[6/9, 18:21] +234 803 742 0816: *💗💗💗GIDAN GADO💗💗💗* *WRITTEN by ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU* *🌹🌹EPISODE ONE NUSAIBAT🌹🌹* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM* Zaune take ta zabga tagumi, ta tasa buta a gabanta, "Ummimi,!! Ummimi!! Firgigit tayi ta tashi ta isa falon nasu "Hajiya gani, "wai Sai yaushe zaki cire wannan damuwar a ranZiye kullum mutum ya zauna yayita tunani, "wlh Hajiya ni kaina ban sanin lokacin da TUNANIN nan yake zuwa mun ba, "to ga kunun ki nan a flask in kin gama, ko yau bazaki gurin aikin bane, zani mana Hajia Yaya, "ok to nidai na tafi Islamiya, "Sai kin dawo a dawo lpy, Bucket ta dauka ta nufi kitchen din dake falon su don juye ruwan wanka, bayan ta juye ne ta shiga dakin Hajiya yayah Sai taga ashe ta kulle toilet dinta kuma bata san ina ta ajiye key din ba, shine ta fito don zuwa toilet din tsakar gida, kai ruwan ma yayi mun zafi, zuwa tayi bakin rijiyar da yake tsakar gidan nasu, ta dauki guga, "tab wlh Sai an bamu gugan mu cewan, baby kanwar Billy, da ita da fa'iza, "kai Baby dan sirka ruwan wankan da zanyi, sauri nakeyi zan tafi Asibiti ne fa nayi latti "Ahayyee wai gurin aiki Alhalin mun san komai an gama gantali a duniya wai Anje karatu, duka kuma bai isheki ba yanxu an dawo gida an cGADOa kara kwashewa sukai da dariya, wasu hawaye masu zafi ne ya zubo mata, Guggon yara ne taji hayaniya yayi yawa, ta fito ke Baby lapiyanku kuwa, kun tasata gaba kunata mata rashin kunya ina ce aunty ku ce, ke kuma kin zauna kina kallon su, dauki guganki ki surka ruwa ki wuce, Sauri sauri takeyi ta fito, "Guggon yara, na tafi, "Sai kin dawo, "yau bazaki islamiyan bane, wlh kin san na dan fara waran siyarwan nan shiyasa, yanzu zuwa makarantar nawa Sai a hankali, ok na tafi, *Yar MUTAN ZAZZAU CE✍️✍️* [6/9, 18:21] +234 803 742 0816: *💗💗💗GIDAN GADO💗💗💗* *WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.* *🌹🌹EPISOD TWO HOSPITAL 🌹🌹* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM* Sauri sauri take tayi, sbda lattin datayi kasan cewar ungwan nasu a cikin lungu yake ta fito daga lungun gidan su wasu matasa ne dandali guda, "kai dan Asabe ga mutumiyarka can fa, mtswww "ni wlh yarinyar can haushi take bani, ta cika girman kai, "kai ba dole ba kaf gidan su fa ba mai kyanta da iliminta, ance fa bacewar datayi, wanda suka tsinceta har kasar waje suka kaita karatu, "haba don Allah tab kace raguwace ma, wanda taje wata kasa ba kowa nata ai wlh Sai tayi gantali, shine take wani nuna ita na Allah ne, "Uhmmm kudai wlh kun shiga uku da muna finci wlh, yarinya ta wuce kunata gulmanta kuna rage mata kaya, "dallah mallam ba ruwanka, kodai Kaima kana cikine, ban sani ba, kudai kuka sani Slm tayi ta shiga office nasu, "aunty Nusy ai mun sha yau bazakizo bane, "ke dai bari sister sadika wlh yau nayi latti ne, Momy tazo, "eh tazo ma nemanki akan maganar Monthly summary wai kin gama hada mata, "eh wlh Gasu nan ma bari in kaimata, doctor Abdurrahman ya shigo, Eh ya shigo tun dazu. Yar MUTAN ZAZZAU ce✍️✍️ [6/9, 21:34] +234 803 742 0816: 💗💗💗GIDAN GADO💗💗💗 WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU. 🌹🌹EPISODE THREE THE STORY🌹🌹 ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. "Aunty ga file file din nan, "ok Sadika kaimun office ki samun a drawer, ok Sai aunty mu wlh aunty kinyi a rayuwa fa, dazu muka gama maganar ki bamu taba gani mace budurwa mai kamun kai da nutsuwa irinki ba, nifa wlh farkon zuwana Asibitin nan na zata ke matar aure ce fa, "kai Sadika vaki abun magana ki wuce kije kiyi abunda na saki, don naga Alama in na biye ta taki bazamuyi aiki, "kai aunty daga fadin gskya, na tafi to, "da dai yafi miki kuwa, Wani kwana tayi Sai gata a upchairs din hospital din wani daki ta nufa inda na kalli saman dakin naga ansa LAB, nocking tayi aka bata izinin shiga wata matace a Office din, "Aunty good morning, bayan sun gama gaisawane, take tanbaya ta Aunty Jafar kuwa ya yi test din nan na jiya, sbda in doctor Abdurrahman yaxo zai bukaci test din, "eh wlh dazu dai MD ta kirashi Amma zai dawo yanxun nan inya dawo zai kawo miki Office naki, ok Aunty please yayi kokari ya kawomun yanzu, Tana shiga Office, ta tarar da mutanenta, Sai Aunty mu inji juwairiyya kenan, murmushi kawai Nusaibat ta Mata, "oh su Sadika anan ana sana, ar wayan shi saurayin bai san kina gurin aiki bane, ki dai bi Samari a hankali, don Basu da tabbas kaman network 😜"yauwa Aunty don Allah ki bamu labarinki, kuma meyasa kika ki Amincewa da Doctor Abdurrahman, "Uhmm bazaku gane bane, "to Aunty ki ganar damu mana, ki bamu lbrnki, "ku zauna zan baku labarina duk da ban son tunawa Abubuwa masu haushi yafi yawa a tarihin rayuwata, WACECE NUSAIBAT HABIBULLAH FULANI KO KUCE YAREEMA INKIYA BIYU NAKE ANFANI DASHI, Sai nan gaba kadan zaku gane meyasa ake mun inkiya da duka sunan, Asalina Haifaffiyar zaria ce, kowa yasan zaria gari ne na Alfarma wanda sunanta ya karade kasashen duniya bama Nigeria Kadai ba, garine na ilimin Addini dana zamani, bari dai kar in cikaku da surutu, Zaria ta wuce inda kake tunani, karfa kuce nacika kuranta garin mu🙈. YAR MUTAN ZAZZAU CE✍️✍️ [6/9, 21:34] +234 803 742 0816: *💗💗💗GIDAN GADO💗💗💗* *WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN.* *🌹🌹EPISODE FOUR THE BIGENINING🌹🌹* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. Maihafina sunan shi Mallam Habibullah Muhammad Yareema, yana da matan Aure biyu, Aishatu itace uwar gida tana da yara guda biyar, Yaya Al'ameen shine Babba Sai Yaya Umar Sai ni Nusaibat ana kirana Ummimi saboda sunan Mahaifiyar Babana aka samun Sai kuma kanwata Raliyat, muna kiranta Mami ita kuma sunan Maman Mama taci, Guggo tsohuwa, Sai Autan mu Abubakar sadik muna cemai Auta, Sai kishiyan Mama sunanta Zainab muna cemata, Aunty tana da yara guda hudu, Hauwah, Sai Muhsin Sai yan biyu Hassan da Hussaini, Mahaifina Malamin makaranta ne yana koyarwa a Secondary school, ita kuma aunty mu tana koyarwa a primary school, Gidan mu ya kasance Babban gidane wanda ya hada iyaye da kakan ni, gidan mu yana shashi akalla sunkai Goma kuma duk Mutum biyu ne suka haifi gidan, da wa da Kani, Alhaji Mallam shine Babba, shine mahaifin Abbu, Sai kuma Baffah Jibrin wanda shine ya haifi mahaifiyata tunda ya haifeta bai kara haihuwa ba, shine aka sama Baffa Jibrin sunanshi, duk yawan yaran na Alhaji Mallam ne, wanda matarshi ta farko ta fita ne itace duk ta haifamai manyan yaranshi, bayan ya auro kakata ne taki zama ta fita, Sunan gidan mu gidan Fulani, a cikin kusfa zaria, Bayan an haifeni da shekara biyu kakata ta daukeni daga gurin Mamata, na koma gurinta da zama suna Matukar sona, duk da cewa banice jika ta farko a gidan ba, hakan ya janyo mun tsana a gurin yan uwana, ciki kuwa Harda Yaya Umar da Jafar kasancewarsu sakona su nake bi, kuma sudin basa ji, ni na kasance ina da son karatun boko, gashi gidan mu Indai ke macece baki isa ki wuce primary school ba za, a muki Aure, a yanxu ne ma da kai ya waye muke danyin junior Amma duk da haka kina samun miji za, a miki aure ace in Mijin ya barki kya karishe a gidan shi, ni kuma buri na in zama likita, kowa a family mu yasan da wannan buri kawai an tsuramun ido ne a gani Mahaifina da Hajiya yayah zasu goyi bayana ne gurin yin karatun ko yaya, Bayan na gama primary school dinane Abbu ya fara tunanin samamun gurbin karatu a G.G.C.S SOBA Mmakarantar kwana. Tofa KUCIGABA da bin YAR MUTAN ZAZZAU ✍️✍️✍️ [6/9, 21:46] +234 803 742 0816: ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com 💗💗💗GIDAN GADO💗💗💗 WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN. 🌹🌹EPISODE FIVE MY FAMILY🌹🌹 BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. Labari gaba daya ya karade family gidan fulani cewan, Abbu zai kaini Makarantar kwana, kunsan gidan yawa dama ba, a rabashi da gulmace gulmace, aiko Magana ya koma kunnen Alhaji Mallam, nanda nan ya Tara taron gaggawa a babban falonshi, bayan kowa ya hallarane, aka cema Baffa Yahaya ya bude taro da Addu'a bayan bude taro da Addu'a, sai Alhaji Mallam yace, "ina Habibu wato da raina da lafiyata zaka dauki yarka Ummi ka kaita makarantar kwana koh, Maiye ma Anfanin karatun ya' mace iye, to bazai yuwu ba, Aure ma dukan su zan musu ehe da ita da Bilkisu, "tab wlh bazanyi aure ba, ni wlh likita nakeso in zama, inje inyi aure in tashan wahala, sbda rashin Ilimi, "ke Ummi gidanku ni nake magana kikeyi, Habibu kikayi ma gashinan zaune, "kai Mallam a bita a hankali mana, "anki a bitan ai dama ke kike daure mata gindi take abunda kakeso, tashi Ummimi tayi ta tafi, fuu, da sauri Hajia Yaya ta tashi ta bita ranta a bace, niko nace Mallam yau ka bata ran Hajia Yaya uwar gida yau ko bazata baka abincin nan nata mai dadi ba😜, KUCIGABA da bin YAR MUTAN ZAZZAU ✍️✍️✍️ [6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗 *GIDAN GADO* 💗💗💗💗💗💗 *(Family problem)* *Writing by zeeeyterh yar mama ce Yar koyo* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *La,yuminu ahdikum hattah yuhibbul akhihi mayu hibbullinafsihi* *🌹🌹 Episode six & seven🌹🌹* *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* Shigan hajia Yaya daki kenan ta tarar da Yar lelen nata Tana ta kuka saboda maganar da mallam Alhji yayi,haba ummimi hajiya hawa gadon hajiya tayi ta rungumota a jikinta ki kwantar da hankalinki,karatu kaman kinyi shi,banga Wanda ya Isa ya hanaki ba,Amma hajia kinajin abunda Alhaji mallam yake fada Kuma kin San shi in yayi magana bai canzawa,yanzu Nima haka za,a dakushe ni a gida,? kamar yanda aka ma su aunty murja ba karatun zamani wai yaushe zuri,an mu zasu Dena wannan akidan ne hajiya,? yanzu zamanine da yazo in har baka da ilimin addini Dana zamani Kai ba kowa bane,ya kamata su fahince haka mana,yanzu ki duba irin wulakanci dasu aunty murja suke fuskanta a gidajensu,ga ma misali da mamana Mana hajiya kalli wulakanci da auntyn mu take mata sbda kawai ita tayi karatun boko Tana aiki,ita ko mama batayi, hakan yasa nake so Nima inyi karatu mai zurfi don in cika burina na ganin mahaifiyata taji dadi itama,taci gajiyan ilimin zamani Koda batayi ba,saukowa ummimi tayi tasa gwiwanta a kasa please hajiyana ki taimakeni ki cikamun burina wlh Ina son karatu please hajiyana kar a mun auren nan,😭😭😭 wlh karatu nake son inyi,dagota hajiya tayi,haba ummimi hajiya, inshallah na Miki Alkawarin indai inada Rai sai kinyi karatun boko,kin zama likita,in kika zama likita ni Zaki fara ma allura😃😃 kinji Yar lelena,tsalle ummimi tayi ta rungume hajiya, yauwa my sweet hajiya ta shiyasa nake sonki, Allah ya barmun ke,to dagani kar ki karasani,Kuma kina cewa Allah ya barmiki ni,😄😄dariya tayi ta daga hajiya,nifa hajiya yunwa nake ji,guntuwa da duk baki ji yunwan ba sai yanxu,Taya zanji wancan tsohon mijin naki ya Bata mun rai, ai na fasa auren dashi Kuma,ja,ira Shima mai zaiyi dake Yana da kaman mu me zaiyi dake yarinya Kamar tsinken sakace,😔😔Kai hajiya har da ke kema,nayi fushi Kuma na fasa cin abincin,haba Yar lelena yi hakuri muje kici abinci banson kina zama da yunwa. Haba baban ummimi shifa karatun boko nan ba dole bane,kasan halin mallam Alhji inya fadi Abu baya canzawa,kawai a hakura iya kan Wanda tayi ma ya isah, Allah samishi albrka,haba Aishatu na lura saboda baki San darajar karatun bane yasa kika fadin haka,ni yata sai tayi karatu mai zurfi,to Allah ya huci xuciyarka mijina,yauwa kawai kibita da addu'a nikuma zanyi iya kokarina don Naga na cikama yata burinta na karatu mai zurfi da karfina da dukiyata, Allah ya bada sa,a,ya cikamuku burinku, Ameeeen uwar yarana Allah ya Miki albrka Ameeeen mijina,to yanzu ya zakayi da Alhaji mallam kasan shi yanzu sai da lallabawa a rabu lpy, hakane ai ni banjin Mallam nasan hajiya zata shawomana kanshi,kin San ai ba mai shiga tsakanin hajiya da Yar lelenta,😊hakane kuma,Bari inzo in fita akwai Wanda mukayi magana Zan kaima rigunan kaftani,to kin San manyan mutane basa son jira, hakane Abban su ummimi a dawo lpy Allah ya bada sa,a ya tsaremana Kai,ya baka abunda kaje nema Ameen Yar aljanna,fitowan shi daki kenan ya tarar a unty momi Tana jiranshi, kasan tun dazu nake jiranka ka shanyani,Kai zainab yaushe zakiyi hankali ne?iye haka ya kamata kimun magana,oho Nima ban sani ba,maganar kudina da nake binka naji kana Shirin Kai Yar gold makarantan kwana,to kafin a kaita ya kamata a biya bashi,Aslm Alkm,a,a Al'ameen ka dawo, eh Abbu sannun da dawowa Dan albarka,yauwa Abbu,dukawa yayi Ina yini Abbu mun sameku lpy, lpy lau Al'ameen,aunty momi Ina yini,ban ganshi ba, shi yinin ba mtsww an dawo za,a zo a karamana sanwa,lah ya Ameeeen yaushe ka dawo?yanxun nan umari na nayi missing dinku, rungume juna sukayi,yace mu karasa ciki Mana daukar jakan yayi,ya jamai hannu suka jera zuwa dakin mama hauwah ne ta fito da gudu Oyo yo yayan mu,hararan da mamanta ta matane yasata juyawa daki tana share hawaye,wai Yaya Ameen umimin hajiya tasan ka dawo kuwa, a,a yanxun nan shigowata kenan fa Kuma banga kowa tsakar gidan ba,yau gidan shiru,wlh kasan yau anyi ma ummimi hajiya taro ne fa,taro Kuma?taron mene? Wai saboda Abbu zai kaita makarantan kwana,toh!! suna maganar suna karasa shiga dakin Aslm Alkm, wslm a,a yayah sannu da dawowa maman mu nayi kewarki,uhmmm sannu da dawowa yauwa maman mu,umar dauko Mai ruwa a fridge a dakin Abbun ku Mana shine baka gayamana zaka dawo ba gashi anyi abunda bakaso,me akayi mamah wlh fate mukayi, lolz 🤣 🤣 kunsan zazzagawa da fate, sorry nifa bazazzagiyan ce Nima na danane🏃‍♀🏃‍♀na gudu kar kumin duka, lolz 🤣 🤣, Aslm Alkm maman jafar na,am wake kirana nice,ok Bari in gama izah wutan nan wlh iccen nan Danye ne wlh,ok,Bari in zauna a kujeran nan wata Yar tsugono ta dauko ta zauna, au wai dama kece? eh wlh gulma da dadi dazu da banan wai anyi taro akan Yar gold din hajiya Yaya, ahayyye wlh kuwa ai Alhji mallam yace Bata ba zuwa makaranta kwana,ai nikam nafi kowa jin dadi,hakanan fa naso baby ta shiga lesson fa baban su yace a,a Alhji mallam ba zai Bari ba haka hajiya Yaya,to ai gashi ya zo kan jikanta maga yanda za,a kare,mata sai shegen ikon tsiya kaman su suka haifama ya'yan,ai wlh inshallah bata zuwa,wlh kinji bari, intashi inje in daura tuwo,to sai na shigo ok ki shigo akwai lbr,niko nace akwai dai gulma maman baby, one luv Ina yinku masoyane,💘💘💘 Godiya agareki aunty hauwa,Ina farin cikin kasancewata a cikin ku Allah ya sa mu karo da juna✍️✍️ [6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗 *GIDAN GADO* 💗💗💗💗💗💗 *(MY AMBITION)* *Writing by zeeeyterh yar mama ce Yar koyo* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *Khairukum, man ta,allamal Qur'an wa,allamahu.* *🌹🌹 Episode ten& eleven 🌹🌹* _*Na sadaukar da wannan page din a gurinki kakata ta kaina, Allah ya ji kanki ya Kai rahma kabarinki muna sanki Amma ubangiji yafi mu sanki, freands Ina baran addu'an ku a gareta,ga duk Wanda ya karanta shafin nan, Allah ya ji kanki*_ _*Hajiya Raliyatu hussaini chiroma.*_ *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM.* Hajiyata!! hajiyata!! Kinga Yaya umar koh!! Wannan wani irin kirane ummimi kike mun iye? Hajiya ke fitowa daga kicin din dake cikin falon su,da gudu ummi ta karasa bayan hajiya ta boye yayin da Yaya umar ya shigo da wani bulala a hannunshi,Yana huci to zalumu me Kuma yau ta maka? Haba hajiya wlh duk ke kike Kara lalata yarinyar nan, jafar fa taje take ma rashin mutunci don ya rabata fada da bilkiki,Ace ita Bata da hkr sau nawa Zan gayamata ta dena kulasu ko sun tsokaneta iye yarinya ta zama jarababbiya da kowa fada wlh mudai ba haka mamah take ba,haba umar ya Isa haka ka wani tasamu a gaba kana ta wani Mana masifa,nine nan nace duk Wanda yayi mata ta rama ehe in batayi ba ai Allah ya tanbayeta sunana fa taci,kasan Nima ba,a tabani na kyale, ita bilkikin sa,anta ne sun raina mun ya' don sunganta haka to wlh su kiyayen mun yarinya zanje har sasan iyayen nasu ehe,in musu kashedi akan ummimi Zan iya batawa da kowa,hajiya kiyi hkr,rabu Dani guggon Yara,shi Kuma ya kwaso tsawo kaman falwaya zaka dakan mun ya mare kishin Yar uwanshi,shi Mai ya hana jafarun ya biyota ya bigetan iyeh Kaine mara kunya😏,ummimi fito ya tabaki mu gani fito wa ummimi tayi Tana Mai gwalo🤪,kutt hajiya gwalo 🤪 take mun tayi din🙄tun ba yau ba Naga alama baka kaunar ummimi to ka fita idona in rufe,Hasbunallahu wani'imall wakeell hajiya taya zakice ban son kanwata,uhmmm fice Mana a falo,ai ko baku ce ba dama Zan fita,ke Kuma wlh mama zataji,kwalla Kara ummimi tayi wayyo hajiyata ya rankwasheni,wai Inna fito sai ya karya ni,au haka kace Ina muciyan nan barni da ja'iri😂😂😂da gudu ta bishi ya gudu Yana dariya,😃😃😃, wooh hajiyata kinayi ina jin dadi,inji ummimi,dawo tayi tana haki dan banza kawai ummimi na ta kunshe dariyar dayake cinta,yaki dannuwa ta kwashe da dariya hajiyata kin iya gudu kuwa,dakuwa ta mata ke Kuma ki dinga Zama suna rainaki wlh sai kin sani iyayenki kawai nace ki raga ma a gidan nan kinji ai, naji hajiyata Allah ya barmun ke, Aslm a,a Alhji mallam barka da shigowa, uhmmm ummimi ne ta tashi tana turo baki zata shige daki,haba Amaryan tawa zo Mana har yanxu fushin ake da maigidan,uhmmm ni wlh na fasa auren ka,Kuma mun bata, shikenan muma wlh mun huta bamu ba kishiya inji guggon Yara da take fitowa kicin da ruwa a jug don kawo ma Alhji mallam,au ma haka kikace,to kinji fa amarya kinaso a fan mu a ranane? Zo kiji wani albishir Mai dadi,dawowa tayi tazo ta zauna kusa da kafan mallam Alhji gani to gayamun,yauwa amaryan nawa,kin San meye ki yi murmushi kinfi kyau,in bakiyi murmushi ba bazan fada Miki albishir din ba,😊ta fara Ina jinka angona yauwa amaryan ko kefa,dama mun gama magana da iyayenki da kannina akan maganar makarantan ki sun amince Amma Zaki zauna ne a gidan guggon ki zuwaira, Alhmdulillah tsalle ta tashi tanayi ta je ta rungume guggon Yara 💃💃ngde Alhji mallam dina,ki gode ma takwaranki, yauwa Ina ummimi na,am,gobe kawun ki kabiru da sama'ila zasu soba don yin magana da mijin guggon naki inya amince, Inshallah ma zai amince inji guggon Yara,ai Yana da kirki sosai,hakane kam, Sai magana na gaba ummimi na yarda dake nasan tarbiyan da kakanki ta baki,kinsan Kuma daga gidan dakika fito,ki tsaremana martaban gidan mu,in har kika aikata abunda bai dace ba gidan mu da zur'armu za,a zaga,ki sani kece yarinyar mace ta farko da kika fara karya kadarin gidan Fulani tun iyaye da kakanni,Ina fatan ki gina tarihi Mai kyau, ummimi kina da masoya da makiya a duniyar nan har ma a cikin Yan uwanki, ummimi ke yarinya ce Mai shiga rai tun kina karamanki,shiyasa duk cikin jikoki na ba Wanda nakeso kamarki, umimin kirike addinin ki duk da nasan bakya Wasa da ibadat, kirike addu'oi Allah ya Miki albrka ya baku miji na gari Ameen kakana ngd inshallah bazan baku kunya ba,sai na ba makiya da mahssada kunya, yauwa amaryata Mai hankalin manyan mutane,tashi kije ki kiramun takwaran naki,yau sarautan ya motsane baza,a fitomun sannu da dawowa ba,😊 ai na wakilcetane,hakane fa,tashi tayi ta shiga dakin Kaka Tana xuwa ta rungumeta hajiyata burina ya kusa cika nayin karatu mai zurfi,da gske ummimi na wlh kuwa hajiya mallam Alhji sun amince zanje makaranta ngd sosai masoyita ban San abunda Zan sakamiki dashi ba Ina sonko sosai Allah ya karamiki lpy da nisan kwana, Ameen Yar lelen hajiya, Mama dama maganar makarantan ummimi ne yanxu muka dawo karbo mata admission,sannan su baba kabiru sunyi magana dashi mijin zuwairan ya amince,yanzu registration ya rage da dunka uniform sai Dan siyayyah daza,a mata,to Allah yasa albarka,ya shiryamun ku gaba dayanku da dukkan musulmai Ameen maman mu,Bari inje kasuwa in samu in karasa dinkunan da nake dashi,to a dawo lpy Dan albrka, Cikin lokaci kankani magana ya zagaye gida cewa ummimi zata makarantan kwana, Alhaji mallam ya amince,masu zagin Alhaji mallam suna anyi rashin adalci nayi,wasu Kuma suna ga hakan wani cigaba aka samu suma nan gaba yaransu zasuyi, hakan ya kasan ce sashin su bilki Yaya tijjani ya shigo yake gaya ma mahaifiyansu uhmmm ayi dai mu gani,in rashin adalci abunyi ne, wlh bilki itama sai tayi makarantan kwana nan,Niko nace hassada ga Mai rabo taki,, Ina yinka Dan tsoho Hussaini 8tk irin sosai dinnan ka shekara one five😂😂😂😂 Zeeeyterh ce✍️✍️✍️✍️✍️ [6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗 *GIDAN GADO* 💗💗💗💗💗💗 *(EXAM TENSION)* *WRITTING BY ZEEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.* بسم الله الر حمن الرحیم الهم انی اسعلک علم نفع و رذق طیب و عمل متقبل🙏🙏 ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *🌹🌹EPISODE SISTEEN&SEVENTEEN🌹🌹* kuyi hkr jina shiru kwana 2 da kukayi sister na ce bata da lpy muna asibiti,sai yau akayi dis_charge namu in sha Allah yan zaku dinga jina sosai ngd,🙏🙏 Guggo dama maganar komawa hostel ne dana ce miki ina so in koma don inji dadin karatu a can,to ummimi yaushe ne yaushe ne kike son komawan? dama gobe friday nakeso na koma tunda kinga monday za,a fara exam,ok barin Abban iro ya shigo zan fada mai, to ngd mami. zan shiga makota barka ki karasa girkin can,sai kin dawo. yankan albasa takeyi tana bin karatun kur,ani datasa a wayanta kawai jin mutum tayi ya rungumota ta baya, ihu tayi iya karfinta tana kiran mami,ke matse mata baki yayi, ke nice fa baby zaro ido tayi hadi tureshi cikin masifa da takaici ta fara fadin haba yaya iro kasan ba kyau hakan, please karka karamun irin haka haba ummi zan dan gaisa da ajiya nane kullum sai sun tsokalemun ido yana fadan haka yana kara matso ta, tana kara matsawa nifa yar uwarka ce yaya iro karka batamun rayuwa ni yarinyace karama please yaya iro haka rungumota yana kokarin daukanta zuwa dakin shi,tana dukanshi da yakushin ship, amma bai sauketa ba ya fito falo dauke da ita, dai dai lokacin mami tayi sallama cikin falo,,!!daskarewa mami tayi a tsaye me idanunta suke gane mata iron ta ke shirin lalata mata yar dan uwa a cikin gidanta,sauketa yayi da gudu ummimi taje ta rungume mami tana kuka kaman ranta zai fita,zuwa yayi zai wuce ta gabanta wani lafiyayyun mari mami ta sauke mishi, cikin fushi take nuna shi nayi danasanin haihuwanka iro kanwarka,!! akuyan cin naka har ya kai haka iroohh bar gidan kafin inkusa kashe wlh!!! Kiyi shiru ummimi na don Allah wannan mgnar ya zama sirri a tsakin mu ni dake please umimi karki fadama hajiya yaya na miki alkwarin hakan bazai kara faruwa ba kinji yata? eh naji guggo insha Allah. washe gari ummimi ta gama hada duk abunda zata bukata ta fito sai ga mami ma ta fito da mayafi a hannu, muje ko, to mami suna isa school raleeyat na zuwa taryan su, gaida mami tayi, mami ta ansa tana kallon raleeyat tayaba da hankalin yarinyar hakan yasa ta kara amincewa da zaman ummimi tare da ita, har hostel din sai da taje ta ga inda yar ta ta zata zauna sannan ta kara musu nasiha su kula da kansu, suyi abunda ya kawo su, insha Allah mami sai na dawo haka mami ta tafi tana kewar yarta, fita sukayi domin su debo ruwa, uncle mubarak da uncle Aliyu suka gani sun shigo school din a motan uncle mubarak din shi yake driving din,har su sun wuce sai yayi revers ya dawo ke ku kawomun ruwa a gida banda ruwa,,!!!raleeyat ne jikin ta na rawa ta ansa da to,ita ko ummimi banza tayi dashi ke i am talking to you kinyi shiru,sir na amsa ai tana murguda mai baki ta juya,kawai samun kanshi yayi da murmushi😊 kawai uncle Aliyu sakin baki yayi yana kallon shi imaging abunda zai sa mubarak dariya, anya yarinyar nan uhmmm tafiya sukayi sukuma su ummimi sukayi gaba diban ruwansu,sai da suka yi guri sahu biyar gidan uncle mubarak,sannan su ka wanke mai toilet suka gyara mai gida sannan suka debo nasu,ranar ba karamin gajiya sukayi ba,gashi duk aikin nan dasuke mai yana zaune a falo yaki fita,haka suka koma hostel a galabaice ranar ko iya zuwa karban abinci basuyi coonflex suka shabbier, besty besty ki tashi muyi karatu,uhmmm kai besty ki bari sai asuba,no kin san dai gobe karbe takwas muke da exam, kuma kin san baki iya calculation din physic dinnan ba kuma zai iya fito mana a exam,haka ta tashi suka dunga karatu har saida ta tabbatar sun gane sosai sannan suka kwanta,asuba nayi sun dauki bucket zuwa masallaci daga nan su debo ruwa,sun ajiye buckets din ruwansu a bakin fanpo suka shige masallaci,bayan idar da sallah sukayi azkar suka danyi karatun kur,ani, bayan gari yayi haske suka zo fanpo don su debi ruwa su Afra suka tarar a gurin suna diba sai suka koma gefe suna jiran su gama, bayan sun gama suka dauki ruwan su zuwa hostel duk da su afra sun takalesu amma basu kulasu ba,sbda raleeyat tayi iya kokarinta na ganin kawanta bata kulasu ba, Exam hole bakajin karar komai sai na fanka da paper can na hango ummimi a can karshe inda kawanta take farkon hole, uncle mubarak shine invigilators nasu yana ta kai kawo a hole din,sir i need extra bucklet, ok,mika mata yayi ta cigaba, sir i am pinish, are sure? yes sir, check it dai, nifa na gama ok kawo tayi submitt ta fice can sai ga besty ta tafito, kwanci tashi ba wuya a gurin Allah gashi yau su umimi sun gama exam kowa ka gani ranar farin ciki yakeyi,ummimi har wani rama tayi sbda exam dama ita ba auki ba a lkcn kuma ummimi ta cika shekara sha shida ta kara girma duk wani abu na cikan budurwa ya bayyana ga ummimi kyace ta kai shekara ashirin ne sbda Allah ya hore ma ummimi dirin jiki doguwa ce ummimi ga hips da Allah ya wadata ta dashi, fara ce ita sosai tana da manyan idanu tare da tsara tsaran gashin ido pink lips gareta gami da dogon hanci,ga kwantaccen gashin kanta tun daga goshinta har gadan bayanta nannadeshi takeyi tayi kaman acuci maza, dama kuma ita bata cika son kitso ba, yau ya kama zasuyi hutu,an taru gurin assembly don karban hutu, malamai duk sun taru principal ake jira bayan an bude taro da addu,a a ka gabatar da kyaututtuka ga dalibai ciki har da su nusaibat da kawanta bayan bada hutu kowa ya kama gaban shi students na ta tafiya gida jensu, wasu kuma ana ta zuwa daukan su,inda yayan raleeyat yazo daukanta, da gudu taje ta rungumeshi irin su daya da yayanta kasan cewansu black beuty oyo yo sweet bross oyo yo autan Ammah shine Ammah bata biyoka ba sorry Ammah tana can tana hada ma autan ta deliseous food, uhmmm wato besty tunda yayanki yaxo kin ma shareni kin manta muna tare,ayyah sorry besty na my bross meet my best freandy besty meet my sweet bross, ina yini yayan mu ya hanya, shikam yaya gaidashi akeyi amma gaba daya ta tafi da imaninshi,sai da tace bross ya dai besty na nata gaidaka, da sauri ya dawo hayacin shi yana amsawa sannu kawan mu ya exam i hope kunyi kokari duk da nasan kannina masu kokarine,sunkuyar da kai tayi sbda kallon dayake mata,yaya dama zamu je gidan guggonta tayi mata sallama sai mu sauketa a zaria to shikenan ba matsala kanwancy duk yadda kikace haka za,ayi yauwa dats y i love u yayana suna shirin shiga mota sai ga uncle mubarak yazo ga dukkan alama su yake nema, lah besty ga mutumin ki can,sai gashi ya iso gun su hannu ya mika ma muhammad suka gaisa are you raleeyat ya,u brother yes dats naga kunyi kama am i want see nusaibat please🙏 ok nusaiba ur uncle talk to u nan da nan ta daure fuska ta fito munyi waya da guggonki tace mun yayanki Ala,ameen zai zo daukanki ya kusa isowa, sbda haka muje office dina ki jirashi, ita mamaki ne ya kashe nusaibat ta ina yasan guggonta balle ya Ameen, inda haushi ya isa mohammad da sister shi, ba haka suka so ba haka suka tafi muhammad yana jin wani haushi mubarak yayi da ya sanin tsayawa da yayi, bayan sun tafi ne ya juya ya koma office dinshi yace inkin ga dama ki biyoni ko kuma kita tsayuwa a gurin,kawai hawaye taji yana biyo mata fuska haka ta bishi tana zuwa ta motan shi a bakin office din bude mata yayi yace shiga muje,inje ina dama ba yayana dazaizo daukata kace za,a daukata tsawan daya daka matane yasa ta shiga da gudu, ya bude but ya zuba mata kayanta a buta ya rufe ya fito ya shiga mota suka kama hanya,,,,✍✍✍ freands an samu mistake dana ce muku jss one suke ss one zance, ngd i hope kuna biye da yar mutan zazzau, bazan daina yinku ba Arewa Writters Association one love🥰🥰 [6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗 *GIDAN GADO* 💗💗💗💗💗💗 *(NEW LIFE)* *WRITING BY ZEEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com _*ASTAG FIRILLAH WA'ATUBU ILAIH.