COMPILED BY AYSHA GALADIMA [4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE* *NA* *BATUL ADAM JATTKO* ```Marubuciyar``` *DAMA TA* *AMFANIN SOYAYYA* ```NOW``` *FURRUCINA NE* *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* *Page 1* " Please Madam kar ki damu in sha Allah za ki shiga lfy ki fito lfy mu wannan asbitin aikinmu ba ya samun matsala kin ji? Ki kwantar da hankalinki don kwanciyar hankalinki shi zai ba wa aikinmu karfin gwiwa kin ga a yau ma mata 2 na yi wa Theater nan da sati za ki ji kamar ba ke aka yiwa ba sai de ki sa d'anki a gaba kina kallon sa ki ci kaji ki ci ragon suna". Dr Fanna ta k'are maganan tana mata murmushi Hajiya Halima ta yi murmushi cikin azaban ciwo ta ce "Dr ba wani Dan Adam da ya isa guje wa kaddararsa a jikina nake jin ba zan rayu da abin da zan haifa ba, amma don Allah Dr Fanna ina neman alfarma a wajenki dan Allah idan Allah Ya sa ban tashi ba ki rike min d'ana amana kar ya yi maraici yanda ni na yi kuma ina son ki auri Addulsamad mijina ni ban san asalina ba an ce wai hatsari mota muka yi da Babana shi ya yi loosing memory wanda har yanzu bai dawo hayyacinsa ba iya sunansa kaɗai ya sani yake iya fada kullum idan na ce masa Baba ina ne gidanmu su waye danginmu ba ya magana sai de ya ce *Nasuru* ni kuma fuskata ta b'aci aka canza min wata dan da banma san asalin fuskata ta da ba a gidan su Abdulsamad na samu kaina kuma shi ya zama mijina. Ba wahalar da ban yi ba wajen neman dangina ga shi har ina shirin barin duniya ban san ni wacece ba, ban san dangina ba. Babana bai dawo hayyacinsa ba kuma motan da muka yi accident da shi ance ya kone ba asamu wani bayanai a ciki ba. Ina tausaya wa abin da yake cikina don shi ma na san zai yi rayuwa cikin rashin uwa duk da yana da nagatarcen uba kamar Abdulsamad. Ki ceci rayiwan d'ana ta hanyar auren ubansa dan idan na san a hannunki na bar shi ba ni da sauran damuwa, Dr Fanna kina da tausayi da amana duk da ban san halinki ba, amma ki min alk'awarin za ki auri Addulsamad yana da kirki haka danginsa ma suna da kirki amma hankalina ya fi kwanciya dake" Juyawa ta yi ta kalli inda mijin nata yake da ganin yanda ya hade fuska ka san ba ya son maganganun da take yi. Murmushi ta yi ta sake damk'e hannusa ta ce " Ya Abdul na san ba ka son wannan maganganun nawa amma na rasa me ya sa nake yin su nima. Kuma na san ka amince za ka auri Fanna ko da ina raye ne ina son ka dauki Fanna a matsayin Halima ka ga kai ma ka sha cewa muna yanayi da ita. Abdulsamad ka yafemin idan da gaske ne scanning din da akamin namiji ne abinda zan Haifa kasa masa sunan Babana *NASURUDDEEN* idan macece Halima dan Allah ka ce wa dukkan danginka su yafenin, idan Babana ya warke ka ce masa ya yafe min. Ina son sa haka ina son mahaifiyata idan ka ganta ka ce na rayu da son ganinta Abdul Ina SON KA INA SON KA , INA SON KA AURI FANNA SHI NE FANSAR SOYYYAR DA NA MAKA YA ABDULSAMAD ka yafemin" Cikin rikicewar murya da tsorata da al'amuran nata ya ce " Halima amma mun gama duk wannan maganganun tun a gida ko? Da kin bari an fara aikin nan da yanzu an gama ma." Dr Fanna fita ta yi dan wani irin kuka ta ji yana shirin kwace mata da sauri wata Nurse ta bi bayanta ta ce "Dr idan ta k'ara wasu minutes za a iya samun matsala fa". Ficewa ta yi a Theaterroom gabadaya ta yi office dinta nurse Zainab na bin bayanta. Daukan wayanta ta yi akan Table amma ya kubce zai fadi da sauri Zainab ta tare ta ce" Dr wa za a kira miki". Cikin kuka ta ce "Dr Husaina ko Dr Hafsa". Zainab ta yi saurin danna K'iran Dr Husaina yana fara ringing ba jimawa ta dauka tana jin an dauka ta karawa kunne Fanna. Dr Fanna cikin kuka tace "Dr ki yi saurin zuwa ceton rai Dan Allah ki hanzarta". Daga can bangari ta ce "subbahanallah Dr Fanna ya aka yi?". "Dr Husaina ba lokaci kawai ki kamo hanya na shiga cs amma na kasa na fito". "Ok gani nan ma ina B Ward na zo duba wani patient ɗina. Ta kashe wayan ko minta daya ba a yi ba ta fado office din da saurinta. Fanna ta ce "ga Zainab ku tafi sauran nursing din suna ciki. Husaina ba ta tsaya b'ata lokacin ba ta fita Zainab ta bi bayanta, Dr Fanna ta kasa zaune ta kasa tsaye sai safa da marwa take a cikin office daga karshe ma bakin Theaterroom din ta je inda yan'uwan Alhaji Abdulsamad suke amma duk ta fisu fita hayyaci shiko Alhaji Abdulsamad tunda ya tsugunna ya maida kansa k'asa bai sake d'agowa ba. Ba a fi mintuna 30 ba wata nursin ta bito da yaron a hannu da sauri Aisha ta mek'e tana k'arasowa inda take tana mek'a hannu girgiza mata kai nurse din tayi tace "Uwar yaron tun kafin a fara mata aiki ta ce idan muka ciro mu ba wa Dr Fanna." Duk suka bita da kallon mamaki nursing ta yi inda Dr Fanna take a tsaye kamar an dasa ta ta mek'a mata yaron tayi Dr Fanna jiki na rawa ta karbi yaron tana cewa "Ita uwar yaron fa yatake?" Shiru nursing din tayi tana sa hannu cikin aljihunta taciro wani takaddu "tace gashi tace a baki wannan, a ba wa mijinta wannan" Fanna ba ta karbi takardun ba tace "Na ce miki ya ita uwar yaron?" Ajiyar zuciya nursing ta yi cikin harshe turanci ta ce "ba zan iya cemiki lafiya ba dan gaskiya tayi bleeding sosai..." Abdulsamad Bai bari ta k'arasa ba ya meke da sauri yana cewa "what!!!" Haɗe da yi hanyan theates room din a zabure, da sauri Alhaji Abdulraham da Abdulmajid suka kama shi cikin wani irin sanyin murya ya ce "brother ku bar ni na shiga na ga halin da Halima take ciki idan na rasa ta za ku rasa ni bro Dan Allah ku barni kar su fito da ita su ce ta mutu idan nashiga zance kar tamin haka na san tana Sona ba za ta tafi ta bar ni ba. Dan Allah ku bar ni. Da k'er suka ja shi suka fita da shi a falon wata babbar mace wanda da gani ita ce mahaifiyar su Alhaji Abdulsamad Hajja ta meke tana cewa "Ke bani jikana na gan shi shi ne jikan fari magajin gida wannan nawa ne ko duka ne an ce ka dauki na fari" . Ba ta sa hannu ta karbi yaron a hannu Dr Fanna da ba ta san ma tanayi ba ciki wani iri gudu ta fad'a d'akin theater din har sun gama dinkin amma suna tsaye a kanta nauran gwajin numfashi suke gyara mata amma ba alaman zai yi aiki a hankali Fanna ta karasa inda Halima take a kwance ta sa hannunta a bayan wuyanta tana laluman jijiyar bayan wuyan nata ta tsanya yatsunta biyu a daidai inda ta san za ta samu jijiyar wanda ko da mutum suma ya yi to za a samu wannan jijiyar tana harbawa idan ya daina to tabbas rai ya tafi ciki wani irin zafi ta cakumi Dr Husaina tana cewa "Why she didn't breathing? Na ce me ya sa ba ta nunfashi? Halima kar ki min haka me yasa za ki mutu ba tare da kin gayamin dalilin da yasa muka kamu da soyayyar juna lokaci k'ank'ani? Cikin watanni tara na san ki amma ina jin ki kamar wata ɓangare na rayuwata" Sauran nursing din ne suka kama ta suka fita da ita tana tirjewa. Sosai family 3brothers suka ji rashin Halima dan yariyar kirki ce har hajja da ba wani damuwa tayi da ita ba ta ji rashi musamman ma oga Abdulsamad ba karamin wahala a kasha ba kafin a samo kansa ya fara magana shi ma da kyar ake jin maganan nasa wanda yawanci ma idan ya ga Nasir jaririnsa yake yi. Dr Fanna kam kullum tana hanyar gidan idan za ta tafi wajen aiki sai ta biya ta gan shi, idan ta tashi sai ta biya kullum da kuka take fita tana so ta ce a ba ta yaron amma tasan bata isa ta fara ba saboda Hajja ta kasa ta tsare. Gobe ne za a yi sadakar arba'in din Halima duk suna zaune a babban falo akan dining table ana breakfast idon Hajja ne ya yi wani irin cikiwa da kwalla da ta d'aga kai ta kalli yaran nata Abdulmajid Abdulraham matan su zaune agefinsu sai Abdulsamad ne kawai shi kadai ba matarsa tana tausaya masa musamman idan ta tuna a rana daya ta haifesu sunyi karatu lokaci daya sunyi aure lokaci daya amma shi ga shi tasa matar ta mutu, ta goge kwallan idonta ta sauke idonta akan Amina matar Abdulraham wanda ita ma ko yau ko gobe tasake kallon Aisha matar Abdulmajid ita ma da cikin wata biyar da dan kwanaki ahankali ta ce "Allah Ya raba ku lafiya shi ne fatana Allah Ya raya min NASURUDDEEN". Cikin sanyin murya suka ce Amin shiko Abdulsamad bai yi magana ba sai kawai ya kai hannu kan kujeran gefinsa wanda wajen zaman Halima ne Hajja ta ce" kar ka damu Abdulsamad za a samu wacce za ta zauna a kai cikin kwanan nan". Abdulmajid ya ce "Hajja ai ansamu ma ya kamata ya cika wa matarsa alk'awarin ya auri zabin da ta masa Dr Fanna tana da kirki sosai". Hajja ta ce" sosai na yaba da hankalinta ganin har yanzu bai samu nusuwa ba ne ya sa ban matsa masa a kan maganarta ba, kyanta a ce an haɗa daurin auren da arba'in din Halima amma Abdulsamad don Allah a yau nake son idan Dr Fanna ta zo kamata magana ya dace ta fada mana garinsu da inda iyayenta suke mu je neman aurenta nide iya bincikena an tabbatar min da cewa aikine ya kawota ba a nan take ba na san de ba zai wuce a ce yar maiduguri bace tunda ga zanen barebari a fuskarta kuma sunanta ma na barebari ne za ta kasance yar maiduguri ko yobe ". Cikin sanyin murya Abdulsamad ya ce "Hajja da wuri haka ni fa ko maganan ban mata ba a dan ba ni lokaci". Hajja ta ce "Ba lokacin da zan ba ka inason ka samu wacce za ta rage maka damuwa kuma na san Dr Fanna wayayyiyar mace ce za ta yi saurin mantar da kai ko m...... " Ba ta karashe maganar tata ba gani wani irin gumin da Amina matar Abdulraham take tsatssaɓowa, ganin yadda ta tsorata ta tsaya da maganan ya sa duk suka kalli inda take kallo da sauri Abdulraham ya ce "ya de Amina a hankali ta da fashi tare da sauka akan jujeran ta sunkuya k'asa tana ta faman yarfa hannu daidai lokacin Dr Fanna ta shigo tun kafin ta k'arasa ta san halin da ake ciki da sauri ta koma mota ta sako safan hannu tana tafe tana sanya ta har ta karaso tana duba ta ta ga ai kan d'a ne ma yake kokarin fasowa ta kalli mazan da duk sukayi wani cirko-cirko ta ce "Don Allah ku ba mu waje" ko suna ba su ma kai ga ficewa gabadaya ba suka ji kukan yaron a tare suka juyo suka yi murmushi tare da dafa kafadun juna suka fice haifuwa ya zowa Amina da sauki sosai duk da tun dare take abunta amma dayake macce ce mai dauriya da jaruta Koda Abdulraham ya gane cewa ta yi ba wani abu dama ance ana jin haka idan ciki ya tsufa cikin k'ank'ani lokacin Dr Fanna ta gyara Amina da zankadeden jaririnta. Zo ka ga murna a wajen Hajja da yaranta, Nasir ya samu aboki ranan suna yaro ya ci sunan Baban su Abdulsamad Muhammad amma Hajja tace amasa al'kunya da Araf washe garin sunan Araf Hajja ta sake bawa Abdulsamad umarni da babban murya akan yayi wa Dr Fanna magana. Bai yi musu ba bayan zuwanta sai da ta zo fita ya tashi ya bi bayanta Sai da tashiga mota yace "Dr idan ba damuwa in shigo ina son magana dake". Kallon sa ta yi cikin tausayinsa za ta fito ta ga ya shiga shi ma rufo kofar bangarensa ya yi ita ma ta rufo nata sai da ya ja wasu dak'iku yaja numfashi yace "kin samu daman karanta wasik'ar Halima". ta ce"E. Duk a kan jaddada alk'awarinta ne da kuma in rik'e mata kai da Nasir da mahaifinta amana". Yace "ni ma nawa akan hakan ne to ya kiga". Ta numfasa cikin sanyin murya ta ce "Gaskiya daga b'angarena akwai matsala ina tsoron yanayin mahaifiyarku gani nake kamar ba za ta yarda ka auri y'ar gidan christian ba ". A firgice ya kalleta yace what Christin kuma ke din dama a kanuri akwai arna". girgiza masa kai tayi ta ce "Ni ba kanuri ba ce kamar yanda mutane suke dauka bace nagaji da bawa mutane amsa a a a ne yasa nabari a ni kanuri ce har naje nayi University dina a garin maiduguri dan na koyi irin yaren dan ance a can suke na gaji da jayayya da mutane akwai sanda ina yar secondary a logos wani malaminmu dan kanuri har marina yayi wai ina boye yarena tun daga ranan na bincika ina ne wannan k'abilan ta kanuri suka fi yawa zan je na iya yarensu dan tun ina yarinya na gaji da wannan tambaya da mutane suke min". Dakatar da ita ya yi yana cewa " kin gane duk wannan bayanan naki bana ganesu sai kin bani labarinki ko zan tsinci wani abu ina cikin firgice Fanna jin ke ba kanuri ba ce". Wacece Fanna? " sunana Fanna emeka ni y'ar k'abila ibo ce a cikin garin Legos a anguwar pester na samu kaina sunan mahaifiya ta emeka dalilin zuwana nan arewa bayan gama secondary naga wani da irin zanena shi ne nayi ta nace masa har na san masaukinsa ashe irin ciranin nan ya zo shi dan maiduguri ne wasa-wasa muka kulla soyayya da Sharif ba tare da sanin momyna ba ina kokarin boye mata ne saboda ta tsani musulmai kuma tun ban gama sanin kaina ba momy take koyamin ak'idan k'in musulumci kullum gargadinta da nasihartta akan na guji musulmai duk inda suke momy duk inda taga musulmi sai ta zage shi ta ce mana amma sai ga shi nayi saurayi musulmai a dare daya muka yanke shawaran mu gudu da Sharif zuwa garin su maiduguri iya takardun secondary da primary dinna kawai na dauka muka kamo hanya Sharif shi ma yaji tsoron nuna ni ga mahaifansa, dan haka ya nemi gidan haya ya sani ya kuma nema min makaranta kasancewar takadduna sunyi kyau sosai ba a sha wahaln sama min gurbin karatu a jami'ar ta maiduguri ba shekara bakwai na zama cikekkiyar likita duk da kananun shekaruna a lokacin muka shirya aure da Sharif dan yasamu rufin asiri sosai ya bude shagon kansa a Lagos shi ya gina min wannan gidan da kaga Ina ciki a anguwar sardauna crystal muyi dashi zamu yi auren a boye har mutara yara lokacinda iyayensa ba za su iya cewa ba sa sona ba shi ne dalilinsa na nema min aiki anan zuwan mu kano dan ya tsara a nan zai ajiyeni yas ha fama sosai kafin yasama min aki anan malam aminu kano Iya abinda nasani kenan a tarishina ban taba sanin ina mahaifina ko danginsa ba dan duk sanda nayi gigin tambayar momy emeka Ina Babana to zanci na jaki kuma za ta yi sati bata ba ni abinci ba da kudin makaranta kwata-kwata ba ta bani daman in san waye ubana ba sai de kuma ina wayo Ina gane duk yanda akayi ubana musulmine kuma dan yaren kanuri shi ne yamin wannan zanen da kuma sunan kanuri duk yanda aka yi akwai wani abu me girma da shiga tsakanin su shi ne ta tsane sa." Abdulsamad yace "baki gayamin ya matsayin ki a adini ba ko kin karbi musulumci". Ta yi murmushi ta ce "Ai tun a Lagos Sharif ya sa na karbi musulumci ka san duk wani tarbiyar da iyaye zasu bawa yarinya idan ba ayi sa a ba cikin second k'adan soyayya yake rushe shi muna zuwa maiduguri yasani islamiya ta matan aure". Abdulsamad yace to yanzu ina shi Sharif din". ta sauke ajiyar zuciya tare da sa hannu ta gode hawayen da yadade yana kwaranya a fuskan ta tace" Sharif yayi hasarin mota alokacin da muke tsaka da shirye shiyen auren mu saura kwana biyar a hanyar sa ta dawowa daga Lagos". ta k'arashe maganan cikin fashewa da kuka sai da ya bari ta yi iya yinta dan shi ma kukan zucin yake na rashin matar sa sai da suka dauki tsawon lokaci cikin sanyin murya yace sorry Dr Fanna namiki alk'awarin za ki same ni fiye da Sharif a rayuwa ke din zabin Halima ce zan iya sadaukar da komai a kan zabinta musamman tunda kika nuna min kina son Nasir kin gama min komai a rayuwa ni sunana Abdulsamad kamar yanda kika gan mu, mu yan ukku ne yan'uwana Abdulmajid Abdulraham. Asalinmu iyayena duk 'yan nan kano ne a sani yan kofar na'isa amma Hajja wato mahaifiyata tana da dangin mahaifiya a Dardum wani k'wauye a jahar zamfara iya mu ukku nan suka haifa shakara daya da auren su Allah basu mu yara ukku maza a lokaci daya daga kanmu kuma ba ta Kara ba ni Abdulsamad, Abdulraham, Abdulmajid. Mahaifinmu malam Haruna baza a kira shi me kudi ba sai rufin asiri dan sana ar dinkin maza kawai yakeyi ni Allah yamin nasibin tun ina shekara 9 nake bin Hamza wani abokina shagon Babansa muna taya shi auna kayan masarufi alokacin muna primary ne Allah yayi wa Baban Hamza rasuwa kasancewan suna da yan uba suka raba gado daga nan kasuwa ta rushe adan kudin da nake Tarawa awajen Hajja na ce tabani na sari kayan aleyoyin na yara idan nazo daga makaranta zan dinga kasawa a kofar gida hakan ko akayi Allah Ya sawa abin da na fara kamar wasa albarka har kofar gidanmu ya zama matattaran tara yara saboda ina da fara'a da saurin sabo tun ina bazawa a barantin Hajja har Baba yasa aka bugamin yar benci ina bazawa tun a lokacin ko ina a jikin bencin na rubuta 3brothers ajiki wanda yanzu haka shine 3brothers company a fadin duniya ni kasuwancin bai barni nayi karatu me zurfi ba amma kinga yan uwa na sunyi Abdulraham Lecturer a B. U. K. Abdulmajid kuma alk'ali abin da yasa zan gaya miki dukiyar gidan mu nawa ne saboda shi sha'anin aure ba a boye-boye na san zama ya yi zama zaki gane to ina son na sheda miki yan'uwana suna da mahimmanci a wajenana kuma sun fiye min komai a rayuwa ba na son ki dauki kanki amatsayi kin fi matansu ki dauka duk kanku ɗaya idan Allah Ya yi aurenmu da ke." Ta ce "in Sha Allah amma ba ka karasamin ba ya akayi kayi kudi me yawa a cikin k'ananun shekarun naka Wanda har yanzu bazaka wuce shekara talatin ba amma duk Nigeria ba wanda bai san 3.brothers ba". Murmushi ya yi ya ce "Akwai wani lokaci a lokacin ba zamu wuce shekaru sha bakwai ba, na raka Hamza abokina garin su innarsa kauyen zamfara mun dan fita bayan kari guraren tarihi na ji nayi tuntube da wani abu kamar dusi haka ya dan dulloko da nakalli dutsin sai naga yana shek'i kuma shi ba fari ba shi ba ja ba na tsugunna na bara tonoshi ina mamakin yanda yake shek'i kuma gashi da girma amma a cikin k'asa yake har Hamza da Yakubu suka zo suka karaso Hamza yace 'yade A.3full kake tonan k'asa haka".? nace ''wllh Hamza wani dutse ne abin sha'awa kunga shi". Yahaya dayake dan garin ne wani irin zabura yayi yace " kunsan meye wannan kuwa gol nefa ance yanzu sama da shekara 20 ba wanda ya tsinta nima a hoto nagani tabbas wannan shine kuma wllh gomnati ne za su kwace". Na ce wllh ba zai yuwu ba ni zan tona kayana kuma naje na saida ba wani gomnati da zan bawa ni Allah Ya bawa. Yahaya ya ce ta yaya? Ina ka san ana sayar da shi wllh kwacewa za suyi su dan baka wani abu ai harmu ma munyi arzik'i tunda ai za a dan ba mu. Na ce ka san Allah ba wani wanda zan bawa ya min wayo saidawa zan yi mu raba kudin ku tayani tono shi mun sha wahala dama da buhu a wajen mu za mu zuba goruba wanda zamuyi saraba da shi bamu ciko goruba ba muka sinto gol. Yahaya ya ce kai amma kai Abdulsamad kana da sa'a ka san yanda mutare suka hawalan neman wannan sama da shekaru amma kai ka samu nima na sheda wajen ko zai sake tsurowa". da kyar suka dauramin a ka ban ma koma cikin gari ba suka rakoni tasha ba wani wanda ya kawo wai gol ne a buhuna haka har na samu motan kano su kuma suka koma cikin gari na musu alk'awarin idan na saida zan raba kashi biyu na basu daya ina zuwa nayiwa su baba da brother bayani Baba yace kar mu gayawa kowa kafin a san abin yi muka cusashi k'ark'ashin gadon Hajja amma da safe danaje shagon me alewa na wanda nake sari nasan yana da amana kawai naji zuciya ta ta aminta dana gaya masa ina gaya masa yace" to kar ka sake gayawa kowa a take yabarwa yaran sa jiran shago muka shiga motarsa mukaje sabon gari wajen wani abokinsa yana zuwa Dubai sarin gol ya masa bayani da farko bai yarda ba sai da oga Kabiru yayi da gaske alh sa'idu mai gol yace mu je ya gani ai ya san danyen gol da yana da hotonsa ma amma yanzu ya rasa muna zuwa gida Baba bai tafi shagon dinki ba saboda ba ya dan jin dadi brother suna makaranta dan alokacin suna level one 100 da ganin yanda Hajja da Baba suke harara na na san basu so na zo musu da mutane nide dama haka Allah ya yi ni da wutan ciki inde a gun kudi ne Alhaji sa'idu da oga Kabiru sun gaisa da baba san nan suka masa bayanin abin da suka zo gani Baba yace" na dauko dak'er na mirgino shi dan sai a sannan naji nauyinsa nake ta mamakin meyasa jiya ban ji wannan nauyin ba abakin kofa na barshi Alh Sa'idu ya tashi yazo ya gani wani irin ja da baya yayi yana rufe bakin sa yana salati sai da yagama mamakin sa ya zauna yana fitar dashi na temaka masa muka fitar yace malam Haruna wannan fa ba karamin abu bane anya zamu iya fitar dashi a k'asan nan kuwa?." Baba yace "to yaza ayi kenan".? shiru alh sa'idu yayi can yace "shikenan bari na kira wani balarabe abokin kasuwancina a Dubai yabamu shawaran yanda za ayi atake yafito da wayarsa ya kira shi yace shima abokin nashi yace to bari yakira wani uban gidansa me company k'era gol yana kiransa bayan ya kashe wayan ba jimawa aka kira wayan Abdallah ne daga Dubai yace sun gama magana da uban gidansa gobe zasubi jirgin India sabo anan ne kadai yake da register na bita da danyen gol ta India idan yashigo na Nigeria zai iyacewa da abinsa yashigo bawanda zai tuhumeshi hakan ko akayi bayan kwana biyu sai gashi shi ma da yagani tsora yayi da girman gol din musamman ma da fari ya fi yawa atake yayi mana bayani ai wannan dukiyar zai sayi campanyn sama gaba daya bashi da kudin da zai iya sayan sa amma idan mun yarda tunda yana da company sarrafawa sai asarrafa in yaso sai mu ba shi ladan sa mu saida kayan mu ladan da zamu ba shi ma ya isa ya K'ara k'arfin jari shima kasancewar da turanci yake maganan sai da yagama nayiwa Baba bayani yace ba damuwa Allah ya sa me albarka ne bayan su Abdallah sun koma masaukin su a dare Baba yamin nasiha sosai ashe wasiya yake min bayan mun gama cin abinci ya ce "Abdulsamad ina son magana dakai Abdulsamad duk da kai da yan uwan ka rana daya aka haifeku amma karigasu zuwa duniya dan kai anan gida aka haifeka su kuma ya gagara muka je asbiti shiyasa nake cewa kaine BABBAN GIDA kuma alama ne da Allah ya nuna kai ne jagoran su to ina son kayi hakuri da yan uwan ka kamakar yanda na sanka kar ka canza wannan daukaka da Allah yake shirin yi maka na mallakan dukiya kar yasa ka dauki kan ka daban dasu ka rike zumunci ku kamar yanda kasaba tun kana yaro ka sadaukar da naka karatun kake nemaka kawo musu sun shiga karatun kai kuma gashi baka shiga ba karike zumunci kar abin duniya ya rudaka ka canza daga Abdulsamad dina me sadaukar da farin cikin sa akan na yan uwan sa Allah yasa albarka cikin rayuwar ku." nace" Amin Baba in sha Allah zaka sameni fiye da yanda kafada." Baba yace" nasani Abdulsamad ba kai nake jiba sherin macce nake tsoro matar da zaka aura ni a son samu nama ka auri Halima itace zatafi dacewa da rayuwan ka" . na juya na kalli Halima da take wanke wanke a kusa damu wanda alokacin bazata wuce shekara 10 ko 9 ba nace "Baba Halima kuma." yace"eh ita ina tusayawa yarinyar bata da kowa sai mu kaga Baban ta har yanzu bai dawo hankalin sa ba kai nake son ka auri y'ar nan kariketa amana na yarda dakai Halima tarbiyar muce nasan zata dace da kai ". cikin kunya nace amma Baba kaman tayi min yarinta nifa nan da shekara 3 zanyi aure kaga lokacin nacika shekara 20 kenan". Murmushi yayi yace"kabari nan da shekaru ukku kagani idan zata ma yarintan amma na nemi alfarman karin shikara 2 kaga ta isa aure a wannan lokaci". nima murmushi nayi nace "to Baba na gode". A washegari muka kama hanyan Dubai nida Abdallah da ogan sa Albaty da kuma alh sa'idu mun isa lafiya ba jimawa aka fara aikin sarrafa gold wanda ya yi matukar ba da mamaki dan farin diamond din da yafita ciki me daraja ne wanda a lokacin anci shekaru ba a samu irinsa ba kuma kinsan turawa da larabawa da shi suka amfani ana bugawa a jarida ba jimawa yan sari daga k'asashe da dama suka fara rububin companyn dinmun samu riba fiye da zaton mu, wanda yanzu tun muna hade da Albaity yanzu mun raba kuma Allah da ikon sa nawa company shine akan gaba bayan company na babba na bubai ina da reshe a America ina da reshe a Englan ina da reshe a saudia a an Nigeria ne nake jin tsoron budewa amma ni na aikin gina babban companyn k'era mota mashin da yawanci kayan da akeyin sa da k'arfe Dr Fanna nayi mamakin yanda dukiya ta yake ta hayayyafa agareni kinji yanda akayi nayi yaro yayi kudi kinji tarishi na kenan a tak'aice". Murmushi ta yi ta ce" saura abu biyu ne ban sani ba yanda aka yi Halima ta zo gidan ku da mutuwar Baba". Sai da yayi shiru na yan second yace " Dr tun zuwana na daga Dubai na farko ban samu Baba ba sai tarin wasiyoyinsa duk wannan dukiyar Baba bai san dashi ba, ita kuma Halima ai inaji ta gaya miki da bakinta hatsari mota sukayi da babatan wanda yayi loosing memory akwai wani Alh Musa a tsohon anguwarmu kofar na'isa a gabansa suka yi hatsarin mutum ne me tausayi komai da shi akayi na ceton ransu Alh Musa ya kashe kudi sosai akan Halima dan saida aka canza mata fuska alokacin baza ta wuce shekara 2 a duniya ba shiko Babanta aka ce zai warke ahankali dalilin dawowar Halima gidanmu mutuwar Alh musa ne wanda wasu mutane da ba a san su waye bane suka dirka gidan sa suka kashe shi shida matarsa bayan sadakan bakwai yan'uwansa suka zo suka koro Baban Halima da Halima da alokaci bata wuce shekara 5 ba waje suka ja gidan suka rufe shi Baban a nan kofar gidan ya zauna ita kuma Halima dama tana shigowa wajen Hajja da yake Hajja bata da ya macce tana son y'ay'a mata shiyasa ta jata sosai ajiki ta tasa ba tana shigowa shine da aka korosu ta shigo gidanmu tana cewa Hajja ai wasu mutane sun rufe musu gida Hajja tana jin haka ta san yan uwan Alhaji Musa ne shiga d'akin Baba ta yi ta gaya masa Baba ya je ya sanar da Mai anguwa aka zo daukan Halima da Babanta Hajja ta ce ita zata rike Halima har sanda tunanin babanta zai dawo haka ko aka yi Mai anguwa yawuce da Babanta ita kuma Halima ta zama yar Hajja". Dr Fanna tace "Allah sarki Allah ya jikan Halima ya raya Nasir yanzu ina shi Baban nata".? Abdulmajid yace"yana nan acikin gidanmu dama da zamu taso Hajja tace mutaso dashi yana part din sa damasu kula dashi". Dr Fanna kallon agogon hannuta tayi tace "to Alhaji zan wuce sai da yamma a kula min da yarona kar ganin sabon yaro adena yayin nawa dan naga Hajja sai doki take" Murmushi yayi yace"keko ba dole tayi doki ba saifa yanzu aka mana k'anne Allah ya sa Aishan Abdulmajid mata haifi namiji kin ga 3 brothers ya samu kenan, sai ke kuma idan kika tashi kifara da macce sai ku sake Haifa mana mata masu kai daya to ya zaki aureni? zaki zauna da yan uwa na zuciya daya? Murmushi Dr Fanna yayi tace "wacce macce 3 brother's zai yiwa tayin aure taki Koda na wuni daya ne amma kasa a ranka wllh ba kudin ka nake soba wasiya Halima ne da kuma son ka da yamin shigan ba zata dan tun rasa Sharif ban yi zaton zan samu wanda zan so kamar shi ba sai gashi harma fiye dashi Allah yasa kai kamin ko da rabin s....... Sai kuma tayi shiru tana mai da kanta daya gefen a hankali yatashi yafita a motan yana murmushi ya kama murfin motan zuciyar Dr Fanna sai bugawa yake adduar nasara take ta karantowa ta ji kamar daga sama yace "zuciyar ABDUL tun yana yaro yake son auren yar barebari mai irin zanen ki me irin sanyin halinki me irin sanyin muryan ki amma nabi zabin Baba na auri Halima sai gashi a karo na biyu Allah Ya bani fiye da zabina gaskiya na san dalilin biyayya da umarni iyaye ne ya sa Allah yamin wannan babban kyautan amma ba wai dan na cancanta ba tun kallon farko dana miki naji kece matar mafarkina FATIMA ZAHRA kisa aranki Abdulsamad naki ne". Yana gama fadan hakan ya mata murmushin sa me tsada tare da kashe mata ido daya ya rufo kofan ya juya cikin takunsa na ingarma ya fara tafiya kasa rufe baki tayi wai ita Fanna emeka 3 brother's yake gayawa wannan kalaman anya ba mafarki take ba mutumin da saide taga sunansa ajikin gidajen Mai ko kwalin taliya ko muhun sugar omo shikafa dade sauran su 3brother's dafe kirjinta tayi yanda yake bugawa kawai jira take taji ta farka daga baccin da takeyi shi ma Abdulsamad yana shiga yayiwa Hajja da yan uwan sa bayanin wacece Fanna da farko Hajja ta nuna kamar bata gamsu da d'anta ya auri tubebbiya ba amma da taga yanayinsa ta gane yana sonta kuma ta tuna da asalin saurayin Fanna din Sharif yanda yayi soyayya na shekaru da ita kuma suka shiya shirin aure batare da sanin iyayen saba shine ta tsorata kar shima Abdul yayi tunanin haka tunda yana da daman da zai ajiye mata dari gashi ba mazauni bane tsoron haka yasa ta amince ayi auren amma har ga Allah ba dan taso ba. A ranan suna jaririn Amina ya ci sunan Haruna Baban su A'A'A Hajja zo kaga mu a gun hajja a take tace akirashi da Agrif Hajja tsohuwar makaranciyar litatafan hausa ce dan haka tasan suna kala_kala dan har yanzu hajja karatun hausa novel takeyi har irin na online duk tasan marubuta shiyasa ko kallon yaranta sukayi tasan me suke nufi ita take koya musu yanda zasuyi soyayya ma A ranan da Nasir ya cika wata ukku a ranan aka daura auren Dr Fanna da Abdulsamad ba wani shagali akayi ba a washegarin ranan ne kuma Aisha matar Abdulmajid ta tashi da nak'usa tasha wahala Dr Fanna tace amata cs amma Hajja da yan'uwan Aisha suka hana wahala tayi wahala har suma Aisha takeyi sai da sukaga abin bazai yuwuba suka saka hannu aka turata d'akin theater ansamu nasara ceto uwa da jaririta amma ansamu babbar matsala a mahaifarta wanda yariga ya fashe ba wani dama sai de a fitar dashi Allah saki Aisha kowa sai da tausaya mata haifuwar fari a cire mahaifa kowa ya ji sai yace Allah sarki Allah yasa albarka arayuwan d'an data haifa. Ranan suna yaro ya ci sunan Muhammad Albaity ogan gidan Abdulsamad dan Hajja haka ta ce ba abin da za a saka wa albaity dashi sai de susaka masa me suna ana kiransa da Kamal bayan warkewar Aisha gida ya koma yanda yake kowacce tana kula da nata ɗan yanda ya namata Fanna ta ajiye aiki saboda kula da d'anta da mijinta duk da yawanci bayanan yau yana can gobe yana can wani abin mamaki Nasir yana kara girma kaman nisa da Dr Fanna yana bayyana abin yana bawa kowa tsoro dan Abdulsamad de b'aki ne ita ma marigayi Halima kak'ace sosai amma Fanna fara ce sosai irin sol din nan farin ibo din nan idon sa hancinsa duk rin na Fanna ne kullum Hajja cewa take ikon Allah tsabar son da Fanna take yi wa Nasir ya sa har kamanninsu yana son ya zo daya in dai ba ido na ba ne wllh sak *Bayan shakara biyu* Amina ta sake haifuwa wannan karon ma danta namiji sunnan Baban Hajja Habubakar sadik aka masa alkunya da AIBAN . AIBAN na da shakara biyu Amina tasake haifuwa shima namiji sunan Baban Amina aka sa wato Adamu ana kiran shi Abbaty har wannan lokacin Fanna ko batan wata ba tayi ba tun abin baya damunta har ya fara damunta dan Hajja tafara k'ananun magan ganu tunda yaran suka fara wayo suka gane Nasir ya fita daban acikin su yana da wani irin zafin zuciya ga rashin tsoro da rashin kunya idan ba mommynsa ba ba wanda yake ragawa ba wanda ya isa da shi inde yana gu to sai de kome ayi yanda yake so dan shikara 6 amma tamkar dan shekaru 20 haka yake diler kowa a gidan iyayensa ma ba ya raga musu balle ma aikatan gidan hatta Hajja shayin sa take balle su Kamal da Agrif ko abu aka ba da baya wajen to ba za su dauka ba sai sun jira ya zo ya gama jan ajinsa ya d'auki nashi su d'auka har ga Allah Abdulsamad ba ya son halin d'an nasa sai de ba shi da lokacin zama da shi wani halin nasa ma bai sansu ba tunda bai fiye zama a k'asan ba. Baba yabubu me gadi kam yaron tausayi yake bashi kuma bayan mommysa ba wanda yasan halin Nasir sai Hajja da yabubu me gadi. Yau ma kamar kullum sun taso daga islamiya duk kansu ukku kowa akan kekensa a tare suke tuk'awa Bodyguard dinsu ne a gefensu sun sanya su a tsakiya Agrif kam wani fisari yake ji sosai tun a makaranta amma bai isa ya wuce Nasir a gaba ba dan ahankali suke tuk'awa kuma a tare ko ataku daya wani bai isa wuce wani ba har suka zo bakin get Baba Yakubu yana ganin sa yafara masa kirarin da yasa ba "A a barka da zuwa NASARA nasara ko gani kafi mutum NASARA me wuyar badanci Nasara goshin jirgi me wuyar karo kafe kekensa ya yi daidai inda Baba Yakubu yake Kamal ma yatsaya cak shida bodyguard din shi ko Agrif fisari ya gama matsansa dan haka da sauri ya masa kan keken alaman ya yi gaba cikin wani irin tsawa Nasir yace "What Agrif"................. Ba Agrif da ya gama jika jikinsa da fitsarin b hatta bodyguard din da Baba yabubu sai da suka tsorata dan yanda yayi tsawan kaman ba yaro ba *To masoya mu je zuwa don ganin FURUCINA da wane salo yake tafe kar ku manta taku Batul mai baku kala ce* [4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURRUCI NA NE* *NA* *BATUL ADAM JATTKO* ```Marubuciyar``` *DAMA TA* *AMFANIN SOYAYYA* ```NOW``` *FURRUCI NA NE* *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_Domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* *Page 2* "Agrif fitsari kake yiwa mutane a wando? Banza, wawa, jaki, dabba. Wani irin kuka Agrif ya fashe dashi ga kunya ga tozarcin zagin Nasir, yayi jifa da keken ya shiga part ɗinsu da gudu cikin tsananin kuka. Kamal ya fashe da dariya irin na yara shima ya sauka a keken ya barta a nan shi ko uban-gayya wani dogon tsaki yaja shima yabar nasa keken ya shiga part ɗinsu. Su kuma bodyguard ɗinsu suka dauki kekunan suka kai ma'adanar sa kamar yanda al'adan gidan yake bayan Isha kowa ya haɗu a dining table har Alhaji Abdulsamad da yaran suke kira da Abban mu yana wajen, dan idan yana ƙasar yana kokarin yaga ya zauna cikin familyn sa. Abdulraham kuma suna kiransa Abu sai Abdulmajid Dady, Amina ummu Aisha Mama Fanna mommy. Mommy ce ta hanga ta ga ba Agrif a wajen cikin mamaki tace "Ummu yau ina Agrif ne". "Amina tace "ai yau abin akayi a hanyar makaranta da kuka ya shigo nayi nayi yayi shiru yaƙi yanzu haka har zazzabi yazo masa nabashi tea da magani ya sha ya samu bacci." Mommy ta kai kallonta wajen Nasir da ko ajikin sa har ya fara cin abincin sa tana son tayi masa magana dan tasan dashi akayi faɗa amma tasan tana masa magana yanzu zaiyi zuciya yabar abincin, kuma Abdulsamad yana wajen tasan shima faɗa sosai zai masa dan haka ta rufa asirin, dan haka tayi murmushi tace ayya Allah sarki yarona lalle yau gidan nan ba lafiya, Baban gida guda akwance?" Aiban yace "Mommy ya Nasir ne ya masa duka yayi fitsari a wando". Abba yace" duka kuma? Nasir ban hanaka faɗa da yan uwan kaba dama baka daina ba?". Ko ɗaga kan sa baiyi ba kamar ba dashi ake ba Alhaji Abdulsamad ya fusata sosai yace"Kai NASURUDDEEN ba da Kai nake ba?" Abu yace "haba Alhaji ka bisa a hankali mana kasan fa Nasir baya son hayaniya kuma ni nasan baya faɗan rashin gaskiya, san nan ko kashe shi zakayi tunda baiyi niyar magana ba to ba zai yi ba abin da ya faru ya wuce." Abba yace" haba Malam bakwa ganin yanayi yaron nan ne idan yatashi a haka bazai mana daɗi ba. Yakamata a din ga tsawatar masa dan dai ni ba mazauni bane. Ya juya ya kalli Dady Abdulmajid yace "alk'ali ya kamata kusa ido akan yaron nan fa wlh akwai abubun da yake sam bana gamsuwa dasu akan sa. Yaro sai yanda yayi damu? Yakamata yasan mu ne gaba dashi." Murmushi Dady yayi yace "zai daina." wani dogon tsaki Nasir ya ja tare da ture cup ɗin tea ɗin tare da gangara shi hannun Aiban. Da yake yana saman tablen ɗin yasamu yanda yake so dan dama yayi ne dan ya ƙona Aiban da shi ne ya gayawa Abba abinda ya haɗasu da Agrif. Wani irin ihu Aiban ya callara yana yarfa hannu da sauri Abba ya cafko Nasir ya figo wayan da yake jikin DBD yadinga sula masa ko tari baiyi ba bale yayi kuka kawai wani irin huci yake da sauri Hajiya tashiga tsakanin su. "Abdulsamad kashe tilon ɗanka zaka yi akan abinda ba laifinsa bane? Ai shi Aiban din shine munafiki ai duk inda mutum biyu sukayi faɗa sai ansamu laifin kowa. Da yake Agrif ɗan uwan sane yaki faɗan laifin sa, sai na Nasir ai gwara da ya ƙona munafikin, ai ni da nasan haka Aiban zai zama munafiki da ban sa masa sunan ubana ba suna mai daraja Habubakar w.... Abba yace ''haba Hajja bai kamata ana barin yaron nan yana taka kowa a sanda yaga dama ba, ni idan aka min haka ba'aman adalci ba, ni ina can wajen da zan rufamana asiri ni da ku da dangin mu. Ɗana yana cikin matsala yanzu ne Nasir yake lokacin da za'a nuna masa dai_dai da ba dai _dai ba saboda gaban sa." Hajja tace" amma sai ka kamashi da duka sai kace kisa yayi?" Abba numfasawa yayi ya jefar da wayar, yayi hanyan waje Mommy da Mama suka kama hannu Aiban suna ganin kawai shagwaɓa ne da gulma irin nasa ba wani ƙonewa da yayi. Dan shayi ya huce mommy tace "sannu Aiban yanzu zai daina ciwon ko?" Ummu tace "kai Dr. kinsan fa halin Aiban dama son asani ne bawani. Kuma nima ruwan tea din ya taɓani ba wani zafi". Ai ko Hajja tafara masifan to azo a kai mata jikanta asbiti, Abdulsamad ya fasa masa jiki. Mommy ma da taga jikin nasa ranta ba karamin bacci yayi ba tace "Hajja kawoshi muje na shafa masa magani". Cikin bacin rai tace "gafara can ba a gaban ki yarinƙa jibgar sa kamar an aikoshi daga sama ba? Ai da ke kika haifeshi da baza ki bari hakan ta faru ba baki san ciwon haifuwa ba. Ɗan da shikenan a wajen Abdulsamad har yasa hannu ya dake sa, nima nasan hanyar asbitin ba dole sai ke ba. Idan kinga Nasir ya koma ɓangaren ku to Abdulsamad ne yabar ƙasan nan." Ba Mommy ba hatta Mama da Ummu basu ji daɗin abinda Hajja tace ba duk da ba wai yau ta fara faɗa ba. Mommy idon ta ne ya wani irin cicciko wa ita ba wai gorin haifuwar ne damuwarta ba yanda Hajja take nunawa kamar ta gaza a kula da Nasir shine damuwar ta, bayan yanzu ita a duniya ba abin da take so fiye da Nasir ko da yara ɗari zata haifa dukkan su batajin zasukai darajan Nasir, kuma indai ciki ne yanzu ma tana dashi kuma bata jin aranta ya kai Nasir. Saurin ficewa tayi dan bata son hawayen da take ɓoyewa ya zubo. Taɓe baki Hajja tayi tace" jita gwalmaɗaɗɗiya dama wannan ƙugun naki ina zai iya daukan ciki mace kamar muciya duk ƙashi, abincin cikin ta ma a ƙa'ide yake wai ita likita. Aure kusan shekara bakwai bako ɓari. Yo ina ta tsaya taci ta koshi balle cikin ya zauna awan nan shafaffen cikin nata tubabbiya kawai" suma sauran mata haka suka zame rai a ɓace suka fice suka bar Hajja tana ƙolotun kiran sule driver yazo ya kai mata jikan ta asbiti. Ita kuma mommy tana shiga part ɗinsu direct bathroom ta shiga ganin Alhaji a zaune da laptop ɗinsa akan gado bata bari ya gane yanayin fuskar ta ba, kai tsaye ta wuce bedroom kwanciya tayi lub cikin bathroom ta dai_daita shower a dai-dai kanta, ta jima tana tariyo rayuwar ta, to ina mahaifin ta? Ina dangin sa tasan dai duk inda suke musulmai ne me yasa shi bai ɗauke ta ba? Da duk wannan abin bai faru da ita ba, da ba'a kira ta tubabbiya ba. Allah sarki mommyn ta Emeka tasan tana cikin damuwar rashinta tunda bata da wani ɗa sai ita anya lokacin zuwanta wajen uwar ta baiyi ba kuwa? ko ya take uwa uwa ce kuma tana da haƙƙi akanta, taja dogon lokacin tana tunanin tana shafa cikin ta tasaki murmushi a fili tace Hajja "Fanna ba juya bace kwanan nan zaki sheda hakan. Ajiyar zuciya ta saue lokacin da taji knocking ɗin kofan bathroom ɗin ya tsanan ta tasan Alhaji ne dama tasan dole zai biyota yace zasuyi wankan tare ita kuma tana son keɓantuwa shiyasa tasa sakata, bude ruwan tayi ya fita ta tara na dauraye jiki ta dauraye jikinta ta ɗaura towel ta bude kofar, tsaye ta samesa daga shi sai boxer yana tsaye.Suna haɗa ido ya kama kunnen sa alaman ya tuba". murmushi tayi tace"kayi wani laifin ne ai kai baka laifi in makayi abisa kuskure to tun kafin kayi laifin an yafe my heart hubby". Murmushi yayi ya kamo hannan ta suka ƙarasa wajen mirror ya zaunar da ita akan seat ɗin gaban mirror yana kallota ta cikin mirror yana murmushi yace "dan me akayi mudubi". murmushi tayi tace dan ya haska kyau ko muni". Murmushi yayi yana shafa fuskanta sannan yana kallonta ta cikin mudubin yace "amma gaskiya nasan shikansa budubi yafi tsoron masu hasken fata irinku saboda kinga ke kika haskaka mudubin nan ba shi ya haska ki ba. Ni Abdulsamad inason wannan fuska me cike da Kamala da annuri damuwa ko ɓacin rai da fushi bai isa yasa annurin sa gushewa ba. A yanzu fa nasan kina cikin fushin dukar miki ɗa amma gashi fuskar bai nuna ba nagane ne kawai a aikace mun saba wanka tare shine da kina fushi kin barni kin shiga kinyi". Ita ma murmushi tayi tare da daura hannuta akan nasa dayake shafa mata fuska cikin salonta na jan hankali tace'' nagaya maka bana fushi amma kai ma kasan dukan yayi yawa ko". kujera ya jawo yazauna yana kallon idonta '"idan akayi duba da laifinsa baiyi yawa ba Dr inda ya ƙona Aiban fa".? "ai laifin Aiban ne shi ina ruwanshi ko uwar shi batayi magana ba Kamal da akayi gabansa baiyi magana ba sai shi yaron ya rena Son sosai shiyasa ma Son yace sun dena tafiya tare yanzu ko boko Aiban motar sa daban kullum shari'a. Shi ne nagaji na raba su duk da basa taren ma bazai daina haɗin faɗan ba waye baisan tsakanin Nasir da Agrif ba ko sunyi faɗa basa 10minutes sun shirya. Yanzu da Agrif ya fito dining da sun shirya bawanda ya sani ba... Ya ce" to shikenan doctor shidama me ɗa fa baya ganin laifin ɗansa. Koni da nake dukan sa ji nake kamar jikina nake duka balle keda aka baki amanan sa". Murmushi tayi tace ' "ai kaima amanan aka bar maka shi". Ya ce"ba kamar ke ba, ni wllh Halima bata cemin Nasir amana ba kullum sai nayi tunanin meyasa tayi hakan amma inaji a jiki na kamar nima bazanyi rayuwa me tsawo tare dashi ba shiyasa batace min amana ba. Dan Allah FATIMA ki riƙe min amanan Nasir kamar yanda kika saba sannan naji duk kalaman da Hajja ta jefeki dashi, Hajja ta manta da rashin haifuwa da yawa ko a haifi daya ko biyu a zuri armu ne ba laifin ki bane. Babana shi kadai iyayen sa suka haifa sannan shima Baban sa wato kakan mu su biyu ne. Kakan mu da Kawu Haruna me sunan Baban haka muma daga kanmu ba kari kinga daga mu ne...." "A a my hubby daina cewa haka yanzu haka ina ɗauke da jinin ka na watanni 2 da sati biyu naso nayi surprise dinka ne." Dr Are you sure?" "Very sure my heart". "Dr Dan Allah ki cire maganan wasa" Murmushi tayi tace shekara bakwai ka taɓa jin irin wannan wasan a baki na duk yanda kake nuna son kaga mun samu ka manta nakai maka ziyara a China, wata biyu kawuce paris ni nazo gida idan kayi lisafi dai_dai da lokacin cikin zai nuna maka wllh tun a chana na gane amma nayi shiru dan nayi surprise ɗin ku gabaɗaya". A hankali ya sunkuyo ya manne ta a jikin sa yace" fatima batul kin bani farin ciki tabbas ke ɗin haske ce a rayuwata dole nayiwa Allah godiya. a gobe dayawan ma buƙatan da suke cikin garin kano zasu kwana da farin cikin Alhamdulillah! Allah yamin komai Allah yabani matar da nafi so a rayuwata wanda tun ina yaro nake kwatanta irinta a Raina, yabani dukiyar da ban san iyakar taba yanzu kuma yara Alhamdulillah! ni kam ba dan kar nayi sabo ba da sai nace ina ma ba a wajif ta mutuwa ba dan nikam Allah ya shimfidamin rayuwa a duniya kamar bazan mutu ba amma nasan hakan saɓo ne yarabbi ka Gina min lakhirata fiye da duniya ta. Ya rabbi ka dora ni kan hanya madai daiciya, dukiyar da na tara kasa yazama silar ciyo na zuwa aljana ba ya kai ni ga wuta ba. Allah yasa yara na da zan bari su tafiyar dashi ta hanya madaidaiciya." "Ameen tace tare da ɗaura hannuta kan nasa da yake yawo a cikin ta ta ce "my Son yana wajen Hajja nasan kuma bazai yarda ya kwana a can ba duk hankali na yana can". Murmushi yayi yana shafa cikinta yace"niko hankalina yana nan." da sauri ta ɗago kai tana kallon sa da alaman ɓaccin rai, harshin sa ya kai kunneta yana lasa yace "kina yaudaran kanki fuskan ki fa baya nuna ɓacin rai ko damuwa a kullum cikin annurin take". In dai zaka taɓa my Son to sai na fasa kawo maka ɗan adawar namu". dariya yayi ya ce" faɗan Allah ne ai ba ikon ku bane ai kwara a kawo masa ɗan a dawar ko ya daina taɓara. Wllh taɓaran Nasir dan ganin shi ɗaya ne yanzu Agrif dayake da ƙannai Aiban da Abbaty ai bayayi ga Aisha ma data ɗauko ƴar riko Zahra ai Kamal bayayi, shi ko kullum abin jarirai yakeyi har shekara bakwai sai dai kimasa wanka da kanki kuma baya yarda yan aiki su masa ko wando bai iya sawa ba nasan idan ya samu ƙane zai san ya girma". A ɓangare hajja kuwa daƙyar ta lallaɓa mutumin ya yarda yayi bacci. Bacci yayi rigimar a kaishi wajen Mommyn sa. Da safe duk an haɗu a dining za ayi breakfast, su Mommy da Abba sun makara har anfara ci suka karaso cikin raha. Abdulmajid yace" kai Abba amma ko dai jiyan nan.... sai kuma yayi shiru yana dariya. Abba ma darinyan yayi yana gyarawa mommy kujeran ta yace ƙarasa mana karamin marar kunya." Duk akayi dariya, mommy ko idonta akan kowa ganin bata ga ɗan taba har tabuɗe baki zatayi magana taji Agrif yace" mommy Abba Ina kwana Ina my bro?". Mommy amsa gaisuwan tayi tare da kallon Hajja da alaman tambaya kafin Hajja tayi magana sukaji Nasir yana cewa "to ni ina ruwana da kai naga Mama ce tace kar musake shigowa arabe shine dan na tsaya na gaida baba Yakubu yayi gaba, dan zan maga magan kawai ka saki fitsari shi ne Aiban yacewa Abba wai nayi faɗa dakai ya min duka". Agrif yace " to bakai kayimin tsawa ba fisarin yafito ban sani." dariya duk sukayi ban da Nasir da yaci kunu Ummu tace "Allah sarki NASARA ai dama nasan ba laifinka bane shima Abba dan ba ma zauni bane baisan halinka ba baka fadan rashin gaskiya haka ne kam kamar yanda Mama tace kudun ga shigowa tare ku haɗa kan ku kar a ganku a rarrabe mugayen mutane zasu iya samun nasara akan ku kuji ƴan albarka". Yes! suka ce Shi kuma Nasir durƙusawa yayi har ƙasa kamar yanda suka saba yace "Daddy Abu Ina kwanan ku".? Lafiya suka amsa suna tambayar ya jikinsa bayyi magana ba yaci kunu yana cewa "Mama ummu ina kwana? Mama tace "Nasara ko gani kafi mutum NASARA me wuyar ɓatanci ya jikin naka?" ya sake yamusa fuska yayi bai yi magana ba, Mommy ganin Nasir ko inda take bai kalla ba yasa cikin sanyi murya tace "my Son". ɗagowa yayi ya zuba mata dara-daran idon sa da suka gama cikowa da kwallah yayi yana juya idon alaman yana son mai da kwallan, bai amsa ba har ya maida kansa ƙasa ta sake cewa "my Son fushi kake damu".? girgiza mata kai yayi tace" to me yasa baka gaida mu ba nida Abba". miƙewa yayi ya ƙarasa inda take yayi saurin faɗawa jikinta ya saki kukan da yake dannewa tun jiya ya ƙwace masa cikin kuka yace "mommy ba ke bace kika barni kika tafi na kasa bacci, baki min wanka ba, baki min addu'a ba, baki bani tea ba, banyi bacci ba, nayi ta mafarkin ki Ga ciwon da Abba yajimin sai zafi yakemin kin gani".ya ƙarashe maganan yana ɗaga rigan uniform din sa abinka da farin fata duk birdi yayi jajir wani ma ya fashe". Alhaji Abdulsamad da sauri ya ɗauke idon sa akan ɗan nasa wani irin tausayin ɗan nasa ne ya ziyarci zuciyar sa amma ya dake mai kawaici ne, sai kawai ya ɗauki pork yafara caccankan dankali. Mommy itama idon tane ya cicciko tace "sorry my love. Soon zaka warke nima nayi missing naka banyi bacci ba zo kayi breakfast karku makara idan kazo zan shafa maka magani kaji". Agrif yace" Abba ba muyi fada bafa kalli jikin bro". yayi maganan yana fito da ƙwallan da suka taru a idon sa yana shafa dantsen hannu Nasir cikin tausayi da ƙyar Nasir ya yarda ya dan sha tea Maimunatu me aiki ta haɗo musu wanda zasu tafi dashi suka fita bayan fitan yaran Alhaji yayi gyaran murya yace " Hajja dama nayiwa Fatima wani kyauta ne nake son sheda muku ke da yan uwa na, a daren jiya na mallakawa Dr Fanna *Three brothers Rice* dan haka ina son kusa mata albarka. Sai Ƴan uwa na kuma Abdulraham da Abdulmajid na mallaka musu kamfanin *Ashana* ta tanan Kano dan zasu fi jin daɗin aiki dashi kuma naga akwai cigaba a harkan ashanan nan wllh zakuyi mamakin kuɗin da kamfanin ashana take fitar wa a kullum. Hajja sai ke me kike so?". Numfasawa tayi tace umh! nikam ba abinda nake so illa Allah yahaɗamin kan ku sai de nake ga kamar yautar ƴan uwan ka baiyi yawan na matar ka ba tunda baza'a haɗa shinkafa da ashana ba". yace "a a hajja shima ashanan ana samu dai-dai gwar gwado kuma ita Fatima bafa babban kamfanin nin rice na Lagos na bata ba, na nan Kano ne su kuma yan uwa na kome suke so acikin dukiyata zan mallaka musu ai kayana nasu ne bani da wanda yafisu. A nan Kano dai a yanzu ba companyn da yawuce na ashanan samu kuma na basu shine saboda su agida suke shi ɗin zaifi musu sauƙin aiki amma ni banƙi ace kowa cikin su ya zabi companyn da yake soba nasha gaya musu ga sunan sai suce ai da ya zauna a guna wai basu da ra'ayin business ne. Idan suna so duk wanda suke so ikon sune ko wani zasu iya bawa kayana ". Abdulraham yace "hakane Hajja ba abinda Abdulsamad yaragemu dashi kowane mataki muka taka silar sace" shima Abdulmajid haka yace sukayi godiya itako mommy wani banbarakwai taji kyautar duk da tun a ɗaki yasanar mata tukuicin surprise ɗin da ta masa sai a gaban hajja amma batayi zaton har tukuicin yakai haka ba. Tana cikin wannan tunanin taji Abdulmajid yace "Dr congratulations!" Itama cikin maida masa martanin murmushin sa tace "thanks my love!" Abdulraham ma yace "Dr Allah yasa albarka a ciki, Mama da ummu ma suka mata murmushi tayi cikin jin nauyin ita dai bata so Abdulsamad yayi mata haka ba. Abdulsamad ya kalli Mama da Ummu yace" Aisha ke kuma daga yau gidan Mai na hanyan kondila naki ne ke ma Amina na yan awaki nakine. Sannan duk a tara min ma'aikatan gidan nan duk mai buƙata in dai na kuɗine to a masa zan sa MD HOD Accountant su fito da kuɗin da za'a bawa mabuƙata mutum dubu goma a kano da kuma dubu goma a duk jahohin arewa sannan a bawa kwamitin marayu na kowacce jaha kuɗin adadin yanda aka saba badawa a zakka amma ba zakka bane kyauta ce. Dan nuna godiya ta da kyutar da Allah yabani". Hajja tace"Abdul abin bai yi yawa ba wannan ai sai kasa dukiyar ka ya girgiza". murmushi yayi yana matsowa kusa da ita ya juyo mata da agogon hannun sa yana nuna mata yace "Hajja kin gani a yanzu da muke maganan nan kuɗin da suka shigo min ya kusa rabin kyautar da nayi kuma gobe ma haka. Kyauta ko sadaka Hajja bazai girgiza dukiyar Three brothers ba sai dai ma yaƙara masa ambaliya". murmushi tayi tana kallon agogon nasa tace "ina zan gane wannan lissafin Allah yasa albarka cikin dukiyar ka su kuma wanɗan da ka bawa Allah yasa silar arzikin su kenan ". Amin! suka ce dukkan su Mama da Ummu har ƙasa suka durƙusa suna masa godiya a ranan dai kowa yaga 3brothers yasan yana cikin farin ciki duk wanda Allah yatsaga da rabonsa dai yayi arziƙi duk da bai fito ya faɗa ba yan uwa sa da Hajja sun san yana cikin gagarumin farin ciki. Miƙewa yayi Abdulmajid ya kalleshi yace "to yanzu sai ina ? "Alƙali zanje zamfara Alhaji Yahaya yasan Hajiya Hauwa ba son kishiya take ba ya tashi ya ɗankara mata yanzu gashi matsalolin suna ta kunnowa ga business yasha gaban sa". Mommy tace"a a fa my heart ba a yanke hukunci da bangare daya sai an hadu dukkan su ai nima ta gaya min yanzu haka ya sauke igiyar aurensa biyu a kanta saura ɗaya ai ko me ta masa bai kamata ya furta saki ba" Ya ce "ai shine zanje nayiwa tufkar hanci yanzu haka tana Abuja nace ta biyo jirgi yanzu mu hadu a family house nasu." Ummu da Hajja atare suka ce "Allah ya tsare." Mommy ɗan sunkuyawa tayi dai-dai kunne sa yanda ba wanda zaiji tace " Halimatus Sadiya tana adawo lafiya". ta ƙarashe maganan tana nuna cikin ta da ido shima cikin basarwa ya shafa cikinta yayi ƙasa da murya yace"har kinsa mata Halima kenan ni kuma dana fison asa Hajja a farko amma Halima ma yayi. Yawwa wai ina my Son fushi dai yake ko".? Murmushi tayi tace"kasan sa da zuciya kuma baka yi lalashi ba". Tayi magana tana bin bayan sa dan yayi gaba suna fitowa suka hango mutane gidan a compound din Hajja da alaman Abu suka rako dan shima zaiyi tafiya seminar zuwa Egypt kowa yana masa fatan a sauka lafiya hannu ya bawa Abba sukayi musabaha, Abu yace "sai nan da wata biyu kenan ko, Bro?" Murmushi Abba yayi yace " a a kai kam zamu hadu a Englan ai ba dan issue ɗin gidan Yahaya ba da tare zamu wuce yanzu kaga Hajja tana ta faɗan na jima banje dardum ba shine na shirya tafiyan a mota zan shiga dardum nayi ziyara sai na wuce zamfaran insha Allah zuwa Wednesday ina England". Abu yace "kasan yanda hanyar zamfaran nan take kake cewa zaka tafi a mota"? Murmushi yayi yace "ba komai bro in ma yan kidnapping ka ke tsoron mota ta bayajin bullet in kuma accident ne mota na bazai fadi ba koya faɗi akwai matakan kariya wanda ko ƙwarzani ba zai yi ba". shiru Abdulraham yayi duk da yasan akwai kuskure a *FURUCIN* Ɗan uwan nasa amma yamasa fatan alkairi da cewa "to Ɗan uwa saduwar alkairi sai mun hadu acan din dan ina ga seminar ɗin zai ɗaukemu kusan few weeks sai kuma idan mungama ina da hutu na 2weeks zamu kasance tare." Abba yayi murmushi shikuma har zai shiga mota da gudu Nasir ya rungumoshi ta baya yana cewa"Abu na zamuyi missing naka." Juyowa Abu yayi yace "haka ne my Son amma me kuke son na kawo muku Nasir yace "computer". Abu yajuya yana kallon Agrif da Kamal yace kuma kun yarda computer kuke so ko?" ya ƙare maganan yana kallon Kamal da Agrif da Aiban". Suka ce yes! Abu ''Ok" Yace yana shafa kan Abbaty da yake hannu ummu yace kai fa cikin gwarancin sa yafadi wani maganan da duk basu gane me yake cewa ba ɗan shikara 3 amma yayi nauyin baki ba agane maganan sa driver sa yabuɗe masa front seat yashiga suma bodyguard dinsa suka shiga yaja drive. Motan Abu suna fita Nasir ya juya da niyar komawa duk da yasan Abba ma tafiyar zayyi amma yak'i ya tsaya yaga tafiyar sa Mommy tace "son baka san Abban ku ma tafiyar zaiyi ba"?. Ko juyowa baiyi ba yashige part ɗin Hajja Abba har an mude masa kofa zai shiga yajuyo yana kallon hanyar part ɗin Hajja ɗin ji yayi bazai iya tafiya ba sai yanemi sulhu da ɗan nasa yace "sorry ina zuwa". dariya Hajja tayi tace"ka ce baka ji, wa ya gaya maka karo da nasara akwai riba? ai Nasara goshin girji ne me wuyar karo". bai juyo ba yana cigaba da tafiya yace"ai Hajja ku kuke ɗaure masa yake abinda yaga dama". yana shiga yasamu Nasir akan two seat ya daura ɗaya kan ɗaya yasa Laminu mai aiki yana tsiyaya masa ruwa a cup ya nuna kamar ma bai ga Abban ba Abba ya zauna a gefin sa ya numfasa yace "kana jina NASURUDDEEN? Turo baki yayi baiyi magana ba Abba yace "me yasa kake haka ne laifi fa kamin amatsayina na mahaifinka na tambayeka me ya haɗa ku da ɗan uwan ka? kamin shiru dan Aiban ƙanin ka ya faɗamin shi ne ka tura masa tea ajiki da yana da zafi da ka konashi. shi ya sana dake ka kai fa yaro ne har yanzu shekarun ka 7 kawai a duniya Nasuru amma ba wanda ya isa dakai meyasa kake haka bana son wannan halin naka kana da zuciya,Saurin fusata,iko,isa gadara ka daina, da Agrif ne yakeyi ko Kamal baza a sama sa ido kamar kai ba. Kai a ido kake duk abinda kayi za ace dan kana ɗanane duk da nasan baka kai matakin da za ace hakan ba amma in ka tashi da wannan ɗabi'ar za ace hakan wataran". Nasir yace". To Abba me yasa idan Agrif ne ko Kamal baza aga laifin sun ba".? dafa kafaɗan sa yayi yace"duk da ƙwaƙwalwar ka tayi wa amsa ta nauyi amma zan baka ya zama dole kasani Nasir kai kana idon mutane ba daya kake da yan uwan ka ba duk abin da kayi za ace dan kana ɗana ne kana taƙama da arziƙi na ne, shi yasa nake son ka gujewa laifi komai ƙanƙantar sa kazama mai biyya ga iyayenka Abdulmajid, Abdulraham da mommy ka sannan inaso kayiwa Mamar ka Halima addu'a kullum idan kayi sallah har nima." Mommy da ta jima a wajen tayi gyaran murya tace haba Abba wadan nan kalaman sunyi wa son nauyi". Abba ya furzar da iska yace "ni ma nasan sunyi masa nauyi ban san mesaya nake wasu abubuwan ba Dr dan Allah kamar yanda Halima ta bar miki amana nima na bar miki amanar Nasir da abinda ke cikin ki..... Nasir ne ya katse shi dacewa "Abba wacece Halima"? Abba da mommy da sauri suka kalli juna tana masa alaman kaga irinta ko kallon agogon hannusa yayi ya miƙe tsaye tare da rike hannu Nasir cikin sanyin murya yace"fatima kawo hannu ki miƙo masa tayi ya haɗa da hannun Nasir yace a karo na biyu amana dan Allah ki bashi duk wata kariya a rayuwa bawai ina gaya miki maganan nan bane da wata manufa ko dan ki tada hankalin ki ina fada ne saboda niba mazauni bane shine dalilin da yasa Halima tace ke tabawa Nasir yarda ce tasa na barmiki amana. Nasir nima kuma ni nasan yan uwa na basu da matsala ba zasu tada muku hankali akan abinda yazama rabon kuba amma ki musu adalci yanda ya kamata......... Mommy cikin ɓacin rai tace "please ya isa". murmushi yayi yafara tafiya hannusa na saƙale da nasu har inda ake jiran su parking sp ɗin har an ɗude mota yashiga yafito yana kallon Hajja da daddy yace " Hajja Alƙali a yita haƙuri da halin Nasir insha Allah zai dena Dan Allah ka bashi tarbiyya bisa amana kamar yanda zaka bawa Kamal..... Hajja tace "kai Abdulsamad nidai zan koma ciki Allah ya tsare ka gaida mutanen daldum sosai. Allah yamaka albarka" tayi ciki shi ma ya shige mota yana ɗaga musu hannu amma kafin direba ya rufe Nasir yayi wuf yafada jikin sa haka kawai ya saki kuka yana cewa "Abba kar ka tafi". murmushi Abba yayi yace" my Son ba dan school ba tare zamu yi tafiyar gobe nefa zan zo jirgin asuba zanbi gobe iyanzu ma muna tare ɗan al'barka". Ya juya ya kalli Kamal da Agrif da Aiban da Abbaty ya sake fitowa duk sai da ya rungume su shida ba bawa ni damuwa yayi da safgan yaran ba amma yau jiyayi kamar kar ya tafi gani yake idan ya tafi wani abun zai iya samun iyalin nasa musamman da Nasir yace ABBA KAR KA TAFI ɗaya bayan ɗaya yajuya yana kallon su duk sai yaga jikin su yayi sanyi a hankali yashiga motar direba yaja suka fice a harabar gidan idon sa yana kan Fanna da Nasir duk a sanyaye suka koma gida Abba har sun kusa fita daga Kano sarkin kasuwa ya kirashi. ɗaukan wayar yayi yana cewa "Allah yaja zamanin shugaban yan kasuwar duniya". daga can ban garen Alhaji Nuhu yace "au ranka shi ɗade kama bani na duniyar baki ɗaya kenan". dariya Abba yayi yace '"eh! mana kano ai duniyace yanzu haka gashi munfi awa mun kasa fita a garin ashe haka fita amota yake da wahala acikin Kano ". Alh Nuhu yayi saurin cewa " Sir fita kuma duk fa anshirya kai akejira". Abba yace "kai Alhaji Nuhu na wakilta Adamu zai halarci meeting ɗin nan ni bazan samu dama ba". cikin damuwa Nuhu yace "Adamun yazo amma yallabai dole sunce sai dakai duk akan rage farashin kayan da kayi ne sauran kamfunnnan sunce basu yarda ba kuma suna da gaskiya ragin yayi yawa kaga harda president har ya ƙaraso kai kawai ake jira". tsaki Abba yayi yace "toh wai ya suke son wadannan mutane nayi ne nifa ba dan zasu ce ina takama da abinda Allah yaban ba dasai nace kowa yaji da kansa wllh duk abin daza ayi sai dai ayi bazan rage ba, musamman shinkafa da taliya da fulawa ni yanzu shikafa ma ba nawa bane madam ita keda iko". Alhaji Nuhu yace" shikenan yallaɓai amma dan Allah ko a gurguje ne kazo dan idan kana nan zakafi yimusu gwarjini". dole Abba yasa driver yakoma baya anyi meeting an tashi lafiya amma Abba bai samu fita daga Kano ba sai wajen 2 na rana. Ajiyar zuciya ya sauke sanda yaji sun fita acikin gari yana jawo wayar sa na family ya kunna saƙon nin ne suka fara shigowa amma na Fanna ya fara ɓudewa _barka da wannan lokacin hubby idan ka samu waje mai network ka kirani na kira ban sameka ba_ Murmushi yayi ya kirata jin yanayin muryar ta yace "dama dan naji ya hanya nakira ka amma kun kusa ko?" "A'a my wife ai yanzu muka bar kanon ma na halarci wani meeting ne wanda ke ma ya shafe ki Dr. Idan kina da ra ayin yin aikin kiyi da kanki bazan hanaki ba tunda ba irin na da bane, wannan kina da ƴancin da wanda kika ga dama in dai kina da ra'ayi idan kin haifu zaki fara fita kafin nan kibar komai a hannun Ahmed kamar yanda yake ayanzu yana da amana". cikin sanyin murya tace "a'a a yanda hutu ya gama ratsani gaskiya ba zan iya wani aiki ba balle ma irin wannan aikin ya man nauyi". dariya yayi yace "hakane gaskiyar ki madam kisha hutun ki mijin ki a wahale, ke a wahale ai ki huta rayuwar duniya dai baku da matsalan sa ko da za ace rabin al ummar Kano yara na ne da jikokina wllh kuda talauci *ruwa tasha* inji yara.... Mommy cikin sanyin murya ta dakatar dashi dacewa "Niko Abban Nasir wani lokacin kalaman ka suna bani mamaki, kamar ma kana mantawa da ƙaddarah ne ko FURRUCIN ka na ɗazu na cewa kai motar ka baza ta fadi ba kuma Koda ta faɗi da matakan kariya anya ba kuskure cikin FURRUCIN ka". shiru can yace "ni ba wani kuskure cikin FURRUCI NA please my wife jikina yana bani kamar kina cikin damuwa please what's happening ? Please just let me know tell me what is going on".? Numfasawa tayi tace". gaskiya ne ina cikin damuwa dan ji nake zuciyata ba daɗi". "Ayyah Dr .dama yanzu ai kina matakin da zakiji kowane irin sauyi tunda kina tare da 3brother's kinga ko nida Abdulraham ba halin mu daya ba haka Abdulmajid ma halin sa da ban dole kiji ban banci a kulum". murmushi tayi "tace kama bani 3 nima kenan?". yace "haka nake fata kinga kin cike gurbin shekara 7 da mukayi ko?" Murmushi tayi ta ce" abinda yafi bani tsoro Nasir ya gaya min wai ka nuna masa PIN ɗin laptop dinka yanda zai sararrafa ta sannan kanuna masa yanda zayyi amfani da agogon ka wajen gano me dukkan company ɗinka suke ciki bayan da ko bathroom zaka shiga baka cire agogon ka amma yanzu sai naga agogon ka a ƙatsan filo shine son yake cewa wai ka koya masa anya lafiya kuwa?" "cikin sanyi yace lafiya ina son Nasiru yasan sirrina ne ta yanda koda bani bazaku sha wahala ba ke da shi". cikin damuwa tace "ai kaji irin abin da yake sawa nake shiga damuwa yanzu Nasiru har ya kai wannan matakin bayan ga yan uwan ka su yakamata su sani Nasiru yarone bazai iya rik'e sirri ba"?. Numfasawa yayi yace" ki daina damuwa Fatima na ba komai NASURUDDEEN kuma nasan halinsa duk da yaro ne yasan abinda yakeyi, Sam ƙwaƙwalwar sa bana yara bane zai iya riƙe sirri sosai, yan uwa na kuma ɗan cikina ya fisu can-canta yasan sirri na tunda inada ɗa shi ne magaji na ba su ba." cikin sanyin murga tace "Allah ya dawo dakai lafiya." "Ameen yarabbi my dear kar ki damu I love you". yace daga nan sukaci gaba da fira jikin su a sanyaye musamman Dr. Fanna dan wasu daga cikin furucin sa kamar yana bar mata wasiya ne har sukayi sallama. daga nan ya kashe wayar ma gabaɗaya yana cewa driver yasa masa wa'azin Dr. mansur sokoto suna cikin sauraron wa'azin ne dai dai zasu shiga kwanar Dardum motar man fetur ne a gaban su, sai wata mota da take bayansu ta danno overtaken da shirin shiga tsakanin su da motar man amma wajen bai isa ba sanadin da yasa motan ta haɗe dana man kenan atake motan man fetur ɗin yaf ashe yana fashewa man yayi wani irin tashin wuta yafara bulbulowa wanda hatta motar Alhaji Abdulsamad da ya liƙe da jikin daya motan bai tsira ba cikin second 5 wuta yayi wani irin mamaye wajen wanda har motan bayan Abdulsamad ya kama nan da nan motoci suka dinga ja da baya wani irin tashi wutan yake wanda ba wanda ya isa ya tunkare sa ahaka mutane suka ƙone, motocin nan guda 4 sukayi ƙurmus amma motan da bodyguard ɗin Alhaji Abdulsamad suke sun tsira kasan cewar wannan wanda ya hassada Accident shiga tsakanin su yayi, lokaci daya har direban bodyguard zai fara faɗa sai kuma abin ya afku ashe de ƙaran kwana ne cikin razana su Usman suke kiran Sir amma ba daman tunkaran wutan nan Wayyo mommy ya zataji da wannan mummunar labarin ƙaddarah kenan Hajja abdulmajid, Abdulraham *NASURUDDEEN* *Ku biyoni a page3* *B JATTKO* [4/8, 1:46 PM] Batul Adam Jattako: *FURRUCI NA NE* *NA* *BATUL ADAM JATTKO* ```Marubuciyar``` *DAMA TA* *AMFANIN SOYAYYA* ```NOW``` *FURRUCI NA NE* *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* *fatan alkairi gareki HAUWAU USMAN JIDDA jiddota Allah ya sa kaffara ce* *Page3* Bayan mutuwar wutan dak'er Jami an tsaro suka samu nasaran fito da kawawwakin su Alhaji Abdulsamad da aka gane wanne ne shi kasan cewar akwai escorts biyu a seat din baya Alhaji shine a tsak'iya sai direba da wani escort din agaba su 5 ne a motar ba tare da bata lokaci basu Usman suka nemi abasu gawar wakin su tare da rakiyar yan sanda su ka kama hanyar Kano jin jiniyar ambulances a cikin gidan ba k'aramin rikita mutanen gidan yayi ba a compound din hajja a ka kantar da gawar wakin arikice Laure tashiga tana ihu "hajja kifito kiga k'addaran data fado gidan nan yau". Hajja da tun da taji jiniyar ta kasa mek'ewa bakin ta yana furta Abdulraham ne ko Abdulmajid ko Abdulsamad yau me idanuwa da kunnu wana zasu jiye min Allah kar kasa naga gawan daya daga cikin su nafison su subinne ni bazan iya daukan wannan k'addaran ba!!!!! Laure waye kar kicemin ABDULsamadu nane Mommy da taje tsaye ajikin window kamar an dasata komai ya tsaya mata kawai kallon gawar da aka ware gefe take amma tabbar na mijinta ne ta tana kallo Hajja dasu Mama suka fito suna kuka suna fisge fisge amma ita ko d'aga lebinta ta kasa wani irin jiri dushu take gani ita bata zube ba ita bata fadi ba kanta da gan-gan jikinta ta zura ta window zata fado ta saman benin da sauri Khadijan me aikin ta ta tareta tana kwallah wa asabe me aiki Kira tare suka kama mommy da ba tama suma janta sukayi suka kantar a k'asa suma suna cigaba da kukan cikin k'an kanin lokacin babban rashin Alhaji Abdulsamad ya mamaye Kano da duniya baki daya a islamiyar su Nasir mlm Hasan ne yashigo yace "an arufe makaranta yau sai zuwa jibi insha Allah saka makon babban rashin da akayi na wanda ya bude makarantar wato Alhaji Abdulsamad a gobe za ayi Jana'izar da misalin 8 na safen gobe Allah yaji k'ansa halayensa na gari su..... ai Kamal da Agrif basu gama jiba suka sa ihon kuka shiko Nasir shiru yayi yana tunani wai mutuwa da yaji anacewa idan anyi ta shikenan ba a dawowa Abban sa yayi wani irin zabura yayi waje yayi da gudu bodyguard din sa suka bishi amma basu kama shiba kasancewar bawani nisa tsakalin gidan da makarantar duk girman gidan amma yacika dan k'am dak'er yake gurtsawa yana faduwa yana tashi a lokacin har anzaga da kawar baya inda za a musu wanka falon Hajja ya nufa nan ma cike yake da mata ana ta bawa Hajja hakuri sai mai maita Allahumma gafurni wal'hamni take Mama ce tafara hangoshi kuka tasa Hajja mata d'aga kai ta kalleshi tamek'o masa hannu da gudu ya k'arasa rungume sa tayi ta saki kuka "Muhammad Nasir shikenan ka tabbata MARAYAN da yarasa uwa da uba ya Allah ka rayamin wannan yaron shikenan shikenan Nasuru har abadan muda Abdulsamad". "Hajja wai Abba na yamutu? "Nasuru hakuri zamuyi " cikin kukan da kamar ba d'an shekara bakwai ba yace " dama sai da nacewa Abba kar yatafi". kowa kukan yake an rasa me lallashin wani Hajja ta kalli Ummu tace"Amina ina Fanna".? cikin kuka Ummu tace"anyi anyi bata farfado ba Dr Hafsa ta wuce da ita asbiti". aiko Nasir yasa kukan shide akaishi wajen mommyn sa kar itama ta mutu Allah sarki Abdulmajid yarasa inda zai sa ransa iya dauriya yayi amma yakasa saide Abu yafishi shiga damuwa dan shi acikin jirgi sai suma yake ana shafa masa ruwa dan suna Lagos sai 5 jirgin London din zai tashi wannan labarin ya riskeshi Abdulraham yana zuwa gun Hajja ya wuce ya bada cinyar ta cikin kuka yace "Hajja ya zamuyi ya zamuyi shima Abdulmajid sai a sannan yaji kuka yazo masa duk suka rungume ta suna kuka Abdulmajid yace "Yarabbi muna son d'an uwan mu amma ka dauke mana shi alokacin da bamu zata ba Allah kasaka mana dauriyar da dangana". Abdulraham yace "Allah bazai daurawa bawan sa abinda bazai iya ba Allah yana turo dangana tun kafin mutuwar tazo Allah ka yafewa Abdulsamad". ya mek'e tareda d'an uwan sa K'iran sallan magari ba akayi bayan anyi sallah aka sake sanar da mutane ayi hakuri a tafi tunda Jana'izar sai gobe sai yan uwa wanda yakama aka bari Abdulraham da Abdulmajid cikin dauriya suka wanki d'an uwan su da kansu bayan sallar ishai ba wanda yasamu daman rinsawa hatta Abbaty dan shekara 3 shiko Nasir yana asbiti wajen mommyn sa cikin dare mommy ta barka idon ta akan Nasir da ya damk'e mata hannu yana gengedi a hankali tasa hannu ta kwantar da kanshi afirgice ya bude ido yana cewa "mommy kita shi".? murmushi tayi masa tace" my son meyasa kayi kuka haka?". tayi maganar tana shafa masa gefen fuskar da jijiyar sukayi rudu'rudu da gani ba k'aramin kuka yasha ba "Mommy ba Abba ne yamutu ba kema zaki mutum shikenan bani da Baba bani da Mama". d'ago kansa tayi tana kallon sa tace "Nasir bazan mutu ba Allah bazai kasheni ba ko dan saboda kai zan rayu da kai sai na dauki y'a y'an ka awannan hannu nawa ta k'arashe maganan nata tana nuna masa hannu ta Dr Hafsa tace "am sorry Dr Fanna kiyi kakuri kisa dan gana acikin zuciyar ki mutuwa de d'aya ce kowa zaman jiran sa yake babba ko yaro duk wanda wa'adin sa yazo kisa dangana ko dan abinda yake cikin ki duk dama yanzu ba bak'aramin barazana ya samu ba dan Allah kiyi hakuri kar ki rasa abinda yake cikin ki shine k'adai son da zaki nunawa Abdulsamad ki Haifa masa abin da yabari". Mommy shafa cikin ta tayi tace'' Dr hafsa cikina bai zube ba".? "Eh bai zube ba". Mommy tace'' Alhamdulillah zan kula in sha Allah nasan Abdulsamad zayyi farin ciki dan rushin sa yatafi da farin cikin wannan abinda yake ciki na Allah ka yafewa mijina isha Allah zan Haifa maka abinda yake cikina". Amma kuka kam ta kasa yinsa sai wani irin radadi da zuciya ta yake mata tace'' Dr ki cire min ruwan nan zan tafi naga Abdulsamad". numfasawa Dr tayi tace'' k'awata bawai ba nason kije bane zan so ki masa addua amma bana son hankalin ki ya tashi ne". "hankali na zaifi kwanciya agida ba anan ba Dr". haka Dr hafsa da Dr Farda suka dafa mommy suka shiga da ita zaunar da ita sukayi a kusa da Hajja sabon kuka mutane wajen suka sake sawa ita ko mommy masu kukan sha'awa suke bata dan ita tama kasa kukan sai wani irin ajiyar zuciya take sauk'e wa Dr Hafsat tace Hajiya dan Allah kudena wannan kukan kwantar mata da hankali yaka mata ayi ahalin da take ciki akwai barazana da abinda yake cikin ta da sauri duk suka kalle ta Hajja tace "ciki kuma!?. Dr Hafsat tace "eh ai tana da ciki wata 2 dan Allah abata kulawa Hajja amdala tayi har su Abdulmajid 2 Allahu akbar mutuwa me yake jin dadi me raba d'a da mahaifi me sa mata zawarcin dole a hannu mukazo ahannu zamu koma ba a kauce masa duk kudin ka duk da baran ka mutuwa bata barin ku dubi yan da Abdulsamad yayi FURRUCIN yana da matakan kariya a motar sa Wanda bazai tabayin hatsari ba kuma Koda yayi ko gwarzani ba zayyi ba saboda matakan kariya amma sai gashi motar tazama sanadin sa yau da ana sayan rai Abdulsamad yana da kudin da za a tsaya masa rai ko da dubu ne amma sai gashi a hannu an d'agashi za afita dashi Malama Shamsiya ce take ta nasiyar kada amasa rakiyar kuka haka suna ji suna gani aka fita dashi abokan sa daga k'asashen duniya irin su Albaity Abdallah Amar da shugaban k'asashe da dama har akayi sadan kan bakwai amma bak'i kamar k'arosu ake wasu suna tafiya wasu na shigowa tsabar amsa gaisuwa yasa mutanen gidan muryar su dashewa sai de maganan kurame Abdulraham da Abdulmajid ko sai de su rubuta idan suna sonyin magana suko yaran har sun fara mantawa dayake dama Abba ba mazauni bane bawani shak'uwa a tsakanin su dan haka jisu ke kamar yayi tafiya ne *bayan wata daya* munane kam sun watse sai jifa-jifa yan gaisuwa ganin yanda mommy take cikin damuwa yasa Hajja tace mata ta taro tazo part dinta su sauna breakfast suke kowa yana cin abinci banda mommy da ruwan tea kawai take hadawa me kauri tana sha Abdulmajid da yazuba mata ido ne yace "Doctor please tabbas kinyi hakurin juriya amma dan Allah ki sake daurewa ki rungumi k'addaran da Allah ya d'aura mana ayanzu addua kawai brother yake da buk'a awajen mu mukuma abinda yake cikin ki shine buk'a tarmu hakan bazai samu ba sai kin kwantar da hankalin ki damuwa da kuka dazai dawo dashi da ko kwana bazayyi acikin kabari ba" Abu ma yace "hakane dukkan mu bawanda baya cikin damuwa amma mun sani bazai dawo ba mu fuskanci rayuwa tare dayi masa fatan dacewa... shiru yayi dan shima kukan ne yake son kufce masa ganin Mommy ta sun kuyar da kai hawaye yana ta diga akan dining table din suma su Ummu kukan sukeyi Hajja cikin kuka tace " ai kuka nidashi har tawa tazo Abdulsamad nefa wai babu shi yayi tafiyar da ba wowa yatafin inda Haruna yatafi". sai tasake k'ara karfin kukan nata haka de wannan ahalin suka kasance cikin damuwa cikin mommy wani irin girma da nauyi yakeyi tun yana da wata hudu tayi scanning anan tasan yara ukku ne kuma duk maza ta dage sosai da kula da cikin duk da takasa cire damuwar da yake cikin ranta wanda ko wane irin abinci kawai cinsa take kamar magani yawanci drip take sawa kanta sai kuka abu medan ruwa-ruwa *bayan wata 4* Mommy ta shiga watan haifuwa suna zaune ita da Hajja a compound Hajja ta na bare mata gyada tana bata Mama tana mammatse mata kafar ta dayake a kumbure Hajja ta kalleta cikin tausayawa tace"niko Fanna cikin nan naki me secangin ya nuna dan ba daya bane gaskiya a yanda yarabu gida biyun nan kuma kashi har kin kusa fita awata na goma". shiru tayi tana tunanin bai kamata ta boye musu ba tace'' yanuna yara ukku ne." amma batace maza bane". salati Hajja tayi cikin hamdala da washe bakin da tunda Abdulsamad ya mutu batayi ba tace "kuma kikayi shiru abinki wannan abin al'kairin haka Allah mun gode maka kai din abin godiya ne ako da yaushe ka kwace Abdulsamad ka musanya mana da har guda ukku Alhamdulillah yaushe ne EDD naki?". Mommy tace'' tun jiya yacika kuma tun ajiyan na fara alamun labor amma bawani matsala in sha Allah zuwa shida na yamma zan iya haifuwa". azabure Hajja tace'' wai ni keko wannan Fannan wace iriyar macece wane irin zurfin ciki Allah yabaki yanzu haka nak'uda kike kike zaune haka"?. Mommy murmushi tayi tace" ai Hajja bana jin wani ciwo kuma ai ina tashi nadan zaga abinde ina ga da sauki zai zo mun dama yawanci haifuwar yan biyu ko ukku ba ciwo kamar na daya yawanci daya yafi ciwo sabo da mutum yagama ciye ciwon a goyon cikin su bawani damuwa nakira Dr Hafsa ma nace idan ta tashi tabiyo tanan bawani damuwa dan ba sai munje hospital bama In Sha Allah". " Hajja tace'' kuma fa hakane nima Abdulsamad banyi nak'uda ba ina jan rijiya naji marata tayi nauyi nishi yana zuwa min ina tsugunnawa Abdulsamad yana fadowa amma Abdulraham da Abdulmajid nayi nak'uda har Sai da muka je asbiti Allah de yakawo miki da sauk'i ya raba lafiya". Mama cikin mamaki take kallon mommy ta ma kasa magana can tace'' sannu mommy Allah yaraba lafiya ko da wani abinda zan iya temaka miki"?. Mommy tace''a a hajiya Mama karki damu". Mama tace'' to bari naje na sanarwa da Ummu wannan abin farin cikin yara har ukku".? Hajja tana kula da duk motsin mommy ba jimawa Dr hafsa ta k'araso mommy har lokacin ciwon bai wani dameta sosai duk da dauriya yarta yafi yawa part din Hajja suka wuce tana tafiya dak'er da misalin k'arfe biyar darabi mommy ta haifo yaranta ukku wanda tsakanin su bawani b'ata lokaci murna awajen hajja da mutan gidan Abu da Daddy ma suna gidan bayan an waki yaran Abu da Daddy suka shiga suka dauki yaran daddy yace"sannu Fanna Allah yabaki lafiyar shayar dasu Abu ya dauki babban yamasa K'iran sallan tareda huduba ya mekawa Hajja yace "gashi sunan sa Abdulsamad yasake karban me binsa bayan yamasa yamek'awa Mama yace sunan sa Abdulraham dayan ma yace Abdulmajid Ummu tana juya Abdulmajid da yake hannuta tace "ni yaron nan kamar bashida cikekken lafiya Dr Hafsa tace'' nima abinda zance kenan daga yanayin kukan suma zaka gane duk ba suda cikekken lafiya amma bari mukira doctor Yusuf likitan yara tayi maganan tana zaro wayanta ajaka bayan doctor Yusuf yazo yaduba su yace gaskiya basuda lafiya dole za akai su hospital dan su samu kulawa ta musamman abin tausayi yaran duk wani irin kuka suke haka aka tar katasu zuwa asbiti, Nasir suna zuwa a islamiya sukaji mommy ta haifu amma duk yan gidan suna asbitin sai Ummu kadai aka bari agida rigima suka sa mata dole tasa driver yakaisu Nasuru sai murna suke da suka ga jarirai har ukku suka sa rigima sai da akabawa kowa d'ai d'ai Kamal yace "la ni mekama dani aka bani Agrif ma yace nima muna kama da wannan Nasir yace"dalla ai su ba bak'ake bane kamar ku kamar nida mommy na sukayi dukkan su dariya akasa na hannu Nasir yafara kuka Kamal yace "woo kaga baya sonka yana maka kuka". Mama tace'' "to duk ku kawo su basu da lafiya idan sun warke kowa shi zai na renon nashi". da dare yayi kowa ya watse anbar Hajja da mommy anyi anyi da Nasir ya tafi gida yak'i sai zazza gawa "Mommy surutu yake akan murnan samun k'anne ita ko bin sa take da eh ko a a dan da abubun da suke damun ta sosai shima Nasir yarin tane ''yawwa mommy ai da safe kince yaune birthday dina na cika shekara 8 ko".? Tace'' "Eh my sweet boy amma bazamuyi party ba saboda gaka ba ayi shekara da rasuwar Abba ba amma nex insha Allah sai amuku kai da k'annen ka ga a lokacin kai kana shekara 9 su kuma 1 Allah ya hada birthday dinku har lokacin haifuwar ba kusan dayane da mintuna kawai ka zuce su zan shirya muk...... shiru tayi gani yanda babban d'an yake ta wani irin hamma addua tafara tofa masa ahankali yake hamman har ya rufe bakin sa shafashi tayi tako ina taji baya numfashi ajiyar zuciya ta sauke taja ta rufeshi tana kokarin mayar da hawayen idon ta dan kar Nasir yagani sai karamin cikin su yasa kuka daukan sa tayi tana diga masa ruwan zam-zam amma baya iya hadiya sai dawo dashi yake da asuba shima yabi dan uwan sa sakin wani irin kukan tausayin kanta tayi tana shafa dayan da shima numfashi sa yake fita ahankali shima ba alamun zai rayu cikin kuka tace'' yarabbi na gode maka da wannan jarrabawan da kamin da safe kam su hajja sunsha kuka dan mutuwan jaririn ya sabon ta musu da rashi Abdulsamad daga su har likitaci kuma kulawar su yakoma kan Abdulmajid jaririn da yarage amma ayanmacin ranan shima yabi yan uwan sa mommy kam kowa yagan ta yasan tana cikin tashin hankali bayan watanni ukku Hajja tace'' tabara fita aiki koda campany shikafar ta ne dan tasamu sauki idan tana fita aiki zata rage wasu damuwar hakan ko akayi ta fara fita aiki sosai tafara cakewa da aikin ga company yana samun cigaba sosai har fiye da da anan fa maza suka fara mata ca har samari ba wanda take kulawa dan atunanin ta kawai dukiyar ta suke hari ba ita ba *Bayan shekara daya* yanzu kam komai ya dedeta kowa yayi kokarin dawo da walwalan sa saide mommy dannewa kawai take bata da abin farin ciki sai Nasir shi kadai take gani taji dadi yau ma birthday party dinsa ake har dare ana ta ciye-ciye Nasir yaro dan shekara tara amma dayake yana da tsawon kafa za azata masa fin haka a dare ranan mommy han tayi shirin kwanciya taji ana mata knocking murmushi tayi afili tace "kai my Son tea dinka ko duk wannan ciye-ciye amma baza ka kwan ta ba sai kasha tayi maganan tana mek'ewa amma sai taga Hajja ce cikin sauri taja shijabinta ta saka tana cewa "Hajja da kan ki ai dakin ce nazo". Hajja ma murmushi tayi tace'' a a zuwan nawane me musihmmanci Fanna magana nake son muyi na fashimtar juna game da mazan da suka miki ca duk da nasan ba kyason maganan amma yazama dole dan kedin yarinya ce idan muka zuba ido kika zauna an shiga hakkin k'uruciyar ki Sarai ina sane da yanda maza suka takuraki har da abokan mijin ki to gaskiya a ganina yawancin sufa bake suke soba dukiyar da yake hannuki suke hari dan duniya ta gama sanin kaso 80 daga cikin dukiyar Alhaji naki ne duk da ba raba gado akayi ba ansan idan aka raba dole za acire kason yaran ki maza har ukku da suka rasu kuma ga tumilin takaban ki ma dayawa ne sai nida Nasuru Wanda baifi kaso 20 ba aci da zamu samu tabbas bazaki gane waye yake sonki da gaskiya ba to bawai bana son ki aure wani bane a a Fanna ina gudu kawo wani b'arakan ne ayanda gidan nan ya ginu da son juna da kwanciyar hankali da zumunci ba zamu so bare ya shigo ba shiyasa muka zauna muka yanke shawaran zamu nemi alfarma a wajen ki duk da muyi da yaran agobe zamu tunkare ki amma naga yana da kyau nafara jin ta bakin ki nida yaran nan mun yanke shawaran zaki auri daya daga cikin su dan gujewa wannan matsalolin da zamu iya shiga idan kika auri bare". da sauri mommy ta d'ago kai tana kallon hajja hajja taci gaba "amma idan hakan bai miki ba abar zancen". cikin karyewar muryar mommy tace'' Hajja kamar yanda bani da kowa sai ku haka bani da wani zafin da zan bijirewa shawaran ki ni ina daukar kine a matsayi uwa mahaifiya umarnin kawai zaki bani ba shawara ba". Hajja rungume mommy tayi tasa kuka tana sa mata albarka tace'' kuma Abdulmajid ne fara nuna ra'ayin hakan cikin kwana kin nan yayi mugun takurani akan na fada miki tunda yaga alh Yahaya yazo da batun yana son ki ya gigice abinda na fuskanta