HALACCI Na jameelah 1.Hayaniyar da taqi qarewa ne yasa tsohuwar fita a hanzarce ta ture kubewar da take yankawa ta fita waje sbd tasan wannan karon ma da jikarta akeyi, tana zuwa ta tarda maryo rike da kugu tana zazzagama matar da a haife ta haifi irinta 3 masifa. Tsohuwar bata nemi ba’asi ba ta fara fada “haka kawai an tsangwami yarinya marainiyar Allah ba dama ta fita sai an laqa mata sharri… Matar ta tare haba goggo baki tambayar dalili ba sai ki ara ki yafa, akuyata fa ta daura ma igiya a qafa kuma ke kanki kinsan da gangar tayi don ta rudata ta shiga daji ai zataga kamar ana bintane, haka kwanaki garin jefe jefen mangwaro ta fasama Da na goshi, ba yanda muka iya kinyi kutunkutin maigari ya baki gaskia don haka bazan yarda ba.Maryo tace aidai bani na kirashi wurin ba. To kin daiji ko inji goggo. “Inna koma gida ki barni da shegiya in koya mata hankali yana tahuwa rike da belt a hannu. Maryo na ganin haka ta fasa ihu tayi bayan goggo da sauri. A rayuwar ta ba abinda ta tsana irin a duke ta akwai ta da tsiwa da baki amma da taji mgnr taba lafiyarta yanzu ta natsu . Goggo ta nuna matar da wukar dake hannunta kana tabata zakaga jini a jikin uwarka , Kowa a wurin ya rike baki. Uwar dai taja hannunsa zo muje Allah zai saka mana, inna ki kyale ni baraza kawai take miki. Au ka dauka wasa ne cewar goggo ta zabura zatayi kan matar da sauri ya kare uwar. Dan Allah kiyi hakuri yajata suka tafi sannan sauran mutanen ma suka watse. Itama taja hannun maryo wacce keta zare ido suka shige gida. Goggo kenan dattijuwace zata kai shekara 70-80. Masifaffiyace tun da yarintarta gashi har tsufa abin sai ya kara hadewa ga rikicin tsufa ga hali in tana fada saidai ka gaji. Mazauna garin kokami ne ta jihar katsina. Daga ita sai jikarta suke rayuwa a gidan. Ta dalilin maryo zata iya rabuwa da kowa ciki ko harda ya’yan cikinta, sonta take kamr tsoka daya a miya zata iya sayarda ranta sbd maryo . Shiyasa ma tabar gidan gadon da mijinta ya bar musu ita da kishiyar ta acewarta kishiyar tana zalintar jikarta (kuji rigima). Maryo ta taso a sangarce ba kwaba kuma ba tarbiyya, rashin kunya kuwa harda na siyar wa ga saunanci da shashanci irin na ya’yan fari. Goyon kaka ce ta asali, duk abinda tace tana so duk yanda za’ayi sai goggo ta samo shi. Duk wanda baya son yar tilon jikanyarta to bata da makiyi irinsa. Hmm Ke maryo kwalliyan taqi qarewa ne abu fiye da awa, dama dai kinyi wanka ne da abin yafi armashi… Yo baki ganin yau ana biki gidan mai gari zanbi ta wurin inga hadi maryo taba tsohuwar kakarta amsa. Dattijuwar ta qyalqyace da daria yaushe zai kulaki da qazanta shi da yaje birni. Maryo ta zumburo baki ke goggon nan yar baqinciki ce yo ki hana shi mana idan ya kulani ta murguda baki ta cigaba da kwalliyanta. Goggo tace bahaka nake nufi ba, ai daso ba daga nan ba wurin tsara kwalliya. To ki bar fankeken haka mana. Ni fa bana son shisshigi cewar maryo tana duba madubi…. Fuskar tasha powder kamar tayi wasa a gari, girar ma anja ta ga tsawo ga fadi goggo kinga nayi irin abin ya ‘yan maigari, tace gashi nan fa.. amma kinbi fuska kin bata da baqi kin san audun ya saba ganin matan birni zai rainaki tayi maza ta goge. Ta miqe tana juyi gami da rangwada goggo nayi? Goggo tace haba ana magana. Tayi murmushi ta jawo yamutsatstsan gyalenta ta daure a kugu. Zata fita goggo tace daso a haka zaki wurin saurayin kina warin rana, kafar ma bututu ko dan mai ai kya shafa. Mai maryo zatayi ba kuka ba “Dan kinga banda iyaye koh kema zaki riqa zagina” nan da nan tsohuwa ta rikice ta fara bata hakuri, ba abinda goggo ta tsana irin kukan maryo… Haba marainiyar Allah yi shirunki, budurwa dake wazai kushe, maza jeki karbo min furar, a gaida mijin nawa. Ta tashi fuu ta fice tana kumbure kumbure tabar goggo da kirari “Maryamu daso ta goggo bada kanki asare kije gida kice ya fadi” a ranta ko fadi take warin bakinki ma kadai ya isa ya sumar da mutum . Goggo batayi karya ba maryo kyakykyawa ce black beauty, don ko a yan matan birni sai an tona sosai kafin asami kalar fatanta, barta dai da kazanta. Fitarta ke da wuya ta hadu da yaro an aikeshi ta mishi wayo tace ya kawo kudin zataje masa aiken yaje gida zata kawo,ya tafi yana murna ta tintsure da daria tana kalmashe kudin a zaninta tace “soko”. Gaba kadan ta hadu da mai gyada ta fisgo gwangwani 2 ta ruga.Bayanda ya iya sai ya bita da Allah ya isa ba sabon abu bane a wurinsu. Kafin dai ta isa gidan aiken ta tsokani mutane ba adadi wannan halintane. Ta addabi kowa a kauyen idan za’a hukunta ta sai ta kashe musu jiki da fadin Wlh ni marainiyace ba uwa ba uba,Annabi ya hana dukan maraya, da haka sai su qyaleta. Mutane har sun fara tunanin ko aljanu gareta amma suna tsoron tunkarar goggo da maganar kasancewarta masifaffiya duk kauyen tsoronta sukeyi. Hmm Maryo kenan budurwa yar kimanin shekara 13 amma Allah baiyi mata baiwar natsuwa ba(sbd natsuwa baiwace). Jam33lerh 2. Sai da ta bi hanyar gidan mai gari tana son taga hasken idaniyarta Abdul Hadi babban Dan maigari duk kauyen ba dan gayu irinshi, shi kadai ne ya taba zuwa birni yayi karatun jami’a a bangaren Agriculture (noma). Burin kowace budurwa a garin Hadi yayi mata mgn. Suma samarin ba’a barsu a baya ba wurin fatan zama kamar shi. Itama dai maryo ta kamu da cutar son Hadi ko da bazai kulata ba ta ganshi ma kawai yana sanyata farinciki. Duk da dai koda wasa wani bai taba cewa ya sonta ba. Duk lkcn da tayima goggo korafi takance sharrin larai ne ita ta miki asiri in ba haka ba duk kauyen nan ma akwai wacce ta keda kyau irin naki. (wazai kwashi mara tarbiyya). Bata sami ganin hadi ba abakin wani yaro takeji ai ya wuce birnin yanzunnan. Wani bakin ciki ya ziyarci zuciyarta. Hakanan dai ta wuce. Tana tafe tana cin gyadar har ta isa gidan aiken ta shiga bako sallama ta fada gidan. “ke hinde inji goggo ki bani furar. Hinde ta harareta tace ke dai kullum sallama bata cikin dabi’arki bare aje ga gaisuwa. Maryo ta tabe baki” ni bashi na tambayeki ba in zaki bani ki bani in bazaki bani ba in tahiiyata. Hinde tace bazan bayar ba rashin kunyarki ta baki, ballagaza kin girma baki san kin girma ba ahaka wa zai so ki gashi nan sa’anninki sai aure sukeyi. Tace eh din ai dai goggo tace larai tamin asiri kuma za’a karya, babarki ce dai ta aiko ni Kuma ke da goggo tunda kika zageni. Hinde dai ta qagu ta bar mata gidan kafin ta jawo mata fitina. Ta juya zata fita sai a sannan idonta ya kaiga mijin hinde dake kwance ba riga yana shan iska. Ta tintsure da daria ba kakkautawa hinde dama haka mijinki yake dan baki jikan dunani. Bura uba kalli cikinshi kamar faskararren icce. Ta cigaba da daria tana kallon hinde wadda takeji kamar ta shaketa. Ta cigaba “Wlh an cuce… Hinde ta daka mata tsawa ” maryo! Still bakinta yaqi shiru. Hinde ta suri tabarya ta biyota. 3. ********************* A guje ta shiga gida dama haka al’adarta ce. Tana dariya take ba goggo lbrn mijin hinde itama goggo ta tayata dariar, tace ke dai ki hnkl da hinde kinsan bata da mutunci sai tace zata taba ki. Ta zumburo baki to ni zan tsaya ne ai gaskia na fada.. . “Ni ki bani abinci yunwa nakeji tunda ta hanani furar haka nan zanci abincin. Goggo ta tashi tana mita hinde zatazo ta sameta. Tana cin abincin goggo ke bata lbr yar albarka fitar ki mutane kusan 4 suka zo kawo qara, munafukai suna zuwa gaba na suka fara kame kame ganin nama a gaba na. Maryo tayi daria baki cike da abinci tace baki dai basu ba koh? A’a na basu fa ai wanda ka bayar shine naka. Maryo ta ture abincin gaban ta tana shure shure wallahi sai an biyata da qyar ta lallabata. Washe gari da sassafe sai ga hinde da kukanta ta fadi gaban goggo “Na shiga uku matsiyaciyar yarinyar nan ta jawo min saki 3, goggo ta fara salati me kika ce? Amma musa anyi mara mutunci me kika masa? Tace dama muna rikici dashi akan haihuwa, “wai maganar nan har ynx bata mutu ba” goggo ta tare ta. Ta shareta tacigaba duk na sami ciki sai ya sani shan bauri cikin ya zube. Wannan karon ni kuma naqi fada masa shine da ya gane ya dage lallai sai an zubar in zaba ko aure na koh ciki. “dole ne auren nasa, matsiyaci wannan qaddararran auren ne abin kin shiga uku yo me me kika tsinta aciki in banda baqinciki da wahala, goggota qara katse ta, ‘” To meye hadin daso da mutuwar aurenki? . Hinde ta ja majina tace to ai zuwan maryo jiya ta qara rura wutar. Goggo tace bawani zuwan maryo dama yana da niyya, ga daki can ki gyara mu zauna, daga ‘ya’ya 2 sai yace ba qari ba’ a haihuwa aka haife shi, su ma din su dawo nan mu muna so. Tana cikin mita maryo tayi juyi daga barci ta tashi ba salati bare addu’a. Goggo abincina, Hinde taja tsaki goggo kin bata yarinyar mutane wannan wace irin dabi’a ce. Ba addua ba wanke fuska sai neman abinci Allah ya kyauta. Goggo tace kinga daga zuwanki bazaki takura yarinya ba ita da gidan ubanta” maryo ta kalleta da mamaki. sai a lkcn tsohuwar ta tuna katobarar da tayi, aduk lkcn da aka ambaci sunan ubanta sai ta tambayeta ina baban nawa? Tambayar da tafi tsana daga wurin maryo. Yanzu ma hakance ta kasance, amma sai goggo tayi maza ta kauce “tashi ga dan wake can kici” ta tashi ta fita. Ta bita da kallo hinde ce ta katse shirun da fadin goggo fisabilillahi meyasa kike boye ma yarinyar nan iyayenta? Meye ribar haka? Wannan karfin hali har ina qiri qiri ki hanasu yar su?. Goggo tayi maza ta shure ta da kafa ganin maryo ta nufo dakin. Ko me goggo ke boyewa? iyayenta na da rai ne? Ku biyo ni don jin the mystery behind d story. 4.A yau asabar ake bikin diyan mai gari su hudu duk mata kuma sune na farko da mai garin ya fara aurar wa. Duk wanda ka gani babba da yaro kowa farinciki yake domin sun san yau kakarsu ta yanke saqa za’aci asha har a barshi. Suna ta shirin tafia maza suje daurin aure mata suna tafia gidan mai gari. Wanda ma akaga bashi da niyyar zuwa kallon sakarai ake masa. Duk wanda bai samu wannan garar ba ynx to fa sai badi idan mai gari yayi layya,za’a bi gida gida a raba abinci da nama. A gidan goggo habi, Maryo anci gayu zata bikin, tace ma goggo kiyi ki zira min zariyar sikel din goggo ta ce ai saurin nake bari dai juma’a ta gaba idan naje cin kasuwa a danja zan siyo miki robar nan danaga suna amfani da ita acan. Ta fisge skirt din “um ni bani sai faman bata min lkc kike. Tana sawa goggo ta kalle ta tace lallai bikin diyan maigari ya ciri tuta yau kece da wanka haka, maryo ta zumbura baki shigowar isuhu dan wurin hinde ne ya katseta ya harareta jaka kawai kema kareren zaki? Ki ka kuskura kika fita sai na lahira ya fiki jin dadi. Goggo ta saki baki tana kallonshi “Toh a matsayinka na ubanta ko wa yau naji iya shege. Wuce ki tafiyarki Allah ya tsare, ni ma ynx zanje ma su hajiya Allah sanya alheri. Amma goggo fisabilillahi wa ta sani a gidan, goggo tace sauran jama’ar gari dake zuwa gayyatarsu akayi, in ana biki a gidan maigarinku to ya shafeka tunda shugabanka ne. Dole isuhu ya kame bakinsa. Har zata fita sai tace baki ce in gaida hadi ba goggo tayi dariya To ki gaida audun. Isuhu ya taso zai mangareta ta fita a guje. Ko da na leka gidan bikin tare da Demo girls suma yan karere . Maryo ce ke raba ma kawayen amare abinci (kuji shisshigi) wata budurwa tace mata Miko min robar naman can in boye villagers dinnan duk sun kwashe” Maryo ta kalleta shekeke tacigaba da abinda take. Da yarinyar ta gaji sai ta tsallaka wurin da kanta zata dauka Wani irin mazga maryo ta kai mata wanda yayi sanadiyyar fadawarta kan itacen dake wurin alokaci guda kuma ta saki ihu da ya janyo hnkl mutane, yarinyar na tashi ta mareta nan da nan dambe ya kaure sai ga maryo a kasa. Manyan suka tmby meya hadasu yarinyar tace naman nan ne naga an kwashe shine nace ta miqo min in adana ta share ni naje da kaine in dauka shine ta tureni. Kowa ya fara Aa maryo baki kyauta ba haka akeyi? Yarinyar ta gyatsina baki to ma uban wa ya gayyato ta? Maryo tace uban da ya gayyato ki. Tace kin san ko ni wacece? Maryo tace Allah yasa kece amaryar. Wata mata daga ciki tace yau naji karfin hali yar uwar amaren ce fa da uwarta da maigari nono daya suka sha kunsan mutanen kauye akwai iya bayani. jikin maryo yayi sanyi wata dattijuwa aciki Tace Rashin sani ne kar kuga laifinta sukace baaba baki san halin wannan fitinanniyar yarinyar bane waye bai santa ba a garin nan. Suma amare suka sa baki kowacce tace bata taba mgn da maryo ba sun dai qyaleta ne kawai. Bakuwar tace to gayyar sodi mun gode sai ki kwashi bakar fuskarki ki fita mungode, Village girl. Ita maryo a zatonta kalmar village girl babban zagi ne ta mamayesu ta falla ma faty(baquwar) mari ta arce ana kare. 5. Ji tayi kawai tayi karo da mutum, A razane ta dago sakamakon zafin da taji a goshin ta. Yana duqe yana gyara takalminsa idonta ya sauka kan zobon data warce a hannun wani yaro duk ya bata masa farar shadda, sai daya qare sannan ya dago yaga wace isasshiyarce haka kuma ta kasa bashi hakuri. Idonshi ya fada cikin nata. Ba qaramin firgita yayi da ganinta dama akwai irin wannan kyan a kauyen nan. Sun dauki lkc mai tsawo suna kallon juna ba tare da sun sani ba. Maryo ta fara kauda kanta yayin da ta gagara motsawa bare wata kalma ta fito. Suna cikin Wannan halin gayyar jama’ar da suka biyo maryo don daukar fansa suka iso inda suke. Da zuwansu faty ta cira hannu ta watsa ma maryo mari guda 3 sa’annan suka rufar mata da duka baji ba gani. A fusace Abdul hadi ya fisgo ta daga tsakiyarsu ya shara wa faty mari itama, ta rike kunci tana kallonsa. Yace me ta muku zaku hauta da duka? Jaka kuka samu? Har da ke faty. Al’ajabi ne ya hana faty kwakkwaran motsi. Can yace duk da ban san dalilin dukan ba dole ku bata hakuri, faty tace wlh bazamu bata hakuri ba. Maryo wacce jikinta ke ta faman bari ta juya da nufin tafia gida 2 2 take ganin mutane kuma jinta take acikin laima kamar wacce tayi fitsari. Salatin da tajiyo shiyasata juyawa a kasalance. Me muke gani haka inji mutanen kan kace me mata sun zagayeta wasu biyu kuma suna janta ku kaita ciki wannan irin sakarci. Luu ta tafi zata fadi suka tarairayeta suka shiga da ita ciki. Toh fa! meya sami maryo haka? Ku biyoni. 6. Farkawa tayi ta ganta jikin goggo tana shafa mata ruwa a fuska. Hawaye ne kawai ke zuba daga fuskarta fargaban ta daya ynx in maryo ta mutu tabbas binta zatayi. Mutanen dakin sunata bata baki “haba goggo daga suma meya kawo mgnr mutuwa”, suna cikin haka ne ta farfado, ta tashi zaune jikinta ba inda baya ciwo goggo sai faman sannu take mata. Ta matso kusa da kunnen goggo tace goggo kamar nayi fitsari fa goggo tace ba fitsari kika yi ba jinine. A tsorace ta mike wayyo Allahna na shiga uku tana kokarin cire skirt dinta goggo ta hana ta “baki da hnkl ne me kike shirin yi tsirara zakiyi? Tace goggo jini fa kika ce wlh mutuwa zanyi. Yan dakin kowa ya zuba miusu ido goggo ta kasa fada mata cewa girma ne ya kamata. Wata mata ce ta katse shirun jinin al’ada ce kika fara, amma ba dadi ace a bainar jama’a kowa yaga sirrinki har da maza. Maza? Goggo ta bukaci sani. Kwarai kuwa ai har audu ya shafi jinin da yana raba fadan, lkcn ne ma muka gani inji wata dake gefe abun ya dade fa tun bata dade da shigowa ba mun dauka zobo ne har karime na cewa mu fada mata, nina kwabeta sanin rashin kunyarta. Nan fa kowa yacigaba da fadin albarkacin bakinsa. Goggo ta fara zage zage jin an fara fado laifinta ne ita ta maida ta ballagaza bata san ciwon kanta ba. Taja hannunta zo mu tafi rabu da annamimai. Mai dakin ta tare ta to wa zai gyara min daki ji yanda tabarmata tayi kaca kaca. Ta hankadeta sukayi gaba. ************************* Maganar duk ta karade gari maryo ta fara jini. Isuhu ko da yaji yazo zaiyi ma goggo tsiya bata barshi ba ta fatattakeshi. A bangaren hadi kuwa tun daga ranar ya rasa sukuni kullum sai yazo kofar gidan ko zai ganta amma ina, Maryo na can jinin al’ada ya natsar da ita. To ko zai dore? Ranar kwana ta 3 daya gaji ya sami yaro ya aika yakira ta goggo ta fito sbd abin ya mata bambarakwai. Ganin hadi ta fara Washe baki ah ah audu ne lafia dai ko? ya gaisheta sannan ya fada mata yazo wurin maryo ne. Cike da zumudi tace af to to shigo daga ciki ai tana kwance ba lafia yace assha meya faru? Ta share shi. A ranta kuwa murna ne fal tasan yau maryo kwanan farinciki zatayi dama kullum sai ta bata lbrn yanda yayi ranar biki. 7. Jin muryar sahibinta ta taso aguje don ta tabbatar da abinda kunnuwanta ke jiyowa saura kadan suyi karo, ta tsaya turus murnar bata boyuwa shima sai ya biye mata da murmushin ba laifi yayi kwalliyarsa daidai irin ta wayayye, baza ma a hada shi da samarin kauyen ba. Goggo ta zungureta ke shashasha haka ake tarban bako, cikin rawar jiki ta jawo tabarma zata shimfida goggo tace su shiga daki ne wajen akwai rana. Bayan gaishe gaishe ya sanar da goggo shi fa son maryo yake. Wohoho tsalle ta daka ta rungume goggo tana dariya goggo tace to ki natsu mana. Tace bakijin me yake cewa ne tace naji ai ta kalleshi da gaske kana so na ya mata murmushi. Shi dai yanata mamakin wannan murna ya dade yanajin lbrn maryo bai taba ganinta ba sai a wannan karon. Nan dai suka taba hira ya tashi ya zai tafi ya aje ma goggo yan canji ya fita maryo ta rakashi suna fita yace ta koma gida akwai inda zashi sauri yake. Ta juya cike da farin ciki. Ta tarar da goggo anata juya kudi. ” Assalamu alaikum” goggo boye ga munafukar nan ta dawo. Yar budurwar tashigo bazata wuce sa’ar maryo ba. Goggo tace Amina ce “eh ni ce. Ta gaida goggo gashi inji innarmu toh madallah hinde tana nan qalau ta amsa lahia lau. Maryo ta ja tsaki ta fita ita dai ta bita da kallo. Amina diyar hinde ce wato jikar goggo sam halinsu baizo daya da maryo ba. Ba sa shiri basu zama a inuwa daya. Musamman ma ynx da tayi sanadin rabuwar mahaifiyarta da mahaifinta. Halayyarsu ta bambanta sosai. Bata da hayaniya sam. Yanxu ma taje yi ma mahaifiyarta hinde kwana 2 ne a can qauyen dabai inda ta qara aure. Tun bayan mutuwan auran hinde mijin ya turo mata ya ‘yan ta bazai iya rikewa ba suma ba’ a son ranshi ta haifa ba. Shine suke zaune tare da goggo. Zaman su gidan bai canza komai ba daga yanda goggo ke lallaba maryo illa bambanci da take nunawa. Maryo bata ji dadin dawowar Amina ba. A ganinta bata son kowa ya rabi goggo sai ita kadai. Duk ayyukan gidan amina ke yinsu yayinda maryo bata ko kauda tsinke. Idan iskancinta ya tashi qiri qiri zata yita qirqiro ayyukan da amina zata wuni yi ba hutu. Kuma ba yanda ta iya sai hakuri. Haka shima isuhu tafi kullum sai ta kai karar shi wurin goggo ta fi tsanarshi ma. Maryo! maryo!! ke daso goggo ke kwala mata kira. Tana ji amma taqi tankawa saida goggon ta biyota wai ina kayan da amadu ya kawo miki kwanaki ki fiddo su kusa don ya kusa zuwa. Ta zaro ido ta dafe kirji Alhajin birni ya kusa zuwa. Goggo tace eh to kinsan dai a wata 3 sau 2 yake zuwa yanzu da nayi lissafi watanshi na hudu kenan nasan ko yana hanya. To ki fiddo su kinsan in ya ganki da wadannan tsummokaran fada zaiyi ke ba wuya kin kashe kaya. 8. Hankalinta duk ya tashi jin alhaji zai zo tsoronshi take kamar me baya mata da wasa. Duk shegantakarta idan yazo ajewa takeyi sai ya tafi. Duk zuwa sai ya jibgeta, shi ya sanyata a makarantar boko tafi shekara 9 har ynx bata gama aji 5 ba sbd dakikanci yau aje gobe baza’a ba. Shiyasa idan taji zaizo hnklnta ke tashi. Jiki a sanyaye ta tashi ta bi amina kicin kawo in yanka miki Amina ta kalleta tasan dai taimakon ba don Allah bane tsoron alhjn birni yaji lbr take. Tace ki barshi in don alh bazai sani ba barin gidan ma zanyi gobe. Barin gidan cewar goggo to kije ina tace ai mijin innarmu yace in koma can zai rikeni goggo ta hau salallami to da shine baki fada ba. Kin gado kinibibi wurin uwarki koh. Zatayi mgn goggo ta gwabe ta ta shige daki tana cigaba da sababi. ******************** Yau an wayi gari suna shirye shiryen zuwan alhajin birni ya sanar musu ta wurin wani mafatauci dake zuwa garin. Goggo nata kaiwa da kawowa, yayinda maryo ta zuba tagumi can sai ta dago tayi tsaki. Ta dubi goggo wai me mutumin nan ke zuwa yi wurinki ne ni fa na tsaneshi, sai da gaban goggo ya fadi. Ta daure wane mutumi? tace alhajin birni, bata ba ta amsa ba sai dai tace tashi maza kiyi wanka kafin ya iso kin san halinshi dai. Tayi qwafa sai yayi ta min isa kamar wani ubana, goggo ki hana shi zuwa ta amsa da toh kawai sbd bata son mgnr tayi tsawo. Da La’asar alh ya iso har sun fidda rai da zuwan nashi. Da sallama ya shiga gidan goggo ta amsa kamar bata so zuwanshi ba. Ya shiga daki, maryo dake uwar dakan goggo ta kara langabewa kamar me barci. Goggo ta shigo suka gaisa kadaran kadahan kamar ba itace ke shirye shiryen zuwanshi ba. Can jimawa yace wai ina maryam ne nan da nan ta hade rai a ranta bata son su hadu. Inda sabo ya saba da hakan. Ya shiga kwalla mata kira sanin tana gidan. A hanzarce ta fito tana mutstsuke ido irin na mai barci. Ta tsaya masa kerere ya daka mata tsawa meye haka? waye sa’anki? baki iya gaisuwa bane a lokaci guda ya jero mata tmbyoyin jiki na rawa ta gaisheshi. Goggo a qufule tace kaga halin naka koh. Daga zuwanka zaka hana yarinya sakat. Yace yi hakuri a gajarce Shirun mintuna ne ya biyo baya. Maryo naso ta tashi tana tsoro( wannan shine ido wa ka raina…). Ya kalleta ya labarin karatu da fatan kina maida hnkl goggo ta cafke sosai ma har kyauta take samu . Ya gyada kai ba don ya yarda ba. Yace dauko min takardun makarantarki in gani. Goggo ta qara tarewa ke tashi ki tafi wasanki wannan kwakwafi har ina. Tunda yaji haka yasan da walakin. Ta tashi sum sum ta fice tana fita ta sauke numfashi. 