukai aka bar Airport dasu zuwa masarauta kowannensu na sauke ajiyan zuciya me sanyi da nutsuwan sauka lafiya. Ita kanta Bahar datake cikin sanyin jiki ajiyan zuciya ta sauke a daidai lokacin da aka wangale musu makeken gate din masarautar na farko wanda yaji sauyi da wasu zafafan securities hakama babu inda bai sauyaba a masarautar tin daga gate din komai ya sauya ya zama na asalin zamani dake ihun ilimi da wayewa dan kuwa wata nutsuwa ma ba shakka ko tsoro irin na baya ba masarautar take ba a yanzu dan a baya kana shigowa zakaji kanajin tsoro da shakka sbd koina karfin ikon mulki kawai yake bayyanawa sabanin yanxu da shaawa da burgewa da wani irin ikon mulki me burgewa zakaji kana gani da ji. Parking motocin akai suka fito bayin bangaren nasu suna jere a tsaye suna jiran isowansu dan haka cikeda girmamwa suka fara musu barka da zuwa suna karban hadbags din kowacensu kansu a qasa kafin suka tafi suka fara jan suitcases dinsu a natse zuwa ciki. Kamar daga sama suna daga kafa ko taku hudu basuyiba wata lafiyayyan sautin qarar dawowan Uwar sultan me mulki a yanzu me boyem ta fara karade masaurautar tana ratsa koina. Sultan NUAB dinne da kansa dayake zaune a daya daga cikin lafiyayyun sofas dake office dinsa a hawa na karshe dake building na offices nasu yaji saukar sautin yana ratsa kunnuwansa ya tabbatarda Ammin tasa ce ta iso sbd ya samu labarin barowansu daga daga drivern Bahar dan haka lumshe idanuwansa yayi ahankali yanajin wata niimar sanyi na ratsa gangar jiki da zuciyarsa sbd daga karshe dai matarsa ta iso garesa a maimakon tafiyan da zaiyi zuwa gareta a satin wanda ya shirya tsaf dan fuskantar Amminsa shima. Sake sauke numfashi yayi me sanyi da nutsuwa yana dago kyawawan idanuwansa da harsun sauya sbd sabuwan nutsuwa da niimar data shigesu ya kalli Aleey da keelah dake gabansa sukai qasa da kai a natse sbd bazasu iya daukan idanuwansa a cikin nasu ba musamman da wani sabon yanayin yake bayyana a cikinsu. Files din hannunsa ya ajiye a gabansu a natse yana maida bayansa ya jinginar a kujeran dayake ya bude baki yace 'Na duba duka abarsu a yanda tin farko aka tsaro, And bazasu samu ganina ba sam a yanzu ko a kusa ba sai munga yanda business dasu din zai kasance, Keelah kaine zaka hadu dasu a Moscow din ka gudanar da komai daidai yanda kasan muna komai na sealing deal din.' 'Yes LEUL' keelah ya fada yana daukan files din a hannunsa yana karanta wasu a ipad din hannunsa sbd daman sun saba dik businesses dinsu sune masu zuwa shi keelah ko Aleey sai manyan ne kokuma wainda suke na mahaukatan daloli yake zuwa da kansa hakama idan har tattaunawansu akan businesses nasu ne na GHAZs basa ambatarsa da sultan da LEUL kaman yanda suka saba suke kiransa wato Zaki sai idan harkar sarauta ce suke tsayawa kansu a qasa su ambacesa da Sultan LEUL boyem. Su kansu tinda sukaji sautin isowan Uwar me boyem din suka shiga sabuwar nutsuwansu musamman aleey daya san lokacin haduwan NUAB din da sultan yasar yayi sbd Ammin dake tsakani ta iso. Gama tattaunawa sukai kusan a office din suka kwana suna aiki sosai dan haka yanzune suke kokarin tafiya kowa ya kwanta ya huta dan yau sultan NUAB din bazai fito office ba kwata kwata sai gobe. Fitowa sukai tareda hawa lift suka sauko securities da fadawan sultan din na masarauta suka miqe tsaye dukansu sbd suma anan suka kwana din suna gadi. Gaba yayi a natse cikin kamewa da wata irin kwarjini da kyansa na sanyin safiyar dake hana kowa sauke idanuwansa akansa sbd tamkar wani sabon tauraro me haske haka yake haskawa yana daukan ido sbd lafiya da hasken fatarsa da kyau da jan hankali da cika ido. Kai tsaye bangarensa su nufa sabo wanda girmansa yafi kowane bangare girma sbd girman ginin da akai da tsarinsa tareda zagayesa da qaramar katangar datai kyau da tsari ta kuma ji security. Suna isowa aka bude masa kofa wangale duka securities na bangaren suna miqewa tsaye cikin girmamawa ya shige batareda ya bude baki ya amsa gaisuwansu ba da hannu kadai ya iya amsawa sbd yana buqatan hutawan gaske da samun nutsuwa a cikin kwakwalwansa. Yana shigewa main kofar palonsa na farko tareda keelah da aleey iyakacinsu palon ba farko suma suka dakata tareda kai abubuwansa da suka shigo dasu a hannu inda ya kamata su ajiye suka juyo suka fice. Zuwa nasu dakunan dake waje amma a cikin bangaren kowannensu lafiyayyan babban room and palo ne da toilet da sukaji luxuries suma suka tsaru suka hadu. Kai tsaye hanyar bedroom dinsa dake kuryan wani palon na biyu ya nufa yana isa ya shige ya nufi closet dinsa ya zare kayan jikinsa tas a natse ya dauki towel a cikin jerin towels din dake jere kaman shago ya daura a qugunsa ya fada bathroom dinsa me girman gaske da tsari. #MAMUH 09033181070 [19/01, 11:29 am] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 143 Wanka yayi wanda ya dauki lokaci me dan tsayi a ciki yanayi sbd su brush da sauran abubuwan daya saba yi duk safiya kafin wanka tukuna ya fito yana fidda qamshin showerset dinsa dake tashi a fatar jikinsa. Gashinsa dayake tsiyayan ruwa kadan kadan ya saka towel qarami yana gogewa yana nufar inda zai busar dashi da hand dryer dinsa. Bai wani jima yana bata lokaci ba ya gama komai ya saka wata black bvlgari tight underwear data kama jikinsa ta zauna a qugunsa ya saka doguwar wando me santsi da fadi ta bacci ya isa lafiyayyan gadonsa ya haye ya shige bargo ya kwanta cikin jerin tarin pillows din gadon masu tsananin laushi ya lumshe idanuwansa yana rufewa take ba bata lokaci bacci ya daukesa hankali kwance. Bangaren kaman yanda aka saba matiqar yana ciki yana hutawa kowane motsi ya dauke kenan dan haka kowama hutun ya kwanta yanayi sbd hana motsi. ***Haile ma dake kwance tana bacci cikin dan kwanciyan hankalin daya rage mata mara yawa sbd abubuwa sun taru sun tsaya gabanta ba sauki ko kadan sbd gasu Aslam a gabanta zuwa yanzu sun rikice sun fice hayyacinsu sun aje komai aure suke tsananin so ko wane iri ne dan haka ko lokacin komai basuda a yanzu idan bana neman hanyar samun miji ba sbd daga karshe dai sun gaji da zama akan kowace kalar tirban data dorasu tin kuruciyarsu har yanzu da manyancin yazo musu batareda samun komaiba, Sun taso a wahalar neman mulkin da babu abinda zasuyi dashi suna mata, Sun lalata future dinsu tin a baya da yaqin neman mulki ga wanda shi kansa yanzu ya tattara mulkin ya aje baya so sbd rayuwarsa data rasa madafar dafawa a yanzu, Ta bangaren daya Asim tinda ya dawo daga tafiyar da yayi da matarsa ya kebe kansa baya son hayaniya ko doguwan muamala da kowa yana bangarensa gaisuwa kawai yake zuwa suyi ya koma bangarensa ba kamar baya ba hakama ya sauya sosai ko a gurin muamalantar mahaifinsa ya zama sabon mutum na daban ya samu karfi da taurin zuciyar daya rasa a baya ya zama cikakken namiji me dauriya da karfin zuciyar da bazai iya abubuwa da dama ba na mata ko hawa tirban da Mamensa zata sakasa kowace iri ce kuwa. Wannan sauyin da haile take gani a tattare da yayanta da suka ajeta suna rayuwan da suka zabawa kansu ba wadda ta zabar musu ba suka koma wasu mutanen daban ya sakata rasa tudun dafawa sbd sune kadai abinda take dasu ta dogara dasu da aikatawa ko samar da kowace irin rayuwar datake so sbd sune tamkar makamanta datake son yaqar kowane yaqin datake so dasu batareda tinanin illar da hakan take musu ba ko zatai musu ba, Damuwa take cikinta sosai ga Sultan daya tafiyarsa yabar qasar ya tafi ga mistress dinsa yabarsu ya zabeta wanda duniya take shadar da hakan a sannu a sannu, Ga NUAB ba mulkin da duniya take magana a kai gabaki daya sbd ya kawo sabuwar duniya me burgewa da zamani da ilimi ga masarautar fiyeda wadda sultan yasar ya kawo sbd shima ya ingata masarautar fiyeda sarakunan baya gashi dansa a yanzu yana wanda ya fi nasa juma alfahari da farin ciki yake da hakan, Su kansu manyan fada dasuke bayanta sun sauya sun zubar da makaman yakinsu sunbi NUAB fiyeda yanda sukai tsammani sbd daya saukesu 'yayansu ya dauka ya dora a matsayinsu dan haka a cikin farin ciki suke hutun sauka kan mulkin suna kallan yayansu a cikin gina sabuwar boyem da shekaru da zamani da qarni masu zuwa zasuyi alfahari da ita. Jin sautin dawowan uwar me boyem ya saka baccinta yankewa tana bude idanuwanta ahankali tanajin kanta na mummunan sarawar daya saka taji kaman rabin jikinta yana neman dena aiki sbd wata riqewa da jijiyoyin jikinta sukai sbd tafi farin cikin a sakar mata qarar mutuwan sultan da dawowan ayanah rayuwarsu. Tashi tayi ahankali tana rintse idanuwanta ahankali wani nauyi yana sauka kirjinta daga kanta ahankali ta sauke numfashi me zafi da damuwa me tsananin gaske. A daidai wannan lokacin itama Maraki data zama tamkar babu ta a cikin masarautar tana zaune a bakin gadonta ta gama sallar asuba ta koma kenan zata kwanta taji sautin wanda ya sakata qasa da kanta tana rufe idanuwanta a hankali taji wani irin nauyi me radadi ya danne kirjinta sbd alkawarin data daukanwa kanta ayau ya tabbata zai cika kenan sbd tayiwa kanta alkawarin daga ranar da Ayanah ghaz ta dawo rayuwar sultan zata barsa har abada bazata iya rayuwa dashi ba kuma sbd zata iya mutuwa da baqin da babu wanda ya sani kaman yanda shi kansa zai iya shiga wuta batareda ya saniba sbd abinda ta tabbatar dashi shine Allah ya kaddari Ayanah ce zuciyar sultan da zai iya bata akanta batareda ya saniba hakama ita daman babu komai a tsakaninta dashi bayan macen biyan buqata sbd bai taba sonta ba a tsawon shekarun nan,bai taba mata kallan macen da zai iya wani girman abu akanta ba, Bata haihuwa ba dan haka ko matsayin imebētis dinsa bata kaiba su da sun haifa jinin boyem a masarautar, Mantawa akeyi da ita ko a tarihi da zaman masarautar, Batada kowane irin amfani, Batada kowane irin matsayi, Ta zamar masa dole kaman yanda a yanzu itama ya dade da zamar mata dole, Dan haka lokaci yayi da zata tafi ko zuciyarta zata samu sauki daga baqin ciki da damuwan datai shekaru tin na kuruciya tana yi, Shi kansa a yanzu mafita da hanyar tsira yake nema yayi rayuwar aminci da kwanciyar hankali dan haka kaman yanda yayi freeing imebētis dinsa duka tana neman yayi freeing nata ta qarasa rayuwar data rage mata da kwanciyan hankali da dan farin cikin data rasa dan bata taba samunsa ba tinda tayi aurensa. A zuciyarta ta dauka tanada sauran hope bayan tafiyar Ayanah ghaz amma ayau Ayanaah ta dawo babu sauran kowane hope ga haile ma datake da yaya dashi bare ita da batada kowa da komai. Bude idanuwanta tayi ahakali da sukai jajir tana sake sauke numfashi me sanyi ahankali tukuna ta dauke kafafunta daga qasa tana dorasu akan gadon tareda kwantawa ahakali tana rufe idanuwanta sbd daga karshe dai nacewa a auren sarauta bai bata komaiba bayan karshe me kadaici da quncin da baida ranar tafiya, Auren sarauta ga duk macen da baa so bai taba zama farin ciki ga kowace mace ba dan haka take jin inama zata iya dawo da baya ta zabi auren soyayya da kauna akan auren sarautar da zaa badaka kyauta ko tukuici. Shi kansa sultan a wannan lokacin dayaji isowan macen da itace rayuwarsa ayanzu ajiyan zuciya ya sauke yana cigaba da adhkar din dayake yi tin asuba yana jin sanyi da nutsuwa suna sake ratsa ruhinsa sbd yawo da kwana kwana ya qare masa lokaci yayi da ba 'danta kadai ba duniya ma gabaki daya zata san da ita matarsa ce cikakkiya a yanzu ba wishmah dinsa ba duk da duka matsayin biyu nata ne har abada. ***Su Ammi kuwa koda suka isa bangarensu bayin bangaren sun gama yiwa komai na bangaren wani irin gyara na musamman duk da ba wani aiki me girma bane sbd komai da aka sauya na bangaren harma da tsarinsa dan haka kowannensu cikin samun nutsuwa da farin cikin kasancewa a gida suka nufi dakunansu kowace bayi bayi biyu na bayanta da akwatinanta. Kai tsaye daki bahar ta wuce a gajiye duk da tayi bacci sosai cikin jirgi ta rage ciwon kai da damuwa sbd baccin ya taimaka mata sosai, Tana shiga dakinta su salmah suka isa da suitcase dinta har gaban closet suka bude suka fara jera mata kayan a ciki ba tareda doguwan motsiba, Wayarta dake hannunta ta ajiye gefen gadon dakin da already an kunna mata ac da qamshi me dadi yana tashi a hankali ta nufi bathroom. Zare komai na jikinta tayi ta fasa sabuwar toothbrush me tsada dasuke jere a toilet din ta fara brush. Tana gamawa wanka tayi da ruwan zafi masu zafi sosai ta gama ta fito daure da towel zuwa lokacin su naimah sun fice daga dakin harma da haske sosai an rage mata. Shiryawa tayi sama sama ta saka riga da wando na bacci marasa nauyi tai shirin sallah tai sallan asubar da basu samu yi ba tana gamawa da adduointa miqewa tayi ta haye gado ta shige ta kwanta sbd bacci takeji sosai da mutuwan jiki. Bacci ne ya dauketa kaman yanda kusan dukansu da kowa ya gama komai baccin ya kwanta yi hankali a kwance bayan sun daga hankalin mutane da dama a cikin masaurautar da dawowansu. Ita kanta Ammi data dawo da damuwa da bacin rai jin tayi tana samun nutsuwa da kwanciyan hankalin bacin ranta na raguwa. Tsit masarauta tayi dan kuwa ko fada tinda sultan na hutu ayau din na rashin fitowa sai kowa ya zama a low ba wata hayaniyar aiki. #MAMUH 09033181070 [20/01, 2:19 pm] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 144 Asim dayake bangarensa shima yaji isowan Ammin shiru yayi kawai yana sauke kansa qasa sbd yanada tabbacin Ammin da Bahar dinta ta taho wadda yake tsananin fatar Allah ya nesantasa da duk inda zai sake ganinta ya saketa a idanuwansa sbd hakanne kadai zai cire masa ita daga zuciyarsa ya rungumi danganar daya riga ya daukarwa ransa. Leylah ma dake bangaren mahaifiyarta tinda ta dawo shiru tayi tana sauke ajiyan zuciya da jin farin cikin dawowan Ammin sbd komawa bangarenta zai rage mata damuwan datake ciki sbd irin yanda su maa sakinah da Ammin ke nuna mata kulawa da kauna duk da tanajin wani irin nauyi a kirji na ganin Bahar da zatai amma kuma zata fuskanci hakan ta hadiye kowace irin radadi da nauyin da zataji harta saba ya dallashe ta dena jinsa sbd bazata illata rayuwarta akan abinda bazata taba samuba koda tanada rabon samun a gaba to gwara yaxo mata a bazata amma a yanzu tana buqatan healing duk da batajin zata samu hakan a kusa sbd damuwa data aureta harma ta zamar mata ciwon daya kasa warkewa tinda ta dawo, Damuwa ce tai mata yawan da batada kowace irin walwal koyaushe tana kwance a daki cikin rashin karfi da zazzabi, Abinda yake sake shigar da zuhrah damuwa da tinani kala kala akan auren leylah din shine babu ranar da Asim din baya zuwa bangaren ganinta, Zai shigo ya gaida mum din su gaisa a girmamawa da mutuntawa tukuna ya shiga dakin Leylah din kai tsaye acan yake zuwa su gaisa ya dubata hakama yayi yai akan kiran likita ya dubata taqi yadda sbd batason mum dinta taji tana cikin damuwa me yawa ne tafara tambayarta abinda yake faruwa tinda ta tsaya akan batada lafiya ne yasa ta dawo bangaren. Da farko mum din ta dauka laulayi takeyi sai kuma taga kaman Asim din a cikin damuwa sosai shima saita dauke tinaninta daga kan laulayin ta shiga damuwan itama ga shuraim yana kwana biyu bai shigoba batasan sakasa wata damuwan akan wadda take ganin kaman yana ciki shima ta ayyukan sarauta shima dan haka sai bata fada masa ba tayi shiru ta nema yar uwarta Ayanah ta fada mata. Sai yamma lis kusan kowa ya samu fitowa daga dakinsa lokacin kowa yaci ya koshi ya samu hutu iya hutu, Su Maa ne ke palo zaune cikin hutawa maa tenya tana waya tana fadawa yarta akan ziyarar da zata kawo a boyem itama, Ayanah ce ta fito cikin shigar doguwan rigar bahrain me kyau da tsada mara ado sosai ta qaraso ta zauna tana ajiye wayarta gefenta su salmah suka fara shigowa suna jere fresh kayan marmari da sukai sanyi a tsare. Suna gamawa suka bar gurin daidai nan zuhrah ta shigo bayinta biyu na bayanta suka tsaya daga kofar palon farko suna komawa gurin bayin bangaren dan zaunawa acan su jirata. Itama leylah da bayinta biyu suke biye da ita dakatawar sukai suna bin bayan bayin Mum dinta. Suna shigowa palon Ayanah ta zubawa yar uwarta idanuwa cikeda kauna me tsanani tana jinta har cikik jininta ta miqe suka rungume juna Zuhrah ta kama hannunta tayi kissing cikeda kauna kafin itama ayanah din tai kissin tsakiyar kanta tana ambatar sunanta. Cikeda kauna itama Sakinah dasuke jinta a zuciyarsu ta maye gurbin nurat da babu a cikinsu zuhrah ta rungumeta tana kissin tsakiyar kanta sunawa juna barka da haduwa cikin aminci. Akan leylah Ammi ta maida idanuwanta tana kalla cikesa mamakin ramar datake gani tattare da ita da wani irin haske data qara fayau ta ware mata hannu ahankali tana cewa 'Zo Yene leylah' Tahowa leylan tayi a natse tana jin hawaye na ciko idanuwanta sbd jin kaunar da Ammi kewa mum dinta da ita. Rungumeta Ammi tayi a jikinta sosai da kyau cikeda kauna da kulawa tana cewa 'Insha Allah koma menene damuwan zai zama alkhairi kinji Leylah' Gyada kai leylah tayi a natse suna zaunawa gabaki dayansu a kujera tana gaida su maa sakinah cikin girmamawa suka amsa Sakinah na mata kallan kulawa da damuwan ramar datake gani a tattare da ita Maa tenya kuwa yanayin fatar Leylah din take kalla tana shiga nazarin sauyawanta. Zuhrah ce ta bude baki zata tambayi Bahar sai ga bahar din ta fito a natse cikin riga da wandon Flairs Purple masu fadi sosai da sukai mata kyau sosai sbd sun qara fidda haskenta sosai da sauyawan datai itama na sauyin rayuwan data samu. Zuba mata ido Zuhrah tayi tana kallanta da dukkanin kaunar datake wa Abaas da jinin duk wani ghaz da suka rasa tana jin inama itama zata iya dawo da baya da itace zata nemo bahar ta bata dukkanin kauna da soyayyar uwa da uba data rasa. Hannu daya ta miqawa bahar din tana ambatarta da sunayen da suke ambatar abaas dasu da yana yaro na kaunar da batada sirki. Qarasowa bahar din takeyi itama Ammi ita ta dago tana kalla tata kaunar da soyayyar ta daban ce kaf duniya akan bahar dan haka ko data iso itama saida ta kalli Ammin cikeda kauna da kewa na fushin datake yi da ita kwana biyun kafin ta kama hannun Mum zuhrah tana zaunawa gefenta a jikinta tana bude baki ta gaidata. Amsawa zuhrah tayi tana tambayarta karatu da uk. Amsawa tayi tana maida kallanta akan Leylah ta ambaci sunanta a natse tana gaidata. Amsawa leylah tayi tana mata ya hanya a natsen itama tanajin ma bataji nauyin kirji da zafin datai tsammanin ji dinba dan haka ta dan sake jikinta a cikinsu tana tinanin halinda Asim yake ciki a yanzu data tabbatarda yaji isowan Bahar din a cikin masarautar. Firar ahalin dake kaunar juna da babu matsaloli suka ringa yi hankali kwance suna ciye ciyensu wanda ya saka Ammin aje damuwarta a gefe tana jin dadin kasancewa a tareda ahalin da suka rage mata a duniya, Ita kanta leylah jin tayi damuwarta ta rabe gefe tana samun nutsuwa da walwala dan haka basu tashi daga zaman ba saida akai magrib suka tashi sallah, Dakin Bahar taje tayi sallah cikin karfin hali sbd tanason cusawa kanta salama, Ita kanta Bahar bata damu ba daman ba itace me matsalarba dan haka dan sake mata tayi har sukai dan firar zuwan nasu uk da dawowansu kafin suka fito cin abinci wanda sukaci dukkaninsu da iyayensu. Sai bayan ishai Zuhrah tabar bangaren ta koma tabar leylah anan wadda tace anan zata kwana. Dakin Bahar din still tayi zamanta wanka tayi ta fito ta zauna tafara shirin bacci sbd yanzu da wuri take bacci, Sabbin layan bacci ta dauka a cikin closet din Bahar ta saka masu kauri riga da wando da sukai mata kyau sosai sbd bata saba saka kayan bacci riga da wando ba tafison riga kawai wadda zata sauka kokuma qarama ta bacci. Tana kokarin miqewa daga gaban mirror kiran Asim ya shigo wayarta sbd yaje can bangaren kaman yanda ya saba bai sameta ba. Ajiyan zuciya ta sauke tana komawa zaune a hankali ta dauki wayar ga mamakinta cikin nutsuwa yace mata yana bangaren Ammin yazo ganinta. Bata taba dauka zai iya tahowa bangaren ba kodan mahaifiyarsa da kuma bahar dan haka miqewa tayi a sanyaye sbd tasan dole zuciyarsa na cikin wani irin mawuyacin hali na zuwansa nan din. Bata iya saka komaiba akan kayan jikinta ba sbd damuwa hakanan ta fice daga dakin hula ce kadai a kanta wadda itama gashinta dayake sake bata rufesa ba. Palo ta fito daidai lokacinda Maa sakinah data gansa a waje tsaye tai masa iso har cikin palon cikin kulawa da kauna sbd a yanzu shi nasu ne. Zaunawa yayi a natse yana kasa dagowa ta wuce taje ta sanarwa Ammi Asim yace yanason gaidata. Leylah kuwa qarasowa tayi tana kallansa tareda kasa dauke idanuwanta akansa zuciyarta na wani irin harbawa ahankali da sanyi sbd tausayinsa shima dagowa yayi ya kafeta da idanuwansa masu kyau da sukai sanyi yana kallanta tareda jin confidence da karfin zuciyar iya fuskantar komai. Fitowan Ammi ta dakatar da ita daga isa garesa sbd tasan ba qaramar quna yake ciki ba akanta ya daure ya danne ya shigo dan haka dauke idanuwanta tayi daga kansa tana saukewa qasa. Qarasowa Ammi tayi cikin kalama da kulawa tana ambatar sunansa da sakewan data sakasa dago idanuwa ya kalleta yana jin kwarjininta har cikin idonsa dan haka ya dan sauke ido yana gaidata da mata sannu da zuwa cikin girmamawan dataji dadi tai masa sannu da kokari da kuma basa hakurin sunje bata nan. Sama sama sbd rashin sabo duka danyi magana kafin ta miqe tabar palon. Tana barin palon leylah zubawa hannuwansa dake rawa ahankali ido tayi yana boyewa kada kowa ya lura take idanuwanta suka sake cikowa da hawaye ta tako ta iso gabansa bata iya cewa komaiba ta kama hannunsa a hankali ta miqar dashi tajasa suka bar palon suna ficewa daga bangaren. Hanyar bangarensa take kokarin nufa dashi ya dakatawa a hankali kafin ya cire jacket din dake saman kayansa ya saka mata sbd batada rufa a jikinta duk da dare ne. Yana saka mata ya dauketa cak daga qasa sbd hadda takarmi ta manta bata sakoba ya nufi bangaren nasa da ita yana jin gashin jikinsa na miqewa da irin lafewan datai a jikinsa tareda saka hannuwanta biyu ta zagayesa dasu sbd irin daukan da yayi mata. Suna barin bangaren karfe tara da rabi ta buga a lokacin Ammi ita kuma ta fito dan tafiya magana da sultan wanda ta dakatar daga zuwan dayaso yi bangarenta wanda tasan tsaf zai iya haduwa da NUAB a bangaren dan shima yanada wuya ya kwana bai taho gaidataba amma ganin har 9 ta wuce baizo ba ya sakata ficewa xuwa bangaren sultan din bada niyar karban kwana ba sam. Tana ficewa tara da talatin da hudu manyan securities dinsa biyu da duk inda ya saka kafa a cikin masarautar suna bakin gurin suka iso kofar bangaren nata suka tsaya 9:40 a natse sukuma tukuna sai gasa ya sako kai a cikin wata lafiyayya sanyayyar nutsu da izzar ikon mulki da kamewa tareda kwarjininsa me karfin gaske yana sanye da fararen Armanis da sukai masa kyau tareda fidda kyau da samartakansa. Aleey ne a gefensa suka iso suka shigo wanda take bayin ciki suka fice daga bangaren a natse suka bar gurin gavaki daya har saiya bar hanyar gurin ma kwata kwata. Su Maa sun shige dukansu dan haka kai tsaye palon Ammin ya nufa bai ganta ba ya fidda wayarsa ya saka kiran Maa sakinah wadda ta fito a natse suka gaisa ta sanar dashi Ammin bata nan taje gurin sultan. Bazata iya saka kanta a tsaka me wuya ba shiyasa ta fada gaskiyar kai tsaye sbd lokaci yayi da kowa zai fuskanci abinda yake zahirin gaskia. Shiru yayi idanuwansa na dan fara sauyawa kirjinsa na fara nauyi zuciyarsa na fara wani irin daci da jin wata irin damuwa na lullubesa sbd da gaske Amminsa takeyi Sultan zata zaba akansa. Kofar dakin Bahar ce ta bude a natse wanda ya saka Maa sakinah juyawa ta kalli kofar daidai nan Bahar din ta sako kai a palon sanye da kayan bacci riga da wando marasa tsayi ko kadan amma ta sako hijabi dogo har qasa yana ja sbd tinanin mijin leylah din yana nan kuma tana buqatan dauko abu a dakin maa sakinah. Batasan dashi ba saida tayi taku biyu ta tsaya cak sbd qamshin daya ratsa hancinta ahankali ya shiga kanta har zuwa kirjinta ya bawa zuciyarta ahankali cikin wani sanyi daya saka jikinta sanyi ta dago ahankali. Numfashi me zafi na abinda yake cin zuciyarsa ya sauke yana hadiye fushinsa tareda dago fararen idanuwansa dake kashe kowace mace akansa ya sauke akanta, Barin gurin maa sakinah tayi tana komawa dakinta tareda masa saida safe, Kallo daya yayi mata dukkanin abinda yake jin yana cinsa yaji yafara sauka ahankali yana narkar da zuciya da sakar da duk wata zafin dake jini da zuciyarsa. Kasa dauke idanuwansa yayi daga kanta yana jin duniyarsa ta tsaya cak, Lumshe idanuwansa yayi tareda sake wani numfashin da taji saukansa har cikin ranta itama ta sauke idanuwanta ahankali tanajin idanuwanta na cikowa da hawayen da batasan na mene ba. #MAMUH 09033181070 [20/01, 2:19 pm] Asia ahmd: HAYATEEM Mamuhgee 145 Saukan tafin hannunsa me sanyi taji a gefen fuskarta batareda tasan ya iso  gabanta ba daya sanyata dago idanuwanta ta sauke masa yaji yana sake rasa kansa dan kuwa ayau ya gama tattarda itace farin ganinsa da babu abinda yake sauke fushinsa a lokaci daya idan ba itaba. 'Finally Yar Ammi' ya furta da wani irin sautin daya saka tsigar jikinta tashi ta sauke idanuwanta qasa daga kallansa tana jin maganar datake son fada masa idan sunzo akan Ammi da zata tambayesa suna bacewa daga bakinta amma batajin zata iya barin ta kasa fadarsu sbd zata iya somewa a gaban Ammi idan ya bude bakinsa yace magana zaiyi. Motsi bakinta ya fara wanda yakeson furta magana amma ta kasa sbd komai na jikinta daya mace. Kallanta yakeyi batareda motsawaba kallan da bai taba yiwa kowace irin halitta shi ba ya gangara da idanuwan a bakinta dayake motsi yagane magana takeson furtawa dan haka dauke hannunsa daga fuskanta yana sake bude baki yace 'Inason koma menene bakin yakeson furtawa a karan farko' Kama hannunta yayi zuwa dakinta wanda tayi saurin cin burki tana kallansa da sauri ta girgiza masa kai. Oh ok' yace yana juyawa da ita suka nufi kofa suka fice. Suna fita taga suna kokarin nufar bangarensa dan haka da sauri ta sake cin burki tana kokarin zare hannunta. Wani kallan yasake mata kafin ya dakata a hankali yana binta da wani irin kallo sbd ya karanci tsoronta a bayyane wanda ya saka jikinsa sake mutuwa akanta. A sanyaye ta bude baki tace 'Magana ne kadai nakeson muyi banason Ammi tasan bana nan' Kafeta yayi da idanuwansa yana mata kallan da zuciyarta ke tabbatar mata da mutuwa yakeyi akanta hakama itama tata zuciyar kasa riqe kanta takeyi akansa da duka kallan dayake mata wanda yake kawar da duka tsoro da shakka tareda fushin datakeyi akansa tanajin ganinsa kadai na bude nutsuwan data rasa ta dauke idanuwanta daga kallan dayake mata a hankali. Danne zuciya da feelings dinsa yayi a cikin yanayi na karfin hali sbd Su aleey da securities din dake tareda su a bayansu nesa kadan biye dasu ya dan sauke numfashi me sanyi da nutsuwa kafin ya bude baki yace 'Na fahimta you just wanna talk right? Ammi bazata taba sanin bakya nan ba sbd tana gurin Sultan' Hannunta ya dan sake kamewa a cikin nasa din daman bai saketa ba ya jata a natse suka fara takawa zuwa bangaren nasa tana jin tsoro da nutsuwa a lokaci daya amma koma menene ta zabi magana dashi akan yayi mata alkawarin bazai taba maganar da Ammi zata iya tambayarsa ba ita shine kadai abinda take so. Tsit hanyar take babu kowa ba motsin kowa sbd matiqar ya gifta wannan hanyar ta zuwa bangaren iyaye mata zuwa gurin Ammin babu me sake bi hanyar zaa tare farkonta da karshenta har sai ya gama ya fito koda kuwa awanni nawa zaiyi dan haka har suka taka a hankali a cikin wata nutsuwa suka bar bangaren babu kowa da komai, Hanyar bangarensa suka nufa wadda take dauke da wani irin hasken dayafi koina a hanyar dan haka suna sako kai a hanyar aka fara kashe wutar hanyar daya bayan daya ana hana kowane haske haske kaskesu sbd aleey daya tura sakon a kashe wutar hanyar da gaggawa. Duhu mara cutatarwa hanyar ta dauka har saida suka isa bakin main kofar shiga wadda haskenta baiyi yawan na hanyar ba dan haka miqewa masu tsaron kofar sukai suna wangale kofar kansu a qasa duka dan haka basu ma iya ganin Bahar dake tareda shi ba tayi shiru itama har lokacin hannunta yana cikin nasa suka shige. Har kofar palo Aleey yake biye dasu suna shigewa shine ya rufe kofar tareda sauke ajiyan zuciya me sanyi kafin ya juyo ya sauko stairs ya dawo ya kalli tarin securities din baiyi doguwan magana ba yace sultan yana tareda GHAZ princess dan haka ba shiga ba fitan kowa a duniyar nan ko waye kuwa har sai tabar bangaren ko zuwa yaushe ne. Cikin tsayuwa akan umarninsa suka gyada kai suna komawa kan aikinsu shi kuwa dakinsa ya nufa yana kashe wayarsa gabaki daya dan kada ma aikin da zai sakasa katse hutawan iyayen gidansa ya taso. Suna shiga palon qamshinsa da sanyin aircon suka sauka akan fuskanta suna shiga hancinta da ratsa zuciyarta ta sauke kanta qasa tana kasa kallan yanayin tsarin da ayanzu yake sbd komai na duniyar bangaren ya sauya bama inda ta sani bane kwata kwata. Kai tsaye palonsa na kurya wanda daga shi sai bedroom dinsa ya nufa da ita suna shiga taji wani yar a jikinta sbd anan ne qamshinsa yafi karfi da shiga hancinta ta zare hannunta ahankali tana zaunawa akan sofa cikin nutsuwa kafin ta dago ta kallesa yana zaunawa gefenta a natse idanuwansa a kafe kanta sbd ya kasa riqe abubuwan dayake ji a xuciyarsa na bayyarnata gabansa ayau a lokacinda bai taba tsammata ba dan xuwansu daga saka yaji sa kawai. Zaunawansa gefenta gap da ita kafafunsu na gogan na juna ya sakata sauke kanta taji hannuwansa biyu sun kama hannunta daya ya shigar dashi cikin tafin hannunsa ya hade tafin hannuwansu ya sauke ajiyan zuciya a karo na babu adadi ya tsurawa hannuwanta ido yana kalla jikinsa na sanyi ya kasa fadan komai sbd ayau itace zata fada yana saurara. Jin shiru ya sakata dago idanuwanta ta kalli fuskarsa ya dago ya zuba mata idanuwansa da suka sakata kokarin kasa magana ta sauke ajiyan zuciyar daya sakasa bude baki a natse yace 'Yar Ammi kina dafani da wannan shirun dahuwan da bazan moru ba so pls say something' Ratsa maganar tayi ta lumshe ido tana kokarin zare hannunta daga nasa ya sake riqewa da kyau yana hana hannuwansu rabuwa idonsa akanta. Kaman wanda akaiwa aike ta samu kanta da bude baki tana gaidasa gaisuwan data sakasa mutuwan zaune cikesa mamakin daya sakasa sakin hannuwanta ahankali sbd abu ne dabai taba tsammanin ji a bakinta ba ita kuwa sbd samun biyan buqatan da zata fada masa ne ya sakata gaisuwan duk da batasan ya akai tai gaisuwan ba dan haka ganin mamakinsa ya sakata kokarin juyar da fuskarta gefe wadda bai bar hakan ba ya taro fuskan da tafin hannuwansa biyu yana dawo da ita seti da tasa yana kafe ta da ido farin cikin da baisan dashi ba a rayuwansa yana mamaye kirjinsa ahankali. Bakinsa yakai gefen fuskarta yayi kissing ahankali kafin ya bude baki yace 'Thank you da wannan gaisuwan yar Ammi, Thank you da wannan dawowan 'yar Ammi, Thank you for shigowa rayuwana 'yar Ammi, Thank you ga dandanon yanayin rayuwan da kika kawo a rayuwana yar Ammi, Yar Ammi thank you for being You... Tashi tsigar jikinta sukai ahankali ta kasa motsawa sbd kowace kalmansa tana fitowa ne daga bakinsa direct duminta yana sauka akan fuskanta tareda wani irin qamshin mint dayake fitowa daga bakinsa yana shiga hancinta kai tsaye yana ratsa kanta da kwakwalwanta. Goshinta yakai lips dinsa yayi kissing cikin sanyi yana saka tafukan hannuwansa cikin wuyanya yana kamowa ahankali ya matso da ita sosai gap da fuskansa numfashinsu ya hadu ta rufe ido ahankali tanaji ya bude baki ya tambayeta yaya take tsawon wannan lokacin, Qin amsawa tayi ta sbd jin zafin zancen daya dawo mata kadan a kirji ta bude baki ahankali tace 'Ammi tasan da tafiya Birmingham, Tana fushi dani, Bazan iya ganin fushinta ba, Pls kada ka gaya mata komai akan tafiyan dan Allah...... Bakinta dayake maganar ya zubawa idanuwa cikeda wani irin shauki da mamaki sbd bai taba tunanin abinda take son fada ba kenan, Bude ido tayi akansa tana kalla da jiran amsarsa amma shi bakin datai maganar har lokacin yake kalla yana juya maganar a kunnuwa da zuciyarsa, Menene yake shirin faruwa akan kawai ya mallaki matar datake tasa Ammin ke shiga damuwa da fushi haka?? Ita kanta Bahar tana tinanin laifi ne kenan ko me da har zata rokesa yayi shiru?? Kaf duniya bayajin idan akwai wanda yakeda zimma da iya karfin zuciyar tambayarsa to babu amsar da bazai iya badawa ba daidai da tambayar da akai... Ahankali bahar din ta dora tafin hannunta akan hannunsa dake riqe da wuyanta ya tallafo fuskanta ta bude baki da sauti me sanyi tace 'Plss' Cikin tsakiyar idanuwanta ya kalla da kyau ya bude baki da salon daya sakata lumshe ido batareda tasan tayi hakan ba wanda shikuma hakan ya sake taba zuciyarsa tabawa me karfi yace 'I'm sorry Yar Ammi' Yana fadan hakan ya dora bakinsa akan nata sbd ba qaramar kewa da da wata zazzafar soyayyarta ce ke neman illata tinani da kamewansa ba. Iska da qamshin dayake tashi a bakinsa ya fara sakar mata ta shaqa da kyau kafin ya hade bakinsu da kyau a natse yana mannewa tareda fara mata wani lafiyayyan tsotsa yana lumshe ido a cikin slow da sanyi. #MAMUH 09033181070 [31/12/2025, 11:48 am] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 145 Saukan tafin hannunsa me sanyi taji a gefen fuskarta batareda tasan ya iso  gabanta ba daya sanyata dago idanuwanta ta sauke masa yaji yana sake rasa kansa dan kuwa ayau ya gama tattarda itace farin ganinsa da babu abinda yake sauke fushinsa a lokaci daya idan ba itaba. 'Finally Yar Ammi' ya furta da wani irin sautin daya saka tsigar jikinta tashi ta sauke idanuwanta qasa daga kallansa tana jin maganar datake son fada masa idan sunzo akan Ammi da zata tambayesa suna bacewa daga bakinta amma batajin zata iya barin ta kasa fadarsu sbd zata iya somewa a gaban Ammi idan ya bude bakinsa yace magana zaiyi. Motsi bakinta ya fara wanda yakeson furta magana amma ta kasa sbd komai na jikinta daya mace. Kallanta yakeyi batareda motsawaba kallan da bai taba yiwa kowace irin halitta shi ba ya gangara da idanuwan a bakinta dayake motsi yagane magana takeson furtawa dan haka dauke hannunsa daga fuskanta yana sake bude baki yace 'Inason koma menene bakin yakeson furtawa a karan farko' Kama hannunta yayi zuwa dakinta wanda tayi saurin cin burki tana kallansa da sauri ta girgiza masa kai. Oh ok' yace yana juyawa da ita suka nufi kofa suka fice. Suna fita taga suna kokarin nufar bangarensa dan haka da sauri ta sake cin burki tana kokarin zare hannunta. Wani kallan yasake mata kafin ya dakata a hankali yana binta da wani irin kallo sbd ya karanci tsoronta a bayyane wanda ya saka jikinsa sake mutuwa akanta. A sanyaye ta bude baki tace 'Magana ne kadai nakeson muyi banason Ammi tasan bana nan' Kafeta yayi da idanuwansa yana mata kallan da zuciyarta ke tabbatar mata da mutuwa yakeyi akanta hakama itama tata zuciyar kasa riqe kanta takeyi akansa da duka kallan dayake mata wanda yake kawar da duka tsoro da shakka tareda fushin datakeyi akansa tanajin ganinsa kadai na bude nutsuwan data rasa ta dauke idanuwanta daga kallan dayake mata a hankali. Danne zuciya da feelings dinsa yayi a cikin yanayi na karfin hali sbd Su aleey da securities din dake tareda su a bayansu nesa kadan biye dasu ya dan sauke numfashi me sanyi da nutsuwa kafin ya bude baki yace 'Na fahimta you just wanna talk right? Ammi bazata taba sanin bakya nan ba sbd tana gurin Sultan' Hannunta ya dan sake kamewa a cikin nasa din daman bai saketa ba ya jata a natse suka fara takawa zuwa bangaren nasa tana jin tsoro da nutsuwa a lokaci daya amma koma menene ta zabi magana dashi akan yayi mata alkawarin bazai taba maganar da Ammi zata iya tambayarsa ba ita shine kadai abinda take so. Tsit hanyar take babu kowa ba motsin kowa sbd matiqar ya gifta wannan hanyar ta zuwa bangaren iyaye mata zuwa gurin Ammin babu me sake bi hanyar zaa tare farkonta da karshenta har sai ya gama ya fito koda kuwa awanni nawa zaiyi dan haka har suka taka a hankali a cikin wata nutsuwa suka bar bangaren babu kowa da komai, Hanyar bangarensa suka nufa wadda take dauke da wani irin hasken dayafi koina a hanyar dan haka suna sako kai a hanyar aka fara kashe wutar hanyar daya bayan daya ana hana kowane haske haske kaskesu sbd aleey daya tura sakon a kashe wutar hanyar da gaggawa. Duhu mara cutatarwa hanyar ta dauka har saida suka isa bakin main kofar shiga wadda haskenta baiyi yawan na hanyar ba dan haka miqewa masu tsaron kofar sukai suna wangale kofar kansu a qasa duka dan haka basu ma iya ganin Bahar dake tareda shi ba tayi shiru itama har lokacin hannunta yana cikin nasa suka shige. Har kofar palo Aleey yake biye dasu suna shigewa shine ya rufe kofar tareda sauke ajiyan zuciya me sanyi kafin ya juyo ya sauko stairs ya dawo ya kalli tarin securities din baiyi doguwan magana ba yace sultan yana tareda GHAZ princess dan haka ba shiga ba fitan kowa a duniyar nan ko waye kuwa har sai tabar bangaren ko zuwa yaushe ne. Cikin tsayuwa akan umarninsa suka gyada kai suna komawa kan aikinsu shi kuwa dakinsa ya nufa yana kashe wayarsa gabaki daya dan kada ma aikin da zai sakasa katse hutawan iyayen gidansa ya taso. Suna shiga palon qamshinsa da sanyin aircon suka sauka akan fuskanta suna shiga hancinta da ratsa zuciyarta ta sauke kanta qasa tana kasa kallan yanayin tsarin da ayanzu yake sbd komai na duniyar bangaren ya sauya bama inda ta sani bane kwata kwata. Kai tsaye palonsa na kurya wanda daga shi sai bedroom dinsa ya nufa da ita suna shiga taji wani yar a jikinta sbd anan ne qamshinsa yafi karfi da shiga hancinta ta zare hannunta ahankali tana zaunawa akan sofa cikin nutsuwa kafin ta dago ta kallesa yana zaunawa gefenta a natse idanuwansa a kafe kanta sbd ya kasa riqe abubuwan dayake ji a xuciyarsa na bayyarnata gabansa ayau a lokacinda bai taba tsammata ba dan xuwansu daga saka yaji sa kawai. Zaunawansa gefenta gap da ita kafafunsu na gogan na juna ya sakata sauke kanta taji hannuwansa biyu sun kama hannunta daya ya shigar dashi cikin tafin hannunsa ya hade tafin hannuwansu ya sauke ajiyan zuciya a karo na babu adadi ya tsurawa hannuwanta ido yana kalla jikinsa na sanyi ya kasa fadan komai sbd ayau itace zata fada yana saurara. Jin shiru ya sakata dago idanuwanta ta kalli fuskarsa ya dago ya zuba mata idanuwansa da suka sakata kokarin kasa magana ta sauke ajiyan zuciyar daya sakasa bude baki a natse yace 'Yar Ammi kina dafani da wannan shirun dahuwan da bazan moru ba so pls say something' Ratsa maganar tayi ta lumshe ido tana kokarin zare hannunta daga nasa ya sake riqewa da kyau yana hana hannuwansu rabuwa idonsa akanta. Kaman wanda akaiwa aike ta samu kanta da bude baki tana gaidasa gaisuwan data sakasa mutuwan zaune cikesa mamakin daya sakasa sakin hannuwanta ahankali sbd abu ne dabai taba tsammanin ji a bakinta ba ita kuwa sbd samun biyan buqatan da zata fada masa ne ya sakata gaisuwan duk da batasan ya akai tai gaisuwan ba dan haka ganin mamakinsa ya sakata kokarin juyar da fuskarta gefe wadda bai bar hakan ba ya taro fuskan da tafin hannuwansa biyu yana dawo da ita seti da tasa yana kafe ta da ido farin cikin da baisan dashi ba a rayuwansa yana mamaye kirjinsa ahankali. Bakinsa yakai gefen fuskarta yayi kissing ahankali kafin ya bude baki yace 'Thank you da wannan gaisuwan yar Ammi, Thank you da wannan dawowan 'yar Ammi, Thank you for shigowa rayuwana 'yar Ammi, Thank you ga dandanon yanayin rayuwan da kika kawo a rayuwana yar Ammi, Yar Ammi thank you for being You... Tashi tsigar jikinta sukai ahankali ta kasa motsawa sbd kowace kalmansa tana fitowa ne daga bakinsa direct duminta yana sauka akan fuskanta tareda wani irin qamshin mint dayake fitowa daga bakinsa yana shiga hancinta kai tsaye yana ratsa kanta da kwakwalwanta. Goshinta yakai lips dinsa yayi kissing cikin sanyi yana saka tafukan hannuwansa cikin wuyanya yana kamowa ahankali ya matso da ita sosai gap da fuskansa numfashinsu ya hadu ta rufe ido ahankali tanaji ya bude baki ya tambayeta yaya take tsawon wannan lokacin, Qin amsawa tayi ta sbd jin zafin zancen daya dawo mata kadan a kirji ta bude baki ahankali tace 'Ammi tasan da tafiya Birmingham, Tana fushi dani, Bazan iya ganin fushinta ba, Pls kada ka gaya mata komai akan tafiyan dan Allah...... Bakinta dayake maganar ya zubawa idanuwa cikeda wani irin shauki da mamaki sbd bai taba tunanin abinda take son fada ba kenan, Bude ido tayi akansa tana kalla da jiran amsarsa amma shi bakin datai maganar har lokacin yake kalla yana juya maganar a kunnuwa da zuciyarsa, Menene yake shirin faruwa akan kawai ya mallaki matar datake tasa Ammin ke shiga damuwa da fushi haka?? Ita kanta Bahar tana tinanin laifi ne kenan ko me da har zata rokesa yayi shiru?? Kaf duniya bayajin idan akwai wanda yakeda zimma da iya karfin zuciyar tambayarsa to babu amsar da bazai iya badawa ba daidai da tambayar da akai... Ahankali bahar din ta dora tafin hannunta akan hannunsa dake riqe da wuyanta ya tallafo fuskanta ta bude baki da sauti me sanyi tace 'Plss' Cikin tsakiyar idanuwanta ya kalla da kyau ya bude baki da salon daya sakata lumshe ido batareda tasan tayi hakan ba wanda shikuma hakan ya sake taba zuciyarsa tabawa me karfi yace 'I'm sorry Yar Ammi' Yana fadan hakan ya dora bakinsa akan nata sbd ba qaramar kewa da da wata zazzafar soyayyarta ce ke neman illata tinani da kamewansa ba. Iska da qamshin dayake tashi a bakinsa ya fara sakar mata ta shaqa da kyau kafin ya hade bakinsu da kyau a natse yana mannewa tareda fara mata wani lafiyayyan tsotsa yana lumshe ido a cikin slow da sanyi. #MAMUH 09033181070 [31/12/2025, 3:29 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 146 Cikin wuyanta yake qarasa shigar da hannuwansa yana matsota sosai bakinsu na haduwa da shiga cikin na juna dakyau yaci gaba da mata tsotsan data saka idanuwanta rufewa a cikin sanyi tana jin wata irin kewansa datake hana kanta yadda da ita sbd kawai fushin Ammi akanta. Shi kuwa qamshinta ne yake shiga hancinsa a lokacinda yake tsotsan bakinta yana kissing yana jin dukkanin iyakarsa tana yankewa dan kuwa so ce me zafi da kewa tareda kaunar da bai taba yiwa halitta ba suna bayyana ya gangaro da hannunsa daya zuwa gefen cikinta ya zagayo bayanta ahankali tareda mannota kirjinta ya hade da nasa da karfi suka sauke wata bayyananniyar ajiyan zuciya me sanyi a tare data sakasu bude ido a tare suka kalli juna take ya sake kutsa harshensa cikin bakinta yana kamo harshenta da tsotsa yana sake mannuwa da ita. Ahankali hannuwanta sauka tsakiyar bayansa tana dan rungumesa cikeda zazzafan son da itama yake fin karfinta tana sauke numfashi me sanyi tana karban dik wani sakonsa dayake isa a jikinta. Jin rungumar datai masa ya sakasa dakatawa yana dagowa yana binta da kallo mamakinta ayau zasu kashesa... Kasa motsawa yayi sbd kada ya raba hannuwanta daga rungumar datai masa din ya goga gefen fuskansa cikin sanyi a lips dinta yana lumshe ido sbd fatar lips dinsa datake saka temperature dinsa hawa, Juyowa yayi da dayan gefen fuskansa ya sake gogawa a lips dinta yana jan wani numfashin da iskansa ya fita ya sauka akan kunnanta ta sake rungumesa da dan karfi tana jan numfashi tareda rufe ido. Hancinsa yakai ahankali shima akan lips dinta ya goga ahankali wanda ba tsammani yaji saukan kiss dinta akan hancin nasa wata vibration ce me karfi ta saukar masa ya bude idanuwa daqyar akanta sun sauya sunyi ciki cikin shauqi da shock ya kalleta, Bude hannuwanta tayi daga bayansa zata sakesa ya rungumeta da karfi yana dora lips dinsa a fatar kunnenta yafara sakar mata lafiyayyan kiss kafin ya bude baki cikin tsakiyar kunnen yace 'AYANAH BAHARRR' Yarrr tsigar jikinta ta tashi gavaki daya sbd yanda ya ambaci suna a cikin kunnenta ta sake rungumesa da karfi tana kasa ko iya amsawa sbd maqoshinta daya bushe daqyar ta iya furta 'water' Saida numfashinsa dayake yankewa ya dan daidaita daga rungumar datai masa me karfi ya iya sakinta a karan farko da wani ya sakasa aiki ko ya aikesa a rayuwansa tinda yazo duniya kuwa dan kuwa ko da yana yaro matsayin da aka haifesa akai na LEUL boyem babu wanda ya taba sakasa aiki koda kuwa mahaifiyar data haifesa ne sai ayau. Akwai fridge a palon nasa dan haka shi ya nufa ya bude ya dauko mata ruwa mara sanyi sbd ba barinsa kunne koda yaushe sbd baya wani shan ruwan sanyi sosai. Ruwan ba sanyi sosai daidai yana da zata iya sha dan haka ya dawo yana binta da kallo a natse ya zauna gabanta kan table din dayake gaban nata suna facing juna kafafunsu na gogan na juna ya daga ruwan ahankali ya bude mata da kansa ya nufi bakinta da roban ruwan yana kallan bakinta. Bude baki tayi ahankali ta kurba ruwan kadan sukabi maqoshinta suka wuce suna jiqasa da bushewan da yayi take. Bin maqoshin nata yayi da ido lokacinda wasu ruwan suka zubo daga roban zuwa bakinta suka zuba suna bin maqoshinta da wuyanta ahankali suna gangarawa cikin hijabinta daya rufe fiyeda rabin wuyan, Jin tayi bata dena jin bushewan maqoshin ba ta sake kurban ruwan da yawa wanda suka zuba a hijabinta ya dakata da janye roban daga bakinta yana ajiyewa gefe a natse ya kama hijabinta ya zare ma ya ajiye a gefe tareda yiwa kayan jikinta kallo daya ya dago ya kalli cikin idanuwanta data dauke daga kansa tana daukan ruwan da kanta takai bakinta sbd jin ta sake shiga faduwan gaban dake busar da maqoshinta. Shan ruwan takeyi da sauri hannuwanta na dan rawa shi kuwa yana kallan yanda suke zuba kadan suna bin wuyanta dan haka ba tsammani taji saukan bakinsa a maqoshinta cikin sanyi yana lashe ruwan dake gangarowan da harshensa take roban ta subuce daga hannunta tana zubewa a jikinta gabaki daya harma da fuskarsa dake wuyanta. Saurin dauke roban ruwan tayi ta ajiye tana kokarin miqa hannu a tissues dake kan table din ya riqe hannunta da hannunsa daya yana girgiza mata kai ahankali kafin yakai bakinsa a fatar maqoshin wuyanta ya fiddo harshensa ya lasa ruwan ya lumshe ido ita kuwa wata numfashi taja da karfi tana damqesa sa hannunta daya tana qanqamesa. Lasarta yakeyi a natse cikin salon sanyi yana bin fatar maqoshin daki daki tin daga farko har karshensa inda ya isa kirjinta ya dakata yana kafe kirjinta da ido inda ruwan suka gangara har cikin rigarta duka jiqa rigar wadda ta lafe a fatarta mudamman shatin kirjinta da shape dinsa tas ya fito ya hadiye wani mayen yawu yana kai bakinsa a natse kan botir na gaban tigarta ya kama na farkon da bakinsa ya ba zaresa yayiba hakorinda ya saka ya masa tauna daya take ya rabe biyu ya furxo sa waje a hankali ya jefar ya sake maida bakinsa a na biyun shima ya ballosa ya jefar yana isa ana ukun yana dora bakinsa idanuwansa suka sauka cikin rigar take wani yawu masu karfi suka wuce maqoshinsa ya tauna botirin da karfin daya sakata sake matsesa ya furzosa da karfi yana saka harshensa akan fatar tsakiyar kirjinta data raba kirjinta ya lasa yana saka hannuwansa biyu ya qarasa bude rigar gabaki tana rasa botiranta da suka ringa fixgewa suna sama suna gadowa qasa. Bude rigar da zareta a lokaci daya yayisu yana dora tafin hannunsa a fatan bayanta ya matso da ita jikinsa sosai tareda rankwafowa akanta daga xaunen datake yana saukan da kansa zuwa cikinta yana baya da ita kadan ya dora lips dinsa akan Cibiyarta ta sake qamqamesa zata ambaci Amminta a rikice sai hannunsa ya dauka a bakinta ya hanata furta komai yana gangaro da bakinsa mararta ta sauke kiss me sanyi ya sake gangaro da kansa qasanta ya shaqi wani qamshin dayake fitowa ya lumshe ido yana ambatar sunan Allah a zuciyarsa sbd jin kaman ze bar duniya da abinda yake ji. Bakinsa yakai akan robar wandon baccin dayake jikinta yajasa qasa ahankali yana dora tafin hannunsa akan kirjinta duka biyun yana jero mata numfashi masu dumin zafi a fatar mararta da hancinsa yake seti da gurin. Da bakinsa ya qarasa zare mata shi tas kafin ya zare rigar jikinsa yana saketa anan qasa ya dagota ya hadesu dakyau hannunsa daya na bin fatar jikinta ya sake hade bakinsa da zazzafan soyayya da shauqi yafara kissing nata zuqar yawun bakinta yana tsotsanta dakyau kafin ya dagata batareda ya raba jikinsu ko bakinsu ba ya nufi bedroom dinsa dasu a hakan suna shiga bai tsaya koinaba sai a tsakiyar gadonsa dayake tsakiyar dakin zagaye da wata lafiyayya kyawawar luxury net datake zagaye da royal bed din dakin da tsari da haduwansa babu irinsa a kaf cikin masaurautar. Tinda lumtse cikin gadon da ita suka shige cikin lafiyayyun luxury beddinga masu laushin dake gadon wani numfashinsu ne ke fitowa ahankali yana gauraya dakin yana tada tsigar dakin dayake tsit numfashin kadai yake fitowa yana qaruwa yana yawa. Lafiyayyan haduwa sukai wadda ta basa abinda bai taba jiba sbd ayau din ta kasa danne shauqinta duka ta basa damar samunta cikin kauna da soyayyar da suke tabbatarwa me karfin gaske. Ya jima da ita a jikinsa yana making love da ita kafin suka samu nutswan daya rungumeta a jikinsa suna samun bacci jiki a mace cikin juna rungume tattare da manta duniya da kowa na cikinta. Asubar fari ma haka suka sake sauya niimar dakin da numfashinsu me karfi da shauqi da tada hankali har tsawon lokaci kafin sukai wanka sukai sallah suna gama addua ta daga masa hankali da kansa ya sako mata kayan sanyinsa a jikinta kafin ya saka mata hijabinta ya rakota batareda da kowa ya biyosa ba har kofar dakinta ta shige batareda kowa ya tashi ba sbd akwai duhun asuba har lokacin. Dazai fice ne motsinsu daya saka maa sakinah fitowa tayi arba dashi kafin ta tabbatarda shine ta shiga mamaki harya gaidata ya saka kai ya fice kaman ba shine sultan dayake mulkin qasa guda ba. Yana komawa shirin geamin yayi ya nufi geamin room dinsa ya fara daidai nan aleey ya shigo shima yana joining dinsa batareda kowannesu yayi magana ba bayan gaidasa da aleey yayi yana satar kallansa. Itama tana shiga hijabinta kawai ta zare ta haye gadonta ta shige bargo take bacci me nauyi da nutsuwa ya dauketa. Bacci na dauketa Maa sakinah dake tsaye palo bata gama futa mamakin abinda idanuwanta suka ganiba saiga leylah da Asim sun shigo palon suma yana riqe da hannunta tana jikinsa kwance sanye da kayan sanyinsa itama. Suna ganin maa sakinah din wadda ta sake baki tsoro na kamata da abinda yake faruwa a daren sukai saurin sakin juna yana gaidata ya juya shima ya fice, Cikin tsananin jin nauyi da wata irin kunya me girma leylah ta gaida Maa din ta sulale ta wuce sum sum zuwa ciki. Dakin Bahar ta nufa tana shiga Bahar data fara bacci ta tashi da dan sauri cikin fargaban dauka Ammi ce ko Maa ganin Leylah ya sakata sauke ajiyan zuciya suka kalli juna leylah ta qaraso tana dan basarwa suka gaisa bata tsaya komai ba tafara cire kayan