Abdulmajid yana sonki sosai son da banajin ko marigayi yana miki shi kuma Abdulraham ma da muka gaya masa yayi murna da abin sosai". dasafe bayan an gama breakfast hajja tace'' tana sonyin magana dasu a main parlour bayan yara sun tafi makaranta Hajja ta umarci Abu da yabude taro da addua cikin shikima tayi musu bayanin abinda yake faruwa da kuma amincewar Fanna da sauri mommy ta d'aga kai ta kalli Mama sai taga murmushi take ita tafara cewa "Alhamdulillah Hajja hakan shine dai-dai dama muma baza muji dadi ba idan a kace yau mommy ta fita acikin mu insha Allah zanci gaba da daukan mommy amatsayin tana yar uwata kamar da Allah yabamu zaman lafiya".? Ameen sukace dukkan su suna murmushi Hajja tace'' ai Aisha dama nasan bakida matsala balle Fanna Allah yamuku albarka kuma zan kafa na tsare muku daga kuba k'ari.' ta k'arashe maganan cikin raha Ummu tayi saurin cewa "Yawwa hajiyarmu mun gode Allah yabar manake". Hajja tace'' bar saurin godiya kema sai yayi biyun eshe". tak'arashe maganan tana ged'a kai duk murmushin sukayi banda mommy data sunkuyar da kai bayan mazan sun fita Hajja mata tashi ta haura sama dan gabatar da walha Ummu ma tace " bara naje zanyi bak'i ta tashi takoma part din daga mommy sai Mama awajen ganin yanda mommy ta kasa sakewa ne yasa Mama ta mek'e ta koma inda take kamo hannan ta tayi cikin sanyi murya tace'' mommy dan Allah kar kisa wani abu aranki inde tani ce ba damuwa ni tunkafi Abdulmajid ya aureni ya gaya min cewa bashi da ra ayin zama da mace daya saboda yana son yara dayawa dan dun kafin nashigo nasan ba ni daya bace kuma dadin da dawa ma a haifuwar bari aka ciremin mahaifa dan haka kullum cikin baza idon wacece abokiyar zamana nake ta ina zata fito ya halinta yake kullum sai nayi addua Allah yakawomin wanda zamu hada kai kuma gashi Allah ya amsamin nasan ki nasan wacece ke insha Allah zaman mu zai burgr kowa ki Allah yasa nan da shekara ki kawowa Kamal k'anne ukku". shiru mommy tayi dan bata san me zata ce mata ba ita gaba daya kunyar ta takeji Dr Hafsat da mommy ne cikin office din mommy Dr Hafsa tace'' wllh ni hjy Fanna banga wani abin damuwa ba Hajja tayi gaskiya dan duk wanda zaice zai aureki dukiyar ki kawai yakeso kiga de cikin mene manki Alhaji Lawan dan uwa na ne uwa daya uba daya amma bisa amana Abdulmajid shi yafi can canta gashi alk'ali malami masani bazai cuceki ba kuma kinsan halinsa". Numfasawa mommy tayi tace'' ummm ni kawai abin yana dauremin kai mutuwar mijina ko shakara 2 ba ayi ba amma awani damu sai nayi aure kuma wllh ina mutukar jin nauyin hjy Aisha duk data nuna abin bai dameta ba amma ai kishi kishi... da gatar da ita Dr tayi dacewa ''a a Maman Nasir karki sa wannan aranki kisa aranki bautan Allah zakijeyi ba jin nauyin wata ba". cikin sati biyu aka daura auren Dr Fanna da Abdulmajid namiji ba kunya aranan a part dinta ya kwana da safe tana zaune gaban mirror tana gyara durin d'an kwalinta ya fito daga wanka towel daure a k'ugunsa yana jifan ta da murmushi tacikin mudubin gaban tane taji ya fadi da ake cewa Abdulmajid da Abdulsamad suna kama ba tagani ba sai yau ta sake tabbatarwa komai nasu irin daya hatta yanayin yanda yake tafiyar da mace kamar a makaranta daya suka koyo ban banci kawai Abdulsamad yafi Abdulmajid haske k'adan tana cikin wannan tunanin taji ya dafa kafadunta da hannayen sa ya daura kansa awuyar ta ruwan jikin sa yana diga jikinta yana cigaba da yimata murmushi yace " dan me akayi mudubi?." bata bashi amsa ba saboda wani irin mamaki da tambayar ya bata idan marigayi ne amsa take bashi da dan ya hasaka sirri fukka shikuma sai yace amma yafi kyau ga masu hasken fata irin ku saboda kinga kekika haska mudubi bashi ya haska kiba,, jinya ciji gefin kunne ta ne ya dawo da ita daga cikin dogon tunanin ta yace Doctor mubudi ma yafi son masu hasken fata irinku kiga kekika haska mirrorn bashi ya haska kiba ". ya k'arashe maganan yana kashe mata ido murmushi tayi tace'' ummmm abin yana bani mamaki ne yawancin kalaman ku irin daya". mek'er da ita yayi tsaye yakai hancinsa dai-dai nata ahankali yake tifo da kalaman acikin mak'ok'oron sa yace my heart ai ba kalamai ba hatta zuciyar mu iri daya dan munyi tarayya da juna dashi azuciya akan abu daya aranan da nafara ganin ki aranan nakamu da soyyyar ki ina shirin gaya miki naci karo da wasiyar Halima naki auri dan uwa na aranan ba k'aramin tashin hankali na shiga ba dak'er da temakon Allah na jure na daukeki amatsayin matar dan uwa na Fatima ban dauki son ki dawasa ba dan Allah ki bani matsugun ni ko ya yake na miki alk'awarin zan shafe Abdulsamad acikin zuciyar ki nin kinga kin tunoshi to wajen addua ne amma bawani abu na rayuwa ba, Fatima I love you all my heart very very gashi kin bani farin cikin a dare daya kin kaini duniyar da ban san ana zuwa ba Fatima Ina miki sonda ban san iyakan saba". zaunar dashi tayi tana masa murmushi tace'' nagode sosai". ta dauko Mai tafara shafa masa aranan de ba dasu akayi breakfast ba har angama watsewa a falon Hajja suka shiga ba itaba shima yaji kunya musamman na uwar gidan sa Aisha Nasir kam sai akwana na biyu yasan gidan nasu ya sauya tsaye yake abakin kofar mommy knocking yake sosai dan amma shiru Agrif yashawo saman yace Nasara zamuyi letty fa Nasir da gaba daya ransa yagama baci yace "dalla jeka ni sai na gaida mommy jiya mafa ban gaidata ba... bude kofar akayi mommy ce daga ita sai rigan bacci zai shiga ciki ta fito ta kama hannusa suka fito ta rufe kofar kallon tuhuma yamata yace "mommy bazamu shiga d'akin ba gaidaki fa zanyi". murmushi tayi tace'' son mu gaisa anan karkuyi letty'. Yasake cewa "mommy da asuba naga daddy yashiga d'akin ki kuma jiya ma da naje gaida daddy kamal yacemin daddy a part dinmu ya kwana me daddy yakeyi a d'akin ki?". tambayar ya daure mata kai dama shi take gujewa rasa mezata ce masa tayi ta sauk'e ajiyar zuciya tace'' kasan tunda muka dena kwana tare nake jin tsoron d'aki na kaga kaima Agrif ya dowo d'akin ka shine nima daddy ya dawo d'ak ina kuma ma ba kullum zaina kwana anan ba wataran part din su wataran nan". kallon ban gamsu ba yake mata yawani hade fuska amma baice komai ba yajuya zaibi bayan Agri Mommy tace'' my dear ko ba kason kwanan daddy din anan ne". juyawa yayi yana kallonta kai tsaye cikin maganan sa na isa tace " eh mommy ai shi namiji ne me yasa zai zo d'aki ki ai malamin islamiyar mu yace ba kyau namiji da mace suna kwana a dadi daya inba mijin gidan bane". wani irin faduwa gaban mommy yayi tana mamakin malaman yanzu yanda suke fayya cewa yara komai tun basu kai matakin hakan ba yanzu d'an shekara tara har ya isa sanin komai amma afili kuma tace'' kai my Son daddy ma ai mijin gidan nan neko". shima cikin mamaki ya kalleta yace" a a shi daddy mijin Mama ne kemuma Abba na ne mijin ki nide gaskiya Daddy ya dena shigowa d'akin ki". dafa kan sa mommy tayi tace'' oooo Nasir zaka ku makara idan kadawo sai muyi zancen kaji". cikin fushi yafice ko gaisuwar bai mata ba to haka mommy tayi ta shan tambaya a wajen Nasir cikin ikon Allah auren daddy da mommy bai cike wata 3 ba ciki ya bayyana ajikin ta alokacin Ummu ma tana daciki zaikai watani 4 tare sukayi goyon ciki har Allah ya sauk'i Ummu lafiya awannan karon macce ta haifa ayanzu yaran Ummu sun cike 4 Agrif Aiban Abbati sai wannan jaririyar me sunan Mama akasa wato kishiyar mommy Aisha anaki kiranta Humairah Hajja da kowa na gidan yanzu sai Humairah awajen takwaran ta Mama take wuni sai idan zata sha nono akawota wajen Ummu bayan wata 2 itama mommy Allah yasauk'e ta lafiya kyakkyawar yarinya mekama dasu daddy su Agrif bak'a bata biyo mommy da Nasir ba Nasir yana dawowa a makaranta zai wuce sama sai Dr Hafsa tace'' Nasara kogani kafi mutum Nasara me wuyar badan ci baka ga jaririya ba kayi k'anwa "Mami nagani". atunanin sa Humairah ce dan haka ya yamutsa fuska yace "nagan ta mezan mata".? Dr Hafsat tayi dariya tace'' shikenan zan tafi da ita gida zan bawa Ayman dama matar sace namasa kamu".? bai sake magana ba ya hakura sama sai Agrif ne yagane mommy ce ta haifu dan haka jefar da school bag din sa yayi yatafi da gudu ai yana arba da yarinyar yasa wani irin ihu yana cewa "woow mommy haifa mata ita kikayi mommy kiga tafi Humairah kyau sosai kyakkyawa ce mamin Ayman bani ita". ya k'arashe maganan yana zama akan kujeran yana washe baki Nasara da bai k'arasa hayewa ba yaji yakasa tafiya yajuyo yana kallon inda suke ahankali ya sauko yasa hannu yaja tawel din da aka nade yarinya sai da yamata kallon kamar na second 9 ya yamutsa fuska ya koma baya yana kallon mommy da take kurban tea itama shi take kallo yace mommy meyasa baki haifi fara kamar mu ba kika hafi wannan bak'ar ai wannan k'azama ce nide wllh bana son ta kuma kar a haura da ita saman mu". ya k'arashe maganan yana yarfa hannun sa daya taba tawel din alanman yana tsantsanin hannu sa Hajja ta meka masa zagi da hannu tace'' kai ungo naka". kallon raini ya mata yace " a a rik'e abin ki." cikin matsifa Hajja tace'' kai har ka isa kace kana k'amar bak'i uwar ka Halima bak'a uban ka Abdulsamad baki kaimu kaf dan ginmu ma bak'ak'e ne waye kaga fari kaima wayasani ko a hasbitin aka canjo ka da kanin b'akin halin ka baka gado mu ba idan an haura da ita saman ka kasheta". shima cikin matsifar da dama sun saba shida Hajja yanuna mommy da yatsa yace kinga uwata farace tas niban san wata Halima ba... mommy ta ajiye cup din hannu ta tace'' my Son jeka ka cire uniform din ka''. wani dogon tsaki Nasir yaja yafara hayewa Hajja tace'' Fanna kinga irinta ko ke kika b'ata yaronnan gashi yanzu y'ar da kika Haifa ma yace ba yaso kuma kinsan tunda ya furta baya so baya sonne nifa halin yaron nan tsoron yake bani bak'in halinsa fa k'aruwa yake" . Mommy tace Hajja Nasir yarone zai dena". Hajja tace''d'an shekara goman ne yaro"?. shiru mommy tayi Dr Hafsat tace'' gaskiya Dr Fanna ki duba al amarin yaron nan ki ajiye son da kike masa ki fara fashim tar dashi abu mekyau da barar kyau dai-dai da ba dai'dai ba ya kamata da rashinsa ba wata uwa wanda bata son d'anta saide hakan take dannewa da nusar dashi hanya...... Nasir da har yakusa hayewa yaji kalaman mamin Ayman sun gama bak'anta masa rai afusace ya juyo cikin rashin kunya yace "ke kije kinunawa Ayman dai-dai mana aishima jakin ajine kuma kullma sai yayi Letty kiji da kanki malama." ya k'are maganan tareda jan uban tsak'i ya haye cikin sauri Hajja tace'' kunji ko yaron nan wata rana dukan mu zayyi harke me daure masa gindin tunda gashi yafara da zagin aminiyar ki". mommy tace'' Hajja zagi kuma ai amagana Nasir ba kalman zagi martani kawai ya mayarwa Mamin Ayman'' Mommy ta kalli Dr Hafsa tace'' amma dan Allah Dr Hafsat kiyi hakuri haka Nasir yake bayason a shiga harkan sa kuma inda Nasir zai shekara da mutum wllh baya shiga har kansa sai yashiga nasa". cikin mamaki Dr hafsa take kallon mommy tarasa wacce iri yace ita itade tasan wannan ba tarbiyya bace mekyu amma afili tace '' to Allah ya shiryeshi Amin mommy tace'' tana mek'ewa tayi sama Hajja tana nunata da baki tace'' ta tafi lallashi Mommy kai tsaye d'aki Nasir ta wuce a tsaye a tsakiyar d'aki ya dafa kai ahankali ta k'arasa inda yake ta zaga tasa hannu tacire hannusa akan ta girgiza ai tace'' am sorry kan ka ko ciwo amma meyasa kake da daukar zafi da wuri ka din ga hakuri kuma zakabawa Mami ku hakuri". "me nayi mata zan bata hakuri ai ita ta zageni har tana cewa a dai'dai tani". "kayi mana cewa fa kayi bakason k'anwar ka saboda bak'ace kuma mummuna". "mommy nide ba k'anwata bace kuma wllh bazan taba sonta ba na tsaneta". cikin damuwa tace'' ''Meyasa katsaneta naga kai kake ta cewa kafison na Haifa maka y'amace kasa mata suna *NASRIM*". cikin fusata yace "Eh amma yanzu bana sonta Mommy kinsan fa duk yanda nake son abu idan wani ya rigani ina hakura meyasa Agrif zai rigani daukan ta har yana cewa tana da kyau ni yakamata na riga kowa ganin ta".? numfarawa tayi tace'' amma kaima kasan farin jini irin na jarirai nida na haifeta ma har yanzu ban dauketa agaban mutane zakace bakason k'anwar ka".? cikin k'osawa da maganan yace "Mommy ki dena cewa k'anwata niba k'anwata bace k'anwar Kamal ce tunda y'ar gidan daddy ce ni kannena sun rasu yaran Abba na ". wani irin nauyi maganan nasa ya mata lalle Nasir yazuce duk yanda take tunani gashi da azabeben kishi ta jima da sanin yana kishi da Daddy". Murmushi tayi afili tace " ok ni ina son ta kuma sunan maman ka Halima ce zamu kirata NASRIM kamar yanda kace da farko". "Wllh mommy ko da sunana Nasuru aka k'irata ba zan sota ba tunda aka rigani cewa tana da kyau". "Ok am sorry my Son kayi wanka kaci abinci ka kwanta kan zai dena ciwon". gyada mata kai kawai yayi har tajuya zata fita yace" mommy anjima zanje aski kuma zanje gidan su Ma'aruf abokina". "Ok amma kar kace zakaje kai daya Ya'u drive yakai ka yadawo dakai kuma ban yarda kace basa yabar ka acan ba". "Ok thanks my mommy." a parlour ta samu Dr Hafsa Hajja ta fita su Mama ma sun fita dr tace'' mommy Nasir zan tafi sai tomorrow insha Allah". mommy tace'' ok nagode sosai Allah yabar zumunci Dr kuma ina k'ara baki hakuri akan lefin Nasir ". murmushi Dr tayi tace''ba komai Dr Fanna kece ma za abawa hakuri dama yawanci marayu haka suke shiyasa rik'on su yake da Lada amma dan Allah ki dage ki kula da tarbiyar sa kisani amana ne ahannun ki". nisawa mommy tayi tace''hakane zan kula amma kisan me wllh bani kad'ai na batashi ba har da Hajja dan yanzu dani nafara masa magana yafusata shi haka fashewa da kuka zatayi tana cewa ai maraya ne ko tanemi cewa bana son sa wllh Hajja wata iriyace da ba agane ina ta dosa kuma Wllh ayanzu aduniya ba Wanda Hajja take so kamar Nasuru ko yaran nata bata so Kai ko shi marigayi bata masa sonda takeyiwa Nasir duk wannan fad'an da tayi na burgane wllh inda zakiyi awa daya agidan nan da zakiga yanda zata shigo tana basa hakuri kamar zata masa sujjada shiko bawani wanda ya rena kamar ita'.. Dr Hafsat tace''gaskiya naga alama bata mintuna 30 ba ta ambace shima keda ita bansan Wanda yafi wani son Nasir ba". Haka aka sha sunan Nasrim duk da bawani shagani akayi ba dan Hajja ta hana wai acewar ta rabon tane ya kashe mata d'a dama ance rabon y'amace kisa yake dan haka ko daukar ta batason yi kamar sauran jikokinta haka Nasir da gaskensa yake nunawa Nasrim k'iyayya musamman dayaji FURRUCIN Hajja na cewa ai adalili ta Abban sa yamutu ko ganin ta bayasan yi ko shiga yayi yaganta a hannu mommy to sai de yafita idan taga haka ita zata ajiye Nasrim ta fito wajen sa tun mommy tana daukan abin a k'uruciyar har abin yafara bata tsoron da akwai randa ta samesa..... *To masoya mu hadu a page 4 insha Allah nagode* *Taku BJ* [4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE* *NA* *BATUL ADAM JATTKO* ```Marubuciyar``` *DAMA TA* *AMFANIN SOYAYYA* ```NOW``` *FURUCINA NE* *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* *Page 4* NASIR ta samu ya toshe mata hanci sai famar wutsilniya take a k'afa da hannu cikin sauri mommy ta k'arasa gurin ta ce "ya haka? Son kashe k'anwar taka za ka yi?". mik'ewa ya yi ba alaman tsoro ko firgici idonsa cikin nata ya ce ''Mommy so nake na kashe ta kowa ya huta tunda dalilinta Abbana ya rasu". Mommy ƙarasowa ta yi inda yake ta kama hannunsa ta zaunar da shi bakin gadon, ai ko da sauri ya mik'e yana yamusa fuska ya ce "Mommy ba na son ki sake zaunar da ni a kan bed din nan tunda kika kwatar da yarinyar a kai". Mommy ba ta ce komai ba ta zaunar da shi a kan jujeran 2setter ta kira Harira me aikinta ta ce tafita da Nasrim bayan ta dauketa sun fita, da kusan mintuna 3 tana kallon sa ta nisa ta ce ''Nasir ka yarda da ƙaddara ba Nasrim ba ce ta kashe Abba, Allahn da ya halicce shi shi ya dauk'e shi dan bawai dan zuwan Nasrim kaɗai ba ne ka ga kafin Nasrim akwai k'addaran aure da ya shiga tsakanina da daddynku ba dan Allah ya sauk'e Abbanku ba da babu yanda za a yi hakan ta faru Nasrim yarinya ce ita, ba ta ma san kanta ba yanzu dan Allah ko ba ka dauki Nasrim a masayin k'anwa ba kar ka cutar da ita sabo da". "Mommy meyasa ba kyason na cuceta".? tace''saboda ina sonta". "Mommy ni kindena sona". "haba my Son ya zan dena sonka wallahi ko da irin Nasrim goma na haifa ba su isa na musu rabin son da nake maka ba". "To mommy ba na son ki sake furta kina son ta ni kawai za ki ci gaba da so". Dariya ta yi ta kai masa kiss a kumatu ta san abin nasa har da kishi da kuma ƙuruciya "In sha Allah ba zan sake cewa ina son ta ba, kai zan ci gaba da cewa I love you my beautiful son." murmushi yayi wanda ya lotsa duk kumatunsa Ya ce" I love you too my sweet mom". "Thanks my dear Son kayi alk'awarin ba za ka cutar da Nasrim ba ko". Ya ce "E, amma ni ma ina da sharuɗɗa: Na farko ya zamana duk lokacin da zan shigo gaida ki kar na gan ta, kin san lokacin tashina tun kafin na zo ki kira masu aiki ki basu kar na shiko na ganta, Na biyu idan an san ina gidan a daina barin ta a main parlour ko hanyan da zan gan ta in dai ban ganta ba ba zan cuce ta ba, ba na son ganinta". Shiru mommy ta yi ganin da ta yi kamar kalamansa sun yi tsauri, amma dai farincikinsa shi ne kwanciyar hankalita dan ba ta son ganin sa cikin damuwa. Sai ta fara magana cikin sanyi murya tana cewa "In sha Allah zan kiyaye in dai hakan zai sanya ka farinciki dan alk'awarin da na daukarwa mahaifiyarka kenan za ka rayu cikin farinciki in sha Allah". "Mafaifiya ta kuma? Mommy ta ce'' Eh Nasir". Daga nan ta kwashe komai ta fada masa ba ita ta haife shi ba, ta cigaba da cewa "Ka k'addaran aure na da Abdulsamad shi yakashe ma haifiyar ka Halima saboda rabon yara uku da suka rasu kamar yanda k'addaran auren daddy ya kashe Abba duk da dama ina da niyar gaya maka ba ni na haife ka ba, ko dan ka yi wa mahaifiyarka Halima addu'a saboda ba ta da kowa sai kai ɗin nan, amma ba yanzu na yi niyar gaya maka ba sai ka kai ko da shekara 20 ne kafin ka sani yau de na gaya maka ko wacece Haliman da kullum nake cewa ka mata addua amma yanayin halinka ya sa na gaya maka yanzu daga yau ka yi wa Halima addua a matsayin mahaifiyarka ita da Abban ka". Cikin mamaki yake binta da kallon sai da ta gama ya ce "Mommy idan ke ba mommy na ba ce me ya sa muke kama sosai dake? ko shi ya sa Hajja kullum take cewa ban gado halin Halima da Abba ba, ita ce hotonta a main parlourn mu da na Hajja ko?" Ya jero mata duk waɗannan tambayoyin a jere "Nasir ni kaina ina mamakin kaminmu da kai sai dai ina tunanin tabbas ba za mu rasa dangantaka da Halima ba, shiyasa kullum addua ta Allah Ya ba wa Baban Halima Baba Nasuru lafiya shi zai warware mana komai dan nima ka ga ban san dangin ubana ba, ba zayyi yuwu a ce komai namu iri daya da kai ba musamman idan anyi duba da zanen barebari da yake fuskana irin sane a fuskan Baba Nasuru". "Mommy Allah yaji kan Mama kuma na ji ina son Baba Nasuru". "Ameen my Son nima na so Halima ita ma ta soni kuma ban san me yasa nake son Baba Nasuru ba duk da har yanzu ba wani magana yake sosai ba". Haka dai suka cigaba da hira kamar ta samu wani babba. Daddy da yake tsaye ta window tun fakon shigowar Nasir yana kallon duk abin da yafaru ya jij-jiga kai ya bar wajen mommy ta ce "Son zan shiga wanka ka san yau zan fara fita wajen aikitun haifuwar Nasrim". "Ok Mom zan je wajen Hajja kuma zan yi hadda anjima". "Allah ya timaki d'ana". Mommy ta gama shirinta tsaf daddy ya shigo kallon sa tayi tace''Ranka ya dade yau ba shari'a ne ban ga kana shiri ba"? "Ai week ɗin nan ma gabadaya ba ni da wani aiki amma an jima zan fita office". k'arasowa ta yi inda yake ta ce "Amma kamar kana cikin damuwa ko". " E, amma damuwar tawa ba ta da wani amfani a wajenki". Cikin mamaki ta ce '' Because of what"? kallon ta ya yi tare da juya fuskarsa wani gefen yana cewa "Saboda ba damuwar Nasir ba ne Dr! Na ga duk abin da kuka yi da shi yanzu har Nasir abin ya kai ya yi yinkurin kashe min yarinya baki dauki abun a bakin komai ba". Cikin k'osawa mommy ta ce "Amma alk'ali ai ka ga na yi masa magana ko". Cikin b'acin rai ya ce "wane magana kika masa idan ke idonki ya rufe da son Nasir ni nawa a bude yake, ko baki fashimci akwai barazana a FURRUCINsa ba? Cewa fa ya yi duk sanda zai ganki kar ya ganki da ita kuma kar ya ganta a babban falo ko hanyar da zai wuce kar a bi da ita wai hakan ne k'adai zai sa ya kasa cutar da ita, ya kafa miki sharud'a kika amsa kin karba kin yi daidai kenan? ko wannan ba damuwa ba ce a gabana fa aka furta 'yar'uwar y'ata tana cikin wani hali Dr har ga Allah ina son NASURUDDEEN din amma FURRUCINSA ya yi ts'auri a kan Nasrim, ba zan iya kwatanta miki yanda nake jin NASRIM a zuciyata ba, ko Kamal shi ne babba ba na jin sa kamar ita ba zan iya jurewa ba idan wani abu ya same ta". "To dan Allah alk'ali ka yi hakuri ai yaro ne zai dena". Shiru ya yi yana sauk'e a jiyar zuciya yace" Allah Ya sa, Ya shirya shi. A dawo lafiya". Cikin shagwaba ta ce "Haba Abban Nasrim yau ba rakiya"? Jinjina kai ya yi yana jan bargo yace I love you my wife sai kin dawo". taku ta fara a hankali da niyar ta k'arasa inda yake ta yi masa kissing Cikin wata irin murya ya ce "Allah kika kuskure kika k'araso nan bake ba tafiyar nan dan zan b'ata shiri". Cak ta tsaya tana masa shagwaba yinkurin tashi ya yi da gudu tayi hanyar fita si ya ce "Da ki tsaya mana ki ga illar tsokana". Sai da ta kai kofa ha hura masa kiss din a hannu ta yi saurin fita dan tasan in ya kamata bakyau. ******** Bayan kwana biyu haka mommy ta zaunar da Maimunatu da Harira tana ce da su "kuna ji na ko? Nasir ba ya son ganin k'ananan yara jarirai dan haka nake son ku dinga boye Nasrim idan kun gan shi kar ku yarda ya ganta a tak'aice dai ni ma ba na son ku bari ya gan ta, sannan ina neman alfarmarku wannan ya zama sirri tsakanina da ku ka da ku bari wasu su gane ko da Hajja ce". Maimunatu tace'' in sha Allah ba mai ji wannan maganar" Ita ma Harira haka ta faɗa wa mommy. Mommy ta ce "Yawwa na gode da yanda kuke kiyaye dukkan dokokina ina jin dadin zama da ku sannan ke Maimunatu iyayen Garba sunje garin ku an gama komai sai saka ranan aure kuma na ji dadin yanda suka ce ba sai kin je ba sun bar komai a hannuna su za su zo nan ayi shiyasa na sa a muku gini a nan kusa da part dina ta baya in sha Allah kafin lokacin za a gama ginin". Cikin kunya myaimunatu ta yi godiya haka maaikatan nan sukaci gaba da ɓoye Nasrim duk ko yaran da aka samu akasi Agrif ya nace ya dauketa ya ganta to duka da minsini de sai ta sha su a wajen Nasir, Agrif ko ya ce bai yarda ba dan batuwa da Agrif a kanta dan shi duk abin da Nasir yake masa ba ya damunsa amma muddin ya taba masa Nasrim to za suyi fada a ranan ko abinci ba za su ci tare ba, zai ce yayi jagolgolo ta k'azamar yarinya sosai Agrif yake son Nasrim ita ma Nasrim tunda tayi wayo take son sa, amma ba ta son ko da ganin Nasir tana ganin sa za ta sa kuka kaman za ta shide yau ba Harira ta barta a main parlour ta tafi hado mata madaran ta, ta rarrafa ta fito compound shi kuma Nasir yana zaune ya juya bayansa da litafi a hannunsa dan karatu yake tuk'uru sun kusa zana jarabawan fita daga primary ya ji an rike masa k'afa yana juyowa yayi arba da ita bai gane taba dayake baya tsayawa ya kalli fuskanta sosai murmushi yasakar mata ita ko tana d'agawa ta kalleshi ai k'o ta fashe da wani irin kuka da sauri yasa hannu ya dauketa yana cewa am sorry beautiful baby girl". yana kallon ta yana shafa kwantaccen suman kanta yana murmushi ya sake cewa komai naki me kyau ne baby". ita ko sai wani irin kuka take tana neman sauk'a ajikin sa, Agrif da yake baya shima yana nasa karatun ya ji kukan Nasrim yayi yawa ya juya da niyar ya shiga parlour ya ganta a hannan wanda bai taba zato ba Nasir yace ''Agrif kaga wata beautiful baby girls gashinta mai kyau komai nata me kyau dan Allah yar wacece mommy tayi bak'uwa ne"? Wani irin dariya Agrif yasa yana tafa hannu ya ce "Ashe ka san mai kyau ce ashe za ka dauke ta, ba kai ka ce ko hanyar da ta bi ka gani ba zaka sake bi ba? Ashe duk k'arya ne''. Ya k'arashe maganan yana cigaba da dariya, sai alokacin Nasir ya tuno da wacece a hankali ya sake ta ta yi kasa da sauri Agrif ya yi niyar ɗaukota amma ina! Har ta yi k'asa tif kafin Agrif ya sunkuya ya d'agota har Nasir ya sa kafarsa ya take yatsunta biyu yana wani irin murzawa da takalminsa sawun ciki Agrif yayi-yayi ya d'aga kafar ya kasa ga Nasrim kukan ma ta daina tsabar azaba sai wani irin d'aga ido sama take kamar za ta sume, shiko Nasir sai da yaji k'aran k'ashin alaman yatsun sun karye ya d'aga k'afar a lokacin Harira ta fito wani irin kuka Harira tasa tayi kan Nasrim ta d'agota har tasuma shiko Agrif neman abin da zai bugawa Nasir ya illata shi kawai yake nema jiyake ko bindiga ya samu zai iya harbin sa wani gilas da a kacire a window Hajja ya hango zaran gilas din yayi da wani irin gudu yayi kan Nasir da yajuya baya yana ta fitar da numfashi Baba Yakubu da sauran masu aiki da gudu sukayi kansu amma kafin su k'araso Agrif yasamu nasaran bugawa Nasir a kai sai de Allah bai sa yai Koda k'ozani ba dan gilas din ba me saurin bashewa bane saide yadanji ciwo juyowa yayi yana kallon Agrif din yace"ni ka bugawa wannan dan wannan banzar ko". "Eh na buga kuma Wllh bai isaba sai na sake rama mata kuma Nasrim ba banza bace gaka babban banza". yasake yin kansa za k'arfi yanda idan ya buga masa ko bai faahe ba zai illata shi dak'er aka shiga tsakanin su shiko Nasir ji yayi ya dake tsanan Nasrim dan ba a taba zagin sa haka ba sai yau a kanta har buga masa gilas din ma bai masa zafima irin zagin da Agrif din yake masa yafi masa ciwo da sauri ya sake zaran Nasrim ahannu Harira zai bugata daidai lokacin motar daddy tayi parking daddy bai jira an bude ba yayi sauri ya fito da sauri yayi saurin k'arasawa inda suke Kabiru yana kokarin karban Nasrim a hannun Nasir amma ya hana wani irin mari daddy ya dauke shi dashi zai sake k'aramasa yaji an rike hannu sa yana juyowa yaga Hajja ce cikin b'acin rai, Ta ce'' Abdulmajid kashe min shi za ka yi a kan wannan yar taka wadda dalilinta na rasa ubansa, tun daga yanzu Nasir zai fara fuskantan maraici akan y'arka za ka dake sa? Yaushe Abdulsamad ya mutu da har za ka fara manta shi waye ka rufe ido har kana dukar masa tilon jininsa ".? Ta k'arashe maganan tana sakin kuka Daddy ma cikin b'acin rai Hajja ba ta taɓa ganin sa da shi ba ya ce "Haba! Hajja ba ki ga laifin da yayi ba inda ya jefar ta fa?" Kafin Hajja ta yi magana Nasir ya ce " Dan bani da ABBA ba me rama ni shi ne za ka dake ni akan y'arka kuma wllh sai na rama a kanta kashe ta zan yi wllh sai na kashe ta".? Hajja ta ce "A'a daina wannan FURUCIN, zo mu je na duba ko ka ji ciwo Allah zai saka maka, ai maraici ba siya ka yi ba marici yana kan d'an kowa maraici ba hauka ba ne soyyayata kaɗai ta ishe ka, ni ina son ka kai da ya Abdulsamad ya bar min, kai nake gani a madadinsa ba zan yarda a cutar min kai ba a kan wata banza ba". Ta idasa maganar haɗe da jan shi suka yi gaba. Mommy da take tsaye ranta idan ya yi dubu ya ɓaci cikin b'acin rai ta ce " Yanzu Alk'ali abin har ya kai haka har ta kai ka d'aga hannun ka daura akan Nasir da sunan duka kuma a gaban maaikatansa za ka k'ask'antamin shi ?". shi ma Abba cikin nasa b'acin ran ya ce "Na daka Dr Fanna ko kin fini iko a kansa ne kina ganin kamar kin fi kowa iko a kansa ko, Dr Fanna na fa gaji da irin wannan halin! Ke wacce irin uwa ce? Idan Nasir amana Halima da Abdulsamad suka bar miki ita Nasrim amana ce kai tsaye daga wajen Allah kina shi Ya ba ki kuma amana Ya ba ki kika rik'e amanan wani bawa amma kin banzatar da amanan Allah Sam.... ". Dakatar da shi mommy ta yi da cewa "ka gaji da irin wannan halin nawa kace ko ? Na ji ka gaji za ka iya daukar matakin da ka ga za ka iya amma inde akan Nasir ne Wllh baka isa ka ce min ba ni da iko a kansa ba ko ka fi ni iko da shi ba". har zayyi magana yaga yanda yatsan Nasrim ya kunbura sai yanzu yakula da ashe daya yasan ma rawa yake alaman ya karye cikin wani irin razana yace "Dr Fanna ya karyata fa". "E, na gani ya karyata naka ka sani ai, yanzu ka san halin da shi Nasir yake ciki". Cikin sanyin murya daddy ya ce "Dr ki zo mu je a kai ta asbiti ba lokacin wannan maganan ki duba halin da y'ar nan take ciki." Ya k'arashe maganan yana karban Nasrim a hannun Harira "kai me zai hana ka kaita". tana gama fadan haka tayi part din Hajja wani irin hawaye ne ya surtowa daddy yana na kallon Nasrim da sai yanzu ya gane a sume take ga yatsa yana rawa. Ya rasa ma ya zai yi Habu drive ya ce "Alhaji mu je asbitin" Shiga yayi motar kafin driver ya ja yana cewa Baba Yakubu dan Allah "Yakubu ka cewa Aisha ta same ni a asbiti yanzu". ******** Mommy tana cikin lallashi ta ce'' my Son ka ji mata ciwo fa sosai amma na san Abu ma sai ya yi maka fad'an dan haka idan ya tambaye ka ka ce kai ba ka sani ba ka taka kar kace wa Abunku da gan-gan ka karya ta ka ji". cikin dafe kansa da yake jin yana masa ciwon ya ce "No Mom ba zanyi k'arya ba ina sane na taka ta ai dama na ce kar na sake ganin ta kuma dan raini har fa kamani tayi wllh na zaci watace har daukan ta fa na yi Allah ba zanyi k'arya ba da gangan na taka ta shi ma Abun haka zan ce masa". Mommy tace'' wannan ba k'arya bane kare kai ne nasan Abu zai maka fada ko ya dake ka kamar yanda daddy ya yi". Cikin kawar da maganan yace mommy kaina ciwo yake min Agrif ya buga min glass Dad ya mare ni''. "Ok sorry my son mu je hospital ko". ya ce "Na mommy ba sai mun je ba ki ban magani kawai". Mommy tace''ok ka sha sai ka kwanta ni kuma zanje na dubo Nasrim an tafi da ita asbiti"? turo baki yayi yace " wllh mommy ba za ki ba ai a kanta aka dake ni". " OK my Son ba za ni ba". Hajja da take sauk'owa daga steps ta tabe baki tace'' au dan ita yar gata ce har asbiti aka kaita daga dan takawar ummmm gata ni Lami yar Habubakar amana yayi k'aranci har agabana Abdulmajid zai nuna bambanci ga d'an Abdulsamad dan Adam kenan mai manta alkairi". Ummu da take kallon karfin halin su ta kasa jurewa ta ce "Haba Hajja! ina Nasir ina Nasrim ai ba sa'annin juna ba ne kuma abinda ya yi ai.... Hajja ta ce "Dakata Amina ni bana ciki da rashin gaskiya ai shi maraya ne ko ma me yayi ai a masa kara ko dan darajan ubansa" . daga nan Hajja ta kama fada har da gayawa Ummu magana son ranta. ******** Agrif da Mama da Kamal ne suka tafi asbitin lokacin har an shiga da ita za a mata aiki daddy suka samu a zaune yayi tagumi Mama ce tace'' Alhaji kayi hakuri insha Allah zata.. bata k'arasa ba Dr yafito da saurin sa yace '' ranka yadade kayi sauri ka saka mana hannu za ayanke mata daya yatsar duk biyun kayara ne amma daya zai gyaru daya ba zai gyaru ba dole sai dai mu cire mata dan k'ashin ya riga yayi daga-daga". wani irin kuka Agrif da kamal suka sa haka Mama ma shima daddy cikin hawaye yace "A'a ina da d'an uwa da mahaifiya bari na gaya musu kafin nasa hannu na ji ta bakinsu. Hajja ya fara kira yana gaya mata ta sa kuka ta ce " Abdulmajid abin har ya kai haka wllh ban yarda a ciremin yatsar jika ba gani nan zuwa". shide katse K'iran yayi yana kiran Alhaji Abdulraham shima Abu ya ce"subbahanalla gani nan zuwa ina cikin makaranta". yana kashe wayan ya dafa kai ahankali yake fitar da numfashi Dr ya ce "sir please aikin yana buk'ara gaggawa bawani abu bane ake cire hannu ma gaba daya balle dan Fingers".? Takardar daddy ya karba yasa hannu Mama tace'' Doctor please bawani hanya da za a bi dan Allah ko da waje ne a fitar da ita ba mason a yanke mata yatsa". Dr yace "Madam nasan kunfi karfin hakan to wannan k'addara ce bayan da za a yi yatsar ya koma jikinta ya riga ya bar jikinta fatar kawai za mu cire shi yatsar ya riga ya fita ma". Kuka sosai Agrif da kamal suke yi Abu ne ya fara zuwa amma lokacin ma har an fito da ita har ankaita d'aki Mama tana zaune a bakin godon daddy kuma akan kujeya ya sa dan yatsar da aka mek'a masa acikin wani kwali gaba Kamal da Agrif har yanzu kuka suke Abu yace "wai me ya faru ne?" Daddy bai yi magana ba Kamal ne ya bashi labarin komai ajiyar zuciya ya sauk'e ya ce "Kayi hakuri alk'ali Allah ya k'addara hakan zai faru da ita shikuma Nasir insha Allah suna gama jarrabawar ba za su jona na secondary a nan ba nan da wata 3 za su tafi America kafin su gama ya yi hankali dan a nan Dr Fanna da Hajja su suke biye shi. ******** Sai da Nasrim tayi kwana biyu a asbiti aka sallame su Hajja da Mama sune a kanta ta amma mommy bata ko lek'o ba dan ita a ganinta ita aka yiwa babban lefi an yake mata yatsan y'a bata reda neman izinin ta ba tafake da wannan amma azashiri Nasir ne ya hanata zuwa dak'er Hajja ta tarasu ta basu hakuri duka. Amma tun daga wannan lokacin Nasrim ba ta sake komawa wajen mommyn ba shi ne dalilin yaye ta bayan wata 5 tafiyar su Agrif saura sati yau ne aka gama tattare duk wani dukiyar na Alhaji Abdulsamad akasan yawansa yasa yayiwa daddy yawa dole aka yayyato wasu alk'alai kuma duk wannan shekarun anyisane cikin tattare dukiyar alk'alan su zaga dukkan k'asashen da marigayin yake da company ko dukiyar bayan cire tumilain mommy da hakki mahaifiya Hajja aka rabawa yaran sa guda ahudu wato Nasir da jariran mommy wanda daga baya aka hadewa mommy na yaranta. Tabdijam ! mommy ta tashi da kaso 80 cikin dari na dukiyar daga baya tace" ita a haɗe nata da na Nasir ba abin da za tayi da wannan dukiyar itama Hajja a take ta raba nata gida biyar ta bawa danginta da na mijinta kaso daya su raba daya kuma ta baya Abdulraham daya Abdulmajid daya daya tace' a bawa Nasir ta bar masa halak malak marayane daya tace za amata aikin Allah sadakatun jari'a yan uwan ta dana mijinta dama suna wajen atake sukace saide mommy ta fansa tunda company ne dama kuma ba ma a Nigeria suke ba mommy sai da ta nemi shawaran Nasir ya yarda tace'' to ta bansa atake tatura musu kudin su ma daddy da Abu cewa sukayi ta fansa dan suke gani kamar hakan zaifi musu sauki dan company nin da Abdulsamad ya mallaka musu na ashana ma bawani iya rikeshi sukayi ba daga k'ashe shima mommy suka saidawa Yanzu de dukiyar gaba daya yazama na mommy da d'an ta *bayan shekara biyar* A wannan lokacin su Nasir suna level 2 a university a k'asar Americans, Aiban kuma bana za su gama secondary shida Abbaty d'an shekara shida a duniya za su shiga primary 3. Misalin k'afe biyar na yammacin Lahadi hadirin ne sosai yake shirin tasowa daddy kwance a bayan motarsa, ya kalli gefen islamiyar su Nasrim ya ga yara sai fitowa suke wasu an zo daukar su wasu kuma da k'afa suke gudu ya cewa drive Kabiru mu shiga mu mudu ba ko ba azo daukar su Nasrim ba ga hadiri na shirin tashi ko''. "Kabiru yace ok sir". yayi reverse ya shige ciki. Nasrim ta lek'o ta window tace "wai Humairah baki gama rubutun ba wllh nide zanbi motar gidan su Ameera ga hadiri kuma yaufa bro Agrif da ya Kamal zasu zo nasan ma yanzu sun zo bama nan kum.... shiru tayi jin Amira tana cewa "La Nasrim ga motar daddy ku a dai-dai lokacin kuma Humairah ta fito da sauri suka k'arasa gun mota Kabiru ya fito ya bude musu baya suka shiga Humaira ta ce'' Daddy "Ina wuni". "Lafiya my dear ya karatun". Ta ce muna yi daddy yace madallah". ya juya yana kallon Nasrim da take ta faman turo baki yace "Ya de my sweetheart".? cikin shagwatar ta tace'' Daddy ba suya Ya Agrif bane zasuzo amma Mama tace wai sai munzo makaranta ina ga ma sunzo yanzu". "Come down my dota kin manta yau birthday dinki ki daina ɓata rai Agrif ya kawo miki tsaraba da yawa kuma ya ce ba zai kunce ba sai kin zo" Ihun dadi ta fara dai-dai kwanar da zai kaisu gidan su ne suka samu wani mutum da wata yarinya dakuma wata mata a kwance an rufeta da wani yadi da buzaye suke nad'awa mutumin sai kuka yake yana sake k'enk'eme yarinyar da bazata wuce sa'ar su Nasrim ba Nasrim tace daddy ka ga wasu mutane a waje ruwa yana musu duka mu tsaya mu dauke su daddy". Sai a san'nan daddy ya juya ya kalli gefen da take nunawa ya sa Kabiru ya tsaya daddy ya leko kai yace" lafiya malam kuke zaune anan ana ruwa wacece wannan a kwance cikin matsanancin kuka mutumin ya d'ago ya ce matata ce ta mutu.. Da sauri daddy ya ɓalle k'ofar ya fito ya ce "Subbahanalla kuma kake zaune haka ina ne gidanka?". Cikin kuka dan buzun ya ce "Gidan wani Alhaji Bala muke aiki a can wani anguwa shi ne da ya rasu yaransa suka kore mu. Mu 'yan Niger ne cirani muka zo ban san inda zan je ba yanzu haka neman yanda za ayi ayiwa matata sutura nake so ". Daddy yayi mugun tausaya masa yace "idan ka amince zaka bini gidana kafin daukewar ruwan muga abin da Allah zai yi to". "Na gode Alhaji". Haka suka kinkimi gawar suka saka a motar bodyguard din daddy shima mutumin ya shiga sai yarinyar ta shiga motar daddy kusa da Nasrim suka ja sai gida. Sai washegari aka yi suturan matar nan Agrif kam yayi murnan ganin Nasrim dinsa bini-bini ya ce su zo su fita yayo Shan ice cream cin cake dade sauran su Nasrim ta kalli kyakkyawar yariyar buzuwar nan tace'' ke me yasa ba kya bin mu muna fita yawo yayana yake kai mu". washe baki yariyar tayi tace'' ina so". dan agidan da suka zauna duk da a dakin megadi suke amma yaran gidan suna mugun kyamar su shiyasa take mamakin mutane gidan nan da suke janta sosai duk sun lika can inda suka barin kudi zama Nasrim tayi tace'' yawwa zamu na fita tare daga yau tunda kin dena kukan mutuwar zan sa daddy ya saki a makarantar mu muna zuwa tare Mamar mu tazama mamar ki ko Mama"?. ta k'arashe maganan nata kallon maman Mama tayi murmushi tana kallon kyakkyawar yariyar da ta gama kwanta mata dama tunda ta ganta take son temaka mata yanda za ta samu ingantaccen yaruwa ita de tana son yara musamman mata kodan Kamal namiji ne. A fili murmushi tayi tace''Eh mana My dear ki gaya wa daddy ku kina son zama da IZZZATU zai yarda ta zauna in sha Allah". "Lah Mama sunan ta IZZZATU". Mama tace'' Eh ". "Mama sunan ta yayi dadi INA SON TA". hakan ko akayi bayan kwana biyu daddy ya gayawa Hajja yana son yasa Izzatu a makaranta shikuma Babanta a samu wani aiki acikin gidan nan a bashi ko da gyaran flour ne". Kai tsaye Hajja tace'' ban amince ba". shirun kowa yayi cikin kuka Nasrim ta buga k'afa ta tashi ta fice Agrif yace "Hajja me yasa temako ne fa bake kike cewa temako jari bane duk inda muka ganshi kar mu rai nashi". "Eh haka ne da shi kadai ne zan iya bashi wajen zama amma tunda yazo da yarinya macce gaskiya ban abince ba macce ba ta da tambas balle wannan kyakkyawar ina tsoron wata rana wani daga cikin ku jikoki na yace yana son tsintacciyar magi da ace shi daya ne yana daga waje ba abin da zai iya mana amma ita macce tana daga ciki bazai yuwu ba". dariya Agrif yayi tsosai yace "Hajja bari kigani yace Kamal zakaso wannan.? yanuna Izza a yatsa a wulak'ance Kamal cikin kyma yace "Ni mezan yi da ita *TALAKA* da ita ai ni yar gaye nake so". ya k'arashe maganan kamar zayyi amai dariya iyayen sukayi Agrif yace" kai Aiban kana son ta".? girgiza kai Aiban ya yi dama shi ba mai son magana ba ne Y kalli Abbaty yace " Barr kai fa kana son wannan abar".? ya nuna Izzatu Abbaty yace "a a ni ai idan na girma Faridan Mama Hadiza zan aura bana son farar macce balle wannan kod'eddiyar". Agrif yace" tsariu daya dakai Barr nima faringa bai min ba yayi kalan tsoro "to kinji Hajja suma basa so balle ni me NASRIM". dariya sosai suka saka Hajja tace'' to NASARA fa?". Agrif yace ai tun yana yaro ra'yinsa y'ar barebari yake so kuma me irin zanen mommy dan haka ba abin da zayyi da wata buzuwa ko sadaka yallace ma". A haka suka shawon kan Hajja ta amince aka saka Azza a makaran ta primary 1 aka ajiyeta ana mata lesion sosai tunda ba ta yi nursery ba kuma sosai kanta yake ja dan haka lokacin da su Nasrim zasu gama primary daddy ya ce "ita ma asata cikin su tunda malaman sunce zata iya dan tayi girma har tafi su Nasrim sawon k'afa ga alamun girman macce ya fara bayyana ajikin ta wannan shine dalilin da yasa Izzatu ta tadda su a karatu Izza da Nasrim sunyi wani irin shak'uwa marar misali Izza kam Allah ya bata wani irin kyau nutsuwa ga shiga rai. Bayan jarrabawar su yafito zasu shiga secondary ne bala wanda suke cewa sarkin gida ya kai su tahfizul Qur'an maimakon ya musu registration makarantar su ta da ga shi tunsafe idan aka je ba a tashi sai bayan isshai. Ana cikin cin abincin dare tukun suka shigo duk ana main parlourn na Hajja Mama tace '' oyoyo y'an mata na hasken rayuwa ta , amma wannan din wane irin makarantane ajen tun safe sai dare". Humairah ta ce'' Mama muna zuwa dama aka ba mu uniform kala ukku daya na safe daya na yamma sai wannan na jikin mu muka saka bayan magariba kafin isha'i aka mana hadisi da muka yi sallan kuma aka tashe mu kuma malaman Islamic studies din duk larabawa ne na boko kuma duk turawa ne sunan makarantan LITAHFIZIL QUR'AN ISLAMIC STUIES". Mama ta ce'' gaskiya mommy ya 'amata ku duba ai wannan karatun akwai matsi tun safe har sai daren kwanciya a a wllh shi ba day ba shi ba boding ba". Hajja ma tace'' gaskiya yayi tsanani". Ummu dai ba tayi magana ba daddy ya ce "to ke Aisha ai hakan yayi ba kiga yaran ba alamun wahala a jikinsu ba." ya juya yana kallon Abu yace "Bro yaushe aka bude irin wannan makarantan a kano?". Cikin mamakin Abu yace "a a ban sani ba kana nufin ba kai kasasu ba".? Daddy yace" a a." duk suka juya suna kallon mommy a tunaninsu ita ce ta sanya su ta ce "Gaskiya ni ma ban sani ba".? Abu ya ce wa yaran "To ku wa ya Kai ku".? Nasrim tace'' sarkin gida ne" A take aka kira Bala sarkin gida Abu ya ce" Bala jiya munyi dakai zaka kai yaran nan makaran tansu da suka gama suci gaba amma yanzu kuma sukace ka kai su wani". "Eh Alhaji umarni ne daga sama yallabai Nasara ne yace na kai su can kuma makaranta gidan nan ce, jiya aka buɗe ta, amma ina ga bai san da zaman Izzatu ba dan ba sunanta sai ni na saya mata from a kudin wajena wanda ka bani na kai su bai ma isa ba sai da na cika dan makaranta akwai tsada sosai". Abu ya ce "Ok ba damuwa zan ba ka cikon". Hajja ta tabe baki tace'' mutum sai munafirci da kulle-kulle yana can waya da computer suna kunsa masa komai na gidan nan ko ina ya san sun gama makaranta shi ba zuwa yake ba". Abin yayi matuk'ar bawa su mommy mamakin har mommy ta ciro waya ta saka a handfee ba jimawa ya yi picking cikin muryar sana k'asaita ya ce "My sweet mommy barka da dare kin bude ko"?. "E, za mu yi magana an jima ashe makaranta ka buɗe babu sani ba". "Ok sorry Mommy ai abubuwa ne suka min yawa kuma made na so nayi surprise dinku ne, in na zo sai mu yi bikin buɗe shin aki yamin yawa ina Hajja rigima ina Abu ya daddy". "Duk lafiya kuma suna godiya Allah yabar zumunci." nisawa yayi yace" mommy wacece IZZZATU MUSTAPHA da Bala yake gaya min". murmushi tayi tace'' itama k'anwarka ce a gidan take shikaran ta ukku ai baka zo k'asan ba balle ka san ta ashe kai wai wani makarantan ma kashiga bayan gama degree maimakon ka dan tallafamin shi ne wai ka koma wani dogon zango ko ".? cikin shagwabar da ya saba yace mommy ai haka ma ina temaka wa kuma karatun fa shekara 2 ne ina son na zama likita ne kinsan ina da kishi idan na yi aure baz an bar matata taga wani namiji ba ko macce y'ar uwarta kishinta ganta tsirara zan yi shiya sa na shiga kuma naji k'arfin karatun ta online tun kafin na shiga ko yanzu zan iya yiwa macce cs da sauran matsaloli in sha Allah". Ya yi shiru yana mai da numfashi dan bai sa ba da dogon magana ba in ba da mommy ba ma ba yayi Mommy ta ce'' sarkin kishi to ni de na fara gajiya da aikin nan karb'a nake son ka yi gabadaya na samu hutu dan ma ai ga su Agrif nan suna shirin zuwa". "Eh mommy Agrif da kamal da Aiban ba abin da ba zasu miki ba yanzu ma nasa an raba musu muk'amai shi Kamal yana Nigeria Aiban yana China Agrif Dubai kin ga kamai zai tafi dai-dai". "haka ne Allah dai Ya yi muku albarka". ********* *Bayan shekara shida* Nasir Agrif Kamal suna na dashekara 29 Aiban 27 Abbaty 25 duk ka sun sama cikakkun maza masu aji da sa kwarjini sai ka rasa na zab'a cikin su masha Allah. Sai fa 'yan'matan Mama Zahra Humaira Nasrim Izza shikarunsu 19 sai rawan kan cikakkun yan mata ake suna Level1a makarantan da suka gama secondary dan Mama tace baza ta yarda su mata nisa ba duk kansu low suke karanta. A hankali take jan motar Izza a gefenta Humairah da Zahra a back seat sunyi shiru suna sauraron wak'ar murmushi adon na samari cikin gyad'a kai Nasrim take min wak'ar tana murmushi wayan tane yayi ring parking tayi a gefe ta kashe motar bata dena bin wak'ar ba tayi picking dai-dai inda take cewa _Me kake buk'ata ni zan maka ba ni son ganin b'acin ranka murmushina kauna ta zame min sinadari_ wani dogon numfashi Agrif ya ja ya tsak'e cinkin cool voice din sa yace " Halima ya zan yi da soyayyarki ne na rasa inda zan ajiye ki wllh Halima". dariya tayi tace'' my heart can can ciki za ka kai ni kar ka bar a waje". "Ai acikin kike". gobe ina hanya kuma zan zo miki da albishir me ban mamaki me zaki shiya dan taran albishir dina". "ko me kake so inde bai fi k'arfina ba zan maka kodan samun farin ciki ka bani da buri a duniya sai naga kana farin ciki". "Ok thanks my love zan kira an jima kin ga tuk'i nake naji ina son jin muryar ki ga Nasara sai zab gamin harara yake by". ya kashe wayan wani irin suk'e fuska tayi tana fitar da numfashin b'acin rai Izza tace'' lafiya Nasy."? kwafa tayi tana tada motar tace " Yaya Agrif ne mana muna firan mu me dadi ya kama min sunan wannan bayahuden bayan ya san bana son jin ko da sunansa ne wllh inde nasamu nasaran auren Ya Agrif zan raba shi da wannan bayahuden in sha Allah". Zahra tace'' kin isa ma kinfa san shak'uwarsu". Nasrim ta ce'' to ko sai de in bani ce matarsa ba in kinga ban raba su ba ban auri ya Agrif ba". Humairah tace " me ko zai hana ki auran sa wannan soyayyar taku". sake kashe motar tayi tana sauk'e ajiyar zuciya tace'' kunsan me har yanzu fa ya Agrif bai taba furtamin maganan aure ba sai de yace idan na gama secondary zai gaya min wata magana dana gama na nemi ya gayamin yace sai yazo yanzu de sai yazo din GOBE DA LABARI kunnuwa na zasu jiye min abin da na jima ina son ji". Zahra ta ce'' in sha Allah za ki ji nima ba ga ya Ayman ba ya gama nuk'u-nuk'unsa ya fito kema zaki ji". Nasrim tasa iho woow gobe akwai party dinner na musamman a 3'brother family' ta kalli Humairah tace'' kema Humee wakika tsayar ya kamata a goben duk mufito da mazaje ita ko Izza sai ruwan ido ka mazan nan birjik a kanta". Humairah dan ta bawa Nasrim haushi tace'' ai ni sai babban gora NASARA KO GANI GAFI MUTUM NASARA ME WUYAR FADANCI nake so". "dariya Nasrim tayi tace'' in ma dan naji haushi kike yiwa kanki mummunar fata wllh ba ruwana idan kika fada abakin ma'lakiku". Zarha ma dariya tayi tace'' kai wai mummunar fata auren Nasara ai sai me sa'ar gaske narasa me yasa k'iyayyar sa ba ta raguwa a zuciyar ki Nasrim bayan shi yanzu baya ma nuna yasan ki dama de inaga k'uruciya ce fa yanzu kuma kunyar abin da yayi na dane yasa yake miki haka kin kasa gane halinsa ko mu da muke gai dashi ba sai ya ga dama yake cewa Weldon shikenan bakin amsa gaisuwar kenan". Humairah tace "Ai ita tana jin maganan Inna Harira ne ni fa wllh ban yarda da abinda take fada ba, wai shi ya karya miki yatsa ai so nake wata rana ta zauna tana gilla miki k'aryar mommy ko shi Nasara yaji naga bakin gilla k'arya". Zahra tace'' wllh kuwa inda da gaske ne me yasa ba mu taba ji su Mama suna fada ba ko Hajja a yawan surutunta za muji tayi koda subutar baki ne ta fada dama fa masu aiki munafukai ne duk da Nasara me bak'in haline banajin zayyi haka".? Nasrim tace'' ita Hajja sona take da za muji a bakin ta su Ummu kuma kin san ba fad'a za suyi ba ni na yarda da abin da inna Harira take fada tun daga ranan da aka haifeni suke boyeni saboda baya son gani na har yabar k'asan uwar da ta haife ni dalilin sa ta watsar da ni yanzu waye zai ce mommy ni ta Haifa ba shi ba wllh bani da abin k'i sama da shi, kuma sai munyi shari'a agaban Allah da zaku ce k'arya ne duk da bawani cikekken sani nayi wa fuskans aba nasan cike take da k'ina Agrif fa ko waya baya iyayi dani a gabansa. Humairah ta ce "To Allah de ya kyauta mu de muna fatan Allah Ya kawo k'arshe abin". Nasrim ta ce '' ba Ameen ba wllh kamar yanda ban san farkon k'iyayyar ba bana son naga k'arshenta ni da shi har abadan" Daga nan ba su ƙara cewa komai ba ta yi wa motar key suka ka wuce gida. ******* Daga shi sai wani dan guntun boxer yana kwance a bakin ruwan swimming pool a kan wani dan gadon k'afe wasu siraran kyawawan yan matan India ne suke masa tausa idonsa akan Agrif da ya kama dimaucewa a kan rubuta kalaman soyayya jikin wasu flour murmushinsa wanda ba ya sakin sa sai yatuno da mugunta ya yi, sannan ya yi wa 'yan'matan alama da su ba sa waje mik'ewa y ayi zaune ya sa hannu ya janye floor din da Agrif ya dafe a k'irji Agrif buɗe lumsassun idonsa yayi a kansa ya ce "Why"? Murmushi yayi yace "wai bro me kake shirin yi ne".? Shi ma murmushi yayi yana mek'a hannun alaman ya bashi abinsa amma Nasara ya hana sai Agrif ya ce "Abin da nake shirin yi ko na gaya maka ba ganewa za kayi ba tunda baka san sa ba. Ina shirya kallaman da zan gaya wa Nasrim ne na burgeta na kuma saurin dilmiyar da zuciyarta ka san Nasrim ba jigari-jigarin macce ba ce". A hankali Nasara ya sakar masa fulawar ya koma ya kwata dariya Agrif ya yi ya ce "Ai dama nace ba za ka gane ba, da dai harkan business ne dai kum...." Sauran maganan ya tsayewa Agrif ganin wani irin hawaye da yake bullulawa a idon Nasir wanda tun suna yara bai taba gani hawayensa ba sai a mutuwar Abba, akwai ranan da ya karye a ball amma murmushi ma ya yi a maimakon kuka. Da ya ga Agrif yana masa kuka da sauri ya k'arasa inda yake ya kama hannunsa cikin firgici yake tambayar sa me ya faru, cikin wani irin sheshek'ar kuka Nasir ya fara bayani "Haruna ban san yanda za ka d'auki al'amarina ba amma al'amarin yana da girma da rikitarwa Agrif a ranan wanka an ce ba a ɓoye cibi, wllh na fika son Halima tun kafin ta zo duniya dan Allah dan'uwa ka min alfarman bar min ita". wani irin zabura Agrif yayi ya mek'e tsaye "What! wllh NASURUDDEEN k'arya kake ba sonta kake ba ka sha fada ka tsane ta mai sonta ma ba ka so, ka sha bani shawaran na rabu da ita wllh Salo kawai kake son canzawa wani manufa kake da shi a kanta ba So ba..... Shi ma mik'ewar ya yi yace "Agrif tunda nake da kai na taba maka k'arya".? Agrif ya ce "A a amma na san yanda k'iyayyar Nasrim ya ginu a cikin jininka za ka iyayin komai dan ka cutar da ita". Nasir cikin laushin murya ya ce "Shi ke nan dama na san ba wanda zai yarda da ni sai kai, dan kafi kowa sani na ka san ni bana furta abin da ba zanyi ba amma tunda kai ba ka yardani ba abar zancen ma na san ko mommy ta sani amma ka sani wllh bazan rayuba in ban aure ta ba, amma na bar maka inde ba za ka iya sadaukar min ita ba gobe tare za mu tafi kamin alfarman neman gafaranta na cutar da ita shiyasa Allah ya jarrabeni da sonta".? haka de yayi ta yiwa Agrif kalamai kamar gaske har ya yarda zai sadaukar masa da soyayyar ta amma da sharadi da sauri yace "meye sharadi wllh ko na mutum ne zanyi". Agrif yace" Nasrim tana mugun k'in ka dan haka idan har ka shawo kanto na bar maka ita har abadan idan kuma kuma ta k'i to ba dole". Murmushi Nasara yayi yace thanks brother amma kafin nan sai kamin wata alfarman wanda shi ne na k'ashe so nake acikin yaran gidan kace kana son wata ka ga zata ji zafi ta ce ka ci amanar ta daga nan ni zan fara kafa nawa fadan aguntq." Agrif yace " ai gidan mu babu wasu y'an mata sai Zahra da Izza ita Zahra ta Ayman ce sai wannan Izza ni kuma gaskiya bana ra'ayin ta farinta bai min ba kamar zafiyan nake ganin ta". Nasir yace " yawwa ita zaka so zaure kazo Nasrim zata fi jin haushi ta yi saurin karb'an ta yi na dan tarama abin da kayi mata ka auri aminiyarta ka ga ita ma za ga ce zata rama ta aure ni". Agrif yace "okay zanyi tunani akai". ya d'auki tar kacen sa yayi gaba wani irin murmushi irin Nasir yayi yana binsa da kallo sai kuma ya murtuke fuska afili yace ni Nasuru na AURI wannan yarinya kamar yanda bana son ta bana son wani nawa ya rab'e ta zan baka mamaki Agrif yarinyar nan sai ta zama abin kwatance a duniya ta yanda ko kare ba zai shinshina ta ba balle mutum sai na tarwatsa rayuwar ta tunda na rasa ubana a kanta. Ya yi murmushi yana tuno kukan da yayi a fili ya sake cewa ashe zan iya shirin Film to Allah ya kyauta Nasuru Kano "Izzatu kin sani a gaba sai kuka kike me yake faruwa kukan ki yana ta damin hankali". Cikin kuka tace'' Baba nika bar ni a cikin dibin masoyana na fitar da wani a waje kai ka kafe sai yan cikin gidan nan Wllh bani a gabansu ba samarin ba har y'an mata Humairah Kamal yana son ita ma Zahra nan y'ar karere Ayman dan gidan Dr hafsa k'awar mommy yake son ta NASRIM Agrif ne yake sonta ni kenan ba Wanda zai soni na gaya maka kabarni na zaba a cikin masu sona idan kudi ne ai Khaleed ko Shamsu duk masu kudi ne dama fa tun ina yarinya Hajja ta ce ita ajikokin ta bawanda zai aure ni tsintacciyar magi ce Agrif ya zaunar da yan uwan sa ba bu irin wulak'ancin da basu min ba bazan manta wannan ba ni na hak'ura wani irin dariya Baban nata yasaka yace tsincciyar magi ko zafuga herrin tsuntattun magina wllh sai na tarwasa farin cikin wannan gidan idan kikaga baki auri daya daga cikin suba to ni sunanan ba BOKA Cuna ba kwantar da han kalinki ai dama shi Nasurun nake hari shiyasa na b'ata lokaci amma jiya naduba nagani cikin Agrif da Aiban wanin su akwai aure a tsakanin ku nayi nayi na gane waye amma na rasa samoda jininsu daya amma tabbas akwai mijin ki a ciki Cikin tsoro Izza ta ce " Baba dama kai boka ne"? Dariya ya sake yi yace ai dalilin da yasa aka koreni daga k'auyenmu kenan da na yi wa limamin garinmu asiri shi ne asirinna yatonu aka kore ni a hanyar mu ta zuwa aka haife ki, ana haifan ki na hasko taurarunki na ga zaki yi arzik'i ta hanyan auren me kudi muna shiga Nigeria na sake gaskata dubana da naga masu kudi sun fi son kyawawan mata shi ne na fara bin gidajen masu kudi ina musu gadi dan wata rana ki AURI me gida ko yaron gida ba korata ake ba amma idan na hango gidan da yafi wanda nake ciki kudi sai na gudu anan nasan yanda zanyi na koma aneman gidajen masu kudin na gano cewa nan yafi kowa ne gida kudi a birnin Kano ko nace Nigeria ma baki daya shi ne na zo nan da mahaifiyar ki kuma da gan-gan na bata guba ta mutu dan na san idan ina tare da gawa za a temakeni shine na zauna da gawa a farkon shiga layin nan duk wanda ya zo ya ganni da gawan yanin magan bana kulashi har sai da na tabbatar da motan numbar gidan 3'brother ne na yi magana kin ga idan zan kashe masoyya ta Farada akan cikar buri na to ba abinda bazan iya yi ba Izza kinu na min kedin jini nace kiyi zamba cikin aminci dama masu iya magana sun ce cin amana yana biyo bayan yar da" . cikin wani irin murya tace Baba me yasa............ *To masoya an kusa kutsawa cikin labarin dan har yanzu da saura kusani FURRUCI NA NE RIKICIN BABBAN GIDA NE* *To RIKICIN ta ina zai bullo Nasrim za ta yarda da auren Nasara meye manufar Nasara akan Nasrim kubini asannu* BJ [4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURRUCI NA NE* *NA* *BATUL ADAM JATTKO* *page 5* *ASSALAMUALAIKUM* *FATAN AL'KAIRI GAREKU MABIYA* *WANNAN LABARIN da farko de naji dadi da yanda kuka karbi labarin hannu biyu biyu ina godiya sosai Allah yabar kaun* *SAN NAN INA SANAR DAKU FURUCIN NA NE BA KULLUM ZAMU NA POSTING BA YAU IDAN AKAYI TO GOBE ZA A HUTA INA FATAN HAKAN YAYI MUN GODE DA COMMENT* 🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻 "Baba meyasa kazama boka bokanci fa haramun ne kuma k'arya ne shirka ne Allah baya yafewa mushirki..... "ke Izza ki kiyayeni idan kika nemi d'agamin hankali abin bazai miki kyau ba dan ni zan iyayin komai akan cikar burina na kashe Faida ma balle ke zaki kawo min maganar banza yanzu kinga wani abin da ya Dan ganci bokan ci ne atare dani na dena aikin ki kad'ai zan cigaba dayi shima idan burin mu yacika kika auri daya daga ahalin gidan nan zan bari na tuba meye Allah baya yafewa nide nasan zai yafemin". shiru tayi can ta nisa tace'' to shikenan Baba ance idan zaka sha giya shata dubu ni megaba dayan nake so Nasuru din". dariya yayi yace"shegiya Naira ba babba ba yaro ni kai na naso haka naso ace Nasara kika mallaka amma sam taurari sun nuna ba al'kairi taurarin ku basu hadu ba ba aure a tsakanin ku da Nasara shine na hakura amma ina lefin Aiban ko Agrif din'." tace'' amma Baba nafison Agrif din dan shine akusa da Nasara kaga yafi sauran sanin sirrin komai na dukiyar ". murmushi yayi yace"yanda kike so haka za ayi wa gareni inba keba". ************ Nasrim tun asuba ta tashi da farko ta fara da gyaran parlour da bedroom na Agrif tana tsaye akan ma'aikatan duk abin da ba suyi dai-dai ba tace su kyara ko tayi da kanta dama ita tafi gane tayi abu da kanta dan tana da tsananin tsafta duk k'okarin mutum sai ta k'ureshi dan koya aka mata wanki ko shara to sai tasake sai da taga komai ya koma yanda take so ko ina sai tashin k'amshi yake mommy ce ta sauk'o da shirinta na fita aiki murmushi tayi tace'' haba ashe sarkin tsaftan nan ce a part din nan shiyasa nake jiyo k'amshi tun acikin bedroom tana maganan tana sauk'owa a steps sai data k'araso Nasrim ta durkusa har k'asa tace'' "Mommy barka da fitowa an tashi lafaya?. "Alhamdulillah okay na tuno ashe fa yau me tsadan ne zai zo shiyasa aka ganki anan". murmushi tayi ta sunkuyar da kai dan kwata kwata ba sabo irin na uwa da y'a a tsakanin su "ammm yawwa Nasrim dan Allah idan Hajja ta tashi kice mata ina da aiki sosai a office ne yasa ban jira breakfast ba sai nadawo".? Nasrim hannu tasa ta karbi jakan hannun mommy ta fara binta a baya har wajen mota sai da drive yaja ita kuma ta koma part din su direct kicin ta wuce nan ma tadawa ma'aikatan hankali tayi yan kamin wancan beremin wannan ko tarin kirki basayi yanzu zata balbane su da fad'a Humairah ce ta shigo tana cewa "ummmm Wllh k'amshin girkin nan ya hanani bacci. zaro ido tayi dai-dai lokacin da ta k'arasa shigowa tace 'kai wai duk wannan abun na tarban mutum daya ne gaskiya Ya Agrif yafi kowa gata ummmm har ma da abinda bayaci kinsan bayacin chicken". Nasrim tace'' zaici wannan gashe ne kuma ba surutu ba kunun gyada yana hannun ki ni zan hada masa shurba". Humairah tace'' to amma kinsan bana aikin banza ko shurban nan sai na masa sha iya sha". Nasrim tabe baki tayi tace''ai wllh baki isaba sai yaci kowa zai ci guntun sa". dariya Humairah tayi tace'' wannan ne baki isa ba". Nasrim bata kulata ba tajuya tana kallon yanda Fanta take gasa *garabiya* tace aunty Fanta ai ya gasu dan Allah zaga baya kiduba min ndalayin nan ko ya tuk'u kar sumin shirme Zainab kema fita ki dubanin Umar sun gama *denderun* nan". Zainab tace'' ranki yadade Nasrim ai saide a kawo miki kigani dan nasan ba zaki gamsu da amsar da zan baki ba". tayi saurin bin bayan Fanta suka fice Zahra da take shigowa tace'' yau de ko shehun Barno za a sauk'e iya girkin da za ayi na bare bari kenan". Haumaira tace'' wllh kuwa ai ni yanzu ma zuwa zanyi nayi brush nazo naci miyar *daddawwo* gashi nan yasha busheshen kifi dama najima ban ciba tun wata rana da mommy tayi mana". Zahra tace''ni kam wannan miyar baya burgeni d'aci ne dashi idan akwai wannan miyar *manumbi* din nan da ake sa agushi da wake shi zanci". Nasrim tace'' duk kugama maitar ku ba me baku sai yaci yarage". karfe Sha biyun rana jirkin su Agrif zai sauk'a amma tun sha daya Nasrim ta azalzali Bala drive ya hada mata kan direbobi da bodyguard su tafi airport kada ya sauk'a yayi jira ta higa ta fesa wanka tabdi aiki awajen make-up aka bata lokaci kalliyar ta single ba wani hayani ya amma tayi kyau sosai Nasrim wankan tarwad'a ce wato kalan chocolate Allah ya bata baiwar kyan fata gashi ya hadu da hutu ko macce k'arya take tayiwa Nasrim kallo daya bata sake ba ko Izza da take fara sol farin buzayen asali ba takai Nasrim d'aukan hankali ba haka fuskan ta tako ina acike yake ba wani tayani muni ko kumatu shi bayyi fadi ba shi bayyi siriri ba haka hancin ta ba siriri bane can amma amek'e yake san bal haka jajayen leben ta wanda yake a tsuke ya samu kyakkyawan zama kamar ita ta zana abinda yafi zaukan hankalin mutane fiye da komai atare da Nasrim idon ta duk da basu fiye girma ba amma farare ne sol me d'auke da dogayen gashi a sama da k'asar su gashi ta iya sarrafa ido sosai yanda take k'adasu da juyasu idan tana magana zaka zaci tsabar yan gane da iyayi nan ko halittar tace a haka tun tana yarinya kullum da safe Mama sai ta tofa mata La'ahwaula a idon ta Nasrim tana da zanen nen gashin gira siriri wanda inba wanda ya santa ba zaice concealer take zanawan dan bawani karkata a setti yake sai kwanceccen sajen ta wanda yazo mata har kunne ta tana da cikar gashi da tsawo bai war Nasrim na jan hankalin mutane bai tsaya anan ba Nasrim macce ce ta sama da k'asa heeps din ta awani irin mulmule yake ga tozo ko ya take tafiya sai sun motsa shiyasa Mama take yawan cewa tasa shijab duk da de tozon sa a cikin shijab ba yana fitowa gata bata fiyye son sa shijab ba ita manya kaya ma takurata suke kullum suna cikin fada da Mama akan sa k'ananun kaya boops dinta acike suke dayake bata da jiki sosai girman su yake fitowa har takurata yake mutane suna neman k'arin heeps da boops ita tana neman rage sa so dayawa tana cewa Mama ita a nemo mata maganin rage girman heeps da boops musamman idan anyi bak'i maza Mama tana kula da yanda idon su yake kan Nasrim koda yaushe ahankali take tafiya wai Dan kar su motsa amma sai de idan bata motsa jikin taba dan sai sun k'ada komai na Nasrim me kyau ne Zahra ce ta shigo ihu tayi tana cewa "kai Nasy kingan ki kuwa". sake kallon kanta tayi a mirror tayi murmushi tace yawwa "Zar dan Allah kizo ki zabani kayan da yadace dani nasa doguwar riga yar Dubai da saudia da sinigal yafi kala goma duk basu min ba gashi Mama ta hana ni saka English wears kawai atakura mutum da manya kaya"..ta k'are maganan tana turo baki dariya Zahra tayi tace "mu meyasa bata hana mu ai yanayin halittar kine ya janyo miki shi yasa a kullum nake taya Ya Agrif murna wllh yayi mugun tsintar dami akale wai ni da ake cewa mutum tara yake bai ciki goma ba to ni kullum tambayar da nakewa kaina ke meye naki bai cika ba". kallon ta Nasrim tayi tana cire yatsan roban da yake hannun ta tanuna mata tace "kinga abin da bai cika ba kuma bayan shima akwai da yawa". Zahra ta kalli hannu tace " wllh bayan shi bawani abun in kuma akwai nuna". murmushi Nasrim tayi tana maida yatsan kan manu niyar yatsan ta na hagu tace'' yanzu de time ya kusa ki ki bani shawaran". Zahra tace'' ni wanne ma zaki sane yawwa kisa wannan Swice lace din nan wanda mommy ta siyo mana a Dubai yellow ki d'aura masa wannan blue after idan bayyi ba sai mu duba wani". hakan ko ahayi sosai kayan ya mata kyau Humairah ta shigo tana ganin ta tafara mata wak'a ayee riii zobiya naira zo biya naira zalla Yaya na kaji dadin ka". juyi Nasrim tayi tace '' nayi bazai kushe ba". Zahra tace'' wane shi ni ina tsoron ma ki masa kwarjinin da zai kasa cewa yana So". take yanayin moment dinta ya canza ta juya tana d'aura agogon ta na farin gol Humairah tace'' ke wasa take miki kisa aranki za abaki wanda ki keso". "bana son irin wannan wasan ai ni yau kam ko bai furta ba ni zan furta wai ni yawwa Ina Izza ta shiga yau ".? ta k'arashe maganan da tambaya Zahra tace'' ai jiya da taje wajen Baban ta bata zo da wuri ba har mukayi bacci ina ga ramuwar baccin take".? tabe baki Humairah tayi tace'' can ta matse mata ba wani bacci da take shegen zurfin cikin na ta ne ya motsa tana nan akwance sai juyi take ko breakfast bata fito ba". dama Nasrim tun asuba tabar d'akin data gama kuma direct dressing room ta shigo basu Ankara ba suka ji tsayuwar motocin da sauri Nasrim ta k'arasa jikin window tana ganin drive ya fito ya zaga ya bude back seat din wani irin dafa k'irjinta tayi tana jin yanda yake bugawa kamar tayi fuka fuki ta dira ta finciko sa take ji shiko kamar yasan tana jiran sa sai da yadan b'ata lokaci ya ziro k'afar sa daya wanda yake cikin b'akin socks me shak'i sake ziro dayan ma yayi daga nan kuma ya mek'e gaba daya yafito da gan-gan jikin sa wow ba Nasrim ba ko wacce macce dole ta so wannan guy din dan bashi da makusa sa ta ko ina dogone b'aki amma ba bak'i can ba kalan fatar sa irin na Nasrim ne har kusan kaman suma suna yanayi sosai kusan duk gidan sunfi kama dashi da ganin yanda fatar sa take shek'i kasan ba k'ananun kudi ake kashe masa ba bakin kilas ne a idon sa saide yanayin sa ba kamar na da ba yau ba far'a'an nan da haba haba da mutane kana ganin sa kaga me damuwa Baba Yakubu ne yafara masa kirarin da yasaba yace "barka da zuwa Alhaji Haruna sarkin tsafta Haruna kan d'aki bane hannu daya ya dauka ba a kaida d'a nabiyu a gidan 3.A. full nd'ororo an baka kabawa yaran baya Haruna kafi k'asan randa yawan wanka kai jarumi kake meson mutum kake". hannun kawai ya jinjina masa ya fara takawa wanda da dane yadin ka wahe baki kenan yana nagode Baba Yakubu dan ko Nasara idan baba Yakubu ya fara masa kirari sai yasa shi murmushi balle Agrif sarkin fara'a ahankali yake takawa Nasrim tayi saurin damk'e hannun Zahra da hannun ta daya dayan kuma ta dafe k'irjin ta tace'' Zar gaba na faduwa yake"! Zahra tace'' "Kinji kifa meye abin faduwar gaba bayan gashi gaki yazo lafiya zo musauk'a ya shigo". Nasrim tace''kema kinsan part din Hajja zai wuce kibari sai ya shiga sai muje". Agrif direct part din Hajja ya wuce kamar yanda al'adan gidan yake duk wanda yazo daga tafiya a nan yake sauk'a tun kafin ya k'arasa shiga parlourn ya fara rage suit din sa yarik'e a hannu sai farin riga da yabari Hajja tana zaune akan wani lallausar kilishin ta idon ta cikin farin glass ta sunkuyar da kai tana karatun wani littafin da yagama tafiya da hankalin ta k'afar ta akan tum-tum Barira tana shafa mata man zafi ya shigo ciki-ciki yayi sallaman dan haka ba wanda yaji balle Hajja da tayi nisa a karatun ta har ya k'araso ya cilla kansa kan kujera there'siter bata jiba sai da Barira tace" barka dazuwa yallabai Agrif". hannun kawai ya d'aga mata sai asannan Hajja ta d'ago ta kalleshi ta tabe baki tace'' zama da mad'aukin kanwa dama ance shiyake kawo farin kai karasa halin d'auka sai na wannan bayahuden sallama ya gagare ka Haruna". ta k'arashe maganan tana cire glass din idon ta tare da ajiye littafin tsaki yayi yace". ko nayi sallaman amfani me zai miki dan Allah Hajja me kike nema a duniyar nan ne yanzu littattafan addini yaka mata agani a hannu ki ba wai novel ba ko mu jikokin ki bama karantawa". "Haruna ka kiyayeni kar kaga ina raga maka saboda girman sunan ka awajena haka nace maka bana karanta littafin addini kalli can duk sune yoni ban dama Hajiya sabuwa tacemin littafin yayi dadi da ma'ana Wllh rabona da nayi karatu har na manta idan bana addini ba". sake jan tsaki yayi yace kinji fa Hajiya sabuwa fa baza ta wuce sa ar Ummu ba amma da ita kike k'awancen karatun litafin soyayya".? "Eh fadi kan ka tsaye ta dalilin littafin ma kuka san juna ko haramun ne labari nefa tamkar ta tsuniya yake gashi kuma kewa yake daukewa mutum meye a cikin jin labari inba nishad'i ba Hjy Bilkisu Funtuwa ta girmeni ma ba littafin ma take rubutawa ba k'arewa ma wata rana ai sai labari kuma zan bari gaba daya ma". Agrif kwantar da kansa yayi ya lumshe idon sa yana sauraron yanda zuciyar sa take bugawa anya ? bayyi kuskuren barwa Nasir soyayyar da yarayu da shi shekaru shatara ba kuwa anya yayiwa zuciyar sa adalci kuwa to ma meyakai shi wannan gan gancin Hajja yaji ta katse masa tunanin da cewa "to ai sai katashi min kaje inda ake zabbarin ganin ka an hada maka duniya kaje kai kam ai kaga ta kan ka yarinya rawan kai da kisisina tamkar uwar mata wannan ai idan Amina bata tashi atsaye ba ita ta haifawa d'a nasan juyaka zatayi sosai kamar waina acikin tanda". shide bai kula taba ya mek'e dama hakan yake buk'ata dan adole yashigo dan kar ya tsaba doka dan yasan sai ta tara family meeting akan yazo bai sauk'a a ban garen taba ahankali ya mek'e yafara tafiya yaji nata cewa"ikon Allah ni Lami Haruna da abinda yake damun ka je kagama cin abincin kazo kasameni". Direct part din mommy yayi Yana tafiya very slow ma'aika suna ta masa sannu amma ko hannu yakasa d'aga musu har ya shige ciki a hankalin ya murda handle din kofar ajiyar zuciya ya sauk'e da wani irin k'amshin d'akin ya ziyaci hancin sa idon sa yafara warewa akan komai na d'akin ko a ina yaga gyaran Nasrim zai gane tsaftan ta ya ban banta dana kowa afili yace "anya idan na cireki acikin rayuwa ta zan iya sarrafa shi tabbas inde zan cigaba da jin abin da nake ji yanzu to nan gaba kad'an za arasani ni nasan rayuwata na sadukar ba soyayyar kiba jikin sane ya k'ara very slow a lokacin da ya tura kofar bedroom din nan ma k'amshin sa da ban dana parlourn kai tsaye bathroom ya wuce ya sakar wa kansa shower ya dafe bango yana sauraron yanda ruwan yake ratsa jikin sa yajima a haka sannan ya d'aura towels yafito adan gurguje ya shirya cikin k'ananan kaya t-shirt bak'i me dogon hannu da wando maroon ya dauki wayan sa ahankali yake taka steps idon sa akan wayan sa yana karanta message din Nasara yana sake jadda da masa alk'awarin su dan tun yana jirgi yake ta tura masa tsak'o baya Ripley ga ya dameshi da kira ba ya d'agawa bai taba ganin Nasir ya damu akan abu haka ba wannan shi ya tabbatar masa da lalle Nasir ya damu da Nasrim wannan shi yake k'ara k'arfafa masa gwuiwar ya bar masa kawai Allah yasa hakan shi yafi alkairi zai shiga part din Ummun sa yaji anan shirin ta da i'k'aman sallan zuhur bayan yadowo daga masalaci yashiga yasamu Ummu zaune akan sallaya sai da yajira ta shafa ya tsak'o k'asa cikin ladabi yace "Ummu an wuni lafiya".? "lafiya lau kadawo lafiya"?. jin jina kai yayi "tace'' to yayi kyau abinci fa.? sosa k'eyar sa yayi yana murmushin da kana gani kasan a iya fuska ne itama murmushi tayi tace'' dama nima na fad'a ne kaje inda aka hada maka delicious". mek'ewa yayi yana cigaba da murmushi Ummu tace'' amma kamar akwai damuwa ko kafin kazo kunyi abin da kuka saba ne kai da mutumin naka ko?". bai juyo ba ya girgiza kai yana cewa "a a Ummu bakomai". jin jina kai tayi tace'' ai dama kai da Nasara ba mejin kan ku kuma hakan yafi duk rintsi kuyi kokarin rik'e tsrrin junan ku dan idan kuka tona a sirin juna tanan shed'a'nun mutane zasu samu nasaran raba kan ku".? "to Ummu mun gode in sha Allah ba komai kuci gaba dayi mana addua". tace'' muna cikin yinta kullum Allah ya hada mana kan ku ya muku albarka yabaku zurua ta gari".? "Ameen". yace tareda k'arasa ficewa yana karanto addua azuciyar sa ta yanda zai tunkari Nasrim da salon bakin sa d'auke da sallama ya shigo main parlourn Mama durk'usawa yayi ya gaida Mama ta amsa tana masa kirari "lafiya lau Baba Haruna gafi k'asan randa yawan wanka". hawa kujera yayi yana murmushi yace", Hjy Mama me dinbin iyayi a ina kika zamu yaro haka''? ya k'arashe maganan yana shafa kan wani yaro da baifi shekara shida ba tace "la Agrif daman baka san Haydar ba ai d'an wajen marigayya Zainab ne yafi sheka 3 agidan nan ni aka bawa". Agrif ya bude baki zayyi magana yaji sautin takalma kos kos ahankali bakin sa d'auke da addua ya d'aga kai wani irin bugawa gaban sa yayi tana tsakiyar Zahra da Humairah ajere suke takawa wajen sauk'owa daga steps din cikin sauri bai san sanda ya mek'e tsaye ba baki bude da gudu Humairah ta rungume shi yana murmushin bai san lokacin da yace "wahhh my heart kinga zata karya miki ni ko". Nasrim tace'' Allah Yaya tunfa dazu muke ta faman jiran ka".? "Tode yanzu ba gani gaban kiba ai sai yanda kikayi dani". ya k'arashe maganan yana cire Humairah ajikin sa yace "Hummee ke bakya girma kinga Nasrim ta dena fodowa mutane jiki ita dau girman". dariya akayi har Mama sannu dazuwa suka masa ya amsa yana shafa cikin sa idon sa akan Nasrim yasake cewa nifa welcomen din abinci kawai mutum zai min ya burgeni". Nasrim tace'' ai Yaya baka da matsala da wannan". tayi maganan tana jan hannun sa wani slowly kasala yaji ya rufeshi a sanda sanyaye kamshe turaren ta ya doki hancin sa jin tattausar tafin hannuta cikin nayi yasa gashin jikin sa wani irin mek'ewa har sai da yaji kamar yafadi a hankali yazame hannun nasa cikin nata ya sunkuyo dai-dai kunneta yace my sweet sister idan kina irin wannan gan gancin na rab'an mutum fa za'a iya samun matsala ke baki san daban kike da kowacce mace ba". ya mutsa fuska tayi tayi gaba a slow yabita abaya gyara masa kujera tayi tace'' Bismillah ko". har yanzu face dinta ba walwala zama yayi idon sa akan ta ita kuma ta fara budude masa tana zuwa kan tuwon *d'alayi* yace" yawwa sis sannu da kokari Allah yabiya ki zubamin *d'alayi* ko sai kunun *mordom* sai *garabiyya* da dendero yan komin *denderon* na fara da dashi". Humairah da Zahra dariya suka fara sukace dama ai munsan duk wannan shidimar baifi kaci kala biyar ba". shide bai ma jisu ba ya shagala da kallon santala santalan y'an yatsun Nasrim wanda yasha jan lalle sosai yaci tuwon d'alayi da miyar ganyen daddawwo kusan shi yacika masa cikin ya d'ogo yana kallon Nasrim yace my heart missing you so much nayi missing girkin ki". har yanzu ba walwala a face dinta tace' "ok girkina kawai kayi missing bani ba ko". yana murmushi yace" am sorry I really nafi yin missing din girkin ki ai ke kullum muna tare a waya ai kema bakiyi missing din nawa ba tunda daga zuwana kin fara min fushi". cikin turor baki tace ''ba kai ne kace ni ina da ban banci da sauran mata ba towai ni meye ban bancin nawa haka fa Yaya Kamal da ya Abbaty da ya Aiban ma suke min zasuyi hugging kowa ban dani ko kusa dasu nazo sai sudin ga ja baya". cikin sanyin murya yace"bazaki gane bane Nasrim". yajuya yana kallon su Humairah ta suke ta ciye-ciye yace to sarakunan ci mu zamu wuce ya mek'e tsaye yana cewa sister zokiji direct parlourn sa suka suce bayan ta zauna akan kujera one'siter shikuma ya zauna a wanda yake fuskan tarta there'siter cikin dauriya yace" da gaske bakiyi missing dina ba ko.' yayi maganan can cikin mak'ok'oron sa cikin wani irin amon da ya ruguza duk kan garkuwar jikinta ido ta zuba masa bata san yanda zata masa bayani yanda yake acikin yarayuwar taba cikin sanyin murya tace" Yaya I really missing wllh bana second 10 ban tunoka cikin rayuwata ba bacci nishad'i duk sai da tunanin ka yake tasiri ba sai nace kai daya ne a Raina ba nasan kasan da haka tun jimawa bani da burin da yawuce n.... da katar da ita yayi dacewa nasan da haka NASRIM ni anawa ban garen har yafi yanda kike jina ina ga nafi mommy da daddy sonki shiyasa ma nake son yazama kece ta farkon Wanda zan furtawa farin cikin abinda yajima a rayuwata Nasrim najima ina cemiki inason na gaya miki abu mai mushimmanci to yanzu lokacin yayi Nasrim ina neman soyayyar y'ar uwar ki k'awar ki wato IZZATU ke nake son ki sayo min soyayyar ta dan kinfi kowa kusanci da ita Nasrim Ina son Izza ta zama matata uwar y'ay'a na dan All...... awani irin razane ta m'eke jitayi kunnuwar ta da kwakwawan ta sunto she dif shima me k'ewar yayi yana sun kuyar da kansa cikin rawan murya yace" what happens to u kamar bakiyi barin ciki da abin da nazo miki dashi ba ko batayi ba? Wllh idan kika ce batayi bana barta har abadan ki canza min da duk wacce ki kaga tayi". itama cikin rawar murya lip dinta na rawa tace'' seriously Izza kake son"? cikin cool voice yace " sure". "Yaya kasan me kace kuwa Izza fa". baya yayi ya jefa kansa cikin cushion ya lumshe idon sa yana danne wani abu da yake taso masa can yace" Nasrim shifa baki dan aike ne duk abinda ya furta to daga zuciya ne Sure ina son ta". Nasrim ja tayi da baya da baya har taje tsakiyar parloun tajuya dawani irin sauri ta fita shiko daya ke idon sa alumshe yake bai san ta fita ba dan yasan a yanda zuciyar sa take idan yaci gaba da kallonta komai zai iya faruwa jiyake kawar yajata ya gungumo ta yake keji Nasrim a dai-dai babban parlourn suka kusan cin karo da mommy da shigowar ta gidan kenan daga wajen aiki da gudu ta k'arasa ficewa ko mommy bata gani ba amma taji murya ta tana cewa lafiya bata juyo ba kai tsyaye part din Hajja ta nufa bata tsaya a k'asa ba tawuce sama Hajja da take zaune da wasu bak'i tana ta fad'an ke marar hankali wannan gudun fa kin ibi k'ugu kamar wata uwar mata". bata kula taba ta wuce bedroom din Hajja direct zubewa tayi akan gadon Hajjan har yanzu kuka yak'i zuwa mata wani irin bugawa zuciyar ta take mata gaba daya tunanin ta ya d'auke cikin k'an k'anin lokaci kanta da jikin ta yad'au wani irin zafi wani irin kar karwa takeyi Hajja da tama manta da Nasrim ta shigo sai da tashigo alwalan magariba taga mutum kwance akan gadon ta sai wani irin karkarwa takeyi ja Hajja tayi da baya tace "la'ilaha'ilallahu me zan gani ni Mariya dama wannan y'a tana da mutane boye ban sani ba nabari ta shigo min dasu d'aki dan mugun ta har kan gadon bacci na yau nashiga ukku a gidan nan inane gun kwana na na gadona tun na Abdulsamad na hana acan zamin wani dan idan nazo kwanciya kullum sai na tuna dashi na masa addua Allah sarki da hannun saya kafamin gadon nan kafin ya kwanta dama shine zaki shigomin da mutanen boyen ki Ina Barira Barira".! ta k'arashe maganan tana kwallah wa me'aikin ta k'ira amma tana sake ja dabaya wai tana tsoro da sauri Barira ta shigo tana cewa " Hajja Mama lafiya".? ''ina ko lafiya an shigo min da masifa". ta nuna Nasrim da bata cikin hayyacin ta da sauri Barira ta hau gadon tana dafa Nasrim ta zaro ido cikin tsoro tace'' Hajja wani irin zazzabi ne ajikin ta kamar garwashin wuta" . Hajja tace'' zazzabi ko far fadiya kiga yanda take girgiza gadon nan ba ita daya bace Kira uban ta ya nemo me ruk'iya". da sauri Barira ta fita takira Mama atare suka shigo dasu Humairah Mama kuka tasa a sanda ta dafa jikin nata haka zahra da Humairah jiki na rawa Habiba takira family doctor din su Dr yana auna BP dinta yace" subbahanalla Hajiya ya akayi jinin ta yayi mugun hawa lokaci daya haka me yasame ta da girma haka".? cikin kuka suka ce basu sani ba haka aka wuce da ita hospital ******************** a hankali ta bude idon ta da take jin ya mata nauyi idon ta ne ya sauk'a akan nasa yana rike da hannuta wanda ake mata k'ren ruwa dashi shima idon sa akan ta juyawa tayi tana kallon sauran mutane mommy Mama Ummu da Abu da daddy Daddy yayi saurin cewa "daughter daughter ya kika ji jikin naki me yake damun ki meye damuwar ki me kike so".? Murmushi tayi tare da tura lips dinta na k'asa cin bakin ta ta matsa a hankali tace "Daddy kawai dama jinayi kaina yana min ciwo amma yanzu banajin komai dan Allah mutafi gida". Mama tace'' damana fada bawani abin da yake damun Nasrim to meye ma zai dameta kawai fa rashin bacci ne ni nasan kwananan tana ta faman shirye shiyen zuwan Agrif bata zama sam itace wankin kai da kitso kunshi shekaran jiya fa da kanta ta tafi kasuwa wai baza a mata yanda take so ba gashi agarin burgr Agrif y'ata zata sawa kanta ciwo". dariya sukayi amma banda Agrif da mommy ita mommy daya ke likita ce tabbas tasan da akwai abin da yake damun ta Nasrim kallon hannu Agrif dayake cikin nata tayi a hankalin ta zame hannun ta tasa daya hannuta ta finciko drip din yafice kafin wani ya yunkura yace wani abu har ta sauko Abu yace" subahanallah ya haka Halima?". "Abu bana son hospital din mutafi gida". Daddy da Abu za suyi magana mommy ta dakatar dasu da cewa "a a Abu mu tafin kawai bawani abu zan kula da ita ko agidan ne". part din mommy aka wuce da ita har cikin bedroom din ta da misalin Sha daya na dare bayan kowa ya watse mommy ta zauna abakin gadon tana kallon Nasrim da tayi sanyi sosai tace'' what is it you're doing Nasrim kau da kanta Nasrim tayi cikin sanyi murya tace" everything happens to meye ma bai faru dani bane mommy amma ke ba uwar data dace tasan damuwar y'arta bace".? "Why zaki fadamin haka Nasrim me kika nema kika rasa a wajena". Mommy so so na rasa soyayyar ki mommy kin fison wani daban bani ba tun ina jaririya kika