9. Fitarta bata zame ko inaba sai gidan maigari, a kofar shiga suka hadu yayi daria yace maryo kenan ynx ma gidanku zani tace nayi kewarkane. Yace jiya ne fa kawai bamu hadu ba ta zumburo baki jiya kawai ne. Ya rusuna cike da wasa Allah huci ran gimbiya. Tayi daria yace to muje gidan naku koh. Tace a’a wannan jarababban dana baka lbr yazo. Yace to muje bayan gari dama yanda gaein nan yayi luf luf shine yafi daidai da kasancewar masoya tare. Ta washe naki to muje. Masu karatu bamu da lbr ashe soyayya ta kankama tsakani maryo da hadi. Anya ko zai jure ma halayyarta. Zai dai sha katobara. Muna dai biye. Jam33lerh HALACCI 10. Tafiya suke cike da nishadi yana ta mata kalaman soyayya. Ita dai murmushi kawai take jin ta take kamar tana tafia a cikin gajimare. Duk inda suka wuce sai an kallesu, yan mata nata cizon yatsa ko wacce ji take inama itace hadi ke so. Suka sami wuri suka zauna yace kin barni inata zuba kin kasa cewa komai haka ake soyayya, bazaki fada min abinda zanji dadi ba, To bani lbr tace ban iya ba. Ke kullum baki iya ba gaskia zan tashi?in tahiyata. A hazarce tace kayi hakuri ganin yana kokarin mikewa. Wane iri kake so? yace kowanne. Tayi shiru can tace da yar mowa ce da yar bora. Ya qyale dariya yace maryo manya tace meye ba labari kace ba. Ya dai lura sam bata da wayau in masoyinki yace ki bashi lbr ai ba haka yake nufi ba yace qawayenki basa baki labarin samarin. Ta tabe baki ni banda kawa “wai kina zuwa ma makaranta tace ina zuwa ina aji biyar yace aji biyar? Katuwa dake ” to ba malamanne suka qi cewa in tahi wata ba duk yan ajinmu sun fita ta fada a shagwabe. “To meyasa. Oho musu ai goggo tace daina zuwa zan yace ko dai aure kike so. A kunya ce ta bar wurin tayi nesa dashi sosai tana tsaye taga wata mota ta nufi wani gidan gona dake bayan garin ance gidan wani alhaji ne ba wanda ke zuwa wurin, ya sanar da mai gari ko da wasa kar wani ya bi hanyar gidansa. Don haka mai gari ya tsawatar musu. Maryo ganin motar kawai sai ta bisu a baya ita dai kan ta mutu in allah ya yarda sai ta dana mota. Har motar ta tsaya ganin wani bakin kirin ya leko tayi maza ta boye gani tayi sun kinkimi wasu yan mata 2 sun shiga gidan. Data leka taga sun gama shigewa kusan su 6,sai ta fito daga maboyarta ta bisu data isa ga motar sai da ta shafa tace irinta alhajin birni ce wallahi. Nan ta lalace tana qauyanci can ta fara jiyo ihu ta kalli gidan a tsorace ko dai in shiga ne. Jin ihun yaqi qarewa tace um bari inje in kashe kwarkwatan ido. Kawai ta kutsa kai cikin gidan da shigarta ta hango wata yar taga kuma da alamun daga nan ihun ke fitowa ko da ta leqa taji suna fadin wadannan akwai kaya oga ko za’a bar mana ne mu rika hutawa dasu, sai a samo wasu ko a qauyan… Basu qarasa ba ogan ya daka musu tsawa kuyi kuyi abinda ke gabanmu baku da hankali ne lkc fa kurewa yake ga duhu ya gabato ina da abin yi. A yau nake so in kaima boka abubuwan don in banci primaries dinnan ba akwai matsala. Daya suka jawo suka fara da yanke nononta daya wani razanannen ihu ta saki.Maryo zata fasa ihu nayi maza na damqe bakinta haka suka farke cikinta suka kwashe kayan cikin atakaice saida suka mata kaca kaca. Sannan suka kwashe suka zuba a buhu, maryo sai kokarin kwacewa take naqi sakinta kar ta tona mu. Allah sarki dayar baiwar allahn ganin yanda akayima yar uwarta yasa kukan nata yatsaya cik tasan tata ta qare. Itama aka jawo ta sai ogan ya musu alama da hannu su tsaya yace wannan bazata mutu a banza ba sai na dah na. Gani nayi yana kokarin cire wando bansan lkcn da na buga wani tsalle ba na ganni a waje, ita kuwa maryo ihu ta saka tazo tazo ta wuce a guje. Har zan koma sai nagansu sun fito aguje suma na labe. Haka suka dinga bin maryo sai da suka ga ta kawo wurin jama’a sannan suka koma. 9. Fitarta bata zame ko inaba sai gidan maigari, a kofar shiga suka hadu yayi daria yace maryo kenan ynx ma gidanku zani tace nayi kewarkane. Yace jiya ne fa kawai bamu hadu ba ta zumburo baki jiya kawai ne. Ya rusuna cike da wasa Allah huci ran gimbiya. Tayi daria yace to muje gidan naku koh. Tace a’a wannan jarababban dana baka lbr yazo. Yace to muje bayan gari dama yanda gaein nan yayi luf luf shine yafi daidai da kasancewar masoya tare. Ta washe naki to muje. Masu karatu bamu da lbr ashe soyayya ta kankama tsakani maryo da hadi. Anya ko zai jure ma halayyarta. Zai dai sha katobara. Muna dai biye. Jam33lerh HALACCI 10. Tafiya suke cike da nishadi yana ta mata kalaman soyayya. Ita dai murmushi kawai take jin ta take kamar tana tafia a cikin gajimare. Duk inda suka wuce sai an kallesu, yan mata nata cizon yatsa ko wacce ji take inama itace hadi ke so. Suka sami wuri suka zauna yace kin barni inata zuba kin kasa cewa komai haka ake soyayya, bazaki fada min abinda zanji dadi ba, To bani lbr tace ban iya ba. Ke kullum baki iya ba gaskia zan tashi?in tahiyata. A hazarce tace kayi hakuri ganin yana kokarin mikewa. Wane iri kake so? yace kowanne. Tayi shiru can tace da yar mowa ce da yar bora. Ya qyale dariya yace maryo manya tace meye ba labari kace ba. Ya dai lura sam bata da wayau in masoyinki yace ki bashi lbr ai ba haka yake nufi ba yace qawayenki basa baki labarin samarin. Ta tabe baki ni banda kawa “wai kina zuwa ma makaranta tace ina zuwa ina aji biyar yace aji biyar? Katuwa dake ” to ba malamanne suka qi cewa in tahi wata ba duk yan ajinmu sun fita ta fada a shagwabe. “To meyasa. Oho musu ai goggo tace daina zuwa zan yace ko dai aure kike so. A kunya ce ta bar wurin tayi nesa dashi sosai tana tsaye taga wata mota ta nufi wani gidan gona dake bayan garin ance gidan wani alhaji ne ba wanda ke zuwa wurin, ya sanar da mai gari ko da wasa kar wani ya bi hanyar gidansa. Don haka mai gari ya tsawatar musu. Maryo ganin motar kawai sai ta bisu a baya ita dai kan ta mutu in allah ya yarda sai ta dana mota. Har motar ta tsaya ganin wani bakin kirin ya leko tayi maza ta boye gani tayi sun kinkimi wasu yan mata 2 sun shiga gidan. Data leka taga sun gama shigewa kusan su 6,sai ta fito daga maboyarta ta bisu data isa ga motar sai da ta shafa tace irinta alhajin birni ce wallahi. Nan ta lalace tana qauyanci can ta fara jiyo ihu ta kalli gidan a tsorace ko dai in shiga ne. Jin ihun yaqi qarewa tace um bari inje in kashe kwarkwatan ido. Kawai ta kutsa kai cikin gidan da shigarta ta hango wata yar taga kuma da alamun daga nan ihun ke fitowa ko da ta leqa taji suna fadin wadannan akwai kaya oga ko za’a bar mana ne mu rika hutawa dasu, sai a samo wasu ko a qauyan… Basu qarasa ba ogan ya daka musu tsawa kuyi kuyi abinda ke gabanmu baku da hankali ne lkc fa kurewa yake ga duhu ya gabato ina da abin yi. A yau nake so in kaima boka abubuwan don in banci primaries dinnan ba akwai matsala. Daya suka jawo suka fara da yanke nononta daya wani razanannen ihu ta saki.Maryo zata fasa ihu nayi maza na damqe bakinta haka suka farke cikinta suka kwashe kayan cikin atakaice saida suka mata kaca kaca. Sannan suka kwashe suka zuba a buhu, maryo sai kokarin kwacewa take naqi sakinta kar ta tona mu. Allah sarki dayar baiwar allahn ganin yanda akayima yar uwarta yasa kukan nata yatsaya cik tasan tata ta qare. Itama aka jawo ta sai ogan ya musu alama da hannu su tsaya yace wannan bazata mutu a banza ba sai na dah na. Gani nayi yana kokarin cire wando bansan lkcn da na buga wani tsalle ba na ganni a waje, ita kuwa maryo ihu ta saka tazo tazo ta wuce a guje. Har zan koma sai nagansu sun fito aguje suma na labe. Haka suka dinga bin maryo sai da suka ga ta kawo wurin jama’a sannan suka koma. Jam33lerh HALACCI A guje ta wuce goggo dakeb tankade ta shuge bayi jibkake burututuu… Duk ta cika tsakar gidan da wari. Bayan kusan minti 40 ta fito a gajiyevta fada jikin goggosai ta fashe da kuka goggo a rude ta tambayeta meya faru ta kasa bata amsa illa jikinta dake ta rawa ganin hnkln goggo yaqi kwanciya sai ta fada mata abinda ta gani. Goggo mabsaida ta tsorata ganin yanda hnkln maryo ya tashi ta shiga kwantar mata da hankali gami da dauko mata abinda tafi so wato fura. Da haka har ta natsu tana sha suna hira. Goggo tace in tashi gashi ga malam zakiru can yana kiran sallah. Maryo ta bar shan furar tace ina alhajin qauye. Goggo tace sai yanxu kika tuna tace ina zan tuna shi ina cikin tashin hankali. Goggo tace Allah dai ya kyauta, ai ya wuce tun dazu wannan karon bai kwana ba. Cike da murna tace ai gwanda da ya tafi nima na huta. Goggo ta kalle ta je tayi alwala. Bata damu da tasa maryo tayi ba. Washe gari da dare hadi yazo wurin maryo suka shiga zauren gidan suka zauna yace jiya ina kika shige ne na nemeki ban ganki ba. Tace gida na taho taqi fada masa gaskia ne sbd goggo ta kwabeta. Ya qura mata ido Can yace maryo ina sonki so na hakika kallonki kadai kan nishadantar dani don Allah ki natsu ki daina shashanci. Ba na jin dadin abinda akeyi a gari. Kina so muyi aure tace gyada kai to kin gani ai zanso in auri natsatsiya mai tarbiyya ko don ‘ya’ yana. Malam zakiru ma ya fada min ba kullum kike zuwa makarantar allon ba. Kamar zatayi kuka tace kayi hakuri na daina, yace yauwa dan Allah kar in kuma ji an kawo kararki. Yace gobe fa zan koma makaranta a zaria ta dafe kirji shikenan bazan kara ganinka ta fara kuka ya fara lallashinta ba dadewa zanyi ba wata 2 kawai zan dawo tace Ai nasan zakaje can ka samo yar birni ka manta dani ya murmusa maryo kenan yan matan birni yaushe zasu kula dan qauye irina, kedai ki maida hankali a karatu kawai ko bana nan pls banda shashanci kinga kin girma kema kin kusa zama uwa ki sami da ko ya abinda kike buri. Ta washe baki bako kunya ya akayi ka sani, ai ana kawo min labaranki da yanda kike tarewa a duk gidan da kikaji anyi haihuwa sukayi dariya tace ai abin na burgeni ne yace da na dawo sai maganar aure. Ya miqo mata leda ga wannan ki gaida goggo tace tam alkah tsare. Bata masa godiya ba ta shige gida dama ya saba da dabiunta. Wannan karon alhajin birni zuwan bazata ya musu kwananshi 10 da tafia maryo ma tana can gantalinta duk da nasihar da hadi ya mata ta dai rage. Suna dan taba hira da goggo, ya dade a gidan sannan ta shigo ta zage zage ita da wani yaro da ya biyo ta. Jakancinta ta lura da motarsa ba, fadawa dakin kawai tana fadin wlh sai in fasa ma yaro kai baka san ni matar dan maigari ba ce. Duk suka zuba mata ido, tsorace ta durkusa ta fara gaisheshi ganin wani kallo dayake mata don sam bata lura dashi ba. Bai amsa ta ba. Can jimawa yace gidan ubanwa kika je? Jiki ta ya hau kyarma tasan kadan daga aikin shi ya fara jibgarta. Goggo tace ban son haka fa wai kai Amadu me yarinyar nan ta tsare maka ne? Shikenan ba dama ta fita yace amma goggo duba fa yanda ta shigo tana fada da maza wannan ya dace kenan a matsayinta na ‘ya mace budurwa? Kai amadu wannan ya zama karo na qarshe da zaka kuma sa baki akan maryo meye hadinka da ita. A razane ya dago ya kalli goggo, ita kanta saida tayi da ta sanin furta kalmar da ganin expression din fuskarshi. Amma sai ta dake tayi kicin kicin da rai. Ita dai maryo sai faman raba ido take a tsakanin su. Ya tashi ya fita ranshi duk a bace harcwani jiri jiri yake gani ko sallama basu ba ya kamabhanyar katsina HALACCI 10. Tafiya suke cike da nishadi yana ta mata kalaman soyayya. Ita dai murmushi kawai take jin ta take kamar tana tafia a cikin gajimare. Duk inda suka wuce sai an kallesu, yan mata nata cizon yatsa ko wacce ji take inama itace hadi ke so. Suka sami wuri suka zauna yace kin barni inata zuba kin kasa cewa komai haka ake soyayya, bazaki fada min abinda zanji dadi ba, To bani lbr tace ban iya ba. Ke kullum baki iya ba gaskia zan tashi?in tahiyata. A hazarce tace kayi hakuri ganin yana kokarin mikewa. Wane iri kake so? yace kowanne. Tayi shiru can tace da yar mowa ce da yar bora. Ya qyale dariya yace maryo manya tace meye ba labari kace ba. Ya dai lura sam bata da wayau in masoyinki yace ki bashi lbr ai ba haka yake nufi ba yace qawayenki basa baki labarin samarin. Ta tabe baki ni banda kawa “wai kina zuwa ma makaranta tace ina zuwa ina aji biyar yace aji biyar? Katuwa dake ” to ba malamanne suka qi cewa in tahi wata ba duk yan ajinmu sun fita ta fada a shagwabe. “To meyasa. Oho musu ai goggo tace daina zuwa zan yace ko dai aure kike so. A kunya ce ta bar wurin tayi nesa dashi sosai tana tsaye taga wata mota ta nufi wani gidan gona dake bayan garin ance gidan wani alhaji ne ba wanda ke zuwa wurin, ya sanar da mai gari ko da wasa kar wani ya bi hanyar gidansa. Don haka mai gari ya tsawatar musu. Maryo ganin motar kawai sai ta bisu a baya ita dai kan ta mutu in allah ya yarda sai ta dana mota. Har motar ta tsaya ganin wani bakin kirin ya leko tayi maza ta boye gani tayi sun kinkimi wasu yan mata 2 sun shiga gidan. Data leka taga sun gama shigewa kusan su 6,sai ta fito daga maboyarta ta bisu data isa ga motar sai da ta shafa tace irinta alhajin birni ce wallahi. Nan ta lalace tana qauyanci can ta fara jiyo ihu ta kalli gidan a tsorace ko dai in shiga ne. Jin ihun yaqi qarewa tace um bari inje in kashe kwarkwatan ido. Kawai ta kutsa kai cikin gidan da shigarta ta hango wata yar taga kuma da alamun daga nan ihun ke fitowa ko da ta leqa taji suna fadin wadannan akwai kaya oga ko za’a bar mana ne mu rika hutawa dasu, sai a samo wasu ko a qauyan… Basu qarasa ba ogan ya daka musu tsawa kuyi kuyi abinda ke gabanmu baku da hankali ne lkc fa kurewa yake ga duhu ya gabato ina da abin yi. A yau nake so in kaima boka abubuwan don in banci primaries dinnan ba akwai matsala. Daya suka jawo suka fara da yanke nononta daya wani razanannen ihu ta saki.Maryo zata fasa ihu nayi maza na damqe bakinta haka suka farke cikinta suka kwashe kayan cikin atakaice saida suka mata kaca kaca. Sannan suka kwashe suka zuba a buhu, maryo sai kokarin kwacewa take naqi sakinta kar ta tona mu. Allah sarki dayar baiwar allahn ganin yanda akayima yar uwarta yasa kukan nata yatsaya cik tasan tata ta qare. Itama aka jawo ta sai ogan ya musu alama da hannu su tsaya yace wannan bazata mutu a banza ba sai na dah na. Gani nayi yana kokarin cire wando bansan lkcn da na buga wani tsalle ba na ganni a waje, ita kuwa maryo ihu ta saka tazo tazo ta wuce a guje. Har zan koma sai nagansu sun fito aguje suma na labe. Haka suka dinga bin maryo sai da suka ga ta kawo wurin jama’a sannan suka juya. 11. A guje ta wuce ta goggo dake tankade, ji kake bururtutuu… Tana sakin zawo duk ta cika tsakar gidan da wari. Sai da ta kwashe minti 40 sannan ta fito jiki a sanyaye ta fada jikin goggo ta fashe da kuka. A rude goggo ke tambayarta meya sameta ta kasa cewa komai illa kukan daya qaru. Sai da ta gaji itama goggo kamar zatayi kukan sannan ta fadama goggo abinda ya faru ba karamin girgiza tayi ba sai da ta shafe minti 5 kafin ta iya mgn. Abinda nakeso dake ki rufa mana asiri ki birne mgnr nan idan kika bari wani yaji to mugayen nan zasu gano ki kuma ba qyaleki zasuyi ba. Maryo ta qara rudewa ganin haka goggo ta fara kwantar mata da hnkl tare da dauko mata abinda tafi so (fura). Har dai ta sake ta mantata cigaba da harkokinta. Washe gari hadi yazo suka shiga zaure inda suka saba zama, yace jiya na nemeki na rasa ina kika shige? Tace gida na koma. Ya tsura mata ido wallahi ina sonki maryam so na hakika ke nake fata ki zamo uwar ya’ya na rashin natsuwarki kawai ke damu na. Kowane mutum yana fatan ya auri mace ta gari mai tarbiyya ko don ya’yanshi. Pls ki natsu ki daina wannan shashancin sam bana jin dadi. Idonta ya kawo kwalla kayi hakuri na daina. Yauwa ko ke fa sam banjin dadin yanda ake zaginki a gari, malam zakiru ma ya fada min ba kullum kike zuwa makarantar allon ba. Haka ya dinga mata nasiha jikinta yayi sanyi yace gobe fa zan koma makaranta ta dafe kirji shi kenan ba zan dinga ganinka ba ya murmusa ba wani dadewa zanyi ba wata 3 kawai dayike shekarar karshe nake. Tace ni dai kar kaje kaga yan matan birni ka manta dani yace Allah ya sawwake yaushe ma matan birni zasu kula dan kauye ki kwantar da hankalinki kekam. Ko bana nan dan allah kar a kuma kawo karar ki gida wannan ballagazancin duk ki aje gefe kema fa kin kusa zama uwa ki kula da yaranki ki huta tarewa a duk gidan da kikaji anyi haihuwa. Bata ko ji kunyar maganarsa ba ta rike baki a ina kaji yace a duk abinda kikeyi yana zuwan min. Ina dawowa sai maganar aure kawai. Ya miko mata leda ga wannan ni zan wuce tace allah ya tsare ta shige gida bako godiya. Wannan karon zuwan bazata alhajin birni yayi kwananshi 10 da komawa alokacin maryo ta tafi gantalinta tun bayan nasihan da hadi ya