jikinta zata ajiye idanuwanta suka sauk akan kayan NUAB me boyem dake ajiye a kan sofa sai a lokacin ma taji dakin na kamshin kayan dan haka ta juyo ta kalli Bahar wadda ta kalleta ta kalli kayan. Saukowa gadon tayi ta dauki kayan ta nufi closet dinta ta saka ta dawo ta haye gadon tana fuskewa ta kwanta. Leylah datake mamaki ta tabbatar da ba shine yaxo ba Bahar ce kwana acan sbd gashinan ya sako mata kayan sanyin asubar me karfi batace komaiba murmushi kawai tayi sbd ita kanta tasan wane feelings ne ahakan tinda itama a cikin yanayin take. Kwantawa tayi a gefen gadon daya itama tana shigewa bargo ta rufe idanuwanta. Maa sakinah still tana gurin tsaye Ammi ta dawo itama kai tsaye a natse suka gaisa ta wuce bedroom dinta dole maa sakinah tayi dakinta tana ganin gwara taje ta kwanta dan bazatai shedun kowaba a wannan lamarin idan aka tashi rikicewa. #MAMUH 09033181070 PLS INA ROKON ALFARMAR KWANA BIYUN NAN INADA BIKIN BROTHER NAMU DA AKEYI DAGA YAU WEDNESDAY ZUWA SATURDAY INSHA ALLAH ZAMU KAMMALA DAN HAKA PLS ZAA RIQA UZURI KAFIN KAMMALA BIKIN DUK DA INSHA ALLAH MUNA KAN HANYAR KAMMALA BOOK DIN DA YARDAR ALLAH. THANK YOU [03/01, 12:41 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 147 Bacci me nisa da karfi dukansu suka samu sukai har rana ta fito ba wanda ya fito dan haka bangaren yake shiru ba hayaniya sosai dan kuwa ko su maa basu wani fito ba suna dakunansu kowa da abinda yakeyi. Karfe goma sha daya saura Ammi ce tafara fitowa Maa sakinah na kitchen tareda su naima suna kokarin shirya table da breakfast sbd tasan kowane lokacin yanzu kowa zai iya fitowa. Tana zaunawa palon da wayarta a hannunta tana duba sakon Sultan daya shigo mata fuskanta tana hana murmushinta bayyana sbd abinda ta karanta tenya ta fito tana waya da Fatee yarta ta bawa Ammin waya ta gaidata sbd tayita kiran wayarta tin jiya bata samu. Da sakewa da kulawa Ammin ta gaisa da fateen tana tambayarta yara da sauran abubuwa cikin sabo sbd akwai sabo da kauna sosai a tsakaninsu. Suna gama wayar tenya ta kalleta tana jero mata labarin abinda fateen ta fada mata suna dariya hankali kwance. Maa sakinah ce ta iso suka gaisa tana wucewa dining ta jere abinda ta dauko tana dawowa gurinsu bata zauna ba take shiga zancen nasu. Su naima ne suka qarasa shirya dining din kafin suka taho a jere kansu a qasa suka gaida Ammi ta amsa suka fice daga palon gabaki daya suna komawa kitchen dan basu daman breakfast a natse. Leylah ce ta fara fitowa a shirye cikin doguwan riga black datai mata kyau sosai gashinta a daure tsakiyan kanta yana lilo sbd dan qaramin mayafin rigar data dauro a kanta is transparent kuma a gefe ta dauro sa. Qamshi me sanyi take fitarwa ta qaraso ta zauna gefen Ammi tana gaidasu cikeda girmamawa da dan jin nauyi duk da babu wanda yasan ba anan ta kwana ba sai Maa sakinah kuma bata nuna komaiba cikeda kulawa ma take amsata tana tambayarta ya karfin jikin nata. Dining suka nufa suka zauna sukai breakfast dinsu sbd Bahar bata tashi ba har lokacin. Suna gamawa suka zauna a palo suna fira sai ga Zuhrah ta iso da wasu daga kayan Leylah bayinta na dauke dasu dan daman batason zamanta acan din gwara anan Amminsu zatai mata nasiha da fada ta sakata tattarawa ta koma bangaren mijinta. Suna cikin fira Sai ga Bahar ta fito sanye da wando na dior masu fadi da sukai mata kyau sosai musamman dayake kalan black ne gashinta a sake yana daukan ido duk da ba wani gyara sosai yasha ba sama sama ta gyarasa. Fuskanta tayi wani irin fresh tana glowing tamkar ba wadda suka taho da ita a cikin matsananciyar damuwa ba, Qamshinta me sanyi da shiga zuciya ne ya shiga hancinsu suka juyo suna kallanta tana tahowa a natse hannunta riqe da wayarta tana duba sakon Neesah dake tambayarta yaya ta hadu da sultan kuwa. Qarasowa tayi ta zauna gefen Mum zuhrah tana kallan Amminta cikeda kunya da tsananin kewanta datake jin tanayi ta gaidata. Dagowa Ammin tayi ta zuba mata ido tana kallanta cikeda kauna da kewa itama ta sauke ajiyan zuciya ta amsa tana miqa mata hannu da sauri ta tashi ta kama tana komawa gefenta ta rungumeta tana ciko idanuwanta da hawaye da sautin sanyi tace 'Ammi kiyi hakuri' Shafa kanta Ammin tayi tana cewa 'Ya wuce amma duk da hakan zanyi magana dashi zaiga bacin raina' Shiru bahar tayi tana kasa cewa komai gabanta na dan faduwa. Salmah ce ta kawo mata breakfast a jere cikin wata lafiyayyar tr3y ta ajiye akan table dake gabanta tana juyawa takawo mata madara din da maa sakinah ta dafa mata tinda safe bayan ta sake zafafa shi yana tiriri ta ajiye mata tabar gurin. Chips ne da kebab na qoda dayaji carrots da peas sai ketchup da fresh fruits masu sanyi harma da kusan kankara a cikin glass bowl da small fork na ci a ciki soke. Madaranta ta fara dauka tana sha ahankali tana jin zuciyarta fes Amminta ta dena fushi da ita hakama hakanan ganinta zagaye da iyayenta ya saka zuciyarta jin nutsuwa da farin ciki. Tana shanye madarar ta ajiye cup din ta dauki fork tafara cin chips din a natse tana sauraron firar su Ammin tana dan chat da Neesah data kasa barinta ta zauna kalau. Shigowan qamshinsa ne daya ratso palon a natse cikin sanyi yana ratsa hancinsu da gauraya numfashin niimar gurin ya saka dukkaninsu yin shiru suna sanin shine ya shigo bangaren, Bayi fara ficewa sukai tas dan haka koda ya qarasa isowa palon iyayen nasa ne kadai a zaune dukansu kallo daya sukai masa suka dauke idanuwansu sbd kwarjininsa da haibarsa data cika idanuwansu. Qarasowa yayi a natse idanuwansa suna kan Amminsa wadda itama shi take kalla. Gefenta daya Leylah ce a zaune daga ciki kenan sai dayan gefen nata na kusa Bahar ce a zaune kusa da ita sosai dan haka yana qarasawo gefenta da Bahar din ke zaune ya iso a natse ya zauna cikeda kamewa sa ikon dayake yawo a jininsa. Dago idanuwansa masu haske da kyau yayi ya gaida iyayen nasa daya bayan yana amsa tasu gaisuwan kafin ya tsayar da idanuwansa akan Amminsa wadda kewanta ce tafi komai ya yawa a tattare dashi yanxu sbd ya dade sosai bai sakata a idanuwansa ba tinda tabar boyem a baya sai yau din dan haka numfashi me sanyi da nutsuwa ya sauke yana gaidata cikeda kulawa da kauna. Amsawa tayi a daidai lokacin su maa suka miqe suka bar gurin hakama leylah aka bar Zuhrah da Ammin sai Bahar wadda ta kasa motsawa sbd tsakiyar da suka sakata qamshinsa na shigarta da kyau yana kashe duk wani kuzarin jikinta. Jin tayi maqoshinta da cikinta sun cushe da abincin datake cusawa dan haka ta ajiye plate din a hankali tana kasa juyawa ta kallesa ta dauki bowl din fruit dayake gabanta koda su idan taci zasu iya wucewa tunda basuda karfi. Magana yafara yi da Ammi a natse idanuwansa na kan yatsun hannunta farare tas masu tsayi dasuke daukan idanuwansa tana sakawa a cikin bowl din ta dauko water melon jajir da ira datai sanyi yankan cubes ta nufo bakinta da ita ta bude baki ta saka tana taunawa ahankali. Kasa hadiyewa tayi sbd jin idanuwansa akanta tsaye tsaf. Motsawa tayi a hankali tana son miqewa tabar gurin taji saukan tafin  hannunsa akan nata daya data dafa zata tashi. Sarqewa tayi da wani irin karfi sbd rikicewa me karfi ta kasa juyowa ta kallesa bare hannuwan nasu da suka hadu sbd su Ammi dake zaune sunata magana batareda sun san meyake faruwa ba. Ammi ce ta dan juyo ta kalleta cikin kulawa tana mata sannu Daqyar ta hadiye abinda ke bakinta tana gyadawa Ammi kai ahankali cikin fargaba. Zare hannunta zatai Amma jin ya juyo da hannunta ahankali ya hade tafin hannuwansu ya sakata faduwan gaba me karfi tana kokarin sake sarkewa Ammi ta juyo gabaki daya tana kallanta tace 'Yayi miki sanyi da yawa ki ajiye tinda kinsan kina fama da zazzabi kwanakin nan' Ajiye bowl din tayi da hannu daya tana dagowa a natse cikin sanyi ta kallesa shima idanuwansa ita suka kalla a natse da kamewansa batareda shakkar komaiba. Wani irin taji na mutuwan jiki da irin kallan da yayi mata ta sauke idanuwanta tana zame hannunta da dan sauri tana kallan Ammi wadda idanuwanta suka kan Zuhrah kafin ta dawo dasu akan NUAB wanda ya dago idanuwansa a natse daga kan Bahar din yana dawo dasu akan Amminsa wadda ta dan kame fuska sosai sbd kaman taga Bahar yake kalla. Bahar na ganin hakan itama ta miqe a natse cikin sanyi tabar gurin tana qin juyowa sbd jin kaman idanuwansa akanta. Tana barin gurin shima bai wani tsaya magana dasu Ammin ba musamman tinda ba ita kadai bace mum zuhrah na gurin magana bazata yiyuba a tsakaninsu dan haka ya bar bangaren. Yana fita wayarta date hannunsa ya sake riqewa a natse sbd a tsakiyarsu wayan take dan haka ya dauko. Office dinsa ya nufa na cikin masarautar tinda ya wuni ya kwana be leqa ba. Itama bahar tana barin palon dakin maa ta nufa acan ta shige mata maa din na biye mata cikeda kauna da kulawa. Bata ankara da wayarta bata nan ba saida tai kusan rabin wuni a dakin maa ta fito ta duba wayarta koina bata ganta ba ta nufi har dakinta ta duba bata ganta ba dan haka taje ta karbi wayar maa ta kira tata wayar. Kira kusan uku bata ji ringin nata koina ba dan haka ta bari sai kowa ya watse idan koina yayi tsit zuwa koda yamma ne ko irin bayan magrib haka kowa ya shige zata iya jin ringing nata idan ta kira. Dakinta ta koma ta janyo laptop dinta tana duba abubuwa na classes nata da sauransu. Leylah ma data zo ta zauna kusa da ita tana waya daqyar ta gama wayar tana jin zazzabi da kaman amai yana taso mata tana gamawa toilet ta fada ta dade sosai a ciki tana amai kafin taji sauki sauki tayi wanka ta fito jikinta da zazzabi sosai. Shiryawa tayi lokacin magrib ma ta riga tayi tana yin sallah ta zube a gurin tana dunqulewa. Ita ma bahar din ajiyewa tayi tayo alwala tayi sallah tana idarwa ta miqe tabar dakin ta tafi dakin Ammi. Acan takai har ishai sukai tareda Ammin ta dawo daki tayi wanka tai shirin bacci har zata fita cin abinci zuwa dining ta tina wayarta bata hannunta har lokacin dan haka ta sake komawa dakin Ammi ta dauko wayar Ammin ta fito da ita tana sake kiran wayarta. #MAMUH 09033181070 [04/01, 7:27 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 148 Ko data fito da wayar Ammin dakinta tafara nufa dan kiran wayar tata tana shiga ta tadda Leylah na toilet ta zauna bakin sofa tana saka kiran wayarta, Ringing tayi harta yanke bataji komaiba ta sake saka kiran ga mamakinta sai taga an dauka dan daka takai wayar kunnenta ta dora tareda bude baki da muryanta ne dadi tace "Maa kece?? Shiru akai mata wanda ya saka dago wayar ta kalla taga tata dince dai ta kira dan haka ta sake kai wayar kunnenta zatai magana sautin numfashinsa daya fitar ya sauka a kunnenta ta dakata cak tana kasa cewa komai tareda kasa yadda wayarta a hannunsa tayaya? Yunqurin Aman Leylah me karfi ne ya sakata kallan kofar toilet din tana kashe wayar hannunta datake neman rikitata sbd jinsa, Kuka leylah keyi a toilet din tana sake feso amai me karfin daya saka bahar miqewa ta nufi toilet din da sauri tayi knocking kafin ta bude ta shiga kai tsaye tana nufar leylan wadda take kuka sosai sbd azabar aman datake ji. Taimaka mata bahar tayi ta riqeta tana share mata fuska da towel tana mata sannu harta kammala. Wanke fuskanta tayi bahar ba riqeda ita har lokacin sbd karfinta daya qare da jiri me karfi. Fitowa sukai toilet bata iya tsayuwa kafafunta da jikinta na wata irin kakkarwan daya saka Bahar jin tsoro tace 'A fadawa Ammi sbd a kira dr kina buqatan ganin likita da gaggawa' Riqeta Leylah tayi da hannunta dake dan rawa ta girgiza mata kai tana cewa 'No taimakamun kawai na kira Asim zanga likita acan banason tashin hankalinsu Ammi.' Batai mamaki ba sbd mijinta tace a kira mata ba wani ba dan haka wayarta taje ta dauko mata a gefen gado kafin ta kawo mata ta miqa mata. Daqyar ta iya saka numbern kiran Asim din wanda bata jima tana ringing ba ya daga a natse. 'Banajin dadi sosai pls ina buqatan dr' Abinda tafada masa kenan ta ajiye wayar tana dafe numfashinta da kaman zai dauke. Ita kanta Bahar wayar hannunta ce ta Ammi ta sake kalla tana son sake kiran tata amma zata bari sai Leylah ta samu kanta tukuna. Zaunawa tayi gefen Leylah din tana bude mata ruwan roba tana miqa mata ta girgiza kai ahankali sbd tana sha zata sake Amai. Mintina ko bakwai basu bata ba saiga kiran Asim a wayar Leylah din wanda sai daya kusa tsinkewa ta ita dauka takai kunnenta. 'Ki fito ina kofa' ya fada kai tsaye yana kashe wayar. Itama tana jin hakan numfashi ta sauke me zafi tana dan tattaro karfin hali ta miqe Bahar ta kamata suka fito. Koda suka fito Ammi na fitowa daga dakin Tenya zata nufi nata suna ganinta Leylah ta dan kama jikinta cikin karfin hali. Kallansu Ammin tayi itama tace 'lafiya dai na ganku a haka, Ina zaku? Bahar bata iya cewa komaiba sbd batasan me zata ce ba sedai Leylah ce ta bude baki da karfin hali tace 'Zamuje bangaren Mum ne amma zamu dawo yanxu insha Allah.' Batace musu komaiba suka fice tana wucewa ciki itama sbd shirin kwanciya. Suna fitowa a natse tana riqe da Leylah a kanta idanuwan Asim dake kallan kofar suka sauka kirjinsa ya tsaya cak da bugawa yana jin kansa na sarawa dan haka ya dauke idanuwansa ahankali daga kanta yana mayarwa akan leylah wadda take kallansa da idanuwanta da suka galabaita tana fahimtar halin daya shiga sbd hannuwansa take suka fara rawa dan haka ta dauke kallanta daga kansa itama tana kallan gabanta suna tinkaro sa. Kokarin isa inda yake sukeyi hankalin Bahar a kwance batareda tinanin komaiba sbd sam bata tinanin ma akwai komai a tsakaninsu musamman yanzu dayake auren leylah bayan haka ko acan baya ita batasan cewa son soyayya yake mata ba daukanta kawai tsautsayi ne da kaddara ya tashi sakata zamowa imebētinsa amma bawai dan soyayyar ba. Aleey ne ya iso gurin daidai lokacin dasuke isowa gaban Asim din wanda yake jin kaman ya juya yabar gurin amma sbd leylah bazai iya ba dan haka yake a tsaye dake. Aleey na isowa gurin Bahar din ya kalla cikeda girmamawa da kulawa ya sanar da ita aikosa akai ya rakata karban wayarta. Da mamaki ta kallesa ta kalli hannuwansa duka biyu bataga komaiba sbd kawai taje da kanta amsa yaqi bawa Aleey din wayar. Kallan Asim Aleey yayi cikin girmamawa ya gaidasa kafin ya kalli leylah itama ya gaidata duka sbd sunada jinin sarautar boyem ne. Amsawa Asim yayi a natse da taqaitawa tareda miqa hannunsa a hankali ya kama na Leylah yajisa da zafi sosai ya kalleta yana janta a natse suna barin gurin yace 'Tin yaushe wannan zazzabin me karfi haka? Da yamman nan?? Gyada masa kai kawai ta iya yi tana godewa Allah daya saka Bahar bazata bisu ba duk da damab bahar din batada niyar binta koina iyakarta rakota kofa sbd ganin halinda take ciki. Suna barin gurin juyawa tayi ta kalli Aleey zatai magana sai kuma ta fasa ta kalli time na wayar Ammi dake hannunta ta wuce gaba yabi bayanta. Hanyar office dinsa suke kokarin nufa sakon keelah ya shigo wayar Aleey cewan Sultan din ya baro office yana bangarensa sun iso tareda shi. Bangarensa suka nufa din yana bayanta tana gaba a natse an dakatar da kowace sahu a bangaren ba kowa sai iska me nutsuwa da dadi dake kadawa ba bayaniyar ko kukan komai. Suna isowa tin kafin ta iso kofar aka wangale mata ita securities din dake kwana kofar suna miqewa tsaye dukansu kansu a qasa cikeda girmamawa suna mata gaisuwan da batama iya amsawa ba da sauti sedai ta amsa a ciki ta wuce. Tana shiga aka rufe kofar ruf sai kuma idan ta fito. Aleey ne ya bude mata kofar palon ta shige ya rufe mata ya juya yabar gurin zuwa dakinsa sai kuma gobe ya shige idan ba wani aikin ya taso ba. Ko data shiga tasan bazata taddasa a palo ba musamman palon farko dan haka kai tsaye hanyar palonsa na ciki ta nufa ta shiga a natse nan ba baya nan. Bedroom dinsa ta nufa tana jin yar faduwan gaba sbd batason tsayawa komawa zatai, Bude dakin tayi ta saka kai a natse qamshinsa ya shiga hancinta yana dukan fuskanta tareda sanyi me dadi. Ba wani haske sosai a dakin amma kana iya ganin komai da komai dakyau, Bata gansa a dakin ba ta isa har bakin gadonsa ta duba baya kai dan haka ta dan saurara sai taji alaman yana bathroom dan haka babbar glass door dake baya dakin me matsayin window ta nufa ta saka kafarta a natse ta fita ta tsaya a bakin lafiyayyan pool dinsa dake bakin kofar me kyau da tsantsar tsafta da tsari wanda kana sako kafarka wajen yake gurin babu ma wanda yake taba shiga gurin idan ba masu gyarasa ba ruwan sai daukan ido sukeyi kaman glass. Sanyi gurin yakeda shi sosai sbd ruwan pool din dan haka wata sanyi taji tana ratsata duk da kayan jikinta riga da wando ne sunada kauri hakama da babbar abaya har qasa a jikinta data sako dan zata fito kawo leylah waje. Shiru tayi tana kallan ruwan a tsaye taja jiran fitowansa dan kada ta koma palo jiransa baisan da itama ta dade tayi dare sosai hakama bazata iya tsayawa dakinba ya fito wanke ta gansa a yanayin da zai fito ba dan hakane ta zabi tsayawa a gurin tana bawa cikin dakin baya. ****Leylah kai tsaye bangaren Asim din suka nufa wanda suna isa ba bata lokaci likitan daya kira yaxo dan tin kafin ya tafi kiranta ya kirawo likitan bai aikasa can ba sbd bazai iya sakewa ba acan din dan haka yace yaxo nan ya samesu shi kuma ya daukota idan angama dubata din ta koma. Koda suka dawo kirjinsa wani irin nauyi yayi masa sbd ganin da yayiwa Bahar wadda se yau ya ganta bayan lokaci me tsayin da yayi dana sanin ganin nata sbd zuciya da batada qashi akan abinda take so. Yanda jikinsa yayi tsananin sanyi sosai ya saka zazzabin leylah jin ya dauke mata itama jikin nata yayi mugun sanyi haka likita ya dubata dayake mace ce likitar sai ya fice ya basu guri ta gama dubata. Kallan Leylah tayi bayan ta mata harda pt test da bin pulse nata da kyau ta tabbatarda ciki ne a jikinta ajiyan zuciya tayi cikin tayata murna a natse ta sanar da ita ciki ne a jikinta amma bata san tsawon kwanaki ko satika ko watanninsa ba sai sunyi scanning zasu tabbatar da hakan. Kafeta da idanuwa leylah tayi tana kallanta cikeda ficewa hayyaci sbd kalman ba qaramin dukanta tayiba. Saida likitar ta sake maimaita zancen tana dan dafata tukuna ta sauke idanuwanta ahankali tana sauke numfashi me zafi jikinta na matiqar mutuwa da wani irin sanyi sbd jin abinda batasan murna zatai ba ko shiga tashin hankali sbd tashin farko batasan ma tayaya abinda yake cikinta zai samu karbuwa ko isa ga kunnuwan wanda yake ubansa ba amma zuciyarsa bazata taba sonsu ba sbd tana maqale da son wata so mai karfin da batason zamo masa kaman dole a rayuwansa bare abinda yake cikinta. Numfashi ta sake saukewa tana sake jin shakka da tashin hankali na rufeta sbd a sanin datai Asim kokarin barin boyem yakeyi kwata kwata gabaki daya ya tafi inda zai fara sabuwar rayuwa Baice zaije da ita ba bai tashi daga kan maganar rabuwan da suka yanke zasuyi da juna ba wandaba ta kasa gane me suka tsaya jira haryanxu duk da tafi saka ran sai zai tafi ne zai sauwake mata yanxu kuma ga ciki a jikinta, Idan ta sanar masa zai tausaya mata ya duba cikin ya zauna da ita sbd haihuwa wanda har abada batajin zata iya zama dashi akan cikin jikinta, Batajin zata iya cigaba da auren indai har akan cikinta zai mata hakan Zata zabi rabuwan matiqar cikin dake tsakaninsu ne zai zama abinda zasuyi zaman auren sbd dashi. Cikowa idanuwanta sukai da hawaye masu yawa da zafin gaske ta dago ta kalli likitan ta bude baki cikin sanyi tace duk tsanani kada ta fadawa kowa ciki ne a jikinta. #MAMUH 09033181070 [04/01, 10:25 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 149 Da mamaki me tsananin gaske dr ta dago ta kalli leyalan zatai magana leylan ta tareta tareda sake roqonta tana kallanta da idanuwanta da sukai jajir tana ji a ranta zata bari kafin tafiyarsa idan har ya rabu da ita din zata sanar masa da cikin bayan ya yanke hukuncinsa na karshe akan aurensu kenan sbd batason cikin ya shiga kowace maganar tasu. Fitowa dr tayi Allah yasa bata hadu da Asim din ba yana dakinsa yana jin kansa yayi nauyi sake tsanar zaman boyem yayi yana jin kaman yabarta a yau din kwata kwata har abada iyakacinsa da iyayensa a waya sedai kuma idan sun kai masa ziyara a duk inda zaije ya gina rayuwarsa. Aiki yake nema batareda saka matsayinsa ko asalinsa ko matsayin mahaifinsa a gaba ba dan bayason yayi rayuwar dazai akan kowace irin alfarma a yanxu dan haka a duk qasar daya fara samun aikin a cikin qasashen daya saka akai masa komai ta hanyar mutanensa na arziki acan zai tattara ya koma yayi rayuwansa. Text dr tayi masa akan ta wuce ta gama duba leylan ta bata magani. Duba sakon yayi ya ajiye wayarsa ya kasa fitowa sbd bazai iya kallan leylah a halinda yake ciki ba dan bazataji dadin ganinsa ba a hakan hakama tamkar cin fuska ne a gareta dan kuwa tasan akan bahar ne ya shiga wani halin dan haka bai fitoba zaunawa yayi saida yai kokarin daidaita kansa ya wanke fuska ya sauka kaya ya fito a natse yana hana kowane irin yanayin dayake ciki bayyana ya nufi dakinta. Koda ya isa tana zaune itama ta lallaba ta wanko fuskanta ta dawo ta zauna idanuwanta jajir dan zuwa yanzu ta rasa mema take ciki a rayuwa, Shawara da abokin shawaran da zata fiddawa damuwanta da rashin sanin matsayinta take nema ko zata samu sassauci kada damuwa da baqin ciki su kasheta ita kadai baasan meya kasheta ba. Yana shigowa ita yake kallo cikeda kulawa harma da kauna ya qaraso har gefenta ya zauna a natse yana saka hannunsa a hankali ya dora akan nata da bata motsaba bata kuma dagoba ta kallesa sbd damuwanta zuwa yanzu tafara mata yawan datake neman amayarwa. ******* Ahankali taji hannuwa cikin hijabinta suna ratsawa suna zagayota cikin nutsuwa da slow zuwa cikinta dayake a shafe kafin ya hade bayanta da kirjinsa ya rungumota da kyau yana sauke ajiyan zuciya. Bata motsaba sedai idanuwanta data rufe ahankali tana jin wani irin sanyin gurin na sake ratsata. Ta cikin hijabin nata ya sake zagayeta yana qanqameta jikinsa a hankali zuciyarsa na samun nutsuwan daya kasa samu ayau din sbd ayyukan da suka shiga gabansa sosai. Janyewa taso yi sbd jin yanda jikinsa ke mutuwa a nata amma ya sake qanqameta jikinsa yana shige mata sosai. Shiru sukai a hakan tsawon mintina kaman hudu kafin ya daga hijabinta yana shigewa sbd sanyin dayake ratsasa dan daga shi sai towel. Jinsa cikin hijabinta ya sakata sauke numfashi mara karfi tana jinsa yana qanqameta a ciki tareda saka hannuwansa cikin rigarta ta qasa ya zagaye cikinta ya sake rungumeta ta baya sbd dumin dayake cikin fatarta ya ratsi hannuwansa dayake buqatan dumi a cikinsu. Ita kuwa saukan hannuwansa masu dan sanyi a fatar cikinta ya sakata fidda numfashi me karfi tana sama da numfashin sbd sanyi sosai ne ya ratsata. Jin irin sanyin dayake ratsasu ya sakasa yaye hijabin gabaki daya yana cirewa tareda kama hannunta suka koma ciki ya rufe glass din tareda sake electric curtains din suka rufe koina ruf ya dauki remote ya kunna dan warming dakin daya dauki sanyin ac shima sanyin yayi musu yawa. Zaunar da ita yayi yana magana maganar da ita kadaice take jin me yake fada mata a kunne. Kasa amsa masa tayi na abinda yake fada matan tana jinsa yana shige jikinta gabaki daya bayan ya zaunar da ita yana hada fatarsa da tata datake da sauran dumin hijabin daya rufe jikinta hakama ko yanzu daya yaye mata shi jikinta yanada dumi sosai. Dumi dakin yafara dauka wanda ya fara ratsasu jikinsa na manne da nata har lokacin kuma har lokacin magana yake mata wadda baisamu amsar ko daya ba daga bakinta ba sbd babu maganar da batafi karfin kwakwalwa da tinaninta ba dan kuwa magana ce akan haduwan da sukai ayau din da yanda ta ringa cin abincin daya kusan sakasa rasa kansa agurin. Bude idanuwanta tayi ta kallesa tana kasa yadda da shine me furta mata wainnan kalaman. Motsawa tayi ahankali tareda janyewa kadan daga jikinsa ta miqa masa hannunta tana bude tafin hannunta a gabansa ta bude baki tace 'My phone?? Bakinta da yayi maganan ya kalla kafin ya maida kallansa a tafin hannun nata ya daga hannunsa ya dora akai yana hade tafin hannuwansu ya kamota yana hura mata iska me sanyi a gefen kunnenta yana bude baki yace 'Haka ake tambayan miji abu?? Wani kallo tai masa daya sakasa jin kunnuwansa biyu duka sun motsa ta bude baki tace 'Haka Saurayi yake tambayar Numbern budurwa ta hanyar dauke mata waya?? Wani irin sauka maganarta tayiwa zuciyarsa daya sakasa sake wani irin murmushi me shegen kyau da sauti daya sakasa fizgota jikinsa da sanyi yana hade kirjinsa da nata ya sake sakar mata murmushi me kyau daya sakata kasa dauke idanuwanta akansa ya kalli Bakinta kafin ya maida idanuwanta cikin nata yace 'Kin manta ne amma ke mace na ce,ke tawa ce dana mallaka ba budurwata ba.... Gefen fuskarta zuwa wuyanta ya saka hannunsa yana yiwa wata irin shafa yakai bakinsa kan kunnenta lips dinsa na gogan fatar kunnen yace 'Ko budurwa,ko mace,ko mata,ko yarinya koma menene ke din ta mutum daya ce har mutuwa' Duk da tana jin wani irin waiwayin yanda yake maganar lips dinsa na gugar fatarta wani numfashi ta hadiye tana bude baki tace 'Wa kenan?? Hannu ya saka ya juyo da fuskanta suka fuskanci juna sosai har hancinsu yana gogan juna idanuwansa a cikin nata ya sake sake wani mayen murmushi yana zagayota da hannuwansa ya bude bakinsa dayake gap da bakinta qamshin dayake cikinsa ya shiga hancinta da kyau ta lumshe idanuwanta ta bude a wani slow akansa ya sake sakar mata numfashin cikin bakin nasa kafin da wata muryan daya tayar da tsigar jikinsu a tare yace 'Wanda yakeda ikonki a hannunsa fiyeda kowa a duniya yanzu, Wanda yakeda iko da damar sakaki tsallake maganar Amminki..... Da wani irin sauri ta kallesa tana kokarin janye jikinta ya riqeta dakyau yana murmushin dayake fitowa da sauti yana cukuikuiyeta a jikinsa yana saka kansa a wuyanta yana shaqar qamshinta da baida kamansa a hancinsa. Turesa ta fara yi tana cewa ya saketa. Qin sakinta yayi yana sake rungumeta a jikinsa jikinsu na haduwa da kyau yana cigaba da murmushi. Qin dena kokarin kwacewa tayi tana turesa a jikinta, Riqe fuskanta yayi da hannunsa daya yana hadeta da tasa ba tsammani ya hade bakinsu guri daya ya zira harshensa me sanyi da qamshi cikin bakinta yana sake mannota jikinsa da hannunsa daya. Kissing dinta yafara yi cikin wani irin sanyi da soyayyarsa me zurfin gaske datai masa mugun kamun da baisan ya zai iya control nata bayan kawai ya sota a koina a gaban kowa fiyeda kowa fiyeda komai. Ita kanta soyayyarce me karfin gaske take cin zuciyarta wadda batasan ya zatai ba bayan ta sosa din ta kaunacesa ta basa kowace irin dama akanta dan haka ahankali ta saka hannuwanta biyu ta zagayosa tana masa sanyayyar rungumar data sakasa yin baya a kujeran dayake zaune yana jinginar da bayansa tareda ita a jikinsa. Kissing juna suka fara yi cikin wata irin salon dayake jagorantarsu yana bude mata shafin soyayyar dayake mata me karfi da ba sirki.. Tafin hannuwanta ne suka sauka akan fatar bayansa da babu kaya dan har lokacin towel ne kadai a jikinsa, Tsigar jikinsa tashi tayi da tafin hannunta ta sauka daidai tsakiyar fatar bayansa ya qanqameta da karfi yana sake kutsawa cikin bakinta da harshensa yana zuqota yana tsotsa cikin wani mayen slow yana zira hannuwansa cikin rigarta yana bin fatar cikinta da cibiyarta da wata irin slow shafa kafin yayi dama da hannuwan ya shafi kirjinta wanda yake cikin bra dan haka ahankali ya zare rigar jikinta ya jefar gefensu yana bude idanuwansa da sukai nauyi suka sauya akan farar convertible bra din dake jikinta qal da ita tana daukan idanuwansa da yada curves din suka zaunu da kirjinta suna dake sama yana qasa ahankali sbd yanda numfashinta yake fita.. Bakinsa yakai a kan bra din cikin wata irin tsima da shauqin kallanta a matsayin tasa shi kadai da har abada bazai iya bari ko kallan daya wuce kaida zai iya barin wani ya mata batareda ya zama makashiba. Mannota ya sake yi da karfi suka sake mannuwa cikin wani salo fuskansu ya gadu suna shaqar numfashin juna daqyau tareda kallan juna yana jin kaman zai hadiyeta gabaki dayanta, Ita kanta jin takeyi bazata taba iya tinanin zamtowanta a wata rayuwarba wadda ba shine zai zama mai mallakinta ba dan haka ta daga hannuwanta ahankali ta saka wuyansa yana janye gashinsa dayake sake zuwa bayansa tareda saka hannuwanta duka biyun cikin gashin nasa ta taba tsakiyar fatar kansa data sakasa rufe idanuwansa da yanayi me karfi yana feso mata wani numfashi me karfin daya sauka fuskanta yana sake zagaye qaramin qugunta da hannuwansa biyu. Bude idanuwansa yayi daqyar tareda kai bakinsa akan hook na hannun bra dinta tauna daya yayi masa ya ballesa gabaki daya hannun ya fita, Dayan ya maida bakinsa shima cikin seconds uku ya ballasa da bakinsa take bra din ta fadi a tsakiyarsu daman hannuwansa na bayanta ya balla hook din bayan. Faduwan bra dinta ya sakata mannuwa dashi cikin jin nauyi tana qanqamesa batareda tasan kashesa takeyi ba gabaki daya. #MAMUH 09033181070 [05/01, 12:38 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 150 Sunanta ya ambata da wani irin sautin daya fito a rarrabe yana qanqameta da karfin gaske sbd babu abinda bayaji a kirjinsa daga nata kirjin dasuke kaman magnet din dake janyo ruwan jikinsa zuwa tsakiyar bayansan dan haka cirota yayi daga jikinsa yana dagata cak ya gyara mata zama a jikinsa dakyau yana kamo fuskanta ba bata lokaci ya sake hade bakinsu yana mata tsotsa me zafi dake ratsa kwakwalwanta tana qanqamesa sbd tafara rage kuzari daga yanda taga jikinsa yana vibrating tasan ya gama hawa sama dan haka ta fara sanyi tana son ya sassauto amma sam ba dama dan kuwa ya riga yayi loosing control kisses masu zafin gaske yake bata yana bin kowane sashe da na jikinta da hannuwansa yana wata irin shafa da salon daya sakata dole saddakarwa tana sake sakar masa jikinta. Akan sofan da suke zaunen ya birkice su yana dawo da ita qasa yayi mata rumfa yana saka kansa a tsakiyar kirjinta yana saka hannuwansa ya yaga doguwar wandon baccinta yayi wurgi dashi yana cigaba da cusa kansa a kirjinta yana bata wutar data zafafa jikinta kafin ya fara basu nutsuwan da kaf duniya sai a gurin juna suke samunta. Anan kan sofa ya basu lafiyayyan love din daya sake ratsa ruhinsu cikin salo me dadin gaske da ratsa jiki da zuciya. Akan bayansa ya kwantar da ita bayan komai ya lafa yana jin tudun kirjinta akan fatar bayansa yanajin wani irin nutsuwa da kwanciyan hankali tareda nutsuwan ruhi suna sake cikesa hannuwansu a hade sarqe da juna idanuwansu a lumshe. Saida suka raba kusan dare sosai a hakan bacci yafara daukansu kafin suka tashi shine ya dauketa sukaje toilet suka kimtso suka dawo, Tight underwear na CalvinK ya saka wanda babu shape da baa gabi na jikinsa ita kuma farar vest dinsa kawai ya saka mata wadda ta dan sauka har cinyarta kadan suka shige gadonsa cikin wasu lafiyayyun beddings suka kwanta tana cikin jikinsa ya sakata take bacci me karfi da dadi ya daukesu. Bayan sallan asuba taso tafiya ya kasa barinta yana sake shigewa jikinta yana qanqameta cikin sanyi da kauna tareda nutsuwan da baya son tabarsa. Akan fuskansa ta dora tafin hannunta a hankali tareda taba shafawa kadan tana kallansa idanuwansa na rufe a lumshe kansa na kwance a kirjinta ta bude baki tace 'Ammi da maa zasu san bananan' Bai bude idanuwansa ba ya sake shigar da hannunsa cikin vest dinsa dake jikinta ya shafi cinyoyinta masu laushi da santsin fata ya girgiza kai ahankali yana cewa 'Akwai abinda zasu iya yi dukansu idan sun sani? Xan hutar dasu na sanar musu a waya yanxu kina nan... Bude idanuwanta tayi dakyau akansa tana kalla da mamaki sedai kafin ta gama mamakin ya bude idanuwansa ya miqa hannunda ta baya zuwa bedside ya dauko wayarsa yana tashi daga kanta ya zauna daidai a kan gadon yana kokarin saka kira. Bata yadda zai iya saka kiran ba sai dataji ringing din wayar Ammi data manta ma ta taho da ita yana tashi yashe a tsakiyar dakin ta kalli wayar ta kallesa shima ita ya kalla kafin ya kalli wayar sbd ya manta datazo da ita dan haka wayar ya kashe ya nemo numbern Maa tenya zai saka kira tayi kansa da dan sauri tana miqa hannu zata kama wayar ya rungumeta gabaki dayanta yana qarasa dorata zaune akansa tsakiyar gadon. A zaune yake kafafunsa a miqe a bude dan haka zaune da ita yayi akan cinyoyinsa yana zagayo kansa da kafafunta ya matseta sosai dakyau jikinsa yana kallanta ita shi take kalla tace 'Da gaske zaka iya kira? Kamun Alkawarin bazaka fadawa Ammi bafa... qarasa zancen tayi tana masa wani kallo da bayyanarda dan fushi. Sake matsota jikinsa yayi suka hade dakyau yana kallanta yace 'Zasu sakaki takura da kunyar abinda bazan iya barin ki takura ba shiyasa zan sanar musu su sani shikenan sai bakin kowa ya mutu' Kallan bakinsa da yayi maganar tayi kafin ta maida idanuwanta a cikin nasa idanuwan ta kalla tanama rasa abin fada masa sbd mamakinsa dayake kasa sakinta koyaushe. Sake mannota yayi gashinta na biyowa ta gefen wuyanta ya saka hannu daya ahankali yana janyewa yakai bakinsa a fatar kafadarta ya dora lips nasa ya sakar mata wani lafiyayyan kiss daya sakata dagowa ta kallesa. Bakinta yakai nasa yayi kissing lips dinta a natse Nan ma kallansa tayi shima ita ya kalla yana kai bakinsa tsakiyar gefen wuyanta ya dora lips dinsa anan ma yayi kissing. Dagowa yayi yakai bakinsa a kunnenta ya dora kafin ya sauke mata kiss tsotsan kunnen yayi cikin wata irin salon data sakata rufe ido tana kamasa ta qanqame tsigar jikinta na tashi kafin ya sakar mata kiss me sanyi. Bude baki ta sake yi jikinta a mace zata ce masa wucewa takeson yi da gaske amma ya hana maganarta qarasa fita ta hanyar rufe bakinta da nasa cikin sanyi da nutsuwa yana kissing nata da zafi me slow din daya sakasu su dukan shagala. Da hannunsa daya ya dago vest din jikinta sama kadan ya zare bakinsa yana saka kansa cikin rigar zuwa sama ya fito da kansa ta wuyan inda nata wuyan yake ya sake hade bakinsu yana qanqame qugunta da bayanta. Duk yanda taso qwacewa ta gudu ta koma bai barta ba da wasu lafiyayyun romances nasa da yanda yake cukuikuiyeta a jikinsa yana kasa barinta. Basu ankara ba har sai da 10 na safe ta kusa tukuna suka rabu da gadon ta dauki wayan Ammi tafara kiran leylah wadda itama ta kasa komawa kwanan zaune tayi cikesa damuwa sbd ko a daren kwana sukai itada Asim a tare suna aikata wata zazzafar romance amma ta kasa fada masa kaman yanda ta fahimci shima ya kasa tayar mata maganar rabuwansu har lokacin. Tana ganin kiran Ammi da farko fargaba taji amma tinawa da tace bangaren Mum zasu sai ta fuske ta dauki wayar. Jin Bahar ya sakata ajiyan zuciya kaman yanda bahar din itama ta sauke ajiyan zuciya tana zaune akan kafafunsa yana bata fruits masu sanyi dake cikin madara me tsananin kauri a kwance sbd kusan hakanne yake shan fruits nasa yawanci. Bahar bata iya tsayawa cewa komaiba fara tambayarta tayi tana bangaren Ammi ko bangaren mijinta?? Amsawa leylah tayi tana tabbatarda Bahar din bata komaba kenan itama. Sake sabuwan ajiyan zuciya Bahar tayi cikin jin dadi tana cewa idan ta fito ta kirata su koma tare pls. 'Ok ganinan nima na gama zan fito nan da mintin biyar' Ajiye wayar Bahar tayi tana kallansa shima ita yake kalla hankali kwance sbd baitaba jin komaiba ko damuwan komaiba akan wani tinanin su Ammi sbd yasan daga lokacinda duk ya gama abinda yake gabansa babu wanda zai hanasa daukanta ta dawo hannunsa kwata kwata dan kuwa bayajin a yanzu zai iya kowace rayuwar da babuta a ciki. Kankanar dataji wata irin madara hartana digar da madara me kaurin gaske ya dauka da yatsun hannunsa yakai bakinta yana cigaba da kokarin bata sbd kada ta fita bataci komaiba yakai bakinta yana duba wayarsa shima. Bude baki tayi ta amsa tareda tsotsan hannunsa dayake daddabe da madaran daya debo wanda ya sakasa dakatawa daga abinda yake dubawa a wayan ya kalleta yana kallan yanda bakinta ke taunawa bayan yaji tsotsan dataiwa yatsar hannunsa har cikin kirjinsa da qashin bayansa. Batasan abinda yake kalla ba wayarta daya bata take kalla tana bin sakonnin Neesah dake jere da kallo tana karantawa tana murmushin dayake sake kashesa. Sake diba yayi da hannunsa yakai bakinta ta bude baki ta amsa batareda tana kallansa ba dan idonta na kan wayar, Yana zare hannunsa data sake tsotsa a wannan karan kasa riqe abinda yaji yayi sai saukan harshensa taji a bakinta yana lashe lips dinta tareda zirasa ciki yana laso zaqin dayake bakinta wanda ita kuma ta kasa motsi tana tsayawa cak daga abinda takeyi tanajin yana tsotsan bakinta a natse har saida ya lashe komai tas tukuna ya zare bakinsa yana kallanta ita shi take kalla da mamaki da wani irin murmushi fuskanta. Hannu yakai ciki ya sake debowa ya saka a bakinsa yana jinginar da bayansa a kujeran da suke zaune a kai palonsa ya kalli tsakiyar idanuwanta yana jiranta kafin tayi kowane irin motsi wayar Ammi dake tsakiyarsu tayi ringing din daya hana abinda yake shirin faruwa ya farun. Leylah ce ta kira tana baro bangaren Asim, Daukan wayar Bahar tayi idanuwanta na kansa kaman yanda nasa suke akanta bai daukesu ba sunyi ciki sosai da buguwa da wata irin kwantacciyar soyayyarta. Tana dauka yaji abinda tace ya lumshe idanuwansa bai budeba yanaji ta tashi daga jikinsa tana daukan wayarta data Ammin a hannunta zata bar gurin ya kama hannunta daya ya dawo da ita kai tsaye yayi kissing gefen fuskanta kafin ya saketa yana kallo ta fice daga dakin tana murmushi me kyau. Tana fitowa take securities suka miqe suna bude mata kofar ficewa bangaren kansu a qasa cikeda girmamawan da suka saba. Tana ficewa daga hanyar gabaki daya tana kama hanyar bangaren Ammi leylah ta bullo suka nufi bangaren Ammin kowannensu a dan tsarge. Ita Leylah kunyarta da jin nauyinta akan mum dinta da Ammi harma da Maa sakinah sunyi sunyi da ita akan ta koma taqi yadda ta koma kuma ta kasa fadan komai akan abinda yake faruwa dan haka suka kyaleta sbd jiran Dad dinta ya dawo dan a tinaninsu auren ya riga ya qare ne batason fada jiran takeyi a dad nata ya dawo a zauna. Dan hakanne take jin kunyar bayan taqi yadda takoma ta kuma qi cewa komai a ganta tana zuwa gurinsa batasan me zatace ba kuma hakama bazata iya kwasa ta komaba batareda tasan matsayinta ba. Koda suka shigo bangaren gaban Bahar yafi faduwa da shiga fargaba amma ganin ba kowa a palo ya sakasu wucewa daki batateda bata kowane lokacin ba. Suna shiga kai tsaye wanka Bahar ta wuce toilet tayi ta gasa jikinta da kyau kafin tafito ta sake cin abinci kadan ta kwanta bacci koma awa daya ne kafin 11 tayi. Itama leylah kwantawan tayi sbd already tayi wanka acan tana kwantawa baccin da bata samu tayiba shine ya dauketa. #MAMUH 09033181070 [05/01, 2:51 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 151 Ammi da daddare bata nemesu ba sbd itama ba anan din ta kwana ba saida safe ta nemesu shima ba dakinsu taje ba jinsu shiru ya saka ta aika naimah dubowa saigashi naiman tace basa nan, Maa sakinah data san babu wanda ta kwana a bangaren duka su biyun sbd taje da daddare dubosu ba kowa kuma har wani dare tana dakin tana gadinsu amma ba wadda ta dawo dan haka shiru tayi batace komaiba har naiman ta dawo ta sanar da Ammin basa nan. Shiru Ammin tayi amma batai tinanin komaiba tinda suna tare tasan NUAB bazai samu ganin Bahar din bama tinda suna bangaren Zuhrah. Wayar zuhrah taso kira taji ko suna can din sai bataga wayarta ba sai kawai ta share ta kama wata hidimar. Babu wanda ya sake fitowa dan haka basu hadu ba sai after 11. Bahar ce ta fito da wayar Ammin a shirye cikin kayan shan iska marasa nauyi sosai riga da wando ta nufi dakin Ammin ta shige. Wayarta ta kawo mata ta gaidata tana shigewa gefenta ta zauna tana amsa tambayan datake mata akan wayarta data ga sakon gaisuwan da zarah yar tenya datake aiko mata kullum. Anan leylah ta sameta ta gaida Ammin itama tana ficewa dan wayarta da Mum dinta ke kira dan amsawa. Bata fito dakin ba Maa ta shigo dakin dauke da tray din dayake dauke da madarar data dafa mata me karfin gaske ta ajiye kan table tana zaunawa akan kujera itama tana shiga firar da sukeyi cikeda kulawa sunayi akan wani hukuncin da Abaa dinta ya taba yankewa batareda ya iya mulki sosai ba a anjom suna dariya maganar na shigar Ayanah datake jinta har zuciyarta da farin ciki da dariyan jin yanda Abaas yayi mulkin anjom batareda taimakon kowannensu ba shi kadai. Sakinah ma dariya takeyi suna maimaita lokacinda yake tamkar mace bayason ace shine zaiyi mulkin Anjom yafison Ayanah tayi ya bita. Bawa bahar din mug cup din dayake fidda hayaqin madarar Maa tayi ta karba suna cigaba da firar su cikin nishadi da kewan Abaas wanda a yanzu koyaushe adduarsu bata yankewa akansa da sauran iyayensu da Nurat. Fara sha tayi a hankali tana dan bata fuska kadan sbd karfin madarar dan haka bakinta ya mutu ta rage magana tana sha a hankali tana saurarensu tana murmushi da yar dariya jin irin kuruciyar da mahaifinta yayi wanda firan take mata dadi sosai sbd batada labarin da ako yaushe yake mata dadi da bata gajiya da sauraro irin firar mahaifinta. Nishadi sukeyi sosai suna firar tana sauraronsu tana murmushi tana shan abinda yake hannunta a natse tana lafe gefen Ammi. Qamshinsa ne ya fara ratso su dan haka maa dake dariya sosai ta dago ta kalli kofar daidai nan ya sako kai da sallamarsa me nutsuwa da kamewa tareda wani irin iko. Ammin itama kofar ta kalla har lokacin fuskanta dauke da dariyarta me kyau datake tino mata farin cikinta na baya data rasa a tareda rayuwa da iyaye da yan uwanta. Ganin nishadin dasuke ciki ne ya sakasa qarasowa fuskansa daukeda wata natsatsiyar annushuwa da kwanciyan hankalin da shima yake tattare dashi wanda kasancewan 'yar Ammi a boyem din yake basa. Zaunawa yayi a gefen Ammin a natse cikin kwanciyan hankali ya kalleta ya gaidata cikin kulawa da kauna kafin ya maida kallansa kan Maa itama ya gaidata. Amsawa sukai dukkaninsu cikin kulawa da kauna suna kallansa da sauyin dayake tattare dashi na wata sabuwar nutsuwa da kwanciyan hankalin dasuke iya hanga a tattare dashi amma ba wanda zai iya tambaya. Kan Bahar ya dawo da kallansa a natse ya kalli cup din hannunta da abinda yake cikinsa tana sha ahankali batareda ta iya dagowa ta kallesa ba sbd batason ma Ammi taga ko kallansa tana yi. Maa ce ta kalleta tace 'Yar Ammi bazaki gaida Sultan guda ba gashinan kinyi shiru? Faduwa gabanta yayi ta dan dago ta kalli Maa din wadda ta kafeta da ido, Kan Ammi ta maida kallanta taga Ammin ko kallanta bataiba dan haka ta juyo da idanuwanta a hankali akansa ta kallesa shi kuwa ya kafeta dasu kaman zai janyota jikinsa. Bude bakinta tayi cikin nutsuwa da kokarin sakewa tana hana kowace fargabanta fita ta gaidasa. Sai a lokacin ya dauke idanuwansa daga kanta sbd yanda komai nata ke shigarsa a daki daki, Zai iya kasa riqe kansa ya kama hannunta sbd jin sautin muryanta da yanda ta gaidasa din tana kallansa da mayun idanuwanta dake warware duk wani lissafinsa. Amsawa yayi kafin a sake cewa komai ta miqe a natse da cup dinta a hannunta tabi ta gefensa ta fice daga dakin tana bar masa wani qamshinta daya shiga hancinsa dakyau. Wani numfashi ya hadiye yana kamewa dakyau batareda yabita da kallo ba harta fice tukuna ya dawo da nutsuwansa cikakkiya akan iyayen nasa suka fara magana. Maa ce ta kallesa tana gyara zamanta da dukkanin nutsuwa tace 'LEUL kaje ka samu ganin mahaifinka kuwa? Duka munsan kasan baya nan tsawon wannan lokacin yana can tareda mu a uk dan haka tinda ya dawo ya kamata duk matsayin da kake dashi kaman yanda kazo ka gaida mahaifiyarka kayi mata barka da dawowa shima kaje ka samesa kayi masa gaisuwa da barka da dawowan sbd duk koma menene kowa yakeji matsayinsa na uba,sarki,Mahaifi kuma mijin mahaifiya ya wuce komai' Shiru Ammi tayi sbd yanda zuciyarta ke harbawa da yanda komai zai bayyana NUAB ya fahimta, Shi kuwa shiru yayi yana sauraran Maa din, Tinda ya dawo sun hadu so daya dayaje ya samesa da kansa suka gaisa amma bayan nan basu sake haduwa ba sbd bayajin akwai abinda zasu iya zaunawa su fuskanci juna su tattauna a tsakaninsu. Numfashi ya sauke me sanyi da nutsuwa kafin ya dago ya zubawa Ammi idanuwansa sbd duka wannan maganganun yasan abinda takeso aka isar mata a gurinsa, Itace take son ya samu Sultan su daidaita sbd zuciyarta na son hakan, Zuciyarta bazata iya fifita son datake masa akan na sultan ba shiyasa take masa hakan har itace ayau take kasa masa magana sedai ta saka ai masa magana duka akan sultan. Dawo da kallansa yayi akan Maa ya bude baki baki a natse yace 'Insha Allah Maa' Yana fadar hakan sallama yayi musu ya miqe ya fice batareda ya cewa Ammin komaiba sbd koyaushe akan sultan sosa zuciyarsa takeyi tareda danne matsayinsa na 'danta dayake yaqi da jin zafin sultan akanta amma sai tana mantawa da hakan tana zabar sultan kuma tana boye masa tana daukansa da masa kallan wanda yake tsakiyarta da farin cikinta na son rayuwa da mutumin da 'yanci wannan ya kasa bata yana matsayin sultan wanda yake kam mulki sama da shekara talatin. Yana fitowa Aleey kallo daya yayi masa yasan zuciyarsa ba dadi dan haka babu doguwar magana suka wuce Fada dake cike ana jiransa ayau akwai taro da zaman fadar. Koda suka isa fadar tsit koina yayi sbd shigowansa da aka sanar. Yana shigowa kowa kansa yayi qasa niimar gurin na gauraya a natse da qamshinsa da zuwa yanzu duk wanda yake shiga fada dashi yasan qamshinsa hakama zazzafan kwarjininsa ya gauraye gurin. Koda ya isa kan karagar mulkin boyem din tini Aleey ya isa ya tsaye a gerenta daman keelah na tsaye daga bayanta cikin jikinsa babu kalar makamin da babu a soke boye. Yana zaunawa daga waje securities masu karfi suka dakatar da kowace irin kaida kawo a hanyar fadar ba shiga ba fita saiya fito kuma kowa zai samu yancinsa. Kusan wuni yayi a fadar bai samu kansa ba sai kusan yamma dan haka yana fitowa daga fada kai tsaye aika sakon zuwansa akai gurin sultan yasar wanda yayi mamakin jin zuwan nasa duk da Ayanah ta sanar masa a waya cewan Maa dinsa sakinah tayi masa magana amma kuma shima daman yana buqatar ganin nasa dan haka koma menene zuwan na NUAB din zai kawo yana shirye dashi dan kuwa lokaci yayi dazaisan uwarsa ta auru. Shi kansa NUAB din ayau yana son fuskantar sultan ne a karo na karshe insha Allah akan mahaifiyarsa wadda a yanzu baida ikonta yana son yayi masa iyaka da ita sbd kaucewa abinda babu a addini hakama a karan karshe zai sanar masa da zai bar boyem da ita bazata taba dawowaba da zama. Wannan tabbatacciyar magana ce da zai tabbatar masa sbd shine me cikakken ikon mahaifiyarsa ayanzu idanma sultan din ya manta zai tinatar dashi hakan a tsanake sbd yasan ya rasa damarsa har abada. Saida yayi wanka ya huta bayan sallan magrib ya nufi bangaren mahaifinsa wanda yake zaune a natse shima yana jiransa da sadakin mahaifiyarsa daya ajemasa yana jiran ranar basa. Koda Sultan me mulkin boyem LEUL NUAB ya iso bangaren sultan me murabus yasar kadir yana tsaye bakin kofa yana jiran isowansa cikin nutsuwa da Girmamawa. Aleey ne da keelah a tareda shi sbd ziyarar bata buqatan hayaniyar tsaro tinda gurin mahaifinsa ne yazo. Kadir ne yayi masa rakiya da iso har palon da sultan yake hutawan yana zaune yayi fresh dashi hutu da kwanciyan hankalin da duk yake nema a rayuwa yanzu ya samu duniya tasan ya mallaki Ayanah ghaz halak malak kadai ya rage wanda shi baya buqatan hakan idan 'danta kawai ya sani ma ya ishesa duk da idan har danta ya amince ya karbi aurensu to dole duniya zata sheda ta sani sbd tsaftata alaqar. Dagowa yayi yana zaune kafarsa daya akan daya yana duba abu a waya fresh fruits a table din gabansa kallan Fuskan NUAB yayi wanda shima huta da kwanciyan hankali da wani azababben iko da izza ke bayyana tattare dashi na zafin mulki ta uba data uwa da kuma na empire din kansa daya kafa. Aura ce ta cike gurin ta uba data 'da dake nuna zallan iko da izza dan haka ficewa kadir yayi a hankali a natse yabarsu su kadai. A 1 seater din dake facin sultan yasar NUAB yake zaune ya dago cikin nutsuwa ya kalli mahaifinsa bai ji komaiba na damuwa ko wani yanayin a natse ya bude baki ya gaidasa yana kallan abubuwan da sultan din zaiji daga bakinsa. A natse sultan ya amsa yana qarawa da masa kirarin sarauta a natse dan bude filin da abinda zai gabatar masa. NUAB dayake sauraransa numfashi ya sauke yana dagowa ya kallesa cikin isar iko da izza zai fara magana sultan ya miqa hannunsa gefensa ya dauko silallan zinarin dake gefensa ya ajiye a gaban NUAB din da suke dauke da sunan Ayanah ghaz baro baro a jiki. #MAMUH 09033181070 [06/01, 10:35 am] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 152 Yana ajiye wa bayansa ya mayar a natse ya jinginar a kujeran dayake zaune har lokacin kafarsa daya na akan daya ya zubawa NUAB idanuwansa wanda shima a natse ya dago idanuwansa masu kyau ya kalli sultan din kafin ya maidasu a natse akan abinda ya ajiye masa a gabansa ya zuba musu ido yana kalla. Shiru sukai dukansu idon kowannensu na kafe akan abinda yake gaban nasu suna kalla, Sultan jiran tambayar NUAB yakeyi duk da yasan bazai taba tambayarba koda zasu shekara a hakan koda kuwa menene bazai taba bude baki ya tambaya dinba sedai shi daya ajiye koma meye ya fada da kansa idan ba hakan ba zai gaba abinda ya kawosa ya miqe ya ficewansa. Dan haka ajiyan zuciya mara sauti sultan ya sauke yana maida kallansa kan fuskan NUAB wanda ya dago shima yana kallansa ya bude baki yana kai hannunsa daya a natse ya tura silallan gaban NUAB din yace, 'Ina gabatar maka da sadakin mahaifiyarka Ayanah ghaz me girma Sultan LEUL boyem wanda aka daura auren sha ashirin ga watan daya gabata, A yanzu ba kaine kake da cikakkiyar iko akanta ba nine mijinta,nine mahaifinka,nine Sultan dinka' Kallansa NUAB ya dago yanayi da dukkanin idanuwansa yana jin maganarsa na sauka kaman baisan meyake fada ba sbd yasan zai iya fadan komai akan ya mallaki Ammin dan haka a natse ya maida idanuwansa akan zinarin gabansa yana kallan sunan Ammin dayake bayyana baro baro akai ya kalla tsawon mintina kafin ya dago da idanuwan ya sake saukewa sultan yana jin zuciyarsa na fara daukan zafin daya manta rabon da zuciyarsa ta dauka, Bude baki yayi a natse yana kallan sultan din yace 'Ammin tasan da maganar dake gudana nan din maana tasan da aure a kanta?? Sake gyara jinginar zamansa sultan yayi yana sake murmushi me kyau da nutsuwa yana kallan NUAB din yace 'Kaine da baka saniba nake sanar dakai a yanzu sbd ka sani din Sultan dan Amarya' Numfashi me dumin daya fara zafi NUAB ya sake kalmar na zafafar zuciyarsa ta tafaso sa ya sake kallan sultan da kyau yace 'Aure irin wanda kayi mata a baya na bata matsayin wishmah ka sake bata sbd bansan Ammina zata iya aure batareda sanina ba ko izinin dan kuwa a duniyarta kaf yanxu ni kadai ne waliyin aurenta da bada aurenta' Ajiyan zuciya me sanyi da nutsuwa sultan ya sauke yana kallan NUAB din yace 'Aure ne mukai wanda kana buqatar nutsuwa ka fahimta hakan, Ba raayinka ni nake nema ba,ba kuma izininka nake nema sbd mune muka haifeka bawai kaine ka haifemu ba, Aure ne kaman kowane aure da akeyi me daraja da baa buqatan dogon bayani, Amminka tana jin shakkar yanda zaka dauki lamarin ne ya saka aka ja lokaci batareda ka saniba ba amma tinda yanzu ka sani ka sani mahaifiyarka tayi tinanin abinda zaka dauka kafin ta amincewa auren dan haka a yanxu daka sani saka albarkanka kawai take buqata ba bacin rai da fushi ba.' Yana gama fadan hakan miqewa zaiyi NUAB ya kallesa idanuwansa jajir zuciyarsa na wata irin tafasa da bacin rai me tsananin gaske da fushin dayake taso masa yace 'Kanada raayin hakan meyasa bakaiba tin a shekarun baya datake tsananin buqatan hakan? Meyasa baka yantata ba a lokacinda hakan yakeda amfani? Meyasa sai ayanzu? Sbd ka kaine me juya rayuwanta a yanda kaso a lokacin da kaso sbd ita ba kowa bace face baiwar da aka saka kudi aka siya? Yankar zuciyar sultan maganganun sukai ya dago idanuwansa shima da sukai ja ya kalli NUAB din cikin jin zafin maganar yace 'Eh sbd nine me juyata a yanda naso da kuma bata matsayin da duk nakeso sbd nine na siyota ba kaiba,nine me ita da cikakken iko da ita a kaf rayuwarta ba kowa ba,a yanzu danaga lokacin auren yayi shima gashinan na aure ta auren da ba wanda yakesa ikon sakawa ko hanawa idan ba ni dinba.' Gama maganarsa yayi daidai da shigowan ayanah din wadda ta kasa nutsuwa da haduwan tasu saida ta iso dan haka kallan NUAB takeyi da idanuwanta da suka sauya sbd fargaban abinda zai iya biyowa baya, Juyowa NUAB yayi ya kalleta da idanuwansa dake tsananta ja maganganun sultan sun gama buga xuciya da jininsa dan kuwa ko ayanzu ya fada masa uwarsa ba kowa bace face baiwarsa da zaiyi dik yanda yaga dama da rayuwarta, Wani irin kallo yakewa Ammin yana jin ta gama rusa duk wani karfin zuciya da kuzarinsa ya bude baki yace 'Ammi kina ji da kunnenki ke din ba kowa bace face baiwar da aka saka kudi aka siya, A hakan kika kuma zabarsa akan duka radadi da baqin cikin dana rayu a cikinsa sbd ke' Rintse idanuwa Ammin tayi tana isowa gurinsa zata kamasa ya miqe tsaye yana kallan sultan wanda ransa yayi mummunan baci yace 'Ban karbi auren ba sbd nine me bada auren dan haka...... Wata irin tsawar da tinda sultan yake babu wanda ya taba yiwa ita ya sakarwa NUAB din wadda dakin gabaki daya saida ya amsa take Ammi ta shiga tashin hankali tana kallan sultan din kafin ta kalli NUAB wanda jikinsa ke wata irin rawa sosai idanuwansa jajir fuskarsa tayi ja. Su kadir dasu aleey harma da maa sakinah data taho tareda ayanah a kunnuwansu tsawar me karfin gaske ta sauka wadda ta saka kowannensu qasa da kai jiki na sanyi da wata irin fargaba da damuwa batareda sun motsaba gurin ya sake daukan tsit. 