yakice ni ajikin ki kika nisan ceni ban jima da sanin wai kece kika haifeni da cikin ki ba azatona Wanda kike so shi kika haifa nikuma Mama ce uwa ta to mommy nasamu labarin yanda keda da'n ki kuka azaftar dani ina tuna wani lokaci da yazo kikace kar na sake shiga part dinki har sai ya tafi idan gaisuwa ne namiki idan mun hadu wajen cin abinci a parlourn Hajja tun daga lokacin na dena zuwa part dinku sai de idan na ganki na gaisheki kin taba damuwa da wannan wani lokacin zamuyi kawana 3 bamu hadu ba musamman san da muke secondary kafin kutashi mun tafi idan mun dawo kungama cin abincin dare kowa yakoma part din sa kwanaki nawa nakeyi bangan kiba so bawani shak'uwa da yake tsakanin mu wanda zaki ji damuwata ba bakya sona Agrif ne yakare rayuwata daga sherrin da'nki kuma yanzu gashi shima Agrif na rasa shi shikenan". "Nasrim please finish ba dogo magana na tambaye kiba because ban taba ganinki cin wannan yanayin ba Nasrim ba uwar da zataki y'ar data haifa ina da nawa manufar na janyewa a jikin ki but bazan iya jurewa ganin ki haka ba mek'e damun ki Nasrim hankali na a tashe yake akan ciwon da naga yana barazanan samun ki Nasrim zuciyar ki cefa ta kusa bugawa wanda tsananin nisan kwana ne yake sa mutum ya tashi tabbas wani abu ne yafaru dake me girma Nasrim bani da kowa sai ke da Nasir a kullum burina Allah ya hadamin kan ku kuso junan ku shine buri na kuma ni nasan duk dare gari zai waye wata rana shida kansa zai furta yana son ki dan shima bashi da wanda yafiki a rayuwa Nasrim ki gaya min damuwar ki?.". ta k'arashe maganan cikin kuka me tsanani tare da rungume Nasrim din tasa ta ajikin ta sosai Nasrim ajiyar zuciya ta sauk'e jinta ajikin mommy taji wani sanyi aranta wanda sai yanzu taji hawayen data kasa fito dashi tun dazu ya fara fitowa da k'arfi cikin kuka tace'' mommy ya Agrif yace bani yake soba Izza yake so mommy idan yasan bani yake soba meyasa ya zalinci zuciya ta ya dasa mata son sa b..... awani irin zabure mommy tayi tare da mek'ewa tsaye tace''me !? Izza a a wllh ko kaffara bazan yiba ke yake so ya gayamin wannan tun ranan da aka haifeki kuma ko kwana nan maya gayamin ke yake so bari na kirashi".? tayi maganan tana daukan wayan ta dayake kan bedside da sauri Nasrim tada katar da ita "Mommy ya riga ya furta Izza yake so kuma yace har cikin zuciyar sa har yana cewa _shi baki dan aike ne abin da yake cikin zuciya yake furtawa_ wllh mommy na hakura dashi ko yanzu yace ni yake so bazan so shi ba ni ina da kishi bazan auri wanda ya furta yana son wata ba ki min addua Allah yabani wanda zan so shi fiye da shi kuma wanda bazai min kishiya ba". Mommy tace'' gaskiya ni ban yarda da wai baya son ki ba saide da abinda ya can za masa ra ayi". Nasrim tace''mommy kyan ta yagani".? "tsak'i mommy tayi tace'' Izzar banda farin fata me ta isa ta nuna miki ke abu nawa kika fita idan ana maganar kyau ta isa ta tunkaro inda kike ma dade abin da ya sauya Agrif amma ba wai kyanta ba kuma har yanzu Agrif yana miki tsananin son". ta k'arashe maganan tana danna wayar ta da nunawa Nasrim wani pic din ta ire iren wanda Agrif yake daurawa a status din sa da kalaman soyayyar da yake daurawa Nasrim duk da tun ranan daya d'aura ta gani amma jitayi yanzu ma tana son sake karanta kalman da yarubuta kamar haka _ME RIGUNA DUBU HALIMA AI KWALLIYAR KICE ME HALI DABU HALIMA AI MARTA BAR KI CE sai wani da yasa BURIN HARUNA HALIMA ARA NA KE DAYA CE A ZUCIYA KIRIK'E KI AJIJ DADI WUYA NA D'AU ANIYA_ sai wani wanda ya rubuta _i na son ki na yaba da halin ki k'yan jiki da suran ki_ Sai na gaba wanda yarubuta _masoyiyya ta nada kyau kuma bataji da kai hakan ne yasa ake mini barka sonki ya cikin jikina buri na dare da rana_ dade sauran su dama mommy yana daurawa dake dauka ta adana a wayan ta dan tanan take samun pic din Nasrim ajiyar zuciya Nasrim ta sauke tace "mommy ya cutar dani da kalaman da suka fi wannan ma". Mommy tace "dan de kince ko yabar Izza bazaki soshi bane da sai nayi yan da nayi kika sameshi amma tunda kikace na miki addua in Sha Allah zan miki Allah yasa hakan shi yafi alkairi kuma nafi damuwa da kicire komai aranki ko agidan nan kar ki nunawa kowa komai kibi abin ta yanda yazo miki kuma ki samu Izza ki gaya mata kamar yanda yace kinji". "to mommy amma a yanzu ba sai gobe ba zan kira Izzar na sanar mata". da wani irin k'arfin gwuiwa ta mek'e tafita a parlour n Hajja ta samu Izza kamar yanda ta zata tana aikin nata wato kallo kama hannun ta tayi suka tafi k'aramin falon Hajja cikin dauriya da nusuwa ta mata bayani komai amma tayi mamakin ganin farin ciki a face din Izza kuma ba musu ta amsa tayin soyayyar Agrif bayan tasan yanda Nasrim take son sa a wannan daren de Nasrim bata wani samu baccin kirki ba ***************** Washe garin tashi tayi cikin walwala dan tasa niyar danne abin sosai a ranta a hankali take takawa duk inda ta gif ta ma'aikata suna mata sannu cikin murmushin take amsawa Part din su ta nufa kusan cin karo sukayi da Zahra da Humairah su zasu sauk'o ita zata hau kama hannu su tayi sukayi saman a k'aramin falon saman suka zauna cikin nusuwa ta musu bayanin sak'on Agrif Humairah tayi tsalle ta dire tace ina wllh bazai yuwuba da Ummu zanje na hadashi... hannun ta Nasrim ta kamo tana murmushi tace'' a a Hummee Ya Agrif duk yamin bayani kuma na gama gamsuwa dasu dama can nice nake ganin kamar son aure yake min ashe son yan uwan taka ne Itama Izzar tun jiyan wajen karfe Sha biyun dare na k'irata muka zauna na mata bayani kuma ta gama gamsuwa". Zahra tace'' ta amince fa kika ce bayan tasan shine zabin ki bazata iya sadaukar miki shiba." Humairah tace'' ai ni shiya sa dama can Izza ba wani burgeni take ba wllh fuskar salihai kawai take yabawa a zuci ba haka bane in ban da munafuka sarai tasan yanda kike son ya Agrif mutum ko awa daya yayi dake ai zai san matsayin sa awajen ki balle ita da muke Kwana mu tashi tare" . Murmushi tayi cikin rashin damuwa tace "Please come down duk Wannan ya wuce nawa ne za ayi soyayya kamar acinye juna amma daga k'arshe ba za'a auri juna ba balle nida bai taba cewa yana min son aure ba". Zahra tace'' shikenan Allah yasa hakan shi yafi alkairi amma wllh ko duk jikina kunne ne ban yarda Ya Agrif bake yake so ba kawai de ya canza ra'ayi ne jiya zuwa yau". cikin slow voice's tace ''haka mommy ma tace amma ku tayani addua Allah yabani k'arfin dan gana". Humairah share hawanen idon ta tayi tace'' amma meyasa baki fada masa kefa shi keke soba wllh da zai soki meyasa baki bankad'a surruka kin temaki Yaya na ba Nasrim wllh yayi babban rashin ko nace asara." ta k'arashe maganan cikin tsananin kuka na abin yana damun ta muryar Izza suka ji akan su tace "Ah ashe ku dama anan kuke tun dazu ana ta neman ku meeting parloun Hajja".? Zarha da Humairah ne kawai suka d'aga kai suka kalli Izza da taci wani gayu na musamman cikin wani riga da sket na less Blu mezanen ja bata daura dan kwalin ba tayi rolling da yellow wani yaluluyin mayafi sai zabga k'amshin take Nasrim data goge hawayen ta afak'aice ta tago tana murmushin tace'' meeting lafiya kuwa?". Izza g'aga kafadun ta tayi alaman bata sani ba tayi gaba mutane gidan zube a parlourn Hajja iyayen sune asaman kujera Hajja ma a hakimce akan kilishinta na iko sai yaran da suke k'asa gyaran murya tayi tana kallon Abu tace'' Abdulrahaman ka bude mana da addua bayan ya bude ne Hajja ta nisa tace'' dalilin taraku anan Haruna ne yazo min dawani batu da ban gane ba wai yana neman izinin auren Izzatu bayan mu duk a daukan mu da Halima yake soyayya wanda nima shedace kullum ina bude status din sa hotunan Halima da kalman soyayya amma jiya da daddare har da kukan sa wai shi ba soyayyar aure yake mata ba abin ya bani mamaki shine na tara ku anan Haruna maimaita abin da kace min a gaban iyayen ka". tsunkuyar da kai yayi cikin swoly voice dinsa yace Hajja " nifa ban taba cewa kowa ina son Nasrim da aure ba abin da nasani tun Nasrim tana jaririya nake mutuk'ar son ta amma bawai yana nufin aure ba ina ganinta tamkar Humairah ne wato muharramata ". mommy " tace shi kenan Agrif kowa ya fashimceka ita Nasrim din ma munyi da ita tace ba soyayya a tsakanin ku".? Ummu tace'' Agrif kai ne me cewa ba son Nasrim ka keba".? ta fadi maganan cikin b'acin rai sosai dan abin ya girgiza ta ta gama sa rai da surukar ta da Nasrim Daddy ma abin ya bashi mamaki amma sai ya danne yace "shike nan Agrif ai bawani matsala Izzatu y'ar gida ce a cikin gidan nan ta tashin munsan halinta dana Baban ta insha Allah ayau zan yiwa Baban ta maganan saranan auren ku dan mu burin mu kenan kufito da mata kuyi aure ayanda kuke rike man yan kudi ya ka mata ace kuna da iyali hankalin mu zaifi kwanciya Masha Allah Allah yamuku albarka". shiko Abu tsabar ta k'aici bayyi magana ba Hajja tace'' to nima de sai de nace Allah yasan ya Alkhairi dan ada nace bazan yarda abawa jikokina marar asali ba amma ganin yanda Izza take da hankali da biyayya har tafi su Halima hankali da yimin biyayya idan nace ban yarda ba Allah bazai barni ba dan abinda Izza take min Allah yabata mai yimata nide anawa bangaren ba wani damuwa ta kalli Humairah da Nasrim da zahra tace tofa kuma kufidda naku dan duk tare za a hada har Kamal da Aiban da Abbaty da wancen bayahuden mu huta duk kun isa aure ". haka de aka tashi ran da yawa daga cikin su ba dadi musamman daddy dan kiran Nasrim yayi har d'aki yake tambayar ta ko sun samu tsabani ne da Agrif yasa ya canza ra'ayi tace "a a Dad dama ba yanda kuke zato bane". ****************** bayan kwana biyu sosai abin yake damun su Humairah yanda Izza take wani zak'ewa akan Agrif ko halin da Nasrim take ciki bata gani dan kowa yasan ta canza daga me yawan fara'a takoma me sanyi me shiru shru ko makarantan ta kasa zuwa haka shima Agrif duk da yanda Izza take shige masa kokarin kulata da cusata a zuciyar sa kawai yake shi yanzu babban damuwar sama yasamu yasa Nasrim a idon sa yana son bata hakuri amma ita kuma ta toshe duk wani hanyar da tasan zai ganta ga Humairah da zahra yaga kamar fushi suma suke masa dan idan yace su kira ta cewa suke bacci take gashi bata daukan wayan sa akwai maganan da yake son gaya mata sai de yarasa hanya amma yanzu yacewa Izza idan ta shiga ta turo masa ita Nasrim kallon su Humairah da suke ta damun kansu akan Izza tayi cikin sanyin murya tace'' "Hummee dan Allah meye lefin Izza ne ita fa ba ita tafara cewa tana son saba yaka mata ku sassauta mata dan Allah". tabe baki Hummee tayi taci gaba da danne dannen wayan ta Zahra tace'' shikenan Nasy ai dama ba gane wa zakiyi ba nifa yanda take nuna zak'ewa ne yake bani mamaki kamar dama haka take so yanzu haka fa ta cab'a wanka ta fita wajen sa". Hummee ta danna wani uban Asher wanda ya razana Nasrim da Zahra suka juya suna kallon ta da sauri ta mek'awa zahra wayan hannuta tana cewa lalle wannan Izza butulu ce har mu zata zauna tana daurawa habaici a status". ta k'arashe maganan tana mek'awa Zahra wayan ta Zahra ta k'arba tana gani hoton Izza ne da Agrif sunyi kyu sosai tayi rubutun ajikin hoton zahra ta fara karantawa a fili kamar haka _yanda Allah yaso ramarin sa yabar damun ku yanda duk yatsara shi ba mai iya juya fa_ sai wani na ita daya tayi kyau sosai wanda tasa _SA'A YAFI GATA_ atare suka sauk'e numfashi Humairah mek'ewa tayi tsaye tana cigaba da dura aher *to masoya muje zuwa shin da gaske sa'ar zaifi gatan kamar yanda Izza tace me Agrif yake shirin gayawa Nasrim ina labarin Nasara namu* *B JATTKO* [4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURRUCI NA NE* ( *rikicin babban gida*) *BATUL ADAM JATTKO* *rikicin babban gida* 6 Humairah sai sake maimaita SA'A YAFI GATA take tace wato tana nufin Nasrim y'ar gata ita me sa'a ko Wllh sai ta san tayi da y'an halak ba marassa asali butulu ba shikuma ya Agrif kin barshi kenan bari na har abadan Allah zai baki wanda yafishi in Sha Allah zakiga ri ban hakuri". Izza da zata shigo d'akin K'iran Nasrim taji duk abin da suke fada komawa baya tayi ta tsaya a dan korodo tana murmushi tana danna wayan ta tana ne man hoton Agrif tasamu Wanda yayi kyau sosai ta daura sabon a status dinta ta rubuta _samun irin ka zayyi wahala Dan ba a b'ari akwashe d'uka_ sai wani da tasake rubuta _sai Dana tace na_ _zab'oka aduniya Kai ne gayya mazaje kubi baya babu rinka na duba duk nahiya_ gashi dama duk ta rufe manyan gidan kafin ta d'aura status ta yanda ba zasu ga status din taba sai su Humairahn da tayi domin su kuma gashi sak'on yaje inda take bukata tayi murmushi a san data ga alaman an bude sabon status din a wayar Humairah dan dama basu fita a status din ba tana tsaye sai da taji Zahra tace'' to ai gawani ma". bayan sungani Nasrim ta dafe k'irjinta tace ''lalle Izza bata san zafin so ba bata san rad'adin rabuwa da masoyi ba da baza tamin haka ba saide tamin addua duk da gaskiyar ta ba a b'ari akwashe duka hakan bazai hana tamin addua mafi alkairi agun Allah ba tunda Allah yayi duniya da fad'i kuma gaskiyar ta samun irin ya Agrif akwai wahala wacce ta samu dole takira kanta me sa'a kun man ta nida irin rawan kan da nake akan sa azatona Sona yake ai ni abinda nayi ya wuce nata amma yanzu duk wannan abinda yake faruwa bai kamata ba bana son mu samu matsala da Izza dan halinta na kirki da Kamala dan kuskure daya bai kamata kuna mata wannan fassaran ba ba danni ta daura duk wannan kalaman ajikin hotunan ba giyar so ne kawai ni nasan waye ya Agrif yafara rud'atane da soyayyar sa mezafi amma kar kuyi zaton dani tayi hakan zargine bai kamata ba muyi kokarin dawo da Izza cikin rayuwar mu kamar da muzauna lafiya kada iyayen mu Susa wani abu aran su". Humairah tace'' haba Nasy ke baki fashimci zafin kalaman ta ba ko? whll habaicine ki duba wannan wanda ta saka na k'arshe nan mana". ta k'arashe maganan tana mek'awa Nasrim wayan Nasrim ta k'arba ta karanta afili _yanda Allah yaso lamarin sa yabar da mun ku yan da duk ya tsara ba mai iya juya shi_ "kinga me take nufi da wannan su wa abin ya dama bamu k'adai ba har iyayen mu wllh hadin ku suke so bana Izza ba musamman Ummu wllh kowa yagan ta yasan ta damu da abin Ita kuma Izza taci gaba ni me iya zuwa na zuga Hajja ce wllh takafa k'aramin yak'i afasa". dariya Zahra tayi tace kin manta wacece Izza agun Hajja ko"? Nasrim tace''nace kubari". sai asannan Izza ta tura kofar ta shiga bakin ta dauke da sallama cikin nutsuwar ta jefa kanta tayi akan bed a rufda ciki tana murmushi ta d'ago kai tana kallon Nasrim da tarame sosai cikin kwanaki biyu tace" Nassi kije inji my heart". taja my heart din da siririn murya irin yanda Nasrim takeyi a da tana lumshe idon tare da cigaba da murmushin ta Nasrim bata juyo ba tace'' gaskiya bacci nake jifa nasan ma aiki zai sani kawai kice baki ganni ba". "Okay". tace tare da mek'ewa ta fita wayar Nasrim ne yayi ringing da sauri ta dauka ganin my best bro ne wato Kamal cikin sanyin murya ta amsa sallaman sa tace "Yaya yaushe zaka zo"?. My best sister ina Camaro yanzu haka insha Allah yau zan zo daddy ya gaya min komai abin da yafaru da har nayi shirin daukan mataki daddy yace a a ina miki fadan alkairi sis farin cikin ki shine nawa bani da y'ar uwa ko dan uwa ciki daya sai ke abin yabani mamaki shikan sa Agrif dazu dana kirashi har da kukan sa yana cikin damuwa sosai ni sheda ne akan son da yake miki ban san meya sameshi ba amma insha Allah k'anwata kece da nasara babu rashin sa'a ko rashin nasara a 3brother kinji zakiyi nasara ki kwantar min da hankalin ki kafin nazo". ba tasan sanda ta fashe da kuka ba dan dama ta sabayiwa Kamal shagwab'a sosai lallashin ta yayi tayi tana zaune cikin gerdeng akan wani kujeran k'arfe tana sanye da goguwar riga yellow an masa ado da bak'in duwasu ta d'anyi nisa cikin karatun da takeyi dan sunkusa fara exam jin k'amshin turaren sa yasa ta dan shafi hancin ta da hannu amma bata d'ago ba shima kujera yaja ya zauna yana cigaba da kallon ta kusan mintuna 2 sannan ya sauk'e wani ajiyar zuciya me nauyi cinki cool voice dinsa yace " Halima. bata d'agoba amma tabar karatun da take kuma da alaman shi take sauraro yasake cewa "Halima". ahankali ta d'ago fararen idonta ta zuba cikin nasa still yasake cewa "Halima where is you phone".? batayi magana ba amma ta dauko wayar da yake cinyar ta ta nuna masa "Ok ok horon har yakai ga haka kin sani a black list why ? kin san yan da kika azaftar da zuciya ta a tunanina ko meye zaki gaya min bani da kamar ki a duniya bayan uwar data haifeni kisa aranki a mata ba wanda zata kai ki daraja zaki iya sarrafa rayuwata yanda kike so ko zaki min horo da komai kar kimin na rashin ganin ki ko jin muryar ki wllh shine abinci na bana son ganin ki cikin k'unci da rashin walwala shine dalilin da yasa bazan iya auren kiba saboda nasan in akace nine mijin ki wataran zan sab'a miki ayanzu nafison kiyi ingantaccen rayuwa ta yanda duk mijin da kika aure inya tsaba miji zan zame miki garkuwa hakan zaifi duk da kowa yasan ke cousins dina ce kuma ina da daman fitowa auren ki kowa yasan there is marriage between us so confusing people Amma but sai de nace kiyi hakuri dan Allah ni ba amatsayin cousins na dauke kiba tamkar yanda kuke da Kamal haka nake daukar ki tamkar Humairah please amma... "Stop ya Agrif ai nima ban taba cewa ina son ka da aure ba". ta dakatar dashi dan Magan ganun sa sunfara isar ta shuri yayi yana kallon ta ta numfasa cikin sanyin murya tace" hope de ba Izza ta amince ba to ai fatan mu kenan kuma nagode sosai da soyayyar ka nima Ina son ka kuma bazan canza ba ina matsayin cousins din ka zanyi duk yanda kace..... tana cikin maganan taji kawai yayi wani irin hugging dinta yana wani irin kuka cikin tsoro take kogarin kwacewa amma abin ya gagara "Nasrim ki barni naji dimin jikin ki abin da najima ina rayawa ne ashe na kasance bani da rabo Nasrim tunda na furta bake nake soba ban samu sauk'i ba sai yanzu da najini a jikin ki sai yanzu naji hawaye na yazubu abinda nake mutuk'ar buk'ata kenan na samu nayi kuka ashe kuka ma rahama ne Allah kabani karfin gwaiwar sadaukar ta".? jin yafara shafata yasa taji wani irin k'arfi yazo mata tunk'ud'ashi tayi kefe da gudu tayi cikin gida cikin yan kwanakin Hajja ta matsa sai da aka zo neman auren Zahra da Humairah Zahra Aliyun tane da suke soyyya sai humairah Ayman d'an gidan Dr hafsa Abbaty yayi tsalle yadire shide bai isa aure ba Aiban ko k'asar ma yakasa zuwa agogon sarkin aiki kenan Hajja sai data matsawa mommy tace tasa Nasara yasa ranan zuwu ********************* zuwan Nasir da kwana ukku Hajja ta kasa cemasa komai ganin har yana shiren komawa bayyi maganan Nasrim ba yasa Agrif yasame shi da batun yafito yanemi soyayyar ta kafin yatafi tunda Hajja ta kafe dole da Nasrim za ahada auren Humairah da Zahra da Izza zaune suke cikin gerdeng su biyu da alamun de tattaunawar tasu batayi musu dadi duk kan su biyun cikin b'acin rai Agrif yace " to wllh baka isa ba wai me Nasrim tai maka a rayuwa har haka da kake son rayuwar ta ta dauwwama cikin bak'in ciki".? Nasir cikin isa yace " tamin abubuwa da dama kuma idan kaga Nasrim taji dad'in rayuwar duniya to nikuma bana raye wllh bata isa ta auri mutum sak kamar kai ko wani gaye da ya amsa sunan sa guy ba shine dalilin da yasa na dakatar dakai kuma na baka umarnin ka nemi Izza dan nasan itace aminiyar ta ko da kagane ba auren ta zanyi ba to baka isa kadawo kana son Nasrim ba amma bawai ni zan aureta ba kafin na gama nazarin wanda ya dace da mummunar rayuwar ta da gan-gan na turaka gun k'awata ka gane ko ina son kane kuma ko mak'iyina bazan masa fatan auren Nasrim ba saboda ni nasan me na kullawa rayuwar ta balle kai dan duk wanda yayi kuskuren auren ta to ya gurbata rayuwar sa gaba daya ". dariya Agrif yayi yace " baka isaba kuma ka dena kiran rayuwar Nasrim da mummunar rayuwa domin ita din bata masan kanayi ba kuma ni Haruna nine mijin ta in Sha Allah ai ba dauramin aure da Izza akayi ba na fasa kuma zaka ga yanda zan canza aure na yakoma kan Nasrim". Nasir murmushin sa na gefen baki yayi wanda ya keyin sa idan yaso mugunta ya mek'e tsaye ya dafa kafadan Agrif yace " okay ban hana ka ba amma kasani muddin ka auri wannan yarinyar bakai ba kiran kanka a cikin 3brother bayan nayi fired dinka zan maka sherin da zaka dauwama a gidan prison na har abadan kaga sai tabika kuyi soyayyar a can amma har yanzu Ina warning din ka kafita daga har kanta ba baraza na kena maka ba na kuma Mai maita wa wannan FURRUC NA NE". shima Agrif cikin fushi yace "bazan fita a har kan nata ba Nasuru ka koreni a aiki mana ai ba tun yau ba nasan kana ta k'ama da dukiya to kasani Nasrim tafiye min komai na duniyar nan kuma zaka gani ba abin da zai samemu da sherrinka". Yana gama fadan haka ya kwashi wayoyin sa yayi hanyar fice a gerdeng din Murmushi Nasir yayi yace "zan baka mamaki ai ba aiki zan koreka ba dena amsa sunan 3 A full zakayi". shide Agrif bai juyo ba ya k'arasa ficewa ****************** a hankali take takawa daga part din mommy zuwa nasu daga sama taji sauk'ar ruwa me sanyi a kanta cikin sauri ta d'aga ido ta ga wane isheshen ne zaune ta gansa kafa daya akan taya yana aikin zuk'ar taba tsigari gefe da gefen sa yan mata ne fararen fata a tsaye cikin bad dress kafin ta gama tan_tan ce waye taji an jeho guntun sigar cikin bakin ta da sauri ta tofushi tana murza leben ta inda ya k'one cikin fusata taja baya dan tagan shi da kyau to waye shi kaman taso ganiwa amma bata ganin fuskan sa sosai gashi yana sama kuma idon sa acikin bak'in glass Wannan din waye shi? tace afili kawai sai tajuya takoma part din mommyn banko kofar tayi mommy tagani a dining room batayi mata magana ba ta fara taka steps mommy tace'' ke Nasrim ina zaki hakan?". "Mommy wani d'an iska ne a sama ya zubo min ruwa ya jefa min guntu sigari shine zanje na duba d'an uban waye shi".? cikin tsoro mommy tace'' Nasrim Yayan ki nefa". "Mommy Yayana kuma? ni kaf cikin yayuna ba mahayin taba ba mane min mata wasu turawa nagani da bad dress a sama.... sauran maganan ne ya mak'ale mata saboda wani irin shak'a da taji a mak'ok'oron ta "mommy cikin in in na tace'' dan Allah my Son kayi hakuri bata san kai bane afuwan". "cikin dakiyar murya irin tasa yace "ai shine yanzu nake son ta sani tasan ni d'an uban waye na kuma tabbatar dani D'an iska ne".. Mommy tace dan Allah kayi hakuri nace".? "Wllh mommy yau sai tasha giya tasha taba sannan na hadata da alade ta kwana dashi kinga ta zama cikekkiyar y'ar iska ko". da k'er har Saida mommy tasa kuka ya hakura ya barta amma yace zasu sake haduwa ta guji haduwa na biyu dan baya yafiya". Mommy tace'' insha Allah baza ku haduba yanzu mafa data shigo sai da nacewa Barira tace bana nan kar ta bari ta shigo ai idan kana gida bana bari ta shigo kayi hakuri kaji my Son". sakin ta yayi ya juya ya haye upstairs cikin b'acin rai Nasrim ma cikin b'acin rain tace "mommy dama kina gida kika ce ace bakya nan saboda wani banza mommy na bar masa ke nikuma har abadan bazan k'ara ahigowa part din ku ba". dagudu ta juya ta fice ************** Aiban da Agrif "Aiban dan Allah kaine kadai zaka iya temakona kamin wannan alfarman". shiru Aiban yayi can ya sauk'e numfashi yace'' haba Agrif meyasa da kasan Nasrim kake so kace Izza yanzu Koda nace inason Izza ai iyayen mu bazasu yarda ba kuma yazama kamar wasa da hankalin sune ai". Agrif yace"ni amin cewar ka kawai nake buk'ata nasu me sauki ne zuwa zakayi gaban Hajja kazube kana kuka kace ai Izza kake so nasan tana sonka zata amince kuma amincewar ta shine amincewar kowa nikuma idan aka tambayeni zance na sadaukar maka da ita zan tafi karatu course na watanni tara kafin nazo kunyi aure kuma kafin nazo nasan yanda zanyi na shawo kan Nasrim". Aiban ya girgiza kai yace "zanyi hakan saboda farin ciki ka amma ba dan Izza tamin ba". ************** Hakan ko akayi Aiban yazube gwaiwoyin sa a gaban Hajja yana kukan shi idan bai aure Izza ba zai mutum Hajja uwar son jikoji kodan basu da yawa nan danan ta gigice ta tara mutanen gida ta tambayi Agrif zai iya hakura ya barwa k'anin sa da gudu ya amsa eh Hajja tayi ta sawa Agrif albarka akan sadaukar Izza zaune a d'akin Baban ta tace'' Baba kaji shawaran da suka yanke ko".? Mustapha yayi shiru can yace " eh Izza amma abin da yafi bani mamaki akwai maganan aure tsakanin ki da Agrif ga kuma shima Aiban za ayi auren abin yana rudani har yanzu na kasa tan tance wa gashi de ina gani har da rabon haifuwa a tsakanin ki da Aiban to na kasa gane yanda Agrif ma yake ta k'iftawa ta tsakani". Izza tace " Baba kawai Ina ga maganan da d'in kake gani". gir giza kai baban Izza yayi yace' ah ah bana baya bane akwai rud'adi sosai amma kar ki damu zanji da komai". Izza tace" nifa Baba hakan yafiye min ma Aiban yanzu na gama gane Aiban yafi kowa aiki dukkan account din dukiyar gaba daya yana hannun sa dan shine aban garen kudi sai yagani yake turawa Nasara ma ni shakan ma yafi dan kana ganin Aiban gaka Naira". dariya Baban yayi yace' ai ni nayi aiki akan Wanda yafi kudi yazama shine mijin ki yanzu de abin da yafi damuna wannan maganan Agrif din". Izza tace'' kai Baba rabu dashi ayi abin da zai fita a rayuwata in ma sona take". *************** a ranan aka sa ranan daurin auren Aiban da Izza Humairah da Kamal zahra da Aliyu sati biyu kacal dan Aiban yace bazai bar k'asan ba har sai an daura auren Nasir yakoma Agrif ma haka fadan shagalin da akayi a bikin b'ata lokacine Agrif yazo bikin amma Nasir bai zoba Agrif tun a na shagarin yake ta faman tura kansa wajen Nasrim amma ba fuska acikin gidan aka ajiye Izza da Humaira dayake Hajja tace duk ka jikokin ta 5 anan zasu zauna da matan su dan haka gidan Izza da Humairah ajere suke Aiban bayan gama cin amarci yakoma India yabar Izza saboda makaranta Izza kam ta taka matakin da take so aburin ta dan Aiban me bushasha ne motocin da ya saya mata ma abin kallon ne tana fasa kai yanda take so cikin k'awaye fiye da yanda Nasrim takeyi ****************** *bayan wata 2* Izza ta kalli Nasrim tace'' haba my sister amma idan kikace haka bakiyiwa ya Agrif adalci ba kuma akaran kan ki maki duba mun tashi mu hudu duk kan mu ukku munyi aure ban da ke." Nasrim tace'' lokacin kune yayi nikuma ahalin yanzu bani da wani space da zan ajiye namiji kingane musamman Agrif bana buk'ar sake jin wannan ke da mijin ki kune masu yimin wannan dan ya Kamal tun so daya da yakawo min yaga ba fuska bai kara ba amma ya Aiban da ya Abbaty sun nace min har nadena mude message din su". Izza tace "to naji dan Allah tunda yace alfarma ya nema kimasa alfarma Koda na iya gaisuwar ne gashi ma a falo dan Allah ki fito". da k'er Izza ta shawo kan Nasrim ta samu Agrif a falo Agrif kam awanan Karan da k'arfin sa da kalamai masu zafi yazo bai sha wani wahalan shawo kan Nasrim ba duk taurin kai irin nata Numfasawa tayi tace'' shikenan amma kasani ina da dokoki". 'ki fadi ko wacce iri yace inde zaki yarda ni Agrif ina son ki". tace "na farko deni ina da kishi duk mijin da ya auri Nasrim to yasa a ransa tamkar ya auri mata hudu ne dan daga ni ba k'ari ina da kishin azaba wanda ni kaina ban san iyakar sa ba". Murmushi yayi ya sauka daga kujeran yazuba guiwowin sa k'asa yace" inde wannan ne mai sauki ne ba mata hudu ba na sawa Raina ke a masayin mata dubu kike a rai na ke daya ce azuciya ki rik'e ki aje ". murmushi tayi tace'' Allah ya Ag wllh ba dan ina mutuwar son kaba wllh ba zan sake yarda da kai ba dan ina da kishi sosai a gabana kece kai Izza k..... rufe mata baki yayi da tafukan hannu sa yana dariya ************* Hajja tace'' ikon Allah ai ni dama nasan iskanci ne irin na yaran zamani amma Agrif ai na Nasrim ne kunji irin iskancin da yadinga min ne wai wllh shi de cikin satin nan ya keson adaura masa aure daddy yace "gaskiya Hajja ba wani abin da yarage banda a daura auren me za a saya jira a take aka sa ranan auren wata 1 Nasir bai ji ba sai a status din Kamal ya gani alokacin ma ko suna tare da Agrif din a Dubai cikin riki cewar yanani yake kallon Agrif yace "Agrif bakaji gargadin dana maka akan yarinyar nan ba ko Wllh auren yariyar nan shine mummunar k'addaran ka na gaya maka ba matar ka bace ka nace". Agrif cikin b'acin rai yace'' ni kuma na gaya maka baka isa ba Ina son Nasrim kuma baka isa hanani auren taba". Nasir mek'ewa yayi tsaye cikin b'acin rai yayi taku ukku ya k'arasa Inda Agrif yake cikin sanyi murya yace Wannan shine Warning na k'arshe da zan maka Haruna kar ka auri Halima rayuwar ta ba shida kyu idan kasa taurin kai abin ba zai muku yau ba". "Ai kai ba ubana bane da zaka sani gaba kana gayamin wannan Nasrim ce nan da sati biyu tazama matata". gyad'a kai Nasir yayi yana murmushi yafara takawa na barin gun tun daga wannan rana Nasir bai k'ara nuna cewa baya son aure ba har taya Agrif shidimar biki yake saura kwanaki biyun adaura suka sauk'a a k'asar da dinbin abokan su Dr Fanna kam awanan Karan tafito tanuna eh Nasrim y'arta ce kuma tayi rawan gani Safiyar jumma'a dinbin al'uma suka sheda auren Haruna Agrif Abdulrahaman da Halima Abdulmajid Nasrim Justice Abdulmajid yatara mutane sosai da dare bayan sun kwanta Humaira da Izza yau a part din Mama zasu kwana saboda shidiman biki zahra ma tazo shine suka samu daman cewa anan zasu kwana dama daga ita har Izza laulayin ciki sukeyi shiyasa duk suka gaji Humairah tace'' nasy K'iran fa ake Nasrim da har tafara bacci tace'' kai wllh Ya Agrif bashi da hakuri tashi tayi zaune tace wai ni dukka aure haka yake ko nawa mijin ne bashida hakuri wllh dazu da mukazo a wajen diner dak'er na kwaci kaina awajen sa acikin mota ba dan nayi da gaske ba wllh komai zai iya faruwa shine fa yanace wai yanzu yanason ganina kuma wai a part din mu da akayi jere ina tsoro wllh me yasa bazayyi hakuri a kaini goben ba". dariya Humairah da Zahra da Amira da Izza sukayi Zahra tace'' ai ko dole kije kinsan ya Agrif da rashin hakuri wllh zaki iya ganin sa anan ba da jimawa ba". ma'rairaicewa Nasrim tayi ta kalli Amira da yake budurwa ce tace '' Amira zaki rakani kinga idan a gaban kine bawani abinda zayyi". grgiza kai Ameera tayi tareda jan blanket k'iran wayan ne yasake higowa Nasrim ta d'aga kai ta kalli agogo 11 30 na dare ahankali ta dauki wayan muryar Agrif taji yace "please waiting my wife wllh wasu abokai nane zasu tafi jirgin su zai tashi 12 dan Allah zakuyi sallama ne dasu". cikin rawar murya tace "promise sallama kawar zamuyi na dawo ko". tsaki yayi yace "Because gani kura ko? har sai namiki alk'awari bar shi kawai nace baza ki samu daman fitowa ba". cikin sanyin murya tace "Sorry my lovely husband gani". ta mek'e da wayar ahannu tasaka shijab har k'ar akan rigan baccin ta ta fito ta k'ofar baya tabi tun daga nesa ta hangoshi yana sanye da k'ananan kaya t-shirt bak'i da yellow din wando duk da wajen bawani wadatar haske yana kallon ta har takusa ya lumshe idon tareda bud'a hannu ya mata alaman ta fado jikin sa hannun ta biyu tasa tadan tura k'irjin sa yadan yi baya yana murmushi yace " yarinya kinyiwa kan ki dan wllh bashin gobe ne". tace'' naji nayi ta cin bashin ai bashi hanji ne yanzu ina bak'in?". nuna mata cikin gidan yayi da yatsa cikin tsoro tace'' haba Yaya kana nufin cikin gidan zamu shiga.?' "to meye acikin ba gidan mu bane".? ''eh ai ba akawoni ba kawai su fito nan muyi sallama shikenan Allah bacci nake jin". shafa suman kansa yayi yana mata wani kallo yace "wannan dan k'aramin bakin fa najima ina da haushin sa". ya k'arashe maganan yana sama da ita ya nufi ciki sai turesa take tana masa gunguni A main parlour ya direta yana dube dube kamar me neman wani abu sai kuma yaciro wayan sa ya dan kira yace "na shigo ban gan kaba fa ok gani". yace yayi hanyar k'aramin parlourn Nasir yasamu zaune k'afar sa daya kan daya acikin kujera ya raje hasken parlourn Agrif dukan kafadar sa yayi yace " big brother gata can na gawo maka ita da fatan bazaka razanar min da ita da wannan fuskar shanun naka ba amata nasiya a hankali wanda zai shiga jiki ni badan tafiya zakayi ba ai nasihar nan ba yanzu ba". Nasir bai dago ba yana danna laptop din sa yace "please ga abin sha nan kafara kai mata kafin na dan gama wani dan abu". Agrif ya kalli drink din yaga yakamata ya kai mata ko zata dan war tsake yayi murmushi yace "Ok ba lefi naga da bacci ma a idon ta ko tadan wartsake". ya k'arashe maganan yana daukar kwalin drinks din yafita tana hangosa ta mek'e tsaye tana cewa ''suna ina ne". Dariya yayi yace "Nasy wai me kike gujewa ne bakiji ance duk wayon amarya ba". ya k'arashe maganan yana mek'a mata lemon hannu sa kallon sa tayi sannan ta k'arba ta ajiye a kan table murmushi yayi yajuya ya dauk'o cup akan fridge ya dauki drinks din ya dan siyaya yasha yana kallon yanda take wani kame jikinta alaman tsoro yace '' to kin ga ni nafara sha sai ki cire shakkun ko nasa miki wani bu karbi ki sha". ya dire maganan yana d'aga mata giransa daya Murmushi tayi tace'' haba Yaya ai nasan bazaka cutar dani ba har abadan ta karba takai baki tasha sosai dan taji dadin sa har tasake kallon kwalin milik ne amma bata san sa ba kodan ita dama kayan shaye shayen bai dameta ba cikin wani irin hamma yace "ko ak'aro ya k'arasa maganan yana cilla kansa kan kujera ita ma dafa kanta tayi tana hamma ta bude baki da niyar zatayi magana da ganan taji shiru "why why why Muhammad Nasir meyasa baka kashe niba dawan nan tozarcin da kamin ai kwara ka kasheni Nasir ka lala tamin rayuwata kaci zarafina kaci amanar yar dan da namaka Nasir kayi zina da matata ta sunna aranan da aka daura min aure da ita ko sanin ta banyi ba ka rigani shiga d'aki da ita ka dauke min budurcin ta acikin d'akin aure na Nasir koma dame kake ta k'ama Wllh sai na dauki fansa baka isa ba kai mayaudari ne maci amana..... Murmushi Nasir yayi yana mek'ewa tsaye tare da zuge zip din gaban wandon sa yace please Haruna nifa banci amanar kaba tun farko na gaya maka zaka tafka kurkure idan ka nace ka auri Halima dan nagaya maka bana son meson ta dan ita k'addaran ta bame kyau bane na tsara yanda zatayi rayuwa cikin k'unci wanda zata ce dama ba ahalito taba Amma baka jiba ka nace wannan shine dan k'aramin taku acikin takun dana adana muku Agrif nayi warning din ka baka jiba rahama ne Allah ta'la ya nuna maka mak'iyinka sannan wawanci ne ka kasa tunanin kare ganka daga sharrin sa naso ka da rahama na sanar dakai abinda zai zama cuta agareka ai ni ban so kasha juice din nan ba sonayi nayi komai agaban idon ka amma sai nasamu kana bacci naso kagani dan nasan zaka tsane ta tsana na har abadan ita oganniyar ce bana son tasani ayanzu har sai na gama aiwatar tar da nufina akanta shiyasa na fitar da ita a hayyacin ta amma ina maka albishi da matar ka komai yayi zam zam ba wai kyan fuska da sura kadai Allah ya bata ba tana da sirrin boye wanda yafi na zashiri in ganci sannan k...... wani irin cakuma Agrif ya kai masa yafara dukan sa ta ko ina yana kuka yana Allah ya isa Allah ya isa Allah shi zai mana shari'a da kai a lashira". Murmushi Nasir yayi yasa hannu ya kwace wuyar sa a hannun Agrif yana murmushi yace "ba sai kajira lashira ba ai Baban Halima ma chief justice ne na fison ka fallasa komai kaga kowa zai san ayanzu Nasrim ta haram ta agare ka hakan zai min kyau ni kuma". ya k'arashe maganan yana kama handle din kofar cikin kuka Agrif yace koton Allah yafi na kowa shi zan kai ka lefin ka yafi k'arfin sha'ria da kai a duniya kuma idan nayi haka na tozarta gidan mu a idon duniya na tozarta rayuwar Nasrim daga nan burin ka yacika dan haka ba wanda zaiji ko ita bazan bari ta sani ba". Nasir yajuyo cikin b'acin rai tabbas bai ji dadin yanda Agrif yanuna bazai fallasa ba Cikin d'acin rai yace to shikenan ni inada idda na akan Nasrim in har bata gama idda ba ko hannuta ban yar da ka taba ba yin kahan zai iya gurfanar dakai agaban kotu ina son sai tayi wata ukku kafin kayi zaman aure da ita san nan kasa aranka akwai b'acin ran da yafi wannan agaban ku.... yafita tare da bugo masa kofar ahankali Agrif yaja bargon ya k'arasa rufe Nasrim yakifa kansa ajikin gadon yana cigaba da kuka yanaji ana kiran sallah sannan yayi addua yana kallon Nasrim da take shirin bude idonta Nasrim yink'urawa tayi da k'arfi asan data fuskanci inda take wani irin zafi taji kamar ana yanka Naman k'asan ta wani irin rikicecen kuka tasa ka tana fisge hannun ta daga nasa "Agrif meyasa kamin haka? aure de an riga an daura hakuri kwana daya ka kasa har sai ka tozar tani kanunawa duniya wani abin jikina kake so bani ba sha'awa ta kawai kake har ka kasa hakurin akawo maka ni amatsayin mata nayi kurkuren auren wanda dama bawani soyayya ta gaskiya a zuciyar ka kacu ceni Agrif amm.... ahankali ya dauki hannun sa da yake jin yamasa nauyi yarufe mata baki cikin wani irin murya yace" wait my sister ban san da bakin da zan baki hakuri ba sai de ina neman alfarman gafara agareki dan Allah ki daure ki dauki wannan a matsayin k'addaran mu wanda yake fadowa dukkan mutum batare da mahukunci k'addaran yayi shawara damu ba saide yana sauki ga masu Ima'ni irin ki tabbas wannan k'addaran muce ki bar cewa na tozar taki kedin halaliya tace annabin mu ya ubarcemu da cewa matayin mu gonakin mune mushiga alokacin da muka so amma kibar cewa ni Haruna sha'war ki kawai..... cikin tsawa ta dakatar dashi dacewa ''ah ah idan ba sha'awa ba mezai sa kamin haka ". shima cikin wani irin b'aci rai yace" saboda ke halaliya tace ko baki san a d'azu din bin mutane suka shafa sheda ke matata ce ba". itama wani irin kuka ta sake fashewa dashi sai kuma yaji tausayin ta shima jiyake kamar ya d'aura hannu aka yayi ta kukan irin na d'azu amma ina bazai iyayi a gabanta ta gani ba dan haka cikin sanyi jiki ya zauna abakin gadon yace "sorry my wife wllh wani tafiya ne yataso min na gaggawa yanzu haka jirgin mu zai tashi k'afe biyar na asuba kuma da alaman aikin zai iya daukana wata guda kuma kinga ke kina school bazai yiwu naje dake ba shiyasa nayi hakan kinga ba kowan ne ango bane zai iya jure ganin macce kamar ke ya tsallake ya tafi amma dan Allah kiyi hakuri haka de yayi ta lalamin ta har yasamu shawo kan Agrif tunda yafita masalacin sallan asuba bai koma gidan ba airport ya wuce ba tare da ya tsara ga k'asan da zai jeba acikin gidan kam....... *To masoya muje zuwa sai mun hadu a page 7 muji yanda LABARI zai canza salo* *da gaske ne idan Agrif ya kusanci Nasrim Nasir zaiyi k'aran sa sai naji* *comment din ku* *wannan FURRUCIN* *Nasir ne* Bj 🖊️ [4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE* (```Rikicin Babban Gida```) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* ```Marubuciyar``` *DAMA TA* *AMFANIN SOYAYYA* ```NOW``` *FURUCI NA NE* *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* *Page 8* "Abdulraham me hakan yake nufi me kalaman Nasir wai adaren muna farko Nasrim ta samu cikin shiya k'ace daren ma yazama nasa kaji fa rashin jin hausa irin nasa". dariya sukayi daddy yace "Hajja ai ma yanayin k'okarin sosai idan kikayi duba da inda yake". washe garin jirgi daya Agrif da Nasara suka bi duk bawani magana a tsakanin su sun sauk'a lafiya drive ne yazo daukan su mota daya suka shiga duk da Agrif bai so hakan ba saboda bak'ak'e magan ganun da Nasir take jifan sa dashi dukkan ma'aikatan sai sannu da zuwa suke musu Baba Yakubu yafara kirarin "Kai yau gidan akwai banyan Nasara ko gani kafi mutum NASARA me wuyar badanci Nasara goshin girji me wuyar karau". Murmushin da yajima mayyi ba yayi cikin kulawa yace " baba Yakubu ban taba jin dadin wannan kirarin naka dakyu yamin dadi kamar yau ba kodan yau Ina cikin farin ciki ne kana da gift na musamman in Sha Allah". cikin washe baki Baba Yakubu yace "godiya nake magajin baba Alhaji Abdulsamad a wajen kyauta". Nasir dafa kafadan baba Yakubu yayi yana cigaba da murmushin tare da yiwa Agrif wani kallon mugun ta yace " ba sai kayi godiya ba Baba Yakubu nima Allah yamin kyautar da kud'i bazai iya sayan sa ba duk abin da natara a duniya bai isa ya sayi kyautar da Allah yamin ba dan haka yau akwai kyauta ta musamman duk me rabo zai samu katara min kan ma'aikatan gidan yau da kaina zan gana dasu naji damuwar ko da matsalan kowa dan nuna godiya ta ga Allah bisa kyau tan da yamin". Baba Yakubu yace" Masha Allah duk ban san kalan kyauta ba yallabai Ina tayaka murna Allah yasa kaci gaba da Nasara a rayuwa kaman mahaifinka Allah yayi sa mutum me nasara". murmushi yayi yana d'agawa Agrif giran yace" ai Baba Yakubu da Nasara aka haifeni da Nasara na dashi da rasara nake rayuwa kuma da Nasara zan mutum in Sha Allah" . dariya Baba Yakubu yayi yana cewa "yayi goshin girji". Agrif juyawa yayi yafara tafiya Baba Yakubu yace "yallabai Agrif Baban gidan Haruna kafi k'asan randa yawan wanka tsarin me kyau da tsafta baye kan mekyan suta kake Haruna kyan zuciya da kyan hali ka kace sa awajen sunan ka Haruna in gd'uroro an baka kabawa yaran baya". shide Agrif ko juyowa bayyi ba yacigama da tafiya dariya Nasir yayi shima ya juya yana bin bayan Agrif din yace Baba Yakubu an gode a mafadin sa har zasu shiga parlourn Hajja Agrif ya kalli fuskan Nasir yaga tabbas yana cikin farin ciki yasan ba hankaline ya isha shi ba zai iya fitowa ya fadi komai dan kamo hannu sa yayi ya jashi gefe yana kallon idon yace "wai Nasir me kake nufine? kana nufin da gaske zaka fito ka nunawa duniya cikin jikin Nasrim na kane ko meye?". murtuke fuska Nasir yayi cikin dakekkiyar murya yace" na fad'a maka zanso hakan in har baka bi dokoki na ba kasani dan nayi tarayya da mace ina saurayi ba uban da ya isa ya jefeni kai ni ko bulala sittin din ba wanda ya isa yamin kuma d'ana zai dawo hannu na kuma nasamu nasaran lalata auren ku". shima Agrif cikin b'acin rain yace "amma kasani baka da hujjja ita kanta Nasrim bata san Kai ne ba dan haka baka da wani hujjjan da zai nuna cikin kane". wani irin dariya Nasir yayi ya zaro wayan aljihun sa yana nuna masa recoding maganan suna yanzu sannan yace idan kana son sauran magan ganun mu da kai zan nuna maka idan kuma yanda nayi sex da ita matar taka kake so duk akwai yayi makanan yana lalllasa wayan yame k'awa Agrif hannu na rawa ya k'arba shi kansa yafara kani yana bacci azaune akan kujera sai Nasrim a gefen sa sai Nasir a tsaye akan su yana murmushi yace kuskuren kane dan uwa duk wanda bai bi umarnin Nasir bazai ga da kyau ba yana gama magana ya sun sunkuya ya d'aga Nasrim cak ya d'aura a kafadan sa yayi haura sama da ita hannun sa daya rike da wayan da yake daukar su har yashika cikin bedroom din cifa yayi da ita akan bed yabi bayan ta shijabin jikin ta yafara cirewa agigice yace " ai ashe yarinyar nan rena kamace". yana yiwa Nasrim tsirara yayiwa kansa ma zai mata rumfa Agrif yayi cilli da wayan yayi wani irin zuba gwiwowon sa k'asa tare da fashewa da kuka yana cewa " kaji tsoron gamuwar ka da Allah". cikin murmushin shima Nasir ya tsugun na a daf dashi har jikin sa yana gogar nasa yace " ka yarda ni GOSHIN JIRGI ne ko Agrif ka kalle ni nafika shanaki nafika tsawo nafika fari kyau nafika fadi nafika illmi nafi kudi nafika komai na duniyar nan to a lashira ma haka zan gamu da ubangijin na lafiya kuma nafika komai har lashiran ina sama kana k'asa". ya k'arashe maganan yana daukan wayan sada Agrif ya gefar hanu Agrif yasa ya kamo na Nasir cikin dakekkiyar murya yace " naji to meye dokokin naka".? Murmushi yayi yace "yawwa yaro yanzu kayi kai bana son ko hannun Nasrim ka sake tabawa ka rike wannan kafin sauran su biyo baya". "naji zan iya jure wannan kai ma ka kiyaye kar ka nunawa duniya cikin jikin Nasrim naka ne". Nasir yace "na maka alk'awari ba zan gayawa kowa da bakina ba amma nayi maka alk'awarin zanyi abinda kai da kan zaka fito kanuwa duniya komai dan ide zakaci gaba da zama da Nasrim amatsayin mata to bakai ma rayuwa me dadi har abadan bazan barka ka huta ba ba hutu a duniyar ka". "Nasir kenan ai dama duniya ba hutu mukazo ba bauta mukazo da kuma jarrabawan ni Haruna ba yarda irin tawa jarrabawan kenan kuma nayi Imani dashi sannan na maka alk'awarin kome zakayi bazan bari ka haram tamin matata ba kai har d'an cikin ta suna nana zai amsa". jisukayi abayan su ana cewa to kaji an girma ba asan an girma ba d'an ko duniyar bai zoba ake fada akansa. . ? atare suka juya Hajja suka gani tana k'arasowa inda suke murmushi Agrif yayi yace" ba d'an mu bane abinda yafi haka ba zamuyi...... Hajja ta katseshi da cewa ''dalla kafara can d'an da akayi k'aurun sa arashin kunya har ina abin wani fariya." Agrif yace"ko ma ame akayi shi ai d'ane kuma bawani rashin kunya ai matata anriga an d'aura auren ai alokanin inda nace da ita zan tafi ai ba me hanani". " aikin banza ai da da ita din yana ca kutabi da asirin ku ya rufu amma yanzu waye bai san k'aurin rashin kunya za a haifa ba kunsa mu ciki nun kafin a wani yarinya a dauke ta adoki akai ta a duk amaryar da ba adauke ta adokin ba tayi babban asara saboda jaraba shine dan burin kunya ka jajibo min Wannan nunar ranan me kaman gwandan k'odeden". ta k'arashe maganan tana juyawa yayi parking stupid" ta shige mota sukuma hanan ya hutar dasu shiga part din Hajja da zasuyi direct part mommy suke kowa yamemi inda bedroom din sa yake Agrif wanka yayi dukda yana najin ransa a jagule amma yayi shirin sa cikin nutsuwa yafito fes kamar yanda yasaba har yanzu mommy bata zoba part din Ummun sa yafara zuwa ma'aikata suna ta iban gaisuwa bai ga Ummu a k'asa ba yawuce sama knocking yayi daga ciki tace'' shigo". azaune ya yameta abakin gadon cikin sanyin jiki ya k'arasa wajen ta ya zube gwaiwowon sa a k'asa yace " Ummu na same ku lafiya?". "lafiya". tace'' a tak'aice batare data juya ta kalleshi ba shiru ne yabiyo baya basai ta gaya masa ba yasan ranta amugun b'ace yake ba haka tasa ba tar ban saba amma ya zanyi kowa hukun tasa yake akan abinda ba lefin shibane sake d'ago da kansa yayi ya kalle ta cikin rashin damuwa take cigaba da danne dannen ta a laptop din ta kamar ma ba mutum awajen a zuciyar sa yace ummmm wannan ma ke kenan Ummu ya gamuwar muda Nasrim yake cikin taddaro jarunta yace " ammmm Ummu bari naje na gaida". still bata d'ago ba tace'' balefi cikin sanyi ya mek'e tsaye yayi gaba me makon ya shiga part din Mama kawai direct waje Bala sarkin gida ya nufa tun kafin ya k'arasa suka mek'a cikin suna masa jinjina tare da cewa yallabai Agrif barka da fitowa "Yawwa dan Allah Bala ina son fita aduba min motar da zan iya fita". sarkin gida yace "angama yallabai dama yasan ra ayin kowa a dan haka bai sha wahalan samo key din motar ba ya bashi da daddare ana tsaka da cin abinci Agrif ya shigo duk an hallara a dining cikin sun kuyar da kai ya k'arasa yazube gwaiwoyin sa biyu a k'asa yace "daddy Ina wuni mun same ku lafiya". cikin fara'a da kulawa daddy yace" mude lafiya Al'hamdulillah my Son but kai fa meyake damun ka duk karame ga sagen ka ba gyaran kirri duk ka canza kamar Haruna na da nasani da tsatta da gayu ba meyasa ka haka"? murmushi ya d'anyi yace " daddy lafiya aiki ne kawai yadan sha gabana". Daddy yace" sure". gyad'a kan sa yayi yana juyawa wajen Abu wanda ko kallon inda yake bayyi ba cikin sannyi murya wanda ko mak'iyin sa zai tausaya masa yace" Abu barka da dare". hannu kawai Abu ya d'aga masa batare da yad'ago ya kalli inda yake ba juyawa yayi inda mommy da Mama suke yace "mommy Mama bar kanku da dare". amsawa amsawa sukayi cikin fara'a Mama tace'' ka kyauta Agrif idan ka kenan ko"? murmushi yayi yana gyara kujeran da zai zauna tate da mek'ewa Kamal hannu Kamal yace"manya gata wasa ina shi hantan naka wanda saboda shi har zaka iya barin sabuwar amaryar ka har sawon 6 weekend". yamusa furka Agrif yayi dan baya bame son hayaniya bane ya gyara zaman sa yana amsa gaisuwar da Humairah take masa ya amsa kansa asunkuye ahankali yake min hannu ta da kallo da yake juya cup din kunu ba alamun ko kurba tayi ahankali yake d'ago kansa har ya sauk'e a fuskan ta abin mamaki ba alamun fushi sai ma wani k'ayatacciyar murmushi data sakar masa juya lumsassun idon sa yayi yana mata alama da i'min fada ba murmushi ba giranta taya ta d'aga masa tare da daura dan yatsan ta daya akan lefin ta tana masa alaman kiss afak'aice Agrif wani irin ajiyar zuciya ya sauk'e me sauti wando kowa awajen sai da yajuya ya kalleshi ita ko Nasrim da saurin ta dauki kofin ta kai bakin ta kamar ba ita ba sai de Hajja tana hankalce dasu tes message ne yashigo wayan Agrif har zai kai abinci bakin sa wani yasake shigowa ajiye cokalin yayi ya zaro wayan acikin aljihun sa Nasir ne ga abinda yasa _aikin kane kasa ta taci abinci dan sabo da naga cin abincin yaro na na zauna kuma ba abinda taci_ sai dayan da yasa _sab'awa hakan tamkar sab'awa umarnin Nasir ne kuma kasan me zai biyo bayan sab'awa umarnin Nasir_ Agrif d'aga kansa yayi yana k'arewa mutane wajen kallo ba Nasir aciki juyawa yayi ya ganshi harde akan kujera acikin parlour yana operation din wayan sa kamar ma bai San da mutane ba kwafa Agrif yayi yi ya goge message din saboda dan sa ido Kamal Hajja tabe baki tayi tace'' me zaka sa mutane agaba kana tsak'i kana kwafa idan matar kace ai aikin gama ya gama daga nan gar ku sake shiga kowane ban gare direct kuwuce bangaren ku dan kaida idon mutane kunsan ba iya mu bane agidan nan ma'aikatan gidan nan wani lokacin sa Ido ne dasu tun kafin su gane shigar ciki kafin hawa doki kuwuce ku k'araci rashin kunyar ku acan". Mommy ce ta fara tashi tana hamma tace Hajja sai da safe bacci nake jin ta kalli Abu tace " Abu Allah yabamu al'kairi tayiwa Mama da Ummu ma dama daddy ya ba itace dashi ba dutyn Mama ne yaran ma suka mata mu kwan lafiya sai Abu ma yana tashi a dining room bayyi zaman fira ba dan haka Ummu ma tabi bayan sa Daddy ma ya kalli Hajja yace"Hajja nima de zan dan fita zamu hadu da Alhaji Gambo". tace'' adawo lafiya Allah ya tsare Abdulmajid". Hajja tashi tayi tana kallon Agrif tace'' marar kunyar k'arya me yahana agaban iyayenka baka maimaita abin da kace d'adu ba ni kutashi kubani waje zan hau sama nayi shirin kwanciya kar nabar ku anan amin abin da bai dace ba eshe". Agrif yace"to wai ni Hajja cemi ki nayi na k'oshi ne da zaki bi ki takuramin". tana k'ananun maganganu ta wuce parlour tabe baki tayi da ta kalli Nasir tana cewa "ummm nide bani tsare gida da ciccin maganin mutum duk baya d'ad'ani sai naga mutum da mata ta fara tsirce-tsirce". Kamal yace" lalle zaki jima ide Nasara". ajiye laptop din sa yayi ya mek'e tsaye yace "Hajja ai kar kiji komai zan baki mamaki". washe baki Hajja tayi tana neman wajen zama jin Nasir ya bata amsa ba k'aramin dad'i taji ba dan ita ba abinda take so irin fira da Nasir ko taga yana walwala shiko bai fiye mata magana ba ko zata wuni tanayi saide ma ya bale ta da masifa wani irin mugun so take Nasir Wanda duk b'acin rain da take ciki ta ganshi yawuce Kamal ma zama yayi dan haka Humairah ta zauna akusa dashi Agrif kam jin zuciyar sa ba zata juri zama awajen ma yasa yace Hajja sai da safe ...... tsaye katafi da ita bana son munafirci ." "dariya yayi yace" kajini da Hajja da cewa nayi zan bar miki ita ya zanyi na far miki rushina matar aure na halak dina". ya k'arashe maganan yana kama hannu Nasrim data bishi ba musu wani irin kallo Nasir yabisu dashi tare dayin murmushi su yana gyad'a kai ahi k'adai yasan me yake ayyanawa acikin zuciyar sa amma afili sai kace yana cikin farin ciki ita ma Hajja da kallo ta bisu ta mayar da kallon ta akan Nasir tace'' sun baka sha'awa ko? ban ga lefin su ba suna cin riban k'uruciyar su ne Agrif yana burgeni ya iya tsayan zuciyar macce kaga duk girman lefin da yayiwa yarinyar nan amma lokaci guda ya mantar da ita koma ina kula dasu ta ito yake aika bata sok'on ban hakuri har ya shawo kan ta Allah yasa kayi dace da macce kamar yanda Agrif yayi ya dace yasamu matar da take son sa son kowa...... cikin wani irin tsawa ya dakatar da Hajja da cewa " ke wai ni meke damun kine bakin ki anyi shine dan surutu kanki baya miki ciwo kisan irin magan ganun da zaki din ga fada agabana musamman zance wannan yarinya ko da wasa bana son k'ara jin sunan ta a bakin ki Agrif ya dade to kisani farkon dacen sa kika gani baki gana k'arshen ba". sosai yake mata masifa kulus Hajja yayi kamar ba Hajja Lamin Haruna mai bushun iko ba tas yamata ya ya d'auki laptop da wayan sa yafice Kamal da Humairah tsimi tsimi suka fice kafin ta huce akan su "Nasrim ban san da wane irin kalaman zan baki hakuri ba wannan shi ya hana ni neman ki ko a waya amma a yanzu gani a gaban ki duk hukuncin da kikaga ya dace kimin". murtuke fuska tayi tayi kansa gadan gadan kamar tana filin dan be harda dunk'ule hannu shiko ya lumshe ido yana murmushi yana jiran yaji bugu amma sai yaji fado jikin sa tafara masa cakul kuli jin zata zauta shi ya tsaba umarnin Nasir yasa ya kama hannun ta duk ka biyun yana kallon cikin idon ta wani irin kyau da kwarjinin yaga tana masa take yaji muguwar sha'war ta ya taso masa ita ma shi take kallo cikin cikin sanyi murya yace "Halimatus Sadiya sai yanzu na yarda Allah yawada tani da babban ni'imar sa da ya bani ke a rayuwata samun ki amatsayin mata shine Nasara ta fa yanzu har na can zanci ki yafemin dawuri haka". murmushi yayi ta kwantar da kanta ajikin k'irji sa tace''ai Ya Agrif kai tun kafin kayi lefi an yafe balle wannan da bawani lefi bane lefin ka daya fitar dani a hayyacina da kayi kaga yazama tamkar ne amma ko acikin hankali na idan yaza ma dole ai zanyi kodan sauk'e nayin da yake kaina ba sai ka batar min da han kali bani halaliyar kace nariga nazama matar ka a lokacin kana da ikon yin duk yanda kaso dadi ". jawota jikin sa yayi ya hugging din ta yana sakin wani irin ajiyar zuciya da ace Nasir bai bata masa komai ba da ba abinda zai hanashi kasan cewa da matar sa a yau wani irin kuna zuciyar sa yake masa kamar ana furama sa wuta sai cije lip din sa yake yana shafa kadon bayan ta ahankali ta d'ago kai tana bin ko ina najikin sada kallo tace'' ya Agrif meya ke damun ka karame sosai kayi duhu yana yinka duk ya canza kaman ba Haruna me kyau da walwala ba wllh kasa ni kaina Ina zargin kaina tun kafin wani ya zargi aure nane ya canza ka". ahankali ya rabata da jikin sa yam dafe kafadan ta cikin sanyin muryan yace "ba auren ki bane ya canza ni kawai tunayin kamar na zaga da kula dake ne kawai damuwa ta namiki babban lefi wanda sakaci na ne ya janyo mana na tafi na barki alokacin da kike buk'ata na akusa dake ya zanyi na wake wannan lefin Dan Allah Halima ki fadi burin ki da duk buk'atun ki insha Allah ko meye zan miki." murmushi tayi tasa hannun ta tana shafa kwanceccen sajen sa cikin salon jan hankali tace'' burin Halima rayuwa da Haruna buk'atun Halima kuma nasan kasan su". shima murmushi yayi yana maida mata da kashin data ya zubo goshin ta yace " nasani buk'atun Halima zama da Haruna ita kad'ai ba tare da Koda tar aiki ceba balle kishiya kisa aranki wannan buk'atun ya biya DAKA KE BA K'ARI dake zan zauna ko acikin aljannan kin isheni I love you with all my heart my darling wife". "I love you too my dear promise idan kayi kishiya zaka kawo k'arshe rayuwar daya daga cikin mu wannan FURUCI NA NE". "haba my wife nafa hanaki irin kalaman nan FURUCIN ba mekyau bane nide na yarda da kaina ke daya na rike ayarna komai wuya balle inda ke aduniya ta no wahala ". fad'awa jikin sa tayi tana sauk'e numfashi tace'' Yaya dan Allah wannan turaren da kayi amfani dashi ranan da katafi shi nake so wllh har yanzu ban sa an wanke kayan ba dan kar k'amshi ya fita kullum da kayan nake kwana amma wannan na yau ta damin zuciya yake dan Allah ka cire kayan kasamin wancan turaren......... wani irin bugawa gaban Agrif yayi bai san sanda ya farta "bani nayi amfani dashi ba......... da sauri ta d'aga tana kallon sa da sauri ya gyara zancen sa yace ina nufin ba dashi yau nayi amfani ba gashi kuma na barsa a Dubai amma zansa akawo kinji zan cire wannan din da bakya so". ajiyar zuciya ta sauk'e ta kama hannun sa biyu ta daura a cikin ta cikin sanyin murya tace amma Yaya sai naka kamar baka farin ciki da cikin nan ko kana cikin maza masu ra'ayin sai andan sha'na kafin afara laulayi". ahankali ya sauk'a akan gadon ya mek'ewa yayi tsaye sai da yayi taku ukku ba tare da yajuro ba yace' ba zaki gane me nake ji akan cikin nan bane amma kisa aranki murna ne". yayi maganan yana k'arawa wajen wardrobe yana cire rigan t shit din sa agaban ta yacire har wandon jens dinsa ya daga shi sai boxers yayi hanyar bathroom sai da taga yarufe k'ofar ta sauk'e numfashi tare da shafa cikin ta tana murmushi afili tace yau zaka kasan ce dare da daddy ko dan sosai take son kasan cewa tare da mijin ta gaba daya magunnunan gyaran jiki da aka mata amfani dashi ya addabeta yawanci ma pat take sawa dan pant din ta baya mintuna 20 ba tare da ta canza pant ba lumshe idon tayi tana shafa maranta tace'' kema yau zaki huta da ciwo da sauri ta tayi tafita daya dakin dan ta shiryo ita ma Agrif yana fitowa daga wanka daure da towel wayan sa yagani yana ta hasske alaman message yana shigowa k'arasa yayi wajen yana goge ruwan jikin sa da tawel din da yake hannu sa duk message dinna Nasir na FARKO ga abinda yake fada _agrif ina jadda da maka ban yarda ko hannun Nasrim ka taba ba amma kaine har da rungume ta meyasa kake da taurin kaine kasani yanzu Nasrim tamkar matata take Dan da iddana akanta shiyasa ma nayi kokarin jona C TV adukkan bedroom din gidan Ina kallon duk abinda kukeyi na yanzu na maka uzuri saboda baka sani ba amma wllh Agrif ba barazana nake ba abin fa bazayi kyau ba idan ka matsa wllh zan balla sa sirri abani cikina ku kasan zan iya ABI umarnin Nasir_ Sai daya _ka zauna kana karantawa yarinyar k'arama kalamai kamar zaka mata sujjada_ ajiye wayan yayi ahankali akan bed sent ya zauna abakin gadon hannu sa duka biyu yasa acikin sumar kansa yana yamutsasu yana cije lip din cikin cikin karayeyyen murya yace Nasir Nasir me na maka da zafi har kaka da har kake tsabawa ubangijin ka saboda kawai kalalata rayuwata". wayan sane yayi Rig yayi saurin dauka dan yasan shine dariya yaji yana yi cikin dariyan yace "Alhamdulillah ashe nashika cikin rayuwar taka ina lalalawa kai da kasan bazaka iya dauka ba kayi taurin kai duk Warning din dana maka kazata barazana nane to wai tilin fin wannan agaban ka amma baka makara ba har yanzu idan ka saki Nasrim komai zai iya wuce maka..... cikin tsawa Agrif ya dakatar dashi da cewa "Nasir idan kai mahaukacine ni da kankali na idan idon ka arufe yake ni nawa abude yake ba batun sakin Nasrim na yarda zan dauki sharadin ka duk dan Allah kada ka fallasa wannan na yarda ko yatsan ta bazan sake tab...... shuru yayi jin k'amshin turaren Nasrim d'ago kansa yayi idon sa cikin nata ta jeho masa tambayar daya hargiza hanjin cikin sa gaba daya tace'' ya Agrif saki na yake umartan kayi dama wannan bayahuden shi yamin............. *Wai masoya mu hadu a pg 9 insha Allah Ina jin dadin comment din ku* *Kuci gaba da yimin share da comment zanci gaba da faranta muku in Sha Allah* *Taku B JATTKO* [4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE* (```Rikicin Babban Gida```) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* ```Marubuciyar``` *DAMA TA* *AMFANIN SOYAYYA* ```NOW``` *FURUCI NA NE* *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *__________________________________* *Pages 7* Cikin gida kam Hajja tun daren take ta neman Nasrim dan zata bata wani magani wanda take son ta sha a deren asabat wayewar lahadi din amma tayi kiran tazo da kanta har part din Mama Mama tarasa me zatace dole ta gaya mata tana wajen Agrif Hajja tafa hannu tayi tayi tana salati "nashiga ukku ni lami wannan din wani irin rahin kunya ne daga daura aure ko kaita ba ayi ba ta Kai kanta gareshi anya dama ba sun saba matse juna ba nide Allah na gode maka da muka rabu dasu lafiya lafiya sai suje su k'arata dama maganin kariya zan bata tayiwa kanta shegiya jarababbiya". itade Mama duk kunya ya isheta ko kanta ta kasa d'agawa har tagama ta fice Ko da aka taru a dining room Dan ayi breakfast Hajja fad'an da tayi ta mai_maitawa kenan Kamal da yashigo yanzu yace " ai Hajja Agrif kam ba yanan muna fitowa a masalacin bai shigo gidan ba". Ummu tace " Eh munyi sallama wai zai je Switzerland wani aiki ne ya taso masa na gaggawa wanda dole sai yaje". Abu yace "kai yaran gidan nan akwai zafin nema sun gaji Abban su Abdulsamad in ba haka ba wane ango ne zai bar matar sa adaren farko yayi tafiya wani k'asan". Aiban yace " muda mukazo bikin ma bamu koma ba shi har ya tafi ni abinda yafi bani mamaki ma wai Switzerland gaskiya bana jin awai wani aikin da zai sa har sai anje can tacan fa nazo kuma komai normal". Mama tace'' zai iya yuwuwa tasowa yayi". Aiban de yasan ba haka bane yasan idan aiki ya toso ma ta hannun sa ne amma yayi shiru Kamal yace "ai Aiban ne me kula da komai bawani aikin da zai taso inde a waje ne batare da sanin Aiban ba yana riga Nasara ma sani kaman nine a nan Nigeria kinga ina riga kowa sanin". Ummu tace " to wai ni yanzu ina ita Nasrim din?". Hajja tace'' ke Amina ta ina kike jin zancen ne wai tana can bangaren su da mijin acan ya kwana da ita shine dasafe ya tsiri tafiyan munafurci ai shi yasa tun safe nazo na sallami yan biki dan wannan abin kunyar ba dani ba shine nata da burina sai da naga kowa ya tafi sai iyamu wannan abin kunya har ina dama yarinyar nan idon ta abude yake". Mommy Abu daddy Ummu da sauran mutane sai yanzu suka gane kan fad'an Hajja Ummu ta juya tana kallon Izza da Humairah tace "kuje ku kiramin Nasrim din". To sukace suna dariya k'asa k'asa har zahra suka fita dan gulma Itako Nasrim ko yatsan ta takasa d'agawa duk jikin ta yayi tsami kuka kam har tayi ta gaji tun tana sa ran ganin Agrif har tacire tsammani to me Agrif yake nufi da ita yamata irin wannan illar amma ba temako yafice yabarta haka Zahra tace'' kuyi sauri ni wllh sonake naga idon Nasrim ko ya zata kalli idon mutane dariya Izza tayi tace'' yako zatayi kina gani tama kasa shigowa break kasan cewar basu ka kowa a parlourn ba yasa kai tsaye suka haura steps direct bedroom din Nasrim din suka shiga amma ba alaman an sake shiga tun ranan da sukayi jere suka fito suka nufi na Agrif "Humairah tace'' what meye haka Nasrim da sauri ta haura bed din a dai-dai lokacin Nasrim tabude idon tare da fashewa da kuka me cin rai Humairah tace'' Nasrim meye haka? Nasrim cikin kuka tace'' Humairah ku d'agani na gaji da kwanciyar bayana ciwo duk jikina ciwo yake min". ahankali suka d'agata tareda jinginar da ita cikin murya ta dayake fitowa d'aker tace" dan Allah kudu ba min meye a k'asana Zahra tayi saurin yaye blanket din da take rufe dashi da sauri ta sake tana fashewa da kuka Izza ma da Humairah da sauri ka bude ganin jini meyawa " inna'lilashi wah inna'ilai'hi rajuun" suka fada a tare Humairah ta fashe da kuka Izza " tace " me ya Agrif yayi haka Nasrim kinga yanda jini ya bata ki da bed shit din kuwa". Nasrim cikin dauriya da dashewar murya tace" Izza ku temakamin banyi sallah ba kuma fitsari nake ji". ahankali izza da Zahra suka sa hannun su cikin kafadun ta biyu suna d'a gata tasa wani irin ihu ta zube suma kukan suka saka sake yun k'ura tayi cikin dauriya amma sai ta kasa takoma da gudu humairah ta fita a inda tabar iyayen anan ta samesu cikin kuka tace'' Mama Nasrim ce Nasrim ce sai nuna kofar waje take atare suka mek'e dukkan su suna tambayar meyafaru ina take'? " Mama bata da lafiya ko iya tashi batayi". agigice Kamal yace " tana ina".? "Part din su". da sauri sukayi hanyar fita Mama Abu Hajja Aiban da Abbaty Kamal ne akan gaba Mommy da daddy kawai aka bari suma de sun zauna ne saboda kara girgiza kai Kamal yayi yafita a bedroom din yana cewa "Humairah ku kintsa ta ku daukota mota muje asbitin". Hajja fada sosai takeyi dan da ita aka gasa Nasrim sai de Abu ya hana akaita hospital sai da mommy tazo tagani tace "ai justice dole sai ankai ta asbitin dan za amata dinki". Kamal ne ya dauke ta suka tafi asbitin mommy da kanta tashiga theaterroom ta mata dinki mekyu ta tausayawa y'arta ta dan ba k'aramin ai ka ai ka aka mata ba afili ta shafi fuskan Nasrim da take bacci tace'' lalle namiji wazaiga Agrif yace shi zayyi wannan aika-akan'. Wanda badan ta samu kulawa ba zai iya janyo mata matsalan yoyon fitsari *************** kwana biyu aka sallameta suka dawo gida Abu yace "Hajja dade kin bari ko a part din Aishan ta zauna kafin mijin nata yazo bai kamata a kaita batare da mijin yazo ba". Hajja ta b'ata rai tace'' "Abdulrahaman kafa ficemin a ido kaine me ja da umarni na yanzu bawani bangaren Aishan da Nasrim zata zauna a tar katata can inda ta kai kanta aka mata yugu_yugu ko tajira an kai tane ba da kafan taje ba hakan ko akayi adole aka kai Nasrim part din ta aranan sai mommy tana warning din ta da takula da shan magun gunanta akan lokaci Agrif kuma har yanzu wayan sa baya shiga ba a kuma samu labarin inda yake ba har yanzu Humairah da Izza ne suka rakota suna shiga Izza tace " ummmm dan Allah Hummee wannan parlourn k'amshin wa yakeyi".? Humairah tace'' ai ni tun ranan da mukazo muka sami nasy akwance naji turaren Nasara amma ganin yanda nasy take yasa banyi magana ba ya Agrif ya canza turare baki ji ita kanta har yanzu tana k'amshin sa ba nina rasa wane irin turare yake amfani dashi". ta k'arashe maganan tana d'aga hanci alaman tana son shak'an k'amshin Nasrim tabe baki tayi tana zubewa a kujera *bayan sati biyu* amare suna murmurewa suyi kyau amma banda Nasrim ta rasa awane matsayi zata ajiye kanta tun tana fushi da Agrif bata neman sa kamar yanda bai ne meta ba amma yanzu ta dawo neman sa babban abin da yake bata mamaki bata samun sa awaya ashe bai jeda wayoyin sa ba jiya taji mommy tana fada wai laptop din sa da wayoyin sa suna bedroom dinsa na part dinta suna tattaunawa akan Agrif ba aiki yaje ba tana cikin wannan tunanin taji an dafa kafadun ta juyowa tayi taga Humairah ce murmushi tayi mata tareda kama hannu ta mek'ewa tayi Saida suka fita a parlourn Hajja din Humairah tace'' haba nasy duk kinsa my heart ya tada hankalin sa ko bacci bayayi yanzu ma cewa yayi na kiraki". Ita de batayi magana ba binta kawai take a baya har zuwa part dinsu a main parlour suka samu Kamal a zaune akan kujera one'siter kafan sa daya kan daya yana girgiza na saman dama zaman sa kenan Kamal kaman wani sarki haka yake ko yaushe cikin sanyin murya tace " Yaya Kamal barka da hutawa". tace tare da zama a kujeran two seater wanda yake facing din sa kallon ta yayi na tsayon second 8 ya sauk'e numfashi tareda ajiye wayan hannun sa a hannu kujera yajuya ya kalli Humairah yace" My one ki dan bamu waje ko zamuyi tsirri". Humairah tace'' to abin hakane y'ar wariya ce".? dariya yayi cikin son matar sa k'anwar sa yace "haba my wife dear ai kinsan ba abin da nake boye miki kawai dai naga ku ya kamata ku shawo kanta amma kun kasa shi yasa ni zan gwada amma ai kece k'arshe sirri my sweet love". ya k'arashe maganan yana kashe mata ido daya cikin so mezafi Nasrim sun kuyar da kanta tayi hawaye yana shirin zubo mata gashi de Kamal da Humairah ba suyi wani dogon soyayya ba asali ma hadasu akayi amma gashi suna zaune cikin zazzafan soyayyar juna ita kuma Agrif yanuna mata so me zafi tun kafin suyi aure amma yanzu yasamu abin da yake so ya gudu ya barta tana cikin wannan tunanin taji tafin hannun sa cikin nata d'ago da kanta tayi tana kallon sa a tsugunne yake a kusa da ita yazuba mata manyan idon sa yana girgiza mata kai alaman kar ta bari hawayen ta yazubo amma ina yayi yawan da bazata iya maidashi ba sirtowa sukayi hannu biyu yasa ya shafe su cikin sannin murya yace" Kai cona mi Kamal y'ar uwata kwaya daya tak a duniya amma na barta take hawaye kuma a gabana kuma bani da matakin d'auka ban taba zatawa Agrif haka ba da bazan bari ya auri only one sisters dina ba amma nasan halin Agrif bazai tabayin hakan batare da wani hujjja ko dalili ba shiyasa nake neman alfarman ki gaya min akwai wani abu da ya faru tsakanin ku ne".? girgiza kai tayi ta kasa magana Humairah tace'' haba my dear wane lefi cikekkiyar amarya Wanda ta kawo cikekken budurci zatayiwa ango ai irin su nasy ko me sukayiwa ango dai_dai ne irin su ake Kira da amarya ba kya lefi". d'agowa yayi yana kallon ta cikin murmushi yace " bana ce kibar nan ba". natsaya ne because batun ya shafeni kasan nida my best sister bama moyewa juna komai".? cikin kuka Nasrim tace "Yaya nima bani da wani wanda yafika Kai ne Dan uwa na wanda muke ciki daya dan Allah kasamo min inda mijina yake ina tsananin son ganin sa naji dalilin tafiyar sa nasan ya Agrif bazai tafi yabarni haka nen ba...... da k'er Kamal da Humairah suka samu nasaran lalashin ta har tayi shiru **************** bayan wata 1 Nasrim kance take a bedroom din Agrif wanda ta maida shi nata yanzu juyi tayi ta tunanin tun fa last week ya kamata taga period dinta amma taji shiru gashi d'an d'anon bakin ta taji ya sauya ba abinda take so kamar kunun gyada alalan wanke Knocking taji anayi "Waye ."? tace "Nice ranki shi dade." taji muryar Barira me aikin Hajja "shigo". dan rissinawa tayi tace'' ranki shi dade ke ake Kira Breakfast." shafa goshin ta tayi tare da mai da gashin ta da yarufe mata rabin fuskan ta tadan yamutsa fuska tace'' kai Aunty Barira bar breakfast din nan dan Allah idan ba damuwa ina son idan kika gama sallaman kowa ki dan had'amin min kunun madara". "ba damuwa ranki shi dade yanzu zan hada miki na gama komai sai de hajiya babba tace lalle lalle kizo wajen break din sai na kai miki can ko"?. tsaki tayi tace'' Hajja matsala". Hajja tana kallon Nasrim tace'' wai ke meke damun ki kike wani tottoshe mana hanci".? daya hannun tasake sawa akan haccin nata cikin in ina tace'' " Hajja warin tafarnuwa sai turaren daddy d..... ai kafin ta k'arasa sai ga aman yayi yink'urin kwace mata da sauri ta mek'e ta k'arasa kan fanfon wanke hannun da yake gefen dirning din tana kwara aman cikin dan tangaran din cikin fanfon Hajja sai gyada kai take tana kallon ta har tagama suma su ummu sun kuyar da kai kawai su kayi kowa da abin da yake sak'awa a zuciyar sa Kamal ne ya tashi ya rike kafadun ta yana cewa sorry my best sister ko muje hospital ne".? "a a Yaya Kamal hutawa kawai nake son yi". tayi maganan tana Shirin sauk'a a dining room din Mama tace'' amma baki ci komai ba daughter jiya ma baki zo wajen cin abincin dare ba". "Mama zan sha kunnun Madara nasa Barira zata min". Daddy yace "daughter how are you feelings now? "Al'hamdulillah daddy tace tareda sauk'a dining room din zuwa cikin parlourn cikin kujera 2 sitar tazube tana cigaba da sauke numfashi Humairah ce taje ta anso mata kunnu a cup tazuba ta bata tana dan kurba kamar dole cikin sanyin murya Humairah tace'' na rasa me ma zance miki Nasrim ina jin kunyar abin da dan uwa na yamiki ni naki dan uwan yana bani dukkan kulawa amma ni nawa ya kasa". ajiye cup din hannu ta tayi akan Center table cikin murmushin k'arfin hali tace'' dan uwan ki fa kikace ni kin cireni cikin family kenan ko sannan ni ya Agrif bai min komai ba ni yanzu na ganshi da Ido ma nake so ina mugun zargin kaina da wasu abubuwan ni yaka mata naji kunya saboda kar yazamana tsilan auren mune yasa hakan ta faru dashi ban san dalilin tafiyar saba". kafin Hummee tayi magana har iyayen sun taso suma Hajja ta k'asara kan tum_tum dinta tadan k'ishin gida sanna tayi kyaran murya hakan yasa mommy daddy Abu da Kamal da kowane yake shirin fita acikin su komawa ya zauna akan kujera dan sun san magana zatayi sai kowa yanutsu tace'' "Fanna Ina son ki kiramin miskilin d'an naki wanda in ba kiranki ba bazai dauka ba sai yaga dama dan na san a wajen sa kadai zamu samu labarin Agrif yasan inda yake tabbas duk inda Agrif yake da sanin Nasuru". hannu mommy ta saka acikin jakan ta zaro wayan ta tare da danna kiran ta mek'awa Hajja Hajja tace'' a a ba sai kin bani ba saka a handfee". Nasir da yake a kwance duk abin duniya ya ishe shi tun randa ya *sadu* da Nasrim bai samu sauk'i ba kamar yasa a sato masa ita yayi ta kasan cewa da ita yake ji danta canza masa duniyar sa sosai sai juyi yake akan makeken gadon sa dan a da shi ba mazinaci bane Nasrim ma yayi ne dan yasa Agrif ya tsaneta amma badan wai yana ra ayi ba sai kuma yajefa kansa wata duniyar da bai taba tunanin zai shiga cikin taba mamakin kansa yake da k'ara tsanan Nasrim dalilin ta ya fara aikata zina gashi ya zame masa masifa wai shi Nasir ne har ya wayi gari ya afkawa yan matan da suke masa aikin tausa da sauran shidimomi wanda ada yake kallon su kamar maza jinsu yake tamkar jinsin sa bai taba ganin su amatsayin mata ba amma sai gashi dumu dumu yatsici kansa da farko Raddeka y'ar India ya fara afkawa bai ji komai ba sai b'acin rai sai yasake afkawa dayan silinyan y'ar k'asan turkey ce nan made baiji wani sauki ba daga k'ashe ma koran su yayi gaba daya agidan gashi shi yana mugun tsananin matan turawa baya harka dasu kawai zuciyar sa tana bashi shawaran ya sato Nasrim ya kulle ta a d'aki me duhu yayi ta amfani da ita idan ya gaji sai yasan yanda zanyi da ita tsaki yayi ganin Wannan shawaran bayyi ba bai isa daukan fansan ran mahaifiyar sa da mahaifin sa da suka rasu adalili ta ba abin da ya shirya tun yana yaro shine dai-dai da fansan sa amma yanzu yazo ya ajiyeta yana amfani da ita ai zai iya fad'awa soyayyar ta abin da baya fata kenan afili yace Nasrim lefin ki yayi mugun k'aruwa aguna bayan na iyayena yanzu kin sani na aikata babban tsab'o wato ZINA Nasrim kifara hukun ta kanki kafin ki fad'a tarko na kifara yankan Naman jikin ki kina cinyewa kafin na juyo kanki yana cikin wannan sun batun yaji wayan sa yana Ringing kuma ring din mommy ne cikin dan masifa masifa ya d'aga Yana cewa " haba mommy kinsan fa mu anan dare ne meyasa idan zaki kira b'akya duba lokaci da muke ciki anan ne". "Please wait my Son kar ka kashe min waya tambayar ka zamuyi ina Agrif"?. "Mommy kin san me kike cewa kuwa Agrif kike tambaya nafa waya ban ajiyar sa ummmm". Hajja tayi saurin cewa"rasa kunya beran tan-tan mommy ta kama baka kyale ba to Agrif muke nema nasan kasan sarai inda yake ai dakai dashi nasan shegu biyu ne wake da shinkafa ya dirkawa yarinya ciki a daren farko mun sha wahalan jinyar b'arnan da yayi mata yugu-gudu har da d'inki ya farka ta ya gudu to ka binciko mana inda yake yanzu ga ciki ya bullo dan h.......... Nasir da har zai kashe wayan amma jin wannan kalaman na Hajja yasa hannu sa yafara mugun rawa cikin in in na yace " ciki ciki ciki Hajja Nasrim tayi daren farko mu amma Hajja dan Allah yatake yanzu tana lafiya ko Hajja dan Allah ki kula min da ita kafin gobe nazo dan Allah duk abin da take so abata amm kawai bawa Mama nasan tafi kula da ita ciki nan Hajja naw". ji yayi anzare wayan ta bayan sa Agrif cikin murna yace "Hajja Nasrim tana da ciki ki kace".? Al'hamdulillah Allah na gode maka da ka nuna min Wannan ranan Hajja taya zan gudu in bar amarya ta da gan-gan akwai dalilin Wanda ita ma tasani amma insha Allah gobe zanzo kuma kuzuba ido cikin second ni k'adan zan goge dukkan lefina awajen Nasrim akula min da ita kafin goben amata albishir da tukuicin na musamman". ya nagama fadan wannan ya kashe wayan tare da jefashi saman bed yajuyo zai fita Nasir yace my friend ya kaga DAMA TA na biyu ya cika saura na ukku in sha Allah shima zanyi Nasara kamar yanda nayi nasara samun budurcin ta da samun cikin ta yanzu saura ta haufanin da me kama dani sak kaga Koda ban fada ba za adasa ayar tambaya ayan Kai da ita kuke bak'ak'e ". Agrif ya taka har inda Nasir yake ya d'aga kafan sa daya ya d'aura abakin gadon cikin murmushin k'arfin hali yace " hakan zai iya kazan cewa ta haifi d'a namiji kamar yanda ka buk'ata saboda Allah yana bawa masu tsabon sa dama amma kasani sab'on Allah guba ne da zayyi ta yawo ajinin ka musamman na ZINA har jiko kin ka Nasir ina matsayin ka kana yawo da lefi kwarara Zina cin amana to kasani bayan shika bawani lefin da take da girma awajen Allah kamar Zina duk lafin da mutum yakeyi tamkar guguwa take yana yawo amma idan yasamu Zina to rumfa yake kamawa yadin ga jifguwa ta yanda ba k'aramin tuba bane zai rushe she".? Wani irin Dariya Nasir yayi sai kuma ya daure fukka yacin Izza yace " Eh nasani na sab'awa ubangijina amma kasani zai yafemin dan Wannan shine lefina na farko a duniya kuma ba shirka nayi ba wannan shine zai bani damar nayi yanda nake so da Nasrim da duk Wanda ya rabeta". Agrif yace baka isaba inde ina raye ganin Nasrim sai yafi karfin ka balle ka cutar da ita in Sha Allah kayi na farko kayi na k'arshe ".? murmushi Nasir yayi yace "ni Nasara har akwai wani abu da zan soyi ya gagareni dan uwa har yanzu da birbishin son ka a zuciya ta shine yasa nake raga maka amma har yanzu baka makara gaba daya ma ka tsaki Nasrim zamu koma kamar da". Agrif yace " kai wawane a yanzu ko nace na bar maka Nasrim baka isa ka siyi soyayyar taba s..... katse sa yayi cikin sauri yace kai kanka kasan bawani soyayya da bazan iya tsiyan sa ba ciki har dana auren mata dubu da zayyiwu ka taba jin wanda yace baya sona a duniya ai tare muka tashi daga kan iyayen mu yan uwa mu abokan mu ma ai'ka tan mu duk wa sukafi so kaga banyi niyar nl bawa mata dama su soni bane". Agrif yace " haka ne nasheda anfi son ka amma kasani ba so bane tsoro ne duk Wanda kaga yace yana sonka to wllh ba sonka yake ba tsoron ka kawai ake ai kai baka isa ka siyi zuciyar mutane da soyayya ba sai de ka tsiyi tsoro da Izzar ka amma kasani matan da zasu soka ba irin Nasrim bane mata irin su Nasrim kudin ka mulki ka sarautan ka duk baya d'ad'asu da k'asa kuma na baka dama ka zaga duk duniya ba zaka taba samun irin Nasrim dina ba Nasrim tawace dan ni Allah ya halicce ta". Nasir yace ''Agrif kudi ba abin da baya tsayawa mutum kai yanzu ba matar ka na nema a daren farkon ka ba meyasa baka dauki mataki ba saboda kasan na maka nisa ne sabo da ni goshin jirgi ne me wuyar karau". Agrif yacije lefin sa abin yana k'ona basa rai amma ya danne cikin murmushin yace "ban kyale ka dan Ina jin tsoron kaba Nasir na kyale kane saboda Abu biyu ko ukku Na farko narufa maka asiri ne saboda idan bawa ya rufa asirin wani bawa Allah zai rufa masa nasa na biyu inason Allah yabani garabasan da yake bawa masu hakuri musamman Wanda aka zalinta wanda yana da k'arfin ramawa amma yazuba ido to zai ga sakayya Kai kanka kasan ka zalinceni amma na cinye ba dan bani da k'arfin ramawa bane wllh baka fi karfin komai ba ciki harda hukunci ". Nasir dariya yayi yace" karfin ramawa ai zanfi son haka dan zakafi bani k'arfin gwuiwan sanin inayi da namiji Agrif tun farko nafito na nuna maka akwai illa a rayuwar ka muddin ka aure ta amma ka aure ba tare da daukan wani matakin ba Kai kan ka san ni babban bak'iyin kane tun daga randa ka aure ta meyasa baka dauki mataki ba dama baka shiyawa hakan ba ai nayi zaton ka shiya ne wawanci ne Allah Ta'ala ya nuna maka mak'iyin ka amma baka nemi hanyar ts'ira daga sherrin saba na gaya maka tun farko ni nafison katona min asirin sabo da cikar wata DAMA TA tawa barin abin ahaka wllh ni ba rufa man asiri kayi ba zaifi min dadi idan kowa yasan cewa cikin jikin Nasir ba naka bane nawa ne kuma nafison ka fada da bakin ka za afi yarda ". Agrif yace" ai nasan kafi son a haramtanin ita shiyasa bazan taba tona asirin hakan ba zanjira har sai sanda Allah ya sauketa lafiya na mayar da ita cikekkiyar matata zamuyi rayuwan da ba wasu ma auratan da sukayi". cikin wani irin dariyar mugunta Nasir yace " ni Nasir na maka alk'awarin inde ina numfashi a duniya Nasrim bazata taba jin dadi ba wanda ya rab'u da ita ma bazai ji dadi ba kai meyasa ka kasance me taurin kai ne mommy da cikin ta ta hafi Nasrim amma da nace bana son ganin ta da Nasrim rabuwa tayi da ita takoma wajen Maman Kamal da zama sai kai kayi taurin kai ka aure ta ba abin da ban gaya maka ba dan haka wllh yanzu ma nafara k'unta ta maka Wannan kad'an ne manyan na nan zuwa duk da yanzu ma Al'hamdulillah Allah yabani sa a biyu na farko dauke budurcin ta wanda nasan har iya karshen rayuwar ka sai de kayi manage da ita amma fanko ce ita bazawara ce sai na biyu Allah yabani daman ajiye d'a a maran ta wanda hakan na nufin ni zata fara haifawa d'a ba kai ba duk san da zakayi sex da ita sai ka tuno ni na fara shan romon farko duk sanda ta Haifa maka d'a sai katuno nawa ne babba murmushi yayi tareda dafa kafadan Agrif yaci gaba dacewa Yanzu dama ta ukku nake rokon Allah yabani wanda dashi zanyi AMFANIN Nasrim ta haifamin d'a namiji me kama dani..... hhhhhhhh yayi dariya tare da jefa kan sa cikin kujera yaci gaba wllh Agrif zanyi abin da dakan ka zaka fito kanunawa Nasrim ni ta haifawa d'a ba kai ba zanyi AMFANIN da DAMATA wanda kai kanka kasan bana sake dashi kuma kasan duk abin da na furta to sai nayi shi ko yayi kyau ko kar yayi nide ba Wanda ya isa ya dakatar dani Agrif ba a tsabawa umarnin Nasir da kab'atawa Nasir gwara ka sab'awa ubangijin ka yana sonka zai iya yafe maka ka bari mu hadu gobe a 3brother kaga abin da zan iya da wanda bazan iya ba ko zan baka mamaki.... hada yatsun sa yayi ya bada sauti k'as k'as yace " Agrif ka sani NASARA baya yafiya baya furta abin da ba zayyi ba kajira saka mako". ya tashi yashige bedroom din sa dafe kansa Agrif yayi yana ta mai maita Hasbunallahu wa ni' imal wakin Kwana a k'asan nan bai kama shiba dole yariga Nasir zuwa Nigeria yanzu ya zauk'a akasan Dubai din dama dan ya dauki wani documents din sa a gidan Nasir din sai yasame sa yana wannan wayan azabure ya tayi yayi han yar waje... gida kuma Hajja cikin mamakin kalaman Nasir na cewa _Nasrim ta samu ciki adaren mu na farko dan Allah kulamin da ita kafin gobe nazo_ cikin mamaki tace "Abdulmajid me hakan yake nufi me kalamun Nasir yake nufi ko de................ *dir k'ashi To masoyya ankusa fa shiga RIKICIN BABBAN GIDA ya Nasir da Agrif zasu kasance wake da nasara sai naji comments din ku mu hadu a page 8 insha Allah sosai nake jin dadin comment din ku Allah yabar kauna* *Bj* [4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE* (```Rikicin Babban Gida```) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* ```Marubuciyar``` *DAMA TA* *AMFANIN SOYAYYA* ```NOW``` *FURUCI NA NE* *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* *Page 9* Dama wannan bayahuden shi yamin haka shi ya rabani dakai na shawon sati shida alokacin da nake buk'atan ka akusa dani shiyasa ni dama banga lefin ka ba dan Allah Yaya kane mi wani ai'kin a wani'gu tunda baya sona ka aureni bazai bari muji dadin rayuwar mu ba ai kagani tunda ga yanzu ya turaka aiki adaren furkon mu mun jure yaga ba riba shine yanzu yafito a file yake maka barazana daka sake ni ko".? ajiyar zuciya Agrif ya sauk'e afile bakin sa yana furta "Al'hamdulillah" tunda bataji kan zancen ba duk da shima hankalin sa atashe yake amma cikin son wantar da nata hankalin yace " come down ki fashin ta my dear ni nafi kowa sani waye Nasir ba zance yana farin ciki da auren mu ba kuma bazance yana b'akin ciki ba dan da baya so wllh yasan hanyar da zai biya yaha auren amma Nasir mutumin kirki ne ba yanda kike daukan sabane". cikin rashin yarda da maganan nasa tace'' mutumin kirkin ne zai umarceka daka sakeni har kana cemasa zaka d'auki duk sharadin sa ni kawai kagaya min wane sharadi ya gindiya maka har kake masa alk'awarin ko yatsa na bazata taba ba?". cikin in'ina yace " amm amm dama randa zan tafi Bai San na karbi budurcin ki bane kawai Hajja tasa mommy ta kirashi tana tambayar sa ni anan tagaya masa kina da ciki shine yake fadan na zaliceki wai jikin ki nake so nak'asa hakura har naje na dawo haka na turmujeki da gajiyar biki to danaga ya zauki zafi dayawa sosai har yana gani kamar wata rana zan iya juya miki baya shine na masa alk'awarin dana miki randa zan tafi ai namiki alk'awarin bazan sake neman wani abu ajikin kiba har sai kin shekara agida na dan ki yarda ba jikin ki nake soba abin da yafaru k'addaran ce to wannan shine saradin Nasir shi yana fadane akan ki ki yarda dani Nasir yak'i yake akanki Nasir masoyin kine na boye ke kike nuna masa k'iyayya". tabe baki tayi tace'' ummm to Ina ruwan sada rayuwar mu nide wllh ban karbi wannan sharad'in ba". Agrif yace" nima bawai na karbi sharad'in sa bane ah ah yazo akan gab'an alk'awarin da na miki ne bazan kusan ceki ba in Sha Allah har sai lokacin da na dauka yayi danna nuna miki ke nake so bawani abunaki ba". Nasrim wani irin kallo ta masa tana tabe baki ta wuceshi sai data haye kado taja blanket ta rufe rabin jikin ta tace'' ni kuma ban yarda da wannan alk'awarin ba ni kayiwa lefi kuma nayafe maka saboda isanka a waje na kai harma kafi". tana gama fadan haka ta k'arasa jan bargon ta ta shige ciki Agrif dube dube yafara da alaman yana nemam inda aka tsak'ala CCcamera ne amma bai gani ba cikin muryar shagwab'a tace'' "wai me kake nema ne ".? diri diri yayi yace "amm sweetheart ki kwanta kinga kina buk'atan hutu bari ingama shiryawa ina zuwa". yace tare da ficewa daga shi sai towels akugun sa yana taka steps wani message din yasake shigowa Nasir din ne de da sauri ya bude gaban sa yana fuduwa yafara karantawa _banason kabawa kan ka wahala wajen neman CCVT Dan zaka b'ata lokaci kane dan ko da ido dubu aka halicceka bazaka gani ba_ a slow yake takawa d'akin k'asa yashiga ya zauna abacin gadon yana dafe kansan shima Nasir abangaren sa rufe laptop din sa yayi ya mek'e yana murmushi yafita da saurin sa yafice direct part din su Agrif ya nufa cikin rashin far gaba saikace gidan sa haka ya haye har sama direct bedroom din da yake zaton anan Agrif din yake yanufa murda handle din yayi ya shika Agrif duk da bai d'ago ba amma yasan Nasir ne dan idan ya doshi gu k'amshin turaren sane yake sallama karasawa yayi har inda Agrif yake abakin gadon shima zama yayi abakin gadon yasa hannu ya cire tagumin Agrif cikin sanyi murya yace" My friend banso muka zo wannan matakin da Kai ba naso ka dauki shawara ta tun farko kara bu da ita amma ka nace banso kyakkyawar halak'ar mu takoma haka ba dan kasan kaine abokin shawarata kai kafi kowa sani na duk damu ukku muka tashi Amma kasan bamu shak'u da Kamal kamar kai ba agani na na isa dakai ni me baka shawara ne san nan nafi k'arfin komai awajen ka".? Agrif sake matse hannun sada yake cikin na Nasir yayi cikin k'unan zuciya yace "Nasir kafi karfin komai awajena nasani shine dalilin na na barmaka NASRIM tun farka a zatona da gaske son ta kake duk da nasan bazan jure rashin taba nima amma na bar maka dan kafi karfin komai awajena ashe kai bason Nasrim kake ba nikuma ina sonta bilhakk'i bazan yarda da abin da zai cutar da ita ba dan Allah Nasir Nasrim taci darajan son da kake min kabari mu zauna lafiya". girgiza kai Nasir yayi yace' ah ah wllh bazan iya ba Agrif bazan iya kwatan ta maka yanda zuciya ta take min barasaza a kowacce second game da Nasrim bane tayi mugun shiga yaruwata yanda bazan iya kwatan tawa ba wllh bazan taba barin ta ta huta ba". numfasawa Agrif yayi yace "Nasir ka bani mamaki duk da nasan halinka duk abin da kace zakayi zakayi da kace bazaka bari nazauna lafiya ba ban zaci ta wannan hanyar zaka bullo ba duk atunani na k'untatawar taka zata tsaya a iya korata a aiki ne tunda Kai ne me campanyn amma ashe abin naka ya zarce nan Nasir ina tausayin ka aranan da zakayi nadaman abinda ka aikata kana musulmi ka aikata zina da matar aure kuma baka sirran tashi ba kanunawa wanda yake auren ta saboda ka isa kasani wllh Allah shine ishehhe Nasir wani irin zuciya Allah yabaka da baka sawa aranka akwai ranan shisabi awai randa ikon ka kudin ka baza su maka amfani ba Nasir ban zaci isar taka har takai ka dauki CC camera kasaka a d'akin aure ba har kana barazana dashi kasani mala'ikun Allah ma idan ma'aurata suka keb'e kansu juya musu baya sukeyi basa ganewa idon su tsiraicin ma'aurata Nasir me namaka ?me Nasrim tamaka? Wllh Nasir ka jefani cikin wani irin k'uci wanda ko fitar rai bana jin yafishi ciwo why".? ya k'arashe maganan yana dafe goshin sa saboda kansa da yake masa zugin ciwo Nasir mek'ewa yayi tsaye yana juya baya yana murmushi me dauke da b'acin rai yace "Agrif duk yanda zaka kwatan ta zuciyar ka bata kai tawa ba wllh nafika shiga cikin k'unci Dan Allah ka temaka kar kayi yunk'urin bawa Nasrim kowane irin farin ciki a karo na biyu zan zo maka da buk'ata idan kabi insha Allah zaka tsira da mutumci ka idan kayi gardama irin na baya to saka makon zaifi haka muni". cikin dauriya Agrif yace" me kake buk'ata"?. sunkuyawa yayi cikin taushin murya yace " Ina son ko dan yatsar ta kar ka taba har ta haifamin yaro na sannan ina son mahaifar ta yazama a tsarkake yake shine dalilin saka cc camera idan ka k'arya alk'awarin nasani". Agrif yace "wannan sharad'in ai nariga na dauka amma dan Allah kacire CC TV a bedroom din mu bazan kusan ceta ba sannan ba maganan na baka yaro Dan koni nabada ayanda Nasrim ta tsane ka bazata baka d'an taba sannan shara'a musulumci ta halak tamin cikin jikin Nasrim". wani irin kallo Nasir yabi Agrif dashi ya d'aga kafada yace' ai dama Kai zumane sai da wuta to wllh ni dakai zanga me nasara zan tona asiri komai ma yafaru ba uban kowa zanji kunya ko tsoro ba". shima Agrif cikin b'acin rai yace "amma ai na yarda da sharad'in kana farko bazan hada shimfida da ita ba dan haka kamin uzurin ta haifun idan ta amince zata maka shikenan amma da sunan ni zan maka kyautan sa dan Allah idan kana kaunar iyayen ka kar ka fallasa zaka zubar da mutumcin gidan mu hakan babban abin kuyane zaka janyowa three brother abin fad'a aduniya kasani gidan mu shaharatren gidane aduniya ". cikin rashin damuwa yace "ni duk wannan bai dame ni ba na tsabawa mahaliccina ma balle wani abu da wani bawa me zunubi aka zai fada akai na ba wannan ne damuwa taba damuwa ta ka kula da sharadina kawai". Agrif yace"shikenan naji zan kiyaye amma dan Allah ina son na d'an kwanta na huta". murmushi Nasir yayi ya nufi kofa atunanin Agrif fita zayyi sai yaga yasakawa kofar key kuma yazare ya jefa acikin aljihun sa ya tako yana murmushi ya fada bed din yana jan blanket yace "good night". ba aja dogon lokaci ba bacci ya dauke Nasir Juyowa Agrif yayi Yana kallon fuskan Nasir afili ya furta "anya ko Nasir kai mutum ne kana nufin kwana zakayi a part din mu wannan wacce iri yar rayuwa ce"? tashi yayi yafara safada marwa a d'akin ba abinda yake tunawa irin Nasrim tabbas yaga sha'awar kasance wa dashi acikin idon ta mezai ce mata bai gama wannan tunanin ba yaji ana murda handle din kofar da k'arfi gaban sane yaji yafadi sanda yaji muryar ta tana cewa Yaya "Agrif anan kake ne dan Allah kabude min wllh bana iya kwana ni kadai tsoro nakeji". ta k'arashe maganan tana dafe maranta dan wani irin murdawa yakeyi duk kwana kin nan hakuri takeyi ta rasa wane irin abune yake damunta tabbas cikin jikin ta yana da son a sadu ga magunnuna da aka dura mata yau ma Mama sai da tabata wani shiyasa take jin mugun sha'awa Ji shiru yasa tace'' dan Allah Yaya kabude"? tayi maganan tana jij-jiga kofar da k'arfi bude Ido Nasir yayi yana murmushi yace "kaji jarababbiya ko"? Nasrim da sauri ta koma d'akin ta ta dauko wayan ta Saida tazo dai-dai kofar da Agrif yake ciki ta danna k'ira dan azaton ta kobaya d'akin ne aiko taji waya yana Ringing aciki amma har ya katse ba adauka ba tabbas tasan duk baccin da yake zai ji wannan bugun k'ofar da k'ira da take masa Afili ta furta "yaya Agrif me hakan kenufi"?. Nasir yace'' ka bata amsa da cewa kai kana tare da wata yau ba zaka samu daman budewa ba kana da buk'uwa". cikin razana Agrif yace" ah ah bazan iya ba Nasir cikin sharad'in mu ba wannan'. mek'ewa yayi tsaye yana cigaba da murmushi sa yace "ni zan iya yayi bakin k'ofar Agrif bai ankara ba yaji Nasir ya canza muryar sa ya koma irin na mata sak sai ka rantse macece yace "ke balla gaza da baki san waye mijin naki bane to ki koma da jaraban ki tunda har ya gaiyatoni har gida ba zan hakura ba ban saba da kwana ba namiji ba". cikin k'araji nasrim tace'' wacece ke......? sakeyin muryar matan yayi yace' keni bani da wannan lokacin idan nagama aikina na tafi ki tambayi mijin ki". Agrif zayyi maganan Nasir ya fisgoshi yayi bathroom dashi sai da suka shiga yaturo kofar yace "kasan ni ba tsoro nake jiba idan kayi magana ko kamusa to dai dai yake da tonan asirin komai dama ni shi nake jira........ ji sukayi Nasrim tana wani irin buga k'ofar kamar zata karya tana cewa " ya Agrif kasan wacece Nasrim awajen kishi amma kamin haka kashigo min da k'aruwa har d'akin aure na ka manta nace duk randa kaso wata to za ayi biyu babu wllh kashe ku zanyi". Agrif yana ji yana gani har muryar Nasrim ya dashe amma ba halin yafita lekawa yayi ta bulin mukuli yaga hannun Nasrim har yakumbura dan bugu jinginuwa yayi jikin kofar yana maida numfashi shi kam Ina ma zai mutu yahuta da wannan rayuwar Ina ma zai iya kisa za zai kashe Nasir kawai ya huta in yaso shima akashe shi sai de shi ko Marin mutum bayason yi balle ya illata mutum ko cinnaka bai taba kashewa ba". azabure Agrif ya mek'e jin wani irif yana cewa wllh nas...…... *To masoya mu kasance cikin pages na gaba 10 Ina jin dadin comment din ku ngd sosai da soyayyar ku* *Taku b JATTKO* [4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE* *BATUL ADAM JATTKO* *Marubuciyar* *DAMA TA* *AMFANIN SOYAYYAR* *NOW* *FURUCI NA NE* *10* jin shiru yasa Agrif lekawa ganin Nasrim yayi akwance plates kamar bata numfashi cikin wani irin razana yayi kan Nasir yana cewa "wllh Nasir ni zan zama ajalin yaruwar ka idan har Nasrim ta mutum wllh Kai ma zaka mutu ka kasheta ka kasheta Nasir..... Nasir fizgewa yayi a hannun Agrif yabude k'ofar ba alaman numfashi atare da ita ga hannun ta duka biyu jini yakeyi dan yatsar roban tama ya cire acan gefe da sauri ya d'agata cak yayi gaba da ita cikin hanzari yake tafi ya Agrif naya binsa abaya har wajen parking spot duk da dare ne a kwai driver da yake idon sa biyu dan duty duty sukeyi ganin Nasara yasa da sauri ya mek'e jikin sa na rawa ya bude a katin a jiyan mukullayen motan yana ganin motar da yaga Nasir ya tsaya ajikin sa cikin saurin ya dauko key din da sauri ya nufi motar Yana budewa Nasir jiki na rawa yasa Nasrim aciki Agrif zai shiga Nasir ya masa kallon sama da k'asa alaman dubi halin da kake ciki sai a sannan Agrif yaduba jikin sa ashe daga shi sai towels ne komawa yayi da baya cikin sauri. duk gudun da drive yakeyi amma Nasir sai fada yake masa yana danna k'irjin Nasrim dan yabata temakon gaggawa shi yamafi jin abin cikin ta idan akace cikin nan ya zube to ya zanyi tabbas k'aryasa ta k'are dole Nasrim da Agrif zasu ci bulus yana nadaman meyasa yayi haka ma bayan shi likita ne yasan k'a'idojin renan jiki a take gumi yafara yanko masa addua yadin gayi yarabbi ka kare abinda yake kin ta ka karemi gudan jinina dan cikar burina idan zai zube ya Allah ka hada har da ran ita Nasrim din ka dauka na huta nakoma mutum sak yarabbi ka temakeni ko da suka isa hospital din bai yar da da aikin Dr din ba da kansa yashiga da ita emergency room sai da ya tabbatar ta farfado daga suman ya mata alluran bacci ya duba sosai komai normal tukun ya goge gumin fuskar sa ya yarfa mata yana mata mugun kallo afili yace "akaro na farko zanso kirayu saboda d'ana badan shima da daga wannan suman kin zarce kenan." yafita tare da rufo k'ofan da k'arfi a k'ofar emergency din yasamu Agrif a sugunne yana ganin Nasir ya mek'e tsaye rai amugun bace yace "last Wornig da zan maka daga yau kada ko hannu kaya sake guskuren taba jikin matata mahaukaci dabba d'an akuya k'azami irin ka mashayin giya mazinaci". tsororo Nasir ya tsaya yana kallon Agrif tunda yake a duniya ba ataba masa zagi haka ba saide shi yayiwa mutum irin wannan zagin amma yau shi Muhammad Nasir 3 A full a keyiwa irin wannan zagin". manyan idon sa da yagama rinewa kalan ja yaware akan Agrif amma tsabar b'acin rai yakasa furta komai kawai gyad'a kai yayi yayi gaba driver yana ganin sa yamek'e tsaye amma hannu kawai ya mek'e masa alaman yabashi key gudu yake a mota sosai har ya k'araso gidan iris yarage ya buge Aminu sojan da yake on duty a bakin get ajiyar zuciya Aminu yasauk'e afili ya furta " Al'hamdullah daka kashe banza". bibbiyu bibbiyu yake taka steps din har yakarasa hayewa har cikin bedroom dinsa waya ya dauka cikin b'acin rai yakira Ansher khan yarinyar da yazo da ita ita take masa shidima yar India ce Ansher tana ganin Nasir ahaka gaban ta yafadi ta fara addua Allah ya kubutar da ita a duka da cin zarafin sa amma bai mata magana ba sai jefa rabin jikin sa iya kafadun sa yayi akan gado iya gugun sa kuma a k'asa ya dafe kansa da ya kejin kamar zai rabe gida biyu kalaman Agrif ne yake dawo masa mahaukaci dabba d'an akuya k'azami irin ka tafin hannu sa yabuga agoshin sa afili ya furta yanzu zaka fara ganin halin dabbobi yanzu zaka zan a mahaukanan ma akwai nagaba yanzu ne zaka san Nasir mashayin giyane yanzu ne zan k'azance". ya k'arashe maganan yana nunawa Ansher ta kalmin sa alaman tacire Ansher duk da batajin me yake fada tabbasa tasan ransa abugun b'ace yake dan haka jiki na rawa ta fara cire takalmin sa sannan sa tacire masa wandon jis ta barshi daga shi sai boxes mek'ewa tayi tayi hanyar bathroom dan hada masa ruwan wanka ***************** ahankali take bude idon ta har taware shi akan Agrif da yake yake rik'e da hannuta me drip daya hannu kuma ya dafa kansa jin kamar tana motsa hannun ne yasa ya bude Idon sa wani irin kallo tsana yagani a idon Nasrim ahake wani da bara ya fado masa ya fashe da wani irin dariya Nasrim kallon sa tayi cikin muryan ba wasa tace'' kayi me isar ka wata k'ila shine dariyar ka ta k'arshe aduniya so nawa nake gaya ma zan iya yafe komai banda kishi Agrif ko a ina take yau sai tasan tayi da 3 A full tayi da three brother ..... dariya Agrif ya cigaba dayi kawai ya zaro wayan sa a cikin aljihu sa yafara danne dannen sai gashi ya danno wani gu ya fara rubutu duk abin da yarubuta sai wayar ta fassara da magana kuma da muryar macce yana cigaba da dariyan ya mek'a mata wayan yace " gata ki hukun ta ta ita ce kishiyar" taki. itama dariyar tayi tace'' Allah Yaya ka cuceni amma zan rama'. ta k'arashe maganan tana karban wayan ahanun sa itama rubutun tayi tana rubuta abu yana fassarawa tajuya muryar namiji ta juya na macce kuma yare kusan dari ukku ne aciki duk Wanda kazama shi zai maka kallon sa tayi tace'' my heart Ina son wayan nan yayi kyau sosai". ''kin samu jeki na baki". yace yana cigaba da dariya yace "wai dama da gaske ne zaki iyayin komai akan kishi". ajiye wayan tayi tana mek'awa zaune tare da cire drip din hannuta tace'' ai wllh inde akan kishine zan iya yin abin da yafi haka ma na kasheka na kasheta a fanshi ranku da nawa na yarda". sauke numfashi yayi yana girgiza mata kai yace " Ah ah my dear kidena irin wannan FURUCIN bana salihan bayi irin ki bane kefa malamace kuma lawyer ce nasan kin san illar irin wannan FURUCIN ki dena abin da nasa ni Haruna nakine har abada bazan miki kishiya ba". da asuba ya nemi sallama suka koma gida ba wanda yasan a asbiti suka kwana da safe an hallara a dining room Hajja ta kalli kowa tace'' wai shi wancan bayahuden me yake cine ko yamanta dokar gidan nan ne dole mutum ko bazai ciba yazo ya i'bi gaisuwa". Abbaty yace " ki kirashi mana" Kamal yana danne dariyar sa yace "ah ah baza ta iya ba jiya sunyi fada Humairah ma danne dariyar tayi tace kai jiya naga masifar ya Nasir ashe yana dogon magana kunga yanda ya tsuye Hajja kuwa tayi fiki fiki da ido.... "Abdulmajid a gaban ku yaran nan suke cin mutumcina kuna kallo suna min dariya". Abu yace kai Kamal meye haka Humairah uwar tawa kike yiwa haka ashe duk abinda Hajja kake cewa kun mata kunayi". Kamal yace' sorry Abu". Hajja tace" au da baku yarda ba ko to Wllh yanzu ba yauba Kamal tashi kabar min parlour na kai da rubbebiyar matar ka Abdulsamad ne yagina min ba uban ka ba kuma bana son k'ara ganin dogin k'afar ka a bangare na Kai badan kaci albarkacin sunan uba na ba wllh a gidan ma gaba daya zan koreka ita kuma sililiyar matar ka taci albar kacin cikin jikin ta". shiru Kamal yayi yana sa kansa a k'asa daddy yace " me kake jira tashi kafita ke kuma Humairah karki k'ara Kamal ya fice yana dariya k'asa kasa yace muda za abamu encin kowa yazauna a part dinsa ma aida yafi mana wannan tsarabe tsaraben bayan angama breakfast mommy ce tafara tashi dan ko wanka batayi ba gashi zata fita wajen aiki Hajja ta kalle ta tace'' Fanna ki koma ki zauna ina da maganan". Mommy komawa yayi ta zauna "Fanna jiya bayahuden d'anki duka na ne kadai bayi ba anan falon ya karemin tas akan na gaya masa gaskiya musamman akan shigo mana da fisararrun matan turawa da yakeyi gida toni bazan d'auki wannan iskancin ba tun wuri ki gaya masa nayi magana da babban murya yane mi matar aure da zata masa dukkan shidiman sa tunda yanace sai mata ne zasu masa komai wai bayason aikin namiji shiba waliyi ba dole wata rana wani abu ya gifta tsakanin su dan haka keda yake ganin ki da gashi to kigaya masa na basa nan da wata 6 idan bai samu matar aure ba to ni ina da wanda zan hadasa aure da shi Maryam din Bellon Dardum zan bashi dan tana da kalan tur............. Nasir da yake shigowa ya k'arashe mata maganan da cewa "in yaso nayi abin da zanyi ko? Yana kallon cikin idon Hajja ya zauna a kujeran da yake facing da ita yaci gaba "ni Nasir zaki yankewa hukunci Hajja kinsan abin da kike fada kuwa? ni d'an kine ubana kika Haifa bani ba kuma yanzu yana ina bayanan dan haka Allah da ya hadamu yaraba ikon ki da isarki ya tsaya a iya yaran ki da su Aiban da suka ga zasu iya d'aukan amma ni ni nake yankewa kaina hukunci rayuwata ce idan naso na kwana da mata dubu meye naki baki da Lada baki da zunubi kuma ba kabari daya za abunne mu ba kin zauna sai zafgawa mutane iko kike ai ba mommy zaki aika wajena ba ni ya kamata ki kira kisa idon ki cikin nawa ki gaya min ni bayahude ne kiga aikin yahudawa... Abu ne yayi k'arfin halin dakatar dashi haba Nasir Hajja fa uwace agaremu idan ba idon uban ka ai mu gamu bamu can canci kazauna kana fadan haka a gaban mu ba........... da sauri ya katse Abu da cewa "saurara Abu ina mutuk'ar jin nauyin ku kai da daddy amma bana son ana shiga rayuwata zan iyayin komai me yasa da Hajjar take fadan magan ganun a kaina bakayi mata magana ba yanzu zata bude baki tacewa d'an ka Agrif bayahude ne agaban ka ko zata ce masa mazinaci saboda ni ba ubana bata shayin komai Kai tsaye ta furta min duk b'atan cin da yazo bakin ta... duk kowa yayi shiru yana sauraron sa ko kyakkyawan motsi bameyi sai Nasrim da tunda yafara take zaf ga masa wani irin harara kasa daurewa tayi cikin b'aci rai tace'' Abun kake gayawa magana haka wllh mutum idan bai daraja iyayen mu ba muma bazamu daraja shiba idan kai ba bayahud.... da katar da ita Agrif yayi da cewa " kece me baki ki bari ya gama wannan alama ne da yake nuni da Koda uban sa Abdulsamad yana raye zai iya c..... bai k'arasa ba yaji wani irin sauk'an mari a fuskan sa cikin b'acin rai Abu yace " lalle Agrif a gabana kake K'iran sunan dan uwana wannan yazama na farko kuma na k'arshe... dafa k'unci Agrif yayi yana kallon Abu shi tunda yake Abu bai taba daura hannu akan sa ba sauk'owa yayi k'asa yazuba guiwowin sa cikin sanyi murya yace"Abu kayi hakuri wllh ban fadi haka dan naci zarafin Abba ba sai dan dakatar da Nasrim dan nafi kowa sanin waye Nasir amma dan Allah kuyi hakuri". Hajja tace'' bawani kai yanzu Agrif a gabana kake kama sunan Abdulsamad yoko uban ka Abdulrahaman ya isa ya kama sunan Abdulsamad kai tsaye kowaye yamuku Kai Yana dawa kuke fantamawa k'unci kun batse da gumin sa shi yaje ya kwanta dama bazaku ambace shi da al'kairi ba sai Sherri ni kullum d'ana da al'kairi nake ambaton sa.. nan ko Hajja tafara zagin Agrif duk haushin Nasir ta huce akan sa daga k'arshe Abu yabata hakuri dak'er ta hak'ura Nasir ya doka tsaki ya fice ******************** Nasir yana zaune abakin gadon mommy tana ta shirya masa kayan tafiyar sa dan yanzu ansamu cigaba a nasiyar da mommy ta masa yadena yawo da mata sai da tagama hada masa kayan tazo ta zauna a kusa dashi tayi shiru tana son tayi masa magana tana tsoron abinda zai biyo baya gane hakanne yasa ya ajiye wayan hannun sa ya fuskan ceta sosai yace "mommy akwai damuwa ne? numfasawa tayi ta gyad'a kai". "kamar na me ba?". numfasawa tayi tace "my son dama akan maganan Hajja najiya ne my dear nima gaskiya burina kenan naga kayi aure kaga fa Aiban kanin kane amma yanzu matar sa har takusa haifuwa Agrif sa'an kane yayi aure Kamal sa'anka ne yayi Ayman Ramadan aliyu duk abokan....... "da kata Mommy wai meye naku na sai nayi aure ne? Ummm duk su Wanda kike lisafamin zuciyar mu daya dasu ko ra'ayin mu daya ne wai meye acikin auren banda bak'in ciki da damuwa gaskiya mommy kiyi hakuri ki dena min wani zance aure kawai ki din gamin adduar idan Allah yayi zanyi zanyi". "shi kenan my Son". tayi maganan cikin sanyi murya Nasir jikin sane yayi sanyi bayason ganin mommyn sa cikin b'acin rai hannuta yakama yace' mommy ki kwantar da hankalin ki inde aure ki ke so zanyi kuma ko banyi ba kin kusa rike jinina insha Allah". arazane ta ware idon ta akansa tace'' ban gane ko bakayi aure ba kuma kace na kusa rik'e jinin ka?". murmushi yayi yasaki hannu ta yana mek'ewa tsaye zaunar dashi tasake yi cikin raunen niyar murya tace'' baka ban amsa ba Nasir kamin alk'awarin bazaka aikata Zina ba fa".? "Mommy kenan ai shi halin mutum saka riga yacire yafishi wahalan canzuwa". " cikin in nina tace'' Nasir kana nufin kazama mazinaci". "kai mommy bincike fa haramun ne kisa a ranki nayi so daya ko biyu kuma yazama na k'ashe amma mommy dan Allah kimin addua Allah yamin maganin damuwata". Mommy mek'ewa tayi tsaye tace'' nashiga ukku ni Fanna Nasir nasan Kai ba mak'aryace bane mai fad'an gaskiya duk d'acin sane amma ban sanka da karya ba me yacanza min kai".? ganin mommy cikin damuwa yace "Kai mommy idan baki sanni da k'arya ba ai kin san ni dayi miki wasa bazan taba zanzawa ba aure zanyi insha Allah". ajiyar zuciya mommy ta sauk'e tace " Al'hamdulillah wllh har kabani tsoro".? "ammm mommy da Baba Nasuru fa zan tafi akwai wani likitan kwakwalwa kwararre ne da namasa bayani yace " in kai shi ko za a dace". cikin jin dad'in tace''yawwa my Son dan al'barka Allah yasa adace burina kenan naga suwaye iyayen Halima". "Ameen". Yace tare da fara tafiya mommy ta dau jakan sa dawasu tar kacen sa ta tafara binsa abaya sai da suka fito babban parlou Zahira tayi saurin k'arban kayan hannu mommy ganin har ya doshi parking space yasa mommy tace'' my Son ba zakayi sallama da mutanen gida bane bama ku gaisa ba ai tun da baka fito breakfast ba ". dan yamutsa fuska yayi sai kuma yayi part din Ummu ita kuma mommy ta zauna a compound jiran sa cikin takun sa na isassun maza ahankali ya murd'a handle din bakin sa d'auke da sallaman na nasa naciki ciki Wanda bakowa ne yakeji ba balle a babban falo irin wannan Agrif yagani da Nasrim suna baje akan kujera there'siter cup ne ahannu sa da cokalin a ciki yana kaiwa bakin ta kallo daya yayi wa Nasir yajuya yana iban kunun madara me kauyi yana kaiwa bak'in Nasrim juya kanta tayi cikin shagwaba tace'' Allah Yaya nide ciki na zai fashe ". " Please my Honey daga wannan shikenan". "to nide sai kamin alk'awarin zaka shafa turaren first night din nan Allah wancen bashi bane". Agrif dan juyawa yayi yana kallon gefin da Nasir yake a tsaye kamar ma bai san da suba nanko kunne sa yana wajen ya juyo yace " idan kina tare dani baki da damuwa zan shafa". dariya tayi Wanda yasa kumatun ta duka lomewa ta wangala baki shi kuma ya zuba mata murmushi Nasir "yayi afili ya furta zanyi maganin ka yanzu". yanda bazasu jima Yakalli me'aikin Ummu da take ta jera masa sannu yace' Ummu fa".? cikin in nina tace'' tana falon sama". cikin sauri ya fara hayewa steps din Ummu tana zaune ana saka mata lalle ak'afa tana ganin sa ta washe baki tana cewa " d'an mommy shirin kenan". zama yayi kusa da ita cikin ladabi yace " Ummu zan tafi". " to Nasara ko gani kafi mutum sai bayan shekara ko ". murmushi yayi yace " gamu nan de". ya k'arashe maganan yana mek'ewa ita kuma Ummu sai fatan alkairi take masa har zaifita kuma sai yajuyo yace' Ummu dan Allah kiyiwa Agrif magana yafara wasa da aiki har nayi mai magana bai jiba yanzu tare yakamata mukoma amma yace a a". Ummu tace'' Zainab ba kince Agrif yana falo ba kiramin shi "baka ban amsa ba meye dalilin ka na wasa sa aiki".? shiru Agrif yayi a zuciyar sa yace tanan kuma ka bullo afili kuma yayi saurin cewa "Ummu kiyi hakuri Nasrim ce bata d'an jin dad'in kuma gashi tana buk'an tan temako na". jin jina kai Ummu tayi azuciyar ta tace gaskiya ne tunda ana auren yatafi yanzu kuma gashi ko sati bayyi ba yakoma zai iya shiga hakki ta gaskiya amma ya suka iya badan makaran ta ba da sai suna tafiya da matan su afili kuma tace'' hakane sai de kuyi hakuri na dan lokacine idan sun gama makaranta kowa yana iya tafiya da matar sa . ta kalli Nasir ta cigaba to Nasir kaji uzurin sa amma hakan bazai hanashi tafiya ko da zuwa gobe ne ba tunda yanzu bai Shirya ba goben ya bika". Nasir bai so hakan ba yaso yatafi k'afar sa k'afar Agrif yanzu idan ya kyale shi tunda yau baya nan Agrif zai iya kasan cewa da Nasrim amma a afili kuma yace"shikenan Ummu amma daga goben kar ya kwana anan akwai aiki acan yayi maganan yanayin gaba ko adawo lafiya masu aiki da Ummu baya amsawa a falo ya tarar da Nasrim tana bacci kallo daya yayiwa wajen ya fice Azuciyar sa yana cewa yanzu zaki huta na dan lokaci kafin ki haifamin yaro na insan matakin d'auka akan ki adaren ranan zaune suke a parlour Agrif sai operation din laptop din sa yake Nasrim da tagaji da jiran sa kawai sai tayi mek'a cikin yamutsa fuska tace'' my dear bacci". d'ago kansa yayi yana kallon ta cikin tausayin kan su yace'' zaki iya zuwa ki kwanta zan dan k'arasa wani dan aiki ne". Nasrim kallon sa tayi gaskiya zuwa yanzu kunyar ta da kawaicin da take masa yafara takurata gashi gobe zai tafi yau din ma ba alaman zai kasance da ita bata San sanda yafurta "na gaji na gaji". afili ba ahankali ya janye hannun sa kan laptop din ya d'ago yana kallon ta idon sa cikin nata sunkuyar da kansa yayi ganin bazai jurewa ganin taba amma duk da haka yafi tausayi kansa dan aganin sa yafita shiga takura bak'aramin dauriya yake ba wajen control din kansa awajen ta sosai yake buk'ata kasan cewa da ita yana cikin wannan tunanin bai Ankara ba yajita a jikin sa sosai ta cusa kanta cikin cinyoyin sa tana gyara kwanciyar ta tare da daukan k'afafuwar ta ta d'aura a saman kujera there'siter lumshe ido tayi tana sauk'e numfashi asan da tajita a cikin lafiyeyyen cinyoyin sa shima a nasa ban gare kasa control din kansa yayi wani irin har bawa gaban sa yayi take jikin sa yafara rawa cikin in nina yace " Nasr Nasrim dan Allah ki sassautawa zuciya ta da gan-gan jikina sha'awar ki zayyi ajalina zai sa nasa b'awa alk'awarin da na dauka miki bazan taba kusan tarki ba har sai kin yarda ba sha awarki nake ba........ sai kuma yayi shiru bude Ido tayi tana kallon sa can ta numfasa tace'' nifa Yaya Agrif ban San meye naka nayin wannan alk'awarin ba bayan ni da ka daukarwa ban amince dashi ba idan na amince zan shiga hakkin ka" . "ah ah Nasrim ba wani hakki na da yarage baki ban ba kin min komai kawai de nayiwa kaina alk'awarin hakan ne". afusace ta tashi zaune cikin b'acin rai tace'' bawani kan ka da kayiwa alk'awarin kayiwa mala'ikan naka ne wancan bayahuden Wanda tun randa kafada nagane ba wai dan Yana sona ya maka fadan ka kusanceni katafi ba nasan so nane kawai bayayi najima da sanin bayason ka rab'e ni kai nafa san ba kai ba duk wani abu da zai min dad'i arayuwa bayaso mutumin da yarabani da uwar data haifeni zai so wani abunda yasoni ne ya hanaka mu kasance tarene saboda bayason mu samu kwanciyar hankalin idan ba haka ba meye ruwan sa da shiga tsakanin mu wllh bana son sa bana son sa nida shi bazamu taba hada wani halak'a ta y'an uwan taka ba idan kaga munzauna dashi to agaban Allah ne ya mana shisabi". ta k'arashe maganan tana mek'awa tsaye shima mek'ewar yayi yakamo hannun ta cikin kalan tausayi yace "come down my dear sister wllh bawai dan shi bane ..... katse sa tayi da cewa "Kai da bak'in ka kagaya min haka kuma ai naji da kunne na kana cemasa ka dauki duk wani umarnin sa amma ban da saki ba zaka sakeni ba duk da ni ban yarda iya dokan da ya kafa maka bane baza arasa wani ba". ta k'arashe maganan tana fisge hannun ta tayi gaba zubewa yayi awajen yana maida numfashi afili yake furta Allah ya isa Nasir wllh kashiga hurumina ita ma Nasrim tana shiga d'aki ta kulle kanta ta fad'a gado a yau kam ta kai k'ololuwar buk'ata amma tayiwa kanta alk'awarin ba zata sake nunawa Agrif ba zata zuba ido taka k'arshen sa sai de haka kawai taji tana son sanar da Humairah ko zasu samu wani mafitar dak'er bacci ya dauketa da sofe bata fito ba sai da lokacin breakfast yayi ta Shirya cikin wani riga da siket na atumfa bak'i me manyan ganye ja d'inkin pitate ne yayi mutu k'ar zama ajikin ta takalmin ta plate ja ta taura Jan mayafi tayi kyau sosai ahankali take taka steps din atunanin ta zata ga Agrif a parlour tunda baya d'akunan sama sai de taga wayam har zata juya ta shiga small parlou sai taga wani takanda akan center tables ahankali ta k'arasa ta dauka "Kan uba!!!!!. tace a lokacin da takarasa karanta sak'on Agrif kamar haka _my wife afuwa nayi tafiya akaro na biyu batare da sallama dake ba dan Allah kiyi hakuri nima ba haka na tsara mana rayuwar muba amma zai wuce_ ******************* bayan wata 5 Allah ya sauk'i Izza lafiya ta haifi yan biyu duk ka mata zo kaga murna awajen Hajja da mutanen gidan amma Izza da Baban ta basu so haka ba sunso samun maza aranan suna yara sukaci sunan Ummu da mommy me sunan mommy itace babba ana kiranta Muwadda sai me sunan ummu Amina ana kiranta umdatu Aranan sunan su Ummdatu Humairah mata ta haifi d'an ta namiji mesunan Abba Abdulmajid Hajja ta hana acanza dan haka da sunan sa ake kiransa ********************** *Dubai* Murmushi Agrif yayi yace "Nasir tanan kuma ka b'ullo to ma in ba da aljanu kake son nayi aki ba ni daya nayi supervisor a k'asa she har 6 tare da kuma zuwa signing k'atsa 6 acikin wata daya kuma zuwa dakai bayan nawa aikin zaka had'amin aikin mutum shida ni nidaya". kallon sa Nasir yayi sama da k'asa yace " Ok ba zakayi ba"?. mek'a masa file din Agrif yayi yace" Yes wannan aiki ai sai ku gauraye amma bana mu masu iyali bane". ya ajiye file din ya juya zai fita yaji Nasir yace " lafiya lau Ummu sai dama inason kizama shedane Agrif yace zai ajiye aiki kinga kar aga kamar Koran sa nayi". shiru yayi yana sauraron can yace " wai dan nadan raga masa nawa aiki dana Aiban kafin Aliyu yazo nikuma gaskiya ban yarda da wani na waje ba shine yace ai wannan aikin sai mu kauraye ok". yace tare da mek'ewa Agrif wayan "Ummu barka da war haka". "Agrif me kake son kazama ne kode zaka gaskan tamin maganan Hajja da take cewa idan ka auri Nasrim sai nadage ne tun daga yanzu ka fara wasa da aikin ka akan mace" . "Ummu ba haka bane ki duba yawan ai..... "rufemin baki kar nasake jin an kawomin k'aran ka akan aiki inaso ka kasance me aiki tukuru kamar Abban ku marigayi shi kad'ai yana iyayin aikin mutum goma bana son naji kace komai". "Ok Ummu in sha Allah zanyi yanda kikace". Daga fa Agrif yashiga very busy Nasir yasamu abinda yake so dan ayanzu Agrif bashida lokacin kansa ma balle yasamu ya Kira Nasrim ko ta waya ne gaba daya yabircike cikin watannin nan yazama kamar mahaukaci kullum sai ya hau jirji ko shan shani bazai gaya masa yawo ba dama burin Nasir kenan ya kauda hankalin Agrif akan Nasrim Nasrim ko tasake cika fam dashi yanzu tsayon 3 bako waya dan idan yasamu lokacin Yana dan kwada K'iran ta amma bata picking shima yafi son hakan dan bashida abinda zai gaya mata cikin Nasrim yayi wani irin girma kamar ba haifuwar fari ba watannin cikin 7 amma tana mutuk'ar shan wahala yamata mugun nauyi Hajja da sauran yan gidan Sarai sun gane ba d'a daya bane a cikin ta ganin yanda cikin yarabu kashe biyu kamar na yan ukku mommy Nasrim wanda komai ma yimata ake sallah ma azaune ko akwance fitsari atsaye dan ko gwada tsugunawa bata iyaye tunyana wata 5 ta tare part din Mama komai Mama ce take mata da kanta dan tana sha wahal sosai ******************* bayan wata 2 duk mutane gidan suna kan dining table amma ita ta baze a tsakiyar parlourn da shirgin tuwon al'kama a gaba Kamal yana firfita mata kunun gyada sai faman lallab'ata yake yana mugun tausayin ta kamar yacire cikin yakeji yamutsa fuska tayi ta ture tuwon a gaban ta Kamal yace " sorry my sister sai me ki keso"? hawayen data jima tana danne waye ya sirto mata da sauri Kamal ya ajiye cup din hannu yace " sorry sis me yake damun ki".? tace'' Yaya Kamal marata da cibiyata'. ta k'arashe maganan tana kai hannun ta kan maran ta da sauri Kamal ya juya ya kalli mommy ita ma mommy duk hankalin ta awajen yake dan haka taji abinda Nasrim tace' Kamal yace " mommy maranta ne yake mata ciwo".? Mommy tace "Son jikin tane ya janwo mata bana ce tana yawan motsa jiki ba tafa shiga watan haifuwa amma ita kenan kullum ajang'obe awaje daya waya sani mako labor take ta tashi tana d'an zagawa". Hajja tace'' gaskiya yarinyar nan fa abin tausayi ce mijin ma gani nake baya kulawa da ita wane aiki zai hanani zuwa ganin matar sa ahalin da take ciki nikam wllh Agrif bai iya kula da macce ba sai de d'ir ka ciki daga ganin cikin nan magadan yan ukku ne aciki amma komai saide Aisha da Kamal su mata anya ko a waya yana k'ira kuwa".? Mama tace'' sosai ma Hajja Yana k'irana" . itane Nasrim ta kanta take yanzu Kamal ne yakama hannun ta tamek'e tsaye ahankali take tagawa Kamal yana rike da hannun ta cikin wahalallen murya tace'' "Allah Yaya bazan iya ba marata". tace tare da rek'e Kamal kam mommy ce tafara tasowa duk suka taso suna mata sannu mommy tace'' Mama mukamata ko wannan bedroom din mushiga da ita Safan hannu ta zaro acikin jakar ta suka kama ta suka shiga da ita bedroom din Hajja na k'asa mommy tana dubawa jikin ta yafara rawa cikin in nina a tsorace ta d'ago tace'' Aisha mutafi asbiti". Mama tace'' Dr Fanna lafiya". Aisha hannu da k'afane yake shirin fitowa dole sai munje can na haska idan yakama dole ayi cs ne saide na mata". Kwantar da ita akayi acikin motan mommy tana bata temako haka suka k'arasa hospital din suna sauk'a wayan mommy yayi Ringing tauka tayi Nasir ne ko sallama bayyi ba yace'' mommy meye damurwa ne yajikin nata".? Mommy cikin mamaki tace'' waya gaya maka kai kuma"?. "Mommy yanzu ba lokacin wannan tambayar bane meyake damun Nasrim ". Mommy tamasa bayani halinda ake ciki cikin rawar murya yace" mommy mommy Dan Allah ku temake kar ku farka min Nasrim kubani two hours ya k'arashe maganan kamar zayi kuka hakan ko akayi mommy de tafara bata temakon gaggawa tana jiran zuwan Nasir da yace mata gashinan a private jet yana sauk'e direct hospital din ya wuce cikin tafiyar sa kamar zai tashi sama yau ba tafiyar k'asaitan labor room din yawuce Hajja suna parlourn ko kallon su bai tsaya yayi ba ya wuce Nasrim tana ganin sa ta fara yun k'urin zata tashi da sauri mommy da Dr Hafsa suka mai data cikin wahalalen murya tace'' mommy ku rufe min jikina mommy me wannan bayahuden zan min yafita". Mommy tace'' haba Nasrim dan uwan ki ya damu dake tun daga Dubai fa yazo yanzu dan ya temaka miki". "wa mommy ni wllh ko zan mutu idan wannan banzan ya taba jikina ban yafe ba kubar ni na mutu kawai." ahankali Nasara yake takawa idon sa cike taf da hawaye afili yafurta mommy haka cikin Nasrim yaka haka yamai data haka yabata wahala mommy me yasa baku gaya min ba".? ita ko Nasrim sai k'okarin rufe jikin ta take ganin zata masa tijara yasa yayi wani irin daure fuska ya goma Nasaran sa sak ya janye zanin da take k'ok'arin rufe jikin ta dashi ko safan hannu bai tsaya sawa ba ahankali cikin kwarewa ya tura hanun da k'afan cikin mommy da Dr Hafsa yan kallo suka zama suna mamakin yanda akayi Nasir ya k'are wajen sarrrafa k'arban haifuwa shafa goshin ta yayi cikin taushin murya yace " ki yi Nishi". kafin yarufe bakin sa taji nishin yazo da kansa sai ga d'a yafado zata sauk'e numfashi taji wani sabon nishin yana taso mata wani d'an dan ne yasake fadowa ba ad'au lokacin ba sai ga wani dan d'an cikin kan k'anin lokaci Nasir ya yanke musu cibiya sai faman kallon yaran yake yarasa murna zayyi ko bak'in ciki yasunan yaran nan yan halak ko Haram ko y'ay'an k'addaran bai ta bajin yayi nadama kamar yau ba jiyayi hawaye ya sirto masa atake yaji wani irin son yaran yashige shi Mommy ta kalli Nasrim tace'' kiyi shiru kidena motsi dan mahaifar ki tasamu ta koma dai-dai". Dr Hafsa sai kallon Nasir take da jariran ta kasa hakura tace "ikon Allah Dr Fanna kin ko ga yanda jariran nan suke kama da Nasir"?. Mommy ta sake kallon jariran da Nasir yake shirin daurasu girjin Nasrim tace'' sosai ma kuwa ai kamar sanda aka fito da Nasir aka bani nake kallon su". shide Nasir bayyi magana ba yafice gaba daya yarasa meyake masa dadi dan wani irin tausayin yararan da soyayyar su ya mugun shigar sa lokaci k'alilan Ummm Zokaga murna awajen Hajja da sauran mutanen gidan three brother Agrif ba Wanda yagaya masa sai a status din Nasir yagani atake yabincika aka sanar masa ai Nasir nema ya karbi haifuwar aiko bashiri shima ya dauk'o jet din ana shirin sallaman su a asbiti yashigo jiki a sanyaye yake kallon kowa har aka shishiga mota aka fara watsewa shima motan daddy yashiga ana shirin shiga sallan magariba suka k'araso dan haka iyayen maza a masallaci suka tsaya bayan an idar da sallan Agrif yace " daddy Abu dan Allah ku gafirceni akan abinda nayi da wanda zanyi yanzu daddy ni Haruna nasaki matata Nasrim alokacin da take da ciki batare da sanin ita kanta ba gashi yanzu ta haifu hakan yanuna ta gama idda kuma yanzu inason Mai da auren mu dan haka ga sadakina amai da mana auren mu yanzu batare da sanin ta ba bana son iyayena mata su sani". ya k'arashe maganan yana fito da kudi a al'jihun sa yace ga sadakin ta malam liman dan Allah katayani bawa iyayenan hakuri nayi kuskure kuma zan iya daukan kowace irin hukunci amma banda na kin maida aurena a wannan lokac...... wani dogon ajiyar zuciya Nasir ya sauk'e yace " Al'hamdulillah anzo wajen amma Haruna kayi kuskure idan kana tunanin zan sake barin ka mallaki Nasrim dama so daya tak take zuwa mutum arayuwa Nasrim ta *saku* ba wani batun maida auren tunda ba iddar ka akanta ayanzu Nasrim iko na ce ni zan aur...................... *to masoya muje zuwa gar kuka ina gudu batare da na fayya ce muku kamai ba labarin FURCIN NA NE labarin ne me tsoyo Sosai shiyasa nake saurin dan kurzu cikin labarin kar ku manta rikicin babban gida ne ta ko ta Ina rikin zai b'ullo dukiya soyayya sai munshiga cikin labarin de Dan har yanzu shinfida ake* *Sai naji comment din ku* *ban baya ko cin gyara ko kwarafi 08062383027* *Bj* [4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE* ( _rikicin babban gida_) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* *11* Ni nake da ikon aurar da ita awanda ya dace kai baka da ca da ita ba". Agrif ko kallon idan Nasir yake bayyi ba ya cigaba yace' "Dan Allah liman idan har baka bawa iyayena hakuri an maida auren nan anan yanzu ba idan munshiga cikin gida za a iya samun babban matsala Dan Allah ka dubi wannan buk'atan nawa". Abu juyowa yayi cikin wani irin b'acin rai yana kallon Nasir yace' Nasir wakake son ka aurawa Nasrim". kafin Nasir yayi maganan daddy yace " ah ah Abdulrahaman ba ayi haka ba idan akace baza amai da auren nan ba ba ayiwa Baban gidan adalci ba kayi duba da tsoron Allahn sa amasa adalci yayi saki batare da sanin kowa ba sai shi sai zuciyar sa amma yaji tsoro Allah yakawo kansa dan a halatta masa matar sa bai kamata mu masa haka ba ida yacigaba da zama da ita ahaka wayasa amma tsoron Allah yasa yakawo kansa ni dama na san Baban gidan me tsoron Allah ne da bin dokokin sa kuma basai mun bincika dalilin sakin ba ni dama tun auren sa nasan cewa da abinda yake damun sa". Abu yace" to yafadi akan me yasake ta shida ko zaman kirki bayyi da ita ba". Murmushi daddy yayi yace "shi zurfafa bincike a tsakanin maurata ba zai kawo na matsa lahaba ba nide ya burgeni da yaji tsoron Allah nawane ake saki ukku amma matar da mijin su rufe abin su azauna ahaka ayita haifan yara shegu acikin gidan aure shiyasa zaka samu mutum da uwa da uba amma tantiri ya daddabi iyayen da dangi yawanci aka bincika ba y'ay'an sunna bane". Man liman yace" hakane alk'ali ku kuke jin abubuwan da dama nima yaron ya burgeni Ina shawar tanku da amaida masa matar sa tunda dagani koma meye yayi nadama Allah yakiyaye gaba". Abu de bai soba dan gani yake Agrif yana samun Nasrim a arahane yasa yake duk wannan abubuwan Daddy ne da kansa yabada sadakin dubu shamsin mutane suka shafa fatiha wani irin kallon nayi nasa ra Agrif yadin gayiwa Nasir sosai man liman yayiwa Agrif nasiha akan saurin sakin aure yana kawo da nasa kuma ba a saki cikin b'acin rai duk abinda matar ka tayi maka wanda yakama na sakine kada kayi alokaci kabari ka nutsu sosai kafin ka furta saki dan gujewa danasa". Agrif yace" nagode Baba malam insha Allah aurena da Nasrim awanan Karan ba saki". hakade kowa ya watse sai Agrif da Kamal da Nasir da bashi da niyar tashi ma Kamal ne yafara mek'ewa yana kallon Agrif yace" Haruna kasamu dama fa daya dama Kai bayan tafiya da kayi kabar da harda saki kamata kwata kwata Nasrim bataji dad'i aure ba Dan me zaka maida had'in gida haka wannan ai yazama had'in muguta ni ina zaune da taka k'anwar lafiya amma ni tawa tana Shan wahala wllh badan Allah yariga ya k'addara rabon wadan nan yara har ukku a tsakanin kuba da bazan bari amaida auren ba". dariya Agrif yayi yace " shegen sama wai Kai Yaya ko to nagode da naci al'barkacin yarana kaga tun daga yanzu sun faramin amfani Allah ne kadai yasan AMFANIN da zasumin zuwa gaba na gode Allah da ya bada yaran nan da sunana kuma har abadan sunanan zasu amsa". Ya k'arashe maganan yana yiwa Nasir wani kallon k'eta shima Kamal dariya yayi yace" amma fa mutumina kayi mugun iya zubi yara ukku lokaci daya three brother sun dawo congratulations". ya k'arashe maganan yana mek'ewa Agrif hannu kama hannun sa Agrif yayi suka fita suka nar Nasara awajen **************** Acikin gidan sai da akayiwa jaririn wanka aka kin tsasu cikin fararen rigunan su over roll sai asannan kamansu sak da Nasara yasake fitowa Izza tace'' kai masha Allah yaran nan kyawawane amma mamaki na mugun kama da sukeyi da ya Nas ". wani uban ashe Nasrim ta maka tace'' tam lalle Izza bak'ya So na zaki had'amin yara da wancen bayahuden Allah yasauk'e ba dangin iya bana baba suyi kama dashi mommy suka biyo wllh dan iska dan renin hankalin harda shigamin labour room ku........ shiru tayi asan da suka hada Ido dashi fuskar sa ba yabo ba fallasa cikin takunsa na isa ya k'arasa har cikin bedroom din bayyi musu magana ba yawuce bakin gadon inda yaran biyun suke kwance duk yabude fuskokin su da alaman babban yake nema shine ahannun Izza d'agowa yayi Yana kallon Izza da alaman ta mek'o masa shi da sauri Izza ta mek'a jiki na rawa durk'usa yayi da yaron a hannun sa ya fara masa sallama akunne sannan yamasa K'iran sallah sai kuma yamasa shud'uba yajuya ya mek'awa Humairah ahankal yafurta "sunan sa ABDULSAMAD amma za adinga kiransa da KHAFLAN". sai yasake daukan me binsa shima yamasa kamar yanda yayiwa wancen ya mek'awa zahra yace " sunan sa ABDULRAHAMAN za adinga kiransa FAYYDAN sai k'aramin shima yamasa kamar yanda yayiwa yan uwan sa yace " shi kuma ABDULSAMAD za adinga kiransa KHALDUM". yayi kiss din yaro tareda fita dashi gaba daya a d'akin wani uban ashe Nasrim tamaka tana dirowa a gadon Nasir da bai k'arasa ficewa ba yana jinta juyowa yayi ya mata kallon Ido cikin ido Wanda bata san ya zata fassara Shiba ya k'arasa ficewa yana murmushi "Kan uba wannan wane salon renin hankalin ne shiwa meye hadin sa da yarana kai harda wani yimusu hud'uba dan iko har da fad'an sunan da za akirasu dashi wllh kayi kad'an tayi hanyar fita zata bisa Zahra ce ta rik'ota tace'' Ina zaki".? "ki barni Zar d'ana zan karbo". kafin Zahra tabata amsa Hajja tashigo da kwanon kunun kanwa da ludayi ahannu tace'' ke kuma fa ko mutanen na kine sukaji k'arnin jini suka tashi kike wani fincike fincike". Humairah ce tayi mata bayani tana dariya Hajja tace'' ooyo aikin banza dan kinsamu ma Nasuru yanuna kulawan sa akan yaran ki kike wani falli kinga yanuna kulawa akan dan gidan Humairah da Kamal ne ko kinga ya taba d'aukan yan biyun Izza kema kinci darajan shak'uwa su da Haruna ne". Nasrim muzurai ta bara da ido ta zauna a bak'in gadon tana gunguni Hajja tace'' gashi kunnun kanwane saboda ya warkar miki da gun kwanciyar yaran da wankin ciki idan kinga dama kisha". "ni kam gaskiya ba kunnun da zansha ai nasha maganin". Hajja zatayi magana me aikin mommy Zahira tashigo ta zube a k'asa tace'' ranki shi dade Halima yallabai Nasara yace zan kai masa Khafulan da Fayydan". Hajja tace''suwaye kuma hakan". Zahira tace'' ban sani ba haka de yace". dariya Izza tayi tace'' Hajja jaririn na ne mana". Hajja tace'' gaskiya sunan yayi d'adi". sai da Hajja ta dage Sosai Nasrim tabari Zahira tafita da yaran Nasir yana zaune da Khafulan aciya a parloun mommy Zahira tashigo da yaran ahannu mek'ewa Nasir yayi tsaye cikin tsawa yace "ke baki da hankali ba zaki nemi wani yataya kiba zaki cukuy kuyamin yara kaman kayan wanki kika... Mommy ce tamek'e ta karbi yaran daya bayan daya ta kwantar akan kujera tace'' Zahira jeki abinki". Jiki na rawa tabar wajen . mommy ta kalleshi tana mamakin yanda ya damu dasu tace''sorry Abban su Khafulan." murmushi yayi yace "mommy sunan yayi kyau dani daga yau kidena kirana da son sai Abban KHALDUM". Mommy tace'' eh mana gashi nafara ai ka girma kazama Baba Allah de yanuna min naka yaran". tsugunnawa yayi yana janye showel din da ya rufe fukan Fayydan yace "mommy bakiyi mamakin yanda jariran nan sukayi kama dani ba". Mommy ta dauki Khafulan tana sake kallon sa sosai ta numfasa tace'' ai kowa mamakin yakeyi saide idan akayi la a'kari da uwar da uban duk ka jinin ka ne ba abin mamakin bane su biyo ka a na samun haka Sosai kai wani mafa kwata-kwata basu had'a dangi ba amma sai kaga suna fisgen kama". "ajiyar zuciya Nasir ya sauk'e yace" mommy ban taba son wani abu a duniya kamar wadan nan yaran ba mommy ina son kizama sheda na basu rabin kasona acikin dukiya ta sannan idan Allah yasa na mutu ban haifi wasu yaran ba na basu duk a bin dana mallaka a dukiya". zaro ido mommy tayi tana kallon sa tace'' Nasir baka iya hausa ba cewa zakayi idan na mutu ban haifu ba amma idan kace idan na mutu ban haifu wasu yaran ba tamkar kana nufin kai ka haifi wadan nan kenan kuma gaskiya kyautar tayi yawa kade duba wani abu ka musu kyau tan dashi amma rabin dukiyar kafa zai iya zama wani abun da ban a gidan nan kaga Abdulsamad yaron Kamal shine babban amma banajin ko daukan sa ka tabayi ga yaran Aiban suma yan biyu baka taba d'aukan suba sai wadan nan zaka sa adinga ganin kamar kana nuna ban banci ne saboda su wadan nan jikoki na ne baza suyi duba da shak'uwar da yake tsakanin ka da Agrif ba saide ace dan ni kayi kaga ba dad'i dama Hajja tayi mugun sa Ido akan abinda Allah ya bani duk da ban rage su da komai ba kuma ban zag'e akai na nuna musu nawa nawane ba yanzu idan taji an bawa yaran Nasrim wannan babban kyauta zatayi magana". daure fuska yayi yace "Mommy nide na basu kuma kar ta fasa tayi maganan naji". Mommy tace'' ah ah son ai ba agaban ka zatayi ba". kawar da zancen yayi da cewa "mommy yanzu wane Madara ya kamata afara daurasu kinga Faydan yunwa yake ji".? yayi magana yana nuna mata dan yatsar sa da Fayydan din ya raruma zai kai baki " ai Abban Khafulan nonon uwa shiyafi dacewa akan komai awajen jariri amma tunda sunyi yawa balalle ya ishe su ba NAN yaka mata a hada musu dashi". ***************** a ban garen su Nasrim kuma shigowa Agrif yasa su Izza dasuke da faman lallashin Nasrim ficewa a d'akin a hankali ya k'arasa yazuba guiwowin sa a k'asa sunkuyar da kan sa yayi itama batayi magana ba amma tayi mugun cin kunu rasa yanda zayyi yatun kare yayi can ya numfasa yace " hakuri juriya sune mataki na farko na nasaran komai a rayu musamman akan soyayya nasrin zan baki hakuri akaro na ukku wanda in Sha Allah shine na k'ashe wanda kuma ina sa sammanin yafiyar ki saboda girman SOYAYYA ta a zuciyar ki". me makon ta bashi amsa sai kawai ta mek'e tsaye kamar zata shiga bathroom tafara wak'a cikin zazzak'ar muryar ta tace'' _ashe Wanda kayar da dashi wataran zai cutar da kai k'ashi nide rayuwa nake Sam Sam bani da jida kai kaicon wannan rayuwar Wanda ka so shi zai ba dakai shin dawa zaka yarda ne_ sauk'e numfashi yayi shima yana mek'ewa kamo hannu ta yayi yace "Halima da kanki kawai zaki yarda ba mutane duniyar yanzu ba koni bance kiyarda dani ba dama kawai na keson kibani Nasrim jiya yawuce yanzu ma zay wuce wllh Nasrim aiki ne aka hadani dashi kuma aka d'au reni da umarni uwa wanda yazame min dole nayi amma bana jin akwai fitar nufashina da zai iya fitowa cikin k'oshin lafiya ba tare da tunanin ki ba ni na yarda da kaina bayyi dan na cutar dake ba".. zama takoma tayi tana kallon sa tace'' Agrif ni bana fushi da kai tunda naganu matsala mu kasan meye matsalan mu ne".? girgiza kai yayi yace " nasan Wanda na sani amma ballene nasan wanda kika sani ba sai kin sanar Dani". ajiyar zuciya ta sauk'e tace'' Nasir ne kuma saboda ni ya K'ara maka yawan aiki saboda baya son muji dad'in rayuwar mu meyasa dacan bai k'arama ba sai yanzu amma kai ka kasa yarda kullum k'okarin kareshi kake". g'ada kai yayi yace" good naji dadin yanda kika gano manu farsa abin da baka sani ba shi zai cutar dakai wanda kasani kana da al'hakin shayo kan matsalan Nasrim a sharawa ta a halin yanzu idan muna son mu kasance dare dole sai mun hak'ura da karatun ki duk inda zanje muje atare". "a a a ya Agrif ba zancen ajiye karatu na saboda shima yana daya daga cikin burina". "to Nasrim so dayawa idan aka hada buri biyu to basa cika gaba daya sai an kashe wani araya wani amma ni zabin ki shine nawa". "gaskiya na zabi karatu Yaya sabo burina ne tun ina yarinya nazama lawyer saboda na nemi hakkin cutar dani da wancan azzalumin yayi wajen ciremin yatsa sai dana girma na k'ara wayo nasan cewa alokacin da yamin hakan bai kai minzalin da za ayi Shari'a dashi ba amma duk da haka banji bana son zama lawyer ba saboda burin daddy na ne". "Ok to Nasrim ni zan zame miki dukkan garkuwa wajen ganin cikar burin ki dan haka nidake zamuyi hakurin bin rayuwa yanda yazo mana dan haka meye matsalan ki game dani ayanzu bayan wannan"?. "Yaya Agrif babban matsala ta shine bari da kayi wannan dan rai nin hankalin yake yanda yaso kana sane da cewa shi ya karbi haifuwa ta bayan ba muharramina bane sannan yazo yashigo min har d'aki batare da neman izzini ko sallama ba dan iko har yasawa yaran mu suna da bada umarnin sunan da zamu kirasu dashi cikin iko da isa". murmushi yayi yana jawota jikin sa yayi hugging dinta Sosai atare suka saki ajiyar zuciya har sunaji bugun numfashin junan su ahankali ya dan janyeta suna facing din juna yace " dan yakarbi haihuwa ba matsala bane wani can daban ma inde likita ne zai iya karban hafuwa musamman da matan suka kasa zab'an suna kuma bawani matsala dan yanuna kulawa ga yaran mu kuma koda nine ita abinda zanyi kenan na maida suban su daddy tunda magadan sune". shikenan amma sunayin da yabada akirasu dashi ne bazan Kira ba". murmushi yayi yana shafa fuskan ta yace " wannan kikon kine na uwa my beautiful wife ke wallahi haifuwar ma wani k'ayatacciyar kyau ya karamiki anya bazamu koma part din muba". ya k'arashe maganan yana Shirin setting din bakin su salatin Hajja ne ya dawo dasu hayyacin su tana tafa hannu tace " nashiga ukku ni lami ke Aisha zoki ganonin meye haka Ummu da Mama da suke parlourn da sauri suka shigo gaban su yana faduwa atare sukace lfy Hajja "Ina ko lafiya ku gano min mejogon yau yau dinnan yakama yake tandewa saura kiris komai ya baru nazo kai Allah ya bawa wannan yarinyar Halima jaraba ko dan jinin inya murai ce ni maryama yau naga jaraba" Ummu hararan Agrif da har yanzu hanun sa yake cikin na Nasrim tayi tace''Hajja ga me lefin nan ai shine ya tako yazo tashi kafice kar nasake ganin k'afanka anan". ta k'arashe maganan tana nuna masa hannan fita fadin irin shidiman da Nasir yayi wa yaran nan b'ata lokaci ne a part din Mama yamusu d'aki namusamman haka a part din mommy da na Ummu dana su Nasrim ya musu wanda duk in da aka kai su suna da komai da za abuk'ata kudin kam yakashe kamar bayaso Nasrim tun tana fasifar yanda Nasuru yake nuna iko akan yaran har tazuba Ido ganin abin yafi karfin ta bikin suna ko center aka kama na musamman aka Sha shagali duk da dagashi Nasir din har Agrif din sun koma bakin aiki su akayi sunan ******************* A yau Nasrim zatayi arbanin kuma ayau Agrif ya sauk'a a k'asan da sanyi safiya dama tunkafin yazo yasa sarkin gida an gyara gidan ta ko ina ya sha finti hatta kayan furniture an canza gashi dama wannan aikin da yakeyi manya kudin ne suke shiga hannun sa saide shi mutum ne mai facaka idon sa idon kudi sai ya b'atar ga kyauta shiyasa Baba yakubu yake cemasa nd'ororo Nasrim kam yaran ta sun warware Masha Allah dasu kamar ba yan ukku ba ga wayo sai faman rawan kan tarewa part din su take a daren ranan aka rakata da Sabin yan aikin ta wanda zasu tayata kula da su Khafulan Shatu da Adama bayan fitan su Izza Nasrim yayi sallama dasu Adama ta barmusu yaran da duk abinda zasu buk'ata dan dama tare suke kwana dasu Bedroom din su na sama tanufa wanka ta fesa tafito bayan tayi shafa'i da wuturi ta zauna a bak'in mudubi mai kawai ta shafa ta nufi wodrop wani English wears mekyau da kama jikin tasa ta dauki turarenta tana fesawa taji an murda handle din kofar tacikin mirror suka hada Ido gira ta d'aga masa tana jifan sa da murmushi ajiye ledan hannun sa yayi ya k'araso inda take ta baya yazoro hannayen sa yayi hugging dinta cikin tsokana yace " kai wannan amarya tawa da rawan kai take keda yakamata nasame ki a zaune a saman gado a lulube da liffaya na tsayi baki kamar ko wane ango kawai sai nasameki ahaka". "au haka ma kace to kafita sai nayi". "No no ni ai hakan yafi min ma alamace na baza aban wahala ba". murmushi tayi tace'' Abban KHALDUM kaje kagan su kuwa".? shiru yayi can yace " zanfi son ki kirani da Abban Amreesh". "Amresh wacece kuma haka". murmushi yayi yace "wanda nake sa ran ayau zan ajiye anan" yayi maganan yana shafa maranta "cikin mamaki tace'' sure baka son na kiraka da Abban KHALDUM ko Khafulan". cikin dan daure fuska yace " because nafison akirani da sunan inkiyar Baban yarinyar mace kinsan ina mutuwar son y'ay'a mata". ita ma hade fuska tayi tace'' amma ai kowane mutum da sunan first born din sa ake masa inkiya kuma su Allah Ta'ala ya bamu". cikin rashin damuwa yace "Ni kuma second born na zab'a sorry zanje na dubasu amma yanzu nafi buk'atar mamar su". ya k'arashe maganan yana cusa harshen sa cikin kunne ta ahankali ya fara kunce igigoyin rigan ta still harshen sa cikin kunne ta dai dai sanda yagama kunce igigoyin rigan yayi k'asa gaba daya dama ba Bren ajikin ta atake lafiyayun books din ta suka bayyana hannu sane yafara rawa ahankali ya d'aga hannun zai Kai kan books din Ringing din wayan sane ya dawo dashi cikin hayyacin sa dan janye ta yayi yazoro wayan Nasara yagani b'aro b'aro ajiki cikin sarkewar murya yace " sorry my wife two minutes". yafita da wayar sai da yaje har parlourn k'asa ya dauka "NASARA ko gani kafi mutum NASARA me wuyar badanci goshin jirgi me wuyar karau ya akayi".? Dariya Nasir yasake yi daga ban garen sa yace " bakomai angon bazauwara me y'ay'a ukku inason katuna da wannan kafin kashiga daga ciki". Agrif ma dariyar yayi yace "hakan ma nagode ai guntun gatarin ka yafi sari ka bani auren bazauwara ai sunnan ne kuma bakaji hausawa suna cewa dumaso kafi sabo dad'i ba Musamman ni danayi dace da macce kamar Nasrim auren me dad'i arayuwa da mosoyi me dad'i dan duk wanda bayyi shiba rayu bata masa dad'i ba kuma yana gaf da tabewa kasan me NASURUDDEEN wllh da na kasance cikin d'akin aure daga ni sai Nasrim jinayi duk wani damuwa ta tafi jinayi kamar danni aka halicci duniya jinayi kamar in........ cikin wani irin tsawa Nasir yace "dakata Agrif yanzu kasani baka san ya gobe take ba musamman me gurba taccen rayuwa irin ka wllh ka dauwa kanka kara da kiyashi". dariya Agrif yayi yace "sorry NASURUDDEEN ai da Karan da kiyashin na cefar su na gama k'onasu tuni rahama ne Allah Ta'ala ya nuna maka mak'iyin ka wawanci ne ka kasa kare kanka daga sharrin sa katuna wannan to na dauki matakan kariya". shima Nasir dariya yayi yace "wanne mataki ka dauka hanyan NASURUDDEEN yana da yawa wllh ba Wanda ya isa ya nuna zai ja dani.......... Agrif haurawa sama yayi ba tare da ya kashe wayan ba yafara kwallawa Nasrim Kira "Hony kina kina zakara yayi Kara bani Rena mafara rik'e son mu a task'i ra rik'e dan babban gida ni bana jan aji soyayyar k'unci ni nazama megida agareki kiyi mini shimfid'a guntafi kuma ta iya sam batayin Shariya randa duk tayi dariya zuciya kauna ta tad'a". da karfi ya sake cwa SO YAKORI HAYANI...... yanda Nasir zai ji da kyu wani irin jifa Nasir yayi da waya yabuga kansa ajikin bango da sauri ya rarumi kwalban giyan da yake gaban sa ya doka a kansa atake kwalban ayi rugurugu a kan sa jini yafara fitowa ya rufe fuskan sa gaba daya baya ganin gaban sa hakan yasa yafara dake kwalaban da suke fashe awajen suna nutse masa a k'afa k'aran da yayi ni yasa Aliyu da yake parlourn shigowa da sauri "What!!!! yace alokacin da yaga yanda Nasir ya maida kaman nin sa "meye haka Sir me yafaru da kai "?. Nasir girgiza kan sa yayi yana fatsar da jinin da rafure masa fuska aiko jinin da yake cikin gashin sai da yab'a ta jikin Aliyu Nasir hannu yasa ya goge jinin fuskan sa cikin muryar Wanda yafita a hayyacin sa yace " ya cucuce ni kashe sa zanyi wllh mutuwa zayyi zayyi mutuwar wahala wannan *FURUCI NA NE* lodinng *To masoya muje zuwa rikicin babban gida za mu kasance a pg 12* *Bj Dan bada shawara ko tambayar ko cin gyara* 08062383027 *Ina k'ara godiya sosai da comment din ku Allah yabar kauna* [4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE* ( _rikicin babban gida_) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* *Kai Masha Allah da masu comment* 🤝 *12* *ban samu nayi editing ba kuyi hakuri idan k'unci garo da typing errors saboda Ina cikin wani uzzu'a* "Nine ajalin sa kashe shi zanyi". da sauri Aliyu ya karasa inda yake ya kamashi ya kwantar akan bed da sauri ya k'ira motan asbiti ba ad'au lokacin ba likitocin suka samu nasaran cire fasassun kwalban da yaka tare a ciki k'afer nasa sai aka amasa alluran bacci d'inkin daya aka masa a kan sa bacci yake sosai Aliyu yana kusa dashi a zaune wayan Nasir ne da yake hannun Aliyu yafara Ringing cikin hanzari ya dauka ganin mommy ce "Abban Khaldum kana lafiya kuwa jiya ban jika dasafe ma haka bayan kuma mun......... cikin ladabi Aliyu ya katseta da cewa "mommy sorry Aliyu ne" "Aliyu ina shi Nasara".? "amm andan samu matsala ne bai da lafiya bacci yake". "What me yake damun sa yana ina a ina yake tun yaushe ba shida lafiya meya sameshi". "Sorry Mom muna hospital amma yana baccin bawani abin damuwa". cikin tsawa tace "Aliyu abinda ya same sa nake son kasanar dani". "amm dama mommy kwalban ya fasawa kansa yana ambaton sunan A'A wai sai ya kashe sa amma de ina ganin family issue shiyasa ban bincika ba". "Subbahanallah me yafaru to tsakan sa da Baban gidan har haka me zafi to sosai ne Nasir din yaji ciwo ne Dan Allah ya yake".? cikin matsanacin damuwa taketa jero masa ambayar "Mommy kar ki damu jikin da sauki kawai yana cikin damuwa ne yasa aka masa alluran bacci". "Shikenan Aliyu nagode amma dan Allah ka kula min dashi kafin gobe in Sha Allah ina hanya". ta kashe wayan tana dialing wayan sarkin gida Bala sarkin gida yana daukan wayan yace "ranki shi dade mommy Allah ya kara miki yawan rai". "Yawwa Bala kasamu password d'ina dan Allah ka shiyamin tafiya Dubai yanzu idan ba jirgin a yiwa Aiban magana yaturo min jet". "Ok ma'am za ama samu dan yanzu Ado yake cemin zai tafi amma sai 4 na yammma jirgin zai tashi insha Allah nan da mintuna 40 zan shirya komai ki shiga cikin masu tafiyar ." "shikenan nagode sarkin gida". Agrif kwance cikin bathtub idon sa alumshi yarasa me zai fassara abin da yake ji farin ciki ko bak'in ciki ashe dama haka jinsin mata yake da sanya nutsuwa a jinki bai taba sanin haka saduwa yake ba sai jiya da ya kasance a cikin wata duniya ashe da duk shime yake da yake kwatan ta abin aransa ashe duk ba haka bane ahankali yake shafa maran sa da yake jin yayi masa wani sakayau shi kansa ji yake kamar an rage masa yawan nauyin jikin sa ahankali yafurta Al'hamdulilih Ala kulli halin ALLAH mun gode maka daka alakta mana jinsin Mata suka zama ababen nutsuwar mu sai idan ya tuna da FURUCIN Nasir na cewa _ni na kwashe romon farko duk Wanda zaka samu to bazai kai ko rabinnawa ba_ dafe kansa yayi yana ci gaba da tariyo kalaman Nasir na ranan kaman yanzu yake gaya masa inda yake cewa _sai de ina maka albishir da matar ka komai yayi zam zam bawai kyan fuska da sura kadai Allah ya bata ba tana da sirrin boye Wanda yafi na zashiri in ganci_ wani irin k'ara yasa tare da dunk'ule hannu sa yadaki bathtub tabbas bai San meye kishi ba sai yanzu inde zai cigaba da nuno wannan abin aransa to zai iya zama ajalin sa Afili ya furta Nasir ka cuceni ka gina zuciya ta da tabon da bazai taba gogewa ba ka b'ata duniya ta Nasir Dak'er yasamu ya lallashi kansa yatashi ya d'aura towels ya d'auki na goge jiki ya yafito yana goge jikin sa ahankali yake kinsawa yana kokarin mantawa da damuwar yana janyo farin cikin har yagama yana murmushi ya k'arasa bakin gadon ya zauna yana murmushi yaja blanket din ahankali har yanzu bacci take daga kansa yayi yana kallon agogon da yake lik'e ajikin bangon 11 pm lokaci ya tafi ya kama ta ace taje taga halinda yaran ta suka kwana ga kuma baccin gajiya da takeyi Wanda idan yayi duba da yanda ta ai'katu bai ci ta tashi yanzu ba amma ya ya iya dole ya tasheta azuciyar sa yace Allah ya isa Nasir hannun sa ya d'aga ya d'aura a goshinta ahankali yadinga shafawa har ta fara bude Ido cikin muryar bacci Sosai tace'' Abban Khaldum bacci". hannun ta ya matsa da daya hannun sa dayan kuma yana cigaba da shafa goshin ta yace "sorry mamyn Khaldum kar mu shiga hakkin su Khafulan kinga zasu buk'aci abincin su kinga yaciga taf shima yana buk'atan arageshi yayi maganan yana cusa hannun sa cikin rigan nata wani irin Nishi mai tsuma jiki ta sakar masa asan da taji tattausan hannun sa cikin rigan nata atake yagigice amma tunowa da yaran yasa yayi control din kansa ya mek'e yace" kiyi wanka ina jiran ki a parloun". yafita Idon ta ta bude tana murmushi tana tone lips dinta na k'asa tafara birgima tana cewa "wayyo rayuwa aure dad'i ya Allah kasa Haruna ya zauna dani daya b'ata fuska tayi tana turo baki afili tace'' kajini da wani wawan dan iskan tunani da dawa zamu zauna ai ni dan ni aka hallici Agrif dani kadai zai zauna Mek'ewa tayi tanayin hanyan bathroom din sai da ta tashi ta gane cewa ashe Agrif ya mata d'anye aiki ahankali ta fara takawa ta b'ata lokaci Sosai wajen tsala make-up wanda tasan zata murgesa dama tasan Agrif dan son gayu ne cikin nusuwa riga da siket tasaka nawani swwiss atumfa yagama zama ajikin ta sosai pink color ne bak'in takali files tasa bata daura dan kwali ba taja rolling da wani yaluluyin mayafin ta bak'i shima ta daura agogon ta na golden tsake juyawa tayi taga gomai yayi ido daya ta kannewa kanta tareda jujjuyawa afili tace na yarda ni me kyau ce anya banfi IZZA kyau ba ummmm aikuma tafini fari kai hakama nagode Allah kowai yayi yanda nakeso a jikina tace tare da fara kwada takun dafiyar da zatayi a gaban Agrif ta canza tafi yafi kala 7 sannan tajuya tafita tana sakin murmushi ganin yana parlou a zaune da jarida ahannu yasa bata san sanda ta canza tafiyar da bata masan ta iya ba a haka take taka steps din duk jikinta yana wani rawan daukan hankali k'amshin turaren tane ya sanar masa zuwanta tundaga k'afanta yafara kallon ta ahankali yake Jan kansa har ya sauk'e a fuskan ta mek'ewa yayi Yana cewa "Masha Allah matar dan gata". murmushi tayi tace'' sannu da hutawa mijin y'ar gata". shama takawa yayi ya k'arasa inda take yana cewa "ban san dame zan kwatan taki ba wajen iya ado ke kenan komai naki ado ne komai kikayi mekyu ne farin ciki da kika bani inde zaki cigaba da bani to tabbas idan nak'ira kaina da dan gatan mazan duni banyi kuskure ba Nasrim kece duniya ta da gaskiya kin can_can ci akiraki NASRIN MINALLAHI WA FUTUHAN KARIBA kinci sunan ki NASARA ce daga Allah NASRIN me kwamshin da sa nutsuwa gaskiya mommy ta zaba miki sunan da yadace dake". turo baki tayi tace'' nide wllh sunan bai min ba tunda mommy ta gaya min wancen bayahuden ne ya zab'amin sunan tun ina ciki". shiru Agrif yayi yana tunuwa tabbas Nasir ne ya zabi sunan tun kafin a haifi Nasrim sai kawai yaji ya tsani sunan kuma yayiwa kansa alk'awarin bazai k'ara k'iranta dashi ba murmushi yayi yana d'an janyewa ajikin ta yace"ok my honey tunda bakyaso daga yau nadena K'iran ki dashi halimatus Sadiya me hali dubu Halima ai mar taban kice". murmushi tayi tana sakar masa kiss akumata tace'' su Khafulan". gyad'a mata Kai yayi tare da kama hannun ta suka shiga d'aki masu renon yaran Fayyat ne kawai yake baccin Khafulan yana hannun Adama Khaldum kuma Shatu da sallama suka shiga duk zubewa sukayi suna gashesu cikin mutunci suka amsa Nasrim tayi inda Fayyat yake acikin gadon sa tace " Allah sarki Alhaji Abu na baccin yake ko me hakuri ba irin Khafulan ba masifaffe". ta k'arashe maganan tana sakar masa kiss goshin sa Agrif ma ya k'arasa yana cewa "ai Abban kike cewa masifaffe to wllh kulldin ki kar Hajja tajiki yanzu tamiki sharrin kin zagi original din shima ya k'arashe maganan yana shafa kan Fayyat din ahankali dan karyatashi Nasrim ta kalli Fayyat na dan tsawon lokaci ta d'aga kai tana kallon Agrif sai taga shima yaron yake kallon "Yaya kana kallon kyau ko Allah jaririn nan kamar mommy ce ta haifesu". Agrif da yalula zangon tunani ya sake ajiyar zuciya shi tausayin yaran nan yake yana tsoron kar ace wata rana asiri ya tonu ya zasuyi insha Allah yayiwa kansa alk'awarin boye wannan sirrin har tsawon rayuwar sa zasu amsa sunan sa tunda dama shari'a tabashi hujjojin Nasir bai isa ya kamsar da kotun musulumci har abashi yaran ba yara nasane tunda da auren sa akanta tasamu cikin ajiyar zuciya ya sauk'e Afili kuma yace " Eh mana sun fiyo kyan mommy". yajuya ya karbi Khafulan ita kuma ta karbi Khaldum suka fita zuwa part din Hajja suna shawo kwana sukaci karo da Baba yakubu " kai Kai Kai Haruna kafin k'asan randa yawan wanka Haruna kan d'aki bade hannu daya ba Haruna ng'ororo anbaka kabawa yaran baya me kyauta adad'a na fadan NASARA 3 A full duniyar Allah mijin nasiriya y'ar Mama me tafiyar k'asaita Baban masu gida baban 3 full". murmushi Agrif yayi yace" Alhaji Yakubu ka kawo mutum 5 wanda kake son suje aikin hajji sannan katara duk kan ma ai'katan gidan nan idan a yan uwan su ko abokan arzik'in su Wanda yake buk'ata to a samu sarkin gida". ya k'arashe maganan yana sake rungume Khafulan yayi gaba baba yakubu yace "allahu akkar wanna irin kyautan three brother kenan kyautan Alhaji Abdulsamad kenan aduk sanda yake cikin farin ciki kai Allah yajik'an maza" "Ameen Baba yakubu nima a yau ina cikin farin ciki ne" washe baki baba yakubu yayi yace "ai da ganin kama anga kwanciyar hankalin Ya Rabbi ka dauwamar Haruna cikin moment din da yake a yanzu". "Amin." Agrif yace sai da suka kusa shiga cikin parlourn Hajja Nasrim tace''da gaske Yaya kana cikin farin ciki?. "Okay dan ban baki giv dinki na first night ba baki sheda ina cikin farin ciki ba kenan zuba ido zakiyi kallo". dungure masa k'eya tayi cikin shagwaba tace'' Allah kai ko tayi saurin shigewa a dai_dai lokacin da mommy take waya hankalin tashe alokacin suka shigo duk hankalin su yatashi dajin halin da nasir yake ciki amma banda Nasrim sai ma dad'i da taji ya gama ratsa zuciyar ta amma ta danne saboda rigiman Hajja Hajja kuka ta fara Sosai tana cewa "na shiga ukku idan akace yaron nan yamutu shikenan babu Abdulsamad ba labarin sa wasu da banne zasu jinye dukiyar sa gaba daya bashida me tunawa dashi niko dama kwana nawa yaragemin wayyo Allah NASURUDDEEN kar ka tafi ka barni". akayi_akayi Hajja kin zama tayi dole da ita aka shirya zuwa Dubai da Abu da mommy da Ummu aka tafi daddy yana da Shari'a gobe dan haka yace suyi gaba zai bisu idan ya Free *Dubai* kuka Sosai mommy takeyi ganin yanda Nasir yakoma hannun ta yakamo cikin sanyi murya yace" mommy ki de min kuka nagaya miki ba abinda yake damuna ". " ban yarda ba Nasir baka k'arya tun kana yaro iya gaskiya kake fada amma yanzu al'amarin ka yafara bane tsoro dubi yanda kamayar da kanka mashayin dole mashayi fa bai san me yake ba shida mahaukaci daya ne komai naka yakoma baya bakada abinci sai giya kaga yanzu dagani sai kai gayamin koma meye yake damunka ada de amatsayin uwa nake a gunka yanzu ko bansan ya nake ba tunda har baza ka gayamin damuwa ka ba saboda bani na haife ............. da sauri yasa hannu ya toshe mata baki yace'' mommy Dan Allah kar ki kawo wannan zance najima Ina gaya miki ni ina mantawa da bakece kika haifen ba mommy adduar ki kawai nake buk'ata amma wllh mommy bazan iya gaya kowa meyake damuna ba sai de namiki alk'awarin daga yau zan dena damuwa zan cire abin araina duk da ni mutum ne da Allah ya halinta idan inason Abu to da zuciya ta da gan-gan jikina...... sai kuma yayi shiru can yace "mommy namiki alk'awarin nadena shan komai ******************* bayan kwana 2 Al'hamdulillah Nasir ya samu sauk'i Sosai ayau su Hajja suke Shirin komawa kuma kamar yanda yayiwa mommy alk'awari ya cire komai aransa har giya yamata alk'awarin bazai k'ara shaba Nigeria Agrif sai da yadauki hutun sati ukku cif yana shan amarci yayi Shirin tafiya bayan watanni 10 Nasrim tana da tsohon ciki su Khafulan ta yaye su tun suna wata 5 dan dama bawani samun nono suke a kai a kai ba tunda tana zuwa school Izza tasake haifuwa wannan Karan ma maccen ta Haifa Adama tana mopin a bedroom din Nasrim taji wayan Nasrim yana ta Ring da sauri da dauko tayi parlourn dashi tana mek'awa Nasrim "ranki shi dade ana kira". dak'er Nasrim tasa hannun ta k'arba tana matse lebe Daga can ban garen Agrif yace "honey yajikin kin fa tadamin hankali sarki gida yace kink'i aje hospital" tana cije lip tace "wllh mommy ce ta hana wai komai normal lokaci ne bayyi ba ni yanzu jikin Fayyat ne ma yafi damu na wllh bashida lafiya gashi ance wai jini za'a k'ara masa kuma wancen bayahuden yace kar a sake a sa sama jinin sai dawa gashi na ya Kamal dana daddy dana Abu duk baizo daya danasa ba". "Sorry my wife kar ki zamu insha Allah nima ganinan zuwa yanzu haka Ina saudia yanzu jirjin mu zai tashi Allah zai baku lafiya kinji". "Yaya Agrif shikenan ba Wanda ya isa ya hana dan iskan can abinda yayi ni ya ikon sa baya tashi sai akan yarana wllh". "Am sorry kin ga jirji zai tashi zan kashe wayan I love you with all my heart". kafin ta bashi amsa har ya kashe Kusan atare Agrif da Nasara suka sauk'a kowanne su direct asbiti yawuce mommy tace a ibi jinin Agrif aka kwada bayyi dai dai ba cikin idon Allah ana kwada na Nasir yayi dai dai aka iba aka sawa Fayyat Nasrim kam alokacin ta kanta takeyi ba ita ta haihu ba sai 4 na asuba tasamu y'ar ta macce Masha Allah da ita tun kafin amata wanka kowa ya ganta sai yace ita masu Khafulan ta biyo sak ba suda ban banci duk a falon Mama ake bayan an yiwa jaririn wanka Hajja ta dauketa tace'' ikon Allah kugano min yarinyar nan har wannan bak'in tabon na cikin tafin k'afan Nasuru bata bari ba kuma itama a k'afar hagu dai_dai inda na Nasir din yake Allah mai iko dubi yanda take juya idon kamar shi asanda aka fito dashi a tiyata". Abu yace " nide bana gane kamannin jariri amma wannan kam tana tunumin sanda Nasir yake jaririn Sosai amma fa Nasir dina yafi wannan me kwalelen kan kyau". dariya akayi mommy tace'' kai Abu kode kana ciki dama Ummu ta sha miya kayi sabon zubi". "Daddy yace "Ah ah wannan tawace saide idan Muwadda ko Ummdatu ko wannan k'anwar tasu yama sunan". Mama tace'' y'ar bak'a sai sadaka". yace "Yawwa to ka had'a harda y'ar bak'a nabaka sadaka" Ummu tace'' ito takwara ta de zataci al'barkacin sunanan na bata d'aki amma banda wannan me idon a tsakar ka". ta k'arashe maganan tana nuna Ummdatu da take hannun Mama Izza ce tashigo da sallama da waya ahannu tace'' umman Khafulan ga Abban Muwadda zai miki sannu". ta k'arashe maganan tana mek'awa Nasrim wayar murmushi tayi tana cewa "Ya Aiban agogon sarkin aiki". dariya Aiban yayi yace "ai kinfini aiki shekara biyu kin ajiye yara 4 aike za a k'ira agogon sarkin aiki". Nasrim hararan wayan tayi kaman yana gaban ta tace'' yamuke daku kuma ai 3 kukayi ko". yace "ai mu auren mu yacika shekara 3 kuma ai keda kika dashi dare daya kika handamo 3 ". "towai kuma ba kun handamo 2 ba barka zakamin ko sa ido?". "yes giwar mata munyi godiya duk da wannan Karan daya tak kikayi bayan kin cimana abincin kusan shekara". k'wafa tayi bata masa magana ba dariya yayi yace" my dear sister nima na dauki hutu gobe zanzo Ina nan za ayi sunna Ina brother A'A". Nasrim daga kanta tayi ta kalli inda Agrif yake gaban tane yafadi daganin yanayin sa sai wani gumi yake fitar wa gaba daya yanayin sa ya canza". kafin tayi magana har ya mek'e yafita dafa kansa dayake jin kaman zai rabe gida biyu yayi yana zaune a bedroom din Nasir yana jiyar fitowar sa a bathroom dan yaji motsin shower Nasir yana fitowa yaga Agrif ahaka kallo daya yamasa yajuya yayi inda wodrop din sa yake wani riga yaciro fari me yankekken hannun yasaka ya dauk'o wandon Marrom iya gwaiwa yasake yana brush din kansa ya sake kallon Agrif ta cikin mirrorn yace" kana lafiya kuwa".? Agrif cikin muryar sa da yake wani irin k'amewa wanda duk wanda yaji sai ya tausaya masa yace" Muhammad meyasa y'ata tayi kama da kai".? ajiye brush din yayi yana d'agowa inda Agrif yake yana jifan sa da murmushi ya dafa kafadan sa yace " wannan wacce iri tambaya ne meye abun damuwa dan y'a tayi kama da uban ta". "Nasir meyasa baza ka dauki makami ka k'ashe ni ba ka huta bana tunanin zanji dacin mutuwa fiyeda da abinda nake ji yanzu ni musulumi ne ubangijina bai yarjemin na k'ashe kaina bazan iya ba amma dan Allah Nasir ko sawa kayi akasheni banga amfanin rayuwata ba kab'ata min duniya ta yanda bazan taba jin dadi ba". murmushi Nasir yayi yace' tun daga yanzu ai nazaci zaka jure ko kazaci barazana ne ai kai shirya d'aukan wanda yafi haka ma tunda kasan ni me fad'a ne nacika bana taba fad'an abu bayyi ba ina amfanin da DAMA TA akan lokaci nafada maka k'addaran Nasrim ba me kyau bane ka gauraya da ita to ni ba da bakami san kashe ku ba da azaban bak'in ciki rayuwa zaku mutu ina son kajira ranan sunan wannan jaririn kaga abinda zai faru amma kafin wannan ga zabi idan kana son lafiya to baka makara ba zaka iya sakin Nasrim kafin satin sunan inba haka ba akwai gagarumin matsala wllh wllh wllh akwai babban rikicin a three brother?". shiru yayi yana sauraron Agrif kozai fadi wani abun amma Agrif yakasa magana can Nasir yayi murmushi yace'idan ba kada abin cewa ni zanje nayiwa y'ata hud'uba sunan ta Zainab wato Mama jummai k'anwar Hajja ta Dardum". Yana gama fadan haka yajuya yafita Agrif jiyayi ko harshen sa bazai iya d'agawa ba kamar yanda Agrif ya barsu ahaka ya samesu dan yau breakfast ma anan bangaren Maman Hajja tace ashiya musu cikin takunsa na Izza da nutsuwa yashigo "daddy Abu Mama Ummu kuntashi lafiya".? a tare su kace morning my Son daddy yace sannu zumunci Nasir ya kakejin jikin naka jiya an ibi jinin ka". "ba komai Dad ni lafiya ma yak'ara min inaga ma yanzu duk wata zanje a din ga iba wllh jina nake lafiya sosai". ya k'arashe maganan idon sa akan jaririn da take hannun Hajja numfasawa yayi yace' Mama amma y'ar ki fa ta iya haifuwa wannan baby girls din itace ontop a kaf three A full". ya k'arashe maganan yana mek'a hannun alaman a basa Hajja mek'a masa tayi tana tura bakin bai gaida taba amma bata isa ta furta ba bayan yamata K'iran sallah da salatin annabin ya mata hud'uba yana mek'ewa mommy ita yace sunan ta Zainab Maman Dardum a mamakin ce Hajja ta juyo tace'' da gaske zainabu Abu tawa mai takwayen suna nasamu cikin umma tace wai Abu cikin umma ta ina sonki Allah yarabani dake ke kenan guda banida wata y'ar uwa maccen Allahu akkar yau ga dan gidan Abdulsamad yace bai gaji da jin sunan kiba tashi tayi ta fara rawa tana cewa Zanabu abu gadon kudi Zainabu Abu gadon kudi". kowa dariya yafara har Nasrim da ranta yake amugun b'ace akan meye Nasir zai din kaga juya su Hajja ta zauna kusada Nasir sai washe baki take tace'' Nasuru ya akayi kayi wannan tunanin kai madallah dakai ai dama nasan kai din na musamman ne jinin Abdulsamad ne fa yake yawo ajikin ka". kowa haka yadinga fara'a ganin Hajja da Nasara cikin fara'a ahaka akayi breakfast ba a ma nemi Ina Agrif yake ma sai de Nasrim tayi mamaki rashin ganin sa ********************** IZZA da Baban ta "Baba baza ka gane bane wllh kowa yafi son yaran Nasrim da nazaci dan anga maza ne sai yanzu data haifi macce nagane ba komai bane nuna ban banci ne shi kansa Aiban fa yafi son yaran Nasrim akan namu komai yace 3 brother idan kaduba Media duk inda ake daura picture to hoton su zakaga ya d'aura yanzu haka ko password din wayan sa dana computer din sa sunan Khafulan ne ga Nasara bai taba ko kallon inda yara na sukeba amma yaran Nasrim tamkar shine uban su nagaji". cikin daure fuska Baban nata yace "Izza saurareni duk wata na sara yana tare da hakuri nace kiyi hakuri akwai wani guba da zai fashe acikin gidan nan wanda Ina sa ran mu zayyiwa dad'i kece da riba amma sai kinyi hakuri matakin na sara hakuri ne". "amma baba ka duba ida yanda za ayi dan Allah". "nace miki akwai abinda yake shirin faruwa wanda yafi guguwar tsafina ma k'arfi kede kiyi fadan Allah yasa yafaru mune da nasara tasu ma ya ishe su basai nayi wani abu akan su ba". "shikenan Baba bari na koma ciki dan na san ko Musanat zata fashe da kuka sai de suce ma ai'katan gidan su goyasu amma bade Ummu ko Mama ko mommy su d'auke ta ba". tayi maganan tana tashi murmushi Baban Izza yayi yana shafa gemunsa afili yace yacika taf rikicin babban gida zayyi fashewa da kowa sai ya hadiyi zuciya yamutu daga ni sai izza da yaran ta zamu rage". Nasrim tun tana sa ran ganin Agrif har dare shiru ga wanya sa bata shiga haka washe gari ma da dare yayi ta kasa jurewa sai da ta dai-dai ci kowa ya tafi part din Hajja ta saka dogon shijab ta fito ahankali take takawa har zuwa bangaren nasu shiru har tafara tunanin ko bayanan sai kuma ta tuno Zakar ya tabbatar mata da yana ciki sama ta haura bata koyi knocking ba ta murda handle din tashiga ganban ta ne yafadi asan da tagan sa a kugunnune cikin barko da sauri ta k'arasa tana cewa "Abban Fayyat kana lafiya kuwa". ta k'arashe maganan tana Jan blanket din hannu ta daura goshin sa zuwa wuyan sa zafi taji rau cikin gigicewa tace'' kai Agrif me yake damun ka kaji jikin ka kuwa".? a hankali ya sauk'e hannun ta ajikin sa yace Halima bana son haramtaccen hannun ki ya K'ara tab'a min jiki abu daya nake buk'ata awajen ki meyasa jaririn nan tayi kama da muhammad".? Nasrim tace"muhammad waye"? ku.............. *Rikicin babban gida* *jiya kunji ni shiru wani uzuri yahana nayi typing ina neman afuwan jira da b'atamuku lokacin da nayi Wanda suka kirani dan jin lafiya nagode da kulawar ku nima inayin ku over* *sannu ku da kogari karatu masoya Ina jin dadin comments naku ina kuma jin dad'i sosai shi yake k'aramin k'arfin gwaiwa muje zuwa rikicin babban gida zanzu za afara* *B JATTKO* [4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE* -rikicin babban gida- NA *BATUL ADAM JATTKO* *13* " waye MUHAMMAD? Haramtattce kuma hannun nawa ?. shiru Agrif yayi yana tunanin anya idan ya zargi Nasrim yamata adalci gaskiya zargi haramun ne kuma ayan da Nasrim ta tsani Nasir bawani abu da zai faru tsakani su wannan wani Shirin Nasir ne dan yasake dulmiya rayuwan su cikin matsala yanzu idan yabari suka samu matsala da Nasrim to Nasir yayi Nasara kenan ko kawai sai yafara wani irin karkarwa alaman zazzabin ne yake damun sa daganan yafara sururu " ammmm ke wacece dan Allah ki kiramin matata Halima ah ah ana kiranta nasssrirm wayyo kaina ne kwarkwata ne a kaina zata ciremin kwarkwata ki kiramin matata kar ki tabani da hannun ki Haramtacce........ kuka Nasrim ta fara Sosai tana jijjigashi "ya Agrif me yake damunka jikin ka kamar wuta nashiga ukku.." tayi maganan tana sakin sa tare da fita da sauri abakin get din part din taci garo da Zakar bodyguard din Agrif din "lafiya Madam".? cikin in nina tace'' Agrif Agrif " tana nuna masa cikin gidan atsorace Zakar yace Sir!.? Yayi saurin shiga cikin ita kuma da gudu tayi part din Hajja cikin kidima take musu bayani a kidime kowa yatashi akayi part din Agrif bai dena sururun ba har Saida mommy ta masa allurai har dana bacci Hajja tace'' ooo ni Lami ina jan ina murnan zamun Zainabu ashe Haruna Yana cikin wani hali haba nifa tunjiya ban ganshi ba Allah sarki me gida Allah ya baka lafiya". Mommy tace'' abarshi yadan huta Abbaty Kai zaka kwana dashi idan dawani matsala sai ka sanar dani". Hajja tace'' to Adamu ka kula da shi Sosai nima badan ban iya bacci sai a gadona na Abdulsamad ba da anan zan kwana yo idan na kwana nan ai sai na manta a shima nida duk juyi sai na masa addua Allah sarki Abdulsamad dan al'jannan Nasrim ba a son ranta ba ta tafi ko cikin dare takira Abbaty yafi so 3 Sai bayan sallan asuba Nasir yabi su daddy gaida Agrif bayan fitan su daddy Nasir yacewa Abbaty "bro kaje kadan samu bacci ina nan". Abbaty Yana fita Nasir ya rufo k'ofan har da murd'a key yazo ya zauma kan bedside yace "wllh A'A ina tausaya maka bansan yaushe kazama me taurin kai ba". tashi Agrif yayi zaune ya kamo hannun Nasir yace " ai nadena na barmaka komai ahannun ka kayi yanda ka keso na baka nan da ahikara dubu 1000 ko zaka gaji amma abu dayane bazan saki matata Halima ba yara kuma da kake tara mana wllh ba ragata kayi da komai ba sai ma k'aruwa dana ke samu ko yanzu na mutu yaran nan amatsayin nawa suke ni zanfi samun adduar su fiye da kowa ake zuwa gidan marayu ma ake daukan yara arena balle ni yaran Dan uwana makusan cina Wanda suka fito ajikin Nasrim yarinyar da bani da kamar ta wllh godiya ma yakama na maka musamman yaran da suke fitowa da kalan kyu na daukan hankali shiyasa kowa yake son su saboda albarkacin wannan kyan da suka gado". shiru Nasir yayi da alama yarasa abincewa wayan Agrif ne yayi ring hannu yamek'a yajawo akan bedside murmushi yayi ganin Nasrim ce yana d'agawa yafara mata waka " _TILAS GANIN MU TILAS BARIN MU KAUNAR KI TUN DA NAYYI NISAN SO BA BATUN NA FASA KO ZA'A CE MINI IN BADA RAI FANSA_". wani nannauye numfashi ta sauke cikin sanyi murya tace "Al'hamdulillah Abban Fayyat wllh na tsorata jiya ya jikin naka yanzu".? cikin tattausan murya yace" naki din sai kin rama min wak'ar da namiki". Murmushi tayi tafara _ME KAKE SO YAZA MA ALAMA DAN AKWAI SABO INKO YARDA KAKE BUK'ATA TO GASAN YA RABO DAN KAI GUDA NE DA BA KAMAR_ shi kenan ". "Eh ya 3brother ya baby".? tace "ga baby ai su brother suna wajen mommyn kasan wai wancen bayahuden yace agun ta zasu zau nima har yazu banga Fayyat ba tunda aka masa k'arin jini". yace' kar ki damu ai Mama tana da sauran yaran rik'o awajen ta mommyn dama ya dace abawa jikin Fayyat kuma da sauk'i jiya ai ni na dauk'o su bayan munzo ne zazzabin yazu ba min". "to kai ya naka jinkin.? "Al'hamdulillah ba abinda nakeji yanzu sai son ganin ki". hakade suka k'araci firansu Nasir yana kwance agefen sa kamar baya ji har ya kashe wayan ya maida kan bedside yayi rigin gine yana kallon sama yafara wak'an _zama na aure yana da dad'i yana da dad'i ma'arata ashe soyayya da dad'i_ sai kuma ya mek'e tsaye yana taku ahankali zai shiga bathroom har ya murd'a handle ya juyo yace " na fad'a na k'ara wanda yaso ka kaso shi wanda ya k'ika ka kleshi hassada babban ciwo a zuciyar me k'ullaahi kuma duk mai halin muciji bakin sa bayi kyan hali ba wani bai yadda JALLA keyi ba Bai yadda da k'addara ba to naga tuni yayi gaba". ya k'arashe maganan yana shegewa tare da rufo k'ofan Nasir kwantar da kansa yayi yana karanto inna'lillahi dan haka kawai yaji gaban sa yana mugun faduwan da bai san dalili ba wayan sane yayi Rig a sanyayi ya jayo acikin a'ljushun a kasalance yace "Shateema ya akayi". cikin kuka shatima yace "Yallabai Aiban Aiban ya mu tu..... azabure Nasir ya tashi "me what kace me". "Sir saide muyi hakuri wllh duk wani kwaje kwaje anyi har yanzu bamu gano meye mussababin mutuwar tasa ba ni ya ai'kani airport ina masa cuku cukun tafiya kawai sai Akkram ya kirani yana kuka wai yallabai Aiban ya mutu wllh klau muka rabu dashi.... "k'arya kake shatima Aiban dinmu ba yanzu zai mutum ba... Agrif jin sunbatun Nasir yasa shi fitowa da sauri Nasir sakin wayan yayi ya zube a bak'in gagon tare da mek'e kafafuwa Yana cewa "! Allahuma gafurni'walhamni". Agrif yace" Nasir da gaske ne inna'lillahi'wa'ain'na'ilaishirajju Ummu Ummu Ummu ya Ummu zatayi yau me kunnuwa ki zasu ji...... Humairah ce tashigo da gudu ya Agrif Dan Allah kazo dan Allah kazo ka hana ya Kamal wai kuka yake ance masa ya Aiban ya rasu Dan Allah ai bazai rasu yanzu ba ko? Dan Allah kazo ka hanashi kar Ummu taji". ta k'arashe maganan tana fad'awa jikin Agrif din cikin k'an'k'anin lokacin mutuwar Aiban yagama ras'a iyalan three brother kowa kaga abin tausayi ba me lallashin wani Allah sarki Izza masoyi ya tafi sai cikin dare aka samu daman isowa da gawan Aiban dan haka tsutura sai washe garin Nasir komai nashi ya tsaya cak yazama kalan tausayi dan Aiban yana da babban mushin manci a cigaban duk company sa shi Aiban mutum mai Amana da aiki da zuciya daya duk yafisu horuwa a aiki aran da akayi sadaka bakwai aranan Nasir yasamu Agrif har cikin d'akin sa ahankali yake takawa hannun sa zube cikin aljuhon wadon sa fuskan sa tattare da damuwa ya k'araso kujera yaja ya zauna suna facing juna da Agrif da ya zuba uban tagumi Yana tunanin dan uwan sa Aiban me damuwa da damuwar kowa Sarai yasan Izza ba zabin sa bane amma yana cewa ya aure ta dan yasamu shi ya auri Nasrim ya karbi abin da hannu bibbiyu goge guntun hawayen da yazubo masa yayi ya dago yana kallon Nasir da yazuba masa Ido Nasir numfashi ya sauke yace am sorry my brother munyi rashi muyi rashi ashe dama haka mutum yake lalle lokacin da Abban yarasu bamuda wayo bamu San meye rashi ba sai akan dan uwan mu yanzu shikenan yaran sa Muwadda da umdatu da Musanat duk sun zama marayu Allah kamamu ikon rik'e su da amana insha Allah inde Ina raye yaran Aiban bazasuyi maraici ba Aiban ya bautu a gidan nan". ya k'arashe maganan yana dauke guntun hawayen da yazubo masa Agrif yace" mutane masu yawa ne suka mutu a wannan yammacin mu ma da Allah ya jin k'ir ta mana Allah yasa muyi abubun da zai zama fujjan da zai sa daman mu zai rinjayi hagun mu duk Wanda akace daman sa tarinjayi hagun sa to shine mafi girman dacewa Allah ka gafurta mana". gyad'a kai Nasir yayi yace "Agrif mutuwan nan yagama sanyaya min jiki Agrif yanzu Agrif yazamuyi dasu Fayyat da k'addaran su yazo da haka Agrif na tsani abin dana aikata tun randa naji labarin cikin Nasrim na tsani ZINA yanzu idan da NI NE na mutu mezan gayawa ubangijina dan Allah Agrif kayarda musanar da iyayen mu 3 brother yarana ne nasan duniya zata zageni zagin da za'a min shi zai rage min wani zububin sannan ko bakomai yaran idan sukasan nine uban su zasu yafenin tunkafin mubud'i Ido mugan mu agaban ubangiji". Agrif yace" hakan bazai yuwu ba saboda kare mutuci gidan mu da rayuwan Nasrim idan Nasrim taji wannan abun ni kaina sai ta tsane ne sannan idan mukace su Khafulan mazane zasu iya jurewa rayuwa duk ta inda yazo musu ita Zainab macce ce ito abin zaifi damu kuma zai shafi rayuwar ta sosai". Ido Nasir ya zaro cikin sanyi murya yace" wai kana nufin ka yarda Zainab ma y'ata ce wllh ni rabona da nasa Nasrim a idona tun washe garin haifuwar 3bro Zainab yar kace halaliyar ka abin da yasa da ka tambayeni na amsa maga da eh wllh saboda ina son kaje kayi ta kuntatawa Nasrim ne amma wllh Zainab ba y'ata bace na gayama natsani Zina tun ran da na san Ina da d'an shege". Murmushi Agrif yayi yace' kadena kiransu y'ay'an shegu sud'in y'ay'an k'addaran ne Allah yariga ya k'addara rabon ka ne a farkon nawa da Allah bai k'addaran ba baza ka samu daman hakan ba kuma Al'hamdulillah Allah ya rufa asiri". "Agrif kana nufin ka yafemin duk abinda namaka ". shiru Agrif yayi can yace "na yafe dan nima ina son Allah ya yafemin amma sai ka dage wajen neman yafiyar ubangiji "Agrif Ina neman yafiyar ubangiji amma bazan iya hakura da yara na ba kome zai faru nide na maka alk'awarin na rabu da matar ka amma yara dole koma me zai faru za a ban su". Agrif yace" hakan ma bazai faru ba ai kai baka gudun abin kunya ne". mek'ewa Nasir yayi tsaye cikin b'acin rai yace" Haruna bana gudun duk wani abinda mutum zaice ai nafi son ma a zageni". Agrif yace "to ni Ina gudun abin kunya dan haka yara anan duniya de yarana ne alashira su tashi da sunan ka". "Agrif baka isaba wllh ka kwace min dama biyu lokaci daya mata da yara". Dariya Agrif yayi yace "anzu wajen dama ai najima da sanin son Nasrim ka ke wawanci ya hana da mallakan ta a lokacin da na baka dama kak'i AMFANIN dashi da ka aure". Kallon sama da k'asa Nasir ya masa yace " Haruna inda Ina ra ayin hakan tun farko baka same taba amma kasani a kwai gagarunin rikici akan yaran na ka ba yanzu ba". shima Agrif cikin b'acin rai yace"saide duk rikicin da za ayi ayi ni ma ina son yaran bazan bada ba". Nasir yace "Ok shikenan". tare da juyawa yafice Agrif zubewa k'asa yana furta Al'hamdullah Allah ka fitar ni a duhun da nake son fita Zainab y'ata ce ******************* " Izza cikin kuka tace "Baba dama abinda kace kana hangowa mune zamu fad'a ciki Baba bokan cinka bayyi min amfanin komai ba gashi nice na tashi amatsayin bazawara yanzu shikenan idan nagama tagaba maza zasu dinga fito min ace nayi aure nabar gidan 3 brother". "Ke dakata IZZA kina abu kamar ba jini na ba tabbas banyi aikin bokanci akan kowa agidan nan ba saboda na hanko abinda yafi karfin tsafina amma awai rigima Sosai kozuwa gaba ne dan daren jiya ma sai da nayi duba kin tuna tun gafin kuyi aure da Aiban nace miki Ina mamakin gani akwai aure tsakanin ki da Aiban sannan akai a tsakan ki da Agrif amma na Aiban yafi al'kairi to jiya ma duban da nayi tabbas akwai maganan aure tsakanin ki da Agrif amma gaban abin kuma rikici ne amma bansan dalilin rikin ba zanci gaba da dubawa na tabbatar bai shafemu ba mutanen gidan ne fa masu shegen sadaka da kyauta duk wani masifa yana zuwa musu da sauki". dariya Izza tayi tace'' Baba kace akwai maganan aure tsakanin na da Agrif amma idan hakan ta faru zanfi kowa jin dad'i wallashi Agrif yafi Aiban iya soyayya kaga yanda yake yiwa Nasrim ne wllh dama Nasrim haushi take bani iko da gadaranta yayi yawa komai fa itace kan gaba agidan nan daga Mama har Ummu komai saide suce Nasrim atambayi Nasrim ni Baba inaso kasa tsanan Nasrim azuciyar kowa agidan nan fiye da yanda Nasara ya tsaneta". dariya Baban yayi yace "kai Izza lalle ke jina nace yanzu Nasrim din da itace silan zuwan mu gidan ta kanta zaki fara". "Eh baba bari nakoma kar wannan kini bebbiyar shohuwar can ta fara nemana dan tana takuramin wai macce me tagaba bata yawa nagade takaba kwana 40 ne sauran watannin idda ne a Ina akace me idda bazatayi yawo ba tana abu kamar jashila". ta k'arashe maganan tana mek'awa tayi gaba akofar shiga part din Hajja suka hadu da Nasrim tana Shirin fitowa tana ganin Izza tace ''yauwa dama ke nafita nema mutumiyar tun dazu take fadan ina ki kaje". murmushi Izza tayi tace'' wllh naje wajen Baba ne kinsan jiya yadan yi zazzabi". "Ok ankai shi asbiti kuwa". Izza tace "Ina bai je ba". Nasrim wayan ta da zaro tayi K'iran Bala sarkin gida yana dauka yace " ran madam ya dade". "Sarkin gidan dan Allah akira dr yaduba jikin baba Mustapha kuma dama Ina son dan Allah a dauke shi a cikin ma'aikatan gidan tunda shima yana cikin ahalin gidan nan a gyara Koda bedroom da parlou ne a part din Baba Nasuru amma yagirmi zaman cikin ma'aikata". "Ok ranki yadade baki da damuwa". tana kashe wayan Izza ta fad'a jikin ta tasa kuka tace'' Nasrim kin gama mana komai a duniya bamuda bakin gode miki". ******************* *Agurguje* *bayan shekara biyar* Nasrim tasake haifuwa d'an ta me kaman Agrif an mai da sunan Aiban shekaran sa 3 a yanzu a kan ALLAH wllh a wannan karan sai kafito kanuna Kai mafa kana da iko akan yaran ka haba ya komai sai yanda wani yace akan yaran mu makarantan k'asan nan duk bai isa ba sai ya d'auke min yaran da ba sufi sheka bakwai ba a duniya yakai su wani k'asan dama yanzu ma kana ganin yanda muke fama da Khafulan duk kokarin tarbiyar mu yaro kamar ba mayi baya jin magana bawan da ya isa ya hanashi ga daurin kai da iko da isa baya tsoron kowa ace afita dashi k'asashe turawa ya sake lalacewa wllh idan kaga an fitamin da yara to wllh mutuwa nayi ko zasu fita abari sai sun mallaki hankalin kansu kum...... "Ummy Papan mu ne fa yafada ke meye naki da zaki hana wllh nide ba Wanda ya isa yahana ni zuwa London makarantan mekyu ne ai Papa ya furon videon makarantan ke dama bakya sona muta.... marin da yaron ya sha awajen Nasrim shi ya dakatar dashi maganan defe k'unci yayi yana kallon ta ido cikin ido yace "kika mareni wllh sai na fadawa papa kuma agaban Abban kika dakeni bai ce komai ba". ya k'arashe maganan tare da taka steps da sauri ya haye da alaman de waya zaije yayi". ba afi mintuna 3 wayan agrf yayi ring Nasir ne dauka yayi yana murmushi yace "a a papa ankai k'aran ummy kenan". "dakata Agrif ba wannan ne damuwar ba ina ga lokacin da nabaka kafito ka gayawa matar matsayi na awajen yarana yayi wllh ba barazana nake ba Kai kasani". dariya Agrif yayi yace"kayi yanda kaga yadace". ya kashe wayan yana kallon Fayyat da yake masa magana Fayyat yace " Abban wai kaje inji Hajja kai da ummy". Hajja tace'' to dalilin ta raku anan shine Ina son hada aure tsakanin Izza da Haruna Wanda ina fatan yazama alkairi ". Abu yace" Hajja aure kuma ".? "Eh wllh kuma duk Wanda yayi yunk'urin hana auren nan to mut zai mutu ayi bashi saboda ni naga ishara akan auren Abdulmajid da Fanna rabo ya kashe Abdulsamad yanzu inda nayi kishin d'ana na hana ayi auren da rabon Nasrim mut zai kashe ni ashi bani". shiru daddy yayi amma gaban sa yana faduwan dan shima yasan kishin y'ar sa Abu yace " gaskiya Hajja wannan bame yu" "Kai gafara can rufemin baki meyasa sanda Abdulmajid zai aure Fanna baka ce bazai yuwu ba saboda ita Aisha ba y'ar gida bace ba sai yanzu da abin yazo takan y'ar ku wato bakaso ayiwa Nasrim kishiya ko t....... tashi Nasrim tayi tsaye tanawani girgiza kai tace'' wllh awannan karan ikon ki da isar ki bai samu gurin zama ba kuma gigin tsufanki bai gaya miki gaskiya ba wll...... marin da daddy ya wanke ta dashine ya k'atsar da ita wani irin ihun murna Khafulan ya saka yace "yeeeeee daddy yarama min marin da tamin bari naje na gayawa Papa........... *Mu hadu a 14 Insha Allah* *ina sake baku hakurin rashin jina a akan lokaci wllh Ina da uzuri sosai ne* *08062383027* [4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE* ( _rikicin babban gida_ ) NA *BATUL ADAM JATTKO* *14* Agrif ne ya mek'e tsaye yace "daddy maza ne suka k'are a duniya zan auri suruka ta matar k'ani na dade ace nine na rasu sai Aiban ya auri matata amma ni babba ai da kunya kuma ba ga Abbaty ba shi ya dace ya aure ta..... kuka Hajja tafara Sosai tana cewa "Abdulrahaman kun gaji dani kungaji dani agaban ku yaran ku suke nunawa ban isa ba Allah sarki Abdulsamad tun Halima tana y'ar tasisiya Haruna yaba sa ita godiya ma yamasa amma gashi ku kun nu na ni ban isa da yaran kuba...... Daddy yace "Hajja dan Allah ki dena fad'an irin wannan Magan ganun taya zamu gaji dake Insha Allah ki bamu nan da kwana biyu zamu shayo kan abun". tana jan majina tace'' ni bawani wanaki da zan baku nagama yanke hukunci ba inda yarinyar nan Izzatu zata fita tana gidan nan yo Allah na tuba idan Izzatu tabar gidan nan ai na banu ai saide na bita abin da take min akwai mai yimin shi cikinku da yaran naku yanzu gashi bazawarai sun fara fito mata za su rabani da ita akan me bazanyi abin da yadace ba". Agrif jan hannu Nasrim yayi suka fita su daddy kuma suka zauna lallashin Hajja "haba my wife nifa ban amsa ba kuma wllh duk yanda za ayi Sai de ayi bazan taba yarda ba". cikin tsawa Nasrim tace "ai wllh Kai ma da lefin ka yanzu ta isa ta tukari wancan bayahuden jikan nata da take tsoron sa ne tun shekarun baya da ya mata ta tas kaji ta sake masa magan yayi aure ne wllh ban taba jin na tsani Izza ba sai yanzu wai duk wannan abin da ake ko ta d'ago kanta ta naji". "Please Sadiya ko mutuwa kikayi bazan auri wata ba zan cigaba da renan soyayyar ki ta isheni". numfasawa tayi tace'' to yanzu ya za ayi kasan matar nan idan tafara abu sai tayi shi yanzu zata sako sau Abu agaba har sai sun mata yanda take so". shiru yayi can yace " kiyi hakuri nan da sati 4 zan gama aikin da yakawo ni ba dan Kamal magan daci bane ma da yanzu munci k'arfin aikin muna gamawa zan daukeki mutafi tunda kin gama karatun idan muka tafi ai basai ta ganmu ba ni yanzu jikin Aiban ne yafi damuna har yanzu bai dena aman bane?". "Eh Wllh bai dena ba zazzabin ne ma ajikin sa itama Zeenat banajin dad'i a part din mommy ta kwana". "Subbahanallah meyake damun ta".? "Wllh ban sani ba mommy ce take gayamin jiya amm..... kiran wayan Nasrim ne ya katse ta tana dubawa taga mommy ce tana picking mommy tace'' kizo ki same ni yanzu ke daya a sama". jin yanayin muryar mommy yasa gaban Nasrim faduwa tace'' mommy lafiya?". tayi maganan tana mek'awa tsaye Agrif shima ya mek'e yace "lafiya". Nasrim tace" mommy ce tace'' nazo ni daya ina zuwa". tayi maganan tana ficewa mommy ta zuba uban tagumi Nasrim ta shigo har ta zauna mommy batace komai ba kanta a k'asa Nasrim tace "mommy dan Allah kece kadai kika san yanda zaki shawo kan daddy dan Allah karki bari ya yarda da abin da Hajja tazo dashi wllh zai iya zama babban matsala a gidan nan". Mommy kamo hannun Nasrim tayi ta d'aga kai ta zubawa Nasrim idon ta da suka gama canza kalan ja Nasrim tsorata tayi da ganin yanayin yanda idon mommy ya kumbura yayi ja cikin in nina tace'' mommy me yake damun ki akan maganan auren Izza ne wllh nim..... "Nasrim ba wannan ne damuwa ta ba kinsan meye dalilin jinyar Aiban da Zeenat".? 'Ah Ah". Ahankali mommy tace "To GUBA aka basu". "What mommy guba waye zai bawa yarana guba me nayi da za amin haka wa nacuta wllh bazan yarda ba". tayi maganan a gigice tana mek'awa tsaye kamo hannun ta mommy tayi tace'' please Nasrim wani abun yafi gaban a bayya nashi dan idan baka iya kama barawo ba shi b'arawo zai kamaka ke lawyer ce kin san komai ki nutsu sosai bana son kowa yasan wannan batun dan idan meshi yasan mun sani zayyi kokari sake sirrace kan sa amma idan mun nuna bamu gane ba zamu fi saurin gano me lefin". Kuka Sosai Nasrim take tace''mommy ina Zeenat ina Aiban din mommy mutuwa zasuyi ko"?. cikin kuka mommy tace'' insha Allah Zeenat baza ta mutu ba dan yanzu an samu kan abin kuma ita bata ci dayawa ba kinsan ita bata wani cin abinci sosai so bai higa jikin ta kamar Aiban ba tana gidan Dr Hafsa anjima za adawo da ita amma Aiban kam sai adduar". "yanzu mommy wa kike ganin zai iya min wannan".? "Nasrim ke lawyer ce ke yakamata ki gano ko ma meye amma nafi jin duk wanda yaso ai kata hakan ba akan komai bane akan dukiya ne ganin bani da kowa sai ke ke kuma Allah ya al'barkace ki da y'ar dan haka ma kusan tan mu sune abin tuhumar mu". Nasrim ta gyad'a kai tace "Mommy idan ko hakane ba Aiban da Zeenat kad'ai za aso halla kawa ba hadda ni dake da sauran yaran". "wannan shine tunanina nima Nasrim amma dan Allah dame muka raji mutane"?. Nasrim tace "mommy bazamuyi saurin zargin mutane ba sai mun zauna da yaran mun binciki waya basu wani abinci ko sha zai iya yuwama ko a makaranta suka saya ko kuma wani akasin aka samu". girgiza kai mommy tayi tace'' Ah Ah duk nayi binciken wannan guban me tsadane sosai da gayya aka saka kuma yana iya kaiwa watanni ajikin mutum bai fara amfani ba amma idan yafara yana kisa sosai". "Mommy nashiga ukku dan Allah mommy kisan yanda zakiyi kar na rasa Zeenat ko Aiban Allah Agrif yafi sonsu fiye da su Khafulan ma". " insha Allah zasu tashi amma inason ki kula dasu Khafulan Sosai duk yan da akayi yanzu su ake hari akan su zamu d'ana tarko zasu koma part dinki gaba daya akwai camara da za'a saka musu ajikin rigunan su kinga ke kina da kula sosai kuma part din ki ba ma'aikata ajiye wani batun kishin ki kula sosai da wannan matsalan". "tab ai mommy batun kishi ma abin dubawa ne dan wllh zan iya kashe duk wani wanda yaso yakawo min cikas arayuwar aure na wannan *FURUCI NA NE* ". "Nasrim baki da hankali meya hadaki da irin wannan FURUCIN baki san yana da illa ba wannan furucin naki ma zai iya janyo miji abinda bakya so din ai". "Kai mommy ke dama haka kike bakya so ki yiwa mutum addua mekyu". "Ummm Nasrim shifa rayuwa yanda ka daukeshi a haka zai zo maka musamman kishi duk ta yanda kika daukeshi ta haka zai zo miki idan kin daukeshi da sauk'i zai zo miki da sauk'i idan kika dauka da zafi haka zai zo miki ba wani adduar da zan miki Wanda zai canza k'addara sai muyi fatan yazo da sauk'i dan haka ki shafawa kanki lafiya ki dauki Izza amatsayin abokiyar zama dan Hajja bata magana batare data yishi ba.......... "to wllh mommy awannan karan ta tafka kuskure dan wllh inde Ina raye ni kad'ai ce matar Agrif". "Nasrim wai dama haka kike amma abu kadan kice Allah yace annabin yace kina da sani amma kina takewa". "Mommy inde akan kishin ne koma meye a fadam....... Shigowar Mama da Aiban a hannun tana kuka ne ya k'ase su mek'ewa tsaye mommy da Nasrim sukayi Mama kwantar da Aiban tayi agaban su mommy tazube tana kuka "Dr Fanna shikenan Aiban ashe ciwon ciki bana tashi bane". Nasrim ma zubewa tayi tana d'aga hannun yaron tace'' mommy yamutu mommy Abdallah na ya tafi mommy waye ya aikata min haka meyake so awajena....... Mama dafa Nasrim tayi tace'' Halima bar fad'an haka addua zaki masa Allah yasa macotane Allah da yabaki shi ya kwace muma duk zaman jiran sa muke ". Nasrim fisgewa tayi tace'' Mama ba Allah bane baruwan Allah gub...... da sauri mommy ta rufe mata baki tana janta kan gado tace'' Nasrim kar na k'arajin kinyi magana ki barwa Allah". "Cikin wani irin k"araji tace'' mommy bazan iya ba wllh d'ana d'ana Agrif ne yashigo a gigice yana " Ina Aiban din Ina yake Mama na shiga part din ki a na kukan mutuwar d'ana wllh bai mutu ba......... Abu da daddy ne suka shigo sai Hajja da Ummu kowa yayi kukan rashin yaron dan yaro ne me fara'a da shiga rai irin de halin Agrif ************************** *bayan sati 2* Zainab de ansamu anshawo kan abin Al'hamdulillah da nisan shananta ta warke amma har yanzu de ba tayi normal ba dan kullum ciwon ciki duk tarame abin tausayi tana part din mommy cikin kulawar ta sosai ko aiki ta dena zuwa in yakama taje office to tare suke zuwa tana kula da cita da Shanta sosai ********************** " haba Halima Allah da yabamu Abdallah shi ya karbi abunsa kuma baga su Khafulan ba dan Allah kiyi aiki da taushidin ki shi k'addaran baya shawara da mutum idan zai zo Ai kin ga misali ya Ummu taji da Aiban babba yarasu kinga tayi tawakkali". "Abban Fayyat nasani inda rasuwa ta Allah yayi bazan damu ba amma gub........ shiru tayi tana tuno gargadin mommy nacewa duk kusan cinta da mutum kar ta gaya masa dan makusan tan sune abin zargin su duk da tasan da wuya Agrif ya cuar da ita bata zagin sa kwata-kwata sai de abin akwai daure kai to waye yake son ganin bayan su "ki k'arasa mana kamar ya ba mutuwar Allah bane kawai wani da yake da ikon rayawa ko matarwa bayan Allah".? "Ah Ah kawai Ina tunanin meye musabbabin jinyar Abdallah ne". hannu ta ya jawo yana shafawa a hankalin yace' my dear kiyi Ima'ni k'aran kwana ne ajali ne Allah zai bamu wani ko.... shigowar message cikin wayan Agrif ne ya k'asar dashi wayan yana hannun kujera kusa da Nasrim a mamakin ce take kallon wayan tana kallon Agrif cikin tuhuma tace'' Izza!? . hannun ta sa zata dauki waya yayi saurin dafewa cikin wani irin k'arfin da bata san tana dashi ba ta tun kud'a hannun nasa tana mek'ewa tsaye da wayan ahannun ta taren da shiga cikin message din tana karantawa a fili _kasan Allah ba wasa nake ba tun zuwan mu jiya ban sa komai abakina ba wllh abin da na jure a mijin baya yanzu kaina yawaye Ido na ya sake budewa bazan iya ba dole zaka waremin lokacin_ _gaskiya my heart sabo da kai na musamman ne a rai na kai d'aya ne a zuciya karik'e ka aje komai wuya na dau aniya_ Sai wanda da alaman tun 23 minute ago ne wanda shi yasake tunzura Nasrim inda tace _da alaman muguwar ta hana ka d'auki wayan ko?_ da sauri Nasrim ta fice da wayan a hannun direct part Hajja cikin bugo kofa tayi Izza tana zaune kusa da Hajja tana b'are mata ayaba nata bata cikin wani irin zafi Nasrim ta cukumo Izza ta tsayar da ita tare da zuba mata zafafan Mari wani uban naushi ta Kai wa bakin Izza sai ga hakori nan atake ta canzawa Izza kamannu Hajja komawa tayi gefe tana rusa kuka nata cewa Akira mata Abdulmajid ga yarsa zatayi kisan Kai so daya Hajja yayi yungurin shiga tsakanin su Nasrim ta tunkudata gefe nan take ta kama konkoso tana wayyo ta garya ni zata kashe y'ar mutane ku kiramin Abdulmajid ". Daddy yana wajen aiki aiko daga Mama har Ummu da suka shigo kasa banbare Izza sukayi a hannu Nasrim gashi da k'er take sauke numfashi sai maza mutum hudu ne ma'aikatan gidan suka samo na saran kwatan Izza da tagama jigata kuka Baban Izza yasaka yana cewa "shikenan Hajiya ta kashe min Izza dama ita kenan dani". sarkin gida ne yasa aka tarkata Izza zuwa asbiti daddy da Abu zube suke agaban Hajja sai hakuri suke bata a kan tayi hakuri ta kafe dolle sai an daura auren Izza da Haruna in ba haka ba zata fita tabar gidan kuma sun rasa ta kenan har abada Nasrim ta doka tsalle tace'' Wllh Wllh in ko akace za ayi haka saide cikin ukku a rasa daya koni ko Izza ko Harunan". Daddy tashi yayi zai cakumo Nasrim tayi kofar fita da gudu sai da taje bakin kofar tace "aide rigiman duniya dame rai akeyi ko wllh muzuba dagowa wannan *FURRUCI NA NE* ba zan taba zama da kishiya ba". tafice Hajja tace'' to kaji ko Abdulmajid kaji de ko duk abinda ya samu Agrif ko Izza Nasrim ce ka sheda a matsayin kana alk'ali Hajja tasa anyanke ranan auren Izza da Haruna wata daya mommy ta numfasa tace'' amma Hajja da an yan ke auren da gaggawa yin auren ko da zuwa gobe ne dan asamu Nasrim ta hak'ura dan duk wannan abin da takeyi barazana ne idan taga anyi aure dolen ta zata hakuri". Hajja tace'' sai de ta mutu amma Izzatu auren gata zan mata bazawaran da tayi shekara 5 ba miji zan yankewa aure kwanta daya a wannan zamanin da ciwon sanyi yayiwa mata yawa ai sai na gyare ta tsaf". haka de aka tashi ran kowa ba dad'i ********************** "Halima ki dauka wannan k'addaran mu ne k'addaran bata shawara da mutum da ban zabi hakan ba wllh Halima an biyo ta hanyar da aka fi karfina ne ba yanda zanyi ne Abu ya tilas tani kuma wllh k......... "dagata Haruna bana son jin komai daga munafikin bakin ka kowa yayi abin da yaga zai iya". "shikenan amma dan Halima kidena FURUCIN kisan Kai kiyi ta maimaita inna'lillahi'wa'ain'na'ilaishirajju kiyi abakota da Qu'ani kamar yanda kike da tabbas shedan yana son yayi galaba akanki ". ajiyar zuciya ta sauke tana cije labe ranan de kusan a zaune suka kwana daga ita har Agrif washe gari lokacin fitan sa aiki ma bayyi ba yafita acan yayi breakfast ma saboda masifar Nasrim gashi shima a mugun gajiye ya shigo cikin office din gakuma bacci da bayyi ba sai kawai ya kwanta yabar Kamal da aiki Nasrim kam tadan bi hawaran Agrif dan kusan wuni tayi tana karatun Qur'an da yamma tana zaune tazuba uban takumi Humairah ta shigo rai a b'ace ta zauna Nasrim ta kalle ta tace'' Hummee yade.'? Humairah iska ta fesar tace'' wani rainin hankali nagani a status din Izza da ya Agrif". "Agrif kuma". mek'a mata wayan Humairah tayi Nasrim hannu na rawa ta k'arba na Izza ta fara budewa inda tarubuta wasu kalman soyayya a saman picture din Agri kamar haka _ina yawan kaunar ka a zuciya ba shakka komai wuya ko duka alk'awar naka na dauka_ Sai na Agrif da yasa wa saman hoton Izza kalma kamar haka _ko rana da wata zasu dena haske gimbiya ta sai ke soyayyar ki har abada I love baby_ murmushi Nasrim tayi tana maidawa Humairah wayan tace'' tabbas rana dawata zasu dena hasken kamar yanda yafada wllh cikin mu sai wani yadena ganin gaske a yau ba gobe ba". Humairah tace'' subbahanalla Nasrim wannan ba kalman musulmi mai cikekken imane bane". dafa kafadan Humairah Nasrim tayi tace'' Aisha kenan ke kin sani a fannin kishi Imani na yana da mugun rauni komeye zan iya ai katawa a yanzu jina nake nida gawa daya ne ni Agrif zai tozar ta". ta k'arashe maganan tana daukan wayan ta cikin sauri da samo hoton Izza dana Agrif ta hada ta kansale da Jan rubutu ❌ sannan ta rubuta *RI JF* ta daura a status din ta tayi murmushi ta haura sama Humairah tace'' dan Allah Nasrim kar kiyi abinda zaki janyo mana nadaman a family". bata mata magana ba ta k'arasa hawa steps da sauri Humairah ta fito taje tayi Ummu bayanin abinda ya faru Ummu murmushi tayi tace " bawani abinda zan iya yi amma anjima zanje na mata nasiha Nasrim akwai taurin kai". Humairah tace'' gaskiya Ummu wllh ba amata adalcin ba bawara yaje waje yasamo ba da ya auri Izza data gama sanin sirrin ta wllh kishin yanzu ba irin daya bane danasu Mama da mommy kuma Ummu wllh seriously ba wani batun sai anjima ki tashi muje yanzu ki mata nasiha ni wllh in yakama ma araba auren ta hakura ta barwa Izza din in yaso Allah ya bata wani da wannan munanan FUFUCIN da takeyi". mek'ewa Ummu tayi tace'' to tashi mu tafi "haba Nasrim kamar ba me ilmi ba to meye kishin da zaki ta da hankalin ki kituna fa kece tamu ba wani gata da ni'iman da Allah bai miki ba dan ya jarrrabe ki da kishiya sai kiyi butulci". "Ummu ki gane kishiyar fa na cin Amana ne nifa naga Izza da Baban ta da gawa agaba ruwan sama yana dukan su nasa daddy ya dauko su duk wani mataki da Izza ta taka da sa hannun na da temakona amma tarasa wanda zata ci amana sai ni". Ummu dafa kafadan Nasrim tayi tace'' Nasrim ki dauka amatsayin k'addara ba cin Amana ba zakiga riba Insha Allah kiyi misali da zaman hjy Aisha da Dr Fanna mana Wllh muna zaune agidan nan duk kan mu muna zaune tsakanin Dr Fanna da Aisha sunfi kusanci har Ina ganin kamar ni sun wareni ko da Abdulsamad ya rasu Hajja tace'' daya daga cikin mazajen mune zai auri Dr Fanna wllh nazaci nawa mijin za a bawa saboda yanda Dr da Aisha suke k'awance amma sai Allah yasa Abdulmajid ne mijin kuma alak'an Dr da Aisha k'aruwa yayi bai ragu ba wani abun ma sai suyi su binne ban sani ba kinga ba fa basu da kishi bane sun danne abun a rai ne kawai dan shi kishi ta yanda ka daukeshi haka zai zo maka kiyi hakuri ba abinda Izza zata rage ki dashi kuma nasan Insha Allah nima zan sa Ido akan zaman ku Baban gida zai kwantan ta adalci a tsakanin k......... cikin b'acin rai Nasrim tace'' shikenan Ummu nagode". Ummu bata gamsu da yanda Nasrim ta amsa abin ba gashi kuma gaban ta dare ne komai zai iya faruwa dan haka sai tace'' ko za muje ki kwana a part dina gobe sai kizo". murmushi Nasrim tayi tace'' lah Ummu ba komai ba abinda zai faru insha Allah". "Ummu tace'' Yawwa Nasirisiya ta Allah yamiki al'barka." bayan fitan Ummu Nasrim kicin ta shiga kwalin wuk'a ta dauko sai da ta zabi adda wanda yafi kaifin da tsini ta dauka ta zaga baya ta fara gogawa ajikin wani dutse ahankali take gogawa Khafulan da yake sama yana cire uniform din islamiya ya hango mamyn tasu a baya yace "kai bro gata can tana wasa adda ko Abbamu zata kashe muguwa ce". Fayyat ya lek'a yana kallon ta yajuyo ya kalli Khafulan yace " mamy kake cewa muguwa Allah idan nagirma sai nasa an daure ka kullum kanayi wa mamy rashin mutumci". "Eh nayi din karama mata mana ai itama batason Papa na bayahude take ce masa". Fayyat yace "to tafada din". shima Khafulan yace "To nima na fada din daga nan suka kama kokuwa Allah yatemaki Fayyat shima yana da k'arfi dan haka dai dai suke karawa Khaldum ne dama bawan Allah ba ruwan sa A office ko Agrif sallahn azahar ne kawai ya tashe sa bayan ya dawo daga sallan ya d'auki wayan sa ainda ya ajiye tun zuwan sa bai ma tsaya duba yawan Miss call da message din ba yasan Nasrim baza ta kirashi ba sai wannan na cacceciyar Izza tsaki yayi yana kashe wayar gaba daya batare da duba cikin saba ya maida ya ajiye sai asannan yafara aikin sa shine har sha biyun dare tukun ya tattara tarkacen sa yarufe office din ya fito yasamu drive komai akasalance yakeyi Allah Allah yake idan yaje gida yasamu Nasrim tayi bacci Nasrim ko tasake hawa dam duk atunanin ta Agrif yana wajen Izza dan Izzan ta sake daura wani sabon status da yake nuni da suna tare har tana ikirarin tare zasu kana a hospital din Yana bude kofar falo yace "Inna'lillahi Halima bakiyi bacci ba".? "banyi ba sai na aiwatar da abinda nake son na aikata". "Halima kin gane nima a cikin damuwar nake wllh bansan wani mafita ba da nasani da nayi nima inda akwai hanyar da za ayi nagujewa auren da nayi amma kemeye naki shawaran". Murmushi tayi tace'' Ummmm huuuu maza kenan har Kai kana da bak'in magana ka taba kaiwa bayan magaruba a waje amma yau saboda masoyiyar ka tana asbiti shine kaje kasata agaba kuna daura status na cin zarafina wllh bani kuka tozar taba kanku". "Status kuma wani irin status". kallon sama da k'asa ta masa tayi dariya ta shige ciki shi kuma ya jefa kan sa kujera there'siter lumshe ido yayi yana "Lahaulawalakkuwata'lillah'billah" . bayyi auni ba kawai yaji an yankeshi a hannu a firgice ya mek'e kafin ya Ankara ta sake yankan sa ahannu "Halima Halima Halima."!!!!!! ganin zata masa illa yasa ya yi kanta gadan gadan Tana nunashi da wuk'an tana ja dabaya tace'' inde dole sai kayi auren nan to zan kasheka inyaso a fanshi ranka da nawa". "Halima ki saurara ni wllh bani da niyar auren nan zan miki bayani". ni wllh bawani bayanin da zaka min ba kace ko Rana da wata zasu dena haske sai ita ba".? "yaushe na fad'a mezanyi da wata Izza da har zan furta wannan akanta". "a bayyane kafada yanda duk duniya zasuji shine dan kazo gabana...... gani da gaske take yada Agrif yin waje da gudu itama biyo sa tayi amma Allah ya temake sa yafice yarufo kofan ta waje yasa annu a al'jihun sa yana zaro wayan ya kira Kamal a take Kamal yafito a nasa part din yana tambayar sa lafiya Agrif nuna masa annun sa dayake jini yayi yace " kaga hannu na Nasrim ce tamin haka tana ciki wai sai ta kasheni". Nasrim ta ciki sai dukan kofar take Kamal ya numfasa yace " Agrif duk lefin kane ai ba ka kyauta ba ko zaka fara d'okin Izza kabari tazama matar ka mana amma wllh nima banji dad'i abinda ka aikata ba". "me na aikata Kamal wani d'oki na nunawa Izza yarinyar da ko kirana ta bana dauka". Kamal yace "status din da kayi da ita ba doki bane". cikin mamaki da rashin sani Agrif yace " ban gane status ba" ?. yace yana duba wayan sa yace karo da status din da bashi ya d'aura ba kuma a wayan sa "what!? meye haka Kamal wllh bansan dashi ba ni bani na daura ba wllh ni bani da wani hoton Izza a wayata meyake faduwa". Kamal yace"ban gane ba ta yaya wani zai d'auki wayan ka ya d'aura maka status". cikin gigicewa Agrif yace "Wallashi Kamal ka yarda dani ba tare muke da kai ba yau kaga ma nayi amfani da waya " a silent fa na sata". Kamal yace" ai shine nima abin yaban mamaki ina zuwa nasamu Humairah tana kuka ita take gayamin ga abinda yafaru wllh ban yarda ba Saida ta nuna min na yarda". "Kamal me nayiwa mutane suke son ganin bayana da matata". ganin yanda jini yake fita Sosai a hannu Agrif Kamal yace muje hospital bayan su dawo daga asbitin nasrim ta gama buge bugen ta wullar da wuk'an gefi tana maida numfashi dak'er Kamal ya shawo kan Nasrim tayarda ta shiga bedroom din ta Kamal yaraka yana kwantar mata da hankali tashiga wanka Yana zauna tafito sanye da rigan baccin har sai da yaga ta kwanta yaja blanket ya rufeta yafita shima Agrif din Kamal dinne ya rakashi bedroom din sa Kamal yace"shikenan Haruna ta hakura har ta kwata ma kaima kayi kwanciyar ka amma dan Allah idan da matsalan kayi saurin kirana dan FURUCI Nasrim Yana bani tsoro ************************ " da a suba Nasrim tana farkawa taji gaban ta Yana wani irin faduwa sai kuma ta kejin buga kofa kamar ana kuka kuma kamar kukan yaran ta da ta gudu tayi d'akin nasu tana bude kofar taci karo da Fayyat da Khaldum a kwance cikin jini an musu yankan rabo sai bige bigen kofar batdroom din d'aki a ke jitayi komai ya tsaya mata ahankali tayi kofar ban dakin tace'' waye aciki !"? "mamy Dan Allah kar ki kasheni na dena miki rashin kunyar wllh dan Allah kin kashe Fayyat da Khaldum !!! "Khafulan bani na k'ashe suba dan Allah ka bude kaga yamin da kaske fa sun musu waye ya kashe su". "Mamy kece kece da wuk'an da kika wasa d'azu kika kashe su bazan bude nima ki kashe niba". Nasrim da gudu taju ya ta fita dakin Agrif nan ma me zata gani shima gaba daya an gama cakeshi da wuk'a juyawa tayi da gudu ikon Allah ne kawai ya kai ta part din su Kamal tana cewa ya Kamal sun mutu da gaske ne!!! dan Allah ya Kamal me yake faruwa Kamal da yake zaune a parlou da carbi hannu agaban sa tazube summemiya a gigice yace " suwaye suka mutu jin k'aran Kamal yasa Humairah fitowa da sauri Kamal yace " yau me zamu gani Nasrim kashe San kikayi da kugu Humairah da Kamal suka fita direct bedroom din Agrif Kamal yayi kanin halin da yake yasa ya fasa wani gigitaccen k'ara yayi waje da gudu haka Humairah ma Mai ai'kin Humairah ne suka sanar wa mutanen gidan dan Humairah wuk'a ta dauko tana ta faman sumbatun itama sai ta kashe Nasrim tunda takashe mata Dan uwa itako Nasrim asume ma take bata masan me take ba duk masu ai'kin Humairah suke rike Humairah gaba daya gida ya rikice tun ba asan mutuwar su Fayyat ba mommy ce ta gano basu awajen tashi tayi ta shiga dakin fitowa tayi tana nuna d'akin da yatsa tana cewa "ku shiga nan kuga". Khafulan sai da yaji muryar su Abbaty ya bude kofar yana cewa" wllh mamy ce mamyn muce ta kashe su kafin kace me har yan sanda sunzo Nasrim da take cikin wani hali suka dauka zasu saka amota mommy ta rik'e ta gem tana kuka "wllh ba Nasrim bace wannan wani mak'ircin ne aka kulla mana wllh Nasrim baza a iya kashe mijin ta da yaran ta ba" . Hajja tace'' idan ba ita ba waye ba gashi Khafulan ya fada ba kuma jiya agaban kowa tace sai ta kashe daya acikin ukku tace rigiman duniya dame rai akeyi ". cikin kuka me tsanani mommy tace "abin ya hau kan *FURRUCI TA NE* Khafulan yace "wllh mommy itace da wannan kayan na jikin ta ta shigo ni ina batdroom zanfito na ganta tana kashe su har na mata video kashi nan ma dama papa yace duk abin da zatayi na mata video ". yan sanda ne suka karbi wayan hannun Khafulan suka hada Nasrim suka fita da ita mommy tana kuka tace'' na sani duk mak'irci ne wallahi wallahi inde Ina raye kuma kudi suna magani a duniya Nasrim ko furzin ba zatayi ba ........ *Tofa masoya sai kunyi hakuri fa dama sunan litafin rikicin babban gida nasan pg yau zai ba k'anta ranku kamar yanda nima yau dag'er nake typing amma ya muka iya wannan shine jigon labarin* *Dan Allah kuyi hakuri rashin yawan typing dalilin wani uzzu'a nagode sosai da comment din ku Allah yabar kauna* Bj S&R kayan Mata Assalamu Alaikum shin Kuna da labarin S and R kayan mata, Kaya masu inganci da sauki daga sokoto Sai angwada akan San na kwarai, Muna da Gumba, Gumbar Aya, Gumbar nonon rakumi, Gumba aya, kwakwa da dabino, Gumbar mallaka, akwai kaska, ko kurma ne, Issasar mace, tsimin maqale mata, tsimin ridi, tsimin dabino, Dahuwar kaza, Dahuwar tantabaru 'yanshila da sauransu, Muna aika Kaya a duk inda mutum yake. Distance is not a barrier. Wallahi duk macen da bata gyara kanta tana tare da ganin bacin rai gun mijinta, Hajiya ki cire komai kike ji ki gyara kanki, gyara shine mace, gyara gaskiya ne, mudai mun gyara Kuma mun gani. Akwai da yawa matan da kullum zakaji basu da matsala Sai ta miji da ya shiga ya kawo some ko 2 minutes basayi🙈🙈hajiya wallahi hada rashin gyara na Kara haddasa wannan matsalar ki Sayi Kaya kiyi amfani dasu ke da kanki Zaki bada labari . 07014149410 S and R kayan Mata Sai na jiku. [4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE* (```Rikicin Babban Gida```) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* ```Marubuciyar``` *DAMA TA* *AMFANIN SOYAYYA* ```NOW``` *FURUCI NA NE* *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* *15* Mommy bin motan take tana rusa kukan ita akwawo mata y'arta walahi Nasrim tafi k'arfin shiga motan Police tana binsu har kusan babban get tana faduwa tana tashi Barira da mainunau masu ai'kin ta ne suka rik'eta suna ta kuka mainunau tace ''dan Allah mommy kar ki bisu a haka ki bar Adamu yakai ki a mota Allah yana ji yana gani da k'er suke rike ta Allah sarki mommy sai sunbatu take tayi tayi da hausa tayi da turanci tayi da barbarci tayi da asalin yarenta na ibo Barira ce tafito da waya ta kira Dr Hafsa ta mata baya yanda zata iya Har ambulances na asbitin yazo tafiya da gawar wakin dan ayi musu gwaji daga mutane gidan har ma'aikatan gidan bame ko bakin kuka gaba daya an hargitse suna gani aka dauki su Khafulan da Agrif aka fita dasu itako Ummu jitake ba awannan duniyar take ba gaba daya kwakwalwar ta takasa daukan abin Hajja tace'' inna'lillahi wannan wacece iriyar musifa Allah ya tsaukar a gidan nan bana zaton ko a tashin duniya zamu shiga cikin irin wannan yanayin Abdulmajid me ka haifa mana irin zuciyar kafurai ko ashe kwara da Allah yakashe yara ukku maza da wannan dangin kafuran ta Haifa ashe ba al'kairi bane da sun rayu ba gashi k'anwar su mace ma tayi haka da suna nan da duk sun kashe mu me yasa baki kashe iya yaran ki ba dan kirage mana mugun iri kika kashe Haruna da baiji ba bai gani ba nifa dama wllh ba wani gamsuwa nayi da wannan Fanna din ba kawai dan naga Abdulsamad yana sonta ne nabari ya shigo mana da ita cikin zuri'a mu........... Kamal yace " Hajja ki dena fadan haka baki da wani hujjan da zaki daurawa Nasrim al'hakin kisan nan Nasrim bazata taba iya kisan kai ba musamman yaran ta idan ta kashe Agrif saboda kishi to yaran ta fa?". "haba Baba na rashin Ima'ni mana bakasan marar Ima'ni kansa ma sai ya kashe ai irin kafurai ce ba bakaji abin da ita kafuran uwar ta tace ba wai ko duk dukiyar da ta tara zai k'are yarta Ko person bazatayi ba ni kuma na dau alk'awarin tare za a jera gawan su a kabari daya ita dasu Haruna .... jin rin wannan kalaman na Hajja yasa Barira da maimuna suka janye mommy da bata ma cikin hankalin ta zuwa compound dinta suna ta tofa mata duk adduar da tazo bakin su har dr Hafsa tazo ita dawata k'anwar ta da yarinyar ta Amira k'awar su Nasrim ce matar Aliyu abokin Nasir Allah mai iko dubi yanda cikin k'an'k'anin lokacin wannan ahalin sun koma kamar basu taba farin ciki a duniya ba tun ba afi 30 minutes da yin abin har abu yazaga duniya abun ka da gidan da dama ansan sa a duniya duk wani kafa na labaru da social Media da duk wani kafafun yada labarai ba idda zance bai jeba duk inda kashiga a Media to hotunan su da bayanan sune duk da haka wai Kamal yasa masu gadi sun hana kowane yan jarida ahigowa yan uwa ma idan ba najikin 3A full bane sosai to ba kowa ne yake samu yashigo ba *Dubai* Aliyu ne yafara gani a fece book cikin dabara yakira gida aka tabbatar masa da gaskiya ne cikin dabara ya kwace wayoyn Nasir ya kashe wayayoyin ya samesa akwance zama yayi abakin gadon yace "yade my friend yanzu ba lokacin kwanciyar ka bane yau duk na ganka wani iri very slowly kode aikin ne". juyi Nasir yayi yana yamutsa fuska yace " gabana yana faduwa kuma kasan me misani 1 pm naga kiran Khafulan ba adadi atunanin na sunyi abinda suka sabane shida Fayyat amma da na kwanta nake ta mafarkin yaran abin ba dadi kuma kasan wayan su games ne ba waya bane basu kai rike waya ba nasa anyi setting na yanda nida A A. kawai wayan zata iya k'ira da nayi mafarkin nayi da K'iran number A'A baya picking Khafulan kuma ba daman na kirashi saide shi ya kira na kira Kamal mommy da Abu da daddy duk bawanda yayi picking". Aliyu yace'' inaga basu tashi bane amma ai kaima yanzu zakaje 9j din nagama shirya mana kaya har wayoyinka na kashe nabawa P'A danmu samu mu shiryar dawuri jet na jiran mu tashi mutafi". "Nigeria kuma kasan me kake cewa Ali". Aliyu yace'' Eh zanyi surprise din Ameera ne yanzu muka gama waya da ita take cewa wai ni Inata maka bauta amma da zannemi alfarman lokaci daya baza ka iya min ba sai nace meye alfarman sai tace tana son ganina yanzu idan na isa kuma tana da matsayi shine ni kuma naci mata alwashin bani ba har kaima yau breakfast din mu yana hannun ta dan Allah sir kar ka nuna ban isa da kai ba kamin wannan alfarman mutafi yanzu". tsaki yaja yace " bani da wani lokacin b'atawa akan wata macce kude da kuka daurawa kanku kuje kuyi tayi wancen shegen ma daga zuwa aikin da baifi na 1 week ba yace dole sai 1 months zayyi kuka duk kan macce ne nasani". ajiyar zuciya Aliyu ya sak'e azuciyar sa yace inda kasan halinda yake ciki da bazaka ce haka ba Afili kuma yace" to ai rayuwar duniya sai da mata shi kansa neman dan suwa mukeyi yanzu de zan samu wannan alfarman"?. tattare fuska yayi yana mek'ewa yace " ba dole na ba inde ina son amin aiki da nusuwa bayi mata kawa". "Thanks so much my friend". ko ajirgi a zaton Aliyu Nasir zai nemi wayan sa amma ina ko tambaya bayyi ba kawai wantar da kansa yayi akan kujera tare da lumshe ido ya sauk'e numfashin a hankali Nigeria Bayan sauk'an su Nasir amamakince yake min mutanen da suke tare tun farkon layin su da kallo wanda dole su suka sauk'a dan mota bazai shoga ba amma dayake bashida kuzarin da zayi wani masifa kawai sai ya sauka tabbas agidan sune amma to meyake faruwa". yayi maganan afilli hannun sa Aliyu ya sake damkewa yace "sorry MUHAMMAD mushiga ciki ko". dak'er suke kur tsawa har suka samu nasaran k'arasawa wajen get din masu gadin suna ganin Nasara suka bude kofar ya shiga da d'ai-d'ai yake kallon mutanen gidan Wanda su Hajja ma har yanzu suna compound duk ana waje a zaune a k'asa Hajja ce kawai take kukan da bama fitowa yake ba muryar ta yagama dashewa Ummu ko tuni ta suma anyi asbiti da ita yana jefa idon sa kofar part din mommy yagan ta kwance sai faman shafa mata ruwa ake ahankali yake takawa gaban sa yana faduwa ya k'arasa wajen mommyn zuba gwaiwogin sa yayi a k'asa lips din sa narawa yace "mommy meyake faduwa"""? Mommy jin murya Nasir yasa tayi saurin mude idon ta kamo hannun Nasir ta damke cikin wahalallen murya tace'' sun tafi da ita Nasuru zasu kashe min y'ata zasu kashe ta Nasuru kaine gatan mu ka karbo min y'ata agaban Alhaji Abdulmajid aka jefa min ya a hilux police suka tafi da ita zasu kashe ta wllh Halima bazata kashe Fayyat da Khaldum da Agrif ba tana son su Dan Allah Nas........ "FAYYYYT KHALDUM cikin wani irin k'ara da amonsa ya amsa duk gidan yasake cewa "mommy ina Fayyat ina Khaldum kafin mommy tayi magana Khafulan yace " Papa mamy ta shashe su har abbanmu yan sanda sun tafi dasu ni buya yani a toilet Ina ta kiran ka bakayin picking ba papa". "ahankali Nasara yamek'a tsaye yana girgiza kai yace mutuwa "Ah Ah baza su mutu ba mommy ki min bayani ta yanda zan gane ya za ayi Khaldum da Fayyat su mutu ban nemi yafiyar suba ah ah mommy ki min bayani ya kalli Dr Hafsa yace Ummyn Ayman meya faru? ". Mommy tace'' Nasuru nima ban san meyake faruwa ba bana gane komai Fayyat ya mutu khadum ya mutu jikokina dana daura dukkan burina akan su an kashe Aiban da guba banyi magana ba naga illan shiru yanzu gashi makiya sunci galaba a kaina an kashe min jikoki an daura al'hakin kisan akan y'ata mutuwa zanyi Nasir". "Mommy da gaske yarana sun mutu abokina yamutu". Humairah ce tace'' wllh ya Nasir ta kashe su dama tun da rana tace'' sai ta kashe ya Agrif akan ya amince zai auri Izza ta kashe masa yara har biyu". cikin wani irin amon murya yace "tana ina tana Ina wllh idan rai goma Allah yaba bata to duk sai sun fita cikin a zaba wllh zatayi mutuwar wulak'ancin sai na daura ta ajikin mota na jata a kwalta sai nayi pieces pieces din naman jikinta tana ina yayi maganan yana cikumo Humairah yana wani irin gurnani kamar mahaukacin zaki". Humairah kasa magana tayi dan yanda ya cukumota ko numfashi ta kasa ja Kamal da Ayman da Aliyu da sarkin gida dak'er suka ceto Humairah sai alokacin Izza tasamu shigowa dan tana asbiti tun dukan da Nasrim ta mata kwanciya tayi a k'asa tafara wani irin birgima tana rusa ihu haka Mama ma sai yanzu tasa kuka Kamal Abbaty da sauran mutane duk suka fasa kuka daddy da Abu jisuke kamar su kashe kansu duniya ta musu k'unci da gudu daddy yayi part din sana Mama ya haura sama rarufe kansa a d'aki yayi yak'i fitowa kawai shi jira yake ace tashin duniya ne kowa ma yamutu ahuta yakeji Abu ne yabiyo bayan sa yana buga kofar yace "haba Abdul ka zama namiji mana ka daure kafito mu kwantar wa da matan nan da yaran nan hankali muje station a karbo Nasrim muyi cuku cukun karban gawar wakin mu musu sutura". cikin tashin hankali daddy yace "Ah ah Abdulrahaman bazan iya fitowa ba kawai kayi duk abin da yadace ba zan iya cigaba da kallon mutane ba y'ar da na haifa ita takashe d'an ka dan uwanta mijin ta Hajja tayi gaskiya kar kayi kuskuren bellin din Nasrim duk Wanda ya kashe ran mumuni da gan-gan shima a kashe sa". Abu yace " yanzu kafito ni kadai bazan iya duk wannan ba ga Nasir ma yazo baya cikin hayyacinsa mu yaka mata mu kwantar musu da hankali". dak'er daddy ya yarda yafito suka dan kwantarwa da matan hankali suka shiga parlou su kuma suka tafi asbiti dan karbo gawa zasu fita yan sanda suma sukazo binciken gidan aka nuna musu part din da abin yafaru sai da yan sanda suka gama nasu binciken akan gawar wakin doctors sukayi aka batu gawar wakin dan haka ba asamu daman suturan su a ranan ba Saida suka sake kwana Nasir sai binciken wane station Nasrim take yakeyi amma yarasa dan bayan magaruba mommy da aminceciyar kawarta Dr Hafsa suka tafi Nasrim tana asbiti hannuwan ta dukka biyi a daure ajikin k'arafunan gadon asbiti a d'aki na musamman yan sanda ciki da wajen d'aki Mommy girgiza kai tayi tana kallon yanda Nasrim take fitar da numfashin duk da bacci take amma ba na dad'i bane kallon ta tamaida kan Dr Hafsa tace'' Hafsa yanzu Nasrim ce ahaka y'ar dana haifa da cikina ce ahaka a daure ajikin gadon asbiti wllh Hajja ta cuceni Allah ya isa tsakani nadake Hajiya Maryam ke kika hura wannan wutan wllh ko duk abin dana mallaka zai k'are bawanda ya isa yasa a kashemin y'ata ita kadan nake da Nasir yajuya min baya ". sosai ta fad'a jikin Nasrim take kuka Hafsa tace'' wannan itace mummunan k'addaran ta amma dan Allah Fanna k'in tada hankalinki dayawa in sha Allah Nasrim zata fita cikin wannan yanayi koda biyan kudin diya zamuyi zamu dauki kwararrun lawyer da suka san aikinfu Nasrim ko ita tayi kisan in Sha Allah sai ta fita". "Mommy mommy". su kaji Nasrim tace da sauri mommy ta d'ago " My daughter gani meye how you feeling now me kike ji yanzu ajikin ki".? "Mommy ina Agrif ina Fayyat ina Khaldum". "Nasrim kin kashe su kin kashe Fayyat da Khaldum da Agrif Nasrim meyasa kika mana haka idan kin kashe Agrif saboda kishi su yaran me suka miki me jikokina suka miki gashi kinsa zan rasaki ai da kin barmin su zanji sauk'i ". "Mommy da gaske sun mutu? Mijina yarana duniya ta kuma ake zargin na k'ashe su meya ke faruwa dani da gaske ni na kashesu mommy". Mommy tace'' Nasrim kece mana duk bincike ya tabbatar kece Khafulan yaganki kina wasa wuka kuma yace kafin sannan da kuma wukan da yaga kin wasa dashi kikayi kisan duk kuma dama kinyi furucin hakan". mommy idan ni nakashe su mommy wane hukunci za ayanke min". "Kisa mana Nasrim ke ba lawyer bace kinfini sani ai". Murmushi Nasrim tayi tace'' mommy a yau ayanzu yaka mata ayanke min hukunci inason a kasheni yanzu inason naje inda Fayyat d'ana me sona yaje na tambaye shi waye ya kashesu Ina son naje naga mijina na tambaye shi waye ya kashe sa mommy a cikin daren jiyan bayan fitan ya Kamal saida Agrif yaje mukayi magana na fashimtar juna mun sasanta dashi munyi dashi zamu tafi mubar zaman Nigeria mommy meyasa to na k'ashe sa bayan mun sasanta ya yafemin yankan dana masa a hannu ya tabbatar min da mak'irci aha hada bashi ya d'aura hoton ba amma yaga Wanda yadaura hoton dan duk Wanda yayi amfani da wayan sa yana ganewa saboda wayan yana daukan hoton duk wanda ya taba amma nayi nayi ya gaya min yace" hakan bai dace ba amma yasamu munafikin ya tabbatar masa kuma ya nemi yafiyar sa yafe masa dan haka basai yagaya min ba mommy Dan Allah akai ni kotu yanzu zan amsa nina kashe su a kasheni gwara rad'adin mutuwa da kuncin yaruwar da zan fuskanta idan ba Agrif acikin yaruwa ta". Mommy tace'' Al'hamdulillah kina nufin bake kika kashe suba ". "Mommy kisa aranki ni banyi ba amma afili ki barshi anice". Mommy ta girgiza kai tace'' Nasrim bazan bari ba bazan bari akashe minke ba kokina da lefi balle baki dashi sai kin fito sai me lefin yafito da kansa". murmushi Nasrim tayi tace'' mommy wai meye acikin mutuwa ne duk gudun da zaka yiwa mutuwa zai zo duk tsawon shekarunda mutum zayyi a duniya baya wuce dubu to da mutuwar yanzu dana wata shekaran duk sunan su mutuwa kowane rai sai ya dan danni mutuwa ban damu na mutun ba mommy". Doctor din da yake kula da Nasrim ne yashigo zubewa yayi har k'asa yace ranki shi dade an wuni lfy ya mukaji da wannan abin da yafaro". mommy ta juya tana kallon sa tace "Yawwa Dr suleman kaine akanta ko dan ALLAH akula sosai idan Muhammad Nasir yazo kar abari ya ganta inde ba Daddy ta ko yayanta Kamal ba banason kowa ya shigo". "Ok ma'am amma muta ta fama da yan jarida". tace na gayawa police din kar abari su shiga ayanzu bata cikin nutsuwar ta". sai can dare Dr Hafsa da mommy suka bar asbiti har lokacin gidan tamkar nara kuma ba adena koke koken ba mommy part dinta ta yawuce direct ita kuma Dr Hafsa tace bari taje gunsu Hajja da dawo a falon sama ta samu Nasir ya daura Khafulan a cinya yana da aikin lalashin sa dan shide akawo masa su khadum kallo daya tayiwa inda suke tayi hanyar bedroom din ta Khafulan yace " Papa Allah itace ta kashe su da kayan data shiga ta mana addua da zamu kwanta dashi ajikinta ta kashe su kuma ta rofe fuskan ta har hannun tasa safan hannu dogo baki da dogon shijab ina tsoron nima kar da kasheni tunda tayi ta buga kofar naki na bude tayi da turawa da karfi kofar yaki buduwa ta nemo key tayi ta gwadawa ni kuma sakata nasa ". shiru Nasir yayi can yace sorry my son baza ta kashe kaba ina tare da kai kuma idan zan koma tare zamu tafi kaji". yaci gaba da lalashin yaron har yasamu bacci ya daukeshi ya kaishi bedroom din sa ya kwantar dashi ya fita knocking yayi a bedroom din mommy batayi magana ba yashigo samun ta yayi atsakiyar godo tazuba uban takumi hannun sa zube cikin aljuhon wadon ya karasa inda take Mommy bata d'ago ba tace'' kai ma ka yarda Nasrim zata iya kisan kai ita ta kashe su ko".? Cikin b'acin rai yace" to idan ba ita bace waye waya kashe su wayayayi FURUCIN zayyi kisan kai idan ba ita ba"' Nasir ba ita bace ba ita bace Nasrim bata kashe su ba ta fadamin gaskiya". " Eh mommy zakiyi kareta because y'arki ce amma nikuma jinin yarana bazai tafi abanza ba Ina nan Ina binciken asbitin da aka kaita wllh wllh awannan daren da zan ganta zan dinka yan kan naman jikin ta sai nayi piece piece dinta a tattara naman ta a binne danasu Fayyat". Mommy sauk'owa tayi akan gadon tazuba gwaiwoyin ta a k'asa a gaban Nasir ta hada hannayin ta cikin tsananin damu tace'' Dan Allah muhammad katema kamin Nasrim ta fita cikin wannan k'alubalin zan iya shiga matsala idan narasa ta dan Allah Nasir kadubi soyayyar da yake tsakani na da kai kamin a dalci muhada karfi da karfi mu ceci rayuwar Nasrim uban da ya haifeta ma bai koyi bayan ta ba kuma bata dalefi". "Juyawa yayi zai fita da sauri mommy ta kamo k'afafuwar sa tana kuka tace'' katema min". girgiza kai yayi a hankali ya furta "impossible". ya janye kafar sa mommy tana kuka tana k'iran sa "MUHAMMAD kai kadai ka ragemin Nasir kar kamin haka". Bai ko jiya ba yafice washe gari k'arfe 9 nasafe akayi musu sutura ansha fama da Nasir da za afita da gawar wakin dan sunbatu yadin gayi dan Allah kar kukai min abokina wllh yafi kowa sona da rufamin asiri na Agrif ko mutum na kashe zai rufa min asirin dan Allah kar ku binne min Khaldum da Fayyat kubar su surayu su girma na nemi yafiyar su wllh idan muka hadu awajen Allah bazasu yafemin ba ni me lefini awajen su nasa sunzo duniya bata hallaceciyar hanya ba inaso sugirma in nemi yafiyar su". Mutane basu wani tsaya sun fashimci abinda Nasir yake fada ba dan duk muryar sa adashe basa jinsa daddy yace a jan shi asani a d'aki ba aje mak'abarta dashi ba Abu ya hana zaman makoki na mata da maza gaba daya wanda ya kama dole ya musu gaisuwa yana zuwa idan yayi musu soke sallaman shi washi garin ranan Izza da Baban ta tace'' Baba wai dama wannan mutuwar kagani kace gidan zai hargitse wllh Baba gida ya hargitse gaba daya Hajja ta dauki lauyoyi ciki harda ni zamu gobza Shari'a kuma kasan me akotun daddy kasan shine na biyu a najeri daga shi sai high court babban kotu na k'asa dan haka Nasrim Baban ta ne zai yanke mata hukuncin kisa yanzu yau yan sanda zasuyi minciken su na k'ashe daga nan su mek'a cases din court insha Allah zamuyi wining". Baba yace "ba nagaya miki ba akwai babban rigimar da zai taso wanda yafi karfin tsafina ba yanzu ya cikin gidan yake dan naji shiru". "Uummmmm Baba cikin gidan nan bakyau Abu da Ummu de basuce komai ba har yanzu amma Daddy yana bayan Hajja Kamal Kai ma kasan ida yake gida ha hargitse yanzu yau Hajja zata sa daddy yasaki mommy ta bar gidan kai rigima fa gaba ta kama ita mommy tana Shirin daukan lauyoyi taci alwashin ba wanda ya isa ya yakewa Nasrim hukuncin kisa". da yammacin yaran yan sanda suka zo gidan gaba daya a main parlour na Hajja suka taru dakka mutanen gidan tambayar farko Kamal sukayi wa suka ce "Kamal bincike yanuna akwai tes message da Haruna marigayi ya tura maka da misalin 2 na pm ka boye baka nuna mana shiba a binciken farko da muka maga ga tes din kamar haka _kamal kazo dan Allah da gaggawa ashi Nasrim bata hakura ba gashinan zata kasheni tace ta kashe min raya_ fashewa da kuka Kamal yayi yana girgiza kai ya dafe goshi ya fara kuka Sannan dan sandan yace " kayi ne Dan ka rufawa yar uwar ka asiri ko ita ma tayi kokarin haka dan ta CC TV yakamata muga komai amma an goge abinda yafuru daga 1 na dare zuwa karfe ukku darabi amma daga abinda muka gani na k'arfin hudu na yamma zuwa 12 na dare ya gamsar damu ita tayi kisan dan cc tv yanuna tun 12 taso ta kashe sa bata samu da ba ta kashe CC TV kafin taje tayi kisan saide marigayi Haruna yayi mata video a wayar sa alokacin da zata kashe sa tana sanye da likaf sai Lokacin da zata Kashi yaran akwai yaron da yasamu ya tsira shima yayi video din a sanda ta kewa yan uwansa yan kan rogo amma abinda bamu gane ba shine meyasa ta kashe CC TV bayan da farko ta nuna bawani boye boye acikin aikin ta meyasa ta bari Haruna ya mata video meyasa ta sanya likaf bayan ita a bayyane take cewa sai ta kashe sa kuma yanzu ma duk tambayar daza amata cewa take ita ta kashe su dan haka gobe za a turaku kotu gomnati ta dauki nata lauyoyin sannan daga yan uwan mamatan ma sun dauka". bayan tafiyar yan sanda Hajja tace " insha Allah gobe iwarhaka itama tazama gawa wllh sai de idan Legos din naki zaki kaita ayi jana'izar ta amma ba d'ana daya da zai mata sallah ban yafe ba". Mommy tace'' in Allah ya yarda baza ma ta mutu ba nan da 50yrs Nasrim tana nan". "Hajja tace'' ke tubebbiya ni zaki gayawa magana to abinki ya isheni ina gama da hadin bakin ki y'ar ta ki tayi aika Kai kan na Abdulmajid idan na amsa sunan uwa a gurin ka ayanzu ba sai an jima ba kasaki wannan tobebbbiya taje can ta k'arata yanzu nake son ka saketa". A tare Humairah Mama Ummu Abu suka mek'e har Kamal suna cewa subbahanalla Hajja abin har yakai haka " yafi ma zaka sake ko sai na tsin..... da sauri daddy yace "ni Abdulmajid Haruna nasaki matata Fanna emake saki daya". "to kinji kifita kibar mana gidan mu ni idan kina ciki gidan hankalina bazai taba kwanciya ba". dariya mommy tayi tace'' nafita fa kikace ai sai de nafitar daku kin manta gida nawa ne Hajiya Maryam kinyi kuskure da kin bar auren d'an ki akai na dalilin auren d'an naki Ina iya raga miki amma yanzu nida ke ba komai a tsakanin mu yanzu zaki ga aikin tubebbiya kum....... wani irin mari daddy ya zuba mata yace "ashe baki da mutumcin". Mommy tace'' dani daku zaman shekara 32 bakusan bani da mutumcin ba sai yau akan y'ata ba abinda bazan iya ba". Abu yace" au Dr Fanna duk kawai cinda nake miki agabana kikace haka to wllh za a hukunta Nasrim kamar kowa tunda duk bayanai sun nuna ita tayi kisan". Mommy tace'' hakane mu hadu a court kawai ta fice da sauri Kamal ne yabi bayan ta Saida suka k'arasa har parlour yace "Mommy kinga Shari'a nan fa gobe ne kuma lauyoyi kusan ukku gomnati ya suba sannan ga shi acikin gidan nan an dauki kwararrun lawyer har 5". shiru mommy tayi can tace'' to Kamal yanzu kana ga ya zamuyi?. "mommy dama ai dazu na miki magana Barrister Lawan Zakar da kuma Barrister Ishak Hamza suna da kwarewa insha Allah zamuyi nasara" . Kuka mommy tasaka tace'' na gode Kamal Kai da mahaifiyar ka kun zame min garkuwa arayuwa". "Mommy saide Barr Ishak ya gayamin Nasrim zata iya basu matsala dan jiya kusan wuni yayi awajen ta duk tambayar da yamata kawai cemasa take ita fa ita takashe mijinta da yaranta biyu akashe ta wannan shi zai iya sawa muyi rashin nasara". Kutu Court tacika makil har waje yan jarida ko ba amagan iyalan three brother sun hadu awajen makil bayan maga takarta ya gabatar da Wanda suke kara da wanda ake k'ra wanda take k'ayar itace Hajiya Maryam Habubar Dardum tana Karan Halima Abdulmajid wanda ta kashe mata jika da yaran sa 2 mommy kuka tayi alokacin da aka wuce da Nasrim da handcuffs a hannu yar sanda macce ta rike hannun ta taja mayafin ta rufe fuskan ta dashi Dr Hafsa tace "please Dr My Mai shara'a ya nemi lawyer me kara ya gabatar da kansa "sunana Brr Zayyat Inuwa atare dani akwai Barr Izzatu Mustapha sai Brr Alfa Ibrahim da kuma Barrister farida moddibi duk baris tocin sikayi gaisuwa ga court sai lawyern wanda ake k'ara "sunana Barrister Ishak Hamza atare dani akwai Barr Hawwa Adamu sai Brr Lawan Zakar mune lawyer Wanda ake K'ara bayan suma sunyi gaisuwa aka buk'aci lawyer me kara Izza ce tafara fitowa tana gyara riganta na lauyoyi ta k'arasa gaban Nasrim ta dafe dan d'an gajeren d'akin katakon da Nasrim take ciki ta cefa idon ta cikin nata tace'' HALIMA ABDULMAJID HARUNA ko ? gyad'a kai Nasrim tayi Izza tace'' baki zaki bude kiyi magana". Nasrim tace" Eh nice". "Ok yanan 7 ga watan 3 da misalin karfe hudu na yamma kin bude status din mijin ki Haruna Abdulrahaman kin kaga ya d'aura hoton wanda zai aura da kallama kamar haka _ko rana da wata zasu dena haske gimbiya ta sai ke soyayyar ki har har abada_ kin bude status din da misalin karfe duhu da rabi Kika masa Ripley da _lalle kam zaka dena ganin hasken ayau_ sannan kika dauki hoton sa dana wanda zai aura kikayi kansil kika saka R I P yana komawa gida kin gaba wasa wukar ki kamar yanda danki ya bada shida kika fara masa barazana bayan yabaki hakuri ya kwanda kika je kika kashe yaran sa shima kikaje kika kashe sa ta hanyar luma masa kuka har sau ukk... cikin zafin rai Brr Ishak Hamza ya tashi yace objection my load Lawyer me kara nata son daurawa Wanda nake karewa lefi bayan zargin ta ake fuskan ta arufe yake a sanda ake zargin tayi kisan dan haka ba kai tsaye ba me cewa ita tayi kisan". Alk'ali yace "Brr ki canza salon tambayar ki". agurguje de anyi gobza Shari'a kamar lauyoyi zasu dambatu daga k"ashe de lawyer me kara sukayi nasa ra Kotu tayankewa Halima Nasrim hukuncin.............. *kuyi hakurin jina shishur jiya sorry* *Batul jattko* [4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE* _rikicin babban gida_ *NA* *BATUL ADAM JATTKO* *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association *____________________________________* *Masoya ba abinda zan ce daku akan yanda kuka dauki wannan littafin na FURUCINA NE Ina godiya sosai da comment din ku Allah yabar kauna masu Kira da musu yimin tes message ngd BJ takuce* 🤝 *Masu yimin fatan Al'kairi har a bayan ido na nagode da adduar ku Allah yabar kauna* 🤲 16 anyan ke mata hukuncin zaman rai da rai a gidan yari tare da huro me tsanani Alk'ali Abdulmajid ya mek'e tsaye duk mek'ewa akayi ana court yafice ta k'ofar sa mommy mek'ewa tayi tsaye tasa kuka tana maimai inna'lillahi'wa'ain'na'ilaishirajju Allahumma ajirni fii musibati'wa 'aklifna khairan minha". Kamal da Ayman ne suka rik'eta ita ma Dr Hafsa kukan tasa tana ta maimaita addua haka Mama Ummu bata nuna komai ba haka Abu ma sunkuyar da kansa yayi sai Hajja da tace'' Al'hamdulillah horo me tsanani kuwa ciki harda fasa dutse da ginin suminti da duk wani aikin wahalarwa". Izzatu murmushi suke ita da sauran lauyoyi da sukayi nasara cikin fara'a ta mek'awa Barrister Hawwa Adamu hannu shima Barrister Ishak Hamza ya mek'awa Barrister Zayyat hannu Mommy kuka take sosai nata mek'a hannu har aka kama Nasrim aka fita da ita Nasir wani irin k'ara yasa yace" no no impossible bazai yuwu ba wannan hukuncin bayyi dai dai ba ya za ayiwa Wanda ta kashe rai ukku za ayankewa hukuncin rai da rai wllh sai mun daukaka k'ara an yanke mata hukuncin rataya shine dai-dai da lefin ta wannan yayi sassauci ba a mana adalcin ba". Hajja tace'' oho nima de haka naga amma da babu ai kwara ba dadi da anbiyewa lauyoyin ta baso sukayi su nuna bata da lefi ba amma namu lauyoyi suka fi karfin su ai babban shiri akayi dan abar shegiya tana yawo Allah yaga zuciyar mu". Khafulan ma kuka yasaka yace "Papa dan Allah kace su kawomin mamy ni yanzu naji tausayin ta kaga ko fuskan ta ba agani tarufe kuka take ko Ina za akaita Dan Allah papa kasa a kawo ta baza ta k'ara kashe kowa ba wayyo sukawo min mamy ta mamy tarame mamy na Papp". ya fisge daga hannun Nasir yafiya da gudu za asata a mota yayi saurin rik'e mayafin ta juyowa tayi ahankali ta sunkuya dai-dai tsayin sa hannu yasa ya janje mayafin a fuskan ta cikin kuka yace "mamy kiga idon ki ya kumbura mamy kizo muje gida na dena fada dakowa bazaki kasheni ba ko mamy gidan ba dad'i ba Fayyat ba khadum kema bak'e nan"? zuba gwaiwoyin ta tayi a k'asa ta dafe kafadun sa cikin rawan murya tace " Abdulsamad dan Allah kayar da bani na k'ashe mahaifika da yan uwan ka ba". "Mamy kece mana". cikin hawaye tace "shikenan Abdulsamad ka yafemin kaji idan kayi sallah kayi tamin addua". "Mamy ai Papa dina ma yace na miki addua". shiru Nasrim tayi can tace'' ok Ina Zainab". yace "Zeenat an kaita gidan mom Hafsa tunda bakyanan ". dafa kan sa tayi "Allah ubangiji ya maka albarka Abdulsamad Khafulan Allah yakaren min kai da k'anwar da kuka ragenin ya Rabbi Allah na gode maka da ka tsiratar min da Zainab da ABDULSAMAD ya Allah kacigaba da karemin su ba dan wayo ko da baran bu ba sai dan yaruwa a hannun ka take ya Allah duk me shirin cutar da su kar ka bashi sa a k.....janye ta police din tayi tana kuka suka danna da amota dai-dai lokacin da akafito da mommy motan su Nasrim din yaja mommy sake fashewa da kuka tayi tace'' NASRIM". Nasrim leko da kanta tayi ta window tana girgizawa mommy kai har suka fice Dr Hafsa ta kama mommy aka shiga da ita mota". Three brother kam kan kowa ararrabe yake kowa da abinda yake fada dakuma abinda yake tunani wasu suna bayan mommy wasu suna bayan su Hajja itade Ummu bazan ce ga inda take ba Amma de duk yawanci cewa ake Nasrim ita tayi kisan Mama da Kamal ne kawai suke bayan mommy Knocking din da aka matsa dayi ne yasa mommy tace shigo a tunanin ta Nasir ne cikin mamaki take kallon sa tashi tayi zaune tana gyara sleeping dress dinta cikin b'acin rai tace'' meya kawo ka part dina bayan sakin da kamin". ahankali daddy yake takawa zai k'araso inda take da sauri mommy ta sauko daga kan gagon tace'' wai meye haka Abdulmajid".? "doctor ina son muyi magana na fashimtar juna nidake". "Abdul bawani magana da zamuyi a tsakanin mu kafin ayi zaman kotu har kuka namaka akan katsaya ka saurareni Nasrim bata da lefi bak'i kayi ba sai yanzu da aka gama Shari'a meyayi saura ba kayan ke mata hukuncin rai darai ba dama aure da Nasrim ne a tsakanin mu yanzu Nasrim ta zama tamkar babu auren mu ma babu to meye yayi saura". "doctor kina tunanin kinfini shiga tashin hankali ne ko kinfini son Nasrim duk da ina da Kamal Allah yasani kema shedace Nasrim daban ce a guna shak'uwar da nayi da ita ke bakiyi ba ninasan wacece Nasrim ba yanda za ayi ta iya kashe rai kema kinsan wannan wata kulleleniya ce me wuyar kunce wa amma iya adalcin da zan iya yiwa Nasrim hukuncin rai darai idan Allah yayi asiri zai tonu kuma ina bincike a hankali a hankali insha Allah za a dace dan gaskiya bata k'arewa kuma ba ataba ganin bayan me gaskiya nawa zanyi shara'a irin wannan daga baya asiri ya tonu azo asake sabon zama mai gaskiya yayi Nasara ganin ki kuma da banyi kafin lokacin anyi mugun sa Ido ne akan mu idan na ganki za'a iya zargin wani abu madam ina cikin damuwa fa over maganan saki kuma ni na maidaki amma banason kowa ya gane". bata fuska tayi tace "gakiya nide ban maidu ba". "Ok haka ma kikace to bari kiga".sure yayi maganan yana jawota jikin sa a wajen de ya maida auren su amma da alk'awarin ba wanda zasu gayawa sai komai yalafa bayan komai ya lafa daddy ya kalli mommy yace dan Allah doctor duk abinda Hajja zata gaya miki karki sake tanka mata kinga yau ma sai da tasake maimaita min kalman da kika fada wai _yanzu zata ga aikin tubebbiya_ kinga sai mai Mai tawa take wai duk abin da yasake samun wani a gidan nan to kece ki dena irin wannan FURUCIN kinga shi ya jefa rayuwar y'ar mu cikin wani hali sannan shadadu da mugayen mutane suna amfanin da harshen MUTUM su cutar da mutum kin gani akan Nasrim san nan wani sahabbi yacewa Annabi kamin nasiha sai yace ka kiyaye hashen ka har so ukku suna haka da annabi kinga *SHARSHE* musifa ce". Ido mommy ta zaru tace "au haka tace ni gaskiya ban san me nayiwa matar nan ba ta tsane ni kawai dan na kasance yar k'abilan Igbo Allah yana ji yana gani duk Wanda yanufeni da shari insha Allah kansa nasa kullum ana ciyar da almajirai dubu kuma ana yanka shanu 3 da raguna 10 ana rabawa mabuk'ata Allah yakare min y'ata da jikokina da ni kaina kuma insha Allah inde Nasrim tana da gaskiya baza ta shekara a pirson ba". Daddy yace insha Allahu". ********************** washe garin ranan Kamal ya samu daddy a parlou sa yana duba filet din wani cese me zafi da zayyi shima na lefin kisan kai ne Kamal yashigo ya zube a k'asa ya gaida shi yayi shiru daddy ture littafin gaban sa yayi yace Habubakar sadik Baban Hajja Abban Abdulsamad d'an Aisha mijin Aisha me yake damun kane duk karame ka k'ara duhu". Kamal kamar yanajira ya fad'a jikin daddy yafashe da kuka yace "haba daddy yanzu y'ar ka zaka yankewa wannan hukuncin daddy Nasrim ba ita tayi wannan kisan ba dan Allah daddy ka ceci rayuwar y'ar uwa ta ita daya gareni". shiru daddy yayi can yacire farin gilas din idon sa ya janye Kamal daga jikin sa ya dafa kafadun sa biyu yace Kamal nake yanke hukunci akan y'ay'an wasu ma balle y'ata da tayi abin agida nasan komai ai alkalanci agida ake farashi ba kana hawa Media ba ai kana ganin abinda mutane suke fad'a ko inda nabawa Nasrim gaskiya me duniya zata cemin wannan abin fa duk duniya yanzu zancen da ake kenan kasani". cikin kuka Kamal yace'' to Daddy akan wasu mutanen duniya za kayiwa y'ar haka a koreka a aikin mana saime da de ace k'arasa y'ar ka". "to Kamaluddeen Allah yawuce mana gaba amma idan ba Nasrim bace tayi kisan waye yayi ? Kai ne makotan su ko dawani Wanda kake zargi ". "ni daddy bana zargin kowa amma dan Allah asake bincika wa kuma daddy dan Allah Ina neman alfarman amaida auren ka da mommy". Daddy ya kalli Kamal yace "ikon Allah wai Kamal meye damuwar ka da auren nan neka kafa matsa da yawa". "Daddy dole na damu ganin halinda mommy take ciki yaka mata ace an sassauta mata tawani fannin bawai a gujeta ba". "Ok Kamal ba agaban ga mahaifiya ta tabani umarnin na sake ta ba kuma kaga tace na maida tane itama Fanna ai bata kyauta ba bakaji FURUCIN da tayiwa Hajja ba wai Hajja zataga aikin tubebbiya". " Kamal yace amma Daddy dan Allah kayi hakuri ka maida ta". cikin k'osawa da maganan daddy yace Kamal bazan maida Fanna ba bani ba ita har abadan.... cikin wani irin razana Kamal yace "inna'lillahi daddy komai ya tashi kenan...... shiru yayi bai k'arasa ba". cikin mamaki daddy yace meye ya tashi".? cikin in Ina Kamal yace "ammm ummm Daddy sa santon da nake son nayi". "Ok bahali bazan iya bai da taba". Kamal gaban Hajja yaje yazube yana kukan a maida auren daddy da mommy Hajja tace'' niko yaron nan ko uwar ka Aisha aka saka bakin abinda zakayi kenan nake ganin kamar duk damuwar gidan nan bai dameka kamar mutuwar auren kishiyar uwar ka ba kajini da yaro da jaraba kode kwadayin dukiyar ta kake saboda idan ta mutu uban kane mijin ta shi zai gajeta kai kuma magajin uban ka ko shiyasa ka damu a maida auren ko".? "Subbahanallah Hajja wannan din wane irin magana ne Allah ya sauwake mommy tafi haka a guna ita ma uwace ke sai ana maganan arzik'i ki ballo topic na wargaza kwakwalwa". ya k'arasa maganan yana mek'ewa tsaye Hajja ta harari bayan sa tace'' ka kawo min wani maganan banza wata tubebbiya ai ni ce dai dai da ita har ta zauna tana FURUCIN zanga aikin tubebbiya ai saide naga al'kairi ni dinnan Ina nan har sai naga jikojin NASURUDDEEN nawa ikon Allah Nasara me wuyan fadanci ". ta k'arashe maganan tana cewa wai Zaliha ina abincin nawa ki kawo min nan tunda gida de a hargitse yake kowa gaban sa kawo min nan duk dama abincin ba shiga yake ba." Izza cikin takunta na isa take takawa zata wuce ta compound din Humairah Humairah tana zaune nata chat ta d'ago kanta ta kalli Izza tace'' ke Izza zo nan". murmushi Izza tayi tana maimaita zonan "wannan Kira haka Hajiya Humairah sai kace a secondary kin samu Junior's ko irin kin samu girls house din nan to gani". Humairah ajire wayan ta tayi a akan kujeran da ta tashi ta jefa idonta cikin na Izza tace'' Izza me tsakanin ki da Ya kamal jiya da yau na ganku atare".? murmushi Izza tayi tace'' idan macce ta cika macce bata damuwa dan an rab'i mijin ta Dariya tayi taciga da cewa'' Ko da yake da gaskiyar ki macce kamar ni dole ko wacce maccen taji tsoron na rab'i mijin ta". Humairah tace'' ke jaka akuya karya dabba annoba aike anno bace ba wanda zai so ki rabeshi kin wari Yayana ya mutu anyi maganan auren ki da Yayana shima ya mutu yanzu na ganki da mijina dole nayi magana saboda ke guba ce". murmushi Izza ta sakeyi tana juya Ido tace'' wata kila ba rabon a jikin su saide ai maza ba k'arewa sukayi ba a gidan nan kuma ba mijin yarinya ba ko uban yarinya badan na auri d'an sa ba aure tsanani na dashi ba da nayi wuf dashi dan ni bana sake kuma bana wasa da DAMA TA ....... Wani irin uban asher Humairah ta lalo ta maka tace'' kutuma lalle yarinya a wanan Karan zaki taffa kurkure wllh abinda Nasrim tayi kadan ne akan abinda ni zanyi surprise wllh wllh abin ba zayyi kyau ba". "Ok Humairah kema kisan zakiyi nikuma na miki alk'awarin insha Allah nice zanyi surprise dinki". Humairah tace '' haka ki kace to wllh zaki gani". "Al'kairin zan gani dangin ma kisa wllh saide kuyi ta kashe kan ku wahalalu ba abinda ya shafeni ni de Wanda yace Yana sona to tilas aganmu tilar abarmu Koda za ace ransa fansa ne inji masoya tayi maganan tana juyawa tayi hanyar part din Baban ta "Ai Baba nasake danno wani born din fa ga Humairah can na barta tana hauka akan wai ta gan ni da Kamal".. dariya sosai Baban yayi yace " me nagaya miki ai nace duk mutuwa zasuyi mu ka dai ne zamu rayu sai yaranki Muwadda da umdatu da Musanat su zasu gaji tulin dukiyar 3AFULL". Izza tace Baba wllh naga alama kaga fa Humairah yanzu tayi FURUCIN zatayi abin yafi na Nasrim gashima nayi mata Recorder a waya ta dan zan dinga tun zurata har sai ta fusata tayi FURUCIN da zai mata illah a rayuwa nikuma ina tara bayanan cikin wayata haka mommy tayiwa Hajja Furucin zataga aikin tubebbiya da Hajja bata daukin abinda mushimmanci ba ni na zugata nace wannan FURUCIN NA mommy bashida kyau aiko ta dauka ta hau kai ta zauna daram yanzu tace ko ciwon Kai tayi mommy ce". dariya Baban Izza yasake yi yace aikin ki yana tafiya dai-dai ya'r Cuna anan kuma wai Mustapha ni ban ma San inda na samo wani Mustapha ba yanzu abinda nake so dake kije ki min binciken ya Dr Fanna take ciki shiru banajin labarin ta". Izza tace Baba ai wllh wannan Fannan bata da lafiya ni ko duba ba banje ba rabona da ita tun a kotu Ina jin kunyar hada Ido da ita ayanda na dage sai da mukayi nasaran nan kasan fa duk nafi sauran lauyoyi dagewa." b'ata rai Baban Izza yayi yace kina y'ar Cuna kike jin kunya wuce ki tafi kizo ki bani labari Koda zuwa dare ne". Izza zubewa tayi agaban "mommy anwuni lafiya dazu naji Barira dace bakida lafiya yajikin". cikin dauriya da kawar da komai bayabo ba fallasa mommy tace'' lafiya Al'hamdulillah Umman Muwadda yasu Musanat yau basu zo mun gaisa ba". "Wllh mommy nima yau ban gansu ba da safe ance Ya Abbaty yafita dasu yanzu kuma inaga sun wuce islamiya ne". gyad'a kai mommy tayi tare da cewa "Ok madallah." shiru mommy tayi ita ma Izza haka can Izza tace "mommy dan Allah kiyi hakuri akan abin da yafaru wllh naso ni nazama lawyer me kare Nasrim y'ar uwa ta wanda tamin dukkan halaci arayuwa to abinne wllh yafi karfina anbiyo ta inda a kafi k'arfina ne bayan da zanyi amma dan Allah mom...... "Please Izza wacece y'ar uwar ta ki ai Nasrim ban santa da wata y'ar uwa mafi kusa ba sai Humairah kuma Al'hamdulillah Humairah ma lawyer ce amma bata ce zatayi ba wanda ya dauke ki yasan zaki iyane kare Nasrim kuma dan bakiyi me yene Nasrim uban da ya haifeta ne ya yanke mata hukuncin balle ke da bama kece babban lawyer ba temakawa kikayi so bana son k'ananun magan ganu mu barwa Allah ikon sa zaki iya tafiya nagod........ Mommy bata k'arasa zancen ba Zaliha me aikin Hajja ta shigo arikice cikin in nina tace'' mommy mommy Hajja zata mutu". Mommy tace'' meya sameta tana cin abinci kawai sai tace cikin yana ciwo bakin ta kumfa yafara fitowa yanzu ma asbiti za akai ta". Izza tace" wayyo Hajja gatana nashiga ukku.... tayi maganan tana ficewa da gudu Mommy ma tabi bayan ta kafin su k'arasa har Kamal da Ummu sun shiga motar mommy taja Izza ta hau nata motan ko mayafi babu ta fita a guje arikice mommy da Mama Adamu driven mommy ya dauke su Asbiti duk suyin cuku cuku a kan Hajja har Nasir da Abu da daddy Daddy ya numfasa yace " kamar yanda Dr yamana bayani Hajja guba taci to a gida an bincika wanda yasa a bata a bincin kuma an gani ta hanyar CV tv muje gidan munafiki ya bayyana ita kuma Hajja Allah yabata lafiya Al'hamdulillah Allah ya yafiyar mu cikin wannan duhu da muka shiga asiri ya tonu mujede gidan tukun". Mommy zubewa tayi a k'asa tana sujjidan shuran cikin kuka tace'' Alhamdulillah Allah na gode maka da kafitar mu a duhu Nasrim zata yiwa mijin takaba a gida". suna zuwa gida motocin yan sanda ne har guda 2 mommy tana fitowa daga mota Abu ya nuna ta inspector ya nunawa mommy I'd card yace Hajiya arrest Mommy juyowa tayi cikin mamaki tace''me nayi ". Abu tace'' kece kika saka me aikin ki Barira ta sawa Hajja guba". ya k'arashe maganan yana nuna Barira da take bayan Hilux din yan sanda kuka Barira ta saka tace'' mommy dan Allah kizo ki ce su barni wllh ba lefina bane kece kika sani dama sai da nace Ina tsoro kikace zaki koreni idan banyi ba gashin an gamani kar akaini Police station Ina tsoro mommy". wani irin kullewa kan mommy yayi ta taka a hankali har bakin motan inda Barira take tace'' Barira ni nabaki guba kika zubawa Hajja ni". Barira tana jan majina tace'' eh jiya da muka je chemist anan kika karbo shima me chemist din gashi nan acikin motan". ta k'arashe maganan tana nuna mata Friday Wanda yake aiki a pharmacy din mommy Mommy sai alokacin ta kula da Friday yace "madam dama poison din da kika saka na miki order su a Chaina da sunan zaki wada wani chemist ashe mutane zaki bawa wata daya da yawuce kin karbi biyu sai jiya kika karbi daya kin cuceni nikam". Mommy tace'' wai ni me nayiwa mutane."?!!!!!!??? Abu yace "me kikayiwa kanki de haba Fanna me kike so nan duniya baki samo ba idan dukiya ne keda talauci har abadan amma kika jefa kanki cikin wannan halin gashi yanzu idan ba a yanke miki hukuncin kisa ba to zaki k'are rayuwar ki a pirson ". Murmushi me ciwo mommy tayi tace'' shi kenan na daukawa kaina asaki Nasrim tunda nice me lefi duk abin da ake zargina dashi nayi Nasrim kuma a sake ta". Nasir yace "hakan bazai yuwu ba ita Nasrim rai har ukku ta kashe ke kuma ansame ki da safaran kwayoyin poison sannan kin sawa yara jikokin ki daya yamutu daya ta tahi yanzu kuma yau kin sawa uwar mijin ki wanda ta na nan rai ahannun Allah ke lefinki da ban lefin y'ar daban". cikin mamaki mommy ta daka har inda Nasir yake tace'' kai ma ka yarda nice nayi duk wannan kulleleniyar ko Nasir". Mommy ai ance ke kika cewa Hajja zata ga aikin tubebbiya so FURUCIN ki ne." girgiza kai mommy tayi tace'' TABBAS NASURUDDEEN WANNAN *FURUCINA NE* amma ka yarda zan aikata hakan". tabe baki yayi ya d'aga kafadun sa yace" me zai hana na yarda nasan abinda yake jikin zuciyar ki ne ai *ZUCIYAR MUTUM BIRNIN SA* ". ya k'arashe maganan yana juyawa ita kuma mommy police suka kamata suka shiga da ita cikin motan cikin kuka maimunatu me aikin mommy ta dauki waya ta kira Dr Hafsa tana gaya masa wannan sabon labarin Mommy acikin cell ta kalli Barira tace'' Barira dan Allah ki dubi zaman da mukayi dake tun baki kai budurwa ba har Allah yayi na hadaki da drive na kukayi aure na dauki duk wani d'awai niyar ku da dangin ku da mijin ki da ranan ku na zauna daku bisa Amana ki dubi da rajan wannan ki gayamin Wanda yasaki wannan aikin ni wllh zan sa afitar dake kuma bazan gayawa kowa bani kawai rayuwar nasrim nake son kubutarwa kinga Nasrim y'ar kice kema". dariya Barira tayi tace'' mommy dawayo zaki min to dan kin min aure ina zauna a k'ar k'ashin ki sai me ba wahala nake miki ba wahalan da nakeyi dake kin isa kiyiwa kan kine ko kudin ki zai miki to Wanda yasani aikin kudin da zai bani yanke talaucine nima yanzu gashin kaina zanje naci na dauki ma aikata masu yimin shidima duk iko da isan da kikayi min da wahalan da na sha akansu zan sauke maganan zaki sa asake ni malama kiyi ta kanki ni yanzu za azo ayi belling dina". tana rufe bakin ta kafin mommy tashi magana akace Barira Adamu tazo aka bude mata har zata fita tajuya tace " ammm Mommy zandan bude akwain gol din ki zan Dan zab'i wanda suka min kinsan na zama Hajjjaju." ta k'arashe maganan tana d'agawa mommy kafada tare da canza tafiya irin kita tama zama Hajiyar tafice police din yaja kofar yasake kullewa dafe kanta mommy tayi tace BARIRA aminceciya ta ke duniya bajimawa aka zo akace Mommy tazo ahankali tamek'e tabi yar sanda Dr Hafsa tagani a zaune a falon station din tazuba uban takumi mommy dafa Dr Hafsa tayi firgir ta juyo mek'ewa tayi tsaye tace'' Fanna kece acikin wannan halin waini meyake faruwa ne meyasa duk wannan abubuwan suke faruwa dake Dr Fanna ke macece me son ibada me yawan kyauta mewancan tausayi me yasa why why Fanna"?. zama mommy tayi tace'' Hafsa sai yanzu na gane duk akan me duk wannan abubuwan suke furuwa dani Dr Hafsa nayi kuskure babban duk wannan abunda yake samuna na gama nazarin hakkin mama Emaka ne mama ta tana Sona tasha wahala akaina Mama har faskaren itace dayi tayi tuyan kosai tayi dako akai na duk dan tabani ingan taccen rayuwa duk wanda ya batamin rai Ina yarinya Mama sai inda k'arfin ta ya k'are tasha fada da mutane a kaina ta nuna min gata da son da ban taba ganin wata uwar ta nunawa y'arta ba amma lokacin daya na gudu na barta akan soyayya da kuma ra ayin zama musulma burina duk ka yacika narayu cikin in'ima wanda harda masu aiki na ma motar da suka ga dama suke hawa a duniya gaba daya ahalin yanzu idan banzo na 8 a masu kudi ba to bazan haura na 10 ba amma nabar mahaifiyata da danginta cikin talauci yanzu idan mama emeka taji nice Dr Fanna 3brother zata yafemin nayi kuskure babban a da tsoron masifan mama emeka ne ya hanali zuwa amma yanzu ai ba abinda zata iyamin meyasa banje na sauk'e hakkin ta dayake kaina amatsayin y'a ba duk da airniyace tana da hakkin akaina Allah bazai barni ba Ina son ganin Mama na duniya ta shagalar dani na manta uwar ta haifeni sai yau na tuna da ita ina buk'atan adduar Mama Dr Hafsa mama ta kawai nake son gani tabbas hakkinta ne yafara bibiyata nasan ta rayu cikin kunci adalilin rashina ". Dr Hafsa ta numfasa tace'' hakane amma yanzu mu fuskanci halinda kike cikin idan kika fita zamuje wajen Mama zata yafe mana maimunatu tamin bayani a rar rabe naje nasamu nasir amma yana gaya min wasu magan ganu da ban gansu dasu ba meyake faruwa". Mommy cikin kuka tayiwa Dr Hafsa bayani Numfasawa Dr Hafsa tayi tace'' kinsan wanake zargi yanzu kuma NASIR nake zargi doctor". girgiza kai mommy tayi tace'' Nasir bazai taba min haka ba duk da bai goyi bayana ba nasan mutumne da yake bayan gaskiya akoda yaushi azaton sa Ina da lefine shiyasa bai shiga cikin lamarina ba amma nasan watarana zai kuka da kansa idan abin yabiyo ta kansa". cikin b'acin rai Dr Hafsa tace'' Fanna ki ajiye duk wani yarda da ki kayiwa Nasir ki bude Idon ki idan ba haka ba wllh haka zai gama dake dama so dayawa abinda kake son tashi Allah zai jarrabeka ni danaji FURUCIN Nasir akan ki tabbas na zar geshi". Mommy hannun Dr Hafsa takama tace'' Dr kidena zaigin Nasir akan me Nasir zai min haka". Dr Hafsa tace'' akan dukiya mana ba kin dauki dukiyar ki gaba daya kin dank'a masa ma yayi nutso aciki yaji dad'i yana tunanin yazama nasa saboda baki da yaro namiji sai kuma ga Nasrim ta haifi maza kinga dukiya wata rana zai zama na Nasrim ne da yaran ta shiyasa ya kashe mijin ta da yaran ta kuma ya d'aura al'hakin kisan akan ita Nasrim yanzu haka kimga wannan *sammaci* ne na daukaka k'ara wai bai yarda da hukuncin da aka yankewa Nasrim na zama agidan yari ba sai de a yanke mata hukuncin kisa kuma gashi kema ance kotu za aturaki kinga dukiya yazama nasa yanda yahau kan dukiyar nan ba Wanda ya isa ya k'owace". Girgiza kai mommy tayi tace'' Ah Ah Ah Hafsa Kar ki rabamin hankali karki da samin wani abu azuciya akan Nasir Nasir Amana ne awajena kuma Nasir bazai taba min haka ba duk Wanda ya shirya wannan to da niyar yarabamu da Nasir yayi dama kuma wllh kowaye ba zanyi nasara Allah yana ji yana gani". tsaki dr Hafsa tayi ta tashi zata tafi mommy ta rik'ota tace'' Hafsa ya Nasrim kin je wajen ta kuwa".? cikin b'acin rai Dr Hafsa tace'' eh anji ma zan koma akwai lawyer da yace na rakashi Nasrim akwai taurin kai irin naki har yanzu taki bada hadin Kai tayi bayani yanda lawyer zasuyi aiki akan sa saboda cese babban ne a high court anan za ayi Shari'a amma yanzu kafin nan zanyi cuku cukun beliln din ki dan idan kina nan aikin bazai tafi yanda yakamata ba duk dama Ayman da Ramadan da Kamal suna bakin k'okarin su k..... Police din da yake tsaye akan sune ya ce Hajiya lokaci yayi haka de mommy ta dashi Dr Hafsa kuma tawuce office din D P O Difio yace Hajiya cese din doctor Fanna babban ne bazamu iya bada belling din ta ba yanzu haka ma cuku cukun turata kotu muke idan kotu ta bada beliln to Al'hamdulillah". haka Dr Hafsa ta hakura ta karasa gida tana zuwa gida abakin get ta tadda motan yan sanda da kuma wasu motancin 3 A FULL har anbude mata get zata shiga wani police ya dakadar da ita dacewa ita suke jira sunyi arrested dinta cikin mamaki tace'' menayi motan da yake tsakiyan motocin 3Afull ya nuna mata fitowa tayi ta karasa wajen motan ahankali Nasir ya bude kofar yafito da k'afar sa daya wajen Ido cikin ido ya kalli Dr Hafsa yace "Mom yakike"?. "Lafiya Nasir meyake faruwa ne". Numfasawa yayi tareda kunna mata recorder din muryar ta acikin wayan sa inda take cewa Nasir take zargi ya mek'a mata sai da tagama ji ta mek'a masa tace "kenan a yan sandan ne aka samu wani muna fikin ya tura maka tattaunawar mu ko." murmushi yayi yace " ba munafiki bane akan aikin sa yake". "Dr Hafsa tace'' shikenan yanzu yakake son ayi"? "Mom baki ji police yace za atafi dake ba Ina neman hakkin na ne akan kazafi da kika min dan k'azafin kisan kai ba k'aramin cese bane". Dr Hafsa tace'' Nasir kai ba mutum bane butulu azzalumin maci Amana ban taba ganin azzalumin irin kaba Dr Fanna kayiwa haka matar da har yanzu bata yarda kaine kake kulla mata duk wannan abun ba yanzu gashi ni da nake k'ok'arin akan naga tafidda ta nima kajefani cikin wani hali to wa zai tsayewa Fanna bata da kowa". cikin sauri ya k'atse ta "Ah Ah Ah Mom kika jefa kanki de Sharri na miki baki fada ba to Nasara baya yafiya kuma ba a sabawa umarnin sa." ya k'arashe maganan zai ja kofar motan yarufe Amira da take cikin gida tafito da gudu tace'' haba Ya Nasir Mom cefa idan bakaji nauyin ta haifi irinka ba ai zakaji nauyin ya Ayman ko Ya Aliyu". wani kallon kekuma awa Nasir ya mata yace "ta shiga cese din kidan mune cese din gidan mu kuma hatta mommy ban ragawa ba balle ita cese din gidan mu family issue ne idan bare ya shiga bazai masa dad'i ba dan haka cikin ku duk Wanda yace zai shiga to zai gama rayuwar sa agidan prison bayan haka Ina kuma Wornig din ku duk Wanda yayi gan gancin zuwa acikin ku da sunan zanyi belling din Dr Hafsa to shima zai gama rayuwar, sa a prison Yana gama fadan haka yaja kofar yarufe direba yaja Kuka Amira ta fashe dashi tana gani akayi cusa momn ta amota aka tafi *Ummmm wannan rikicin na gidan manya ne Dr Hafsa kin kain ki sai Allah yafiddaki* *Tofa masoya muje zuwa ko ya Izza da Humaira zasu kasance ko ya ya Nasrim take a* furzin BATUL *ban taba kuka acikin labarin na iran na yauba idon har dishi dishi yake dak'er nayi typing wllh pg yau yaman tausayi Sosai mommy tana cikin wani halin mutanen duniya akan dukiyar ba abinda bazasu iya ba wani lokacin kai talakan kafime kudin kwanciyar hankalin* *BJ* *08062383027* [4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE* _rikicin babban gida_ *NA* *BATUL ADAM JATTKO* *masoya Ina godiya sosai da comment din ku Allah yabar kauna* 🤝 17 *Prison* "kai kai kai ke dan uban ki haka ake surfen marara kiga ko dusa bai faraba shine kika bari kika zauna dan uban ki bayin kine zasu miki surfen da za a dafa abincin abaki". ta k'arashe maganan tana d'aga kulkin hannun ta zata dokawa Nasrim da sauri Nasrim ta mek'e tace'' ma'am dan Allah kiyi hakuri wllh hannuna ciwo yakeyi tayi maganan tana nuna mata tafukan hannun ta da yaduru ruwa sabar rike Tab'arya ". "ke ki fa kiyayeni baki sanni bako ina miki sassauci nefa akan ke bak'uwa ce amma naga ke zumace sai da wuto dan haka kiyi surfennan tas yafita gacan wankin barguna na mokofta na na nazo dashi kezaki wanke tsaf Nasrim sake zubewa tayi a gaban shrgegiyar matan da tasha stocking cikin uniform na ma'aikatan gidan prison "Dan Allah dan Allah ma'am bani da lafiya Wllh". kallon ta matar tayi tace'' rashin lafiya kike ke ba rain ma gaba daya kika dauka ba dan Allah ya d'aura miki dan rashin lafiya zaki damu mutane ke ko ba kece Halima 3Afull ba wanda labarin ki yacike duniya oganniyar marassa Ima'ni ashe gado kikayi gashe can uwar ki ma taso kashe kakar ku uwar mijin ta ta hanya saka mata poisonin acikin abinci wai dan bata goyi bayan ku ba kai ni da zuma naji a cikin a daidata a nacewa ma tsohuwar ta mutu kinga gada kikayi awajen uwarki kisa saboda kuna da kudi". "Paison mommy Hajja ta mutu to ina mommy me aka mata ita kulleta akai .? tana magana cikin sauri kamar zata janyo amsan abakin matar tabe baki matar tayi tace'' ai an kulle shegiya ashe anguluce da kan zabo kullum ita kenan a gidajen radio rerere da baki tana tallata aikin al'kairin da takeyi kowa kaji Dr Fanna three brother kamar ita dayace me kudi a duniya ashe de wai kudin nata bata hanyan halak ta Tara ba haba ai dama wannan dukiya da ayar tambaya akansa shi kansa Abdulsamad din fa cikin dama cikin shekaru kadan yayi kudin da duk duniya aka Sansa dukiya kullu zakaji anyi kaza an gina ismiya agu kaza an ankaiwa marayun jaha kaza tallafin gashi daga k'arshe hau ai ya gama fadawa kan ki da uwar taki yanz.......... katse ta Nasrim tayi dacewa "Dan Allah yanzu ina mommy tana ina". tana can cell mana tana ta kanta daga k'arshe nan za a kawota ku hade ku cigaba da girban abinda kuka shuka". wani irin azabeben Kara Nasrim tasaka ta zube a wajen summemiya asbitin cikin prison din aka kaita doctor din ita ma ma'aikaciyar gidan prison din ce tace'' haba madam Timona nafa gaya miki yarinyar nan ki bita a sannu tana da k'aramin ciki sannan bata ma cikin nutsuwar ta gaba daya ni wllh duk da tana da lefi tausayin Haliman nan take bani badan komai ba sai yanda magan ganun ta ya baza duniya ko Ina ita kamar ita tafara kisa kowa da abinda yake fada bayan kisan nan ko yau anyishi amma dayake ba sanannu bane shiru kakeji kai shahara da kudi masifa ne Allah mun gode maka da kamar a haka". Madam Timona tace'' ke Safiyya ni wllh baruwana dawani kudin ta ko cikin ta duk abinda sauran sukeyi itama shi zatayi uban ta ma ya yanke mata hukuncin balle mu kuma ya rubuta horo me tsanani ajiki da bai rubuta ba da bazamu saka taba". ta k'arashe maganan tana ficewa can Nasrim ta bude Ido arazane ta mek'e ta zauna zata cire dripe dinda yake hannuta sister Safeeyya ta rik'eta tace'' please Halima kar ki cire". "Doctor dan Allah da gaskene mommy na ma ankama ta dan Allah meyasa rayuwa ta juya mana baya meyasa hakan take faruwa damu wllh mommy tama shirri aka mata kamar yanda aka min nasani mommy bazata kashe Hajja ba". "Please Halima saurara waye yace miki mommyn ki tayi kisan kai karya ne mommy ki ko dazu tazo to abinda yasa bata ganki ba duk Wanda aka yanke masa hukuncin irin naki ana jimawa ba azo masa visiting ba kinga ke yayanki Kamal jiya yazo kuma Dr Hafsa tazo shine aka hana mommy ganin ki amma tazo". Nasrim tace "wllh wancan maam din ce take gayamin yanzu". sister Safeeyya tace'' auke dama wancen mahaukaciyar ce ta gaya miki kuma kika yarda kinga alamun hankali a tattare da ita ai mahaukaciya ce". shiru Nasrim tayi tabbas da alaman hauka ajikin matar kam ko dan ba sabawa tayi da ganin irin wannan mutanen ba ita hatta masu aikin gidan su sunfi wannan fasali wai ahakan ita ma aikaciyar gomnati ajiyar zuciya ta sauke tace'' shikenan Allah yakere mommy da Khafulan da Zainab". Sister Safeeyya tace'' Amin harda abinda yake jikin ki ko"? da sauri Nasrim ta shafa cikin ta tabbas tayi wata biyu bata ga period din ta ba wannan hargitsin ne ya hana ta gane ahankali ta shafa cikin na ta koma ta kanta tana ambaton Agrif haka zakamin katafi ka barni awannan duniya Allah kadau Raina ka kai inda ka kai na mijina towai ni mema ya faru har yamutu ah ah na tuna Izza ce tace zata shigo rayuwar mu amma ban kashe shiba fa mijina nefa yanka kane fa kawai kawai dan kaji tsoro kace kafasa ai da zan kashe da tun lokacin dana yan kekan zan kashe ka amma hannu ka fa kawai na yanka kuma ai kaya femin zamu gudu fa kace ni dakai mun saba yafewa junan mu fa ..... Sister Safeeyya tace'' dan Allah Halima kiyi hakuri ki bawa Brain dinki huto kinga fa har yanzu arikice kike ai da tun farko kin bawa lawyer ki hadin Kai da tun azaman farko baza akayo ki nan ba dan bawani hujja sashishi da yatabbatar da cewa kece ki kayi kisan in kece a video din da yaron ki yamiki ai bakiyi magana anji muryar ki ba kuma fuska arufe ida kece meyasa zaki rufe fuska tunda da faro fuska abude kikayi barazanan kuma meyasa akayi deleted din CC TV na gidan daga karfe daya na dare zuwa k'arfe biyu inda kece meysa bazaki yi delete din daga inda kika wasa wuka harzuwa inda kike masa farazana ba kai wannan abinma ba na dauka bane kibawa Brain naka hutu insha Allah za adauka k'ara gaskiya zai fito akama melefi a dauwa mijin ki da yaran ki fansa kiyi kodan yarinyar ki macce idan kika bar abin ahaka zai shafi yaruwar y'arki idan ta girma me auran tama sai ta rasa za ace ai uwar ta ita takashe uban ta akan kishi kinga zaki jefa rayuwar ta cikin matsala ki daure ki zama jaruma ko dan yaruwar y'arki shi namiji bashi da matsala Sosai kamar maccen". girgiza kai Nasrim tayi tace "a a akasheni ni dan Allah bana son na kashe kaina na tashi kafura bayan Agrif musulmine kinga bazamu haduba nafison akasheni dan Allah Ina son na mutu". hannu ta sister Safeeyya ta sake kamawa tace" kinsan wani abu Halima idan kika kuskura aka daukaka k'ara kika amsa ke kika kashe su bayan kina da daman da zaki kubutar da kan ki wllh da keda Wanda ta rataya kanta ta kashe kanta daya bazaki taba ko hada hanya da Haruna ba amma idan kika fadi gaskiya wllh akwai hujjojin k'arfafa da zaki fita cikin sauk'i a zaman farko ma dan haka ki daure ni kuma idan lawyer ki yazo nace masa yanemi k'arin lokaci dan ki sake samun nutsuwa dan saura kwana ashirin da ukku ayi zaman amma zance yanemin k'arin lokaci baki da lafiya zan bashi katin ki yakai dan asan kina da ciki kafin lokacin kin gama shiga hankalinki Agrif da yaran ki yanzu sunfiki samun nutsuwa nuna gidan aljannan ki kwantar da hankalin ki kinji wata rana zaku hadu tunda dole kowane rai sai ya d'an d'ani mutuwa". Nasrim tace" aunty Agrif dan aljannan ne duk halinsa irin na yan aljannan ne hakuri saurin yafiya sauk'in Kai tsoron Allah biyayya ka iyaye tausayi Kai wayo gidan marayun sa na Zaria ko wa zai na kula dasu yanzu bayan haka akwai kuragu da makafi da sauran nakasassu da yake biyan su albashi duk wata dubu talatin wa zaici gaba da biyan su dama ni yake sakawa ko baya k'asan nake vocher duk wata sai ansamu k'arin mutane yanzu waye zanyi duk wannan". Sister Safeeyya tace'' ke Nasrim amma sai kin yarda kin rayu ke zaki cikaba da yimasa sadakatun jariya duk abinda mutum yafara amma Allah bai bashi ikon gamashi ba ya mutu akai to duk wanda yazo ya daura daga inda yatsaya Allah zai bawa wancan ma ladan sa shima Wanda yafara yai bashi batare da yaragewa kowa ba wannan Yana daga cikin adalcin Allah da rahaman sa yanzu ko shekara nawa kikayi kinayi shi Yana da lada kema haka idan kika koma ga Allah duk Wanda yazo yasake farawa kina da Lada shiwanda yafaran Yana dashi shima Haruna Yana da shi dan sada katunl'jariya ba karamin abu bane Allah kamamu ikon yin sa ko da kadan ne". numfasawa tayi tace'' insha Allah Aunty inde da Raina sai sai na k'ara daga inda ya tsaya yanzu haka inda za aduba account din Agrif wllh baza asamu kyakkyawar Million talatin ba duk yayi kyau dasu kullum bayar wa yake su ya Kamal har company ne dasu Abbaty ma k'anin sa amma shi kullum idan nace meyasa ba zayyi tatali ba tunda dukiyar ba dashi bace dukiyar mutum ba abin dogaro bane sai yace'' shima rai ba abin dogaro mane Wanda kabayar shine naka acan inda ran zaije ashe da gaske tanadin yakeyiwa kansa Allah yasa halayen sa masu kyau subishi wayoo Haruna meyake faruwa". b'ata rai sister Safeeyya tayi tace''zaki fara ko bari ma na miki alluran bacci kada wancan azzalumin tazo taga idon ki biyu ta ce kikoma ciki". ********************** *Three brother house* da alama meeting akayi Hajja an salamota tana zaune Nasir cikin b'acin rai yace " to idan ba atsakanin mu abin ya fito ba waye yafito da magana bayan nace abar abin a hannu na ni zan dauki mataki nasa anzo an kama mommy amma kuka fitoda maganan nan a duniya kowa yaji duk inda kalek'a a duniya hoton mommy ne koma wane danshegiyar ne ya fitar to zan bincika na tabbatar a cikin gidan nan abin yafito wllh ko waye idan nasamu dasa hannun sa wllh abin bazayyi dad'i ba kuma a kansa zan dasa binciken abin da yake faruwa". Abbaty yace'' yes boss wllh nima abinda nake son aduba kenan wllh boss Ina tausayin Nasrim". haka de kowa ya tashi gida kam kowa yanzu jikin sa lak'os Hajja ma tunda abin yafaru da ita shiru kake ji tayi k'im tana tsoron ran Izza ma samun Baban tayi tayi masa tatas da cewa idan ma shine yake kashe kashe to wllh itan yakashe Hajja burin na auren Kamal bazai cika ba Dariya yayi yace tasu ma ta ishe su Dan har yanzu rikici gaba daka ma zata b'are musu *Bayan sati 2* *rayuwar Nasrim a gidan yari* balefi ta dan sake har tana shiga cikin abokai sannan aikin wahalan ma yanzu an dan rage mata saboda ciki ta bata wankin barguna bata faskaren itacce sai surfe shara guga da dan k'ananun abubuwa kallon Halima da take dinke uniform nata na firsunoni tayi yarinyar k'arama Sosai cikin tausayawa tace'' niko takwara dan Allah me ki kayi aka yanke miki hukuncin rai da rai ina sausaya muku keda Lawisa da Maryama bazaku wuce shekara ashirin ba kuma gaku makarantan Al'kurani kuna son ibada sai nake ga kamar akasi aka samu balefin ku bane kwata kwata bakuyi suffan masu kisa ba". tashi shiru tana jiran taji daga Haliman Halima ajiye alluran hannun ta tayi ta fuskanci Nasrim Sosai tace'' Aunty Halima wllh bani da lefi kullum Ina gayawa Allah yafito dani kodan mahaifiya ta ni kadaice macce Allah ya daura mata Sona yanzu haka hawan jini ya kamata kullum ana jigila asbiti da ita wllh inason na rayu kodan ita amma gashi har na shekara anan". gyad'a kai Nasrim tayi tace" to wakika kashe". cikin kuka tace'' kamar yanda kika gani arubuce ajikin rigana sunana Halima Ibrahim ni haifefeyar cikin garin nan Kano ce ni daya ce mace acikin yan uwa na maza goma nice ta hudu wato Ina da yayu ukku ina da kanne bakwai maza a cikin anguwar dawanau Ina da uwar d'aki aunty amarya Wanda tana da uwar gidan ta me yara Tara ita kuma uwar dakin tawa amarya ce dan haifuwar fari ma tayi in zata shiga wanka dasafe ni take K'ira na rike mata jaririn ta idan tayi wankan tukun zan shirya natafi makaranta haka da yamma ranan da tsausayin zai fadamin danaje da safe sai nace wa aunty dan Allah zan kaiwa Umma Mubashir ta gansa sai tayi dariya tace'' to Halima da yammma sai ki kai shi kinga yanzu Abban Rashid bai fita ba bazai bari ba nace to da yamma kuma Musa saurayina ya nace sai naje na duba yayar sa gidan ta kuma danisa idan nagaya Umma baza ta barni ba shine nayi shirin islamiya naje gidan yayar Musa ban ma same taba haka nadawo a k'afana sai da magaru ba nazo sai na tsaya a gidan anuty amarya dan nasamu nacewa Ummu anan na tsaya rike mata mubashir nasamu aunty tana wanka sai kishiyar ta tana sallah yaran kishiyar ta kuma duk maza ne suna masallaci na samu yaron akwance acikin katifar a baranda sai kishiyar ita ma tana sallah a kofar barandan ganin lokaci yakure yasa na wallah nace Aunty amarya nazo kuma kina bandaki ni natafi na fice da saurina naje nacire kayan islamiya nayi sallan magaru ba bayan Isha Zakar dan gidan kishiyar aunty Amarya yazo wai Halima inji aunty ki kawo Mubashir Abba yakusa zuwa sai nace ai banzo dashi ba wasa wasa shikenan sama da k'asa aka nemi Mubashir aka rasa gowa sai yace nice karshe fita kuma shijab ne ajikina sai jakata ta leda da yasinke na runguma to nan fa kowa sai yace ai yaganni rungume da rayo itama aunty Amarya tace'' aidama ni nace da yamma zan kaishi wajen Umma haka kishiyar aunty ta bada shida a kotu na taga lokacin da na dauki yaro kinji dalilinn da yasa aka yanke min hukunci zama gidan yari Ta k'arashe maganan tana fashewa dakuka Nasrim tace shikenan kiyi hakuri ni sunana Barrister Halima Abdulmajid insha Allah zan temaka miki saura na Maryama da Lawisa bayan magaruba Nasrim ta samu lawisa ta mata tambaya cikin shikima tasu ta lawyer kuka Lawisa ta fashe dashi tace'' tabbas nayi kisan kai amma wllh ban zata zai mutu ba Sunana Lawisa Hasan iyayena cikakkun yan shi'a ne wata rana muka kaiwa wani abokin Babana ziyara jigawa state a wani k'aramar hukumar malummadori kwanan mu biyu amma ban gamsu da yanayin kallon da abokin baban nan nawa yakemin ba bayan sati biyu kawai sai abokin Babana ya kawo mana ziyara shima da dare yayi kawai sai yacewa Baban mu shi bazai iya kwana ba macce ba dama da matar sa yake tafiya yanzu kuma tana da tsohon ciki bazata iya bulaguro ba kawai sai Baban mu yace sai kayi auren mutu'A da Lawisa ko da Baba yagayawa mamar mu yarda tayi tace Allah yabada lada malam ai bak'on ka annabin ka Baba yasame ni wai naje d'aki bak'i nace mezanyi yace yamin auren mutu'A da abokin sa dan haka natashi muje Baba ya sokoni agaba har d'aki ya barni kulle koba abokin Babana yayi zai kwace min budurci da k'arfin dan naki amincewa dan ni bana ra ayin shi'a inada akidata aboye akwai wani saurayina dan izzala ne na gani kasheni kullum yana gargadina da auren mutu'A shine muke ta fafatawa har yakusa cin galaba a kaina Allah ya temake ni naga wani Reza ak'asan kujera shikuma yariga ya shagala da abin da yake bai san ma na dauki Reza ba dana kama gaban sa yazaci na bada kaine yafara sakamin albarka Yana cewa yawwa shafamin kawai ni kuma tun k'arfina na gusza Reza a gaban sa wanda najimasa ciwo Sosai yafara ihu nan take jini yafara zuba su Baba jin ihun ba iyaka yasa sukazo bakin kofar suna tambaya lafiya kasa bada amsa nayi har Baba ya tura kofan yashiga kafin akai abokin Babana asbiti har rai yayi halin sa wlllh banyi da niyar kashesa ba nayi ne da niyar na kare kaina Allah ya k'addara hakan dan ni nariga nayiwa kaina alk'awarin Habu zan bawa kaina kinji dalilin". shiru Nasrim tayi tana girgiza kai can tace ''Lawisa insha Allah zaki fita ai kinyi ne dan ki kare kanki bawai niyar kiyi kisan kai bane kuma ko a Constitution na k'asa ba ayarda namiji yace zai nemi macce da k'arfin yaji ba inde ba matar saba ko abinda yafaru dashi shi yaja kuma auren mutu'A sahabban anbabi sunyi da sukazo Annabin duk da bai ce meyasa sukayi ba amma ya hanesu dasu kiyaye gaba dan haka auren mutu'A Annabi bayyi ba ba sunna bane Isha Allah zaki kubuta iyakar ki kiyi azumi kaffara". Nasrim da tunanin wannan ta kwanda dasafe tasamu Maryama tana tambayar tabata tarishin ta Maryama tace'' wai me zakiyi da tarishina tarishina bashida kyau Nasrim tayi ta naci amma taki rabuwa tayi da ita Nasrim wajen sister Safeeyya taje ta lallabata ta bata wayan ta ta kira daddy sai da sister Safeeyya ta duba sosai taga bakowa ta bata tace " to minti 1 cikin sauri hannu na rawa Nasrim tasa number daddy wanda private ne bajimawa ya dauka "hello hello yace shiru Nasrim tayi tana sauk'e ajiyar zuciya yace "waye akan layi kuka Nasrim ta fashe dashi Daddy da yake zaune tashi yayi tsaye Yana cewa NASRIN'' cikin kuka tace'' nice daddy " Nasrim meyasa zaki min haka meyasa duk lawyer da yaje miki sai ki k'i bashi hadin kai kode da gasken kin aikata ne". "Daddy bani da amsan badawa ne nide nasan ban kashe suba amma daddy Dan Allah ga wata alfarma nasamu wasu yaran da aka yanke musu hukuncin irin nawa amma bataren da bincike ba daddy inason kasamu tsayayyun lawyer su fitar dasu wllh yarane kanane basu Kai nima duk yan mata ne". Daddy yace ok idan akayi nadu zaki yarda ayi naki kema cikin sauri tace'' Eh daddy". "Ok zan tura Barrister shashid ya binciki ka filet din su afara aikin akansu amma yakike my daughter " kina cin abinci Sosai naki shariyar ma sai kin haifu mun nemi alfarma an d'aga". "Ok daddy kadinga turawa Aunty safiyya kudi ita zata dinka siyamin abinda nake so daddy Ina son naganka naga mommy naga Zainab da Khaldum". "Ok my daughter ni ba halin na ganki mommy ki ta tafi ummara dan ta gayawa Allah kema ki dage da addua kinji". ********************** ako kaman wasa aka fara Shari'ar su Lawisa kuma Al'hamdulillah anyi Na sara na Halima kishiyar aunty Amarya ce ta dauke yaron tsabar kishi amma de bata kashe Shiba wata kawar ta bawa kyauta a Bauchi an yanke wa kishiyar anuty amarya zaman gidan yari na shekara daya bisa adalci tunda aunty Amarya tace ta yafe To fa wannan abin yasake jayo hankalin mutane kan Nasrim kowa sai tofa al'barkacin bakin sa yake wasu suce duk neman sunane wasu suce tana da tausayi Umma Halima zubewa tayi agaban Nasrim sai fatan alkairi take mata tana cewa insha Allah kema sai kin fita Nasrim ta maida hankalin ta akan addua da kuma kula da cikin ta ajefi tana bibiyar Maryama dan tana mugun son jin labarin ta ko meye ********************** *bayan kwana biyu* Kamal da daddy Kamal yace " daddy me yasa gidan nan daga wannan sai wannan ya za ayi ace wai anje anyi belling din mommy kuma batare da sa hannun kowa a gidan nan ba sannan ba asan inda take ba daddy hakkkin kane ka neme ta amma kayi shiru". Daddy yace to Kamal ya kake son nayi Ina zan same ta nasani ". "Daddy ni na bincika ance Nasir ne ya dauke da a police officer din amma tsabar ana tsoron sa ankasa tuntubar sa Ina yakai ta aiko ba komai har yanzu mommy bata gama idda ba amatsayin matar ka take". girgiza kai daddy yayi yace" Kamal kana damuwa da abinda bawani abin damuwa ba Fanna ba karamar yarinyar bace nasan Nasir bazai cutar da ita ba in ma shi din ne ya dauketa kuma kayi lisafi mana ta gama idda furuwan abin wata ukku ne cuf yanzu so ban sani ba ko ta canza wajen zamane ". "Daddy Nasir shi ya dauketa an tabbas min da haka amma da na tambaye shi cewa fa yayi shi bai dauki mommy ba sannan ana gani yafita da su Khafulan da Zainab sati biyu an rasa inda suke ni wllh duk motsin Nasir tsoro yake bani Ina zargin abubuwa dayawa". Daddy yace'' me yake maka tsoron"?. numfasawa Kamal yayi yace gani nake dukiyar mommy yake so kar ya hallakata ga yaran Nasrim ba asan inda yayi dasu ba". gyaran murya daddy yayi yace'' Kamal ka dena irin wanna magan ganun ai idan cutar dasu zayyi bazai fita dasu a idon jama'a ba bana zargin Nasir na komai saboda bai kasance cikin masu boye abu ba komai nashi afili ya keyi ". haka de Kamal ya tashi shi yarasa inda zai bulowa wannan lamarin k gaba daya kansa ya gama kullewa Mommy tayi shiru awani tafkeken parlou da dake ciki ta gasa gane wane garine amma de nasan ba Kano bane tunda anyi tafiya me nisan gaske da ita idon ta arufe juyowa tayi tana shafa kan Zainab da take bacci sai Khafulan daya dameta da jikinsa yana masa ciwo tanemo basa Ball Jin an murd'a handle yasa da sauri Mommy ta juyo mek'ewa tayi atsaye tace " Nasir dama Kai kasa aka kawomu nan". Murmushi yayi Yana k'arasowa yace" mommy Eh wllh ya zauna yana ajiye file din da yake hannun sa a gefin sa yafito da bindiga acikin al'jihun wandon shima ya ajiye yace "mommy ayau nake son komai ya zo k'arshe dan nagaji da wannan b'oye b'oyen zaki saka hannu a wadan nan takaddun da sunan kin barmin dukiyar ki gaba daya sai komai ya zo k'arshe kamar yanda na karboki haka zan karbo y'arki ma nide dukiyar da ubana ya Tara wata ba zata zauna tana ciba kum.......... Bai k'arasa ba mommy ta tashi tana nunashi bakin ta Yana rawa tace'' Nasir wllh k'arya". shima mek'ewa tsaye yayi yace mommy idan ni zanyi k'arya ai wannan bazayyi ba ya k'arashe maganan yana dauko bindigan tare da seta mata a k'ey". *To masoya muje zuwa wai waye sta din FURRUCNA NE nikam meje zuwa ranan Monday insha Allah da misalin 9 pm* *masu yawantambaya na sunayin da suke cikin littafin *FURUCI NA NE* *ai nake ga duk ka sunayi ne na hakikka sai kawai dan alkunya da akayiwa* *Halima nasrin wata itaciya ce *me k'amshi da fan sha'awa a* *gidan aljannan* *NASRIN MINALLASHIH* *Haruna Aarif ana nufin kaman babban mutum ko jaroran* *Khaldum basarake* *Aiban kalman godiya* *Khafulan jajircece* *Fayyat mai alfarma shima de kalman sarautan* Bj [4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE* ( _rikicin babban gida_ ) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* *18* "wllh k'arya shima bindigan da bullet din su keyi k'arya suke su fasa kan mommyn Nasir tace'' tana ture bindigan a k'eyar ta dariya yayi yana jefawa Khafulan bindigan wasan yace'' wai mommy kina nufin ban iya Acting bane baki tsorata ba".? murmushi tayi tace'' ai ba aikin ka bane shiyasa ko kyau bai yima ba". Khafulan yace'' Papa nifa Ball nake so jikina ciwo yake min so nake nayi Execise.' dafa kansa Nasir yayi yace''ooo my God son rigima dare ne kaje sama ka kwanta zamuyi magana da mommy good night ". yaron zai sake maganan Nasir ya d'aga kai yamasa kallo na gaske Wanda idan Zainab ko su khadum yayi wa har fisari suke amma da yake Khafulan shima Theron kan sane jifa yayi da bindigan hannu sa yana turo baki da gun guni yayi gaba mommy dariya tayi tace'' oho de ai kwara da yazo inda ni da karena ne ai baza kaje ba". Bai juyo ba amma yanda yake yarfa hannun da gani masifa yake Nasir ya sauk'e a jiyan zuciya yace'' Mommy yaro nan bashida kunya ko kadan fa". Mommy tace'' duk waya batashi ai idan ana original copy to Khafulan naka yayi ba ma photon copy ba." zama yayi Yana dauko Files din da yashigo dashi ya mek'a mata yace'' zaki sa ka hannu anan mommy mommy k'arba tayi takaddun ne na company daya bayan daya tasa hannun shedan ta mallaka masa batare data tambaya meye dalilin sa nayin hakan ba ita de tasan bazai cuce ta ba jiki a sanyaye yake kallon ta shi yarasa wane irin so da kauna mommy take masa ai ko dan da ka haifa yazo da wannan batun babba za ka iya tsayawa kace meye dalili musamman idan akayi duba da wasan da yamata na yanzu da kuma abin da Dr Hafsa ta kaya mata bai san da afili ya furta" mommy idan ina dake a duniya narasa komai ma zanyi godiya". d'ago kanta tayi tana cigaba da kallon sa tace'' ina ai bazaka rasani ba banayi maka alk'awarin sai naga jikojin ka ba dan Allah Muhammad ya isa haka kayi aure kai baka ga duniya yana k'erewa bane ga Abbaty nan kanin bayan ku zaiyi aure badan wannan abinda ya faru ba da wata kila matar sa tana da k'aramin ciki amma kai shiru yanzu da mutuwan Agrif da Aiban kaine shikenan watara za amanta ka gaba daya yanzu kaga ko su khadum da Fayyat ba za a manta suba tunda ga Khafulan nan duk Wanda ya gan shi zaice ai su ukku aka Haifa jikoji da tattaba kunne ma sai sunce ai kakan musu ukku aka Haifa amma kai kam b'ata zakayi bat". a take yanayin sa ya canza cikin b'acin rai yace" towai mommy banji zan iya son yarinyar mutane ba zanyi aure ne bayan nasan bazan iya mata adalci ba ai Annabi yace aure sai kaji zakayi adalci kayi hudu ma amma idan kaji ko dayan ma baza ka iyayewa adalci ba ka hakuri dama sunna ne ba farirla bane". "haba Nasir buri nane fa kayi kodan ni". tsaki yaja yakoma Nasuru sa sak yace'' saboda ke zaki zauna da ita ina gaya miki gaskiya kina sake wahalar da kanki." Cikin b'acin rain itama tace "to Nasir ai naga kana da Wanda zaka iya zama da ita mutane sunfara surutun inda ni na haife ka bazan bari ka kai kusan 36yrs ba aure ba kana shiga 40 fa ka fara zama dattijo kuma naga kana da Wanda zaka iya zama da ita Ina Zuhura yar maiduguri nan tana da kirki zata dace dakai daganin hakurin ta zata iya zama da baud'adde irin ka.... katseta yayi dacewa "mommy bakina da naki na cemiki Ina son ta zan iya zaman aure da ita nifa kawai na ganta da irin zanen kine fa kuma yar maiduguri shine nake dan mutumci da ita shine so".? "To shikenan my son kar ran ka yab'aci ina maka addua wata rana zakayi". d'aga kafada yayi yana mek'ewa tsaye yace'' shi ke nan mommy ki kula da kanki da yaran". Mommy tace'' kai Ina zaka"?. "Kano". Yabata amsa a tak'aice cikin mamaki tace'' nan din ina ne". cikin wasa yace'' gidan kaso ne". girgiza kai tayi tace'' my Son". har yaje tsakiyar parlourn mommy ta mek'e ta kamo hannun sa tabaya tace'' dan Allah Nasir kafitar dani a duhu kagano wani abu ne waye yasawa Hajja guba ina Barira waye yayi belling din ta kana ganin idan aka kama Barira ai asiri zai tonu". "Mommi komai yazo k'arshe fa kiyi hakuri ko kin koma gidan kar kicewa Barira komai nasan yanda zanyi bana son kisake cewa komai". "shikenan Nasir nabar komai a hannun ka har cese din k'anwar dan Allah Nasir ka temaki rayuwar k'anwa....... dakata Mommy wai meye naki na damuwa da wacce y'ar ne ni kadai ma na isheki rayuwa balle ga Zainab ga Khafulan daga yanzu ki lissafata cikin gawar waki dan cikin da yake jikin tane ya hana bamu daukaka k'ara ba dan al amarin yafara bani mamaki har wasu makasan k'awayen ta ta fitar acikin gidan prison din da take..... ajiyar zuciya mommy ta sauk'e ta katse shi da cewa shikenan Nasir yanzu yaushe zamu koma gida dan kwara ina daga can yafi". "akwai gyare gyare da akeyi a part din ki ne saboda k'ara matakan tsaro zuwa tomorrow ma Ina ga saudia zaki wuce idan kin dawo sai ki sauk'a a can nan inda kike Kaduna ne akwai komai a gidan Sai anjima adamu zai kawo miki girls house akwai masu gadi sosai a gidan". har juya zai fita kuma yajuyo yace'' amm yawwa Mommy zakiga na kulle general account din ki idan kina buk'atan man yan kudi ki tambaye ni". gyad'a masa kai kawai nayi takoma tana zama gaba daya tunanin ta ajagule yake meyasa Nasir ya tsani Nasrim haka wane zuciya yace duk lefin ki ne tun yana k'arami zuciyar sa ta ginu da kiyayar ta amma baki kwabe saba gashi yanzu anzo inda shi kad'ai ne zai iya mata maganin abin amma ba zayyi ba saboda yana daukan ta amasayin mak'iya yanzu yazanyi Ina Dr Hafsa tabani shawara ko tana zuwa duba Nasrim nide tun ranan farko bata sake zuwa ba da sauri ta mek'e har an bude masa mota zai shiga back seat yaga fitowar Mommy tsayawa yayi yana sake hade fuska a tunanin sa maganan Nasrim zata masa cikin sauri ta k'araso tace'' waya ta fa ?." a tak'aice yace'' suna gida". "to Nasir haka zanyi ta zama inason yin magana da Dr Hafsa". bai sake ko juyowa ba ya shige mota Mommy dafa kai tayi afili tace'' Allah ya shiryamin kai ya kareka daga dukkan Sharri yabaka sa'a da Nasaran rayuwa". Komawa tayi ciki ******************* *Three brother* Nasir numfashi yasak'e idon sa akan Hajja yace "ammm Hajja Mommy ta mallaka min komai nata hatta company dinta na shikama nikuma na mallakawa Zainab yar gidan Agrif company sarrrafa Madara nawa na Legos sai yaran Aiban mata guda 3 tun gafin ya karasa gaban Izza yayi wani irin bugawa !!!!! yacigaba yaran Aiban Muwadda da umdatu da Musanat na mallaka musu k'aramin company k'arfe da yake Chaina babban company karfe kuma Khafulan San nan dama Khafulan da Khaldum da Fayyat suna da kaso 1 bisa 3 acikin nawa hakan yabawa Khafulan daman mallakan rijiyar Mai fetur na Istanbul ma ana na hade masa waje daya kenan nashi da na yan uwan sa da yagada ina fatan kowa yagane". ya k'arashe maganan yana mek'awa Abu takardun kyautan da yayi kowa yace Kai Masha Allah ka kyauta Allah yakara bude Hajja tace'' amma Nasuru banji na Abdulsamad dan wajen Kamal ba". Nasir juyowa yayi yana kallon Mai sunan Abban sa dayake zaune a kusa da Mama dan shara 7 yajuyo yasake kallon Hajja yace ai shi yana da uba ni kuma marayu na yiwa". yana gama fadan haka yamek'a yafita Hajja sai data tabbatar yafice tace'' lalle wannan kyauta na renin hankali ne yoo banda renin hankalin ya zauna Yana mana kyauta na iko wai Fanna ta mallaka masa komai cikin dukiyar ta kuma ya dauka yabawa Khafulan jikanta kaso mafiyawa yo anyi ba ayi ba abude a gindin su ya k'are yo banda ma mutuwa har a dukiya Abdulsamad mutum zai zauna yana min iko Abdulsamad wanda naga dama yake wa kyauta Kuma alokacin sa ba nuna ban banci amma shi yaraba bai bawa dan Babana Kamal ba yo banda ma bayahuden banza da bai san darajan mai sunan uba ba ai shi ya kamata ma yafara bawa kyautan yaci darajan sunan uban sa ma mana zonan Abdul ni Ina da gidan gona na baka kaji". ta k'arashe maganan tana jawo yaron jikin ta a wani irin fusace Kamal ya fita a fili yafur ta yau za ayi fallasa acikin gidan nan Nasir yana shirin shiga bathroom har yakama handle yajuyo jin an banko Kamal ya k'araso inda yake yace'' Nasir me yasa ka renawa mutane hankali ne kana Abu kamar kai ka haifi gidan gaba daya to wllh kayi hankali a tafin hannu na kake ina ka kai Mommy nasan duk inda Mommy take tursasa ta kayi ta samaka hannun a dukiyar ta". ahankali Nasara ya saki handle din ya tako gaban kamal dafa kafadan sa yayi cikin jan murya da isa da k'ajinin sa yace'' kamar ne ma ai ni ne babban wa acikin gidan nan shi kuma babban wa ubane sannan ai uwar da ta haifi iyayen gidan ma a gaban ta nayi komai banji tace wani abu ba sai kai Mommy kuma da dukiyar kuma iko nane sai yanda ni nayi". Kamal cikin bacin rai yace'' ba ikon ka bace ikon mijin tane kuma shi yake da ikon duk wani shawaran ba kai ba". Nasir Karan hancinsa ya shafa yace "to yanzu yakake son ayi maidawa mommyn zanyi ko baka zanyi ka maida mata mijin ta kuma da kake magana akai ya saketa har tagama idda baka da labari ne". "naji daddy yasake ta amma ai suna ta y'ar atsakanin su Wanda dukiyar mommyn hakkin Nasrim ne ita kuma Nasrim daddy yana da gadon ta nima dan uwan ta Ina da gadon ta". Murmushi Nasir yayi yace'' anzusa zuwa wajen Kamaluddeen Baban Hajja Kamal da wayo ba hankali inji Baba yakubu ko ba kirarin ka kenan ba *Kamal da wayo ba hankalin* To inba rashin hankalin ba taya dukiyar Nasrim zai zama naka bayan tana da yara". murmushi shima Kamal yayi yace'' tana da y'a daya de Zainab amma Khafulan ai shege ne bashida gado ba dan sunna bane........... !!!!!!wani irin bugawa gaban Nasir yayi faduwar gaban da tunda yake a rayuwa bai taba jiba amma cikin jarumta yace'' Khafulan ne shegen ya akayi yazama shegen!??". wani irin Dariya Kamal ya kece dashi yajuya zai fice yana cigaba da dariya sai daya bude k'ofan yafitar da k'afarsa daya waje yajuyo yace'' muje suwa Nasir k'aryar ta kusa k'arewa babban shukan da kukayi Kai da Haruna kunyi a idon mak'orwa sai nayi abinda Mommy da kanta zata ce ka maida mata dukiyar ta sai nayi abinda Mommy zata ce ba ita bakai zai ta daure ka da hannun ta saboda kai din ba mosoyin gudan jinin ta bane Kai kasha cewa zaka cusa rayuwar su cikin matsala ita da Haruna kasha cewa k'addaran Nasrim ba mekyau bane Ina da kyawawan hujjojin da idan naga dama wllh a yau baza ka k'ara kwana a duniya ba duk kudin ka da ikon ka amma na bari saboda wasu dalilai ko ba FURUCIN KA BANE a kullum sai ka jefa rayuwar yar uwata cikin matsala to tabbas gidan nan akwai RIKICI d'ana kuma da kaware ba kayiwa kyauta ba Alhamdulillah nima na tara Wanda na tara ma ya isheni nida shi." ya k'arashe maganan yana ficewa Inna'lillahi dama Kamal yasan da wannan maganan waye ya gaya masa daga ni sai Agrif ne fa muka sani no no Agrif yanda yake tausayin rayuwar yaran nan yake hana nima intona asiri bazai tona ba to ya akayi Kamal yasani wannan rana inda Agrif yana raye sai nafi kowa farin ciki kodan Khafulan yazama d'ana a idon kowa amma yanzu zafi kowa bak'in ciki idan ya tuna girman alk'awarin da yayiwa Agrif da sauri ya bi bayan Kamal Kamal yana sauk"a step Nasir ya cin mashi ya janyo shi har cikin d'akin yarufo ya sauk'e numfashin yace'' meye shidan ka na sheganta Khafulan". dariya Kamal yayi yace" ba wani sheda hasashe ne fa musamman idan mutum ya kafawa Khafulan Ido to zai sheda uban sa yana raye ba maraya bane kai ni Zeenat din ma ban yarda y'ar halak bace Aiban ne kawai dan Agrif kuma ya rasu amma sauran sai ahankali". ajiyar zuciya Nasir ya sauk'e jin Kamal bai San komai ba zargine kawai ya d'aure fuska Sosai yace'' idan abinda na bawa yaran Haruna yasa ka zargi wani Abu to zunubi kake kwasarwa kan ka dan sanin kan ka ne Aiban da Haruna sunfi karfin komai a wajena Especially Haruna yayi aiki tukuru a three brother zuciya daya kuma ba abinda ya tsira dashi dan haka dole yaran sa su mori wahala da uban su yayi idan kasa ke ai bata yaran Agrif abin bazayyi maka kyau ba a kan k'anrwa ka kuma kayi komai ma Shari'a ba fashi wawa kawai". ya sakeshi Yana shegewa batdroom dariya Kamal yayi yace'' zaka ga aikin wawanci idan na kafa k'iyayyar ka azuciyar wanda kake takama uwar kace *Prison* cikin mamaki Nasrim take kallon masifaffiyar matar mai kula dasu wanda lokaci daya ta canja mata bawani abu na more rayuwa Wanda bata bawa Nasrim tasa an kai ta special d'aki ita daya mekyau komai na more rayuwa akwai daga kan firiji tv lafiyeyyen gado amma da alama musamman dan ita aka gina d'akin san nan yanzu tazo mata dawani batu tace'' ma'am serious dan Allah waye yake gaya miki sirrin gidan mu taya ki kasan yaune birthday din Agrif nasan de dama kinsa mutuwar sa wata hudu ne cif kuma waye ya dauk'o miki waya ta?". Murmushi bayerabiyar matar tayi tace'' Madam Halima ai sirrin gidan ku bawani boyayye bane kawai inason na baki wayan ki zaki hau duk wani kafafen social Media zaki daura pic din Haruna ki masa happy birthday kinga mutane zasu tuna dashi su masa addua kuma amma daurawa kawai zakiyi cikin 10 minutes ki bani wayan naje na boye". karban wayan tayi tabbas natane wayan amma a Ina Timona n ta samu wayan da sauri tashiga cikin wayan pic din Haruna ta fara cin karo dashi sosai take kuka kasa cigaba da duba wayan tayi Maam tace'' ok ni zan daura miki wak'ar da pic din nasa kawo". tayi maganan tana karban wayan ahannun Nasrim Nasrim zama tayi tana cigaba da kuka tace''dan Allah ma'am kifita da wayan nan ni bazan iya cigaba da rayuwa irin wannan ba kuma dan Allah basai kin daura hoton mijina a media ba hakan zai janyo mutane suyi min wani fassaran na daban kuma a gidan yari nake fa". Murmushi matar tayi tana dashi da wayan tace'' duk abinda zasu fada mutanen duniya ai ni shi na bid'a akan aikina nake Nasrim nasan me make inason hankalin mutane yasake dawowa kanki yanzu an fara manta abinda ki kayi kinga hakan zai janyo mutane suyi cece kuce akai". ta k'arashe maganan tana ficewa *Three brother* Humairah ce ta fara gani dama ita yar media ce na gani gasheni Wani uban asher ta maka tace Nasrim kina gidan prison kina daura wak'a mutuwar dan uwana ko shekara banyi ba waka ma har biyu na farko cikin sanyin sauci na kayaran murya mawak'iya take rera wakan me tsuma jiki _Allahu sarki ka kafurtawa mijina wayyo Allah na nayi kukan rashin ka abokin rayuwa ta wayo Allah na wai ni nakashe miji na ya zanyi na kashe mijina ni Sadiya anyi min k'azafi arayuwa ta bazan yafe_ sai daya wanda hotunan tane da kayan prison aka tana kuka wan ita mata masan sanda akayi ba _idan na tuna da mosoyi sai inji kwallah nata kwarara idan na nuna da mosoyi sai inji tamkar infasa k'ara nayi kewa nayi k'ewar Mai mini fira_ jiki asanyaye Humairah ta tafi part din Ummu samun Ummu tayi tasa waya agaba tana ta rusa kuka itama Humairah rungume Ummu tayi ta fara Kuka Ummu tace'' Humairah bazan iya ba bazan iya ba ankaini bango ya isa daga yanzu zan nuna nima uwace kuma Haruna yana da gata kamar kowane da agun uwa da baifi da ba mutuwar Agrif ko shekara bayyi ba har Nasrim da take gidan kaso ta ware tana daura hotunan su da waka ba shakka wata ranan sakin ta za ayi ta zo ta zauna to ko yanzu meye yayi saura tana gidan prison amma tana da duk wani Freedoms na rayuwa da ganin Nasrim acikin walwalan ta take tunda har tasamu danan daura hotuna". Humairah tace "Ummu kiyi hakuri ai ya Nasir yana bayan mu shiyayi duk wani ciku cikun daukaka k'ara kuma wannan abinda tayi ta sake tabo kowa ma duk wani wanda baya koyon bayan ta to zai fito yayi magana muna tare da ya Nasir Kamal ne yake tare dasu ni wllh sai na bar masa gidan sama akan fansan dan uwana kuma ni har shi Kamal din zan shigar k'ara duk wani bayanan da yan sanda suka nema duk yasani kin fada yayi dan kar a kashe masa k'anwar sa tes din da ya Agrif ya turamasa na yazo yaceceshi Nasrim zata kashesa ai gogewa yayi sai a wayan ya Agrif din aka gani". "Humairah Abu kune yake cewa nayi hakuri shima Abbaty bawani abinda yakeyi Yana bayan Dr Fanna gaskiya yanzu bazan iya ba Nasrim ta cutar dani ta kashe min d'an da yafi yimin biyayya me farin jini ta kashe yaran sa amma anbarta nata rayuwa kamar kowa". Humairah tace'' Ummu dama hukuncin da aka yankewa Nasrim bayyi dai dai da lefinta ba hukuncin rataya yakamata ayanke mata kawai shima daddy kanin y'ar sa ce bayyi adalci ba wllh wllh sai an kashe Nasrim idan ta haifu". Nasir ya shiryawa Mommy zuwa umara yayi Wanda zatayi wata ukku acan kuma idan tazo agida zata sauk'a ranan da mommyn tazo aranan Nasrim ta cika sati da haifuwar dan ta namiji me kama da Agrif sak amma shi farine Abu yazo duba yaron an masa hud'uba da Haruna a ranan sunan aranan Madam Timona ta shirya wani Dan party akayi sa'a kuma aranan ne birthday din Nasrim ita Nasrim duk wannan bai da meta ba bata ma tuno yau ne birthday din taba tana tsaka da kuka su Maryama suka zowai sai tafito waje haka firsunoni yan uwanda suka jata ta fito abin mamaki Mp takani suna ta raye raye girgiza kai tayi ta dafe kai zata koma wata ta jata tsakiyar filin alallai wai sai tayi rawa murmushin da yafi kuka ciwo tayi tad'an ged'a kai a laman tayi rawa murmushi tayi tafice acikin filin d'akin ta koma direct tana rusa uban ihu kuka ko zataji sanyi suko sai rawan su suke suna na nata Haruna happy birthday Halima happy birthday tana jin iface ifacen su da raye raye da suke ashe duk wannan party da Timona ta shirya dan ta sake daurawa a media ne murnan haifuwa dakuma birthday party Nasrim takeyi a cikin gidan prison abu yasake jakulewa masu zagin Nasrim suka Kara azama tsine mata Ko Ina kale k'a a media bayanan Nasrim zakaji k'arya da gaskiya aranan Mommy ta dawo Nasir bai koma ba komai na three brother ya tsaya cak hatta aiki Mommy jikin a hanyaye ta sake kallon Nasir tace'' to wai ya akayi ta samu wayan ta kuma meya hada gidan prison da kayan kid'a meyasa Nasrim batayi tunanin abinda zai biyo baya ba take haka ko mutuwar Allah mijin ta yayi ai bazatayi haka ba mutuwar sa ko shekara bayyi ba Nasrim ta janyo mana hau da abin fad'a duniya da a gidan nan ." Nasir yace'' Mommy wannan shi ya tabbatar da Nasrim me lefice kamar yanda kowa yake fada dan haka karma kiji wani abu idan an yakke mata kukuncin kisa". kuka mommy ta fashe dashi Nasir fe cewa yayi mommy taci gaba da rera kukan ta Kamal ne yashigo yana yadin ga zuga Mommy akan Nasir baya kaunan Nasrim tare da hujjoji masu k'arfi numfasawa tayi tace'' nasani Kamal baya sonta nun tana yarinya amma meyasa har yanzu bazai can zaba". "Mommy saboda yayi alk'awarin bazai taba barin Nasrim taji dadi a duniya ba ko kinsan Nasir ya kulle Dr Hafsa saboda tana zuwa visiting wajen Nasrim watan Dr Hafsa hudu a kule kamar yanda ke kike a kulle bakiga kina can ba mezuwa ba haka Nasrim ma da nake zuwa wllh yahana zuwan kuma idan lawyer bai samu daman ganin Nasrim ba lalle muyi Na sara ba zamu iya samun babban matsala Mommy ki ajiye son Nasir a gefe ki k'waci yaruwar y'arki wllh Nasir baya son Nasrim kema kudin ki yake so daga zaran ya samu zai gujeki duk take taken sa wllh dukiyar yake yiwa k...... Mommy mek'ewa tsaye tayi cikin sauri tace'' Kamal koma baya me kake cewa Nasir yasa an kulle Dr Hafsa saboda mu shiyasa yaki yakawo min wayata tunjiya da nazo nake bin bayan sa ya bani waya ta na kirata yaki kuma ya hanani fita ashe shi Sherri da ya kulla kenan me Dr Hafsa ta masa".? Wani farin ciki ne ya ziyarci zuciyar Kamal ya d'aura da cewa "Mommy abinda nake son kigane kenan duk akan kudi yake yi". "kudi fa kace Kamal iya na kudin yake komai yana gunsa harrta company shikafa yanzu Yana wajen Nasir". Murmushi cin nasara yayi a fakaice yasake cewa mommy wllh kinyi kuskure mommyn akwai wani abu da na nake son na bayyana amma sai anje gaban Hajja an Kira family meeting anan zaki gane Nasir k'in gaskiya yake miki keda y'arki". "Kamal ka kayamin tun anan meye ne dan Allah ". "Mommy zai iya daga miki hankali sai mun hadu a main parlour Sai da safe Kamal yasa aka tara kowa Nasara ne Yanuna bazai iya zuwa ba mommy da kanta tazo ta sameshi tace taron nawane sai katashi kazo". tana gama fadan haka tafice cikin mamaki yake bin bayan ta da kallo to meyasa mu Mommy a haka ya tashi ya bita daga shi sai riyan bacci yana tsaki ya yi sallama daddy ne ya amsa yasamu gu a twositer ya zauna Kamal tashi yayi tsaye yayi addua bude taro ya fara bayani kamar haka Daddy kai da Abu nasan abin da zan bayyana ayanzu zai muku ciwo tunda ya shafe ku shine ma dalilin da yasa nayi shekaru 7 Ina boye abin saide cigaba da boyeshin zai iya zama matsala zuwa gaba musamman yanzu da ake neman mafi akan wannan abubuwan da suke faruwa amma dan Allah kuyi hakuri". ya k'arashe maganan yana zuwa gaban tv memory ya fitar yasaka acikin DVD ya kunna tv take Nasir da Agrif suka bayyana danna stop yayi yasake yace wa "daddy wannan video ne na daukeshi aranan da Hajja tak'ira Agrif akan yazo Nasrim tana da ciki ai su biyu suka zo idan baku manta ba suna zuwa direct a gerdeng suka tsaya nima Ina cikin akusa dasu bayan bishiyar kwaiba daganan ya danna pl duk tattaunawar da Agrif da Nasir sukayi wanda yanuna k'arara yara na Nasir ne gashi a filli ya bayyana har gargadin da Nasir yakeyi wa Agrif na idan bai saki Nasrim ba rayuwar baza ta tabayin musu kyu ba kowai gashi ashi a bayyane wannan shiya tabbatar wa iyayen yara na Nasir ne Hajja ce tabara kwallah Kara tana ihun kuka suma su daddy kukan suka fara haka Humairah Mama Ummu hatatta Izza yau abin ya girgiza ta sai kuka tayi ita duk masifan da take tsammanin zai balle batayi zaton zayin haka ba daddy da Abu suma kukan suke suna maimai allahuma gafurni'walhamni gaba daya dasu da yaran kuka suke ba me lallashin wani cikin kuka Ummu tace'' Nasir Allah ya isa tsakani na dakai da Nasrim da ita uwar munafukan Dr Fanna ashe kwara da gaskiya ta bayyana na dena yiwa shegun yara kuka haba dama da alaman tabbaya yanda sukayi kaman nan kaman ma har ya b'aci ni nasa wannan araina tun randa FAYYT ba shida lafiya jinin kowa bai masa ba sai na Nasir za a saya a saka yace kar a sawa d'an sa jinin saidawa gashinan zuwa aranan yazo kuma nasa jinin ne yayi mun dauka duk a zumunci yakeyiwa ashe yaran sane Allah yajin k'an Haruna ya mutu da bak'in ciki mafi girma wllh ita ma Zainab din tashi ce banzan karbeta amasayin jika ba harshi wannan jaririn duk da ban ganshi fili ba a hoto fari ne bazan k'ar ba ba bajinin Haruna acikin su balle Zainab da itama kama daya sukeyi sak ai shegiyar ce.... Mommy cikin Wani irin zafi ta dashi ta shak'e Nasir iya k'arfin ta dace da gaske ne nace da gaske ne Nasir Allah yagani ni da al'kairi na soka nace da gaskene ban yarda da wannan video ba gayamin gaskiya duniya abin tsorone za a iya hadashi amma ka fadamin da bakin ka..... ta k'arashe maganan tana sakin sa zubewa Nasir yayi agaban iyayen nasa yace'' Mommy sharrin shedan ne da k'addaran ALLAH ya rubuta dama rayuwar su Khafulan a haka zai zo amma Aiban Zainab da wannan jaririn wllh yaran Haruna ne ni sodaya tak habin yafaru ku yada dani kumin duk hukuncin da yayi dai-dai dani". "girgiza kai mommy tayi tace'' Nasuru kafi shedan iya hada tuggu kuma Nasir Allah ya isa ba wani hukuncin da zamu yanke nida kai sai agaban Allah". Hajja tace''towai Abdulmajid Abdulrahaman ku ba abinda zakuce ne bazaku dauki madoki ku fasa kan shege ba wannan ba jinin Abdulsamad bane tabbas an can zasa Dr Fanna sai muyi Shari'a dake wannan wani shegen d'anki kika Haifa yazo dai-dai lokacin da Halima zata haifu kika dauke namu kika sako naki kuma kika samu nasaran shiga cikin gidan kika reneshi ni dama najima ina tunanin ya akayi yaron nan yake kama dake ashe dan ki ne ban yarda ba sai kin nemo min jikana na asali wannan ba jikana bane wllh Shari'a zamuyi da gan_gan kika kashe Halima bawani wasiya da tabada na ki auri mijinta yama za ayi hakan ta faru kawai dan kin karbi haifuwar ta dan yayi kama dake sosai ni dama Ina zargin wani abun yau ayanda kuke kama dashi wllh ban karbi Nasir ba kamar yanda Amina tace bata karbi Zainab da wannan jaririn da akasawa sunan Haruna ba cikin kuka ta k'arashe maganan zan iya cewa tun da family nan suke basu taba shiga cikin tashin hankali irin wannan ba dan atake Abu ya yanke jiki ya fadi daddy da Abbaty sukayi kansa amma Ina da alaman ya gamu da paralysis cikin sauri daddy da Abbaty ne suka dauke sa zuwa asbiti mommy taci gaba da newa nazama makafuwa dama Dr Hafsa ta gayamin kaine kaine naki yarda yanzu Kashi kayi abinda hankali bazai taba kawoshi ba Nasir na tsaneka ina son ka dawo min da dukiya ta ko sadaka nayi dashi yanzu nake son kadawo min da komai nawa Nasir yanzu zan bar gidan nan bana son ganin ka tsakani na da kai sai alashira..... da sauri Nasir yace'' Mommy kuskure daya nayi zan nemi yafiyar Nasrim Agrif ya yafenin mommy kibabi dama na gyara kuskure na dan Allah Mommy ki dena FURUCIN na bazaki yafemin ba yayi tsanani akaina mommy cewa fa kikayi KIN TSANE ni mommy ke nasani bane da kowa ke kar kimin haka ki naji Hajja tace'' bata karb'eni a jikan ta ba dan gidan Abdulmajid ba ke bai kamata kimin haka ba ki yarda kedin kece uwata kamar yanda ta fad'a ke nasami mommy mommy ke nasani mommy". cikin wani irin tashin hankali Mommy tace'' ban taba tsanan wani Abu aduni sama dakai ba Nasir bana son ganin ka zan karbi kakkina ko agaban Shari'a ne". da sauri Nasir ya fice duk wani file da yasan Yana hannun sa yakwaso da sauri harda woyoyin sa da laptop din sa ya dire agaban momny yace'' Mommy inde abin duniya ne ni na barmiki su halak dinki ne mommyn ban taba tsammanin makiyan mu zasuyi nasara akan mu ba nayi zaton mune zamuyi nasara mommy makiya sunyi Nasara akan mu mommyn akwai abinda ake kullawa acikin gidan nan kar ki zauna acikin dan ba aikin mutum daya bane mak'ircin gidan nan mommyn kuma nasan keda NASRIM!!!!!! ne zaku fi fad'awa ciki amma Isha Allah daga wannan bazasu cutar daku ba zan dauki mataki mommy zan tafi kamar yanda kika buk'ata amma nasan zaki nemeni Mommy kwana kusa zaki ne meni zan tafi hatta takadduna na makaranta ba zan dauka saboda agidan nan na samesu zan nemi komai da gumina Mommy Allah wadaran abin duniya da zai shiga tsakanin mu Mommy iya kayan jiki na zan fita dashi Naira biyar din gidan nan bazan dauka ba haka ga komai na bar muku zan nemi halak dina yasa hannu acikin ajihun wandon sa yafitar da dukka al'jihun waje alaman bazai fita da komai ba ya juya sai da yakusa fita yajuya yace Mommy dan Allah kije wajen Baba Nasuru kice masa zaki he Lagos kiji abinda zai ce miki yana gama fadan haka yafice da sauri mommy tana kwallah masa K'iran kazo ka zauki shegen yaron ka wazaka barwa su". juyowa yayi ya mata murmushi ya fice masu gadi da ma'aikatan gidan suna mamakin ganin yanda Nasir yafita a k'afa suna daga masa hannu sai da yaje fita daga babban get yajuyo yayiwa gidan kallon k'arshe ya fara takawa cikin sauri Mommy da sauri ta k'arasa part din Baba Nasuru cikin sauri tace'' Baba Nasuru ni zanje Lagos". azabure ya tashi yace'' Lagos Lagos ki kaini zoki ki kai ni wajen Emaka zan karbo y'ata ZANNA FANNA Emaka muguwa ce a a Sherri akamin ta yarda zata sa y'ata ZANNA FANNA ta tashi arniya dan Allah ki kaini ai kece Halima ko FANNA yan biyun HALIMA ce zan je Lagos na karbo yarinyata maiduguri zamuje FANNA EMAKA FANNA EMAKA wani irin runguma Mommy tayiwa Baba Nasuru cikin kuka tace'' BABANA............. *wai ya batun su Abu a hospital ne* *To masoya muje zuwa rikicin babban gida yanzu aka fara fa da gaske ne Hajja bata yarda Nasir jikanta bane ya Ummu za ta dauki Zainab da jaririn Nasrim mu hade cikin pg 19 insha Allah* *Bj* [4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE* _rikicin babban gida_ *NA* *BATUL ADAM JATTKO* *SOSAI NAKE YABAWA DA* *COMMENT NAKU* *JATTKO GROUP 1* *JATTKO GROUP 2* *BATUL BATUL JATTKO GROUP* *FURUCINA NE 1 2 3 4* *KANUWA 1 2 3* *SOSAI KUKE SANI FARIN CIKI ALLAH YABAR KAUNA MASOYA BAZAKU LISSAFU BA* *SAI NACE KOMAI WUYA DAKU BALLE NO WUYA INSHA ALLAH MUNA TARE OVER AND OVER* *Allah ya albarkaci rayuwar nawa three brother din* *BABAITU* *KURU* *MUNNA* *19* " sake d'agowa tayi tana janyewa a jikin sa ta kama hannunwan sa duk biyu tace idan na kai ka Lagos kasan inda Emaka take zaka iya kai ni gidan ta?. cikin rashin fashinta yace'' sai gobe zamuje gidan Emaka Lagos ah ah zanje zanje". cin son tasake tabbatarwa tace'' a Pasta yake gidan Emaka din ko". "Eh eh a layi na ukku ne gidan me number 43 d'akin mu number 6 ne eh eh anan take y'ata Fanna zan karbo". kuka mommy tacika dayi tace'' BABANA nice Fanna nice Baba". "to to Fanna ce to Halima zamu karbo". sai yazubawa Mommy Ido tare da girgiza ai yace " ai Halima bak'ace kece Fanna Halima dani take maka Fanna tabiyu dogon hancina sai tabiyu b farin Emaka ai Fanna kece kinsan Halima ansace ta ahanyan Lagos muje mu karbota Fanna ce to to kina sallah ko Emaka bata saki kafirci ba ko"?. girgiza kai mommy tayi tace'' insha Allah Baba zaka warke zaka dawo tunanin ka gaba daya kama hannun sa mommy tayi suka fita zuwa part din ta bayan tashigar dashi d'aki na musamman ta samu adamu tace" dan Allah Adamu asake kulamin da Baba Nasuru". Adamu yace'' ai ranki shi dade jikin sa yafara samun sauk'i ada yanda nasan Babban Nasuru bashi da yawan magana amma yanzu gashi yana magana sosai kuma yana cewa shi dan maiduguri ne". Mommy neman wayan ta ta shigayi dak'er ta samu hannun ta na rawa take neman number doctor din da yake kula da Baba Nasuru suna gaisuwa ta daura da tambayar sa "ammm doctor dama jikin Baba Nasuru ne yanzu yafara magana saide yana yawan suraitar barkatai kuma gashi bai zama normal ba har yanzu". Doctor yace "Madam ai sauk'in kenan kin san da baya iya maganan sosai yanzu kuma ya samu daman magan sai yazama kamar irin yaron da yafara koyon magana kinsan yadinga surutai kenan amma shawaran da zan bada kudin ga yawan tuna masa abubuwan da ya sani ada da rayuwar da yayi a baya musamman abinda yafi so da Wanda yafi k'i sosai hakan zai dinga motsa brain din shi ko adinga gaishi guraren da yake yawan zuwa da shima zai temaka wajen dawo da tunanin sa adinga yawan yi masa abin yake so da Wanda bayaso hakan zaisa brain din motsawa". Ok Dr nagode amma idan kasamu lokaci dan Allah kasamu lokaci kazo kasake dubashi sosai". "Ok madam". tana gashe wayan Kamal yana shigowa da dukkan file din da Nasir ya ajiye a main parlour na Hajja yace'' Mommy ga wannan ki adana ai ba abinda zakiyi wasa dashi bane wannan fa shine shedan mallakan duk company na 3AFUL". Mommy zama tayi tana cewa " Kamal ina maccen ya zan ajiye abu irin wannan kai ya kamata karik'e awajen ka tunda dama ai na Nasrim ne kai kuma kai ne shak'ik'in Nasrim ka rik'e a wajen ka kafin muga abinda Allah zanyi amma shi wancan azzalumin da yabar mana nashi yatafi ka d'auki nashin ka bawa Abu ko daddy su suka san yanda zasuyi dashi nide nawa na Nasrim ne da yaran ta kuma kaine mafi can canta yarik'e mata kafin yaran su girma". ta k'arashe maganan ranta ba dad'i cikin wani irin ya nayi Kamal ya zube k'asa yace'' Mommy Allah yabar kauna Insha Allah y'ar uwa ta zata kubuta wannan daukaka k'ara da Nasir yake fa futuka insha Allah zai zame mana al'kairi mommy Nasir yayi abubuwa da dama akan Nasrim ai kinji irin Furucin sa akan bazai taba barin rayuwar Nasrim taji dad'i ba ko".? cikin kuka mommy tace'' ai kaima Kamal da nefinka tun wuri meyasa baka fada mana ba tun Agrif yana raye yanzu gashi abu duk ka ya dagule yanzu waye zai yarda da cewa sauran yaran ma yaran Agrif ne musamman Zainab da take kama da Nasir din ko Qu'rani aka hadiya bame yarda da kasani baka tona wannan asirin ba Kamal kajefa rayuwar y'ar uwar ka wani hali bakayi tunani ba nida kace muje meeting ban taba tsammanin haka bane Kamal koni kasaka min tantama azuciya ta balle wasu Allah sarki Zeenat itace abin tausayi ya rayuwar zata kasan ce idan ta girma gashi anyiwa mahaifiyar ta k'azafin kisan kai Kashi anshegan ta ta kanajin abinda Hajiya Amina tace ai ko da kasani bakayi ba Kamal na tabbata saboda kare mutumcin Nasrim da yaran Agrif yafufe wannan kasan Agrif akwai tunani baya taba yanke shawaran cikin fushi tun yana yaro Allah yabashi baiwar hakuri da ka kayamin baka tona abin ba yanzu idan Nasrim taji ya zatayi abin yayi min tsanani ya Nasrim zata dauki wannan al'amarin ni ai kwara mutuwar ta yafiye mata dan haka ni ko an daukaka k'ara bazan dauki lawyer ba gwara kawai akasheta Allah yasa can yafite mata.....