mata sai ta rage wasu abubuwan amma wasu kam da sauki. Goggo tayi mamaki data ganshi ta daure fuska yanda ta saba bayan sun gaisa suka dan taba hira baidai tambayi maryo ba. Ya jima da zuwa sai ga ta ta shigo suna zage zage da wani yaro daya biyota ta maza ta sakace gidan. Jakancinta bai bari ta lura da motarshi dake waje ba. Fadawa dakin tayi tana fadin Wlh sai in kassara yaro turus ta tsaya ganinshi sai kuma ta durkusa jiki na rawa ta fara gaisheshi daga ina kike ta tsure ganin irin kallon da yake mata. Goggo tace dakata amadu ban gane wannan tambaya ba kana nufin bazata fita ta ga mutane ba bana son irin haka. Rai a bace yace amma goggo hakan bai kamata ba tana ‘ya mace kuma budurwa bazata zauna a gida ba ita kenan yawo a gari.. Ta tareshi babu ruwanka da harkarta na gaya maka yace goggo na gaji bazan kuma zuba ido tana shashanci bakinaji fa wani ne ya biyo suna zage zage ina amfanin rashin kamun kai. A fusace goggo tace wannan shine karo na karshe da zaka kuma sa baki a al’amarin maryo umurni ne na baka. In kuma zaka nuna min iyakata ne toh . A razane ya dago jin kalamanta ita kanta ta tsorata da expression din fuskarsa amma sai ta share. Maryo dai sai raba ido take a tsakaninsu. Ya tashi ya fita ranshi a bace har jiri jiri yake gani bai tsaya amsa mgnr da goggo ke masa ba. Yana tafe yana tunanin dole ma ya dauke maryam daga wurin goggo. Razanannen salati ya saki ganin abinda ke gaban shi. 12. Hajiya halima ce zaune da yaranta suna kallo amma hankalinta naga maigidanta daya tafi kauye tun safe gashi har 6 pm bai kira ya sanar da ita isar shi ba alhalin ba haka ya saba ba. Ta kira yafi a kirga not reacheable. Har aka kira magriba ta umurci yaranta suje suyi sallah a daidai lkcn ne wayarta ta fara ringing, cike da zumudi ta dauka a zatonta maigidanta ne, murya taji sabanin na mijinta ana fadin kece hajiya halima tace eh to kizo sa’adah hospital mun kawoshi yai accident. Nan take wayar ta subuce ta fadi bakinta ya dauki salati, a rude ta fita ko ‘ya’ yan bata sanar ma ba. Da sassarfa ta shiga hospital din ba’a barta ta shiga inda yake ba a emergency. Sai daga baya ta shiga tana ganinshi ta fashe da kuka ganin yanda yake jin jiki ko ina jikinshi raunine. Police dinne suka fada mata yanda suka tsince shi cikin mummunam hali sunyi gaba da gaba da wata Daf da qyar suka ciro shi daga cikin motar duk tayi condemn. Inda abin yazo da sauki karaya daya gareshi a hannu sai yan raunuka. Ita ta cigaba da kula dashi bai farfado ba sai bayan 3 days yana coma. A hankali ya riqa samin sauki.. Har ya fara iya tashi ya ci abinci hannun ma yana motsa shi. Tana bashi tea take fada masa Alh muktar da iyalansa kullum nan muke wuni dasu yana dawainiya da mu. Yace Allah ya saka masa ai alh muktar mutum ne bai gama rufe baki ba alhajin suka shigo yace alhamdulillah lallai friend sauki ya samu sannu da kokari hajiya halima suka gaisa. Matar alhajin ta fara ma haj tsiya oh mummy duk kika tashi hankalinki ana daiji da wannan tsoho har na fara tunanin samo masa wata bazawara sai ga lalura ta samu. Haj halima tace kai mami bamu haka dake kar kisa nima yanzu in kwanta duk suka dara (suna kiran junansu da sunanda yaransu ke kiransu). Alh muktar yace kafin kisa a mata ni zan miki. Ta zaro ido haba dai alhaji kai dai kawai a lallaba mu biyu mun isheka. Mami tace af wai ina maman yara ne, tace yau ta tashi da ciwon kai ne momy tace allah ya sawwake, suka cigaba da hira. 13. Washe gari da safe da alhaji muktar yazo asibitin yake fada musu yau zaije kokami ya sanar da su goggo alh ahmad ya gyada kai baice komai ba sai haj ce tace ya kamata fa Allah ya kiyaye hanya. Shirun minti 2 ya biyo baya can haj tace dazu mukayi waya da Musaddiq wai shi dawowa zaiyi yaga abbunshi. Alh muktar yace jiyan nan muka yi maganar fa nace ya bari ya qarike ya taho gaba daya shi bai yarda, tace haka yace wai boye masa muke, da qyar na lallabeshi sai da na hada shi da abbun sukayi mgn tukun ya hakura, banda abinshi ma wata 3 ai kamar gobe ne. Duk maganar da ake alh ahmad bai sa baki ba miskilanci ne ya hade masa da damuwa ya lulabduniyar tunani. Daga bisani alh muktar yabmusu sallama ya kama hanyar kauye. Alhaji muktar ya isa gidan goggo suka gaisa yace can naga maryo tana bin layin sadakar gero me zatayi da shi ne? Goggo ta hade rai karban sadaka laifi ne? . Yace amma goggo naga friend yana wadata ku da komai nima in zanzo ina taho muku da wani abin. Eh inaga ba sadakar zata karba ba kawai tabi layin ne kasan maryo da son wasa. Yayi shiru can ya nisa cike da takaici dama nazo in sanar dake frnd yayi hatsari a hanyar komawa daga nan. Tayi salati garin yaya yace a daidai charanci abin ya faru da wata daf suka hade. Ta fara kuka tuntuni ibaku fada min ba sai yanzu kusan kwana 9. Allah sarki amadu ashe mutuwa ke kiranka kamar zance ya kwana nayi nauyin baki, ta cigaba da kuka tana share majina amma Allah ya isa tsakanina da halima nasan ita zata hana a fada min, Alhaji muktar yayi daria goggo ho ni fa bacemiki nayi ya mutu ba yana nan da ranshi hana asibiti ne ta share hawaye ta zuba masa ido kai dan nan kai infa mutum ya mutu fa shikenan ba’a wasa da mutuwa bare wanda ya hade da daf ai sai dai gawarshi yace wallahi goggo da gaske bai mutu ba. Sai ga maryo ta shigo tana rabe rabe ta dauka alhajin birni ne ganin dayan alhajin sai ta sake shi wannan baya mata fada. Sai kallonshi take a ranta fadi take su dai yan birni duk kyawawa ne. Ya kalleta ya kau da kai goggo in ma baki yarda ba kizo muje ki ganshi ta masa kallon baka da hankali Allah ya sawaka inje birni da ido na da kafata ai saidai gawa ta to ko ita dinma ai sai Allah ya mana hisabi da mutum. In ka ganni ni a lahira kaini akayi dan nan amma ni da birni haihata haihata. Mai zan je yi a makasa ta yace goggo bazakije kiga halin da yake ciki ba tace daga nan na masa addu’a amma ko titin da zai sadani da birni bana bi kaganni nan iya kacina kauyukan dake kusa damu nasan ko a kafa zanje. Maryo da ta kasa kunne Tayi caraf ke dai goggon nan baki da watau alquran birnin ne zakice bazaki ba ni dai zani alhaji alquran zan bika. Goggo ta daka mata duka shegiya ai kema in kinganki a birni saidai birnin aljanna muna nan tare. Ta fara kuka tana buga kafa alquran baki isa ba muguwa he na bishi. Tace kinsan to me za’a jeyi birninne kika dage to amadu ne wai yayi hatsari dif kukan ya tsaya alh muktar saida yayi mamaki tace au uhm tir amma dai ni sokuwa ce ba inda zani tabdi salon inje yasa a kasheni. Tayi shigewarta daki Alhaji muktar yayi ta rokon goggo ta shirya suje taganshi amma ta bada ma idonta toka hakanan ya hakura ya tafi. Bayan tafiyarsa tabi maryo dakin ina geron tace wannan innatuwan ce tayi gulma akaqi bani ca tayi wai siyarwa mukeyi mtswww munafuka. 14. Ko da ya koma ya sanar da su murmushi kawai alhajin yayi yasan za’a rina. Hajiya ma da mamaki ya isheta batayi wani comment ba illa godiya da ta masa har zai tafi sai ga yaran hajiya da qanwarta zata kai 20 years suka gaishe shi ya musu sallama ya wuce. Bayan sati biyu alhaji ya sami sauki aka basu sallama don har an cire bandage din hannun raunukan ma suna warkewa. Yayi gum da bakinshi bai sanar da kowa labarin zuwanshi kokami ba. ********************** BAYAN WATA 3 A yau aka kawo lefen maryo daga gidan mai gari bayan dawowar hadi. Kayan sunyi daidai na masu kudin kauye, Lefen da kowa ke labarinsa a kauyen don da ita aka karba tana zaune ba ko dan kunyar nan, mutane sai zundenta suke ganin goggo ma bata koreta ba suka zuba musu ido. Hmm maryo manya. Kuma a ranar alhaji ahmad ya dira kauyen. Gaban shi kawai yaji yana fadi ya rasa dalili ya kira yara suka shiga musu da tsaraba sannan ya bisu a baya. Su Goggo an tasa akwatuna a gaba ita da maryo lokacin yan ganin kaya duk sun watse ya shiga da sallama ya gaida tsohuwar maryo ma ta gaishe shi suka masa ya jiki yace da sauqi. Aka kawo masa abinci yaci ya koshi, ya kafa kofi yana shan ruwa goggo tace ashe da rabon zakaji lbrn auren daso baisan sanda kofin ya subuce masa ba. Cikin in ina yace wa wa wace dason tace maryo ta mana ai saura kwana 13 yau ya zaro ido maryon ce za’ayi ma aure tace eh na gaji da yanda kake hantararta gwara itama ta kama dakin kanta qila ka barta ta huta da fargabar zuwanka kuma ma ai ta isa auran yace duka nawa take sha huda fa goggo ta harare shi kaji min shashasha to ni nan ina 12 na aka bada ni, ita dinma ai tayi nauyin hannu. Dama maryo tunda aka fara maganar ta fice kada ya buge ta. Kanshi ya dau zafi ya dafe kan gabanshi na cigaba da faduwa goggo tace kar ka wani sa damuwa Dan wurin fa maigari zata aura wannna yaro da yaje birni yayi bokoko a wuta irinka ne shima ai. Kaga ma lefenta nan ya kalli akwatin ranshi ya qara baci. Me tsohuwar nan ke nufi da nine? Ta fara daddaga kayan ya a’a barshi bama sai kin bude ba. TO wurin wa aka nemi auran nata tace wurin su idi mana (ya’yan kishiyarta larai) suma ai iyayenta ne, zuwa nayi takanas na rokesu su manta da wani rashin jituwa ita yarinya ai yar su ce basa guji jinin su ba. Ya tashi cike da takaicinta yace to ni zan wuce tace da wuri haka to a gaida gida ya fice da sauri ya shiga mota driver ya ja suka wuce daman yazo da driver gudun faruwar irin haka 15. Hayewa yayi sama bai tsaya amsa sannu da zuwan da iyalensa ke masa ba. Duk suka zuba ma stairs din ido wani karamin yaro dan 5 yrs yace mummy wat’s wrong wit abbu sauran yaran suka zuba zuba mata ido tace let me find out. Ta bishi saman. Yanda ta sameshi yana safa da marwa a dakin ya tabbatar mata da lallai ba lafia duk da mafi yawan lokuta in yaje kauye da bacin rai yake dawowa. Bata ce masa komai ba ta wuce wurin water dispenser ta tsiyayo masa ruwa mai sanyi jan hannunshi tayi suka zauna a saman gado tare da mika masa ruwan ya shanye ta karo Ya kuma shanyewa ya kalleta yayi murmushi yana jin sonta na ratsa shi nagode ya fada ta mayar masa da murmushin yanzo ka huta sai ka sakko kaci abinci ko in kawo maka nan ne yace eh ina son kadaita kinsan su sai su cika mutun da surutu tace haka ne sallah fa yace nayi a hanya. Ta fita ya bita da kallon so halima ta mai kawaici da sanin ya kamata. Data koma yaran suka taso zasu fara tambayarta kallon data musu yasa suka zauna ba shiri ta shige kitchen ta hado masa abincin takoma. Wai meke faruwa ne inji budurwa mai suna Aisha, ba wanda ya amsa anty rahma yau bazamuje shan icecream ba tsaki ummi tayi wawa wane icecream yau ran abbu a bace ka fita ka gani in bai karya ka ba. Rahma (qanwar mummy ce) tace zamuje amma sai mummy ta gama abinda takeyi ta shige. Aisha tace kai ni dai ba ruwana. A haka mummy ta dawo rike da baby yar 2 years ga ta nan kuyi mata wanka daga nan kowa ya kwanta ina sauran maxan ne? may be suna library inji Aisha toh ni zan kwanta ta tafi. Ba’a son ransu ba suka tashi sun so su fita duk da lokacin 9 ta kusa. 16. Yana zaune a office dinsa ya kasa aikata komai masinjansa ne ya katse masa tunani Sir general muktar ne yazo ya daka masa tsawa frnd dinne zaka hana shigowa sai ka sanar min sorry sir naga yau kamar baka son damu ne da ga nan ya koma da sauri. Kallo daya ya masa yaga yanda ya rame ya bashi hannu suka gaisa frnd me ke damunka ne? Ya qirqiro murmushi ba komai me ka gani, haba fuskarka bata boye damuwarka ba diba yanda ka rame fa, tun kwanciyarka asibitin na lura kana cikin matsala yanzu har akwai abinda zaka boye min? Ka manta yanda muke magance matsalolin mu tare. Alh ahmad Yace frnd ina da damuwa na rasa mafita, kasan jiya naje kokami yace eh ashe zanje in tarda abin baqin ciki yayi shiru kamar bazai magana ba can yace wai maryam za’ayi ma aure. Wace maryam din ya fada a firgice yace maryam dai daka sani ya dai daka sani ya dafe kai yanxu maryam dince za’ayi ma aure gaskia frnd zaman maryam a kauyen nan qara kashe mata rayuwa kawai za’ayi. Wannan wane irin abu ne goggo takeyi bata tunanin haqqin ka? To ka shawarci hajiya munyi maganar amma kasanta da kawaici batamin wata kakkwarar magana ba, kaina ya kulle frnd ka bani mafita. Yayi jim ya tashi yanata kai kawo a office din dukkan su sun shiga rudani alh tunanin shi bazai taba bari rayuwar maryam ta qare a kauyen nan ba. Can general yace yes haka ma za’ayi ya dawo ya zauna alh ya dubeshi. 47. Tunda musaddiq ya tafi kullum sai sunyi waya da maryam ranar da bata jishi bata qara sukuni soyayyarsa ta zame mata tamkar abinci. Sai ta riqa tunanin dama haka so yake ashe da ba son hadi nake ba. Duk abinda ya faru sai ta bashi lbr na dariya yayi dariya har take bashi lbrn malamin nan ynx biyayya yake mata tamkar zai kwanta ni ko sai zuba rashin mutunci nake yace um um cutie kin ga ynx bani ba faruq ba me tare miki fada tace tab kaga yanda girma na ya qaru a makarantar. Haka dai suke kullum shima yana yawan bata labaran qasar paris. ******************** Kamar yadda su abbu suka saba duk shekara suke zuwa aikin hajj amma shifting sukeyi wannan shekaran idan matan abba sukaje wata shekarar mummy taje. Suna yin haka ne sbd yara. Wannan karo sai suka tafi gaba dayansu wato abba da matanshi sai mummy da abba. Sai yaran abba suka koma gidan abbu tunda akwai anty rahma kuma ko taje makaranta akwai masu aiki, Ga kuma sojoji 2 da aka kawo gidan. Kafin su tafi sai da abbu yaje kauye don cika alkawarin da ya ma isuhu, ya dauko shi ya nema masa makarantar yaqi da jahilci don a shekarunsa na ashirin da biyu yayi girma a secondary. Tunda suka tafi maryam ta fara ganin sauyin rayuwa, domin anty rahma ta fito da tsanar da ta mata ne qara ra. Ba daman ta zauna a falo zata fara zaginta da hantararta sauran yaran suna taya ta. tun tana ramawa har ta daina sbd ance sarkin yawa yafi sarkin qarfi sai ta daina zaman falon kullum tana daki ita da hafsat yar kyuya da ita kadai take yarda, wurin ibrahim da naseerah kawai take samun sauki. Hatta qannenta da suke ciki daya ba ruwansu da ita na rasa dalilin wannan qiyayya. 48. Da misalin 8:56 maryam ta sauko da hanzari ta isa dining don yin breakfast taga wayam ta nufi kicin wurin masu aiki basa nan ta bi su daki ta tarar suka karyawa da koko da kosai tace ina abinci na suka shiru cikin nuna kosawa tace ina yake ne kunga nayi latti sai daya ce tayi qarfin halin fada mata su Aisha sun cinye tace ban gane sun cinye ba abinci kadan kukayi ne suka hada baki wurin fadin ai anty rahma ce ta nuna musu yanda zasu dafa ko su basu samu ba. Suka miqa mata kosan ko zakici wannan bata sauraresu ba ta fita driver ya sauke ta. Cikinta sai kugi yake tun jiya rabonta da abinci. Da la’asar ta dawo gida a galabaice ta zube a falo duk yaran suna zaune har da isuhu da aka bashi mazauni a kasa. Sofie ta kalleta tayi tsaki sofie zata bata shekara 2 zuwa 3 bata tanka ta ta wuce dinning don tsananin yunwa da qyar ta kai dinning din tunda taje makaranta bata sama cikinta ko ruwa ba sbd ba kudi a hannunta. Ta jawo plate sannan ta bude kula da niyyar zuwa abinci, abinci yace dauke ni inda kika aje suka kwashe da daria sofie tace shasha sha. Ta dubi rahma anty rahma abinci na fa kallon wulakanci ta mata tace wa kika aje da zai riqa miki wahala ke kina kwance to in kina son abinci saidai ki riqa dafawa. Tace amma ai gidan ubana ne. A tare suka kalleta, rahma tace kunji ma kunnenku ko ai na fada muku yarinyar nan bata da mutunci. Aisha uwar kararrafi ta bita har inda take ta fara zazzaga mata masifa tana dungure mata kai an hanaki abincin ni fa ban wani yarda yar su mummy bace, anty rahma sai ynx na tabbatar da maganarki haka nan bazan tsani yar uwata ba. Bata kula ta ba tace koma dai meye ni dai ku taimakamin da abinci ta riqe kanta da ke juyawa isuhu wanda sai yanxu ya sa baki yace amma dai abinda kuke bakwa kyautawa rahma ta harare shi to dan kalon dangi ba’a kasa da kai ba bare ka dauka tashi ka bamu wuri kazamin banza. Ya tashi ya daga hannu da nufin marinta ko me ya tuna sai ya fita yana girgiza kai ta bishi da tsaki katon banza. Ta maida kai wurin maryam da ta durkushe kafafuwanta sun gagara daukarta ta tana rokonsu su taimaka mata da abinci amma sukayi uwar shegu. Naseerah da takaici ya isheta taje inda take ta daga ta tana riqe da ita sukaje dakin maryam. Yaraf ta fada gado numfashi take sama sama naseerah ta rasa yanda zatayi gashi mukullin store din yana hannun rahma bare ta samo mata ko bread da sardine ne. Ringing din waya taji maryam ta nuna mata inda yake ta dauko mata kasa magana tayi sai tayi ma naseeran alama da ta dauka. Jin muryan yayansu ta sauke ajiyan zuciya yace ina maryam din shiru tayi ya qara tambayar ta tayi shiru ya daka mata wani tsawa tace gata nan bata iya magana ne ya rude ban gane bata iya magna ba meya sameta ki bata wayar ko numfashinta inji. Ta kara mata wayar a kunnen yayi ta magana amma ta kasa daga harshenta da qyar ta iya furta yaya zan mutu cikina ta riqe cikin. Ya gigice cikin qaraji yake fadin naseerah meke faruwa ne, ta sanar da shi komai hankalinshi ya tashi. Ya kashe wayan ya kira ibrahim maza ka duk abinda kake ka bari ka kaima maryam abinci nasan yanda take gigicewa akan yunwa bata iyawa pls ka taimakeni bai jira amsar shi ba ya kashe. Yanda ya fada yasan ba lafia bai bata lokaci ba ya isa gidan dama yana hanyar dawowa daga skul. 49. A harabar gidan ya wuce isuhu daya dulmiya cikin tunani ya wuce hakiman sunata hira hankali kwance ya isa dakin maryam da ta fita hayyacinta sai juyi take hafsat da naseerah suna kusa da ita. Ya ciro take away din yace naseerah dagota ki bata ta fara bata, baiwar Allah jikinta sai rawa yake tanaci sai amai duk ta bata jikinta da na naseerah. Kwararashi ta ringayi kamar zata amaye cikinta hafsat sai fadi anty yanya (wari) naseerah dayake mai saurin kuka ce sai ta fashe da kuka ibrahim yace ba kuka zakiyi ki dauraye mata jiki ki cire mata uniform din muje asibiti. Sudai isassun gani kawai sukayi ya wuce da ita kamar gawa ga naseerah da hafsat suna kuka yasa suka dan tsorata. Da isarsu asibiti office din family doctor dinsu ya wuce da ita ta yayi dube dubensa sai alokacin yaji vibration din wayar sa yana dauka ya rufeshi da fada 15 misscalls kaqi dauka in wani abu ya sameta ne ka fada min. Ya rasa ma me zaice musaddiq ya fara qunduma masa zagi abinda sam bai iya ba. Doctor din ya karbi wayar haba man kwantar da hankalinka gasu a asibiti ba qwani abu mai tsanani bane. Asibiti? Ya fada yace eh malaria kawai gareta kuma na mata allura ta sami barci. Da qyar ya kwantar masa da hankali sukayi sallama. Doctor ya share gumi ya miqa ma ibrahim wayar yace doctor malaria na sa suma ne. Doctor yace ulcer ce ta mata mugun kamu na boye masa ne ganin ya tashi hankalinsa, garin yaya haka ta faru ibrahim ya kalli naseerah bata cin abinci ne? . Cikin rawar murya tace eh anty rahma hanata abinci takeyi sbd inta sata aiki batayi ko bata mata komai ba sau daya take bata kuma jiya through out bata ci abinci ba yau ma haka ta tafi skul tace tun da taje ba abinda ta sama cikinta. Dr ya zaro ido kina nufin tun shekaran jiya rabonta da abinci har yanzu karfe 7pm ta gyada kai dole ta galabaita. Ibrahim ya kai dubanshi inda maryam ke kwance cike da tausayawa. Yace dr ina neman wata alfarma dan Allah kar ka fada ma iyayenmu ko su ya faruq wannan mgnr ta zama sirri. Ya jinjina al’amarin kana yace kasan dai ulcer ba qaramar abu bace itama yarinyar inaga dama can bata da juriyar yunwa shiyasa tayi saurin kamata amma ba komai allah ya kyauta gaba. Nasan bazata dade ba zata farka idan ta farka kuna iya tafi saidai ta kiyaye magani. 