'Zaka dena fadamun duk maganar dataxo bakinka kowane matsayi kake dashi kuwa daga yau sbd duk abinda kakeji kake taqama dashi nine na bakashi sbd nine na haifeka, Nina na baka sunan dakake amsawa yau, Nine na na baka jinin iko da mulki da izzar da duk kake ji a kanka da jininka, Nine na baka kariyar da kake taqamar ka rayu ayau, Nine na hana kaina duk kwanciyan hankali da farin cikin da duka mulki yake bayarwa nai watsi da girma da iko na na fixgeka daga hadarin dayake tattare da rayuwarka na baka dalilin daka zama jarumin dayake tsaye a gabana yanzu, Nine na bawa mahaifiyar taka kariyar data rayu a cikin cikakkiyar kwanciyan hankalin da kake ganinta a gabanka a yau, Nine wanda ya tsaya ya tsayu akanka na baka kariyar da bazaka taba zama abinda ka zama abinda ka zama ba a qasar da ba taka batareda na taba baka dalilin rauni ba, Ni ba ubanka ne kadai ba daya kawoka duniya ni saviour dinka ne, Ni sultan dinka ne,ni ubangidan mahaifiyarka ne sannan ni ayanzu mijin mahaifiyarka daga karshe ni masoyinta ne da 'dan da muka haifa bai isa ya saka sharadi a gabanmu dan haka ka aje matsayinka na sulta a komai nine ubanka da you must learn how to talk and respect me to the core...' Da wani irin zafin gaske ya qarasa maganar wadda take fita da karfin gaske cikin bacin ran da babu wanda ya taba gani wanda ya saka Ayanaah kallan NUAB wanda shima rawa jikinsa yake sosai har lokacin jan idanuwansa kaman zasu kama da wuta sbd ayau ya tabbatarda idan aka haifeka angama shan gabanka duk kuwa abinda kake ji dashi ko kake dashi dan kuwa abinda yake ji yafi wuta ci a jininsa amma baida yanda zaiyi bayan tsayawa yana sauraran gorin da ubansa ke masa shida uwarsa bama tareda ita tasan hakan ba. Dago idanuwansa yayi ya kalli sultan din wanda ko kallansu ya dena sbd tafasar da zuciyarsa ke yi shima ya gaji da zafi da fushin NUAB dayake tolerating tin yana yaro wanda yana masa uzuri ne sbd yasan zafin son dayake wa Amminsa dashine ya saka ya tashi da jin zafin rashin ganinsu a tare amma sam ya kasa gane cewa son dayake masa ne yake sakasa jin tsananin zafinsa daya kasa zabarsu da Amminsa akan kowa bayan shi kuwa yafisa jin zafin ciresu da yayi daga jikinsa sbd basu kariyar da ayanzu suke tsaye tareda juna. Magana NUAB din zaiyi shima cikin kololuwan quntata da maganganun Amminsa ta katsesa da tsawa me karfin gaske itama tana riqosa cikin damuwa da rasa abin yi tace 'NUAB mahaifinka ne kome kake ji zaka hadiyesa ayanzu batareda ka bayyanaba sbd tinda ya haifeka ya gama maka komai, Kome laifinsa a gurina ni na yafe masa sbd nasan dalilinsa daga baya na hakan hakama ko babu dalili tinda zamansa nakeyi dole zan fuskanci damuwa da baqin ciki na zamantakewa wanda gashi a yanzu ya wuce, Ka aje komai ka bar komai ka bari zuciyarka datake tsananin sonsa ta karbesa, Ka aje fushinka ka fuskanci matsayinsa daya wuce komai da kowa... Ayau ina fada maka ka dauka umarni ne ko shawara ko baki koma menene ayau ina fada maka ka ajiye duk abinda kakeji bazaka sake disrespecting nasa ba zaka girmamasa zaka bari zuciyarka ta karbesa matiqar kanason naci gaba da rayuwa a matsayin mahaifiyarka........ Da wani irin slow me mugun zafi da wani duhu da wuta dayake ganin suna ci a idanuwansa da kirjinsa ya juyo yana kallanta fuskarsa na qarasa komawa jajir ba kyan gani yana kasa motsawa bakinsa na mutuwa daga furta kowace irin kalma. Shi kansa sultan din dago jajayen idanuwansa yayi ya kalli Ayanah din wadda idanuwanta sukai jajir wasu hawaye masu tsananin radadin kalman data fada suna gangarowa daga idanuwanta sbd tasan ayau NUAB zai shiga mafi qunci da radadin zuciyar dabai taba shiga ba jin hakan daga bakinta. Wani irin sanyi dukkanin jikinsa yafara a hankali sbd ayau ya samu kalman datai breaking zuciyarsa kacakaca a take batareda qara kowane second ba. #MAMUH 09033181070 [06/01, 2:31 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 153 Hawayen fuskarta dake gudun sosai ya saka sultan takowa gabanta har lokacin zuciyarsa daci take masa sosai sbd ganin yanayi halinda suke ciki a tsakaninsu da babu wata kauna ko soyayyar data wuce tsakaninsu dan kuwa sune haske idaniya da ruhinsa da ayau yake tsaye sbd soyayyarsu daya riqe ya hana kansa sakewa ga kowane irin challenge har suka kawo inda suke yanxu amma gashi suna tsaye cikin jin zafin juna maimakon kaunar dayake fatar su rayu a cikinta. Rintse idanuwansa da har wani radadi sukeyi NUAB yayi jijiyoyin hannuwansa dana kansa duk sun fito. Bai iya cewa komaiba ya juya a hankali yabar palon idanunsa na fidda wata zafi, Binsa Ammi tayi da kallo hawayenta na sake gangarowa tana daga kafa kaman zata bisa ta rungumosa Sultan ya saka hannuwansa biyu ya riqota yana rungumeta a natse sbd a yanzu NUAB din na buqatan space sbd ayau yaji abubuwan da zuciyarsa zata jima tana tafasa bata saukoba kafin ya fahimci gaskiyar da suke kokarin fada masa ya dawo daidai dan kuwa shi kansa yasan kaman yanda yake tsananin kaunar dansa haka NUAB yake kaunarsa kawai zafi ne na rabuwa dasu daya kasa cirewa aransa tin yarintar. Kuka Ammin keyi a hankali a jikin sultan din tana jin kaman kalamanta sunyiwa NUAB din tsauri. Zaunar da ita sultan yayi ransa ba dadi shima ya rungumeta yana kasa cewa komai dan haka sukai shiru dukansu. Shi kuwa yana sako kai kofar Aleey ne ya fara ganinsa fuskansa kawai ya fara kalla bai iya qarasa kallan idanuwansa ba yayi gefe yana buda masa hanya idanuwansa na sauya take sbd ganin halinda ubangidansa yake ciki wanda kusan hayaniya sosai suka jiyo daga ciki a tsakaninsa da iyayensa wanda ba dan adam dayake da daman shiga dan haka duke a tsuru suna jiran iyayen gidansu dukansu. Wata irin aura ce ta zafinsa kawai ta bugi dukkaninsu dake kofar take kowa yayi qasa da kansa fadawa ma dake hanyar ficewa bangaren zubewa qasa sukai da sauri kansu a qasa sbd tamkar guguwan wuta haka suka ga tahowan tasa cikin wata zafi da zafaffen izzar mulki. Aleey da keelah ne suka bi bayansa babu wanda idanuwansa basu sauya ba a cikinsu musamman aleey shi keelah kuwa a lokacin ya samu damar wani me laifin akansa abinda suke ji din zai sauka. Kai tsaye bangarensa suka nufa wanda suna tinkarowa tin daga nesa kowa ya miqe suna shiga wata irin nutsuwa sbd a tafe suna iya hango yanayin ba daidaiba. Koda ya iso an wangale masa kofa hatta kofar shigewa palo an an bude masa dan haka yana isowa shigewa kawai yayi aleey ya rufe kofar yana juyowa ya bada umarnin ba shiga ga kowa kaman yanda aka saba duk da daman babu me zuwa bangaren bayan masu aikin da suna gamawa suke barin bangaren. Yana shiga kai tsaye palonsa ya wuce na qurya shima yana isa kokarin daidaita kansa yayi da zuciyarsa ya nufi inda zaiyi sallah ya tada sallar ishai da aka aka fara yabi jam'i daga nan batareda ya iya tafiya masallacinba dan gabaki daya fuskansa ba kyan gani, Ana idar da sallar jin yayi numfashinsa na sarkewa yana kasa fita daidai hakama wani irin zufan gaske yake fitarwa idanuwansa har wani rufewa sukeyi yarintarsa da duk abinda ya taso a cikinsa yana dawo masa da tinanin da radadin da kaunar dayake wa mahaifinsa me karfi da kishinsa dayake tada duka wani fushinsa, Miqewa yayi bedroom dinsa ya nufa bai tsaya komaiba tin daga kofar bedroom din yafara bude botiran gaban rigarsa ya zare ya jefar yana zare komai daya baya daya kai tsaye ya nufi glass door din dake dakin ya budeta gabaki har qarshe yana saka kafarsa batareda komai a jikinsa ba bayan tight CalvinK short underwear dake jikinsa fara qal ya isa bakin lafiyayyan pool din dake gurin ruwan ciki na daukan ido yasaka kafa yana shigewa ciki ahankali harya gama shigewa gabaki daya ya rintse ido sanyin ruwan na ratsasa tsananin zafin jikinsa da jininsa ka neman fara karbuwa su daidaita. ****Ammi da Sultan kusan babu wanda ya iya cewa komai a yanayin da suke ciki har ya fice sallan ishai bai iya cewa komaiba bayan ce mata da yayi kada ta damu NUAB din zai sauko daidai babu yanda zaiyi bayan ya gama bacin rai da fushi kuma dole ya bisu hakama daga yau aurensu dasu sun samu cikakkiyar yanci da duniya zata san da sun zama maaurata kuma masu tsananin son juna duk wanda zai mutu ma ya dade bai kwanta ya mutu ba. Yana ficewa itama barin bangaren tayi ta fito Maa sakinah data kasa tsayawa sbd tension din yayi yawa na abinda yake faruwa a ciki ya sakata komawa tabar bayi biyu suna jiran fitowan tata palo ta zauna tinda ta dawo tayi shiru cikin tsananin damuwan NUAB da itama takeson ya hakura ya aje komai yabi mahaifinsa wanda a yanxu duniya tafara sanin sirrinsa dake boye a ransa cewan babu wanda yakeso fiyeda ransa a cikin yayansa da duniyarsa kaman NUAB din. Maa tenya ma datasan suna can din hankalinta bai kwanta ba saida sakinah ta dawo kallo daya tayi mata ta fahimci komai ya dauki zafi dan haka itama zaunawa tayi palon tana dan kallan tv sama sama. Ammi na shigowa yanayinta kadai suka kalla jikinsu yayi sanyi sbd idanuwanta da sukai jajir zuciyarta cikeda daci. Kallansu tayi tana sauke numfashi me zafi ta qaraso ta zauna tana dafe kanta a hankali tareda sake sauke numfashi ta dago tace 'NUAB ya kasa fahimtar abinda nakeson ya gane,ya kasa fahimtar abinda mahaifinsa yake son ya gane Bansan tayaya zan fahimtar dashi batareda ya dauka ina zabar bangare bane, A tsakaninsa da sultan ba maganar na zaba bane maganar ya fahimta ya yadda a yanzu aure mukeyi ba zaman baiwa da ubangidanta ba, Ayau ya saka na fada masa abinda bansan ya akai bakina ya furta ba.' Shiru sukai suna sauraranta damuwan sakinah na bayyana ta bude baki tace 'Kada ku ga laifinsa duka sbd duk abinda yakeji yake ciki an dasa masa shine tin yana yaronsa dan hakane ab8j ya tsaya a ransa hakama auren da kukai kun boye masa musamman ke dayake ganin komai yana yinsa ne sbd farin cikinki da baki kariya, A qalla kafin auren ya kamata ku zauna dashi kuyi sharawa tinda shine waliyin dakike dashi amma tinda duka baayi hakan ba yanzu daukan zafi duka ba shine mafita ba hakuri zaayi a basa lokaci ya fuskanci komai da kansa.' Shiru sukai dukansu tenya ta amsa zancen da itama fara jero tarihin irin yanda yayi rayuwa tin tashinsa a cikin ganin shi din da uwarsa ba kowa bane face abin takawa a wulaqanta a banza a masarautar karkashin mulkin mahaifinsa wanda shine ya fito ya nunawa duniya din su ba kow bane face mistress dinsa daya gama amfanuwa da ita da 'danta da kuma yanda aka rabasa da uwa da qasarsa aka kaisa qasar da baida kowa baida komai aka jefar dashi tinda qananun shekarun har girmansa ba wanda ya taba nemansa tayaya ake tunanin zuciyarsa zata sake wannan zafin duka a lokaci daya?dole sai ahankali insha Allah zai sake komai. Hawaye sosai Ammi take gangarowa da jin irin yanda tenya ke jero quncin da suka rayu a cikinsa a cikin masarautar wanda NUAB ya taso a cikinsa ya kangarar masa da zuciya, Komai dawo mata yayi ta rintse idanuwanta tana jin zafin abinda tayiwa NUAB din sosai kirjinta na nauyi. Maa sakinah ma nauyin kirjinta yayi ta kasa cewa komai idanuwanta jajir kaman yanda na tenya din sukai sbd sune kadai sukasan radadi da zafin quncin da suka rayu a wancan lokacin a cikin masarautar data zamar musu tamkar maqabarta sbd qunci da baqin ciki tareda kadaici da damuwa. Bahar datake tsaye duk abinda suke fada da faruwa a kunnenta nauyi kirjinta yayi idanuwanta suka ciko da hawaye tana kasa motsawa musamman ganin hawayen Ammin da kuma yanda ake fadar rayuwar da sukai wadda itace ta busar ta kangarar da zuciyar NUAB wanda ya taso ba soyayya da kulawan kowa ya rayu shi kadai sai soyayyar uwarsa da bata hayyacinta bata san ta kaunacesa ba a lokacin. Kasa tsayuwa tayi jikinta na tsananin mutuwa da wani irin sanyi zata bar gurin Ammi tafara fadar abinda ta gaya masa ayau din wanda take jin nadamar fada masa hakan duk da tayi hakan ne sbd sakasa ajiye komai ya shirya d mahaifinsa. Shiru suka sake ba wanda ya iya cewa komai sbd bama me daman tinkarar NUAB din yanzu dole saiya nemesu da kansa zasu iya samun damar magana dashi su dan taushesa. Bahar data sake yin sanyi dakinta ta koma ta zauna a kan sofa tana kasa motsawa zuciyarta cikeda tinani. Leylah dake kwance shiru itama tana fama da kanta zuba mata ido ganin yanayinta kafin ta rufe idanuwanta bacci ya dauketa. Ita kuwa kasa motsawa tayi daga inda take din zaune har tsawon lokaci abubuwa da yawa na yawo cikin kanta cikeda damuwa da mutuwan jiki sbd bayan damuwan da Ammi ke ciki akansa harda fushi da bacin rai me girma tana ciki kan NUAB din wanda shima a daidai wannan lokacin tasan yana cikin matsanancin halin da baya buqatan kowa amma kuma tasan dole wani yana buqatan kasancewa dashi. Sallar ishai da akai tin dazu ta tashi jiki a mace tayi tana idarwa tai shirin bacci har lokacin jikinta a matiqar sanyaye tana jin rashin nutsuwa. Zaunawa tayi bakin gadonta tareda dago idanuwanta ta kalli agogon gefen gadonta taga karfe goma har tayi. Numfashi ta sauke a sanyaye a natse kafin ta miqe tana rasa nutsuwanta kwata kwata ta dauki hijabi har qasa ta saka tana daukan wayarta ta fice daga dakin. Ko data fito palo babu kowa koina yayi tsit alaman kowa ya shige sbd yanayin da ake ciki na damuwa. Kofar ficewa take nufa daidai zata saka hannu ta bude kofar aka kirata a natse Tsayawa tayi cak cikin faduwan gaba me karfi daya sake sanyaya jikinta. Juyowa tayi daidai Maa sakinah na isowa gabanta dauke da tray me kyau dayake dauke da white and gold tea set masu daukan ido sabbi dal na amfanin LEUL din ta miqa mata sbd daman dakinta zata kai takai masa sai gata ta gani tasan kuma can din zata. Bata ce mata komaiba miqa mata kawai tayi tace takai masa. Bayi biyu ne mata naimah da salmah tace su rakata su dauki tray din wanda aka saka sukutum a cikin wata basket me girma da fadi. #MAMUH 09033181070 [07/01, 11:49 am] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 154 Itama Bahar din bata iya cewa komaiba kuma bata iya dagowa ta kalli Maa dinba sbd kunya da macewan jiki dan haka juyawa tayi a natse ta wuce su Naimah din na bayanta da zazzafan hadin tea din dazai warware kan NUAB din cikin sanyi insha Allah. A sanyaye take nufar bangaren cikin nutsuwa da tinani kala kala bayinta na biye da ita kansu a qasa har suka sako kai a hanyar bangaren wanda tin daga nesa securities suka hangota hadda aleey dake cikinsu a daren sbd ya kasa shigewa miqewa sukai dukkaninsu aleey ne da kansa ya bude mata kofar yana tsananin jin dadi da farin cikin ganinta tareda jin wata nutsuwa na shigarsa sbd yana tsananin son sanin halinda NUAB yake ciki amma ba ikon shiga dan haka ya kasa barin waje yana cikin securities din dan bazai iya rintsawa ba koya shige. Barka da zuwa sukai mata a natse dukansu batareda ta iya amsawa ba itama aleey kadai ta iya magana dashi a qataice tana wuce yana biye da ita har kofar shiga ciki ya bude mata ta shige bayin na biye da ita. A palon farko suka dakata suna ajiye kayan dake hannunsu a table a jere suka juya suka bar palon da bangaren gabaki daya suna komawa inda suka fito. Suna ficewa aka rufe koina na bangaren sai a lokacin Aleey ya sauke ajiyan zuciya me dan sanyi yana nufar lafiyayyan palonsa ya shige ya nufi bedroom kai tsaye ya shige yana nufar bathroom dan fara wanka tukuna ya huta. Acan ciki itama ajiyan zuciya me sanyi da sauti ta sake a tsakiyar palon tareda kallan hanyar palonsa na kurya tana jin zuciyarta da jikinta na sake sanyi, Sake sakin nunfashi tayi me nutsuwa kafin ta durqusa ta dauki tray din din da aka jere mata din ta nufi hanyar dakin. Tana isa ba maganar knocking sbd tasan baya cikin yanayin da zaa damesa da buga kofa koma yanayin da zai iya cewa a shigo koma yazo ya bude dan haka kai tsaye bude kofar palon tayi ta shiga a natse tana rufewa koina tsit da rashin haske sosai baya palon dan haka kofar bedroom ta kalla tareda daga kafarta ta nufi can din. Bude dakin tayi a natse ta sako kai tana shigo idanuwanta akan sofa sbd san ganinsa amma baya gurin. Qarasa shigowa tayi tana rufe dakin da bayanta a natse kafin ta tako zuwa tsakiyar dakin da shima akwai haske amma bame sosai ba. Duba dakin tafara yi da idanuwanta koina amma bata gansa ba dan haka ta ajiye kayan hannunta akan table tana zubawa hanyar bathroom idanuwanta da sukai laushi amma bataji motsin komaiba dazai nuna alaman yana can. Juyawa tayi gurin curtains din hanyar pool dinsa data gani a bude tana kalla kafin ta fara takawa ahankali zuwa gurin. Ba haske sosai a gurin shima hasken bakin pool dinne kadai daya zagayesa kadan kadai a gurin, Akansa idanuwanta suka sauka yana cikin ruwan ya baya kofar baya gashinsa me tsayi a asake bayansa kadai take iya gani dan haka ta dakata daga inda take tsaye tareda sauke boyayyar numfashi me dumi jiki a mace tana kallansa batareda ta iya matsawa ba ko juyawa ba. Tsawon sakanni ta dauka a hakan kafin ta daga kafafunta tafara takawa a natse tana nufarsa, Bayansa ta iso a hankali cikin nutsuwa ta durkusa tana sauke gwiwowinta a qasa tana dan zaunawa kadan akan kafafunta gap da bayansa dan har gwiwanta na dan taba bayansa daga sama da iya shi kadai ne a waje sauran jikin yana ruwa zaune. Bai motsaba kuma har lokacin idanuwansa basu bude ba a rufe suke cikin tsananin halin da zuciyarsa take ciki tana dauke duk wata rahamar gangar jikinsa. Idanuwanta ta saukar akan kunnensa ta bayan nasa taga yanda yayi wani irin jajir wanda yake nuni da halinda yake ciki dan haka ta rasa abin fara fada sai kawai ta rankwafo sosai cikin sanyi da nutsuwa takai miqa hannunta a natse ta dora akan fatar kunnensa ta shafa cikeda wata irin kaunar me karfin gaske da baki bazai iya fada ba da kulawa tareda fidda wata irin numfashi me zafi daya feso damuwan da tsananin sanyin da jininta yake ciki wanda ya sauka ahankali kan kunnensa da gefen fuskansa ya sake rintse idanuwansa ahankali batareda ya budesu ba yana jin wani irin zafi na sake taso masa da ratsa zuciyarsa sbd yanda numfashinta ya bayyanarda damuwar datake ciki. Wani sanyi jikinta ya sake yi batareda da dauke hannunta daga kunnensa ba ta saka dayan hannunta suka akan gefen fuskansa ta shafa a natse tana sako kanta ahankali gefen fuskansa ta bayansa zuwa gabansa sbd batasan wace kalman zata fara da itaba a yanzu dole shi takeson ya fara magana tukuna tasan me zata iya fada masa sbd rage masa damuwan dake zuciya da ruhinsa. Yanda ta sako kanta gefen fuskansa ta sauke idanuwanta masu laushi akansa tana kalla cikeda kulawa da jin kaman ta zare masa duk abinda yake ji numfashinta na sauka ahankali ahankali kan gefen fuskansa duminsa yana ratsasa yana dawo da tinaninsa akan abinda zuciyarsa take ciki na damuwan da iyayensa dashi suke ciki a daren. Bude bakinta tayi a cikin tsananin sanyi da nutsuwa da kulawa can qasan maqoshi gap da kunnensa tace 'Please...' Shiru tayi tareda jan wani numfashi mara karfi da sanyi tana rasa abin fadar kafin ta sake bude baki ta kuma furta 'Kada kayi damuwa dan Allah, I cant se... Bata qarasa ba sbd yanda muryanta ke rawa ya bude idanuwansa da suke jajir a wani slow yana saukesu a fuskarta. Kallanta yakeyi batareda kyaftawa ba ko kadan itama shi take kalla da wani gaze dayake sake juyawa kowace irin tinanin dake kansa.. Amminsa ce mace daya da a duk duniya yake iya komai akanta,.ayau ta masa baraza akan matsayinta datake dashi a rayuwarsa akan abinda zai iya ajewa idan tace kawai ya aje batareda ta saka masa wannan zazzafar kalmar ba, Sai kuma Ayanah bahar wadda itama akanta zai jurewa da fuskanta kowace irin yanayi.... Cikin idanuwanta ya kalla yana sauke numfashi me zafin daya daki fuskanta a hankali ta lumshe ido ta bude akansa kafin ya motsa a hankali tareda dago hannunsa daya ya miqa mata yana rufe idanuwansa tareda hadiye wani nauyi dayake tsaye a maqogoransa ya budesu akanta. Zare hijabin dayake jikinta tayi ahankali tana ajiye wa gefe cikin nutsuwa kafin ta miqa masa hannunta ta kama nasa tana takowa ahankali zuwa cikin ruwan yana riqe da hannunta batareda ya sake ba. Ratsata sanyin ruwan sukai ta sauke ajiyan zuciya me dan karfi tana qanqame hannunsa dake riqe da nata tana rintse ido sanyin na ratsata amma kuma tana buqatan isa garesa dan basa nutsuwa da sassaucin dayake buqata. Isowa tayi gabansa tana kallansa shima ya bude ido yayi mata kallo daya ya janyota cikin jikinsa a natse ya shigar da ita tsakiyarsa ya rungumeta tsamtsam da kyau yana sauke ajiyan zuciya me sanyi suna cikin ruwan. Shiru sukai tana lafe a kirjinsa tana jin yanda zuciyarsa ke bugawa da karfi tana harbawa da wani irin karfin da har a gefen fuskanta dake kwance a kirjinsa.. Lokaci suka dauka me tsayi a hakan kafin ta iya dagowa ta kallesa jin bugun zuciyarsa ya fara daidaita yana ragewa alaman ya samu saukowan abunda yake jin kaman zai kashesa sbd yankarsa da kalman Amminsa ke yi har lokacin sbd tana tinanin shine asalin matsalar dake tsakaninsa da mahaifinsa, Abinda bata sani ba shine da ace ta zaunar dashi ta sanar masa kaunar mijinta takeyi babu abinda zai hanasa basa dama ya kaunacesa koba yanzu ba ahankali sbd ko aljani Ammin tace tana kauna ko ta hada wani abin dashi zai kaunacesa ya sosa fiyeda qima, Duk zafin dayake ji akan sultan sbd ita ne badan sbd kansa ba sbd shi bayajin yana buqatan kaunar kowa a duniyar bayan tata, Sbd itane ya taso da jin zafinsa ya rayu a cikinsa amma ta kasa gane hakan harma take ikirarin yanke alaqarta dashi. Numfashi ya sauke yana jin baida saura kuzari kowane iri akan Ammin da Sultan sbd sun tabbatar masa da sune suke gabansa tinda ta sakasa sauke kowane irin zafinsa a hanya mafi radadi da ciwo da karya zuciya da kuzari, Ayau yaji sa shi ba kowa bane matiqar iyayensa na gabansa bazai taba zaka kowaba sbd kaman dagasa sama ne Ammi tayi ta sheqe, Sultan ya fada masa ya maimaita masa shi ba kowa bane a gabansa face 'dan daya haifa da dole yana gabansa duk izza da mulki da iko da isarsa. Bahar data sake zagayesa da hannuwanta tana qanqamesa ahankali ya kalla yana kallan fuskanta dake bayyanar da tarin damuwa da sanyi harma da tausayi, Soyayyarta ce ta fara tasowa tana cike kirjinsa da ruhinsa tareda sanyaya jininsa daya gama sanyaya ya dagota ahankali yana kallan fuskanta itama shi ta dago tana kalla a natse ganin fuskansa ta dan sake cikin karfin hali. Hannuwansa biyu ya saka yana bude gaban rigarta dan zare mata kayanta da sukai mata nauyi a cikin ruwan sbd jiqar da sukai. #MAMUH 09033181070 [08/01, 10:34 am] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 155 Kasa motsawa tayi tafara sauke idanuwanta zuwa qasa tana jin yana bude gaban rigarta a natse.. Yana gama bude gaban rigar zarewa yayi a natse ya cire mata ita gabaki daya ya sake cikin ruwan yana sake janyota jikinsa ya hade su ya saka hannunsa cikin ruwan yana saka hannuwansa biyu yayi qasa da doguwar wandon kayan baccin, Black bralette bra ce a jikinta da black panties da suka rage a jikinta ya janyota da kyau ya shigar da ita jikinsa ya rungume yana lumshe idanuwansa ya rufe yabarsu ahakan suka sake yin shiru. Dena jin sanyin ruwan tayi itama tana zagayesa da hannunta daya dayan hannun na kirjinsa ta kwantar tareda kanta tana jin bugun zuciyarsa yana gama daidaita ta bude ido ta dago ta kallesa tareda dagowa da kanta ta bude bakinta tace ya taho. Kama hannunsa tayi daya da nata ta janyosa a natse suka fito ruwan, Tana fitowa ruwan gabaki daya sanyi ya ratsata me karfin data dan kama hannunsa dayake nata da dan karfi tinda ba wani kayan a jikinta. Towels ne a jere da bathrobe sabbi da yawa a jere cikin wata qaramar closet dake gurin ya nufa da ita ya saka hannunsa ya dauko wata farar bathrobe fara qal ya saka mata a jikinta yana rufe mata jikinta shi kuma towel ya dauka a qugunsa ta sake kama hannunsa suka nufo ciki ta rufe kofar rufe tareda daukan remote ta rufe curtains din suma ta juyo ta dauki wani remote din kunna warming din dakin kafin ta sake juyowa ta kallesa yana tsaye ita yake kalla duk inda tayi a natse yana jin kaman zai hadiyeta sbd kauna me tsafta. Jansa tayi har kan sofa ta zaunar dashi tareda kallan fuskansa tana kokarin sake fuskanta sosai sbd sanyaya zuciyarsa. Gashinsa ta fara kalla wanda yake sake har qasa qasansa ya dan jiqe ta sake murmushi me kyau ahankali tareda kallan idanuwansa dake kallanta murmushinta na fesa wani sanyi a zuciya da ruhinsa. Hannu ta saka ahankali ta zare band din dayake daure da gashinta take nata gashin ya warware ta miqa hannu tana zaunawa akan kafafunsa a karan farko batareda shine ya janyota akai ba kaman yanda ya saba ta zauna tareda saka hannuwanta biyu duka ta zagayo wuyansa ta saka hannunta ta bayan ta kama gashinsa da band din ahankali ta daure masa tareda ciro hannuwanta tana kallan fuskansa. Numfashi me sanyi da sauti ya sake yana kallanta ta bude baki cikin sauti me dadi da daukan hankali tace 'Thank you' Tea din data kawo masa wanda ya huce ta juya ta kalla kafin ta yunqura zata miqe ya riqe hannunta da nasa cikin wani irin kallan kasala dayake mata ya bude baki yace 'Wat are you Thanking me for???? Idanuwansa tayiwa wani kallo kafin ta gangaro da idanuwanta ta kalli bakinsa da yayi maganar sbd abu ne daya koya mata kusan matiqar suna tare kowace magana da zata furta ko ta furta saiya kalli bakinta a wani zazzafan yanayin dan haka kusan dabiar ta shigeta matiqar yayi mata magana saita kalli bakinsa tana shaqar qamshin iska da qamshin daya fito a bakinsa gurin maganar dan haka ko a yanxu din qamshin iskar da maganar ta fito dashi tayi tareda kallan bakin tukuna ta saka hannuwanta duka biyu ta kamo fuskansa cikin tafin hannunta ta fara matsowa da ita zuwa fuskanta sosai ta hadesu hancinsu yana gogan na juna numfashinsu na shigar junansu direct da dumi me kashe jiki ta kallesa tareda sauke masa numfashi me zafi tukuna ta bude baki fuskansu na sake hadewa sosai lips nasu na gogan na juna da sauti me nutsuwa tace 'For saukan da zuciyarka tayi ta hana fushi da qunci hadiyeka a yau din' Lumshe idanuwansa yayi sbd yanda maganarta ta shigesa ta ratsasa ta saka tsigar jikinsa tashi. Janyewa zatai ahankali ya saka hannunsa daya ya dafo fuskanta ta bayan kanta yana hade fuskansu gabaki daya tareda saka bakinsa a cikin nata da yayi maganar data qarasa watsar da fushinsa yana jin shauqi na shigarsa hannunsa daya kuwa dannota yayi jikinsa yana mannesu cikin sanyi dakyau. Kissing nata yakeyi a natse da wata irin sanyi yana shigar da bakinsa cikin nata din dakyau suna mannuwa sosai da juna tana sauke ajiyan zuciya me sanyi da samun farin ciki sbd a yanzu ne ta tabbatarda ya sauka din tinda ya iya hakan dan haka hannuwanta ta zira a natse ta sake rungumesa dakyau tana shige masa sosai. Kissing dinta tabari yayi san ransa ya tsotseta iya yanda ransa yake so kafin ta zare jikinta ahankali tareda kallansa tace ya jira zata sake saka masa tea dinsa a zafi. Miqewa tayi tareda daukan tray din ta juya ta nufi kofar bedroom din ta fice zuwa lafiyayyar kitchen dinsa dake palon farko da kila baa taba amfani dashi ba. Tana isa fara fidda abubuwan da zatai amfani dasu tayi ta wanke tukuna ta juye tea din a cikin foldable tea kettle ta saka zafi. Tana tsaye tana jiran yayi taji an zagayota ta baya tareda janyota baya tayi gurinsa suna matsawa sosai daga gurin zafin ya hade bayanta da kirjinsa yana saka kansa a kafadarta ya bude bakinsa akan fatar kunnenta lips dinsa suna gogan fatar can qasa sbd yau shine ake rarrashin yace 'Ke kika dafa tea din da kanki?? Wani iri taji na inama itace tayi da kanta din amma zata dafa masa nata din dan haka girgiza kai tayi a hankali tareda bude baki tanajin lips dinsa na sakar mata waiwayi a fatar kunne tace 'Maa sakinah ce tayi' Sake zagayeta yayi da hannuwansa zuwa jikinsa sosai yace 'Tasan kina nan kenan? Gyada kai tayi tana jin waiwayin ya fara mata yawa ta birkota a hankali tana juyowa suka fuskanci juna yana sake matseta jikinsa cikin sanyi tace 'A hanya na hadu da ita zan fito' Murmushi ne me tsananin kyau da sanyi ya subuce masa jin gudowa da zatai ba wanda ya sani. Murmushinsa daya kasa daukewa ya sakata sake nata murmushin tana kallansa kamanninsa da mahaifinta suna sake bayyana sosai kaman ma shine ya haifesa sbd kusan kowace irin kama tasa ce idanuwan mahaifinsa sultan yasar kawai masu girma da wata irin zafin kwarjini ya dauko. Irin yanda take kallansa ta kasa ko kyaftawa tana kallan kammanin da Allah ya hade mata na mutum biyu datake so fiyeda komai a guri guda a fuska daya ya sakasa saka hannu yana shafar tata fuskan yana kallan kamannin macen dabai saniba ba duniya wadda ta haifar masa love of his life tabar duniyar yana mata adduar rahama da samun aljannah madaukakiya. Shigewa jikinsa tayi a sanyaye ta rungumesa tana yiwa Abaa dinta addua. Tafasa tea din yayi dan haka ta sakesa a natse tana juyawa ta isa ta kashe tareda daukan inda tea din yake tin farko ta juyesa ta sake wanke komai ta goge da towel ta dawo ta kallesa yana tsaye a bayanta yana bin kowace motsinta da kallo. Dauko tray din tayi ta dawo dashi akan kitchen island din dayake tsaye a gurin ta ajiye tareda fara murmushi ganin yanda yake binta da ido tace 'Kana jin yunwa ne kake kallan tea din haka?? Murmushin maganarta yayi yana tsayuwa dakyau a bayanta har hannuwansa na zagayeta kadan ya gyada mata kai yana kallan yanda take zuba masa tea din a cup hayaqinsa na tashi ahankali yana shigarsa. Tana gama zubawa juyowa tayi a natse a hankali tareda cup din ahannu tana kallansa ta miqa masa. Bai karba ba cup din ya kalla kafin ya kalleta ya saka hannuwansa ya kama qugunta a hankali ya dagata sama ya zaunar akan island din dayake gabansu tana riqe da tea din tana kallansa tana dariya a hankali sbd ganin yanda tea din yake rawa amma bai zube ba. Yana zaunar da ita bude kafafunta yayi ya tsaya a tsakiyarsu yana saka bakinsa a natse a cup din ya kurba a hannunta. Dariya mara sauti takeyi har lokacin tana kallansa sbd har lokacin bai karba cup dinba a hannunta yasha. Dafe hannuwansa duka biyu yayi yana sakata tsakiyarsa dakyau yana sha daga hannunta a natse tana basa tana kallansa shima ita yake kalla yanda murmushi bai bar fuskanta ba. Shanyewa yake gap da yi zufa me santsi yafara tsatsafo masa yana gangara a fatar jikinsa datake da santsi da lafiya sbd zafin tea din dayake ratsa koina na jikinsa da kansa yana fiddo masa zufan. Hannun rigar wankan jikinta ta saka ahankali ta goge masa zufan wuyansa a hankali tana qarasa basa tea din tana kallan yanda wani irin zufan ke tafiya ahankali daga fatar wuyansa zuwa kirjinsa. Bin zufar tayi da ido kafin ta dago ta kallesa shima ita ya kalla sbd wani irin karfin lafiya yaji yana ratso masa musamman yanda itama zufan ne ya fara tsatsafo mata a hankali daga wuyanta yana gangara zuwa cikin rigar wankan jikinta da gabanta yake a bude daga sama dan yana iya ganin cikin kirjinta. Hannunsa daya ya saka ya karbi cup din yana kaiwa bakinsa ya qarasa shanyewa lokaci daya gabaki daya batareda damuwa da zafinsa ba ya ajiye cup din gefenta yana dagowa ya kalleta da wata kallan ita kuwa cup din daya ajiye din ta kalla kafin ta dago ta kallesa ta sake kai hannunta a wuyansa ta shafi zufansa daya sakasa lumshe ido yana budewa a wuyan ya riqe hannunta cak kafin ya juya dashi zuwa wuyanta ya dora tareda da hannunsa akan nata din yafara shafe wuyanta ta rufe ido da sauri sbd wani yarr dataji sbd da santsin fatarta hannuwansu suka tafi da wani irin slow zuwa saman kirjinta. #MAMUH 09033181070 [08/01, 2:47 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 156 Rankwafowa yayi sosai a kanta yana rufeta da kirjinsa dayake daukan idanuwanta sbd haske da lafiyar fatarsa ta fara kokarin rufe idanuwanta ya saka hannunsa ya dago fuskanta yana hana hakan ya kawo fuskanta gap da tata ya hade gefen fuskansu yana gogawa ahankali yana saukar da fuskansa har zuwa wuyanta ya saka gefen fuskansa tasa ya goga zufarta da baida yawa ahankali da fuskansa ya lumshe ido yana jin duminsu da sanyinsu suna haduwa da fuskansa da kyau ba zato ya saka hannunsa daya ya sake mannota jikinsa da karfi suka sauke ajiyan zuciya a tare me sauti. Da fuskansa dayake goge fatarta a natse ya zame rigarta daga kafadarta yana saka hannunsa daya a tsakiyar mannuwan dasukai ya warware daurin gaban rigar yana zarewa fuskansa ta qarasa ture rigar daga kafatarta tana sauka daga kafadunta duka biyu ta sauka tana tsayawa iga qugunta sbd tana zaune daa tsaye take qasa tayi gabaki daya. Bralette din dake jikinta da batada foam ko kauri ko kadan yake kalla ta lafe ta hade da fatar kirjinta sbd sanyin ruwan datasa ta manne akai ta fidda shape din komai na kirjin nata babu abinda baa gani a zane jikin hakama kalar black datake daukan hankali akan kalar fatarta datake fara sosai. Wani yawu me sanyi ya hadiye ta maqoshinsa ya wuce yana fidda wani sautin kukan daya sakata dagowa a natse ta kallesa kadan tana tana jin tafin hannunsa na sauka a fatar cikinta dayake a lafe ya shafi cibiyarta tayi wani irin dauke numfashi a slow tana dafa kirjinsa da tafin hannunta daya sakasa qasa sa hannunsa kadan ta sake jan numfashi da karfi tana qarasa saka hannunta duka biyu a kirjinsa zuwa bayansa, Numfashinta bai gama dawowa ba ya sake shafa qasan cibiyarta yana sakar mata wani shocking din daya sakata saka yin baya da kanta ya tarota yana kamo wuyanta yana saka hannunsa daya ya fara shafo tin daga tafin kafarta yana mata wani irin shafar datake saka jikinta yar rawa tai kokarin riqe hannunsa yayi baya da kanta kai tsaye yana yin qasa ya kama kafarta daya ya daga yakai bakinsa ya saka bakinsa cikin wata sanyi yayi kissing tsakiyar tafin kafarta dayake fes kaman bata taka qasa. Har cikin tsakiyar kanta taji saukan lips dinsa da kiss dinsa a tafin kafarta daya sauka cikin sanyi. Baya tayi tana dafa hannuwanta duka biyu a kan inda take din zaune tana jin lips dinsa suna biyo tafin kafarta zuwa yatsun kafarta yana bi da kiss tin daga can daki daki har zuwa cinyarta daga ciki inda yake saka kansa cikin kafafunta yana cigaba da bi da kisses din har zuwa cikin rigar daya saka kansa ciki yana qarasa budeta ta zare ta fadi qasa gabaki daya ya dago idanuwansa da sukai ciki yana mata wani crazy mayen kallo kafin ya maida kallansa kan qaramar black abinda ya rage a jikinta yakai bakinsa a hankali ya kama gefensa ya shaqi qamshin dayake bugowa daga cikinsa ya lumshe idanuwa yana sake buguwan gaske ya sake jan numfashin qamshin gurin da karfi kafin ya fara yagasa da bakinda yana zaresa batareda ya saka hannunsa ba yafara jansa zuwa qasa da bakin nasa yana sake jin nutsuwansa na barinsa cikin sanyi harya gama zaresa bai sakesa ba yana riqe dashi a bakinsa ya dago yana kallanta ya kamo fuskanta da hannunsa ya hadesu guri daya ta kasa iya bude ido ta kalli panties din a bakinsa ta saka hannuwanta biyu a wuyansa tana zagayosa cikin sanyi shikuma hannuwansa ya saka bayanta ya zare bra din jikinta yana cirota cikin wata salon da jikinsa yake a mace yakai fuskansa ya ringa gogawa ahankali yana jin kaman zai rasa kansa gabaki daya kafin yayi jifa da ita yana kamo fuskan Bahar din ya hadesu guri daya. Itace ta kai hannunta bakinsa ta zare panties din ta jefar a natse ya fada akan gas din dayake kitchen din ita kuwa bra akan handle din fridge da aka jefa ta maqale tana lilo. Tinda ta zare masa daga bakinsa take kallan bakin nasa da lips dinsa da suke da dan duhu kadan na kaman ja da sukai yana mata mayataccen kallon da bayajin zai iya barinta a lokacin.. Hannuwanta biyu ta dora a fuskansa ta kamo tareda kai fuskanta tana hadewa ta dora bakinta akan nasa wanda ta amsa da wani irin shauqi me karfi ya saka bakinsa cikin nata yana kissing dinta, Kaman daga sama yaji tafara kissing nasa itama take wani notin dayake daure da kwakwalwan kansa ya kunce ya matsota jikinsa dakyau sukai wata mannuwa ba kaya a jikinsu sbd towel din dayake jikinsa tini ya sauka ya suka fara wani irin tsotsan juna da kakkarfan soyayyar da bazata taba iya rabuwa ba. Bata taba jin yana samun cikakken shauqin dayake samu ba sai ayau din datake maida masa martanin abinda yake faruwa a tsakaninsu sbd da dukkanin soyayyar datake masa ayau take tareda shi tana Kissing dinsa hannuwanta na yawo a fatar bayansa taba qarasa tayar da duk wata karfin shaawansa da shauqinsa akanta. Numfashinsu da wani irin nishinsu ne musamman nasa suka gauraye kitchen din cikin yanayi mafi tada tsigar jikin sauraro sbd wata zazzafa kuma lafiyayyar love ne suka making a gurin wadda take basu dukkanin nutsuwa da gamsuwa da juna. Kusan lokaci me dan tsayi suka dauka suna abubuwansu kafin suka iya nutsuwa ya qamqameta yana jin yanda bugun zuciyarta ke ratsa kirjinsa dake hade da nata. Daqyar take fidda numfashi mara karfi tana sake lafewa a jikinsa sbd ko kafarta batajin zata iya takawa sbd yanda taje jin kowace gabar jikinta ta gama galabaita. Daukanta yayi cak daga kan island din yabar kitchen da ita suka koma bedroom. Acan ba basu tsayaba sai a toilet wanda ya isa har tsakiyan shower dasu ya sakar musu ruwan zafi masu fidda hayaqi kadan batareda sunyi mummunan zafin nan ba. Tsawon mintina kadan suka dauka tukuna suka fito kowannensu daure da towel sai qaramar towel datake daure da gashin kan kowannensu daya jiqe. Itace ta busar masa da nasa kafin ta busar da nata duka a natse jikinta ba wani karfi sbd mutuwan jiki sosai take ji da gajiya me girma. Suna gamawa kayansa na bacci suka saka su duka biyun duk da sun mata yawa sosai musamman wandon shi ko zama bayayi dan haka riga kawai ta saka sai underwear dinsa da yayi mata yawan gaske ta suka kwanta kansa na kirjinta ya zagayeta da hannuwansa take baccin da bai taba tinanin zai taba sake samuba akan abinda ya faru dashi ayau dinba sbd Amminsa ya taho ya daukesa. Itace tayi shiru tana kallan fuskansa cikin nutsuwa da sanyi da samun nutsuwan ganin ya samu nutsuwansa harma da bacci me nutsuwa ta lumshe idanuwanta jikinta na sake tsami take bacci ya dauketa itama tana rungume da kansa a kirjinta. Da asuba sam bai bada alaman barinta tafiya dan haka bacci suka koma bayan sallah wanda basu farka ba sai 10 dan haka breakfast dinsu ma batareda sanin kowa ba ga mamakinsu saigashi Maa sakinah ta aiko bayi sun kawo. Aleey maa din ta kira ta sanar masa dan haka da kansa ya tarbi bayin da suka kawo kusan lafiyayyan abinci kala sama da uku yayi musu iso har dining suka jere komai suka nufi kitchen suka kawo sauran abubuwan suka jera kaman su plates da cutlerys da tumblers. Suna gama jere komai suka fice shima daman aleey din ya fice hakama har lokacin tsit masu qasar boyem din basu tashi ba. Sai ten din da mintina ma suka fito yana riqe da hannunta sbd aleey ya turo sakon breakfast from Maa yana dining. Zaunawa yayi tareda zaunar da ita a kafafunsa ta fara budewa tana duba abubuwan da maa din ta hado musu da kanta murmushi kawai tayi tana jin maa dinta kaman koyaushe cikin ranta. Boiled veggies and potatoes ta zuba musu da kidney sauce dataji zallan kidney din ta zuba musu sai dafaffiyan madaranta da tea dinsa suka ci suka qara da chips kadan dayaji red ketchup suna gamawa ta qarasa shanye madaranta tana barin gurin sbd aleey dazai shigo taji yana waya da NUAB din. Tana shigewa da mintina kusan uku zuwa hudu tukuna NUAB din yace aleey din ya shigo. A dining ya samesa yace ya zauna su qarasa breakfast din tare. Zaunawa aleey yayi yana jin dukkanin kuzarinsa da nutsuwansa na dawowa akan hanya sbd ganin yanayin NUAB din da damuwansa ta boye matiqar sosai sbd yana iya hangota a can qasan idanuwansa da yanayinsa amma a karan farko daya danne fushi da bacin rai tareda damuwansa ba kaman yanda ya saba ba fushinsa da zafinsa koyaushe a bayyane yake shiyasa koyaushe ko su da suke tareda shi kunnuwansu da fuskokinsu basa rabo da ja na fushi da bacin rai. Breakfast din sukeyi suna magana a natse akan abubuwan dake gabansu na business dinsu kaman babu abinda ya faru. Suna gamawa bayi ne dasuke bangaren tin dazu da suka kawo kayan basu tafi ba suka shigo bayan NUAB ya shige aleey ya basu daman shiga suka gyara koina tareda sakin qamshi yana shigewa cikin sanyin aircon dake gauraye palon. Wanka sukai suka fito a shirye ta sako dagowar hijabinta akan kayansa data sako a ciki fuskanta fresh kaman baby ba tabo ko daya. Shi kuwa kwarjininsa da asalin kyau da haskensa tareda haibarsa da fresh din da shima yake qarawa bayyana sukai suna hana kowace idanuwa kallansa a cikin fadawa da boys dinsa koda ya fito. Aleey ne dayake harabar bangaren yana waya a natse da yaren French a shirye yana jiran fitowan Sultan me boyem din ya juyo jin qamshinsa yasan ya fito. #MAMUH 09033181070 [08/01, 5:09 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 157 Kallo daya aleey din yayi musu ya sauke kansa yana jin ransa fes dan haka kashe wayarsa yayi yana takowa ya nufo gurinsu ya gaidata cikeda kulawa tabude baki ta amsa tana janye dan janye hannunta daga na NUAB din dayake riqe dashi amma bai saketa ba saima juyowa da yayi ya kalleta da wata irin kulawa sa kasala damuwa na dan taso masa sbd bangaren Amminsa da zasu tafi baisan tayaya zai fuskancetaba. Babu security din daya dago kansa har sultan din ya fice daga bangaren fadawansa na masarauta suna jere a bakin bangaren suna jiransa a natse dan hakan shine aikinsu. Suma suna ganinsa tareda Bahar qasa sukai da kawunansu duka musamman da hannunta yana cikin nasa a sarqe ya kasa sakinta sai dagowa kwata kwata ta zama haramun ga duk wanda yake biye dashi din. Kaman wainda zasu gaisuwan sirikai haka kaf fadawan da securities din suke biye dashi nesa kadan shi kuma yana gaba da ita sai aleey da keelah. Bangaren Amminsa suka nufa dan haka daga inda hanyar ta fara ta zuwa bangaren duka kowa ya tsaya iya shi dasu aleey ne suka wuce gaba. Suna isa kofar bangaren ta zare hannunta daga cikin nasa tana kallansa da wani irin sanyi ta girgiza masa kai sbd bazata iya shiga bangaren Ammin ba tareda shi ba. Zuba mata idanuwansa yayi sbd shima ganin yakeyi bazai iya fuskantar Amminsa batareda ita ba sbd baitaba samun sabani ko irin wannan yanayin ba da Amminsa ba tinda yazo duniyaba dan haka sai yakejin kowace lissafi ta kwace masa akan hakan, Ya rasa girmansa da tinaninsa da zafinsa da mulkinsa da komaima duka akan muryan da Ammi ta daga akansa sbd bacin rai bayan yanada tabbacin itama tinda take babu wanda ya taba sakata wannan daga muryan da fushin idan ba shiba. Kallansa Bahar tayi tareda sanyaya idanuwanta akansa ta bude baki da qaramin sauti me taushi tace 'Zaka iya sbd Amminka ce' Baice komaiba ya saka kai cikin bangaren kai tsaye yana wucewa take bayin ciki suka fara jerowa suna fitowa. Itama bahar shiga tayi sedai baya iya wucewa ciki ba kai tsaye kitchen tafara nufa tana jin fargaban haduwa da Ammin ta bude fridge ta dauki fruits da batasan me zatai da suba ta zuba a plate me kyau ta fito kitchen din ta nufi palon ta shiga kirjinta na sake harbawa. Maa tenya ce a palon zaune tareda maa sakina dan haka maa sakinah bata juyowaba kallo daya tayi mata taci gaba da wayar datakeyi ita kuwa maa tenya juyowa tayi gabaki daya tana kallanta cikeda mamakin inda ta fito sbd tin dazu take nemanta sbd Ammin data saka a kirata. Cikin tsananin nauyin kafafu ta qaraso gurinsu ta kasa kallansu cikin sanyi ta gaidasu. Maa ce ta amsa batareda ta kalletaba tenya kuwa sai datai shiru kafin ta amsa mata tana daidai nan Ammi ta fito daga palonta tareda NUAB wanda gaida Ammin yayi kawai bai iya cewa komaiba ya fito suka fito tare batareda sakewan fuska daga Ammin ba sbd tana kan maganarta na idan bai sauko dinba bazata taba shiryawa dashi ba duk da kuwa a zuciyarta tana jin tsananin damuwan kalaman nata akansa sbd karfin hali kawai takeyi tana masa zafin sbd irin NUAB din baya ganewa ta sanyi sai da hakan. Bahar datake tsaye ta saukewa idanuwanta tana kalla da kyau a natse sbd ance baa ganta ba a dazun to ina taje tinda safen.. Sauke idanuwa Bahar tayi tareda kanta a qasa tana kasa kallan Ammin jikinta na sanyi zuciyarta na bugawa wanda hakan ya saka Ammin dakatawa cak tsaye tana kallanta kafin ta dawo da kallanta akan NUAB daya dakata shima ganin yanda kowa yai tsuru ana kallan Bahar din wadda itama kusan take bada kanta ta hanyar kasa kallan ko daya daga cikinsu. Ammi ce ta bude baki kai tsaye cikin daure fuska sosai tace 'Daga ina kika fito? Ina kikaje na aika nemanki akace bakya nan?? Dagowa tayi ahankali tana kasa kallan Ammin tace 'Ammi...' shiru tayi tana rasa abin fada sbd bata iya karya ba bata saba yiba kuma faduwan da gabanta yakeyi akan kallan da Ammin ke mata ya saka ta rikice sai kawai idanuwanta sukai rau rau. Baci ran Ammin yayi ta daka wata tsawa me karfin gaske tana cewa 'Karma ki fara hawaye a gurin tambayarki nayi daga inda kike' Maa sakinah ce ta bude baki zatai magana NUAB ya daga mata hannu a natse yana qarasowa gaban Bahar din ya saka hannunsa a natse ya kama nata ya janyota xuwa gaban Ammin suka tsaya ya dago jajayen idanuwansa da sukai ja sosai zuciyarsa na wata irin radadin yanda Amminsa ta sauya masa a lokaci daya ya bude baki yace 'Tana tareda ni,daga gurina ta fito,nine na buqaci zuwan nata Ammi' Wani irin mamaki ne me karfi da girman gaske ya cike Ammin sbd bata taba dauka zai iya bada amsarba kuma bata taba kawo tinanin Bahar ta sake ko kallan inda NUAB din yake bare zuwa garesaba dan haka amsar taxo mata a bazata da wani irin takaici da nauyi me girma. Tenya ma dataji hakan nauyin maganar taji tana tsananin fatar tambayar Ammin ta tsaya daga nan sbd idan ta sake wata tambayar dukansu zasu ji abinda zai sakasu kunyarsa bawai shi yaji kunyarsu ba dan haka ta saka bakinta a maganar da cewa Bahar ta wuce ciki. Maa sakinah ma datai niyar saka baki shiru tayi sbd abar maganar a iya nan kada Ammi ta zaqe aji kunya. Ammin ma rasa abin fada taji kawai ta kama fushin datake kai ta bude baki tana kallansa bayan bahar ta wuce tace 'Ya mukai da kai akan Bahar?? Menene kake kokarin yi?? Meyasa zaka ringa kebewa da ita? Daga yau na yanke kowace irin kebewanku harsai ka fara sanin darajar mahaifinka da sanin yanda zaka bisa kafin na baka marainiyar Allah. Shiru yayi tareda kafe Ammin da idanuwansa da sukai wani irin ja akan wanda suke ciki sbd a karo na biyu a lokaci daya Amminsa ta sake yanka masa zuciya da kalamanta, A yau shi sabon mutum ne daya zabi farin ciki da umarnin mahaifiyarsa koda kuwa a zuciyarsa yanada qin hakan dan haka koda ya fito a yau ya fito a matsayin 'dan daya karbi farin ciki da zabin mahaifiyarsa ya zabi aurenta da sultan da shi kansa sultan din sbd Ammi tanasonsa dan haka daga nan ayau daya fito bangaren sultan din zashi a karo na farko yaje ya gaidasa a matsayin uba kuma mijin mahaifiya amma sai gashi ayanzu Ammi ta sake yankarsa da sabbin maganganu masu zafi. Numfashi ya sauke a hankali mai sanyi da rashin sauti kafin ya bude baki ya furta 'Nagode Ammi,ki wuni lafiya' Juyawa yayi yaiwa su Maa sai anjima suma ya fice daga bangaren batareda yaji a zuciyarsa kalman Ammin ko daya a ransa ta shiga ba bare tasiri akan Bahar dan kuwa idan har zata kasa rabuwa da sultan akan soyayyar datake masa bayajin tanajin abinda yakeji akan tata 'yar itama dahar zai iya ko kuma kwana a rayuwansa batareda ita ba bare rabuwa ko ace an shiga tsakaninsa da ita bayan igiyoyin aurensa dake kanta. Yana ficewa kai tsaye kaman yanda ya tashi da sabuwar niyar bin sultan yasar a matsayin uba daga yau din sbd Amminsa kai tsaye bangarensa ya nufa take aka isar da sultan zuwan LEUL boyem din shima daya kwana da tsantsar kewan kaunar soyayya daga 'dan nasa cikin jin nutsuwa da sanyin jin zancen ya