*_ _*🌹🌹 EPISODE FOURTEEN & FIVETEEN 🌹🌹*_ *Innalillahi wa'innah ilaihirraji'un,Allahumma ajirni fi musibaty wa aklifni khairan minha,ya Allah muna tawassilli da sunayenka kyawawa ka kawo Mana karshen wannan masifa ta Corona virus, don wannan cuta ta zama musifa garemu, Allah kabama Wanda suka kamu lpy, mukuma ka karemu ka nisantamu da ita da dukkan musulmai duniya baki daya 🙏🙏🙏* _*Wannan page din nakune Yan Arewa writers gaba dai gaba dai Allah ya Kara hada kawunan mu,ya Kara Mana hazaka da fasaha da tsakin hannu,Aunty mu hauwa munayinki irin sosai dinnan Allah ya Raya zuri a Ameen 🙏🙏*_ *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* I hope kuna ganewa? Yes sir ok akwai Mai tanbaya no sir ok gobe munada text by second period, where is class captain sir ok kiyimin submit na Assignment dina, can't hear me I am taking to you, I say ok sir juyawa yayi ya fice, wow besty wlh teacher nan yayi fa mtsww wlh besty kin cika ban haushi meye abun birgewa a gurin me shegen girman kan tsiyan nan ni haushi yake bani dazu fa danaje Kiran shi a office nashi nafi minti arba'in Ina Mai magana kafin ya dago ma ya kalleni balle ya amsani,ni wlh indai period dinshine sai dai ki dinga zuwa kina kiranshi don bazan Kara zuwa a wulakanta ni ba, yanxu bari nayi submitting assignment din ki Kai mishi, tab wlh besty ni ma tsoron shi nakeji sai dai muje tare, wlh baxani ba,oya class ku hada assignment dinku kowa ya kawo nashi,bayan ta gama hadawa ne ta mikama Raleeyat besty Kai mishi, excuse sister nusaibat farhat da Maryam basu bada nasu ba sun mantoshi a hostel sunje daukowa, Ana maganar sai gashi sun shigo farhat ta mika mata gashinan sai aje a kaimana in anga dama, me kama da aljana yarinya karama wai ita ce shugaban mu don an raina Mana wayyo, ai wlh uncle Abubakar San Kai yayi,ke dakata!!! Tsawan da nusaibat ta daka matane yasa ta tayi shiru Bata karasa maganar ta ba,wlh bari kiji in gayamiki bar ganinki katuwa bazai bani tsoro ba ni nusaibat ba,a mun na kyale Wanda ya fiki ma bai isheni ba balle ke karamar alhaki banxa guxuman banza in kin Isa ki tabani ki gani, ke ni kike gayama haka Maryam ku sake ni inci uban yarinyar nan,ki dai ci ubanki don ubana yafi karfin ki,haba besty don Allah ki rabu da ita Mana in karya na haushi ki barta tai tayi zata gaji ta bari, ke Raleeyat ni kike cema karya ko wlh dukanku dake da kawar taki zaku San Kun taboni janta kawayenta sukayi itama raleeyat taja nusaibat suka fita a class din don zuwa office din uncle Mubarak,don tasan in ta barta baza,a kwashe da dadi ba don tasan halin besty nata, haba besty ki dunga hkr Mana ki daina biyema su farhat kin San halin su fa, su basa son zaman lpy, besty bazaki gane bane nifa ba yarinyar data Isa ta takani in kyaleta ai sai suga kaman tsoron su akeji,to in banda abunki besty inake Ina farha kina jin ki kaman sillen Kara duka nusaibat ta kaima raleeyat ai gunda ni dake,to dame kika fini don dai hips din da kike dashine za,a ga kaman kin fini kiba😏 oho dai nadai fiki Kuma wlh ki kiyaye farhat kar kija ta zanemu fa😃😃 Kuma kin San wani Abu besty wlh nidin ba karfi gareni ba duk cika bakine😂😂, Amma andai ji kunya naji din, daidai sun iso office din uncle Mubarak, nocking raleeyat ta farayi sun Kai minti Sha biyar suna nocking har sun cire rai daza,a bude raleeyat tace besty ko baya nan ne,wlh yananan wulakanci ne zomu tafi, yes come in ajiyar heart sukayi a tare Ashe besty da gskyanki tab lallai kinyi gskya,ok shiga ki Kai Mai don Allah bazan shiga ba, Bude kofan raleeyat tayi ta shiga hadi da yin sallama it's dai bataji ya amsa ba tadai ga mouth nashi yayi motsi alamun amsawa,well done sir,banza da ita yayi Yana cigaba da rubuce rubucenshi, uhmm dabur cewa tayi duk ta rude,sir dama dama assignment din dakace ama ama submit ne na js 1a, will you shut up my friend!! Tsawan daya mata sai da ta firgita taji kaman ta zubar da littafan ta gudu,are u d one I am asking you to submit my assignment? Am no sir but I am asisstant, she not feeling well,ok out of my office,ta kawomin da kanta ko Tana tafiya tana faduwane ok sir thank you,ta juya har ta Kai kofa yace ma look ta waigo kice na bata five minutes in ganta a office dinnan ok sir. A sanyaye raleeyat ta fito ta samu nusaibat a zaune Tana charabkenta hankalin ta kwance, a,a besty ya dai Naga ranki a bace, meya Miki inje in Mai rashin mutunci yanxun nan, a,a bai karbi assignment din bane,to wanne Zan amsa Miki a ciki iye,uhmm to yace ki Kai Mai da kanki tab Allah bazan Kai ba😏, sorry my besty ki taimakeni ki Kai mishi ba don halina ba, ban San wani Abu ya sameki kin San hankali na bazai kwanta ba Kuma wlh zai iya dukanki, kema kin San dukan ki dai dai yake da a watsamun tafasasshen ruwa please besty, uhmmm kawo nasan yanxu sai ki faramun kukan naki na fama komai kuka,is ok Zan Kai shikenan kin ji dadi 😏,eh ngd my sweet besty na,to kiyi dariya Mana😃😃 nayi to yauwa ko kefa,ok na tafi sai kin dawo,ko nocking bata tsaya yi ba, ta bude kofan office din ta shiga,komai bata ce ba taje kan table din office din ta ajiye takardun ta juya, gaba daya mamakin karfin halin yarinyar yakeyi yasa har ya kasa mata magana har Saida ta fita, ya kaima iska naushi oh my God wai meke damunane meyasa ban Bata punishment va har na bari ta tafi, Babbah yane? wlh zanje dauko Yar shila tace a makaranta hhhhh 😂 wai wannan Yar faran yarinyar danaganta a mashin dinka eh ita fa, Kai wai a Ina kasamota ne? Wlh yarinyar kawu nane na zaria, Mami so take fa ta hadamu aure Kai babbah wlh baku dace da yarinyar nan ba,tafi kar finka,hhhh koh wlh saita soni kuwa tab kana da aiki, Besty inaga in an kusa fara exam gurinki zan dawo a hostel muji dadin karatu,wlh danaji dadi kuwa besty,Kai ga Dan jagaliyan yayanki can yazo,kefa besty baki da mutunci,har Ina Mai ruko Naga zaku dace🤪,kut Amma besty kin cuceni nama fasa gaisheshi kin jamishi,ta juya ta tafi ita Kuma ta karasa gurin Yaya iro tun daga nesa yake kallonta irin kallon data tsani ya dunga mata,harta karaso bai San ta iso ba,sai da tamai magana Yaya iro muje Mana au wai kin hau ne ? Kaji ka ma,ni mutafi na gaji Jan mashin din yayi suna tafe suna hira har suka Isa gida, Aslm Mami mun dawo sannu ya'ta ya karatun Alhmdulillah,sannu da hutawa Abba yauwa, iro ne ya shigo ko sallama Babu yauwa Abba yaushe ka dawo Dan Abba yanxun nan na dawo, dama wlh Banda kudi oh no zuwaira wai yaushe iro zakayi hankali, ka shigo ba sallama balle sannunku sai tanbayar kudi to baza,a bada ba,uhmmm Abba kaji Mami Koh zata fara, Kinga dakata zuwaira bansan fa takura,au haka ma xakace Alhaji duk Kai ka gama lalata yaron nan,Ina ruwanki, my iro karbi ATM card dinnan kaje ka Ciro yanda zai maka yauwa Abban Ina yinka over,fita yayi. Haba Alhaji wannan ba gata bane wlh, to in Banda abunki in ban ma iro ba wazan ma shi kadai fa nahaifa, duk da haka bazai hana mubashi tarbiya ba to n Kwanci tashi ba wuya a gurin ubangiji gashi su ummimi har sun kusa fara exam,inda fada tsakanin ta dasu farhat yake dada ci gaba,ga uncle Mubarak ya taso ta a gaba duk ummimi ta rame ga karatu, dama ita sai a hankali...✍️✍️✍️ Up UP AREWA WRITER'S ✍️✍️ [6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗 *GIDAN GADO* 💗💗💗💗💗💗 *(SWEET MOMENT)* *WRITTING BY* *ZEEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.* بسم الله الر حمن الرحیم رضیت با الله رب و بلاسلم دین و با محمد نبیا.🙏🙏 ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *🌹🌹EPISODE EIGHTEEN&NINETEEN🌹🌹* bazan gaji da baki page ba aunty hauwa (maman uswan) Allah ya raya zuri,a ina godiya da karamci ke din ta da banne,Allah ya albarkaci zuri,a🙏🙏 GIDAN GADO FANS group ina yinku Allah kara habaka group din ya bani ikon fadakar daku da nisha dantarwa ya kara hada kan mu🙏🙏ga masu bukatan shiga group sai suyi min mgna ta wannan number 09025305818 thanks. Wai uncle ina zaka kaini iyeeeh? ta karishe maganar tana shirin yin kuka, ko kulata baiyi ba yana ci gaba da tukin shi yana kuma jin kukan ta har cikin zuciyan shi, kuma bazai iya lallashinta baa, cigaba tayi da kukanta kawai gani tayi sun wuce gidan su guggo sun dau hanyar zaria, ita gaba daya ma abun nashi ya dena bata mamaki tsoro ya koma bata ita dai tasan bata taba gaya mai ga garinsu ba, kuma taga ya kama hanyar zaria kuma tasan ance shi dan yola ne, tafiyane mare dadi ga ummi, shiko uncle baiki su kasance a haka ba jin shi yake a cikin farin ciki, ya rasa meyasa zuciyanshi take mai haka ta rasa wanda zata fara so sai wannan yarinyar, kanwar kanwar shi, a haka har suka iso zaria, kawai kallonshi take taga ikon Allah sai gashi sun iso har cikin kusfa kasancewar mota baza takai kofar gidansu,yasa yayi parking a bakin titin da zai kai ka zuwa kofar gidansu fita yayi yana waya hakan yasa ita ma ta fito,can sai gasu yaya umar da jafar dasu bilki sun iso suna oyo yo yar bording ta dawo, tunda jafar ya doso idon shi a kanta, duk da tana cikin mamakin uncle bai hana ta murguda ma jafar baki ba tana cemai lpy? shima uncle ya lura da kallon da jafar yake mata wani abu ne ya taso mai ya tsaya mai a makogoronshi da sauri ya kareta daga kallon da jafar yake mata gurin taran su ya mika musu hannu don su gaisa,niko nace hooo uncle namu kishi ya motsa😜😜, mallam umar da jafar koh sannunku fa ya gida ya aiki? Alhmdulillah ya kaji da dawainiyar kanwar mun gde juyawa ummimi ta karayi tana kallon uncle mubarak da mamaki a fuskanta hada ido sukayi ya sakin mata murmushi tare da🤫 irin ki shiru din nan, ya umar ina wuninku lpy ummimin hajiya barka da zuwa yauwa daukar jakanta tayi tayi gaba abunta, tana shiga gida hayaniya ya fara mata well come, runtse ido tayi tana jin tsanar halin yan gidan nasu tasan dai bai wuce fadan dasuka saba hakan kuma ya nuna mata Alhji mallam baya gida,oyo yoyo auntyn mu mami ne ta rugo da gudu tazo ta rungumeta ni na riga ganinki,gaba daya sai kallo ya dawo kan ummimi a,a yan makarantan kwana an dawo maman su jafar ne take fadin haka yayi da maman su bilki take cewa ikon Allah wannan makaranta ta karbeki ummimin hajiya kinga inda kikayi bul bul abinki sai dan rama da kikayi, kowa dai sai da ya tofa albrkacin bakinshi,ita dai ummimi ta gaidasu tayi gaba abunta sai ga hajiya yaya ta fito oyoyo oyo ummimina na kasa hkr ki karaso sbda nayi kewarki sosai da gudu ummimi ta karasa ta makalkale hajiya yaya, i miss u too hajiyana to kaji turawa meye kuma muss u kamar kiran mage kwashewa ummimi tayi da dariya🤪🤪kai hajiya ni ba haka nace baa,to mukarasa ciki mana, uhmmm iyayi yar son su ta dawo ni wlh inda na tsani mutuwata haka na tsani yarinyar nan ke kenan maman jafar ai in ana sallah ba,a mgna mtsssww yarinya kaman aljana ni naga kyau ma take karawa wlh, ba dole ba wayasani gantalin ta takeyi a makarantar ita fa da wannan yaron ne dayake zuwa gurin Alhji mallam dan abokin nan nashi da yake yola😱 ki bari don Allah wlh kuwa kardai yace yana sonta, ki bari kawai ai wlh da kyar in baice ba, tab ai wlh zuwa gurin mallam mai gobe da nisa zan je goben nan kuwa don da Aminatu ya dace bada ita ba,ai maje tare don nidai na tsani yarinyar nan taci gaba,bayan sun gama gulmansu kowa ya watse ya kama gabanshi, niko nace ta Allah ba taku ba mahassada, sallama akayi duka suka waiga yaya umar ne da yaya jafar suka shigo sai yanzu ta tuna sunzo da uncle yaya umar ne ya kawo mata rankwashi jafar yayi sauri ya rike hannun shi meye haka kai kuma zaka rankwasheta, wayyo hajiyata kinga ya umar ko!! daga dawowata zai fara cin zalina,umaru ka fita idona in rufe wlh,haba hajiya yaya wai yaushe yarinyar nan zatai hankaline iyeh? tare fa sukazo da wanan malamin nasu dan gidan abokin mallam dake yola shifa ya kawota amma yarinyar nan ko ruwa bata iya ta kai mishi baa,tazo amma ita kin tasa mata abinci kala kala tana ci tana surutu,uhmmm toni bana mance bane😏, kai ummimi baki kyauta ba tashi ki dauko flask din can kije ki kaimai ga ruwanan a fridge kije kitchen ki dau plate to ta tashi tana zunbura baki yaya jafar ne ya tari gabanta kawo kinji ummimin hajiya in kaimai jeki ci abincin ki ki huta, yauwa yaya jafar ngd juyawa yayi yama umar 😛 ya fice, itama ta cigaba da cin abincinta tana hararan yaya umar, ke ni sakon kine, hhhhh to da kai meye in ba sakonta ba umaru inji hajiya. oyoyo my amarya ashe kin dawo dan albrka ashe ya kawoki ai mubarak akwai kirki shiyasa na bashi amanarki,duk sati sai yazo nan ai,zaunawa yayi suka gaisa ta kawo mai ruwa, sai ta tashi ta tafi shashinsu,can ta tarar da Abbu ya dawo sun shinfida tabarma a waje kasan cewan lkcn zafine, yana jin labarai a rediyo karasawa tayi ta zauna kusa dashi ya shafa kanta uwata an dawo lpy ya karatu? Alhmdulillah Abbu mun sameku lpy? lpya lau,aunty momi brka da dare, yauwa kin dawo lpy lfiya lau,mama tashi tayi ta koma kusa da mamanta, nayi kewarku mamana bayan sai yanzu aka zo ganina, sorry mamana. kwanci tashi ba wuya gashi yau har hutun su ummiimi ya kusa karewa suna shirin komawa makaranta,inda jafar ya cigaba da shige ummimi abunda da bayayi tsakaninsu fadane da yar harara.✍✍✍✍ kuci gaba da bin yar mutan zazzau zata cigaba da san bado muku gami da suburbodo muku typin comment and share, Arewa writter Association ina yinku irin sosai dinnan Allah ya kara daukaka kungiya🙏🙏🙏 [6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗 *GIDAN GADO* 💗💗💗💗💗💗 *(RESURMING HOLIDAY)* *WRITTING BY ZEEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.* بسم الله الرحمن الرحیم حسبی الله للا اله الی هو علیه توکلت و هو رب العرش العظیم🙏 *🌹🌹EPISODE TWENTY&TWENTY ONE🌹🌹* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *page din nakane NURRADDEEN LIGHT ina godiya sosai Allah ya bar zumunci ina yinka irin over dinnan💕💕* *ina tayaki murnar fara sabon novel din ki sister LAURAT Allah yasa a gama a sa,a Ameen.* *Aunty bazan yi tuya in mance da albasa ba aunty mu Allah ya kara miki lpy da nisan kwana ina yinki AUNTY HAUWA 💖💖* Ummimi wai bazaki fito ki tafi kasuwan bane kinsan in yamma tayi ba wanda zai barki ki fita koh, uhmm ni hajiyata nifa kawai ki aiki su ya umar kinga bili tace bazata rakani ba zata gidan innanta a kaura, oh ni nusaibatu shiyasa dama tun dazu kike ta shiririta koh?* *Sallaman da akayine duka suka juya suna kallon me shigowa, uhmmm ai wlh hajiyata karki bani hkr ni ba ruwana da yaya Ameeen tun fa randa na dawo nake fadimai na dawo ko yazo ya ganni, ayyah my kanwancy don Allah a mun afuwa wlh karatu yasa yayanki a gaba, uhmm!! ni sai ka kama kunni zan hkr, ok ai sai inyi dukawa yayi,tayi sauri ta rukoshi lahhhh,!! my yayancy da wasa fa nakeyi tashi, tashi yayi yana dariya ae nasan kanwancy na sona,bari in kawo abinci kasan me hajiyata yau tayi? a,a sai kin fada uhmmm best food dinka fa tayi, da gaske ? Allah kuwa kaman tasan zaka dawo bari in dauko maka kitchen din fallon ta shiga ta kwaso mai Abinci da plate sai da ta zuzzuba mai komai sinasir ne miyan agusi badai nama ba kifi amma sai kanshi yakeyi, ta hado mai da sobon da aka hada yaji cucunber ta tsiyaya mai a cup tace my yayancy sauko kaci, To my kanwancy ya sauko ta mikamai dan bowl ta zubamai ruwa ya wanke hannu, yayi bissmillah ya fara debowa yakai bakinta yace haaa my kanwancy, kai nifa na koshi, sai kin ci, uhmm ta bude baki ya zuba mata,aikam ta cije dan yatsan nashi auchhh kai kai kika cijeni, wlh zan rama ne, dariya ta farayi sorry haka suka gama cin Abincin su, ta tattara komai takai kitchen ta dawo tanata bashi lbrn makaranta harda kawanta Raleeyat, da uncle mubarak da irin wahalar dasu dayakeyi😩, tab aiko zan mai magana ya bar wahalar mu da kanwancy da kawarta, yauwa yayancy mun gde, bari in dauko maka ma hoton mu ka gani wlh kawata ta hadu yayancy ni har namaka kamu tunda kaki yin budurwa shiyasa zan maka ni, iyyeh yaushe kanwancy ta girma har ta fara maganar saurayi tab wlh kar in kara ji,nafison kiyi karatu, umar ya gayamun wai yanxu kuna shiri da jafar sosai koh? kai ya umar dinnan ya cika gulma shifa yake shishshigemun fa ko ban kulashi banayi, tom nidai na gayamiki wlh su Alhaji mallam na gani a lakaba miki ace za,a hadaku aure kuma kin san halin mamnshi bata son mu,zasu iya wahalar mun dake,Allah ma ya tsare yayancy Allah ya kyauta shekara biyu fa ya bani 😒, dariya 😆ya Ameen ya fara kinga kanwancyn nan son girman tsiya gareta gaba zaki ce mun kin girmeni😀😀kai yayancy ni bance ba, kai wai gulman me kukeyi ne? kai hajiyan nan munce ne hajiya ta cika fada kwashewa sukayi da dariya gaba dayansu, wai yaushe Alhji mallam zai dawo? sai nan da sati daya, tab har sai na koma school bai dawo baa, yauwa yaya Ameen gobe zaka rakani kasuwan muyo siyayyan provision, ok ba damuwa. wai ke ladi ya maganar gurin mallam me gobe da nisa? zamuje ki bari akawai kudin dinki na danake jiran akawo mun, to ni ina ma da yan kudina da sulemanu ya bani ijiya a ciki zan cire to shikenan, salamu Alaikum wai nanne shashin ladi? eh gani, wai ga kudin dinkin ki na Aska inji danladi, to kace ngd, yauwa hindatu shirya mu tafi yanxu can gaban likoro ne fa, gashi ba Alhji mallam kafin ya dawo, haka suka dauki mayafan su suka tafi ko tsaya tanbayar mazajensu basuyi ba, niko nace Allah ya shiryeku su hindatu, nasan meke tafe daku akan yarinyar gidanku ne yarinyar na tana dunbin baiwa a tare da ita kuma sai ta zama tauraruwa mai haske a kaf dangin ku, to yanxu mallam meye abunyi mu so muke ma kowa ya tsaneta a dangi tazama yar iska, sannan akwai wani yaro keeee!!!! mun san abunda kikeso ki fadi kar yaron ya sota koh? yaso yarki ko na yar uwrki,to gskya bazai taba sonsu ba sai dai zan cusa musu kiyayyar junansu, zan yi kokari inga na shagaltar da ita da ibada domin tana da ibada da addu,oi in har bata rage ibadan ba aikin mu bazai taba kyau ba zata dunga karya mana aiki,,,, mun gode me gobe da nisa nawa zamu bayar? bama karban kudi sai aiki yayi kyau ku tashi ku bamu guri shagalallun bayi batattu!!!!! to da baya da baya suka fita, uhmmm ni banjin komawa school dinnan hajiya gabana sai faduwa yakeyi, ki yawaita fadin innalillahi wa inna ilaihirraji´un to hajiyata, haka ummimi ta gama shiri taje sasa sasa ta sallamesu hajiya kaka mahaifiyar ma tayi mata nasiha sosai akan ibada sannan ta sallameta ta tafi, motar baffa shehu yaya Ameen ya ara aka sa mai suka dau hanya✍✍✍✍ please in kin san bazakiyi comment ba karki karanta mun novels.. daga✍✍alkalamin yar mutan zazzau✍✍✍ [6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗 *GIDAN GADO* 💗💗💗💗💗💗 *(UNFORGETABLE DAY)* *WRITTING BY ZEEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com بسم الله الر حمن الر حیم امسین و امسا ملک الله *🌹🌹EPISODE TWENTY TWO&TWENTY THREE🌹🌹* *Wannan page din,na sadaukar dashi ga duk wanda ya rasa kakan ninshi.😭😭 Allah ya jikansu, ya gafartamusu,,Ameeen🙏.* *Ku din na daban ne iyayena Allah ya ja kwana,yasa mu gama daku lpy🙏.* *Aunty mu na kan mu Allah ya barmu tare,* Sun Isa gidan Guggo Zuwaira da karfe biyu da rabi, bayan sun Isa Yaya Ameen ya huta' sukayi sallama da Guggon nasu, ya kama hanyar komawa gida, Ummimi ta rakoshi har kofan motan, "to Yayancy sai munyi waya" to kanwancy na zamuyi kewanki sosai, ke dage da karatu kin San nurse nake so ki zama" Insha Allah my Yayancy, kace ma Hajiyata da Guggon Yara Ina kewansu, in Alhji mallam ya dawo tace Mai nace nayi missing dinshi, Kuma na fasa auren tunda yaki dawowa, har na tafi" ayyah ai ance Yana hanya in ya dawo zamu zo tare dashi ya ganki, Kinga sai ya gyara auren nashi" suna cikin hiran su sai ga Yaya Iroh ya zo, tun daga nesa yake mata wani mayen kallo, har sai da Yaya Ameen ya ankare dashi" sai ya tare ta a bayan shi, "a,a Aminullahi idonka kenan badan na dawo ba tafiya fa zakayi? Wlh na tanbayi Guggo tace mun kayi nisa shiyasa, mikamai hannu yayi suka gaisa, " mutuniyar an dawo kenan? Eh Yaya Iro Ina wuni,? Lpy lau, ya shige gida abunshi, sukayi sallama da Yaya Ameeen ya kama hanya Yana kewar kanwar tashi, Inna lillahi wa innah ilaihirraji'un Allahumma ajirni fi musibaty wa aklifni khairan minha,!!!" Yaya Ameen ne ke fadin haka cikin tashin hankali, lokacin da ya iso gidansu ya dubban jama,a anata alwala, "sannu Aminullahi ya mukayi da hakurin Alhji mallam,? Mutumin bai gama rufe baki ba Yaya Ameen ya sume a gurin, da gudu Guggon Yara ta fito ku taimaka Mana Hajiya Yaya ita ma zata bi Alhji!!! Da sauri aka shiga aka fito da ita, sukayi Asibitin Gambo Sawaba, Gida ya rude sai kuka da kuka, Abunka da babban mutum nan da nan rasuwar ya game gari,"Mami!! Mami!! Kinji sanar wan da,ake a radio kuwa? Kai Ummimi wannan Kira haka Mami ji fa nake kaman Ana sanarwa Alhaji Mallam ya rasu, "Kai haba dai ka gamun ja,irar yarinya kosawa kikai ya rasun ko kuwa,? Wlh da gske nakeyi fa,! Basu rufe baki ba suka karajin sanarwan a radio, ai tuni Ummimi ta sume a gurin Mami tayi kanta a sukwane,!! Sai ga Iro ya shigo a birkice Mami!! Mami!! Kinji rasuwa? Yauwa Iro debomun ruwa don Allah mun shiga uku!! Da gudu ya shige kitchen ya debo ruwa ya kawo ma Mami suka zuba mata, da ihunta ta farfado "wlh Mami bai mutu ba dazu fa Yaya Ameen yace mun suna hanya, ita kuka Mami kuka,sai ga Alhaji ya shigo, " ku tashi ku shirya mu tafi ance bayan sallah Asuba za,ai jana,izan shi, don Allah daddy kucemun ba Alhaji mallam ne ya rasu ba, Kuyi hkr da wannan yau sai a hankali. Daga alkalamin Yar MUTAN ZAZZAU✍✍✍ [6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗 *GIDAN GADO* 💗💗💗💗💗💗 *(UNFORGETABLE DAY 2)* *WRITTING BY ZEEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.* بسم الله الرحمن الرحیم فاذ اصابت من موصیبت قالو انالله و انا الیه راجعون۔ *🌹🌹EPISODE TWENTY FOUR&TWEANTY FIVE🌹🌹* *Wannan page din naku yan Arewa writters.* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *1.babban aunty, Aunty Hauwa (maman uswan)💖* *2.ummu Affan💕* *3.ummu intissar🌷* *4.babban doctor ina yinki doctor maryam🌺* *5.takwarata zainab ga gaisuwanki.🌻* *6.sister Laurat m bello ban mance ki ba🌸* *7 .tab na kusa in mance da maman khaleel sorry😜😜* *8.mai sunan yan gayu Sa,amlad da fatan na fada dai dai😂* *9.ga wata Mai sunan Yan gayun Hafscall nayi dai dai koh😂* *da duk wanda ban samu daman anbato su ba kuyi hkr kunsan sabon shiga ban gama haddace yan gidan gaba daya ba, ina yinku ga page nan na baku kuyi yanda kukeso💞💞* Sun iso zaria ana sallah isha,i sai da Mami ta rirrike Ummimi suka karaso kofar gida, suka ga jama,a da yawa a kofar gidan, ihu Ummimi ta kara sakawa, "shikenan Mami Ashe da gske ne Mallam Dina ya rasu !! Ta karishe maganar tana innalillahi wa'innah ilaihirraji'un shikenan dama bazan Kara ganinshi ba shiyasa ya zauna ya dunga mun nasiha" Suna shiga gida tayi dakin Hajiya yayah da gudu, "Hajiyata!! Hajiyata!! Tana shiga dakin sai mutane Yan gaisuwa kawai ta gani bedroom din Hajiyan ta shige,sai ganin Hajiya tayi a kan gado an samata drips, Guggon Yara ta gani zaune kusa da Hajiyan taci kuka har ta gaji,da gudu ta karasa ta fada jikin Guggon Yara tasaki wani kuka Mai cin Rai, daurewa kawai Guggon Yara takeyi, ta rungumeta ta fara lallashinta" Ummimin Hajiya kiyi hkr Allah ya fimu son Alhaji mallam, shiyasa ya dauke shi yanzu addu,a yake bukata a garemu ba kuka ba kinji Yar albarka,? Mallam dake ya rasu, har ya rasu Yana bada Amanarki, wasiyyan shi duk akanki ne, bai tuna da kowa ba sai ke, Kinga Koh addu'a shine yafi bukata agareki, shine karshen soyayyan dazaki nuna Mai," inshallah Guggon Yara zanbi shi da addu'a,motsi Hajiya ta fara duka suka tashi suka karasa wajenta, Washe gari anyi jana'izan Alhaji Muhammad Fulani sai muce Allah ya ji kanshi ya kyautata makwancin shi, Mutuwar data girgiza kannin Mallam da ya'yanshi da jikoki da Matanshi,da sauran Yan uwa da abokan arziki, Hajiya Yaya ta warware sai dai gaba daya ta canza daga kuka sai dai ka ganta Tana Jan tasbaha, kwanci tashi ba wuya yau har anyi addu'a bakwai inda kowa ya watse, aka bar Wanda mutuwan ya shafa da jimamin Rashi, "Yauwa boka so muke yarinyar nan ta bar gida kar a Kara ganinta, Kuma kowa ya manta da ita a gidan, an gama shagalallu" kowa zai mance ta Amma Banda mutane hudu kakanta na gurin uba, sai mahaifiyarta, sai Yayanta, sai kakanta na gurin uwa,"Amman Zan kulle bakin su bazasu taba magana akan haka ba,, "Yauwa boka mun gode, Kai ba,amun gdya Anan, ladan aikin ku sai Kun dawo hahahaha,!!! "Kuje da garin maganin na matukar ta taka garin maganin shikenan, ku tashi gafalallu marasu raban rahma kutashi ku tafi boka ya baku sa,a" da baya da baya suka fito suka kamo hanyar gida, "Ummimi kizo inji maman jafar, to kice ganinan xuwa bayan ta gama hada kayanta, lkcn Kuma Hajiya na toilet, ta fita zuwa sashin su Yaya Jafar, Tana Isa ta taka kofar gabanta yayi wani mummunan faduwa,kawai sai ta juya ta kama hanyar kofar gida, dama su Maman Jafar suna make suna ganinta "hhhh yarinya keda gidan nan har Abada basai ayi karatun bokon mu gani ba, suka Kara kwashewa da dariya, Lokacin da Ummimi zata fita ba Wanda ya ganta,,,,,,,✍✍✍ Allah sarki Ummimi na tausayamik. in kin san bazakiyi comment ba karki karanta mun novel zeeeyterh ce yar mutan zazzau✍✍✍ [6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗 GIDAN GADO 💗💗💗💗💗💗 (LOOSING MEMORY) WRITTING BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU. ________________________________ *AREWA WRITES ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts/119016616251942/?app=fbl بسمالله الرحمن الرحیم و من یتوکل عل الله فهو حسبه۔ 🌹🌹EPISODE TWENTY SIX&SEVEN🌹🌹 Wannan paje din kyautace ga duk masoyin littafin GIDAN GADO. kuna sani nishadi yan AREWA WRITERS ina yinku irin sosai din nan luv u buhu buhu, amma banda kanawa da sakwatawa lolz 🤣 just for tsokana ce @⁨💞🖊💞ǟʊTǟʀ ǟʀɛաǟ💞🖊💞⁩ nadai yi shiru, Tafiya takeyi sosai tun Tana da karfin tafiyan, har ta fara yi tana daga kafanta da kyar, ga gari ya fara duhu jikin wata bishiya ta samu ta zauna, ta fara tunanin wai ita wace ce,a Ina take, Kuma Ina zata tanbayoyin data dunga ma kanta kenan, wasu Yan Fulani ce suka zo wucewa, ta kusa da inda take gaba ta kasa ko motsi saboda tsaban wahalan da Tasha, ga yunwa ga kishin ruwa datake ji, Har sun gota kusa da ita sai yarinyar tace" Baffa niko sai nake ga kaman nishin mutum karkashin bishiyan can, " Anya kuwa Shatu? Muje mu duba to,suna zuwa suka ga ummimi ce kwance rai hannun Allah da sauri Shatu ta dauko Goran ruwan su ta mika ma Baffa. Suka samu suka dagata suka bata ruwan, tana gama Sha ta dunga Amai, sbda ba komai a cikin ta tun safe don ko break fast batayi ba, Bayan ta gama ne, Shatu ta bata ruwa ta wanke baki ta kamata suka tashi, suka dorata akan jakin dasu tafe dasu,suka kada sauran dabbobin nasu sukayi gaba, Hajiya Yaya ce ta fito daga toilet, fitowan daza tayi sai dataji gabanta ya Fadi, kallon Akwatin kayan dake kan gadon tayi, ga Kuma wasu tarkace a kasa, ta fara tunanin waya hargitsamata daki oho, Akwatin dake kan gadon ta dauka ta Dora Daman drawer ta kwashe sauran tarkacen kayan dake wurin duk tasa a drawer, "Kwanci tashi yau sati biyu da batan Ummimi Amma ba Wanda yayi mgna, ba Wanda ya Kara tunawa da anyi wata Ummimi a gidan Fulani, "Maman Jafar Ashe haka maganin mutumin nan yake kaman yankan wuka'? Wlh abun ya ban mamaki harfa ita kakan nata ta manta da ita,balle ita uwar tata, balle wannan kodaddiyar tsohuwan 🤔, hhhh wai Hajiya innah kike magana? Dallah wake sa wannan a lissafi, dariya 😃 suka kwashe da shi,"yanzu saura wannan yaron na yola, "Ina so yanzu ya dawo ya nemi Baby tunda Kinga Bili yanxu take tasowa sai in anyi auren ta dauki bilin su tafi can Kinga itama sai ta samu nata mijin a can, "Ahayyye wlh kuwa Maman kin iya shiri shiyasa nake sonki, "Baiwar Allah mene sunarki ne? Wlh Baffa ban sani ba, ban San wacece ni ba, Ikon Allah Baffa dama haka na faruwa? "Sosai ma kuwa Shatu, walau ta samu hadari walau Kuma an mata Asirin dazai sa ta mance komai ne, "to yanxu mu Baffa ya zamuyi da ita, gashi mu matafiyane, Kuma ga halin da kasar mu take ciki ba gskya da Amana,shiyasa muka samu shuwagabanni dai dai damu,ga rashin tsaro sanadiyar haka na rasa Yan uwana, da mahaifiyata,Kuma muka bar garin mu gashi muna garari a daji bamu San inda, muka dosa ba,taya zamu iya taimaka mata Baffah,? "Karki damu shatu duk Wanda ya dogara da Allah Kuma ya taimaki wasu Allah zai taimakeshi,zamu cigaba da tafiya da wannan baiwar Allah har Allah ya bata lpy mu maidata ga iyayenta, Zubewa Ummimi tayi a kan gwiwanta hawaye na zuba a idonta, "na gode Baffa Allah ya saka maka da alheri,ya bamu ikon cin jarabawar Ameen suka amsa, Cigaba da tafiya sukayi suna tafe suna hira, kaman dama sun saba, dama Shatu akwai surutu, Dare ne yayi Baffa ya basu izinin su tsaya suyi sallah sai su Sha Madara su kwanta kafin gobe a cigaba da tafiya, Haka ko sukayi bayan sun Dan kafa bukka kusa da Dan korama sbda suyi sallah da wanka,bayan sun gama komai suka zauna Shatu ta dauko littafan islamiyanta, taje gurin Baffanta don yi bita inda Ummimi Wanda yanzu Baffa ke cemata Hajjo tunda basu San sunanta ba,itama ta Isa kusa dasu don itama ayi karatun da ita, "Hajiya Yaya lpy inata sallama kinyi shiru kin zabga uban tagumi,; "ke dai bari Hajiya Innah na rasa Mai ke damuna kwana 2, wlh kuwa Nima hakan take a gareni, wai nikuwa Hajiya Yaya ina, Koda bari inje inyi walha kar lokaci ya kure, to Nima yanzu na idar, tashi tayi ta fice Saida ta koma daki ta tuna Ummimi zafa ta tanbaya to wai Ina tayine? Niko nace Allah ya kyauta dai, Barci sukeyi cikin bukkan da Baffa ya hada musu, shi Kuma Yana bakin Bukkan ya shin fida tabarma Yana kawai jiyai an haskoshi da tochlight da sauri ya tashi wani mutum ya gani a kanshi, A,a Kaine a gidan namu? Eh Yayan mu, to mu shiga ku gaisa dasu Hajiyan,"to Allah yaji kan Alhji mallam da yanan gurin shi Zan fara zuwa, Kai dai bari ai munyi Rashi, Sun shiga sun fito gaba daya hankalinshi nakan ya tanbayi Ummimi Amma bakin shi yamai nauyi ya kasa tanbaya Kuma kullum da ita yake kwana yake tashi, Sai yanzu ya gane sonta yakeyi, To meya hanata komawa school,kodai aure aka mata, Kai Ina bazai yuwu ba Nusaibat tashi ce, Zaune take abun duniya ya isheta, school din ma ba dadi saboda bata, ita Kuma Bata San gidansu ba, ko gidan Guggonta datake zaune bata sani ba, Wai Raleeyat tunanin me kukeyi ne, kawai tsinta kanta tayi da cewa ba komai, Tofah masu karatu kutaya Ummimi addu'a domin tana cikin wani hali, kowa ya hasko Baffa, kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU uwar gidan kanawa, Dan uwa light bada Kai fa nakeyi ba lolz 🤪 🤪✍✍✍✍ [6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗 GIDAN GADO 💗💗💗💗💗💗 (BAFFAH) ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com WRITING BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU بسم الله الر حمن الر حیم ا تقل الله حیس ما کنت 🌹🌹EPISODE TWENTY EIGHT&NINE 🌹🌹 Sakon taya murnan sallah ga dukkan yan group din (AREWA WRITTERS ASSOCIATION) da fatan munyi sallah lpy Allah ya Amshi ibadun mu 🙏🙏🙏 GIDAN GADO FANS kuma ina muku Barka da sallah Aunty Hauwa Sakon brka da sallah tare da fatan alheri Sai nazo yawon sallah Kawan aunty kayan sallah na na hannunki (Ummu Affan) Sai nazo amsa🙈🙈🙈 Aunty na ki shirya sokoto nake bida inyi sallah wanga sallah, Awo ki tanajeni da kayan dadi😋😋😋(Ummu Inteesar) Ina masu sunan yan gayu kawaye biyu (Hafscall da Sa,amlad) da fatan na fada dai dai 😜😜 Sai nazo yawan cin nama😋😋 Aunty Laurat da aunty Zainab Sai nazo karban cin cin din sallah😋😋 Tab ina Doctor Maryama Autar Arewa ki tana dan mun metronidazole sabo da tsaro ko da naci nama yamun yawa😂😂😂 Brothers Aliyu da Aliyu da dan uwa Muhammad kutama ku tanaji goron sallah ban san tsoffin kudi nafi san sabbi yan 2020 🙈🙈🙈 "Kai mallam tashi da Sauri Baffah ya mike lafiya bayin Allah Mai na muku?!! Me kuke bukata? Bai gama rufe baki ba yaji sauka bindiga a kafarsa, karan da Baffah ya saki ne ta tashi Shatu da Hajjo daga barcin da sukeyi, a firgice su Mike,!! Kuka Shatu ta fashe dashi "tana fadin shikenan sun kashemun Baffa na, toshe bakinta Hajjo tayi "kiyi shiru kar su jimu" Tattara gaba daya dabbobin sukayi, su kai gaba dasu yayin da suka kara Harbin Baffah a karo na biyu, Nan ya zube a gurin ba rai ba Alamanshi, bayan tafiyan sune su Shatu suka fito daga bukkan da gudu suka nufi Baffah "don Allah Baffah Karka mutu ka barni kai kadai ka ragemun a duniya" Shatu keta fadin haka tana gigiza Baffa, da kyar ya dago ya kamo hannun Shatu dana Hajjo ya hada da kyar ya bude baki "Yace ma Hajjo duk randa kika warke, kika tuna Asalinki ka yar uwanki nan ki taimaketa kamar yadda muka taimakeki bata da kowa yanzu a duniya Sai ke, ku kiyaye mutuncinku duk runtsi karku rabu da juna Allah ya tsaremun ku ya albarkaci rayuwarku,,,,!!! Maganar da bai karisu ba ke Baffah ya rasu😭😭. Haske sun da akayi da toch light ne yasasu mikewa da Sauri dama akwai wata jaka rataye a wuyan Shatu, aikam suka rike hannu juna su ranta a na kare, aikuwa barayin nan suka rufa musu baya,,!! "Wai Hajiya Yaya meke damunki kwana biyu duk kin rame ko duk mutuwar Alhaji Mallam din ne yake kara dukan ki"? Ke dai bari ni na rasa meke damuna Aishatu, to Allah ya yaye mana damuwa, "bari inje in Dora girki Abban su Umar ya kusa dawo wa, " to yar albrka. "Maman jafar wai ya maganar rabon gadon Alhaji Mallam ne? "Ke dai bari ni gidan nan nakeso a raba kowa yaja katan ganshi in dai na ganin makiyan nan namu, 😀😀😀 dariya sukayi, suka tafa, "yauwa wai ya maganar komawa gurin bokan nan ne? Ki bari gobe zamu Sai a turaro shi yaron yazo kawai ayi ayi a wuce gurin wlh kuwa mu kwashi arziki,,,,!!! Dariya suka karayi "kinji inje in Dora sanwa kin san Billy bazata taba yin aikin nan ba, "wlh yaran yanzu san jiki ya musu yawa aje gidan miji ba,a iya komai ba, "Ai da sauki ma ya dauko mata yar aiki, Tofa readers kunji tun ba,ayi auren ba ake maganar yar aiki😀 Allah ya shiryi masu hali irin nasu Ameen🙏🙏 Ku cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU don sanbado muku lbr✍️✍️✍️✍️ [6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗 GIDAN GADO 💗💗💗💗💗💗 (SHATU&HAJJO UMMIMI) WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU. ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM 🌹🌹EPISODE THIRTY&THIRTY ONE🌹🌹 Kanawa yaran zazzagawa ina muku brka da sallah sai kun kawomun naman sallah don kusamu albrka na😜😜😜 Gudu sukayi na ceton rai inda Shatu ta fadi, "Don Allah yar uwa ki tashi gasunan zuwa fa, "Hajjo ki Gudu ni karfina ya gama karewa, ki Gudu ki ceto ranki ki barni su kasheni in bi Baffa, ki Gudu nace gasunan fa, "ni bazan Gudu ba sai dai su kashemu tare, "don Allah ki gudu,!! Badan Ummimi taso ba ta tashi tana hawaye tanajan Shatu, Shatu ta fisge hannunta ta turata, haka Ummimi taci gaba da gudu, barin gurin nata yayi dai dai da isowan su, "Oga ita kadai fa ta rage kuma da,alama nunan rana ce fa za,a shana, hhhh "kai jj baka da kyaufa amma wannan yar shilan meza,a ci a jikinta, "kai Oga irinsu fa sunfi dadi fa, "kai damisa aikata inda muka aika ubanta Kaji, ita ma dayar a shiga dajin a nemo min ita, "a,a Oga kar a kashe yarinyar nan zatayi mana Amfani fa, "dob Allah ku kashe in bi mahaifina yafimun ku taimaka mun ta karasa maganar tana fashewa da kuka!!!, "Kuma JJ ya kawo shawara tsula dauketa ka kaimun gida akwai Amfaninta, haka tanaji tana gani kato ya sabata a wuya, Wasu suka bi bayan Ummimi. Iya gudu tasha don kwana tayi ta gudun ceton rai, Ankira sallah Asuba yayi daidai da zuwanta bakin titi, ta zube a gurin, dai dai wani Mota ya kwasu a guje har ya wuce ya dawo baya, wani matashin saurayine ya fito a Motan bazai wuce shekara Ashirin da takwas fa daga ganin shi kasan hutu ya zauna a tare dashi, black beauty ne ga wani zagayayyen saje da ya tsagaye dogon fuskan shi yana da manyan idanuwa, da dogon hanci wanda yai dai dai da karamin bakinshi, yana da fadin kirji kana ganin shi kaga irin sadaukan mazan nan masu motsa jiki, Da sauri ya kariso gurin sai da gaban shi ya fadi ganin ta da yayi, tattaren hannun riganshi yayi ya dauketa sai yaji kaman ya daga takarda saboda tsaban Rashin nauyinta, Mota ya kaita ya shimfideta gidan baya ya rufe Motar ya zaga ya shiga, ya figi Motan da gudunshi, "Yaro kasan yau Abokinka zai dawo daga jos, ya kamata ku fitar da matan Aure kai dashi gaba daya kunki Aure, Asibitin naka ma ka dena zuwa, can Makarantar ma da kake dan zuwa can zaria shima ka bari, gaba daya baka da walwala na rasa meke damunka,? Iye ka fadamun mana, "wlh Momy ni kaina ban san meke damuna ba, kawai dai jikina yana bani na rasa wani Abu mai muhimmaci a rayuwata kuma na kasa tunawa," "To Allah ya yayemaka damuwan yarona kayi ta Addu,a Amma nidai na kosa kuyi aure, "inshaallah Momy zamuyi, Allah yasa inga lokacin "Ameeen Momy" Horn ya keyi a wani Kofan gate na Asibiti ba tsayawa me gadine ya zo da gudu ya bude mai gate, "Barka da zuwa maigida Ashe kazo garin ne Eh kawai yace mai figi Motan shi, tun kafin ya iso yake kiran shi bai dauka ina ya ajiye wayan ne. Ko gyara parking baiyi ba ya fito da sauri yana kiran Nurse, Nurse!! Nurse!! Da gudu suka kariso da gadon daukan marasa lafiya, don sun san halin Oga Ammar ba hakuri, gungurata sukayi suka shiga da ita emergency, ya rufama musu baya, ba kuma wanda ya isa ya hanashi shiga yanxu ka jama kanka kora, "Al'ameen hankalina yana tashi kwana nan na rasa meke damuna, "ki bari kawai Ummah wlh duk haka muke, ni ina tunanin rikice rikecen gidan nan da rasuwan Alhaji Mallam duk shi ke damun mu, hayaniyar dasu kajine yasa su fitowa da sauri Ashe fada akeyi da Baban su billy da matar kaninshi, "kai Umma Allah ya hore mana mu tashi a gidan na, Rigimar Gidan Gado ya ishemu, suka juya suka shige sashin su, Yau kwanan Ummimi biyu a Asibiti Ammar ke mata komai amma har yanxu bata farfado ba,,,,,,,,!!! YAR MUTAN ZAZZAU NE FATAN Alheri masoyana✍️✍️✍️ [6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗 *GIDAN GADO* 💗💗💗💗💗💗 *(NEW LIFE NEW FACE)* *WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.* *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM* *🌹🌹EPISODE THIRTY TWO&THIRTY THREE🌹🌹* *INAMA DUKKAN AL'UMAR MUSULMI BRKA DA SALLAH ALLAH YA AMSHI IBADUN MU🙏🙏🙏* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Farfadowanta kenan ta fara waige-waige to inane nan me takeyi Anan wayyo Allah Shatu na shikenan sun kasheki sun kashe Baffa tunanin da ya fara zuwa mata kenan a rai, kawai ta fashe da kuka😭, **************************** "Momy ya kamata muje kiga yarinyar nan dana tsinto fa," Ammar ne ke fadin haka, Waigawa nayi nakai kallona gurin wata hamshakiyan mace datake zaune a kayataccen falon nasu, "My Son to yaushe zamuje,? "Ko yanxu ki taso muje ok Affan dauko mun mayafi na" "to Momy Nima zanje "Ok oya dauko muje, "Momy ina jiranku a mota in kun shirya" "to my sweet yarona, yauwa Momy mu tafi ga mayafin to Autan Momy, sun fito suka tarar Ammar har ya tada Motan shi, su kawai yake jira suna shiga suka kama hanya sai Asibitin, **************************** "Kunajina koh? "Eh Mallam niko nace boka dai ba Mallam ba, "in har kuka bari yarinyar nan taga wanda ta sani Asirin dake jikinta zai karye, 😲😲 "to yanzu fa Mallam ya maganar shi wannan yaro? "Muna nan muna aiki akan shi yaron nada riko da ibada ne sai munyi da gske kafin a jawo ra,ayinshi Amma muna iya bakin kokarin mu abun bazai wuce wata biyu ba, mai wuyan a shawo kanshi, Aljani dan agundi na iya kokarin sa, ku tashi ku bamu guri gafalallun bayi Asararru, wanda baku ba samu Rahma,!!!! "to mun gode Mallam sai anjima," ***********"**************** "Aslm Alaikum"da sauri ta waigo tana kallon mutanen dasuka shigo, "Lah kaga yaya ta tashi, "aikuwa ta tashi Momy ne tayi wannan maganar, da sauri suka karasa cikin dakin, "sannu aunty Affan yace mata yana kokarin hawa gadon, "kai Auta baka ga bata da lafiya bane zaka dameta,"cewan Ammar, "sannu yarinya ya jikin,? "Alhmdulillah Hajiya naji sauki, don Allah inane nan ku suwaye,? "Ayyah yarinya ki bari ki kara warkewa tukun na, sai mu fada miki koh nan kina Asibiti ne baki da lafiya, My son je ka kira doctor kace ta farfado, "to Momy, "Zan bika yaya, "kai Auta rigima muje to. ********************** "Ya Allah ka ciremun wannan yarinyar a raina karamar yarinya ta hana zuciyata sukuni, Alhalin ita tama mance dani, kiran Sallah magrib ne yaji Ana kira, Amma wani Barci ne mai dadi ya daukeshi, Mubarak ka tashi lokacin sallah, Karka yi barci su samu sa,a a kanka readers ku tayani tashin Uncle Mubarak😂😂. ******************* Mami ne ta shawo kwanan sashin su da gudu, karo tayi da mutum, da sauri ta matsa baya ta dago ta kalli wa ta buge, 😲 "wayyo Allah sorry kawu bala'i, niko na kwashe da dariya yanzu Mami Yaya Jafar din ne kawu bala'i shiko ya cika yayi fam ga bigeshin da tayi ga kiranshi da kawu bala'i datayi, ai da gudu ya bita suka diba kuwa tace biyoni, sai sashin Hajiya Yayah, niko nace Mami da yaya Jafar kaman tom and jerry duk in suka hadu sai ta tsokaneshi, Tana shiga sashin ta shige dakin Azimi Guggon yara don nasu ya fi zuwa daya, akan Hajiya yayah, gado ta haye a can Bedroom din Guggon yara, sai ga Jafar ya shigo"Guggon yara ina Mami!! Ya fada yana huci "haba mai gidan sai kace wanda yake fada da Umar, meya hadaku da mutumiyar takane? "Tsokanata fa tayi kuma Sai na tsaneta, "to don Allah ayi hkr taci albrkacina, "wlh saboda ke kawai na hakura, ya juya ya fita, "sai ki fito shugaban yan tsokana, "Guggon yara ya tafi da gske a,a da karya guntuwan yarinya kawai. *********************** Doctor ya dubata yace za,a iya sallamanta, Momy nata kallonta ita dai kaman ta Santa, Ammar ya daukesu A mota zasu tafi kenan sai ga Motar Mubarak zai shigo, kasancewan tunda Amar ya dawo Basu hadu ba gashi yana fushi dashi yace yazo ya duba mai patient yaki zuwa, shiyasa horn kawai suka ma junan su, kowa ya wuce Abinshi. ************************* Bayan Uncle Mubarak ya tashi kawai jiyayi gaban shi ya fadi, meya sameshi da yin barci lokacin sallah, kawai jiyayi gaba daya zaria yake jin zuwa, shine ya dauki key ko sallama baima Momy ba, shine ya biya ta Asibiti shine suka hadu da Amar. ***************************** To readers ga Uncle Mubarak ya kama hanyan Zaria ga kuma Ummimi a gidan Amin in shi kudai ku cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU ✍✍✍✍ [6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗 *GIDAN GADO* 💗💗💗💗💗💗 *(TEMPORARY LOVE)* *WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.* *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM* *🌹🌹EPISODE THIRTY SIX&SEVEN🌹🌹* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com _*KO KUN TABA GANIN IRIN SOYAYYAN YAYA DA KANWA IRIN HAKA, RIKITA RIKITA HASSADA SOYAYYA DANNE HAKIN MARAYU SADAUKAR DA SOYAYYA GA MASOYI, SON MASO WANI JARUMAI UKU ZARATA KOWA YANA NUNA BAJINTAN SHI DOMIN SACE ZUCIYAN JARUMAN TO KARA KAKA KA, KUDAI TARE NI A NOVEL DINA NA GABA DON SANBADO MUKU WANNAN KAYATACCEN LABARIN MAI SUNA(💞💞WAZAN AURA💞💞)*_ *whatpad* *Zeeyterh Rahzeey yaree@* ********* "Kawai a raba gidan kowa ya dauki shashin shi, ehee Maman jafar ne ke maganar nan yayin da Maman su Baby take kara zugata, "kawai sai kankane gida ake yi anaci da rabon mu, iyeeh!! "Rigiman nan wai duk waya tadata iyeh me akace za,ayi wai, yau Baban Jafar in bazaka iya mgna ba duk kunyi shiru kun bar Baban su Aminu yanata mamaye gida shida yaranshi, su Kadai ne masu gado a gidan nan iyeeh, naga ai gidan nan GIDAN GADO ne kowa yana da kaso a ciki, shine za,ace za,a ma Aminu gini shi Sulaiman da Jafar dasu Idris ba ya'ya' bane, wlh mulkin da, ake mana a gidan nan ya ishemu tunda su sauran suna jin tsoron magana saboda sarauniyar gidan karta tsine musu,"!! "Ke malama dakata!!! Wai baki da hankali ne ace kullum kice me matsala a gidan nan iyeeh, to wlh inkina haukan ki ki tsaya akan mu da yaran mu karki sake ki dunga sakamana uwa don Hajiya Yayah itace Uwan mu a gidan nan kuma itace Uban mu, ita muka bude ido muka gani a duniya rainon data mana da soyayyan data nuna mana ko ita ta haifemu iya kan Abun dazata mana kenan, sbda haka wlh kika sake kika kara kiramana uwa a haukanki to a bakin Auren ki, "au haka zakace ma sbda ku bakwasan gskya idon ku ya rufe, Baffa Yahaya ne yaja yayan nashi sbda ganin inda ranshi ya baci, duk abun nan da ake yi Hajiya Yaya na daki bata fito ba, sai yanzu, "kai Jibrin kuje Abunku, "to Ummah fita sukayi, juyowa tayi ta kalli Maman jafar "ke kuma Habiba ki shiga taitayinki don naga alama so kike ki rabamun kan ya'ya to Ahir dinki wlh zaki bar gidan nan kinji na rantse ku kuma duk mai shirin yin irin nata tayi ban hanata ba kofa a bude take, kuma ban san inga kowa anan, sum sum kowa ya kama gaban shi don sun san Hajiya yaya bata daukan raini kuma bata mgna biyu. ***************************** "Baby wani hanya zamubi? Sai da ta wani juya ido ta kara kashe murya can kwanan zamu bi "ok irin wannan kashe ido Baby ai sai kisa Motan ya kwace mana, murmushi tayi ta rufe ido da hannunta "kai Uncle Mubarak ka bani kunya wlh" "oh baby ban son Uncle din nan fa a can zamun suna please "ok habiby yayi? "Eh to ya danyi kadan, dariya tayi dai dai lokacin dasuka karaso gidan su Umman su "yauwa yayi Habiby"OK Baby wait bari in bude miki, "ok, fita yayi ya bude mata kofa ta fito dai dai lokacin da su Iklimsy da Ikram suka fito da mayafi a hannun su, Alaman fita zasuyi, kawai daskarewa sukayi a tsaye sbda ganin zukekiyar Motan da Billy ta fito a ciki data gansu sai ta wani kara shigemai kaman zatayi hug nashi shikuma sa rawan jiki yake mata, "Kut Iklimsy kinga kuwa abunda idona yake gani kuwa? "Uhmm kedai bari Iky ni gayen nema ya tafi da imanina" aini Motar ne ta tafi dani, "yah yanmata yakuka suprise dina yanxu kun yarda da cewa nidin babban harka ce na wuce da ajinku, oh baby meet my cousin"ok sannunku fa har rige rigen Amsawa suke, "nice to meet u, Me too, "ok Baby mu shiga ciki koh ku gaisa da Hajiya kaka, ok "Baby muje koh, Ai su Iklimsy fasa fita sukayi suka juya bakin ciki fall cikinsu, Sallama sukayi suka shiga madaidaicin Falon kakan nata yayin dasuka tarar da yar tsohuwan zaune kan kujera da remote a hannunta, daga ganinta kaga irin tatattun tsofaffin nan dasuka ci zamani su lokacin kuruciyansu ta kafo dauri gaban goshi haka suka shiga suka zauna, yayin da kan Mubarak yake kasa tun kallon da yayi ma matan a farko yaji batayi mai ba, kawai ba yanda zaiyi ne, maganar Billy ne ya katse mai tunanin shi, "Baby ga kakata nan, Hajiya ga Mijin dazan aura nan, kalan shi Hajiya tayi a yamutse "oh daga ina kuma dan gidan waye shi, "kai Hajiya wannan tanbaya haka, "Ina kwana Hajiya mun sameku lafiya, "lafiya lau, "Hajiya daga Yola yake suna da sarauta ma Babanshi kuma Anbasador ne fa a India Basu dade da dawowa Nigeria ba ma, Baban shi Abokin Alhaji Mallam ne fa, "oh Allah ya tabbatar da alheri sai a lokacin ta fare washe baki, yaro zauna kujera mana bari in kawo maka abun motsa baki to, "ki barshi kawai baby in kin gama ina jiranki a waje koh, "ok baby sai na fito, kudi ya fito dashi ya ajiye ma Hajiyan ya tashi ya fita, itako ta dunga sambada mai albrka har Kofan zaure ta biyoshi, sai da yace ki koma Hajiya ai ba komai sannan ta koma, Tana shiga falon ta ta fara taka rawa, kaga yar albrka mai kashin arziki ai in fadamuki haka Uwarki ma take da kashin arziki nan, bari inje in nunama wa incan banzayen yaran da Basu da kashin arziki, Fitowa tayi "Iklima ina kuke? "gamu Hajiya lpy, "kuzo kuga Abun arziki da ku baku da kashin arziki sai dai ku dunga turamun tarkacen samarin da Basu da ko sisi, iyayen sune suka fito kowa tayi zuru zuru "Hajiya zamu tafi" to yar albrka ki gaidamun uwar taki kice mata ina nan zuwa, to Iklimsy ku xo muje Aple white mudan sha ko copi ne, to, suka kwashi jiki suka bita, ko zuciya babu, Sorry habiby na zaidaka da yawa dama ina so zaka dan kai mu Apple white ne, ok baki da matsala gimbiya ta angama. ***************************** "Momy sai mun dawo, " to Affan a dawo lapiya Baby sai kun dawo, "to Momy, fita sukayi suka tarar da Yaya Amar yana jiransu a Motar, tundaga nesa ya kafeta da ido komai nata iri daya da bloodyn shi Nusaibat, karasowa tayi ta mai sallama Affan ya bude front seet ya zauna ita kuma ta shiga back seet, tada Motan yayi suka fice, suka kama hanya, karatun qur'an yasa kira,ar minshawe, suna tafe sunaji har suka iso katon shopping mall din, fita yayi ya tsaya yana jiran ta fito, Affan ne ya fito da gudu yaje ya bude mata Kofan ta side din datake, Aunty Baby kizo muje Yaya na jiran mu to my dan kanina, da sauri Yayah Amar ya waigo jin Abunda tace ma Affan don haka Marigayiya Nusaibat take cemai, gashi har muryan su iri daya, dago da kai tayi ta kalleshi jin bai ce musu su tafi ba, sai taga sun hada ido Ashe ita yake kallo, sauri yayi ya dauke kai yace musu "muje ko, sun shiga ya nemi guri ya zauna yace mata "oya kuyi sauri ku gama sbda ina saurine, "to tace Affan yace aunty muje in tayaki dauka, ai ina rako Aunty na siyayya, na iya zaban mata kayan, yauwa my Kani muje, haka suka dunga bulayi duk abunda ya gani yace zai mata kyau, ta dauka har ta gaji tace my Kani a barshi haka, a,a Aunty Baby ki kara ai Yayah nada kudi zai biya fa, "lah Aunty ga irin turaren Yayah, samun kanta tayi da daukan turaren, ta boyeshi a hand bag dinta, aunty Baby ki dauko wancan Abun yanada Anfani haka aunty na ta fadamun tace duk wata mace tana Anfani dashi, kallon Abun da yake nuna mata tayi tasa hannu ta dauko, sai taga Ashe pad ne, sai dataji kunya, ta dauki guda biyu dayan yana hannunta, sai ga Yaya Amar yazo hannunta yabi da kallo, ita hannun ta kalla sai tayi sauri ta boye pad din, shi kuma Sai ya basar kaman bai gani ba, "kun gama muje koh tace "to" sukaje aka musu total din kudi ya biya, ya dauki kayan ya kai mota suma suka kwashi sauran suka bishi, "Momy!!! Momy!!! Mun dawo kai Auta ni ban san kiran nan fa, "yauwa yau dai munji ku a rana "haba dai waya isa yaji kan mu kaje zo autana na kaina, tsayawa Ummimi tayi tana kallon su gaba daya burgeta family din suke ha ruwansu, murmushi take tayi, "au Auta Kaima fa yanxu na dena yayinka, zonan Baby na, ta kariso ta rungume Ummimi, bata rai Affan yayi, Dariya Yaya Amar ya kama mai yana tsokansnshi, kuka ya kama ya fara jifan shi da pilows din dake kan kujeran falon, Momy tayi sauri ta rikeshi Sorry Auta ai wasa nakeyi, duka kai da Baby ina yayin ku shine dai ban yayin shi, "Yeah aunty Baby muyi mishi gwalo, uhmm fushi yayi ya tashi zai haye sama, sai ga daddy ya shigo "hayaniyar me nakejine Wai? "Yauwa Daddy Momy ne suka hade mun kai suka wareni, su kuma da Affan da Baby suke mun dariya ya karishe maganar kaman zaiyi kuka, Daddy ya rungomoshi "rabu dasu my son ni ina yinka kaji, ni har goyaka ma zanyi, Ummimi bata san lokacin data fashe da dariya ba gaba daya tsayawa sukayi suna kallonta. ********************** Kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU ✍✍✍ Share Comment 🙏🙏 [6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗 *GIDAN GADO* 💗💗💗💗💗💗 *(BLOODY AND* *SITTYNEERH) * *WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.* *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM.* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *🌹🌹EPISODE FOURTY&ONE🌹🌹* *MY NEXT NOVEL INSHAALLAH 💞💞WAZAN AURA? 💞💞* *Whatpad* *Zeeyterh Rahzeey yaree@* *********** "Ai yau da bala'i a gidan nan kiri kiri a shiga har daki a mun sata, wlh sai an fito mun da kudina, in ba halin sata ba a shiga har kurya a maka sata, dai dai sashin su Ummimi ta tsaya take wannan sababin, "to ita kuma wancan jarababbiyan dawa takeyi da sassafen nan,? Umar ne ke wannan tambayan, Mama ne tace"ni ina Zan sani Umar ni wlh masifan Habiba ya fara isata wlh, ban san meyasa ba duk Inna ganta sai gabana ya fadi, "tab Mama kenan kawai kin tsorata da itane, sbda masifanta, "ni kasan ban san hayaniya da tashin hankali fa, "dallah Mama share kawai kawo kayan inje in miki shanya in dawo a dauraye raguwan, "to dan albrka na, Allah sarki Ummimi na ko kina ina oho da yanzu da ita muke wankin nan bari dai Umar ya dawo ta tanbayeshi, niko nace Mama sorry ai bazaki iya tanbayan ba, Fitowan Umar da bokitin shanya a hannun shi yaga Jafar najan Maman nashi yana cewa "haba Ummah ke kenan kullum a gidan nan ba, ajin masifan kowa sai naki, to da kika zonan kina masifa wazai shiga miki daki ya daukan miki kudi, kika sani ma wanda ta baki kudin ne ta kwashe don wlh Bilki zata aika, tsayawa tayi da masifan kaman tana son tuna wani Abu, kuma fa zai yuwa Maganar Jafar ya zama gskya, don dama bataso ta bata kudin ba, da gudu ta juya ta koma sashin nasu tana shiga dakin Bilki ta wuce ta bankade kofar "ke dallah tashi ina kudin dakika kwashe dan ubanki, "Umma wani kudi kuma,? Wlh ban dauka ba ni tunda na baki kudin ma ban gara shiga dakin ba, "in kin isa Bilki shegiya nake, da kudina na fa na dunga fafutukar nan har muka shawo kan shi yaxo aka sa ranar nan tun yanzu har kin fara guduna da kudi, kudin da bama ni zanci ba, ke za,a ma aikin da zai Anfaneki dashi, "Wlh Ummah ki yarda dani wlh ban dauka ba, "ai sai kiyi wlh na baki nan da gobe ki san yanda zakiyi ki karbi wasu kudi a hannun shi ko wlh in ma Mallam waya ince ya warware aikin kowa ya huta tunda abun naki bakin ciki ne, baza,a karu da juna ba, "kiyi hakuri Umma wlh Zan anso miki ko nawa kikeso, Amma karkisa ya fasa aure na wlh Zan iya mutuwa in ban aureshi ba, "Ya isa haka kedai kawai ki dunga jin magana kuma kiyi kokari ki san yanda zamu dunga samun kudi a hannun shi a samu na kaiwa Mallam, "to Umma insha Allah, "yauwa yar albrka, ke ai kinfi wancan Yayan naki hankali, wanda kaman na Haifa ma Zainabu shine, Yaro kwata kwata bai gado ni ba, "Ai wlh ni Umma ma Allah yasa ba yaya Jafar ya dauke kudin nan ba, "kai Jafar bazai taba daukan kudin nan ba, lokacin ma da kika dawo bashi fa a gidan ma, yanzu dai tashi kiyi wanka ga wannan turaren ki goga a fuskan ki sai ki dauki Abun karyawa ki kai mishi, "to Umma na shiyasa nake sonki, 😜😜Amma dai wlh Umma nan tawa sai Hankali wlh su cigaba da Ansa mu kuma muna sacewa, kwashewa da dariya sukayi shida Umar, "wai kasan ma meye? "A,a sai ka fada wlh sai na zubar da turaren da Umma taba Billy ta bar shafawa, "kai kuma Malam ka barta ta shafa mana a haka za,a samo mana kudi da yawa fa, hhhhh "kuma hakane Aboki, muje Kawai mu taya Mama ta karasa wankin kafin ta dawo Amso kudin muma muje mu amshe, dariya suka kara kwashewa dashi suka tafa Abun su, Niko nace su yaya Jafar kuna tsula tsiyan ku wlh kuna wuta muna binku da fetir, Umma kina tufka ta gefe Ana miki warwara😜😜 ***************************** "Hey listing class I want to introduce my New Bloody Nusaibat Habibullah Fulani, da sauri Baby ta waigo tana kallon Zahra, jin sunan data Anbata, to ai ita ta san sunan nan fa kaman haka ake cemata, kanta taji ya fara zafi, da sauri ta zauna ta fara addu'a sannan tajita normal, Bayan Zahra ta gama gabatar da Baby a class, sun zauna, sai ga lecture ya shigo ya fara musu karatu, After an gama ya fara tanbaya, kawai gani Zahra tayi Nusaibat ta daga hannu, "yes, Amsa ta bada kuma dai dai shi kanshi lecture ta burgeshi, nan da nan class ya dau hayaniya, sai da lecture ya tsawatar musu, sannan sukayi shiru, bayan fitan shi Zahra ta waigo kai Bloody na kin birgeni fa brain dinki na ja wlh gskya su Daddy baxasuyi Asaran kudi ba, kin san meye wlh da inata miki tunani sbda an wuceki sosai, kuma kin ga karatu likita akwai wuya musamman irin na mu fanni Mata muke karanta, kin san muna da karancin likitoci wanda suke karantar wannan course din saboda wahalan shi, shi Yaya na ya Karanta, Burin Marigayiya kenan saboda tana matukar son Yayana duk da shi bai san tanayi ba, sai gab da zata rasune take fadamai Yaya ina sonka ya kamata ka gane hakan, haka Yayana ya tashi yayi gaba Abinshi yaki Ansa mata yana sonta ko bai sonta, Bayan faruwan haka da kwana biyu ta tafi garin su Momy don jin cewa an samu labarin Yadikkon Mamanta data bace da dadewa, sbda ita din tana da son yan uwa, Momy tayi tayi da ita ta jira su tafi tare taki, Ashe ajaline ke kiranta, Bayan tafiyan bloody da yan awanni ni aka fara kira ake fadamun tayi Accident Motar ta kone ko gawanta ba,a gani ba, farkawa kawai nayi na ganni Asibiti, ga gadona ga na Yayana ba irin sunbatun da yayana baiyi ba na cewa mai yasa bai Ansa ma Bloody soyayyanta ba, gashi ta mutu ta barshi tun daga nan yayana ya koma bai kula kowa, ya daina zuwa Asibiti, sai da Daddy mu ya kaishi gurin wani Malami a Zaria aka dunga mai Addu'oi sannan har ya koma koyarwa fa a wani makarantar kwana sai dai ya dunga zuwa yana komawa, bayan kuma mutumin ya rasu sai ya daina zuwa Zaria sbda shima tsohon hatsari yayi ya rasu, "Allah sarki Sittynerh na tausaya muku Allah ya jikan Bloody "Amen new bloody, tashi muje mu dan ci wani Abu, Sun isa capteria sun zauna suna shan drinks da cake, "Aslamu Alaikum Fatima Zahra Ahmad Fulani, "a,a Hafsat Muhammad ya kike, lpy lau wlh naji anata labarin wai kin zo da wata new sister ki kuma irin su daya da Nusaibat kuma d same Name ma ina take, "kai Hafsat wannan tanbaya kamar yar jarida to gata nan a bayanki, "tsarki ya tabbata ga Allah mai hallita yanda yaso, wlh Ba don mun san Nusaibat ta rasu ba zamuce wannan itace wlh kaman yayi yawa, to ai ita din cousin din muce kuma sunan su daya, gskya na tayaki murnan kara samun yar uwa a karo na farko, sister sannu koh "yauwa, "I am Hafsat Muhammad by Name, "ok Nusaibat Habibullah Fulani, "Nice to meet you, me too, . ***************************** "Yanzu Daddy Boy har Boy yayi girman dazai je ya nemi aure bada sanina ba sai da kuka gama Abunku ne za,a kira a fadamun, kun sani baku fada mun ba, sai ma anyi biki, "Haba Mamy Zahra kiyi hkr abun ne yaxo a haka, please I am sorry my sweet wife, dariya Mamy tayi shi kenan ya wuce, "yauwa tawan sai na dawo, to a dawo lpy Allah ya tsaremun kai ya baka abunda kaje nema, Ameen mata ta gari, 🙈🙈a niko nace su Daddy an iya soyayya Ashe 🙈🙈 "Auta"!! "Na,am Mamy gani, wai ina dan rigimanki ne,? "yana can yana home work, kin san yaron nawa yanxu ya zama gifted, "aikuwa dai Mamy ku bari mu shaida dai tukun na, banda yaban kai, "Ke ni duk ba haka ba ma Yayanki wai Aure zaiyi, "Aure kuma Mamy!!! A ina ya samu Matan? "Uhmmm ki bari kawai Auta wai a zaria, ni da har na fara mai sha, awan Baby, "wata Baby kuma Mamy? Wai bloody kike nufi? "Eh ita duk da dai ba musan asalinta ba ni inaji a jikina ita alheri ce a gareshi, Amma duk da haka ban hkr ba sai ya aureta ayi bikin da wanda yake son dai, Bayan kun kammala karatun ku Sai in aura mai Baby, "Amma Mamy kina ganin ba Matsala,? "Babu komai inshaallah Auta, "to Allah ya tabbatar mana da alheri, "Ameen ya Allah, ***************************** "Haba haba Momy wai duk yanda muke da Besty zaiyi Aure ya kasa fadamun iyeh Abun nan ya ban haushi sosai Amma ba Komai, "My son hkr zakayi Abunne yaxo a haka, shikenan Momy Allah ya sanya alheri, ***************************** Kwanci tashi ba wuya watanni sun ja lokaci ya tafi Abubuwa da yawa sun faru, ciki Harda rashin Haduwar Mubarak da Ummimi,gashi yau sauran sati biyu su kammala karatun su, inda sabo mai tsanani ya shiga tsakanin Yaya Amar da Nusaibat da Zahra, a gefe guda kuma Daddy yanata ma Yaranshi shirin tafiya karatu India, inda suna gama jarabawa da sati daya zasu tafi, Ana kuma Saura sati biyu bikin Yaya Mubarak, inda kaf family ba wani mai son Auren sai shi Angon Kadai shiyake ta shirn shi. ***************************** Kudai cigaba da bin yar MUTAN ZAZZAU kuji yanda za, a kare✍✍✍✍✍✍ Share Vote Comment Please 🙏🙏 . [6/8, 14:26] 💞FAST CLASS💕: 💗💗💗💗💗💗 GIDAN GADO 💗💗💗💗💗💗 (YAYA AMAR&ZAHRA) WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU. ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM 🌹🌹EPISODE THIRTY EIGHT&NINE🌹🌹 DUK WANDA YA FASA TABAMUN YAYA YA RAINA ALLAH DA YA HALICCESHI, TA FADI HAKA GAMI DA KAMA KUGU, DA MURGUDA BAKI, SAMUN KANSU SUKAYI DA KASA TABA AUNTY MARYAMA, WANI SOYAYYA SAI A NOVEL DINA WANDA ZANYI IN NAGAMA GIDAN GADO KUDAI KUCIGABA DA BIN YAR MUTAN ZAZZAU A NOVEL DINA NA GABA(💞💞WAZAN AURA?💞💞) Whatpad Zeeyterh Rahzeey yaree@ ********** Tunani yakeyi gaba daya kanshi ya kulle sbda tunanin da yakeyi, "Yaya Amar kazo inji Momy, maganar Affan ya dawo dashi daga duniyar tunanin da yakeyi, "to my dan Kani kace ma gani nan zuwa, tashi yayi yasa jallabiyan shi ya fito falo, tundaga nesa yake kallon ta, gaba daya in ya ganta birkita mai tunani takeyi, Amar be a Man mana kamar wani ba soja ba, niko nace ai ba daganan take ba Yayan mu, karasowa yayi cikin falon, sai da yabi iyayen nashi da peck a chest nasu ya gaidasu sannan ya nemi guri ya zauna, yana zama Affan ya haye mai jiki, "wash Daddy kaga Autan Momy zai karyani da wannan lukutin jikin nashi koh, "kai kai Affan dagamun yaro, kar ka karyamun shi, "to sharri training din da kukeyi a gurin Aiki bai karyaku ba sai yaro nane zai karyaka, kaji zonan my Autana, Momy kawai ni yazo ya zauna a jikina, ai muma munada jikin da yafi nashi ma, shida dan siriri ne muko yan lukutaye, ko Momy, tunda ta fara maganar ya kafeta da ido gaba daya ta tafi da imaninshi, "sosai ma kuwa baby na, "to duk yadai isa haka, muma zamuyi kiban nan watarana, Son dama akan maganar school din kanwarka ce gatanan ya kke ganin za,ayi, ni da nace kawai a dauki result din Marigayiya tunda suna bala,in kama tayi Amfani dashi, sai a nemo mata wanda zai dunga yima ta lesson a gida, koya ka gani tunda ga Zarah nan sai su cigaba da zuwa health school din da Marigayiya ta fara koh, taje a madadinta, Bayan sun gama tunda kaga Saura shekara dayane, ina son in turasu India ita da Zarah sai su zauna a gidan Daddy ku karami tunda gidan yanxu ba kowa ciki, sai suyi B, ed din su a can koya ka gani, "ai hakan ma Daddy yayi wlh shawara mai kyau, yanzu teacher daza,a samo shine matsalan, "No Karka damu ni na Riga na samu wanda zai yi mata lesson din, "ok to Daddy Allah yasa ka da Alheri ya kara budi, "haba My Son DA na kowane ai mudai Addu'an mu gareta Allah ya dawo mata da tunaninta, dukansu suka Amsa da Ameen ya Allah, "to Baby sai a dage sosai kinji kin san karatun likita ba karatun wasa bane kuma zaki dunga zuwa Hospital din Yayanku domin kara expireance zaku dunga zuwa da Zarah yau Zan mata magana, ko kuma ki shirya kawai in Zan fita sai in sauke ki a gidan su, ku gaisa sbda ku saba ita Kadai ce kawar Marigayiya, kuma yar uwanta don da Daddy su da Daddy mu uwansu daya Ubansu daya sbda haka ki riketa da kyau kinji, sai dai Zarah nada saurin fushi sai kinyi hkr da ita sosai, kinji koh? "Inshaallah Yaya Zan kiyaye ngd Daddy Momy Allah ya biyaku da gidan aljannah, kawai Sai kuka, Momy ne ta rungumeta tana lallashinta, "ya isa Baby ai mun riga mun zama daya don ji nakeyi tamkar ni na haifeki, "To Baby ya isa haka je ki shirya Yayanku na jiranki, "to Daddy mu, firgigi Affan dake sleep jikin Momy ya farka Daddy nima zanje, "Oh ni Habibu yaro son yawo kaman mene, to Momyn ka ta shiryaka sai ku tafi, "Momy sai mun dawo to my Baby a dawo lpy ki gaidamun Hajiya Aminan, suna fitowa suka tarar da Yaya Amar waya yakeyi ita dai gama daya yanayin tsarin shi, yana mata kama da wanda ta sani Amma tarasa wayeshi, Amma fa Yaya Amar ya hadu sosai, niko nace Baby ko kin kamu ne😜, suna shiga Motan yana karishe wayan yaja suka Lula hanyar gidan su Zahra, ***************************** "Mamy wlh na kira yaya kuma ta shiga yaki dauka, "barni dashi zai dawo ya sameni kuwa, wayan Mamy ne tayi kara, Auta miko mun phone nawa, "lah Mamy Yaya ne yauwa kawo mun, "hello Boy ka kyauta ma rayuwanka ina ka tafi duk ka daga mana hankali jiya Daddy ku kaman zai dukeni ta waya sbda nace ban san inda kayi ba, "Sorry Mamy wlh tafiya Zaria ne ya kamani urgent tafiya, Sorry my sweet Mamy na ina Auta kice mata tayi hkr naga miss call nata ban kirata ba banda Time ne, niko nace Uncle Mubarak dama in zaka ga time kana tare da Baby Billy, 😜, "to yaushe zaka dawo sai nanda da sati biyu kafin nan nayi settle din abunda najeyi, ok to shikenan Allah ya kaimu ya baka Abunda kaje nema My Boy, "Ameen my sweet Mamy, Sallaman da akayi yasa dukan su suka juya suna kallon Masu shigowa, gaba daya mikewa sukayi lokacin da Ummimi ta shiga falon, "wayyo Allah Mamy Bloody na mun gizo gatanan a bayan Yaya Amar, "lah Aunty Zahrah wannan fa Aunty Baby ne, ba Aunty na ba, Ana mutuwa a dawo ne? Murmushi Amar yayi yace Mamy mu zauna mana, Zan muku bayani, Gaba dayan su zama sukayi, ita Ummima sai kallon Zahra takeyi yayin da Zahra ma ita take kallo, Bayan sun zauna ne, Yaya Amar ya kwashe komai ya fada musu, ai da gudu Zahra taxo ta rungume Ummimi wayyo Mamy Nima na kara samun yar uwa a karo na biyu, Alhmdulillah, ki saki jikin ki kinji, Ranar Monday zamu fara zuwa school tare duk Abunda baki gane ba ki tanbayeni, kinji bloody, "to Sittyneerh, "gaba daya waigowa sukayi suna kallonta, saboda Abunda ta fada haka Marigayiya take cema Zahra, kawai Sai Zahra ta fashe da kuka ta rungume Mamy, da sauri Ummimi ta karasa kusa dasu Mamy ta bude mata hannu tace mata kema zo, da sassarfa ta karasa Mamy ta hada su ta rungume su, tana lallashin Zahra, Abul khair ne ya fito daga daki da, alamu sleep ma ya tashi, yazo "Mamy wayasa mun Aunty kuka, ko Affan ne, hararanshi Affan yayi daga zuwanka, zakamun karya, to ba Aunty Zahra bane daga taga Aunty Baby mai Kama da aunty na sai ta kama kuka, ka ganta nima yanxu nayi new Aunty, "To duk ya isa haka inji Yaya Amar, ni Mamy zanje in dawo, sai in daukesu, "Ayyah Yaya ka barta ta kwana mana, "wannan kuma Sai dai ki kira Momy ba ruwana, yana gama fadin haka ya fice, yana cewa lallai yarinyar nan bazaki gane bane, ai ko Momy ta yarda bazai bari ta kwana ba shi, Niko nace kaji su Yaya Amar da karfin hali,😜 ***************************** "Ummah kinga uban shopping din da yayi mun kaman bai san zafin kudi ba, "ke ai mu haka muke so, yanxu yaushe ya cemiki zai turo? "Kai Ummah kin cika sauri bafa mu wani ci komai ba Amma kin fara maganar turowa, ki bari muyagi rabon mu tukun na, "hakane Amma kin san Mallam yace kar a bari Abun yaja lokaci, Komai na iya faruwa, to yanxu, zaki kawo kudin nan aje a fara kai mishi, tunda kinga dama ni kudin hannuna duk ya kare, "tab Ummah gskya bazan iya bada kudin nan ba, kin san nace miki zamuyi bikin kawata na Abujan nan kanshi ankon bikin Kala biyu ne kuma dubu Dari biyu, "ke fa matsalata dake kenan in kikaga kudi idonki ya rufe, Badan shiba kin isa ma yasoki balle, ki samu wannan kudin, dallah miko mun, miko mata tayi tana kun kunai ta fita, ita kuma ta dauke kudin ta daga kasan katifa tasa, ta fita, Ashe duk maganar da sukeyi Jafar na bayi yana jinsu, suna fita ya fito, "yace Ayyah sorry Ummah wannan kudin ba katon da zai ci wlh, daga katifan yayi ya kwashe kudin gaba daya ko biyar bai bar musu ba, kayan da akayi mata shopping din ne ya bude yaga su uban chocolate cake ice cream aiko ya diba son ranshi, ya fice abunshi kuma ba wanda ya ganshi, Niko nace Yaya Jafar kaci banza tsuntsu daga sama gasashe😜 su Umma kuje an muku ta, asa fa, "Kai Umar zoka gani, "dallah Malam me Zan gani, kai Ina ka samo kudin nan? "Kai angaya maka nidin wasa ne, Dubu Dari biyar ne nan, "kai haba kasan meye banaji jiya Ana tallan fili ba a new low cost din can kawai muje mu siya, "a,a muje Kawai muyi registration na second year din mu tunda kaga bamu da kudi yanzu, "dallah Karka damu muje a sayi filin nan zai mana Anfani gaba, kudin registration Allah zai kawo, to shikenan Abokina muje, Anje anyi cinikin fili an Basu takardu da komai da komai duk an gama, suka karbi takardunsu suka nufi Bank don ajiye takardunsu, Yawo suka tafi da ragowar kudin ba wanda Basu ma siyayya ba a gidan fulani Amma duk na Mami kawansu yafi yawa, Suna shiga zauren gida suka ga an taru a zauren wai Ashe Ana maganar Auren Billy ne da Mubarak da Daddy Habib yazo nema mai gurin Baffa Habibu, an yanke komai da komai ansa rana inta karasa SS3 dinta tunda yanxu suna first time, zaizo dai dai da lokacin tafiyan su Ummimi India karatu, Amma shi Mubarak ba haka yaso ba, yaso ace wata daya aka sa, tashi su Yaya Umar sukayi suka shige gida suna Allah wadai da halin Ummah, Auren Asiri "Allah yasa ma shegiyan in taje a sakota, inga ta karyan Asiri, kai Jafar kanwar takace kke mata wannan fatan tsiyan, kai dai kace Allah ya shiryesu, to Ameen ya Allah, ***************************** To readers kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU kuji yanda za,a kare gadaishi ansa rana, ga kuma su Yaya Jafar sun sace kudi, ko mai za, a Kaima mallam😂😂kudai bini sannu a hankali ZEEY YAR MAMA CE✍✍✍✍ Share Vote Comment Please 🙏🙏 [6/10, 09:05] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗 GIDAN GADO 💗💗💗💗💗💗 (CELEBRATION WEDDING AND TRAVELING TO ABROAD) WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU. 