50. Wurin 9pm suka tafi gida a hanya yake tambayar nasirah tun yaushe suka fara mata wannan horon? Tace tunda su mami suka tafi yace anyi sati 2 fa tun lkcn nan meyasa baki fada min ba tace ai sunfi qarfi na ne yace harsu sofie tace eh ai kuwa zasuci kaniyarsu”. Ya juya ya kalli maryam kwance a cinyar hafsat ta mimmike qafa yayi murmushi hafsat yar gidan anty anata jinya ne kamar tasan meyace ta washe baki. Musaddiq ya qara kiranshi kuna inane yace muna hanyar gida yace bani maryam din ya bata. Tace hello yayanah ya sauke gwauron ajiyar zuciya ya jikin tace alhamdulillah na sami sauki yace cutie meyasa kike sakaci da abinci kar ki jawo ma kanki ulcer fa kimin asara tayi murmushin qarfin hankali har suka isa gida hira suke. Ibrahim da naseerah sai dai su kalli juna suyi murmushi kowanne da abinda yake sakawa amma kuma sunyi murna da wannan soyayya don ibrahim ya tsani tarayyar yayan nasa da rahma yasan halinta sosai duk abubuwan da take a FCE lbr na zuwa masa. Naseerah ta taimaka mata suka shiga gida shi kuma ya dauko ledan magunguna da hafsat dake barci basu tarda kowa a falon ba. Ya musu saida safe ya juya ranar dai naseerah a dakin maryam ta kwana. Da sassafe ya fito ya daidaici suna breakfast dama ya riqo belt dinshi ya dinga zuba musu a jiki kamar an aikoshi mazansu da matansu illa har anty rahma bai qyale ba. Saida isuhu yayi ta rokon sa sannan ya hakura ya fara sababi baku isa ku takura yarinya da gidan ubanta ba ya nuna kannanenshi ku kuma ku jirayi dawowar abba kamar a kunnenshi suka fara bashi hakuri don sunsan mahaifinsu sarai. Ya fice abinshi, makarantar da basuje ba kenan ranar. Naseerah ta cigaba da jinyar ta har ta warware ta koma makaranta. Kullum sai musaddiq ya kira ya ji lafiyarta duk da tana kwantar masa da hankali shi ya fada ma faruq bata da lafiya shima ya damu sosai yana yawan kira shima. Iyayen ne dai basu sani ba. Tun daga ranar ba wanda ya qara takura ta. Ashe suna sake sabon shiri ne. Jam33lerh 51. Yan sanda ne mota biyu suka dira a qauyen kokami, basu zame ko ina ba sai fada suka nemi ganin hadi, maigari cike da alfahari da dan nashi ya aika aka kirashi a cikin gidan. Ba tare da wani bayani ba suka sa masa ankwa suka tafi dashi. Al’amarin yazo ma jama’ar garin a bazata irin haka bai taba faruwa ba. Amina ta fara kaima goggo lbrn tace ke yar nan ko dai abokan aikinsa ne ance fa ya sami aiki ne babba a gidan gwamna. Amina tace ni dai na dawo daga rafi naga an taru a fada shine na tsaya kallo. A rude ta sabi gyake ta tafi fadacitama tabi layin yan zuwa jaje. Mutane 2 aka shirya suka bisu garin katsina basu sami wani bayani ba haka suka dawo. Haka suka singa zarya a hanya, sun fi wata sannan ne aka fada musu anyi bincike an gano yaje an masa ID card din boge na ma’aikatan government house. Yana zuwa wurare yana karbar kudade da sunan gwamnati , kuma yana amfani da takardun makaranta na karya bincike ya nuna iya karshi secondary ita dinma ko waec baiyi ba.An tsare shi na wata 3 sannan aka sakeshi aka bashi lokaci ya nemo kudin al’umma. Sun masa wannan sassaucin ne sbd bai dade yana yiba dubunsa ta cika. Labarin ya baza garin abinka da kauyen, duk lungun da kabi zancenne, akayi ta Allah wadai dashi hajiya goggo dai bata yarda ba wanda ma yayi maganar a gabanta da tsiya suke rabuwa. Shi hankalinshi kwance yake abun kunyar daya jawo ma gidansu sam bai dameshi ba. Ga kuma wani abu daya bullo garin satan yara ya yawaita har garuruwan da ke makwabtaka dasu. Wannan kenan. ************************ 52. A katsina, Ranar weekend su rahma suna zaune suna tattaunawa akan yanda zasuyi da maryam tayi qwafa wai ace royalty (musaddiq) akan wata banza jaka zai gagayamin magana har da cewa in fita rayuwarshi. Muhammad yace to ko sonta yake ta hade rai sofie tace nima fa ina zargin haka inba haka ba ai da baya miki haka, Gashi tunda tazo ya tare a gidan nan Aisha tace kiga fa shiyake kaita skul ya musaddiq da baya bari kowa ke shiga motarshi ba amma ita don samun wuri har yawo suke zuwa. Ta daga musu hannu pls kar ku samin hawan jini da wadan nan maganganun naku. Tace zanyi bincike kuma idan na gane soyayya suke da royalty tayi murmushin mugunta… Bari ku gani ba’a bori da sanyin jiki ta nufi dakin maryam. Ta tarda ta tana barci abinta hankali kwance, ta qare ma dakin kallo ko ina tsaf tsaf yana kamshi tayi tsaki. Can idonta yakai ga wayar maryam dake kusa da kanta ta dauka iya saninta dai maryam bata da waya a ina ta samu? jin alamar za’a fito daga toilet tayi maza ta fita. Naseerah taga alamar fitar mutum amma bataga ko waye ba ta dai share ta cigaba da harkokinta. Rahma dakinta ta wuce ta zauna dirshan a gado ta fara bincike a wayar number faruq ne kawai sai wani muhib ta duba number ta kasar waje ce gabanta ya fadi ta dauko wayarta ta duba number da musaddiq ya kirata da shine. Lallai wato ma har waya sukeyi ita da tunda ya tafi bai kirata ba sai kiran da ya mata akan ta hana maryam abinci. Ta shiga call log taga yanda kullum sai sunyi waya kuma suna dadewa sai na faruq shima kullum amma ba kamar musaddiq din ba. Ta koma messages abinda ta gani ya girgizata wurgi da wayar tayi tare da sakin ihu. A rude suka shiga dakin suna tambayar lafia? Cikin shessheka take fada musu royalty yaci amanata soyayya suke da maryam sofie tace ya akayi kika gane tace a wayarta gata can har rige rigen dauka sukeyi suka karanta. Wata uwar ashar sofie tayi, tamiqe zataje taci uban maryamrahma ta riqe ta zauna dadina da ke azarbabi, ba kai tsaye zamu hukunta ta ba ta bayan kasa zamu biyo kun sandai ibrahim ya sa mana ido ynx koh suka ce hakane to wacce shawara gareki ta gyara zama kunaji… *********** 53. A bangaren maryam sai wurin 12 ta farka tayi wanka sai ta tashi ta duba wayar ta tasan musaddiq ya mata text kamar yanda suka saba. Ba inda bata duba ba duk ta hargitsa dakin a haka naseerah ta shigo ta sameta ta fada mata bata ga waya ba tace ya hausan bakiga waya ba mu buyu fa kawai a dakin kuma kince su anty rahma basusan da ita to ko hafsat ta fita da ita tace Aa hafsat bata da karambani. Tayi shiru tana tunani can tace af dazu fa ina fitowa wanka naji kaman an fita da sauri to waye zai shigo. Maryam ta zauna tayi tagumi yanzu in wayar nan ta bata bata da hanyar da zataji muryan yayanta ta fashe da kuka, nasirah tana lallashinta tace to meye abin kuka kiyi hakuri za’a gani tace wayyo yayana ta fashe da dariya au yayanki koh lallai maryam kinyi nisa. Ta tashi tayi alwala. Da daddare Aisha ta shiga dakin maryam tana zaune abin duniya ya isheta, ta dafa ta sai da ta tsorata ta mata murmushi anty maryam ki fito falo mana kowa na zaune ke kin takura kanki a daki ta kasa gasgata abinda idonta ke gani aisha ce ke mata mgn haka lallai abin da mamaki. Ta ja hannunta ta mike hafsat da ke kwance a saman gadon tana wasa itama ta diro da sauri ta riqe maryam haka suka je falon, ta mata mazauni a daya daga cikin kujerun falon sukayi ta janta da hira. Ibrahim dake zaune yana kallo a laptop yaji dadin yanda suka mata, Shima sai ya shiga cikinsu akayi ta hirar dashi bai jima ba ya fita. Matan 3 suka hada ido sukayi murmushi nasirah ta sha jinin jikinta taji bata yarda dasu ba. Yana fita rahma ta kalle ta munafuka dalla tashi ki ba mutane wuri ta tashi jiki a sanyaye ta koma daki. 54. Rahma ta dau waya ta kira mummy, A dayan bangaren mummy ta dauka hello rahma ya gidan tace lafiya mummy kowa lafiya dai ko basa baki matsala ko kinsan harkar yara sai hakuri tayi murmushi wlh lafia da maryam kawai nake samun matsala mummy tace ai dama nasan za’ayi haka tana miki rashin kunya koh tace ai in ma rashin kunya ne da sauki duk yaran nan kowa zansa shi abu yayi banda ita zataga muna aiki ko kashe mu zaiyi bazata sa hannu ba kwanaki ma har taso xagina. Ran momy ya baci maryam din na kusa tace tana daki haka takeyi sai taga ibrahim ya kusa shigowa sai ta shige daki sbd yace ana zaluntarta mummy tace kai mata wayar ta tashi sauran ma suka bita. Suna zaune ita da nasirah suka fado dakin maryam ga mummy ta karba tun kafin tayi magana mummy ta balbale ta da fada tace ke dai wlh fitinanniya ce rahma ba uwar ki bace abin ya daure ma maryam kai. Sai ta fashe da kuka dama tana gab rahma ta fizge wayar tace mummy kin gani koh don ace ana zaluntarta ne, mummy tace kar ki saurara mata, ta fi karfin a mata fada ne ai ita mace ce dole to yi aiki, mummy ta kashe wayar, cike da murna suka fita. Musaddiq tunda yaga kwana 2 shiru hankalin shi ya tashi gashi ko ibrahim din ma baya samu wannan karon yana kira ta shiga ina maryam? Abindabya fara cemasa kenan. bata da lafiya ne? Yace kaji wani abune yace a’a bana samun wayar ta ne pls ka bincika min ina kewar ta hankalina ba’a kwance yake ba. Shima ibrahim din rabonshi da ita tun ranar saturday da daddare baya zama sosai, yanata hada project din gama makaranta . 55. Da safe ya shiga yin breakfast kowa ya hadu banda maryam, yace ina maryam ba wanda ya tanka sai nasirah ce ta masa nuni da kicin. Ya nufi kicin din ta duqa tana fere dankali, ba karamin kaduwa yayi ba data dago ta kalleshi tayi baqi ga wani irin rama ya duqa gabanta maryam me nake gani haka. Bata amsa ba sai ma ta cigaba da aikinta. Yace ina wayar ki ya musaddiq yanata nemanki baya samu jin ya ambaci musaddiq ta kalle shi idonta cike da hawaye “ban ganta ba.. to meya same ki baki da lafiya ne? Ina su asabe? Ke bazaki makarantar bane? A lokaci daya ya jero mata su. Ya koma dinning din ransa a bace me kuke nufi da sa maryam aiki, rahma ta yatsina fuska mummy tace mu bar ta ta riqa ayyukan gidan “qarya kike munafuka ya taso kamar zai buge ta ta mike to ka kirata mana ya ciro waya ya kira mummy tace ni na sasu kuma ba ruwanka in bata koya yanxu ba sai yaushe. yace to sauran fa… ta katseshi ban tambayeka ka sa ido kawai. Tausayin maryam ya cika shi yasan rahma ce da wannan aikin ya sa kai ya fita bayan ta gama soya dankalin ta hado da onion sauce ta kawo musu abinci kala 3 tayi musu da safen ta miqa ma isuhu nashi, shi alhamis da jumma ‘a ne kawai yake gida. A gaggauce ta shirya bayan duk sun tafi ta shirya hafsat da ke nursery din skul dinsu suka tafi lokacin 9 ta kusa. Wannan latti da maryam ta bullo dashi yana damun malaman da qawayenta gashi a aji ma shiru take sabanin da yanzu kodayaushe saidai ka sameta cikin tagumi, ita kam ta tabbata so masifa ne rashin jin yayanta shi ya haifar mata da damuwar nan ga su Rahma da suka taso ta gaba. 56. Rahma gayyar kawaye tayo tace suje gidansu suci lunch, suna ta yaba gidan tace wai nan ma fa ba mai kyua bane akan sauran gidajenshi dad dina baya son qarya ne, bari in kira mai aiki ta kawo muku ruwa tana baya tana wanki. Ta tasa kaya a gaba ta dulmiya cikin tunani tunda ta baro kauye bata qara tunanin goggo ba sai ynx zaman ta da goggo ko pant ita ke wanke mata bare girki ita bata ma taba iza icce ba amma yanzu itace ke wannan bauta a gidan ubanta, duk bakinta da rashin kunya ta daina su. Yau dinma rahma ta hanata zuwa skul ne ta tarkato mata wankinsu kusan su 6 har da na maza. Ga girki da takeyi tun bata saba ba don ma masu aikin suna tayata a boye. Tana zuwa ta hambare ta ta fadi, Shegiya haihuwar asara tun dazu uban me kika tsaya yi bi kiyi kin tashi ba, tayi raurau da ido “wankin fa dayawa kuma jeans dinsu khalid sunfi dauda anty ki tausaya mun mana, Na haifa ne bare in san tausayi ba dai kin sa ma ranki son musaddiq ba kin ko jama kanki bala’oi tace banaga bala’i’ ba kuma yanzu na fara son muhib dina rahma ta makureta ni kike gaya ma kina son musaddiq ni ko na dau alwashin sai na ga bayanki, sai na wulakanta rayuwar ki, ke idan takai ma saina ja uwarki ta tsine miki mu zuba, tayi wurgi da ita tana ta tari. Bani wayar da ibrahim ya kawo miki jiya ta miqa mata “tsinanniya ko sau dari za’a baki waya bazan gaji da karba ba wawiya kawai Kizo ki kawo ma kawayena abinsha, Ta wuce. Maryam ta fashe da kuka anya kuwa anty rahma kanwar mummy ce. Ta shiga falon da sallama zata wuce kicin rahma ta kirata “ke wace irin dakikiya ce kinzo kin wuce tinkis tinkis kamar akuya baki gaishe su ba da rawar murya ta gaishe su sannan ta tashi wata a cikinsu tace kai Allah yayi kyau a wurin nan wannan in ta samu hutu ai baza’a gane ta ba daya tace kuma bakinta me kyau ne batayi kama da yar kauye ba, rahma tazo wuya meye haka mai aikin kuke yabawa wannan ai zubar da class ne. Har maryam ta gama jera musu abincin ta fita bata bar masifa ba. 57. Nasirah ta dawo makaranta ta tarad da hafsat na kuka tana neman maryam ta jata suka je garden tana kan wankin har yanzu tace maryam tun safe kina kan abu daya tayi shiru tasa hannu tana tayata sai ga isuhu yace ku bar min inyi maryam taso taqi daya matsa sai ta saki suka koma gefe suka zauna. Yan saudiyya sunyo waya sun kusa dawowa yaran sunata murna , maryam aka sa tayi gyaran gida naseerah ta tayata tayi uwar shegu da zagin da suke mata. Da suka gama driver ya daukesu da mai aiki daya sukaje gidan abba suma suka gyara. Bayan kwana 2 baki suka dawo gidan abbu suka sauka dukka yaran sun hadu suna musu maraba banda maryam da hafsat. Abba yace ina maryam ne ibrahim yace inaga tana daki naseerah jeki kirata suka taho tare. Mama na ganinta ta hau salati ke maryam lafiyarki kuwa ta jata jikinta wannan ramar ta lafiya ce rahma meke faruwa ne tace ta daura ma kanta wahala ne ra tsangwami kanta ba dama ayi mata fada sai ta shige daki. Naseer dake jikin mani yace kuma kullum sai ta duke mu nida ya khalid. Ibrahim ya tokareshi da kafa qarya kake shege mami ta tare a’a kar ka kara gashi ma na gani a gabana ka taba shi dama in kanason ganin bacinran mami ka taba autanta. Mummy tace ai nasan komai rahma tana fada min yarinyar ta cika bakin hali ne. Sukace Allah ya kyauta. Anan sukaci abinci suka kwashi yaransu suka koma gida naseerah da maryam kamar karsu rabu. An ba kowa tsaraba harda maryam amma na wyrin mummy ta hanata duk cikizugar rahma tace kar ta bata sai ta natsu ita kam bai dameta ba ta iya jure rashin musaddiq bare tsaraba. 58. Wani dare tana barci mummy ta hau ta da duka, ta tashi zatayi ihu tace kina bude baki sai na karya ki ta kame bakin tana kuka, “bani wayarki, ta firfito da ido wace wayar? Ta kai mata mari zaki miqo min ko sai na qara miki jiki na rawa ta daga filo ta mika mata dama dazu ibrahim ya kawo mata. Mummy ta fara salati, rahma dake gefenta tace kingani koh shiyasa ban yanke hukunci ba na jawoki ki ganin ma idon ki. Tace wlh mummy ya ibrahim ya… ta gwabe mata baki samari kike dasu a boye? Har ke kinsan ki shigo da waya ki boye ibrahim dinne zai baki waya ynx na qara gasgata abubuwan da rahma take fada min, Rahma tace soyayya fa sukeyi da ya musaddiq cikin rashin fahimta mummy tace naji nace ibrahim ya bata waya tace eh ai shi ya aiko shi ya bashi. Mummy ta ta fara dukanta rabani kike so kiyi da yar’uwata baki isa ba tare kikazo kika gamu, duka mummyn tayi mata bana wasa ba, Allah ya kaimu safiya zakiga yanda zanyi dake. Ta juya wurin rahma wlh rahma bana goyon bayan abin nan nasan shegiyar ita ke shige masa shima zai dawo ya same ni kiyi hakuri kinji, Ran rahma yayi fari. Bayan sun fita ta hada kai da gwuiwa taci kuka. Washe gari abbu ya kirata dakinshi ta fada masa meke damunta taqi sai kuka take yayi yayi taqi fadi yace malamanki sun min complain ynx bakya maida hankali a karatu Ss2 fa kuke yanzu tsakiyar ma karatun amma kinsa ma ranki damuwa haba maryam ko goggo kike tunani ta girgiza kai to ta qaqaro qarya tsorata nake da daddare yayi tsaki kaji shashasha ke da ke kinsan ga abinda ke sa ki wannan rama har ya taba karatunki amma kika kasa fada, ya bata addu’oi ta riqa yi, yayi ta mata nasiha. ******************** 59. Wata 7 da tafiyar musaddiq ya diro kasar kiran ibrahim yayi ya daukoshi, iyayen nashi mata suna tsaye a harabar gidan suna jiran isowarshi mami ji take kamar ta rungume shi amma kasancewarshi dan fari batayi hakan ba. Mama ta tarairayo shi maraba da pilot suka shiga ciki. Mami tayi serving dinshi tana fadin tafiya kwatsam ba sanarwa yayi dariya inason inyi surprising dinku ne. Yaje yayi wanka ya sauya kaya ko hutawa baiyi ba ya fito burinshi kawai ya ga rabin ranshi, ya sami mami a daki ta dubeshi cike da kauna irin ta uwa “ita kam tana gode ma Allah da samun wannan zankadeden saurayi tsananin biyayya da son mahaifiyarshi, ita kanta kwarjini yake mata. Ganinshi cikin shiri tace” sai ina daga dawowa? Yace zanje gidan abbu ne tayi murmushi ‘”za’ aje ganin surukar tawa ne to a gaida rahman da su mummy yace toh sai na dawo. Da maryam ya fara cin karo tana diban ruwa tsaya wabyayi yana kallonta ta rikide tayi kyau fatar ta murje ta qara girma illa ramar da tayi. Ya bude mata hannunshi da gudu taje ta rungemeshi tare da fashewa da kuka mai tsuma zuciya. Yana shafa bayanta yake fadin cry no more gani na dawo ta kai masa duka a kirji ta dago suka kalli juna cike da kauna. Muryar mummy suka tsinkaya tana fadin ina maryam din ta shige ne? Da sauri ta tureshi jikinta ya fara rawa, tace na shiga uku. 60. Ta na ganin mummy ta kusanto inda suke ta tsure domin bata manta gargadin da ta mata akan ta fita hanyar musaddiq ba, ta rasa nayi tun kafin ta iso ta sulale kasa ta fara bata hakuri tana zuwa ta ja hannunta suka shiga ciki ko kallon inda musaddiq yake batayi ba. Shi dai kamar an dasa shi a wurin ya bisu da kallo har suka bacema ganinsa mamaki ya ishe shi, da ba haka mummy take masa bato meke faruwa?. Ji yayi an rungumeshi ta baya ko bai ga fuska ba yasan me wannan aikin yayi tsaki ya ture ta mace ba aji ba kunya, duk wani kankanba da rahma keyi akansa bai taba daga ido ya dubeta da sunan so ba. Batayi zuciya ba ta dawo gabanshi tana murmushi royalty ko ka kira ni ka sanar dani dawowarka, kallon sama da kasa ya mata “sannu uwata” ya shige mota ya qara gaba ya barta da bakin ciki. Mummy suna shiga gida ta kama kunnenta me na gaya miki akan musaddiq kunnen kashi ne da ke ko tace shi yazo ya same ni a wurin kiyi hakuri. Tace naji wuce kije ki daura mana abinci. Shi kam musaddiq har ya isa gidan tunanin abinda ya faru dazu yake, kai tsaye dakin mama ya wuce yanda ya shigo ya tabbatar mata ba lafia. Tace direba ya akayi neyace mama daga gidan abbu nake na gano wani abin al’ajabi ta gyara zama ina jinka ya fada mata abinda mummy ta masa yace ni ba abinda yafi tsaya min irin ramar da maryam tayi. Tayi shiru sannan tace tunda muke saudiya nake jin rahma tana kiran mummy ta kawo mata qarar maryam kullum da sabon laifin da take fada mata har muka dawo naga yanda yarinyar ta koma kama ganinta kasan tana cikin damuwa, yarinya me kazar kazar da surutu amma yanzu ta zama wata iri ni daicina zargin da wata a qasa ka dai tambayi ibrahim zakafi jin komai wurinsa. Yace ina can yaya habiba ta kirani ta haihu to banji me ta haifa ba ni dai na siyo unisex tace ai namiji ne. Tayi ta masa hira amma shi hankalinshi na ga maryam. 