karba ziyaran ta NUAB din. A karan farko da suka zauna a matsayin uba da 'da a natse aka gabatar musu da zazzafan tea na jinin boyems aka jere nuab baisha ba sbd a koshe yake sultan ne kadai yasha a natse yana amsa gaisuwan NUAB din wadda yayi masa a taqaice shima sukai shiru sai daga baya NUAB ya kira aleey ya shigo da takardar sanarwa auren iyayen nasa daya buga tareda saka stamp dinsa na sultan a jiki aleey ya ajiyeta a gaban sultan din kan table cikin girmamawa yana juyawa. Kallo daya sultan yasar yayiwa takardar ta sake wani murmushi me sanyi yana ajiye cup din hannunsa a natse sbd batareda NUAB din ya furtaba a taqaice ya amsa auren da zuciyarsa. Ajiyan zuciya ya sauke bai dauki takardarba ta sarauta ya sake fidda sadakin Ammin a karo na biyu ya ajiye a gaban NUAB din yace 'Ina sake gabatar maka da sadakin mai girma Ayanaah ghaz' Kallan zinarin yayi tareda miqa hannu zai dauka cikin nutsuwa da izzar mulki sai Sultan din ya sake ajiye masa wasu silallan zinarin masu kauri a jere yace 'Wannan sadakin neman auren mahaifiyarka daya ne Sakinah wa Amintacce na Kadir a matsayin tukuicinta daga gareni na toroka gareni.' Dakatawa NUAB din yayi cak daga daukan sadakin Amminsa yana dagowa a natse cikin kamewa ya kalli sultan din wanda shima shi yake kalla. A daidai wannan lokacin kuwa Haile tana zaune Asim ya sameta da labarin zai bar boyem take taji kaman an zare mata hankali cikin mummunan rikicewa ta kallesa tana rasa abin fada daga ita harsu Aslam da ayanzu sun zama daga ido sai kunne. Suna kallo ya fice dan haka a cikin mummunan yanayi ta miqe ta shirya ta nufi bangaren sultan dan tattauna matsayin da suke dashi a ayanzu masaurautar ita da yayanta. Tana isa bakin bangaren sultan da bayinta dake take bayanta su kusan hudu ta tadda securities din NUAB alaman yana ciki dan haka bata tsaya ba tana kokarin saka kai kadir ya fito da takardar sanarwar auren sultan yasar da ayanah ghaz wadda idanuwanta suka sauka akai ta dakatar dashi ta fixgi takardar tana budewa gabaki daya ta karanta ganinta na neman disashewa daidai nan itama maraki ta iso bakin bangaren tazo ga sultan. #MAMUH 09033181070 [09/01, 12:50 am] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 158 Jiri ne me karfin gaske ya dibi hailen tayi baya da sauri bayinta suka tarota shi kuwa kadir da babu abinda zai tsaidasa ko hanasa isarsa wannan sakon daya fi masa komai daukan sakon yayi yana barin gurin dan isar dashi ga yan jaridun masarauta dake jiransa dan harya kirasu. Maraki data kawo gurin da mamaki me girma ta kalli haile tana boye mamakin nata sbd tasan koma menene ya kusa saka haile faduwa me girma ne kuma akan sarauta ne sbd ita burinta akan neman mulki ya qare sabanin ita burinta na shekaru shine sultan yasota kona qanqanin lokaci ne. Rawa kafafuwa da hannuwan haile suka fara ahankali ta gyara tsayuwanta tana son hana mugun tashin hankalinta fita agaban maraki data iso amma lamarin neman fin karfinta yakeyi sbd abu ne da bata taba ko a mafarko kawo zai yiyuba musamman tinda sun manyanta sunada 'dan daya zama har sultan me zasuyi da wani daura aure a tsakaninsu, Me hakan ke nufi? Me sultan yake nufi? Irin wannan son yakewa ayanah tin farko kokuwa dai 'danta ne ya sakasa aurenta dole? Dan kuwa sultan bazai kai wannan shekarun ba yayi shaawan auren wata ayanah daya gama yayinta bayan idan yaso zai saka a kawo masa imebētis ko nawa yakeso idan ma wani abin yake buqata. Maraki datake kokarin saka kai a palon na sultan cikin karfin hali haile ta katseta da cewa 'Gwara ma kada kiyi saurin shiga sbd ayau baida lokacin kowa a duniya bayan matar daya aura batareda sanin kowaba a duniyar sai yanzu ne zancen zai bayyanarwa duniya a karan farko sultan dayayi mulkin boyem ya aure wishmarsa.' Cak maraki ta dakata tana qin juyowa sbd yanda zancen ya daketa kuma tana jin kaman ba daidai zancen dataji yake ba dan kuwa ba abin yadda bane da hankali da tinaninta zai dauka ace a yanzu sultan yayi aure aurenma da wishmah dinsa wadda batada alaqa ko daya da zamowa jinin boyem. Wani irin abu ta hadiye daga bakinta me daci zuwa maqoshinta ya wuce zuwa kirjinta ya tsaya cak ta dan juyo ahankali tareda kallan haile wadda itama ta tako tana danne balai da masifar datake ji ta iso gaban maraki din ta wuceta zuwa ciki batareda ta iya ce mata komaiba. Binta da idanuwanta da sukai jajir itama maraki tayi tana jin kaman ma numfashinta toshewa yakeyi ta daga kafafunta taci gaba da takawan itama zuwa ciki sbd gwara ma ta gansa din taji meyake faruwa daga garesa. Kusan a tare suka isa palon hutawarsa a natse wanda yayi daidai da miqewan NUAB tsaye a natse hannuwansa biyu dauke da sadakin mahaifiyarsa da sadakin Maa dinsa wadda ya danne zuciyarsa ya kalli rayuwarta ya amince mata da auren sbd ta cancanci hakan ta cancanta kowane irin farin ciki a rayuwa. Dakatawa sukai dukansu su biyu cak a tsaye daga qarasowa gurin sultan din sbd ganin NUAB wanda basu taba tsammanin samu a ciki ba hakama babu wadda ta taba ganinsa kusa da kusa a hakan a cikinsu dan haka kwarjinsa me tsananin gaske da haiba tareda wata irin kamewa da ikon izzarsa ya saka ko kallansa da kyau basu iya yiba, Shi kansa bai wani lura dasu din dakyau ba sbd badan da adon zinaren dake jikinsu yana daukan ido ba ya dauka bayi ne farko dan haka bai iya ko kallansu ba ya saka kai ya fice ikonsa da izzarsa na sake bayyana a kowace irin takunsa harya bace daga palon gabaki daya. Qarasowa sukai haile ce a gaba zuciyarta na neman zazzagowa sbd tsananin tashin hankali da baqin cikin datake ji ta zauna a natse kan kujeran dake kusa dashi ita kuma maraki ta qaraso tana zaunawa wadda ke kallansa, Da idanuwansa masu kyau da haske yake binsu da kallan nutsuwa kafin ya dauki cup na tea dinsa yana cigaba da sha. Maraki ce ta fara bude baki cikin girmamawa me girma da nutsuwa tafara gaidasa cikin tsantsar basa girma da daraja. Amsawa yayi yana dagowa ya kalleta itama shi din take kalla kafin tayi qasa da idanuwanta tana jin batada maqiyi da abin tsana a duniyarta kaf face ayanah ghaz data kawo soyayya a zuciyar sultan wanda a baya baisan menene soyayyarba kawai zaune yake dashi a matsayin matansa yana sauke musu haqqinsu da rashin nuna banbanci da fidda kauna sbd baidan menene so ba amma a yanzu ko kallan dasuke samu daga garesa na girmamawan zama ne sai na mutuntawar zamtowansu matansa amma babu shauqi ko kadan a acikin muamalarsu. Haile ma gaidasa tayi cikin girmamawan da bata kai ta Maraki ba taba son masa maganar asad amma batason maraki taji dan haka ta dauko masa maganar aurensa datake tsananin son ji daga garesa dan tabbatarda abinda ta gani tin kafin lissafin kanta ya kunce dan haka tambayar data jefa masa tayi daidai da shigowan Ayanah ghaz wadda ta sako kai palon da sallama me tsananin sanyi da nutsuwa tareda kwanciyan hankali. Dukansu maida idanuwansu sukai akanta suna kallanta da duka imaninsu da hankali da zuciya tinaninsu bako kyaftawa. Shi kansa sultan din ita yake kalla yana tsayar da tinani da kallansa akan yanayin daya gani a tattare da ita kaman na fushi dik da fushin mae yawa bane. Dukkaninsu sunyi kusan fin rabin shekara basu ganta a idanuwansu ba dan haka wata irin fresh da yarinta da kaman take qara komawa suke kallo a tattare da ita dai kuma wani irin haske sosai me yawa data qara tamkar bata isa haihuwan sultan NUAB ba.. Wani nauyi ne ya sake danne kirjin haile ta rikice ta juyo da sauri ta kalli sultan tana neman magana amma ganin irin kallan daya kewa ayanah din ya sakata jin kanta na juyewa batasan lokacinda ta ambaci sunan maraki ba wadda bata iya cewa komaiba kuma kallo daya tayiwa ayanah ta dauke idanuwanta akanta sbd zuciyarta datai tsananin nauyi tanajin kaman zata mutu sbd baqin ciki. Cikin nutsuwa ya kalli Ayanah din yace ta iso ta zauna zeyi magana dasu su dukan. Takowa tayi a natse ta qaraso tareda zaunawa kujeran nesa dashi qamshinta ya ratso musu tsakiya yana shiga hancin kowannensu take suka sake shiga wani hali haile na neman kamuwa da bugawan zuciya amma maganar da sultan din zaiyi tafi matsuwan taji kafin ta mutu da baqin ciki. Bude baki ayanah tayi a natse cikin kamun kai ta gaidasu sbd dukansu sun girmeta hakama a gaba suke da ita a gurinsa. Babu wadda ta iya amsawa a cikinsu dan haka itama bata damu b shiru tayi tana kallan sultan dayake kokarin fara magana. Maganganun nutsar da tinani da zuciya yafara jero musu daki daki kafin ya furta maganar aurensa daga karshe ya danar dasu maganar aurensa da ayanah wadda ta sauke kanta a hankali. Haile data kasa yadda da abinda kunnuwanta ke ji mata Sultan ya sake qara aure kuma aurenma da imebēti baiwa wadda aka siyo da kudi aka gama kwanciya da ita a matsayin baiwa. Ayanah din ta juya ta kalla idanuwanta na yin jajir tanason bude baki tayi magana amma ta kasa me zata fada dan haka hannuwanta dake dan rawa ta kame ta qame ta dawo da kallanta akan sultan din tace 'Inaga ba wani abin farin cikin fada bane aure da imebēti, Idan an gama shagalin bayyanawa duniya maganar auren inada magana akan Asim idan yana nan a matsayin dan ka kenan' Shiru sultan yayi sbd yanayinta tana maganar ya gama tabbatar masa bata cikin hayyacinta dan haka akan maraki ya maida kallansa wadda ta dago ta kallesa da idanuwanta jajir ba kyan gani. Batace komaiba sai miqewa datai tsaye a cikin sanyi tai musu allah ya sanya alkhairi ta juya ta fice tabar palon. Itama haile dake jin kaman zata kuwata miqewa tayi tabar palon dan zatafi komai farin ciki a yanzu ace mata balai ya fadawa sultan da Ayanah din sun mutu lokaci daya. Suna ficewa sultan babu wanda ya bi koda kallo a cikinsu ayanah ma jikin amace da yanda sukai ta miqe ta fice tana kasa zama duk da taso magana dashi. Suna ficewa dukansu babu abinda yaji ya damesa wayarsa kawai ya daga yana kunnawa sbd kiran da zaiyi. ****Labarin Auren Sultan yasar da Mahaifiyar sultan LEUL NUAB boyem me mulkin boyem a yanxu ya bayyana take masarauta da boyem ta dauka harma da labari da kafafen yada xumunta take aka ringa mamaki da farin cikin hakan tareda shiga nazari me girma dan kuwa abu ne da baa taba yiba baa kuma taba tinanin zaa taba yinsa ba a masarautar boyem din dan haka aka fara kira anata taya murna da farin ciki ga sultan dama sultan NUAB dan haka sai abin ya zama kaman wata babbar hidimar datazo bagatan. A cikin ahalin sultan yasar kuwa a matsayin shock me girma zancen yazo musu musamman iyalan haile da suke a zaune jigum jigum suna rasa inda zasu saka kansu suji sanyi ga Asim da labarin ya samesa shima shock da wani sabon mutuwan jiki ya samu dan haka tafiyarsa babu fashi bazai taba iya cigaba da rayuwa a boyem din ba dan haka yaketa fama da tinanin yanda zai sanar da leylah koda zatai raayin iya cigaba da rayuwa dashi su tafi tare sbd a yanzu sai yanajin kaman ita kadaice ahalinsa dayake dashi. A bangaren Ammi kuwa sosai sukai mamakin da NUAB ya fidda zancen wanda yake nuni daya amsa auren dan haka suka samu kansa a cikin yanayin jin dadi da kwanciyan hankali musamman Bahar dik da tana daki gabaki daya wunin ranar ta kasa fitowa sbd Ammi. Leylah ma duk da batajin wani dadin jikinta haka ta bayyanarda farin cikinta sosai dan haka koda mum dinta ta iso bangaren sukam farin ciki suke ciki sosai da godewa Allah da komai a yanzu ya daidaita ba sauran fargaba ko shakka a yanxu dukansu aure sukeyi na kwanciyan hankali da nutsuwa dan haka sujjada zuhrah tayi ta godewa Allah daya nuna musu wannan ranar daga karshe dai duniya zata sheda ayanah cikakkiyar matar aure ce ba imebēti ba. Su kansu su maa zuciyoyinsu fes suke da farin ciki da nutsuwa dan haka a walwalwa sukai wunin sabanin sauran bangaroran a cikin matsanancin halin baqin ciki da tsaka me wuya suke sbd ko haile da yayanta sunsan tinda sultan ya auri ayanah babu sauran kowace irin daman kowace mace a zuciyarsa sedai suci gaba da cin darajar igiyoyin aure. #MAMUH 09033181070 [09/01, 2:30 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 159 Masarautar sbd wannan lamarin me girma daya faru zamtowa tayi tamkar ana wata sabuwar hidima me girma sbd bayi sama da dari dubu aka yanta tareda fidda dukiya me yawa akai sadaka da hidima sosai wadda ta saka koina ya dauki hayaniya da farin ciki. A canma bangaren aikin masarauta zaman fada aka ringa yi akan hakan kusan kwana hudu anata fama tukuna komai ya lafa hidimar ta rage. A kwanaki hudun nan basu taba haduwa ba ko a waya sbd sam baya kiranta sedai ya tura mata text sbd ya hana kansa jin muryanta da zata iya sauke duk wani lissafinsa gashi ayyuka sun hau kansa baida lokaci sam sam dan kuwa aikin office ma na fada kaman bazai barsa kwata kwata baya samun hutu dan hakane ya nesanta kansa daga jinta kafin ya warware ayyukan gabansa da kusan a office yake kwana. Ita kanta duk yanda tayi kewan jin muryansa hakura tayi sbd ta fahimci bazai iya jin muryanta ba bai gantava kuma hakan zai taba aikin dayake gabansa dan haka bata taba gwada kira ba sedai text din kawai. Ammi ganin ko kofar palo bata taba fita ba a kwanakin ya sakata dauke idanuwanta akanta data saka sosai tareda kafewa da tsarewa dan ko shi kansa a kwanakin bai shigoba sam iyakacinsa da Ammin a waya su gaisa shikenan sbd ba time hakama yana hana kansa ganin Bahar ne a yanzu dayaje buqatar time me yawa na aikin. Leylah ta samu sauki sosai ta fara sakewa sosai dan kuwa ganin yanda Bahar take maqale da waya a hannunta tana duba text din mijinta tana replying nasa ya sakata fara bawa sakwannin Asim mahimmanci dan shima kusan kullum saiya mata da safe kafin kuma kullum da daddare saiyazo wanda hakan ya saka ya dan fara sabawa da maa sakinah sbd yanda ta daukesa 'da dagaske sbd leylah. A ranar daya cika kwanaki biyar tana zaune ta gana sallan ishai dinta kenan kira ya shigo wayarta tanaji kaman bazata duba ba ta miqe daga daddumar sallah datake ta nufi wayar. Ganin wanda yake kiran ya sakata tsayawa cak tana zubawa wayar ido harta yanke bata iya motsawaba sbd mamaki dan kuwa rabonta da jinsa da ganinsa kwana biyar yau cif. Text dinsa ne ya shigo wanda ya sakata daukan wayar tana budewa tareda zaunawa a sofa sbd kafafunta da suke mutuwa da wani sanyayyan farin. Bude sakon tayi wanda taga kalmominsa qataice. 'Tea' Karantawa ta sake yi tareda sake wani kyakkyawar murmushi Sanyi me nutsuwa yana ratsa zuciyarta. Ajiye wayarta tayi tana zare hijabinta ta nufi kofa zata fice sai kuma ta dawo ta dauki wayarta sbd duba wasu abubuwan ta sake nufar kofa ta fice zuciyarta na sake cikewa da sanyi kowane second. Leylah data ga irin murmushi da sanyin daya ratsa Bahar din tana zaune tana rubutawa Asim amsar sakon daya aiko mata itama akan sai ya gamo da Mameensa zai shigo zuwa anjiman ya ganta kafin ya wuce bangarensa. Miqewa tayi tana bin bayan Bahar din da cewa 'Menene kike wannan farin cikin haka har jikinki yana nunawa' Wata murmushin Bahar ta sake sakewa tana qarasa ficewa da cewa 'Ba komai' Ko data fito ba kowa a palo koina tsit kowa na dakinsa Ammi ma da alama ta shige kenan sbd yanzu raba kwana suka sake yi bata zuwa koina gurin sultan sai ranar kwananta wanda sai gobe bayan kwana shida hakan zata zagayo mata sbd 3days suke yi hakama a kwanakin daga haile har Maraki ba wadda ta taba zuwa kwana gurinsa har gwara haile taje so daya sukai ba dadi sosai da kuma sako maganar Asim wanda kai tsaye sultan ya fada mata itace ta lalata rayuwar Asim din dan haka matiqar rayuwa a wani gurin daban zai bawa rayuwar Asim sabuwar maana da sanin darajar kai ya basa go ahead da cikakkiyar damar tafiya koina ne kuma zai tsaya masa a amatsayin uba dan haka daga yau din ya dakatar da ita daga kawo masa magana kowace iri ce akan Asim shi zai tsayawa Asim din daga yanxu ya cireta a ciki ta tsaya matsayinta kawai na uwa sauran yayan nata kuwa taje daman nata baida sauran kowace irin matsala dasu bayan Nysa dake aurenta. Kusan dora hannu akai ta rusa ihu haile tayi lokacin data dawo bangarenta daga gurin sultan da wannan zantukan tareda tabbatar mata da gaskiyar Matsayin Ayanah a zuciyarsa shine yakeda burin aurenta tin daga ranar farko daya sakata a idanuwansa bawai 'danta ne dayake sultan ba ya aura masa ita dole kaman yanda take fada kuma zata iya yadawa duniya hakan dan haka ya dakatar da ita tin daga da maganganu masu buga xuciya sbd ta rasa da tsantsan radadi da zafin kishin ayanah din zataji ko da yarjewa Asim da yayi na barin boyem yaje ya gina rayuwarsa duk inda yake so kuma yayi mata iyaka me karfin gaske da zafi akan hakan, Kaida kawo ta ringa yi a palon tana kaida kawo tana jin kaman zata zare tanajin sultan ya gama da kowane bangare na rayuwarta ya kasheta ya kashe yayanta ya watsar, Dukkanin abubuwan data debo shekaru tin kuruciya tana aikatawa cikin rashin imani da tausayi tana kashe mata yan uwanta da ciki a jikinsu sbd kada su haifa masa namiji imebētis dinsa duk dan kada kowace ta taba daraja a idanuwansa har abada bayan ita daga karshe gashinan imebētis da a kaf rayuwarta su tafi dauka mafi rashin daraja dan tafi kaunar bayi akansu sune suka rabata da komai data rayu tana ginawa, Imebēti ta zama macen da ayau tafi kowace mace daraja a boyem bayan itace me wannan matsayin. Zubewa tayi a zaman yan bori akan kujeran tsakiyar palonta na kurya tana dafe kanta wasu hawaye masu tsananin zafi suna gangarowa daga idanuwanta ta furta sunan ayanah ghaz da karfi tana fasa kuka me sauti tareda rufe bakinta tana zamewa qasa kukanta na fita da dukkanin karfinta bakinta a rife jikinta na rawa. ****Bahar data nufa kitchen nutsuwa tayi ta ajiye wayarta tana duba kitchen din dan duba abinda zata fara dauka dan hada masa tea din wanda da kanta zata hada masa. Motsawa tayi tana fara kunna gas tareda dora qaramar tea pot din dazatai amfani da ita. Naimah ta kira tafara tayata aikin sbd hadda cake ta kwaba sharp sharp da zatai toasting ba baking ba. Maa sakina ce ta iso kitchen jin motsinsu tana kallan abinda sukeyi. Tambayar me sukeyi tayi tana daukan tissues ta nufi fuskan Bahar din tana goge mata gefen fuskanta da kulawa tana cewa 'Meyasa bazaki bari ayi miki aikinba kikeyi da kanki duk zaki bata jikinki' Kunyar maa din taji kadan ta dago tana cewa 'Ai nama gama Maa' Hannu Maa din ta saka tana rayata gasa cake din wanda duka duka baifi guda goma ba suka gasa dan haka ta dauko guri zatai mata shirinsu. Tea din Bahar ta juye a tea set itama tana barin kitchen din zuwa dakinta sbd Maa ce zata hada ita kuwa dik ta bata jikinta sosai. Kaya kawai taso sauyawa amma Leylah ta bita da cewa qamshin gasa abu da qwai kawai takeyi dan haka dole tayi wanka a natse tana jin kaman kada taje kai masa ta aika kawai sbd Ammi kada ta gane ta sake fita. Leylah datake ganin yanda take slow slow tana shakka da fargaban zuwa time ta daga kai ta kalla taga karfe goma harta wuce sosai 11 ma ake magana dan haka miqewa tayi a natse tana saka hijabi me tsayi tana cewa 'Muje na rakaki saina dan motsa jikina nima dana kwana biyu ban fita koina ba' Jin hakan ya dan saka Bahar jin karfin tafiyar a sanyaye ta miqe tana saka hijabi me tsayi sosai itama akan kayan rigar baccinta me dan tsayi kadan amma tanada kauri. Fitowa sukai Bahar na satar kallan hanyar zuwa dakin Ammi wadda take tsit da alama tama yi bacci. Suna fitowa Maa itama batama bari suka sake haduwa ba ta shigewarta sbd kada Bahar din kunya ta sakata aika masa maimakon xuwa da kanta sbd tasan a kwanakin da yayi bai saka Ammin da Bahar a idanuwansa ba yana tsananin kewansu da zai buqaci zuwanta a maimakon sakon. Rashin ganin maa ya dan saka jikinta dayayi sanyi samun nutsuwa sbd kunyar yanda zata iya ficewaba kokuma maa tasan shi tayiwa aikin tinda bata fada mata aikin waye takeyiba a tinaninta Maa din bazata gane ba. Daukan kayan sukai suka fice daga bangaren Naimah na dauke da basket din a bayansu a natse kanta a qasa. Ga mamakinsu suna fitowa daga bangaren gabaki daya Aleey yana tsaye a gurin yana jiran fitowanta koda kuwa zata kai kowace lokacin bata fitoba. #MAMUH 09033181070 [09/01, 4:37 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 160 Da mamaki dukansu suka kallesa musamman leylah wadda tasan ko asuba aleey ze kai zai iya jiran cika umarnin ubangidansa. Bahar kuwa kallansa tayi tana sauke ajiyan zuciya me sanyi sbd batai tinanin bazai iya barinta ta biyo hanyar ita dayaba a daren. Aleey da kulawa da girmamawa yayi mata barka da fitowa tareda miqa hannu ya karbi basket din hannun Naimah yana cewa ta juya kawai. Leylah ma dole daga nan ta juya kawai tabarsu Bahar din tayi gaba Aleey yana gaba tana bayansa a natse wayarta na hannunta tana jin shigowan sakonsa amma batama dubaba. A maimakon bangarensa hanyar office din masaurautar suka nufa wanda yake hawa na karshe a cikin tarin offices din duk manyan fada da masarautar da masu matsayi a mulkin. Koda suka isa babu kowa koina tsit amma wani irin haske dayake gurin gavaki daya tamkar rana dan kuwa ko alluranka ta fadi zaka ganta. Securities ne suke qasa zagaye da gurin a tsaye kyam sbd shi dayake cikin gurin har lokacin, Tana sako kafarta a hanyar gurin take daga dakin switch aka rage hasken gurin gabaki daya koina na yin dan duhu sbd aleey da tin kafin su iso ya tura sakon hakan. Ciki sika qarasa a natse tana dago wayarta datake ta jin shigowan sako ta bude tafara dubawa a natse ba nasa bane ashe na Leylah ne dake ta jero mata su.. Karantawa takeyi tana jin kaman zatai murmushi amma sanyi jiki ya hanata hakan sbd hakanan jikinta taji yana sanyi da ganinsa da zatai bayan kwanakin datake jinsu kaman shekara.. Lift Aleey ya danna ta bude suka shiga zuwa sama gabaki daya, Suna isa shine ya fara bata hanya ta fito a natse har lokacin duba sako takeyi tana tafiya a natse yana gaba. Office dinsa ne kadai a duk fadin girman floor din wanda babu abinda babu a cikin Office din nasa sai Office din aleey daga farko kafin kayi yar tafiya ka isa nasa wanda kofarsa ma daban take dan a jikinta bayyane baro baro daga sama da wani kalar gold aka rubuta SULTAN LEUL NUAB BOYEM da manyan baqi. Daga bakin kofar Aleey ya dakata tareda tsayawa cak ya saka hannu akan handle din kofar ya bude a natse tareda daga basket din ya miqa mata alaman iya nan zai tsaya. Kallansa tayi tareda bude baki a natse da muryanta me sanyi tace 'Thank you' ta miqa hannu ta karba tana daga kafarta ta saka a ciki a cikin wata sanyi da nutsuwa. Rufe kofar Aleey yayi ruf wadda take ta datse da kanta ya juya yabar gurin yana komawa Office dinsa sbd baisan yaushe zasu bar nan din ba. Ita kuwa wata numfashi me tsananin sanyi da sake kasala ta sake tana dago fararen idanuwanta ta kalli inda ta shigo sbd wani irin qamshinsa ne mai karfin gaske ya shiga hancinta ya ratsa kanta da zuciyarta,qamshi ne datai kwanaki bata ji ba,Qamshine wanda tayi tsananin kewanshi dame shi. Inda take a tsaye ba asalin Office din bane kaman gurin zaman jiran neman iso zuwa cikin Office dinne da shima yake a tsare tsarin turawa. Takawa tayi tana nufar asalin cikin Office din wanda yake gauraye da wata irin sanyi da qamshinsa me nutsuwa sa kashe jiki, Takowa takeyi tana kasa kallan tsarin yanayin Office din da komai na cikinsa yake coffee brown da golden kadan koina asalin luxuries ne ke magana. Tsayawa cak tayi a tsakiyar fadadden Office din zuciyarta na dakatawa cak da bugawa saboda idanuwanta da suka sauka akansa yana zaune akan kujeran Office din ta mulkin qasar boyem datake daukan ido sbd tsarinta da isarta da ikonta da girmanta. Numfashi taja ahankali tana kasa saukewa sbd idanuwanta da suka shiga cikin nasa yana dagowa a natse daga zaunen dayake yana amsa waya a cikin iko da izza ya sauke idanuwan akanta yana mata kallan dayake tayar da duka wata tsigar jikinsa ahankali.. Ita kanta qanqame hannun basket din dayake hannunta tayi tana kallansa idanuwanta na cikowa da hawayen da batasan na menene ba akansa. Ajiye wayar hannunsa yayi kai tsaye cikin wani slow batareda yayi sallama ba ko gama mahimmiyar wayar ya ajiyeta akan table na gabansa yan Miqewa tsaye ya tako mayun dakakkun idanuwansa akanta bai daukeba ya iso gabanta bai tsaya komaiba rungumeta yayi da karfi a jikinsa bayan ya karbe basket din hannunta ya ajiye a qasa yana jan wani numfashi me karfi ya shaqa cikin kansa ya bawa kwakwalwansa ya sake shigar da ita jikinsa ya rungume da karfi yana zagayeta tsam tsam da hannuwansa biyu. Ita kanta bata motsaba shiru tayi tana jin yanda zuciyarta take karbuwa da samun nutsuwan ruhi, Dagowa yayi a natse tareda dagata sama cak ya zaunar akan table na Office din dayake cike da tarin abubuwan masarautar masu mahimmaci da wata tsadaddiyar Apple desktop da jerin stamps dinsa na zamansa sultan dana zamasa Leul boyem duka a lokaci daya. Yana zaunar da ita fuskanta ya kalla a zuciyarsa na harbawa da soyayyarta me tsananin zafin gaske da karfin dayake kasa riqe kansa yana bin kowane irin bangaren fuskanta da mayen kallo me sanyi.. Numfashi ta sauke me sanyi kafin ta dago a natse ta sauke idanuwanta fes akansa tana sake jan wani numfashin daya fara fitowa ahankali yana yankewa sbd idanuwansu da suka shiga juna da kyau kyau suka zubawa juna ido. Hawayen da suka taru a cikin idanuwanta ya zubawa ido suna sake tada tsigar jikinsa ya rankwafo kawai batareda ya taba koina nata da hannuwansa ba da suke dafe da table din tana tsakiyarsa ya hade fuskansu yana hade bakinsu kafin ta fidda numfashin data ja sbd jin saukan lips dinsa a nata harya zira bakinsa a cikin nata yana kamo harshenta da nasa cikin tsananin kewa da zazzafar so me karfi ya yafara tsotsan harshenta da bakinta yana juya kowane irin dandanon taste na yawun bakinta a cikin nasa yana rufe idanuwansa a hankali. Irin zuqa da tsotsan dayake wa bakinta ya sakata dauke wuta tana mutuwa daga zaunen hawayen cikin idanuwanta na gangarowa ta rufe idanuwan itama tana saka hannuwanta biyu ta zagaye jikinsa dasu tana sauke ajiyan zuciya me sauti sosai. Saketa yayi yana sauke ajiyan zuciyan me karfi shima tareda numfashi dayake sauka a sanyi ya rungumeta shima sukai shiru. Mintina suka dauka a hakan kafin ya dawo daidai ya iya dagota daga jikinsa a natse yana kallan fuskanta ya sake wani kyakkyawar murmushi me kyan gaske daya sakata kasa dena kallansa haya zagayo da ita gaban kujeransa ya sake zaunarwa akan table yana zauna akan kujeran suka fuskanci juna a matse sosai da juna dan kafafunsu a hade ma suke cikin na juna. Sake kallanta yayi har lokacin da murmushi me kyan gaske a fuskansa ya bude baki yana miqa mata hannunsa me haske sosai yace 'Assalam alaikm Queen Ayanah Bahar' Sai a lokacin ta sake wata murmushin me kyau itama tana kallansa kafin ta kalli hannunsa dayake miqa mata ta dago nata me kyau ta saka a cikin nasa tana bude baki tace 'W slm Sultan LEUL boyem' Qin sake hannunta yayi ya sarqe yatsun hannuwansu yana kaiwa bakinsa ya dora lips dinsa akai yayi kissing nasu a natse yana kallanta ya sake bude baki ya tambayeta lafiyanta data Amminsa harma dasu maa. Amsawa tayi tana murmushi tana dauke idanuwanta akansa sbd yanda yake mata maganar yana kallanta da murmushin dayake saka jijiyoyin jikinta neman tsinkewa. Tambayoyi ya ringa jeho mata a cikin nutsuwa da daukan hankali me sanyi da gigita kanta da sautinsa tana amsawa yana bin bakinta da kallon fitowan kowace amsarta. Rasa abin yi yayi sbd samun nutsuwan ganinta dan haka fira mara hayaniya ya ringa janta tana basa amsa har tsawon lokaci jikinsa ya gama mutuwa ya kalleta ya maida kallansa kan basketa dinta daya dora akan table din yace ina tea dinsa. Bude basket din tayi zata fara fiddowa ya dakatar da ita ta hanyar zare mata doguwar hijabinta ya ajiye mata a inda baima san ina ya sakesa ba. Zuba masa tea din tayi a wata tea cup me kyau ta miqa masa ya sauke numfashi me sanyi yana kallanta yayi baya da jikinsa ya jingina jikin kujeran dayake kai yana mata wani lazy kallo da babu komai a cikinsa sai mahaukaciyar soyayyarta. Murmushi ta sake me sautin daya shiga kunnensa ya sake tayar da tsigar jikinsa ta miqa hannu ta kamo wuyan rigarsa a natse ta janyosa da wata irin salon daya taho gabaki daya yana hadewa da kirjinta yaja numfashi me karfin gaske da saida Office din ya amsa. Cup din takai masa bakinsa tana cewa 'Haaa' cikin wata muryan yara daya sakasa bude bakin yana fidda mayen murmushi. Zuba masa tea din tayi kadan tana kallansa ya hadiye yana qin dena mata kallan dayake mata na maita. Sake zuba masa tayi maimakon ya hadiye sai jin hannunsa tayi ya janyota gabaki daya daga kan table din zuwa jikinsa yana hade bakinsu yayiwa bakinta wata zuqa ya hada da tea din ya shanye yana cigaba da tsotse bakin. Sauran tea din dake hannunta ne ya fara rawa ta so janyewa sbd kada ya zube amma bai saketaba karshema qara mannota jikinsa yayi tea din ya zube gabaki daya a tsakiyarsu zafinsa yana ratsa kirjinsa amma sama baiji komaiba jifa yayi da cup din wanda ya fadi qasa yana watsewa da wata qara. Hannuwanta ya maida bayanta ya hade da nasa ya riqe yana sarqewa kafin ya saka bakinsa dakyau cikin nata yana tsotsa da zazzzafan yanayi. Sauko da kansa yayi wuyanta ya saka bakinsa ya tsotsa wuyanta kafin ya gangaro ya tsotsa sakam kirjinta daya dan fito gaban riga tukuna ya iso inda rigarta ta fara bai tsaya komaiba hannuwansa ya dora akai ya kama wuyan rigar ya yagasa da karfi yana jifarwa ya bude idanuwansa da suka sauya akan kirjinta da babu komai akai ya sauke numfashi me karfi da zafin daya sauka akan fatar kirjin nata ta damqe cinyarsa da karfi. #MAMUH 09033181070 [09/01, 11:50 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 161 Idanuwansa ya tsayar akan kirjin nata da suka qara wata irin haske da cika fatarsu na wani irin glowing daya saka kansa fara zarewa jininsa na wani irin sake daukan dumi me zafi ya saka tafin hannuwansa a bayanta ya kama gashinta yayi baya da kanta haryana kwantawa akan table din gabansu kirjinta suka banqaro saukan bakinsa kawai taji akai batasan lokacinda ta fidda wata qara me tsananin rawar data daki kwakwalwansa ba ta qarasa zaburo sa gabaki daya. Rawa ma kawai jikinta ya fara yi sbd wata irin tsotsan dayake mata yaja zuqarta yana sake yin baya da kanta tana banqarowan dayake zamun abinda yake gigita kansa. Shi kansa jikinsa rawa ya fara yi ya mannota kirjinsa suka sake hadewa yana maida bakinsa a cikin nata nan ma yafara tsotsanta yana fidda numfashi me zafi dayake sauka a fatarta yana tsananta rawan jikinta sbd zazzafan yanayin dayake ciki a yau din ya sakata fargaban galabaituwan da zata iya yi a hannunsa. Hannuwansa ya saka a qugunta saida yayiwa cibiyarta wata shafa zuwa mararta da gefen cikinta yana saka numfashinta neman yankewa kafin ya kama qugun da tafukan hannayensa ya dagata daga kan kafafunsa ya maida zaune akan table din gabansu ya kama kafarta daya ya dora akan kafadarsa yana kallan fuskanta yakai bakinsa kan kafar dake kafadar ya saukar da lafiyayyan kiss ya fara goga mata lips dinsa a tin daga gwiwan kafar zuwa cikitar cinyoyinta har zuwa kan panties din dake jikinta ya zuba masa ido kafin ya lumshe ido yana daukan dayar kafar a natse yana mata wata shafa ya sake dorata a dayan kafadarsa itama ya bita da lips dinsa yana gogawa yana lumshe ido qashinta na shigar hancinsa direct bai tsaya komaiba ya saka kansa tsakiyar cinyoyinta yana kamo panties din da bakinsa yafara zaresa yana jan qamshin dayake biyowa dashi me juyar da kansa. Da bakinsa ya ciresa tas ya juyar da kai ya sakesa gefensu yana miqewa tsaye yai mata rumfa da kansa akan inda take zaunen yana zare rigar jikinsa ya jefar da ita yana kamota jikinsa gabaki daya ya koma ya zauna da ita a jiminsa kan kujeran daya tashi yana bude kafafuwanta da kyau akansa ya sake hade fuskarsu yana kissing nata cikin zafi da qwarewa tareda rufe kirjinta ruf da hannuwansa yana mata abinda yake sakata fidda numfashi me karfin gaske tana mutuwa a jikinsa. A tare suke kissing juna suna tsotse juna yana zafafa jikinta da hannuwansa take ya qarasa rabasu da sauran abinda ya rage a jikinsa yana zaunar da ita kansa da warewa me maanar data sakata kamo fuskansa da tafin hannuwanta ta hade bakinsu tana masa wani irin kiss sbd abinda taji a lokacin sbd kwanakin da suka dauka basu hadu ba hakama gyara sosai su maa suke mata koyaushe da magani da kuma hadin madarar da ake dafa mata dan hakane taji kaman harda azabar zuwan nasa taji dan haka ta qanqamesa tana tsotsarsa da kyau dan kaman kanta zai zare mata haka taji. Qugunta ya kama yana mata jujjuyawan datake basu abinda suke so cikeda tsananin zafin kauna da shauqi harma da kewa. Shi kansa wani azababben yanayin yakeji yana ratsasa daya sakasa fidda numfashi me karfin gaske idanuwansa na juyewa ya bude baki ya ringa maimaita sunanta yana rasa kalman fada sbd komai a tsakiyar kwakwalwan kansa yake jinsa yana cigaba da basu zazzafan yanayin itama tana nishi me karfi tana kasa sake bakinsa daga nata sbd zata iya zunduma ihun abinda take ji. Wata irin jijjiga kayan dake kan table din office din sukeyi hakama kujeran da suke kai sbd zazzafan yanayi ne yau lamarin komai a hot yake zuwa yana sauka. Mintina suka dauka sosai suna cikin yanayin wanda ya sakasu kusan zubar da fiyeda rabin kayan dake kan table din a qasa batareda sun saniba saida suka gama suka fara sauke numfashi me karfi da sanyi suna yana qanqameta jikinsa yana jin kaman zai maidata. Sun dauki mintina a hakan sosai tukuna komai nasu ya dawo cikakkiyar daidai tukuna y dauketa a jikin nasa batareda ya bari ta sauka ba ta taka qasa ya nufi ciki dasu inda bedroom dinsa na hutawan cikin Office din yake. Lafiyayyan bedroom ne dayake a tsarin da komai nasa yake wato tsari irin na rayuwansa da babu komai a cikinta bayan luxury. A lafiyayyan gadonsa dayake komai iri daya dana bangarensa ya kwantar da ita tareda saka lallausan duvet din daya cike fiyeda rabin gadon ya rufe mta jikinta ya zari towel ya daura a jikinsa ya fita a natse ya dauko kayan tea din datazo dasu ya dawo. A bakin gadon datake a kwancen ya qaraso ya zauna da wani cup din a hannunsa daya cika da tea me zafin gaske da toasted cake din data kawo yafara sha a natse yana kallanta itama ta tashi zaune alaman zataci din sbd take taji yunwa takeji. Hannunsa daya ya bude ya sakota jikinsa yafara bata suna ci a hankali a natse yana nuna mata jin dadin cake din tareda yabawa sosai sbd sam cinsa ba abune daya damesa ba dan haka bai taba bawa taste dinsa mahimmanci ba sai ayau datace itace tayi masa da hannuwanta dan haka ya bawa dandanon mahimmanci yana sake jinjina mata shi kansa tea din jin yayi na yau ya banbanta dana shekarun dayayi ya taso yana shansa dan haka suna gamawa gefen fuskanta yayi kissing yana cuda fuskansa cikin gefen fuskarta da wuyanta yana godiya ita kuma hakan dariya ya sakata sbd waiwayi dan haka dariyan ta ringa yi tana turesa amma ya matsesta yana sake cukuikuiyeta yana dariyan shima. Lokaci suka sake batawa sosai gurin wannan wasan kafin ya hawo gadon ya shige jikinta sbd kasalan da duka ta rufesu take ta qanqamesa da hannuwanta tana jin bacci a cikin idanuwanta. Shine ya fara bacci a jikinta tana son shiga toilet dan gyarawa amma batason tayar dashi dan haka ta kyalesa a maqale jikin nata kaman baby har baccin itama ya dauketa. Sai asuba suka farka shine ya dauketa da kansa yakaita bathroom bayan yayi nasa wankan kenan yakaita itama wankan tayi da ruwan dasukeda wani irin zafi sosai kafin ta fito. Kayansa ta bude closet dinsa dake dakin ta dauko ta saka sukai sallah a atare suka gama a tare sukai kusan duka adduaoinsu da Azkar suka gama. Sake janta yayi suka koma bacci cikin bargonsu take kuwa bacci me karfi ya kuma dauketa a ciki. Aleey da shima dole a office dinsa ya kwana dan shima yanada dan madaidaicin bedroom dinsa a ciki sbd irin haka idan laluran kwana office ta kamasu, Da yayi sallar asuba bai koma bacci ba sbd gudin su fito baya kusa dan haka ayyukan dake kansa ya hau aikin yi a natse yana kunna both laptop da desktop dinsa harma da ipad. A shirye yake da ayau din ko wane lokaci ko kwanaki ubangidansa zai dauka anan bai fita ba da tsayuwa akan hakan tareda hana kowa zuwa office har sai ranarda Sultan LEUL ya sallami queen dinsa daga office. Basu farka ba sai guraren 9 koina dif da duhu ba hasken waje ko kadan dayake ratso dakin sbd kaurin electric curtains din dake bedroom din hakama sanyin dakin me nutsuwa ya gama kama qamshinsa me bawa ruhinta nutsuwa itama dan hakane baccinta yayi karfi cikin nutsuwan da kwanciyan hankali. Tana farkawa saukowa tayi daga kan gadon tareda miqewa tsaye batareda ta tadasa ba ta nufi toilet tana zare short dinsa dake jikinta sai vest itama tasa. Brush ta bude sabo ta saka toothpaste ta fara yi tana kallan fuskanta data sauya tana dan maiqo alaman glowing hakama jikinta. Tana gama brush din shower ta nufa a natse ta kunna dan yin wanka ta tattara ta fice daga bangaren kafin ma jamaa su tashi gabaki daya koma tace kafin lokacin zuwan manyan masarautar office yayi ta rasa yansa zatai ta fita. #MAMUH 09033181070 [10/01, 3:55 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 162 Shower ta isa tana warware gashinta dayake daure ta miqa hannunta a natse ta kunna ruwan zafi masu fidda siraci a kanta tana lumshe idanuwanta datake jin kaman har lokacin akwai bacci a cikinsu da kasala. Idanuwanta na rufe kunnuwanta basu ji kowane motsin bude kofar toilet dinba sbd ruwan dake sauka akanta suna gasa jikinta a cikin shower din dake zagaye da glass sai jin tayi hannuwansa suna zagayota da sauri ta bude idanuwanta cikin firgita kafin tayi yunkurin motsawa ya motsota yana hade bayanta da kirjinsa jikinsu ya hadu ba kaya a jikinsa ta rufe idanuwanta a hankali tareda sauke numfashi ke sauti sbd tabbatarda shi dinne sbd taji tsoro da farkon sosai. Kansa ya sako cikin wuyanta yana hade gefen fuskansa da suyanta ruwan na sauka a jikinsu yana ratsasa sanyin dayake ji a jikinsa yana gushewa sbd zafin ruwan.. Rufe idanuwansa yayi a natse yana sake zagayeta da hannuwansa ya matseta sosai ruwan da fatarta data riga ta dauki zafi tana bawa tasa fatar nutsuwa. Sassauta riqon da yayi mata yayi bayan seconds kafin ya juyo da ita suna fuskantar juna yana zagaye da ita da hannuwansa yana kallan yanda ruwa ke sauka akanta suna bin fuskanta suna gangarowa zuwa kirjinta fatarta na sake daukan idonsa a cikin ruwan.. Bin ruwan dake gangara a kanta yayi da wani kallo suna sauka kirjinta ya tsayar da idonsa anan sbd yanda ruwan sukai wani famfon kansu a kirjinta dan seti da kan kirjinta suka wata sauka sbd tsinin gurin.. Kafesu da ido yayi kafin ya dago ya kalli fuskanta da itama kallan nasa tayi a kasalance sbd ganin irin mayen kallansa datake ji a jikinta. Hannunsa ya daga yakai bakin gurin ruwan na sauka akan tafin hannunsa ya dago hannun yakai ruwan bakinsa ya zuba yana kallanta ido cikin ido. Yanda yasha ruwan ya sakata dauke idonta a cikin nasa tana rufewa, Shi kuwa sake tara hannunsa yayi ya zuba ruwan a fuskansa yaja wani numfashi me sauti kafin yakai bakinsa cikin slow ya tara a bakin setin kan ruwan na shiga bakinsa suna zuba sosai sbd ba shansu yakeyiba tada kansa sukeyi. Sbd yanda lips din bakin nasa ke gugar kirjin nata ya saka take jin numfashinta kaman zai sarke qara yin baya da kanta yana sake riqe qugunta da hannuwansa, Shi kansa yanda lips dinsa ke gogan gurin ya sakasa ya qarasa rasa kansa ya dora bakinsa gabaki daya akai yana rufe saman rufe yana shan ruwan tareda gurin cikin wata tsotsan data sakata sake qaramar ihu tana qanqame kansa dan dagosa amma bakinsa ya mannu da kyau hakama hannuwanta rawa sukeyi tana jin yana zuqarsu tareda zuwan shower din. Zafi yanayin ya dauka ya dago kansa yana kama cinyoyinta yayi dama da ita yana maqaleta a jikinsa qafafuwanta na zagayesa ya mannesu jinin bango yana kama bakinsa da nata yafara tsotsa ruwa na sauka a jikinsu suna kissing juna deeply. Sake manneta da glass din da suke ciki na shower din yayi yana sake maqale kafafunta dake zagaye dashi tareda daga hannuwanta duka biyu ya dafesu a jikin glass din da hannunsa daya batareda ya cire bakinsa daga nata ba daga nan komai ya dauki hanyar zafi da shauqin gaske tareda natsatsiyar nishadi. Nishinsu ne yake gauraya bathroom din yana fin zuban ruwan sauti musamman yanda yake bi da ita da zazzafan yanayin daya gama fidda hankali da tinani da komaima daga jikinsu kawai numfashi mai hade da ihunta mara karfi ne yake tashi har tsawon lokacinda suka samu gamsuwan daya qanqameta jikinsa yana kasa ajiyeta akan kafafunta har lokacin suna sauke numfashi a jikin juna kafin ya sake dawo dasu tsakiyar ruwan nan suka fara wanka. Gabaki daya ta rasa kuzarinta kasalar gaske take ji dan taji jiki sosai dan haka suna fitowa shine ya busar mata da gashinta da nasa kafin ya saka mata kayansa already daman ya kira maa sakinah aleey zaixo ya karbo breakfast din Bahar din dan haka koda aleey ya iso ya fito office din ya tattara duka abinda suka watsar harma da ruguzawa, Hatta kujeransa sun juyar da ita daga yanda take. Bai taba aikin komaiba a rayuwansa bayan na wanka da saka kaya saina ayyukan business amma na irin gyara haka sam bai taba ba sai ayau din daya gyara komai na office din ya koma bedroom din shima ya gyara tsaf kafin suka fito. A lokacin ne Aleey ya iso kuma ya basa daman shigowa suna zaune a office din kan sofas dake jere na hutawa. Qarasowa yayi yana gaidasu Bahar ta amsa basket din hannunsa ta fidda komai a natse suna magana a tsakaninsu ta zuba masa komai shima aleey din zuba masa tayi sbd ita bazata iya cin abinda aka dafo ba haka kawai noodles an egg takeso. Madaran da aka yo da ita kawai ta zuba tana kurbawa a hankali tana sauraronsu suna magana a natse NUAB din yanayi yana kallan yanda take shan abincin kaman bataso. Itace ta fara gamawa ta ajiye cup din tana kallansa shima ya gama tissues ya dauka yana goge bakinsa yana sake karantar yanayinta da yayi sanyi sosai. Shima aleey sama sama daman yaci abincin sbd yasha cappuccino already. Fitowa sukai gabaki dayansu tana gefensa babu kowa har lokacin sbd har time din ten batai ba dan haka kaitsaye bangaren Ammi suka nufa suna isa ita tafara shigewa ba kowa dan haka ta wuce dakinta kawai. Shima yana shigowa Amminsa ya fara zuwa ya gaida wadda sukai kwanaki basu hadu ba sai ayau din. Babu sauran fushi ko daure fuska a tatattare da ita sbd ganin sunyi biyayya akan maganarta dan haka a sake suka gaisa da yar maganganu sama sama anan take sanar dashi tafiya zasuyi tareda sultan zuwa Anjom hakama bahar makaranta zata koma. Kallanta yayi a natse hankali kwance ya bude baki yace 'Allah yakaiku lafiya Ammi ya dawo daku lafiya i pray' Amman ita 'yar ghaz din Ammi kina fadamun ne a matsayin 'da kuma wanda zaiji abinda kuka tsaya kokuwa ana sanar dani ne dan neman nawa izinin sbd aurena dayake kanta? Sorry Ammi' Zuba masa ido Ammin tayi tana kallansa da dukkanin rudewa da zallan mamaki sbd batama san me zatace ma kuma batai tsammanin jin hakan daga garesa ba sbd ta dauka zai bar maganar bahar din kila sai nan gaba. Shima kafeta da Manyan fararen idanuwansa masu kwarjinin gaske yayi yana jiran amsarta a natse sbd wannan karan bayajin ma akwai dalilin dazai raba kansa da matarsa ba. Cikin rasa sanin abin fada tace 'Ai ba yanzu ne tafiyar ba sai kwana biyu,zan nemeka idan an saka lokacin wucewan... Wani kyakkyawar murmushi ya sake me nutsuwa sbd ganin yanda ta rasa abin fada masa dan haka yayi sallama da ita ya miqe ya fice. Maa sakinah na zaune akai hakan dan haka yana ficewa nasiha ta fara yiwa Ammin akan yanda ta hana auren yayi gaba bayan komai ya riga ya faru sedai koma batason auren yanzu tayi hakuri ta dangana tinda dai ya riga ya maida Bahar din cikakkiyar mace. Shiru Ammin tayi tana sauraron sakinah sbd itama koyaushe ta tina ya gama maida bahar din mace sai taji tarasa mafita bayan hakura tabarsu tare amma kuma tana buqatan ayiwa Bahar din biki kaman kowace mace kafin ta basa ita kuma ba yanzu ba tafison sai bahar din na gap da kammala karatunta ko tama kammala gaba daya tukuna. #MAMUH 09033181070 [10/01, 4:14 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 163 Sauya kaya bahar din tayi ta sako nata ta sake fesa turarenta na chanel me tsadan gaske sbd qamshinsa dayake tashi hatta a fatar jikinta. Dakin Ammin ta taho tana shigowa suka bita da ido sbd qamshinsa daya sake shiga hancinsu amma kuma sbd ganin yanzu din ya fita sai ba wanda yayi tinanin komai akanta. Gaidasu tayi cikin kulawa da yar shagwaba kafin ta shige dakin Ammi ta kwanta take bacci ya dauketa sbd dakinta Ac yayi yawa leylah ke so dan ita kuma cikin jikinta zafi yake sakata ji ita kuma yau sanyi take ji warm abubuwa kowai take buqata. Dakin Ammin kashe ac tayi tashige bargon Ammin shiyasa baccin bai jimaba ya dauketa. Wuni tayi tana bacci sallah kawai take iya tashi tayi sai ta dan ci abinci ta koma. Da daddare koda ta koma dakinta batai wankan dare ba kaya kawai ta sauya ta kwanta koda ya kirata ko tashi batajin zata iya bare saukowa kan gado dan haka ya lallabata da zantika masu nutsuwa har tayi bacci. Fara shirin tafiya Anjom maa tenya ta fara yi musu sbd acan zaa daura auren Maa sakinah wadda ta kasa yadda da wai aure zatai NUAB 'danta ya bada aurenta. Ammi da zuhrah harma da maa tenya da ita kanta Bahar cikin wani irin mafi girman farin cikin hakan suka samu kansu dan haka basu damu da ba yarinya bace yanxu shirin biki sukeyi sosai da sosai dan kuwa babban fagen da ake zubar da wata irin dukiya gurin gyaransu tenya ta bude, Ayanah,zuhrah,sakinah,Leylah da Bahar haka ta rufe ido tace su duka zatai gyaran dan haka suka shiga hidimarsu sosai, Hatta bayin bangaren Ammin kaf dana bangaren mai girma yunar dana sultan dana kadir da sauran mutanen masarautar farin cikin hidimar sukeyi da murna sosai tareda shirin halarta wannan bikin daurin auren da zaayi har anjom wanda Sultan da NUAB suka yanke shawaran acan zaayi daurin auren sbd bayyanawar da duniya garin. Tsawon wannan watannin tin daga ranar da sultan yasar ya baro anjom da Ayanaah ghaz ya ware dukiyar datai kusan rabin abinda ya mallaka dan bada hanyoyin zamani ga garin Anjom ghaz daya kudurci maidawa babban gari me kwanciyan hankali da wadata irin yanda yake a baya. Masarautar Anjom din aka fara rusawa gabaki daya aka dora ginin zamani me girman gaske me hawa biyu da tarin gurare bayan an zagaye an kebe inda kabarin iyayensu dana Abaass suke an rufe. Manyan tituna aka nema hanyoyi aka fidda tin daga cikin garin har zuwa garuruwan dake hanyar garin har zuwa babban gari me babban hanyar tinin da zata doraka akan manyan garuruwa, Wuta da manyan businesses na kasuwancin gargajiya da zamani aka kawo tareda makarantinni da bude babban branch na manyan kasuwancin mutanen da kuma bude bodar bakin ruwa tareda kawo jamian tsaro da kaki kala kala a garin. Koda NUAB shima aka gama hado nasa plans din na aiki aka aikosu garin aykin sultan yasar ya gama nisa dan haka shima dukiya me yawa ya ware aka rarrabawa jamaar garin dan fara kasuwancin dazai sake saka zamar da garin babban gari. Cikin ikon Allah gyaran da akaiwa garin da cigaban daya samu y saka daruruwan dubban mutanen da sukai hijira dawowa harma da wainda ba yan nan ba take garin ya fara zama babban garin da ake huldodin kasuwanci sosai hankali kwance ga tsaro ga ilimi da kusan shine yake jawo mutane dawowa cikinsa dan bawa yaransu ilimi. Duka wannan ayanah ko zuhrah ba wanda ya sani sedai itama zuhrah mijinta ya sani sbd yaje garin ziyarar kabarin iyayenta dan haka shima saiya dauke nauyin daya zuba asalin luxury dukiyar furnitures a masarautar data koma tamkar aljannar duniya. Sunata shirye shiryensu na hidimar bikin Sultan ya bada dukiyar auren me yawan gaske aka kawowa sakinah ta asalin tarin zafafan set set na sitirar sakawa da sarkokin gwal gwal masu girma da kyau. Wainda suka gama kawo tarin kayan suka jere suna gamawa suka sake dawowa suna jere tarin wata dukiyar data girgiza kowa ta Kayan auren Bahar itama daga sultan din wa 'dansa NUAB wanda yake a shirye ya karban masa matarsa daga Amminsa sbd duka yawon dasuke na kwana office da bangaren NUAB din da safe ta koma gun Amminta yana sane amma ita ammin bata saniba. Shi kansa yana buqatan idan an bawa NUAB matarsa yabarsa shima ya tafi inda zasu huta su nutsu da matarsa wadda ya yanke shawarar barinta ta zauna a anjom itada Sakinah babu wadda batada babban bangare me dauke da palika da dakina da maids dinsu sam da goma goma a cikin masarautar anjom da yanzu ma sarautar zaayiba iya rayuwan nutsuwa zaayi sai babban lamari zaa kawo masarautar su duba dan haka shima a yanzu rayuwarsa kusan zata koma acan ne sedai ya ringa zuwa yana lokaci anan boyem ya koma can ma yayi lokaci, Ita kanta Ayanah datasan yayi mata alkawarin maidata anjom dan cika mata burinta wani irin farin ciki take ciki hakama bayan bayin da aka kaimusu acan da bayinta na nan zata tafi sedai idan zata taho hutu ko wata hidimar anan tazo dasu dan haka shirinsu babbane, Zasu tafi su bawa NUAB damar yin mulkinsa cikin nutsuwa ba kowane distraction da kwanciyan hankali. Maa tenya ma da batai rayuwa a anjom ba farin komawa takeyi acan, Bangaren Maraki duk hidimar da akeyi tana sane dan haka baqin cikinta da kuncinta yayi tsananin datake sake rasa kanta dan kuwa takai ko miqewa tsaye bata iya yi dai an riqeta sbd cin lafiyarta da qunci da baqin cikin keyi, Tayi tayi ta gwada dannewa ta iya cigaba da rayuwa da sultan amma sam batajin zata iya sbd hakan na nufin bugawan zuciyarta da mutuwarta dan haka takanas ta samesa ta sanar dashi sawwake mata takeson yayi a yanzu bazata iya rayuwa dashi ba dan wlh mutuwa zatai. Da farko sallamarta kawai yayi amma sai gashi ta nace da hakan dan kuwa ta karbi girkinta tana zuwa kwana gurinsa a yanzu amma ba kwanan takeyi ba rokone take masa da nuna masa halinda take ciki da wanda ma zata iya shiga dan a yanzu jin takeyi idan har zata samu dama zata iya daukan ran ayanah kuma bazata taba so rayuwarta ta kai ga irin wannan lalacewan ba sbd shedan dayake shiga quncinta yana sakata tinanin hakan. Tsaf ya kalleta yana nazarinta da abinda yake hangowa tattare da ita da kuma abinda take fada masa na halinda take ciki a boyem tsawon rayuwarta bata taba farin ciki ba dan haka a yanzu ta zabi farin ciki akan rayuwar da batada alkhairi ma a garesu su dukan. Bai sauwake mata ba amma dai bayan dogon nazari na kwana biyu ya bata daman tafiya gidansu dan samun warware daga damuwa da samun nutsuwa na tsawon duk lokacinda hakan zai bata kwanciyan hankali kafin