🌹🌹EPISODE FOURTY TWO &THREE🌹🌹 ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Aunty na na kaina wannan page naki ne na baki kyauta(Ummu Inteesar) ke da kawanki (Ummu Affan) kuna sani nishadi😍😍 Aunty mai sunan yan gayu😜(Saamlad) ina tayaki murna fara sabon novel dinki mai suna SO NE Allah yasa anfara a sa, a. BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. Whatpad Zeeyterh Rahzeey yaree@ "Kanaji ko Mubarak? "Eh Addah Adama, "yauwa kayan nan ne sunyi yawa ya kamata a rage kaga nan gaba, in ka tashi auro Matar da Mamin ka take so ka aura kaga zai zo maka da sauki, sai a karo wasu kawai, koya ka gani? "Gskya ni Addah a barmun kayana haka nake so a kai ko mayafi bance a ragemun ba, ita Mamin in ta tashi yimin wancan auran ta hada mata laifen da kanta, "iyee!! Har ni zaka fada ma haka don kaga ina binka ta lalama wlh sai an rage kayan nan, yarinya kamar yar gold, kodaddiya ma da ita ni Banga abun so a jikin ta ba, duk kawani rude ka susuce a kan mace duk kabi ka lalace, ni Anya ma Mubarak yarinyar nan haka ta barka kuwa? "Kai Addah ni ban san mai Billy ta muku ba duk kun tsaneta, bakwa sonta ita ko tana matukar son ku, ban san ya zan muku ku fahimta ba kuma wlh tana da kirki ga tarbiya, "dallah rufemun baki Ana ga gabas kana ga yamma, tashi ka ban guri, tashi yayi yana mai jin Haushin Addah nashi, duk sunbi sun tsanar mai mata, Yauwa Bloodynerh kin san har yanzu kinki bari ku hadu da yayana gashi za, ayi bikin shi bama nan, naso Daddy Babba ya barmu muyi biki sai mu tafi duk da ni wlh Haushin matar dazai aura nakeji ta cika iyayi wlh, gata ba wata mai kyau ba sai tsawon tsiya farine kawai ya ceceta, "kai Sittynerh wai ke inkika fara magana bakya gajiyane ayi mutum ya cika surutu, "to nayi din yau miskilancin ya Motsa ne, wlh Maclean tsada yakeyi kyayi warin baki, Amma da yaya Amar ne ai kin iya surutu dashi in ni nayi miki kice na cika surutu, ke da Yaya ban san wayafi miskilanci ba wlh, don Allah ki kalli pic din Yayana yau, "ke ni kyaleni bazan kallah ba, tashi tayi ta fita daga dakin, zuwanta falo kenan Yaya Mubarak ya haye sama dakin Mami bayan Adda Adama ta gama mai fada, Addan mu kece a nan? "Eh yar Albrka in yar uwar taki tana ciki, ok kitchen tana nufa ta bude fridge ta dauko ice cream tana tsauna a table din da yake kitchen din tana shan kayanta, "wlh Yaya zamuyi fada da Bloodynerh wai kwata kwata bazata zauna muyi hira ba sai tace na cika surutu haka akeyi, "to My kanwaty haka bloody naki takeyi miki, to ai ke matsalan ki daya in kika fara surutu kaman gidan Radio FM Yola, "uhm uhmm au ma haka zakace Yaya goyon bayanta zakayi dama ai nasan san kai kakeyi, buga Kafa ta fara yi, A,a waya tabamun takwara ta ne, "yauwa Hajia Kaka ba Yaya Amar bane, "kai kai ba ruwanshi Hajia kaka halinta ne fa aka fada, au hardake Baby, kun hadu da Yayanki kun samun takwara a gaba, zaka sani wlh sai in fasa baka auran, "yo ni Dama Hajia Kaka me zanyi da wannan Afiruwan takwaran naki ci ba kiba, ai sai a ga kaman ban iya kiwo bane, hhhhh "Wai haniyar me kuke tayi Yauwa Mamin mu tsayafa kiji yanda akayi, "to Baby ina jinki, fadi ma Mami duk yanda akayi tayi, Mami tace, "to in banda abunki Auta ai ke din ne kin cika zuba, gaba daya kwashewa da dariya akayi kuka ta saka ta Haye sama tana fadin"wlh sai na fadoku da yayana da Adda Adama da Adda juwaira nasan suma bayana zasu bi tunda abun hakane, Uhmm Babyn Momy kizo mu tafi gida Affan nata kewanki, da Momy duk ta damu yanxu shigowana garin kenan fa ban ganki ba nayo nan, niko nace kai dai yaya Amar fadi gskya 😍 To muma ai Bamu gaji da ita ba Son, "to Momy dama ina son muje taga kayan dana siyo musu ne kin san tafiyan nasu ya matso, "wai yanxu da gske su Habibu Kasar waje zasu kai yaran nan ni aure naso ayi musu, Amma Allah ya bada sa,a "Ameen Hajia kinga zamani yanzu ya canza Ilimi shine mutum, Hakane Allah ya taimaka Ameeen, "Mamy zan tafi, "to Baby ai dama nasan kema kin kusa ki gudu kibi Yayanki, wataran dai zan kwace ki duka inga yanda zasuyi ai, ita dai Baby bata kawo komai a ranta ba ta haye sama tayi ma su Addah Adama sallama, da Hajiya kaka, ta fito kenan su ka hadu da Abul khairi Aunty Baby ina zaki na ganki da mayafi, "yaron Mamy zan tafi gidane, "zan biki nima inje gurin Affan, "wlh bazanje da kai ba kuyi ta sa Momy magana, kuka ya fara ya juya zuwa dakin Mamy, ita kuma taji kaman Alamun bude kofar Daddy, kuma tasan Yayan su Mubarak yana nan a dakin ita kuma a rayuwa ba wanda ta tsana irinshi sbda Halin shi da Sittyn ta take fada mata, da kuma abunda yayi ma Nusaibat, "Oyoyo Aunty Baby ta dawo Momy kizo ga Baby ki ta dawo, da sauri Momy ta fito daga kitchen "oyo yo my Baby I Miss you too, Miss you too Momy na, "ai nayi niyar da Bali dawo ba yau zanje da kaina in dauko ki, "kai Momy to ba gashi na dawo ba to in muka tafi school fa, ya zakiyi, "ai wlh ni kaina Abunda nake ta tunani kenan "Uhmn Momy ko ganina bakiyi ba kina can gurin yarki, kin shareni, na shawo hanya ko gida banje ba nazo na dauko miki yarinyar ki, "Uhmm sorry son oyoyo, "uhmn ni banson oyo yon gwalo tayi mai ta boye bayan Momy "kai yaya Wlh Aunty Baby gwalo takeyi maka, ai da gudu ya bita ta haye sama, "Oh ni Hindu ka dawo kenan ko zaku fara, dariya tayi ta koma kitchen don karishe girkinta, ************************* "Kin san meye Umma wlh na tsani uwar nan nashi da shegun kannin nan nashi su biyu yan mata shikenan yace Zahra da Baby kinga hotunan su kuwa kaman larabawa wlh, ke sun hadu, kawai Sai naji wani bakin ciki sun fini kyau, kin san Meye ke damu na Umma inda Baba ya samana ido ya hanaki fita, balle ki koma gurin Mallam, ni damuwa ta ma kudin da ake yawan satamun, Umma, kedai bari, Bilki ni damuwa ta ma daya kar Asirin nan yayi kasa ya rage baki kudin nan, gashi kwana biyu muna rashin kudi, gashi yaki zuwa, "eh wai sai kannin shi sun tafi makaranta zasu India karatu, shiyasa Hidima yayi mishi yawa, wan can karan ma fa wannan brother nashi ya aiko, ni wlh ma shi kanshi brother nashi bai birgeni sai da ya dunga mun tanbayoyi fa, kaman wani Ubana, "duk ki rabu da shegu zan kai sunan su gaba daya gurin Mallam, "yauwa my Ummata, ina son ma in fara zuwa gyaran jiki gobe a Ungwan Masa, ok Gidan Salaha Mai gyaran jiki "eh Umma, Gida ya fara cika da jama, a yan biki dangin su Maman Jafar duk sun hallara, dayake Amarori ne, 😜 Maman su Ummimi ne ta fito daga sashin su zata leka ta ga in da wani Aiki ta ragemusu, kaddai ace baka fito anyi Aiki da kai ba, "To wannan kuma fa Aunty Habiba me tazo yi kin san yar tsuntuwa tunda aka tsinceta aka ba Hajia tsohuwa ita shine ake cewa wai yar gidan nan ne, Alhalin kafi mutum Asali, shine fa taki auruwa aka kakaba ma Baban su Aminu, Ahayyee shewa sukayi suka tafa, Juyawa Mama tayi ta kasa karasowa gurin nasu, tana kuka, zata shiga sashin su kenan ta hadu dasu Jafar suna kirga kudi, da sauri ta share hawayenta, "yarana ina kuka samo wannan uban kudin,? Firgigit sukayi "lah Mama ina kika fito, "bashi na tanvayeku ba, 😔, "wlh wani contract din dunkuna ne Mijin Bilki ya bamu wanda zasu sa ran biki, shine fa muke lissafin kudin da zamu kashe, "To Allah ya bada sa, a "Ameen Maman mu, Kai dan uwa ka iya karya fa, hhhh tafawa sukayi, "to yanzu ya zamuyi da kudin nan kaga jiya Abbu ya bamu kudin registration, mu mayar mai da kudin shi muce an dauki nauyin mu, kai kasan Abbu wlh sai ya gane fa, zai tanbayi Yaya Ameen ne fa, kasan meye mu fadimai gskya kawai kasan zai fahimcemu, ok ka Bari ai zai dawo Daura aure, Kasan wancan tsohuwan tazo fa ni ko sashin ma bazan kara shiga ba sai sun tafi, zuri, an gidan su Umma ko gayya masifa, sun wani zo tun sauran sati biyu biki sun cika mana gida, "kaifa mutumina baka da kirki, duk iyayenka ne fa, "to ina ruwana ni, kai ya kamata muje chilling yau fa, "Ah haba nawa kasan nifa ina jin tsoron kar wataran mu hadu da idon sani fa a club din nan, kai dallah share, ka cika tsoro fa kawai muje mu shana ni dama rashin kudi yasa ban zuwa kullum Amma yanzu kudi ya zauna, Ai wlh Naji dadin Soyayyan nan kaman kar ma ayi aure, 😜niko nace lallai Yaya Jafar kana yayan kudi kenan har bakaso ayi bikin duk kudin da ka kwamushe ma su Umma Bai isheka ba, "kasan meye Dan uwa nifa yanzu Mota nake so na siya, "kai Mota ka bari ba yanzu fa tukunna, ************************* Oh yarana zamuyi missing dinku, fitowa gaba daya sukayi Family din zasu musu rakiya zuwa airport, wai ina Mubarak dinne? "Daddy yace ku tafi kawai baijin Dadi, "Ok Amar ne ya girgixa kai shi gaba daya yanzu ya kasa gane kan Abokin nashi tunda suka hadu da yarinyar nan, shiyasa kwata kwata ya tsani yarinyar, tafiya sukeyi Amma Hankalin shi nakan Ummimi da ya saita mirror yana kallonta duk in sun hada ido sai ya kashe mata ido, tun Zahra bata fahince me ke faruwa ba har ta gane, ita dariya ma suka bata, wai maiye nufin su ne, ita datake ma Yayanta Kamu karfa Yaya Amar yayi musu shigan sauri fa, niko nace kwalen su duk su gama kamun Yaya Amar ya riga ya saye zuciyan Baby😜, Sun isa airport lpy kowa ya fito duk wanda ka kalla fuskan shi ba wani harka, suna jimamin rabuwa da yan matan su, sun isa ba dadewa aka fara kiran fasinjan India, Zahra aka fara kira ta juya ta rungume iyayen nata tana kuka, sai da Yaya Amar ya turata sannan ta tafi, sannan aka kira Ummimi, juyawa tayi zata tafi Momy taje da sauri ta rungumeta ta Baya Baby zanyi kewanki Allah ya tsaremun ku ya bada abunda akaje nema, Ameen Momy, Yaya Amar ne yaxo yace rabasu da Momy yana janta tana jan Momy tana kuka, da kyar ya banvareta jikin Momy suka je gaban jirgin harta juya zata hau ta dawo da gudu ta rungume Yaya Amar, shiko daskarewa yayi a tsaye, saboda jinta da yayi a jikin shi, da sauri ta sakeshi ta haura jirgin da gudu, Murmushi yayi yanata yanda yaji lokacin data rungumeshi wani yar yaji tun daga dan yatsan shi, Kaman su dawwama a haka yakeji, rashin jirgin sune ya dawo dashi daga duniyar tunanin da ya shiga, To yan makaranta sai muce Allah ya bada sa,a da Abunda akaje nema, Ameen, **********************"** "Ni wlh Ikram bazan gayyaci yan ungwan nan ba duk Basu waye ba, kawayena na low-cost da GRA dasu Tudun wada zan gayyata yanzu muje in na dawo gyaran jiki sai mu je kai cewgum, Kwanci tashi ba wuya yau kwanan su Zahra shida da tafiya inda gobe ne kuma Daura aure, Zauren gidan Fulani ya cika yayi makil kasancewan Daura auren na karfe bakwai ne sbda Ana daurawa zasu juya da Amarya sbda yanayin Hanya, can na Hango Ango ansha kyau kaman ka sace shi, ka gudu sai washe baki yakeyi, can na hango su Yaya Amar Aminin Ango ansha kyau shima don anko sukayi, "Ahayyee nanaye Yarinya tayi goshi Ansan hada jini damu ba wasa ba, duk gidan fulani ba yarinyar fa aka ma lefe haka Lefe set shida komai yaji ai dole in taka rawa, Harda zinare da makullin mota Sabon yayi, yan bakin ciki sai dai ku mutu, Yaya Jafar ne ya shigo ina shegiyar Amaryan an Daura to a tattara a kara gaba mun ji kunne dama duk kin isheni "ai wlh sai kayi kewanta, inji wata Aunty su, Kai duk munin Amarya ran bikinta sai tayi kyau can na hango muku Amarya tasha kyau ni ban ganeta ba ma da sai da na kara matsawa kusa, gogaggun kawayenta ne data gayyato suke take mata baya, kowa tasha make up kannan yaji attarch, dayane sai sunje can ne za, ayi duk program din, shiyasa Ana gama daurawa aka fara himman tafiya, Kowa ya fito an diba wanda zasu ciki da Harda Maman su Ummimi Abbu yace bazata ba, hakanan ta hkr, suka dauki hanyan Yola, don isa da wuri, don programs kusan Kala uku za, ayi ita Amarya ma guda shida taso, Mamy ta ce uku yayi, To sai muce Allah ya tsare Hanya Amarya sai munzo dinner da sauran su dole AI mu kwaso shoki nida kawayen Amarya don ni ina team din Billy Amarya har na hango ni ina kwaso shoki💃💃💃🤣🤣 ************************* . Kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU KUJI yanda za, a kare wai dama Mama bata san danginta bane to nima dai abun ya dauremun kai, kudai cigaba da bin alkalamina✍️✍️✍️ YAR MUTAN ZAZZAU NE Share Vote Comment Please 🙏 [6/10, 09:05] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗 *GIDAN GADO* 💗💗💗💗💗💗 *( THE BRIDE)* *WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.* *🌹🌹EPISODE FOURTY FOUR&FIVE🌹🌹* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Aunty mu na kanmu (Aunty Hauwa) ina tayaki murnan fara sabon novel dinki mai suna BACIN TA Allah yasa kin fara a sa,a yasa zamu Anfana da, abunda littafin zai fadakar Ameen🙏🙏 Still Dedicated to you Aunty mu muna godiya da kulawa (Aunty Hauwa) BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. whatpad Zeeyterh Rahzeey yaree@ Sun isa Yola karfe ukun dare duk da ma sunyi gudu sosai, An sauki Amarya a gidan Momy su Yaya Amar, sai bayan an gama duk wani Event za, a kai Amarya gidan ta, bayan yan uwanta sunje sun gani Sai su wuce, Kun san fulani akwai iya karrama baki musamman fulanin Yola, duk da dare suka isa An musu shatara na Arziki, kama daga Abinci ne Abun Shane gurin zama, don part guda aka bude musu a gidan Daddy Babba, Tunda suka isa gidan suka rude saboda haduwan gidan, niko nace wani Haduwa ai sai gidan Amarya, wai don ma darene, ranar kasa barci sukayi, anata labarin gidan da santin gidan, "keko Billy kin more wlh kinji dadi kin sami mai kudin da kike mafarkin samu, Allah yasa mu a sanshi ki, da kyar Billy ta bude baki ta Amsa mata da cewa, "Ai na gaya muku iklymsi nifa bani ba talaka fa, kawai a haifeni cikin talauci in kara Aure cikin talauci tab ina bazai yuwu ba, "uhmm ke dai Billy ki gode ma Allah aiko family ku ba wasu talakawa bane sunada rufin Asiri, cewan wata kawar Billy, "kefa Halimsy komai kice zaki wani ma mutum nasiha, kawai ki rike kayanki, ni nasan mu akan su Mubarak talakawane, wayyo Allah ni har fa na hango event din dazamuyi gobe, duniya zasuga Mijin dana Aura na nunama tsara, tashi tayi ta kama rawa duka dakin dariya suka samata, niko nace wannan Amarya ba kamun kai, "Nifa gskya Abokina inaga Dinner kawai za, ayi don na kosa a kawomun Amarya na "tofah Sadiq kanajin mutuminka koh, "uhmm ai naga Alama mutumina ya kosa fa, gaba daya ya zama mare kunya, "Uhmm a dai dage ayi Abun kunya Yaya Ameen dai yana jinka, 🙈🙈"Au ashe yayan mu na jina, "a,a ai banaji da dare Mutumina, gaba daya dariya suka kwashe dashi, Uhmm ni wlh Hankalina yana gurin su Baby tun jiya ban samu munyi waya dasu ba, bikin nan naka ya mana cikas, kai Abokina kanafa ji da kannin naka fa, inji Yaya Ameen, "Uhmm a dai gama gulman ni na dade da ganoka son wannan Figaggiyar kanwar taka kakeyi Allah ya kyauta, intayi wari maji, duka Amar ya Kaima Mubarak, Yaya Ameen ya tare, "haba man meye na dukan Ango daga fadar gskya, "Au har fa kai Yayan mu, na bar muku dakin bari inje in kira Baby na yafi, "hhhh oho dai Indai tayi wari maji, ************************* "Sittynerh kin gane lecture din jiya kuwa? Ke dai Bari Bloodynerh nifa Hankalina yana gida Ana can anata shagalin biki, mu munanan muna fama da karatu, "tab ni wlh har mancewa da wani biki nakeyi nifa da dai bikin Yaya Amar ne, "wai me Yayana ya miki kika tsaneshi tun ba yau ba ina lura dake ko Maganar yayana baki so in miki, har yau fa baku taba haduwa ba ko gaidashi baki tabayi ba Abun fa na batamun rai, kawai sharewa nakeyi Bloody, in wani Abu Yayana ya miki ki fadamun ina son inga kina shiri da Yayana kamar yadda kikeyi da Yaya Amar, ko kiran waya yayi nace gashi ku gaisa bakya karba, shima yayan sai yace a rabu dake ace yana gaidaki, kudin dukanku wai meke damunku, iyee juya baya tayi tana share hawayen da suka zubo mata, rungumeta tayi ta Baya don Allah Sittynerh kiyi hkr, wlh nikai na ban san meke damuna, ki tayani da addu,a kawai kar kiyi fushi dani, zan shiga cikin wani hali, kuma kinga zai shafi karatun mu, juyowa tayi da sauri itama ta rungumeta suka cigaba da kukan su, sai da sukayi mai isan su, sannan sukayi shiru, kowa da abunda yake tunani a ranshi, Wayan Baby ne yayi kara ta dauko da sauri, lah sitty Yayah Amar ne to dauka mana, picking tayi My sweet Baby na kuna lpy kuwa, lpy lau Yayana yasu Mamy da su Momy na, ya taron bikin Yaya Mubarak, Alhmdulillah Baby biki gashinan munata sha, ina Autan Mamy ne ina jinka Yaya Amar, ya kukaji da taro, haka dai suka sha hiransu ya musu alkawari gobe duk da Basu, dasu za, ayi Dinner zai kirasu Vedio call, yauwa my Yayan, sukayi sallama kasan cewan lokacin zuwa lecture nasu, yayi. ************************* Biki yayi Biki can na hango su Iklimsy da Ikram anci Uban kwalliya har baka ganesu, sun fito Ana taku dai dai ga motoci nan birjuk, Anata diban mutane don zuwa gurin Dinner, su Momy ne da Mamy dasu Addah Adama ne suka fito cikin wata rantsatstsen materia, da ka gansu kaga kudi ya zauna, Manyan Mata kenan da sauran kawayensu, can sai Gasu Maman su Iklimsy da sauran kannin Maman Billy sun fito dasuka ga su Mamy sai suka raina kansu, haka dai aka dunga diban mutane Ana tafiya dasu, Motar Amarya da Ango ne a karshe, "Niko Maman Iklima kinga wata Mata dana ganta da uwar Mijin Bilki kuwa, sunyi bala, in kama da Aisha Maman su Ummimi fa, ashe bani kadai bane, kawai wannan ta danfi Aisha jiki ne, Da haske wannan kaman balarabiya take, to wai meme shirin faruwa ne wai, kudai cigaba da bin alkalamina. ************************* Gurin biki ya hadu tsayawa lissafa muku haduwar gurin ma aikine, kudi sunyi kuka a gurin, tunda Amarya ta iso hall kanta ya kara girma, ta san yes kudi ya zauna, Yaya Amar ne keta aikin Hada su Baby da yan uwa Ana gaisawa gurin Dinner Amma Basu samu daman gaisawa da Ango da Amarya sabda taron jama, a sai dai sun hango su a nesa, can na hango su Kawan aunty da aunty a tsakiyar fili, suna cashewa, can basai na hango sis Adama kusa da takwaranta tanata aswaki da kaji😜, a,a can na hango yan kundin Arewa suna chasewa hardasu Asmeey, da sauran su, Anci ansha an rakashe, Sai muce Allah ya bada zaman hkr, ************************* Washe gari yan zaria sun fara haramar komawa gida, sbda daga gurin Dinner aka wuce da Amarya gidanta, ai ruwan kansu ya kare da suka ga irin gidan da aka kerama Billy, aljannar duniya kenan, da Asuba suka dauki Hanyar Zazzau Birnin Shehu, aka bar Amarya da Angon ta, "Nifa ba wanda zai rakani anjima, "to fah kunajin rashin kunya irin na wannan Ango, dariya suka sa musu, "Amaryar fa munata sallama, shiru, fitowa tayi ta tsaya musu gandakai tana musu wani kallon uku saura kwata, "lpy Kunzo kuna mana shouting a gida, "To fah ni Adama irin wanda aka kwaso mana kenan, neman guri sukayi suka zauna ita kuma ta cigaba da tsayuwanta, "to ranki ya dade Amarya kidan rage tsawon mana koh, zaunawa tayi ta Dora Kafa daya kan daya ina jinku, tab Addah Adama da yake tana da zafi, ta tashi " ke shiga hankalinki duk cikin mu kinga sa, arki mare mutunci mare tarbiya muna kannin uwar mijinki mu shigo cikin gidan Dan mu ki mana diban albrka wlh ba, a haifeki ba, kul ki ajiye haukan da kika zo dashi, ko in gyara miki zamanki, don ki tanbaya kiji Adama bata daukan rai a wulakanci, "da sauri ta zube a kasa don Allah aunty kuyi hkr wlh ban gane ku bane,,, ************************* Kudai cigaba da bin YAR MUTAN Zazzau, kuji yanda zata kaya✍️✍️✍️✍️✍️ Vote Share Comment Please 🙏🙏🙏 [6/10, 09:12] +234 803 742 0816: ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com 💗💗💗💗💗💗 GIDAN GADO 💗💗💗💗💗💗 (THE GROOM FAMILY) WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU. 🌹🌹EPISODE FOURTY SIX&SEVEN🌹🌹 Sisters Adama dake da sister Asmy wannan page din kyautane a gareku inajin dadin Comment dinku, Allah ya bar zumunci, BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM "Kin kyauta ma rayuwar ki, yarinya ki tashi zamuje can gidan su Hajiya a nunnunaki a dangin miji, "to aunty juyawa tayi ta shiga daki ta dauko mayafi a zuciyarta kuwa zaginsu take tayi, naga Alama sai na tashi tsaye da wa'innan dangin Mijin zan kira Umma ince ta Kai mun so gurin Mai gobe da nisa, badai kunyi sake na shigo ba wlh sai na rabaku da danku, "wai ina Amaryan ne, gani nan zuwa aunty, bayan ta fito ne suka kama hanyar Zuwa ainihin Family House din su Mubarak Talban fulani Family, don nunata a dangi, kuma ayi budan kai, Bayan an gama nunata a Family, sai aka wuce da ita Talba palace gurin Mai girma Talba, don yayi mata fada a matsayin shi na kakan Ango da Hajiya kilishin Talba Hamshakiyan Mata wanda ta Ansa sunanta, tana kishingide a kilisa, "Ran Talba ya dade ga Amaryar ka mun kawo maka kasa mata albrka, sai da yafi minti goma yana karemata kallo, duk Billy ta tsargu da kallon da yake mata kuma ta gaji da tsugunon, "Uhmmm Alhmdulillah Amarya barkan ki da shigowa Talba Family, Yanxu wai wannan jikan Muhammad Moddibo Yareema ne, Allah sarki Moddibo mutumin kirki, Allah yasa kin gado kakanki, in har kin gadoshi zamu zauna lafiya, sbda mu Talba Family bama bukatan wanda zatazo ta tarwatsa mana Zuri'a kinaji na kuwa? "Eh inshaallah, "To Allah ya muku Albrka, Ashe duk abun nan da, akeyi Yaya Mubarak na gefe, sai yanxu na lura dashi a gurin, to Hajia Kilishi ga Amaryar ki nan, naga iko da isa ranar Billy ta raina kanta a gurin Hajia Kilishi, don sunfi Awa suna zaune a gurin kafin ta tanka musu, kasancewar kowa yasan Halin isanta da ikonta ba wanda yayi magana, duk ita suke saurare, sai da ta nishadu sannan tace ma Billy ta taso tazo gurinta, tashi Billy tayi tana sassarfa ta isa gurin Matar datayi mata kwarjini, ta zauna, "keh!!! Waya baki izinin Zama,? Da sauri Billy ta tashi ta tsugunna a gabanta, "ina Mubarak din? "Gani Hajia sai na kiraka ne,? "A,a Hajia tashi yayi ya isa kusa da ita, ya tsugunna kusa da matarshi yana fatan kar ta ce zata rabashi da matarshi don yasan inta zartar da hukunci ya zartu, "Mubarak me ka gani a jikin wannan yarinyar, iyeh? "Ni badon ance mun jikan Muhammad Moddibo bane ita ba da a yanxu a nan sai ka saketa, ni yarinyar batamun ba, idon ta a soye, daga ganinta batada tarbiya, Amma yanzu sassaucin dazan maka shine dole zaka kara Aure, Nanda shekara biyu, da sauri Mubarak ya dago, "Eh abunda kunnenka yaji haka na fada, ta gyara zaman glass dinta, "ku tashi ku bani guri na gama zance, Billy daskarewa tayi a gurin kawai kukane ya subuce mata, jiyakeyi kamar ya rungume matarshi ya rarrasheta, Amma ba dama, shi wlh Matar nan ta fara isarsu kawai ta dunga musu mulkin mallaka, Bayan an kaita su Daddy da su Momy sun mata Nasiha, aka wuce da ita gidanta ranar tasha kuka, sai taji duk auran ma ya fitamata a rai, wai a wannan Family zatayi rayuwa, dole Umma ta kara tashi mata tsaye, kuwa, ************************* "Yauwa Abokina ya bayanin filin mu, kasan mun zauna da Yaya Ameen na mai bayani kuma duk ya fahince ni, yacemun akwai wata plaza da ake neman masu siye a kasuwa kusa da shagon mu, shine yace mu siya kawai mu zuba kekunan dinki da kayan dinki, da manyan kaftanai da riguna dinkakku irin na sarauta, kun san Zaria sunyi suna a irin wannan fanni, to shine nace bari in sameka muyi mgnar, gskya hakan yayi kuwa Abokina, gskya Yaya Ameen ya kawo shawara mai kyau. Washe gari su Yaya Ameen sunje sun sayi plaza an gama komai a cikin kwana bakwai, saboda akwai kudi, a hannun su, plaza yayi kyau sosai su Baffa Yahaya da Baffa Jibrin da Baffa Habibu, sunje sun ga guri yayi kyau sosai, anyi musu sauka a gurin kuma, anyi musu addu, oi za,a fara Aiki a gurin ranar laraba, Maman Jafar tayi bin kwakwaf din dazataji plazan waye Amma ta kasa sani, tunda ance na Yaya Ameen ne, nan da nan Bakin ciki ya wanzu a cikin zuciyan yan gidan Fulani masu mai murna nayi masu Hassada nayi, Note:wai ace yan uwa yau dan uwanka ne Abun alheri zai sameshi maimakon ka tayashi murna, a,a sai bakin ciki, taya zamuga cigaba a rayuwa don Allah mu gyara halin mu yan uwa sai muga cigaba, a rayuwar mu, Allah yasa mufi karfin zuciyan mu, Su Yaya Ameen da Yaya Jafar da Yaya Umar komai ya tafi musu yanda suke so, MAMI SPECIAL SEWING MACHINE AND DESIGNERS PLAZA, Yaya Jafar ya bada shawaran a sama plazan sunan Mami mutumiyarshi, duk saboda kar mutane su gane plazan waye, ************************* Sallama yayi ta Ansa mai shi Kadai ya shigo gidan, yana isa kusa da ita ya zauna "Amarya bakya laifi, "dakata Mallam dama ka daukoni ne danginka su wulakantani iyeeh? Haba Baby na rungumeta yayi, kara fashewa da kuka tayi na kissa, nan da nan Ango ya rude, ya fara sakin layi nima dai na tattaro biro na da littafina, na gudo nace Allah yasa dai Wainnan Amarya da Angon nan ma su samu suyi dan sallah nafila da Addu'a, don naga Alama Angon a hannu yake, 🙈 nayi nan bani na fada ba🏃🏃 ************************* INDIA Karatu yayi zafi don yanzu su Zarah basa wani samun zama, sosai, "Yauwa Sittynerh wai wace na ganku tare jiya a Department kaman na Santa wlh, ya sunanta? "Sunanta Raleeyat Ya'u kano, "kai wlh nikuwa na taba jin sunan fa Sittynerh kuma tun da dadewa, Amma na manta inda na Santa, nocking akayi musu, "Bloodynerh ana nocking fa, "bari naje na duba, to, Hanyar fita tayi taje bakin kofa, sai taji gabanta ya fadi, tana bude kofar suka hada ido da wanda take tsaye bakin kofar, kawai jiri taji ya debeta zata fadi da sauri Zahra ta tareta, To kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU Kowa Ummimi ta gani to nima dai ban saniba✍️✍️✍️ [6/29, 08:41] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗 GIDAN GADO 💗💗💗💗💗💗 (CELEBRATION WEDDING AND TRAVELING TO ABROAD) WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU. 