61. Da abba ya dawo sama sama suka gaisa su ka taba hira ya tafi dakin ibrahim har ya soma barci ya tashe shi. Ya tashi da magagi ya bugi kafadarshi tare da eiqe kanshi, Magana zamuyi pls ka fadamin gaskiar abinda ke faruwa a gidansu maryam ko wancan karon nasan ka boyemin wani abun ibrahim ya kwashe duk abinda ya faru ya fada masa. Ranshi ya baci ya tashi rahma ta jawo ruwam dafa kanta tunda ta taba maryam. Ibrahim yace kai dai kabi a sannu rahma makira ce. Ko da yaje daki kasa kwanciya yayi ganin da ya mata ya tayar masa da soyayyarta mai zafi. Tundaga ranar kullum sau yaje gidan abbu amma baya samun ganin maryam ga mummy ma bata sakin masa fuska, duk hanyar da tasan zasu hadu ta toshe. Zuwa yayi ya biya mata waec, neco da jamb sannan ya sama mata lesson skul, bai sanar da kowa ba sai ya daidaici lokacin da abbu ke gida ya je bayan sun gaisa, yake ce masa dazu munyi magana da frnd yace shi baya son aikinka wata kasa kaje kayi watanni baka waiwayi gida ba shine nace mai zai hana ka cigaba da aiki da nigerian airways su din kodayaushe cikin bibiyarmu suke ka dawo musu yace dama nima zan bar can din ynx ma daqyar na taho sun san idan na tafi ba koma musa zan ba abbu yace da dai yafi wani cigaban sai kaga ba alheri bane. Duk sukayi shiru, ya dai daure yace abbu dama na biya ma maryam waec da jamb ne kuma na sama mata inda zata riqa zuwa lesson amma ka gafarce ni idan nayi laifi. Yayi shiru yana jiran me abbu zaice ya kama kunnenshi cikin wasa idan bamu da rai wazai kula dasu ba kai ba, shine don ka zartar da hukuncin abinda ya dace da ita zaka wani baza baki kana bani hakuri sai na cire maka kunne duk sukayi dariya mummy dai a hada rai tayi yace abbu amma maryam din kwana 2 boye min take abbu yace kaji yar kashi ba kai kadai take ma haka ba, ka riqa zuwa gida kaima kana mata lesson din naga tana fahimtar naka yayi godiya ya tafi. 62. Ranar daya fara zuwa mummy taso hanata fita amma da ta tuna in abbu yaji baxaiji dadi ba sai ta barta amma da kashedi karta sake masa fuska idan kuwa ta kamata da saba dokokinta zasu gamune. Ta isa gareshi ranta a cunkushe , shi kuwa yanata zumudi zai fara mata tambayoyin bayan rabo batare da ta kalleshi ba tace abbu yace zaka riqa koya min karatu. Ya saki baki yana kallonta ya rasa me zaice, ya girgiza kai ya fara mata karatu. Ba laifi ta fahimta da suka gama batare da bata lokaci ba tayi shigewarta ciki. Rana ta biyu ma haka har akayi wata daya ba wata kwakkwarar maganar a tsakanin su sai karatu shima daga eh sai a’a duk yanda yaso da ta sake dashi abin ya faskara. Dayaga bazai iya ba yace bari dai in fito ma yarinyar nan a mutum. Suna tsaka da karatu yana lura da ita tana yawan satar kallonshi da sun hada ido sai ta daure fuska da yaga haka sai ya mamayeta tana dagowa ya danna idon shi cikin nata ba yanda ta iya bakin baturen akwai salon sace zuciya idanunshi na dauke da wani sirri duk macen da yama wannan kallon bata iya controlling kanta. A wurin maryam kuwa kirjinta ne kawai ke lugude bata manta da kallon nan nashi ba, ta kasa dauke idonta hasalima bata san tanayi ba musaddiq ya riga ya sata a kwana dariyar da yayi shi ya dawo da ita hayyacinta, ta shagwabe fuska muhiiiiib yace toh fa frm bakin bature to muhib meye kuma muhib tayi lumshe ido da ta kusa zauta shi tace kamar larabci ce tana nufin lover /abin so yayi tafi ashe ana sona amma ake basarwa ya hau juyi a gabanta sai ni dan gatan cutie na in bada kaina a sare inje gida ince ya fadi. Da haka ta sake dashi. 63. Ya kama hannunta now tell me meke damunki idanunta suka cicciko ya tallabo habar ta kar kimin asarar hawayen ki pls zaki karyar min da zuciya in kasa share miki, me yasa kike gudu na sbd mummy? Ta fada masa komai ta qara da kullum anty rahma tayi ta duka na tana bani wahala har su girki fa ni nakeyi yace har girki ta gyada kai yayi tsaki wawiya ita batasan ma taimakonki tayi ba a wurina macen da bata iya girki ba fanko cebana cin abincin kowa sai nasu mummyn don haka ki qara dagewa tace acan ya kakeyi yace snacks kawai sai dambun naman da mama ke min. Da haka karatu ya rikide soyayya. Tun daga nan suka sami natsuwar zukatansu duk wani kunci da ya cunkushe a zuciyar ta ya kau amma ta iya takunta kada mummy ta gane. Ta wurin karatun kawai suke samun ganin juna sbd haka basa bari wannan damar ta wuce su ba tare da sun isar da sakonnin zuciyar su ba duk da karatun suna kokarin ganin basu shiga hakkinsa ba. Wata rana bayan sun gama karatu yake ce mata cutie kina so na? Ta rufe fuska da hannu yace ba zancen kunya bane akwai abinda nake so muyi kuma nafi so muyi shi cikin yarda da amincewarki bawai ya zamanto takura miki nayi ba ganin yanda ake neman a kawo mana rudani a harkar soyayyar mu rahma ta hallaka kanne na ta dasa musu tsanarki ba tare da kin musu abu ba har sun fara ma mami famfo idan munyi wannan ne kawai zan sami peace of mind din bazamu taba rabuwa ba a qage tace me kake so muyi ko meye wlh a shirye nake. Lallai maryam giyar soyayya na diban ta tun kafin taji ko meye har ta amince. 64. Yace kai cutie tun kafin ki jiko meye kin amince kada kizamo cikin mata masu bari soyayya ta kai su ta baro, ya cigaba kuna gama exams zan gabatar da kaina a wurinsu abba wanda nake sa ran nasara acikinsa, amma kafin nan ki qara adana soyayyata a ranki, kar ki manta dani kar ki bari so na yayi sanyi a zuciyarki. Ta tare shi cikin qaguwa ni dai ka fada min me zamuyi yayi gajeren tunani sannan yace akwai wani abu da ake kira blood combinant masoyan asali ke yinsa zansha jininki ki sha nawa da munyi haka to wlh ko me za’ayi mana bazamu taba rabuwa ba ke ko an raba mu baza’a sami kwanciyar hankali ba sai mun kasance tare ta yatsina fuska “shan jini tabdi yace bazaki iya ba, ni ko maryam ko da duk jikinki kazanta ne bazan taba gudunki ba tace to naji abunne kamar tsafi, ya mintsineta tayi yar qara ai kece tsafin alkawarin jini ne fa kinsan kuwa karfin da ke ga jini. Zamu zama cingam, bita zaizai . Ta Tashi ta ruga cikin gida sai gata ta dawo da reza 2 sababbi ya numfasa ai na dauka kin gudu har na fara kokawa da numfashi na. Tace gashi muhib muyi muyi kafin su dawo, ya karba ya ya farke tayi saurin rintse ido yace tausayina kikeji duba ai ban yanka ba zata fara kwalla ta rike hannunshi kar ka yanka bazan iya gani ba yace je ki kawo cup da ruwa ta tafi tana dawo ta tarad da jini na zuba bata san lokacin da ta kama yatsanshi ta sa abakinta ba. Yace kash da kin bari an zuba a cup din. Ya tashi ya dauko syringe a first aid yace ban hannunki ta fara makyarkyata “in baki sone sai in tafiya ta da sauri ta miqa ya zuqo jininta sannu a hankali cikin lallami da kauna ya juye a cup sannan ya zuqo nashi shima ya juye ya karkada ya kafa kai ya sha rabi kana ya mika mata ta daga kenan sai ganin rahma sukayi a kansu tana huci meye kike sha ta tsaya cike da tsoro ya daka mata tsawa bazakiyi ki shanye ba. Cikin zafin nama ya tashi ganin rahma na neman karba ya tureta ya kafa ma maryam cup din a baki ta shanye. 65. Rahma ta wuce gida a guje tana kuka taje ta fada ma mummy karya da gaskia wai yana ba maryam wani magani qila ma asiri yake mata mummyn ta fusata. Itama can maryam kukan ta saka tasan ba abinda zai hana mummy lallasata yayi ta lallashinta yace bazai tafi ba har sai abbu ya dawo. Suna tare har abbun ya dawo sannan ya jawo hannunta suka je wurin ya gaishe shi zai tafi abbun yace gobe ka shirya zakuje kokami goggo bata da lafiya tana asibiti zakuje da maryam yace allah ya kaimu ya barsu maryam na kukan goggon ta ba lafiya abbu yace ba wani kukan karya ne tuntuni ba ki tuna da ita ba sai yau. Mummyn sai da tayi ma abbu zancen amma ya gwaleta yace bana son gutsuri tsoman ku na mata duk kokarin da yaron nan keyi a kanta bakya gani, ki qyale ni barci zanyi ta fita gwuiwa a salube ba ta dai taba maryam ba. Washe gari yazo ya dauke ta suka kama hanya, a hanya yake tambayarta ya jinina na ya fara aiki kuwa. Kunya ta sata bangalewa da murmushi tare da kawar da kanta, ya dinga dariya ransa fari qal shi kadai yasan farincikin da yake ji. Yace “Zuciyata na raya min zata cigaba da sonki kodayaushe, zan zame miki garkuwa daga dukkan sharri. Har suka isa yana karanto mata sirrin zuciyarsa a hankali ita take saqo nata. Dayike tasan asibitin basu sha wahalar ganowa ba, tun daga harabar asibitin ya fara al’ajabi yanda yake kaca kaca suka shiga ciki ko ina bawon rake ne gyada ne sunci sun zubar daga gefe ma harda amai ba’a kwashe ba, da qyar yake shakar numfashi da tambaya suka isa dakin da goggo take tare da isuhu da yazo hutu. Goggon na kwance kamar tana barci maryam ta isa gaban gadon sukayi musabaha, yace ya jikin nata yace jiya dai bamuyi barci ba jikin ba dadi, Tun safe take suma Musaddiq yace yanzu wannan asibiti ne, yace shine ma general hospital musaddiq ya zaro ido wannan garin neman lafia ai sai a dauko wata cutar pls je ka wurin likitan ka karbo sallama kace zaa canza mata asibiti, yana fita shi kuma ya sunkuci goggo yayi waje da ita maryam zata kwaso kaya yace barsu yace ma mutanen dakin su dauka suka dinga godiya. Suna mota suna jiran su ji isuhu yazo yace likita ya hana. Sai gashi ya fito ya bude baya wurin goggon ya shiga “mu tafi”. Musaddiq yace bangane ba inace kikitan zai biyo ya hana, isuhu yace kut bakasan asibitin nan ma ko mutum bai warke ba korar sa suke bare ance za’a tafi. Musaddiq ya riqe baki wannan ai yama wuce asibitin kauye. Kaga wani me bada kati, kazami da shi wannan in a katsina ne ko mai shara baza’a dauke shi ba, yace maryam baki gane shi ba hadi ne fa, ai bayan likita ba babba a wurin irinshi, kuma fa ba abinda ya karanta kenan ba don kawai yana dan mai gari. Bata tanka shi ba sbd musaddiq, Ya tabe baki ni numfashi na ma har ya canza maryam ta bata rai kai muhib cin fuska. 66. Private hospital ya kaita nan da nan likitoci suka fara aiki a kanta ya kira abbu ya sanar masa yace wohoho son ka jawo min aiki ya zanyi da rigimar goggo in ta farka yace abbu kar ka damu kar bar komai a hannu na zaka sha mamaki. Ba ‘a dade ba abbu da abba suka iso dr ya fada musu typhoid da malaria gareta abba yace sune zasu sa ta suma haka dr yace hakan na faruwa ai, insha Allah gobe zata farka. Da salati ta farka ta fara bin dakin da kallo anyi decorating dinshi da flower, ga tv fridge ga sanyi na ratsa ta,ga fruits an jera su a basket, ta duba sama rubber ceiling ne ba wanda ta saba gani ba, ba kowa a dakin sai ita kadai. Tace ah ah ba a asibiti nake ba? ina su karime? , wannan ai aljanna ce, Yaushe akayi tashin kiyama. Ashe tunda ta fara mgn su maryam suka shigo musaddiq ya hanasu mgn, yace maryam ta shiga ciki, goggo na ganinta tace maryo nake gani kuwa? ashe da rabon sai a lahira zamu hadu? yaushe kika mutu? Maryam ta kwashe da dariya har da dukawa a lkcn su musaddiq suka shigo da isuhu tace kai ko dai duniyar ta tashi ne ga isuhu da mijinki. Goggo da taga sun maida ita mahaukaciya sai ta juya fuskarta suna ta magana ta share su sai da taga dama don kanta ta juyo ta fashe da kuka don kunga nazo a bakuwa koh yanzu har dake maryam za’a min wulakanci, tana ta kuka. Dr ya zo ya dubata ya fita tana tambayar waye wannan mai farin kayan ba wanda ya tanka ta. Su abba suka shigo sunyi ankon farar shadda, da ya ganta a zaune zuciyarshi ta tsinke amma da yaji tace yauwa amadu zo kaji min shakiyyai daga tambaya suke ta min dariya ai suma da bakunta suka saba. Cikin rashin fahimta abba yace bangane ba ya kalli musaddiq yana dariya yace ita fa gani take a aljanna take tace to da ina nake kaji min yaro dai, Suma su abba sunata dariyar goggo. Abba yace ba aljanna kike ba musaddiq yana ta masa alama yayi shiru ya share ya cigaba aljannar duniya kije na asibiti . Tace karya kake “asibiti ne ke kamshi haka ni zaku raina ma hankali” ta fututtuke . Da suka ga bata yarda ba suka barta a haka. Haka suka wuni suna kwasar dariya. A gida mummy suka hado abinci suka taho tare da su rahma wa, suka gaida goggo ta amsa a ciki ita har ranta bata son rahman nan, mummy tace musaddiq ya mayar da maryam gida tayi mata yan aikace aikace kafin su dawo. Rahma na jin haka ta zabura nima zan koma ya balla mata harara bai kara bi ta kanta ba suka fice. 67. Sun ta hidima da goggo har ta sami sauki, hinde ta rika kula da ita tare da maryam lkcn ma har sun fara exam, musaddiq ma kullum yana wurin ita kuwa rahma daga ranar bata qara komawa ba. Ranar da aka bata sallama ansha rigima ta dage ita bazata tafi ba, hinde tace to goggo nan ba gida bane bare kice zaki ta zama kowa na gudun asibi sai ke, tace eh idan na tafi yaushe zan riqa samun wannan garan da ake kayo min maryam don dariya sai da ta fado a gado ynx ke goggo don kwadayin ne kike son zama asibiti goggo ta harare ta “ashe zaman birni ya kamaki kinsan dai a kauye bazaki samu kayan dadin nan ba. Musaddiq ya shigo dauke da magunguna yace tarda wannan daru ya guntse dariya yace baki ga yanda kikayi jawur ba hutu ya zauna miki goggo ta washe baki Ai haka su larai suka ce matsiyata sai santin abinci suke da biyayyan karya ya zauna gefen gadon kin gani kawai kiyi zamanki a nan sai dai kiriqa musu ziyara tace kuma fa zasuyi ta bani girma ina ma uwar mai kudi mai zai zaunar dani kauye, toh dazu inji maryo wai likita yace har da rashin ta kusa dani ya samin damuwa, daga hinde har musaddiq suka kalle ta yace to goggo basai kiyi zaman ki a nan ba kusa da maryon ki. tayi jim tana tunani yace to mu tafi koh tace eh su hinde suna ta mamaki. Suka tattara kaya suka tafi gida , Suna isa abbu zai fita mummy ta rako shi suka zuba ma motar ido sai ga goggo ta fito abbu ya bude baki yana mamaki su goggo kuwa ana can an saki baki ana kallon aljannar duniya, yaje ya kama hannun mahaifiyarsa sai hawaye ya fara zuba murna yake yau babarsa ce a gidan shi abinda yayi shekaru yana rokonta. Ya kaita cikin gida aka kawo mata abinci ta lashe ita dai fadi take Da na nada irin wannan gidan amma naje jeji na zauna, shickuwa sai nan nan yake da ita. Musaddiq ya samu ya janye maryam suka fita yace wato kikayi ma goggo karya koh ta shagwabe fuska to ba gashi ta yarda zata zauna ba yace hakane kuma cutie na ya rungumeta sai da sukaji shock gaba dayansu, ya tallabo habarta yayi kissing bakinta cike da shauki. Ihun rahma sukaji yayi saurin sakinta ashe tana saman balcony tana kallonsu. Ya shafi fuskar maryam ya shiga motarsa. 68. Daki na musamman aka ware ma goggo, maryam ta nuna mata yanda ake amfani da wasu abubuwan tace ke ni inzanyi amfani dasu na kiraki” tace har ma sai kin kirani baga amina nan ba, ta tashi zata fita goggo ta zaunar da ita ya biki bi mijinki kun tafi ba tace “, haka nan” ta hau salati ba dai auran zamani kuke yi ba auren gantali tace bai gama gini bane bata jira cewarta ba ta fita. Su goggo an sake a gidan Da tana ta zuba iko cikin su Aisha kuwa ba mai shiga shirgin ta har Amina basa mata magana dama ko da hinde zata koma hanata tafiya da aminan tayi sai abbu ya nema mata makaranta, Daman shi yusuf har ya fara poly. Maryam ta dawo makaranta a gajiye lokacin har sunyi jamb ta samu 254 ynx suna neco kuma a ranar ne suke ta shirye shiryen dawowar faruq. Musaddiq ne ya dauko ta, don indai yana garin baya bari driver ya tuka ta, dayaga abbu na nan sai ya shiga ya gaishe shi ko gaisawa goggo bata bari sunyi ba tace wai shin amadu wannan wane irin gantalallen aure yaran nan keyi kai kuma musa (musaddiq) ka zama sallamamme ka barta tana ta yawon bokoko. Ni fa danaga ta kara kyau na dauka cike ne da ita. Cikin abbu ya kada musaddiq ya aje mata goro da kullum sai ya kawo ya fita da sauri, ita ma har tuntube take wurin shigewa daki. Zata qara magana sukaji sallamar faruq falon ya rude da murna, maryam ta sauko da gudu ta rungume shi yace i miss u sis tace me too, Amina ta gaishe shi yace oh amina ce ta girma haka tayi murmushi cike da jin kunya. Ina fa zaka ganta an dulmiya cikin sabon Allah matar aure ce dai. Ya kalli goggo dake cika tana batsewa ah ah matas bakya murna da dawowa ta ne ashe kin bakunci lahira tace ja ‘ iri ni da kai wayasan gawar fari ina nan daram har ya’ yan ka sai na goya, yace toh fa yaushe kika daina kiran mutuwa ta zo ta dauke ki kibi mijinki” ta masa dakuwa “ranar da nazo gidan ubanka” . Sukayi ta barkwanci irin na jika da kaka Bayan kwana 2 abbu yasa mummy ta kira maryam ya gyara zama ya ce kwanaki wani yazo sunanshi abdulhadi likita ne babba yazo neman aurenki ya gabatar min da kansa a matsayin dan maigarin kokami, danaga ba wanda ke zuwa wurinki sai na amsa masa, gidan mutunci muke nema ba kudi ba, sbd haka zai fara zuwa ki rike mutuncinki da tarbiyyarki tashi ki tafi. Zatayi mgn ya hanata ki zamo yarinya mai biyayya bazan zaba miki abinda zai cutar dake ba. Ta fita rana kuka. Mummy tayi ajiyar heart yace ina fatan zaki bani hadin kai bazaki kawo matsala ba tace Allah ya tabbatar mana da alheri ta tashi itama. Ko da taje daki kasa zama tayi har ga allah bataji dadin maganar nan ba amma da babu gwara ba dadi, da dai maryam ta auri musaddiq gwara wannan din. 69. Ita kuwa maryam tana zuwa daki ta fashe da wani irin kuka mai ban tausayi, ba zato goggo ta shigo dakin ke maryam lafiyar ki kuwa tayi saurin share hawaye “ba komai” ta dameta da tambaya taqi kulata kuma bata bar kukan ba. Sai ga faruq tace yauwa umaru zo ka ga yarinyar nan kuka take ta rusawa kamar wacce akayi ma mutuwa yayi dariya ai ke kadaice zaki mutu tayi kuka sosai. Ya zauna kusa da maryam swt sis meke faruwa ta qara bare baki ya saki baki yana kallon ikon Allah ke kukan naki ma na jin dadi ne. Goggo ta tofar da tokar goro “rabu da shaqiyya. Ta mike da hanzari kinga bana son kazanta ki samu wani wuri ki riqa zuba abinki ba dai daki na ba. Goggo tace daso yaushe kika zo birni da har kika waye haka da qyar faruq ya shiga tsakaninsu da dabara ya tura goggo waje ya rufe kofa. Cikin hikima ya tambayi maryam ta sanar da shi komai, yace musaddiq fa baki dai fada masa ba koh? Tace na kirashi yace kash kinyi wauta da bakiyi saurin fada masa kin san dai da kishi, yace ynz abinda za’ayi ki kwanta ki barci da safe zamu san yadda zaa bullo ma al’amarin ya rufa mata baargo. Yana fita ta tashi tasan ba bazata iya barci ba ta dauro alwala ta fara sallah. Haka musaddiq dinma kwanan bakinciki yayi yana dukan iska duk ya kosa gari ya waye. Da duku duku ya isa gidan da goggo ya fara cin karo a harabar gidan tun bai tmby ta ba tace yau da mafarkin gwaiba na tashi bai kulata ba ya shige kansa tsaye ya kutsa dakin maryam barawon ya saceta a gefen gado ga wasu irin night gown a jikinta komai a bayyane dama ga ta tubarkalla, auzubillahi ya dinga ambata yayinda zuciyarshi ke bugawa da karfi ya sauko kasa ya zauna tare da rike kai. Goggo da ta tasa gwaiba da yawa tana ta masa surutu bama jinta yake ba hoton halin daya tsinci maryam kawai yake gani. Shiyasa Allah SWT yace “kada ka shiga ma mutane sai ka nemi izini”. A wannan yanayin rahma ta riske shi ta fito zata shiga kicin tana zuwa ta fada jikinsa tana shagwaba da salo wawan mari ya sakin mata ya tashi ya fita. Goggo ta kwashe da dariya tace dan halas musa yayi maganin karuwancinta. Ta harareta ta saki tsaki ta tashi ta barta. 