ta dawo. Tana samun hakan bata jira komaiba sbd ba dawowan takejin zataiba har abada dan haka ko wani lokaci da dogon shiri bataiba dan batason ma hayaniya ta tattara tabar qasar boyem batareda sanin kowaba daga ita sai sultan kawai dai an dauka normal tafiya ce tayi duk da bataje da bayinta ko dayaba dan bata buqatar komai na boyem. Tafiyarta ta saka Hankalin haile dake mummunan tashi sbd ta tabbatarda ba dawowa Maraki zatai ba tabarwa Ayanah sultan kenan, Ita ma hakan ta fara hangowa kanta amma kuma bazatai taba yiyuwaba sbd yayanta da bazata iya barin su mutu a yanda suke a wulaqance ba hakama Asim tafiyarsa sai sake matsowa take ba gudu ba ja da baya ga ayanah sai hidima sukeyi, Da wane baqin cikin zataji? Tana nan tana qunci da kwana kukan baqin ciki ayanah ghaz na can na murna da farin cikin samun sultan ga kanta ita kadai Wanda ita kam bazata taba yadda ba bazai taba yiyuwaba, Idan har bazasu samu sultan ba wlh a yanzu kam zata tabbatarda ayanah ma bazata samesa ba gwara ya mutu suyi takaba kowa ya kama gabansa. #MAMUH 09033181070 [12/01, 10:12 am] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 164 Tinda aka fara hidimar Bahar bata sake haduwa da NUAB ba sbd kwata kwata Maa tenya bata barinsu fita koina sbd gyaran hatta kofar palon barin bangaren basu taba bari ba hakama shi kansa NUAB din ta hanasa zuwa bangaren dan haka iyakacinsa da Bahar din a waya hakama Amminsa ma a waya duk da baisan dalilin hakan ba kawai dai tace masa sai zaa tafi zai sake ganin Bahar kokuma kila saima anjom. Jin hakan ya shiga mamaki da shakkar ko zai iya dan haka ya dawo kan bahar din da lallabata da rudar da kwakwalwanta da soyayyarsa dan kawai ta samu ta fito ya ganta tin kafin ya zare amma sam ta kasa samun dama sbd ita kanta sai ahankali kwanakin bata jin daidai tana ganin kaman gyaran da ake mata ne da abubuwan shan da ake bata. Ita kanta leylah ma da aka hanata komai sai a lokacin Asim ya samu kansa a cikin wani irin rashin sukuni da nutsuwa sbd rashin ganinta kwata kwata na kusan sati biyu. Bai dauka ganinta a kowane dare ba ko rana ya zama dabiar da zata iya hana zuciyarsa nutsuwarta kwata kwata ba sai yanzu dan kuwa hakanan ya zama dan zuwa gaisuwan su Ammi safe da dare amma baa taba barinsa ya ganta ba dan haka ya susuce soyayyarsa dabai saniba ta gama bayyana amma tenya ta masa karfin hali kaman kowa dan sultan ma shiru yake ji. Yawon Asim ya fara zama abinda ya zama dan kuwa bakin fama ya riqe wuta yaqi saduda hakama sultan kusan umarnin dayake badawa na son gani da magana da Ayanah sunyi yawan daya saka Tenya yanke shawaran su wuce kawai gabaki dayansu a satin maimakon sati me zuwa sbd su qarasa shirinsu acan kafin Su sultan din suzo nan da sati uku daurin aure. Itama Ayanaah hakan ya mata dan haka ta sanar da sultan ta waya ba gaddama ya amince musu aka fara yi musu shirin wucewa banda gobe. NUAB a waya shima Ammi ta sanar dashi tafiyar a banda gobe shiru yayi na tsawon mintina kafin yace ba damuwa sukai sallama ya kashe wayar. Asim ma yanaji a bakin maa tenya dayaxo da daddare suna yar fira sama sama dasu Ammin rikicewa yayi daqyar ya iya riqe kansa ya fice batareda ya zubar da kafafunsa qasa ya rokesuba subarsa yaga leyalah kafin wucewan. Yana fitowa tinanin yanda zai ganta a daren ya fara yana rasa yanda zaiyi. Bangaren Mamensa ya tafi ya kasa barin bangaren gabaki daya ya koma nasa, Bangaren ya rasa dukkanin haske da walwala sbd Mamin dake cikin tsananin baqin ciki da dahun zuciya hakama su Aslam sun dawo bangaren na mamin sbd kowannensu a inda yake damuwa kashesa zatai da qunci dan haka suka dawo bangaren suka dasa wani sabon zaman baqin ciki da kallan ikon Allah da yanda wasu suke rayuwar farin ciki a masarautar tamkar babu su sbd kaman ko uban daya haifesu ya manta su duk sbd sun bijire masa a baya lokacinda yaso sosai inganta rayuwarsu ta hanyar aura musu mazan da daa yanzu suna can suna rayuwar jin dadi da kwanciyan hankali harma da zuria. Asim da sam ya cire damuwa da baqin ciki da quncin halinda suka samu kansu a ransa sai abin ya zo masa a sauki bayajin ma radadin komai sbd ya yadda da rayuwar bata tsaya anan ba lokaci bai qure ba duka zasu iya wankewa su dasa sabuwar rayuwa, Su kuwa da basu gane hakanba da mamin tasu daidaicewa kawai sukeyi suna sake dasa baqin ciki da zafi a ransu karshema ganin sukeyi ya juya musu baya bayan akansa sukaita abinda sukaita yi din har suka samu kansu a halinda ake ciki yanzu, Ya zauna dasu harda mamin tasu gabaki daya yayi musu nasihar cire damuwa da rufe babin rayuwar baya a bude sabuwa wanda hakanne ma ya saka zai bar nan din amma sam sun kasa ganewa su yadda sai ikirarin bazasu taba tafiya subarwa Ayanah ghaz masarautar boyem ba itada ta samesu anan a matsayin baiwa amma ace sun tafi sun bar mata masarautar itada 'danta wanda tarihi acan qarnika na gaba zai taho a tabbacen Baiwa kuma imebēti ta karbi masarautar boyem duka itada 'danta sun karbe komai na qasar sun karbe wanda ya mulketa wato sultan yasar. Tinanin hakan kadai idan haile dasu aslam din sukai sai suji kaman zasu mutu, A baya akai lokacinda kaf boyem ba mace me darajarta kasancewanta matar sultan ta farko kuma wadda tafi masa mata duka,hakama mace mafi kyau da ado,hakama mace me karfin iko da isa a cikin matan dake boyem kaf,hakama yayanta sune yaya mafi daraja a qasar amma ayau kamar ma duniya ta manta dasu kwata kwata ko tina da suna raye baa yi sedai ayanah da qasarta Anjom ghaz sbd kawai danta yana mulkin boyem, Wannan dalilin ya saka taso danta yayi mulki koda zata rasa komai da kowa sbd tasan har abada bazata dena daraja ba harta bar duniya koda kuwa danta ya tsufa ya sauka mulki ne tarihi bazai dena girmamata ba a matsayin uwar sultan da yayi mulki kuma kilama kalar sultan dazai cigaba da mulki idan 'dan Asim ya hau kenan. Numfashi me sanyi da kokarin dedeta nutsuwa Asim ya sauke yana zaunawa a palon mamin a kujeran datake kallan ta Aslam sbd suna zaune a palon dukansu meryam ta zubawa wayarta ido da hankalinta tana magana ta chat da Nysah kanwarsu akan auren data rufe ido ta fada mata ta samo mata miji acan bangaren dangin mijinta kokuma ta saka mijinta tinda babban mutum ne kuma ya manyanta sosai ya samo mata wanda zai hadasu. Tin kwanaki sukai maganar kuma nysah taji dadin hakan dan haka taiwa mijinta magana baiji komaiba ya tabbatarda insha Allah zai kawo wanda zai nema aurenta. Tinda akai hakan yanzu wani kusanci ne sosai ya dawo tsakaninsu biyun dan koyaushe suna kan waya suna maganganunsu tana boyewa maminsu dan kada tai tir da ita akan taje rokon neman miji da kanta kokuma kada islam taji itama tace tanaso azo a bata mata lamari tin bata kama komaiba. Aslam dake zaune tv take kalla sbd yanxu kallan dole da karfin hali takeyi sbd batada kowane aikin yi a rayuwarta bayan damuwa da janye janyen tinani dan haka take kallan films da series yanzu dan hana zuciya bugawa. Maminsu na bedroom dinta tana nata ciwon ran daya zama jiki, Gyara zamansa yayi yana daga wayarsa ya turawa leylah sakon cewa taje tayiwa maminsa bankwana kafin ta wuce goben. Yana tura sakon wata ajiyan zuciya ya sauke yana jin kaman ya koma kofa ya tsaya kafin ta taho. Wayar maa tenya data maa sakinah ya nemo ya turawa sakon a tare yana rokar taje taiwa maminsa bankwana sbd a bata girmanta. Adduar suga sakon akan lokaci yayi yana ajiye wayar zuciyarsa na tsalle da wata irin qaguwa. Su Maa dama leylah dake daki kusan a tare suka ga sakon dan haka kallan wayarta tayi tana murmushi me sanyi sbd tasan ya fada ne kila sbd ta fito. Su maa kuwa suna karanta sakon murmushi sukai tareda yaba hankalinsa sbd tabbas yayi tinani me kyau na hakan tinda koba komai uwar miji ce dole a bata girmanta. Maa tenya dince da kanta ta samu leylah din har daki bayan ta tabbatarda dare ya sake yi sosai dole Asim ya bar bangaren kwata kwata yana nasa tace ta shirya tashiga bangaren haile tai mata sallama. Ba musu leylan ta amince ta shirya ta fito Maa ta hadata da bayi uku su rakata sbd ita kam bazata iya zuwa bangaren hailen ba sbd gudun fitina da wata damuwar tace su tafi. #MAMUH 09033181070 [12/01, 2:39 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 165 Fitowa sukai daga bangaren bayinta na biye da ita wainda tasan maa ta hadota dasu ne sbd ma kada taje koina dan haka suna fitowan batama kalli kowace hanya ba sai hanyar bangaren Hailen tana sanye da babbar doguwar hijabi har qasa sbd kayan cikin jikinta marasa nauyi ne dan tayi shirin bacci. Wayarta ma baa bari ta fito da itaba dan haka daga ita sai ita suka iso bangaren. Acan ciki kuwa mamaki ne su Aslam keyi na yanda Asim ya kasa nutsuwa sai wani kallan waya yakeyi yana kallan kofa hakama har dare sosai yana bangaren, Babu wanda yace masa komai akan hatta Mamin data fito ta gansa mamaki ta shiga me girma tana Qarasowa ta zauna gefensa tana kallansa zatai magana baiwarta ta shigo a natse ta sanar da ita zuwan leylah wanda ya saka ajiyan zuciya me sanyi tahowa Asim din yana dago kansa ya sauke idanuwansa a kofar shigowa cikin nutsuwa da wata irin kewan dake bayyana a idanuwansa da gangar jikinsa. Baiwar hailen ce dake gabanta tana mata iso ta bude kofar palon na kurya inda suke a zazzaune tana janyewa daga kofar dan bata damar shigowa. Kafarta ta fara sakowa a natse cikin palon ita kadai bayinta na palon farko dan basa shigowa nan din. Gabaki dayansu kofar suka juyo suna zubawa ido sbd shigowanta ya shigo musu da wata irin kamshi me tsananin sanyi daya kama jikinta sosai kaman wacce akewa shirin sabon aure sbd duka basirar tenya ta gyaran Amare da shiryasu ta fiddota akansu wannan karan wainda duka kayan qamshinta dasuka gama kama jiki da suturar su bahar din hatta wayoyinsu sun kama qamshin kai me karatu zaka iya samunsu tsaf a gurin SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387, Qamshin da zaka samu a jikinsu Leylah da Bahar din tsaf zaka samu komai da komai da duka abubuwan gyaran jiki da tabbataciyar qamshi da hatta gashin kanki da panties naki zasu ringa fidda qamshi me sanyin da ko zama kadai a kusa dake zai bawa ruhin mijinki nutsuwa ki tintibi SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387. Kallan mamaki dukansu suke wa Leylah wadda kwata kwata ta dena zuwa bangaren sedai a waya take kiran mamin ta gaidata sai kuma can baa rasaba take zuwa ta gaida mamin sai kuma yau gata kuma da wannan lokacin na dare. Akan Asim daya nutsu yana ginginar da bayansa jikin kujera tareda tattara nutsuwansa guri daya ya kafeta da fararen idanuwansa suka maida kallansu sukaga yanda imaninsa gabaki daya yake kanta yana kallanta. Takowa leylah tayi a natse tana jin gabanta itama yana dan faduwa sbd ganin wanda bata taba tinanin ganiba a lokacin dan haka ta kasa dagowa tai qasa da kanta tana jin idanuwansa tsaye cak akanta yana mata kallan dayake kashe duka jikinta. Haile kafe Asim da ido tayi cikin tsananin mamakin yanda ya mace mata a zaune ya tsayar da nutsuwansa akan mace. Mutuwa ta sake jin jikinta yayi sbd wata sabuwar balai da masifar ce take bayyanar mata dan kuwa a yanda take gani a yanzu Asim ya gama susucewa akan leylah dake jinin Ayanaah shikenan shima rasata zatai wa ayanah kenan, Leylah na isowa cikin girmamawa ta zauna gefen kafafun mamin tana bude baki ta gaidata a natse. Daqyar Haile ta iya bude baki tana shiga wani sabon yanayi ta amsa tana kasa dauke idanuwanta daga leylah da gabaki daya ta sauya tayi wani irin hasken daukan ido da cikowa tayi mulmul kamar amaryar dake cin amarci da sabon ciki. Su Aslam ta juya tana gaidawa suma cikin girmamawa da tambayan kwana biyu tana kokarin nuna sakewanta da girmamawa garesu. Suma amsawa sukai suna kallan Asim wanda fuskansa tafara sakewa da sanyi suna mamakinsa da gane abinda ya tsayar dashi kenan. Kaman bazata kallesa ba sbd yanda take jin tsananin nauyi amma kuma sbd nuna girmamawanta garesa gaban mahaifiyarsa saita dago a natse ta kallesa da idanuwanta dasuka qara haske sosai idanuwansu suka hadu take ya sarqe da yawun bakinsa yafara tari a hankali yana dan kamewa sbd ganin idon kowa na kansa mamaki na neman kashesu. Gaidasa tayi tana dauke idonta batareda jiran amsa ba. Amsawa yayi yana dan gyara murya kafin ya juya ya kalli haile data koma kaman me zaman takaba sbd yanda fuskanta tayi kalar tausayi ya bude baki yace 'Mami sallama Leylah tazo miki gobe zasu wuce Anjom gabaki dayansu asalin garinsu Ammi sbd hidimar bikin da zasuyi kuma ita Ammin ba dawowa zataiba acan zata zauna tukuna so ba tafiyan dawowa ce yanzu ba idan suka tafi shine taxo miki bankwana..' Ba haile ba hatta su Aslam juyowa sukai gabaki daya suna tsayar da idanuwansu a kansa cikin rikitaccen yanayin kasa fahimtar me yake fada sbd barin ayanah boyem gabaki daya kaman yana nufin barin Sultan yasar barin boyem din gaba daya ya koma can da zama. Meryam mahaifiyarsu ta maida idanuwanta akai tana kallan yanayinta sbd jan da fuskarta da idanuwanta sukai a take hannuwanta na dan rawa ta dunqule su tana hana leylah dake gefenta ganinsu tanajin kaman numfashinta na toshewa a kirjinta, Sultan barinta zaiyi ya koma garin imebēti dinsa da zama shikenan kaddararsu ta zama tarihi ko me? Da bataji hakan ba da sedai idan zai tafi taji kokuma idanma ya tafi ko me? A karo na biyu na karshe zai sake nunawa da bayyanawa duniya Imebēti dinsa ya zama akan kowa da komai yabarta anan ba miji,ba 'da ba mulki ba daraja ba farin ciki ba walwala. Wannan itace kaddarar da bazata taba dauka da yadda ba dan kuwa a yanxu anxo karshe komai ya qare ya wuce limit din daukanta, Asim ma barinta zaiyi yabi leylah shima acan zai rayu sbd a yanda take gani yanzu gabanta Asim akan leylah tsaf zai koma can yayi rayuwan dayake buqata ita shikenan ayanah ta kwace komai ambatarta da zallan tsoffin 'yaya a gabanta da tulin baqin ciki tana rayuwa a karkashin iko da mulkin 'dan Ayanaah wanda batada darajar da ko kallan arziki daga garesa,wallahi tallahi bazai yiyuba bazata yadda ba. Rawa jikinta ya fara idanuwanta na rinewa wanda ya saka meryam ma datake cikin tinani kala kala akan ita dai kada sultan ya tafi batareda anzo neman auren nata ba duk da wlh ko can ita anjom din tsaf zata saka a samesa a nema auren acan hadda daurawa ma idan ta kama kawai dai ita burinta kafa Mamin ta shiga tashin hankalin da zaayi wata babbar tashin hankalin dazai saka ya sake ciresu daga rayuwarsa yace haryanzu bin hudubar mamin sukeyi. Tasowa tayi ta dan daure tana kallan leylah tayi mata fatan Allah ya kiyaye tareda fatan ayi bikin lafiya a watse lafiya ya kuma bada zaman lafiya. Asim ta kalla wanda duka halinda suke ciki baisaniba dan baima lura ba tace masa leylah din ta tafi ta kwanta tinda akwai tafiya gabanta ga dare yayi. Miqewa yayi a natse batareda jin komaiba ya miqawa Leylah din hannu wadda ke kokarin tashi daga qasan tana jin ba dadi sbd zaman datai a qasan da qaramin ciki. Satar kallan Haile data fice hayyacinta tayi tana qin kama hannun nasa sai dayaga zata sake komawa dabas ya saka hannuwansa biyu ya kamata yana tadata gabaki daya cikeda kulawa ta bude baki tayi musu da safe ba wanda ya isa amsawa se meryam tana binsu da ido har suka fice Asim din na riqe da hannunta. Suna fitowa time ya fara kalla yaga duka duka mintinanta shida da baro bangaren Ammi bayan yasan a qalla anbata kusan mintina talatin xuwa arbain dan haka daukanta yayi cak sbd kafarta ma kada tayi tafiya a gane Kai tsaye bangarensa ya nufa da ita yana kallan kyakkyawar fuskanta da ita shi take kalla tana shiga tsoro tana ce masa Maa zata bata ransu su duka idan tasan ta qara gaba daga bangaren Mami. Murmushi me hade da tsantsar farin ciki ne ya taho masa yana kallan bakinta dayake maganar yakai bakinsa akai yayi mata wani kiss me tsantsan sanyin daya kashe bakinta yace 'Ta kwantar da hankalinta ina zuwa daurin auren Kadir bazan dawoba saita san yanda zatai dani matiqar ba tareda ke zan dawo ba' Kaman a mafarki taji maganarsa dan haka ta kafesa da ido tana kasa motsawa sbd jin yanayi me sanyi yana ratsata dan kuwa daman damuwanta idan acan anjom ko anan zata zauna bayan bikin batasan makomarma inda zata zauna ba. Tambayarsa maanar abinda ya fada tayi a natse shima cikin nutsuwan ya kalli cikin idanuwanta ya fada mata duk inda zaiyi rayuwa ta tabbata da ita zaiyi a duk inda take so bayan boyem. Ajiyan zuciya ta sauke tana jin farin ciki na ratsata da batasan lokacinda ta saka hannuwanta biyu ta zagayo wuyansa ba ta rungume tana lumshe idanuwanta farin cikinta na bayyanuwa. Suna isa bangarensa a palonsa suka zuba ya zaunar da ita a cinyarsa yana kama fuskanta kai tsaye ya hade da tasa yana hade bakinsu yafara mata wani lafiyayyan kiss me tsananin shauqi da nutsuwan da basu taba samuba a tsakaninsu yana mannota jikinsa. Acan dakin maa tenya kuwa wayar mai girma Sultan NUAB ce ta shigo wayarta inda kai tsaye ba kowace irin kwana a zancensa ya sanar da ita ba kowa ya bawa matarsa ya tafi da ita Anjom ba bayan ita kuma duk abinda sukeyi ayisa a gama kafin isowansa daurin auren wanda matiqar kafarsa ta sauka qasar babu abinda zai sakasa barin Queen dinsa. Mamakinsa zuwa yanzu ya dena bata shock ko bugawan zuciya dan haka da angama kawai ta bisa dan haka ta tabbatarda suna isa akan bahar zatafi maida hankalin aikinta dan kuwa zatai mata gyaran da idan ta dawo zata jima a gyaren sbd a yanzu zasu dade batareda suna ganin juna ba. #MAMUH 09033181070 [13/01, 5:22 am] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 166 Duk yanda suka shagala basu bari sun wuce lokacinda zaa gane bata bangaren Maminsa ba dan haka babu abinda ma yayi mata kawai yar soyayyarsu sukai ya dawo da ita har kofar bangaren ya sake rungumeta yana kissing gefen fuskanta tareda jin kaman bazai iya jiran ranar daurin aurenba zai wuce gaba yabi bayansu idan suka wuce. Daqyar sukai sallama ta shige ya juya yana jin qamshinta da nasa na tashi duka a jikinsa ya sauke ajiyan zuciya yana jin farin ciki mara iyaka cikasa wanda ya manta rabansa ma dashi. Itama tana shiga ba kowa dan haka a kofar dakin maa tenya ta tsaya ta sanar da ita dawowanta sbd batason ta shiga jikinta duka qamshinsa yakeyi ta silale ta wuce dakinsu. Ko data je Bahar na kan waya da NUAB yana fada mata yanda zata kula da kanta ita kuma tana kwance kaman mara lafiya a dunqule cikeda kasala da mutuwan jiki muryanta na fita a kasalance tana neman hanasa zaman lafiyar zuciya da gangar jiki. Leylah zare hijab dinta kawai tayi tana nufar toilet harta fito suna wayar itama zuwa tayi ta kwanta xuciyarta fes tana jin yau damuwanta da duka baqin cikinta yakau. Washe gari da shirin tafiya da farin ciki suka tashi musamman ayanah da sakinah da sukejin finally zasu koma qasarsu suyi rayuwa, Qasar da suka cire rai daga saka zuwanta a rayuwarsu sai gashi sun tafi yanzuma zasu koma gida da farin cikin da yariga yayi gibin da bazai taba cika ba sbd wainda aka bar gida taredasu aka fara tafiyar dasu, Anfara dasu baa gama dasu ba wanda kaman koyaushe gibin da Abaas da Nurat suka bar musu bazai taba cikewaba duk kuwa farin cikin da zasu samu a rayuwa. Sultan NUAB ya shigo bangaren da karfe goma na safiyar ya shiga ya gaisa da iyayen nasa kafin yayi magana da Ammi tsawon lokaci kafin ya fito ya fice. Harya shigo ya fice Queen din boyem tana bacci bata farka ba har lokacin shima kuma daman baima saka ran ganinta ba sbd yasan bata farkaba dan sunyi magana da asuba yasan zata jima bata farkaba sbd yanda suka jima suna maganar a waya da asuban. Karfe sha daya na rana ta farka tayi wanka dasu brush da sauransu ta fito tana jin jikinta ya samu karfi. Shiryawa tayi ta fito ta nufi dakin Ammi ta gaidata Ammin na binta da ido ta fito tayi dakin Maa tenya ta tadda maa sakinah acan suna magana dan haka anan tayi zamanta salmah ta kawo mata abincinta anan taci tana shiga firarsu a natse ba hayaniya. Tana gamawa mum zuhrah nashigowa sbd lokacin tafiyansu ya kusa. Karfe daya da rabi jirginsu zai tashi dan haka karfe goma sha biyu da arbain harma da mintina akai Bayi suka fara fidda kayansu inda motocin dake jere suna jiran fitowansu ana sakawa. Gama fidda kayansu akai kaf kafin suka fito kowannensu a shirye cikin nutsuwa da mulki da wayewan da duka ta ratsesu tareda daula. Tin daga iyayen har yayan designers ne a kafafuwa da hannuwansu maana shoes and bags dinsu dan kuwa su chanel ne da Lv dasu Dior ke hannuwansu daban daban wainda kudin kowace zai baka mamaki idan kaji, Bahar kai tsaye ita da maa tenya da sakinah wucewa gaba sukai sedai zuhrah da Ammi da leylah ne suka tafi har bangaren haile dan yi mata bankwana amma bata iya ganinsu ba sedai meryam tace musu bacci takeyi bata jin dadi, Haka suka fito batareda sun gantaba suka wucewansu zuwa mota, Motoci ne a jere na alfarma da suke daukan ido saina securities acan gaba suma a jere suna jira dan kuwa ba qananun securities aka hadasu dasu ba dan kuwa kusan zuciyoyin masu boyem ne dika aka hada guri daya da babu wanda bai bada nasa securities dinba akan matarsa musamman NUAB da wasu manyan murdaddun securities aleey ya bayar, Sultan ma ya bada securities ga ayanah duk da yasan na NUAB ya ishesu, Shi kansa Asim bai nutsuba saida ya bada securities biyu wa tasa matar hakama Zuhrah kusan bayi biyar zata dasu daga bangarenta bayan wainda suke acan anjom da aka tanada masu yawa da tsari da sanin komai na aikinsu. Motocin suka shiga dan zuwa airport, Aleey ne ya iso da motar da NUAB kadai ne yake shigarta tasa ce ta hawansa ya kara a gaban bahar da kansa ya tuqota ba kowane driver ba, Ko ubangidansa baya tuqawa sbd akwai drivern NUAB din da dashi suka taho tun daga Moscow amma ayau NUAB shi ya bawa umarnin ya tabbatarda isar dasu Airport da kansa dan hakane ma ya zabi daukanta da kan nasa dan tabbatuwar hakan ya faru. Ammi motar tata mijin da aka bude mata ta shiga batareda ta shiga ta Aleey ba daya fito ya bude musu kofar. Bahar ce ta saka kafarta a natse ta shiga motar ya rufe yana komawa ya shiga ya tada sukabi bayan sauran motocin a natse suka fice daga masarautar boyem. Ko da suka isa airport ba sautan time sozai dan haka kai tsaye wucewa sukai ciki suna duba time wanda Allah yasa basu wani bata lokaci ba jirginsu ya daga qasar. ***Tafiyan wuni guda sukai me kafin duka sauka a inda duk gajiyansu basu tsaya sun kwana ba haka suka dauki hanya da wata sabuwar private bus data da komai da suke buqata a ciki suka wuce Anjom nanma motocin securities dinsu na biye dasu da wani irin tsaro. Tinda suka kama hanyar da dukansu sukaga bata ruwa bace mamaki da shakku masu karfi suka rufesu musamman ganin hanyar titi ce suke bi wanda yake sabo a bayyane bawai tsohon aiki ba da alama kenan an bude hanyar zuwa garinsu ba dole saita hanyar ruwa ba. Ga mamakinsu hadda motocin kasuwa dake tafiya wasu kuma fitowa daga hanyar garin tareda mashin mashin harma da masu tafiya a qafa jefi jefi wanda yeke nuni da hanyar zuwa garin jamaa sosai ne suke kokuma garin kasuwanci. Kasa mahana kowacensu tayi suka zuba idanuwansu suna bi da kallan ikon Allah da mamaki da farin ciki duka a zuciyoyinsu lokaci daya. Symbol suka gani shima babba dayake dauke da sunan garinsu baro baro hade da sunan masarautar garin ta ahalinsu wato ANJOM GHAZ. Bahar kanta farin cikine takeyi sosai ganin garinta da mahaifinta ya dawo cikakken gari a yanzu abinda Abaa dinta yaso Allah bai basa damar cika wannan burinba gashi bayan ransa an samu cika hakan. Basu sake shiga mamaki ba saida suka iso cikin garin wanda yake garin gaske ayanzu hakama manyan shaguna da malls malls da manyan gurare daban daban hakama ga wutan lantarki. Baban ginin dayafi kowane gini a garin suka tsaya mai hawa biyu da wani irin girman gaske gate har mataki biyu da securities da fadawan da aka dauka aiki aka qara da securities da tarin bayin hidima suka tsaya ginin na dauke da sunan GHAZ Empire acan sama da manyan baqaqe na kalan zinari yana daukan ido da haskawa. Bude musu gate din farko akai suka shige aka rufe suka isa gate na biyu aka budesa shima motar ta shige sauran motar securities kuwa a harabar gate din farko ta tsaya tareda bayin da suka taho dasu sedai su suka isa da kafa zuwa ciki bayin. Su kuwa ana parking a babban harabar gurin da girmansa yayi yawan da zai dauki motoci fiye da takwas a bakin babbar kofar shiga main entrance ta farko wadda kana shigarta bangarora ke kashi kashi da suke a tsare cikin wani irin kyakkawan gini da tsarin zamani na turawa da daula aka tsaya dasu aka bude motar suka fito. Suna fitowa bayin dake jere suna jiran isowansu kansu a qasa suka fara musu barka da sauka cikeda girmamawa kafin suka fara daukan kayansu a natse suna wucewa ciki dasu. Shigowa sukai wanda tin daga nan babbar jakadiyar gidan datake bada umarni ga bayi itace tayiwa kowa iso bangarensa da babu bangaren da babu duniyar jin dadi a cikinta. Bangaren Ayanaah shine bangaren mafi girman gaske wanda yake dauke da dakuna kusan guda biyar da palo uku sai toilet a kowane daki da kitchen da dining room me girma da babu luxury dun da baa zuba ba. Bayan bangaren Ayanah sai bangaren da Sakinah zata zauna wanda yake komai iri daya dana ayanah sedai ita 3 bedrooms ne da palos guda biyu da babban master bedroom mai hade da palo, Bangaren Zuhrah ma irin hakan ne saina Bahar wanda yake shima iri daya sak sai babban bangaren da aka ware can gate din farko akai hadaddiya wadatacciyar fada me tsari datake dauke da offices kusan guda biyar masu tsari da kuma babban dakin taro maana meeting da sauransu. Acan baya kuma bangaren bayi ne da maaikatan gidan da kuma bangare daya daban dakin securities dinsu ne a jere da suma daidai gwargwado ba abinda babu. A jikin bangaren Ammi wani lafiyayyan bangaren da Sultan zai zauna yake wanda yake tamkar shine bangaren da daace Abaas yana raye zai zauna sbd shine na namijin gidan, Akwai palon daya hada bangaren dana Ammi wanda ta cikinsa kawai zata fada bangarensa hankali kwance. A bisa tsarin ginin asalin iya jinin GHAZ din akai ginin aka warewa kowa bangarensa kaman rabon gado, Ayanah,zuhrah da bahar wadda ita kadaice a cikin yaya take asalin jinin ghaz sbd mahaifinta ne ita bawai mahaifiyarta ba kaman yanda su su NUAB da leylah sedai ace jinin boyem ne su. Sakinah ta zama jinin ghaz kaman yanda suke fada dan hakanne akai gunin da ita wanda koda aure ko ba aure tanada bangaren data mallaka a cikin masarautar ghaz da itace asalinta yanxu. #MAMUH 09033181070 [13/01, 6:43 am] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 167 A bangaren Ammi dukansu suka sauka banda zuhrah data sauka nata bangaren da bayinta da tini suka fara aikin jera kayanta a wardrobe suna sake gyara komai daidai da yanda tsarinta yakeso. Suma a bangaren Ammin Dakin Ammin shine a kurya me hade da palo me tsari sai sauran bedrooms din a jere a hallway saina maa tenya a main babban palo wanda hake hade da qaramin palo a cikinsa shima sbd itace zata zauna din din shiyasa nata yake hade da palonta dan haka nasu dakunan basuda palo. Akwai gajiya me tsananin gaske a tattare dasu dan haka kowa daki ya shige dan rage gajiya da ibada. Wanka da ruwan zafi tayi masu cire gajiya, Tara ruwan ma tasaka Naimah tayi mata a bathtub kafin taxo ta shiga tana rufe idanuwa sbd ratsata da ruwan sukai suna fara rage gajiyan datake ji musamman kafafunta da suka dan kumbura kadan sbd zama. Wanka tayi sosai a natse bayan ta gasa jikinta tukuna tai brush da sabbin komai da aka jere musu na buqata a toilet dinsu komai a kwai. Tana fitowa sama sama tayi shirin ta saka riga da wando masu kauri da hula ta saka doguwar riga akai tayi sallar asuba da akai suna hanyar anjom din. Tana idarwa tea me zafi ta saka aka kawo mata har daki sika hado da cake me laushin gaske sabo da akai tinda uwar asubar, Tas ta shanye tea din kafin taci cake din daya tasha ruwa kafan ta kwanta tana shigewa barko tareda kashe wutar dakin ta qarawa ac din karfi kadan take bacci me karfin gaske ya rufeta sbd ko gani batayi sosai sbd baccin. Kusan kowama hakan yayi ya kwanta dan suna cikin gajiya matiqa. Kasancewan masu anjom suna gidan ya saka kowace motsi me hayaniya ya dauke a gidan sbd a basu daman hutawa dakyau. Babu wanda ya farko ko fito a cikinsu sai bayan karfe daya kusan ma biyu, Sallah da wanka ta sake yi sai a lokacin ta janyo wayarta tana kunnawa tareda kunna wifi na gidan sbd basuda layikan qasar dole iya wifi zasuyi amfani dashi suyi amfani dasu WhatsApp da sauransu. Password din aka kawo mata daki ta saka take sakonsa kuwa ya shigo wanda tana gama karantawa murmushi me sanyi ta sake tana lumshe idanuwanta sbd tafar jin kewansa me tsanani a yanzu da basama qasa daya. Kiransa ta saka ta WhatsApp yana dauka a natse cikin wani irin sanyi suka sauke ajiyan zuciya tare tana qarawa da murmushi me sautin daya shiga kunnuwansa ya sakasa sake lumshe fararen idanuwansa yana ambatar cikakken sunanta cikin nutsuwan da itama saida tsigar jikinta ta tashi ta bude baki daqyar ta amsa tana gaidasa cikin basa girmansa na miji kuma sultan. Yanda tayi gaisuwan ya sakasa fidda wani murmushi me nutsuwa yana amsawa tareda fara binta da tambayan hanya da gajiya da baqunta da kuma missing nasa. Amsa masa tai duka a kasalance tana fada masa missing kuwa tanajin kaman idan ta dade batama gansa ba Amminta bazata sake gane lafiyanta ba. Murmushi me sautin nutsuwa ya sake sakewa yana jin kalman tata har cikin kwakwalwansa yace 'GHAZs princess kada ki janyo aikin da bazaki iyaba fa sbd Anjom bata da nisa gareni matiqar kina can' Itama murmushin ta sake tana cewa 'Hmmn anan dai ai ko kazo ko masaukinka bamada' Murmushi kawai ya sake bai bata amsar maganar ba sbd shida yakeda mata da uwa a gari a masarauta ai zancenta neman magana ne kawai. Fira suka cigaba dayi a natse a kasalance har tsawon lokaci ba hayaniya ba daga murya har suka gama tukuna ta ajiye wayarta tana fitowa tabar leylah na shiga wanka dan ko anan a daki daya suke yanxu da suka saba. A palo ta tadda su Ammi duka sun fito kusan kowa waya yakeyi banda maa sakinah datake dining tana sake gyara yanda tsarin abincin da ake jere musu a dining tana bada umarnin abubuwan da zasu kawo. Gurin maa sakinah din ta nufa tana tayata aikin tana dan lafewa gefenta sbd sam tafara jin ta rasa me ke mata daidai. Suna gamawa daidai su Ammi sun gama waya dan haka taje ta zauna gefen Ammi tana musu sannu da gajiyan hanya tana dan sake neman kokarin kwanciya. Dining suka suka nufa dukansu suna zaunawa leylah nafitowa itama dan hakaa tare sukaci lafiyayyan abincin da aka cike dining dasu kusan kala uku. Suna gamawa a palo suka zauna kowa da abimda yakeyi itada dai tana kwance lafe gefen Ammi jikinta yayi dumi kaman me shigar zazzabi Ammin na jinta tayi shiru tana shiga nazarinta sbd gabaki daya ta sauya da qananun ciwo da kasala. Batai mata tinanin komaiba musamman ciki sbd batajin tayi haduwa sosai da NUAB da zatai saurin samun ciki hakama yaushe rabon su ma da juna dan haka ta ringa mata fadan ta rage san jiki da yawan kwanciya. Maa sakinah ce kadai tafara zargin akwai wani abu a jikin Bahar din sbd yanda ko cin abincinta ya sauya sam batason abinci sosai yanxu sai tea da abincin ruwa ruwa, Maa tenya ma bata kawo tinanin komaiba sbd ta dauka abubuwan datake basu ne yake saka kasalan da yawan sauye sauyen appetite tinda yanawa wasu matan hakan. Leylah ma maa sakinah na ankare da ita duk da ita kwata kwata laulayinta ya bace gabaki daya kawai cika take sake yi tana kiba. *****kwanaki sikai suna hutawa dakyau sunje ziyarar bangaren kabarin iyaye da dan uwansu sunyo musu addua tareda fidda sadaka me yawa aka rabawa yan gari hakama sun fita sun zagayo gari sun dubo gari kuma gari ya dauki dawowan asalin masu garin dan haka ake jin tamkar haske da rahamar garin ta qarasa dawowa mutane sunyi farin ciki da murna sosai wasuma hadda kuka. Su kuwa tinda suka dawo basu sake fita koina ba sbd yawo baya cikin dabiun jinin kowane dan sarauta kuma basu saba daman dan haka maa tenya bude aikinta tayi tafara cigaba dan ma bikin na sake matsowa. Hidimarsu suka maida hankali suka fara sosai ta biki hankali kwance anata kashe dukiya me yawa da zama busy dan kuwa sosai aka fara gayyato mutane, Ita kanta yayanta dukansu sun taho suna anjom sun iso da wuri kuma zasu kwana biyu suga mahaifiyarsu da kyau ko bayan bikin kafin su koma kuma kowa da hannu bibbiyu da kauna da sakewa aka tarbesu ba babbanci a tsakaninsu dasu Bahar dasu da yayansu yan mata da suka taho dasu duka dan haka gidan ya sake cika sosai da samun hayaniya. Daga sultan har NUAB har Asim babu wanda a cikinsu baya cikin tsananin matsuwa da zuwan ranar daurin auren musamman Asim da baya komai bayan shirin barin boyem daya gama daga anjom bayajin zai dawo daga can zasu wuce da matarsa gaba dan haka ya zama busy sosai da kuma dagewa gurin cusawa mahaifiyarsa sabawa da rashinsa dan kuwa zamansa din baida amfani gwara tafiyar ya fara aiki ko wasu businesses din tinda nan a zaune yake zaman banza sbd babu jinin boyem dazai taba aiki a wani guri cikin qasar boyem hakama a cikin masarautar ma bazai taba samun aikin ba sbd NUAB ne me mulki hakama a yanzu da Kowa rayuwan aure zaiyi ya zabi yinta a wani gurin daban kawai da iyayensa daban dana NUAB da BAHAR. Haile da har lokacin ta kasa yadda da 'danta barinta zaiyi hakama sultan barinta zaiyi zarewa tayi gabaki daya kwana takeyi kuka wuni takeyi baqin ciki da qunci, Umarni da duk wani tashin hankalinta bai saka Asim ya janye barin boyem ba wanda dan haka ta koma roko da magiya amma ya kasa fasawa sbd wasu manyan dalilinsa da bai bude mata ba amma hakan shine mafi daidai kuma yana shirye da tafiya da ita dan itama ta samu sauyin guri ta samu salamar zuciya idan zata yadda da hakan amma sam taqi yadda haukacewa kawai take neman yi takai har cikin baccinta take ambatar sunan Ayanah ghaz tana maimaitawa tana hawaye. Sultan ma ya zaunar da ita ya sake sanar da ita tafiyarsa wadda ta sakata rasa dukkanin sauran hankalinta musamman dayake fada mata zai jima kafin ya dawo hakama idan ya dawo nan din itama zai jima mata kafin ya sake komawa anjom. Kaman daga sama yana gama fada mata maganar ta bude baki tana kallansa da idanuwanta da suka bushe jajir tace 'Sultan dan Allah ka saki ayanah ghaz ka barta tinda ta riga ta koma qasarta, Zaka iya mun hakan ni mahaifiyar 'yayanka?? Kaman zan mutu nakeji,zuciyata zata buga,baqin ciki da qunci zai kasheni' Kallanta ya tsayar da idanuwansa yanayi a natse cikin nazarin yanayinta daya fara kamata ya karanta dakyau kafin komai sbd tabbatarda lafiyarta kalau. Ganin alamu sun nuna kalau take ya dauke idanuwansa daga kanta yana ajiye wayarsa gefensa ya bude bakinsa yace ta tafi kawai. Sake maimaita abinda ta fada masa tayi tana kallansa idanuwanta na sake ja Bude baki yayi yace 'Kije kiyi hakuri bazaki samu abinda kike fadan ba, Bana auren mace na saketa a rayuwata musamman macen dana jarabtu kafin samu,babu abinda zai sameki ki cire damuwa ki danga duka quncinki zai yaye' Yana gama fada mata hakan ya nuna mata kofar ficewa da hannunsa daya dan yana buqatan tafiyar tata dan yanda kalamanta suka sosa zuciyarsa dan bai taba tsammanin kai tsaye magana irin wannan daga gareta ba. Bata iya cewa komaiba ta fice tana hadiye wani qullutu me nauyi da daci daga maqoshinta tana komawa bangarenta. Wuni tayi a daki babu wanda ya sake ganinta hatta yayanta duk yawonsu sun kasa ganinta tana daki ta rufe taqi fitowa. Kasa nutsuwa hankalinsu yayi suka ringa jin damuwa dan haka suka zauna jigum jigum gashi Asim ma bayanan ya fita tin safe yana wajen masarautar ma. Sai dare ta bude kofar dakin ta fito Ga mamakinsu tayi wanka tayi shirinta tsaf ta kira babbar baiwarta ta sakata ta dafa mata shayin sultan zataje tiraka yau din. Aslam na jin hakan ta miqe taje ta karba aikin ta dafa masa da kanta ta shirya komai tana farin cikin dawowan mamin tasu daidai dik da ba doguwan walwala a fuskanta kaman ma ta gama saddakar da rayuwa meryam ke gani a tareda ita din. ##MAMUH 09033181070 [14/01, 12:07 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 168 Aslam na gama hadawa ta kawo ta ajiyesa yana shirye a cikin wasu lafiyayyun tea set masu kyan gaske sabbi harma da dabino da zuma masu kyau duka ta jere ta ajiyewa Mamin wadda tace su tafi kawai idan ta gama abinda take zata kai masa. Karfe goma sha daya ta baro bangarenta ta isa bangaren sultan din ita kadai sai baiwarta daya data dauko mata kayan suna isowa ta karba ta shige kadir ma dayaga zuwanta tini yabar bangaren ya tafiyarsa bangarensa saida safe kuma. Ko data shiga sultan din ya gama komai na shirin bacci yana zaune dakin ba haske sosai yana waya a natse cikin kamala da kwanciyan hankali da Ayanah ghaz wadda take jin nutsuwan wayan dashi itama. Haile daga fahimci da waye yake wayar wani abun ya sake zuwa ya danne maqoshinta amma kuma tinawa da daga yau baqin cikinta ya qare ya sakata ajiye kayan hannunta a kan table din gabansa tana bude baki tayi magana wadda ta sauka kai tsaye a cikin kunnuwan Ayanah. Wani iri Ayanaah din taji musamman data kalli lokaci sai kawai taji kirjinta yayi nauyi itama da wani kishinsa me sanyi amma kuma tasan basu kyautaba sbd daga yanzu tasan matiqar yana boyem daidai irin wannan lokacin to na matansa dan haka cikin nutsuwa tai nasa saida safe bata jira amsarsa ba ta kashe wayar tana ajiyewa a gefenta tareda sauke numfashi me sanyi tana hana kanta jin komai. Shima acan bangaren baiji komaiba sbd hailen dan haka ajiye wayar yayi gefensa yana kallanta a natse. Zaunawa tayi gefensa gap dashi sosai tana dagowa ta bude baki cikin bayyanarda nadama ta basa hakurin abinda ta fada a dazun. Sai a lokacin yaji tausayinta me yawa ya shigesa da ratsasa musamman da ramarta da figewanta duka suka bayyanar masa ya kafeta da ido yana jin inama zai iya fada mata nasiha taji ta dauka akan bazai taba wulaqantata ba ko tozartata akan aurensa kodan darajar shekarun da sukai tare da manyan yayansu dake tsakaninsu amma yasan babu abinda zai fada mata taji bare yadda wanda dazatai hakan data samu nutsuwa da kwanciyan hankali tareda zaman lafiya. Numfashi ya sauke yana karban banhakurinta tareda miqa hannu ya karbi tea din datake miqo masa yana mata godia kadan a natse yakai bakinsa ya bude yafara sha duk da baya buqatansa dan bai jima da gama sha ba amma sbd ya bata nutsuwa da kwanciyan hankali sai yasha din. Idanuwanta cikowa suka fara yi da hawaye masu tsananin radadi da quna tareda dacin shedar da wannan rana wanda shine ya janyo musu wannan kaddarar. Tana kallo ya ringa sha ahankali harya shanye rabi ya ajiye a natse tareda dawowa da bayansa yana jingina ya kalleta hawaye na gangarowa daga idanuwanta mamaki ya kamasa bude baki zaiyi magana ta taresa dukkanin imaninta na barin kirjinta ta share hawayenta tana kallansa itama dakyau ta bude baki tace 'Meyasa ka zabi ayanah ghaz akan kowace mace Sultan?? Meyasa ka lalata rayuwan mata da yawa da basada adadi ka qare akan ayanah ghaz? Meyasa se ayanah ghaz? Baiwa ce qanqantacciya,imebēti ce macen da ake kwanciya da ita dan biyan buqata,wishmah ma data zama batai darajar mu da muke da aurenka akanmu, Meye ne jinin ghaz suke dashi da kowa yake sonsu yake mutuwa akansu? Menene a jininsu bayan mummunan kaddara da baqar rayuwa, Meyasa zuciyarka bata iya bani soyayyarta ba bayan shekarun da mukai a tare muka tara yaya sai akan baiwar datake ragin kusrawa..... Rufe idanuwansa yayi a natse kalmarta ta qarshe tana yiwa zuciyarsa yanka me karfin da idanuwansa suka sauya hadda fuskansa sbd radadin yankan, Bude idanuwansa yayi batareda ya kalleta ba sbd gabaki daya jin yayi babu abinda ya tsana a daidai wannan lokacin bayan iya kallanta dan haka baice komaiba wayarsa ya daga ya saka kiran Asim sbd yace yaxo ya tafi da mahaifiyarsa dan da alama akwai matsala me girma a cikin kwakwalwanta, Bazai tankawa kowace irin haukanta ba kaman yanda bazai iya cigaba da saurara ba dan haka gwara danta yaxo ya tafi da ita salin alin. Koda kiran ya fara shiga wayar Asim a lokacin Asim din ya dawo yana tsaye kofar office din NUAB zai shiga a karan farko da zasu fuskanci juna sbd tafiyarsa tagama kammaluwa stamp na sultan din boyem na yaddar barin boyem a matsayinsa na jinin boyem yake nema kadai a takardarsa ta li'uli Asim ya sakasa zuwa dan haka tin safe ya sanar da Aleey a waya cewan ya sanar da Sultan LEUL din yana son ganinsa ba bata lokaci kuwa cikin girmamawa Aleey din ya amsa da yes ya kuma isar da sakon ga NUAB wanda yace koyaushe Asim din ya tashi free yake da zuwa ganinsa ba shamaki. Bayan aleey ya sanar dashi godia kawai yayi bai samu zuwa ba sbd bai zauna ba sai daren ya kira yaji har lokacin NUAB yana office shiyasa ya fito yazo sbd gobe tinda safe zai bar boyem ya fara wucewa amma ba anjom ba sai antashi daurin auren zai tafi anjom daga can ya wuce da iyalinsa dan ita ma komai na tafiyanta ya mata. Shigowan kiran sultan yayi daidai da zai shiga office din Aleey na tareda shi cikin sakewa da girmamawa dan haka daga wayar yake kokarin yi a natse da mamakin ganin kiran Sultan a lokacinda baa taba kiran kowa dan idan dare yayi irin hakan baa kiransa baya kira shima. Yankewan kiran ya sakasa dakatawa yana sake shiga mamaki kafin ya saka kiran wanda tafara ringing amma ba alaman zai dauka. Acan kuwa haile na lura da kira ya saka ta saka hannuwanta biyu ta fizge wayar tana ja da baya wanda zuwa lokacin ransa da zuciyarsa sun gama zuwa sama gabaki daya da bacin rai idanuwansa ya dago jajir da zallan bacin rai me tsananin gaske ya kalleta ya bude baki zaiyi magana jini yafara fitowa daga hancinsa a hankali wanda ya sakasa kallan gaban rigarsa daya fara diga ahankali. Dagowa yayi a hankali ya kalleta itama shi take kalla tana ji wayarsa na ringing a hannunta ta daga wayar ta buga da qasa da karfi take wayar ta watse. Miqewa yayi tsaye tareda daga hannu zai kamota cikin tsananin bacin rai da zafin zuciya amma ko taku biyu baiyiba kafafunsa sukai wata irin majirya me karfi suna sanqarewa tareda sarewa suka daki qasa da karfi hannunsa daya daga ya sanqame shima yana wata irin rawa da qamewa jinin dake fitowa hancinsa ya qaru da karfi yana fitowa sosai bakinsa kuwa kumfa mara kyan gani dake hade da jini yake fitarwa. Zubewa yayi a gurin duk yanda yaso karfin halin dayake jininsa gangar jikinsa kasawa tayi sbd tsananin karfi da kaifin poison din take kalar jikinsa ma tafara sauyawa tana duhu jinin na tsananta fitar masa. Tsaye take tana kallansa zuciyarta da idanuwanta a rufe buri da fatarta kawai ransa ya fita yabar jikinsa Ayanah ghaz ta rasashi kaman yanda suma suka rasashi hakama shima ya rasa ayanah ghaz ta hanyar barin duniya kaman yanda ya zabeta akan komai da kowa. Jajir idanuwanta sukai hannuwanta na rawa ta qanqamesu sosai tana kafe dashi da ido batareda fargaba ko shakkar a kamata ba indai ya mutu ta yadda a kamata dan koda baa kamata ba indai yana raye mutuwan baqin ciki da wulaqanta zatai a banza gwara tasan ta cika burinta na ganin mutuwansa kafin ta mutun. Asim dayake kiran wayar tana dena shiga jin yayi hankalinsa ya fara kasuwa kashi biyu yana shiga shakka. Aleey daya fahimci hakan shima suna shiga office din fitowa yayi ya saka kiran kadir ya sanar dashi Sultan ya kira Asim amma kiran ya dena tafiya kuma hankalin Asim din ya rabu biyu ta yanda bazai iya nutsuwa yayi magana da ubangidansa ba dan haka a dubo ko da akwai yiyuwan sultan na neman Asim dinne saiya je ya fara ganin sultan din kafin NUAB sbd sam bai hada duk wanda zai tsayu a gaban Nasa sultan dinba da komai. Yana gama wayar ciki ya shigo a natse yana kallan Asim da duk yanda yaso tsaida hankalinsa guri daya a gaban NUAB kasawa yayi musamman gashi ba sabo ko kusanci ko qanqani a tsakaninsu hasalima sai ayau suke tsayuwa a gaban juna face to face haka iya su kadai zasuyi magana,magana wadda bata komaiba saita fahimta da nutsuwa da bawa jinin dayake tsakaninsu mahimmanci. Qarasowa Aleey yayi ya tsaya gefen Asim din cikin nutsuwa yace 'Kadir zai dubo Sultan idan nemanka yakeyi zaka iya kwantar da hankalinka mai girma li'uli' NUAB dake zaune akan sofa me fadi da laushi cikin wata irin nutsuwa da kamewa tareda zallan kwarjininsa dayake cike da gurin zuciyarsa a wani yanayi me sanyi da kowace tinani babu a cikinta empty yake jinta haka kawai dagowa yayi a natse ya kalli Asim din wanda ya zauna suna facing juna shima dagowa yayi ya kallesa jin abinda aleey yace wanda ya basa nutsuwa da dawowa daidai ya fuskanci Dan uwansa da kyau ya bude baki cikik nutsuwa da nasa ikon jinin boyem dayake yawo a jikinsa ya miqa masa gaisuwa me girmansa a matsayinsa na sultan me mulki. Numfashi mara sauti da nutsuwa NUAB ya fidda yana kallan Asim din wanda alamun sabon mutum ne a yanzu suke bayyane a tattare dashi shima kwarjininsa na jinin sarauta yana fita daga idanuwansa kafin ya bude baki ya amsa tareda miqa masa tasa gaisuwan a matsayin dan uwansa kuma yayansa daya basa mintina qalilan a fadowa duniya. Daganan aleey bai tsayaba ya fice daga office din yana basu guri tareda komawa kofa inda Keelah yake tsaye ya tsaya gefensa suna magana. #MAMUH 09033181070 [14/01, 2:52 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 169 Acan ciki magana su Asim din keyi wanda shine yake jero maganganun a natse cikin kwanciyan hankali da kamun kai akan duka abubuwan da suka faru basai ya tsaya dawo dasu ba kawai yana roko ne da fatar idan ya bar boyem mahaifiyarsa da 'yan uwansu biyu da basuyi aure ba kada NUAB ya bari su wulaqanta a qarkashin mulkinsa sbd su matan yan uwansa ne koma yayane hakama itama mahaifiyarsa matar mahaifinsa ce taci wannan darajar koma menene, Hakama yana rokon alfarma ta karshe akan ya janye hukuncin Sultan akansu na hana zuwa kowa neman aurensu ya bada damar da kowa zai iya fitowa da zuwa neman aurensu sbd koda sun manyanta suma rayuwansu ta samu walwala ko yayane. Yana gama rokon wannan alfarmar da bayajin a matsayinsa na dan uwa kuma wanda ya miqa roko na farko kuma na karshe NUAB zai hana masa hakan ya fidda takardarsa me tsayi da kyau da stamp dinsa yake jiki na sultan me mulki kawai yake jira ya ajiye a kan table din gabansu gaban NUAB din tareda dago idanuwansa ya kalli NUAB wanda shima shi ya dago ya kalla kafin ya maida idanuwansa akan takardar gaban nasu wanda duk wanda yake jinin boyem matiqar idan har zai bar masarautar yaje yayi rayuwa a wata duniyar daban ba karkashin masarautar jinisa boyem dole sultan zai saka masa hannu a basa wannan damar da shikenan zai iya rayuwa koina ba a cikin masarautar da ake riqesu ba kaman marasa yanci. Wannan shine yancin da duk wani jinin boyem daya san meye dadin yanci yakeso na ficewa daga masarautar yayi rayuwansa ba dokoki ba sharudda yanda yakeso, Mahaifinsu wannan shine yancin dayaso tin yanada kuruciyarsa akan mulkin harya manyanta bai cire rai ba saida ya samu yancinsa ya zama free daga duka matakai da daurin da mulkin yake dashi gashi a yanxu ya samu zai bar boyem din ya je ya samu free rayuwar da bai samu a kuruciya ba sai tsufa da macen dazaiso babu kowane irin shamaki sbd mulkin hatta matarka datake rayuwarka akwai sharuddan dasuke hanaka samun soyayyar da kukeso ku nunawa juna, Bai taso da shaawa ko kaunar mulki ba, Bai taba tinani ko kawo cewan zai taba hawa karagar mulkin boyem ba, Baida abinda ya saba dashi ya zama cikon rayuwarsa kaman 'yanci da shimfida rayuwansa akan nasa matakan da raayin da juya rayuwansa yanda yaso wanda a yanxu shima a yanxu karagar mulkin tana kwace masa hakan daya bayan daya dan kuwa duk yanda zai tsara nasa dokokin da yin rayuwan dayake so dole tinda mulkin mutane ne akanka zaka aje wasu da yawan naka abubuwan da kake so ka kama na dokan mulkin. Rufe idanuwansa da sukai jajir yayi yana jin a karo na babu adadi tinda ya hau shima bazai iyaba, Bashi karagar mulkin jamaar boyem take buqata ba kaman yanda shima ba ita yake buqata ba kansa yake buqata a matsayin LEUL NUAB me Moscow, Shi kansa Asim jajir idanuwansa sukai sosai yana kallan NUAB din zuciyarsa na danne duk wani irin radadi da ciwon dayake ji na rabuwa da qasarsa mahaifarsa dama mahaifiyarsa da abubuwa da yawa kuma tafiya da har abada ba dawowa sedai yaxo ganin gida ko wata hidimar ya koma amma ya gama zaman qasar. Shiru sukai kafin NUAB ya dago idanuwansa ya kalli Asim ya kalli takardar ya maida idanuwansa akan seal din dayake kan table dake can gaban kujeran girmansa. Nutsuwa ya sake yi ya tsaida idanuwansa akan Asim yana kallansa da dukkanin tinani da tausayin Asim din dashi kansa da yasan bazai iya zama sultan na boyem ba har manyanci da tsufansa ba dan haka bayajin xai taba iya saka hannu ya bari Asim yabar boyem din. Bude baki yayi zaiyi magana bayan ya sauke numfashi yana tsayar da tinaninsa akan abu daya dan inganta rayuwansu duka aka bude office din. Aleey ne ya qaraso gurinsu idanuwansa jajir yana hana kansa bayyanarda kowane irin tashin hankali sbd hana jinin sarautar biyu dake zaune shiga kowane irin tashin hankali ko shock. Da sauti me kokarin bayyanarda kulawa ya sanar dasu ba lafiya ana buqatansu da gaggawa. Asim dayaji hakan wani nauyi ne dayake kirjinsa ya fada sbd tinda ya zauna yake jin kirjinsa a toshe da nauyi me tsanani. NUAB kuwa jin yayi duniyarsa dayake ji gabaki daya tin dazu a bushe ta qarasa bushewa tana rushewa. Kallan Aleey yayi da jajayen idanuwansa sbd jin cikakken abinda yake nifi sbd yasan bayason bayani a taqaice. Kasa kallan kwayar idanuwansa aleey yayi jikinsa na fidda rawa ya sanar dashi sultan ne lamarin yayi munin fada. Bai qarasa ba NUAB din ya miqe tsaye yana nufar kofa da wani irin yanayi dake dumama wajen gabaki daya sbd har wani sauti me tada tsigar jiki takunsa ke bayarwa Asim ma na gefensa kusan a tare suke kowane taku cikin zafaffen yanayin daya saka Aleey shima tsananta shiga tashin hankali me tsananin gaske duk da babu wanda ya samu daman shiga cikin bangaren na sultan kadir ne kawai ya kirasa ya sanar masa dan haka ya shigo dan sanar dasu shikuma Keelah ya nufi can din. Koda suka iso gabaki daya securities da bayin bangaren suna tsaye cak a kofa cikin matsanancin tashin hankali da tsoro da firgici me yawan gaske sbd wani irin magana da kadir keyi cikin matsanancin daga murya dake cike da mummunan tashin hankalin da basu taba jin ya shiga ba. NUAB da idanuwansa suke wani zafi sbd ja basa kalluwa shine ya fara sako kai bangaren take kowa ya ja baya sosai suna qasa da kai masu zubewa qasa kuwa suna zubewa batareda dagowaba. Kai tsaye keelah dake