🌹🌹EPISODE FOURTY TWO &THREE🌹🌹 ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Aunty na na kaina wannan page naki ne na baki kyauta(Ummu Inteesar) ke da kawanki (Ummu Affan) kuna sani nishadi😍😍 Aunty mai sunan yan gayu😜(Saamlad) ina tayaki murna fara sabon novel dinki mai suna SO NE Allah yasa anfara a sa, a. BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. Whatpad Zeeyterh Rahzeey yaree@ "Kanaji ko Mubarak? "Eh Addah Adama, "yauwa kayan nan ne sunyi yawa ya kamata a rage kaga nan gaba, in ka tashi auro Matar da Mamin ka take so ka aura kaga zai zo maka da sauki, sai a karo wasu kawai, koya ka gani? "Gskya ni Addah a barmun kayana haka nake so a kai ko mayafi bance a ragemun ba, ita Mamin in ta tashi yimin wancan auran ta hada mata laifen da kanta, "iyee!! Har ni zaka fada ma haka don kaga ina binka ta lalama wlh sai an rage kayan nan, yarinya kamar yar gold, kodaddiya ma da ita ni Banga abun so a jikin ta ba, duk kawani rude ka susuce a kan mace duk kabi ka lalace, ni Anya ma Mubarak yarinyar nan haka ta barka kuwa? "Kai Addah ni ban san mai Billy ta muku ba duk kun tsaneta, bakwa sonta ita ko tana matukar son ku, ban san ya zan muku ku fahimta ba kuma wlh tana da kirki ga tarbiya, "dallah rufemun baki Ana ga gabas kana ga yamma, tashi ka ban guri, tashi yayi yana mai jin Haushin Addah nashi, duk sunbi sun tsanar mai mata, Yauwa Bloodynerh kin san har yanzu kinki bari ku hadu da yayana gashi za, ayi bikin shi bama nan, naso Daddy Babba ya barmu muyi biki sai mu tafi duk da ni wlh Haushin matar dazai aura nakeji ta cika iyayi wlh, gata ba wata mai kyau ba sai tsawon tsiya farine kawai ya ceceta, "kai Sittynerh wai ke inkika fara magana bakya gajiyane ayi mutum ya cika surutu, "to nayi din yau miskilancin ya Motsa ne, wlh Maclean tsada yakeyi kyayi warin baki, Amma da yaya Amar ne ai kin iya surutu dashi in ni nayi miki kice na cika surutu, ke da Yaya ban san wayafi miskilanci ba wlh, don Allah ki kalli pic din Yayana yau, "ke ni kyaleni bazan kallah ba, tashi tayi ta fita daga dakin, zuwanta falo kenan Yaya Mubarak ya haye sama dakin Mami bayan Adda Adama ta gama mai fada, Addan mu kece a nan? "Eh yar Albrka in yar uwar taki tana ciki, ok kitchen tana nufa ta bude fridge ta dauko ice cream tana tsauna a table din da yake kitchen din tana shan kayanta, "wlh Yaya zamuyi fada da Bloodynerh wai kwata kwata bazata zauna muyi hira ba sai tace na cika surutu haka akeyi, "to My kanwaty haka bloody naki takeyi miki, to ai ke matsalan ki daya in kika fara surutu kaman gidan Radio FM Yola, "uhm uhmm au ma haka zakace Yaya goyon bayanta zakayi dama ai nasan san kai kakeyi, buga Kafa ta fara yi, A,a waya tabamun takwara ta ne, "yauwa Hajia Kaka ba Yaya Amar bane, "kai kai ba ruwanshi Hajia kaka halinta ne fa aka fada, au hardake Baby, kun hadu da Yayanki kun samun takwara a gaba, zaka sani wlh sai in fasa baka auran, "yo ni Dama Hajia Kaka me zanyi da wannan Afiruwan takwaran naki ci ba kiba, ai sai a ga kaman ban iya kiwo bane, hhhhh "Wai haniyar me kuke tayi Yauwa Mamin mu tsayafa kiji yanda akayi, "to Baby ina jinki, fadi ma Mami duk yanda akayi tayi, Mami tace, "to in banda abunki Auta ai ke din ne kin cika zuba, gaba daya kwashewa da dariya akayi kuka ta saka ta Haye sama tana fadin"wlh sai na fadoku da yayana da Adda Adama da Adda juwaira nasan suma bayana zasu bi tunda abun hakane, Uhmm Babyn Momy kizo mu tafi gida Affan nata kewanki, da Momy duk ta damu yanxu shigowana garin kenan fa ban ganki ba nayo nan, niko nace kai dai yaya Amar fadi gskya 😍 To muma ai Bamu gaji da ita ba Son, "to Momy dama ina son muje taga kayan dana siyo musu ne kin san tafiyan nasu ya matso, "wai yanxu da gske su Habibu Kasar waje zasu kai yaran nan ni aure naso ayi musu, Amma Allah ya bada sa,a "Ameen Hajia kinga zamani yanzu ya canza Ilimi shine mutum, Hakane Allah ya taimaka Ameeen, "Mamy zan tafi, "to Baby ai dama nasan kema kin kusa ki gudu kibi Yayanki, wataran dai zan kwace ki duka inga yanda zasuyi ai, ita dai Baby bata kawo komai a ranta ba ta haye sama tayi ma su Addah Adama sallama, da Hajiya kaka, ta fito kenan su ka hadu da Abul khairi Aunty Baby ina zaki na ganki da mayafi, "yaron Mamy zan tafi gidane, "zan biki nima inje gurin Affan, "wlh bazanje da kai ba kuyi ta sa Momy magana, kuka ya fara ya juya zuwa dakin Mamy, ita kuma taji kaman Alamun bude kofar Daddy, kuma tasan Yayan su Mubarak yana nan a dakin ita kuma a rayuwa ba wanda ta tsana irinshi sbda Halin shi da Sittyn ta take fada mata, da kuma abunda yayi ma Nusaibat, "Oyoyo Aunty Baby ta dawo Momy kizo ga Baby ki ta dawo, da sauri Momy ta fito daga kitchen "oyo yo my Baby I Miss you too, Miss you too Momy na, "ai nayi niyar da Bali dawo ba yau zanje da kaina in dauko ki, "kai Momy to ba gashi na dawo ba to in muka tafi school fa, ya zakiyi, "ai wlh ni kaina Abunda nake ta tunani kenan "Uhmn Momy ko ganina bakiyi ba kina can gurin yarki, kin shareni, na shawo hanya ko gida banje ba nazo na dauko miki yarinyar ki, "Uhmm sorry son oyoyo, "uhmn ni banson oyo yon gwalo tayi mai ta boye bayan Momy "kai yaya Wlh Aunty Baby gwalo takeyi maka, ai da gudu ya bita ta haye sama, "Oh ni Hindu ka dawo kenan ko zaku fara, dariya tayi ta koma kitchen don karishe girkinta, ************************* "Kin san meye Umma wlh na tsani uwar nan nashi da shegun kannin nan nashi su biyu yan mata shikenan yace Zahra da Baby kinga hotunan su kuwa kaman larabawa wlh, ke sun hadu, kawai Sai naji wani bakin ciki sun fini kyau, kin san Meye ke damu na Umma inda Baba ya samana ido ya hanaki fita, balle ki koma gurin Mallam, ni damuwa ta ma kudin da ake yawan satamun, Umma, kedai bari, Bilki ni damuwa ta ma daya kar Asirin nan yayi kasa ya rage baki kudin nan, gashi kwana biyu muna rashin kudi, gashi yaki zuwa, "eh wai sai kannin shi sun tafi makaranta zasu India karatu, shiyasa Hidima yayi mishi yawa, wan can karan ma fa wannan brother nashi ya aiko, ni wlh ma shi kanshi brother nashi bai birgeni sai da ya dunga mun tanbayoyi fa, kaman wani Ubana, "duk ki rabu da shegu zan kai sunan su gaba daya gurin Mallam, "yauwa my Ummata, ina son ma in fara zuwa gyaran jiki gobe a Ungwan Masa, ok Gidan Salaha Mai gyaran jiki "eh Umma, Gida ya fara cika da jama, a yan biki dangin su Maman Jafar duk sun hallara, dayake Amarori ne, 😜 Maman su Ummimi ne ta fito daga sashin su zata leka ta ga in da wani Aiki ta ragemusu, kaddai ace baka fito anyi Aiki da kai ba, "To wannan kuma fa Aunty Habiba me tazo yi kin san yar tsuntuwa tunda aka tsinceta aka ba Hajia tsohuwa ita shine ake cewa wai yar gidan nan ne, Alhalin kafi mutum Asali, shine fa taki auruwa aka kakaba ma Baban su Aminu, Ahayyee shewa sukayi suka tafa, Juyawa Mama tayi ta kasa karasowa gurin nasu, tana kuka, zata shiga sashin su kenan ta hadu dasu Jafar suna kirga kudi, da sauri ta share hawayenta, "yarana ina kuka samo wannan uban kudin,? Firgigit sukayi "lah Mama ina kika fito, "bashi na tanvayeku ba, 😔, "wlh wani contract din dunkuna ne Mijin Bilki ya bamu wanda zasu sa ran biki, shine fa muke lissafin kudin da zamu kashe, "To Allah ya bada sa, a "Ameen Maman mu, Kai dan uwa ka iya karya fa, hhhh tafawa sukayi, "to yanzu ya zamuyi da kudin nan kaga jiya Abbu ya bamu kudin registration, mu mayar mai da kudin shi muce an dauki nauyin mu, kai kasan Abbu wlh sai ya gane fa, zai tanbayi Yaya Ameen ne fa, kasan meye mu fadimai gskya kawai kasan zai fahimcemu, ok ka Bari ai zai dawo Daura aure, Kasan wancan tsohuwan tazo fa ni ko sashin ma bazan kara shiga ba sai sun tafi, zuri, an gidan su Umma ko gayya masifa, sun wani zo tun sauran sati biyu biki sun cika mana gida, "kaifa mutumina baka da kirki, duk iyayenka ne fa, "to ina ruwana ni, kai ya kamata muje chilling yau fa, "Ah haba nawa kasan nifa ina jin tsoron kar wataran mu hadu da idon sani fa a club din nan, kai dallah share, ka cika tsoro fa kawai muje mu shana ni dama rashin kudi yasa ban zuwa kullum Amma yanzu kudi ya zauna, Ai wlh Naji dadin Soyayyan nan kaman kar ma ayi aure, 😜niko nace lallai Yaya Jafar kana yayan kudi kenan har bakaso ayi bikin duk kudin da ka kwamushe ma su Umma Bai isheka ba, "kasan meye Dan uwa nifa yanzu Mota nake so na siya, "kai Mota ka bari ba yanzu fa tukunna, ************************* Oh yarana zamuyi missing dinku, fitowa gaba daya sukayi Family din zasu musu rakiya zuwa airport, wai ina Mubarak dinne? "Daddy yace ku tafi kawai baijin Dadi, "Ok Amar ne ya girgixa kai shi gaba daya yanzu ya kasa gane kan Abokin nashi tunda suka hadu da yarinyar nan, shiyasa kwata kwata ya tsani yarinyar, tafiya sukeyi Amma Hankalin shi nakan Ummimi da ya saita mirror yana kallonta duk in sun hada ido sai ya kashe mata ido, tun Zahra bata fahince me ke faruwa ba har ta gane, ita dariya ma suka bata, wai maiye nufin su ne, ita datake ma Yayanta Kamu karfa Yaya Amar yayi musu shigan sauri fa, niko nace kwalen su duk su gama kamun Yaya Amar ya riga ya saye zuciyan Baby😜, Sun isa airport lpy kowa ya fito duk wanda ka kalla fuskan shi ba wani harka, suna jimamin rabuwa da yan matan su, sun isa ba dadewa aka fara kiran fasinjan India, Zahra aka fara kira ta juya ta rungume iyayen nata tana kuka, sai da Yaya Amar ya turata sannan ta tafi, sannan aka kira Ummimi, juyawa tayi zata tafi Momy taje da sauri ta rungumeta ta Baya Baby zanyi kewanki Allah ya tsaremun ku ya bada abunda akaje nema, Ameen Momy, Yaya Amar ne yaxo yace rabasu da Momy yana janta tana jan Momy tana kuka, da kyar ya banvareta jikin Momy suka je gaban jirgin harta juya zata hau ta dawo da gudu ta rungume Yaya Amar, shiko daskarewa yayi a tsaye, saboda jinta da yayi a jikin shi, da sauri ta sakeshi ta haura jirgin da gudu, Murmushi yayi yanata yanda yaji lokacin data rungumeshi wani yar yaji tun daga dan yatsan shi, Kaman su dawwama a haka yakeji, rashin jirgin sune ya dawo dashi daga duniyar tunanin da ya shiga, To yan makaranta sai muce Allah ya bada sa,a da Abunda akaje nema, Ameen, **********************"** "Ni wlh Ikram bazan gayyaci yan ungwan nan ba duk Basu waye ba, kawayena na low-cost da GRA dasu Tudun wada zan gayyata yanzu muje in na dawo gyaran jiki sai mu je kai cewgum, Kwanci tashi ba wuya yau kwanan su Zahra shida da tafiya inda gobe ne kuma Daura aure, Zauren gidan Fulani ya cika yayi makil kasancewan Daura auren na karfe bakwai ne sbda Ana daurawa zasu juya da Amarya sbda yanayin Hanya, can na Hango Ango ansha kyau kaman ka sace shi, ka gudu sai washe baki yakeyi, can na hango su Yaya Amar Aminin Ango ansha kyau shima don anko sukayi, "Ahayyee nanaye Yarinya tayi goshi Ansan hada jini damu ba wasa ba, duk gidan fulani ba yarinyar fa aka ma lefe haka Lefe set shida komai yaji ai dole in taka rawa, Harda zinare da makullin mota Sabon yayi, yan bakin ciki sai dai ku mutu, Yaya Jafar ne ya shigo ina shegiyar Amaryan an Daura to a tattara a kara gaba mun ji kunne dama duk kin isheni "ai wlh sai kayi kewanta, inji wata Aunty su, Kai duk munin Amarya ran bikinta sai tayi kyau can na hango muku Amarya tasha kyau ni ban ganeta ba ma da sai da na kara matsawa kusa, gogaggun kawayenta ne data gayyato suke take mata baya, kowa tasha make up kannan yaji attarch, dayane sai sunje can ne za, ayi duk program din, shiyasa Ana gama daurawa aka fara himman tafiya, Kowa ya fito an diba wanda zasu ciki da Harda Maman su Ummimi Abbu yace bazata ba, hakanan ta hkr, suka dauki hanyan Yola, don isa da wuri, don programs kusan Kala uku za, ayi ita Amarya ma guda shida taso, Mamy ta ce uku yayi, To sai muce Allah ya tsare Hanya Amarya sai munzo dinner da sauran su dole AI mu kwaso shoki nida kawayen Amarya don ni ina team din Billy Amarya har na hango ni ina kwaso shoki💃💃💃🤣🤣 ************************* . Kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU KUJI yanda za, a kare wai dama Mama bata san danginta bane to nima dai abun ya dauremun kai, kudai cigaba da bin alkalamina✍️✍️✍️ YAR MUTAN ZAZZAU NE Share Vote Comment Please 🙏 [6/29, 08:41] +234 803 742 0816: ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com 💗💗💗💗💗💗 GIDAN GADO 💗💗💗💗💗💗 (THE GROOM FAMILY) WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU. 🌹🌹EPISODE FOURTY SIX&SEVEN🌹🌹 Sisters Adama dake da sister Asmy wannan page din kyautane a gareku inajin dadin Comment dinku, Allah ya bar zumunci, BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM "Kin kyauta ma rayuwar ki, yarinya ki tashi zamuje can gidan su Hajiya a nunnunaki a dangin miji, "to aunty juyawa tayi ta shiga daki ta dauko mayafi a zuciyarta kuwa zaginsu take tayi, naga Alama sai na tashi tsaye da wa'innan dangin Mijin zan kira Umma ince ta Kai mun so gurin Mai gobe da nisa, badai kunyi sake na shigo ba wlh sai na rabaku da danku, "wai ina Amaryan ne, gani nan zuwa aunty, bayan ta fito ne suka kama hanyar Zuwa ainihin Family House din su Mubarak Talban fulani Family, don nunata a dangi, kuma ayi budan kai, Bayan an gama nunata a Family, sai aka wuce da ita Talba palace gurin Mai girma Talba, don yayi mata fada a matsayin shi na kakan Ango da Hajiya kilishin Talba Hamshakiyan Mata wanda ta Ansa sunanta, tana kishingide a kilisa, "Ran Talba ya dade ga Amaryar ka mun kawo maka kasa mata albrka, sai da yafi minti goma yana karemata kallo, duk Billy ta tsargu da kallon da yake mata kuma ta gaji da tsugunon, "Uhmmm Alhmdulillah Amarya barkan ki da shigowa Talba Family, Yanxu wai wannan jikan Muhammad Moddibo Yareema ne, Allah sarki Moddibo mutumin kirki, Allah yasa kin gado kakanki, in har kin gadoshi zamu zauna lafiya, sbda mu Talba Family bama bukatan wanda zatazo ta tarwatsa mana Zuri'a kinaji na kuwa? "Eh inshaallah, "To Allah ya muku Albrka, Ashe duk abun nan da, akeyi Yaya Mubarak na gefe, sai yanxu na lura dashi a gurin, to Hajia Kilishi ga Amaryar ki nan, naga iko da isa ranar Billy ta raina kanta a gurin Hajia Kilishi, don sunfi Awa suna zaune a gurin kafin ta tanka musu, kasancewar kowa yasan Halin isanta da ikonta ba wanda yayi magana, duk ita suke saurare, sai da ta nishadu sannan tace ma Billy ta taso tazo gurinta, tashi Billy tayi tana sassarfa ta isa gurin Matar datayi mata kwarjini, ta zauna, "keh!!! Waya baki izinin Zama,? Da sauri Billy ta tashi ta tsugunna a gabanta, "ina Mubarak din? "Gani Hajia sai na kiraka ne,? "A,a Hajia tashi yayi ya isa kusa da ita, ya tsugunna kusa da matarshi yana fatan kar ta ce zata rabashi da matarshi don yasan inta zartar da hukunci ya zartu, "Mubarak me ka gani a jikin wannan yarinyar, iyeh? "Ni badon ance mun jikan Muhammad Moddibo bane ita ba da a yanxu a nan sai ka saketa, ni yarinyar batamun ba, idon ta a soye, daga ganinta batada tarbiya, Amma yanzu sassaucin dazan maka shine dole zaka kara Aure, Nanda shekara biyu, da sauri Mubarak ya dago, "Eh abunda kunnenka yaji haka na fada, ta gyara zaman glass dinta, "ku tashi ku bani guri na gama zance, Billy daskarewa tayi a gurin kawai kukane ya subuce mata, jiyakeyi kamar ya rungume matarshi ya rarrasheta, Amma ba dama, shi wlh Matar nan ta fara isarsu kawai ta dunga musu mulkin mallaka, Bayan an kaita su Daddy da su Momy sun mata Nasiha, aka wuce da ita gidanta ranar tasha kuka, sai taji duk auran ma ya fitamata a rai, wai a wannan Family zatayi rayuwa, dole Umma ta kara tashi mata tsaye, kuwa, ************************* "Yauwa Abokina ya bayanin filin mu, kasan mun zauna da Yaya Ameen na mai bayani kuma duk ya fahince ni, yacemun akwai wata plaza da ake neman masu siye a kasuwa kusa da shagon mu, shine yace mu siya kawai mu zuba kekunan dinki da kayan dinki, da manyan kaftanai da riguna dinkakku irin na sarauta, kun san Zaria sunyi suna a irin wannan fanni, to shine nace bari in sameka muyi mgnar, gskya hakan yayi kuwa Abokina, gskya Yaya Ameen ya kawo shawara mai kyau. Washe gari su Yaya Ameen sunje sun sayi plaza an gama komai a cikin kwana bakwai, saboda akwai kudi, a hannun su, plaza yayi kyau sosai su Baffa Yahaya da Baffa Jibrin da Baffa Habibu, sunje sun ga guri yayi kyau sosai, anyi musu sauka a gurin kuma, anyi musu addu, oi za,a fara Aiki a gurin ranar laraba, Maman Jafar tayi bin kwakwaf din dazataji plazan waye Amma ta kasa sani, tunda ance na Yaya Ameen ne, nan da nan Bakin ciki ya wanzu a cikin zuciyan yan gidan Fulani masu mai murna nayi masu Hassada nayi, Note:wai ace yan uwa yau dan uwanka ne Abun alheri zai sameshi maimakon ka tayashi murna, a,a sai bakin ciki, taya zamuga cigaba a rayuwa don Allah mu gyara halin mu yan uwa sai muga cigaba, a rayuwar mu, Allah yasa mufi karfin zuciyan mu, Su Yaya Ameen da Yaya Jafar da Yaya Umar komai ya tafi musu yanda suke so, MAMI SPECIAL SEWING MACHINE AND DESIGNERS PLAZA, Yaya Jafar ya bada shawaran a sama plazan sunan Mami mutumiyarshi, duk saboda kar mutane su gane plazan waye, ************************* Sallama yayi ta Ansa mai shi Kadai ya shigo gidan, yana isa kusa da ita ya zauna "Amarya bakya laifi, "dakata Mallam dama ka daukoni ne danginka su wulakantani iyeeh? Haba Baby na rungumeta yayi, kara fashewa da kuka tayi na kissa, nan da nan Ango ya rude, ya fara sakin layi nima dai na tattaro biro na da littafina, na gudo nace Allah yasa dai Wainnan Amarya da Angon nan ma su samu suyi dan sallah nafila da Addu'a, don naga Alama Angon a hannu yake, 🙈 nayi nan bani na fada ba🏃🏃 ************************* INDIA Karatu yayi zafi don yanzu su Zarah basa wani samun zama, sosai, "Yauwa Sittynerh wai wace na ganku tare jiya a Department kaman na Santa wlh, ya sunanta? "Sunanta Raleeyat Ya'u kano, "kai wlh nikuwa na taba jin sunan fa Sittynerh kuma tun da dadewa, Amma na manta inda na Santa, nocking akayi musu, "Bloodynerh ana nocking fa, "bari naje na duba, to, Hanyar fita tayi taje bakin kofa, sai taji gabanta ya fadi, tana bude kofar suka hada ido da wanda take tsaye bakin kofar, kawai jiri taji ya debeta zata fadi da sauri Zahra ta tareta, To kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU Kowa Ummimi ta gani to nima dai ban saniba✍️✍️✍️ [6/29, 08:41] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗 *GIDAN GADO* 💗💗💗💗💗💗 *( THE BRIDE)* *WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.* *🌹🌹EPISODE FOURTY FOUR&FIVE🌹🌹* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Aunty mu na kanmu (Aunty Hauwa) ina tayaki murnan fara sabon novel dinki mai suna BACIN TA Allah yasa kin fara a sa,a yasa zamu Anfana da, abunda littafin zai fadakar Ameen🙏🙏 Still Dedicated to you Aunty mu muna godiya da kulawa (Aunty Hauwa) BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. whatpad Zeeyterh Rahzeey yaree@ Sun isa Yola karfe ukun dare duk da ma sunyi gudu sosai, An sauki Amarya a gidan Momy su Yaya Amar, sai bayan an gama duk wani Event za, a kai Amarya gidan ta, bayan yan uwanta sunje sun gani Sai su wuce, Kun san fulani akwai iya karrama baki musamman fulanin Yola, duk da dare suka isa An musu shatara na Arziki, kama daga Abinci ne Abun Shane gurin zama, don part guda aka bude musu a gidan Daddy Babba, Tunda suka isa gidan suka rude saboda haduwan gidan, niko nace wani Haduwa ai sai gidan Amarya, wai don ma darene, ranar kasa barci sukayi, anata labarin gidan da santin gidan, "keko Billy kin more wlh kinji dadi kin sami mai kudin da kike mafarkin samu, Allah yasa mu a sanshi ki, da kyar Billy ta bude baki ta Amsa mata da cewa, "Ai na gaya muku iklymsi nifa bani ba talaka fa, kawai a haifeni cikin talauci in kara Aure cikin talauci tab ina bazai yuwu ba, "uhmm ke dai Billy ki gode ma Allah aiko family ku ba wasu talakawa bane sunada rufin Asiri, cewan wata kawar Billy, "kefa Halimsy komai kice zaki wani ma mutum nasiha, kawai ki rike kayanki, ni nasan mu akan su Mubarak talakawane, wayyo Allah ni har fa na hango event din dazamuyi gobe, duniya zasuga Mijin dana Aura na nunama tsara, tashi tayi ta kama rawa duka dakin dariya suka samata, niko nace wannan Amarya ba kamun kai, "Nifa gskya Abokina inaga Dinner kawai za, ayi don na kosa a kawomun Amarya na "tofah Sadiq kanajin mutuminka koh, "uhmm ai naga Alama mutumina ya kosa fa, gaba daya ya zama mare kunya, "Uhmm a dai dage ayi Abun kunya Yaya Ameen dai yana jinka, 🙈🙈"Au ashe yayan mu na jina, "a,a ai banaji da dare Mutumina, gaba daya dariya suka kwashe dashi, Uhmm ni wlh Hankalina yana gurin su Baby tun jiya ban samu munyi waya dasu ba, bikin nan naka ya mana cikas, kai Abokina kanafa ji da kannin naka fa, inji Yaya Ameen, "Uhmm a dai gama gulman ni na dade da ganoka son wannan Figaggiyar kanwar taka kakeyi Allah ya kyauta, intayi wari maji, duka Amar ya Kaima Mubarak, Yaya Ameen ya tare, "haba man meye na dukan Ango daga fadar gskya, "Au har fa kai Yayan mu, na bar muku dakin bari inje in kira Baby na yafi, "hhhh oho dai Indai tayi wari maji, ************************* "Sittynerh kin gane lecture din jiya kuwa? Ke dai Bari Bloodynerh nifa Hankalina yana gida Ana can anata shagalin biki, mu munanan muna fama da karatu, "tab ni wlh har mancewa da wani biki nakeyi nifa da dai bikin Yaya Amar ne, "wai me Yayana ya miki kika tsaneshi tun ba yau ba ina lura dake ko Maganar yayana baki so in miki, har yau fa baku taba haduwa ba ko gaidashi baki tabayi ba Abun fa na batamun rai, kawai sharewa nakeyi Bloody, in wani Abu Yayana ya miki ki fadamun ina son inga kina shiri da Yayana kamar yadda kikeyi da Yaya Amar, ko kiran waya yayi nace gashi ku gaisa bakya karba, shima yayan sai yace a rabu dake ace yana gaidaki, kudin dukanku wai meke damunku, iyee juya baya tayi tana share hawayen da suka zubo mata, rungumeta tayi ta Baya don Allah Sittynerh kiyi hkr, wlh nikai na ban san meke damuna, ki tayani da addu,a kawai kar kiyi fushi dani, zan shiga cikin wani hali, kuma kinga zai shafi karatun mu, juyowa tayi da sauri itama ta rungumeta suka cigaba da kukan su, sai da sukayi mai isan su, sannan sukayi shiru, kowa da abunda yake tunani a ranshi, Wayan Baby ne yayi kara ta dauko da sauri, lah sitty Yayah Amar ne to dauka mana, picking tayi My sweet Baby na kuna lpy kuwa, lpy lau Yayana yasu Mamy da su Momy na, ya taron bikin Yaya Mubarak, Alhmdulillah Baby biki gashinan munata sha, ina Autan Mamy ne ina jinka Yaya Amar, ya kukaji da taro, haka dai suka sha hiransu ya musu alkawari gobe duk da Basu, dasu za, ayi Dinner zai kirasu Vedio call, yauwa my Yayan, sukayi sallama kasan cewan lokacin zuwa lecture nasu, yayi. ************************* Biki yayi Biki can na hango su Iklimsy da Ikram anci Uban kwalliya har baka ganesu, sun fito Ana taku dai dai ga motoci nan birjuk, Anata diban mutane don zuwa gurin Dinner, su Momy ne da Mamy dasu Addah Adama ne suka fito cikin wata rantsatstsen materia, da ka gansu kaga kudi ya zauna, Manyan Mata kenan da sauran kawayensu, can sai Gasu Maman su Iklimsy da sauran kannin Maman Billy sun fito dasuka ga su Mamy sai suka raina kansu, haka dai aka dunga diban mutane Ana tafiya dasu, Motar Amarya da Ango ne a karshe, "Niko Maman Iklima kinga wata Mata dana ganta da uwar Mijin Bilki kuwa, sunyi bala, in kama da Aisha Maman su Ummimi fa, ashe bani kadai bane, kawai wannan ta danfi Aisha jiki ne, Da haske wannan kaman balarabiya take, to wai meme shirin faruwa ne wai, kudai cigaba da bin alkalamina. ************************* Gurin biki ya hadu tsayawa lissafa muku haduwar gurin ma aikine, kudi sunyi kuka a gurin, tunda Amarya ta iso hall kanta ya kara girma, ta san yes kudi ya zauna, Yaya Amar ne keta aikin Hada su Baby da yan uwa Ana gaisawa gurin Dinner Amma Basu samu daman gaisawa da Ango da Amarya sabda taron jama, a sai dai sun hango su a nesa, can na hango su Kawan aunty da aunty a tsakiyar fili, suna cashewa, can basai na hango sis Adama kusa da takwaranta tanata aswaki da kaji😜, a,a can na hango yan kundin Arewa suna chasewa hardasu Asmeey, da sauran su, Anci ansha an rakashe, Sai muce Allah ya bada zaman hkr, ************************* Washe gari yan zaria sun fara haramar komawa gida, sbda daga gurin Dinner aka wuce da Amarya gidanta, ai ruwan kansu ya kare da suka ga irin gidan da aka kerama Billy, aljannar duniya kenan, da Asuba suka dauki Hanyar Zazzau Birnin Shehu, aka bar Amarya da Angon ta, "Nifa ba wanda zai rakani anjima, "to fah kunajin rashin kunya irin na wannan Ango, dariya suka sa musu, "Amaryar fa munata sallama, shiru, fitowa tayi ta tsaya musu gandakai tana musu wani kallon uku saura kwata, "lpy Kunzo kuna mana shouting a gida, "To fah ni Adama irin wanda aka kwaso mana kenan, neman guri sukayi suka zauna ita kuma ta cigaba da tsayuwanta, "to ranki ya dade Amarya kidan rage tsawon mana koh, zaunawa tayi ta Dora Kafa daya kan daya ina jinku, tab Addah Adama da yake tana da zafi, ta tashi " ke shiga hankalinki duk cikin mu kinga sa, arki mare mutunci mare tarbiya muna kannin uwar mijinki mu shigo cikin gidan Dan mu ki mana diban albrka wlh ba, a haifeki ba, kul ki ajiye haukan da kika zo dashi, ko in gyara miki zamanki, don ki tanbaya kiji Adama bata daukan rai a wulakanci, "da sauri ta zube a kasa don Allah aunty kuyi hkr wlh ban gane ku bane,,, ************************* Kudai cigaba da bin YAR MUTAN Zazzau, kuji yanda zata kaya✍️✍️✍️✍️✍️ Vote Share Comment Please 🙏🙏🙏 [6/29, 08:41] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗 GIDAN GADO 💗💗💗💗💗💗 (LIFE REMEMBER) WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU. ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com 🌹🌹EPISODE FOURTY EIGHT &NINE🌹🌹 Wannan page naku ne yan group din GIDAN GADO FANS ina godiya da kulawar ku, kuma inajin dadin comment dinku. "Me kika ma yar uwata iyeeh!! Wlh in wani Abu ya samu yar uwata sai kin sani, kimin magana mana kin tsaya kina kallona, kukane yaci karfin Raliyat, da gudu Zahra taje ta cakumeta kukan me kikeyi ne Iyeeh kimin magana mana kin Santa ne, a ina kuma kika Santa,? Da gudu Raleeyat taje ta bude fridge din su ta dauko ruwa tazo ta yayyafa mata, tanayi tana kuka, "don Allah kawata karki mutu ki tashi, ina kika shiga tsawon shekaru ina nemanki gashi ban san gidanku ba, Uncle Mubarak ya nemeki har ya gaji, "nifa kin sani a duhu kimin bayani sai sunbatsihirine, "kamata mu kaita kan kujera ki dauko first Aid box mu bata temakon gaggawa tukun na sai muyi magana, kamata sukayi suka dorata kan three seater dake falo Zahra ta tafi Bedroom dauko Box din ita kuma ruwa ta samu a cup ta fara karanta Falaki da Nasi da Ayatul kursiyyu da karshen suratul Bakarah don wainnan Surori da Ayoyi suna karya sihiri sosai, kuma suna kare mutum daga kamuwa da sihiri Indai ka lazimci karantasu, Allah yasa mu dace, bayan ta gama mata Addu'a a cikin ruwanne ta fesamata a gaba daya jikinta, dai dai lokacin da Zahra ta fito, kawai gani sukayi tana jijjiga, da gudu Zahra ta kariso suka rirriketa, can ta fara jera Atishawa, "Alhmdulillah Allah sarki kawata tsawon shekaru nan Ashe sihirine a jikin ta, Allah ya saka mana Allah ya isa tsakanin mu da wanda tayi miki wannan aikin, Raleeyat kuka Zahra kuka sun tasata a gaba, kasan cewan tunda ta gama Atishawa barci yayi gaba da ita, bayan sun gama kukan ne sun lallashi kansu, Shine Raleeyat ta kwashe duk labarin su ta fada ma Zahra sai dai ita ta san Nusaibat yar Zaria ce, amma bata san gidansu ba sai dai tanada tabbacin Uncle Mubarak ya san gidan su, nifa ina zargin Yaya Mubarak shine Uncle Mubarak din da kike magana, Amma Bari kiga pic nashi, wayanta ta dauko ta nuna mata pic din Uncle Mubarak, "wlh kawata shine shiyasa tun farkon ganina dake naga kunamun kama, kawai dai banyi miki mgna bne, Amma suna tare da Uncle Mubarak tsawon nan Basu taba ganin juna ba, tab Allah mai hikima, "To ni yanzu ya zamuyi da ita in ta frka tace bata sanni ba fa, "Haba kawata Zahra ai bazata ce bata sanki, ki kwantar da hankali ki, "Inna lillahi wa Inna ilaihir raji'un Sittynerh kaman Raleeyat na gani dazu a bakin kofa, "nice Besty na da gudu taje ta rungumeta, Ina kika gudu kika barni, to yanzu bagani ba, bazan kara tafiya in barki ba, yanxu kin tuno wani Abu, Bloody eh na tuna Sittynerh ni yar Zaria ce Amma ban san gidan mu, ba kaki damu, kin san wannan,? "Kai Sittynerh wannan ai Uncle Mubarak ne koh Besty, shine fa, "to ai shine Yaya Mubarak din mu wanda bakyason gani,, "to yanzu ya zamuyi, ina neman alfarma a gurin ku karku fadima kowa na warke har sai mun koma gida, ina so muba su Momy mamakine, "haka za, ayi kuwa, nifa Abunda yafi ban mamaki shine da sunanki ya tafi iri daya dana Nusaibat din mu banbancin kawai Yareema da fulani yanzu da Wanne zakiyi Anfani kowanne ma, "kunga ku tashi muje muyi sallah lokaci yayi, ************************* NIGERIA "Uhmmm baby ni bazan iya tashi ba, "yadai kamata ki daure muje kiyi wanka sai kiyi Sallah kinga lokaci nata tafiya bakiyi sallah ba, daukanta yayi ya kaita toilet, ya fito ya barta don tayi wanka, shikuma ya shiga kitchen don sama musu abunda zasu ci don Mamy tace suyi girkinsu ko nadan kwana biyu da, ake kawowa bazata kawo musu ba, niko nace Mami me mukayi da zafi haka, Yana fita toilet din ta fito da wayanta data sakale a bra dinta, da sauri ta nemo number Umma Hello, Ummah, "Hello Amarya bakya laifi, "Umma ni ba wannan ba fa akwai Matsala wlh, "meya faru? "Wlh Umma duk dangin shi basa sona fa ga wata shegiyan tsohuwa wai ita kaksnsu har da wani cewa ya karamin kishiya nan dai ta kwashe duk yanda sukayi ta fadamata, "yo ke mai zai dameki tunda mijinki na Hannunki Indai kinyi Anfani da maganin nan da nace kiyi matsi dashi, Indai komai ya wakana tsakaninku to angama zance, zuwa gidan su ma sai kin ga daman yaje, "eh Ummah nayi Anfani dashi, kinji inda yake sunbatu ne, 🙈dariya gaba daya suka kwashe dashi, "Shiyasa nake sonki Umma, "to ya za, ayi zan samu ko dubu Hamsin ne, "Eh Ummah karki damu zanma Yaya Jafar transfer sai ya baki, ke rabu da dan banzan yaron nan da yazama shanyayye, kimin a na Yayanku Sulemanu, to Ummah, sai anjima ji tayi an bude kofar Bedroom, da sauri ta saki shower tayi wanka ta gargasa jikinta, Amma batayi wankan tsarki ba, hakan duk yana cikin dokan Boka, niko nace waiyazubillahi, Haka tayi wankanta ta fito abunta nanda nan ta shirya tasa hijab ta zauna a kan sallaya kaman tayi sallah, ************** Lokaci na tafiya inda shekaru suka tafi, Abubuwa da yawa sun faru, Yanzu Billy tayi Nasarar raba Mubarak da Ahalinshi sai abunda tace mishi da sharadin duk randa suka hadu da Ummimi Asirin zai karye, yanzu Billy ta haifi yara biyu da Habibullah ana cemai Anwar, sai Habiba wato sunan Umnanta Ana cemata Iman, yanxu saura wata uku su Zahra su dawo a matsayin cikakkun likitocin mata, sau uku su Momy na tsiyartan su, inda sun kara zama yan mata masu aji wanda in ba sanin su kayi sosai ba bazaka ganesu ba, karma Ummimi taji, don ta fisu cika da komai, *********************** INDIA karatu yayi tsafi suna gab da Exam din karshe basa da sukuni kwata kwata, duk da cewan suna daya daga cikin masu kokarin Daliban da, akeji dasu, a department dinsu, Sun fito sunata farin ciki yau sunyi final Exam dinsu. Kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU Share Comment Vote✍️✍️✍️✍️✍️ [6/29, 08:41] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗 GIDAN GADO 💗💗💗💗💗💗 (MISSING OUR COUNTRY ZAHRA&NUSAIBAT&RALEEYAT) WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU. 🌹🌹EPISODE FIFTY&ONE🌹🌹 Wannan page din kyautane ga duk sababin members din da muka samu a AREWA WRITERS ASSOCIATION ina muku fatan alheri. Aunty mu na kan mu mai share kukan mu (Aunty Hauwa) Allah ya kara daukaka ya raya zuri,a. ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. *********************** INDIA Da gudu Zahra tazo ta rungume Ummimi wayyo Bloodynerh yau burin mu ya cika, Mun kammala karatun mu lapiya tare da nasarori masu yawa, ji sukayi an kara rungume su, Ta bayansu juyawa gaba daya sukayi, "kai Besty kin bamu tsoro fa😂 "to sarauniyar matsorata, dariya duka sukayi, Motar su suka nufa wanda Daddy ya siya musu don zirga zirga, "Sittynerh yaufa ke zaki tukamu wlh na gaji, "ai dama na sani wlh nima bazan tuka ba, kullum ni nake tukawa, "kudai wlh kullum sai kun raba hali, gashi in mutum ya shiga fadanku ku bashi kunya, "Eh din kinji Sittynerh kawo key din zan tuka, haba mana Sittynerh kiyi dariya mana ko sai nace Autan Mamy ne kawar Hajia Kilishi, 😂kwashewa da dariya duka sukayi, ni kin san mene ke damuna ma Bloodynerh muna komawa gidan wannan tsohuwan zata taso mu gaba, gunda ma kefa, naga tana daga miki Kafa, hhhhh"wlh na lura Sittynerh kina bala'in tsoron Kilishi ni kuma banji tsoronta har hira fa mukeyi in mukaje dake inkin fita kin barni dakinta, Uhmmm "ai ke din da banne Sittynerh kinada wani kwarjini da kikema mutane kamar yadda itama Kilishi ke dashi, kai har mun iso gida Ashe, suna shiga gida, Zahra ta kira Mamy ita kuma Ummimi ta kira Momy suka fara hira, suna Basu labarin Exam dinsu, haka suka sha hiransu, wai Mamy ina Yaya Mubarak ne? Tunda fa mukazo kasar nan bai taba zuwa ya dubamu ba, kuma har yanzu ko kalan Amaryan da yaranshi fa bamu sani ba, "Uhmmm Auta ke dai kawai ki Bari Yayan ku yana bukatar Addu'a don sai muyi wata bamu sashi a ido ba, "what!!? Mamy ko gaudaku bai zuwa kenan,? "Sai ya dauro mai zaizo yayi ta bamu hkr yace bazai kara ba, shi kanshi bai san meke damunshi ba, "tab Mamy Amma wannan ba aikin sihiri bane kuwa, ya kamata ku tashi mai tsaye da Addu'a hakane Raleeyat sihiri ne kuma muna zargin matanshi ta mai, duk da ance zato zunubi, "Tab wlh Mamy muka dawo zamuje har gidan sai ta gane kuranta kuma ta karya sihiri data ma dan uwan mu, shegiya la,a nanniyan Allah kawai, to waima Mamy yar gidan uban waye ita, hala daga gidan marasu tarbiya ta fito karamin gida, duk Ummimi take wannan maganar, niko nace a,a Ummimi karki zafafa kanwarkice fa, sallama sukayi da Mami kowa ranshi a bace, musamman Ummimi da tun daga lokacin data dawo hayyacinta, taji ta tsani matar Yaya Mubarak kuma kullum sai tunanin shi takeyi, ga kuma soyayyanta da Yaya Amar jira kawai yake su dawo a Daura musu Aure, ya Allah ka kawomun mafita, bazan taba iya Auran Mubarak ba, dayana sona bazai taba Aure ba zai ta nemana ne, ya kuma jirani, Amma gashi yayi Auren shi Harda yara biyu, kuma yana sonane don sister Nusaibat data rasu, "Sitty wai tunanin me kikeyi ne tun dazu inata magana kinyi shiru, firgigit tayi ba komai Sitty na kosa mu koma gidane, karki damu jibi fa su Momy zasu zo, ranar Monday zamu yi celebrate Tuesday kuma muna gida inshaallah, muna komawa zamu sanar dasu Momy komai, daganan sai Yaya ya kaimu Zaria muga family ku mu dawo don bazasu kwace mana ke ba, ehee, ************************* NIGERIA Momy ne ke ta shiri yayin da Affan ke tayata, "Momy I eager to see my Aunties fa, kai Affan ne ya zama saurayi haka, "aini Affan na fika kosawa inga Baby na kaman in jawo anjima in ganni a jirgi, "tab Momy aini duk nafi ku kosawa fa, Waigawa duka sukayi, "yaushe ka shigo gari Soja Mazan fama, murmushi yayi "wlh Momy yanzun nan, ok "Abul khairi "yes Mamy wani dan gayun yaro ne ya fito yaci Ado Abunshi, sai da na kalla da kyau naga Ashe Abokin na Affan ne, ka dauko mun hand bag dina a daki, tom Mami Gaba daya sun dunguma Harda yaran Mubarak kasancewar Kilishi taje har gida tama Bilki kaca kaca dataji Abunda ke faruwa kuma ta kwashe yaran ta dawo dasu gidan su Mami, sai Gasu a Airport kowa ka kalla kasan yana cikin farin ciki, nan da nan jirgin su ya daga sai india, niko nace su Mamy a dawo lpy nima ina nan zuwa da yan Indian gidan mu AREWA WRITERS ASSOCIATION, Meraahenat da lashyzmeyy😜. ************************ INDIA "Ke lashmey ki sauri fa zamuje gyaran kaine fa, ok wanda aka kira da lashmey na kalla wata yar india ce datake musu aike aike a gidan nasu Yaya Amar ya daukan musu ita sbda Abubuwa sun musu yawa, Su Momy sun iso lafiya, kawai dawowa sukayi sukaga Su Momy a gidan, ai da gudu sukaje suka rungume iyayen nasu, wayyo zaku karyamune baku ga inda kuka zama yan lukutaye bane, kai Mamy, "Uhmmm wato ni baku ganni ba ko su Momy kuka gani, ai da gudu sukaje gurinshi, Zahra ta rungume shi yayinda Ummimi tayi birki ta kasa karasowa, bude mata hannu yayi, sai ta kale mai kafada tana mai Murmushi, haka lashmey ta jera musu Abinci kowa ya hallara har su Daddy da sukaje Sallah sun dawo, an fara cin abinci kenan sai sukaji nocking izinin shiga aka Basu Ashe Raleeyat ne, da iyaeyenta itama da kanninta, biyu duka Maza, suna shiga Falon Alhaji Ahmad ya mike a,a Alhaji ya'u, "na, am Alhji Ahmad nan fa aka fara murnan ganin juna Ashe Abokai ne, gashi sanadiyan yaransu sun kara haduwa, nan hira ya barke tsakanin Family suna cikin farinciki, Washe gari ranar celebrate din su Hall ne ya Amsa sunansa Hall inda kowa ka gani a gurin dan wanine, taro yayi taro inda aka fara gabatar da taron anyi presentation anyi debate kusan kowanne da Nusaibat inda ta samu manyan kyaututtuka ita da Zarah, Anan ma gwamnatin india ta daukeso aiki a babban Asibitin New Delhi in suna so saboda kwazon su, kyauta ko har sun rasa ina zasu sakashi, duk inda aka juya daukan su akeyi a pic ana watsama duniya, bayan angama komai Ummimi tayi kukan farin ciki bata taba tunanin zataje wani kasa karatu ba, Balle har ta samu irin wannan daukakan, ba, abun dazata cema su Momy sai dai Addu'a don bazata taba biyansu abunda suka mata ba, Washe gari suka shirya sai Nigeria kasarmu ta gado kowa ya bar gida gida ya barsa, sun iso Nigeria karfe takwas na dare, Driver ban gidan Hajia Kilishi yazo ya daukesu sai gidan Hajia kilishi. ************************* Tom kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU kuji yanda zata kaya..✍️✍️✍️✍️ Share Vote Comment Please ✍️✍️ [6/29, 08:41] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗 *GIDAN GADO* 💗💗💗💗💗💗 *(OUR COUNTRY)* *WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.* *🌹🌹EPISODE FIFTY TWO&THREE🌹🌹* *Wannan page din sadaukarwa ne ga duk wata mai suna (ZAINAB) Ina matukar son sunana I love my Name😂🙈* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM.*_ "Yahaya wannan ba Ummimi bane,? Wai ina ma take ya akayi taje kasar India karatu, to wai ma ya, akayi duk muka manta da ita a Family din mu, da sauri suka fita don zuwa sashin Hajiya yayah, kadan ya rage suyi gware da Habibu lpy Na ganku haka? "Ai kai zamu tanbaya lpy, "kunga Abunda na gani kuwa Ummimi ya'ta na gani a TV fa ya akayi ta tafi meyasa muka manta da ita Wai, "nima tanbayar da nakeyi ma kaina kenan fa, mu karisa gurin Hajia Yaya suna shiga dakin Hajiya yayah suka tarar da ita tana zagaye dakinta, "lpy Hajia? Da sauri ta waigo, "Yauwa Jibrin dama ina shirin nemanku ne da fatan kunga abunda na gani a TV? Lokaci yayi da kowa zai san Abunda yake faruwa a gidan nan, Jikata mafi soyuwa a gidan nan aka ma Asiri ta shiga duniya, aka mantar da kowa a gidan nan game da ita, sai ni Kadai, da komai ake shiryawa a gidan nan akan idonane da kunnina, tunda Ummimi ta bar gida har yau ina bibiye da rayuwar datake ciki, na tabbatar ta fada hannu na gari, naki daukan matakin komai ne sbda na Bari Allah yayi ikonshi akan makiya, sannan su san cewa zakarar da Allah ya nufa da chara ko Ana mazuru Ana shaho sai yayi, Burin Ummimi ya cika zata dawo gidan nan kwanan nan a Matsayin cikakkiyar likita, A lokacin Mahassada zasuyi kuka da idanunsu kuma su tona Asirin su kowa ya sansu, Abunda nakeso da ku yanzu kar wanda ya tada Maganar Ummimi a cikin ku, a cigaba da tafiya a haka, har Allah ya nuna mana ranar da Ummimi zata dawo gidan nan, "Insha Allah Hajia haka za, ayi mun gde juyawar dazasuyi kawai ganin Mama sukayi a bakin kofa ta durkushe tana kuka a gurin da sauri Hajia Yaya ta karaso gurinta, ta dagota ta rungumeta, tana rarrashinta, Guggo tsohuwa a tsaye a bakin kofa ita ma ta hawaye, "Ashe Nusaibatu Halin da muke ciki kenan Allah mun gode maka, kiyi hakuri Aishatu haka Allah ya tsaramuki naki rayuwar kin taso cikin Ahalin da ba naki ba har kin hayayyafa, har yanzu bamu samu wani lbr da zai bayyana Ahalinki ba, sai gashi tarihi ya maimaita kansa akan diyarki, Amma Alhmdulillah ita gashi zata dawo garemu cikin farin ciki, kukane yaci karfin Mama ta kara rungume Guggo tsohuwa "ni banda kowa da ya wucemun ku, kune Ahalina bandaku ban san kowa ba, kice Uwata Allah ya ji kan Babana Jibo ya nunamin gata na duniya, shiyasa kullum nake mai Addu'a Allah yaji kanshi, duka suka Ansa day Ameen gaba dayan su, ************************* YOLA "Kut Innalilahi wa Inna ilaihir raji'un wannan ai Ummimi ce kuma wa'innan mutanen ai yan gidan su Mubarak ne, meyake shirin faruwa damu ne dama bata mutu ba mun shiga uku, wayyo Allah na, da gudu tayi hanyar Bedroom dinta zata dauko phone nata, jitayi tayi karo da mutum, "kai Baby yaushe ka dawo, wani kallon tsana da yayi mata sai da hanjin cikinta ya kada... ************* Tofa kodai kodai kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU ✍️✍️✍️✍️ Share Vote Comment Please 🙏🙏🙏 [6/29, 08:41] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗 GIDAN GADO 💗💗💗💗💗💗 WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU. ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com💗💗💗💗💗💗 GIDAN GADO 💗💗💗💗💗💗 (OUR COUNTRY) WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU. 🌹🌹EPISODE FIFTY TWO&THREE🌹🌹 Wannan page din sadaukarwa ne ga duk wata mai suna (ZAINAB) Ina matukar son sunana I love my Name😂🙈 BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. "Yahaya wannan ba Ummimi bane,? Wai ina ma take ya akayi taje kasar India karatu, to wai ma ya, akayi duk muka manta da ita a Family din mu, da sauri suka fita don zuwa sashin Hajiya yayah, kadan ya rage suyi gware da Habibu lpy Na ganku haka? "Ai kai zamu tanbaya lpy, "kunga Abunda na gani kuwa Ummimi ya'ta na gani a TV fa ya akayi ta tafi meyasa muka manta da ita Wai, "nima tanbayar da nakeyi ma kaina kenan fa, mu karisa gurin Hajia Yaya suna shiga dakin Hajiya yayah suka tarar da ita tana zagaye dakinta, "lpy Hajia? Da sauri ta waigo, "Yauwa Jibrin dama ina shirin nemanku ne da fatan kunga abunda na gani a TV? Lokaci yayi da kowa zai san Abunda yake faruwa a gidan nan, Jikata mafi soyuwa a gidan nan aka ma Asiri ta shiga duniya, aka mantar da kowa a gidan nan game da ita, sai ni Kadai, da komai ake shiryawa a gidan nan akan idonane da kunnina, tunda Ummimi ta bar gida har yau ina bibiye da rayuwar datake ciki, na tabbatar ta fada hannu na gari, naki daukan matakin komai ne sbda na Bari Allah yayi ikonshi akan makiya, sannan su san cewa zakarar da Allah ya nufa da chara ko Ana mazuru Ana shaho sai yayi, Burin Ummimi ya cika zata dawo gidan nan kwanan nan a Matsayin cikakkiyar likita, A lokacin Mahassada zasuyi kuka da idanunsu kuma su tona Asirin su kowa ya sansu, Abunda nakeso da ku yanzu kar wanda ya tada Maganar Ummimi a cikin ku, a cigaba da tafiya a haka, har Allah ya nuna mana ranar da Ummimi zata dawo gidan nan, "Insha Allah Hajia haka za, ayi mun gde juyawar dazasuyi kawai ganin Mama sukayi a bakin kofa ta durkushe tana kuka a gurin da sauri Hajia Yaya ta karaso gurinta, ta dagota ta rungumeta, tana rarrashinta, Guggo tsohuwa a tsaye a bakin kofa ita ma ta hawaye, "Ashe Nusaibatu Halin da muke ciki kenan Allah mun gode maka, kiyi hakuri Aishatu haka Allah ya tsaramuki naki rayuwar kin taso cikin Ahalin da ba naki ba har kin hayayyafa, har yanzu bamu samu wani lbr da zai bayyana Ahalinki ba, sai gashi tarihi ya maimaita kansa akan diyarki, Amma Alhmdulillah ita gashi zata dawo garemu cikin farin ciki, kukane yaci karfin Mama ta kara rungume Guggo tsohuwa "ni banda kowa da ya wucemun ku, kune Ahalina bandaku ban san kowa ba, kice Uwata Allah ya ji kan Babana Jibo ya nunamin gata na duniya, shiyasa kullum nake mai Addu'a Allah yaji kanshi, duka suka Ansa day Ameen gaba dayan su, ************************* YOLA "Kut Innalilahi wa Inna ilaihir raji'un wannan ai Ummimi ce kuma wa'innan mutanen ai yan gidan su Mubarak ne, meyake shirin faruwa damu ne dama bata mutu ba mun shiga uku, wayyo Allah na, da gudu tayi hanyar Bedroom dinta zata dauko phone nata, jitayi tayi karo da mutum, "kai Baby yaushe ka dawo, wani kallon tsana da yayi mata sai da hanjin cikinta ya kada... ************* Tofa kodai kodai kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU ✍️✍️✍️✍️ Share Vote Comment Please 🙏🙏🙏 [6/29, 08:41] +234 803 742 0816: ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com💗💗💗💗💗💗 GIDAN GADO 💗💗💗💗💗💗 ( MY DECISION) WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU. 🌹🌹EPISODE FIFTY SIX&SEVEN🌹🌹 Wannan page din na sadaukar dashi ga duk wani Masoyin Novel dina GIDAN GADO, Allah ya bar kauna. Cakume Billy Zahra tayi "wlh Yayana ya mutu kema Sai kin mutu, "dallah malama sakeni!! Kilishi ta ce a debo mata ruwa a cup, bayan an debo ta zauna tayi Addu, oi a cikin ruwan, ta mikama Momy datake ta Kuka, tace Amsa ki yayyafa mishi ku dago shi ku bashi ya sha ku tabbatar ya wuce mai cikin bakin shi, sbda tabbas jikin yaron nan akwai sihiri, kuma yarinyar can ita ce makarin sihirin shi, na sha gani a barcina, Billy komawa tayi gefe ta rabe ba, abun da take Sai aikin kuka, tasan Zamanta da Mubarak ya kare shikenan gashi bata san yanda zatayi ta samu Umma ba, Bayan An yayyafa mai ruwa ne, ya dunga jera Atishawa can kuma ya fara Wani bakin Amai, hade da wasu mulmula mulmulan Abu a cikin Aman, duk Hankalin su Momy gaba daya ya tashi, Kilishi tace musu kar ku damu sihirin dake jikinshi ne yake fita, ya kusa Awa daya yana Aikin Abu daya, ya wahala sosai daganan Sai wani barci mai nauyi ya daukeshi, su Daddy suka daukeshi aka gyaramai jikin shi, su kai shi daki, kowa ya kama gabanshi aka bar Billy a gurin ba wanda ya Kara bi ta kanta, ina shiga daki na fada gado na fara kuka sbda ganin Billy da Uncle Mubarak yau ya Kara tunamin komai na rayuwata, ina Mamana da Hajia Yaya wani hali suke ciki, dole zanzo in bar family nan don bazan taba iya Auren wanda ya Auri yar uwata ba, bawai zan butulce musu bane ko inki musu biyayya bisa hukuncin da suka zartar a kaina ba, yaya family na zasu dauki maganar Mijin Billy nake Aure da wani ido zasu kalleni, kai Ina bazan iya ba, Zahra ne ta shigo dakin, ta dafa ni, "don Allah Bloody kiyi hkr komai ya faru da bawa mukaddarine ga Ubangiji kiyi hakuri mu rungumi kaddaran mu, nasan bakyason dan uwana, Amma karkiga laifin dan uwana ba yin kanshi bane, wlh dan uwana na sonki sosai, Karfe hudu dai dai, a lokacin ne kuma Yaya Mubarak ya farfado, da sauri Amar ya tashi ya rikeshi, yayin da Billy itama ta taso da saurinta, "dallah malama karki tabamun dan uwa muguwa kawai, wlh Sai Allah ya ma dan uwana sakayyah, sannu kaji besty, binshi da kallo yayi, da kyar ya bude baki, yace mai Besty taje na saketa saki biyu in ta sami miji tayi Aure, ban san ganinta ta cutar dani a rayuwa ta rabani da komai nawa, ta rabani da wanda nafi so a rayuwata, "wayyo Allah na shiga uku Baby kayimun rai wlh bazan iya rayuwa ba kai ba, don Allah kayi hkr kar muyi haka da kai ka taimakeni "dallah!! Malama ki fita daganan yace ya sakeki ko dolene Auren kudi ya jefo mata dauki kiyi na mota, "to yarana fa? "Oh dama dasu kikazo iyeh bar nan gurin kafin in karyaki, da gudu ta fito, yayin da Ummimi ma ta juya da sauri ta shige kitchen ta Kara rushewa da kuka, wai yar uwanta ake ma kurar kare, tabbas tare zasu tafi, Indai ta tafi itama anjima zata kama hanyar Zaria, Bayan fitowan Billy, can gidan su ta koma, Amma mai gadi kiri kiri ya hanata shiga, Sai dai Akwatin kayanta da ya miko mata, yace umarnine daga oga yace kar a barki ki shiga gidan, "hauka cemai tayi ta dunga buga gidan wlh Sai ka budemun gidan Ubanka ne, dazaka hanani shiga iyeh? Shidai mai gadi shigewa yayi ciki ya maida get ya rufe, ya barta anan da ta gaji taja akwatin ta tayi tasha tana tafe tana kuka, niko nace Billy Allah ya raka taki gona nima na dana inji su takwara bani ba😜, yau dai Billy Sai kwanan Zazzau, Umma yau zakiyi babban bakuwa ko ince baki don Ummimi ma tana hanya yau zaki girbi Abunda kika shuka. ********************* "Maman Baby nifa yau gabana Sai faduwa yakeyi "to Maman jafar ni ina ruwana Allah yasa masifan da kike ta tarama kanki ne zaki girba, ehe ni da nake rakaki muke aikin nan tare Amma don kun samu duniya ne kika gujeni, ki ka maidani Banza, Au haka ma zakice lallai dan Adam butulu ne, duk hidiman danake miki baki gani, don kince in baki dubu Ashirin na hanaki shine kike cemun haka, "Ance din, danbe ne ya kaure tsakanin su, nan da nan Gida aka fara taruwa kasancewar gidan haka yake, da An fara fada zasu fara taruwa kuma ba mai rabawa, musamman fadan kawa da kawa, don kowa yayi mamaki, ga yar tone tone da suke tayi a tsakanin su. *********************** Ummimi ne ta fito rike da akwatinta a hannu Sai data duba ba kowa a falon da harabar gidan sannan ta Ajiye musu letter a kan kujera ta tafi, niko nace Ummimi baki kyauta ba, bakiyi halarci ba, Ummimi ta dauki Hanyar zaria. ************************ Dambe yayi danbe har da jin ciwo har dare Ana Abu daya kwatsam Sai ga Billy ta shigo tana rusa kuka, gaba daya kallo ya koma kanta dama ga mutanen gida gaba daya a tsakar gida a na kallon danbe don Baffa Yahaya yace kar wanda ya rabasu a barsu su daku da kyau in sun gaji sa bari, Sai ga wani tashin hankali, da gudu ta yar da Akwatinta taje ta rungume Ummanta, da sauri Umma ta jata suka shige daki, kowa ya watse Ana ta gulmace gulmace, wasu suna Allah Kara dama Auren bana Allah bane shiyasa baiyi lasting ba tunda gashi Maman Baby ta fara tona Asiri. Ummimi ta sauka zaria karfe ukun dare, da kyar ta samu Napep din datayi drop ya kaita har bakin titin Ungwan su kasancewar Abun hawa bai shiga ungwan, da kyar taja Akwatin ta har ta Kai kofar gidan su, Yaya Ameen ta tarar yana zaune yayi tagumi, ta isowa da sauri ya taso yaxo ya rungumeta "Well come to Home my sweet sister, I miss you too baby Hajiya, Congratulations Ashe kanwata ta zama likita, kawai kuka Ummimi ta fashe dashi, "Yaya ya akayi kasan duk wadan nan Abubuwan game dani, kinga mu shiga ciki Hajia yayah ta nan ta miki mutuminki, dan wake, 😜karfa kuce best food dina kenan, suna shiga Hajiya Yayah tazo da gudu ta rungume ta, "Sannu my jikalle na, Kara rungumeta Ummimi tayi tanata rera kuka da kyar Hajia Yaya ta rarrsheni, nayi shiru ranar kwana nayi banyi barci ba, muna hira da Masoyiyata, ranar duk wani labari Sai dana ba Hajia yayah, ranar tsohon shagwaba ya tashi, washe gari kuwa kowa yaxo gaida Hajia Sai ya ganni kuma kowa ya kasa mgna, nan da nan labari ya wade gidan fulani cewa Ummimi ta dawo, nan aka fara gulmace gulmace cewan taje gantalinta ta dawo tunda gashinan tayi kiba ga dan kunnin gold ne a kunninta, ta zama kamar baturiya kilama ciki gareta, inda tayi wannan kiban haka, magana dai ba dadin ji, bayan an natsa Hajia Yaya ta kira taron gaggawa inda ciki Harda Billy da Umman su, bayan kowa ya hallara ne Hajia Guggo ta bada umarnin Ummimi ta fito, ai tana fitowa Maman Jafar da Billy da Maman Baby, ita Billy tana mamakin yaushe Billy ta iso, ita kuma Ummanta Asirin da tayine ya dawo kanta, nan ta fara jifa da dankwalinta ta fara ihu Ummimi na cuceki, nan ta fara fadan duk abunda ta aikata, tun daga barin Ummimi gida har zuwa jiya da Billy ta dawo musu da mummunar labari, kowa salati ya fara sauran yaranta kuwa kuka suke tayi suna bama Mama da Baffa Habibu da Ummimi Hkri, kawai gani sukayi Umma ta falla da gudu don Allah ku rukota zata tafi, Billy ne take fadin haka, Yaya Jafar ne da Yaya Umar suka mike zasu rukota, Baffa Jibrin yace duk wanda ya bita bai yafe mai ba sunaji suna gani Umma ta tafi, ita kuma Maman Baby tunda ta fadi fralyse ya kamata, nan Ummimi taba kowa lbrn Abunda ya faru kowa ya tayata murna nan Baffah Jibrin yace ta zauna har Sai sunje sun musu godiya da irin rukon dasukamin sannan akwai Wani Asibiti a bayan layin nan ku fara zuwa kina voluntry har lokacin da komai zai dai daita, gashi su Baffa Jibrin sunje sun samesu Kilishi tai ta fada akan meyasa na gudu, sbda haka su tattaroni in dawo in ba haka ba zatazo da kanta, ita kuma Hajia Yaya tace ba inda za, a kaini in suna sona su zo da kansu, to kinji lbrn NUSAIBAT, "to Aunty ita Billy yanxu tana ina tana nan a gidan mu, tana fuskantar matsaloli Kala Kala, shi kuma Uncle Mubarak ance yana nan baida lpy kuma Kilishi ta hanashi zuwa, ita kuma Zahra tace bazatayi Aure ba Sai dani, "gskya Aunty na tausaya miki, Amma wlh in nine ke nafi karfin in zauna Asibitin nan, "in banda abunki ai taimakon garina nakeyi da Unguwta sbda watarana bazanyi ba, nidin ina da kishin garina, kuma Ina son inga garina ya cigaba sosai, "hakane Aunty kinga har lokacin sallah yayi, wlh kuwa, duk ke kika ja mana. ************************* Kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU don jin yanda ta kaya ✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️ Share Vote Comment Please ✍️✍️✍️ [6/29, 08:41] +234 803 742 0816: ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com💗💗💗💗💗💗 GIDAN GADO 💗💗💗💗💗💗 (SUPRISE BIRTHDAY 🎂🎂) WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU. 🌹🌹EPISODE FIFTY EIGHT &NINE🌹🌹 Sadaukarwa ga uwata mahaifiya ta Allah ya Kara miki lpy da Nisan kwana Ameen. ************************* Sauri take tayi don yau Basu tashi da wuri ba gashi tana so taje Sabon gari tadan siyo wani Abu, Tana dosowa kwanan layin su ta tarar da taron madinka hade da sa'ido, dauke kai tayi ko kallon su batayi ba, nan suka fara sababben nasu wato gulmanta, "kai Dan,Asabe ga karuwar gidan can ta dawo, "wai kuko meye matsalanku da yarinyar nan, duk kunbi kunsa ma yarinya ido ni wlh banjin dadin Abunda kuke fadi akanta, "an fadi din don kana tare da yayyinta sai kace karmu fadi gskya yarinyar da ta je yawon duniyanta har fa kasar waje taje wai karatu, bayan mun san komai, to ai sai kuyi na barku banzaye munafikai kawai, Isanta gida kenan Mami ta fara gani taci kwalliya don yanzu Mami ta Kai shekara sha biyar ta fara zama yan mata don akwaita da daukan wanka ga yangan bala'i, "aunty Ummimi ai ina shirin biyoki Asibitin ne munjiki shiru, tana yi tana wani yatsine fuska da baki, "to uwar iyayi ni matsa kiban guri Mutum shikenan ya cika fuska da make up kaman mai aljanun kwalliya, "uhhhmm to wai ke Aunty don ke bakya son kwalliya sai kice kowa ma kar yayi don kinga kina da kyau ne kuma ke farace, ai wlh dani ke da kyanki da anga wulakanci, "ke dallah uwar surutu ban guri ai halinku daya da Yaya Jafar din shiyasa shirgin ku yaxo daya, wucewa tayi abunta tana masifan Surutun Mami, tana shiga taji falon tsit haka ma gidan duk hayaniya irin ta gidan su, to meya faru, bayan ta shiga daki, kayan ta Kawai ta cire ta shige toilet donyin wanka, tana fitowa taga Mami a Zaune a kan katifanta, "ke wai lapiyanki kin Kara zuwa ki damenin ne,? "Kai Aunty na kaya na kawo miki wai kisa inji Hajia ki kizo dakin baki ana jiranki, don Allah aunty ki tsaya in miki make up kin san ina fa make up din kudi nida Baby Yaya Jafar ya samu ita taki yi niko gashi na iya, don Allah kisa kayan in miki make up din ko light make up ne, "Naji din baki abun magana dallah miko min kayan, mikamata kayan tayi, tasa "Woww my sweet Aunty kin ganki kuwa, inaga nayi miki make up ai sai an kasa ganeki, "Oh ni Nusaibatu na shiga uku da yarinyar nan, dariya Mami tayi, "Sorry Aunty na zo in miki, Zama tayi tayi mata hadadden Make up shima anayi ana fada, Wowww readers ku hango mun Ummimi irin haduwan da tayi ya kamata Yayah Mubarak yaga wannan kwalliyan ya kuma biya kudin😂, jefota tayi da pillow din da ke kusa da ita, da gudu ta fita tana mata dariya, "sai Aunty na, "zaki dawo ki sameni, mare kunya, "Aunty kiyi sauri dai ana jiranki a Fallon baki na Alhaji Mallam, "Naji baki Abun magana, tashi tayi ta kalli kanta a mirror ita kanta tasan ta hadu, don wani hadadden gown na material kaman an gwadata dai dai jikinta ga shape din nan ya fito sosai a cikin kayan, ta kalli mayafin shima kanshi abun kallone da gown din da mayafin pitch colour ne mayafin takalmin ma haka sai dan golden a jikin takalmin kasancewar dan kunne datasa da sarka golden ne, kai tsayawa baku lbrn ma bata lkcne ku kiyasta ma kanku irin haduwan da Ummimi tayi, ita kanta ta yaba tasan tayi kyau ina ma Yaya Amar yaga kwalliyan nan, niko nace fadi gskya dai Ummimi kice dai Yaya Mubarak, to wai duk wannan kwalliyan na menene, ita tanaji a jikin ta kaman Sittyneerh tana gidan nan kuwa, haka dai ta gama tunane tunanenta ta fito ta Kama hanyar falon baki, tana zuwa taga Mami a tsaye a kofa, "yauwa aunty kin fito dan tsaya minti biyu, da sauri tazo dayake tsawon su daya da Ummimi tana zuwa ta rufe mata ido da wani farin handkichef "wai Mami me kikeyi hakane sorry aunty me dai ki tsaya ki ga ikon Allah, rike mata hannu tayi, suka shiga fallon tana shiga taji kanshin turarukan da bazata manta dashi ba, ji tayi sun tsaya, "yauwa aunty tsaya Anan, Oh ni yau naga ta kaina, Da sauri aka kunna wutan falon haske ya gauraye ko ina a falon wasu Kala suke bada hasken wazan hango Zahra, Yaya Amar, Yaya Mubarak, Yaya Umar Yaya Jafar sai Yaya Ameen, Sai sis Raleeyat, da gudu Zahra ta taso ta rungumeta, tana rada mata, a kunne, "HAPPY BIRTHDAY SWEET BLOODY WISH U MANY YEAR GOOD HEALTH BLEESING MORE CIGABA MAI YAWA, YA RABAKI DA SHARRIN MAKIYA MAHASSADA, YA BAKI ABUNDA KI KESO DUNIYA DA LAHIRA, I MISS YOU BLOODY,,,,,,,,,!!! sai da falon gaba daya ya Amsa da sauri Ummimi ta cire kyallen da aka kulle mata ido ta rungumeta I miss u too Bloodynerh sai hawaye da dariya sukeyi na murnan ganin juna gaba daya falon aka fara musu dariya, "Happy Birthday to you,,!! Happy birthday to u dear da sauri suka waiga gaba dayan su, suna murmushi, Yaya Ameen ne ya iso kusa dasu to cewgum kun wani manne da juna kaman zaku hadiye kanku, dariya duka aka kwashe dashi, "to yayan mu baka ga mu ko a nuna ma an san da zuwan mu ba, ko farin cikin ganin mu ba, ayi ba, sunkuyar da kai Ummimi tayi, "sorry yaya Amar wlh nayi farin cikin zuwanku mana ina su Momy gaba daya,? Shiko Yaya Mubarak gaba daya ya kasa yin magana gaba daya kallonta yakeyi duk inda tayi yana jin wani soyayyanta na Kara ratsashi, sai data tsargu da kallon da yake mata, sai taga gaba daya shi Yaya Amar hankalin shi na kan Zahra, hakan data gani ba karamin dadi yayi mata ba, shiyasa ta nesanta kanta dasu don su daidaita junan su, zata rungumi Mubarak dinta duk tana tunanin yar uwanta ya ku mutane zasu kalli Abun, "ke wai Bloody tunanin me kike tayine iye, inata magana kinyi shiru, muje a yanka Cake, "sorry Sittynerh banji bane, "ai dama ina zakiji kun shige lanbun Soyayya keda Yayana, duka ta kaimata, "aini wlh ma dukan ku na fasa kulaku duk kun wani shareni kaman baku ganni ba, "Lahh Besty dama dake akazo wlh ban ganki ba dama ina zaki ganni, Zuwa tayi ta rungumeta Sorry my Besty, "kasan meye Umar? "A, a Sai ka fada, "wlh tun dazu Yaya Ameen keta Satan kallon Baby can "wai wancan yar black din, "eh ita fa, "ai wlh ta hadune fa, kai baka ga inda Yaya Mubarak yake kallon Ummimin Hajia bane, kai dukan su Soyayyan su fa sukeyi mu mun zama yan kallo, "tab kai kazama dan kallo, ni ga Mami na nan a gefe 😂, Dallah matsa mare kunya kawai, "to magulmata in kun gama gulman ku taso a yanka cake, 😂dariya suka yi, "kai Yayah Ameen mune magulmatan sun iso gurin yanka cake, Zahra da Raleeyat ne suka rike mata hannu ta yanka, Amma ba haka Yaya Mubarak yaso ba, su Zahra sukayi mai shishshigi😂, nan aka hau tafi Suna mata Happy birthday kowa yaxo mika gift din shi sai ta bashi cake din a baki, Zahra ta fara vata gift din wani hadadden writch, ta debo cake ta cusa mata, duk ta vata mata fuska, aka samu dariya, haka kowa ya vada gift dinshi sai da sukayi da Yaya Jafar, kaima dai kasan da kadan kuka gurmeni kai da Yaya Umar din, oho dai mun girmekin dai, to ai yanzu na zama aunty ka, tunda kanwata kake so, dallah matsa, sai da kowa ya gama bada gift dinshi sai ga Anwar da Iman da Abban su sunzo bada nasu gift din yaraTakwaralle girma da bul bul, sun iso gabanta gaba daya sun tsaya suna kallonta fuskan tausayi sukayi, sai ta samu kanta da dukawa a gabansu, taji wani tausayin yaran har cikin ranta, hada baki sukayi suka hada hannu biyu Alaman roko, "Aunty did u marry our Father please our Father luv u too,! Da sauri ta dago tana kallon shi shima da sauri ya duka a gabanta, "NUSAIBAT please did u marry me ya mika mata wani hadadden ring na Diamond, da sauri Zahra ma ta kariso ta duka kusa da yayan nata, "please Bloody did u marry my Brother, Yaya Amar ne ma ya iso gurin ya duka a gabanta, "please Baby I beg u to marry my Sweet brother, gaba daya suka Hada baki gurin cemata pleaseeeeee!!!! Da sauri ta juya baya, tace musu sai nayi shawara, wani farin ciki ne ya lullubeta please suka Kara cemata juyowa tayi ta gansu gaba daya har yanxu suna tsugunne, bata san lokacin da tace na Amince ba, ai da sauri Zahra ta rungumeta shiko yaya Mubarak rungume Amar yayi, "ta Amince dan uwa Besty ngd sosai, ture Zahra tayi ta fita da gudu, tana fitowa sukaci karo da Billy data make bakin kofa tana kallon su da sauri ta juya tayi sashin su, tana kuka, Umma ta cuceta, gashi tana kallon yaranta Amma Sunki kulata, sai dai ta kalle su a nesa, Ummimi tana shiga daki sai ganin su Momy tayi, Ai da gudu ta nufii Momy zata rungumeta, sai taga tana kuka, ga Mamanta a gefen ta, ta jin gina kanta a kafadar Momy, Momy ne ta bude ma Ummimi hannu zo Baby na dama ni Naji a jikina ke jinina ne, don wannan kamar tayi yawa, da gudu Ummimi ta karasa ta rungume Momy, kowa a fallon yayi shiru, suna kallon ikon Allah, Su Amar ne suma suka shigo, nima nace bari in shiga in juyo muku meke faruwa, Yaya Jafar yayi sauri ya tare kofan, "to uwar jin kwakwaf bazaki shiga, to readers yaya Jafar ya jamuku nayi zuciya na fasa shiga. ************************* Kudai ku cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU don jin yanda zata kaya✍️✍️✍️✍️ Share Comment . vote More Comment more typing ✍️✍️✍️✍️✍️✍️ ,😂😂😂😂😂😂😂 sister Adama, Maman Ahmad sister Nafisat, sister saratu, my sweet Takwaralle, da sauran Wanda ban Anbata ba kuyi hkr More Comment more typing 😂😂😂😂🏃🏃🏃 [6/29, 08:41] +234 803 742 0816: ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com💗💗💗💗💗💗 GIDAN GADO 💗💗💗💗💗💗 ( NUSAIBAT &ZAHRA) WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU. 