70. Yinin ranar masoyan sun kasance cikin kuncin rayuwar bare shi daketa kiranta bata dauka ba, wayar na bayan gado hafsat ta jefa mata sai daga baya ta gani ta kira yafi a kirga kafin ya dauka ta sa masa kuka “muhib har zaka iya fushi dani, kai ka koyar da ni uzuri a tsakanin masoya fa jikinsa yayi sanyi yace ki shirya gani nan zuwa yanzu. Da ya iso ya kira ta fita suka je garden yace ni fa bazan iya hakura dake ba idan kinga mun rabu to ki tabbata bana numfashi, ta numfasa muhib jiya ban runtsa ba na shiga tashin hankali nima kaina bazan jure rashinka ba pls ka samo mana mafita. Yayi jim kamar bazai mgn ba yace zuwa zanyi in sami abba in sanar dashi yazo ya nema min auranki. Tace pls ka taimaki rayuwata ka tsamo mu daga wannan halin idan ka bari aka ba wani ka cuceni. Rahma ta taho da sauri fuskarta dauke da murmushi wanda zan iya kira na mugunta, tace maryam kizo inji abbu kinyi bako. Ta kalle shi zufa ce kawai ke tsattsafo masa yace je ki ta tashi kamar wacce kwai ya fashe ma aciki. Ta zauna a kujerar dake fuskantarsa, ya kamata ka bude idonka ka karbi kaddara, ya fesar da numfashi mai daci ke dai zan ba shawara ki farka daga mafarkin da kike ki daina cusa kai a inda baki da muhalli, na tsaneki rahma yayi tafiyar sa. Mamaki, tsoro, al’ajabi duk suka dirar mata “namijin da yasa ta raina dukkan maza da abinda suke takama dashi, shine yau ya furta mata kalmar tsana cabdi maryam na cikin halaka bazai yiwu ba idan ban sameshi ba saidai kowa ya rasa” a zuciyarta take wadan nan maganganun. Maryam din na tsaye tare da bakon dake ta washe baki ita ko sai tsayayar hawaye take wani tukuki zuciyar ta keyi. Hadi ke cewa maryam kinsam dai ina sonki so na hakika kuma a rayuwarki ni kika fara so da tsohuwar zuma ake magani, duk wata sogayya da zakiyi yanzu ta bogi ce ki dawo gare.. Caraf a kunnen musaddiq sai da wayarsa ta fada tsabar firgici ya cakumo wuyansa idonsa ya kada kullutun wuyanshi sai kaiwa da kawowa yake”kai mahaukacin inane hadi ya ah ah malam lafia ya zakazo ka shiga tsakanin masoya, musaddiq ya kai masa nishi a mukamuqi tare da maruka lafiyayyu , hadi da azaba ya gigita hanci da baki sunata zubar jini, sai ga kato yana kuka. Gaba ki daya gidan suka fito banda goggo dake makwafta. Da qyar abbu ya kwace shi, da sauri ya boye yaji hann manya. Musaddiq bai saurari komai ba ya juya ya shige motarshi bau ko saurari abbu dake kiranshi ba, wata irin reverse yayi ya fusgi motar a guje saura kadan ya bugi gini, faruq ya dauvmota ya bishi da sauri sbd yasan halin mutumi idan ranshi ya baci kada yaje ya halaka kanshi a banza. 71. Tsere suka dauka tun daga kofar durbi har kaita road faruq bai samu ya kamo shi ba, yanata kiranshi yaqi dauka ga wani tukin ganganci da yake bisa kaddara akuyoyi suka fado titin ya danne horn ba kakkautawa garin kauce musu motar ta fada wani gefen ta jirkice. A rude faruq ya fito da qyar aka fito dashi motar aka wuce dashi asibiti. Goggo ta shigo taga gida anyi cirko cirko ta fara tmbyr me ya faru ba wanda ya kula ta, tace amadu kana jina yace goggo bari tukuna a qagauce ya fada yana daoling number faruq bai samu ba wayar shi ta fara ringing ya dauko faruq ya sanar dashi suna asibiti ya saki salati asibiti? ! Da musaddiq din, kafin su ankara maryam har ta sulale kasa suka kwashe ta sai asibiti acan suka tarar da su mami. Likitocin suka fada musu yana cikin critical condition suyi dai ta masa addua kawai. A hankali ta bude ido faruq ne a kusa da kanta sai goggo a kan kujera tana gyangyadi zatayi magana yace shiii ki huta sis kar kice komai, ta rintse ido yay ina muhib idan ya mutu ne ka fada min yace bai mutu ba yana nan da ranshi kiyi hakuri idan musaddiq mijinki ne duk daran dadewa sai kunyi aure. Ya kalli goggo da ta tsura musu ido yace goggo boye boye ya qare musaddiq da maryam basuyi aure ba an fada miki haka ne don a karbo ta daga wurinki yayi shiru yana jiran cewarta ta ja tsaki wai in haifi yara su nuna sun fini wayau, ni ai tun bayan dawowa na gidan da na zauna da ku na fahimci ba aure suke ba to an taba aure miji na gabas ita tana kudu da kuma yanda uwarku ke tusa masa kanwarta har zanyi magna sai na gane akwai soyayya mai karfi a tsakanin su sai na sami natsuwa don musaddiq yaron kirki da sanin ya kamata. Yayi dariya ashe kin sani kallo mu kawai kikeyi tace kanka ake ji. Ta yunkura zata tashi suka ce ina zaki tace zanje inga muhib goggo ga zaro ido ke rufa ma kanki asiri uwarshi tun jiya take masifa da an barta ma kina kwance zata rufe ki da duka ki bari komai ya lafa tukuna. A ranar aka sallameta ko da suka koma gida ta tayar musu da hankali dole sai da faruq ya kaita. 72. Da suka shiga dakin sun taradda rahma na zaune kusa dashi da cup din tea a hannunta tanata iyayi ko kunyar mami bata ji barin ma da taga maryam sai ta qara shigewa jikinshi yana tureta suka gaida mami ta amsa aciki maryam zata matsa kusa dashi sofie tasa kafa kiris ya rage ta fadi faruq ya tareta bude bakin mami tace kin min daidai da qyar ya iya bude baki yace haba mami a lokacin kuma ya hankado rahma kasa da ta fara shafa kirjinshi . Ya miqa ma maryam hannu ta fara tafiya wurinsa mami ta fisgota ta fadi “wuce ki fita jaka kawai bamson in kara ganinki anan. Ran faruk ya baci ya dagata mami a matsayin uwa na dauke ki kar ki kuma abinda girman ki zai zube a idona ya jata suka fita. Abbu yaje wurin abba a gida bayan sunci abinci sun natsa ya sako zancen da ke tafe dashi yace ko ka lura da soyayyar dake tsakanin yaran nan abba yayi murmushinsu na manya yace sosai ma ai nayi matukar farinciki abbu yace kayya ni kam sun sanya ni a tsaka kasan dai rahma shi take jira kuma yanzu sun bullo da wannan abu, ni bazanso zumunci ya baci ba. Abba yace hakane kuma amma ita rahma ai da sai ta hakura tunda qiri qiri ya nuna ga wacce yake so ai ana barin halas ko don kunya, Su kuma mata dake ba hankali suka cika ba sun dau zafi a abun ita mami ta nuna karara bata son danta da maryam ita haj halima ta fi son shi da rahma mami ko kunyar mummy din bataji. abbu ya kada kai ai ko sai dai su hakura da juna ya auri rahma ita kuma maryam zance hadin ya turo iyayensa abba yace hakan ma yayi sun dade suna tattaunawa daga baya ya tafi. 73. Da karambani irin na goggo daga ganin masu gida sun fita daga ita sai Aisha da hafsat aka bari a gidan ta debo ruwa wai zatayi mopping dakinta to bata iya ba ta malala shi a kasa tana gogewa ji kake tim ta saki ihu, Aisha ta shigo a guje hafsat na binta tana ganin goggo a kasa taja tsaki ta ficewarta, hafsa dake yarinyace sai ta hau dariya. Tana ta kwala ma Aishan kira amma taki ko waiwayenta. Ta karaci kukanta har mummy ta dawo taji shessheka ta leka dakin ta tarda ita kwance a kasa ga hafsat a gefe barci ya kwashe ta. Goggo na ganinta ta qara sautin kukanta, tayi maza ta dagata ta jinginata da gado ta fara korafi ai Aisha bata da mutunci bakin hali ya mata yawa tana ganina a yashe a kasa amma yar tselan uwa tsakin tayi min ta juya ina gani ma kunguru na yayi targade, ga cikina da nake ji kamar ana rawar koroso mummy dai sai hakuri take bata. Amma ko da abbu ya dawo sai da ta fada masa aikuwa Aisha ta jibgu goggo kuma tasha tsina wurinsu. Maryam ta sami admission a yar’adua university inda take karantar law, tasha surutu wurin goggo sai dai tace mata inda danki baiyi karatu ba zaki samu wannan daukar tace hakane fa ai yanzu na gane amfaninsa. Duk da kashedin da mami ta masa bai rabu da maryam ba kullum yana bibiyarta a makaranta ko a waya lokacin ya warke sarai. 74. Watarana rahma na yawace yawace a makarantar yanda ta saba dama tayi ma mutane karyar a skul din take alhakin ko fce din ma sun koreta sbd carryovers sunyi yawa. Ta shiga cafteria kenan ta hango musaddiq da maryam suna cikin abinci cikin nishadi irin na masoya, ranta yayi masifar baci ta ciro waya ta dauke su hoto ba tare da sun sani ba. Bata zame ko ina ba sai gaban mami ta nuna mata hotunan tana kuka, tayi ta mata famfo sosai sofie na tayata mummy ranta ya baci tace ku barni da shi zai zo ya same ni kuma in ma asiri ta masa sai ta warware shi. Ta dade a gidan daga baya ta lallaba ta gudu kafin ya dawo ya sameta. Yana shiga gidan ko hutawa baiyi ba mummy ta tare shi ta nuna masa hotunan ba yanda za’ayi ya musa illa hakuri da yayi ta bata. Tace duk fadan da maka ka rabu da yarinyar nan bakaji ba ko to mgn ta ta karshe da kai ko ka rabu da ita ko in tsine maka. Ya durkusa yace Mummy idan kikaga na rabu da maryam to ki tabbata bana raye, son ta yamin kamu bana wasa ba mami ko wacce dakika da zuciyata ke bugawa tana yine tare da son maryam da ke ninkuwa a zuciyata, mami bazamu iya rabuwa ba jininta ya riga ya mamaye dukkan sasannin jikina. Da yaushe jinin nata ya shiga jikin ka a sanyaye yace munyi alkawarin jini ne. Alkawarin jini! Cikin tsawa ta fada yayi shiru ya tashi ya fita yana layi yana hada hanya jikinta yayi sanyi. Sofie tayi tsaki kin ma masa da sauki, qila ma asirin ta masa da jinin nata ko wannan kinibabbar tsohuwar zata iya sata suyi asirin mami batace komai ba sbd ta sare da al’amarinsu. 75. Iyayen hadi sunzo aka sa rana wata daya kacal, tun da maryam taji take kuka goggo ma tayi tayi dashi a fasa auran yace ko zata hadiyi zuciya ta mutu sai an kai gawarta gidan, shine abinda ya qara rudata ta kira musaddiq ta fada masa ko minti 30 ba’ayi ba ya iso gidan yace ta sameshi a dakin faruq. Ashe rahma taga fitarta ta dau waya ta kira hadi. Shi kadai ne a dakin ya hada kai da bango duk ya rame mitsin da yaji a bayansa yasashi juyo wa sun dade suna kallon juna ita ta kasa jurewa ta fada jikinshi ya matseta tsam har tana jiyo bugun zuciyarsa, ta fashe da kuka muhib ka dauki budurci na da wani jaki ya kawar min gwara ka dauka ko da da zina ne ta fara cire kayan ta da sauri ya dakatar da ita idonshi ya rine. Yace aa maryam baza’ayi haka kada ki bari shaidan ya rinjayeki mana, ni mafa ina jin abinda kikeji dauriyace kawai irin ta maza wlh na tabbata ana shafa fatihar aurenki da wani ba za’a watse ba za’ayi jana’izata. Bazan taba cutarki ta hanyar rabaki da abu mafi mahimmanci a tare da ke ba, ba don jikinki nake sonki ba. Ki cigaba da adana min budurcinki insha Allahu ni zan karbi abuna muyi ta addu’a itace takobin mumini. Ya qara rungume ta suka zauna saman gadon ita ma ta qara shigewa jikinsa ya zame dankwalinta yana shafa kanta yana fada mata maganganu masu kwantar da zuciya. Ganin mutane sukayi a kansu a firgice suka miqe abba bai watawata ba ya dauke shi da wani gigitaccen mari, abbu yace bashi zaka mara ba ita da ta kawo kanta itace da hukunci. Ya zaro belt daga jikin jeans din faruq dake kan gado ya shiga lafta mata musaddiq yayi saurin yin mata rumfa dukan na shigar sa, goggo ta riqe kafarshi tana kuka amma hakan bai sashi ya bari ba zuba musu yake baji ba gani. Rahma da hadi ji suke kamar su zuba ruwa a kasa su sha. Da qyar da dubara faruq ya fisge ya juyo kanshi kamar zai cinyeshi danye ya kau da kai yace abbu ka duba kasa mahaifiyar ka ce ta duqa tana baka hakuri amma bakaji haba abbu bansan ka da saurin fushi ba. 76. Abba yace musaddiq ka kyauta ka nuna min kai dan halas ne ka rasa yar da zaka bata sai diyar amini na amma ka cuceni. Mummy cikin kuka tace rahma ta dade tana fada min nace ta bari zargi babu kyau gashi na gani qiri qiri faruq yace amma mummy ba turmi da tabarya muka kama su ba, sau nawa yana rungumeta a gabanku hakan bai zama aibu ba sai yanzu. Duk sukayi shiru. A lokacin karfin musaddiq ya kare ya zube kasa jikinsu yayi jina jina musamman shi rigar shi ma ta yage bayanshi yayi rudu rudu. amma still yana rike da maryam da ta suma tun da aka fara dukan. Faruq yace ibrahim dan Allah zo ka taimaka mu kaisu asibiti abba yace kar ku fara ku bar su nan fitinar zina ma kadai ta ishe su. Abbu ya dafa hadi yace abdul har ga Allah na so baka maryam amma kaga yanda abu ya kasance ina mai baka hakuri zan musanya maka ita da Aisha kayi hakuri. Aisha ta fasa kuka tana birgima shi dama yana gama fadin haka fita su abba suka rufa masa baya. Faruq ya daka mata tsawa fita shegiya rahma ta kinkimeta suka fita. Su abdulhadi murna ta koma ciki ba haka aka so ba. Faruq ya kalle shi dan Allah zo ka taimaka kayi treating dinshi a matsayinka na likita ya fara kame kame har ya samu ya gudu, naseerah ta maza ta samo ruwa aka zuba ma maryam ta farfado ta fashe da kuka faruq ya harare ta kuka kuma ya qare saidai a kiyaye gaba amma kin bani mamaki ta fara rantse rantse musaddiq ya daga mata hannun kar ki wahalar da kanki ki barau a haka akwai Allah. Goggo ta kai mata duka yanzu kin tabbatar ma mutane rashin tarbiyyar da ake cewa ban baki ba. A cikin gida iyayen suna tattaunawa akan al’amarin abba yace abinda za’ayi kawai tana yin istibra’i a daura musu aure shi da ya bata ta shi ya kamata ta aura. Mama tace alh inaga da anyi bincike a al’amarin mami ta harareta wani bincike da idon ki fa kika gansu ba labari aka baki ba, duk suka taso mata wannan yace wancan yace da taga basu yarda ba sai ta qyale su. Da aka kira rahma aka fada mata ihu ta saki tana zagin mummy wai ta munafunce ta dama yar ta tafi so da iyaye na suna raye baza’ayi min haka ba. Abba yace amma kin bani kunya rahma da bakinki kike zagin yayarki akan abinda ke in mai tunani ce zaki hakura ki barwa ‘yar ta, baki kyauta ba ta tashi tayi shigewar ta daki ta barsu da surutansu. 77. Mummy ta bita dakin ta sameta tana hada kaya, ta rike jakar “me kike shirin yi? Cike da rashin kunya tace duniya zan shiga. A sanyaye mummy tace inkin shiga duniya me zaki tarar banda bakinciki. Bazan taba goyon bayan haka ba, kinsan dai in ba don maryam ta bada kanta ga musaddiq ba ba abinda zai hana auren ku dan Allah ki rufa min asiri, idan maryam bata auri musaddiq ba duk wanda ta aura idan bai sameta budurwa ba zai zame mana tonon asiri. Idan kikayi hakuri sai Allah ya musanya miki da wanda ya fishi alheri, ki sani ba da niyya haka ta faru ba a’a sai don tseratar da mutuncin mu idon duniya. Haramun ne ya hadaku ya aura matsayinki ta kanwata ku da yar ciki na saidai ya auri daya. Ta fashe da kuka inda iyaye na na rayebai baza’ayi min haka ba mummy tace au duk bayanin da na miki ji ba to ko iyayen mnamu na rayebiya abinda zasuyi kenan, ganin idonki na fifitaki akan son ‘ya ta sbd haka iya abinda zan iya ce miki kenan sai kiyi tunani akai ta tashi ta fita. Tana fita ta jawo codiene ta daddaka ko ta sami relief. Da mummyn taje kasa ta tarar har su mami sun tafi, ta koma wurin rahma ta kira ta su ci abinci. Salati take tana qarawa jikinta ba inda baya rawa “rahma me nake gani? lokacin har ta fara fita hayyacinta tace na sha ne inyi barci bana samun barci kwana 2 ki fita ina bukatar hutu ta lullube mummyn a baibai ba don ta yarda ba ta nufi dakin mijinta. Yana kwance idonshi na kallon sama, taje gefenshi yace haj kinga abinda maryam ta saka mana dashi ko tace sai hakuri abinda ya faru ya riga ya faru. Yace Kuskure ne munyi shi dama barin mace da namijin da ba muharramai ba suna kebewa sai shedan ya zama na ukun su ni a ganina wa da kanwa suke shiyasa bansa ido akansu ba. Tace ina suke yanzu tana dakin goggo tace dakinta zata riqa kwana har ayi bikin shi kuma sun tafi dashi kuma frnd ya hana ayi masa treatment duk abinda aka musu basu da matausaya. Tace Allah dai ya tsare gaba. 78. A dakin goggo ta saka maryam a gaba da masifa, duka, zagi duk bata kulata ba ta kwanta ta juya mata baya ta qaraci fadanta tayi barci. Maryam kasa barci tayi ta fada duniyar tunani yanzu inda musaddiq ya biye mata sun aikata haram da bakincikin ya fi haka, ta fada toilet tayo alwala ta fara sallah ta dade a sujjada tana kai kukanta ga Allah tare da gode ma Allah da ya hada ta da musaddiq don irinshi sunyi qaranci a zamanin nan. A bangaren gidan abbu har suka koma gida fada suke ma musaddiq abbu yace ni kunyar hada ido da frnd nake ka ci amanarmu musaddiq nasan daidai gwargwado na baka tarbiyyar da ta dace , suka hadu shi da mami suka wanke shi tas bai ce uffan ba har suka gama ya shige dakinsa. Mama ta tura kofar yana kwance ya zurfafa a tunani ta dafa shi tashi muyi magana, fada min me ya faru ya sanar da ita komai yace ina rokonki dan Allah kar ki ce zaki fada ma su abba ki bar ni nayi ma kainabwanivplan kuma zasu gane gaskia da sannu. Tace to shikenan tunda kaga haka yafi ita kuma rahma Allah ya ganar da ita yace ameen ni ba abinda yafi damuna irin halin da maryam zata shiga tace kar ka damu ba komai Allah na tare da ku. Sai da safe ga ampicilin ka shafa yace nagode mama abinda mahaifiyata ta gagara yi min. Yaso kiran maryam amma gudun matsala sai ya share. 