tsaye gurin ya bude masa kofa da sauri cikin yanayin qamewa shima Saka kai NUAB din yayi yana shigewa tareda Asim wanda hannuwansa ke wata irin rawa hakama kirjinsa. Suna shiga palon na kurya cikin matsanancin tashin hankali suka tsaya cak dukkaninsu sbd ganin kadir yayi kaca kaca da jinin sultan wanda babu alaman rai a tattare dashi kuma har lolacin jini fitowa yakeyi ta hancinsa. Sarewa kafafun Asim sukai sbd tsananin rawan da suka dauka ya zube a gurin durqushe yana rarrafawa idanuwansa na cikowa da hawayen tashin hankali da tsoro da rikicewa duka a lokaci daya. Shi kansa NUAB baya yayi kadan saida ya dafa qatuwar verse din glass dake gefensa ta fadi qasa da karfi ta fashe yana neman sake faduwa ya dafa bango da karfi idanuwansa na tsananta radadin da suke masa yaja wani numfashi me zafin gaske yana jin ihun kiran sultan da kadir yakeyi yana ratsa kunnuwansa zuwa kwakwalwansa. Daqyar ya iya fizgo kansa daga halinda ya shiga na shock ya qaraso gurin cikin taku uku ya zube gaban sultan din yana cirosa daga jikin Kadir ya dawo dashi jikinsa gabaki daya tareda cirasa sukutum yana bude murya da karfin gaske ya qwala kiran aleey wanda amo me karfi ya amsa har zuwa wajen wanda kowa ya sake shiga faduwan gaba aleey kuwa kai tsaye ya shigo cikin rashin bata kowane irin lokaci. Yana shigowa yaga halinda ake ciki Asim kuka yakeyi sosai yana kasa motsawa hakama kadir a cikin tashin hankali yake da baimasan me zaiyiba. Hannuwansa na rawa ya ciro wayarsa ya saka kiran likitocinsu gabaki daya daya bayan daya. Juyawa yayi ya fita yana kallan keelah yace a hana kowa shigowa ko fita daga bangaren da zagayensa ayi sauri a kira securities dinsu. NUAB bedroom ya wuce da Sultan din da saurin gaske jikinsa na rawa shima kadir na biye dashi hakama Asim miqewa yayi da sauri ya bisu. Da gaggawa NUAB yace a kawo towels Jiki na rawa Kadir da Asim na karo da ture juna gurin sauri suka dauko daga inda towels din dakin suke a jere suka kawo masa. Jinin hancinsa suke kokarin tsayarwa da goge fuskansa data rufe gabaki daya tai kaca kaca da jini Asim kuwa hannuwansa da suka sanqame ya riqe yana dannesu dan a tsaye suke qam. Kaman Aleey zai tashi sama haka ya tada daren lafiyar masarautar gabaki daya gurin hana kowane motsi koda na dabbane yace a riqesa a inda dik zaa gansa sbd tsayar da komai kafin a samu sanin halinda sultan yake ciki, Doctors kuwa take wainda ke cikin masarautar akai gaggawar tahowa dasu suna shigewa ciki da wanda yake na mata da wanda yake na yara da wanda yake na shuga da duk ma kowane iri haka aka janyosu tas aka zuba duka a cikin bangaren wanda dole suka taru akan Sultan din kafin isowan babban likitan da NUAB yafi yadda dashi wanda tini keelah ya buga mota cikin mugun speed yaje daukosa dan baa cikin masarautar yake ba shi. Fitowa sukai suka bawa likitocin daman yin aikinsu akan sultan da babu alaman zai tashi koma ba alaman akwai sauran rai a tattare da jikinsa. A palon da bedroom din nasa yake suke dukansu kowannensu jikinsa kaca kaca da jini da duk ya bata jikinsu da hannuwansu babu wanda yake jin daidai a kirjinsa sbd yanda suke jin fargaban abinda zai samu Sultan. Aleey daya shigo NUAB ya kalla wanda idanuwansa suke cak akan kofar dakin yana zaune idon sunyi jajir ya qaraso gefensa ya tsaya yana ciro hankerchief me kyau da tsafta daya dauko sabbi kusan guda biyar ya miqa masa dan goge hannunsa da gefen fuskansa da har acan jinin yakai sbd yanda ya ringa rungumosa. NUAB din bai karba ba rintse ido kawai yayi yana jin kansa kaman zai tsage biyu, Abu biyu ne ke neman raba zuciyarsa biyu a lokacin shine tsoron rasa mahaifinsa a matsayinsa na 'da sai kuma tsantsar tsoron halinda Amminsa zata shiga idan ta rasa wani maqoyinta again a rayuwa sbd zuwa yanzu ya yadda da sultan shine wani babban bangaren dayake bawa Ammin farin ciki da nutsuwa. Kadir ma kansa ne a qasa ya kasa dagowa yana zaune hannuwansa dake lalace ya hadasu guri daya ya riqe yana jin tsoron rasa ubangida kuma Amininsa kwalli daya a duniya tin kuruciya suna tare har tsufa. Asim da idanuwansa suka gama kumbura da jajir a cikin qanqanin lokaci dagowa yayi ya kalli inda yaji motsi a gefensa Maminsa ta bayyana a gabansa idanuwanta a bushe tana wata irin rawar jikin daya sakasa ambatar sunanta sbd babu wanda ya lura da ita tinda suka shigo tana tsaye a guri daya. Ambatar sunanta ya saka Kadir dayake cikeda tsananin tsanarta da jin zafinta dagowa ya kalleta yana miqewa tsaye shima Asim tsayen ya miqe sbd ganin kallan da Kadir ke mata me bayyanarda zallan tsana. Aleey dake gefen NUAB zuba mata ido yayi yana gyara tsayuwa batareda NUAB ya dago ba. #MAMUH 09033181070 [15/01, 11:27 am] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 170 Cikin tsananin daci da baqin ciki kadir ya kalleta yana bude baki yace 'Me yayi zafi da zaki shayar dashi poinson irin wannan? Cak Asim ya tsaya daga qarasawa inda take yana kallan kadir da jajayen idanuwansa da sauri, Aleey kuwa gyara tsayuwa yayi yana qarasa maida dukkanin hankalinsa akan abinda yake shirin faruwa tareda sake kallan NUAB yaga bai dago kai ba bare motsawa ko kallan inda hailen take. Asim ma cikin sauri ya juya ya kalli NUAB din jikinsa na sake daukan sabuwan rawa ya dawo da kallansa akan kadir yana bude baki cikin mummunan yanayi yace 'Me yake faruwa? Me ya faru? Ya akai? Menene ya samu sultan? Ya kuma akai ya shiga wannan halin? A rude duka yake jero tambayoyi a rikice yana kallan Kadir. Wani sabon zufan tsantsan tashin hankali ne ya gangaro daga goshin kadir ya dago jajayen idanuwansa ya kalli Asim din ya bude baki yace 'Mummunan guba ta shayar da sultan gatanan a tsaye, Ko dana iso tana tsaye a kansa tana kokarin qarasa shi da hannuwanta bayan da bakinta tana fadar idan gubar bata kashesa ba zata qarasa shi da hannuwanta....' Baya Asim yayi cikin kasa yadda da abinda yake ji ya juyar da idanuwansa akan hailen da wani irin sauri muryansa na rawa yayi kanta ya saka hannuwansa duka biyu ya kamata yana kallan cikin idanuwanta da dukkanin imaninsa akan bazata iya aikata hakan ga sultan ba ya bude baki muryansa na rawa yace 'Mami ki fada abinda ya faru wanda ba abinda Kadir yake fada ba, Ki fada mana meya faru? Waye yayiwa sultan hakan? Waye yayi wannan mummunan aikin? Ki fada ba kece ba Mami... Dagowa tayi ta kallesa da idanuwanta da sukai jajir itama suna taruwa da wasu hawaye masu zafin gaske ta bude baki tace 'Asim nice nayi sbd zuciyata bazata iya daukan ya zabi wata baiwa akaina ba....... Sai a lokacin NUAB ya dago kansa cikin wani irin slow ya juyo yana sauke idanuwansa masu kaifi akanta a karan farko daya ke sanin asalin kamanninta da baima saniba, Dagowa da juyowansa ya saka kowa tsayawa kallansa banda ita data riqe Asim dake neman sarewa qasa sbd abinda ta fada jikinta na rawa muryanta na rawa dukkanin haukacewanta na bayyana idanuwanta na rufewa kaman yanda zuciyarta ta rufe ta qanqame hannuwansa tana cewa 'Asim shine yayi sanadin halin dayake ciki, Shine ya zabeta akaina, Shine ya zabi 'danta akan nawa dan, Shine ya zabi binta qasarta yabar qasarsa da ni da yayana, Shine yace yana sonta, Ita yake tsananin so ba ni ba, Sbd ita ya sauka mulki sbd ita a yanzu komai na rayuwarsa yake tafiya, Na tambayesa yace Allah ne ya saka masa hakan dan haka bazan iyaba na zabi mutuwa tareda shi sbd nasan nima mutuwar zanyi gwara na fara turasa..... Miqewa tsaye NUAB yayi sbd yanda kalamanta ke jijjiga kwakwalwansa suna tsinka jijiyoyin jikinsa. Yana miqewa Aleey ya saka kiran keelah a wayarsa ya bada umarnin a kai securities bangaren queen haile ba ba wanda zai sake fita daga bangaren har yayanta. NUAB kallo daya yayi mata da idanuwansa bayan ya miqe ya dauke idanuwansa sbd abinda yakeji zai iya fasa kanta da hannunsa a gurin take dan haka juyawa yayi yana fuskantar kofar dakin da sultan yake yana kasa cewa komai tukuna. Kadir ma baqin ciki da tashin hankalin abinda take fada sakawa yayi ya rasa abin fada ya juya baya yana dafe goshinsa da hannuwansa tareda rintse idanuwansa. Asim kuwa da yayi mutuwan tsaye sbd tashin hankali sakinta yayi yana ja da baya ahankali tareda rintse idanuwansa hannuwansa na wata irin rawa, Kafin ya iya dawowa daidai daga tashin hankalin daya shiga NUAB ya bude baki batareda ya juyo ba yacewa aleey akaita bangarenta a rufeta a cikinsa ya sallami duka bayin dake bangaren da duk wani me rai dayake ciki ita kadai zaa bari a rufe bangaren ba shiga ba fita tukuna. Asim na jin hakan wasu hawaye masu tsananin zafin gaske suka gangaro masa ya rintse ido ya bude yana tabbatarda Allah ne kadai a yanxu zai fidda mamin daga wannan kaddara data jawa kanta me muni. Aleey da daman jiran umarnin yake wayarsa ya daga zai saka kiran wainda zasu shigo su tafi da ita Asim kallansa yayi cikin wani irin mutuwan jiki yace ya bari zai kaita da kansa. Hakan daya fada ya saka kadir kallansa hakama aleey din. NUAB kuwa buqatan a fice da itan yake ba bata lokaci dan shaqar numfashin tsayuwanta agurin kadai toshe kirjinsa yakeyi yana neman saka masa kasa iya riqe kansa gurin mata illa. Asim hannu ya miqa ya kama hannunta yayi gaba da ita tafara tirjewa tana kokarin kwacewa da karfi tana ihun ambatar bazata tafi koina ba sai likitocin sun fito sun sanar da mutuwar sultan. Yanda take maimaita kalman da karfi tana kwacewa tana tirjewa Asim yana janta ya saka kadi binta a bayan yana turata cikin zafin zuciya da baqin ciki hakama aleey yana bayansu dan tabbatarda ta isa inda akace a kaita din. Kuka takeyi sosai tana ihun fadan jiran labarin mutuwan sultan din sbd mutuwan ce ta dace dashi, Mutuwansa ce zata saka ayanah ghaz a cikin baqin cikin datake son ganinta. Tsit koina yayi ihun maganganunta ne kadai suke amsawa koina tana fada da karfin gaske dan NUAB yaji shima baqin cikin datake ji ya kashesa. Asim kuwa hawaye yake fiddawa masu radadi da baqin ciki yana kasa sakin hannunta tana dukansa tana son kwacewa amma ya kasa sakinta haka ya nufi bangarenta da ita Aleey da securities da fadawa marasa imani suna biye dasu. Tin kafin su iso su Aslam da aka fito dasu suka nufo hanyar cikin babban tashin hankalin da basu taba shigaba sbd jin abinda ya faru. Cikin tashin hankali da tsoron gaske suka yo kanta tana ihu har lokacin tana jin idan bata ji zancen mutuwar sultan da kunnuwanta ba zata iya mutuwa sbd baqin ciki. Kuka me karfin gaske dayake hade da mummunan tashin hankali Aslam ta fasa tana kokarin kama Mamin itama amma sam idan mutuwan sultan zaa fada mata ba batason komai. Shigewa akai da ita bangaren har tsakiyar palonta Asim ya jijjigata da karfin gaske yana ambatar sunanta da karfin gaske yace 'Mami ki dawo hankalinki sbd Sultan bazai mutuba insha Allah, Bazaki taba saka Ayanah baqin cikin da kikeson gani a tattare da itaba sbd ta dade da shiga kowane kalan baqin cikin rayuwa, Babu sauran baqin cikin dazaizo mata a ayanzu da bata taba shigarsaba, Zatai baqin ciki da radadin rasa Sultan idan ya rasu amma bazata mutu ba zata rayu kuma hankali zata dawo farin ciki sbd haka rayuwan take dan haka bazaki iya saka mata dawwamamman baqin ciki ba idan ba Allah daya halicceta ba, Kin aikata babban kuskuren da daga lokacinda kika shayar da uban yayanki mijinki gubar mutuwa kika dasawa kanki baqin cikin da zaki dawwama cikinsa, Meyasa zakiyi hakan mami? Meyasa kika bari shedan ya rufe zuciyar dake kirjinki da idanuwanki? Meyasa zaki saka mu a cikin wannan halin da babu abinda zamu iya miki dan cetanki? Meyasa zaki sakamu a halinda zamu kalla hukunci ya hau kanki batareda munada ikon komaiba. Kuka me karfin gaske ya zowa meryam itama jin kalamansa na karshe dan kuwa da gasken basuda abinda zasu iya yimata a matsayinsu na yayanta sbd Allah ya kwace dukkanin dama daga hannunsu, Aslam kasa cewa komai tayi suka zuba dukansu qasa a gabanta suna fasa kuka suna rerowa mai tsananin shiga zuciya, Daga mata da yayan dasuka fi kowace me rai dake boyem daraja yau sun zama mafi qasqancin rayuka a boyem sbd abinda Mamin tayi ayau zai shiga tarihin da har jikokin jikokinta zaa fada, Zuriarta bazasu taba sake daraja ko ta qimar kallo ce daga yanzu har abada a tarihin boyem, Jininta daga yanzu sun rasa daraja da martabarsu da jininsu sbd abinda tayi hatta matsayinsu duka zasu rasa a cikin masarautar da duniya gabaki daya. Kukan da sukeyi mai tsananin karfi da tsima jikin kowannensu yana jijjiga ya sakata zamewa itama ta zube qasa tana fasa kukan tareda cusa kanta cikin kafafunta zuciyarta na mata wani irin tsananin zafi da ciwo da radadin da nauyin datake jin har numfashinta yana toshewa. Shi kansa Asim din kuka yakeyi sosai mara sauti jikinsa na rawa yana jin inama baizo duniya a cikin jinin sarauta ba, Inama ya fara zuwa bangaren Maminsa kafin ta fita tayi wannan aikin mummunan kaddarar, Inama tin suna yara suka gane komai suka sauya rayuwar da zata amfanesu ba wannan ba. Keelah ne da wasu securities suka shigo aka fitar da 'yayan nata suna kuka suna jin wani irin tashin hankali da mummunan tsoro da firgici sbd jin kaman bazasu sake haduwa ba da ita. Ganin halinda suka shiga suna ficewa zasu barta ya sakata fasa kuka tana riqesu da hannuwanta dake rawa tana cewa kada su barta su tsaya da ita su kadai gareta a yanxu. Yanda ta rikice tana kuka jikinta na rawa ya sakasu sake shiga mummunan hali amma a haka akai karfin halin rabasu aka fice dasu aka barta tana wani irin jijjiga. Rufe bangaren akai ba kowa a cikinsa bayan ita aka zagayesa da tsaro me karfin gaske. Suma su Aslam bangare daya dole suka koma suka zauna cikin tsaka me wuyar tinanin kaddarar data samesu a dare daya. Asim ma dole bangaren sultan ya koma ya zauna tareda NUAB daya kasa zama da samun kowace irin nutsuwa. Tsit masarautar ta dauka dare ya sake tsalawa sosai komai ya tsaya musu cak, Duk wani me matsayi a masarautar da manyan fada tsoffi da sabbi da duk wanda yakeda alaqa da jinin boyem din labarin mummunan lamarin ya isar musu kafin safe dan haka koda aka wayi gari da mummunan labarin aka tashi komai ya tsaya cak ana jiran farfadowansa wadda likitocin sun tabbatarda ba tabbas sunyi iya abinda zasuyi sai ajira hukuncin ubangiji kawai. #MAMUH 09033181070 [15/01, 2:00 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 171 Duk hanyar dasu Ammi zasu samu labarin abinda yake faruwa NUAB ya saka aleey ya toshe ta sbd sam anqi barin kowace kafar media ta fidda labarin hakama masarautar tin daga babbar gate din farko aka dakatar da kowace irin shiga da kowace irin fita komai ya tsaya a yanda yake sai an samu sanin halinda sultan zai kasance, Babu wanda ya rintsa babu wanda ya matsa, Sallar asuba ce kadai ta fiddasu amma suna bangaren sultan din sun kasa sun tsare suna jiran tsammani cikin zallar fargaba. Guraren karfe goma sha daya da rabi Bahar ce ta fara kirasa sbd ganin bai kiraba lokacinda ya saba kira, Bai bari ta fahimci komai ba sukai magana sama sama sbd itama bata jin dadi, Suna gama wayar ba dadewa Amminsa ma ta kirasa jikinta a sanyaye sukai magana itama ta kashe tana kasa kiran sultan sbd batason shiga haqqin haile ko nasa hakama shi daya saba kira bai kira din ba dan haka ta hakura tana hana kanta kira dan basu lokacin daya kamata. Shima Asim leylah ta kirasa ganin be kira dinba sukai magana ta kashe tana jin damuwa a ranta sbd shi kam bai iya dannewa da boye damuwansa kaman NUAB ba dan haka ta fahimci akwai damuwa tattare dashi ta tambaya kuma yace ba komai. Cikin mummunan yanayi da alhini masarautar boyem din take ayau da damuwa da tashin hankali haka akai wuni guda babu haske ko kadan dare ya kuma yi gari ya waye anan ne manyan masarautar suka fara motsawa da zazzafan yanayi akan fiddo da takardar ayi gaggawan yankewa haile hukuncin abinda tayi kafin ma sultan ya tashi sbd koya tashi babu abinda zai iya yi bayan karban kowane irin hukunci fada da sultan da manyan fadan suka yanke akanta wanda zaa hada da hukuncin da musulunci yace. A lokacinda aka gabatarwa da sultan takardar daga manyan fada data fito daga office din ministern sharia da hukunci na fadar shiru yayi yana kallan takardar wadda baida zabin daya wuce saka hannu ya buga stamp akai tareda amincewa da hukuncin da aka gabatar mata. Asim wanda a cikin wuni da kwanan ya sauya gabaki daya ya zauce daga zaune ya koma mara madafa da rashin ina zai saka kansa yanayinsa babu wanda bazai kallesa ya tausaya masa ba sbd abin biyu yake akansa, Halinda mahaifinsa yake ciki na tashi ko akasinsa da kuma mahaifiyarsa da itace tayi aikin hakama manyan fada sun zauna sun hada kan laifukanta da Aleey ne ya badasu da cikakkun shedunsu na kisar data ringa yi da hannuwanta a rufe batareda an bayyana, Haka suka hada laifukan rayukan data dauka masu yawan gaske da yunkurin kisan dataiwa sultan aka fiddawa duniya wanda take masaurautar ta dauki zafi harma da wajen masaurautar akan saita amsa hukunci daidai da laifinta maana kisan dataiwa bayin Allah marasa galihu dan kawai suna bayi ba akan laifin komaiba. Zafi masarautar ta dauka sosai da sultan NUAB wanda zuwa yanzu komai ya cake a cikin kansa da zafin gaske sbd maganar kwanaki akeyi sultan har lokacin yana cikin mummunan hali gasu Amminsa sun fara kokarin gane halinda ake ciki sbd zuwa yanzu ba lokacinda bata kiran wayarsa bata samu hakama daga NUAB din har Asim sun sauya sosai damuwansu a bayyane take qarara ko a wayar dan haka hankalin Ammi da matansu yafara tashi, Zuhrah ce kadai tasan meyake faruwa dai tenya kuma sun kasa nunawa ma bare fada suna cikin mummunan tsoro da tashin hankali suma musamman da cikin leylah kwatsam ya bayyanar musu ta hanyar somewa data kusan yi a lokacinda taji abinda yake faruwa itama a bakin shuraim wanda baya boyem amma ya koma tini shima. Likita aka kira ya dubata take ya tabbatar musu da ciki ne a jikinta, Bayan wucewan likita murnar cikin sukai duk da ita tana cikin shock hakama takasa fada itama sai kawai ta samu kanta da tsananin son kasancewa da Asim wanda a yanzu yafi kowa shiga tsaka me wuya da mummunan hali dan kuwa yana ji yana gani hukuncin kisa ya hau kan mahaifiyarsa wadda itama tana samun sakon hukuncin da aka yanke mata yanke jiki tayi ta fadi tana somewa. 'Yayan nata ma babu wanda bai yanke jiki ya suma ba jin hukuncin wanda tini Sultan LEUL NUAB ya saka stamp dinsa a jiki har an fidda duniya ta dauka dan haka iyayenta da suka tsufa sosai da nysa yarta da jikokinta tini suka kamo hanyar qasar boyem cikin mummunan tashin hankali me tsanani. Asim ya rufe kansa a bangarensa yayi kuka ya buga kansa ya kusa mutuwa sbd ciwon dayake ji a kirjinsa ya rasa ya zaiyi da rayuwarsa dayake fatan ya mutu akan abinda yake ji. Shi kansa NUAB babu wanda ganinsa ya taba zuciyarsa idan ba Asim ba wanda yake kwatanta radadin dayake ji sbd sanin matsayin uwa da girman soyayyarta a zuciyar kowane 'da. Leylah shiryawa tayi akan uk zata tafi ta samu Asim acan daga can zasu dawo bikin. Babu wanda yayi mamaki ko yunqurin hana tafiyar a cikin iyayen sbd kusan bame walwala a cikin wani hali sike, Dukansu suna son tafiya boyem din amma kuma sbd babu dalilin tafiyar ya saka suka danne sukai shiru tinda basusan meyake faruwaba, Tenya da sukasan meyake faruwa basuda ikon fada haka dai gidan ya koma tamkar gidan zaman takaba ba walwala ba farin ciki. Bahar ma ahankali ahankali ciwo yake kokarin ya zama nata dan kuwa koyaushe a kwance take batason hayaniya ko son shiga mutane sosai, Tsakanin kewansa da sonsa ne yake sake tsananta halinda take ciki har kuka take masa a waya idan ya kira sbd batason jinsa a cikin damuwan datake jinsa a ciki, Kukanta da daga hankalinta akan kasa yadda da babu abinda yake damunsa sai suka hadu da damuwansa suke neman tsayar da duniyarsa cak. Ana gobe ne ranar hukuncin Queen haile a ranar Leylah ta iso boyem da dare drivern bangaren mum dinta ne yaje airport ya daukota suka iso. Ko data iso masaurautar koina yayi shiru ana cikin tsananin alhinin abinda zai faru goben dan haka kai tsaye bangaren mijinta ta nufa bayi biyu na biye da ita janye da akwatinta da jakar hannunta. Idanuwanta jajir ta isa bangaren batareda jin duk gajiyan data debo ba sbd tashin hankalin datake ciki ya wuce gajiyan. Koina duhu ne a bangaren dan haka kai tsaye dakinta ta isa ta aje komai ta fito ta nufi dakinsa, Baya nan dan haka komawa tayi dakinta tayi sallolin dake kanta bata tsaya shan ko ruwa ba ta fice zuwa bangaren Aslam sbd kyautata zatan yana can. Acan din kuwa ta samesu su uku cikin mummunan yanayin da take idanuwanta suka ciko da hawaye suna fara sauka ta qaraso cikinsu tana zaunawa gefensa tareda kallansu daya bayan daya tana kokarin gaidasu da jajanta lamarin wanda ba wanda iya doguwan magana a cikinsu sedai kawai gyada kai da sukeyi. Shine kadai ya iya zuba mata ido yana kallanta yana rasa abin fada idanuwansa jajir yayi wata muguwar rama a cikin kwanaki kalilan dan kuwa abinci me suna abinci ya manta rabansa dashi a bakinsa ruwa kawai sai tea ne suke shiga bakinsa da cikinsa. Hannunta ta miqa ahankali ta dora akan nasa tana kamawa ahankali tareda sakar masa wani soft tabawan dake bayyanarda dukkanin kulawanta da damuwanta tareda jajenta da tausayawanta. Shiru sikai dukansu bame cewa komai sbd abin fada ya gama qare musu, Suna zaune anan su nysa da kakanninsu suka iso tareda wasu daga yayan nysah din dan haka kuka da damuwa me zafi ta dawo sabuwa haka suka ringa kuka mai tsananin gaske suna rokon Allah ya kawo mata sauki da mafita akan wannan mummunan lamarin da zasu shedar gobe. Asim kuwa zuwa yanzu tsananin damuwansa ya koma akan sultan ya farka kafin goben ko akwai sassaucin da zata samu daga hukuncin me tsaurin da suka kasa dauka. Duk wanda yake masarautar kwanan damuwa da zullumi tareda baqin ciki ya yi hakama kaman kiftawan ido sukaga daren ya wuce gari ya waye, Karfe hudu da rabi ne lokacin hukuncin haile dan haka aka bawa zuriarta damar shiga gurinta su gana, Dukkaninsu suka shiga bayan kuka mai jijjiga zukata babu abinda sukeyi tinda suka hadu sbd babu ma me abin fada, Ita kanta wani irin dana sani da kuka ne me yawan gaske takeyi musamman ganin yayanta da iyayenta da jikokinta suna wani irin kuka wanda tasan ta riga ta bata musu sunan da harsu mutu bazasu dena wannan kukan da fuskantar matsala ba. ******damuwa da qunci sun hana sultan NUAB da kadir kowace irin nutsuwa da gane komai dan haka suma babu wanda rama bata kamasa ba ta kwanakin hakama kowannensu ya kasa matsawa daga gadin sultan din, Wanka da sallah kadai ke fidda NUAB daga bangaren hakama komai na masarautar ya tsaya cak sbd bama me ganin sultan NUAB din. ****Ayau din kaman a mafarki karfe uku da mintina ana gap da sallar laasar Sultan yasar ya farfado sedai bai iya magana ba idanuwansa ne kadai suka bude a cikin yanayi na rashin kuzari ko lafiya yana fidda numfashi a hankali. Farfadowan nasa tamkar a mafarki dukkaninsu suka jita dan haka take akai gaggawan kiran likitoci suka iso kansa. Dubasa sukai cikin ikon Allah ya farka din batareda wasu manyan complications din ba bayan rashin karfi da kuzarin jiki wanda zai jima a hakan sbd garkuwan jikinsa da kusan poison din ya illata sai a hankali ahankali lafiya da kuzarin gangar jikinsa zai dawo daidai dan ko tafiya ba yanxu ba se a gaba ahankali dan haka wheelchair zaa kawo. Duka wannan bayanin radadinsa kadan ne a zikatansu tinda ya farka zai rayu kuma insha Allah dan haka ajiyan zuciya da wani irin numfashi NUAB ya ringa ajiye a bayyane yana jin wani nauyin daya danne kirjinsa yana sauka zuwa cikinsa yana fashewa. #MAMUH 09033181070 [15/01, 3:33 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 172 Koda labarin farfadowan sultan ya fita take msarautar da wajenta ma aka ringa sauke ajiyan zuciya ana farin ciki da murna tareda jiran kuma me zai faru akan abinda zaiji akan haile ayau din da zata fuskanci hukuncinta. Asim da yana bangaren sultan ya farfado zubewa qasa yayi a natse yayiwa Allah sujjada sbd tin jiya yake rokon ubangiji ya farfado da sultan din kafin lokacin qaddamar da hukuncin yayi kuma gashi Allah ya amsa masa dan haka dashi da NUAB ne suka kimtsa sultan din yana kwance idanuwansa a rufe zuciyarsa a toshe ba tinanin komai face gangar jikinsa dayake ji kaman ba tasa ba. Su aslam ma farin ciki ne ya shigesu wanda suka manta ma yaya dandanonsa yake suka dungumo duba sultan din. Kaf yayan sultan din suna masarautar sun iso dan haka masarautar take ciki, Haka suka ringa zuwa dubasa daya bayan daya suna ficewa banda aslam da meryam da nysah da suka zube qasa kansu a qasa batareda laakari da bai gama dawowa daidai ma dazai fahimci komaiba suka fasa masa wani kuka me tsima rai suna rokon ya nemawa mahaifiyarsu sassauci daga sultan NUAB wanda baya dakin ya fice gabaki daya daga bangaren sbd sauran yayan sultan da zasu shigo dan haka gurin zaiyi hayaniya ko yayane. Yana barin bangaren bangarensa ya koma sai a lokacin ya samu damar kiran Amminsa da kansa ya sanar da ita abinda yake faruwa cikin kwantar mata da hankali. A tsaye take amma kafafuwanta sukai wani irin sanyi da sanqarewan data zame ta zauna kan kujera da karfi tana dora hannunta daya akan kirjinta cikin tsananin jin wani irin radadin datasan zafi da ciwonsa a baya sbd radadi ne kadai datake kasu idan wani abin ya samu daya daga cikin jininta su abaas da nurat da zuhrah. Ja idanuwanta ke rikidewa sunayi ta kasa bude baki tace komai ta kashe wayar kawai tana sakinta idanuwanta na neman rufewa da duhu tayi saurin jingina bayanta tana rufe ido dan numfashinta dake neman toshewa. Maa sakinah ya kira ya sanar da ita abinda ya faru da kuma fada mata ta kula da Ammin kada ta shiga wani halin hakama duk tsanan kada Ammin taxo Anjom zaa taho da sultan din anan zai qarasa jinyarsa dan haka su jira kowane lokaci zaa iya isowa da sultan. Tashi hankalin maa sakinah yayi ta fito a rikice jikinta na rawa ta fadawa tenya da zuhrah abinda yake faruwa sai a lokacin suka samu damar fidda tashin hankalisu da suketa dannewa dan haka suka taru suna shiga damuwar bayyane da tsoro da mamakin haile. Ammi dai kusan kasa dauka zuciyarta tayi sbd numfashinta daya ringa sarkewa yana neman daukewa dole sukai gaggawan neman likita ya iso ya fara bata taimakon gaggawa daya kamata. Bahar da saida jikin Ammin ya rikice tasan meyake faruwa kusan itama zubewa tayi saida Maa sakinah ta riqeta jikinta tana kallanta da kulawa tace 'Ki kula da kanki fa' Tsoro me tsananin gaske ta shiga na kwatanta halinda LEUL ya shiga a kwanakin batareda kowa da zai kula dashi ba a kwanakin musamman daya boye musu ya shiga tashin hankali da quncinsa shi kadai Ga kuma halinda Ammi take shiga ayanzu.. Zazzabi me karfi ma taji yana rufeta sosai dan haka kafafunta suka tsananta rawa ta kasa tsayuwa ta sake zubewa jikin maa sakinah tana jin mararta na wani irin murdawa da karfi take jini kawai ya balle mata. Zuhrah ce ta fara lura da jinin dayake biyo kafafunta ta kalla da kyau tana bude baki cikeda sabon tashin hankali tace 'Me nake gani ni zuhrah? Maa sakinah da tenya tare suka kalla inda take kalla take suka qarasa rikicewa da tashin hankali mai tsananin gaske sakinah na cewa 'Ciki ne fa a jikinta ita kanta batasan dashiba mun shiga uku ze fita? Ita kanta Ammi dake kwance tana jin hakan yunqurawa tayi cikin wani irin karfin hali tana cewa ayi gaggawan kiran likitocin da aka tanadarwa masarautar suzo a taimaketa kada cikin ya zube indai shine da gaske. Waya zuhrah ta fidda hannuwanta na rawa tenya kuwa da kanta zata bazata iya jiran kira ba sakinah kuwa riqota tayi hakama Ammin dole ta miqe cikin karfin hali suka kama Bahar din wadda jikinta ke rawa sosai tana jin wata irin azaba a mararta mara iyaka amma zuciyarta shi kadai takeson jin muryansa a lokacin. Koda doctors biyu suka iso tafara jin jiki sosai wani zufa take fiddawa tana qanqame Ammi da azaba me tsananin gaske amma ta kasa bude baki tace komai. Kiransa ne ya shigo wayar Ammi a lokacin wanda take itama ta kasa dagawa dan batason ya sani dan haka kasa dauka tayi suna jiran tsammanin jiran abinda likitocin keyi gurin tsaida cikin zullumi da fargaba. A daidai wannan lokacin koina ya dauki tsit a masarautar boyem sbd lokacin fitowa da haile yayi zaa kaita bangaren azabar bayi acan zaa yanke mata hukuncinta ta hanyar rataya amma baa gaban jamaa ba sbd sirrinta yanayinta sbd yayanta wainda zuwa yanzu ma Aslam tana kwance jiri ya debeta ta sume tana bangarenta batasan inda kanta yake ba bayi biyu ne akanta. Shiga akai fitowa da ita anan ne sultan duk da baya iya magana sosai ya bude baki ya nema mata sassauci daga NUAB wanda ya zubawa sultan din ido yana kallansa sbd yanda yake maganar cikin tausaya mata sbd yayansu da kuma zaman auren da sukai. Dauke idanuwansa yayi daga sultan yana maidawa akan Asim wanda yake tsaya a gefensu idanuwansa jajir ya dago kansa ya sauke idanuwansa akan NUAB wanda shi yake kalla. Shiru sukai dukkaninsu kafin Asim ya motsa ahankali ga tsananin mamakin NUAB da sultan da kadir dake tsaye takowa yayi cikin sanyi da nutsuwa ya inda NUAB yake zaune ya sai kawai yakai gwiwowinsa qasa ya zube da karfi gabaki daya yana yin qasa da kansa cikin bayyanarda mafi qasqancin yanayi a gaban dan uwansa akan mahaifiyarsa ya dago ya kalli NUAB din wanda yake kallansa da mamaki me tsanani da shock. Sultan ma dayake kwance cikin wani irin mamakin da karfin hali ya miqawa kadir hannunsa yana son ya tadasa zaune yana son magana daqyar. Shi kansa kadir shock din ya shiga sbd babu wani jinin boyem da duk duniya yake durqusawa wani idan ba ubangijinsa daya haliccesa ba gurin ibada. Hannuwansa biyu yakai yana kokarin dafa kafafun NUAB zai bayyanarda tsantsan rokonsa akan sassauci wa mahaifiyarsa NUAB ya riqd hannunsa cak da karfin gaske yana kallansa shima nasa idanuwan suna ja sosai har hannuwansa suna rawa ya bude baki da yanayi me bayyanarda zafin abinda Asim din yayi yace 'Kada ka yadda ka sake durqusawa kowa duk duniya haka, Kai namiji ne da babu abinda zaka bayyanarda rauninka irin haka harka durqusawa waninka koshi waye' Sakinsa yayi yana cikin zafi me tsanani a bayyane yana jin baqin cikin shedar da hakan ga wanda yake kalla a matsayin wanda zai mulki boyem. Shiru dukkaninsu sukai sultan na kallan Asim din a karo na farko da wata irin tsantsar tausayawa me karfin gaske da kauna yana jin inama zai iya sauya kaddararsa zuwa me kyau da aminci ba irin wannan da mahaifiyarsu ta saka su a ciki ba gashi zata tafi tabarsu da kuncin da zai lalata rayuwarsu shikenan ba har abada. Kadir NUAB ya kalla yace ya karbo masa sako a hannun Aleey. Asim kasa dagowa yayi ya kalli mahaifinsa da NUAB din sbd jikinsa dake wata irin rawa kowace daqiqa dake wucewa ayau da bushewan jinin jikinsa take tafiya,da hankali da tinani da kwakwalwansa suke tafiya duka yana jin yana rasa kansa wanda bazai taba dawowa daidaiba..... Zaunawa NUAB yayi tareda nunawa Asim din guri ya zauna ya dago ya kalli sultan wanda shi yake kalla ya bude baki cikin nutsuwa da sanyi da bayyanarda soft yanayinsa na tsananin kaunar jininsa da bai taba bayyanarwa kowa duniya ba hatta mahaifiyarsa batasan yanada wannan bangaren na tsananin son jininsa zuciyarsa sai ayau gaban mahaifinsa da dan uwansa dake kallansa suna neman alfarma da dukkanin sassauci da rahamarsa. 'Ka tin a ranar farko daka bani kurjeranka dan nayi mulkin qasarka ka roke ni alfarma daya daya akan 'danka Asim na inganta rayuwarsa na basa girma da matsayi da mutuncin daya kamace a karkashin mulki na, Ban baka amsaba sbd ban taba karban kujeran mulkin boyem da riqewa har abada ba, Shine yake da buri da shauqi da nacin mulkinta tin kuruciyar, A baya yana son mulkin ne sbd raayin mahaifiyarsa wanda matiqar yana bin kowace irin rayuwan da zata sakasa har abada bazan bari ya mulki boyem ba nima kaman yanda kaima har abada bazaka basa ba, Ayau sabon mutum ne a gabanmu, Ayau baya tareda kowane raayi na mahaifiyarsa saina kansa, Ya kasance me kishi da sanin darajar kai da fatan kawo sauyin cigaba a rayuwansa wanda hakan na nufin zai kawo cigaba da sauyin da ake nema ga alumma, Mulki da sarauta ba nawa bane, Ba burina bane, Yanci da walwalata nake nema bayan kawo sauyi da cigaban da masarautar ke nema kuma wanda mahaifina yake fatan a kawo boyem na kawosu na sauya su dan haka kaddarata zata tsaya ne daga nan sbd zaman boyem da mulkinta ba nawa bane., Dawo da idanuwansa da sukai jajir yayi akan Asim wanda yake wata jijjiga me sanyi har lokacin sbd duniyarsa kowane second collapsing takeyi da wani sauti daya ratsa kunnuwansu su duka tsigar jikinsu suka miqe ya ajiye takardun daya amsa daga hannun kadir ya ajiye gabansa yace 'Bazan iya janye hukuncin mahaifiyarka ba sbd hukunci ne daya fito daga bangaren sharia da hukunci na saka hannu ne kawai, A yanxu babu wanda zai iya janye hukunta kaf duniya amma idan ka saka hannu anan a yanxu zaka zama sultan Asim Almazz zaka iya daga ranar hukuncin zuwa lokacinda zuciyarka zata iya dauka...... Shock ne me firgicin gaske ya shiga dukkaninsu a lokaci daya da sultan baisan lokacinda ya tashi zaune da kyau ba yana kallan NUAB din hannuwansa na rawa, Kadir ma firgita ya shiga ya juyo gabaki daya yana kallan NUAB din, Asim kuwa rinte idanuwansa yayi ya bude jikinsa bai dena rawa ba saima wata irin tsananta da yayi abin yana yawa kafin kowanensu yayi kowace yunkuri aka buga kofar bedroom din. Aleey ne a tsaye idanuwansa jajir ya kalli kadir daya bude ya sanar dashi mummunan labarin daya zo dashi dan isarwa na rasuwan Haile wadda koda aka isa daukanta Allah ya mata rasuwa sanadin bugawan zuciya suke saka rai. #MAMUH 09033181070 [15/01, 9:45 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 173 Kaman saukan aradu haka kadir yaji zancen ya dakesa ya juyo da sauri ya kalli sultan wanda duka kofar suke kalla kuma sultan yaji abinda aka fada sbd hankalinsa da idanuwansa dake kofar dan haka rife idanuwansa da sukai jajir yayi a hankali yana jingina bayansa da gado hannuwansa na fara rawa kadan kadan. Asim kadir ya juya da dukkanin idanuwansa ya kalli wanda ya zubawa takardar gabansa idanuwa yana jin babu komai na kaunar sarauta dayayi saura a zuciyarsa yanxu dan hakanne shima yake da raayin barin boyem yayi rayuwan da babu dauri a cikinta, Takowa kadir yayi ya tsaya gaban sultan NUAB yana qasa da kansa cikin tsananin girmamawa ya bude baki da alhini yace 'Allah ya karbi rayuwar Queen haile koda akaje....... Bai qarasa ba Asim ya dago cikin mugun slow na rashewan da duniyarsa ke yi a take ya kallesa yana miqewa da wani irin sauri ganinsa na daukewa ya juya baya ko ganin gabansa ya fice daga dakin koina nasa na jijjigar rawa me karfi. Yana tinkarar bangaren nata da securities din da aka zuba suka janye sun bar bangaren ana cewa ta rasu sbd babu sauran abinda ya rage musu suyi Wani sautin ihun kukan Meryam ne da nysah ke amsa kuwwa da amo tin daga nesa ya fara jiyowa kafafunsa suka fara neman sarewa daqyar ya iso bangaren yana shigowa a palonta na farko ya tadda gawarta a rufe gaban yan uwansa dake wani irin kuka me ratsa rai da kunnuwa da tashin hankali. Zubewa yayi kan kafafunsa yana rintse idanuwansa hawaye na qafewa daga idanuwanta jikinsa na rawa cira ya rarrafo ya iso gaban gawar ya saka hannu ya bude fuskanta yana budewa ya saki rufar yana sunkuyar da kansa tareda dunqule hannuwansa dake fizga yana kasa dagowa. Gabaki daya yan uwansa su ukun kuka sukeyi mai tsananin gaske kaman rayukansu zasu fita sbd iya su yayanta ne kadai suka sani tukuna dan an hana kowa zuwa bangaren. Jikinsa Nysah ta fada ta qanqamesa tana kukan da sam bayajin komai shi sbd jinsa da ganinsa sun dauke dip na wucin gadi. Babu wanda yayi yunkurin shigowa saida aka basu lokaci suna kukansu da tashin hankalinsu na farko tukuna aka janyesu ana ficewa dasu. Acan ma dakin sultan bayan ficewan Asim kadir ya bude ido ya kalla yana buqatan a kawo wheelchair dinsa a ajiye a kusa sbd dole zaije gurin gawar haile yayi mata addua a matsayinsa na mijinta da harta bar duniya akwai aure a tsakaninsu. NUAB kuwa shiru yayi yana kasa motsawa bare tashi daga zaunen dayake yana kallo Sultan ya saka kadir ya dauke takardar gabansa ya fice da ita dan qonawa sbd maganar saukansa mulki sam bama zata fita daga dakin ba bare wani yaji dan kuwa a yanxu babu sultan din da boyem take tsananin buqata da so kamarsa dan haka ko baya boyem matiqar yana raye NUAB bazai taba sauka mulki ba sai lokacin saukansa yayi hakama dole a yanxu bazaiyi zaman dindindin a anjom ba zai dawo boyem da Ayanah sbd su tsaya a karkashin mulkin 'dansu dan basa cikakkiyar albarkarsu a ko yaushe. ******kaman yanda masarautar take cikin shiru da jimamin halinda Sultan ya shiga haka ta sake daukan wani shirun na rasuwan haile wadda tini akace ayi shirinta dan janaizarta batareda bata lokaci ba dan babu amfanin sake kwananta a duniya ba rufeba akan tsarin musulunci. Fadar irin mummunan halin da Yayanta suke ciki da iyayenta da Asim bame yiyuwa bane dan kuwa a abinda bai wuce awanni ba take suka sauya mummunar kama, Suna ji suna gani akaiwa mahaifiyarsu sutura sai a lokacin aka turo sultan akan kujera baida kuzari ko kadan da lafiya har zuwa bangarenta cikin palonta gaban gawarta da aka gama shiryawa aka fito da ita, Yayanta ne a zagaye da ita koda ya iso dan haka kowa ficewa yayi aka barsa daga shi sai yayan nata sukai mata addua. Sun dan dauki lokaci a ciki kafin sultan ya fito aka turasa zuwa komawa bangarensa sbd bazai iya fita janaizar ba daqyar yake jan numfashinsa daidai ma. Karfe biyar da mintina akai janaizar haile wadda ta tara dubban jamaa dik da anyi janaizar a lokacinda mutane ma basu gama ankarewa da labarin rasuwan tata ba. Ankaita gidanta na gaskia an dawo kowa ya shige bangarensa sbd bazaayi zaman gaisuwan ba a bisa ga umarnin daya fito daga sultan yasar. Shi kansa Asim ba iya matan kadai ba shima bangarensa ya shige ba shiga ba fita baya buqatan fitowa ko ganin kowa. Leylah ce a tareda shi cikin tsananin damuwa da kulawa tana masa addua tana kokarin basa juriya da karfin zuciya da basa addua sbd kada damuwa ta sakasa mantawa da riqe fadan Allah a bakinsa. Haka aka wuni a masarautar tsit kaman ba rasuwa akaiba tin karfe 8 da mintina kowane sahu ya dauke a cikin masarautar gabaki daya babu motsi ko sautin komai. NUAB yana bangaren mahaifinsa tareda shi saida ya tabbatar angama basa dukkanin kulawan daya kamata dasu maganinsa tukuna ya fito ya fice zuwa bangarensa ya nufi bathroom kai tsaye ya cire komai na jikinsa ya sakarwa kansa ruwa yana rufe idanuwansa ahankali yana sauke numfashi me dumi sbd daga karshe Allah me iko yayi yanda yakeso ga duka wanda yaso. Yana fitowa wanka shirin bacci yayi ya haye lafiyayyan gadonsa ya dauki wayarsa dake kan gefen gadonsa ya nemo numbern ghaz princess ya saka kira. Bata shiga ba dan haka bai damuba ya sake saka kiran har so kusan biyar amma sam kiran baya tafiya, Time ya juya ya kalla yaga dare yayi dan haka bazai kira maa sakinah ba yaji ko lafiya baya samunta zai bari sai gobe tukuna duk da a yanzu sun saba babu daren da suke iya bacci batareda sunyi magana ba ko a wannan kwanakin dayake cikin damuwa da tension babu daren da basa waya. Ajiye wayar yayi yana kwantawa ahankali tareda rufe idanuwansa cikin nutsuwa yana sake fidda numfashi da ajiyan zuciyar da tin rana yake saukewa baisan dalili ba. A daidai wannan lokacin kuwa acan anjom likitoci sunyi nasarar tsayar da ciki bahar din dayake kokarin zubewa cikin ikon Allah, Su Ammi dake cikin tashin hankali kashi kashi suna jin an samu tsaida cikin ajiyan zuciya suka ringa jerowa a tare suna godewa Allah musamman Ammin datake jin kaman wani barin jikin nata ne zata sake rasawa idan ta rasa jinin dayake asalin jininta dana Abaas kaman yanda suke fada dan kuwa hada yayansu aure ba shine asalin hada zuriarba abinda zaa haifa dinne. Bacci mai karfi ne ya sauke Bahar din bayan azababbiyar wuyar data sha wanda ta dauka itama mutuwan zatai, Bayan wucewan doctors din da gama fada musu hutu sosai na kwana biyu take buqata cikin ya sake tsayawa daidai ba abinda take buqata sai cire damuwa kwata kwata daga ranta. Suna tafiya shiga dakin Ammi tayi tana isa bakin gadon da bahar din ke kwance tana bacci ta zauna tana dafa goshinta tareda shafawa tana jin tsananin kaunarta da tausayinta na wahalar datasha. Tenya ce ta kwashi kayan jinin da aka lalata sosai ta fita dasu ta bawa su Naima su wanke. Basu iya fadawa NUAB abinda ake ciki ba dan haka suma boyo suka hau sbd hana sabon tashin hankalin da zasu iya gani idan ya sani. Kulawa da wani irin tattali na musamman aka fara nunawa bahar din wadda bata farka ba sai asuba, Maa sakinah ce ta kwana tareda ita dan haka ruwan wanka masu zafi ta hada mata ta shiga ta dan gasa jininta ta jima kafin ta fito ruwan tayi wanka da alwala ta fito tayi sallah tana idarwa tea me zafi da baa saka shuga ba sedai zuma aka kawo mata da naman da aka dafa mata tin dare akai warming taci kadan tasha magani ta koma ta kwanta take wani baccin ya kuma dauketa. Koda garin ya waye har rana Bahar na bacci dan haka suka sake tsayuwa akan kulawa da ita da cikin da yanzu shine hankalinsu ya taallaka akai, Ammi ma hankalinta a rabe biyu yake matiqar gaske sbd bugun zuciyarta ya kasa dawowa daidai idan ba sultan taje ta duba yanda yake ba. Su kansu su maa sakinah da suka fahimci hakan kuma ko babu komai tana tsananin buqatan kasancewa dashi a wannan lokacin da baida kowa a cikin matansa sai ita ga rashin lafiya dan haka maa sakinah ta nuna mata ta wuce boyem din kawai ita zata tsaya da bahar har saita warke sosai dan babu yanda zaayi doguwan tafiya da ita a wannan halin datake ciki. Su zuhrah ma hakan sukaga ya kamata dan haka suka karfafa tafiyan tata, Ita kanta Bahar tana tsananin son Ammin ta tafi sbd sultan da NUAB suna buqatarta. Ganin Bahar din ta samu sauki ba laifi a cikin kwana daya da wuni kuma jinin ya tsaya cak alaman cikin ya tsaya sai kawai ta shirya tafiyar batareda NUAB ya saniba dan kwata kwata ta dena daukan wayansa dan batasan yasan abinda yake faruwa anan din. Washe gari aka gama komai suka bar anjom zuwa Bahanian babban garin qasar da Airport yake dan bin jirgi zuwa boyem. Ammi da tenya da zuhrah ne suka tafi sai bayi biyu aka barsu da tarin sauran duka bayin, Suna wucewa Bahar ta sauke ajiyan zuciya tana jin samun nutsuwa tafiyan Ammin, Wayarta ta saka Naimah ta dauko mata ta kunna take massages dinsa suka fara shigowa a hankali tana kallansu cikin nutsuwa da jiran su gama shigowa. Suna gama shigowa babu wanda ta iya dubawa sbd zuciyarta datai rauni dan haka ta saka kiran numbernsa a natse tana sakawa a speaker ta ajiye gefen gadonta tareda zamewa ta kwanta kan gadon datake zaune ta kwantar da kanta a pillow tana jin wayar na ringing har saida kiran ya kusa yankewa tukuna ya daga a natse sbd yana bacci ne wanda bai samu yi ba tsawon kwanakin. Cikin muryansa da sauran bacci yake cikinta me kauri da wani irin nauyi da bayyanarda zamtowansa cikakke kuma namiji ba kadan ba ya ambaci sunanta da wani irin slow daya sakata bude idanuwanta dake rufe ta zubawa wayar ido. #MAMUH 09033181070 [16/01, 12:02 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 174 Jin shiru ya sakasa bude baki a cikin nutsuwa ya sake ambatar sunan dayake kiranta dashi ghaz princess, Ajiyan zuciya ta sake mai sanyi da nutsuwa wadda sautinta ya ratsa wayar ya shiga kunnuwansa ya bude idanuwansa dake da nauyi har lokacin dakyau tareda fidda numfashi me sanyi shima sbd daga karshe ya samu jin abinda ruhinsa yake tsananin buqatan ji wato koda sautin fitar numfashinta ne. Kasa magana tayi tana ji ya fara mata magana a natse da wani irin kamewa da tsantsar soyayyarta data gama dashi yasan tana jinsa duk abinda yake fada. Saida ya gama maganar ta fara fidda hawaye sautin kukanta na fita kadan ta ambaci sunansa sai kawai ta kasa cewa komai ta ringa kukan tana jin gabaki daya ma duk batada lafiya. Shiru yayi sautin kukanta na ratsashi yana tayar da duk wata tsigar jikinsa a hankali zuciyarsa na sosuwa da jin duniyarsa ta tsaya cak ita kadai yake tsananin son gani a gabansa. Sai datai shiru batareda kowannensu yace komaiba kafin ta bude baki da muryanta data sake tsimar da gangar jiki da zuciyarsa tace 'Yaya jikin Sultan?? Yaji sauki sosai yanzu? Kana lafiya? Jinginar da bayansa yayi gabaki daya jikin gadon dayake kai yaji inama baiji muryanta a daidai wannan lokacinba da bazai iya tsallake komaiba ya tafi gareta dan zuciyarsa kawai ta rasa duk wata nutsuwanta yanxu babu wanda zai iya gane kansa matiqar ba saka Sultana dinsa yayi a idanuwansa ba. Bude baki yayi ya amsa bata da cewa 'Sultan Alhmdlh yana samun sauki' 'And you?? Tafada tana daukan wayar a hannunta tana riqewa da tafin hannuwanta duka biyun cikeda sanyi. 