🌹🌹EPISODE FIFTY FOUR&FIVE🌹🌹 Wannan page din na sadaukar dashi wa kannina dasuka rasu Allah ya ji kansu ya kai Rahma kabarin su Ameen👏 BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. Sun isa gidan Hajiya Kilishi da yake saukan dare sukayi suna zuwa, bayan driver sun sauke su, su Momy duk suka shige cikin gida Zahra ta dauki Hand bag dinta zata wuce, Ummimi ta jawota, "Haba Sittynerh ki jirani mana duk saurin ganin kawan naki ne haka, bige mata hannu tayi, "kefa Bloody kin Faye neman tsokana wata zubin, juyawa tayi ta shige gida da sauri sbda kar hawayen da take boyewa ya zubo mata, tana zuwa bakin Kofan falon ta jin gina tana kuka, Allah ka yayemun son Yaya Amar, ya zanyi, tun tuni ya kasa fahimtar soyayyata a gareshi gashi yar uwata kuma Aminiyata wanda nafi so a duniya ita yake so, niko nace too Zahra kina ko son maso wani, don Yaya Amar yayi nisa baijin kira, "Wai sai yaushe Babyn Momy zaki fahinci irin son da nake miki ne,? "Yaya Amar Kaima sai yaushe zaka Fahinci irin son da Sittynerh ta ke makane, Yaya Amar kai ne Mutum na farko dana fara so a duniya, Sai daga baya na fahinci Sittynerh ta fini sonka tun bata san meye so ba take sonka, shiyasa na sadaukar da Soyayyata a gareta in dai da gske kana sona, to kaso Sittynerh na rokeka please 🙏😭kukane yaci karfin ta ta juya da sauri tayi cikin gida, kawai ji tayi tai karo da mutum tana daga kai sai taga Zahra ne, kawai rungumeta tayi suka ci gaba da kukan su, da kyar suka lallashi kansu, sukayi shiru suka karasa cikin gida, Kowa ya hallara a falon Kilishi an zauna ana ta cin abinci, Anwar ne ya taso yazo kusa da Ummimi Aunty ni ke zaki ban Abincin "to Daddy na ai yanda kace haka za, ayi, dariya gaba daya akayi ban Kilishi da take harde a kujera, bayan An kammala cin abinci ne aka zauna zaman hira da irin nasarorin da suka samu, Hajia Kilishi ne tace, "gobe in Allah ya kaimu ina bukatan ganinku dukan ku kuda ya'ya' ku karfe Tara na safe, Harshi wancan Hadaddan wanda matarshi ta shanye, a kirashi a waya kuce ni Kilishi ina nemanshi, "to Hajia Insha Allah za, a fadamai, kowa yaje ya kwanta, "Eh na dawo sai akayi yaya kuma, ina yarana iyeh, dayake yar duniya ce sai cewa tayi "Haba Baby ka Bari kadan huta mana kayi wanka kuma, "ke dakata ban son surutu, dai dai lokacin wayan shi tayi Kara Alaman Ana kira yana dubawa yaga Daddy ne, ya dauka "Hello Daddy ina ji kun dawo ne, to Harda Bilkisu to insha Allah muna nan zuwa, to Allah ya bamu Alheri ngd, waigowa yayi yana kallon ta inkin ga dama gobe ki shirya da wuri Hajia Kilishi na neman mu, "what wlh bazan je ba don kiran wannan tsohuwan ba alheri bane, kawai a dunga takura ma mutum a barshi yaji da Abunda ke damun sa mana, "ke ni kike fadama haka!!? "Eh an fada ma din me zakayi, bata gama rufe vaki ba ya bata lafiyayyun Mari guda biyu, an fada miki ni sa, anki ne iyeeh shegiya Mare tarbiya, kuma zuwa ya zama miki dole, juyawa yayi fuuu ya shige Bedroom din su yana zuwa ya dauke wayoyinta gaba daya guda biyu ya cire layin ya wurga shi cikin toilet yayi ploshing din shi, inga uban da zaki kira, ni ban san ma mena gani jikin shegiyan yarinyar nan ba, in ban da kaddara me zanyi da ita ma, niko nace kai dai Mubarak fadi gskya, Anci moriyan ganga wato za,a yada koranta koh, "wlh sai dai ka kasheni kuwa don bazan je gidan mqsifaffiyan tsohuwan nan ba da ba kaunata takeyi ba, yara dai ta kwashe dama ni ba damuwana ba an ragemun aiki ne, juyawa tayi ta shiga Bedroom din ta don daukan wayanta, waya yace daukeni mu gani, "tab wlh yau sai ka ban wayata kuwa, da gudu ta fito ta karisa bakin kofar shi ta fara bugawa ni ka ban wayoyina Mallam tunda ba kai ka siyamun ba, banza da ita yayi ta gama haukanta taje ta kwanta, haka ta dunga hargitsa dakinta tana sunbatu, ta shiga uku Indai Ummimi ne ta gani a TV ai ko sun shiga uku ita da Ummanta don Boka yace duk randa ta dawo suka Hadu da Mubarak Asirin zai karye kuma sai ya sake ta, Indai ya saketa ai ta shiga uku, kuma Boka yace Indai Asiri ya karye Umma Hauka zatayi kuma ta bar gida bazasu Kara ganinta ba, a haka har barci yayi gaba da ita, bata sani ba, sai ince kawata Asuba ta gari. ************************ Kwana sallah Mama tayi tana gode ma Allah mai yadda yaso itama tanaji a jikin ta ta kusa ganin dangin ta ta sanadin yarta. ************************ Washe gari kowa ya hallara a falon Kilishi ita kawai ake jira, sai su Mubarak da Basu iso ba, Sallama sukaji na Mubarak da Matarshi, Zahra ne ta kura ma Yayan nata ido ganin inda ta lalace Abun tausayi ita ko matar gaba daya tayi wata katuwa, shegiya kawai, koda ya shigo Ummimi bata dago kai ta kallesu ba, kawai dai taji gaban ta yanata faduwa, yayin da Yaya Amar shima ya kurama Abokin nashi Ido rabon da ya ganshi tun Haihuwar Anwar, gaba daya Falon Sai da suka tausaya mai halin da ya shiga, bayan ya gaida Iyayen nashi ne ya nemi guri gefe daya shida matar shi suka zauna, sai kallan yaranshi yakeyi da suka zauna, a jikin wata balarabiyan yarinya wanda tun da ya shigo yake kalonta Amma ita taki dago kai yaga ko Wacece kodai wanda suke tare da Zahra ne, shifa dama bai taba ganin yarinyar ba, tunanin shi ya yanke ne lokacin da su Kilishi ta shigo Falon tare da Mai gidanta, bayan sun zauna Aka umarce a bude taro da Addu'a, bayan Daddy ya gama Addu'an ne Kilishi ta fara magana kamar haka, "to Alhmdulillah kunje karatu kun dawo lpy, yau zan cika burina dana dade ina fatan cikawa, Ni Hajia Kilishi kun san Inna yanke hukunci ba wanda ya isa yamun musu, sbda kai AMAR na yanke hukunci zan hadaka Aure da yar uwar ka Zahra da sauri duka suka dago suna kallonta, ke kuma Nusaibatu zan hadaki Aure da Mubarak wannan shine burina tun Marigayiya, to Sai Allah ya dauketa ya kuma bamu madadinta, na gama magana ranka ya dade ko kana da Magana ne, "Ai kin riga kin gama magana, Abunda zance kawai shine nanda sati daya biki, ku tashi kuje Allah ya muku Albrka, "tab wlh ba, a isa ba, da sauri Ummimi ta mike tana kallonta Bakin ta na rawa ta fara ja da baya "dama kece Matar Yaya Mubarak din Billy dama kece, "Na shiga uku Abun da na gani a TV ya tabbata wlh baki isa ki auran min miji ba, saboda maita duk nesanta kin da Umma tayi damu kina nace kukan kura tayi taje zata shaki wuyan Ummimi Zahra ta tare ta kina tabata ina miki dukan mutuwa a falon nan, kunki Allah yaso to Sai mene, mugaye Azzalumai, wayyo Allah Mubarak kar ka mutu ka barni da dangin ka da basa kaunata, Ashe tun farkon da yaga Ummimi ya sume, gaba daya suka yo kanshi, garin gudu kawai suka bige mun wayata ta fadi, kunga va dama in karishe dauko muku rahoto😜😜😜 in ga comment anjima Sai in koma in kariso muku jin ya zata kaya. ***************** Kudai cigaba da bin YAR mutan ZAZZAU 😜😜✍️✍️✍️✍️ Share Comment Vote Please ✍️✍️✍️✍️ [6/29, 08:41] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗 GIDAN GADO 💗💗💗💗💗💗 (ENGAGEMENT) WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU. ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com 🌹🌹EPISODE SIXTY&ONE🌹🌹 Sadaukarwa ga Mahaifina bazan gaji da maka Addu'a ba Allah ya ja kwana Ameen ya Allah 🙏 ************************* "Haba Aisha mu kun barmu a duhu fa, Hajia yaya take wannan maganar, Guggo tsohuwa ne tace, "Haba ya'ta ku daina kukan nan kuyi mana bayani mana, "don Allah Hajia ina son inga Mijin yar uwata, da kuma Wanda ta rikemun yar uwata, Hajia Yaya ta aika aka kira su Baffa Habibu harda su Daddy nan da nan falo ya cika da mutane, Daddy Babba tunda ya shigo ya kura ma Mama Ido "Momy Boy wannan ba Nusaibatu bane, "kwarai kuwa nima tunda na shigo nake kallonta gaba daya kowa yanata mamaki, Yaya Ameen ne yayi karfin halin "cewa don Allah Mama ku fadamana abunda ke faruwa, kun barmu a duhu, "Momy ne ta mike tana kuka tabbas yau naga yar uwata domin wannan da kuke kallo ba sunanta Aishatu ba sunanta Nusaibatu yar uwata ce Mu din yan biyu aka haifemu bayan tsawon shekaru da mahaifiyar mu ta dauka bata taba haihuwa ba, kwatsam sai ta samu cikin mu, a lokacin duk muna Maiduguri da zama Amma Mahaifin mu Dan Asalin Yola ne zama ne ya kaishi Maiduguri, da Mahaifina da kilishi Uwansu daya Ubansu daya, muna yawan Zuwa Yola sosai, kwatsam watarana ranar da ya kasance ranar bakin ciki a garemu randa Mahaifiyata da yar uwa ta sun fita anguwa ranar bamufi shekara biyu a duniya ba, kun san halin da kasar mu take ciki, game da yawan ta, addanci, akace yan Boko Haram sun sa Boom a super market din da su Momy na suka je, kuma sun kwashe wasu sun gudu dasu, da kyar aka ga gawar Mahaifiyata, yar uwata kuwa haka muka dunga nemanta har gidajen radio da television, kasan cewar lokacin da aka haifemu irin mu daya, kuma Mahaifiyar mu tayi mana shaida lokacin da Razor haka ranar mahaifin mu ya dunga mata fada, akan mene zata jima na ciwo, tace mai yayi hkr tayi mana hakane sbda batasan ya rayuwa zata kasance ba, kowa farkon sunanshi ta samai, ni a hannun hagu ita kuma yar uwata a hannun dama ina Zuwa gidan nan na dora ido akanta Naji kawai inajin wani abu game da ita haka na dunga kokarin ganin naga shaidan da zai tabbatar mun da haka, shiyasa na tare a dakinta, sbda naga tsananin kaman da mukeyi da ita a lokacin da ta fita yin alwala na bita lokacin da taxo wanke hannayenta naga shaidan nan, nan na tabbatar da cewa ita din yar uwata ce Amma sai da na kira Kilishi ta turamun da pic namu da muke yara, kasan cewar bayan rasuwar Mahaifiyan mu Mahaifin mu bai Kara Aure ba, sai Kilishi ta daukeni ta cigaba da rukona, har na girma akayimin Aure nida Daddy ku, hadin zumunci ne, sai gashi mun cire rai zamu Kara ganin yar uwan mu Sai gashi ta sanadiyar yarinyar ta mun ganta Ashe Alhaji yarinyar mu muka rike bamu sani ba, Alhmdulillah, gaba daya dakin ya dau kabbara, Guggo tsohuwa ce ta mike, tace Tabbas Aishatu yar Uwarki ne, sbda Shekaru masu yawa, Alhaji Mallam yaje wani tafiya Maiduguri gurin wani taro na Malamai da, akayi, kwatsam sai gashi ya dawo da yarinyar yar kyakyawa da ita taci kuka har ta gaji, bayan dawowan shi ya Tara taro kowa a gidan ya shaidamusu cewa zuwanshi Maiduguri, ansa Boom bayan ya fito zai tafi kowa nata gudu yana neman gurin buya bayan sun sha da kyar suka koma inda suka ajiye Motar su, suka shiga suka kamo hanya kwatsam sai da sukayi nisa, sai sukaji kukan yarinya a bayan seat din Motar su tana kiran Momy, gaba daya sun tsorata, da suka duba sai suka ga yarinyar nan tayi biji biji jikinta duk jini duk ta kuje, wato ta firgita ne lkcn da akasa Boom din shine taje ta shige Motar su, tunaninta inaga Motar da Mahaifiyanta tazo da itane sbda tsaban rudewa datayi, bayan ya gama mana bayani yace mun Ke Karima tun da keda Jibo baku taba Haihuwa ba ga Amanar yarinyar nan har lokacin da Allah zai gaddara mana ganin Iyayenta don inaji a jikina komai dadewa Zata sadu da iyayenta ko danginta, tabbas yau Maganar Alhaji Mallam ya tabbata Aishatu yau gaki ga yan uwanki, Bayan nayi ta rainon Aishatu tun bata yarda dani har ya kasan ce ta saba dani, duk da haka tafi sabawa da jibo don gatan duniya ya nuna mata, har ta girma Alhaji Mallam ya Aurar da ita ga Habibu danshi da yafi so, a rayuwar shi, sbda yace bazai Aura ma kowa ita ba kar wataran a Mata gori, haka dai Habibu ya karbi Auren Badan yana so ba sbda yana da wata budurwa dasukayi alkawarin aure Amma bayan ta gama karatu, da yake su iyayene jajirtattu akan yaransu hakanan ya Auri Aishatu, Akan cewa bayan shekaru zai Auri Budurwan shi dayake so, haka ko akayi, Yanzu Habibu Matanshi Biyu Amaryan ma tana da yara hudu, to kundai ji inda muka samo Aishatu, ba Wanda baiyi kuka ba a falon, ni kaina sai da na taya su Momy kuka, bayan duk an gama je jeton Al'amarin sai Daddy ya daga waya ya kira Kilishi ya sanar da ita Abunda ke faruwa aiko a Daren tace a nema mata jirgin da zai kaita Kaduna daganan sai, ZARIA yau komai Dare sai taxo ta ga yarinyar ta, haka aka kira UK aka fada ma Daddy UK wato Mahaifin su Momy kenan aiko har da kuka sai da Daddy UK yayi Yace shima gobe insha Allah yana Nigeria, da kyar aka lallabi Kilishi ta bari sai gobe tazo, sbda ba, asamu jirgin da zaizo kaduna ba, haka taro ya watse gaba daya Momy dakin Mama ta tare, haka su Zahra aiko Mamy ma tace ita can zata koma, Dangin miji, Su Yaya Amar ne kawai suka tare a dakin Hajia Yaya, sunce su suna Auren da ita, haka suka dunga shan hira da ita, dayake ita akwai son jikoki, Washe gari Asuba ta gari Hajia Kilishi ta kamo Hanya, haka Daddy UK shida Matarshi da ya Aura A can, Hajiya Kilishi kuwa ita da Talban ta, karfe goma ya musu a Zaria nan da nan gida ya cika, lbr ya karade gidan fulani kowa yasha Mamaki, haka Kilishi ta dunga lallaba Mama kamar zata mai data ciki, Ummimi na Zuwa taje da gudu ta rungumeta, Dallah dagani da kika mana gudun Hijira, Toni ba ta kanki nakeyi ba yanzu ta kan ya'ta nakeyi, Aka kwashe da dariya turo baki tayi Momy tace kinji zo Baby na ni ban dena yayinki ba, "yauwa Momy na, can suka ga An fara shigowa da kayayyaki na alfarma Kama daga abun ci da Abun sha, da akwatinan kaya Kala Kala, wata Balarabiyan matane ta shigo rike da wata yarinya irin su daya da Ummimi, tana Zuwa ta tsaya tana kallon duka yan dakin aiko da sauri ta karasa kusa da Mama ta rungumeta tana fadin MashaAllah, Alhmdulillah yau kukan mijina ya kare, Mun gode Allah, kowa ka kallah a gurin farin ciki fal ranshi, bayan an natsa Daddy UK ko yaki sakin Mama tunda ya rungumeta a jikinshi, daka ganshi kasan ya tsufa sosai sai dai jin dadi ya boye tsufan nashi, ita sai jin kunya takeyi, tana yin motsi kowa zai taso yace mata lpy, Aiko Aunty mu taga karyar Arziki da gata da takeyi ma Mama gori, kunya duk ya isheta, ta rasa yanda zatayi don Daddy UK Akwati guda aka bata na tsaraba da ita da yaranta, Bayan kwana biyu komai ya lafa aka kira taro Hajia Yaya da Hajia Kilishi, Bayan an zauna ne, suka gabatar da abunda yake ransu Maganar sa ranar Ummimi, da Mubarak, nan aka sa ranar sati biyu, Yaya Ameen ne ya mike yace nima fa na samu mata kawai aje kano a tanbayo mun Auren nan a hada duka ayi rana daya, "iyye mare kunya Kilishi ne tace haka waye matar to, ai da gudu RALEEYAT ta tashi ta gudu don taga Alama YAYA Ameen ba kunya gareshi ba, dariya gaba daya akayi, "Yaya Umar ne yace "ai gunda layi ya dunga matsawa ko a bamu guri muma, "iyyeh gidan ku Umari nace, ta wurgoshi da pillow data kishin gida dashi, kaucewa yayi yana dariya Hajia Kilishi ai gskya na fada ko Jafar? "Eh mana Aboki to munji kai Habibu da Habibu da Jibrin da Yahaya da Ahmadu kundai ji yaron ku yana son kuje ku nema mai Aure, "Eh Hajia ai yau Zamu tafi, toni Anata Maganar Aure banji kunyi na yarana bane, inata kawaici naga kun share, "suwa kenan,? "Su Zahra da Amar mana, "ok ai duk tare za, ayi da nasu Mubarak din Hankalinki ya kwanta yanzu koh? "Sosai ma nan taro ya watse, "Madam ya kamata a dunga kulani mana don Allah bakya ganin su Zahra ne da Yaya Ameen yanda suke shan luv Amma ni sunan an Amince mun din ne amma anki bani daman in nuna irin Soyayyan da ke raina, "Naji zan baka dama, Amma da a sharadi har sai kace ka yafe ma Billy sannan ka nuna ma yayanta mahimmancinta a garesu, ka dunga kaisu gurinta su saba da ita kafin ku koma, "haba baby wannan sharadin yayi tsanani da yawa, gskya bazan iya ba, to shikenan juyawa tayi ta tafi ta barshi a gurin a tsaye, da sauri Billy ta juya ta labe tana share hawaye lallai Ummimi ta cika yar halas duk irin muguntar dasukayi mata Amma ita kokari take ta nema mata yafiya take yi, Abunda ta kasa ita, wayyo rayuwa, niko nace Billy kadan ma kika gani, Haka akaje aka nemama Yaya Ameen Auren Raleeyat inda duk aka sa rana daya dana su Ummimi, nan su Momy suka fara shirin komawa sbda Biki, Kilishi ta dage sai da Mama zasu tafi ita da Daddy UK, su daddy suka haba su barta mana bayan bikin su Ummimi sai taje duk dangi su ganta, da kyar suka yarda, Haka suka shirya suka dunguma sai Yola Yaya Mubarak duk da haka Basu daidaita da Ummimi ba, To nima nace bari inbi ayari inje Yo, la daga nan na in biya gidan su sis Adama, 😂😂 KUCIGABA da bin yar mutan Zazzau ✍️✍️✍️ Share Vote Comment ✍️✍️✍️ [6/29, 08:41] +234 803 742 0816: ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com💗💗💗💗💗💗 GIDAN GADO 💗💗💗💗💗💗 (LOVERS AND WEDDING) WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU. 🌹🌹EPISODE SIXTY TWO&THREE🌹🌹 Sadaukarwa ga duk wata mai suna Zainab, Takwarallenas duk ku fito na baku kyautan page guda I love Zainab💞💞💞. BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. ************************* "Amincin Allah ya tabbata gareki My sweet Baby, "tare da kai lafiya kira cikin dare Haka? "Haba laifine don Mutum yayi kewar Matar shi, "Oh har na zama ma matar taka kenan? "Eh mana kin Zama ko kin Manta na biya Sadaki ne daurawa ya rage,? "Uhmm ina jin sleep sai da safe, haba Baby na please ki tsaya muyi mgna Naji na yafema sautin zanzo jibi zanzo da Yaran sai ki kaisu gurinta, Amma ni ban son ma ganinta, "Da gaske Masoyi, da gske mana bashi ne dai kawai bukatarki ba, duk yanda kikeso haka za, ayi ranki ya dade, "thank You Hubby muuuaaah💋kit ta kashe wayanta tana dariya, shiko daskarewa yayi da wayar a hannun shi, Imagine yau Nusaibat ne ta mai kiss aiko duk randa suka hadu sai ta mai, juyi yayi ya fada gado, ya rungume phone din shi kawai yana tuno sautin fitan Kiss dinta yana imagine yanda zatayi da lips dinta, kawai ji yakeyi kaman ya ganta a jikinshi ne ya rungumeta, "wai kai Mallam na shigo inata magana kamun shiru, sai wani Murmushi kakeyi, "kai Besty bakayi ba, kazo ka katseni ina cikin shaukina, har ka gama ba filawan ruwa kenan, ka wani zauna gaban yarinya kana ta wani shirme ko kunya, shiyasa na tashi na baku guri, "hhhh sannu mister Big naga kaima yanxu ka gama naka wayan da yarinyar ai duk daya muke da kai, kaga Zahra ta ma ta ba Baby two Months fa, "To sai mene Dallah Mallam ni Kara gaba ka barni in gama tunanin Baby na, kar kuma ka Kara cemata Baby ka kira ta da sunan ta Ni ne kawai da Momy dasu Daddy muke da right din cemata Baby, "to kishin ya motsa kenan kadai san kanwata ce kabini a hankali ko in fasa baka, "to sai mene nima in fasa baka kanwata Zahra, "kai wlh baka isa ba, dariya duka sukayi suka tafa, "kaji Besty ka kwana kawai gobe in Allah ya kaimu ka rakani Zaria, "Ni Allah ya kyauta in rakaka tadi gurin tsohuwan budurwata da kamun kwace, "Kut da gudu ya bishi sukayo waje, da Daddy suka kusa bugewa ya kaucemusu "kai ku zo nan, karisowa sukayi Yaya Mubarak nata wani ciccin magani shi kuma Amar nata mishi Dariya, gamu Daddy, "waiku yaushe zaku girma ne iyeh, Ana shirin Auran ku kuke wannan shirmen,? "Daddy wlh wannan dan rainin wayon ne bai son zaman lpy, kudai fita idona in an girma a san an girma ko wlh a fasa Auren sai Next year, "kai Daddy wlh mun bari wasa ne fa, murmushi Daddy yayi ya shige gida abunshi, su kuma suka koma part din su, Washe da safe Mamy ne da Zahra a kitchen suke hada break fast, "Momy to wai yaushe zanje Zaria ne, Nifa ina son ganin Bloody, "to in banda abunki shekaran jiya fa muka dawo, in kinyi hkr gida daya zaku zauna fa, "da gaske Mamy? "Sosai ma kuwa, Naji dadi wlh"to Nidai kwashe Abincin kije ki jera kan dining, "to Mamy na, Bayan sun kammala ne Zahra ta shige daki don yin wanka, kafin su zauna cin abinci, Kowa ya sauko cin abinci sai Zahra da take can take kal kalan kwalliyanta na fama, sai da Mamy ta kira ta sannan ta sauko, tun da ta sauko Yaya Amar ke satar kallonta, kowa yanata cin abinci shi, tana isowa taja kujerar da yake facing din Yaya Amar, gaida kowa tayi sannan ta fara zuba abinci, turo kafanshi yayi ta kasa ya takata, da sauri ta dago duka hada ido, kashe mata ido yayi, wani murmushi tayi mai, mai sanyaya Zuciya, lumshe ido tayi, Uhmmm murmushi Daddy yayi yana nuna ma Mamy Su Zahra da ido murmushi itama tayi tana karkada kai, Daddy ya fara tashi Sai Mamy itama ta bishi, "to Marasu kunya Mamy suna kallon ku kunata rashin kunya, sunkuyar da kai Zahra, tayi shiko yaya Amar ko a jikin shi, shima Yaya Mubarak din tashi yayi ya Basu guri, kaman yana jira kuwa ya dawo kusa da ita, "Haba my Kalby bakya son cin abinci da yawa fa, nikuma ina son inga kinyi katuwa fa, "Uhmm Hayaty inafa ci, "Nidai kawo in baki, haka ya karba dunga bata, tanaci suna hiran su, sai shagwaba take mai yanata lallashinta, har sai data koshi, suka dawo main Falo suka zauna, sunata hira, Can Yaya Mubarak ya fito rataye da jaka, "kai Yaya Mubarak ina zuwa? "Zanje Gidan kilishi ne in dauki su Anwar da Iman Zaria zani, "lah da gske bari in baka Sakon da Momy ta bani na gurinta kace Momy zata kirata tayi mata bayani, ok yi sauri, don ban son shigan dare, "to, tana zuwa ta dauko ta bashi, "Waye mai Sallama,? Oyoyo Daddy, Tsohuwa kizo Daddy mune yazo, "to fitowa tayi a,a Maigida za, aje ganomin kishiyar tawa ce, sosa keya yayi, "eh wlh Daddy ya fadamiki zan tafi dasu Anwar ko, "eh ga kayansu can ma nasa an hada musu, to godiya mukeyi, ku fito mu tafi koh, "Daddy damu zaka, zaka kaimu gurin New Momy ne, Eh my Yarana, to Amma Daddy ni ina son ganin Old Momy mu, Iman ne tace haka, shiru yayi ya rasa mai zai cemata, eh zamu ganta a can ko Daddy Anwar ne yace haka, samun kansu yayi da Amsawa da Eh, Kama hanyar fita sukayi, kilishi ta fito, "au yarana tafiya ba sallama? Dawowa sukayi da sauri duka suka rungumeta suka mata kiss a goshi, suka mata Bye suka tafi, ************************* ZARIA Ummimi ne ta dage a kitchen tana hadama Everlasting dinta girki, ita da Mami, sai zuba takeyi, "kai Mami kin isheni fa, "kai Aunty ke wai baza, ayi hira dake ba sai kice Mutum ya cika surutu, "kedin ne ai Mami disturber ne ke, "uhmm to wai haka zaki je ki dunga ma Yaya Mubarak din wannan zaman kuramen, tab akwai aiki, ni wlh aunty ma kamar baki je wata kasa karatu ba, baki wani waye ba, wlh ki tsaya wani fulatanci wata tazo ta kwace miki shi, dama ga shi dan gayu, wlh koni don ke aunty nace Amma kwace shi a gurinki bazai wani wuya ba shifa Aunty Namiji dan kulawane da tattali in baki kula dashi bakya tattalin shi gani zaiyi kaman baki sonshi, don haka wlh aunty ki canza hali Nidai shawara nake baki, "tabdijam Mami duk ina kika san haka, lallai zan gayama Hajia Yaya Aure kikeso irin wannan maganar ta manyance da kikeyi, ko wata uwar matar bazatayi haka, "kai aunty daga bada shawara kinga ma tafiyata na fasa tayaki girkin Sorry my kanwass rikota tayi, zomu karasa, sun kammala komai sun kai dakin Yaya Ameen tunda anan dama yake sauka, shi ma Yaya Ameen yaje kano ba filawa ruwa😂, bayan sun kammala taje tayi wanka Mami ta yi mata Make up, "kai Aunty na kin ganki ne kamar wata sarauniyar kyau, dole yaya Mubarak ya ban kudin kwalliyan nan,"Allah dai ya shiryeki my kanwass "Ameen Aunty na, yanzu sai jiran Ango koh, "yau da dauki Kulan can kije sashin su Billy ki kaimata, kema dai kin san ban zuwa sashin nan fa Aunty sai dai in kira miki Mufeeda ko Hauwah su kaimata, "Haba my kanwass ke ba yafiyane a rayuwarki koni da, aka ma abun na yafe balle ke, Billy tana cikin damuwa duk gidan nan kun bi kun tsaneta bafa ita ta aikata abun ba Mahaifiyarta tayi, meyasa bazakuyi mata uzuri ba? "Aunty kenan na tabbata da, ace ke kikayi ma su Billy haka bazasu yafemiki ba, Amma shikenan ya wuce kawo in kaimqta, Shiganta sashin kenan ta ganta ta zauna tayi tagumi, sai da ta matsa kusa da ita ta mata magana sannan ta jita, "Aunty Billy gashi inji aunty mu, "kice mata ngd Allah yasa ka da Alheri ya Kara zumunci, "Ameen. Karfe hudu na Yamma yayi ma su Mubarak a Zaria, suna shigowa Su Anwar sukayi sashin Mama kasancewar Basu mance gidan ba, shi kuma Yaya Mubarak ya shiga Masallacin kofar gidan su yayi sallah, Yana shiga dakin wani kanshi dadi ya bigeshi dakin yasha gyara kasancewar Yaya Ameen akwai tsafta, zama yayi ya ciro wayan shi ya tura mata text Baby ina jiranki I eager to see you, habiby eat d Food I am coming, no kawai ni kizo ina jiranki ganinki yafi cin abinci Muhimmanci, to ganinan cold ur mind dear, Mami ne ta shigo hade da sallama, Amsawa yayi tare da dago kai yana mata murmushi kanwata Barka, "yauwa Yaya brka da zuwa ya hanya yasu Mamy da su Kilishi da Aunty Zahra duk suna lpy, "lpy lau suna gaisheku, yauwa bari in kiramaka Aunty nawa, ok to Ta dade a tsaye a kofa ta kasa shiga, tun dazu yake jin Alamunta da kanshin turarenta kuma ya tabbatar itace shi yazaiyi da kunyar nan ne don yaga Alama kunyarta bazata barta ta nuna mai Soyayyar ba, tasowa yayi ya budo labule a hankali ita kuma lokacin ta kulle idonta ita kuma Mami tana kokarin turota dai dai shikuma ya fito, kawai sai ji tayi an turata ta fada jikin Mutum, ai da gudu Mami ta juya tana dariya, shi kuma tana fadawa jikin shi ya rungume ta kamar wani zai kwace mai ita, a tare su ka saki ajiyar zuciya, da sauri ya jata suka shige dakin itako Kara rufe idonta tayi gam tana ta mutsu mutsun ya saketa yaki, dago kanta yayi ya kura mata ido ba, abunda yafi daukan hkalinshi irin cute Lips nata, da Zara zaran eye lashish nata, lip din yaji janvaki a hankali ya kai bakin shi kan nata ya bata lights kiss, sannan ya saketa komawa yayi ya zauna ya jawota ya zaunar da ita kusa dashi, muryan shi can kasa yace mata I love you too Baby ur my life, my life without you is empty like Bread without sugar, pleasssseee ki soni ko rabin yanda nake sonki ne, Baby na👏"I love you too hubby Nusaibatu tana sonka fiye da tunaninka, kaine Namijin data fara so a duniyar Soyayyan ta, please na baka Amanar zuciyata Karka ci Amanar ta, "na karba Baby na Allah ya barmu tare, "Ameen mijina, to sauko kaci abinci haka ya sauko ta dunga bashi abinci suna hiran love, Sister Nafeesat kizo ki dau course😂, Bayan ya gama suka shiga cikin gida suka hadu dasu Anwar wai su akai su gurin Daddy su, rike musu Hannu sukayi suka ci gaba da shiga gidan suna zuwa dai dai sashin su Billy, Ummimi ta waske dole haka Mubarak ya bita sashin ba kowa, Amma fes fes tunda dama Billy bata da kazanta, dakin Umman su suka shiga suka ganta kwance a kujera da sauri ta tashi tazo ta rungume Ummimi ta fashe da kuka, Don Allah kiyafemun Ummimi ki tayani rokon Mubarak ya yafe mun "haba Yar uwa ni na dade da yafemiki, don Allah ki yafema Ummata ma, nida Mubarak duka mun yafe muku Allah ya bayyana Umman taku, Ameeen ga kuma yaranki na kawo miki su kwana a gurinki, kudi Mubarak ya ciro ya mika ma Ummimi yace ta bata, in suna bukatar wani Abu ta siya musu, "yauwa my Yarana ga Momy ku kuje gurinta koh, "mu bama sonta tunda bata damu da muba kuma ta tafi ta barmu, "kar in karajin kunce haka oya kuje ku gaidata is ur Mom kunji yan albrka, da kyar suka yarda sukaje gurinta, A haka har sukayi kwana biyu ba laifi yanzu sun dan saki jiki da ita, Amma ba kamar yanda suka saba da Ummimi da Mami ba, yau ne zasu koma, Ummimi ne da Mami suka rakoshi bakin titi inda ya ajiye motarshi, bayan sun shiga Motar ya fito har sun juya, "Habibaty juyowa tayi ya kariso gurinta da sauri, ya bata fake kiss a forehead dinta ya juya ya tada mota ya tafi yana dago mata hannu, Murmushi tayi ta shafa gurin da hannunta tayi ma hannu ta kiss kwashewa da dariya Mami tayi, aiko da gudu ta bita, ita shap ta mance da ita a gurin, Banza yar sa, ido ai halinku daya da Jafar din, Kwanci tashi ba wuya har gobene Daura Aure, sai dai Kilishi tayi mana kwafsi tace in an Daura akai mata Amare gidanta ne, har Amaryar Yaya Ameen din, sai daga baya za, ayi duk wani celebrate sbda wasu dalilai, nata nima dai ban san komeye ba, Amma zan dage sai na jiyo muku dalilin da yasa kilishi zata mana haka, inda muka ci burin chashewa dinnan nida su sister Adama da Nafeesat da duk yaan gidan Gado Fans, to muna jira. Taro yayi taro sai da akaje Kano aka dauro na Yaya Ameen aka wuto da Amarya Zaria sannan aka Daura nasu Yaya Mubarak karfe sha dayan safe, inda gaba daya kusfa ya dauka ba masaka tsinke inda dubban mutane suka shaida daurin Auren Mubarak da Nusaibatu, Akan sadaki dubu dari biyu, duk da su Baffa Yahaya sun so a rage sadakin sunce yayi yawa Daddy yace su sukayi niyar haka, Ana gamawa aka buga Yola akace a Daura nasu Zahra, Karfe biyu suka Kama hanyar yola, Amma Amare su a jirgi zasuje, kaduna suka wuce don already dama anyi booking na jirgi, ciki harda Hajia Yaya da Guggo tsohuwa sai Yola. Nima na bisu aka koroni akace sai dai inje in I yan Daura aure a mota niko nace sai jirgi zan hau ko a fasa, aiko Hajia Yaya tace sai dai in fasa, ni kuwa na fasa, dama wayar dauko rahotan chaji ya kusa karewa, innayi chaji na bi Su Mama dazasu tafi jibi✍️✍️✍️ Share Commmment Vote Please ✍️✍️✍️ [6/29, 08:41] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗 *GIDAN GADO* 💗💗💗💗💗💗 *(WALIMA&DINNER)* *WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.* *🌹🌹EPISODE SIXTY SIX&SEVEN🌹🌹* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *Alhmdulillah ngd da Addu'oi ku Hussaini yaji sauki har yana magana ma.* _*Ina kuke Masoyana ga Sabon Novel dinan da zai zo muku nan ba da dadewa ba mai suna 💞💞WAZAN AURA? 💞💞 tausayi da ban al ajabi da yarda da kaddara duk a cikin Sabon Novel Dina mai suna💞💞WAZAN AURA💞💞 kudai kawai karku bari a baku labari ku cigaba da bibiyan yar mutan zazzau.*_ "Wai an kusa gama kunshin kuwa? "Eh saura dama ita daya ta rage a gama to ga mai make up ta iso, ina son ayi a fara waliman nan da wuri ne sbda bama son African time, ke Baby taso kiyi wanka gashinan an hada miki a toilet tunda ke angama miki, to Momy. Kai Masha Allah din Allah ku tayani gani wai Su Nusaibat ne haka ko an canxo Sune, kuzo kuga Amare inda suka hade a cikin wani golden Abaya sun hadu iya haduwa, sun zauna gurin da aka tanada domin Amare Malama juwairiyya ce tazo ta gwangwaje musu wa'azi mai ratsa jiki akan aure Amare sun sha nasihohi sosai, Anci ansha can na hango yan gidan gado fans sun ci ankon hijaban Su milky colour sunsha kyau, sister Adama naga tana ta ribibin Amso musu take away da ake raba gurin takwaranta Aunty Adama a,a Su sister Adama Amara kirjin biki, a karbo har da nawa karki manta dani😂. Taro ya watse tubarkalla ansha selpie can na hango takwara ta dage sai sunyi selpie da Amare, kai su daughter kibi a sannu kema zaki shiga pic din kai Banga Maman Ahmad bane da sister Nafeesat ko mota ta Makale muku a hanyane😂 to nima dai bari na matsa kusa duk da ba tsawo gareni ba Anya za,a hangoni kuwa🙈kai sisters kumin karo karon tsawon ku mana nima ko a hangoni a selpie nan, haka aka gama WALIMA lpy aka tashi sai kuma gobe in Allah ya kaimu zamuje mu kwaso shoki, dole in nemo heels shoes domin a hangoni da kyau, 😂gurin Dinner din nan to sai dai matsalan banda mayafin sawa Amma tunda garin su sister Adama ne ta Aramun nata, 😜. ************************* "Eh Mamy ina ta jiran su juwairiyya har anyi WALIMA an tashi Basu zo ba ok sun kamo hanya harda Yaya Bilal da Muniba to sai sun iso, "nima yanzu na gama waya dasu Mama tace mun jirgin karfe biyar din safe zasu taso harda Mami da Yaya Umar da Yaya Jafar, "ok Allah ya kawosu lpy Ameeen suka Amsa Basu suka kwanta sai karfe goma sha daya Bayan sun gama turaren jiki, Asuba ta gari Hajia Kilishi tazo ta tashesu Sumy artist aka kira don suyima duk wanda suka zo bikin Make up, aiko ranar sai dasu Yaya Mubarak suka ga Amaren su, sai dasu ka gigita ganinsu, sbda Kara cika da kyau da suka karayi, Yaya Amar kasa hkr yayi jan Zahra yayi can boys quarters ya gama uhmmm Nidai bakuji a bakina ba, ba ruwana🙈kar sister Adama tace nayi rashin kunya, to suma dai ta fanni su Yaya Mubarak hakan ta kasance niko nace in kunyi hkr anjima Ana gama Dinner Kilishi zata kawo muku Amare, Well come Queen palace hotel yola haka naga an rubuta a saman gurin suna bada wani light mai kyau, Biki yayi biki mu a can muka kwana rawa rawa, kidane ke tashi na mawakin nan mai tashe Hamisu breaker ne ke ta wakarshi ta jarumar mata, mutane sun fara zuwa Ana sauke su a hadaddun motoci, can na hango su Mami ita da juwairiyya da Muniba kannin Raleeyat sun cakare sun ci ado kamar ka sace su ka gudu, gefen Mami na kalla sai na hango cingum nata wato Yaya Jafar a gefenta can na hango yaya Umar nata dama dama da Juwairiyya nace kodai kodai😜. Tun Daga kofar shiga gurin aka zuba wasu filawoyi masu kyau, wata hadaddiyar Motane ta parker inda ta jawo hankalin duk wanda ke gurin tuni Mc ya canza kidan I am fall in love, wasu hadaddun yarane guda biyu suka fara fitowa Daga Motar kaman yan larabawa,,,,, sorry sai kunji ni anjima kuyi hkr da wannan one love. KUCIGABA da bin yar mutan zazzau Share Vote Comment Please ✍️✍️✍️✍️✍️ [6/29, 08:41] +234 803 742 0816: ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com💗💗💗💗💗💗 GIDAN GADO 💗💗💗💗💗💗 (KILISHI HOUSE) WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU. 