79. Bayan kwanaki da faruwar abun rahma ta kira abdulhadi su hadu a club road wurin wasu shaguna ta masa kwatance. Har ma ya riga ta zuwa tasa pencil trouser da wata arniyar riga amma da zata fito gida after dress ta saka. Ya tanadar musu abin tande tande tayi dariya quake dr kenan yace za’a sami damuwa fa ki dan natsu idan da wanda ya sanni ai saiki kwafsa min. Ta kai masa dukan wasa shegen gari kana zuba iskanci. Ya hade rai ina saurarenki me ke tafe da ke, ita ma ta natsu kaga dai yadda al’amura suka juya kuma ni bazan hakura ba saidai duk a mutu zan iyabkashe yarinyanan akan musaddiq yace kinsan me kike fada kuwa ki kashe ta anyi baayi ba kenan ai sai na dau fansa bazata tafi haka ba tare da na dandani zumarta ba kema na fahimci sha’awar musaddiq din kawai kikeyi tayi dariya ai he’s so sweet nd sexy ne guy din ya hadu ya hade rai har ya fini? jarumtar ma da zanyi shi ko rabinshi bazai iya ba. Ta yatsina fuska “kai har wani kwaro ne ya fisgota ta fara dariya, sai da ya jagwalgwalata sannan suka cigaba da maganarsu dake kebantaccen wuri ne. Yace abinda za’ayi musan yanda zamuyi kowannen mu ya biya bukatarsu daga nan su karata can sun riga dai sun zama ragowa suka tafa. 80. Bayan sun tashi lectures taji ba abinda take jin sha sai fura ta nufi wurin sayarwa tana shiga ta ga musaddiq har zata juya sai ta fasa ta karasa bata kalleshi ba. Ta umurci a kawo mata fura aka kawo mata ita tasha hadi zata basu kudi ya maza ya miqa ta share kamar bata gani ba tana shan abinta a hankali ya dawo kusa da ita ya tsura mata ido “abinda kike min kin kyauta kenan ba fa ke kadaice cikin matsala ba, ba ki tausayi na ne? Diba yanda na rame duk ta dalilinki amma kike neman hukunta ni da laifin da ban aikata ba. Jikinta yayi sanyi tausayinsa ya kamata tace kayi hakuri ya shareta na san wannan duk zugin goggo ne koh ta gyada kai yayi dariya ai na sani sukayi ta hirarsu kamar basu da matsala rabon da su ga juna tun ranar da abin nan ya faru basu dade ba tace mu tafi kada wani ya ganmu tare. Wayarsa ce ta fara ringing ya dauka ko me akace oho yace mata yana zuwa ya fita da sauri tana zaune tana jira sai ga wani yace kece maryam ahmad tace eh ki zo inji musaddiq yana jiranki. Ta kwashi littafanta ta bishi a baya ya nuna mata wata mota mai tint kije yana cikin motar can wai baya so a ganku tarene ta nufi motar gadan gadan ta bude ta shiga wasu maza ta gani su 2 fuskarsu a rufe bata kara sanin inda kanta yake ba. HALACCI Na jameelah 81. Da ta farka ta dinga bin dakin da kallo ba komai acikinsa sai katakai da katifu biyu. Kamar ance ta waiga ta hango mutum kwance an daureshi ta isa gareshi. Wa zata gani musaddiq, ta dinga girgizashi tana dukanshi ya tashi, ta hango ruwa a can karshen dakin da hanzari ta dauko ta watsa masa ya bude ido da qyar da alama tashi kwayar tafi karfi ya lumshe ido kamar zai koma ta gwale idanuwan tana hura masa iska ta daga shi ya zauna ta fara kokarin kwance shi. Ganinta sukayi kawai a gabansu basu san ta inda ta shigo ba. Ta durkusa tana dariyar mugunta tace yau ga romeo and juliet a gaba na wayarta ta fara ruri ta duba tayi tsaki. Maryam mamaki ma ya hanata magana can dai tace me kike nufi da mu? Ta murmusa kasheki zanyi in aureshi bayan kin bar duniya. Amma bazaki mutu haka ba sai na tusa miki bakinciki dana dandana ta sanadinki, a gaban idonki zamuyi lalata cikin jindadi da annashuwa daga nan sai in kasheki. Tana gama fadin haka ta tube zindir ta fada kanshi. Razanannen ihu maryam ta saki ta sume ta umurci mazan nan su watsa mata ruwa su fita tana farfadowa ta dauke ta da mari tsinanniya bude idonki kiga kanwar uwarki da masoyinki. Ta damke idonta sosai ita kam bazataviya ganin wannan badala ba. Ta fara kokarin kunce masa wando yanaso ya tureta amma ba qarfi a jikinshi ta yi iya yinta amma abunda take so yaqi yiwuwa sbd jikinshi a mace yake. Maryam sai kuka take rusawa. Rahma tayi tayi amma abinda take son aikatawa bazai yiwu ba dole ta daga shi, gashi ta riga ta tsima jikinta har rawa yake, ta rasa inda zatasa kamta taji dadi. Ta kalli maryam dake ta rusa kuka ta mangareta tayi ball da ita ta zaro wuka da tariga ta tanada matsiyaciya ba abinda zai hana in kasheki ta nufeta da wukar tana ja baya. 82. Yana daga kwancen da qyar Yace rahma tsaya kiji, ta harare shi kai baka isa ka hanani in kasheta ba fa yace ba hanaki zanyi ba zo kiji ta tsaya tana tunani yace ba cutar dake zanyi ba. Ta matsa ta durkusa saitin bakinsa don taji mgnr da kyau yace idan kin kasheta aka tsinci fingerprint dinki a jikin wukar ya zaki fitar da kanki? , in dai zaki yarda da abinda zan fada “ganinki haka ya kwadaita min son kasancewa tare da ke, ta masa kallon tuhuma” kar ka raina min wayau mana” yace kwaya suka bani mai karfi baki ganin ko mgn daqyar nake yi, na riga na kwadaitu da ke ban taba sanin haka kike da sura ba. Tayi murmushin jin dadi “to yanzu ya zamuyi? ni kaina diga nake. Yayi murmushin karfin hali kinsan ya zamuyi ki maida maryam gida ki bata slow poison ta mutu ba tare da kowa ya zargeki ba kinga sai muyi aurenmu hnkl kwance. Ta shafi fuskarshi dats my royalty shiyasa nake son ka akwai ka da brain da naja ma kaina zuwa prison yace ashe kin gane. Ta bata rai amma fa bazan iya jira har sai munyi aure ba I so much need u. Ya dafata yana kokarin tashi ya kasa yace ni din ma na jarabtu da sonki. Ki sa a mayar damu gida ita kuma ko an tambayi dalilin da tayi dare ki taimaketa kinga sai aga kmar kin hakura ne. tace kar ka damu an gama. Duk maganganun nan suna yine a hnkl batare da maryam taji ko daya ba. Ta kira yaranta ta fara musu fada meyasa suka bashi kwaya mai karfi har ta kashe masa jiki sukace yaso yayi gardama ne yafi karfinsu shiyasa, su ka bata hakuri ta basu address su kaita gida. Shi kuma da kanta ta kaishi ta ajeshi soldiers din gidan suka kamashi suka shiga dashi. Su mami suna zaune cirko cirko tunda suka ga har dare basu ganshi ba kuma abbu ma ya kirasu ba’aga maryam ba hankalinsu ya tashi. 83. Da sauri mama ta kamashi baya iya tsayuwa kuma karfi mace da namiji ba daya ba taga yana neman kaisu kasa, sai abba ya kamashi suka kaishi daki abba zai fara fada yace haba abba baka ganin halin da nake ciki yan fashi na hadu da suka shaqamin cocaine suka kwace kudadena jikinsu yayi sanyi mami tace ai na dauka kai ka dauki maryam ita ma ba’a ganta ba ya tabe baki ya ja bargo, suka masa Allah ya kyauta. A gidansu tana shiga mummy ta rufeta da duka abbu na zaune baice komai ba takaici ne ya ishe shi mummy tana dukanta tama kuka tace wlh bazaki kasheni da bakincikinki ba nayi dana sanin haihuwarki. Rahma ta shigo a guje da ta jiyo kukan maryam tun daga waje tace mummy bari dukanta laifi na ne, ni naje makarantar su na dauke ta ta rakani wani kamu, a can dinne wasu yan iskan gari suka tarwatsa taron kowa ya gudu daga nan muka rabu inata nemanta ashe ta zo gida ta rungume maryam. Duk suka zuba mata ido cike da mamaki rahman da ba ruwanta da maryam itace da daukanta suje biki. Mummy tayi murmushi “kai naji dadi rahma hakan ya tabbatar min kin rungumi kaddara, Allah kuma ya kara tsare gaba” tace ameen ta ja hannun maryam da ta sandare a wurin. Har kofar dakin ta ta kaita ta mika mata wayarta da littafanta “kije kiyi wanka, kuma ki kame bakinki. Kasa cewa komai tayi abin ya zo mata a bazata. Rahma na shiga daki kiran hadi ya shigo tana dauka ya fara bambami ” wannan wane irin wulakanci ne da cin amana kinsan mun shirya abu har ina shan maganin karfi kin barni da lalura kikaqi daukar wayata kika ma kashe wayar ki. Cikin taushin murya tace su mai laya basu maka bayani bane asirin mu ne ya kusa tonuwa sunzo daukanta security ya gansu aka tafi dasu da qyar na samu aka sake su. Yayi tsaki dama ni tun farko ban yarda da aikinsu ba kikace zasu iya gashi ni na shiga wani yanayi har fa maganin karfi nasha kun kwafsa mana dan Allah ki zo indan rage zafi. Tayi dariya quack dr anyi shirin Cin banza wlh na gaji kasan sai da na ba securityn kaina sannan aka sakesu gobe zamu hadu ai ta maza ta kashe wayar tayi dialing wayar musaddiq a kashe itama ta kashe nata tayi barci ba sallah bare addua. 84. Musaddiq saida ya kwana 2 bai dawo daidai ba kamar yanda ita ma maryam ta zama wata sukuku da ita bata walwala har lkcn bata farfado daga shock din abinda ya faru ba. ************ Biki na ta matsowa rahma tayi ta zaryan bin musaddiq gida akan maganarsu sai dai yace mata ta bashi lokaci ya kara warwarewa yace ke kina ta zumudi baki san biji biji zan miki ba tayi dan ihu ai haka nake son namiji mai sa kuka. Yayi dariya kawai. Bayan kwana 2 ya warware jikinshi ya dawo daidai ya kira rahma ta sameshi a hotel. Cikin zumudi da farinciki ta shirya taci gayu sosai ta isa har dakin ta kwankwasa ya buda mata ta shiga suka sakar ma juna murmushi ya maida kofar ya rufe ya zare key din ya jefa aljihu. Ya zauna kusa da ita “mai kike bukatar a kawo miki ta manne jikinshi kai kadai kawai nake bukata yanzu. Ta mike tana karairaya zata zauna a cinyarsa yayi saurin tashi ta dubeshi da sauri ta marairaice murya royalty na akwai iya jan aji ko da yike nasan kai zaka taimaka min tunda ni nafi bukatarka” tayi dariyar shakiyanci. Ya matso daf da ita ya cira hannu ya watsa mata mari lafiyayyu har 3 ta firgita ba kadan ba don batayi tsammanin haka ba, ya daura kafa daya kan gadon ya zaro bindigar babanshi daya dauko batare da saninshi ba ya sai tata, hankalinta ya tashi jikinta ya kama rawa ta zabura zata tashi ya hanbareta da kafa ta koma ta zauna ya daka mata tsawa kina qara daga kafarki ina sakar miki harsashi a shegen kan ki. Ta qame jiki na kyarma can sai ga fitsari. 85. Yace ashe ma ke karamar yar iska ce kodayake ai tunkiya ce baki da tunani har maganganu kadan zasu juyar miki da kwakwalwa. Ke har kina tunanin zan iya taba jikinki ya tsirtar da yawu wlh kyamar ki nake tun kafin ma insan kin gama tallar jikin ki. Don jakanci mace ke fadin namiji ya taimaka mata, In banda ke dabba ce butulu ki rasa wacce zaki kashe sai diyar yayayrki uwa daya uba daya duniya ina zaki damu, to ki sani bayan mahaifiyata maryam di ta ta fiye min duk wata mace a duniya ba don ina tsoron Allah da azabar lahira ba ba abinda zai hana in tayar da ke a wurin nan amma bazan yi haka ba sai dai zanyi gargadi da babbar murya. Wallahi wallahi ko kujewa maryam tayi ko da kuskure sai munyi shiga kotu. Ya dau waya ya kira wani ya shigo ashe ma soja ne ya nuna masa ita kaga wannan daukar min hotonta duk kokacin da kaji wani abu ya sami maryam ko ni ita zaku kama ka sanar da yan’uwanka u can go ya tafi ita kuwa zufa ba ta inda baya zubo mata jikinta rawa kawai yake taga mutuwa tsirara ya maida bindigar aljihu kar ki dauka wasa nake i mean my words ya sa kai ya fita. Ta fada gadon tayi kuka kamar ranta zai fita lallai musaddiq ya shammace ta. Ta lallaba ta tafi gida ko da hadi ya kuma tuntubarta da maganar dauko su maryam cewa tayi ya bari tukun a bar su suyi auran tana da wani plan din yace ni ai nafi so in bar masa ragowa ne so nake in sasu a bakinciki har karshen rayuwarsu tace ba zamu iya dauko su ba musaddiq ya sa musu tsaron sojoji a boye idan kana son sayar da ranka ne sai kaje ka dauke ta don ni kadai nasan abinda na gani, ba don ranshi ya so ba ya bar maganar. *********************** 86. Duk abinda aka sa masa rana sai yazo kuma in Allah yaso abu ya kasance sai ya kasance. A ranar asabar dubunnan mutane suka shaida auren Musaddiq muktar da Maryam ahmad, abbu ne waliyyin ango abba kuma waliyyin amarya bisa sadaki dubu 30 kacal ango riris ya fara kuka a bainar jama’a sannan yayi alwala ya sallaci raka’a biyu abokansa nata al’ajabi sai suka barshi a kukan farinciki yake. A cikin gida wurin amarya shigewa tayi daki ta kulle kanta dama batayi gayyar kawaye ba sai wadanda suka sani kawai. Anyi anyi ta bude kofar taqi tana kan sujjada tana gode ma Allah har akazo tafiya da amarya taqi fitowa ba wanda bai sa baki ba sai da yaynta faruq yazo da kanshi sannan ta bude ya shiga ya dinga lallashinta da nasihu. Su habiba (yayyan musaddiq) suka shigo da mai makeup ta tsantsara ma amarya kwalliya aka lulluba mata mayafi, hinde ta jata dakin abbu inda suka taru da sauran yayyinshi sukata mata nasiha abbu ya qara da cewa burin kowane uba ya aurar da yar sa lafiya amma ni kin watsa min kasa a ido duk da haka bazan fasa sa muku albarka a auren ku ba sauran mutane suna ta fadin “haka yake sharrin shaidan ne” tana ta kuka a cikin mayafi. Aka kaita dakin mummy inda suke tareda nata dangin suma sunyi mata fada sosai maman shakur tayi tsagal tace mummyn an bata magani kuwa? wani kallo ta sakar mata har shakur na subucewa tace wani magani kuma ai gwara ta tafi a haka yaji ta yanda ya saba ji me kuma za’a mata tunda ya riga yasan yanda take su je dai Allah ya sanya alheri. Ta rungume mummy tana kuka ita ma dai daurewa kawai takeyi da qyar aka bambareta. Ashe maman shakur bata hakura ba sai da ta kutsa ta shige motar amarya ta manne a jikinta ta fada mata wasu sirrika. 87. Tafiyar mintuna ce ta kaisu residency rd gidan abba inda aka gyara masu wani sashe su zauna tace yafi so su fara zama ana kafin su koma gidansu. Aka fara guda ko ina kamshin turare ke tashi, aka kaita bangarenta mama ta tarbesu ta rungume ta cikin murna take fadin “barka da zuwa surukata shigo da kafar dama” har bakin gadonta ta aje ta. A ka kawo kayan tarban amarya daga nan suka fara haramar komawa gidan abba, mama tace aa su kwana anan ai duk daya ne suje sashinsu su bar ma amarya da kawayenta. Da zasu fita saida maman shakur ta qara leqa amarya ta mata rada kar fa ki manta da abinda na fada miki kar ki bari ya taba ki sai na kawo miki magani gobe yajiki zam. Ta sakar mata wani mugun harara ba shiri ta fita. Tana zaune ita kadai tunda ba wasu kawaye gareta ba dama, namecy ce ta gyara zama don gulma zata taya amarya kwana na tunkuda keyarta muka fita. Tsoro ya kamata jin koina tsit, an dan jima kafin ango ya shigo shi kadai ne yana ta zuba kamshi. Ya tsaya yana kallonta an lullubeta da mayafi fari tas na yadin silk mai kwalliyan baki. Ya zaune a gefenta ya kamo hannunta gabanta ya shiga faduwa, ya leqa fuskarta suna hada ido ya sakar mata murmushi tayi saurin rufe ido da hannunta. Ya umurce ta da ta sauko kasa saman carpet. A tsanake ta sauko ta zauna tare da gyara gyalenta yayi dariya duk wayon amarya sai ansha man ta, ya lakaci hancinta ya jawo kayan da yazo dasu ya fara bata a hankali har ta cinye. Yace taje tayi alwala ta tashi tana tafiya gwanin sha’awa yana kallon takunta har ta shige tayo wanka yana nan inda ta barshi saidai wani farin kyakke daya shimfida a gadon. Ta kudundune kanta da mayafin bai kalleta ba ya shiga shima yayi ya fito har ta shirya sukayi sallah, ya mata addu’a da yan tambayoyi yace taje ta kwanta. 88. Ya lura atsorace take yayi murmushi “ki kwantar da hankalinki muhib dinki bazai taba cutar dake ba, daga masa kai kawai tayi kuma taqi motsawa. Ya dauke ta cak ta kwantar da ita fuskarsa daf da tata yace ajiyata zaki bani, yanda kika min kyautarshi cikin yardarki haka nake so wannan karon ki bani ita cikin amincewarki, ta rufe ido yayi kissing goshinta da wuyanta, ji yake kamar ya hadiyeta, bata san lokacin da yayi undressing dinta ba, yacigaba da kissing din fatarta da koina a jikinta cikin natsuwa yasoma sarrafa albarkatun kirjinta daga nan ya fara da zafi zafi dukkansu jikinsu rawa yake, bata sake sanin inda take ba saida taji wani ciwo ya shigeta, sannan ta saki kuka. Bayan lokaci mai tsawo hankalinshi ya dawo jikinshi, ya kura ma maryam ido wadda lokacin ta koma kukan zuci hawaye kawai ke fitowa daga idonta. Ya kasa ce mata komai sai ajiyan zuciya yake yana jin sonta mai tsanani da tsafta na ratsashi. Da qyar ya tashi yaje ya gyara kanshi ya dauki waga ya kira mama lokacin har anyi asuba yace tazo ba lafiya, ba tare da bata lkc ba ta zo ta fara buga musu kofa yaje ya bude a rude take tmbyr shi bai ce da ita komai ba ya nufi hanyar dakinsu. Ganin maryam kwance kamar gawa ta tsaya turus kunya kuma ta lullubeta tace maza kira mami bata dade ba tazo ta harareshi sai ka bamu guri ko ya fita da sauri. Mama shiga toilet ta hada ruwa ta dauke ta gyara ta kafin su fito mummyn ta gyara gadon ta dauki kyallen suna fito wa zata shiga ta wanke mma ta tareta “karki wanke yayi haka ne sbd ya wanke su daga zargin da kuke musu ta fashe da kukata fara shi ma maryam albarka ita ko kunya kamar ta nutse. Ta juya da sauri ta fita da kyallen a hannu lkcn baqi sun tashi ta fada musu komai ta kuma nuna musu, nan da nan gida ya dauka lbr ya bazu tun kafin kyallen ya isa wurinsu mummy lbr ya kai musu harta iyayen maza. 89. Shagali sosai aka fara a gidan general muktar, su abbu ma rufe gidansu sukayi suka taho gidan tare da sauran yan biki, an yanka shanu aka rika fita dasu sadaka. Akayi walima amarya dai bata samu halarta ba sbd bata iya tafiya, sannan aka shirya musu dinner daddare. Abba ya fiddo lefen daya hada mata tunda abbu ya hana su mata lefe sundai biye masa amma abba da yayi bai dai bayar bane kawai sai yanzu. Kaya ne na gani na fada tsayawa ma fadarsu bata lokaci ne. Goggo dakin amarya ta tare ta ishe ta da mita, “dama akwai abinda zaki iya boye min? Shine baki fada min ba abinda ya shiga tsakaninku ba” . Tace to ke ai kinsan tarbiyyar da kika min amma kin kasa shaidata akan tsare mutunci . Goggo ta marairaice “ayya daso yar albarka saidai a kori gaba” ta bata rai “nidai ki daina ce min daso” goggo zatayi mgn aka turo kofa da sauri ta kwanta ta ja mayafi, hinde ce ta shigo tare da amina da naseerah sai hafsat, goggo ta kwashe da dariya “ai sai ki tashi ba bakin fuska bane”. Hinde ta aje kwanon hannunta tace da gaskiyarta goggo wannan tereren bankada da aka mata. An sosa ma goggo inda ke mata ciwo ta ce uuhmm ai musa ya bani mamaki ashe bai da kunya har ina yabonshi, su amina suka sa dariya “goggo akwai iya bata ma mutane suna tace yo zan takura kaina ne koyon qaqale. Hinde tace to ai da baiyi haka ba bazasu wanku a idon duniya ba” ta dauko kwanon farfesu ne aciki ta miqa ma maryam ungo maza cinye ta tashi da sauri ganin nama tana kaiwa baki taji wani daci daci ta furgar inna meye haka tace yar nema maza cinye shi ki ban kwanon zai sa ki danji karfi karfi da qyar taci gudun surutun su naseerah. 90. Hafsat dake kwance jikinta tace anty muje gida amina tace anty tazo kenan saidai ki tayata zaman daki”. ina muhib ne? maryam ta tmby Goggo tace lailaha illallahu ynx ke baki dandara ba lallai zamani ta yunkura zata tashi ai sai a kira miki shi tunda kina neman qari ta rike ta “ba haka bane dazu naji kuna magnr baida lafia” hinde tace eh tun safe yake kwance bai fito ba, tayi shiru bata qara cewa komai ba. Mutane nata shigowa ganin amarya tare da mata murna amma basa ganin fuskarta. DA su inna larai suka shigo goggo tace au ku baku tafi ba tace ii wai da sai ran larba ta zaro ido baku da hnkl ne, gobe goben nan zaku tarkata ku koma kaji yan kauye da samun wuri sunji dadin kaji da shinkafa , salon amadu yace ku zauna ko, to baku isa ba ta dinga zazzaga musu tsiya sukayi tsit kamar ruwa ya ci su. Bayan fitar su hinde tace goggo baki kyauta ba tace barni dasu yan bakinciki gulmace zata zaunar dasu. Ba wanda ya qra bi ta kanta. Lokacin dinner musaddiq ya aika ma abba cewa a fasa don shi bazai iya zuwa ba bare kuma maryam, haka nan aka hakura da dinner dama kuma baki sun dan ragu sai na jiki. Da daddaren mami ta shiga dakin suna tare da amina ta jawo hannun maryam suka fito falo inda su abba suke duk iyayen nasu sun hadu har da musaddiq din ya bita da kallo duk da baya ganin fuskar ta, sukayi ta shi musu albarka abbu yace ashe muna zarginku ne a banza kuyi hakuri kunji musaddiq yace abbu ka daina bamu hakuri ku fa iyayen mu ne kome kuka mana don amfanin mu ne. Amarya kam baki ya mutu bata iya cewa komai ba. Suka musu sallama ya rakasu. 91. Ya dawo ya tarar da maryam da goggo ana rigima akan goggo tace zata kwana bude bakin maryam sai cewa tayi wlh ban yarda ba haka kawai ki kashe min aure, goggo ta rushe da kuka ta fita da sauri. Ya karisa shigowa dakin kunya ta kamata bata san yana wurin ta fadi mgnr ba. Yayi dariya cutie na kenan wato kar goggo ta shiga tsakaninki da muhib koh, kar ki damu zamu kasance tare har abada, don yau ma a kirjina zaki kwana. Ta tashi da gudu zata fita ya fisgota jikinshi “ina zaki? Lallai yarinya baki ji da kyau ba ina kike shirin zuwa cikin muryar kuka tace ni wurin mama zani ya kwaikwaye ta ni kuma wurin ki zan kwana indai ba so kike mu kwna daki daya da mama ba ki rufa ma kanki asiri. Ba yanda ta iya dole ta langabe ajikinshi, Ya dago fuskanta yayi kissing bakinta son ranshi ta fara kuka tana bashi hakuri, yana rike da ita ya rage kayan jikinshi sannan ita ma ya rage mata nata, jikinta sai rawa yake ta na kuka kasa kasa yana rike da ita ya kwanta ya matse ta gam a kirjinsa kamar yana tsoron a kwace masa ita. Ajiyar zuciyarsa kawai taji da kuma saukar numfashinsa a hankali ta dago ta kalle shi kyakkyawa dashi gwarzon namiji dole rahma tayi kamar zatayi hauka, ita ma din Allah ne ya mallaka mata shi kuma tana qara gode masa ta qara shigewa cikinsa bata dadeba barci ya kwasheta, ya bude ido ashe baiyi barci ba yayi murmushi yayi kissing lip dinta gami da rufesu. 