'Ni bana tareda nutsuwa da kwanciyan hankalina,ina tsaye ne kawai but I'm not myself,i miss you to the core My queen and I'm still missing you Ayanah Bahar ghaz' Wasu hawayen ne suka gangaro mata masu sanyi da tsantsar kaunarsa da soyayyarsa dake cinta itama ta bude baki tace 'Naso biyo Ammi dubiyan amma bazaa barniba saina sake samun sauki inji Ammi' 'Bakida lafiya? Meya sameki? Menene yake damunki? Meyasa bansaniba? Meyasa ba wanda ya fadamun? Meyasa aka boyemun?sosai ne? Girgiza masa kai tayi kaman yana ganinta sbd batasan wace tambayan zata amsaba tace 'Naji sauki ba wani ciwo bane kawai yanayi ne' Shiru yayi baice komaiba yace mata ta koma ta kwanta ta huta anjima zai sake kiranta. Gyada kai tayi cikin sanyi tana cewa 'Allah ya qarowa sultan lafiya' 'Amin' yace yana kashe wayar. Itama ajiyewa tayi gefenta tana sake kwantawa daidai tareda rufe idanuwanta tana samun kwanciyan hankali da nutsuwa. **NUAB kuwa yana gama wayar ajiyewa yayi ya ziro kafafunsa qasa yana saukowa gadonsa ya nufi bathroom kai tsaye ya shige. Dukkanin abubuwan daya saba yi yayi yai wanka ya fito daure da towel gashinsa na tsiyayar ruwa ya zari towel qarami yafara gogewa yana nufar gaban dresser. Shirin kusan mintina talatin yayi harma da qari kafin ya fito cikin wasu Navy blue native kaya da hularsu da suka nutsu iya nutsuwa a jikinsa. Aleey yana palon farko inda dining room yake yana jiransa table a cike da breakfast da aka jere a natse. Kallo daya aleey yayi masa ya sauke ajiyan zuciya sbd nutsuwan ubangidan nasa data fara dawowa, Gaidasa yayi a lokacinda ya iso gurin Amsawa yayi yana zaunawa kafin masu serving abincin suka shigo a jere suka fara zuba komai a tsare a natse kansu a qasa dan basuda iko ko daman dagowa daga abinda suke sbd baa buqatan kuskure ko daya a gaban sultan me boyem. Suna gamawa suka fice a natse sukabar gurin sai angama su sake shigowa gyara gurin, Suna ficewa Aleey ya dauki ruwa ya bude ya zuba a glass cup dake gurin ya ajiye a gaban NUAB sbd babu me taba cup din dayake kaiwa a bakinsa matiqar yana zaune idan ba Aleey ko keelah ba sai kuma iyayensa uku dinnan mata sai kuma matarsa da zata karbi ragamar hakan a gaba. Fara breakfast din sukai a tare cikin nutsuwa, Bai wani ci sosai ba sbd har yanxu cikinsa bai gama dawowa nasa ba dan haka tea yasha sosai kafin ya dauki tissue yana goge bakinsa ya dago kyawawan idanuwansa masu haske ya kalli Aleey yace 'Ka bincika su waye likitocin da Sultan ya mayar doctors na ghaz kwata kwata, Iya na cikin masarautar ghaz din nake nufi bana asibitin da aka gina a garinba, Idan ka ganeso ka nema contact nasu kayi magana dasu inason sanin meya samu ghaz princess' Dagowa aleey yayi yana tabbatarda angama. Fitowa Yayi dukkanin tsaro da fadawansa suna bayansa ya nufi bangaren sultan ya dubasa cikin kauna da kulawa. Sultan din yana zaune akan wheelchair cikin dan shirin da Kadir yayi masa. NUAB da kansa ya basa magani bayan yasha tea kadan. Basu guri kadir yayi sukai magana wadda akan bayar da mulkin da NUAB yaso yi ne ga Asim Sultan ya yanke maganar kwata kwata tareda bayyanarda qin amincewansa a bisa hujja me karfin cewan Asim bazai iyaba yanada rauni ke yawa musamman yanxu daya rasa mahaifiyarsa bazai taba zama mai zarrar da zai iya mulkan karagar mulkin boyem datake da karfin gaske a duniya. NUAB a rayuwansa baida raayin dawwama a cikin mulkin amma idan har iyayensa zasu zauna dashi a boyem suyi rayuwa zai rungumi kaddarar da Allah ya haifosa a cikinta a karo na biyu, Zai rungumi kaddarar data saka Allah ya tarwatsa zuriar mahaifiyarsa da jarabawa me karfin data kawo ta boyem ta haifesa sbd kawai Allah yayi zai zamo a cikin tarin jerin sunayen da suka mulki boyem a tarihin duniya. Numfashi ya sauke tareda kallan mahaifinsa yana gyada masa kai cikeda kauna da kulawa. Shima sultan din wani farin ciki da nutsuwa yaji ta shigesa a wannan karan 'dansa LEUL NUAB ALMAZZ BOYEM ya yadda da mulkar boyem akan raayinsa ba akan kowane irin sharadi ko tirsasawaba. Fitowa sukai NUAB din ke tura kujeran Sultan din da tarin securities masu yawa da fadawa masu yawa dake biye dasu zuwa bangaren Asim a karo na farko da dukansu suka taba zuwa. Ko da suka isa an riga an iso an sanar dashi zuwan mahaifinsa da dan uwansa Sultan me boyem dan haka yana xaune babban palonsa na farko shikadai sai matarsa dake tsaye akansa tin jiyan tana hana zuciyarsa shiga mummunan duhu. Gabaki daya tsaron dake biye dasu a wajen bangaren suka tsaya daga NUAB sai sultan da kadir da aleey da keelah ne suka shiga ciki. A palon suka zauna cikin nutsuwa mulki da izza na dukan juna da zallan nutsuwa da kamewa tareda bayyananniya kulawa da bayyanarda alhini. Kallansa sukai a lokaci daya kaman yanda ya dago cikin nutsuwa da kamewa shima ya kallesu sbd tin jiyan Allah ya taimakesa yau ya tashi da karfin zuciya da tawakkali da nutsuwa tareda barwa Allah yana mata fatan saduwa da rahamar ubangiji. Cikin kulawa sukai masa gaisuwan rasuwan gabaki dayansu hadda su aleey cikin girmamawa da mata fatan saduwa da rahamar Allah ya kuma yafe kurakurenta. Amsawa yayi a natse yana miqa godiyansa ga Sultan NUAB da mahaifin nasu bayan shima yai masa gaisuwanta sbd shima matarsa ce ai. Suna gama gaisuwan suka bar bangaren suka isa babban fadar masarautar da tarin dubban jamaa ke cike suna jiran fitowan Sultan NUAB ayi masa gaisuwan rasuwa sbd baa dauka sultan yasar zai iya fitowaba. Tareda Asim suke wanda NUAB ya fara bayyanarda gaisuwansa garesa cikin girmamawa da mutuntawa tareda tausawa dan nunawa duniya matsayinsa da girmansa da dole a basa, Hakan kuwa ya saka aka bayyanarda girmamawa da mutuntawa aka ringa masa gaisuwan mahaifiyarsa tareda adduoi masu kyau. Anan zuka wuni ana gaisuwan ga sultan yasar da Asim harma da NUAB. Sai yamma lis gap da magrib aka watse aka maida sultan bangarensa shima NUAB bangarensa ya nufa. Ana magrib motocin da suka dauko su Ammi daga Airport suka iso masarautar suka fito batareda NUAB ma yasan da isowansuba sbd yana masallaci tareda mutane. Bangarensu suka nufa wanda tin kafin su iso bayi sun isa sun gyarasa tsaf leylah ta sakasu. Zuhrah ma anan bangaren tayi xamanta dan haka kowannesu daki ya shige Wanka da alwala sukai suka fito sukai salloli suna idarwa tini aka cike dining da abinci masu lafiya da yawa. Tenya ce ta sakasu cin abincin dole cikin nutsuwa kafin suna gamawa anyi sallar ishai sukai sallah. Sai a lokacin ne NUAB yasan da isowansu a wayar Ammin data kirasa dan haka ya kira kadir ya sanar dashi isowan Ammin. Kadir take ya saka akaiwa bangaren sultan sabon gyaran da duk yake buqata koina ya dauki tsit kowa yabar bangaren fadawan dake tsaron kofar gurin kadai aka bari shima ficewa yayi daga bangaren ya tafiyarsa dan bawa Ayanaah ghaz daman zuwa duba maigidanta wanda daga shi har itan a cikin tsantsan matsuwa da ganin junansu suke sbd zuciyarta kaman zata dena bugawa haka takejinta shikuma ganinta kadai ne abinda yake ganin yana buqata a yanxu sbd zuciyarsa ta samu karfin halin data rasa. Bangaren Haile dukkaninsu suka dunguma suka tafi dan miqa gaisuwansu akan rasuwanta da babu wanda bata girgiza ba a tsakaninsu. Cikin tausayawa da nuna kulawa sukai gaisuwa a gaban mahaifiyarta dake zaune ta tsufa sosai Su Aslam dukansu suna zaune tareda ita. Dukkaninsu zubawa Ayanah ghaz idanuwansu sukai suna kalla cikeda sanyin jiki sbd daga karshe ubangiji ya nuna musu bazasu iya cutatar da wanda shine da kansa yake bata kariya ba sbd batada haqqin kowannensu kaman yanda kakarsu ta fada musu. Amsawa gaisuwan sukai babu wanda jikinsa baa mace ba dan haka sukai shiru dukkaninsu. A lokacin ne Asim ya shigo tareda leylah sbd kiransu da akai akan ayanah zasu musu gaisuwan. Zaunawa yayi a natse yana dan sauke kansa agaban sirikan nasa duk da iyaye suke a gurinsa tinda basu fara da yar jin nauyiba akwai sakewa a tsakani. Gaisuwa cikin tsananin kulawa su Ammin sikai masa dukansu ya amsa yana miqa godia. Sun dauki lokaci a bangaren dan nuna kulawansu kafin suka fito. #MAMUH 09033181070 [16/01, 3:55 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 175 Karfe goma da mintina kadan Ammin ta isa bangaren sultan cikin nutsuwa da sanyin jiki, A lokacin data shiga koina tsit ba haske sanyin ac da qamshin NUAB ne daya dan kama bangaren sbd yanda yake wuni da zama acikinsa na kwanakin ke tashi. Kai tsaye kofar bedroom dinsa ta nufa kowane takunta bugun zuciyarta qaruwa yakeyi yana saka mata tinani kala kala da halinda zata gansa. Hannu ta saka ta kama handle din kofar dakin ta bude tareda saka kafarta ta dama tana takawa sautin sarkan kafarta da bata taba cirewa ba yana bada sautin daya sakasa dagowa ya sauke mata idanuwansa yana zubawa takunta su kowane taku na dawo masa da ranar farko data fara sako kafarta a cikin wannan dakin nasa tirakarsa dan zamowa cikakkiyar mallakinsa wanda sautin sarqar kafarta ne ya fara sakasa dagowa ya kalleta ko a ranar farkon. Ita kanta kallan dayake mata ne ya sakata dakatawa kadan tana tsayuwa a inda take tsayen kaman yanda ranar farkon hakan ta faru bama tareda tasan tayi hakan ba. Daga kan takunta daya tsaya ya dauke idanuwansa yana dawowa dasu akan fuskanta cikeda nutsuwa da kewa da wata irin kauna me tsafta da karfi ya kalli fuskanta dukkanin jikinsa na mutuwa. Takowa taci gaba dayi ta iso har inda yake zaune tsakiyar gadonsa yana kallanta ta zauna a cikin nutsuwa tareda kallansa tana bayyanarda dukkanin kulawa da tausayi da alhininta ta fara yi masa gaisuwan rashin haile kafin ta tambayi jikinsa tana dora hannunta daya akan nasa daya bude mata alaman ta saka nata akai. Hade tafin hannunsu yayi a cikin nutsuwa yana sarqe yatsun hannunsu ya sauke ajiyan zuciya me zafi da radadin abubuwa da dama ciki hadda na rashin uwar yayansa matarsa ta farko. Amsata yayi batareda doguwan hayaniya ko motsiba daganan sukai shiru kafin ya sake tambayansa yanayin yanda yake ji a yanzu yana bata amsa tana dubasa a natse damuwanta na bayyanuwa. Ganin halin datake neman shiga na damuwa me yawa na gani wheelchair a dakin ya sakasa janta jikinsa ahakali ya rumgume batareda yace komaiba sbd shirun yake buqata a yanzu. Lafewa tayi itama tana dauke numfashi dan basa nutsuwa da shirun dayake buqatan. Haka sukai shiru babu motsi ko kalman komai a hakan suka kwana. Washe gari bata bar bangarenba saida tai masa komai da kanta ta basa breakfast ta basa magani tana nan dr yazo ya dubasa ya sake mata bayanan komai wanda hankalinta ya kwanta dan haka ta sake basa kulawa sosai dakyau tukuna saida NUAB yaxo anan bangaren suka gaisa a palon Sultan din itace ta turosa a kujeransa har palon suka gaisa da NUAB daga nan ta fice ta basu guri suna magana akan likitocin da aka gayyato daga wata qasar dan dubasa amma an riga an musu komai na anjom zasu samesa gashi kuma Ammin ta baro anjom tazo dan haka dole dai komawan zaayi acan anjom ayi jinyar inda babu ko yan dubiya ko kadan ya samu yayi jinyar nutsuwa. Sai anyi sati daya da rasuwan haile kowa ya watse tumuna sultan din zai tafi dan haka kulawa dashi kwata kwata ya dawo hannun Ammin wadda a yanxu saita kwana ta wuni batama baro bangarensa ba sedai kullum tana zuwa ta gaida mahaifiyar haile ta sake musu gaisuwa musamman Asim da suke nuna masa wata irin kauna da kulawa sosai dan kuwa ko abincin da zaici daga bangaren Ammin tenya takeyi da kanta tana aika masa acan bangaren wani lokacin ma anan bangaren yake cin abinci da Leylah sun taru sun tsayu akansa sbd kada ya shiga damuwa yana samun kulawan dama bai samu ba a baya rayuwansa dan kuwa kai tsaye kaman NUAB suke jinsa yanzu. Da daddare Aleey ya gama hada bayanan umarnin LEUL din kuma yayi magana da likitocin amma bai buqaci jin komaiba da kansa sbd yana kiyaye huruminda iya na ubangidansa ne kadai dan haka jin menene yake damun queen din boyem iya gurin me boyem dinne. Saida suka gama komai Sun iso palon bangaren NUAB din aleey ya kallesa yana daga gefensa cikin girmamaw ya sanar dashi yayi magana da likitocin kuma dukansu suna jiran kiransa kowane lokaci. Sofa ya nufa yana zaunawa tareda fasa shigewa yana dagowa ya kalli aleey din yace ya kirasu yanzu yaji. Biyosa aleey yayi yana saka kiran dr Ibrahim wanda shine babba yana dauka ya miqawa NUAB din wayar cikin nutsuwa da girmamawa. Amsar wayar yayi yana dorawa akan kunnensa take dr Ibrahim ya bude baki ya fara miqo gaisuwansa cikin zallan girmamawa da nutsuwa. A taqaice NUAB ya amsa yana buqatan bayanin komai a yanda yake na abinda yake damun princess din ghaz. Shiru dr Ibrahim ya danyi sbd Ammin data ce bata son kowa yasan da cikin da zubewan daya tashi yi amma kuma babu ta yanda zaayi ya kasa amsa tambayar sultan din gabaki daya da kansa dan haka numfashi ya sauke yana farawa da neman afuwan Sultan din akan rashin fadarsu da kuma jajanta masa akan abinda ya kusan faruwan tukuna ya fada masa miscarriage Bahar ta kusan samu amma dai cikin ya tsaya yanxu.... Dagowa da idanuwansa da girmansu da haskensu da wani irin kwarjininsu tareda abinda aleey ya gani cikinsu ya kalli aleey din wanda zuciyarsa ta girgiza da karfi sbd kallan yana bayyanarda dukkanin tashin hankalin da ido zai iya bayyanawa. Bude baki yayi cikin sauti me dauke da tsantsar nutsuwa data shigesa ta kai tsaye akan abinda kunnuwansa suke ji masa da yama kasa ganewa yacewa Aleey 'Wat does miscarriage mean?? Kallansa aleey yayi shima yana rikicewa da amsar dazai bada sbd bace masa kalman tayi take a cikin kai dan haka ya fara kokarin daga wayarsa yana kokarin budewa yana son tabbatarda abinda ya tina da maanar kalman. A cikin wayar dr Ibrahim ya sake tattaro nutsuwansa yace 'Ranka ya dade miscarriage na nufin zubewan sabon ciki a jikin mace ko fitarsa' Dawo da hankalinsa yai duka kaf akan dr Ibrahim din yace 'Cikin ne a jikin Ayanaah BAHAR?? And maganar nan da kake fadamun yanzu cikin ya fita kenan daga jikinta?? Are you like for real ko me? Qarasa rikicewa Aleey yake neman yi yana fasa bude wayarsa jin abinda LEUL ke fada, Dr Ibrahim cikin sauri da kokarin qarasa bayaninsa cikin nutsuwa ya sanar dashi cikin bai fita ba allah ya basu ikon tsaidasa dan haka....... Ko gama sauraron kalamansa NUAB baiyiba ya datse wayar yana jefarwa gefensa tareda rufe idanuwansa da suka sauya a take, Su Ammi kuwa sun san me sukai na boye masa Bahar na dauke da cikinsa? Sun san me sukai na hana ya sani? Da cikin ya fita shikenan ya shiga ya fita bai saniba a matsayinsa na ubansa ko me? Gashin jikinsa ne suka miqe gabaki daya cikin wani irin yanayin dayake jin jikinsa duka yana zafi kaman wutar zazzabi ta dokesa a take. A hakan ma suna nufin bazaa sanar dashi ba har sai Bahar din tayi ciwon ta warke, A hakan ana nufin dai yaushe zaa sanar masa? Rintse idanuwansa yayi da har sun dan fara masa radadi ya dauki mintina a hakan zuciyarsa na shiga fargaban da bai taba samun kansa a cikinta ba sai a lokacinda yaga sultan a kwance cikin halin mutuwa ko rai a gabansa sai yanzu dayake jin fargaban me yawa tana shigarsa na abinda yaji. Bude idanuwansa yayi ya kalli Aleey da Yake tsaye cikin shirin jiran kowane irin umarninsa, Kallonsa yayi ya dauke kai yana bude baki yace 'Ina buqatan ganinta da kaina tareda likitocin dana yadda dasu akan wannan' 'Aiit Sir' Aleey ya fada kai tsaye yana juyawa yabar palon shima yanajin wani irin karfi da zimmar dole ya hada kan manyan likitocinsu dan zuwa duba cikakkiyar lafiyan Magajin boyem,Moscow da ghaz. Yana ficewa shima miqewa yayi kai tsaye yana wucewa ciki tareda saka kiran wayarta tana dauka saukan sautin muryanta kadai yaji a kunnuwansa yaji ya qarasa rasa nutsuwansa idan ba isa yayi gareta ba ya duba lafiyanta data jininsa dabai san dashiba dayake cikinta yana rasa yama yakeji a zuciyarsa. Aleey kuwa kai tsaye tin a cikin daren ya fara shirin tafiyan likitan dazasu dashi sbd ba buqatan jiran komai bayan tafiyar. Washe gari babu wanda ma ya samu ganinsa kaf har iyayensa kuwa dan sedai ta waya yayi magana dasu yaji ya jikin Sultan din, Baicewa Ammi komaiba hatta ita Bahar din baice mata komai ba akan cikin kawai ganinta yake mutuwan son yi. Cikin nutsuwa da kulawa sukai wayarsu suka gama bai nuna mata komaiba sbd kadama ta shiga damuwan dazata sake taba lafiyansu. A cikin kwanaki biyu Aleey ya gama hada tafiyarsu wadda ba wanda ya sani bayan likita da aka sanar, Ammi sosai take kulawa da sultan itama duk da hankalinta yana rabuwa sosai rabi akan Bahar da cikinta datake jin kaman ta daukota ta dawo da ita nan gabanta amma kuma bazata iya daukan risk na doguwar tafiya ga Bahar din ba ya sakata ta daure kawai tinda Sakinah kaman itace tana can tana kulawa da bahar kaman zata tayata renan cikin a jikinta. Ana adduar kwana biyar iyayen haile zuka wucewansa tareda duka sauran yayan Nysah aka bar Nysah din kawai sai daga baya sbd baa zaman gaisuwan komai iya sune kadai a zaune koyaushe cikin kunci da damuwa bama kaman Aslam da meryam da zaa bari su kadai gwanin tausayi ba kowa a tareda su sai bayinsu da zasuyi rayu dasu, Ga dukiya da daula da dukkanin jin dadin duniya da tarin arziki me yawa gaba da baya amma ba farin ciki ko kadan ba uwa ba miji ba uba sbd har lokacin babu kauna ko kulawa sosai a tsakanin sultan dasu duk da kullum suna bin Nysah da Asim gurin dubasa da gaidasa amma kulawansa da tsantsar kaunarsa tana bayyane ne akan Asim da nysah dan haka duk suka sake shiga damuwa da zama kalan tausayi. Ranar da akai sati da rasuwan a ranar bayan addua da yamma da daddare Jirgin NUAB zai tashi dan haka a daren yayi bankwana da iyayensa yayi tafiya me mahimmanci abinda kawai ya fada musu. Bayan tafiyarsa masarautar ta sake sanyi sbd me ita baya nan yayi tafiya sai kuma ya dawo. #MAMUH 09033181070 [16/01, 5:31 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 176 Bayan tafiyar NUAB washe gari itama Nysah ta tattara ta koma bayan da ita da Asim harma da Ayanah sun taru sun rokarwa su Aslam yafiya da afuwan Sultan ya kuma sauko ya yafe musu. Nysah na wucewa shirin tafiya umrah suma suka fara su biyun dan suna buqatan dan tafiya kansu ya sake warwarewa ko zasu dawo ma sai angama bikin kadir da sakinah da aka daga dole sai nan da wani watan sati hudu dai masu zuwa kenan. Asim ya san da cikinsa da leylah shima take dauke dashi bayan datai rashin lafiyan wuni daya na rashin hutu da kwanciyan hankalin da sukaita fama dashi a kwanakin. Farin cikin farko kenan daya iya shigarsa bayan rasuwan mahaifiyarsa dan kuwa ya tabbatarda data raye zatafi kowa farin cikin ganin 'dansa. Su kansu su Aslam yana fada musu murnan jin hakan sukai tareda sakawa cikin wata irin kauna da soyayya me karfi da tsafta sbd sanin hakan na daya daga cikin burin mahaifiyarsu ganin zuriar Asim dinta a duniya sbd soyayyarsa daban take a duka cikin yayanta. Irin yanda suke nunawa Leylah kulawa ya saka su ayanah sake jin nutsuwa dasu dan haka sai suka basu daman kulawa da leylah din yanda ya kamata hakanne ma ya saka koyaushe idan bata bangarem mijinta tana bangarensu tareda su ana hidima da ita rayuwansu na dan sauyawa daga kadaici da jinsu kaman mujiyoyin da aka ware daga cikin mutane. ***Tinda tayi sallan asuba maa sakinah ta shigo dakinta ta kawo mata tea me kauri sosai da dan cake taci ta koshi ta koma ta kwanta bata farka ba ayau din bacci takeyi sosai sbd ta samu sauki sosai tama warware sbd daman zuba ne cikin yayi kuma tinda ya zuba din bai sake komaiba itama tinda ta gama jinyar kwana biyun ta warware amma sam duk da hakan babu abinda ake barinta yi ko doguwan motsiba bare tafiyan datake son suyi zuwa boyem suma su duba sultan. Karfe kusan goma na safe ta motsa kadan ahankali tana jan numfashi me sanyi da mutuwan jikin bacci sbd qamshin dataji ya shiga hancinta wanda ya saka jikint sake macewa daga kwancen. Cigaba tayi da baccin dayake neman yankewa sbd qamshin dayake shigarta har lokacin, Kai tsaye kamshin ya sake shigarta yana isa ga kwakwalwanta da zuciyarta dan haka ta bude idanuwanta ahankali cikin sanyi batareda ta motsaba. Zaune yake a gefen gadon dataken kwanci ya zubawa kyakkyawar fuskanta idanuwansa dake wani irin zafi zafi ma sbd samun ganinta bayan tsawon lokaci. Black Armanis ne a jikinsa da suka maidasa asalin baturen Moscow da kuma bayyanarda tsantsan jinin mulkin dake yawo a jikinsa. Bata motsaba idanuwanta kadai ta zuba masa tana masa wani sanyayyan kallo sbd kasa yadda datai shi dinne a gabanta a cikin dakinta a gefenta yana kallanta. Hannnunsa daya ya daga ya miqa akan nata ya dafa cikin nutsuwa ya bude baki zai ambaci sunanta ta motsa da wani irin mamaki tana tashi zaune sbd jin hannunsa akan nata haduwan fatarsu ya sakata tabbatarda shine a gabanta.. Shine ya qarasa tadata zaune sai kawai ta fada jikinsa ta zagayesa da hannuwanta biyu ta qanqame tana rufe ido tace 'Kaine?? LEUL ALMAZZ.... Kasa sauke numfashinsa dayake tokare da kirjinsa yayi tinda ya samu labarin yanayinta sai daya saka hannuwansa duka biyun ya rungumeta gabaki daya yana qanqameta cikin sanyi a jikin jikinsa tukuna ya sake numfashin me zafin daya sauka akan fatar bayanta dake bayyane sbd rigar jikinta vest ce da iyakacinta cinyoyinta. Rungumar mintina kusan goma yayi mata bai saketa ba yana jin bugun zuciyarta a kirjinsa yana hawa da sauka hakana dumin jikinta yana shigarsa kafin ya saketa a hankali tareda dagota a natse daga jikinsa yana kallan fuskanta ya ambaci sunanta yana kallan cikin idanuwanta yaga alaman da gasken bata cikin wani yanayi na ciwo ya sauke ajiyan zuciya me sanyi yana cewa 'Wane irin bacci ne yar Ammi takeyi haka har pass ten? Hannunta ya hade da nasa yana sarqewa a hankali tareda kallan cikin idanuwanta da suke tattare da nauyin baccin data farka yace 'Kin tabbata a hakan kina missing na mijinki kuwa? Dauke idanuwanta daga kansa tayi murmushi me kyau yana taho mata ta bude baki tace 'Yaushe ka taho? Ka dade da isowa? Ya akai ka taho ka baro su Ammi acan? Meyasa kazo yanxu baka jira su ba? Yaya jikin Sultan? Hannuwansa biyu ya saka ya cirota gabaki daya daga cikin gadon da bargon dayake rufe da rabin jikinta ya zaunar da ita akan kafafunsa yana kallanta da kyau yana bin kowane sauyin datai da ido sbd tayi wani irin haske sosai da wata irin cikowa da glowing na daukan ya miqa hannunsa akan fuskanta ya shafi hancinta dayake wani kyalli ya maida idonsa cikin nata yace 'Bana buqatan jiran kowa idan zan taho ga iyalina shiyasa ban jira su Ammin ba okay? Hannunta daya ta daga tana dafe nasa daga shafan dayake wa hancinta tace 'Meyasa baka fadamun zaka taho ba to?? Motsata yayi da dan karfi ta sake matsewa da jikinsa a zaunen ya saka hannunsa daya a wuyanta yayi mata shafar data saka tsigar jikinta gabaki daya miqewa yayi qasa da murya sosai yace 'Idan na fada miki akwai tarban da shiryawa miji ne bayan wannan dana samu na samunki kina bacci in a very very sexy way....... ya qarasa fada da wata muryan dake qasa qasa sosai yana saka kansa a wuyanta yai kissing hankaki yana sake matse hannunta da nasa. Lumshe ido tayi tana jin wani yarrrr sbd ba zato taji saukan lips din nasa a wuyanta. Janyewa tayi kadan tana dago idanuwa ta kalli fuskansa da shima ita yake kalla yana jin ya rasa yaya zaiyi da ita sbd tsananin soyayyarta me karfin gaske da kuma kewanta da shauqinta... Miqewa tayi da sauri zatabar jikinsa ya sake dawo da ita ahankali yana sake zagayeta da hannuwansa yana shinshinanta kaman wanda yake a buge yana jan qamshinta a cikin hancinsa yana jin cikinsa da ruhinsa na cika da duk abinda suke buqata. Shaqarta yayi da kyau kaman oxygen din rayuwansa kafin ta rokesa ya saketa ta nufi bathroom tana waiwayensa. Wanka tayi kaman yanda ta saba ko data fito baya daki dan haka hakan yafi mata ma, Cikin nutsuwa da farin cikin ganinsa ta shirya tana gamawa aka shigo da breakfast dinta ta zauna tafara ci a natse tana duba wayarta da chats dinta dan tasan shima a yanzu yana can yana hutawan doguwan tafiyar da sukayo. Tana cikin cin abincin Maa sakinah ta shigo dauke da madarar data dafo mata ta kawo ta miqa mata ta zauna gefenta tana fada mata isowan NUAB din duk da tasan yazo har dakin ya duba bahar din yana isowa. Fira suka fara kaman yanda suka saba Bahar din nayi tana chatting dinta hankali kwance cikin nutsuwa kaman yanda suke zamansu kullum. Maa sakinah tayita kiran wayarsa taji ko ya tashi daga hutun a kawo abinci a jera a dining amma bata samu Aleey ma data kira baccin yakeyi dan haka sai ta kyalesu su huta kawai har zuwa lokacin da NUAB din zai tashi. Kwata kwata bai fito ba basu gansa ba sai bayan sallar magrib, Ko daya shigo bahar na bedroom dinta maa sakinah ce kadai a palon tana waya. Cikin nutsuwa ya zauna tana ajiye wayar itama suka gaisa daidai nan bahar ta fito tana wayar itama da Ammi data kasa fadawa NUAB din yana nan sbd kunyar fada takeji. Tinda ta taho tana wayar idanuwansa sukai mata wani natsatsen mayen kallo so daya ya dauke idanuwansa akanta sbd Maa dake zaune zai iya rasa kansa. Likitan dazai dubata ne ya buqaci komai ya zama ready ta taho dan haka Maa ce ta rakata har private dakin ganin likitan dake cikin masarautar me tsari da komai da zaa buqata. Babu bata lokaci kuwa suna zuw likitan ya fara dubata cikin qwarewa da nutsuwa tareda scanning daban daban wanda babu abinda bai fidda kwarrwansa ya duba ba gameda lafiyanta dana cikin. Har ishai baa gama ba yaje yayi sallah batareda anbari kowa yasan sarkin boyem yana anjom dinba. Suna dawowa dukkanin bayanin daya shafi lafiyar cikin kai tsaye Dr fuat yayi masa akan komai a yanzu is normal hakama satikan cikin bakwai. Maa bata tsayaba likita na gama bayani ta wuce, Tana isa dining room dayake babbar palon masaukinsa dake cike da lafiyayyan duniyar dauka ta shirya masa da kanta ta kira aleey ta sanar masa tukuna ta shigewanta. Aleey har palon ya sakasu bai shiga ba ya dakata daga kofa yana juyawa sbd a nasa dakin zaici abincinsa. Itama abincin kawai zata tayasa ci kaman yanda ya buqata shiyasa ta biyosa suna nufar dining room din komai shiru qamshinsa ne kadai daya fara gauraye gurin yake tashi. Zaunawa sukai a dining yana waya da Mahaifinsa cikin nutsuwa yana kallan yanda take zuba masa abincin cikin nutsuwa da sanyin jiki. Tana gamawa zata zauna ya kamo hannunta yana zaunar da ita akan kafafunsa yana kallan hannunta datai aikin dasu yakai bakinsa yayi kissing yana kashe wayarsa ya ajiye yana kallan bayanta inda abincin data zuba masa. #MAMUH 09033181070 [17/01, 3:25 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 177 Abincin itama ta juya ta kalla a natse kafin ta juyo da kallanta akansa zatai magana taji saukan hannunsa cikin rigarta yana dorawa akan fatar cikinta data sakata jan numfashi da karfi ahankali sbd wani sanyin hannunsa daya ratsa fatarta. Rufe idanuwanta tayi ahakali tana dan motsawa kadan kafin ta bude idanuwanta ta kallesa jikinta na mutuwa da kallan dayake mata me tsananin sanyin dake bayyanarda kaunarsa da batada iyakar da baki zai furta akan abinda yake cikinta yanajin jikinsa na mutuwa da dumin fatar cikin nata dake shiga tafin hannunsa dayake kai. Shiru sukai bata iya cewa komaiba bare motsawa tana sauraran yanda yake fidda numfashi me sanyi da nutsuwa, Da sanyi da nutsuwa ya bude baki ya furta 'Thank you Ayanah Bahar' Kallansa tayi tana kasa cewa komai har lokacin sbd batasan me zata fada ba. Hannunsa ya janye cikin sanyi yana cirowa daga cikin rigarta yana zagayeta da hannuwansa ya janyota cikin jikinsa sosai suka hade ya shaqi qamshinta me sanyi da kashe jiki yana cewa 'Tin yaushe kikasan da babyn NUAB ALMAZZ a tareda ke?? Kallansa tayi tana dan yin baya kadan tace 'Ammi fa?? Murmushi ya sake me shegen kyau da sauti yana sake dawo da ita jikinsa sosai yana rungumeta da kyau yace 'Ok yaushe kikasan da jikan Ammi ko 'dan yar Ammi zance?? Sake janyewa zatai tana masa wani kallo tana murmushinta fita ya matseta yana ciro hannunsa daya daga zagaye qugunta ya baro dayan yana sakawa a cikin wuyan zuwa bayan wuyan ya matso da fuskanta gap da tasa yana saka fuskansa ciki wuyan nata yafa shaqar qamshinta da kyau ya rufe ido cikin sanyi ya bude yana kallan fatar wuyanta datai wani haske da fresh tana daukan hankalinsa, Wuyanta daya motsa data hadiye yawun bakinta kadan ne yabi da kallo yana sake jin qamshinta da yayi mugun missing yana shigarsa dakyau. Ba tsammani taji saukan lips dinsa a wuyanta daidai maqoshinta daya motsa ya sauke mata wani lafiyayyan kiss me tsananin sanyin daya sakata sake hade wani yawun ba shiri. Sake kissing gurin yayi yana maida kansa gefen wuyanta ya cusa cikin sanyi yana sake zagayeta da hannunsa daya ya matsota sosai ya sake hadesu da dan karfi yana fitar mata da numfashi me zafi akan fatar gefen wuyanta zuwa kafarta daya sakata sauke ajiyan zuciya me sanyi tana dan dora hannunta akan nasa hannun dayake wuyanta yana shafawa suka kalli juna cikin sanyi da kauna me sanyi. Bakinsa yakai akan idonta na dama yayi kissing kafin yayi na hagun yana dawowa akan hancinta shima yayi kissing tukuna ya sauko akan bakinta ya tsaya cak daidai bakin nata yana kallan lips dinta da kaf duniya shine kadai yasan taushinsu da wani irin dandanon dasuke dashi dan haka ya dora nasa a natse ya mannesu guri daya batareda ta zira harshensa cikin bakinta ba hakama bai tsotsa lips dinba kawai hadesu yayi yana fara jin taushinsu akan nasa lips dinta yana kallan idanuwanta da sukai qasa yana jin bugun zuciyarta a kirjinsa yana sauyawa dan haka ya dan sake mannota yana jin kirjinta da suka qara cika suna tokale shi. Goga lips dinsu da juna yafara yi ahankali yana lumshe idanuwa tareda jin saukan bugawan zuciyarta ta kowace daqiqa kafin ya fiddo harshensa cikin sanyin dayake kame da dukansu zuwa cikin bakinta yana fara laso dandanon bakinta da baya rabo da yaji yajin mint a duk lokacinda tasan suna guri daya dan kuwa tasan kowane lokacin zai iya hada bakinsa da nata dan hana nata taba nesanta bakinta da kowace irin qamshin dazai qara masa lafiya. Zagayawa yayi da harshensa cikin bakin nata kafin ya zarosa har lokacin bata motsaba ya lashesa yana jin dandanonta da har abada bazai iya mantasa kafin ya maida bakin ya sake hadewa da nata wannan karan budesa yayi yana fara kama lips dinta ya fara tsotsansu a hankali yana sauke ajiyan zuciya akan fuskanta da hancinta direct kafin ya shiga cikin bakinta da wani sanyayyan salon daya sakata dan qanqamesa tana sauke ajiyan daya sauka a fuskansa shima yana saka jikinsa kamuwa da wani dumi. Harshenta ya fara kamawa cikin nutsuwa yafara tsotsansa yana saka dayan hannunsa a wuyanta ya kamo fuskanta da duka hannuwansa biyun yana mannesu da kyau daga nan ne itama tafara tsotsansa kaman yanda yake tsotsan nata suka fara kissing juna sosai da sosai cikin sanyi da zurfafawa. Numfashi me sauti yake fitarwa yana jin abinda yake ji a cikin kirjinsa da jininsa da 'bargon jikinsa akanta yayi masa yawan da yakejin babu kowace DAQIQA ta rayuwarsa da zata wuce batareda sonta ya ninka ya kuma ninkawa a rayuwa da jininsa ba, Tsotsanta yakeyi yana sake manne fuskansu guri daya yana sake kutsawa cikin bakinta da nasa yana zuqar kowane yawun bakinta yana tsotsewa tareda zagayeta ta sama data baya da hannuwansa suna fesowa juna wasu numfashi masu zafi. Bai saki bakinta ba yana cigaba da mata kyakkyawar tsotsa ya gyara mata zama a jikinsa suna fuskantar juna da kyau kafafunta ware a kansa ya mata wata irin mannuwan da saida wani yarrrr ya shigega taja numfashi me karfi tana fesowa take ya qara shiga tsananin shauqinta da kewanta da baisa ya zaiyi da itaba sbd rabonsu da juna sun jima sosai tinda tin kafin ta baro boyem aka haramta musu ganin juna gabaki daya jin yakeyi kaman zai hadiyeta cikin sanyi itada abinda yake cikinta. Ziro bakinsa yayi daga nata yana saukowa da fuskansa cikin sanyi zuwa wuyanta tin daga karkashin fuskanta yake jero kisses masu balain sanyi da tada tsigar jiki yana gangarowa da lips din nasa zuwa wuyanta inda ya tsaya daidai setin maqogoronta ya bude bakinsa ya dora ya tsotsi fatar gurin cikin slow yana sake matseta jikinsa kirjinsu na mannuwa da kyau yana jin kirjinta na saka numfashinsa yankewa. Sake tsotsan maqoshin nata yayi da harshensa da bakinsa tai saurin qanqamesa sbd wani zirr dataji a cikin kanta da gangar jikinta... Dagowa yayi ya kalli fuskanta idanuwanta na rife qam ya maida kansa yana cigaba da tafiya da lips dinsa zuwa kirjinta yana baya da kanta wuyanta yayi baya ta bangare a gaban fuskansa ya saka bakinsa ya ringa cinye botiran gaban doguwan rigarta daya bayan daya yana feso su waje take gaban rigar ya bude farar half vest din dake jikinta qal ta bayyana akan idanuwansa ko bra babu a jikinta sbd yanxu bata wani son bra vest kadai take sakwa. Kafe half vest din yayi da idanuwansa da suka sauya yana mata wani mayen kallo sbd yanda take zaune daidai kirjin nata ta fidda shape dinsu tsaf akan idanuwansa yana iya ganin yanda suka ciko suka kara karfi. Mutuwan zaune yayi koina jikinsa na daukan zafi da sanyi a lokaci daya hakama idanuwansa ciki ciki sikai suna bada wani mayen kallo, Hannunsa daya ya saka bayanta ya ture gabaki daya kayan dake gabansu akan table din sukai gefe gabaki daya wasu ma qasa suka zube suna fidda wata qarar fashewan glasses na glass cups fa plates da jugs Qugunta ya kama ya dagata cak daga jikinsa ya zaunar akan table gabansa suna fuskantar juna da kyau ya dauko kafarya daya yakawo bakinsa cikin fitina me sanyi yayi kissing din babbar yatsar kafarta kafin ya saka hannunsa daya batareda ya sake kafarta ba ya yaye long cotton skinny skirt din dake jikinta cinyoyinta farare tas na bayyana ya fara kallansu ya fidda harshensa ya lashi lips dinsa da suka bushe a take yakai bakinsa a tsakiyar cinyarta ya kama yayi wata tsotsa ya sauke numfashi me sanyin gaske da sauti me karfi kafin ya sake matsawa gaba ya tsotsa yana cigaba da tafiya zuwa cikin skirt din. Rinqe gashin kansa tayi da hannuwanta duka biyu tana fidda numfashi me karfi tareda riqe numfashin nata sbd kaman zai bar kirjinta kwata kwata taji. Bakinsa ya saka ya kamo gefen undie din dake jikinta da hakoransa biyu ya fito da kansa cikin skirt din dashi a bakinsa ya dago yanawa kowace bangaren jikinta mayetaccen kallon da baida control kafin ya saka hannunsa daya kaman a buge sosai ya ciresa daga bakinsa ya saka a aljihun gaban rigarsa dake dan bude kadan ya saka hannunsa ya qarasa bude gaban rigar gabaki daya yana sake banqareta da nutsuwa sai kawai taji saukan bakinsa a cibiyarta yayi saukewa cikinta kisses kusan guda goma a jere kafin ya bude bakinsa da wani shaqaqqen sautin dake bayyanarda macensa yake tsantsar buqata ya furta 'KALBIM' daidai kan fatar cikin saida iskan fitar kalmar me dumi ya sauka akan fatar cikinta ta yunkuro zata dawo ya sake maidata ahankali yana dora bakinsa akan kirjinta daya saka hannu ya zare mata vest din gabaki daya yana dawowa da ita gabaki daya sbd bakinsa ya zauna dakyau. Kuka kawai ta sake me sautin daya kama dakin cin abincin gabaki daya jikinta na daukan rawa sbd jin wani irin abu kaman an fizge kwakwalwanta cak lokaci daya. Qanqameta yayi yana binta da tsotsa me kyau da shafa tareda qanqamewa yana sako numfashi kala kala masu zafi da sautin da suka cike gurin dining din. Ita kanta hawaye da rawar jiki takeyi tana jin kaman bazata iya daukan yanayinsa musamman ganin yanda yake a zafafe da wasu zafafan shauqi da binta da manyan romance dake gigita qaramar kwakwalwanta. Lokaci me tsayi suka dauka a cikin yanayin da daqyar ya isa samun yar gamsuwa da iya riqe kansa ya dawo daidai yana sauke numfashi me zafi a kirjinta sbd rungumeta da yayi tsamtsam yana kwantar da kansa a kirjinta idanuwansa a lumshe. Itama lafewa tayi a jikin nasa kanta na kwance a nasa kan dake kirjinta qamshin gashinsa me dadi da tsada yana shiga hancinta ta lumshe ido tana jin tsantsar kaunar qamshin da jinsa har cikin ranta. Sun dauki lokaci a hakan kafin suka dawo daidai ya miqe tsaye da kansa ya mayar mata da vest dinta ya gyara mata zama akan kujeran dake kusa dashi yana sake matso da ita kusa dashi sosai tukuna ya fara duba abincin dake dining din. #MAMUH 09033181070 [17/01, 5:01 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 178 Itama dining din ta kalla dariya na zuwan mata mara sauti shima dariyan yayi yana cewa ta zauna ta kallesa kawai. Gyara zama tayi tana kallansa yafara kokarin tattara gurin da kansa batareda yasan ma yaya zaiyiba. Dariya take masa tana dafa cikinta da hannunta daya cikeda soyayyar koma mene a cikinta sbd jinin NUAB ALMAZZ ne kaman yanda ya fada ita kuwa son datakewa NUAB din ya saka takejin tsananin soyayyar cikin tin daga ranar data san dashi. Glass ne ya yankesa kadan kafinma ya motsa ta taso ta iso inda yake ta riqe hannunsa tareda kai yatsar bakinta ta tsotse tas tana hana jinin fitowa ya tsaya yana kallanta da mutuwan tsaye komai nasa jinta yake da komai nata. Kamasa tayi suka koma suka zauna a dining din. Sabbin plates taje kitchen dake palon nasa ta dauko bayan wankesu. Abincin ya zuba musu da kansa tana nuna masa yanda zaiyi suna dariya yana jin nutsuwa da hakan dan bai taba hangosa a rayuwa yana irin wannan aikin ba sai ayanzu daya samu kansa da yi dan haka abin yake basa dariya kawai. Shine da kansa ya bata a baki taci ta koshi a tare suka basa shima yaci yana gamawa suka baro dining din zuwa bedroom dinsa anan masu gyara gurin suka shigo bayan ya kira aleey yace ya turo su. Bata kwana a dakinsa ba sbd warning din Maa sakinah sbd tsoron cikin dayake jikinta hakama shima bai takura ta kwana a dakin nasa ba sbd yasan bazai iya barinta ba matiqar suka kwana tare gashi yana son sake bata kwanakin hutawa tukuna sbd babynsa dan haka cikin daren sosai daya tsala ya rakota har dakinta ya tayata saka kayan bacci ta gama ta kwanta yayi kissing lips dinta tukunaya fice. Maa sakinah data kasa nutsuwa da rashin dawowan bahar din batai bacci ba sai dataji sun dawo ya fice tukuna ta samu nutsuwa ta kwanta tana fatar ma ayi bikin da zaayi idan su Ammi sun dawo bahar din ta tare kowama ya huta. Washe gari bata tashi da wuri ba kaman yanda shima bai tashin da wuri ba sai guraren 10 suka hadu a gurin cin abincinsa dayaxo da kansa ya dauketa suka tafi acan sukai breakfast sbd daman maa sakinah ba kunyarta suke ji ba kuma itace bata saka musu ido ko saka musu iyaka dan haka tinda suka gaidata da safen suna bangarensa bata sake ganin kowannesu ba sai dare da bahar ta dawo ta kwanta. Kulawa ma da komai na tattalin datake mata komawa yayi hannunsa dan haka maa ta kama kanta ko doguwan fitowa batayi dan kadama tsautsayi ya sakata ganinsu tinda so daya idanuwanta suka ganar ma da dawowa da bahar dinma a hannuwansa yake daukota yakaita har dakinta ya gama shiriricewa acan kafin yafita ya fice. Bayin masarautar kaf gabaki daya tinda yazo suka dena fitowa koina idan ba aiki zasuyiba suna gamawa suke bacewa bame sake fitowa sai an nemesu wani aiki dan haka masarautar tayi tsit iya su kadaine ke shaaninsu a bangarensa cikin wata fitinanniyar soyayyar dake neman kashesu amma har lokacin ya kasa saduwa da ita sbd bayason abinda zai taba lafiyar cikinsa ko daya duk da kusan likitocin duniya sunfi goma daya tintiba sun tabbatar masa da babu komai dazai faru insha Allah. Wata fitinanniyar soyayya suke zubawa ako yaushe bangarensa cikin zafafan yanayi da shauqi su wuni suna abubuwansu kafin dare yayi ta koma. A wannan yanayin da suke ciki ya share kusan sati daya harda qarin kwana dan haka gabaki daya hakurinsa da juriyarsa neman qarewa takeyi gashi bayason mata komai sai angama bikin da akace zaayi an basa ita zai tafi da ita Moscow inda yakeda likitocinsa a villa dinsa ta yanda kome zai biyo baya zasu duba masa ita batareda sanin kowaba dam bayason duniya tasan da 'dansa sai haihuwansa saiya gama tabbatarda tsayuwan cikin nasa ko bayan yana nunawa mamansa soyayyarsa tukuna zai koma da ita. Ita kanta zuwa lokacin yafara bata tausayi sbd ba qaramin hali yake shiga ba amma ya hana kasa kasancewa da ita dan haka ya fara shirin komawa dan shi su Ammi suke jiran komawansa su taho gabaki dayansu da sultan kansa. Tinda ya fara maganar komawa ita kuma taji kaman zata kwanta ciwo sbd mutuwan da jikinta da fara kewansa tin bai tafi ba. Shi kansa yanajin yanayin nata amma dole daman zai koma yana tabbatar mata tareda mata alkwarin daga ranar da aka daura auren Maa sakinah a ranar zai dauketa su tafi dan fara nasu zaman auren na har abada. Rungumeta yayi a jikinsa yana kissing tsakiyar kanta da babu komai kamshin cikin gashinta na bugo masa ya lumshe ido tareda kama fuskanta ya dago ya kalla kafin yakai bakinsa akan nata ya tsotsa tukuna ya sake rungumeta yana cewa 'I love you Ayanah Bahar Ghaz' Tashi tsigar jikinta sukai gabaki daya suna miqewa sbd yanda ya fada kalman da wani sauti mara hayaniya da zallan taushi da ratsawa tareda qarashi yana dora bakinsa akan fatar kunnenta kalmomin na shiga kunnenta direct. Dagowa tayi cikin slow ta kalli fuskansa ya lumshe mata kyawawan idanuwansa masu haske da zafin kwarjini yana sake rungumeta itama ta rungumesa tana lafewa sosai a jikinsa. A gurinsa ta kwana a ranar kuma maa batama bi ta kansu ba bare ta gane hakan hakan. Da safe bayan sun gama komai sun fito hannunta yana cikin nasa suka fito fuskansa sanye da wani tsadadden black versace shades fuskansa a kame da wani irin zallan iko da isa da mulki. Har palo suka isa gurin maa sakinah tayi saurin dan zare hannunta tana tahowa gurin maa din ta zauna gefenta duk jikinta a sanyaye kaman ma zatai zazzabi. Gaidata yayi sukai magana sosai kafin yayi mata sallama ya miqe ya fice. Bata iya rakasa ba shima cewa yayi kada ta fito suka wuce tareda securities dinsa suka bar anjom. Maa sakinah dataga tayi wani sanyi bata ce mata komaiba saima gyaran da tenya ta bari data fara yi mata dan kuwa alamu sun sake tabbatarda ana gama bikin tarewa zatai shikenan. ******Su Ammi ma dik wani shirin tafiya sun kammala dan haka shi din kadai suk jira gashi sultan yana samun sauki sosai ga kulawan dayake samu daga matarsa ta musamman, Ba shi kadai ba hatta Asim sun tsayu akansa da nuna kulawa me yawa da kauna sun saka ya sake sosai ba laifi musamman da Ammin ta tsaya a tsakiya ta sake shigar da kauna da shakuwa sosai harma da tausayi a tsakaninsa da sultan. Sosai yake samun nutsuwa da kwanciyan hankali tareda rayuwan dabai taba samu a baya ba duk da ciwon rashin mahaifiyarsa daban yake har abada bazai goge ba amma ya samu nutsuwa sosai fiyeda yanda bai tsammanata ba daga mutanen dabaiyi tsammani ba. A cikin qanqanin lokacin har yan uwansa yayi kokarin jansu a jiki yana shigowa mutane dasu da sake bude rayuwansu da idanuwansu ga rayuwa da mutane da zuciya daya ba kaman baya ba da sukaita fama da lalurar wahala. Maraki ko sultan bata iya kira tai masa gaisuwaba bare jajanta masa da jin lafiyarsa sbd sanin yanzu ayanah ghaz ce dashi tako ina dan haka ya sake ficewa daga ranta tanajin ta sake tsanar jin ko sunansa bare sake rayuwar aure dashi ta hakura kwata kwata bazata yadda ta qare irin yanda haile ta qareba. Mai girma yunar shima ya iso da nasa iyalan duka tsaf dama wasu manyan jinin boyem haka suka ringa isowa daya bayan daya dan abubuwa da yawa,dagaisuwa da dubiya da kuma daurin auren da akaiwa manyan gayyata zuwa anjom ghaz. Manyan boyem ne suketa dira suna sake saka qasar daukan manyan qasa da tsaro sbd hidimar bikin kusan tanata matsowa. Tenya ce da zuhrah suka fara wucewa da zuriar Tenya da suma suna nan sun iso suka fara isa dan fara shirin daya dakata sbd rasuwan. Cikin saa tafiyar su Aslam suma ta kammalu zuwa umrah dan haka cikin kwanciyan hankali suka shirya mahaifinsu ya basu kudi masu yawa duk da dukkaninsu sunada dukiyar, Asim ma kudi ya basu masu yawa hakama Ammi da kanta ma sai data basu tana musu fatar dawowa lafiya sbd kusan saaninta ba wani girmansu tayi ba sosai. NUAB dukkanin wannan hidimar da akeyi nasu ayyukan sarauta sunyi masa yawan dayake son clearing nasu kafin lokacin daurin auren sbd daga can tafi zaiyi zai kuma kwana biyu baya nan. Asim zai barwa ayyukan daya gama yadda dashi akansu sbd yana son fara cire masa kowane rauni da saka masa karfin hali tsayayyar zuciyar da babu rauni ko girgiza ko daya a cikinta hakama shine wanda zai bawa mataimakinsa da har lokacin baa nada ba na baya ne tin lokacin sultan akai har yanzu bai fidda takardar hakan ba sai bayan dasu Sultan suka tattara suka wuce Anjom tukuna. Hakan ya saka duniya ta sheda baa bawa Asim din matsayinba sbd mahaifinsa dan uwansa yaga cancantarsa ya basa dan haka take aka fidda labarai da jaridu ana yadawa cikeda mamaki da farin ciki harma da fara manta abinda ake neman riqewa akansu sbd mahaifiyarsu. Asim ba qaramin mamaki da shock ya shigaba daya samu takardar daga sultan LEUL NUAB dan abune da bai taba tsammani ba a daidai lokacinda yake kokarin barin qasar gabaki daya musamman da ayanzu baida mahaifiya. Leylah kanta zubewa qasa tayi tana yiwa Allah sujjada sbd farin cikin ganin wannan ranar dan kuwa a matsayin da Sultan LEUL ya basa kusan cika masa burinsa akai na zama me mulkan boyem dan kuwa a duk lokacinda NUAB baya nan shine me ikon da mulkin boyem dan haka kasa riqe farin cikinta tayi ta rungumesa tana fidda hawayen farin ciki. Mai girma yunar ma yayi farin wanan lamarin sosai take ya fara shirin qaddamar da taron nadin Asim din da zaayi kafin ranar Bikin Sultan LEUL NUAB din da matarsa da zaayi acan anjom dan kusan shine yafi yada duniya ba asalin auren da zaa daura ba na kadir. Bayan isarsu sultan anjom lafiya labarin ya samesa shine da kansa ya kira NUAB ya miqa masa dukkanin godiyansa ga abinda yayiwa Asim din kafin Asim din shima yaje da kansa yasaka hannun karban matsayin wanda akai agaban dukkanin manyan fadar masarautar boyem ana farin ciki da tayasa murna. Dole leylah ta jira daga tafiyanta anjom sai idan ya tashi su tafi tare sbd hidimar bikin da zaayi na nadin. Su aslam suna can suka ji dan haka suka shiga farin ciki da murna amma basa nan dole nysah ne ta tattaro ta dawo da yayanta duka sbd hidimar. #MAMUH 09033181070 [19/01, 11:47 am] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 179 Securities masu zaman kansa aka ware masa na masarauta sbd sabon matsayinsa da kuma ba musamman da NUAB ya basa a matsayin kyautar sabon matsayinsa dan haka take rayuwar ta sauya masa dan kuwa babban bangarensa da bayi ne suke gadinsa take ya samu sauyi securities masu karfi suka maye gurbin bayin. Ita kanta leylah take tafara jin kanta da matsayinta ya sauya dan kuwa hadda securities mata itama guda biyu aka ware baya dan haka hidima sukeyi sosai itada nysah da sauran zuriar haile da suka taho. A ranar da akai nadin sarautar a ranar duniya ta sake tabbatarda karfin da LEUL NUAB yake dashi dan kuwa fitowansa da tsakanin tsaronsa daban yake hakama aura dinsa daban take ko acikin dubbannin mutane sbd kwarjinsa kadai sai daya saka gurin da duniyar cikin boyem din daukan tsit daya bayyana. ****Anyi hidimar bikin nadin matsayin Li'uli Asim Almazz cikin farin ciki da babban taro da miliyoyan jamaa da zubar da dukiya kaman baa san zafinta angama lafiya kalau masu tafiya sun tafi masu shirin tafiya ma sunata yi kafin kuma a sake tafiya bikin Sultan me boyem da kansa. Tinda aka gama hidimar bikin Asim din babu wanda ya sake ganin Sultan LEUL saida aka kwana biyu yana hutawa sbd yana buqatan cikakkiyar nutsuwa da hutunsa ya dawo daidai kafin tafiya haduwansa da Sultanah dinsa. Ko Aleey hutawa sukai abinsu hankali kwance da jiran ranar tafiya tazo musamman komai na wucewansu Moscow daga can daya gama musu shirin komai kaman yanda LEUL ya bada umarni. Shi kansa Asim hutu yake buqata sosai dan haka shima babu wanda ya sake ganinsa nysah ma da zasu wuce sedai suka zo bangarensa cikin basa girman matsayinsa da ayanzu ganinsa ma sai ansanar masa sukai masa bankwana yayiwa yayanta kyautar zinari me kyau ya bada motoci daga bangarensa aka kaisu har airport. Bayan ya samu damar hutawa dakyau komai ya fara tafiya daidai likitocin da zasu fara duba matarsa da cikinsa akai akai a matsayin antenatal ya nema dan su fara bi masa lafiyan babynsa ana kiyaye girmansa cikin koshin lafiya har zuwa lokacin haihuwansa. Leylah farin cikinta haka kawai take jinsa,kome take a yanxu farin ciki takeji batajin damuwan komai ko shakka bare fargaba sbd babu abinda a yanxu ubangijinta bai bata ba bayan jiran haihuwa lafiya musamman yanda Asim yake bayyanarda soyayyarsa me tsafta akanta da cikinsa dake jikinta. ******Acan Anjom suma hankalinsu a kwance yake da sabuwar rayuwar da kusan kowa ayanzu ya samu, Sultan yana samun sauki sosai sosai sbd likitocin dake bibiyan lafiyarsa cikin kwarewa da kulawa, Ita kanta Ammi wata irin kulawa take basa dakyau kaman qaramin yaro gashi anan babu kowace takurawa ko rashin sakewan tarin bayi da jamaar masarauta hankali kwance suke rayuwa ba kowane shamaki ko kiyayewa kauna ce a bayyane da soyayya me zafi da basumasan suna bayyanawa ba, Su maa sakinah sosai suke tayata bayyanawa da bawa sultan dukkanin kulawanta da soyayyarta dan hakanne ma yake samun saukin sosai sosai sbd har takawa yafara yi da kansa sedai da yar sanda me kyau da aka tanadar masa hakama a cikin bedroom dinsa zuwa palo da bathroom da dining duka yana iya tafiya zuwa da kansa batareda komai ko sandar ba idan zai fito ne gurin jamaar gari da mutanen fadar masarautar anjom din daya sake musu sosai da kulawa zaman majalisa sukeyi suyi firarsu sosai da labaran tarihin anjom dayake duk sun manyanta kamansa dan haka suka zama abokan firarsa tinda bawai zuba mulkin akeyiba kawai rayuwar kwanciyan hankali da nutsuwa tareda kaicewa daga hayaniya da nauyin mulki da sarauta ya sakasu dawowa nan dan haka anan din ma bawai mulkin zasuyiba kawai dai duk wani abin dazai taso dayake buqatan mulkin sarauta zasuyi fuskancesa aji dashi a wuce gurin batareda ana zaman fada ba irin sosai tinda Ayanah ce a matsayin me mulkin Anjom din shi kuwa bazai iya barinta daukan wannan nauyinba zai tayata ji da komai a cikin nutsuwa da sanyi ba hayaniyar mulki tinda an zuba hukumomin zartar da hukunci da adalci wa kowa a garin hakan ya dauke nauyi sosai na sarautar anjom din. A bangare daya tattali da kulawa sukeyi wa Bahar da cikinta sosai musamman da tafiya zatai daga hannunsu ta tafi gidan miji sai kuma haihuwa idan ya aminta da barinta dawowa haihuwan kenan. Ita kanta Bahar din tinda Amminta ta dawo ta warware sosai ta koma kaman ba ita dinba laulayin duka ya saketa lafiya kalau take jinta kaman batada komai duk da masifar son cikinta takeyi kaman yanda kowa yakesonsa sbd tana son ganin jininta dana NUAB hakama jinin da shine kadai yake nata jinin na asali wanda take fatan yaxo lafiya ya rayu lafiya. Maa sakinah ma hakanan take jin jikinta na sanyi itama kuma a kwanakin sbd kwanakin auren da suketa qarasa tahowa tanajin kaman ba ita din bace zatai auren data gama fidda rai da tsammanin yinsa tin a kuruciya ta cire rai kuma Allah bai bata iko da damar ba sai ayanzu data manyanta dan haka sai tana jin fargaba ma dayin auren da tsoro. Ga Kadir haryanzu basu taba kebewa sunyi ko gaisuwa ba sedai su gaisa a cikin mutane kaman koyaushe batareda ta iya kallansa ba dan jin takeyi kaman bazata iyaba. Maleketenya kuwa ba abinda ya dameta shirin Amare takeyi back to back har saida ana saura kwana uku cif bikin ta gama komai datake musu tsaf daga nan aka fara shirin gagaruman walimar da zaayi ta Bahar da Maa din amma dai ita maa bata cikin kowane shiri na amare Bahar ce kawai akaiwa shirin Amaren Ghaz a ranar da zaayi walimar kenan. Dukkanin masu ado da kwalliyan dazasu shirya bahar daga Boyem aka daukosu musamman hakama kusan garin anjom a cike yake da 'yan jarida da media da baqi da qarin tsaro tako ina a hakan ma cikin mai boyem bai isoba sbd a wannan karan duniya tasan bikin aurensa akeyi hakama ansan yana tafe anjom kowane lokaci. Leylah data matsu ta isa Anjom din jin tayi kaman ta riga su Asim din isa sbd su saima daren ranar zasu isa Amma sam yaqi barinta tafiyar dan baiga abinda zai sakasa barinta tafiya ita dayaba da ciki a jikinta duk da yasan tareda tsaro zata isa amma bayajin nutsuwar hakan gwara kawai ta jira su isa tare. *******Baccin Safen data saba A ranar walimar wadda daga ita sai daurin auren gobe shi takeyi hankali kwance abinta su kuwa masu shirinta suna babban dakin da aka ware dan shirinta acan sun jere komai tinda safe suna jiran ta gama baccinta koda kuwa ze kai rana ko wuce nan ma to zasu jira sai tagama ta tashi tukuna ayi mata komai sbd asalin ikon da a yanzu itace zata ringa bugasa a qasar boyem kaf da sbd a yanzu datake Queen Bahar mata guda daya tak ga Sultan NUAB ALMAZZ itace macen datafi kowace mace daraja a boyem din da kewayenta sbd matsayinta, Sbd kasancewanta a anjom yanxu da kowa yasani ana fara bikin ya saka ba iya daga boyem ba masarautu da dama sun aiko gudunmawar bada tsaronsu ga Anjom da tarin dukiya mai yawa da bayi masu yawa tako ina wanda ya saka gabaki daya garin ya sake rikicewa da harkar mulki da dukiya kawai tareda arziki. Tin ana saura kwana uku da bikin babu wanda ya sake saka bahar a idanuwansa sbd hana kowane ido sauka akanta da cikinta sbd sauyawanta gabaki daya zai saka duk wanda ya dora idanuwansa akanta ya kasa daukewa hakama ta shiga matakin da babu wanda zai sake dora idanuwansa akanta sbd zamanta cikakkiyar matar Sultan me boyem a duniya yanzu dan haka kallanta ya zama kusan haramun ga kowa bayan shi sai dolenta maana iyayenta dana mijinta sai kuma bayinta na kusa da ita sosai masu hidimarta wainda suke wainda Amminta ta zabesu tin yanzu su naimah ne tin na baya. Ayau din da wani irin yanayi me wuyan fassarawa ta tashi musamman da Ammi itama tin jiya take jin sanyin jiki sbd rabuwa da Bahar din shikenan kuma sai dai ziyara, Hatta maa sakinah sanyi jikinta yayi na rabuwa da bahar tinda ita da Ayanah suna tare zasu qarasa rayuwa tare insha Allah tinda duk inda mazajensu suke basu taba rabuwaba suna tare. Kafafunta ta ziro qasa tana miqewa tsaye tashinta bacci kenan karfe goma da rabi harma da mintina. Wayarta tafara juyawa ta kalla a natse tana sauke numfashi me hade da ajiyan zuciya me sanyi sbd yau kwanansu uku kenan cif basuyi magana da juna ba sbd zuciyarsa data kasa riqe jinta batareda yana ganinta a gabansa ba kuntar da duka kwanciyan hankali da nutsuwansa hakan yakeyi dan haka suka dena waya kwata kwata sedai text wanda shima sai so daya a wuni ranar gobe yake jira ranar da zai kalleta a zahirance ya karbeta a matsayin matar daya karba kenan har abada sai mutuwa ta riga ta shiga hannunsa da gidansa kenan. Bathroom ta nufa tana zare rigar sama ta kan kayan baccinta tana isa ta shige tana rufo kofar. Brush tayi tana gamawa ta qarasa zare komai nata ta isa ga ruwan wankanta da baa jima da hadawaba ta farka ta saka kafafunta ta shige ahankali tana rufe idanuwanta sbd wani dumi da qamshi da suka ratsata lokaci daya. Ta jima sosai tana wankan kafin ta fito daure da towel me dan girma a jikinta tana goge gashinta da wani ta iso gaban mirror ta zauna tana kallan kanta tana goge jikinta cikin sanyi da nutswa tana jin kowace gabar jikinta na fidda wani sirrin qamshin daya kama fatarta dakyau dakyau. Shiryawa tayi tana saka wata doguwan riga mara nauyi ta yafo mayafi mara nauyi shima ta fito ta nufi dakin Ammi wadda taketa waya da mutanenta dake mutunci sosai da hulda dasu wainda suka hadu a nadin sarautar 'danta kuma suke shige mata sosai a yanzu kowa hulda yakeson yayi da ita sbd ya samu shiga gurinta dan matsayinta. Mutane da yawa ta gayyata kuma a ranar suketa sauka a qasar suna isowa anjom da securities dinsu cikin farin cikin kasancewa a gurin hidimar bikin auren Sultan LEUL NUAB. Ammi na gama waya kallanta tayi tana cewa 'Kiyi breakfast ki tafi masu shirinki suna jira sbd zaa dauki time kafin gamawa gashi mutane nata isowa kuma Kinsan ba wanda zai iya ganinki' Dan lafewa tayi gefen Ammin tana jin itama kaman bazata iya barin Ammin ba shikenan gwara a yanzu suke yanzu yafi mata tana gaban Amminta shima yana matsayin mijinta din tafison hakan. Maa tenya ce ta shigo ta kawo mata abinci da kanta tana zaunawa gefe ta tafara bude mata komai tana cewa taci ta shanye maganin dayake cup gashinan ta ajiye mata. Miqewa tayi