🌹🌹EPISODE SIXTY FOUR&FIVE🌹🌹 Sadaukarwa ga kannina yan biyu Hassan da Hussainikilishiini Allah ya baka lpy ya tashi kafadunka Ameen ya Allah. BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. ************************* Sun isa Yola lafiya kasan cewar a jirgine karfe biyar na yamma sun isa, direct Motocin gidan Hajia Kilishi ya zo daukansu can suka wuce, Bayan sun isa sunje sun tarar da Zahra a can gidan ita ma an kaita bayan sunci Abinci sun huta, daki daya aka ware ma Amare wannan umarnin kilishi ne, "Sittynerh buri ya cika an Auri Yaya Mubarak, 😜harda wata ta fara ciwon so, "Naji din naga wata ma hakane ta gama jan ajin Ana so Ana kaiwa kasuwa, ita dai Raleeyat dariya ta musu Nidai bana cewa komai nasan ina cewa yanzu za, a gwasaleni, dariya gaba daya suka kwashe dashi ai ke yanzu Auntyn mu ce, slmar da akayi shi ya katsemusu hiran da sukeyi, Aunty Adama ne ta shigo ita da wasu mata su biyu shuwa, Arab ne matan "yauwa ga Amaren nan yanzu yau zaku fara aiki ko sai gobe, "ai Hajiya tun yau ya kamata a fara sbda bamu da isashen lokaci, "ok to shikenan yan zu ko akwai abun da kuke bukata? "Eh to in ma muna bukata zamuyi mgna sannan akwai hadin kajin nan da yake kitchen din Hajia Kilishi a dauko mana da wani jarka da tsimi a fridge dinta, "ok to bari a kawo muku, dayan zama tayi ta fara kwaba dilkan da zata musu Anfani dashi ita kuma dayan ta shige toilet din dakin don hada musu ruwan dazasuyi tsarki dashi da wanka yaji turaruka Kala Kala, a ranar sai da suka kai sha biyun dare Ana abu daya a shafa wancan a goga wancan a turara wancan su ci wannan su sha wannan, Washe gari nayi aka Dora a inda aka tsaya, Ana cikin musu turaren tsuguno ne sai ga Hajia Kilishi ta shigo ita da Hajia Yaya, "kai Masha Allah Aikin ku na kyau sosai ina sun da an kaisu ne inji Sakon kyautar mota Daga mazajen su, su Momy dasu Aunty Adama suka sa dariya sai Hajian mu, "ato ai gskya na fada, suko gaba daya kunya ma ta Basu, "yauwa mai gyara a gyaramun jikokina da kyau komai yaji zam zam fa, "to Hajia baki da matsala to shikenan fita sukayi dukan su aka bar Amare da masu gyaran jiki suna cigaba da Aikin su, Kasan cewar gaba daya Hajia Kilishi ta Anshe wayar Amaren, haka angwaye sukayi ta zarya ta hanasu ganin Amarensu, "Yauwa Aminullahi munyi magana da mahaifinka yace mun Business ka karanta to shine da nake so zan bude kanfani ne anan kaduna nake so ka dunga kulamin dashi, tunda kaga Shi Amar Aikin soja yakeyi duk ya kosa ya ajiye Aikin nan, sbda haka Yanzu ya kake gani? Already dama an riga an gina kamfanin kawai ma, aikata za, a dauka, shine nakeso in danka Amanar kamfanin a hannunka, "Insha Allah Daddy ba matsala Allah ya tayani riko, Ameen ya Allah Kai kuma Mubarak tunda yanxu hankakinka ya dawo jikinka sai kayi kokari kai da matarka ku farfado da Asibitinka, "insha Allah Daddy, "yauwa Aminullahi ga wannan takardun gidane dana baka halas a Malali quarters dake kaduna Allah ya baku zaman lpy, Kai kuma Mubarak kaine Babba ga Makullin naku gidan nan kai da dan uwanka kowa da part dinshi, in ya zo sai su dunga sauka shida Matarshi, Allah yayi muku Albrka gaba dayan ku ya baku Zuri'a na gari, sunkuyar da kai sukayi hadi da cewa Ameen ku tashi ku tafi, "uhmm Daddy nace ba wai yaushe za, a bamu matan mune,? "To Nidai ban sani ba kuje ku tanbayi mutumiyarku kilishi, dariya dukansu su kayi harda Daddy, "Amar ne yace wlh Daddy tsohuwan nan fa ta cika kofsi ta bamu matan mu kawai ta wani hana mu Sai anja mana rai, "gidan ku Amar kai rasa kunya ko dariya su Mubarak suka Kama yi mai. ************************* "Dan uwa lpy? "Ka bari kawai wlh dan uwa kwana biyu inata mafarki da Umma ne tana kirana da in taimaketa, gashi Abba ya hanamu mu nemeta, kawai sai ya fashe da kuka, rungumeshi Umar yayi yana lallashin shi, Insha Allah za, a ganta kayi hkr dan uwa taso muje, mikewar dazasuyi suka ga Baffa Jibrin shima kukan yakeyi "Jafar kaje na baka izini ka nemo mahaifiyarku, Amma ka sani cewa ni na saki Habiba bazan iya Kara zaman aure da ita ba, yana gama fadin haka ya juya da sauri ya tafi, Bayan sati daya da bikin Su Ummimi Billy ta koma makaranta dama bata karishe secondary dinta ba, ta kuma shiga islamiyan bayan layin su, Duk da in tafi an dunga nunata kenan Ana gulmanta wasu har gabanta ma suke zuwa su yaba mata mgna suyi gaba, duk ta rame ba wani sauran gayun nan da iyayin da take dashi, gashi dangin Umman duk sun yardasu, Kakan Sune ma da take lekowa tace anga Habiba to yanzu ta dena zuwa, su iklymsi kuwa dama sunyi auren su sun Auri masu rufin Asiri suna zaune lpy a gidajen su, ************************* Yau kwanan su Zahra Ashirin da shida da Aure in ka gansu bazaka ganesu ba sbda tsananin gyara da suke sha, duk inda suka zauna kanshi ne ke tashi, Kilishi tace sai randa suka cika kwana talatin zata mika ma kowa matarsa sunyi zarya har sun gaji ya hanasu ganin su, Su momy suka fitar da ankon Dinner dana Mother day da zasuyi da Hajia Kilishi da Amar ma sunce A barshi, su Momy suka dage sai anyi anfito da Anko Kala biyu da Material da lace duk wanda suka Amsa sunan su, Ankon ka shine pass dinka na shiga gurin Dinner, to inasu sister Adama da Sister Nafeesat da Maman Ahmad da takwara da Fatan kunji da duk yan gidan gado fans sai ku tanaji anko Don musamu mu isa gurin Dinner kar a hanamu shiga. Don jibi za, ayi Dinner washe gari kuma mothers Day hade da walima, sai a mika Amare dakinsu. ************** Kuyi hkr da wannan wlh kaninane ba lhy muna Asibiti dashi tun jiya har yanzu bai farfado ba Allah ya baka lpy ya tashi kafadunka Ameen ya Allah. Share Vote Comment Please ✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️ [6/29, 08:41] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗 GIDAN GADO 💗💗💗💗💗💗 (DINNER 💞💞) WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU. ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com 🌹🌹EPISODE SIXTY EIGHT&NINE🌹🌹 "Wayyo Allah na Ummu ki dagota mu tafi asibiti karta mutu su likitocin Basu jin tsoron Allah ne, da gudu ta fito kofar gidan su ba kowa a layi can ta hango wani makocin su ya gunguro mashin din shi, da gudu ta karisa kusa dashi don Allah mudi ka taimakemu Rabin raina zata mutu ciwonta ya tashi, da sauri ya saki mashin dinshi ya bita tarar wa yayi Ummu na ta tofa mata Addu'a ita ko ba abunda takeyi sai kukan wayyo kafanta ku ciremun kafan in huta Ummu please zan mutu Ummu, kamata sukayi suka fito da ita kofar gida don tafiya da ita Asibiti da sauri Sumayya tayi hanyar bakin titi don taro abun hawa, rikita rikita kenan wai shin mai ke damun yar uwar Sumayya to meye ma asalinsu to ina zasu samu kudin kaita asibiti shin Mudi zai taimaka musu ne,? Wadan nan Amsoshi naku duk yana cikin Sabon Novel Dina mai suna 💞💞WAZAN AURA💞💞karki sake ko ka sake a baka lbr yana nan tafe nan bada jimawa ba, kudai kucigaba da bin yar mutan zazzau. V.I.P hall wasu red and pitch colour din filawoyi ne aka zubasu tun Daga parking space har zuwa wannan hall din da yake bada wasu kalolin haske duk lokacin da ya bada red haske yana kawowane rubuce da sunan MUBARAK WED NUSAIBAT, yayin da ya koma kuma sai pink colour ya fito hade da sunan AMAR WED ZAHRA, yayin da in white colour ya fito yana fitowane da AL'AMEEN WED RALEEYAT, da sauri na waiga bayana kasancewar gabada light din nan ya daukemun hankali, abunka da Gida babu makota babu dangi sai dai dai, sister Adama ne ta tabo ni sister ki waiga kar lbr ya wuce mu fa, ai da sauri na isa gurin Motar ina jiran fitowan Amare Jafar ne ya bude musu kofa, wadan nan Yaran nan da nan suka isa gaban Motar can sai Gasu Afan da Abul khair suma sun iso gaban Motar dana Kara kallo da kyau sai naga ashe Iman ne da Anwar wa innan kyawawan Yaran sun ci ado da wani hadadden ready made jajaye an musu adon black a jikin rigan ansa Happy marriage my Daddies, sukuma su Afan sun sa wani pink din yar kanti anyi mishi rubutu da white colour ansa happy marriage my Aunties, su yaya Mubarak suka fara fitowa inda na daskare a gurin a tsaye Masha Allah perfect match yaya Mubarak yasa wata black cout nectie dinshi redita kuma Nusaibat tasa wani red weeding gown zaka dauka irin baturiyan nan ne, kusan dukan su shigan dasukayi colour din light nasu kawai kudai reader ku kwatanta haduwan da wadan nan masoyan sukayi sun fara tafiyane nan su Affan suka fara musu ruwan wani turare mai masifan kanshi, su Iman kuma suna watsamusu wani pink roses nan Mc ya saki wakar nan ta M. Shareef RANAR KUKE JIRA YAU GASHI TAZO NIMA DA TANBURANA GASHI NAZO, Nan fa guri ya kaure da shewa, Bayan Amarya da Ango sun zauna a gurin su kowa ya natsu, nan Mc ya fito ya fara bada sanarwan Ana bukatan Mami kanwar Amarya Nusaibat tazo ta bada lbrin Amarya, "tab aiko wlh kin bar zuwa a gama kallemun ke inda kika hadun nan dama ga abokanan Yaya Amar nan sojojin can tun dazu naga suna kallonki, sai dai ni kuwa inje inyi, aiko fita yayi ya isa fage yayi fuska Mc yace "Mallm yadai Mami fa aka kira yace eh ai nine Mamin, gaba daya hall din dariya aka farayi, fisge mike din yayi ya fara gabatar da suna "My name is Mijin Mami gaba daya dariya aka karayi nan ya bada tarihin Amarya, Daga karshe yace "au na manta in gaya muku cewa ita fa mayyan dan wake ne😜ya mika ya gudu haka dai aka gama bada tarihin Amare da angwaye, nan Mc ya bukaci Amarya da Ango a fili don su taka, ai tuni su Amarya Zahra aka fito fili dama gata mayyan rawa nanfa guri ya hargize nan Su Hajia Kilishi da Hajia Yaya akaje aka bude bakin jaka anata ma jikoki liki ita ko Ummimi ta kasa rawar sai juyi take yi, can na hango su takwara a fili Ana cashewa kai takwara haka kika iya rawa, su sister Adama Ansha anko lace can na hango su sister Nafeesat da Maman Ahmad a fili suma ba, a barsu a baya ba kai abu dai yayi dadi don har yan Arewa Writers sun je bikin an cashe fa, Bayan an gama wasa jini ne a ka fara save ur self nan naga su sister Nafeesat an fito da katon jaka kai sister irin wannan katuwar jaka haka Kai ashe ba ita kadai bane har dasu Maman Ahmad tab a dai ci a hankali takwara can na hangota ta koma gefe sai aswaki take da cinyar kaza Bayan ta gama debo shokinta💃, kai Masha Allah an raba su kalanda ne bucket ne memo tirmin tsani kayan make up ne, kai daughter abun har da tsari haka kin karba kin Kara karba, can na hango sister Nafeesat ita sister Adama suna masu rabo ina ruwan Amarori kirjin biki😜, nan dai taro ya tashi lpy komai ya tafi yanda yakeso daganan direct Gidan su aka wuce da Amare sai muce Allah sa sun shiga a sa, a Ameen. Kucigaba da bin yar mutan zazzau Share Vote Comment Pleasssseee ✍️✍️✍️✍️✍️✍️ [6/29, 08:41] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗 *GIDAN GADO* 💗💗💗💗💗💗 *(AMARE HOUSE FIRST NIGHT 🙈🙈)* *WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *🌹🌹EPISODE SEVENTY&ONE🌹🌹* "Inna lillahi wa Inna ilaihirraji'un Sumayya kaman jinine fa a hannunki, "Eh Ummu jinine Ummu kisa nayi na kasheshi wlh!!! "Garin yaya waye kika kashe ki fadamun meyasa kikayi kisa na shiga uku ni Hajjo so kike a rabani dake kin san ku kadai kuka ragemun a duniya ga yar Uwarki bata da isashen lpy dake muka dogara, Wayyo rayuwa, wai me kasan mu take so ta zamane kasa ba tsaro talaka baijin tausayin dan uwanshi talaka mai kudi baijin tausayin na kasa dashi, shuwagabanni tunda suka ci zabe suka wzar damu ta'addanci yayi yawa a kasata a kashe ku a kashe mazajenku gwamnati tayi shiru ta zira idanuna a koreka a mahaifanka kabi duniya kana garari ka rasa mai taimakon ka, ya Allah ka kawo mana gaji, to niko zeey yar mama nace Ummu mai yayi zafi haka to kudai ku daure ku cigaba da bin alkalamin yar mutan zazzau don jin wannan kayataccen lbr mai dauke da rikita rikita da sarkakiya da rashin tausayi da soyayya, mai ban tsoro tsakanin Mutum da aljani duk a cikin littafin 💞💞WAZAN AURA💞 BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. Sun isa gidan Amare karfe goma na dare gidane wanda ya keru ya Amsa sunan sa part uku ne a gidan Komai yaji, shima Yaya Ameen a nan zasu Amarce kafin su wuce kaduna, "yauwa kowa ta shiga da kafan dama Aunty Adama ne da Guggo Zuwaira na SOBA suke fadin haka, kuma suyi Addu'a, ban Kara rudewa ba sai da muka shiga falon gidan wayyo sister Nafeesat rufe bakin wannan irin kallon haka karkisa a rainamu mana ace mana yan kauye😜 mana, kudi sunyi kuka a gurin nan Daga Dubai Daddy Babba yayo musu oder furniture's furniture's din ta red and black ne dayake shine best colour na Nusaibat kawai jinayi kafata tana limewa kasa da sauri na kalli kasa naga ashe wani irin hadadden carfet da in Mutum ya taka kafarshi ke limewa ciki, wani gurine ya dauki a Hankalina kuma gurin an mishi decoration da filawoyi sai bada colour sukeyi gurin ya hadu sosai ina zuwa gurin naga ashe dining area ne gurin, gefe kuma an dora wani katon pic din Amarya da Angon sunsha kayan likitoci suna ta dariya abunsu kai tsayawa lissafo muku haduwar falon zai sai mukai dare Bamu gama ba har hajia kilishi taxo ta tarkata mu, mun zsgaya ko ina a part din gidan gaba daya sai muce Masha Allah Komai yaji gida yayi kyau, "to kowa ya fito ga motoci nan za a koma gida inji Guggo tsohuwa Hajia Kilishi tazo ta fara fito da mutane "ku firfito ai angama ganin gida, kowa ya fito su Yaya jafar ne da Motar Yaya Mubarak tunda sukazo dama key din Motar yake hannunsu waya ya Daga ya kira Mami "Matar Jafar ku fito gamu a bakin gate keda su Juwairiyya muna jiranku "ok Mijin Mami gamunan fitowa, "kai Baby wannan kashe murya ai sai kisa in kasa tukin Motar, 😜, to Kinji masoya sister Adama, Bayan kowa ya fito motoci sun fara tafiya saura wasu kawayen su Zahra dasukayi karatu dasu a india su uku suka rage suna jiran angwaye nima dai makalewa Nayi don sai naga kwakwaf, gida yayi shiru sai hasken fitillu da ya haske gidan, Can na hango Angwaye da abokanai sun iso da sauri na leko da kaina ta inda na boye part din Yaya Ameen suka nufa Bayan an rakoshine suka fito suka raka Amar, suna fitowa Yaya Mubarak yace musu to ngd a koma haka don Nidai kam ba mai shigamun daki "to Sabon salon rashin kunya a dai bi musu yan mutane a hankali wannan irin rawar kai haka, "Eh Naji ku jira in kira muku yammatan dasuke ciki ku maidasu gidajen su, "Amma akwai dan duniya doctor Allah ya shiryeka "Ameen kunga inada abinyi shigewa yayi abunshi ya barsu nan suna jiran yammatan su fito su tafi, Yana shiga ya gansu zazzaune sunsata tsakiya, sallama sama sama ya musu Yace musu Ana jiranku, Amsawa sukayi suna bishi da kallo shiko shigewa kitchen yayi da ledan hannun shi, "to Amarya Allah ya bada zaman lpy sai mun dawo cin Kazan Amarci, tunda munga Angon ma korar mu yakeyi, "to ngd sosai Allah ya kaiku gida lpy "Ameeen. "Kin san meye Salma wlh Mijin nata ya hadufa kedai bari wlh ko a ta hudune dazai aureni zanje, niko nace kwalelenku😏, Suna fita ya fito Daga kitchen din yaje ya kulle musu part dinsu, ya dawo "Amarya bakya laifi ya kamata a bude mun fuskar mana ko sai na siyane, "a,a kai da kayanka ace sai ka siya, murmushi yayi "to yanzu ya kamata ki tashi mu shiga ciki muyi salloli mu gode ma ubangijin da ya nuna mana wannan ranar, "uhmmm tom"ki tashi mana, "MD kafata ta gaji fa ni bazan iya tashi ba, cikin shagwaba tayi mgnar tana langaba kai, "Abu mai sauki Hayaty kice in daukeki, sunkutan ta yayi sai dakin su da sauri nabi bayansu Amma kafin in shiga ya rufo Kofar, "meyasa ka rufe kofa? Sbda akwai yar daukan rahoto fa a gidan nan Bamu kadai bane, "oho na gane aikam kayi mganin sa idinawa😜, Hakanan na make a falo badon naso ba naso in gano muku meze faru🙈 Barci ne ya fara daukana Bayan shigan su da mintoci Bayan na gama ji yana lallaba Amaryar tashi data ci Kazan da ya kawo mata itako tana ta mai shagwaba to ban san yan suka kare ba na jiyo ihun Ummimi tana kiran Hajiya yayah can kuma Naji tsit daganan nima barci ne ya kwashe ni. Asuba ta gari a kunnina da sauri na tashi na boye kar a kamani a koreni in kasa karasa dauko muku rahoton, fitowa yaya Mubarak yayi yaje kitchen ya dawo dauke da wani cup a hannun shi ya shige bedroom din nasu, Da sauri na fice zuwa sashin su Yaya Amar naga duk barci sukeyi Basu tashi ba Karfe sha biyu na rana na koma part din su Yaya Mubarak na gansu zaune falo fuskan shi sai shekin Angonci yakeyi, ita kuma Nusaibat ta kwanta a kafafuwanshi idonta ya kunbura yayi luhu luhu abunka da farar mace, Baby ki tashi muje in Kara dan gasaki don gskya inaso ki warke da wuri, kuka ta saka mai, "ni wlh sai in gudu gurin Momy na ince zaka kashemata ni, Haba mai laifi nanda sati biyu lkcn na warke, sai kace wai anjima 😭 "Amma dai wlh ke raguwa ce Baby "Naji din, dariya ya Kama mata ta dauki pillows tana dukanshi dashi, tana kukan shagwaba, "tashi kiyi tafiya mu gani, "anki din kuma sai na hadaka da Momy na, "don Allah bari in kiramiki ita abunda fa namiki jiya da dare zaki fada mata, rufe ido tayi da sauri tana murmushi ni wlh Karka kirata nifa sai na kirata, zuwa kusa da ita yayi ya rungume ta ya manna mata kiss a fore head dinta kara rungumeshi tayi ta lafe a kirjinsa kaman za,a kwace mata shi, a hankali ya dunga rada mata zafafan word masu ratsa zuciyan masoya a su sister Nafeesat har an baxo kunne aji to baxaki ji din ba, a hankali ya fara yawo da hannun shi a jikin ta zage zif din rigar dake jikinta yayi, a hankali rigar ta zame, tana zamewa ya maidata kirjin shi ya rungume dama ba bra a jikin ta, ai da sauri Na rufe idona Na 🙈na fito da gudu dan kar in kalli abunda yafi karfin eyes Dina, sai dai ko Takwara zaki karasa dauko mana rahoto to, ina fita sashin Yaya Amar Nayi ai ban kai ga shiga ba Na juyo sbda abunda idona ya hango mun oh ni Zainabu Abu su Yaya Amar ba hkr su Zahra za, asha ata kuwa😜🙈, Sashin su Yaya Ameen Na wuce su zaune Na ganshi rungume da yar Amaryanshi yana bata tea a cup tanata zubamai shagwaba, Uhmmm Kinji in tattara in koma gidan Hajia Kilishi domin dauko muku rahoton abunda ke gudana a can tunda gidan Amare yafi karfi Na bari mu bari in sun gama cin Amarcin ma dawo, "Yauwa Mama mun fito zamu wuce insha Allah ke sai yaushe zaki dawo? "Ba yanzu ba sai mun gama zagaya dangi kilama Babanta zai koma UK da ita ta kwana biyu, a can, "tab wlh ba inda zata kuwa, to mare kunya tunda kaine mijinta sai ka hana🙄, fitowa sukayi duka tare dasu Juwairiyya su Sai su sauka Kano sukuma su wuce Zaria, Mami kuma tana tare da Mama tare zasu koma, bayan sun rakosune Jafar yaja Mami gefe "Matar Jafar jafar zaiyi kewanki, nima zanyi kewarka Mijin Mami, Karka damu ga waya ai, I luv u "luv You too baby, Baki kowa ya watse an bar Amare a dakunan su, ************************* ZARIA Billy ne zaune gaban Baffa Jibrin ta dukar da kai, "Abunda yasa Na kiraki shine wani malamin islamiyanku yazo ya nuna yana sonki shine nace bari Na kiraki Naji Na bakinki kina sonshi yana da mata biyu yara Goma sha uku, "Eh Abba ina sonshi Nina turoshi ma, "ok Allah yayi miki albrka ya bayyana muku mahaifiyarki "Ameen Abba, Bayan dawowan su Yaya Jafar ne ya kira Billy, tazo "gani Yaya Jafar, "dama ina son muyi wata mgna ce, duk suka kwashe yanda suka dunga kwashe kudin da Mubarak ya bata har yanda suka fara juya kudin kuma Allah ya sanya musu albrka dukansu yanzu sunada plaza uku uku banda gidajen Bayan su, shine muka kiraki domin mu baki kudin ki miliyan biyu ne chif kiyi hkr mun juya miki kudinki bada son ranki ba, kuka Kawai Billy keyi, "ngd Allah ya saka muku da alheri ya bar zumunci kun cika yan uwa Na gari, yanzu a raba kudin nan uku daya Amun kayan daki daya kuma in ja jari innayi Aure in dogara da kaina tunda kunsan yanayin rayuwa, dayan kuma a raba makarantun Islamiya da masallatai ayi ma Umman mu Addu'a Allah ya bayyanata ya yafe mata ya kuma bata lpy 😭dukan su kuka sukeyi, ************************* YOLA Bayan watanni da Auren su Ummimi lekawa gidan Nayi, can Na jiyo muryansu a kitchen ita da Mai gidan nima can Na nufa don gano muku meke wakana a kitchen din, "nifa wlh Na kosa in zama Daddy fa "to kai in banda abunka MD tun yaushe ka zama Daddy Gasu Anwar nan "ban dasu ni jininki nakeso in gani kinaji Dazu da muke waya da Amar yake cemun Zahra nada ciki, shima Yaya Ameen haka yace mu kadai muka rage gskya yau Insha Allah sai Nayi ajiyana nima, da sauri ta rufe idonta 🙈 wai ni yaushe zan dauke kunyar nan ne? Sunkutan ta yayi sai Bedroom dinsu "muje kiji wani lbr, "ba waninan Nidai kawai ka saukeni, wayo zaka mun, yanajin zata dameshi ya hade bakinsu ya fara aika mata da zafafan Sakon ninshi, shiru kakeji ta fara daukan chaji shigewa sukayi suka barni da leke😜. Kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU Share Vote Comment Please ✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️ [6/29, 08:41] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗 *GIDAN GADO* 💗💗💗💗💗💗 *(END END END)* *WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *🌹🌹EPISODE SEVENTY TWO &THREE 🌹🌹* "Kinajina ko Sumayyah nariga na gama duk wani binciken da zanyi game da Mujaheed yanzu saura ya rage naki, gobe karfe 4:00pm zai fita zai je Park kiyi kokari gurin kin Amso A.T.M nashi don akallah akwai kudi kimanin Miliyan uku a cikin Account dinshi gashi matsoraci ne na karshe, har pin din ya fadamiki ni nariga na tanadar da toshe duk wata Kafa daza,a gane Bayan munyi transfer kudin zuwa account dinki, "ok ba matsa Masoyi, tana gama fadin haka bacewa yayi bat, juyawa tayi ta ta kwanta akan katifanta gaba daya na tsorata to me hakan yake nufi shin Sumayya da Aljani take mgna ko Mutum cikin wannan talatainin daren, to nima dai ban sani ba kudai cigaba da bin alkalamin yar mutan zazzau don jin wannan kayataccen lbr mai dauke da rikita rikita da tsoro da tausayi game da fadakarwa da nishadantarwa duk a cikin littafin 💞💞WAZAN AURA💞💞 *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM.* *6MONTH* "Baby yau bazan iya zuwa gurin Aikin nan ba, "to ainima bazanje ba kawai mu zauna musha love din, Hayaniyar da sukaji ne suka waiga, Ansar ne ya shigo da gudu Iman na binshi tana kuka yana zuwa ya shige Bayan Daddy "Daddy kaga brother ko wai in Momy ta haihu kanwarshi ne ba nawa ba, "aidama kanwarshi ce kuka ta Kara sakawa ta juya gurin Momy, "Momy kinga su Daddy sun hademun kai, "Kinji kyalesu Baby na badai ni zan haifa Babyn ba to ke zan haifama ita ko daukanta bazaiyi ba, "yauwa? Momy na muyi mishi gwalo😝, da gudu ya biyota taje ta boye a Bayan Nusaibat tana dariya rikeshi Nusaibat tayi itama tana dariya, Sorry Yaya ko bakaso muce ma HAMMA ne, yanxu ku tashi muje kuyi Break fast yau Zamuje gidan su Momy ne, kuga Uncle Affan daganan mu wuce gidan Mamy muga Uncle Abul khair "yeeeeh zamuje gidan Momy, Uncle Affan zai kaimu shopping, "Haba Baby ya zaki sa musu mai a baki Allah yau banyi niyar fita ko ina ba, ina son inji dimin Baby na fa, kashe mai ido tayi tamai gwalo, zuwa yayi ya kamata da kyar ta tashi sbda tayi nauyi sosai da kyar take takawa, dining suka wuce suda yaransu sun zama Happy family. ************************* *ZARIA* "Ina kike kin wani kun she a daki ki fito ki dauramana girki kowa kika ajiye da zai doramiki? "Maman Hayatu wlh banjin Dadine zazzabi yake damuna bakiga yanzu Yaya Jafar ya shigo ya kawomun magunguna, kuyi hkr bazan iya ba wlh, "tab wlh ba mai girka miki hakanan zaki tashi kiyi, "a,a Yaya kiyi hkr ni na doramata sanwar, "to uwar iyayi da neman gindin zama bazakiyi ba, "to wlh sai Nayi ai lalura bai wuce kan kowa dazakice bazan taimaketa Kinji Amarya Allah ya Kara lpy "Ameeen ngd Halima. Tsaki tayi, tai gaba munafincin banza kawai. "Naji din sai dai Nayi, "Amarya ina abinci na? "Hayatu ka tanbayi Halima ban samu Nayi ba banda lpy ne, "to ince dai ba ciki gareki ba don bama neman kari a gidan nan don bama san yan Uba shiyasa ma muka Hana Halima haihuwa itama, "a'a Hayatu zazzabi ne "ok yafi miki, oh Billy kinga duniya irin gidan dakika shigo kenan to Allah ya Baki hkr zama😒. Mamane take zaune a hadadden falonta da aka gyara mata Yaji furniture's Mami ne take kwance a kujera tana chat sai zuba murmushi takeyi, can na hango Yaya Umar a dayan kujerar shima yana chat, "ke dallah mare kunya tashi ki bar nan kin zauna sai wani murmushi kikeyi na rashin kunya, "Uhmmm Mama kinga Yaya Umar koh, "Kull Karka takura ma yar auta ta, "aike dama Ummah kullum kidinga sa yarinyar nan rashin kunya, binta yayi ta fita da gudu sukaci karo da Sadeeq shi dayake bai cika shiga falon ba yana can gurin Guggon yara, kaman ba dan dakin Mama ba, shi kuma bai son mgna bai son taron mutane, shiyasa akan mance dashi a gidan, mtswww tsaki yayi ya kauce yana kun kunai "ku kudunga abu kaman yara, "to mare kunya miskilin banza miskilin hofi anyi din ficewa tayi ta tafi dakin Hajiya Yayah, Anfara maganar Auren su Yaya Jafar da Yaya Umar, za,a but Ana jiran su Mami su karishe school dinsu ne kasancewar Mami tana Federal College Of Education Zaria, itama Juwairiyya haka, suna gamawa zamu sha biki, ************************* *YOLA* _Three months later,_ "Wash Baby wake up bayana is itching me subhallahi kodai Labour ne, yes MD I think ka dauko kayan babies mutafi Asibiti, ai da sauri ya sunkuceta yaje yasata a mota ya dawo ya dauki kayan Babies din da gudu yaja mota sai hospital dinsu, kafin su isa dama an riga anyi setting komai da za,a bukata, suna zuwa suka shige Labour room, Allah ya kawo mata da sauki ta sankato Babies dinta duka mata irin su daya sak Mahaifiyarsu, rungume ta Mubarak yayi saboda farin ciki, Amar ya fara kira nima dai gori ya kare kasan ni ba rago bane Baby na ta haifi yan biyu duka baby girl an ma su Daddy Mata, "yes Besty kaman kasani kuwa Daddy yana rikon Hassana, dariya duka sukayi, yana kashewa ya kira Yaya Ameen shima ya fadimai, shima yace Sa, eed na rukon Hussaina nan da nan lbr ya karade family, nan da nan Asibiti ya cika, kowa sai santi Baby akeyi tuni an tura ma su Yaya Amar dasu Mami pic din Baby da Daddy UK ai dukan su sunce gobe suna Yola, Washe gari Hajia Yaya Mami, Guggo tsohuwa, su Yaya Amar su Yaya Ameen duk sun iso, Ranar suna ya zagayo Yara sunci sunansu ba,a chanja musu suna ba, anyi bidiri ansha suna, kudi sunyi kuka don yan biyu sun san su yan gatane don Daga kakaninsu har iyayen su kowa akwati gudane na set din kaya, hajiya Kilishi kuwa ragunan suna ta bayar, shiko Talba kyautan kujerar saudiya yama jikokin nashi gaba daya su ukun kowacce da matarshi, zasu tafi, shiko Daddy UK kyautar kamfani yaba jikokinshi yan biyu, yayin da ya biyama Mama saudiya ita da Abbu, Abbu yayi kukan farinciki ya rasa bakin mgna, Aunty Amarya kuwa yanzu ladabi take ma Mama sosai, Billy ciki gareta Amma sbda tsoron karsu Hayatu da Mamanshi su sani Koda yaushe cikin kulle cikin take kuma Koda yaushe da hijabi take yawo, taso taje Sunan yan biyu Amma ciwo ya hana ta zuwa cikin yana wahalar da ita sosai, shiyasa bataje ba Amma tasai kayan Baby daidai karfinta, ta aika dashi, kuma Ummimi taji dadi sosai, Bayan shekara biyu Can na hango wata hamshakiyar mata tana tuki cikin kwarewa ga wasu kyawawan yaranan da ganinsu yan biyu ne, ga kuma wasu yan matasan yara mace da namiji duk sun cika Motar da hayani sbda game din dasuke bugawa, "kai Masha Allah Yaran nan Allahumma yahdikum duk kun cikamun kunni da surutu, "Momy Hamma ne fa yake mana cuce shida cicter, kai wai cicter ko Hausa ma bata iya ba ko Hamma, "Dallah tafi ki iya Hausa ma Kinji kyalesu Muma mu koma gefe mu buga namu da ban, "to in kun gama surutun ku fito mun iso, wani hadadden gidane mai dauke da two flat gidan ya tsaru, sosai, wata na gani ta fito da gudu ta rungume Yaran gaba dayansu, "ke wai yaushe zakiyi hankali Mami kin san da da da yanzu ba daya bane, tom, haka suka yini a gida, itama Matan Yaya Umar nan ta dawo suka sha hira, "Yauwa Mama kin san yau zanje Ahmadu Bello Teaching hospital dana saba zuwa duk karshen Month in danyi volontry work ga marasa karfi, "Hakane Allah dai yayi albrka ya Kara daukaka, "Ameen Mama yauwa a kai su Anwar da yan biyu gidan Mamsu sumata yini suga kanin su, "to Bari shugaban miskilanci ya dawo, sai ya kaisu, "ok Sadeeq, ai wlh Mama ya huta ni rayuwar shi birgeni takeyi, "Subhallahi meya sameta wlh a bolan can aka daukota tana ta kwara Amai Mahaukaciya ce kawai wayen gari akayi aka ganta a gurin shine akace a daukota a kawota mai be taci wani abun da ya lalata mata ciki ne, "ok ku biyoni da ita zuwa emergency, in dubata, "to Hajiya Allah ya Kara girma da daukaka ubangiji yamiki abunda kikema jama'a Ameen ya Allah ngd, "Ai in gayama ka kaf Asibiti nan ba wanda bai san taimako irin na matar nan ba tayi maka aiki kyauta ta saimaka mgni, sai dai duk karshen wata take zuwa, yar cikin City ne fa a Kusfa take, amma ance a Yola take Aure da, ace zamu samu masu kishin kasar mu irin haka ai da anci gaba sosai, Bayan ta zauna a Office dinta ne aka shigo da matar, zuwa tayi kusa da gadon da aka ajiye matan, "kai Maman Jafar Inna lillahi wa Inna llaihi rraji'un kece haka kawai kuka Ummimi ta saka, lallai rayuwa bata da tabbas, haka ta dubata tamata duk abunda ya dace, wasu mata tasa suka mata wanka, aka gyarata tas kaman ba ita ba, V.I.P ward aka kaita, nan da nan ta kira gida aiko gaba daya sai Gasu, sun zo nanfa kowa kuka, Billy tafi kowa kuka, Satinta daya aka sallamesu suka koma gida, nan aka dukufa da Addu'oi har Umma ta warke, mai kula da ita musamman Ummimi ta nema mata, tasha kuka kuwa ta roki su Mama gafara da kowa da kowa, duk sun gafarta mata, Rayuwa taci gaba da tafiya shekaru sun ja inda Ummimi ta Kara haihuwan da namiji, Mami ma sun haihu, ita da matar Yaya Umar. Tammat bi hamdulillah wa dubban akallah umma wa bihamdika Ash hadu An la ilaha illah anta astagfirka wa atubu ilaik, Abunda na fada daidai Allah ka bani ladan shi wanda Nayi kuskure Allah ya gafartamun, Yau ne na kawo karshen littafina mai suna Gidan Gado, da Fatan ya fadakar kuma ya nishadantar daku, Ku biyoni a Sabon Novel Dina mai Suna 💞💞WAZAN AURA💞💞 yana nan tafe, taku har kullum yar mutan zazzau, zeey yar mama ce share vote Comment Please ✍️✍️✍️✍️✍️