92. Kiran sallahn masallacin gidan ya tasheshi, yaje yayi alwala barcinta take cikin kwanciyar hankali ya tasheta ya fita da saurin gudun kar alwalarsa ta karye. Ko da ya dawo ma tana saman sallaya tana karatu ya zaune suka yi tare daga bisani suka yi addua ta je gabanshi kanta a kasa ta gaisheshi ya dago habarta gaskia kunyar nan bata min adalci ba tana hana ni hada ido da jinin jikina tayi murmushi ta sunne kai a cinya. Ya dauke ya aza bisa gado ya fara mata wasanni har barci ya dauke su. Sai wurin 11 suka farka suka shirya suka nufi sashin su mami. Sun hadu gaba dayansu suna hira har dasu zainab da basu koma gidajensu ba, suka gaida iyayen sannan yayyin. Ibrahim ya fara mata tsiya kuka da zama da yunwa ya qare gaki ga muhib dinki mama ta harare shi da sigar wasa tace ynx dai ta zama antynka ta tashi a kanwa. Nasir autansu yace ta dawo nan gidan ne mami tace ko baka so yace inaso mana da murnarshi ya fada tace amma shine kake cewa tana dukanka ya gyara zama zaiyi bayani ai…. Sofie a rude tace na.. nasir an fara bin ng ya tashi a guje ya tafi dakinsu yayi kallon. Mami tace sun naseerah ko sun tafi kai muku abinci baku hadu ba yace qila ta baya suka bi bai ji kunyar iyayen ba ya tarairayo ta jikinsa suka fita, a bakin kofa suka tarar dasu suna knocking ya bude suka shiga har lkcn bai saketa ba, su dai suka wuce suka aje abincin suka isa dining din kunyr kamar tayi yaya da ranta ya fara bata tana kaucewa yace duba kiga bakowa falon duk sun gudu ta shagwabe ni sai kunya tani kake yi ko kunya bakaji kake wani abin a gabansu yace lallai baki san yanda kike a raina bane yanzu ne zan qara tabbatar ma duniya yanda nake kaunarki I can’t live witout u pls ki so ni har abada tace na maka alkawari ba abinda zai rabamu, da kanshi ya ciyar da ita sannan shima ya ci. ************ ******** 93. A bangaren rahma, Tun da taga bikin ya rage saura kwanaki tayi ma mummyn karyan zasuje excursion kaduna na 2 weeks kuma sun yarda. Tasan idan har ta zauna akayi biki da ita zata iya yin abinda asirin ta zai tonu. Hotel suka kama a garin ita da hadi suka yita watsewarsu tare da shirya mugayen abubuwan da zasuyi musu din daukar fansa. Bayan wata 2 da bikinsu maryam ta fara ganin canji ajikinta kwadayi da yawan barcin safe wani lkcn ma ta daura abinci barci ke dauketa sai in yaji kauri ne yake kashewa. Ran nan dai bayan sun gama auratayyarsu jikinta ya dauki zafi yanace abin na wasa ne kafin safe jiki ya gashe kmar garwashi ga amai a rude ya kira mama ta bata panadol amma ba sauki, aka kira dr yazo ya dubata ya dauki fitsarinta nan da nan result ya fito baro baro positive tana dauke da ciki don murna baisan sanda ya rungume mama ba tace yi ahankali kar ka karasa kafin mijin ko kishiyar tazo yace mma da gaske zan zama baba tayi murmushi gashi ma agaban ka aka fada. Ya rasa ina zai aje ta don murna. Mama taje ta fesa ma su mami suka kira su abbu ma aka sanar musu sai murna suke. Rai ririta ta suke kamar kwai. Goggo tazo gidan ta dinga binta da kallo “ance kinata fama da laulayi ta mata wani kallo haihuwa zanyi ba laulayi ba ta fashe da kuka duk anbi an watsa ni a duniya kamar a kaina aka fara ciki don baku san wahalar da nake sha bane goggo ta kyalkyace da dariya ” shashasha to kowa ai haka yayi abin sai hakuri. Goggo abin nema ya samu tayi ta tsokanarta har ya shigo ya samesu ya zauna yana taya goggon yace kinganta nan kin ganta nan kullum nine a hanyar siyo masara da rake ta qara darawa ” aiki ya ganka” da ta lura sun mayar da ita mahaukaciya ta shige daki ta barsu har barci ya dauke ta bata san tafiyar goggon ba. 94. Tana zaune a falonta ta bubbude kafa tana shan rake ya shigo yanda ya ganta ya matukar bashi dariya ta dage tana balla rake, ta bata fuska duk ba kai ka jawo min wannan lalura ba kuma kake min dariya ta kwanta a kasa tana kukan shagwaba, ya dago ta ta zame “ni ka kyale ni” duk ta rikita shi ya susuce ya dauki raken bari in bakla miki tsuntsun da ya jawo ruwa ai shi ruwa kan duka bazan bari ki wahala ke kadai da da dama ma har shan rake yi miki zanyi ta dago tana dariyar yanda ya dage ya ballo mata in ya ballo wani sai tace kato ne haka nan yake raba mata. Da ya gaji ya aje ta bare baki kamar yarinya yarasa yanda zaiyi kuma bakinshi ya gaji yace af ban fada miki ba su Aisha sunzo ita da hafsat da amina suna wurin su mami ynx zasu shigo ta mike da sauri bari inje ya jawo ta kinsan Allah kikayi gudu ko ihu a gabansu zan daukeki in saki wankan da baki shirya ba, tayi maza ta zauna ba’a jima ba suka shigo ita Aisha tun da akayi auren ta mance da zancen qiyayya dama rahma ke zugata abinka da yarinta. Da suka shigo din bata dai ji mgnr sa ba taje ta rungumesu, suka zauna saiga faruq ta ta bata rai ” ya faruq sai yau ne ka tuna da ni? yace tuba nake kanwata maman baby ayyuka ne suka min yawa tace to shikenan allah ya taimaka. Suka hadu sukayi ta hira tace amma fa nan zaku barmin hafsat faruq yace baki da hnkl ko mummyn ma yaushe zata baki ita. Shi ogan wani mugun kallo ya mata ya shige daki su basu lura ba. Da dabara ta tashi ta bishi yana kwance rigingine “don nace kanwata ta zauna a wurina shine abin fushi yace so kike mu bata ma mummy ita kinsan dai yanda kullum nake manne jikinki ko kannena ba kodayaushe suke zuwa ba. Ta yatsina fuska a hnkl tace sai kace wani mage ya tashi ya fisgota me kika ce ta zumburo bakin “me nace. Yarinya zaki maimaita jin bakinsa kawai tayi cikin nata ya tsotsa son ranshi daga nan ya zarce sai fitowa sukayi sukaga falon ba kowa ya kira faruq” kuna ina ne? Yace tun yaushe mun tsufa a gida munga kun manta kunyi baki, ko kunyata bakuji. Nine ma yayan banza da nazo gidan kanwa. Ya kashe wayarsa ya kalleta yana dariya fushi yayi. fa 95. Rahma zaune a dakinta abin duniya ya ishe ta tunda taji lbrn cikin maryam hankalinta ya tashi su suna can hankalinsu kwance ita ke fama da takaici da bakinciki ta mike da sake wlh bazan taba barin ku cikin kwanciyar hankali ba. Taje dakin mummy ta karbi key din mitarta ta fita. Gidan general muktar ta nufa kai tsaye ta nufi sashin maryam tana kwance a falo barci ya dauke ta. Ta tsaya a kanta ta qare ma dakin kallo, a mafarki take ganin kamar mutum a kanta a hankali ta bude ido sai akan rahma ta rike kugu tana huci, a firgice ta tashi, batayi wani tunani ba ta kasheta da mari ta dafe kunci “me namiki a rayuwa anty rahma da kkike neman ganin bayana? Tayi murmushin mugunta tun da nafara ganin ki na tsaneki tsanar da ban taba yima wani mahaluki ba, tace ki duba HALACCIN da iyaye na suka miki kar ko saka musu da sharri tace ba ruwana da wannan yanda kika sa musaddiq ya wofintar da ni ya wulakanta ni sai na muzanta rayuwarki dama tun tuni na manta ke yar uwata ce. Ta rike mata kafa ki tausayamin kodon abinda ke cikina kafa tasa ta nushi cikin ni shi ma nake so in fara kashewa. Ta fara dukanta da wayar wuta ko ta ina ta farfasa mata jiki ta fiddo gishiri da tayo guzurin abunta saida ta fara kulle mata baki sannan ta shafa mata gishirin ta zabura din azaba gashi ba daman ihu sai hawaye take fitarwa tana mai tausayin kanta. ta dan tsagaita da zaluncin Ta kira hadi maza kazo ga garabasa maryam din da kake kwadayi yau zaka same ta a sama cikin ruwan sanyi kazo da mota gidan sai mu fita da ita yace da gaske kike? , ta daka masa tsawa kar kazo ka jira har mijinta ya dawo har zai shiga mota ya dakata kar kimanta gidan sojoji ne ba sani na sukayi ba bazasu barni in shigo ba tare da sanin mutanen gidan ba, tayi tsaki ta kashe wayarta. Ta nufi kitchen tana neman wuka ta kafin dawo Allah cikin ikonsa musaddiq ya fado dakin, maryam ta lumshe ido “he’s always a saviour” a guje ya isa kanta sai ga rahman ta fito rike da wuka a hanzarce da firgici ya sunkuci maryam a guje ya fita dakin rahma ta biyo shi yana rungume da maryam ya bangajeta ya tokareta da kafa ta bugi bango yayi sauri ya bude mota ya jefa maryam ya shiga ya figa a guje rahma ta rufa masa baya sojojin sunata mamaki. 96. Yana gudu tana binshi ita a dole sai ta buga masa yanata kokarin kauce mata, sun zo wurin titin dake da duwatsu irin titin da ba’a gama ba sai ya taka burki ita kuma a lkcn ma ta danno motar bisa kaddara ta taka mai tsini ya fasa tayar motarta a take hukuncin ubangiji ya kasance abin ba kyan gani. Da taimakon wani mutum suka kaita asibiti gsba dayansu aka wuce dasu emergency. Ya kira iyayensu ya fada musu kamar hadin baki a tare suka iso. Bai ce dasu komai ba ko da suka tambayeshi, har da likitan ya kirasu office dinshi ya fada musu matarsa lafiyarta kalau sunyi kokarin ceto rayuwarta da abinda ke cikinta zadai su bata 2 days bedrest. Rahman ce dai zasu yanke mata kafafu don sunyi condemn, sashinta daya kuma yayi paralyse. Mummy ta fara kururuwa bata yarda a yanke ma yar’uwarta kafa ba yace indai ba’a yanke ba kunyi abota da tsotsutsi kenan don a yanzu basu da wani amfani a tare da ita, haka nan tanaji tana gani aka yanke ma rahma kafafun duka biyu. Da rahman ta farfado taga an yanke mata kafafu, bakinta ya karkace kuka ta dinga yi tana nadamar rayuwarta, nadama a lokacin da bashi da amfani har mummy ta dinga mata fada bata yarda da qaddara ne tana kuka take rokon mummyn ta kira mata su abbu da su musaddiq ta taimaketa saida mummy ta zubar da kwalla. An kai ruwa rana kafin musaddiq ya yarda ya zo tare da maryam don ita an dade ma da sallamarta, goggo ma da cewa tayi bazata zo ba. 97. Ta kalli musaddiq da maryam tana kwalla “ban san da wane ido zan kalle ku ba, tabbas na zama butulu mai manta alheri bani da hujjar rokanku gafara. Ko kallonta ma baiyi ba maryam dince ma mai tayata kuka tana mai tausayin yanda rayuwarta ya koma. Cike da tausayawa abbu ya tambayeta meye kuma abin rokon gafara Allah ne ya saukar miki da wannan qaddarar tace da kuma halina da sakayya. Duk suka zuba mata ido suna neman qarin bayani. Tayi jim sannan ta kwashe lbrn duk kulle kulle da makircin da ta musu. Suka dinga rafka salati goggo har da mangareta tace tsinanniya albasa batayi halin ruwa ba kin ma kanki ai ga inda karahenki ya koma nan abba yace goggo ki natsu dan Allah, duk kansu kamar ruwa ya ci su sun kadu da jin maganar. Dakin yayi tsit aka rasa mai mgn, da qyar abba yace rahma ina kika kwaso wannan bakin hali? Iyayenki dai har suka bar dunuya mutanen kirki ne da suka sami shaidar jama’a itama mahaifiyata har ta bar duniya tana da burin ta karbe ki ta tallabi maraici ki. Kaico da rayuwarki akan soyayya ki aikata wadan nan mugayen halaye. Mami tace kin manta da HALACCINda iyayen maryam din suka miki ko don wannan bakya sadaukar da soyyayar gareta ba. Cikin kuka tace wlh lkcn duk na manta. Mummy ta mike tana hawaye “tir da halayya irin taki na nuna miki halacci a rayuwarki na fifitaki akan diyar cikina amma ga sakayyar da kika min” ta fice da sauri tana kuka. Abbu kamar bazaiyi magana ba ya daure yace Allah sarki diyan albarka mun zarge ku ba bisa haqqinku ba shima Abdulhadin dazu naje gani a jarida yan sanda na nemansa ruwa a jallo ya ba wani babban mutum magani da ya sa masa stroke farat daya ya rasu, ga mutanen daya jawo ma lalurori. Goggo tace ai abinda ya baro shi da kauyen kenan can ma nemansa akeyi cike da takaici abbu yace goggo shine baki fada min ba insa na bashi auren maryam ko Aisha fa “lokacin wane irin magiya ne ban maka ba kayi kunnen uwar shegu kai nan harzuka” cewar goggo. 98. Musaddiq ya ja hannun maryam suka fita donshi ganin rahma yaje kamar mujiya. Airport suka nufa dama ya riga yayi visa ya gama komai jirginsu ya daga zuwa canada saida suka isa ne ya jira iyayen ya fada musu ya sha fada kamar sa ari baki, mam tace don kar ace ku yafe ma ta ne? Ai allah yana son mai yafiya to mama Allah ya yaye mana gaba daya. Tace kasan ko ansha rigima da goggo tace baza’a kawo musu ita gidansu ba da qyar ta bari a samo masu aiki su kula da ita. A gajarce yace tayi daidai oh haka ma zakace ” ai ita mummy ba yanda zatayi yar’uwarta ce haka nan zatayi hakuri ta cigaba da saka mata da alheri. Bai tanka ba da taga baya son maganar tayi dariya ta kashe. Sun sauka lafia official motarsu tazo ta kwashe su zuwa inda gidanjen pilots suke gidan ya tsaru haka ta riqa fada ya zagaya dabita ko’ina bayan sun zauna yace yau ga cutie na a canada. Soyayya sosai suka bude kodayaushe suna manne da juna musaddiq ya zame mata cingam, ko aiki ya tafi wuni suke a waya cikin nishadi kafin ya dawo ta tsantsara kwalliya ga abincin sa na jiransa yana ci yana zuba santi. Idan yana gida tana manne a jikinsa sunyi wani irin sabo da junansu. Kuma kodayaushe suna waya da iyayensu mama tace masa idan watan haihuwarta ya tsaya ya dawo da ita gida ya dai ji ta kawai. Cikinta yayi girma sosai wata 7 kamar wata 9 asibitin da suke zuwa awo suka tabbatar musu ba matsala amma bari suyi scanning yace A’a kubari inta haifa na gani. A kullum ya kan matsa mata da son ta bude ya riqa kallo, ya dora hannunsa a gefen cikin yayin da ya dora kansaa gefe yana jin motsi, zuwa can aka kai masa nushi yace, toh! Tun yanzu zamu fara dambe a ciki? Ta kyalkyale da dariya ai kaine ka matsa min dayawa. Suka shirya zuwa siyan kayan jariri katon hijab ya sata tasa har da nikab tayi ta masa dariya yace inke bakya kishina ni sonki nake har nake bala’in kishinki. Siyayya sukayi sosai da ta hanashi ya rufeta da fada “zan ma ‘ya ‘yana siyayya zakice in barsu haka don wa nake tara kudin. dole ta kame bakinta. Watan haihuwar ta ya tsaya asibitin da take zuwa dama sunce idan an kai rabin watan su dawo asibitin suna tunanin aiki zasu mata, ko tafiya da qyar take cikin har rinjayarta yake ta kumbura abin tausayi. Suka bata gado suna bata kulawa ta musamman. 99. Wani dare misalin sha biyu nakuda ta tashi abu ya tsananta, har asuba bata haihu ba lkcn har kamanninta ya canza sam babu alamar haihuwa sai azabar ciwo. Wurin karfe 9 yaje ya sami drs din ya haukace musu “sam bai yarda ba ko babu rai a fidda abinda ke cikinta azabar ta isa haka, sukayi ta lallashinshi ya bari nan da 11 in bata haihu ba zasu mata Cs har lkcn ya cika haihuwa shiru daga shi har ita sun jigata tamkar shi zai haihun, ya sami ruwa ya mata karatu ya bata tasha kamar ya tado nakudar ta taso gadan gadan suka korashi waje. Ya zauna bakin kofa yana ta rusa kuka. Bayan awa 2 nurses suka fito suka mika masa jarirai har uku ya mike jiki na rawa ina nawa a ciki suka ce duk naka ne, ya karbe su ya tofa musu addua ina mamansu suka ce tana ciki tana bukatar hutu.ya ma manta da wahalar da suka sha ya rasa wanne zai dauka ana ta masa dariya kuka ya koma dariya. Ya dauki waya ya buga gida ya sanar da mama tace na ga dai ka maidani kakarka baka ce cikin wata 8 bane yace ban fada muku bane don bazan iya gani a raba ni da ita ba mama tace Allah ya shiryeka da rashin kunya. Duk yan’unwa na kusa da na nesa an sanar da su haihuwar. A ranar su abba suka fara shirye shiryen tafiya abinka da masu hanya bayan kwana 2 duk gidajen 2 suka tafi ba’a bar kowa ba har hinde tazo rahma kawai aka bari a gidan taci kuka ta qara nadama. Ga hadi ma yan sanda sunyi nasarar cafke shi aka mika shi kotu an kama shi da laifin hada takardun bogi yayi aiki a matsayin likita kuma yayi sanadiyyar mutuwar mutane da illata wasu aka yanke masa daurin rai da rai da horo mai tsanani. Sun sami mai jego da babies dinta lafiya goggo tayi ta juya yaran ynx duk wadannan na maryo ne yusuf yace gasu nan ma kinga zahiri saura mu ta saki baki oh ni habi inaganin abinda yafi qarfi na. Anata ina za’a saka da su kowa kokarin dauka yake har ta sofie ynx tayi nadama ta roki gafarar maryam. Yaran sunci sunan su abbu, abba na ukun aka sa masa suna baban abba suna kiransu Abu zarri, abu yazid da abu ahmad. Sai muce Allah ya raya. ****************** 100. Bayan wasu watanni namecy ta damu mu koma gidansu maryam muga halin da suke ciki ko sun dawo, ba’a son raina ba na bita. Turus muka tsaya a bakin kofa. Ta kifa kai da kujera tana ta kuka namecy yar gulma ta tabo ta meya faru ne? fuska shabe shabe da hawaye tace ciki gareni saida nayi zaman yan bori ciki! Ta qara fashe wa da kuka nace garin yaya tace maman shakur ce tayi ta bani abubuwa bayan dana haihu na kai kaina wurin shi ynx ga result din daya bani. Nace lallai ko abin ki koka ne maman shakur taba kyauta ba tsimin da ta baki har da mai karfi irin wanda ta rika ba su ameesha ne ynx ta barki da jangwam. Tace ba abinda yafi damuna irin yaran nan suna wata 2 fa na sami cikin ynx su watansu 6 , nayi nayi dashi a zubar yaqi. Namecy tace tabdi ai wlh karki yarda ki tayar masa da hankali harsai an zubar inda ni ce yanda nake da son jikin nan ina zan iya, na gwabe mata baki na jawo ta muka fita kar ta kashe ma maryamu daso aure. Muna kaiwa kofa shikuma suna shigowa tare da mummy, tana zuwa ta zaro wayar wuta ta tashi a guje ta koma bayanshi ta rungumeshi tana kuka mummy tace matsa ka gani fitanniyar yarinyar nan inba shiga jikinta akayi ba ba zata natsu ba. In banda ke shashasha ce mutane nawa ke neman haihuwa basu samu ba amma ke allah ya nufe ku da rahama tashin farko ya azurtaku da guda 3 don ynx ya qara baku sai kice bakya so tun wuri ki canza tsari ta duka ta ba mummyn hakuri shima ya tayata tayi mata fada sosai ta fita ta tafi. Daddare ta gama shirin kwanciya ta shimfide ‘ya’ yanta, a tunaninshi zata zaunane sai gani yayi zata fita yace jiranki fa nakeyi bata juyo ba kuma bata tsaya ba ya biyota a ranshi yace tunda ni nake nema dole nayi hakuri. Ta aje filo a kujera zata kwanta me kike nufi ne maryam kina nufin yau ma ni kadai zan kwana kinsan bazan iya ba ta hada rai “u must be dreaming” tayi kwanciyarta. Yayi shiru ya rasa abinda ke masa dadi ya kasa hakuri ya duqa yana sumbatarta ta ko’ina tana jinshi ya tura hannu cikin rigarta da sauri ta ture shi tana gyara riga “ka ga bana son haka mutum na barci zaka dameshi. Ya dafe kai kina nufin duk maganganun da mahaifiyarki ta miki sun tashi banza ya kike tunanin zataji idan taji abinda kike mi kar fa ki manta kema yanzu uwa ce ke ma kina son naki yaran su miki biyayya, jikinta yayi sanyi ta zube kasa ta fara bashi hakuri bata kyauta ba tace ni tsoron haihuwa nake ni kadai nasan wahalar da na sha a wancan ya tallafota suka koma daki yace kar ki damu yanda kika tsallake wancan wannan ma kar ya firgita ki daga wannan zaki huta sai bayan wasu shekaru kinji. I love u wit ol my heart, pls save a life. Tayi murmushin da tasan zai birkita masa kwakwalwa ta sakalo hannunta ta wuyanshi suka shiga faranta ma junan su. ALHAMDULILLAH. Sadaukarwar littafin taki ce namecy na jamjamila tnx for d luv nd support Special greetings Maryam salihu Maryam swaga Maryam mai aya M_haryam Maryamcy yahya Kuna raina har kullum Maman shakur Rahmatu