ta fice sbd tanada ayyuka da yawa a gaban, Tana fita maa sakinah wadda itama gyara ya saka ta sauya gabaki daya ta koma tamkar ba itaba ta qara wani irin haske sosai tayi fresh tana daukan ido ta iso ta zauna gefenta tana waya da mahaifiyar Haile data kira tana mata Allah ya sanya alkhairi da fatar zaman lafiya da farin ciki me dorewa har mutuwa. #MAMUH 09033181070 [19/01, 1:46 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 180 Abincin taci a natse da kwanciyan hankali tana dan duba chats dinta datake yi da Neesah wadda ta isa boyem din da asubar yau jirginsu ya sauka Aleey ne yaje da kansa ya daukota ya kawota gurin leylah kafin su tashi wucewa a gobe da ita zasu iso. Gulma take mata tana fada mata Tinda tazo bataga Sultan LEUL ba ance andena ganinsa kwata kwata kaman yana mata tanadin kansa ne. Murmushi ne ya kubuce mata ta sake tana bawa Neesah reply da cewa "you're crazy girl" Neesah data matsu ta iso ga Bahar din sake rubuto mata abinda yasakata dariya sosai tayi tana kasa cewa komai tausayinsa da tsananin son ganinsa na sake mamayeta. Gama cin abincin tayi tasha ruwa da maganin da aka ajiye mata ta miqe ta fice daga dakin tana komawa sakinta ta sake wanke bakinta da mouthwash me qamshi sosai ta fito Ammi na shigowa dakin hannunta ta kama takaita inda zaa fara shiryarta. Tana kaita ta fito sbd baqin datake dasu koina. Shirin amarya kuma sarauniyar qasar boyem aka fara cikin wata irin nutsuwa da kulawa da kiyayewa kaman baason tabata ko tsoron yaga fatarta sbd yanda ake nuna tsantsar kulawa da kiyayewa da nuna qwarewa. Kusan masu shirinta mutum goma ne a kanta bayan masu jiran ace su miqo wannan su miqo wancan, Kayan da zata saka kansu dake jere a tsaye sai da aka saka masu gadinsu a tsaye kansu a qasa. Hannuwanta da sukaji wani jan lallen daya sakata ita kanta shiga mamaki da kaunarsa a hannuwanta da kafarta da baa taba mata lalle ba tinda take a duniya kaf rayuwanta sai ayanzu ta daga hannnunta daya ta dora akan saman wuyanta ta dauki hoton hannun tareda fatar wuyan iya nan banda fuskanta ko kirjinta ta tura masa mai tsaye tana sake murmushi me kyau ta ajiye wayar. Yana zaune a palonsa yana waya a natse sanye cikin fararen gucci marasa tsayi da suka dauke kammninsa na sultan zuwa asalin Leul dinsa na Moscow sbd ko gashin kansa a sake yake. Shigowan sakon ya sakasa dago wayarsa daga kunnensa ya kalli screen din wayar yaga sakonta ne ya shigo dan haka ya maida wayar kunnensa a natse ya qarasa maganar da yakeyi yana taqaitawa da sallama yana katse kiran. Cup din dayake hannunsa yafara ajiyewa a natse yana dawowa da bayansa ya jingina a natse yana bude sakon wanda yaga hoto ne. Dannawa yayi ya bude hoton kai tsaye idanuwansa na sauka akan abinda shima bai taba tsammanin gani ba sbd baitaba ganin irin hakan ba shima dan baya hulda ko kallan komai daya danganci harkar mata shiyasa bai wani san lalle sosai ba duk da yanda dan ganinsa sama sama haka amma a tsaf haka bai taba kallansa ba. Tsurawa hoton fararen idanuwansa yayi yanawa komai dake cikin hoton kallan tsafta da nutsuwan da babu abinda bai gani ba tsaf. Wanu numfashi me sanyi mara sauti ko kadan ya hadiye ta cikin hancinsa zuwa maqoshinsa zuwa cikinsa yana jin dan dauke idanuwansa kadan daga kan wayar ya rintse idanuwansa ya bude a wani slow harma sun dan sauya kala zuwa wani shauqin soyayyar macen dayake fatar ya iya control kansa akanta idan ya hadu da ita da kuma rayuwan da zasuyi tare daga yanzu har tsufa da mutuwa. Yatsun hannunta da suka sauka akan fatar wuyanta dake daukan idanuwa sbd haske da lafiya da glowing ya kalla yana gangaro da idanuwansa zuwa wuyan dana da dauka da gangan ta turo masa sbd sanin yana daya daga cikin gurin dake kunnasa. Dauke idanuwansa yayi daga wayar tsawon seconds kafin ya rubuta mata kalmomin da itama suna isa wayarta dakatar da masu kwalliyan tayi tana daukan wayarta a natse ta bude tana duba abinda ya rubuto. "Ths is murder,you know??? Duk abinda zai biyo baya karki manta kece kika turo wannan sakon da hannunki Queen Ayanah Bahar." Murmushi me tsananin kyau da sauti ta sake tana tura masa wani hoton da dayan hannunta me lallan yake akan Wuyanta gurin kirjinta ta sama da sama saman yadan fito. Tana tura sakon ta kashe wayarta gabaki daya tana ajiyewa fuskanta cikeda murmushi dan bazata bude wayarta ba sai kuma goben. Baa gama shirinta bai kusan kusan yamma liss Kafin qarasa saka mata kayan da zata saka saida tayi sallolinta tukuna aka qarasa shiryata cikin shirin da babu wanda bazai iya kasa dauke idanuwansa akanta ba sbd shigar maroon da golden akai mata ta wata fitinanniyar doguwan rigar da kudin da aka zubar gurin bada yinta ya wuce lisaafi dan kuwa dukiyar gasken gaske aka kashe gurin iya suturar kafin asalin adon zinari da diamonds din dake jikin dan kuwa hatta sarkar kafafunta adon zinarin daban yake komai nata a daban da tarihin baya yake zuwa dan kuwa al'adun masarauta biyu qasa biyu aka hade mata sai adon ya fiddota a wata kyakkyawar halittar daban da a lokacinda ta fito tsaron da aka ware sbd ita kadai ko ita sai dataji tana tsoron kanta da jin sanyin jikin itace yau a wannan rayuwan da daga ita hai mahaifinta basu taba hangowa ko kwatantawa kansu ba. A babban hall din taron dayakeda hawa biyu na cikin babbar masarautar anjom ghaz din da akaiwa wani decoration da shima masu aikinsa daga boyem aka aikosu zaayi taron dan haka dukkanin yan media da gidajen television suna ciki da wajen gurin a jere a tsare ana jiran fitowan queen Ayanah Bahar kaman yanda mijinta yake ambatarta da cikakken sunanta. Ko data fito su Ammi da maa dukansu sun shirya sun fito cikin nasu shirin da kowa koina ka duba gold ne me tsayi da fadi da mara tsayi ke haskawa a wuya da hannuwa da kan mutane da jikinsu musamman sauran yan Al'ardarsu da basa rufe kai gabaki daya sarkokin zinarin ne akan gashinsu anyi ado dashi a cikin gashinsu me tsayi da daukan ido. Ammi da maa sakinah na sauke idanuwansu akanta hawaye ne suka zubo musu a lokaci daya da basusan ma hakan ya faru ba itama hawayen ne suka taho mata ta qaraso cikin wasu original jimmy choo heels da suke cikin kafafunta da riga ta rufe gabaki daya tana ja da qasa ta rungumesu su biyun a tare tana jin tamkar ta rungume mahaifinta datake jin kaman yana tareda ita matiqar tana tareda su biyun nan. Flashers ne tako ina ke tashi kowa na jin kaman zai zube qasa gabanta sbd rawan jiki da wani irin kwarjini da yabawa tareda tsantsar jin girma da daraja gareta sbd ta tabbata dai itace mace mafi darajar a tsakanin boyem da anjom sbd anan dinma anjom itace asalin wadda take da karagar mulkin Anjom a yanxu sedai auren daya kaita wata qasar ya saka ayanah ghaz ce takeda ikon karagar a yanzu. Walimar dare ce dan haka ko kafin a gama photoshoot da saura su daren yayi take aka fara hidimar wadda ta saka anjom dukan tsit sbd ana can ana bikin da baa taba kamarsa ba a qasar. Tarin tsaro da jamian tsaro dake garin ranar basada iyaka sbd matan manyan qasashen duniya dake garin gurin halartar wannan gagaruman walimar. Koda aka kammala walimar dare ta tsala sosai dan haka kai tsaye dakinta ta wuce bayinta su uku na baiye da ita sai babba shugabar makeup artist din da suka shiryata wadda zata rabata da komai na jikinta. Zaunawa tayi a matiqar gajiye tana dan rufe ido da fidda numfashi me dumi tana jin hatta yunwa na damun babyn dake cikinta. Fara zare mata komai akai daya bayan daya har aka kammala ta saka wipes cikin nutsuwa da kulawa tana goge mata fuskanta. Koda aka gama komai salmah ta gama hada mata komai na ruwan wankanta ta fito daga bathroom din. Miqewa tayi ta nufa tashige tana gajiyarta na qaruwa. Ruwan zafi ne da qamshi suna fidda hayaqi me qamshi ta isa ta shige tana sauke ajiyan zuciya. Kafin ta fito wankan sun sake gyara dakin da komai da aka cire harma sun fidda mata kayan baccin da zata saka da komai sun ajiye a jere inda ake aje mata sun fice. Naimah ce ta dawo dauke da abinci marasa nauyi da tea da fruits da ruwa ta jere mata akan table na dakin ta fice. Shiryawa tayi tana zuwa ta zauna taci ta koshi tukuna tayi sallah ta koma toilet tayo brush ta dawo ta sake tada sallar nafila sbd neman dukkanin alkhairi da kasancewa cikin farin da rayuwa me albarka ga rayuwar da zata shiga daga goben a gidan aurenta tareda fata da adduar samun zuria me albarka. Sai gap da asuba ta gama ta dan kwanta sbd baccin dayake cin idanuwanta sosai kaman zasu kone sbd yajin bacci. A cikin tsakiyar daren jirgin da sultan NUAB LEUL boyem yake ciki ya sauka a qasar tareda dukkanin tawagarsa da wazirinsa shim da tasa tawagar securities din dan haka manyan motocin da suka amsa sunansu motoci ne suke a jere suna jiran saukansa kodaya sauka ba bata lokaci suka bar airport din ba maganar tsayawa masauki kai tsaye hanyar zuwa garin anjom dake da nisa suka dauka a jere kaman duniyar zasu bari sbd wani irin gudu me lafiya da ake shimfidawa. Koda gari ya waye da wuri a ranar kowa dake masarautar da wajenta ya tashi dan daurin auren da zaayi a ranar karfe goma sha biyun rana hakama baqi kashi kashi sun sauka qasar suna kan hanyar isowa anjom. Bahar ce kadai bata farkaba hakama ba wanda ya isa ya tadata musamman sbd juna biyun dake jikinta kwata kwata ma ta guraren dakinta hayaniya ta dauke tsaf dan kada ma dameta. Bata farka ba sai guraren goma da rabi wanda yayi daidai da isowan Motocin Sultan LEUL NUAB da kaf yan gari suka fito dan tarbansa da wata irin bada girmamawa. Tin daga farkon garin har zuwa masaurautar anjom ghaz aka zuba masa securities masu karfin gaske. Isowansa tare take da qasu manyan manyan bakin da suka iso daga wata qasar hakama shima tareda kusan dukkanin manyan fada tsoffi ya iso. Dan haka kafin ya iso asalin cikin garin tini sha daya harta buga dan haka gurin daurin auren ya gama cika batsil. Tin daga nesa securities suka miqe gabaki daya suna sake bawa koina tsaro tareda wangale gate motocinsa suka ringa zuwa da gudu suna shigewa gate din daya bayan daya suna gama shigewa aka rufe gate din ruf. Mahaifinsa ne kansa da ango kadir da sauran manyan mutanen dake nan suka tarbesa shi da waxiri cikin farin cikin isowansu kafin suka dunguma ciki. Bai wani bata lokaci a cikinsu ya wuce ciki bangarensa wanda tini aleey ya isa aka gyra komai. Hutawan da batafi ta minti ashirin ba yayi yayi wanka cikin nutsuwa da kwanciyan hankali kafin ya fito ya shirya cikin shigar daurin auren da take ya fito asalin Sultan me mulkin qasashe ba guda ba a hannunsa ya fito shima aleey tini ya shirya hakama su keelah suka wuce gurin daurin auren da kowa ya gama kammala shi kadai ake jiran fitowansa a daura. Yana isowa yan jaridu da media suka fara fesho flashers nasu ana wata irin busa da kirarin da ko masu sauraro tashi tsigar jikinsu tafara yi suna zube masa kowa yayi qasa da kansa. Zaunawa yayi wanda take aka fara kokarin daura auren da baa dauki mintina ba take aka daurasa cikin yarda da amincin Allah. #MAMUH 09033181070 [19/01, 3:27 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 181 Ana gama daurin auren nan ma wata hidimar aka sake shiga ta manya anata taya juna murna da taya NUAB din murna sai kuma ango Kadir da shima yake ciki tsananin farin cikin ranar dan kuwa baida wata matar ko daya tinda mahaifiyar keelah ta rasu bai sake wani auren ba sai yanzu. Taron daurin auren bai watse ba sai kusan karfe hudu dan haka ana yin sallar laasar a babban masalaccin masarautar manyan baqi suka fara barin anjom suna wucewa da motoci da securities dinsu sbd isa babban birnin qasar su kwana acan tukuna su sake bin jirgi su koma. Acan cikin gida babu wanda ya samu ganin sultan NUAB daya iso ranar bare sultan yasar shima dan kuwa basu gama sallama da baqi ba kwata kwata tsaf sai bayan ishai sbd hatta manyan boyem duka juyawa akai dasu a ranar zuwa babban birnin qasar washe gari zasu bi jirgi su koma sbd komawa boyem da aka baro babu manya duka an kwashe ana nan anjom. Bangarensa ya nufa kai tsaye sbd hutawa yake buqata dakyau gashi dare yayi a ciki akwai mata da yawa har lokacin sunata shirin kai Maa sakinah bangarenta a daren wadda Su Ammi suka zaunar da ita itada Bahar akai musu hudubar aure daidai gwargwado kafin aka bawa Anty Indo Batik dama itada Anty maryam suka musu huduba sosai musamman Bahar tsawon lokaci kafin daga nan tenya tayi aikinta data rayu a cikinsa na kai matan sarauta tiraka wannan karan itada Zuhrah ne suka kai sakinah har bangarenta da mijinta dayake tamkar wata aljannar duniya da bayinta guda goma. Suna baro bangaren ba jimawa karfe goma sha dayan dare ta buga ango kadir ya shigo bangaren yana waya cikin nutsuwa harya shigo tukuna ya kashe yana shaqar wani qamshi me sanyin gaske da ratsa zuciyar datai shekaru babu komai a cikinta. Numfashi da ajiyan zuciya ya sauke lokaci daya yana qarasa takowa tsakiyar palon inda Sakinah din ke zaune cikin adon daya dauki idanuwansa ya sake sauke ajiyan zuciya me sanyi yana zaunawa gefenta a natse ya dago idanuwansa ya kalleta yana bude baki da kamala ya ambaci sunanta da sautin muryansa ya ratsa kunnuwanta sbd kusa da itan daya zauna ta dago idanuwanta da suka ji kyakkyawar gazal na ido ta saukesu akansa ta kallesa a hankali take ya sake sauke ajiyan zuciya a karo na kusan biyar ko shida ma daga shigowansa yana miqawa Allah dukkanin godiyansa ga wannan kyakkyawan tanadin da akai masa zuwa yanzu. Hannunsa ya daga ahankali ya dora akan nata fatarsu ta hadu take taji yarr sbd abu ne dabai taba faruwa da itaba haduwan jikin kowane da namiji da nata dan haka dan janyewa tayi tana gyara zamanta shima sake dora hannunsa yayi akan bayan hannunta zata sake janyewa ya riqe hannun gabaki daya cikin nutsuwa da kulawa tareda bude baki yana cewa suna buqatan yin nafilar neman alkhairi da albarka a cikin wannan auren. Miqewa yayi yana riqe da hannunta ya jata zuwa hanyar dakinsa dan yi acan. ****Bahar da Neesah kuwa suna daki suma tana sake kwantar mata da hankali sbd jikinta da yayi sanyi sosai itama dan da sassafe zasu tafi a yanda taji Ammi tana fada. Jin tayi kaman bazata iya tafiyar ba ayau tana son ya sake qara mata kwanaki amma gashi ko ganinsa bataiba hakama takasa kiransa a waya jin takeyi ma fargaban haduwa dashi takeyi dan haka tayi sanyi sosai taxo daki ta kwanta shiru. Ammi sanyin jikin rabuwa da yarta takeyi amma kuma tana farin cikin shedar da wannan ranar da Allah ita kadai yace zata gani banda Abaas da mahaifiyar Bahar din wadda basu taba saninta ba. Washe gari karfe 7 na safe dukkanin shirin tafiyarsu Aleey yayi no delay sbd jirginsu na Russia karfe taran dare zai tashi daga qasar dan haka dole suna buqatan isa kafin time din da a qalla ko zasu isa sai ana magrib. Shi kansa NUAB din bai fitoba sai daya gama baccinsa ya samu dukkanin isashen hutun dayake buqata tukuna ya fito yayi breakfast dinsa da aka jere su akan table fiyeda kala uku tukuna ya fito a natse sanye da black qananun kayan original Dior da black D&G shades ya nufi cikin gidan inda tini kowa ya watse sbd shigowan da zaiyi. A babban palon Ammin ya sameta zaune itada tenya da zuhrah dan haka zaunawa yayi a natse suka gaisa yana musu barka gama taro lfy. Babu wani dogon bata lokaci nasiha akan Amanar yarsu da suka taru suka basu sukai masa kafin yayi godiya da yar tasu da suka basa yai tukuna yayi sallama ya fice zuwa ganawa da sultan tukuna kafin a fito da bahar din wadda zuwa lokacin ta fara kuka sosai na rabuwa da Amminta da maa sakinarta. Rungumeta Ammi tayi tana sake rarrashinta da fada mata magana me saka nutsuwa da kwantar da hankali a kunne kafin zuhrah ma ta rungumeta tana sumbatar gefen fuskanta tukuna da kanta ta sakata a hannun sbd yin aikinta na kaita. Neesah ce da leylah a biye da ita hannunta n cikin na tenya aka fice da ita tana kuka mara sauti sosai. Bangaren maa sakinah aka kaita itama rungumeta tayi daqyar aka cireta daga jikin sakinar aka fito da ita daga nan gurin sulta aka kaita ta gaidasa shima yayi mata nasihar tukuna suka fito. Motocin tafiyarsu suna jere ras a harabar gidan ita kadai ake jira dan kuwa bar mai boyem din yana zaune yana jiranta a cikin motar hankali kwance. Sanye take da daguwar rigar Turkish abaya Mai tsananin tsada sbd yanda har rawa takeyi a jikinta Maroon kala sai iya mayafinta data nado a kanta sai tsadaddiyar designer handbag dinta ta Lv dake hannunta da wayarta sai shades itama dake fuskanta na cartier dan boye idanuwanta da suka dan sauya kadan sbd kuka. Aleey ne dayake jin kaman komai da suka buqata sun gama cimmasa jiran zuwa dansu duniya kawai sukeyi tinda ta shigo hannun mai ita ya bube mata kofar motar da sultan din yake ciki zaune yana jira. Tana isowa tenya ta taimaka mata ta shiga a natse tareda kama hannunta tayi kissing itama tana mata addua me kyau tukuna ta rufe mata motar. Aleey zagayawa yayi ya budewa neesah gaban motar itama ta shiga sbd tareda ita zasu wuce daga can zata koma uk. Aleey ne zaija motar da suke ciki din dan haka zagayawa yayi ya shiga yana sauke ajiyan zuciya tukuna yayi addua ya tada motar take aka wangale gate mota biyun farko suka fara cita na securities kafin ya ja suka fice sauyan motocin na biyo bayansu suka fice daga garin kai tsaye suna hawa hanya da kyau. Tinda suka shigo motar qamshinta ya dauke niimar motar yana shigar kowane irin sako da lungu na kwakwalwa da nutsuwansa. Ajiye wayarsa dayake ta yi tin dazu cikin nutsuwa da kamewa yayi yana juyowa ya kalleta da dukkanin nutsuwansa. Dagowa tayi daidai lokacin itama sbd jin ya gama wayar komai da kowa yayi tsit bame motsi. A tare suka kalli juna idanuwansu na haduwa cikin na juna, Jin tayi bugun zuciyarta ya tsaya cak ta dauke idanuwanta cikin sanyi tana sauke kanta tareda daukewa daga gefen. Kasa dauke nasa idanuwan yayi daga kallanta duk da ta dan juya sbd jin da yayi yawun bakinsa sun dauke tsaf babu su a cikin baki da maqoshinsa. Dan dauke idanuwan nasa yayi daga kallanta yana lashe lips dinsa da bakinsa da suka bushe masa a take yana dan hadiye yawu kadan dan jiqa maqoshinsa daya bushe. Bai iya cewa komaiba sbd gabaki daya bayajin komai nasa a zuciya da gangar jikinsa idan ba ita ba, Sakata a cikin qwayar idanuwansa ya warware duk wani hakuri,karfin hali,dauriya da nutsuwarsa harma da kamewansa, Qamshinta kunnasa yakeyi akowace daqiqar dayake yi a cikin motar dan haka idanuwansa suka fara sauyawa ahankali yanajin komai nasa ya warware ya watse. #MAMUH 09033181070 [20/01, 9:28 am] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 182 Doguwar tafiya me tsayi sukai wadda har suka isa idan ba kiran daya daga cikinsu akai ya dauka ba babu kowace magana a tsakaninsu sbd mai gayya dake motar a kame cikin hali na galabaituwa da tsananin soyayyar dake cinsa. Koda suka isa ana kokarin kiran magrib dan baka a masauki suka sauka inda anan dinma kawai daki daya ta dauka tareda Neesah. Wanka da salloli sukai tareda cin abinci suka dan kwanta hutawar da bazata wuce awa daya da rabi ba zuwa biyu su wuce airport kuma. Waya tayi dasu Ammi tana gamawa ta kwanta tana son yin bacci kafin lokacin wucewa. Dukkaninsu sun huta yanda ya kamata kafin lolacin tafiya yayi sai a lokacin itada neesah sukai sallar ishai ta sake watsa ruwan zafi sosai sbd baccinta ya saket dakya tana fitowa ta shirya cikin riga da skirt na chiffon masu tsadan gaske skirt din mai fadi sosai sai rigar itama longsleeve tanada fadi da zip me kyau a gaba sai scarf kawai daure a kanta da showel data yafo sbd sanyi tayi kyau ta fito asalin balarabarta ta qasar mahaifiyarta. Babu komai a hannunta bayan wayarta dan ko handbag dinta wannan karan bata hannunta tana hannun Neesah da a dole ta koma tamkar itace baiwarta sbd ba bawa ko daya a tareda su. Koda suka fito aleey yana tsaye jikin motar wadda yake jiran fitowan mai boyem ya bude masa Daidai lokacinda suka fito daga dakinsu a daidai nan shima ya fito nasa dakin sanye da fararen kaya marasa nauyi batareda damuwa da sanyin dake akwai ya doro qatuwar coat a kai milk kala sai milk fcap ta balenciaga akansa gashinsa na sake yana daukan ido. Qamshinsa kadai da tsantsan kwarjininsa ya saka neesah yin gaba tana shiga motar da aleey ya nuna mata wadda wannan karan daban zasu shiga tasu su kadai batareda kowaba. Kallo daya tayi masa ta dauke sbd jin ko yanzu zuciyarta ta kasa daukan kallansa dan duk inda sonsa yake zuciyarta ya gaba harbawa zuwa jininta da bargon jikinta ya kame a cikin sanyi batareda ta ankare da hakan ba shiyasa kallansa kadai narkar da zuciyarta da gangar jikinta yakeyi shiyasa ako wace daqiqa take qara tsananin son Babynsa dake cikinta. Wani lafiyayyan mayen kallo me nutsuwa ya sakar mata yana dan kamewa sbd qamshinshinta daya ratse nasa ya shiga hancinsa ya shigesa dakyau. Hannu ya miqa mata batareda yace komaiba cikin nutsuwa yana kallan fuskanta a natse. Hannunta ta miqa ta kama nasa din tana kasa kallansa sbd jin idanuwansa a kafe akanta tana kama hannunsa ya kame natan yana sarqe yatsun hannunsu tareda sauke numfashi mai hade da ajiyan zuciya me sanyi tukuna suka fito yana duba sakon wayarsa kafin ya kashe. Aleey na ganin fitowansu ya bude musu motar a natse Suna qarasowa shigewa kawai sukai aka rufe take motocin suka tashi suna barin gurin dan nufar airport Aleey na duba time cikin nutsuwa. Suna isa airport babu abinda aka tsaya yi aka wuce da kayansu a natse cikin tsaro da wayewa. Riqe da hannun matarsa ya fito motar da fcap dinsa da babu wanda zai taba ganesa hannunsu na sarke da juna suna tafiya cikin nutsuwa da dukkanin ikonsa da izzarsa suka wuce arrivals. Basu mintina da suka wuce qalilan ba anan suka wuce ciki kai tsaye nuna shiga jirgi. A first class suke kuma can dinne private Q suite din da NUAB zai huta yake sbd doguwan tafiya ce da zasu iya buqatar hutu musamman sbd cikin da Matarsa take dauke dashi na dansa tana buqatan hutawa daga zama idan ta gaji. Dukkaninsu suna shiga aka rufe first class din cikin girmamawa daga nan dukkaninsu suka saka wayoyinsu flight mood suna ajewa shi kuwa kashewa yayi gabaki daya ya miqawa Aleey dake can gabansu shi da neesah da keelah sauran securities din boyem zasu wuce gabaki dayansu baya buqatan tafiya dasu sbd acan akwai tarin securities dinsa kaca kaca. Tashi jirginsu yayi suka kutsa sararin samaniya suna kama hanyar barin qasar. Sai a lokacin ya sauke wata sanyayyar ajiyan zuciya mara sauti yana dan jinginar da bayansa tareda crossing legs nasa yana rufe idanuwansa a hankali cikin nutsuwa qamshin dayake fita a jikinta yana ratsashi. Bai bude idanuwansa ba qamshin ya ringa shaqa yana samun sanyi da nutsuwan zuciya datake shigarsa na samunta da mallakarta a hannuwansa da rayuwansa dan kuwa a yanxu data shigo hannunsane ta sake zama cikakkiyar tasa mallakinsa. Bude idanuwansa yayi cikin wani sanyi yana dorasu akanta tan kusa dashi azaune ta kwantar da kanta a kafadarsa idanuwanta a lumshe itama bacci ne zatai sbd shi takeji. Dauke idanuwan yayi daga kanta yana daukan jaridar da aka jere a gefensa yafara karanta a natse. Ba jimawa bacci me dadi da nauyi ya dauketa a hakan cikeda kwanciyan hankali. Numfashinta ne me zafi dayake fitowa na bacci yafara dauka wuyansa yana sauka akan fatarsa ya sakasa jin kasa gane abinda yake karantawa ya juyo a natse ya kalleta yaga baccin takeyi, Innocent face dinta ya zubawa ido yana jin numfashin nata naci gaba da sauka akan fatar wuyansa yana dafa jininsa ahankali. Rufarta ya saka hannu ya gyara mata tareda gyara mata kwanciyan a jikinsa yana kokarin sake rufeta da showel din dinta ta bude idanuwanta ahankali ta dago su cikeda bacci ta kallesa kallan daya sakasa hadiye wani mayen yawu a cikin sanyi da wata irin slow yana kallan cikin idanuwanta da suka sauya sbd bacci suna sauyata gabaki daya. Dauke idanuwansa yayi a natse daga kanta yana bude baki a Natse da wata irin kulawa me sanyi yace 'Yaya? Kin gaji da zaman ne?kina buqatan ki kwanta?? Kallansa tayi dakyau tana sake narkewa a jikin nasa cikin sanyi kafin ta daga hannunta daya takai fuskansa ta dora a gefen fuskansa tana dan juyo da fuskar setinta tana kallansa shima ita ya zubawa idanuwansa ta bude baki da sauran bacci a tattar da ita qasa sosai da muryanta tace "My legs" Bakinta da yayi maganar ya fara kalla kafin ya kalli cikin tsakiyar idanuwanta data qi barin ya kalli kwayar idonta ya dago idanuwansa ya kalli su aleey dake gaba sosai dasu suna duba wani abu a waya shi da Neesah. Numfashi ya sauke mata a fuskanta me dumi kafin ya saka hannunsa a kan kafafunta daidai kan cinyarta ya dan matsa kadan ta dago ta kallesa tana dan bude idanuwanta daga rufewan da suke kokarin yi. Hannunta ta dora akan nasa din tana kallan cikin idanuwansa dayake tsananin son kallan qwayar idonta dataki bari. Miqewa yi a natse yana miqa mata hannu yana cewa "Bismillah Mss" Kallansa ta dago tayi a kasalance kafin ta motsa a natse tana dago hannunta daya ta miqa masa dan dagaske miqewa takeson yi tayi bacci. Tsaye ya miqar da ita a natse da kulawa kafin ya wuce da ita hannunta a cikin nasa tana kusa dashi sosai ya juyo ya dan kalli fuskarta datake sake bayyanarda kasalarta. Private Qsuite dake first class din suka nufa cikin girmamawa wadda ta isa dauke da ruwa da fresh juice da snacks zata kawo musu ta iso gurin da sauri tana bude masa kofar cikin girmamawa tana fara shiga ta ajiye masa komai ta juya ta fice tareda jan kofar ta rufe musu tana barin gurin gabaki daya. Zaunar da ita yayi bakin Qbed din dake gurin yana zaunawa akan kujeran dake gap da bakin gadon yana kamo kafafunta ya dora akan gadon ya zare mata takarminta yana juyawa ya dauki juice din da aka ajiye dan bata tasha zatafi jin dadin baccin. Kallan cikin idanuwanta yayi yana kai glass cup din bakinta Kallo daya tayi masa ta dauke idanuwanta tana bude bakinta a hankali tana fara shan juice wanda yayi mata dadi yanda takeso. Sha takeyi a hankali ahankali kafin ta dago ta kallesa tana saka tafin hannuwanta duka biyu akan nasa dayake bata ta janye hannunsa daga bakin nata a natse idanuwanta akansa. Shima ita yake kalla kafin ya dawo da idanuwansa akan bakinta data lasa a hankali tana kallansa batareda tasan me tayi hakanba. Maqoshinta da abinda ta lasa ya wuce ahankali yabi da kallo yana jin dukkanin iyakarsa tana farkewa dan kuwa kisansa take kokarin yi tin daga ranar data fara tura masa hoton wuyanta da lallenta dan kunnasa, Tai masa kunnawan da tin daga ranar har yau wutar bata mutu ba gashi yanxu tana masa slow kisa da duk abinda take yi. Kafarta yakai hannunsa ya shafa a hankali tareda kamowa ya dora akan kafafunsa tareda dagota gabaki daya tana dawowa cak kan kafafunsa zaune suna fuskantar juna. Da mamaki ta kallesa baccinta na sakinta gabaki daya tana dan fidda murmushi me kyau sbd sanin babu abinda zai iya faruwa suna cikin jirgi dan haka bata ji tsoro ba ta bude baki cikin sake narkar da muryanta tace "Yaya dai King NUAB" Wani mayen kallo ya sake jefa mata yana tinanin tana wasa da hankalinsa ne sbd sanin ba abinda zai iya kenan. Wuyanta zuwa rigar jikinta yabi da kallo yana zagayota da hannuwansa ya matsota jikinsa sosai yana mannota da karfi cikin wani salo kirjinsu yai wata irin haduwan da a tare suka sauke ajiyan zuciya me sauti tana rintse idanuwanta sbd ajiyan zuciyar daya sauke tafe take da wani numfashi me zafin gaske daya sauka a fatar fuskanta taji zazzabi kaman zai kamata. #MAMUH 09033181070 [20/01, 1:38 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 183 Shi kansa haduwan kirjin nasu wani irin fizga yayiwa numfashinsa ya rintse idanuwansa ya budesu akan gefen fuskarta da itama rintse idanuwan tayi, Cikin wuyanta ya saka fuskansa yana goge mata gefen fuskarsa a wuyanta ahankali cikin wani slow daya fara tada tsigar jikinta ta dan qanqamesa kadan tana kokarin riqe numfashinta da fitarsa take neman sauyawa sbd hannuwansa da suka shiga rigarta kai tsaye ta bayanta yayi dama dasu ya shafo tin daga saman farkon bayanta zuwa qasa yana mata shafar data saka numfashinta yin sama tana riqosa da karfi sbd kaman zai fice daga kirjinta numfashin, Soyayyarta iya ita kadai tayi masa illan da baisaniba ko zai iya riqe control na kansa akanta sbd babu abinda nata baida effect akansa. Qamshinta ya shaqa da kyau a cikin hancinsa yajasa har zuwa cikin kansa yana sake lumshe idanuwansa da sukai ciki gabaki daya ya sake hada kirjinta da nasa da karfi yana fidda harshensa har lokacin kansa na cikin wuyanta ya dora harshensa akan fatar wuyanta yayi mata wata lasar data sakata sake yin sama da kirjinta sbd numfashinta dayaso ficewa gabaki daya tana sake qanqamesa. Sake lasar fatar wuyan yayi da wani sabon salon kafin ya tsotsa hoton data tura masa yana dawowa fes a cikin kwakwalwansa yaja wani numfashi me zafi yana sake tsotsan fatar wuyanta a natse jikinsa na sake daukan dumi ya tsaida hannuwansa a tsakiyar bayanta daidai hook na bra dinta zai zare take ta bude idanuwanta zata motsa ya dakatar da ita ta hanyar yi mata wata tsotsan data sakata fidda numfashi me sautinda kafin ya gama fida harya balle bra din tata yana zareta gabaki daya ya jefar gefe yana banqaro kirjinta a fuskarsa tareda motsi daya ya zare zip din gaban rigar jikinta gabaki daya datake da fadi sosai ainihin siffar kirjinta na bayyana akan idanuwansa babu kowane shamaki... Wani iska me zafin gaske ya fitar yana bude gaban rigarsa da shima babu komai a ciki dan kuwa ko vest bai sakaba sbd yanayin rigarsa bata buqatar hakan, Bude gaban rigar tasa tayi dakyau tareda qara bude tata gaban rigar gabaki daya yana zagayota da hannuwansa ya dannota jikinsa kirjinsu yayi haduwan da suka kusan somewa dukansu taja wani gajiyayyan numfashi me karfi kafin ta saukesa ya kamo fuskanta da hannunsa daya ya hade fuskansu yana sake manneta kirjinsa da dayan hannun tareda bude bakinsa ya kama nata yana zira harshensa da wani irin mayen slow ya kamo nata yayi mata wata fitinanniyar tsotsan da saida gashin jikinta suka sake miqewa ta kama gefen cikinsa da tafin hannuwanta tana bude idanuwa a wahalce tana jin tsotsar har cikin kwakwalwanta. Hadiye wani dandano yayi wanda sauda maqoshinsa ya amsa kafin ya sake kama bakin nata dakyau yafara kissing nata yana fidda numfashi me wata irin sautin dake shiga kunnuwanta direct yana sake matsesu yana goga kirjinta a nasa yana fidda numfashi me karfi da jin komai da komai dan kuwa ita kanta rawa jikinta ya fara yanda yake goga kirjinta a nasa asalin kirjinta da babu komai a nasa suna wata irin haduwan data fara fidda numfashi yana son bude idanuwanta amma sun manne sun kasa buduwa sbd abinda yake sakata ji ga kissing dinsa mai tsananin shiga kai dayake mata. Zuqo bakinta yakeyi yana masa wata irin tsotsa yana sakewa cikeda kewa da tsananin shauqin dayake jin kaman bai taba saninta a mace ba dan kuwa komai sabo yake jinsa ayau din. Ficewa hayyacinta tafara yi itama ta fara maida masa martanin tsotsar dayake mata tana tsotsar bakinsa cikin koyarwan da yayi mata tana zagayesa da hannuwanta tana sake jijjiguwa da abinda yake mata. Cikin zazzafan yanayi suke kissing juna kaman zasu cinye juna da tsananin so da kauna tareda sanyayyar kewan juna. Gashinta ya kama yayi baya da kanta ta banqare a gaban fuskarsa take yakai fuskarsa ya fidda harshensa ya lashi tin data qasan fuskanta zuwa wuyanta bai tsaya ba sai a tsakiyar kirinta ya fidda harshe ya sake lasar tsakiyar taji tana neman shidewa sbd abinda taji kafin ta sake dawowa da numfashin saukan bakinsa taji akan kirjinta yarufe ruf tareda mata wata irin zuqar data sakata sake ihun da iya inda suke din ya amsa Sake zaunar da ita yayi dakyau akan kafafunsa yana raba kafafunta akansa yaci gaba da zuqarta. Rawa jikinta ke yi sosai tana neman rasa kanta duka ta ciro kansa daga kirjinta tana hade bakinsu da kanta take ya karba yana bata zafaffen kiss din dayake sake rikitar da kanta. Hannunsa daya ya saka a cikin skirt dinta daya baje kan kafafunsa yayiwa cinyarta wata shafa yana jan numfashi me karfi yana sake bata wata deep deep tsotsa a baki suna fitarda numfashi a tare masu zafi da zallan shauqi hankali kwance. Irin kissing din dayake wa bakinta yana dake goga kirjinsa a nata yasaka ya zare undie din dayake jikinta batareda ta sanina sedai tagansa a hannunsa ya daga sama ya saka a hancinsa yayi masa wata irin shaqar data shiga har kwakwalwansa ta rikitar dashi gabaki daya ya gama kaiwa limit din da bazai taba iya riqe kansa ba. Kunnenta ya maida bakinsa ya kama ya tsotsa yana shafar cinyoyinta duka biyun da hannuwansa har zuwa kuryansu yana bude idanuwansa da sukai jajir ya kalli fuskanta data kasa bude ido ta kallesa tana jan numfashi daqyar sbd shafar dayake mata din... Lips dinta da sukai ja sukai tas sbd tsotsa ya saka harshe ya lasa ya kuma lasa kafin ya bude baki yana sake shigar da bakinsa cikin nata kafin ta ankara jin tauiya dagata sama kadan ya sake mayarwa take ta kusan somewa tana qanqamesa zatai baya ya tarota yana mannesu tareda sake hade bakinsu take ya fara bata babban lamarinda ya sakata neman zarewa sbd jin kaman yaune suke fara haduwa. Shi kansa jin yayi kaman ransa ya fita ya dawo ya damqi kugunta da karfi yana fidda numfashi me karfin gaske yana qanqameta kaman zai ballata biyu batareda ya saniba yana cigaba da bata zafinsa suna tsananta kissing juna wanda ta fara gazawa sbd abinda yake faruwa da ita yafara fin karfinta. Gaurayewa dakin yayi da wani zazzafan numfashin dayake fitarwa yana maidata cikakkiyar macensa a karo na biyu dan kuwa jin yakeyi komai nata ya sauya daga yanda ya sansa yana sake taba kwakwalwa da kunce duka notikan kansa yana qara bin kirjinta da abubuwan da suke sake fin karfinta ta tsananta rawan jiki da neman sassauci amma babu sam saima tsananta da komai nasa keyi yana tarwatsa komai nasu yana samun dukkanin abinda yakeso yake buqata daga gareta cikeda da zallan gamsuwa da tsanantar buqatar dayake zaukewa amma qaruwa takeyi duka a lokaci daya. Abubuwa yafara fada mata wainda kunnuwanta sun toshe sam batajin komai bayan irin zazzafan yanayin dayake bata dayake neman rabata da qwankwasonta. Lokaci me tsayi suka dauka a cikin yanayin gudanar da love din wanda ya basa cikakkiyar gamsuwa da qarin shauqinsa akanta kafin ya rungumeta yana sauke mata numfashi me sanyi da nutsuwa. Ita ahankali take fidda numfashin cikin kasala me yawa da jin komai nata ya sake. Washing room ya shigar dasu suka gyaro jikinsu ya dawo da ita haka ya maida mata kayanta daya bayan daya cif kaman babu abinda ya faru kafin ya sake bata juice kadan tashi ya kwantar da ita taqi kwanciyan dole tare suka fito bayan bata awa kusan biyu da rabi a ciki. Gurin zamansu suka dawo yana dauke da ita da kansa ya zaunar da ita ya zauna tareda gyara mata zaman yanda zataji dadinsa ya kwanto da ita jikinsa tareda rufe jikinta da showel ya saka aka rage musu hasken gurin sosai ta lafe a jikinsa take ba jimawa baccin gajiya da kasala me yawan gaske ya dauketa tana fitarda numfashi me sanyi. Zuba mata ido yayi yana jin duniyarsa a yanzu ta gama cika insha Allah, Shafa fuskarta yayi tareda kissing forehead nata yana gyara zamansa dakyau ya lumshe kyawawan idanuwansa da basu qarasa dawowa daidai ba. Aleey da neesah babu wanda ya isa juyowa har lolacin kanzu na gaba sun ma gama fira da dube dubensu neesah tayi bacci Shi kuwa yana karatun wasu takardu saida aka rage hasken sosai tukuna ya ajiye yana jinginawa da lumshe ido dan sanin hutawa Sultan zaiyi. #MAMUH 09033181070 [20/01, 3:49 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 184 Bacci suka samu a natse dukkaninsu har zuwa lokacinda jirginsu ya sauka, Motocin da zasu daukesu ne suka iso tareda securities kadan sbd baya buqatan hayaniya da yawa. Kai tsaye Motocin suka shiga yana riqe da hannunta tana rufe da showel har lokacin haka kawai ta sake yin fresh sbd batajin wata doguwan gajiyar tafiyar kaman yanda shi bayama jin gajiyar kwata kwata. Suna isa gidansa dake rubuce da GhazV da tarba ta musamman da tsantsan girmamawa da farin cikin isowansu aka tarbesu duka securities da maids na gidan da cooks dika sun fito sun tarbesu musamman dan gani da tarban uwargidansu maana queen din boyem kuma macen ubangidansu. Hannunsa riqe da nata suka fito motar da aka parka har bakin kofar shigewansa dan haka suna fitowa kowa ya musu barka da sauka cikin girmamawa da kulawa da yar sakewan dake akwai a tsakaninsu. Amsawa tayi tana bayyanarda sakewa kadan da mutuntawa kafin shima ya amsa yana kallanta fuskansa na bayyanarda wani sanyayyan murmushi akan ganin yanda tai kokarin amsawa a sake kaman wata baby. Ciki sikai kai tsaye ana jan kayansu zuwa ciki din. Kai tsaye hanyar hayewa samansa suka nufa neesah kuwa lafiyayyan dakin dayake qasa a can palon dazai kasamce na matar gidan da dakuna uku a cikinsa aka nufa da ita da kayan Ma'am din aka fara jere su kai tsaye da sake gyara komai aka kunna ac dasu humidifier qatuwa dake dakin aka kai neesah dayan dakin. Suna shiga babban palonsa na farko ta lumshe ido sbd asalin dadadden kamshinsa daya shigeta basu tsayaba suka wuce palon kurya shima anan babu abinda yake tashi bayan qamshinsa da sanyi dan haka kai tsaye master bedroom dinsa suka nufa anan ne ta janye hannunta tana zaunawa tana sauke ajiyan zuciya. Bai wani zauna ba bathroom ya nufa yana zare kayan jikinsa kai tsaye ya fada yana sakarwa kansa ruwan zafi tareda lumshe idanuwansa. Bai wani jima sosaiba a ciki ya fito daure da towel da wani yana goge kansa fatar jikinsa dake bayyane tana daukan ido sbd hutu da lafiya. Itama cikin kasala ta miqe ta fada toilet din. Ko data fito ya shirya yana sallah cikin doguwan rigar jallabiya da bata taba ganinsa a ciki ba harma da hula. Itama shiryawa tayi ta busar da gashinta tana saka kayansa da sukai mata yawa sosai tareda nada rufa akai ta tada sallar. Suna gama sallah palonsa na farko ya jata suka tafi ya zaunar da ita akan dining din suka ci abinci suka koshi tukuna suka koma daki sai a lokacin suka kwanta bacci me nutsuwa da miqewa. Bacci sukai na kusan wuni guda kafin sai dare suka sauko. A dining sukaci abinci gabaki dayansu da neesah da aleey kafin itada neesah suka tafi bedroom dinta da aka gama gyara mata komai kaman daman sunsan yanda takesonsa. Fira da abubuwansu suka tsaya yi har dare sosai tukuna neesah ta sakata komawa gurin mijinta sbd taso ta kwana tareda ita tinda gobe zata wuce kuma aleey ne zai rakata har uk a karan farko da zaiyi tafiya shi daya batareda ubangidansa ba. Tin anan tayi wankanta tai shirin baccinta tukuna ta fito ta nufi saman tana waya da Ammi tana kokarin hana Ammin ta gane tafiya takeyi harta samu suka gama bata gane ba ta shiga bedroom din tana kallan wayarta ta isa bakin gado tana kokarin zama ya rungumota ta bayanta da ruwan wankan daya fito a jikinsa. Da karfi kadan ta sake ajiyan zuciya tana qin juyowa sbd kansa daya saka a kafadarta yana shaqar qamshinta dayake fitowa daga gashinta daga wuyanta daga kirjinta daga kowane lungu na jikinta. Murmushi ya sake yana juyowa da ita a hankali yana sake zagayeta da hannunsa daya dayan kuma yana gyara zaman siririn hannun rigarta daya zame ya sauka gurin juyowa da ita. Yana dauke hannunsa ya sake zamewa ya kalli hannun ya kaffi fatarta da santsinta yake fes a bayyane ya saki murmushi yana kai bakinsa kunnenta ya fara kissing fatar kunnen tukuna yace 'Like ths your nighty is sending me red signal' Turesa ta dora hannunta akan kirjinsa zatai amma ya dafe hannun a inda ya sauka kan fatar tsakiyar cikinsa daidai gurin mararsa ya kalli cikin idanuwanta data dago ta kallesa ya motsa bakinsa da wani lazy kallo zaiyi magana ta dora hannunta daya akan bakinsa sbd tasan abinda zai fada zaiwa kunnen ta nauyi. Bude bakinsa yayi yaja yatsarta daya da harshensa cikin bakin nasa yai masa kiss din dayake kama tsotsan daya sakata kokarin janyewa daga jikinsa gabaki daya sedai tana janyewa towel dinsa ya zame ya fadi da gudu juya zata bar gurin ya kamota yana dagata sama cak ya zaunar a gaban mirror yana kama hannuwanta duka biyu ya daga sama yana dannewa da mirror cikin wani slow yakai bakinsa akan hannun rigar dayake siriri sosai kaman zai tsinke da kansa ya saka hakorinsa ya tsinka sa ya maida bakin akan dayan hannun shima ya tsinkasa take rigar me santsin ta zame tana sauka qugunta sbd tana zaune. Bakinsa yakawo gap da nata zai hadesu ta dora yatsarta a tsakiyarsu lips dinsa suka saika akai maimakon nata lips. Bai dagoba ya sauke idanuwansa akanta ta saki murmushi me daukan hankalinsa da sake kunnasa ta bude baki qasa qasa tace "Yaya dai mister?" Arnen murmushi me sanyi ya sake yana kallan cikin idanuwanta yace "Kina kokarin gwadani ne?? Girgiza kai tayi tace "Ina tambaya ne kawai.... Yatsarta dake tsakanin lips dinsu ya sakarwa wani kiss daya sakata janye yatsar zatai magana bakinta na budewa ya saka nasa a ciki yana manneta jikin madubin daga zaune shikuma yana manneta daga tsayen yana kissing bakinta zuwa wajen bakin zuwa kirjinta daya sake fara bi da tsotsa da wata irin lasan d batasan ta fara kakkarwa tana kokarin saukowa daga kan mirror din wanda tana yowa gaba gurin sauka ta basa damar ratseta da kyau take ya sake nishi me karfin gaske yana maidata dakyau a zaunen yana maida bakinsa cikin nata hannuwansa akan kirjinta yana sake mata numfashi masu zafi a wuyanta tana sake rikicewa. Kusan duka kayan dake gaban mirror din sun watsosu qasa kafin ya dauketa a yanda suke ya lume gado dasu yana shigewa jikinta dakyau. Zafafan numfashi masu tada tsigar jiki suke fitarwa dukansu dakin na dauka yana tabbatarda zazzafan love da ake gudanarwa a dakin. Suna gamawa anan gurin bacci da kasala suka bugar da ita sedai shine ya kintsa ya dawo ya shige jikinta bacci me nauyi ya sake daukesu. #MAMUH 09033181070 [20/01, 3:50 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 185 washe gari karfe 10 suka sauko a tareda su neesah sukai breakfast daganan suna gamawa suka koma daki tayiwa Neesah kyauta me kyau shima NUAB din kyautar zinari yayi mata kafin yabar bahar din ta rakata har airport ta dawo da driver. Bayan tafiyar neesah da aleey babu wani wanda ya rage dayake tareda su bayan masu aiki wainda sam kafin su sauko sun gama komai sun koma bangarensu dan haka iya su kadai suka fara zuba wata irin rayuwar da batada limits dan kuwa babu inda basa zuba love a cikin gidan nasu, Koina koyaushe shaawan hakan ta taso musu zuba abarsu sukeyi musamman a dining kusan duk lokacin cin abinci ko basuyi sex ba zasu zuba romance dinsu me dadi batareda sun taba gajiya ko gundura da juna ba. Sati biyu aleey yayi a uk ya dawo kuma ko bayan dawowansa haka yake shaqatawansa baya zama gida sbd hutun gaske sukeyi ba kowane irin aiki an ajiye komai. Ta sauya iya sauyawa musamman sbd cikinta daya fara bayyana hakama shi kansa ya wata irin sauyawan da suka tashi daga sarauta sun koma tamkar ba masu jinin larabawa zuwa turawan Russia, Duk wani shirin dawo da karatunta Moscow anyi amma saima ta haihu zata fara dan haka a yanzu an aje karatun ana jiran haihuwan tukuna. Cikin kwanciyan hankali da rayuwar da babu wanda a cikinsu yayi tinanin yi suka share lokaci me tsayi a Moscow kafin lokacin bikin karban bayin karshe na boyem yazo dan haka dole suka tattaro sika dawo boyem. Tarban kusan qasa gabaki daya akai masa da Queens bahar wadda a yanzu data dawo itace me qasar dan itace takeda me qasar. Leylah da cikinta yake gaban na bahar din ya tsufa sosai dan haka itama Asim baida nutsuwan datake wuce ganin ta haihu lafiya. Bikin da zaayi din baa wani dabbaka sa ba sbd biki ne na buqatan shigowan kusrawa kuma cikin saa sai gasu sun kawo jiki sedai babu khams a cikinsu ko yaransa sbd duk sun manyanta wasu ma sun mutu gabaki daya basuda wani yawa yanzu sunyi ta haduwa da kaddarorinda shi kansa khams din baida hannu daya a yanxu. A hakan ana gama bikin aka tattara duka wani kusra da wainda ma basu zo ba kaman khams kenan aka yankewa duk wani jinin kusrawa hukuncin bauta ta rai da rai maana zama bayi har qarshen rayuwarsu da karshen jininsu a duk inda suke na qasar boyem da zagayenta. Wannan hukuncin ya saka da yawansu rasa ransu sakamakon neman guduwa daga asalin garinsu da NUAB ya bada umarnin duk wanda ya nemi guduwa ko gardawa a cire kansa daga wuyansa. A cikin manyan askarawan da aka tura kusrawa haka suka rikita garin gaba daya suka ringa yiwa maza fyade sbd basa buqatar matan. Yayan khams su hudu maza haka aka kwantar dasu a gabansa akai musu mummunan fyaden da dayan a take a gurin ya rasu yana kallan mahaifinsa da bai iya motsawaba sbd zuciyarsa data buga take a gurin ya mutu a zaune baa saniba. Mutuwan shugaba khams ya saka duk wani kusra yayi surrender suka karbi kaddararsu da hukuncinsu akan zama bayin boyem har qarshen zuriarsu. *****Bayan gama duka wannan abubuwan komai ya lafa duniya ta sake samun lafiya take Mai girma SULTAN LEUL NUAB ALMAZZ BOYEM ya sake bude kofofin gudanar da lafiyayyan mulkin kwanciyan hankali da cigaban qasarsa da koina ake tsananin alfahari da farin cikin samunsa a matsayin sultan na qasar. Duka yanda yake a matsayin sarkin dake mulkin qasa guda bai taba rasa damar zuba zazzafar soyayya da queen dinsa ba wadda gabaki daya zarewansu sukeyi suna mantawa da mulkin dayake kansu idan dai suna tare. Rayuwar aurenta takeyi kaman kowace mace itace take girkinda mijinta xaici da kanta duk kuwa da tarin bayin da suke dashi a bangaren nasu. Yanzu da iyayensu basa tareda su itada leylah tsananin kaunar junansu sukeyi da zama aminan juna kaman yanda shi kansa NUAB Asim ne ya zama amininsa na farko bayan Aleey da keelah wainda suke ba iya yaransa ba kadai Aminansa ne abokansa da suke family dinsa. ******cikin leylah ne ya fara isa haihuwa dan haka ta tattara ta koma anjom haihuwan dan ko zuhrah na can ta koma da zama sbd yunar ma ya koma kuwait bayan angama hidimar komai amma idan zai dawo dole zata tattara ta koma boyem tinda itama ta dawo boyem din kenan tinda yana can yana kuwait yanzu sbd dansa shuraim daya shiga sarautar shima gadan gadan. Bayan tafiyar leylah da wata daya ta haifi baby girl da masarautar boyem kaf ta dauki murna da farin ciki musamman su Aslam dake gap da aure ansamu dai sultan NUAB ya bada aurensu ga manyan fada biyu manya. Bahar ba irin yanda taso tafiya amma NUAB kai tsaye ya hana hakama su Ammi ma sunata son daman kada taxo din tana fama da tsohom cikin. Gagarumin suna akai na HAILE ASIM ALMAZZ BOYEM wadda ake kira da NURAT wadda mahaifinta ke tsananin sonta fiyeda kowa da kansa da duka abinda ya mallaka. NUAB da kansa ya taka har Anjom da muqarabansa ya dubo Nurat tareda zube mata kyautar zinari me yawan gaske. Yana dawowa daga anjom haka ya dauke matarsa suka tafi Moscow sbd tata haihuwan. Sun isa suka bude babin sabuwan soyayya da rayuwanda suke so ko sati uku basuyiba nakuda ta taso mata suna cikin love dan haka a rikice sukai asibiti yana riqe da hannunta yana zuba mata kiss motsi kadan. Kusan dashi akai labour din bayan isarsu asibiti sbd shine yake bata karfin gwiwa yana kissin duk inda ya samu a fuska da lips dinta har aka samu ta haihu bayan doguwan naquda ta wuni daya. MUHAMMAD ABAAS NUAB ALMAZZ shime sunan da mahaifinsa ya ambacesa dashi bayan an miqo masa shi bayan fitowansa duniya yana jin kaman duka can baya duniyarsa bata cika ba sai yanzu da hannuwansa suka dauki gudan jininsa a jikinsa wanda babu abinda ya baro nasa na kamanni. Ita kanta bahar bayan ta dawo daidai data daukesa kasa dauke idanuwanta tayi daga kansa tana kai bakinta tayi kissing din goshinsa tana dagowa daddynsa ya sauke mata kiss me nutsuwa itama a nata goshin yana rugumesu gabaki dayansu yana tabbatarda sune rayuwa,bugun zuciya,ruhi da hasken kalbim dinsa. Sati biyu sukai a Moscow likitoci suka gama tabbatar masa da lafiyarta data 'dansa kafin suka tattaro suka dawo wanda tini su Ammi dukansu sun tattaro sun dawo boyem din suma kenan. A tsakanin Ammi da maa sakinah rasa waye yafi jin kaman zuciyarsa ma bazata iya daukan farin ciki ba akai a cikinsu. Sultan yasar aka kaiwa shi ya dagasa ya rungume a jikinsa ya sumbacesa yayi masa adduoin da yayiwa mahaifinsa ranar da aka haifesa shima aka kawo masa shi kaman irin hakan. Tarin zafafan danyan zinari aka fara kawowa daga koina da duniya daban daban ga LEUL MUHAMMAD ABAAS wanda duniya ta dauki haihuwan da tabbatar dashi a matsayin da mafi daraja a qasar boyem yanxu da mahaifinsa yake sultan. Anyi taro da hidimar bikin sunan MUHAMMAD ABAAS an zubar da dukiya anyi barin zinari da hatta Aleey kadai dukiyar daya zubar ya ringa bayarwa tukuicin wannan haihuwan da shine akaiwa bazata fadu ba gashi shima anata kokarin fara hidimar bikinsa da zaaje uk ayo da neesah a kawo masa ita nan boyem a babban bangaren da ubangidansa ya gina masa a kusa da nasa. Bayan gama sunan Muhammad da wata biyu cif suka tattara uk dukansu hadda su Ammi da sultan da kusan kowa bikin aleey da amaryarsa neesah wadda suke tsananin farin cikin kasancewa gidan aure daya itada aminiyarta. Ana gama bikin kowa ya dawo banda uban gayya me boyem daya wuce Moscow da matarsa da tinda ta haihu baa basa itaba tana bangaren Ammi sai yanzu iyalinsa suka dawo hannunsa. Wannan karan kaman yanda suke cin wani lafiyayyan amarci da zuba rayuwa haka aleey yake zubata da tasa. Basu koma boyem ba saida sabon cikin neesah dan haka suna komawa dole da bahar da neesah din aka dawo da karatunsu a qasar boyem din sbd sultan NUAB dai bazai iya zama a qasar da babu matarsa da 'dansa ba. Daganan sai muce ALHAMDULLH. #MAMUGEE 09033181070 HAYATEEM NA KUDI NE ALHAMDLLH ALHAMDLLAH ALHAMDLLAH MUN GAMA LAFIYA INSHA ALLAH KAMAN YANDA MUKA FARA LAFIYA INA ROKON ALLAH YA YAFE KURAKUREN DAKE CIKI DA MUKA AIKATA,LADAR KUMA IDAN AKWAI ALLAH YA RABA MANA GABAKI DAYA AMIN. KAMAN KOYAUSHE INA FATAR BAZAKU CE KOMAI GAMEDA KAMMALAWAN BA SBD BAYAN HAKAN BANSAN ME ZAMU CIGABA DA RUBUTAWA BA TINDA LABARIN DAI DA KANSA YA QARE SO PLS KADA KUCE ANGAMA DA WURI KOKUMA BAKUSO AKA TSAYA BA ANAN, INA MIQA GODIYA DA KAUNA A GAREKU DA KUKA KASANCE DANI HAR KARSHENSA ALLAH YA SAKA MUKU DA MAFIFICIN ALKHAIRINSA, ALLAH YABAR KAUNA YA SAKE BAMU IKON KASANCEWA TARE A CIKIN SABON NOVEL DA ZAMU FARA BAYAN SALLAH INSHA ALLAH IDAN ALLAH YA BAMU IKON KAIWA CIKIN LAFIYA DA ABINCINSA. MY ECHOES PEOPLE ALLAH YABAR TARE INA MUKU SON SO,LOVE YOU OVER, MY AREWABOOK/AREWAPEN ALLAH YA BIYAKU KUMA LOVE YOU LODI LODI, YAN BATI MA ALLAH YABAR KAUNA YASA KU SIYA NEXT DA KUDINKU KU DENA WAHALA KUNA WAHALAR DANI LOL. THANKS MAMUHGEE 09033181070