…... "subbahanallah Mommy kidena fad'an haka adduan nasara kawai zaki mana". Mommy tace'' Kamal Allah ya zaba mata abinda yafi al'kairi amma Kamal ka yarda kayi gan gancin tona acirin nan dan Nasrim zatafi Nasir fad'awa cikin matsalan rayuwa amma Ina mata fatan alkairi". "Ameen yarabbi mommy me kuma wannan mahaukacin yakeyi anan?". Ya k'arashe maganan yana nuna Baba Nasuru Mommy tace'' haba Kamal Baba Nasurun ne mahaukacin kasan shidin waye kuwa mahaifina nefa". cikin sauri Kamal ya d'ago yace'' Mommy mahaifin ki kuma a a mommy wannan wani tuggun Nasir ne saboda ya cimma wani nufin sa karki yarda dashi Mommy shiyasa yace miki kije ki gayawa baba Nasuru zakije Lagos".? "ah ah dakata Kamal shiden Babana ne da gaske har numbar gidan mu da d'akin mu dai dai ya fada amma batun yarda da Nasir nidashi har abada insha Allah ba d'an yar uwa ta ba ko a cikina yafito na hakura dashi Allah yagani Halima tun bansan ita din wacece a guna bana rike mata Amana d'an ta ya butulcemin". "Mommyn kiyi hakuri kina dani ba abinda zai sameku Zainab kuma insha Allah Ummu zata hakuri ta karbeta a matsayin jika kai idan taki sai mu shigar da k'ara ai shariyar musulumci tabawa Agrif yaran duka ma balle Zainab". "to Kamal Allah yabar zumunci shiyasa akace d'a da dukiya ba a musu mugunta baka san Wanda zai amfane kaba yanzu gashi kamin gatan da Wanda na daukaka fiyeda komai a duniya bai min ba ko aurebna ban rike kamar yanda na rik'i Nasir ba Allah yanaji yana gani insha Allah zai ga sharrin abinda yamin akan sa sai Allah yaciremin hakkin na". haka de Kamal yayi ta zuga Mommy da misalai masu k'arfi har ta yarda zata shigar da Nasir *k'ara* idan an gama cese din Nasrim ya sake kafa fadan sa Sosai a zuciyar mommyn sosai taji ta yarda dashi tashi yafita da dukkan file din company three brother d'akin sa ya shiga ya baza dukan documents din akan gado yana ihun murna cikin farin cikin yace " woow Nasir wow Nasir Nasara ko gani kafi mutum NASARA me wuyar badanci goshin jirgi me wuyar karau ". Mama ce tashigo "lafiyan ka kai kuma meke damun ka haka". "Mama wannan shine dukiyar three brother gaba daya yazo hannu na ni zan juya yanda naga dama". ya k'arashe maganan yana nuna mata documents din murmushi Mama tayi tace'' da kyu d'a daya tamkar dubu nayar dakai tunda har kasamu na saran dasa k'iyayya Nasir a zuciyar Fanna". Dariya yasake kecewa dashi yace my Mom this is nothing yet until I close his chapter The way Dr Fanna will look into fece again Wllh". dogon ajiyar zuciya Mama ta sauk'e tace'' and now what's our next plan".? Mama akwai big problem muda muke ta murnan mukadai ne da mommyn wai sai yanzu take cemin wancen tsohon mahaukacin da yafi shekara 40 a haukace wai uban tane kinga murna yakoma ciki kenan mommyn tana da family". dariya Mama tayi tace'' da kai sai yanzu kasani ok ashe ranan da Malan k'aura ya gayamin baka k'asan ai najima da sani kuma yamin aiki akai bazai taba iya tuno inda dangin sa suke ba kuma Fanna bazata iya zuwa wajen mahaifiyar taba amma tunda ta kano uban tane abu yafara warewa kuma kasan yanda mukayi da K'aura na baka umarnin ayau yau ka kashe tsohon mahaukacin nan kisa bata hanya wuka ko paison ba kisa ta hanyar ba za a gano wani ne ya kashe Shiba kisa ta hanyar toshe masa numfashi sannan kafin wannan kaje kasamu Fanna kace tazo tabawa daddyn hakurin amaida auren su kace mata idan tana amatsayin matar sa zata san yanda zatayi ta shawo kansa ya tsaya mata akan Shari'a Nasrim kace mata kuna buk'atan Daddy Sosai a cikin cese din idan fa ba amaida auren nan ba baza a samu duk yanda akeso ba koda an kashe Fanna kasan ana yankewa Nasrim hukuncin kisa aranan zan San wa Fanna maganin da K'aura yabani wanda zai fasa zuciyar Dr Fanna tafara aman jini idan aka kaita hospital Doctor yace zuciyar ta ce tasamu matsala kaga kuma K'aura ya tabbatar min muddin aka samu mutum yaci maganin nan to bazayyi ko kwana 2 a duniya ba kaga muta ne zasuce ciwon zuciya ne ya kashe ta sai Zainab kuma yace mota ce zata k'adeta ta mutu wannan Theron Khafulan din ne ankasa gano meye k'arshen sa idan yakagara shima de mai sauk'i ne inde muka samu duk wannan abin amma yau bana son mahaukacin nan ya waye da rai". "No problem Mama". "amma Kamal ka tabbatar ba wannan shagen CC TV din agidan nan ko". "ai Mama dama nine me kula da cc din gidan kuma na lalatashi bayan da za ayi ya gyaru yanzu tunda me naci akan CC TV din ya bar gidan". dariya Mama tayi tace "ai wannan gida saide ya hangesa daga nesa bakaji abinda K'aura yace ba Nasir sai yayi *dako* akansa Nasir saiya zama* boyi boyin* gidan mutane". Kamal ya kece da dariya yace'' ai aikin K'aura Yana tafiya yanda ya kamata duk abinda yace mana sai ya faru kai wayaga NASARA da aikin gidan mutane wayaga NASARA da dako wayaga NASARA cikin rana yana bara *GOSHIN JIRGI ME WUYAR KARAU NASARA KO GONI KAFI MUTU* THANKS MY ALLAH ka bani DAMA dukiyar three brother a hannu na yanzu abin da yarage na tunzura Humairah itama ta kashe Izza kinsan kishin ta yafi na Nasrim zata kashe min Izza itama Humairah a kashe ta shikenan tunda ga Abu yakamu da paralysis zai mutu shikenan ba mesamin Ido Abbaty yana tafin hannu shi wannan". Mama tace'' yakamu da paralysis ko K'aura yayi aiki ai ba Abdulrahaman ba taka doron k'asa sai de bayan k'asa zai tadda Abdulsamad acan su k'araci soyayyar su can". Mommyn bayan fitan Kamal mommy tana shirin kiran Dr Hafsa kafin ma ta danna Kiran taji sallaman Dr Hafsa asanyaye Mommy ta amsa zama Dr Hafsa tayi mommy tace'' da yanzu fa kezan kira naji sallaman ki". Dr Hafsa tace "ni bam ma kunna wayan ba yanzu shigowata k'asan ko 30 minutes banyi da sauk'a ba" Mommy tace'' Dr Kamal yace min Nasir yasa an kamaki da gaske ne".? ajiyar zuciya Dr Hafsa ta sauk'e tace'' da gaske ne amma kwana 2 nayi a cell aka fitar ni a k'asan ma baki daya dafari Istanbul aka kai ni wata na biyu acan ana bani kulawa ta musamman saide bana amfani da waya daga nan aka kaini saudia acan nayi wata 4 yau Ina zaune yaron da yake kula dani yazo yace wai idan Ina sha'awar komawa gida daga yanzu zuwa san da naga dama atake nace masa yau shine fa muka zu bakiga mayyan kudin da aka ban ba wai nayi sayya niko ban ma samu nutsuwar da zanyi wani taayya ba kawai inason naga nazo yaran na su gani naga halin da kuke ciki ina sauk'a Amira tace wai kema bak'ya gidan sannan saura 1 week ayi zaman Shari'a Nasrim hankali na yatashi yanzu meye abinyi". Mommyn fad'awa jikin Dr Hafsa tayi tafara kuka tace'' nashiga ukku Dr narai ni makashina na rai ni mak'iyina ashe Nasir shine yake duk wannan abubuwan ". da sauri Dr Hafsa ta cire Mommy ajikin tace'' wait impossible ba shi bane ba Nasir bane nima dashi nake zargi amma tunda yasa aka daukeni nadena zargin sa da shine me yi da bazai daukeni a idon mutane ba dan duk ikon sa ai yasan hukuma ta fishi da Nasir ne me kulawa bazai dauke ni a bayyane ba kuma da aka dauke ni bazai bani kulawa ba kawai de inaga yabamu kariya ne kema bari dayayi aka tafi dake dan ki samu kariyane sai da nayi dogon tunanin na gane hakan kuma ai sh...... tace "da kata Dr Hafsa wllh wllh shine daganan ta kwashe komai ta fad'a mata har bayyana Babatan". "Inna'lillahi Yasalam wannan wane irin musifa ne meyake faruwa su Khafulan shegu... shigowar Zeenat da tsananin kuka ne ya k'atse Dr Hafsa cikin sauri suka tambaye ta me yafaru cikin kuka tace'' Ummu da naje neman uncle Abbaty zai kani wajen wasa shine tace bazai jeba wai shi ba uncle dina bane ni shegiya ce bani da Baba shine Abdulsamad yake min dariya wai gobe sai ya fada a class dimu nima za ayi ta tsokana ta irin na Muddam za acemun shegiya". Mommy tace'' yanzu Ina uncle din naku ".? "yana can suna fada da Ummu yana ta kuka". ajiyar zuciya mommy ta sauk'e ta sun kuyar da kanta Dr Hafsa tace'' Zeenat zonan Zeenat tazo hannun ta Dr Hafsa ta kama tace ina Khafulan yake". "tace Yana cikin gedin yana Exercise". "Ok kije ki kiramin shi". bajimawa sai gashi sun shigo tare Dr Hafsa kama hannun Khafulan tayi tace'' Khafulan kasan wani Muddam a school din ku". "Eh meye friend dinane" yafada cikin iko irin nasa Dr tace to me yan class suke ce masa". "cemasa suke shege bashida Baba amma yanzu duk na musu duka suna tsoro na basa fada yanzu". Dr Hafsa tace'' good to gashi can Abdulsamad yace wai tomorrow idan yaje zai gaya yan class Kai da Zeenat shegune kaje kamasa Wornning Sosai kar yaje yafada". da gudu Khafulan yafice Yana huci kamar zaki Mommy tace'' Dr Hafsa da bakiyi haka ba Khafulan fa bashida dad'i zai jiwa dan mutane ciwo gashi dama Humairah yanda take acike kiris take jira wllh zai iya zama matsala". Dr Hafsa tace'' ai hakan shine dai-dai Fanna idan yaje yafada a makaran matsala zayyi yawa kwara tun agida ayi maganin abin". Dr Hafsa bata rufe baki baki ba Hajja shigo tana cewa'' gata nan annoban kungan ta". ta k'arashe maganan tana nuna mommy dan aiken Alk'ali ne ya mek'a sammaci wa mommy mommy k'arba tayi ta duba wai ana tuhumar ta da janza jariri shekaru 37 baya za ayi zaman kotu ranan Wednesday me zuwa sati daya kenan kuma aranan za ayi zaman kotun Nasrim mommy ajiye takar tayi tace'' Allah yakai mu". Hajja tace'' ehhhe za a ne monin jinin Abdulsamad dina dan ban karbi wancan ba kuma ba a kotun mijin naki za ayin Shari'a ba dan naga ba alamun damuwa a fuskar ki ehee na kai inda za a share min kuka shi Abdulmajid danace zan Kai kotun sa ai haka yace wannan maganan shirme ne ba to zasuga gaskiya zata fito dashi oyo duniya yanzu meye ba ayi mak'irci da zalici yayi yawa dan kina son auren me kudi sai kin bi ta wannan hanyar". ta k'arashe maganan tana kallon Baba Nasuru cikin mamaki tace'' to shikum Nasuru me yake anan nifa nafara gajiya da tsuntattun maguna kowa ya kama gaban sa wllh". Dr Hafsa tace "ba tsintaccen mage bane shine asalin Baban Dr Fanna atake Dr Hafsa tayiwa Hajja bayani Hajja tace'' allahu Akbar kabila wassubbahanakal lahu kasiran walhamdu lilashi bukuratin a asila o ni haka shiyasa Fanna da Nasir sukayi kama Kai itama Haliman ai muryar ta da kafar ta da kwayar idon iri daya da Halima duk Halima an can za mata fuska ai jini baya b'ata wayyo Abdulsamad dina Kai maimunatu kiramin yaron kotun tan nafasa karan sace min jikana na dena tan tama shine yanzu zan shigar da k'ara Fanna ta koremin jika ta nemo shi duk inda takore sa yaro da kidan uban sa". yaron kotu Yana zuwa Hajja tace'' yauwa yaron kotu ka juya Karan zuwa ga Dr Fanna ta koremin jika tanemo min duk inda yaje tana gani yafita anemomin NASURUDDEEN dina eyee". yaron alk'ali girgiza ai yayi yace'' hajiya wannan ba aikina bane ki koma office kiyi bayani". aiko Hajja ta fara kutum tuma masa zagi tana cewa yo kajini da matsiyacin wllh kaine matsiyaci yo Allah na tuba ni Alk'alin sukutum na haifa duk Nigerian nan shine na biyu ka kayan min haka ko baka san nan ne gidan su alk'ali Abdulmajid Haruna bane d'an uwan three brother Abdulsamad kai wata k'ila ma d'ana Abdulrahaman ne ya koyar da Kai a B U K furofesa Abdulrahaman shima d'ana ne ni zaka gaya hanya kode bakin ku daya da Dr Fanna din nasan matakin d'auka". ta k'arashe maganan tana dungurin k'eyar sa sumsum yaron yafice zata bisa waje Humairah tashigo da masifan ta tace'' ke mommy ke kika aika Khafulan yayiwa Abdulsamad duk wllh zai shigo zai na tabbatar masa shi hakori yacirewa Abdul ni kuma wllh kafa zan cirewa yaro". Hajja tace'' Amma Amma Aisha dama kedin tsiyace ban sani ba Dr Fanna kike cewa ke mommy yo kice Mata Fannan ta ma mana shi Abdul din naki naga yafi Khafulan da wata har 3 in ba dai ragon banza akayi ba har yana tsaye zai zudda ma hakora". Humairah kallon Hajja tayi Sosai tace'' ke kuma Hajja yanzu waya ke take ai asbitin mahaukata zamu turaki nide ba abinda zai hana ni illata d'a wllh zan kamashi". Kururuwa Hajja tasa tace'' to Dr Hafsa Fanna Yawwa Kamal kama kashigo kune sheda ga Humairah tayi FURUCIN sai ta illatamin dan jika duk abinda yasame sa itace yo dan yafito a ta silan Zina ai ba kansa farau ba nide inason kaya na ai jinin Abdulsamad ne dan gidan Nasir ne fa" tsaki Humairah tayi tace'' kinga dangin ma kasa nan". tafice tana rantsuwar ba abinda zai hana bata illata Khafulan ba Kamal da Mama yace " Mama ki kira K'aura yanzu ki sanar masa ga Humairah tayi FURUCIN akan Khafulan inda yuwar abinda zanyi yayi kinga munjefi tsusu biyu da tarko daya kenan idan Humairah ta kashe Khafulan itama aka kasheta kinga na futa daga binciken ta wllh Mama Humairah shegiyace bincike take sosai zata iya bamu masala fa". cikin dare mommy take jin ihu a d'akin da abawa Baba Nasuru a part din ta cikin sauri take sauk'owa a steps din tana tambayan laf.......... *Masoya mu kasance a 20 pg 20* *zai zo miki da abin mamaki * *taku bj* [4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE* (```Rikicin Babban Gida```) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* ```Marubuciyar``` *DAMA TA* *AMFANIN SOYAYYA* ```NOW``` *FURUCI NA NE* *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* *_Assalamu'alaikum_* *_dan Allah duk wanda_* *_na b'atawa akan auren mutu'A suyi hakuri banyi dan wata manufa ba bana son ana min fassara na daban wan ba shine manufata ba da banyi niyar magana ba amma cecekuce yayi yawa dan Allah ayi hakuri ba ak'ida na zaga ba ko kushe a cikin kowacce ak'ida akwai masu son zuciya nawane acikin izzala zasu kirawani babban malami suce ai wane meci da addini ne kuma D'an ak'idar sace me fadan hakan nawane acikin d'arik'a zasu ce malam wane meson zuciya ne so ba akida na zaga ko na kushe ba masu son zuciya na fad'a dan acikin labarin Lawisa ai nace babata kudin abokin ya bashi yaci ya dauke ta ya kaita so ban zagi ko wacce a k'ida ba amma kusani akowacce ak'ida akwai masu son zuciya kai ba ma ak'ida ba ko uwa daya uba daya kuke da mutum zakiga Fatima tafi Zainab son zuciya ko kiga Ali yafi Haruna son zuciya balle ak'ida to sorry sorry sorry sorry sorry sorry sorry sorry dan Allah kada akara min magana akan wani ak'ida ilimina bai kai inda zan tabo wannan ba son zuciya nayi magana akai kuma awanan zamani dan uba yaci kudi ya d'auki y'ar yakai ayi zina da ita wllh ba abin mamaki bane nawa Yana faruwa ba adaki so amin afuwa Dan ALLAH_* 🤲🏼 *20* cikin sauri ta tura kofar Baba Nasuru ta gani ya danne Kamal yana ta duka cikin sauri ta k'arasa gadon tace'' ya haka Baba Kamal ne kadena dukan sa bar shi dan Allah kaga duk kaji masa ciwo ". ko gizan Baba Nasuru bayyi ba kuma bilhak yake jingar Kamal abin ka da d'an hutu jikin har yasake ganin komai zai iya faruwa ga kuma tana ta kururuwa ba meji yasa tafita da dudu part din Mama taje cikin kuka ta haura sama cikin kuka tunkafin tayi knocking daddy da Mama sukaji muryar ta da sauri suka fito ta musu bayani cikin sauri suka k'arasa Hajja ma har taji tafito Humairah ma da yake dama ba bacci take ba tana saman baran dan saman taga shigan Kamal part din mommy har zuwa fitowan mommy dan dama tafito ne saboda nayi taget ko Kamal gun Izza zaije sai kuma taga yayi part Mommy shine ta tsaya taga fitowar sa dak'er daddy da masu gadi suka kwaci Kamal ko hannu baya iya d'agawa dan yadoku Sosai Baba Nasuru cikin huci yafara cewa " kubani shi wllh kashe sa zanyi kashe sa zanyi marara amfani wawa mugu makashi zai kasheni yazo ya kasheni filo ya dan namin zai kasheni ni zai k'ashe ni zai k'ashe kubari na k'ashe sa nace mugune amma soko ko k'arfi bashida shi kubani shi". Hajja tace'' to kisa kuma Kamal me Baba Nasuru yama kabiyo shi har d'akin da yake zaka kashesa kakan Nasuru nefa Amanan Abdulsamad nefa ikon Allah ni mariya Haruna ya tafi yabarni awani irin duniya.. sai ta fashe da kuma Kamal cikin shak'iwar muryar yace'' ah ah nashigo ne fa zanyi masa mu kwan lafiya tunda mommy tace Baban tane naji ina son girmamashi shine nasamu yayi bacci kuma naga ya sauk'a akan fito zan gyara masa shine kawai ya hau kaina me wannan tsohon zai min da har zan nemi kashe sa". aiko Hajja ta dena kukan tana Jan majina tace'' Babana ban da abinka ana irin wannan ganganci da mahaukacin ne yanzu fa da yakashe ka yakashe banza ba a Shari'a da mahaukacin to tsaya tsaya ma meyaha naka kwanciya har karfe daya darabi kana yawo gidan mutane yo idan ba munafiki wayake yawon dare ko de gadin mu kake saboda tsaro ganin kashe kashen da ake agidan ran mutum ba abakin komai yake ba agidan yan ukku". Mommy tamatsa kusa da Kamal sosai tace'' sorry my son amma de ba abin da yake damun ka ko". "Eh mommy Ina lafiya". "Ok dan Allah kayi hakuri Allah yakiyaye gaba dama yanzu doctor din sa yakirani yake cemin wai gobe za afita dashi abin yaban mamaki dazu mukayi waya yace ba komai amma yanzu wai za afita dashi nace zan nemi me kai shi yace ah ah shi zai kula dashi jirgin asuba zasubi". Mama tace'' mommy amma bai dace abawa doctor kawa yatafi da Shiba sai kace marar gata wacce k'asane za akai shi ma ".? Mommy tace'' wllh ban sani ba". Hajja tace'' to de Allah yabashi lafiya ya fada mana inda danginsa suke musan asalin Halima ita wancan k'edarar ta Lagos kuma yau she zakuje mata ai ni wannan abin kunyar har Ina ni Maryama ce da hada jini da k'edaraye Haruna ka hadani da aiki". Ta k'arashe maganan tana ficewa tare ta toshe baki tana rufe hamman da takeyi Daddy yace'' Dr Fanna muma a goben zamu wuce da Abdulrahaman JIDDA zamu tafi da Aisha da Abbaty yayi magana yanayin gaba Mama tace'' gaskiya alk'ali ba inda zani y'artawa tana cikin wannan hali ankusa zaman kotu na bari na tafi Ina ai bazai yuwu ba". Daddy zuyowa yayi Yana kallon ta yace'' ba jimawa zamuyi ba bai fi 2 days ba zamu zo saboda cese din". Mama da daddy suka fita ita ma Humairah ta kama hannun Kamal tana cewa " kai me yakawo ka ai da kashe kan yayi da ya kashe banza za afake da mahaukaci dangin makasa kawai Allah sai ya isar mana jinin ya Haruna bazai tafi abanza ba sai an kashe Nasrim ko ajikin gol aka sassak'o ta". Kamal yace"Humairah na gaya miki gaskiya zamu iya samun matsala idan kika cigaba da fadin wannan kalaman naki shifa Shari'a sabanin hankaline wai Nasrim da kikafi kowa sanin ta kike gayawa irin wannan Magan ganun". Har suka fita mommy ta sauk'e ajiyar zuciya ta kama hannun Baba Nasuru ta kwantar da shi taja blanket ta rufesa ta tofa addua a kowacce kusurruwa na d'aki tafita Taja masa kofan A parlou ta zauna tayi tagumi tana tuno irin matsin rayuwar da suke cikin duk tunanin da tayi yana tsayawa ne akan Nasir ya aikata duk wannan ta asan dan ya tsani Nasrim tunda har zai iya mata fyade ranan auren ta a daren tana farko kuma ya hana mijin sake kusan tar ta to meye ma bazai yi ba tunda dukiyar ta yake hari girgiza kai tayi afili tace'' why why Muhammad Nasir me zakayi da abin duniya kaidin d'anane jinina d'aya nake daukar ka da Nasrim meyasa kayi kisan kai me nayi maka". cikin kuka da yazame mata abinci da sha duk Wanda yasan mommy ada a yanzu idan yagan ta dole ya tausaya mata gaba daya a birkice take tama rasa meyake damun ta dafe k'irjin ta dayake mata matsanancin ciwo tayi tana fadin inna'lillahi atare suka fito daga wankan nasa kayan tafara daukowa ta bashi yafara sawa ita kuma ta juya tana kallon cikin wodrop din da alaman akwai abinda take dubawa har yagama saka kayan ya k'arasa mirror Yana shafa Mai har ya gama yajuya yace "ai kin kasa zaban wanda zaki sane kome dare yayi bacci nakeji". juyowa Humairah tayi tace'' kasan me my money wllh sleeping dress dina wanda ya Agrif ya kawo mana nida Izza da Nasrim a zuwan sa na k'arshe shi nake ta nema ban gani ba Wanda de Nasrim ta kashe su ajikin ta". cikin basarwa Kamal yace'' ok kina da irin sa kenan kema ". "wane irin tambaya ne wanna Kamal da akwai wani kaya da Nasrim take dashi ni banida shi naga idan kaine katashi sayo mana tare kake sayowa haka ya Agrif tun muna yara kata ba ganin an ban ban tamu da wani Abu ne? ". "haka amma ai kaman sleeping dress in naga wanda yamin ai ina iya sayo miki musamman idan na kunya ne sosai ko". Humairah tace'' Eh amma ina dashi nawan naraa shi". kai my heart kisa wani mana dolene sai shi ko kuma ya b'ata awayen wanki ne dan nima Ina neman wasu kayan Ina rasawa". ajiyar zuciya Humairah ta sauk'e tace'' ah ah bana tunanin haka dan gaskiya ni ban taba sa shiba ma Kai ban fitar shi a ledan saba ma gaskiya balle yashiga kayan wanki sannan akwai wani shijabi na marroon color wanda shima de irin me nikaf din wanda shima dashi Nasrim tayi kisan gaskiya ina son sa mommy ce takawo mana a saudia bana ganin sa shima kuma nasa sade amma ban ma sa acikin kayan wanki ba bazan manta randa na sakashi ba zamu Kai kayan sa rana na ya Abbaty na fara sa shi ina zuwa anan na rataya kuma kasan washe garin ranan Wednesday abin ya faru sai takalmin da yake k'afan Nasrim a video din da tayi kisan bazan manta ba Nasrim tayi kyauta da nata ko sakawa batayi ba tabawa Nabila ina na Izza kuma bak'i ne namu yellow to abin yana daure min kai". Kamal k'an k'an ta Ido yayi yana kallon Humairah yace" to me hakan yake nufi kenan".? Humairah ta sake jefa idon ta cikin nasa tace'' meko kawai de neman kayan nake daga shijab din har takalmin da rigan ban ganshi ba". tsaki yaja yace "yanzu Humairah har kedin ce kike neman kayan da yayi kusan shekara kituna ko kin bawa wani de dan mutur su Agrif mafa wata shida kin manta ne dare yayi bacci nake ji idan kuma baki da niyar kwanciya sai da safe yayi magana yana hayewa kan bed din yaja wutan gefin sa ya kashe yaja blanket yana sake jan tsaki gyad'a kai Hummee tayi ta dauki wani rigan bacci tasa ta haye gadon Da asuba doctor yazo yatafi da Baba Nasuru shima daddy shida Abbaty suka tafi asbiti dan wucewa da Abu India " Kamal kana nufin kayan sun bata kuma da jinin ajikin sa ya akayi hakan ta faru dama tun ranan ba nace kafita da kayan a gidan ba wannan abin fa ba karamin abu bane idan kayi wasa wllh zamu iya kwana ciki fa yanzu dama daga takalmin har rigan da shijab din da safan hannu da nabaka ka fita dasu aranan a cikin daki kaje ka ajiyesu inna'lillahi Kamal ka b'ata komai". Kamal dafa kan sa yayi yana feso da iska me hucin zafi ta cikin bakin sa yace'' wllh Mama ban samu dama ba aranan kinsan yanda gidan nan ya hargitse shine naje na daga katifa nasaka a k'asan bed shine na manta gaba daya yanzu kuma na duba ban gan shiba". Zama Mama tayi ta dafe kanta tace'' shikenan dama binciken da Humairah take yawan yi maka akan sane tasani Humairah tasan komai amatsayin ta na cikekkiyar lawyer wannan kayan kadai ya isa hujji awajenta Kamal yanzu ya za ayi gashi saura 6 days ayi zaman kotun ". azabure ya tashi yace'' Mama yau Humairah zata mutu baza ta kwana da rai ba". zai fita Mama ta kamo hannun sa cikin tashin hankali tace'' Kamal kar kaje ka sake tafka kuskure bamu sani ba ko Humairah ta sanar wa wani kaga idan ka kasheta kamar ka kashe macijine ba ayanke kan ba dan haka yanzu abin yi dauke Humairah za musa ayi akaita wani gu abata azaba ta fadi wanda ta fad'awa sai musan abin yi amma bayan ta fad'a mana sai mukashe ta ga mata dayawa agari kazabi zabin ranka ba wanan matar cushe ba". shiru yayi ya gamsu da abin Mama tace'' masa Mama tace'' Kamal har yanzu ka kasa gane inda Barira take ko wllh bamu kadai bane muke ai ki acikin gidan nan tunda kaga bamu muka saka abawa Hajja paison ba mahaukaciyar tsohuwar nan bata gabana yanzu abar ta tun da tana mana aiki ai ita take k'ara hura wutan Shari'a Nasrim kaga ai tana mana temako yanzu ga wannan shege doctor din Baban Nasuru yafita dashi kuma wai yaki fadan k'asan ma da zai kai nifa yanzu abin duk ya dagole min". Kamal zanyi magana yaji shigowar message cikin wayan sa yana gani azabure ya mek'e tsaye yace'' what!!!!!!!!!? A take wani irin gumi yafara karyo masa Karatun ma yakasa Mama ce ta k'arba ta fara karantawa kamar haka _slm ya abin kauna na dan Allah Ina neman izinin tafiya amatsayin ka na mijina amma fa ba zaka san inda zan jeba kasan duniya abin tsoro ne Ina gama sai ranan Wednesday zan zo da misalin 11 na safe mu hadu high court I love with all my heart by_ Mama tace'' shikenan Kamal komai ya tsaya asirin mu zai tonu". " Ah ah Mama hakan bazai taba faruwa ba basu da wani hujjan daura mana ba agan mu Ido da Ido ba yanzu fa nabar Humairah a part din mu Ina zuwa". Yayi magana yana shirin ficewa Mama tace'' ah ah Habubakar dawo bazaka samu Humairah ba mu samu mafita yanzu ni na yarda zan dauki duk wannan al'hakin kisan da sharrin a kaina kai karayu a hukunta ni". "Ah ah Mama kwara mu gudu zan kwashe duk kudin mommy na account nata dana Nasir ya shihemu rayuwa zamu gudu k'asar maggep Ina da account ancan kuma da gida da takardan shedan zama a k'asar na har abadan idan muka je zamu shafa assets a fuskan mu kinga daga nan musa a canza mana fuska muyi zaman mu cikin kwanciyar hankalin shi kuma Abdul mu barwa daddy zai dinga tunowa dani". Mama tace'' good hakan yayi ". ka ahiya mana tafiyar kawai amma kasa duk company da yake waje akasuwa mu saida dan mu k'ara guzuri". Nasir tun fitar sa a gida yake yawo idan yagaji ya huta idan lokacin sallah yayi yasamu masallaci yayi har dare a masallaci cin da yayi sallah isha'a anan ya kwana washe gari ma haka ya dinga yawo sa arsa daya shi bame daura hotuna bane a media bai fiye tsayawa yayi fira da yan jarida ba hakan yasa ba wanda yagane shi dan wani ne saide mutane suna yawan kallon shi har Yana tsarguwa nan ko tsaban kyan shin da hutun suke gani dan Nasir irin farin igbo din nanne me tar kamar balerabe sai gashi awani anguwar da kamar ba akano yake ba anguwar masu k'aramin k'arfine sosai ishir ruwa ya addabe sa yunwa kam yaji ya cinye shi yana cikin haka yaga wata yarinya tana buga tuk'a tuk'a ruwa Yana fitowa ahankali ya karasa inda take ya mata alama da zai Sha ruwan atunanin sa zaifi wannan ruwan na buta daya ke alwala dashi wani irin rugawa da gudu yarinyar tayi tabar ruwan da bokatin awajen karasawa yayi yasa hannu biyu cikin bokatin ya ibi ruwan ya kai bakin sa ruwan ya na taba harshen sa yayi wani irin dawo da ruwan har yana zuwa masa ta hanci d'an d'anon bakin sa bai taba bashi abu marar dad'i irin wannan ba zubawa ruwan ido yayi azuciya sa yace toko magani ne wannan baruwa bane cigaba da tafiya yafara har magaruba yayi tsayawa tsallah yayi har akayi isha'a Qu'rani ya dauka yana karatu har yafara jin garin shiru yunwa sosai ya bara addabar kwara ruwa awajen alwala ya rintse Ido yadan gurba amma shima Yana shiga cikin sa ya amo dadi kaman misalin 9 pm yaji anata hayani ya sai kuma yaji ana cewa wllh layin nan yayi nan yayi sai kuma yaji ance gawani mutum a masallaci sai suka shigo suna cewa shine shene wllh shine daga nan kawai yaji an shiga dukan sa ta ko ina tun yana fashimtar me ake har ya suma bude idon sa yayi yasamu a gadon asbiti yan sanda akansa ahanhali yamutsa hannu sa da da yake ji kamar ba ajikin sa ba wani k'ara yasa tabbas hannu a karye yake haka k'afar sa daya doctor din ne ya k'araso yace "sorry kabar motsa hannu za ka iya samun matsala kwanan ka biyu anan duka aka maka awani anguwa dalilin kayiwa wata rayanya y'ar shekara 12 fyade kuma kafin wannan ancirewa wata yarinyar Ido daya yarinyar da a ka cirewa Ido tana nan hospital din mun kawota ta guka ta bada tabbacin Kaine ka cire mata ido San nan da yammacin randa kayi fyaden ka Kai wa wata yarinya Maryam hari abakin famfo Allah bayyi ba ta gudu ta barma bokatin itama Maryam tazo ta bada shedan Kai ka Kai Mata wannan harin dan gaka muna son jin sunan ka da inda zamu samu family ka". "cikin dak'iya yace bani da family ayanke min duk hukuncin da yadace dani............. *To masoya Ina Humairah taje* *Mosoyi kuyi hakuri wllh yau ba samu daman yayin typing me yawa ba* [4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE* (```Rikicin Babban Gida```) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* ```Marubuciyar``` *DAMA TA* *AMFANIN SOYAYYA* ```NOW``` *FURUCI NA NE* *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* *21* *NASIR* Police din yace'' ok kama amsa lefin ka kenan".? gyada kansa yayi alaman eh "Ok family kafa Ina zamu same su". ajiyar zuciya ya sauk'e ahankali yana son ya shafa idon sa da yakeji kamar ba a jikin sa yake ba baya gani dashi sake gwale daya idon yayi Yana kallon doctor din da police din yace'' I don't have any family ". Palice din yace''please da ganin ka Kai ba k'aramin mutum bane daga yanda jikin ka ya nuna kaidin wani ne kafada mana family din ka suzo wllh ko cell baza kaje ba za akashe cese din anan iya ka Wanda kacirewa Ido su karbi diyan idon su suma na raipping masu k'aramin k'arfine dan wani abu zamu basu arufe cese din dan bakayi kala da cell ba Kuma idan ka sake report din yaje station to tabbas oga zai turaku court kuma kasan abin da zai biyo baya". cikin k'osawa da maganan ya ya mutsa fuska tare da cizon lips yaja daya idon ya rude daya kuma a kumbure sosai police ganin de Nasir bashida niyar magana yayi shiru *Prison* ayau Barrister Zahra ta samu daman ganin Nasrim Nasrim tace "Zahra nace miki bana buk'atan komai hukuncin kisa shi nake jira idan aka barni a duniyar amfanin me zanyi d'adin mai zanji zan rayu cikin bak'i cikin da k'unci bugu da gari cikin zargi tunda tabbas wasu idan sun yarda banyi ba wasu bazasu yarda ba so mutuwa tafiye min sauki". Zahra tace'' please Nasy tare muka tashi dake nasan abinda zaki aikata da Wanda bazakiyi ba Nasrim baki kashe Agrif dasu Khaldum ba amma kinason daukawa kanki al'hakin kisan yanzu kinyiwa Agrif adalci kenan duk wani son da kike i'kirarin kina yiwa Haruna wllh ya tashi a banza inde baki tsaya kin gano waya kashe shi ba kinci amanan shi' jajircewa wajen gano waye yayi wannan aikin shine zai sa Agrif yaji dad'i yayi alfari dake Nasrim ki bamu dama mu gano waye yayi aikinnan nima sai jiya na tsaya na k'arewa video din kallon a tsinake ba ke bace Wanda yayi kisan bai kai ki tsawon ba yafiki jiki muna da huja da dalilai da zaki kubuta ki bamu dama bawai dan ki cigaba da rayuwa kadai ba a a dan ki gano waye mak'iyin ki ko kinsan Mommy tana cikin matsala Sosai gidan fa kowa yana zargin dan uwan sa kinga kece zaki warware ta hanyan bamu labarin abin da yafaru ko kinsan Mommy da Nasir sun rabu kaca kace ba shiri ya ajiye komai ya tafi" daganan ha kwashe komai ta fad'a mata amma Banda na yaran na Nasir ne da daura da kinga kece zaki temaki gidan nan Nasrim bani da dangan taka daku amma acikin gidan three brother na tashi naga kaina Allah yagani bani da wasu dangin da yawuceku kowa yana cikin damuwa Nasrim kece kadai zaki fitar mu aduhun da muke ciki please Halima". numfashi Nasrim tayi tace'' amma mommy da bata zargi d'an taba Nasir yana son Agrif musamman su Fayyat bazai kashe su ba duk da bamu so da shak'uwa tsakani na dashi bazan iya zargin sa da haka ba sai idan ko a ma'aikatan gidan wani yake son ganin bayan mu". Zahra tace'' yauwa to Nasrim hadin kan ki shi zai fitar mu cikin wannan ko kadan ki bamu wani haske". ajiyar zuciya Nasrim ta sauk'e tace'' Zahra ko banyi ba nayi ne FURUCINA NE tabbas nayi FURUCIN sai na kashe shi amma wllh adare Haruna ya sameni da wuk'an da na masa barazana a hannun sa yace Halima gani ki kasheni inde zaki iya to ki kasheni na kasa bacci barazanan ki yabani tsoro da mamaki wai Halima yau kece da wuk'a ahannu kina i'kirarin zaki kasheni bayan ni kece nafison kirayu fiye da komai atake na fad'a jikin sa na fara kuka Ina neman yafiyar sa tureni yayi ya jefanin wuk'an wai dole sai na kashe sa daga k'ashe de muka sasanta ya yafemin nima na yafe masa har zan bishi d'aki mu kwanta yace Ah Ah nabari nayi kwanciya ta tunda nayi masifa ina buk'atan hutu idan ina kusa dashi bazai barni ba amma da asuba yana jirana ganin nima tabbas ina buk'atan hutun na barshe ya tafi kawai sai da asuba na tashi da wani irin faduwar gaba kamar a mafarki nake jin kuka a d'akin su Fayyat ina shiga naga an musu yankan rago sai kuma Khafulan yace' nice shikenan iya abinda zan iya tunowa kenan kuma nasan Khafulan baya k'arya ban san ya akayi na k'ashe su ta yaya da yaushe akan me zan kashe yarana zahra duk duniya waye zaji ciwon rashin su kamar yanda nake ji yanzu zahra shikenan ba khadum ba Fayyat da gaske tafiyar kenan Agrif ma babu ". ta k'arashe maganan tana sakin wani irin kuka Zahra ta share hawayen ta tace'' Nasrim waye ya ganki da dress din ki na karshe".? "Zahra wannan kuma wane irin tambaya ne". Zahra ta zaro wayan ta a cikin jaka ta kunnwa Nasrim video din ta mek'a mata sai ayau ma Nasrim ta san da wannan lalle kowaye yayi wannan aikin dan ya jefa rayuwar ta cikin wannan halin dama yayi kuma gashi Allah yabashi sa'a... "Ah ah Nasrim ki dena cewa Allah yabashi sa'a Allah baya barin hakkin wani akan wani musamman hakkin rai ran ma na yara k'anana da basu jiba basu gani ba Insha Allah Allah zai tona asirin su". "Zahra kinga fa mutumin yayi amfani da kayana yayi amfani da FURUCINA yamin kyakkyawan kamu ya zanyi na fita kiga fa yanda akayi abin kamar nice ya za ayi na fita".? "please Nasy zaki fita kirayu kamar kowa zakiga mak'iyin ki ni zan wuce nasan ma zan sake zuwa kafin lokaci amma barrister Fu'at Jiji da Barrister shashid sune lawyer din ki nida Humairah da Nusaiba kuma zamu temaka musu". ta k'arashe maganan tana shafa kan lil Agrif da yake bacci a cinyar Nasrim *Izza da Baban ta* cikin wani irin tsawa Baban Izza yace'' Izza lafiyar ki ni zan saki aiki kice ke bazakiyi ba ni".? "Eh Baba bazan iya kisan kai ba Baba Al'hamdulillah meyeAllah bai min ba zanyi butulci Baba narayu cikin ni'imar cikin wadacecen illimi Allah yamun baiwa da mafi kirman baiwar ya bani Al Qu'ranin sa mai girma wan bakowa yakeyiwa baiwar hakan ba amma na butulce na kashe rai Allah yafi kowa son ran bawan sa taya zanyiwa Allah butulci wajen dauke wannan ran Baba abinda yasa na biye maka nun farko saboda son Agrif ne Allah bayyi auren na dashi ba na auri k'anin sa badan Allah yaciremin son Agrif ba "Ah Ah dashi nake yayuwa sai gashi dare daya Allah ya dauk'e mijina atunani na dan burina yacika na auri Agrif ne yasa Aiban ya mutu na biyeka kake duk wannan kulla kullan amma bawai zuciyata tayi bushewar da zan iya kashe rai ba mek'ewa tsaye tayi tana kallon Baban ta tace'' Baba kasan abinda yasa na biye muku bayan rasuwar Agrif dan na gano waye ya kwashe Agrif ne nasan Nasrim bazata taba iya kashe shiba kuma Al'hamdulillah na gano ayanzu aikina zai fara sai na bayyana wa duk duniya waya kashe Agrif sai na d'auka masa fansa ko shine karshe abin da zanyi a duniya ne sai na cika burina Agrif salishin bawane jinin sa bazai tafi a banza ba". ta k'arashe maganan tana juyawa zata fita cafkota yayi ya wurgar da ita yace'' kikace kin gano waye kina nufin bazaki mai da hankali ki auri Kamal ba kenan?". cikin tsoron yanda idon Baban nata yakoma Wanda zai iyayin komai ma tace'' ah ah Baba zan aureshi". "to waye ya kashe Agrif".? cikin in Ina tace'' ban gama binciken ba zan gaya ma idan nagama". komawa yayi ya zauna yace'' Izzatu nasan kinsan Kamal ne yayi duk wannan kisan to Wllh karkiyi gigin tona masa asiri ki bari ayankewa Nasrim hukuncin a kashe ta bayan an kashe ta sai ki fito da duk hujjojin da zai nuna Kamal ne yayi kisan shida uwar sa kinga shima Kamal za akashe shi dukiyar zai koma wajen Abbaty kanin mijin ki anan zanyi aikin da dole sai Abbaty ya aure ki kinga komai zai dawo hannun mu ankusa ki daure akwai nasara rayuwar ki fari ne tas Ina hangowa haske acikin rayuwar ki". Izza wani kallon baka da ilimi tayiwa Baban tace''to Baba amma yanzu bazan iya kashe Mommy ba abari sai bayan Shari'a zanyi duk yanda ka keso". da haka Izza ta lallaba Baban ta ta fota *Kamal da Mama* "Mama na gama kwashe duk kudin nan na cikin account din mommy amma na Nasir ne ban gano ba kinsan shege ne Mommy kuma nayi duk da bara tace ba yanzu ba na bari asamu nutsuwa sata gayamin password din daya account din shima akwai manyan ajiya aciki ". Mama tace'' duk ba wannan ba ko kasan munyi waya da K'aura yace kar mu tafi idan mun sake mun tafi kwai matsala amma yanzu yace muyi zaman mu zai haukatar da Humairah kuma bata gayawa kowa ba kayan yana hannu ta yanzu abin da nake so dakai kaje wajen uwar ta kasata agaba kace kund'an samu tsabani da Humairah ta dugu dan Allah tagaya maka inda take kaje ka sameta sokuwar fada maka Inda take zatayi sai musan abinyi". ************* Kamal da Ummu Ummu tace "ikon Allah wai dama tsabani kuma samu kai da ita ai ban sani ba nide ta cemin zata je Kaduna gidan Balaraba dama nayi mamaki da tace min zata kaduna dan ita ma Balaraban yau zata bar k'asan zuwa saudia duba Abun ku Humairah kenan shiyasa ta barmin wayoyin ta anan dan karma kane meta to tana gidan Balaraba". ta k'arashe maganan tana murmushi jumm Kamal yayi yace'' amm Ummu ina wayoyin nata to?". zuciya daya Ummu tace'' yana d'aki ta mek'e ta dauko masa Murmushi Kamal yayi yace'' thanks Ummu amma dan Allah kar ki gaya mata gani nan zuwa dan zata iya canza waje yanzu zan wuce Kaduna gidan Aunty BB". Kamal direct wajen Mama yasake komawa yace'' Mama komai yazo mana da sauk'i tana gidan wannan ma tsiyaciyar k'anwar uwar ta ta Balaraba kuma wai Balaraban sun tafi dubo Abu ita da mijin ta kin sa ba masu gadine da su ba agidan ba ma tsiyata zansa yanzu amin kidnappers dinta kafin naje idan naje nakira uwar ta nace banga Humairah ba kinga zamu b'atar da ita cikin sauk'i ga kuma wayan acikin na dauki wasu tsirrika dayawa har". "Shikenan Kamal Allah yasa bata gayawa kowa ba". murmushi yayi yace "ai Mama aikin K'aura yana tafiya yanda yakamata amma..... jin sallaman mommy ne ya katse masa maganan Mommy cikin tashin hankali tace'' Kamal ya akayi kudin general account din na duka babu kuma meyake faruwa?". da sauri Kamal ya mek'e tsaye a zabure ya zaro ido yace' "babu kuma mommy kamar yaya da sa hannu wa aka cire kuma?" Mommy Zama tayi a kujera twositer tace'' da sing dina wai amma transfer akayi zuwa account na company nan Nigeria". hannun Kamal ya d'aura akai yace "ai Mommy d'a zunnan naga an kwashe kudin company gaba daya dan haka kudin ko rabin ma'ai katan da suke iya cikin gidan nan ba bazai biya ba balle na company kuma ba Wanda zayyi wannan aikin idan ba Nasir ba". Mommy tace'' Nasir! Nasir ! Nasir!". "Mommy please kiyi hakuri mu bar shi da Allah mufuskanci yanda Shari'ar Nasrim zata kasance dan shine a gaban mu akwai kwararun lawyer da nasamu insha Allah za adace". Mommy tace'' kai Kamal Allah de yabar zumunci ko bayan Raina Nasrim ta b'ata maka ban yafe mata ba". "Ameen mommy zanje Kaduna dauko Humairah wai rigima take min Sosai akan sai na goyi bayan su a Shari'a nace ah ah shine ta nace sai na saketa wllh badan Abu da daddy ba da zanyi yanda takeso nagaji zan iya rabuwa da ita akan Nasrim kwata kwata kwanakin nan ta hanani kwanciyar hankalin". girgiza kai mommy tayi tace "Ah Ah Kamal kayi hakuri duk rashin fashinta ne itama tana da gaskiya rashin dan uwa tayi abin akwai ciwo fatan mu de gaskiya ta bayyana kowa ya gane Nasir ne ya aikata wannan aikin a kamoshi aduk inda yake a hukunta shi akan kudi ban zaci Nasir zanyi haba yayi surprise dina inda tun farko kudi yake so dana bashi mun tsira da lafiyar mu da mutumcin mu ni duk nafi tunanin makomar Zainab da Khafulan ko d'azu saida Hajiya Amina ta korosu wai su tafi dangin shegu wllh nafi jin su su kam su Fayyat da suka tafi ai sun huta". ta k'arashe maganan tana sakin kuka kamar kullum hakuri Kamal da Mama suka shiga bata ************** Dr Hafsa da Mommy Dr Hafsa tace'' Dr Fanna kinyi gan gancin me yasa zaki dauki duniya ki dan kawa Kamal shi Kamal ba dan Adam bane wanda zai iya can zawa asanda yaga dama nifa zargina bancire kowaba a cikin gidan nan ina guje maki nadama yanzu har idan Nasir zai kwashe miki kudi zai barmiki nashi yatafi nifa nake gani kamar wannan abinda yafaru ya taba kwakwanki". cikin b'acin rai Mommy tace "Dr Hafsa idan ba temakona zakiyi ba kidena rabanin hankali Sam banga wani abin da kikayi Wanda zai temaka min ba sai Aisha da Kamal su suke fafutukar akan Nasrim tunda wannan Abu yafaru dan haka ki bari naji da abinda yake damuna ni na gamsu da son da Kamal yakeyiwa Nasrim kinga fa yanzu har sun tsamu matsala da matar sa akan cese din". girgiza kai Dr Hafsa tayi tace'' banga lefin kiba dan ayanzu dake da wanda ruwa yacisa daya kuke ko huta akace ki kama kamawa zaki amma..... dakatar da ita mommy tayi tace'' stop Dr". Kamal cikin karayan murya Kamal yace'' please Ummu dan Allah ki tambayi min Aunty BB mana kode tare suka tafi da Humairah bata gidan nasu bokowa ba agidan". Ummu tace'' Ah ah yanzun nan muka gama waya da Balaraba sun sauk'a basa tare amma Kamal ka kwantar da hankalin ka tasan zan gaya maka ne yasa ta canza waje amma de a gidan suka bar ta duk inda take bazata wuce kwanaki 5 ba zata zo kodan wannan Shari'ar da ta kwallafawa rai zata zo dan shi yahana taje duba Baban ku ma kayi hakuri kwanakin nan tana cikin damuwa kayi hakuri kafin nan ma zata dan samu sauk'i insha Allah Allah de ubangiji ya kawo mana sauk'i wannan Abu". ajiyar zuciya ya sauk'e kamar gaske abin yana damun cikin sanyin murya yace" Amin Ummu". Yana kashe wayan yace Madam keda y'arki sai a *darussalam* Al'hamdulillah komai yana zuwa min cikin sauk'i alokacin da nake so yanzu ba batun guduwa yayi magana yana daddana wayan sa ana dauka yace "Gagare cika'aiki tafadad'i Wanda tagayawa ne". "Allah ya temaki oga tace ita kadai take aikin ta kuma kaya ta k'onasu baya wajen ta''. murmushi yayi yace"k'arya take ku bata azaba ku sata a bencin sama har sai ta fadi gaskiya". ya kashe wayan yana kiran lawyer din Nasrim yana dauka yace'' barrister Fu'at Jiji nine Habubakar Abdulmajid wanda da cese din k'anwa ta yake hannun ka ina son zan dan ganka kafin lokacin". Barrister haryayi shiru de yace'' ok Ina zamu hadu". Kamal yace yanzu ina kd amma zuwa dare kafadi inda zan sameka". *Kotu zama na farko* tacika makil bayan maga takadda yayi bayani kotu ta buk'aci lawyer su gabatar da kansu da shedun su aka mukaci lawyer mai k'ara yafito idan yana da tabaya Lawyer ya kalli Nasrim yace'' muna son ki fad'a mana sunanki". "sunana Halima Abdulmajid Haruna". "Ok Halima adaren ranan 8 ga watan 3 da misalin 12 pm kina ina". "Ina gida". "Mijin ki fa?. "shima haka". "Ok da yaushe yazo gida tunda ranan yakama ranan Monday ne ranan aiki". "da misalin karfe 12 ya shigo". "Halima ayanda CCTV ya nuna mana Yana shigowa kiyayi inkurin kashe sa hakane".? "Eh anyi haka". juyowa Brr Zayyat yayi Yana kallon Mai Shari'a yace'' ok my load Halima ta amsa lefinta na yunk'urin kashe mijin ta Haruna Ina son a saka wannan memory din na cc din gidan ne shine babban sheda na Halima Abdulmajid Haruna ita ta kashe mijin ta Haruna Abdulrahaman Haruna". take aka saka memory amma daga inda Humairah take zuwa ta gaya mata Izza ta daura hoton Agrif zuwa inda take barazana sai ta kashesa video yake tsayawa Sai sheda na biyu wayan Khafulan da sheda na ukku sak'on tes message da Agrif ya turawa Kamal Lawyer me k'ara yace " bisa watan nan kwararun shidu da muka gabatan a gaban wannan kotu Mai albarka muna neman kotu ta yankewa Halima Abdulmajid Haruna hukuncin kamar yanda Shari'a musulumci t........... Azabure Zahra tace'' objection my load Barrister Zayyat yana daurawa wanda muke karewa lefi kai tsaye batare da kwararun shedu ba idan Halima zata kashe CCVT daga 1 na dare zuwa assuba bazata furta barazana agaban Humairah wanda k'anwar shi marigayin ne ba kuma bazata furta agaban Habubakar Abdulmajid ba sannan da wajen da zata kashe mijin ba ta buk'atar kashe CCVT kuma har idan tana da da baran kashe CCVT ai zata iya deleted din inda tayi barazanan my load mu mukeda kwararun shedu da yake nuni da Halima ba ita takashe mijinta Haruna Abdulrahaman da yaran Abdulmajid da Abdulrahaman ba". Alk'ali ya d'ago kai yace kotu tana buk'atar shedun Halima Abdulmajid Haruna". da sauri Barrister shashid ya mek'e yace'' my load muna neman k'arin lokaci dan samun isowar shedar mu Aisha Abdulrahaman Haruna bata samu isowa ba". Alk'ali yace "Kotu ta bada dama kafin ta dawo a hutun rabin awa". Zahra hankali tashe tace'' Kamal wai Ina Humairah idan Humairah bata zoba za a iya samun matsala fa dukan shedan mu yana wajen ta akwan kyawawan hujjojin da shedu a hannun ta". shima Kamal cikin tashin hankali yace'' Zahra wllh shiru ba labarin ta". Mommy tace'' wai kun barni aduhu Humairah ce zata bada sheda akan Nasrim batayi kisan ba". Zahra tace'' Eh mommy Tasha wahala akan aikin kuma mu bata gaya mana komai ba tade ce sai ranan Shari'ar ta tabbatar min da wannan shedan hannu ta kad'ai ne zai fidda Nasrim". hankali lawyers din Nasrim idan yayi dubu yatashi alokacin da aka buk'aci a koma d'aki Shari'a kai tsaye alk'ali ya nemi shedan Halima akace bata k'araso ba gyaran murya alk'ali yayi yace'' adalili rashin sheda na Wanda ake zargi da kuma duba da kwararun shedu da masu Kara suka bada kotu ta............... *Muje zuwa ina Humairah Ina Nasir ina Izza mu hade a page 22* *ngd sosai da comment naku* *Bj* [4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE* ( _rikicin babban gida_ ) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* *22* "Objection my load sunana Barrister Aisha Abdulrahaman Haruna ni k'anwace ga marigayi Haruna Abdulrahaman Haruna wacce ake zargi da kashe d'an uwana Haruna da yaran sa biyu ba ita tayi kisan ba Ina son kotu ta bani daman ga batar da sheduna ina kuma neman afuwar rashin zuwana akan lokaci". ta k'arashe maganan tana sun kuyar da kai alaman ladabi ga Kotu kotu tace ta bada dama "shedata ta faro Barrister Izzatu Mustapha". kotu ta buk'aci Izza tafito Izza ta mek'e ta shiga gajeren d'akin katakon na bada sheda bayan malamin kotu yasa ta rantse akan zata fadi gaskiya ta gabatar da kanta tace'' aranan 7 ga watan 3 da misalin karfe 3 na yamma Ina kwance a cikin d'akina Habubakar Abdulmajid Haruna Kamal ya kirani a waya yace min izza Ina son kawo k'arshe rigiman gidan nan ta hanyan gaggauta auren ki da Agrif kamar yanda Mommy tace idan akayi aure Nasrim zata hakura ni kuma banason ganin tashin hankalin Nasrim dan haka ina son yanzu ki daura hoton ki Dana Agrif a status kiyi yanda zaki tunzura Nasrim na yau daya idan ta tada rigima dole za ayi auren yau ko gobe kowa ya huta atake na gamsu da shawaran sa na daura dan ni bani da burin da yawuce na aure Agrif saboda son da nake masa na abince na daura hoton Agrif Haruna dan na tunzura Nasrim bayan na daura sai kawai naga Ripley daga wanda ban taba tsammanin ba wato masoyina Haruna Abdulrahaman Haruna shima ya maida min da kalaman soyayya naji dadin da ban taba jiba aranan har na dinga Kiran sa bai dauka ba kawai sai da asuba muk............ sai tayi shiru ta kasa karasawa tana kokarin danne kukan amma ita takasa da sauri Barrister shashid ya mek'e tsaye yace'' objection my load ashe wadan nan hotunan Izzatu ba Haruna bane ya d'aura mun gano haka ne ta hanyan boyeyen cc camera din da yake cikin office din ina son kotu ta bada umarnin asaka wannan memory din dan". kotu ta buk'aci a saka memory din aiko saiga Kamal tun farko shiyazu bawa Agrif maganin bacci bayan minnuna kadan bacci ya fara daukan Agrif tashi yayi yakoma kan kujera three siter ya kwanta yana cewa Halima rigima bata barni nayi bacci ba jiya naso na gama aikin nan cikin kwanakin nan na dauke abata mubar k'asar wannan nacecciyar tsohuwar ta huta. ya k'arashe maganan yana rufe ido sai Kamal ya d'auki wayar Agrif yanata aikin a cikin sa Stop Barrister Fu'at Jiji ya danna yace'' my load kuma wayan Haruna yayi setting din ta yanda duk Wanda yayi amfani dashi to zai gani bayan Haruna Abdulrahaman ya koma gida Halima ta masa barazana kamar yanda dazu aka gani alokacin da akaje kashe shi an dauki wayan anyi amfanin dashi tawaje tura tsak'o bayan makashin ya k'ashe Haruna ya mek'awa alk'ali wayan alk'ali yagani sannan ya nuna a fili kowa ya gani to tes message din a wayar Habubakar aka tura dan haka muna tuhumar Habubakar Abdulmajid dashi yayi kisan nan k""""""""" cikin zafi Barrister Zayyat ya mek'e yace "objection my load ya barrister Fu'at zai daura lefi kai tsaye ga wani daban bayan ga Wanda ake zargi". Alk'ali yace'' barrister Fu'at ka kiyaye amma kotu tana buk'atar Habubakar Abdulmajid Haruna da yafito yayi bayani meyasa ya tunzura Halima Abdulmajid Haruna ta kashe mijin". Kamal tun ganin Humairah yaji komai ya tsaya masa cak yafito bayan ya fadi sunan sa yace'' kamar yanda na gayawa Izzatu Mustapha nayi dan a gaggauta auren ne dan y'ar uwata tasamu dangana shine dalilin..... cikin zabura Humairah tace'' objection my load ba shine dalilin ba dalilin da yasa ya tunzura Halima Abdulmajid ne tayi kisa kuma sai suka satan ta huce shine shi kuma yayi amfani da FURUCIN TA yaje ya kashe mijin ta da yaran ta". "Objection my load Barrister Aisha tana.... kotu tace'' Barrister Zayyat kabari shedu suyi bayani Murmushi Humairah tayi tace'' nagode my load ahankali Humairah ta taga gaban Kamal tace'' Habubakar Abdulmajid Haruna adaren 7 ga watan 3 da misalin karfe 12 kana ina".? ajiyar zuciya ya sauk'e cikin karayar murya yace" ina part dina marigayi Haruna Abdulrahaman dan uwa na kuma mak'ocina ya kirani nazo sun samu matsala shida matar Halima Abdulmajid". "Ok Habubakar da kaje a wane yanayi ka samesu.? Kamal wani irin hura hanci yayi tukun yace'' na samu Haruna a k'ofar main parlourn gidan hannu a yanke sai jini yakeyi anan yamin bayanin tsakanin sa da matar sace ita tayankeshi ganin yana zubar da jini Sosai yasa na yashi asbiti bayan mun dawo sai dana rakashi har cikin gidan sai dana ga komai yayi normal na koma part din na kawai da azuba ina Shirin fita masallaci Halima matar Haruna ta shigo da gudu tana cewa sun mutu sun mutu waya kashe su Koda mukaje nida matata sai muka samu Haruna kwance an caka masa wuka acikin". ya k'arashe maganan yana sakin kuka Humairah tace'' to Allah yaji k'an sa malama Habubakar kaman yanda muka kamaka dumu-dumu da amfani da wayan marigayi dan ka tunzura matar sa kuma gashi kasamu yanda kake so haka mun kamaka dumu-dumu da kashe dan uwan ka Haruna ta hanyar basaja da kayan matar ka bayan ka kashe suka cusa kayan..... Barrister Zayyat yace'' objection my load Barrister Aisha tana son daurawa Wanda nake karewa lefi kai tsaye bay.. buga k'ararrawa alk'ali yayi yace'' barrister Zayyat yashe ka zama lawyer sheda ai Habubakar sheda ne yashigo cikin shari'a ne kawai ka kiyaye".. Barrister Zayyat ya sunkurar da Kai alaman girmamawa yace'' sorry my load". Alk'ali yace'' barrister Aisha kici gaba da tambaya". godiya Humairah tayi tace" my load muna da sheda da zai tabbatar wa kotu Habubakar ne yayi kisan". Kotu tace''tana buk'atan shedan". Humairah tace'' muna buk'atar Fatima Kabala Wanda aka Kira da Fatima fitowa tayi ta shiga gajeren d'akin suka jera da Izza bayan malamin kotu ya rantser da ita aka buk'aci ta gabatar da kanta tace''sunana Fatima Kabala ni budurwa Habubakar Abdulmajid Kamal ce Wanda ya maida tamkar matar sa ina da y'a daya dashi bayan ciki da muke zubar wa ba adadi a ranan 8 ga watan 3 ranan da akayi suturan dan uwan sa Haruna yaje min cikin wani irin murna Yana shikenan nayi gaba nayi gaba Nasrim za a kashe ki ni zan hau kan dukiyar ki lefin ki daya Nasrim yawan haifuwa inda ke daya ce nasan dole ni zan gajeji amma ki kazo kika saki ciki kike ta haifuwa kina so dukiya yazama na yaran ki to mutuwa zakiyi yaran naki ma biyun da sukayi saura ko basu mutu ba zasu zama iko na nine komai nasu kai dole ma nakashe wancen shegen Khafulan din kar ya zame min dan *Zaki* anan gaba Sai na kalleshi tace'' Kamal kasan me kake fada Nasrim za a kashe Nasrim kake murna sai yake gayamin ai shi kudi yafi masa kowa a gidan nan in banda uwar sa gowa ma yamutu sai nace masa kenan Kai ka kashe Agrif da yaran sa dariya ya fashe dashi yace Sosai ma kuwa ni nadauki kayan matata irin Wanda Nasrim tasaka na bawa Mama ta rufe fuskan ta taje ta kashe su kinga munyi amfani da FURUCIN TA yanzu kowa a daukan sa Nasrim ce takashe mijinta da yaranta biyu yake nan ko Mama ce ta kashe su". alk'ali yace'' Fatima kina da shedan ne akan abinda kike fada"?. Fatima tace "yallabai bazanyi k'arya ba kuma ga video dana masa asan da yake fadan hakan da nayi video ne dan na masa barazana nayi ta cin kud'in sa to sai binciken wani d'an uwan su Nasir yabi ta kaina shine yace ya tsaya naje nasamu Aisha Humairah na bata da naba ta shine tace nazo da kaina kotun na kawo karb'an wayan Fatima akayi aka cire memory aka saka ajikin tabkeken TV na cikin kotu sai ga Kamal daga shi sai gajeren wando atsakiyar bed yana ta zuba zancen yayi kudi an gama komai Video ma ba daya bane harda ranan da yakwashe kudin mommy a gidan ma yayi amfani da laptop dinsa gashinan komai afili shiru Kamal yayi Alk'ali yace'' Habubakar ka yarda shedan fatima". Kamal yace" Eh. Alk'ali yace "lawyer me k'ara kana da tambaya da zakayiwa Wanda ake zargi a yanzu ko wani sheda ko hujja".? Zayyat ya girgiza kai yace'' babu my load". Lawyer Halima Abdulmajid ko akwai wani shedan". Barrister Fu'at Jiji yace'' my load aranan 30 ga watan 7 matar Habubakar Abdulmajid ta tsinci kayan baccin ta da takalmin ta da shijab dinta Wanda iri daya ne dana Halima amma ita Halima tama bada takalmin da shijab din rigan baccin ne kawai yarage munkai doctor cin da suke binciken sun tabbatar mana da jinin da yake jikin kayan yayi dai-dai da na Agrif da yaran kuma ita Wanda ake zarki ga kayan baccin ta ahannun hukuma ba ko d'igon jini ajiki my load idan aka hada da shedan da Izza ta bayar da Wanda fatima ta bayar zai tabbatar mana da Habubakar shiya kashe mijin k'anwar Sa ya d'aura al'hakin kisan a yar uwar sa muna rok'on kotu ta duba wannan Lamar ta yankewa Kamal da duk Wanda ya hada hannu sukayi kisan nan wato mahaifiyar hukuncin kamar yanda Shari'a musulumci ta tanadar Barrister Fu'at yacigaba " Still sheda na gaba boyeyen CC camera wanda Muhammad Nasir yasaka yana hassaka komai na gidan banda bedroom da bathroom". Brr Fu'at Jiji ya bada memory ai wannan memory ana sakawa jikin kowa yayi sanyi tan take duk kule kulen da Kamal da Mama sukeyi ya bayyana har zuwa inda Kamal ya lalata CC na asali har zuwa yink'urin kashe Baba Nasuru da cewa da yayi akama Humairah dade duk muna furcin yafito nan jikin kowa yayi sanyi Humairah tace'' my load sai shidan mu na k'arshe Habubakar Abdulmajid mijina ne uban d'ana amma yau kwana 5 da yasa aka kamani akan wai sai na bada wadan nan kaya ni kuma na hana nasha wahala ahannun Wanda yabawa aikin wadan nan ciwokan jikina duk su suka min kuma sun isa sheda nasha wahala tayi maganan tana nuna ciwukan fuskan ta dana hannun ta taci gaba dacewa kuma sauran jikina ma akwai sai ayau dabara ya fadomin nace sufadi abin da Habubakar ya basu ni zan ninka musu sau 3 ko fiye da haka sufadi duk abinda suke so nabasu subar ni sai suka yarda suna fadamin kidin na basu number Yayana Adamu Abdulrahaman Abbaty nace su Kira subani shi Yana daukan wayan nace anyi kidnappin dina amma kar yagayawa kowa yakawo abinda suke buk'ata sukace million 100 sukeso atake ya tura musu kudin ni kuma nace su kiramin Habubakar Abdulmajid wanda yasa aka kamani muyi magana suka kiramin shi a video calls ga memory din video call da mukayi dashi nayi saved ta mek'e memory aka saka atake fuska Humairah da Kamal ya bayyana murmushi Kamal yayi yace'' barrister Aisha Abdulrahaman Haruna my sweetheart wife haka kyakkyawar fuskar ki ta koma kai amma banso ba ganin ki ahaka ba dama ban dauki video call din nan ba my dear ki bada wadan nan kayan a kasheki cikin sauk'i dan Ina son rushin ki yasamu salama bana so su cigaba da baki azaba kwara ki tadda Agrif da shegun yaran acan kifa da masa ranan Wednesday zakuyi bak'uwa Halima ki gayawa Agrif zanyi amarya". sai yakece da dariya cikin kuka Humairah tace'' dan Allah my dear ka temakeni nifa matar kace uwar d'an ka kuma y'ar uwar ka kada ka kasheni na k'ona kayan Ina son ka bazan tona maka asiri ba dan Allah kar kasa akasheni". dariya yasake kecewa dashi yace my wife inaga kin yarda da kirarin da baba yakubu yakemin ne ko *KAMALUDDEEN DA WAYO BA HANKALI* shine zaki min wayo irin naku na lawyer to ko baki fad'i inda kayan yake ba kin gama yawo yace kibawa Gagare wayan mek'awa Gagare tayi yace'' kai Gagare cika aiki nan da 2 minutes banason ta Kara nunfashi ni na tafi naga yanda za'a rataya ran Halima good bye I love you with all my heart my Hummee". ya k'arashe maganan yana k'ashe wayan kotu kowa sai jinjina kai yake mommy ta rasa ma mezata Dr Hafsa murmushi tayi ta gyad'a kai tace'' Al'hamdulillah rabbil izzati waassalamun alarmursalin waalhamdul lillahi rabbil alamin". Barrister Fu'at Jiji yace''my load da wad'an nan kyawawan hujjojin da shedun muke son Kotu mai alfarma ta wanke Halima Abdulmajid Haruna daga lefin kashe mijin ta da yaran ta ta hukunta wanda suke da al'hakin kisan". Alk'ali ya jinjina kai yace'' barrister Zayyat kana da abin fada".? girgiza kai barrister Zayyat yayi yace babu my load". Alk'ali yace'' bisa k'orarun shedun da aka kabatar agaban kotu kotu ta tabbatar da Habubakar Abdulmajid Haruna shida mahaifiyar sa su sukayi ki......... mek'ewa tsaye Mama tayi tace'' wllh alk'ali ba d'ana bane yayi kisan kai nice nice nasaka kayan surukata naje na kashe mijin Halima da yaran ta Kamal temaka min kawai yayi wllh d'ana bai taba kisa ba so daya yayi yunk'urin kashe Baba Nasuru amma Allah bai bashi sa'a ba wllh nice nice". Barrister Zahra da tunda aka fara fadan lefin Kamal jikin ta yayi sanyi balle yanzu da akace k'anwar Babata kuma marik'iyar ta wanda ta dauka amatsayin uwa wanda a dalilin tane ta tashi acikin gidan three brother Ita take fadin ita tayi kisa wani irin k'ara tasaka ta zube awajen atake aka dauketa aka fita da ita Nasrim girgiza kai tayi tace'' Ah Ah Mama ba ke b'ace Mama keda ya Kamal bazaku tabamin haka ba idan kun shirya hakanne dan ku kubutar Dani ni wllh bazan yarda ba Mama ke nasani amatsayin uwa ya Kamal ne gatana ba zakumin haka ba Ah ah wllh alk'ali kar ka yarda Allah sun daukane saboda so da kaunar da suke min". Kamal ya d'ago kai yace " please daddy please Nasrim tabbas Mama ce ta cuceni ita ta koyamin wannan ak'idar tun ina yaro Mama meyasa bakiyi tunanin wata rana zamu iya fad'awa cikin wannan halin ba Mama a rayuwa duk Wanda ya yarda akwai Nasara to ya yarda kwai rashin sa Mama mesa kika cusamin ak'idar hassada Mama meyasa kika saka na zama me irin halin k'abila Wanda ya kashe dan uwan sa ciki daya saboda duniya Mama kin sa naci amanan family na Mama idan Abdul ya girma yaji labarin abin da nayi bazai soni ba bazai min addua ba mama da kin bani tarbiya kamar yanda duk uwata tagari take bawa yaron ta da banzama me fuska biyu ba da banci Amanan d'an uwana ba........... buga k'ararrawa alk'ali yayi yace'' kusaurara nan ba d'akin ganawa bane d'akin Shari'a ne ganin yanda masu lefi sukayi saurin bada kansu ba tare da sun wahalar da Shari'a ba Kotu ta yankewa Hajiya Aisha kukuncin kisa ta hanyan rataya Sai Habubakar Abdulmajid wanda yasa hannun sa akayi kisan kotu ta yanke mishi hukuncin shakara 25 agidan yari da huro mai tsananin kasan cewar wannan shine babban kotu na k'asa ba daman daukaka k'ara sai idan wanda aka yanke wa hukuncin suna da wani hujja na kare kai akwai daman kawo kwarafi cikin kwararun hujja idan aka kawo kwarafi ba tare da hujja sahihi ba to akwai hukunci na wahalar da Shari'a sannan kotu ta wanki Halima Abdulmajid ta kuma bada umarnin sakin ta ayanzu akwai Tara na kazafin da akayi mata akan kamal da Hajiya Aisha zasu biyata taran dubu d'ari takwas bisa adalcin''. ya k'arashe maganan yana buga k'arfi Maga takadda yace'' my load bayan andawo daga hutun rabin awa a kwai karan Izztu Mustapha wanda teke karan mahaifin ta wanda ya kashe mata mahaifiyar ta shekara 12 da yawuce". Alk'ali ficewa yayi ta k'ofar sa sai kuma kotu ta kacame da koke koke yan sanda kuwa atake suka kama Kamal da Mama sai kuka suke kotu ta kacame cire (akwa) din hannun Nasrim akayi aka mayar hannun Mama Nasrim rik'e Mama tayi gyam sai kuka take tana cewa wllh ba Mama bace dan Allah ni kumar ni ku saketa wllh ba...... rungumota Dr Hafsa tayi tana cewa "please Halima finally su Mama sunyi kuskure ne". Barrister Zayyat ya mek'awa Barrister Fu'at Jiji hannun yace'' congratulations my friend". shima hannu ya mek'a masa suna sakarwa juna murmushi barrister Aisha Abdulrahaman ta mek'ewa Izza itama suna sakin murmushi ina tharee brother basu ma tsaya sauraron k'aran Izza ba duk waje sukayi komai rashin ima'in mutum dole idan yaga daddy saiya tausaya masa Kai har Hajja da kowa ma dan Nasrim ahannunAbbaty ya kamata suka fita da ita ahankali Humairah ta taka inda Kamal yake ta jefa idonta cikin nasa tace'' my husband *Kamaluddeen da wayo ba hankali* badan naga Baba yakubu hankali sa yatashi yana ta faman kuka ba dashi zan kir'a yamaka wannan kirare kasan kirarin mu three brother abakin baba yabubu yafi dadi Ummm Kamal na jima Ina bibiyar ka duk kanayi cikin *WAYO* da kace kana zaune kana jira nayi wani FURUCI akan Izza ka gama da ida kana zaman jiran na Khafulan to kawai dan Khafulan ya daki Abdul sai nace sai na kashe sa sai kuma reshe ta juye ko to duk aikin *NASARA NE NASARA KO GONI KAFI MUTU NASARA ME WUYAR FADANCI NASARA GOSHIN GIRGI ME WUYAR KARAU* murmushi tayi tace'' ummmm karna cika ka da surutu ana jiran ka saki na nake buk'ata dan na samu Wanda yake waje ba na gidan prison ba ai ni naso da bakaga ratayar NASRIM ba naga naka amma badamu zamuga na jatuma kace da ita ta gaida habila da hamana da fir'auna". cikin muryar tausayi yace'' Humairah Ina son ki bazan taba sakin kiba dan haka dole ki jira na fito i love you with all my heart ya k'arashe maganan yana murmushi". kamashi yan sanda sukayi aka fice dashi haka Mama ma tana ta kuka tana cewa abar ta zatayi magana da mijin da Mommy da Nasrim amma Ina basu bata dama ba dak'er aka cusa Nasrim cikin mota sai ihun a bar ta taje gun Mama da Kamal take wllh basu bane sun daukawa kansu ne dan su kub'utar dani'. haka de aka jata akasaka ta cikin mota *Three brother house* Big problem kenan Daddy daga kotu bai zo gida ba sai tes daya turawa Hajja na yawuce jidda kawai wajen Abu Mommy zaune ta rakka uban tagumi duk wanda suke zuwa murna ko nace jeje ba abari suna shiga ciki inba najiki sosai irin su Dr Hafsa ba kuka take sosai tayi tayi ta shawon kan Nasrim amma ta kasa to yanzu duk ranan da taji ta samu labarin abinda Nasir ya mata zata ce gwara na Kamal kenan gashi dole Nasrim tasan hakan tunda magana ya bazu ko ina kuma dama Kamal ne yabaza afili ta sake cewa Allah ya isa Nasir Nasrim da dan shegen ". Ayman ne ya shigo shida Aliyu bayan sun gaisa da Mommy Mommy tace''Ayman Aliyu Allah ubangiji ya muku albarka yasa kufi haka kune kuka zame min komai ku kuka tsaya min da nemam lawyer alokacin da kowa ya guje mu". Aliyu yace'' Ah Ah Mommy ai duk wannan aikin Nasir da Hajja ne shi ya tsaye muku Mommy Nasir yasha wahala Sosai Nasir ne ya saka aka temakawa Nasrim asan da take gidan prison Hajja ita ta fara gano waye kamal Hajja ita t.......... katse sa Mommy tayi da cewa '' Ayman idan kana son farin ciki na kar ka sake min maganan Nasir yanzu ni neman da zan masa na shiga kotu ne zan makasa kotu duk abin da yamin wllh bazan yafe masa ba...... Hajja da take shigowa ne tace'' nima zamuyi zaman kotu dake ki nemonin jikana idan yazo gida sai ki makasa kotu Allah yabawa ne sa'a sa'a yo mu agaya mana kotu kotun sukutum na haifa eshe *To masoya mu hadu a 23 dan jin dame Hajja ta temaka ya Shari'ar Izza da babanta zai kasan ce Mama da Kamal zasu yarda da hukuncin* *Ina Nasir* *Kamal zai saki Humairah ko sai dole tajirashi kamar yanda yace* *Allah sarki Zahra na miki kuka* *Bj* *FURUCINA NE* (rikicin babban gida) *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* [4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE* ( _rikicin babban gida_ ) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* *23* dariya Ayman yayi yace "Kai Hajjar mu Allah yabar mana ke wato ke ba alk'alin bama kotun sukutum kika haifa". "yo ai gaskiya ne Aymanu ya zata koremin jika kuma tazo tana wani cewa ita zata kaishi kotu ai ga hanyar kotun". ta k'arashe maganan tana zama a k'asa sunkuyar da kai Mommy tayi Dr Hafsa tace'' Hajja muna godiya sosai da kokarin ki Allah ya K'ara lafiya da nisan kwana". Ayman ya kalli mommy yacigaba " Mommy kiyarda Nasir shi yayi komai kinga da farko Hajja ce tagano gomai". Hajja tace'' ai ita bata masan me take ba yo ai dana biyewa fañna da duk zuri'a ta ba shafe tareshin su Aisha zatayi ba y'ar matan nan gata de mutum a furka me rai yana kallo ni mairo". Dr Hafsa tace'' Hajja to ya akayi kika gano ta".? "Ummm ai tun ran da nace sai na hada auren Izza da Haruna naga murna a tattare da ita kuma abin da yafi dauremin kai yanda Nasrim tacigaba da haukan bataso amma Aisha shiru kakeji bata ce komai ba bayan Nasrim maganan ta kad'ai takeji da kaina na Kira Aisha nace tabawa Nasrim hakuri ayi abinnan yariyar nan Izza tana da biyayya kuma wllh tana mutuwar son Haruna tun tana takaba na gano hakan har mafarkin sa take duk Ina sane to kawai dan jikata ce agidan sai nazama meson kai bayan ALLAH yace kayi temako a inda kakeda ikonyi musamman sunnan manzon Allah ba Lada zan samu ba amma Aisha da alaman ma zuge Nasrim take daga nan nagano sai abin da yasa zargina yasake k'aruwa kuma ranan da Haruna ya mutu Nasir yazo yake gayamin shifa yana tunanin ba Nasrim bace tayi kisan shiyasan duk Wanda yayi kisan akai abinda yake son kuma ganin bayan Nasrim yake son yayi shine yayi kisan a kan gab'an FURUCIN ta nace masa to wakake zargi kai tsaye yace Kamal tare dabani hujjojin da misalai sai yace inde da gaske Kamal ne to Hajja ba makawa akan dukiya zayyi hakan dan Kamal b'arawo ne sosai bashida Amana bama ganin dai-dai a ai'kin sa kawai muna kyaleshi ne sabo da ai yafi wani abin duniya awajen mu sannan idan Kamal ya tara dukiya mezayyi dasu ba three brother zai kawo ba zuba basa idon da mukayi yasa yana yanda yake so gsky Hajja ina mugun zargin sa da boyeyen hali yanzu de nasaka an saka CC TV na boye da farko dole sai mun sako daddy a binciken ke kuma abin da nakeso dake kinuna bakya goyon bayan Nasrim da Mommy ki dage akai abin kotu sannan ki tunzura Mommy ta fadi wani abun sai kawai daddy ya saki Mommy kinga idan shi yakeyi idan aka saki mommy jikin sa zanyi sanyi idan dan dukiyar Mommy yakeyi zamu gane Tode haka akayi kuma yana kunna bin CC TV din Ina ganin duk munafurcin da Aisha da dan ta suke kullawa sati 3 da rasuwan su Agrif Humairah tazo min da kuka tana cemin wai Kamal ne yayi kisan kayan ta yasaka yayi kisan gasunan yanzu Faiza mai'aikinta tafito dasu anan muka sake tambatarwa Nasir yace takoma tayi zaman ta kamar bata gani ba komai yazo k'arshe amma sheda mukeso dumu-dumu anan Nasir yace to muma Hajja murikita musu tunani ta hanya amfani da FURUCIN Mommy muce tabaki guba a gefe daya akasaka guban aka bani naci gefin da ba guban sannan na gauraya na fara birgima ai kunga yanda hankali Kamal da uwar ya tashi suka fara tunanin basu kad'ai bane masu kulla kullan kuma kunga ita Fanna ta tsira da bamuyi saurin amfani da FURUCIN nata ba su zasuyi dashi kuma ni zasu kashe alokacin tunda nice Fanna tayiwa FURUCI a kaina NASIR da iyawan sa da Basiran sa saida yabi diddigi ya kawo wani babban malami mai suna malam K'aura ashe bokane shi yake koya musu komai ashe tun Aisha tana budurwa take aiki akan gidan nan tayi ta asa sosai amma mun rufawa malamin a Siri tunda yamana alk'awarin ya tuba yana da yaran shine Nasir yace mu rufa masa asiri". Mommy tace'' kenan ku kuka sa Barira aiki kenan".? "Eh mune muka sata amma daga baya ta zama abin farautar su dan su samu wanda yasakata aikin Saida Nasuru yasa aka d'auke ta agidan ko Dr Hafsa ma dagan gan ya saka aka kulleta duk dan yabata kariya dan sunyi niyar hallakata sabo tasan komai na Fanna shima Baba Nasuru ai ni nasa aka fita dashi dama Nasir ya gaya min Baban Fanna ne amma idan suka gano zasu iya illatashi saboda magajin Mommy ne ita kuma Fanna ta kwashe ta gayawa Kamal shine baban ta shikuma dan hauka aranan yazo kashe Baba Nasuru Wanda adaukan sa mahaukaci ne bayan ya warke ras kuma idan baki man taba ai nashigo aranan nida yaron alk'ali har nace na canza k'aran ai bayan nan nashigo nacewa Baba Nasuru karyayi bacci zai iyayin b'oko cikin dare kuma yanda na zarga din ne Kamal yazo kashe sa Amma aikin mu daga k'arshe yaso ya b'aci saboda rashin Nasir karfin addua ne kawai yasa aka samu nasara Fanna kina da saurin yarda yanzu gashi mun rasa Nasir anyi neman duniya ba a gan Shiba burina yanzu naga Nasir sai mu daukeshi muje wajen kakar sa Emaka muje maiduguri musan asalin Nasuru shima". Dr Hafsa tace'' Hajja Allah ya temaka yanzu ba inda aka samu labarin Nasir ". Hajja ta nuna Aliyu da Ayman tace''kinga agun Wanda nake jin labarin nima Ayman yace'' wllh mamy babu labarin sa amma muna nan muna bincigawa insha Allah za a ganshe". Kotu ta yankewa Baban Izza hukuncin kisa ta hanyan rataya bisa kwararun hujja da Izza ta gabatar shikam bayyi mutuwar salihai ba dan Asher yake ta kutsawa Izza har yacika *Allah kasa k'arshen kalman mu aduniya yazama kalmatus shahada ne Allah kacitan ta aikin mu na alkairi ya rinjayi sherrinmu duniya duniya cike take taf da rud'adi* washe gari dan aike yazo daga prison wai Mama tana son magana da duk yan gidan kafin arataye ta dak'er Abbaty ya lalaba Daddy ya y'arda zai zo haka Ummu da Hajja da Mommy ma dak'er ya shawon kan su Prison Mama zubewa tayi agaban su cikin kuka tace'' Abdulmajid gobe za a ratayeni gobe zan mutu yafiyar ka nake buk'ata duk da ban can canci hakan ba nacuce ka nacuci rayuwar y'arka nacuci rayuwar duk family ku badan komai ba sai son zuciya da hassada da nagina zuciya ta dashi a tunani na zanci riba haka na Gina zuciyar tilon d'ana dashi sai yanzu nagane duk wani mai bin boka da malaman tsubu to burin sa baya taba cika duk inda ka toshe wani b'angare to wani zai balle lalle Gina zuciya da tsoron Allah yafi komai riba yanzu kam na yarda babu meyi sai Allah shi yake yaye matsala kamar yanda Nasrim taji tsoron Allah gashi Allah ya fitar da ita Abdulmajid farkon hassada dana akan d'an uwan kane Abdulsamad tun kuna zuwa zance wajenan na gano dukiyar gidan duk nasane daga nan najuya nace shi nake so babu juyin da bokana bayyi ba yace Sam ba aure atsakanin mu shine na hakura na aure ka Koda nazo gidan naga yanda Halima tafi kowa iko Hajja tafi sonta shima na gayawa K'aura yace zai min maganin ta zata mutu a haifuwar fari alokacin kaura gidan yake zuwa da sunan driven gidan Yaya mairo ne aiko sa take wajena ashe Halima taji duk wannan maganan da mukayi da K'aura amma k'aura ya mata barazana da idan ta fad'a zai kasheta kuma ya kashe mahaukacin uban ta wannan shine dalilin da yasa Halima tabawa Fanna d'anta shine dalilin da yasa tasan zata mutu a haifuwa Sai gashi nida nayi dalilin tafiyar ta lahira amma nima a haihuwa farin aka ciremin mahaifa duk inda nayi mugunta to sai nima naga ba dai-dai ba nayi abu dan Nasir yazama dan iska mashayi Wanda bazai amfani kansa da wani ba ta wani gun nayi nasara tawani gun banyi ba ya shafi d'an shegen yazama mashayin amma nima sai gashi nawa yazama hakan yanzu Kamal ma Yana da y'ar shege nayi nayi Nasrim tazama y'ar isa karuwa ta yanda mutumin kirki bazai aure taba abin ya gagara sai ranan auren ta K'aura yabani babban dama Kamal yasakawa Nasir maganin karfin sha'awa ya kus...... dasaure Mommy tace'' dakata Aisha ya isa". ta kalli Abbaty tace'' Abbaty kafita da Nasrim ka kaita gida kadawo". Nasrim tana kuka tana cewa Mama ki k'arasa amma Abbaty yajata suka fita bayan sun fita Hajja tace'' ai da bari kikayi taji komai da bazata zargi Nasir ba har yaushe zamu cigaba da boye mata wannan babban al'amarin da dole sai taji komin dadewa kwara taji tun yanzu ta hada ciwon dukka ta ciye su". Mama tacigaba " Kamal nasa yasaka masa maganin k'arfin sha'awa dan dama mungano ba maccen da Nasir yake so fiye da Nasir muna saka maganin karfin sha'awa kuma sai mukayi sa'a shed'an ya k'awata masa Nasrim abin ya sauk'a kanta dan duk yanda mukayi da Nasir asiri baya kamashi har ita Nasrim har Fanna K'aura yace suna da k'arfin jini da addua basa sake da addua asiri ko yakamasu baya tasiri akan su nayi asiri dan kar Nasrim tayi haifuwa dayawa sai gashi Humairah matar d'ana ta tsaya a d'an daya duk wani aikin boka k'arya ne tasirin sa kad'an ne sai jiya da yau nayi dogon tunani sannan mai bin boka kullum cikin zargi da rud'ani yake sannan Allah yana dauke masa kwarjini ta yanda mutane bazasu na ganin kamalan saba so dayawa Nasrim tana min nasiha da cewa _Mama ki diga yawaita salatin Annabi yana k'arawa mutum kwarjini_ to Mai bin bokaye kuma k'warjinin sa yana disha shewa duk sai dana makara na gano hakan inama Inada daman k'ara rayuwa dana gyara kuskure na nacuci kaina nacuci rayuwar d'ana kullum Ina burin nawani ya lalace duk yaran gidan ba Wanda banyiwa asiri ba amma yanzu gashi ni nawa d'an zayyi zaman gidan prison na shekara 25 rabin rayuwar sa zai cinyeta a gidan yari dan Allah ku yafemin Dr Fanna keda mijina sai Hajiya Amina da mijin ta sunfi kowa daukan ciwo d'an suna fari nakashe musu Hajiya Amina bani da bak'in neman yafiyar ki ku yakamata ku fara yafemin wllh rabin rabin abin da nayi a gidan ba fada ba wanima idan kukaji tsinemin zakuyi dan Allah ku yafemin". Hajja tace'' Allah ya yafemiki muma muna neman yafiyar Allah duk sukace sun yafe mata dalilin kukan data keyi sosai kamar zata cire ranta haka suka tafi suka barta. *washe gari* haka aka rataye Mama kuka de yan uwanta dasu Hajja sun shata dan Koda za arataye ta ba abinda take ambato sai kalman shahada tanayi tana k'iran sunayin mutane three brother daya bayan daya tana cewa kuyafemin Allah sarki Zahra tasha kuka dan ita Mama tasani a uwa Nasrim Mommy hana ta fitowa wajen zaman makoki tayi dan tana tsoron kar Nasrim taji gaskiyar lamarin akan su Khafulan daga k'arshe de Dr Hafsa ta dauketa zuwa gidan ta bata dawo ba sai bayan sati 2 aranan kuma su daddy suka zo Allah sarki Abu dama ance jinya lokaci daya yake shigar mutum sauk'i sai ahankali amma yana magana sannan idan ya dan dafa kafadan mutum yana dan iya daga da k'afar sa abin ka da Naira har injin din gasa jikin da doctor aka hadasu dashi Wanda zai dinga masa gashin k'ashin Bayan sati Hajja ta tarasu dukka harda baba Nasuru Banda Nasrim data auri d'aki kullum kuka ita tunda tazo jitake kamar za ace mata ga Agrif nan yazo takeji gyaran murya tayi tace'' Ina fatan de kowa yana cigaba da adduar Allah ya bayyana Nasir ko? Duk suka amsa ta Eh "to yayi kyau Allah ya bayyana shi da farko de Abdulmajid kai nake son ka karbowa Humairah takardan sakinta dan Babana yace nan duniya bazai saki matar sa ba nima zuwana firzin yayi ukku amma yaki yabani". Daddy yace'' insha Allah zai bada". Hajja tace'' sai abu na ukku abude company afara aiki kamar yanda aka saba". Daddy yace'' ai Hajja nikam ba wani abin da nasani game da business ga Abbaty nan shi zaici gaba kafin Allah ya bayyana Nasir". Hajja ta kalli Abbaty tace'' Adamu meyasa ba abude company ba".? ajiyar zuciya ya sauk'e yace "Hajja yazanyi ta Ina zan fara aikin Aiban da Kamal da Agrif da Nasir ma Yana musu yawa balle ni daya yanzu shikenan yan uwa dakka hudu ba sanan Hajja ta Ina zan fara dawane k'asa zan fara"? Hajja tace'' Aliyu yana Dubai zai nemi ma'aikatan da suka dace Ayman Yana America shima zai nemi ma'aikata kaga kai Chaina yaka mata ka fuskanta tunda nan de akwai Muhusin zai kula shima ya nemi ma'aikata sannan itama Fanna zata koma bakin aikin ta Izza da Humairah da Nasrim duk zasu temaka mata duk da suna aikin su na lawyer hakan bazai hanasu aikin gida ba ni badan sun nace sai sunyiwa k'asar su aiki bama banga abin wahalar da kai ba". cikin karayar murya Abbaty yace shikenan Hajja amma Muhusin zan tura Chaina ni anan Nigeria zanyi aiki na tun gida ba yaro babba". Hajja tace''to Allah yayi albarka sai batu na gaba wai mutanen gidan matar da zaka aura sun ce tunda ka fasa aure aje adauki kaya hakane".? "Eh Hajja nasamu wata Wanda tamin ne fiyeda wancan amma ai kaya nace na bar musu". Hajja tace''wacece kasamu har ka canza Nabilan taka daka kwallafawa rai".? murmushi yayi yana sosa k'eya yace "zaki santa ai y'ar gida cema". Hajja tace'' gidan three brother nan"?. Abbaty gyad'a mata kai yayi salati Hajja tashiga yi tace "idan Izza ko Nasrim kake nufi ma to kwalelen ka su matan manyane". Abbaty sai da yatashi yaje tsakiyar parlourn yajuyo yace'' Hajiya ni kuma azanin goyo nake ko yayi maganan yana fita da gudu kamar wani yaro Hajja tace'' ashe rikici bai k'areba ni Maryama Abdulrahaman kuyi min maganin matsala nan kunji ni da yaro da shegen ka ranbani". *NASIR* Doctor ya kalli Nasir yace " Muhammad zamu dauki hoton ka mu watsa a Media saboda asamu kudin da za a maka aikin nan idan wannan k'afar taka ta sake kwanaki ukku Wllh saide a yanketa ai kanajin yanda yake wari ko hannun kade normal ya dauru Amma kafa akwai matsala kuma kudi ake buk'ata yanzu kaga kudin asbiti ma ba abiya ba balle na aikin ka". cikin dauriya da hade fuska Nasir yace'' doctor nace a yankemin zanfi son haka amma kada ayadani a media". shima doctor cikin b'acin rain da k'osawa da taurin kai irin na Nasir yace "saboda kai din mai lefine baka son ayada ka duniya ta ganka to nagaji zan saka afitar dakai a watsar a titi mungaji da wannan warin da kake magana anan". yakarashe maganan yana kiran ma'aikatan da suzo su fita dashi". *Prison* Cikin kuka Kamal yace'' Daddy idan sakin Humairah zai saka farin ciki shikenan na saketa amma daddy wllh da son Humairah zan mutu cikin k'ank'ani lokaci wani wahalallen son ta yashigeni". daddy ya kalle shi cikin wani irin tausayi irin na d'a da mahaifi yace'' "Kamaluddeen na yafe maka Ina fadan Allah yabaka shekarun da zaka Kai fita awannan gida kasamu mata Wanda tafi Humairah kuma ka gyara zaman ta k'ewar ka". "cikin kuka tace'' Amin Daddy nagode amma daddy ko kasan *Agrif* bai *mutu* ba".? daddy yace'' ta yaya kasan Bai mutu ba". Daddy ya aikomin da wasika Daddy tambbas wasikan rubutun Agrif ne ko Ina cikin baccin Daddy aka tasheni zan shada writing din sa Daddy wllh yana nan araye wllh bai mutu ba kaga wasikan". ya k'arashe maganan yana mek'awa daddy wasikar Daddy karba yayi yafara karan tawa har yagama yamek'a masa yace'' to yanzu Kai yarda kayi da wannan wasikan kenan". Daddy na yarda ai kaji abinda yace Kuma daddy abinda yasa nima na tabbatar da bai mutum ba ranan da ake wankan sa da idona naga dan yatsan sa yamotsa nayi sauri na danne dan kar mutane sugani Dama kuma Mama tace so biyu tana caka masa wuk'an Yana rikewa wuk'an bai shigeshi Sosai ba Kuma sannan Daddy damu kaje mak'abarta a gaban idon kowa aka binne Khaldum da Fayyat amma Agrif kai da Abu kukace a watse kuma naga shigowar motan asbiti cikin mak'abarta bayan fitan motan bajimawa kuma kuka fito kaida Abu da Baba suleman da Baba Hamza washe gani da nakoma mak'abartan zanyi sheda akan kabarin su sai naga Wanda aka tona dan asa Agrif danyen k'asa ne bai bushe kamar na su Fayyat ba na tambayi mai gadin nace ya akayi wannan dan uwan nawa k'asan har yanzu danye yacemin wai ai yanzu aka kawota kuma macce ce". nide nasa sheda nabar wajen Duk alokacin ban dauki abin da mushin manci ba duk da naga k'afar sa ta motsa amma tunda an binne sa ai zaimutu acikin rami sai yanzu da ya aikomin da tabbacin bai mutu ba". Daddy yace'' Habubakar bana son sake jin wannan abakin ka ko Agrif bai mutu ba ai uwar ka ta kashe Khaldum da Fayyat kuma karikewa Agrif Amana kamar yanda yace idan kasake wannan maganan yafito ban yafe maka ba". "Daddy zan rike Amana dan uwana bazan gayawa kowa ba amma............ *Sorry sis mu hadu a 24* *Humairah an zama bazawara Izza bazawara Nasrim bazawara dir k'ashi muje zuwa* *Wane irin wasika AGRIF ya aiko? Muje zuwa rikicin babban gida* *Bj* *FURUCI NA NE* (```Rikicin Babban Gida```) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* ```Marubuciyar``` *DAMA TA* *AMFANIN SOYAYYA* ```NOW``` *FURUCI NA NE* *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* *INA GODIYA SOSAI DA COMMENTS* *24* zan reƙe amana Daddy amma dan Allah kasan inda Agrif yake".? daddy yace " idan nasan inda yake menene".? "Daddy ƙiramin shi zakayi ina da abinda zan gaya masa dan Allah daddy". kallon sa daddy yayi sosai ya girgiza kai yace'' bansan inda yake ba sai wani lokacin ka kula da kanka nasa an dauke maka duk wani wahala dan haka kana da lokacin ibada kayi ta istigfari da karatun Qur'an". hannun daddy ya riƙem yana girgiza kai shima daddy bai san sada hawaye ya suraro masa ba ahankali yaja hannun sa yaraba dana kamal yafara takawa da sauri sauri cikin ƙara kamal yace "daddy karka tafi ka barni daddy inason narayu cikin yan uwana daddy daddy....... Daddy a cikin mota sai da yasha kuka yaja tissue yagoge hawayen sa sannan yabawa driver umarnin yaja wai kamar shi justice Abdulmajid ne yau yazo ziyaran ɗansa a prison gyaɗa kai yayi afili yafurta Allah humma'ajirni fimusifati". juyowa driver yayi yace "Alhaji ALLAH de yafito mana da kamal lafiya Allah dan cikar sunayen sa tsarkaka". "Ameen Lamido". jinji Daddy *Nasir asbiti* shigowar wani babban Alhaji wanda da gani yagama taka ƙasa ne ya dakatar sa doctor Ibrashim daga barazanan daga Nasir daga doctor din har nursing din sun kuyar da kai sukayi suka gaidashi cikin ladabi nursing din suka fice suka bar dr da Ahaji a wajen adaidai lokacin wata ƙyakyawar buduwa da bazata wuce shekaru 20 bata shigo cikin taku irin na isassun yan mata wanda gata da kuɗi ya gama ratsasu cikin siririn murya ta tace "dad nafa gaji ko nayi gaba wllh ƙafafuwa na kaman zasu cire nakeji". Alhajin yajuyo yace "haba Mamana kema wannan dogon takalmin haka ai dole ki gaji bana hanaki saka irin wannan takalmin ba". "to dad aini a US bana iya tafiya da wani filet sai nadin ga jina ina sauri na saba da wannan". taƙarashe maganan kamar zata saki kuka murmushi dad din nata yayi yace ai nan ba US bane". cikin shakwaɓa tace "dad wayyo ƙafata". taƙaraahe maganan tana ɗaga doguwar rigan ta har zuwa cinyar ta akan ya tona asirin santala santalan cinyoyin ta farare fat ta dago ta sake cewa" dad ka gani wllh kunbura yay...... maganan ne ya maƙale mata ganin Nasir kwance akan gado idon sa a lumsha cikin sauri tace dad "who ts he ?. ta ƙarashe maganan tana matsawa kusada Nasir din Dad din nata yace patient ne ma na Mamana". "Dad balarabe ne?". doctor Ibrahim ne yace" ranki yadade Hanifa bahaushene sai uban taurin ka wllh ga fadin rai kamar dan wani ni duk ɓaci da shagwaban sa ya ishani gashi wanda suka kawoshi suna gane gaskiya ba shine me lefin ba suka gudu yan sandan ma sun gudu daganan ya kwashe ya fada musu labarin abin da yafaru Nasir ya daura da cewa "satin sa biyu anan aka kama wanda yacire idon yasake komawa anguwar da niyar yacirewa wata aka kamashi dayasha budu yace shi yayi wancen ma shine aka dauko wanda akace yacirewa ido tazo ta sake ganin sa tace ba shi bane aka nuna mata wanda aka kama tace Eh ahine itama yarinyar da akace yayi rapping aka sake kawota tace ba shibane yaran ne kawai suke a gigice alokacin da sukace shine yataka sawon ɓarawo ne kawai". kuka Hanifa ta fahe dashi sosai tana shafa fuskan Nasir tace "Dad kaga kaga abinda sukayi masa wllh Dad bazan yarda ba sai sai nasaka an kama duk wanda suka masa wannan Dad dan Allah kaga ƙafarsa yana fitar da ruwa Dad kasa akula dashi sosai mutafi dashi us kawai dad ". ajiyar zuciya Alhaji Mudansir ya sauƙe yace " dr Ibraahim ya akayi akabar ƙafan ta lalace haka". "sorry sir aikin nashi ne yana bukatar kuɗi sosai kuma yaƙi fada mana family sa". cikin ɓacin rai alhaji Mudansir yace "Ibrashim danme na bude wannan asbitin badan temakon al'uma bane dole sai ya fadi familyn sa zaka temake shi so nawa zan cemaka ni nine familyn marar gata duk tsadan temako kataɓa jin nace yayimin yawa." "sorry sir". Dr yace yana sunkuyar da kai Hanifa tace "Dad yanzu ba lokacin wannan bane atemaƙe shi". Dr yace "sir inaga akai shi india zaifi warewa dawuri bawani bata lokaci aka dauki Nasir aka fita dashi yaja fece mask sosai ya rufe fece din yanda baza agane shiba ******************* *bayan wata shidda* Alhamdulillah anyi aiki kuma ansamu nasara sosai yana takawa da kafarsa sai ɗan abin da ba arasa ba dan yana ɗan ɗingisawa kaɗan har yanzu Hanifa haukane kawai batayi akan Nasir wani irin mahaukacin so take masa shiko ko kalman baki bai taba hadasu ba idan tazo ma tana magana jan idon sa yake yarufe ya hade fuska yazama NASARAN sa sak sosai Hanifa take tsoron sa kuma duk wani wukakancin da yake mata baya hana ta kulashi "Momy ya zan masa nayi duk yanda kikace ko kallona baya yi Momy ko da wasa ban taba kamashi yana kallona ba momy kamar ma yatsane ni wllh Momy bazan iya cigaba da daukan hakan ba Momy ki dafa ƙirjina kiji wllh duk saurin bugawan da yake da sonsa yake bugawa idan yabar Momy nashi ukku". "please my daughter insha Allah zai soki kamar yanda keki son sa amma kici gaba da respect din sa sosai dan kinga da ganin sa ba baɗan ƙananun mutane bane dagani yana da hadi da jinin sarauta ko wani babban gida kin gane irinsu tsadane dasu sai kin dage sosai bakiji Daddyn ku yace zoben hannun sa kaɗai zai iya sayan gidan nan da muke cikin ba balle agogon hannun sa wllh ni bazan ma iya lissafin miliyoyin kuɗin agogon nasa ba duk inda yafito dan wani ne a duniya ni ban yarda ma ba afurike bane ". cikin shagwaba Hanifa tace "ni Mommy bana mason yazama dan wani nafison ɗan talaka dan ai wannan ƙyan nashi kaɗai ya isa jari momy ƙyansa ya fanshi komai". girgiza kai Momy tayi tana murmushi tace "kai my daughter Allah yabaki wannan Ahamed din". "AMEEN Momy na bari na duba ko an gama breakfast na kai masa da kaina". ta ƙarashe maganan tana yin hanyan kitchen masu ai'ki har ukku ne suke biye da ita anshirya abinci kala kala kamar ba mutum dayane zai ciba cikin kadabi suka shige da abincin saida HAnifa ta tsaya ta ɗan gyara pert work din jikin ta sannan ta sake kalon fece dinta a jikin glass ɗin ƙofa murmushi yayi tana ɗagawa kanta gira alamam tayi ba ƙarya tashige ciki tana canza tafiya masu ai'ki suna fita ita tana shiga ahankali ta zube a gaban sa a ƙasa cikin sanyin murya tace " My bro ina maka fatan farka da zuwa Allah ya yarda zaka taka da ƙafafuwar ka am happy". bai ko ɗago ya kalle taba sai ma daukan remote da yayi ya ƙara volume tayiwa kan da alƙawarin ayau sai yayi mata magana kamar yanda dad dinta yace yana magana ita de bai taba mata ba ahankali ta meƙe ta zauna a kan kujerar da yake three'sitter matsawa tayi sosai jikin sa duk da gabanta yana faduwa " my diar how are you feelings". still bai ko kalle taba idon sa akan Tv ajiyan zuciya ta sauke tace " dan Allah ko magana marar daɗine ka gayamin wllh zanji daɗi nasan kasan dani hakan zai iya sani farin ciki ban taba kula wani ba dan Allah ina son jin maganan ka koya yake dan ALLAH idan kana son MANZON ALLAH da ADDININ MU ina haɗaka da kirman Allah kayi magana ni ko zagina ma kayi ". ta karashe maganan tana daura hannun ta akan cinyar sa tacigaba "wllh kome kake so arayuwa zan baka ciki harda kaina ta ƙarashe maganan tana ƙara shige masa sosai har jikin su yana gogan na juna cikin ɓacin rai da tsare gida yace" AL'HAMDULILLAH kince duk abinda da nake so zaki min ko". Hanifa ware idon ta tayi tana control din numfashin ta dan jitake kamar numfashin ta bazai dawo ba cikin wani irin murna da sauri tace " yes yes my love wllh zanyi". "ok bana buƙatar ki sake koda kallon inda nake ki gargadi idon ki sosai idan kika ƙaramin kallon da ya zarce 3 to ki kuka da kanki last woorning ". ya ƙarashe maganan yana meƙewa ya shige bedroom murmushi Hanifa tayi ta tashi dagudu tana ƙwallawa Momyn ta ƙira har ta haye tstep banko ƙofar tayi ba sallama balle knoking momy da dad din nata zaune abakin bed momy tana gyarawa dad sakin hulan sa ta faɗa tsakiyar su tana rungumesu ɗaya bayan ɗaya "wayo dad yamin magana wllh yamin magana dad kaji voice dinsa wllh kamar anyi editing wllh dad guy din yayi very very". dariya dad din nata yayi yace " yawwa my daughter ai sannu sannu fata hana zu ai kina da kyau da duk abin da za asoki". "Dad zan tsaya masa mota waya zan masa hoping masu tsada dad zan nunawa su ZEE ni nawa daban ne yafita daban dad ko a novels ban taba hasaso irin saba wllh dad marubuciya bata isa kwatantashi ba dolen ta tabar wani abun idan ko tace zata kwatan shi gabadaya saide taci pages 100 akan sa dad yahadu ya hadu dad dimple fa akumatun sa duka biyun suke lumewa daga ya motsa bakin sa kamar irin na *RAJBIR* na wani shiri *jamai rajah* ". DADDY yace " kinga dama three brother sun fara aiki akwai sabbin motoci ba kalan da babu sai ki zaɓa masa wanda kikaga zai masa". wani irin tsalle tayi ta rungume dad din nata tana cigaba da murna "amma Dad kai zaka kirashi kagaya masa zamuje shorping "ok " ok daughter bari ayi breakfast sai mu zauna". "Ok daddy bari naje na sake showers na sake masa sabon makeup ". taƙarashe maganan ta ficewa da sauri kamar yanda ta fada kam tasha makeup ba ƙarya HANI ƙyakƙyawa ce ajin farko kuma yar gata tasamu iyayen nata zaune a parlour har sun gama breakfast Nasir zaune a kujera ya gama damƙe fuska Dad yayi gyaran murya yace " to ranka yadade Ahamed kaga ƴar shagwaban taka tafito kuwuce ko". Nasir wani irin ɗagowa yayi ya wurga musu kallon ku shiga tai tayin ku daga uban har ƴar sannan ya tsayar da idon sa ƙem akan UBAN yace "ni nace maka ina buƙatar fita". yana yin yanda yayi magan kadai idan kaji kasan ishe she ne Dad din Hanifa yace " A malam Ahame ai fitan nakane kai zata sayawa mota da kayan gayu ai wanda kakeso zaka zaɓa ahine shikiman fita da kai din". cikin isa yace " bana bukatar su" . cikin mamaki Alhaji yace ". ikon Allah kai ɗin waye a ƙasan nan ɗan waye kai wanda ni ALHAJI MUDANSIR GUGA zanyi magana kaja dani kasan ni kowaye". cikin mamaki Nasir ya maimaita MUDDANSIRI GUGA acikin ransa cikin mamaki ya daga yana kallon sa tabbas shine shine me *WANKI* da *GUGA* a gidan su kafin rasuwan Abban sa to ya akayi yayi wannan kuɗin duk da yasan tsofin ma ai 'katan gidan su duk masu kuɗi ne cikin ahekaru kaɗan duk wani ma aikaci a Three brother yakeyin kuɗi amma wannan ai nashi yayi over tun dadewa Mommy take cewa Muddansir Guga yana son ya kanshi amma Allah bayyi zai ganshin ba tasha kiran sa tace ga Guga a Dubai zaije su gaisa sai kuma wani uzzurin ya shigo masa Mommy tasha cewa yana yawan tambayar sa dama shine Guga mai company *roba* Alhaji ne ya katsar masa da tunanin da cewa "nace kai ɗin waye ne da kaƙe mayarda hannun ƙyauta baya ni kaina da kake gani ƴauta ne ɗalilin arzikina ni sunana Mudansir ni bafulatanin Gombe ne almajiran ta neya kawoni nan kano sai nasamu wata uwar ɗaki ma aikaciyar asbiti ina mata wanki da guga dr Fanna bata da kowa sai ƙawar ta dr Hafsa saboda yanda na iya wanki da guga har dr tasamu miji mai kuɗi miji na nunawa a duniya da tayi auren dani da tare gidan ta lokacin bazan guce shekara 14 ba naci gaba dayi mata wanki har uwar masu gidan HAJJA ta yarda da nagartan aikina daganan na samu cigaba sosai dan duk wanda Hajja take so to zai zana ɗan gatan Alhaji ABDULSAMAD bayan shakaru bakwai da tarewar mu gidan wata rana Alhaji zaiyi tafiya yamana wani irin ƙyau wanda shine tsilan wannan arzikin nawa amma babban abin baƙin cikin kuma a ranan da yamana wannan ƙyau tan aranan yarasu ɗan sa daya Mahammed Nasir yarasu yabar uwar ɗakina da ciki amma Allah bai sa abinda ta haifa sun rayu ba wannan hospital da ka kwanda *GUGA ClLNIC* dan Alhaji Abdulsamad nayi saddakatul jarin sannan uwar ɗaki na Hajiya fanna tamkar uwa take aguna kaga matata ma ita tazaɓa min kanwar ƙawar ta dr Hafsa shakaran mu asirin da aure Hanifa itace babba kuma sunan HAJIYA FANNA ne da ita sai ƙannen ta 5 duk maza ne suna US suna karatu a wajen ƙanina wanda yake kulamin da harkoki na nacan so temako ya kaini duk matakin da nake yanzu nima na temaki mutane dayawa amma meya sa kaida Hanifa tace tanaso zakaƙi karɓan tayin ta bayan zan iya mallaka maka rabin abinda nake dashi". Nasir ajiyar zuciya ya sauƙe ya dan gago ya kalli momyn Hanifa tabbar suna yanayi da MAMY HAFSA kuma sai yanzu ya sake ganeta ta zauna a gidan su kuma itama Hanifa sai yau ya tsaya ya kalleta sosai suke kama da Amiran dr hafsat lalle rashin daukan hoto da bayayi rahamane a wajen sa da yanzu ko da ƙarfin an baida shi Three brother asanyaye ya meƙe tsaye yace "Alhaji nagode da temakon da kayi min nima ina yuwa Uban gidan ka Alhaji Abdulsamad addua amma ni dama nazo na maka sallama ne zan wuce". cikin sauri Alhaji ya meƴe yace "ban gane sallama ba kai da kace bakada family?". "bani da family yana nufin ba inda nake rayuwa kenan". ya ƙarashe magana yana matsawa kusa da hanifa yace am so soory my Fatima". ya kama ɗaya hannu ta ya hada danashi idon sa cikin nata yasake cewa sorry sis". ahankali yasaki hannu yajuya zai fita da sauri tabi bayan sa tace " zaka *aure ni*? bai juyo ba ya girgiza mata hannu alaman no ya fita cikin takun isa wani irin ƙara Hanifa tasaka ta fadi awajen sumammiya da sauri dad da mom dinta sukayi kanta dad yaleƙa yace SAidu kada kabar wannan gaye ya fita wllh idan na rasa ƴata kai ma sai karasa ranka Sa'idu tsaremin shi Sa'idu yayi kan Nasir gadan kadan amma nasir yana watsa masa wani irin kallo ya tsaya cak yana ganin sa yafice Nasir sai da yafita a get din gidan ya tsaya yayi murmushi afili yace " duniya kenan ni Nasir wata kucaka zata gani a araha ta shige min lalle Fatima kinci darajan sunan Mommy hmmm wai yarinya harda taba min jikina me daraja ALLAH sarki Alhaji baka can canci namaka haka ba amma nayiwa kaina al’ƙawarin bazan sake rayuwa a inuwar Three brother ba da gumina zan rayu dukiyar gado masifa ne..... juyawa yayi yafara takawa cikin sauri dan jun an fara kiciniyar bude get *Three brother house* Daddy ya kalli Nasrim yace " daughter kina kaiwa dan uwan naki ziyara kuwa?". gaba daya yanayin Nasrim ya canza cikin damuwa ta girgiza masa kai gyara zama Daddy yayi yace Halima ko baki yafewa ɗan uwan naki bane yajima yana cewa yana son ganinki kije mana ya ganki akwai abinda yake son gaya miki". cikin kuka Nasrim tace "daddy bazan iya ba bazan iya zuwa naga Ya Kamal a prison ba lefin sa bai kai wanda za ayanke masa wannan hukuncin ba Mama ce mai lefi kuma an kasheta Dadd dama inason gaya maka ina shirin shigar da ƘARA akan a sassauta masa". girgiza kai Daddy yayi yace" impossible Nasrim hakan zai iya ragemin daraja a idon duniya bayan kowa yana yabon da sha'awar abin da nayi na yankewa ƴar cikina hukunci da kaina kuma anyankewa ɗana hukunci ina da ikon fitar dashi amma na bari saboda iya adalcin kena sannan anyakewa matata hukunci banja ba har aka kasheta wannan abin ya ɗaga darajata a idon duniya hakan yaja an bani wakilancin alƙalan ƙasan nan baki ɗaya yanzu nine hugabansu idan kika sake tada wannan zaki sa aga rashin girmana". "Daddy saboda mutane zaka bar ɗan ka kada kasa baki ni zan fitar da ya Kamal bazai shikara a gidan prison ba". taƙarashe maganan tana ficewa hajja da mommy "Hajja dan Allah kiyiwa Baba magana wai shi ya nace bazamu je maiduguri da lagos ba sai anga Nasir Hajja yanzu tsawon wata 5 ba nasir ba alaman sa gaskiya ni inason ganin uwata". murmushi Hajja tayi tana kallon momy tace "Fatima Zahra damo sarkin hakuri ki ƙara haƙuri Insha Allah Nasir zaizo na yarda da uzurin Babanki na cewa yafi son idan Nasir ya bayyana sai ya dauke ku yakaiwa danginsa yace halima ta rasu amma ga ɗanta gakuma ke Fatima kinga yabada uzurin lefi yayiwa ƴan uwan sa ya gudu amma idan suka ganku gaba daya zasu yafe masa suce rabon kune ya fitar dashi kin manta yace yana da mata da yara acan maidugurin dan haka ki ƙwantar da hankalinki kinga ke yar dangice ma". Mommy tace " shikenan Hajja". Hajja tace "yanzu Fanna abinda nake so dake ya kamata a tara family meeting a sanar wa Nasrim gaskiyar lamari kin ga yanzu taware tafara harka da jama'a kinsan abin duniya baya buya zataji a gefe da taji awani waje kwara taji awajen mu". Mommy tace "dan Allah Hajja abari idan shi Nasir din yazo sai sabar da ita amma har yanzu Nasrim bata gama gomawa normal ba". Nasrim akan gado ta zube tana kuka sosai taji wayan ta yana ta ƙara share hawayen ta tayi taga baƙon numbar ne amma a tunanin ta wata mata da cese dinta yake hannunta ce dan batayi saving no din nata ba cikin tsarƙewar murya na alaman ta gaji da kuka ta dauka tayi sallama daga daya bangare aka amsa sallaman matar tace "Halima 3AFULL ko ". "yes". Nasrim tace badan ta gane me maganan ba "ok Halima ni kuma Rafi'at Yakubu mrs barrister Fu'at Jiji dan Allah zan iya ganin ki a yanzu dan Allah ." cikin sakin murmushi kamar agaban ta tace ayya ba damuwa sister ina kikeson mu hadu zaki zo gidan mu ko ni kikeson nazo". ajiyar zuciya Rafi'at ta sauƙe tace " kinsan mu matan aure ba kasafe mukafiye samun daman fita ba zamu iya haduwa a gidana". murmushi Nasrim tayi bata dauki maganan ta dawata manufa ba dan ita bata da saurin farssara abu tace Ok zanzo ai nasan gida naje rannan akan wani cese da nake son sako barrister aciki sai Allah banyi samu haduba baƙanan amma insha Allah gani dan zuwa". fitowa tayi sanye da doguwar riga dankwalin rigan ne akata iya kafadun ta kawai yarufe kasan cewar rigan bubu ne maroon colour yazauna sosai a fatar ta key din motan tane da wayan ta sai jakan hannu sauri take zata shiga mota ta hango Izza da Humaira suna ɗaga mata gannu shiga motan tayi ta zauna tana jiran isowar su suma zuna zuwa izza ta shoga front seat Humaira ta zauna a back seat murmushi Nasrim tayi tace kun tuna baya kenan dan Allah mudawo da moment dinmu irin na da". Izza tace har kin tunomin da wayyo Allah ƙuruciyar mu daɗi muyi wanka tare muyi komai tare". wani irin dariya Haumaira tasaka tace " wanka tare wai ashe da wata idan ta zage wllh sai mutum yafita da gudu". Izza ma dariya tayi tace "wllh kuwa su kwaila an bada mamaki". daure fuska Nasrim tayi tace "i dade yanzu ba shegiyar data fini wani abu ai mahaƙurci mawataci da kuke cemin kwailan yanzu ai nayi shidan ku wllh". dariya Humaira ta sakeyi tace "mai rakacaniya kenan". itama Nasrim dariya tayi tace "har kin tunomin Zahra zanda Zahar ta fara fito da nono Izza ce ta fara gani ta gaya min na fasa ihu ina cewa mundena wanka da ita tunda tazama karuwa". dariya sukayi suna turo ƙuruciyar su har Nasrim tayi parking a cikin gidan barrister jijjji a babban parloun suka tadda matar gidan da bazata wuce sa'ar suba cikin mutumci ta Ƙarɓe su can ta nisa tace "kada na shagalar daku dalilin kirana fa shine HALIMA meye tsakanin ki da mijina jiya yake gayamin wasu magan ganu a kanki wanda banajin zan yarda dashi". shiru Nasrim tayi batace komai ba Izza tace " Halima da mijin ki wa yafi can canta kiyiwa wannan tambayar". cikin wani irin tsawa Rafi'at tace dakata malama bada ke nake ba da MAGE nake mai kwanciyar daukan rai ko nace macijiya wanda bata da ramin kanta tun farko Agrif ma ai saurayin ƙawar tane tayi ƙwanta ƙwanta da tagaji dashi saboda tana son auren kwarton ta wanda suka saba harka ta kashe Agrif din waye baisan irin ƙazamin rayuwar da ake agidan ba da auren ki kika hanawa mijin auren ki kanki kike bawa ƙwarto har kuka haifi yara 3 wanda ba ko tantama NASIR ne uban su bayan asirin yatonu ya gudu ya barki shine ni za lik........ HUMAIRA tayi wani irin tsalle ta cafo wuyan RAFI'AT *MU KASANCE A 25 DAN ALLAH NAGODE SOSAI* *BJ* *FURUCINA NE* ( _rikicin babban gida_ ) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* *25* da sauri Nasrim tashiga tsakanin su tana jan Humaira daƙer tarabasu tace izza kaita mota Izza gaban Rafi,'at tazo tana murmushi tace " mrs Fu'ad kinyi kokari kuma acikin gidan ki keke mu munsan doko dan mu muke kafata ba afada da mutum acikin gidan sa duk abinda yameka kai katako amma idan a wani wajen ne baki isa ki daga ido ki kallemu bama ke idan a three brother ne wllh saide ki tsinci brain din ki a wajen kanki ai duk maccen da tayarda da kanta bata fada akan namiji" "kut ni Rafi'ta Yakubu ƴar sarki jikar sarki wata take gaya magana haka garin nawaye dan uban mutum kuɗin ku din banza me da kuɗin naku inba rigima da rikici ba waye bai san har kisa kukeyi akan kuɗin ba ". Nasrim jan Izza tayi tana dafa kafaɗan Rafi'at idon ta cin nata tace " my sis kiyi hakuri dan Nasir ya haifi ɗan Agrif duk daya ne kede kiji da kan ki kuma ki gargaɗi mijinki muddin yaci gaba da ruɗani da kalaman sa masu rikitarwa to ina gaf da shiga rayuwar ku kuma idan kika sake nashiga cikin rayuwar ku to sunan ki sorry". ta ƙaraahen maganan tareda jan hannun izza da humairah suka fice har auka ƙarasa ficewa a parlour suna jin zage zagen Rafi'at Nasrim tana cikin tuƙi ganin yanda duk moment din izza da humaira ya janza ahankali ta gangara gefen titi tayi parking ta juya ta kalli Humaira sannan ta sauƙe idon ta akan Izza tace meye haka sister dan Allah karku bari abinda Rafi'a tayi ya dameku dama yanda su khafulan sukayi kama da Nasir dole nawaje wanda baisan cikeken halaƙar muba ya zargi wani abu ko kunsan nima ada ina mugun mamakin yanda suka dauko komai nasa amma yanzu da aka gano momy da mahaifiyar Nasir ciki daya suka fito sai na dena mamaki kinga yarana mommy suka biyo dan de suma mazane shine ake ganin kamar tasu da nasir din kuma nima ai farine kawai ban dauko na mommy ba amma ai hancinmu da idon mu iri daya ne so meye abin damuwa zargine kuma Allah yasani". tacikin mirror Humairah da Izza suka hada ido suka sauƙe atare izza tace "badamuwa tayi mugun cin zarafin mune taƙiraki har gida". Nasrim tace "ba damuwa ta tada motan dan ta kauda nunanin su tace ". gobe thursday za ayi fulani's day na Rashida ku zaɓa mana ɗaya wanda zamuje a cikin Pattyn din tun bazamu iya zuwa duka ba" . da sauri Humaira tace ".bride bath". Izza tace " shegiya ƴar bidi'a to sister day zamuje ko Allah zaisa musamu ana walima". Nasrim ta gyaɗa kai tafarayin rawa tana cewa "sai bidi'a sai bidi'a". harsuka ƙarasa gida Nasrim tana cikin nishaɗi su Izza suna biyeta amma awani ɓangaren suba matuƙar tausaya mata ranan da gaskya zatayi halinta Nasir awani anguwa da akayi sallan isha'i yaci gaba da zama acikin masallacin kama da misalin 11 wani mutum yashigo yace " ah waye kuma a masallaci har iyanzu lokacin rufe masallaci yayi kuma sai 4 na asuba idan ALLAH yakai ranmu". Nasir ya ɗaga kai yana kallon mutumin da shi ba tsoho ba shiba yaro ba babba de haka ƙaton kwaɗo a hannu sa yace "Babba karufeni ni baƙone bani da wajen kwana". mutumin cikin nazartan yanayin Nasir can yace "ayya ai bazai yuwu ba ƙa idane rufe masallaci amma kai baƙo daga ina".? ahiru Nasir yayi yanayin saya canza mutumin yace "shikenan ko zaka iya bina akwai shagon da yarana samari suke kwana a jikin gidana dan daganin ka bakayi kama da wanda zaka cutar da wani ba zaka iya bina". ba musu Nasir ya maƙe yabi bayan mutumin har yakashi fanka da ƙwan suka fita yarufe, gidan nasa bani sa da masallacin suna ƙarasawa bakin shagon mutumin yace " Hamza Ali Ibrashim Umar... atare matasan samarin guda hudu suka fito cikin ladabi suka zube suna cewa gamu Baba "yawwa ga baƙo nan kumasa shinfida kunga yafiku ku girmamashi". daganan ya dafa ƙafadan Nasir yace "sai da safe ko". gyada kawai yayi yabi samarin cikin shagon da taciki babba ne harda bathroom aciki washe gari da safe aka kawowa nasir breakfast kokko da danwake da ruwa fure water 2 yaji dadin yanda yaran suke girmanashi bude kwanon samiran yayi yaga danwake duk da bai san ma meye bane cokali ya dauka yana juyawa dan yasa aransa zai koyawa kansa cin kowane irin abinci yana son ya manta da rayuwar da yayi abaya bayan ya gama juyawa ya yakai bacin sa yana rintse ido yafara tauna ai baisan sanda yayi saurin dawowa dashi ba atake yafara wani irin shaƙuwa yana shaƙuwa yana firfita bakin sa dayake ji kamar an hura masa wuta aciki fito da harshen sa yayi yana girgiza kai Umar yace " subbahanallashi Yaya ya haka yaji ne? yayi maganan ya ɓula masa ruwan da sauri ya karɓa ya kafa kai yafara sha duk ya kwankwaɗe amma ko second ruwan bayyi acikin saba yadawo dashi cikin gigicewa su Hamza suke tambayan sa bashida lafiya ne saida yadan samu nutsuwa ya kalli jikin sa duk yaɓaci da aman ruwa yace "dan Allah ko zan samu nayi wanka.." da sauri Ali yace " bari na ebo maka ruwa". ya ƙarashe mafanan yana lekawa banɗakin ya dauko bokatin yafita Nasir ko dayayi wankan kayan mai gidan aka bashi yasa dan na yaran bazai masa ba darana shinkafa da wake akayi iya magi aha saka masa yadan ci balefi bayan wata 2 Nasir kam sosai yasaba da mutanen gidan har cikin gida yake ahiga malam Ladan yayi mugun yarda dashi sosai, Nasir kam zai iya cewa yana rayuwa cikin farin ciki amma yana tausayi yanayin talaucin rayuwar da sukeyi sosai Malam ladan yana da mata biyu da yara 17 maza da mata malam ladan bashida wani sana'a sai na facin mashin a kofar gidan sa yaran sa wasu suna tayashi irin sana'ar sa wasu kuma suna zuwa kasuwa dan koyon wasu sana'o in, sosai nasir yake jin daɗin rayuwar gidan musamman yaran yanda suke girmamashi yaya yaya abu ɗaya ne Nasir yakasa sabawa dashi shan ruwa ko fure water ba ya iya sha yayi yayi ya koyawa kansa saboda yana ganin wahalan da malam yake sha wajen saya masa ruwan roba na roban ma ba kowanne yake iya sha ba Hamza yace "Umma wllh wannan Ya AHAMED ɗinnan tausayi sa kawai nakeji gashi shiru shiru". Umma da take tuƙin tuwo tace haka Umar ma yace amma sadiya tace tsoron sa takeji ko jiya da kuna kasuwa nace ta kai masa abincin sa wllh sai waje tafita tasamo yara suka kai masa". Sadiya da take gefi tace " Allah Umma yafiye kallon mutane ga shegen tambaya ranan fa wai yake tambaya na wanne makaranta nake zuwa ina da saurayi ko ina ruwansa ni wllh kaman ninsa ma tsoro yake bani ga shegen shishigi". ta karaahe maganan tana shigewa ɗakin su anan ta tarar Mamar ta Mamar ta kalleta tace "wai ke meyasa bakida kunya ne wai Ahamed ba yayanki bane". turo baki tayi tana cire shijabin islamiyar ta da sauri ni kaina jattko naja da baya wow yarinya tacika maccen da dole Nasir ya shige ma dan duk wani abinda Nasrim takeji dashi to yariyar tana dashi saide muce masha Allah dan tsaya tsara kyan Sadiya ɓata lokacine malam da Nasir suna zaune malam yana facin wani babur wani mutum yayi musu sallama malam yana ganin sa cikin rawan jiki yace "Alhaji da kanka sannu da zuwa mushiga daga zaure ko". ya karashe maganan yana meƙewa tsaye mutumin wanda malam yaƙira da Alhaji yawani haɗe Fuska yace "Ladan ba wannan ne yakawoni ba zaure kuma ai ko bakace na ahiga ba idan ina da ra ayi zan ahiga nida gidana Ladan ina maka uzuri ne saboda kanada ƙima a idon mutanen anguwa amma duk bakaga haka ba to nace maka nasa gidana akasuwa kuma dillalai sunce baza su shiga gidan matan aure ba nabaka nan da awa 2 ku kwashe duk abinda kukasan nakune kufita idan ƴan anguwan su matsu dakai saka wani yabaka nasa gidan nide gidana na sai dawane". atake moment din Ladan ya canza cikin roƙo yace "Ahaji kasan ina da iyali dan Allah ka ƙaramin lokaci koda zuwa satine dan Allah". "wllh bawani lokaci da zan iya badawa". Nasir da yake tsaye cikin ɓacin rai yace " haka ake tada mutum agida ba wani bada notice kuma haka ake saka gida akasuwa ba tare da anyiwa wanda yake ciki magaba ba ko yanada ikon tsaya, aƙa ida idan mutum ya tashi saida gida sai yayiwa maƙota magana ida da mai so mai s kuma maƙoci bawai najiki kaɗai ba a a sai ka irga gida 40 a dukan gefe hudu na jikin gidan sannan kafita a hakkin maƙoci ANNABI da yazauna yana karantawa sahabban sa hakkin maƙoci akan maƙocin sai da sahabbai sukaji kamar daga karshe Annabi zaice idan ka mutu maƙocin kane zai gajeka sabo kakkin maƙoci, balle wanda yake cikin gidan baka masa magana ba kasa gida akasuwa kana ga baka shiga hakkin saba". mutumin yace "ba hadisi nazo jiba gidana nazo na kwata awajen wanda yake ganin kamar gidan yasama nasa sama da shekara 30 tun auren fari kuma da kake maganan nayiwa makota magana akwai wanda zai iya sayan gidan nan ne cikin su kasan nawa nake son ayiwa gidan kuɗi ne". numfawa Nasir yayi yace "maganan hakki nake gaya maka ba batun zasu iya ko baza su iyaba kuma nawane gidan naka" ? Alhaji yace miliye 2 nakeso amin kudin sa lakasan". Nasir ya kalli zoben hannnu sa nadana wanda aka zana (NN) jiki girgiza kai yayi afili yace bashiba yaciro na hannnun sa na hadu yace "gashi ka saida ka dauki kuɗin ka kakawo wa Baba ragowar kuɗin". mutumin dariya ya kece dashi yace " nizaka renawa hankali zobe nanne zai biya kudin gidana". nasir yace "muje kasuwar da ake saida gol idan ansaya abaka " ko da sukaje mesayan gol gigicewa yayi da yaga farin gol irin wanda ake musu tallan su samo ko waya daya ne gram za atsaya miliyoyin kudi saida ya dauki hoton sa yatura a companyn three brother na Dubai sukace konawa ne yasaya su zasu bashi kudin ya kalli nasir yace na saya 3 million". kallon sa nasir yayi ido cikin ido yace " idan baka bukatan saya ka bamu muyi gaba kawai". da sauri mutumin yace "shikenan zan saya 5 million". Nasir kallon sayi yana girgiza kai wai zoben sa ake yiwa wannan tayin wulaƙancin zoɓen da yayi 50 million ake tayawa 5 tota yaya Nigeria zatayi albarka, amma kawai dan bayason jayayya yace "shikenan kawo". godiya mutumin yayi tayi atake yaba suna komawa anguwar mai anguwa yatara mutane shedu gida yazama na mlm Ladan murna awajen mlm Ladan da iyalen gidan sa ba acewa komai abin da basu taɓa tsammani ba Nasir yafito da dan kayansa cikin jakan keda yazube agaban malam da matan sa da yaran sa da suke ta murna yace " malam nagode sosai da karamcin ku bazan taba mantawa da kuba nakoyi abubuwa dayawa daga gidan nan wanda kuɗi bazai tsayesu ba Baba ga ragowar kuɗin kaja *jari* ni yau zanyi gaba Allah yasaka muku da alkairi". cikin sauri Umma da Mama sukace kamar yaya Ahamed ina zaka."? " Umma bazan iya rayuwa a gidan da akasaya akuɗin wannan zoɓen bane daganan ya kwashe tarishin rayuwar sa yagaya musu amma bai ce shi daga 3Afull ya fito ba da zaifita daga yaran har iyayen kuka suke sosai matsawa yayi kusa da sadiya cikin sanyin murya yace " my HALIMA yau de shi'shigi zai tafi amma kisa aranki zan zo". cikin kuka yaran suke cewa dan Allah yaya ka dawo mu bamason gidan kai mukeso dan Allah kar ka tafi shima Malam yameƙe yace " inde gidane mun hakura Ahamed daw.......... ******************* cikin murmushi Nasrim da tayi parking tace " au kana nan kenan ranka shi dade ". ta ƙarahe maganan tana dauko jakar t abayan mota tareda juyowa tana kallon kyakkyawan saurayin da yake azaune a saman motan durƙowa yayi yana murmushi yace " ke kuma baki so hakan bako tunda naga alaman guduna kike ko". ba haka bane Habib kawai de ban zaci zan zon dawuri ba sorry". "bawani sorry da zaki cemin Halima tun yaushe nake bin bayanki kike wani wulaƙantani to koke ƴar golce na hakura dake ki auri tsohon korton naki da kije jira yazo banda ba so makaho me zanyi dake ina dan gidan shugaban ƙasa banyi auren fariba na tsaya ina kulaki banza karuwa dake to dama i.......... "Habib ni kake kira da karuwa". " au har dan nace miki karuwa kike jin haushi dan ban kiraki da asalin sunan naki ba kefa galefin zina gana cin amanan aure gana haifuwan yara shegu gana kisan kai soboda kada yaran su girma susan gaskiya kika kashe su saboda kina nason ko mawa wajen kortonki kika kashe mijin ki da hadin bakin ki kortona ki shi ya gudu da asiri yatonu k............ "da kata Habib wllh ni ban taba aikata *zina* ba asali ma ba abin dana tsana irin aikata zina amma kaine mutum na hudu da sukamin wannan gorin bazan dauka ba yanzu zan nemi hakkina na ƙazafin zina a wajen ka ba ɗan hugaban ƙasa ba ko ɗan majalisan ɗinkin duniya ne kai b". cikin tsawa shima Habib yace "dalla malama ki rufawa mutane baki waye bai san da wannan ba afadin ƙasan nan ." daganan yafara bata rabarin tiryan tiryan kamar a gaban sa akayi harda video din jayayyar da Nasir da Agrif sukayi dayake Kamal alokacin ya watsa duniya aɓoye saide an dakatar da abin dawuri amma shi Habib da yake amin nin Kamal ne har video din ranan da aka haifi Zainab yana dashi da amsan da Nasir ya bawa Agrif nacewa Zainab ma tashi ce da kuma tambayar da shi Agrif din yamata duk an gajerun videos abin kamar shirin film take gani har murmushi yayi yace "to akolacin da Kamal ya turomin wannan wllh jinayi kamar ni kike aure dan haushi har nayiwa Kamal faɗan meyasa yafito dashi saboda son da nake miki tun kina prison nayiwa kai na alƙawarin kina fitowa zan aureki ashe ke daduron ki kikeso shi kike jira ayanzu da kaina zan sake ya ɗa wannnan video tunda anyi delete din wancan wannan nawan zaifi jan hankalin mutane ma idan baki yamiki cah naga ta jirar kwarto". Nasrim wani irin duhu ta fara gani jin zata fadi yasa tayi saurin dafa mota tana gani Habib ya shiga mota jami'an tsaron sa suka taka masa baya suka fice a gidan da motocin su NASRIM cikin wani irin murya tace" me yake faruwa? !!!!!!!!.................. *tofa masoya anzo kusa zuwa wajen fa 👯👯 comments dunku yafara sanyi nima typing dina yafara sanyi yawan comments yawan typing* *SORRY SIS NAYI TYPING network ya hana bansamu nayi posting ba ni ina ganin duk messages din ku nawa baya tafiya jiya har 12 ina online naga ko grp daya yaje amma bai samu ba sorry* *B JATTKO* 08062383072 [4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE* ( *rikincin babban gida*) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* *26* *GIDAN* *MALAM LADAN* Malam Ladan yace "Ahamed shikenan mubar gidan mukoma wani gidan ina da wani babban gona da nagada tun iyaye da kakanni yanzu yakusa shiga gari har anfari gine gine awajen zan saida goban sai mubar ko fuloti shida ne na dauki fuloti daya na gina suran kuma kai da ƙannen ka idan kuntashi kowa yayi nasa ginin". nisawa Nasir yayi yace "Malam abinda baka gane ba shine daga yau idan ban bar gidan nan ba za azo nemana dalilin wannan zoben dana saida bakajiba mutumin yayi waya da company three brother nan zai kai zoben kuma yana kaiwa ansan nawane akwai yan uwana suna nemana dole su matsawa Alhajin da yakai musu yafada musu inda nake kuma gasan wanda yasayi zoben da sanayya sosai tsakaninsa da Alhaji mai gidan nan kaga dole asan inda nake nikuma bana buƙatan hakan yanzu saboda Mommy ta tace bata son ganina bata ƙaunan sake ganina arayuwa nikuma duk abinda bataso na barshi kenan banason ta sake ganina saide inason ƴan uwana ina musu adduar fadan alkairi MALAM tafiya ta baya nufin nun rabu har abadan zan dinga ziyaran ku insha Allah kuma ku daukeni a matsayin ɗa bani da wanda yafiku a yanzu". ajiyar zuciya Malam Ladan ya sauƙe yace " shikenan AHAMED Allah yamaka albarka ya kare gabanka da bayanka ALKAIRIN ALLAH ya sauka aduk inda zakaje ya rabbi kamar yanda akayi tuggu aka rabaka da masoyan ka da dukiyar da mahaifin ka ya tara ya Allah yabaka fiyeda abinda ABDULSAMAD yatara Allah kuma yasa kwanciyar hankali cikin rayuwar ka". Amin Amin matan da duk yaran suka hada baki suka faɗa Malam yace "ina zuwa.. yashiga ɗakin sa yafito da kudi ahannun sa zaikai kimanin dubu ashirin da biyar yace " gawannan kayi guzuri dashi nasan bakason ruwa haka kar ka galabaita kafin kasamu wani sana'ar natara wannan kudinne saboda na biya Alhaji kuɗin hayan sa dubu tabanin ne ba yawa bai haduma kuma gashi gida yazama nawa ka karɓa". Nasir hawayeni ya taru a idon sa wai yau shine akeyiwa yauta da dubu 25 da sauri ya maida hawayen yasa hannu biyu ya jarɓa yayi godiya Mama da take ta kuka itama tayi saurin shiga ɗaki tafito da kudi ahannun da batama san yawan suba zasu kai ƙimanin dubu arbain tace nima ga wannan Ahamed kanemi sana"a haka Umma duk yaran gidan saida suka dinga fasa asusun su na cewa Yaya gashi yaya gashi zuciyar Nasir yagama karaya kanin yanda yaran da iyayen suke kuka suna meƙa masa kuɗi bai san sanda yazu ɓe gwuwowin sa a ƙasa ya rungune autan Malam ɗan da bafi shekara 7 ba sa'an Khafulan da yake ta faman meƙa masa kuɗin yan biyar biyar shima ya fasa asusun sa rungume yaron yayi sosai yana kuka inama familyn sa ma suna sonsa kamar haka meyasa su sanda yace zai tafi bazasu sake ganin saba ko ajikin su har farin ciki ma yagani a fuskokin wasu daga cikin ƴan uwansa, amma su wadan nan yace musu zai zoma suka shiga wannan tashin hankalin kamar anmusu mutuwa wani irin so suke masa inama zai iya zama dasu amma hakan bazai yuwu ba dole ya tsaya da ƙafafuwan sa kada lokaci yamasa nisa a hankali yaraba jikin sa dana auta Amir yayi kiss din yaro yana meƙewa ya karfi kuɗin duk wanda suke meƙa masa ya zuba acikin jakan sa ya bi duk yaran maza yana haɗa hannu su, matan yadinga musu murmushi yana kama sunan su yace "ku cigaba da yimin addua zan zo insha Allah". har yasa ƙafa zai fita Hamza yace Yaya ga waya dan mudinga jin lafiyar ka dan Allah". ganin idan bai karɓa ba zasu shiga damuwa yasa hannu yaƙarbi wayan Hamza Cecno k9 yace "thank my brother". yajuya yafita kuka sosai suka fashe dashi duk su bawanda yayi yunƙurin rakashi sai zubewa da sukayi a wajen *to sis bay gidan malam ladan zamuyi missing gaskiya ni de har araina naji ina son gida ina ma akan su na kafa jigon labarin ba 3A ba* ******************** *Three brother* dafe ƙirjinta tayi sosai tana sake mannuwa ajikin motan Usman wani ma aikacin sune yazo da sauri yace " subbahanallahi ranki shidade lafiya". ya ƙarashe maganan yana tattara mata wayan ta da sauran tarkacen ta daya zube awajen cikin ladabi yasake cewa "ranki ya dade mushiga ciki k........... cikin wani irin tsawa ta katseshi da cewa "bazan daɗe ba nace maka bazan daɗe ba mutuwa zanyi shi Agrif da yamutu baya shuta ba nima mutuwa zanyi menayiwa mutane ake tamin bita da ƙulli haka duk wannan shirin film din yanzu akaina aka shiryashi akan a tozar tani bazan iya ba yara na ake shegan tawa". a zabure ta meƙe shima Usman a zabure ya jada baya yana bata haƙuri dan a tunanin sa kansa zatayi da duka direct part din Mommy wanda yanzu ita da Humaira nan suka koma ta nufa Mommy ma dawowar ta kenan a wajen aiki ta zube a parlur tana maida numfashi da Sauri Barira tayi kanta tana cewa " innalillashi rai ahidade meye haka"?. cikin in ina Nasrim tace "Mommy Mommy ina Mommy Barira me nayi komai yake sauka akaina wai yanzu zargina ake da lefin aikata zina ni wllh ƙazafin zinan bai dameni kamar shegan tamin yara ba ba mutum daya ba biyu ba kowa gori abin yafara isata duk wanda yazo yace yana sona idan ban amince ba sai yace kwartona nake jira waye kwarton nawa ...... Mommy da take sauƙowa a steps wani irin faduwan gaba taji kamar ta juya "tofa ranan da ake gudu yazo" tace afuli Nasrim meƙewa tayi idon ta yakoma ja sosai ta tako gaban Mommy ta kwashe komai ta gaya mata duk wanda suka mata wannan gorin ya d taura da cewa "amma nasan zargine gawai da sharri video haɗa wa akayi ai yanzu ba abinda mutum bazayyi dan yaga ya tozarta dan uwan saba wllh Mommy ƙaran Habib Usman Argugun zanyi inyaso duk abinda zai faru yafaru". dafa kafaɗan ta Mommy tayi tace "pls my daughter ki nutsu bawa baya kaucewa ƙaddaransa kinji dan Allah kidena ɗaga hankalinki akan wannan yanzu anjima Abun ku yace zayyi meeting zakiji komai meye awajen kiyi hakuri". "Mommy nayi hakuri fa kike maimaitawa kamar baki fashimci meyake faruwa ba ahegan tamin yara fa akeyi kawai saboda sunyi kama da Nasir harda hada video na ƙarya". kama hanun ta Mommy tayi suka haura sama Barira ce taje ɗakin Humaira ta gaya mata alokacin suna tare da Izza girgiza kai Humaira tayi tace yanzu ya zamuyi sister". nisawa Izza tayi tace "gaskiya sis ni shiryawa zanyi na tafi gidan Zahra idan abin yalafa nadawo wllh bazan iya cigaba da ganin Nasrim ahalin da zata shiga idan wannan abu yafito ba kuma dama ko hakan bai faru ba Abu yace yau zai gayawa Nacy komai so bazan iya zama ba". Humaira ta sauke ajiyar zuciya tace "banso taji awani gun ba dama ɗazu take cemin sunyi da Habib yau zanzo ita kuma gaskiya ta gaji dayi masa ƙarya tunda yanace sai yaturo zata gudu gidan Ameera to bayan yazo ance batanan sai yafita kamar wanda yatafi gaba daya shine fa nace tazo yatafi ashe bai tafi gaba ɗaya ba sai gashi yazo kafin na ƙirata na sanar da ita sai gata na hangosu ta window amma banzaci Habib zayyi haka ba kinsan mutum ne me zuciya kuma tun Nasrim tana budurwa yagama naci bai samu ba sai da nacewa Nasrim idan tasan ba auran sa zatayi ba ta lallaba su rabu lafiya nasan halin Habib sosai ko kamal hakuri yake dashi". Izza tabe baki tayi tace " me ma zatayi dashi ai bai cika masoyi ba da yacika mosoyi ɓoye mata sirrin ta zayyi ba tona mata asiri agaban ƴan aikin gidan su ba ai AGRIF shine cikekken masoyi abin so mai ɓoye sirrin masoyi." murmushi Humee tayi tace " to ta Agrif zaki fara ko". Izza tace "ba batun zan fara bane kema kinsan halinsa yayi arayuwa nifa ban taba ganin mutum mai hali irin nasa ba nifa ko acikin aljanna na bude idona na ganni da Agrif to nasan aduniya nayi abin kirki ni ko haka ma abani shi ba sai an masa wankan da akace anayi ba". Humaira tayi murmushi tace" balle ma zaki samu wanda yafishi shegiya kuma ya Aiban ɗin gauro zaki barshi a la'hiran ". shiru Izza tayi tana sauƙe ajiyar zuciya Abu yabude taro da addua yace " Halima wannan zaman nakine danke muka taru anan Halima dan Allah ina son duk abin da zakiji ki daukeshi amatsayin ƙaddara wanda bawa bai isa guje masa ba Nasrim duk yanda zakiji abin inason kisa hamdala domin nawani ko wata abin yafi haka ƙazanta ke lawye ce duk da baki daɗe da fara aiki ba nasan kinci karo da cese sosai dan haka abin zai zo mana cikin sauƙi idan akayi la'akari da ke ɗin malamar addine ce inason kiyi amfani da illinmin ki da nusuwar ki kisani wani baya haihuwar ɗan wani watama uban da ya haifetane zai mata ciki kuma a haifi abin wata yayan ta muharramin ta wata ƙanin Baban ta muharramin ta wani ƙani ko wan uwar da ta haifeta wannan abin tun munajin sa a nesa yanzu yazo ƙasar mu munji kuma mungani namu mai sauƙine Nasir ba muharramin ki bane ƙidaure kicigaba da karanta innalillashi abin kam da ciwo wanda ni kaina saida nashiga halin da kwana ne kawai ya tashi ni ciwon abin da zafin sa shiya hana mugaya miki tuntuni amma cigaba da ɓoye miki ba abin da zai haifar sai da nasani mumga misali aɗazu Halima ina me baki hakuri ki daure ba kanki farau ba kiyi hakuri ki daure ba Allah yana ƙinki bane ya dauramiki ina son ........... shiru yayi yana tsunkuyar da kai Humairah sarkin kuka har tafara Izza kam dama tagudu cikin rawan murya Nasrim tace "Abu meyake faruwa koma meye nasan yana da girma tunda har kayimin wannan jawabin nifa musulmace zan dauki dukkan ƙaddara kamar yanda kace RABBI BAYA DAURAWA BAWANSA ABINDA BAZAI IYA BA dan Allah kugayamin". Daddy share hawayen sa yayi haka Abbaty ma Hajja ma harda jan majina ita Ummu ko tashi tayi cikin sauri ta fita Abu yafara tundaga yaran da Nasir yayi mata rapping har zuwa haifuwar yaran ya daura dacewa amma duk ba lefin NASURU bane AIsha ce tayi bokan tane wai yabata wannan sa'an sukasawa Nasir maganin sha'awa tunda sunyi bincike son gano Nasir ba wanda yakeso arayuwar sa *saike* ta gaya mana wannan ne aranan da tace musameta a prison kuma agaban ki tafara faɗa amma da akazo daidai nan Fanna tace Abbaty yafita dake daganan yacigaba da bata abinda Mamar tagaya musu wanda ba abari Nasrim tajiba harzuwa ƙarshe shiru tayi tana kallon kowa har sunfara jin daɗi Nasrim ta dauki abin da sauki sai kawai sukaga ta meƙe tana murmushi tace " kun yarda asiri ne ko toni ban yarda ba a video da Habib yanuna min jiya akwai inda yace ƙaddarata ba mai ƙyau bane har yana warning din Agrig da yarabu dani duk wanda yaraɓeni to shima tasa ƙaddaran ba zatayi yau ba gashi nan ya ɓata min rayuwa ta yaci zarafi na ya ɓata rayuwar yara na yanzu shikenan Zeenat da lil Agrif ma mutane ba zasu yanda yaran sunna bane suma duk sunbi rububun shegu tabbas yaci na saran ɓata min rayuwa da yayiwa kansa Alƙawari zayyi wannan *FURUCIN SANE* ko Mama da kamal da suka kashemin miji da yara basu ci zarafina kamar shi ba ai su mutuwa sukayi shi kuma mutuwa yana kan kowa amma tabon haifan yaran shegu har mutuwa ta me nayi me nayi hakan ta faru akaina a wani irin zabure tayi bakin kofa zata fita da sauri Abbaty ya kamota kokuwar fisgewa ta farayi tana cewa Adamu kabarni bade yana duniya ba wllh sai narama sai na samo shi duk inda yake nice ajarinsa sai na masa tabo mai muni arayuwa Abu yace "kenan baki yarda da duk abinda na faɗa miki ba ko Halima ina Nasrim taƙi lallasuwa daga ƙarshi ma suma tayi a hannun Daddy da Abbaty sai da ta kwana washe gari ta bude ido ta ganta a gadon asbiti dafa kanta tayi tana wani irin sauƙe numfashi "Mommy". tace cikin murya ta wanda daƙer yake fitowa Daddy yace" my daughter sannu yanzu meyake damun ki ahankali ta kama hannun Daddy ta daura a ƙerjin ta tace Daddy wani abune a ƙerjina kaciremin nauyi yake min sosai". gigiza kai Daddy yayi yace "Halima kin daurawa kanki damuwa dayawa ne zuciyar ki yana barazanan kamuwa da ciwo ki daure mana ki samu sauƙi tanan zaki samu ƙarfin guwiwar Samun Nasir din kirama abinda yamiki amma idan kin daurawa kanki damuwa wani abun yasameki ai Nasir yaci bulus". ahaka Daddy ya lalla ba Nasrim kamar yanda doctor yafaɗa har ta dinga sauƙe ajiyar zuciya cikin muryan jin jiki sosai tace "Daddy idona idon BAYAHUDE wllh sai narama wannan *FURUCINA NE* " . Daddy yace " Eh mana my daughter ai dole ki rama har nafara miki binciken inda yake". Nasrim abin saida yazame mata kamar hauka hauka daƙer da adduar da lallashi tafara shiga haiyacin ta sai kuma takoma shiru shiru ko tasaka Khaflan agaba tayi ta kuka tana tsinewa Nasir yau ma kamar kullum khaflan yana zaune taje bakin gadon ta zauna tace " my son zane kakeyi mugani home work ne". azabure yajanye kayan sa yana turo baki yace " wai mamy banace ki dena kulani ba tunda kina zagin papa na shima kina son ki kashe sa kamar yanda kika kashe min brother na da Abba na yanzu gashi kullum ba ganin su sai Abdul ni wllh nafison Fayyat da Khaldum amma bazan ƙara ganin suba gashi papa ma bayanan kuma shima kina cewa sai kin kashe sa". girgiza masa kai tayi tace "haba khaflan nifa mamyn kuce ban kashe maka brother din kaba kuma bazan ƙara FURUCUN ZAN KASHE WANI BA ni bance zan kashe papan kaba amma papan ka mugu ne shine kard...... da sauri ya katse ta da cewa "sai de kece muguwa NASRIM pa...... wani irin mari Nasrim ta eibi khaflan dashi tasake yin ball dashi ɗagoshi tayi ta sake zuba masa mari bakin sa hancinsa duk jini yake amma ko kusa ko alaman kuka yaron bayayi sai ma idon sa da yake jefawa cikin nata yana hura hanci itako dukan sa tashi ga yi kamar an aikota ya galabaita sosai amma ba alaman sayyi kuka Allah yatemaka mommy ta shigo "SUBBAHALALLASHI Nasrim meye haka kashe sa zakiyi shime yasani meye lefin sa". Mommy lefinsa shine yafiyo halin bayahude mommy ahaka shima wancen bayahuden ya ɓaci yanzu ya haɗamu da gurbataccen jinin sa". Mommy bata sake tsayawa biyewa Nasrim ba ta ɗaga Khaflan tayi waje dashi dan bashi temakon gaggawa Nasrim zubewa tayi awajen afili tace "sharri sharri yanzu har yanzu Khaflan yana daukana a wanda tayi kisan kai innalillashi Kamal Nasir Mama wayafi cutata ne ɗana yana zargina da na kashe masa ƴan uwa mutane suna gani na a mazinaciya duk ɓangaren binyun sun min illa ya zanyi Khaflan ya yarda ba lefina bane da wannan aƙidar zai girma zuciyar ɗana zai kinu da ƙiyayata fiye da yanda zuciya NASIR ya ginu akan nice sanadin mutuwar uwar da uban sa khaflan zai min tsanan da ko Nasir bai min shi ba KAMAL MAMA NASIR duk kun cuceni wa yafi cutana cikin ku kun ɓata min duniya ta ya rabbi ka dauki raina ". Humaira da take shigowa tace " Kamal da uwar sa sunfi cutar dake rai yawuce gaban wasa duk wanda hassadar sa yakai har yakashe rai to yakai ƙololuwar rashin imani ko a wajen ALLAH". cikin kuka tace " haba Humairah shima ƙazafin zina bakin san har jikoki na ba." Humaira tace "za adau matakin rufe bakin mutane inji Hajja". Hajja ganin yanda NASRIM take cikin damuwa tace a shiya musu tafiya har na sati biyu zuwa island of greece duk wani abinda zai sata nishadi ana mata *bayan sati ukku* NASRIM ka tarame sosai tayi mugun yin duhu amma a matakan da aka dauka an ajiye masu gadin a ƙofar babban get duk wanda yace gun Nasrim yazo ta ba abarin sa yashigo macce ko namiji ayau de tayi shirin fita aiki saboda akwai wani cese da wata sohuwa ta dage sai ta ganta koda ta saurari sohuwar cese din bai kai yakawo ba wai wata yarinya ce ta maƙalewa jikan ta kuma ana zargin mayune ta kwashe masa kuruwa yanace sai ita shine ta shigar da ƙara Nasrim abin dariya yabata yanda sohuwar ta rikice kamar Hajja takeji shine dalilin fitan ta har gida taje tasamu matar kuma ta shawo kan jikan nata da lallami da hikima irin nasu na lawyoyi yaron ya abince zai auri cousin dinsa kamar yanda kakar ta buƙata to Nasrim kawai matar nishadi take sakata har tafi Hajja rikicewa da fariyan ɗanta mai kuɗi ne bata magana biyu bata sako Alhaji Isya nawa komai Isya HAJJA TA SORO kenan *NASIR* da farko kaduna yaje yakama yawo yana kwana a masallaci har tsowon sati 5 yaude yasake dawowa kano yawo yake acikin wani anguwa da ganin anguwar anguwar masu kuɗi ne sosai ake zafga rana da yagaji yazauna a ƙarƙashin wani bishiya kusa da wani mutum da yake kan binci yana bacci da alaman mai gadin gidan da suke jikin sane jinginuwa yayi ajikin bishiya kawai sai bacci ya kwaheshi yana cikin bacci yaji ana tashin sa yana bude idon yaga wannan mutumin ne yace masa "malam naga da ɗigon sallah agoshin ka kai musuline to lolacin sallah yayi aje ayi sai azo a ci ga ba da jiyar Alhajin ko". Nasir binsa yayi yayi alwalla a fanfon masallaci bayan an idar da sallah atare suka fito da maigadin wannan gidan suna zuwa aka fito da abincin mai gadi tayi mai gadin yayiwa Nasir har yace ba zaicima amma mai gadin yamatsa masa dole sukaci tare serious yaji dadin abincin yayi daidai da tes din bakin sa bayan sun dawo daga sallan la'asar ne mai gadin yake cemasa "yaro kasan Alhaji bazai zo yanzu ba dare ko da safe yagama rabon kuɗi idan yazo da daddaren ma baya tsayawa shigewa yake ciki dan haka sai da safe ake samun sa guarantee". nisawa Nasir yayi yace Baba nifa ba maula nazo ba wucewa ma zanyi neman aiki nake ko na ƙarfi ne." mutumin yace "ayya wllh ka kyauta ai ka ci da gumin ka yafi cida gumin wani amma idan zaka iya da halin wata sohuwa me masifa da izza tana neman megadi dama tacemin batason baƙin mutum fari tas take so tana mugun son farin fata idan kayi hakuri da irin halinta zaka samu alkairi sosai ga ɗanta duk abinda take so shima yanaso". Nasir sai da yayi murmushi yace ita kuma amma zanso na ganta zan iya da halita nima kakata haka take". Maigadin yace "kai ba kamar HAJJA TA SORO ba Izza a cikin ta tsohuwar mai gadin gidan sarkice ALLAH ya ɗaga ɗanta yayi kuɗi kaga gidan da ya konkwatsa mata ita daya sai idan jikokin ta sunzo". ya ƙarashe maganan yana nuna masa gidan da yakai gida alayin baye shi yace" ka gani ko wani kallon ma sai kashiga ciki. gaba yayi Nasir ya bishi abaya gidan kam yaginu balefi tun daga compound suka kafara jin faɗan ta har cikin parlon ta suka shiga tana zaune ta hakince akan kilishi kamar wata babbar ba sarakiya ta kishingiɗa da tumtum ana mata tausa Nasir sai dayayi murmushi tun kafin matar tayi magana dan ganin ta yayi kamar Hajja yanayi kishiɗiɗar ta kirari mai gadi yafara mata yace " hutawan ki lafiya sogiji manyan mata uwa ga Alhaji Isyaku da Baban gida ". mirmushi tayi tace " Malam Jafaru barni na huta yanzu na zuba ikona nima anmin a tsoro fa nagama rayuwata a Fada shikuma Amadu yakare a kariyar Dogarai duk su Isya a zaure mukayi cikin su yanzu nasamu duniya ai dole nayi mulki yanda nakeso kai wayyo Allah kajiƙan Amadu ina ma zai zo duniya yaga haifuwa ta mana rana". Malam jafaru yace Allah yajinƙan su". Ta tsoro sai leƙen Nasir da yake bayan Jafaru takeyi tunkafin jafaru yayi magana tace " Malam Jafaru kai kuma a ina kasamo omer na tarkon kauna ai wannan omer ne.? "Hajja waye kuma omer mai gadi da ki kace kina so nakawo miki kin san sa kenan?". wani irin guɗa Ta soro ta saka tace " iye ni Ta soro ce yau zanyi mai gadi balarabe irin su ai a tv muke ganin su hala talauci ne yakoroshi daga ƙasar su wannan de ba baroroji bane ba sadaka yalla bane ba alagabba bane shi ba buzu ba yafisu ɗan ƙasar su omer ne gashima suna kama saide wannan ai yafi omer manyan maganai ido masha Allah oo ni Ta soro yaro nawa kake son naringa biyan ka na ƙira Isya". Nasir yace " ni sunana Moddibo ni bafulatanin Gombe ne neman aiki yakawoni nan ko nawa kika bani gode". geɗa kai tayi tace "wancan me aikin nawa de dubu talatin muke bashi amma kai ai dole a ƙara maka kodan kyan ka Mairo ƙira min Alhajin Allah na sanar masa nasamu mai gadin na nunawa sa'a ai goben nan zai min rakiya *Fada* dan na nuna musu niɗin bata wasa bace ". ta ƙarashe maganan tana karɓan wayan hannun mairo "Alhajin Allah Allah yatsare minkai ya daukakaka nasamu wani santalelen yaro mai gadi daganin zaiyi kirki kasan na kori wancan kazamin sai da ta saurara tace to to amma zaka ƙara masa kuɗi ai". sai da tasake saurarawa tace " dubu hamsin zakana bashi yo badan karyayi kuɗi ya gujeni ba ai ko ɗari zance kaba da kyan sa fa yawuce misali". tayi dariya tareda jero masa Adduar can ta gashe waya tace "yaro kashigo da ɗafar dama an baka aiki". godiya sukayi shi da Malam Jafar tace " ke Mairo dauko mukullin ɗakin mai gadi ki bashi". Nasir ya sauƙe kayan sa aɗakin mai gadin ɗakin da ko katifa bamu taburman leda ne sai benci da buta da sanda sai wani ƙaramin bathroom a gefe gawani uban ƙura na alaman ɗakin yajima ba mutum sai ƙenƙeme jikin sa yake arayuwar sa ya tsani waje ba shara gashi shi ba iyawa yayi ba afili ya furta MUHAMMED NASIR ABDULSAMAD HARUNA shine a ɗakin mai gadi acikin gidan da bai fi house maid din gidan mu ya mallaka ba girgiza kai yayi yace no no na tashi daga wannan sunan ni sunana Ahamed fita yayi waje daƙer yasamu al'majiri yashare masa ɗakin da ban ɗaki ya bashi 1k al'majiri sai godiya yake ko dadadare daƙer ya tursasa kansa bacci ga sauro ga sanyi da safe bayan yayi breakfast lafiyeyye yashiga dan gaida Ta soro yasame ta tana waya "haba Nasurin zaki zo mana kofa jiko kina ban gayawa ba saboda ina son ke zaki fara ganin sa wllh mai gadina kamar dan larabawa ni a tibi nake ganin irinsu sai zuwana saudia shiru tayi tana saurarawa tace to to sai kinzo muna jira". ta kashe wayan tana cewa ɗan fari wllh waya nake da wata yarinya mai kirki ƴar gidan manyan mutane wai fa daga yimin aiki ko kuɗin aikin bata ƙarɓa ba saboda badan kuɗi take aikin ba shine fa muka ƙulla zumunci kasan ni dason harka da masu kuɗi babbar lauyace ai wani jika na ne ya maƙalewa yar gidan wani tsohon maye ta lashe zuciyar Ma'aruf Allah ya temake ni Nasurim ta temake ni yarabu da ita kasan me ja irin she shi wai son nasurim din yake da har munyi dashi zai auri ƴar gidan Baban gida ƙanin Isya a she shi ƴar manya yake so nide barkana tunda yarabu da mugun iri". cikin sanyi murya yace " Nasrim ko Nasurim". Ta soro tace " eh hakan ne sunan ne nazamani kasan yar waye a ƙasan nan kuwa ƴar gidan *Turi buroda* ce fa masu kuɗin duniya wanda de kwanaki labarin ta yakaraɗe ko ina ta kashe mijin ta da yaran ta mukayi ta tsine mata ashe abin ba haka bane ta gamu da sherrin matar uba da ɗan uba ne tun daganan naji ina son ganin ta shine fa dawannn abin yataso bai makai na kai ƙaraba amma saboda inason ganin nasurim na kai ƙara na kafe kuma sai na ganta kai ma za kagan ta yau zata zo yarinya mai kyau da ita ko daya ke nasan ka ganta a tv da wannn abin yafaru ko to zaka ganta azashiri yanzu". a jiyar zuciya ya sauke yameƙe yana cewa Hajiya sai anjima". tana ta masa surutu shide bai tsaya ba yafice tace "o ni Ta soro wannan kuma miskili na gamu dashi a a wllh ni bana zama da kurame na saba da surutuna na fadawa yo baki baya rufuwa kana sauƙe wannan kiraren wani zai zo dole ko baka so sai ka motsa baki yasa ba yo idan ina rufe baki basai yayi ɗoyi bama". Nasir wani irin sanyeyyen numfashi yasauƙe yace ikon Allah Nasrim na gudu ko na tsaya murmushi yayi yace gaskiya Nasuru kana buƙatan ganin ta kodan yayi shiru kuma yana zaune akan benci yaji an danna horn meƙewa yayi yafara zuge get din yana bin motan da kallo duk da bakin gilas ne tabbas macece aciki macen ma wanda yake sammanin zuwan ta tun daga yananin tsadan moton yasan na 3A FULL ne jan hulan faceng cap din shi yayi baya son ta gane shi yanzu yasake ƙyara zaman face mask din sa ya na tafiya da get din har yakai ƙarshe cikin ahankali ta danna kan motan cikin gidan ta gyara parking ta fito da ƙafar ta dama ta dauki ɗan ƙaramin hands bag din ta tafito tana zuba addua azuciyar ta dan sarai ta gane shi amma bata son shi ya gane ta sai tacim ma burin ta akansa murmushi tayi a hankali afile tace Ahamdulillah a kasa ƙasa dan kar yaga ne fuskata bata bari yaga fuskan taba ta wuce ciki bajimawa suka fito da Ta soro tana ta dube dube "to kinga ma bayanan ai na kula mai son ibada ne wata ƙila ya tafi masallaci tun lokacin sallan bayyi ba". Nasrim tace "shikenan tunda baya kusa kinga sauri nake akwai wani cese agabana gobe zan sake zuwa tayi magana tana bude mota ta shiga dama get din a walgale yake amma ko ajikin Ta soro da wani mai gadin ne atake abincin sa ya ƙare a gidan Nasrim ta fice da motan da sauri tana murmushi afili tace "Ta soro zaki tsane sa inde face dinsa kikeso zai zame miki abin tsoro acid zan wa tsamasa kowa sai ya tsani ganin fuskar sa wanan promise ne b...... Nasir da yake kwance a bayan mota a hankali yasa hannun sa ya dafa seat din cikin wani irin zafi ya durƙo gaba yana gyara zaman sa a front seat din wani irin sakin kan motan Nasrim tayi tana ƙokarin seta numfashin ta dan ma Allah ya temaka babu motoci sosai atitin cikin hanzari ya riƙe kan motan cikin shikima yayi parking din sa agefe tareda zare key din gaba daya yakoma mazaunin sa yana control din kansa saboda haɗa jikin sa da yayi da nata Nasrim rasa ma ya zatayi dashi tayi saboda wani irin tafasa da zuciyar ta keyi nadaman meyasa bata yawo da acid din da ta tanada danshi tayi shi kaɗai zata zubawa Nasir ta ji sauƙi tana cikin wannan tunanin taji an dafa hannun ta bin hannun nasu tayi da kallon irin zoben ta sak ta gani a hannun sa ahankali ya ɗaga hannun nata yana juya zoben ya kallin fuskan ta cikin cool voiced din sa da bata tsamma yana dashi ba yace "zaki iya tuna sanda namiki kyautan zoben nan alokacin da ake narkar da zoben nan sai na yank...... cikin wani irin tsawa ta ƙatse za " ka dauke mummunan hannun ka ajikina banza talaka ai dama irin ku ahaka muke ƙarewa get man haɗuwa ta dakai ɗaya ne kuma ka saurara ba zai maka daɗi ba ma tsiyaci mai halin dabbobi ka fice min acikin mota murmushi yayi yace "duk meyayi zafi ok ok ni fa ashe mai lefine to kirama lefin da namiki kar ki dauki matakin acid kamar yanda kika saɗa idan jikayi haka baki san inda rana zata faɗa ba wataran zai iya damun ki amma na baki dama ki rama iya lefin da na miki rapping din ki danayi kirama kimin RAPPING". ya ƙarashe maganan yana kontar da seat din motan ya kwanta tare da balla maballan rigan sa Nasrim rintse idon ta tayi a lokacin da tayi tozali da faffadan ƙirjin sa mai cike da kwantaccen kashi cije lips din ta tayi ko me tayiwa wannan bawan Allah bata rama rabin abinda ya mata ba". jitayi yace "ok ok na tuna ashe ni asan dana yi nawa aikin da kaina na cire shijab da riga da fant da rigan nono kai harda hula har daukan ki nayi na yafe daukan tunda a motan muke amma da kan ki zaki zire komai nawa ki rama duk abin da na miki". ya ƙarashe maganan yana maida maballan sa tare da lumshe ido irin yana jira din nan cikin wani irin karfi NASRIM t........... *TO MASOYA YAU DE NA MUKU typing mai yawa saboda ganin kuma kuna comments sosai wanda har narasa nawa zan amsa duk ina ganin na kowa Allah yabar kauna* *BJ* 👍 [4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE* ( _rikicin babban gida_ ) *NA* *BATUL ADAM JATTAKO* *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* ➰➰ *27* cikin zafi ya tare hannu na ta da take shirin dukan glass din motan hannun nasa tabi da kallo da jikinsa ya matsa daf da ita har suna gogan juna shima ɗagowa yayi duk muryar sa da moment din sa ya canza da hannun sa ɗaya ya nuna mata ƙananun rubutun da yake jikin glass din cool voice din sa yace "kinga abin da aka rubuta baya fashewa ko da an saka masa blent ne balle wannan langa langan hannun naki". duk wannan maganar da ya keyi ya saka ciyoyin ta a tsakiya ne ya mata rumfa ya rike hannun ta gem idon sa cikin nata wani irin bugawa gaban ta yake gaba daya jikinta ya mutu yanda ko motsin kirki baza tayi ba yau itace gata ga bayahude acikin mota ɗaya ya haɗa jikin sa da nata amma ta kasa daukan mataki ina ma da BOM ta tada duk su mutu da raɗaɗin da take ji a zuciyar ta Cikin ɓacin rai tace "(wai kai meye haka)? cikin ƙasa ƙasa da murya sosai ya raɗa mata yace " wawanci dabbanci mana ko ba haka kika ce ba." ganin yanda fuskanta ya nuna ɓacin rai ƙarara yasa yayi mata murmushi tare ɗaga mata gira daya a hankali ya saki hannun nata ya koma mazauninsa cikin cool voice ɗinsa yace " ba glass ya kamata ki daga ba nan" yayi maganan yana nuna mata setin He's heart". Allah ya sauwaƙe hannu na mai daraja ya taɓa jikin mai gadi ai kai ahaka zaka gama rayuwar ka cikin koma baya babu nasara a mai aikata tsaɓon Allah a haka zaka ƙare". "yanzu de zaki rama ko kin yafe".? ganin ta tsaya tana masa magana ma ɓata lokacine yasa tayi shiru ga mota a kulle ya jefa key cikin aljihu kawai rufe idon ta tayi can yace "tunda kin yafe ni gaskiya bazan iya yafe FURUCIN DA KIKAYI na cemin DABBA WAWA ba bazan fita ba sai na tabbatar miki ni wawane " ya ƙarashe maganan yana shirin kaiwa bakin sa kan nata ji hucin sa yasa ta bude ido ai ta kalla wani uban ƙara tana an gazashi da ƙarfi amma ko gizau sai ya ƙatasa haɗe bakin nasa ya fara mata wani wawan guzza a lips bata san dan wani irin ƙarfi yazo mata ta fisge kan ta ba ta shaƙo shi ta wuya tace" ko san da kayi na farko da idona biyu baka isaba wllh banz..... bata sanda tajita a seat din baya ba kafin tayi wani yunƙuri ya duro Kanta cikin sauƙi ya ƙwantar da ita flet ya na ƙoƙarin cire mata riga Nasrim ta gama iya shure shuren ta duk ƙarfin ta ya ƙare tana gani ya danne ta da gwiwowin ya mata wani irin matsa da hannu ɗaya ya kama hannayin ta biyu duk ka ya maida baya ya riƙe ahannu daya ya cire rigan ta yana shirin cire siket din ta bata san sanda ta furta "dan Allah karabu dani ba." tsayawa yayi cak da abinda yakeyi yana kallon yanda duk ta tsorata acikin zuciyarsa yace Allah sarki mata kuɗin abin tausayi ne dole annabi yace kuna da rauni afili kuma yace " sai kin bani haƙurin FURUCIN ki na cewa dabba wawa". _"to kayi haƙuri"._ yace " ok ok yanzu kin yarda ko a ido biyu zanyi abinda nake so ko?". gyada kanta tayi da sauri dan zaman sa akan ciyar ta duk ya zuba mata mata nauyin sa da gangan murmushi yayi yana bude motan sai da yafita ya leƙo ya sa kansa cikin motan yace "bana son Mommy na tasan inda nake". NASRIM tana kare ƙijin ta da mayafin ta tace " inda yanda zanyi nasake ɓatar dakai wllh zanyi balle ni na cewa wani ga inda kake". sayar yaji abin da tace amma yace" au wawan kika sake cewa ko dabban". ya ƙarashe maganan yana ƙoƙarin bude mota ya shigo da sauri tace "nifa cewa nayi bazan faɗawa kowa inda kake ba" murmushi yayi mata tare da kanne mata ido ɗaya yace "Gud ina jiran haɗuwa ta biyu da acid ko?". ya karashe maganan yana meƙa mata key din tare da juyawa ya fara takawa cikin sauri Nasrim binsa tayi da kallo ta cikin mirror zuciyar kamar zai fashe jin abin take kamar a mafarki har batason tunowa wai ita ta bawa Bayahude haƙuri da bakin ta cikin ɓacin rai ta ɗauki rigan ta saka jin zuciyarta da gan gan jikin ta take a mungun jagule yake baza ta iya tukin ba yasa ta ƙira Usaini sarkin gida wanda ƙani ne ga Bala sarkin gida da bala yayi Retire ya kawo shi tace ya turo mata driver daya ta kwatanta layin da take dan bazata iya tuƙiba *Three brother* Baba Nasuru ya nisa yace " Fanna na gaya miki nifa bazan iya tunkaran Emaka ba tare da na kai mata Nasir nace ga ɗan Halima ba kinsan halinta sarai ai irin taurin kan ku daya ke da ita shiyasa tafi son ki Halima ce ta biyo sauƙin kaina kinga shima Nasir da alaman shi yana kafiya irin naki ita ma Nasrim duk irin halin EMAKA kuka dauko kinga Nasirm ta kafe bazata yafewa Nasir ba kema ban yarda kin yafe masa ba har yanzu da wannan shegen taurin kan naki". nisawa tayi tace "Baba tunda kace na yafe masa na yafe amma kasani Nasir yana da lefi to yanzu zuwa jibin zamu wuce mai dugurin ne da Nasir da yaran zasu shiyasa tunda ana hutu". "Eh hakan ya kamata amma har mijinki da surukar ki duk tare zamu wuce." murmushi Mommy tayi tace "Eh Daddy yace dashi zamu tafi balle Hajja *Alah letu kude* murmushi shima yayi sosai yace" Fanna kinji barbarci sosai idan munje ba zamuji kunya ba Hajjan ce *Alah letu kude* yanzu ya labarin Nasir din har yanzu shiru." ajiyar zuciya Mommy ta sauƙe tace " baya cikin garin nan amma bayanai sun nuna yana cikin ƙasan nan ka san a gidan wani yaron ɗaki na yafara zama Mudansir GUGA daga nan ta kwashe duk abinda yafaru da nasir kamar yanda guga ya mata bayani ta gaya masa ta daura da cewa fitan sa agidan Mudan gidan wani mutum yaje waishi ladan shine wanda Nasir ya dade awajen sa". Baba Nasuru yace" taya kuka samu labarin ya zauna a gidan ladan din tunda Guga hoton sa ya gani ya baki labarin ya zauna a gidan sa". Mommy tace " ai zoben sa yakai ya saida to wanda ya siyi zoben yana kaiwa company a kasheda zoben shine aka kama mutunin ya nemo wanda suka je sai dawan tare zoben ya saida ya tsayawa shi Ladan din gida amma muka tambayi shi Ladan din inda Nasir ya tafi sai yace mana shi bai sani ba ashe ƙarya yake alokacin da Nasir zai tafi ya tafi da waya agidan kuma suna waya sosai amma ya buye mana yanzu de ansa matakan tsaro ana binciken shi Ladan din". shiru Baba Nasuru yayi yana gigiza kai can yace shiko wannan bawan Allahn ya faɗi inda jikana yake mana Nasrim da take dining area tana jinsu murmushi tayi a zuciyarta tace zai zo muku da fuska abin tsoro dan nasan Hajja Ta soro dole ta goroshi agobe insha Allah wani tunani tayi tace bai kamata ta watsa masa yanzu ba sai sunzo daga mai duguri saboda kar ya muso kancan din tafiya Mommy tace "to ni Baba baka taba faɗamin abinda ya haɗaku da Mama ba dan Allah yau ka faɗamin". numfasawa Baba Nasuru yayi yace kamar yanda na faɗa miki ni ɗan mai duguri ne ina da mata da yara biyu maza kuma ina zuwa lagos neman kuɗi kusa da inda Emaka da mahaifiyar suke ƙosai anan nake wanki da guga da gyaran ta kalmin idan ya samu to ana cikin haka emaka ta kawomin tallan kanta ita de tana sona kinsa alokacin nayi kyau sosai duk baƙine ni ina da hanci da tsowo da dogon fuska kuma shi kuka gado halima kam ma kamar kara aka tsaga dani sai yara na na mai duguri Girema bai biyoni ba mahaifiyarsa ya biyo amma Bana ya biyoni sosai haka Emaka tayi ta shigemin har nima naji na fara son ta amma dama tana nuna ƙyama ga addini na bata son muslumci sosai soyayya mu har tayi ƙarfin da ta kaimu ga maganan aure Emaka masifafiya ce gani kasheni bata barin iyayenta ma balle yayunta ba wanda take tsoro a familyn su sai ita ake tsoro tana juya kowa a gidan yanda takeso dan haka ba wanda ya musa mata da tace ni zata aure wani limami ne ya tara musullamai aka daura mana aure ita tayi al adan su sukasha biki ita da ƴan uwanta muka tare ita tana fita sana arta nima ina fita nawa naso naja ra'ayin ta muyi planning amma ina gaskiya Emaka tafi ƙarfina ban son haifuwa da ita saboda muddin muka haifu to zata saka min yara cikin kafurci nikuma ba abinda na tsana irin addinin christian shi yasa banso mu haifu ba amma da tagane sai tafara fadan musulmai muna fukaine ina moran jikinta amma bana son haifuwa da ita sai nafito na gaya mata ga abin da nake gudu sai tace idan hakane ba damuwa zata bani dama idan muka haifu nima na nunawa yaran addini na ita ma tanuna nada duk wanda yayi rinjaye shikenan na amince da haka tunda nasan hujjan musulmi yafi na kafiri ƙarfi nasan nine da nasara mukayi wannan alƙawari shakara daya Allah yabamu ɗa namiji na saka masa Muhammed ina ƙiransa Mala ita kuma tana ƙiransa Friday Mala yana da shekara hudu aka haifeku to gaskiya Emaka ta samu nasaran akaina akan mala saboda tanayiwa yaron wani irin so da jansa ajiki sosai ko waƙa irin na coci yakeyi duk abinda nake koya masa baya dauka ni kuma ganin bazan iya barin ɗana ya shiga hanyar ɓata ba yasa nasa aka tsacemin shi zuwa maiduguri dama ƴan uwana sun san da maganan auren kafura da nayi tunda ina yawan zuwa ganin gida sosai na tada fitunan Emaka ta ɓatar min ɗa nida ita har wajen yan sanda akan ita ta ɓatar min ɗa tane bo sosai na tada bori hankalin Emaka ya tashi sosai da tana mugun son MALA sonda ko keda Halima banayiwa haka de mukayi ta nema har ta haƙura gani na kawar da matsalan Mala yana inda zai tashi da Addini na yasa duk hankalina kuma yakoma kan ku sosai nake janku ajiki mude bakin kuma da BISMILLAH kuka fara saboda komai zanyi sai nace bismilla idan zan ajiyeku da bismilla idan zan ɗauƙe ku idan zamuci abinci kai har ni kaina ya zame min jiki alokacin ko magana zanyi sai nace bismilla komai yara suna bude baki suma suka fara shiga banɗaki addua fitowa addua ga na siri sallolin nafila agida tunda farali a masalaci nakeyi kullum nafila sosai nayi iya kokari na lokacin shekaran ku uku Matata Fanna wanda sunan ta nasaka miki wai ta gaji ta tako tazo lagos da yaran Girema da Bana dakuma MALA ɗan wajen Emaka to fa aranan ne babban tashin hankalin ya faru ban taba tsammannin masifan Emaka yaka haka ba ashe tana ragamin saboda son da take min aranan yan aguwar ma basu samu bacci ba ta tafi ƙiran yan sanda na dauƙi matata da yaran ta da Mala nakai tasha Allah ya temaka nasamu mota saura mutum daya ina sasu nace taje dasu ni ma idan na samu na dauki Fanna da Halima zan gudo ina zuwa gida naga ta kawo yan sanda suka tafi dani nasha azaba sosai ahannun su amma duk tambayar suka min sai nake cewa ba ɗan ta bane ɗan gidan matata ce nace kuma kama suke dani shima mala dani yake kama gani ba yanda basuyi ban faɗa ba yasa dole suka rabu dani sosai nake lalaba Emaka akan tayi kaƙuri muci gaba da zaman mu kamar da fir taƙi wai naci amanan ta ban sanar da ita ina da mata ba ni kuma lallaɓa tan da nake dama nasamu na dauke kune na gudu amma tayi mugun sa ido akan ku saboda sace mata ɗa da akayi wata rana ke ta daukeki ta tafi coci na dauki Halima muka gudu kinji iya abin da ya hadamu da ita kenan mukuma mukayi hatsari a hanya yanzu babban abinda nake damuna yanda zan fuskanci yara na maza uku da Matata Fanna sarkin haƙuri ƴar aljanna Allah yasa ma tana raye na nemi yafiyar ta ". Na sauke ajiyar zuciya tace " , Insha Allah zata yafe maka Baba". washe garin ranan birthday din Abdul Nasrim ta kalli Humairan da take ta shirin fita tace " amma de ba fita zakiyi bako Humairah tana gyara rolling din mayafin ta tace "fita kuwa akwai wani case da muke dashi gobe za ayi zama wllh wani tsohon banzane yayi wata yarinyan yar shakara 9 rapping shine nake son nasamu zama da iyayen yarinyar kafin goben". ta ƙarashe maganan tana shirin daukan jakan Nasrim tace " amma inaga kin manta da yau ne birthday din Abdul naga bakiyi kowane shiri ba ana su Muwadda iyanzu har an fara shirin party kuma ke kika shirya a ina za ayi cake din ne nasu Muwadda yayi kyau sosai ayi a inda akayi nasu dan Allah kinsan lokacin da akayi nasu Muwadda nawa cikin sukunin dina ai". cikin rashin damuwa Humaira tace "ba wani birthday din da za a masa yaron da uban sa yake kulle meye nashi na birthday wllh ina mugun ta kaicin haɗa jini da Kamal". hararan ta Nasrim tayi tace " ok yanzu kenan saboda Ya Kamal ba ƙe son Abdul kenan to nifa nayi yaya da Khaflan da yake ba ɗan sunna bane".? Humairah tace '" ai wannan ƙaddara ce." Nasrim tace shima Ya Kamal ƙaddara ce laifin da yayi kuma da makirci irin na uwar sa idan ki ka bari lefin ya kamal ya shafi Abdul baki masa adalci ba". da yamma sosai Nasrim ta shiryawa Abdul birthday da ya ƙayata kowa saide sunyi kukan rashi Kamal sosai rashin Kamal yake damun mutanen gidan kodan dama can shine a gida sauran ba zama suke ba ba shaƙuwa kamar na Kamal washe gari akayi shirin mai duguri Nasir ne ya shigo da sallama dan ya gaida Ta soro tana waya ya sameta "yo ai Nasurim da kin gaya min da na miki rakiya dama ina son naje naga garin ƙamshi sai jin labarin sa nake". saurarawa tayi can tace "Allah sarki to akawo mana kayan ƙamshi sosai anjima zan ƙiraki ga balarabe yazo zamu gaisa ai rannan kina fita ba jimawa ya shigo ashe wajen Jafaru ya leƙa kinsan dama Jafarun ne yayi hanyar haɗuwar mu Jafaru mai gadin kidan Alhaji yahaya". sai da tabari ta saurara ta sake cewa wllh kuwa ya miki baƙin cikin ganin wannan kyan nasa koda yake ai shima yayi a saran ganin naki kyan kin san ance abincin ido ganin abu me kyau shiyasa ni ko sanda na ke FADA wllh dan dole nake ɗaga ido na kalli gimbiya Murja nafi son na kalli gimbiya Balaraba ai wata zan kai ki fadan nan ki ga gimbiya Balaraba to to a sauƙa lafiya". Nasir yace "HAJIYA waki ka samu ne"?. " da mutumiya ta mana kaji wai tana hanyan mai dugurin garin kakan nin ta amma dayake in bata ga dama ba miskilan kanta ce zuwanta shekaran jiya bata gaya min zata tafi ba ko tana min baƙin cikin naje na kwashi ƙamshine waya sani ita mata ta ibi ƙugu kamar balam balam wllh duk mai rabon da ya kwashi wannan ƴa ummm zai kwashi kayan aiki ai shiyasa Ma'aruf ya rikice wai shi sai ita shegiyar uwar wai ya zai auri bazawara a auren fari yabari ya auri FIRDAUSIN in yazo ya ƙara da ita Nasrim ita kuma da yake da ruwan hanji aka wanketa zata tsaya jiran sa tana son ta mana a saran hada jini da gidan arziki yo idan jikana ya aure ƴar gidan jiri buroda ai fasa kaina ƙaruwa zayyi zan ƙara daraja a idon mutanen fada yo yanzu ma fa sun fara cewa dama mu dan gin sune idan jikana ya auri masu kudin duniya ai ƴan uwan su zamu zama ba dangi ba yo yanzu mafa idan na shiga fada kilishina daman ita nazama sirikar tiri buroda ai jerawa zanyi da mai babban ɗaki muzauna uwar sarkin gaba ɗaya baride Alhajin Allah yazo ya samu sarki da manyan mutane suje mana tambaya kaga ni baruwana da wani baza wara ce ai ANNABIN ALLAH ma da bazawar rar data girmeshi shekaru ma yafara yo ba sunna bane ai masu farawa da zawarawa sune a gaba gaba a wajen annabi ni nayi wasa da mutanen sai de muji labarin su agari yanzu gashi munsan jina". Nasir de murmushi yayi yana tuno kalman ta na duk wanda ya ibi Nasrim ya ibi kayan aiki gyada kansa yayi afili kuma yace to Hajiya kuma ita ta amince zata auri Ma'aruf din?". "kajini da wani zance yo kai kaga Ma'aruf dinne hai ko mace bata soshi da komai ba ta soshi dan ƙyansa uwar fa bafulatana ce kasan ni yara duk bana bari su auri mummunar mace shiyasa koda Isiya da Baban gida ba suyi kuɗi ba to yaran su ƙadaran mune balle ma gashi nan sunyi ƙudin zata soshi tunda tana kulashi yanzu ma". Nasir de ya gaji dajin surutun hajja ya tashi ya fice tana ƙorafin miskilan cin sa yayi yawa baya tsayawa suna fira wllh sai ta rake masa albashi inde ba zaina zama tana bawa idon ta abincin saba wani godon ajiyar zuciya ya sauƙe yace *YA ALLAH KAGA YANDA NACI BURIN ZUWA WAJEN FAMILYN MAHAIFIYA TA AMMA GASHI YAU ANTAFI BABU NI MOMMY YAUSHE ZAKI GANE GASKIYA KI SO GANI NA KI NE MENI ILOVE MY MOMMY* ya ƙarashe maganan yanayin fuskan sa ya mugun canzawa ba ƙaramin missing din Mommyn nasa yayi ba *Mai duguri Barno birnin shehu* a gurguje su Mommy sun sauƙa a cikin garin Alhadulillah Baba Nasuru ya samu dangi wanda suka rage wasu kuma Allah ya musu rasuwa akwai dan uwansa daya ADAMU ƙanan sane yayun sa duk sun rasu sai yaran sa da sauran dangi matar Fanna tanan da ranta yaran Bana shima yana mata biyu da yara sunka shashida Mala yayan Mommy matar daya da yara tara cikin yaran Mala abin mamaki harda zuhura yariyan da suka danyi sabo da Nasir har Mommy ta kecewa ya aure ta Girema ne bayanan yana lagos amma an ƙirashi yace gashinan zuwa aranan Mommy tayi mugun tausayawa dangin nata duk baza aƙirasu talaka ba amma de baza ace masu kuɗi ne sosai ba ashe Zuhura ma scholarship ta samu tafita DUBAI din karatu har suka hadu da Nasir din Mala principal ne nawani makarantan Secondary na mata sai Bana da shima de aikin gomnati yake bawani babban ma aikaci bane shima Girama ɗan kasuwa ne a lagos Mommy sun sha kuka sosai duk suna zaune bayan cin abinci dare sai fira suke yara suka fara shigowa da kaya suna ihun ga Babakura ga Babakura Girema shi ya shigo da saurin sa MOMMY ta miƙe tace SHARIF!!!!!!! shima Girema yace Fanna!!!!?? Mommy tace" Sharif dama baka mutu ba ? . ban mutu ba Fanna kece ƙanwata Fanna."? itama nunasa tayi tace "kaine Yayana Girema da muke jiran zuwan ka Baba Nasuru da su Hajjja sun nemi sanin me yake faruwa fanin Mommy ta fadi tana ta kuka Girema yace Fanna budurwa tace munkai kusan shekara 8 muna tare ni narabo ta daga cikin danginta na kawota mai duguri tayi karatu daganan na nema mata aiki akano amma sai da nasaka ranan auren mu da ita yarage sati ɗaya tak na aika mata da soƙon nayi hatsari na mutu sabo na fasa auren tane dalilin dogon nazari da nayi na ganin Baban mu yayi aure a lagos ya ƙimu ya watsar mu naji tsoron na auri ita Fanna ashe Allah yaso mu da rahama da ya zamuyi idan muka auri juna nida ƴar uwa ta Alhamdulila Allah mun gode maka da baka bari munyi wannan ƙazantaccen auren ba daga baya ina bibiyar fanna sosai ko da mijinta ya rasu naso naje amma naji tsoron yanda zata fassara abin da namata dan dama can ni zuciyata bai amince da auren fanna ba shiyasa ko sunana na gaskiya ban gaya mata ba kawai de ina son in rabata da addinin da take cikine". Baba Nasuru yace Girema ku yafemin daga nan shima ya kwashe abin da yafaru dashi ya gaya musu Hajja tace" ai dama shiyasa akeson bincike a aure Annabin Allah yace bincike a aure ya halasta". su Mammy sun zaga dangi sosai kuma anata zuwa musu ka dauko kwana hudu sai da sukayi sati guda har Hajja aka zauna dan itama tace garin yamata daɗi sosai Dddy da Abbaty ne suka koma washe gari aranan da zasu zo da kuka suka rabu shiko Baba yace ba komawa har yasa an baida masa auren sa da matar sa su Baba an zama ango yasha tsokana ko awajen jikoki Nasrim washe garin zuwan tafito da shirin ta sai gidan Ta soro nesa da gidan tayi parking ta fito a ƙafa ta taka knocking tayi yazo yana ganin ta ya saki murmushi yace" lokaci yayi".? bata masa magana ba sai murmushi da take jifan sa dashi tafara murda murfin kwalban da yake hannun ta ta jefar da murfin still de tana jin sa da murmushi tace " da kunnen ka da idon ka zaɓi wanda zan rabaka dashi yanzu". yayi murmushi cikin izzar sa ya tsaya a gabanta ƙyam yace "wannan zaɓin kine wanda baƙya so zaki zubawa". tsayawa tayi tana kalon gefe da gefen alaman bata son wani ya ganta idon sa a rufe yace " amma ko duk kina sone ba wanda baƙya so daga idon har kunnen duk kina so cikin wani irin ƙarfin gwaiwa ta ɗaga kwalban .................. *sis muhadu a pg 28 dan jin me zai faru da nasir NA GODE SOSAI DA COMMENT DINKU ALLAH YABAR KAUNA* ƁJ [4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE* (```Rikicin Babban Gida```) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* ```Marubuciyar``` *DAMA TA* *AMFANIN SOYAYYA* ```NOW``` *FURUCI NA NE* *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* *28* hannun ta ne ya fara wani irin rawa cikin ƙarfafa zuciyar ta ta sake yunƙurin ɗaga hanun ta a garo na ukku kawai sai taji kamar an ƙame mata hannu akaro na hudu ne kawai ta cilla kwalban gefin su atake interlock din wajen yafara mani irin ta fasa sosai yana mamaya Nasir da bai rufe idon gaba ɗaya ba yana kallon ta ya saki wani irin murmushi ya mai da idon sa kan kwalban acid din a hankali ya bude idon sa akan ta yace "ok ko ina kina so bazaki iya illata su ba". Nasrim cikin kakkau sar muryar tace "lokaci ne bayyi ba nafison ka sake ɗan ɗanan azabar duniya a yanda ka taso da taƙama da mulki ko mai ma ƴan iskan matan kane suke shafa maka komai yi maka ake yau gashi kai ne a matsayin mai gadin gidan wasu wanda basu wuce ma aikatan ka adaba haka ma ya ishaka amma kar kacire rai da gani na ukku zakaga abin mamaki wannan FURUCINA NE." ta ƙarashe maganan tana juyawa saida tayi taku ukku yasa hannu ya juyo da ita yace " haka ne ina son macce tamin komai ni na mata ne kin gane mata sune matakin Nasara a rayu ina son ganin macce ce take bauta min kar ki cire tsammanin watara koke ma zaki iya zama baiwa ta har na hango irin azabar da zan baki kin sani bana daukan nonsense sai kinyi nadaman wannan kallan naki na ƴan iskan mata sai kin zama ƴar iskar Nasir saboda Nasir baya man tuwa baya daukan abu da sauƙi baya yafiya wllh sai na bauta ki sai kin lashe kashin na sai kin min bautan da ba maccen da tamin a rayuwa".. ya ƙarashe maganan tare da komawa Nasir din sa na ai nishi ya saki hannun ta da karfi yanda za ta iya faduwa ƙasa ya juya ya shige ciki Nasrim tayi control din kan ta bata kai ,ƙasa ba tsabar baƙin ciki ji take wani abu ya tokare mata a ƙawon zuciyar ta gudun kar ya tada mata ciwon ta kifa kanta a jikin mota ta saki kuka harda kwallawa da karfi da Allah ya temake ta layin ba kowa taci kukan ta buɗe mota ta shiga anan ma kukan tayi mai ƙara sosai ya ta dan ji sauƙin zuciyar ta kuwa cikin shakekƙiyar murya tace ```waye shi waye NASIR mutum ne shi kuwa meyasa duk burina akan sa idan nazo gaban sa nake zama wata wawuya meyasa yake min mugun ƙwarjini wllh wllh sai na dauki mata ki akan sa``` a fusace ta shigo ba tare da ta tsaya gaida Mommy da DR Hafsa da suke zaune ba ta haye sama cikin ɓacin rai DR Hafsa ta kallin Mommy tace "wai dr har yanzu yarinyar nan bata ware bane anya kina bata ruwan adduar nan na dangana kuwa". "ina kuwa wannan uwar taurin kance zata sha miki ruwan adduar ko kallon inda yake batayi ba amma kwana biyu ta dan ware wai ta samu wata Ta soro ko watake tsohowar mai shegen surutu ranan da tazo gidan nan ta kafa shegen surutu da ga ƙarshe de danaga naga tafiyar su zai zo daya da Hajja na turata wajen ta sun ko jone sosai da Hajja ita ma Hajja naji tana cewa idan ta ware gajiyar hanya zataje mata ni danace zanje Nasrim hanani tayi kuma da ita take bin bayana naje naje nake ƙi inaga ko zuciya tayi wayasan mata kinsan Nasrim da saurin hawa". Dr Hafsa tace " ummm to zamu nemi gidan sohuwar muje inde tayi aiki a Fada ai barr Fa'at zai santa tunda gidan sune sai mu bincika muje ai wanda yaso naka ka soshi bari naje naji yanzu meyake damunta". ta ƙarashe maganan tana meƙewa ta haye step Nasrim tana shiga tayi cilli da takalmin ta da jakar ta ta fara rusa uban ihu nata cewa ```YA ZANYI MAI ZAN MAKA NA HUCE KA CUCENI CITA TA HAR ABADA KA ƁATA RAYUWATA KACIMMA BURIN KA NA CEWA DADDARATA BA MAI KYAU BANE YAZANYI YA ZANYI WAYE ZAI SONI AHAKA IDAN BA AGRIF BANE ZAI ZO DUNIYA``` ... girgiza kai tayi da sauri tace ```BAZAN SAKE AURE BA KO SHI AGRIF INDA ZAI ZO DUNIYA BA ZAN SAKE ZAMA DASHI BA MACI AMANA NE A WAJENA DAN ME YA ƁOYE WANNAN BABBAN TA'ƊIN DA BAƘIN KAFURI YAMIN AZZALUMI WLLH KAI MA DUNIYAR KA BA ZATAYI KYAU BA ZAN NUNA MAKA SHERRIN MACCE YAFI NA MAZA GIRMA SAI NA NUNA MAKA MU MATA SHEƊAN MA SARA MANA YAKE WANNAN FURUCINA NE``` ahankali DR Hafsa ta ƙarasa ta zauna a bakin gadon tareda janyo Nasrim ta rungume sai da Nasrim taci kukan ta ya isheta Dr ta share mata hawaye cikin muryar lalashi tace " haba Halima meyasa kika kasa daukan ƙaddara bayan nawani yafi naki muni Nasir yayi kuskure amma ki sani daga ƙarshe yafi kowa temaka muku keda Mommyn ki wllh badan Nasir ba Allah kadai yasan halin da zaku shiga ke da yaran ki da ita uwar taki kusuren Nasir wani muƙaddari ne da Allah kadai yabarwa kan sa sani amma ko hausawa sun ce wani baya haifan ɗan wani rabon Nasir shine gaba dana Agrif kuma yanda Nasir yayi da dukiyar sa da ƙarfin sa dan yaga kun kuɓuta ya wanke lafin sa mana badan shiba maƙiya sunci galaba a gan ku dan Allah ki dena ganin lefin Nasir ga masu lefin nan da suka daura miki lefin kisan kai suka kashe miki miji da yaran ki Nasir yayi nadama a yanda Malam LADAN wanda Nasir ya zauna a gidan sa ya mana bayani Nasir yazama wani mutum na daban baki ga yanda ya dinga zai yano mana halayen Nasir masu kyau ba ki yafe masa ba ason ransa ya miji sharrin matar uba ni........ Nasrim katse dr dayi da sauri da cewa "wllh Mamy bawani ba a son ransa ba bai can zaba yana nan a bayaduden sa wanda baya tsoron Allah bayyi nadama ba ko yanzu yamin abid.......... da sauri tayi shiru jin taso tayi ɓaram ɓarama." gyada kai Dr Hafsa tayi tace "yar sarkin taurin kai ai ba wanda ya isa dake tunda iyayen ki maza ma sunyi sun haƙura sun samiki ido nima na kusa haƙura ai". ta karashe maganan tana meƙewa tsaye da sauri Nasrim ta kama hannun DR tana son tayi control din kanta ta share hawayen ta tace "Dan Allah Mamy kiyi haƙuri na kasa cire abin a raina ne wllh ni kaɗai nasan me yake damuna Mamy ina tunanin ƙarshe rayuwata ne kawai yazo Mamy kuyi haƙuri ku yafemin". Dr Hafsa komawa tayi ta zauna tace " kici gaba da addua kuma idan momyn ki tabaki ruwan addua ki ƙarba ki sha Allah yamiki albarka". bayan angama breakfast Nasrim ta riga kowa sauƙowa a dining area tana son gujewa Abbaty dan ya fito karara ya nuna ra ayin sa akan ta ita tarasa meyasa ya takura ta ba ga izza ba da mijinta ya shekara biyar da mutuwa ba ya ne meta mana idan auren gida yake son sai ita Abu yace "daughter har yanzu cinki bai koma normal yanda kike daba baƙya dauƙan duk nasihar da muke miki ko?". Hajja ta tabe baki tace "ai wannan zumace sai da wuta yo dangin Emaka ce fa ai nafita a hanyar ta jiya da nayi mata maganan muje gidan wannan matar Ta soro me zuwa nan ina son yin fira ita kuma a kwai budedden baki wllh so tayi ta zageni tsabar baƙaƙen magan ganu irin nata ganin dalilin ta nasan Matar yo ban dama naci irin na matar ni HAJIYA MARYAMA UWAR THREE BROTHER wlllh na wuce nayi da wata badogariya mai zama a soron fada". dariya su Izza suka saka shima Abbaty darinyan yayi dare da meƙewa a wayance zai bi bayan Nasrim Mommy tace "Adamu akwai aikin da zamuyi fa yanzu ". wani diri diri yayi yana nuna wayan sa yace " ok Mommy zan dan amsa waya ne ya ƙarashe makanan yana sauƙa a dining area din ya fice Nasrim jin kamar an biyo ta yasa ta fara sauri hakan ko bata san ta saka Abbaty cikin wani yanayi ba yan komai na jikin yake kaɗawa cikin sauri yasha gaban ta yace "wai ke ba ance kina saka shijab ba shiyasa wllh ni ban ga lafin bos ba dan yayi rapping din ki saboda suciya tafi komai laushi". haba Ya Abbaty naga rigana bawani mai nuna jiki bane bubu ne ko fita zan iya yi dashi ni idan anamin haka sai na dinga ganin kaina daban". ,"Eh amma dan Allah ki dinga saka shijab saboda gudun kuskure san nan kuma na zone naji amsa ta ya muke ciki."? daure fuska tayi tace "Abbaty nifa ta kaina nake kaga Abu yace yabamu wata shidda mufito da mazajen aure na nemi alfarman abari na yaye Lil Agrf ma yace Ah ah kafin kolacin ya isa yaye tunda yanzu yafara tafiya to gaskiya bazan iya zaɓa maka macce ba kuma ma wai acikin gidan nan to ko Izza kake so". girgiza kai yayi yace " ba Izza bade Izza ai tafini tsawo idan muka tsaya tana kallon tsaƙir kaina kinga an fison tsawon macce da namiji ya daidai ta ko shi namijin yafi maccen tsawo kin ga kamar nidake dinnan tsawon mu ɗaya kin ga dai_dai kenan". murmushi tayi cikin son wayin cewa tace ''to de ba dai_dai tsawoka sai Humee idan kuma su Zainab su Muwadda zaka jira kai murramin sune ba aure a tsakanin ku haka Humee din murmushi yayi yana dai-dai ta tsayuwar sa sosai tare da cusa hannun cikin aljihu yace "zan iya faɗan wani abu".? cikin hade rai tace "zaka iya mana amma bana son ɓata lokaci ina son fita ne" yace _inde ina raye nasamu wacce zan aura ki kula dani sosai in babuke bazan iya rayuwa ba_ dariya tayi tace " gaskiya Sumayya ko Surayya mudurwan nan taka tayi ƙokari haka ake faɗan soyayya dan Allah kazo na koya maka irin kalaman da zakayi saurin sayan duk wacce kake wllh idan bakayi wasa ba ayi kwantai". ta ƙarashe maganan tana shirin raɓewa ta wuce da sauri ya kamo hannun ta ta kalle shi ta maida idon ta kan hannu nasu zatayi magana ya rigata yace Halima serius ke nake so dan Allah me kike son ya zama Alama dan ki yarda nifa ke nake amma kina nuna ke baki san yanda kike a cik......... da kata ya Abbbaty ni kuma ba zan iya auren gida ba ka fita ka somo taka banason abin da yake faruwa yafito hakan bazai mana daɗi ba" ta juya zata tafi cikin ɓacin rai yace Halima auren gida shine rufin a sirin ki ko kin manta ke din tako ina kina da tabo duk wanda zaki aura inba ɗan cikin gidan nan bane wllh ran kine zai ɓaci ko shi mijin bai koran ta miji ba to dan ginsa zasu miki Nasrim kina da tabo ta kowane hanya har yanzu dayawan mutane basu yarda ba ke kika kashe Haruna da yaran ki ba magan ganu suna yawo shiyasa na yanke hukunci ni na aureki ba me miki kori har iya ƙarshen rayuwar". cikin wani irin ɓacin rai ta kalleshi tace "shi yasa na yankewa kaina hukuncin bani ba aure sai de amin dole idan aka min dole kuma duk irin zaman da zanyi dashi shi ya saya da kuɗin sa". tayi saurin shigewa dan kar ya sake faɗan abinda zai sake bata mata rai a falo ta samu su Zeenat ta kalli Khaflan tace " kai kunyi letti fa me ya hana ku fita gasu Abdul can awajen mota suna jiran ku ". Zeenat ta cuno baki Khafla yace "Mami wancen Mama Bariran ce mana bata haɗa mana basket din mu ba". ta kallin a gogo tace "ok ku wuce driver zai biyo ku dashi". yana hura hanci yaja hannu Zeenat Nasrim tace " daughter adawo lafiya Allah ya kare ku daga dukan sharri". "Amin Mamy. in ji Zeenat Khaflan yace "Mamy ni bazaki min adduar ba". Khaflan kai din ne ai komai faɗa Allah ya dawo min daku lafiya kaji Allah kuma ya shirye ka". murmushi yayi yace " I love my Mom". murmushi tayi ta girgiza kai saurin fushin yaron da saurin sauƙowar sa yana bata mamaki a fili kuma ta ƙarasa inda yake ta dafa kan sa idon ta ya cicciko da ƙolla tana mugun tausayin Khaflan tasan duk daren daɗewa rayuwar sa zata kunta ta ɗagowa yayi yana gigiza mata kai yace "Mamy ba nace ki dena kuka ba papa ya gaya min su FAYYAT da ABBA suna aljannan sun fimu jin daɗi kuma muma ai zamu mutu papa yace idan ina sallah ina karatun Qur ani ina gaida manya idan na mutu zan gansu a cikin aljannan Mamy ai kema kina karatun Qur ani kina sallah kina gaida manya zaki shiga aljanna". ya ƙarashe maganan yana dauke mata ƙallan da ya zubo mata ya sake cewa I love my Mamy thannun ta sa ta rungume shi sa tace "I love too my son kuje ko". ficewa sukayi suna ɗaga mata hannu murmushi take musu sai da suƙa ƙarasa ficewa tayi ɓan garen kitchen din ta samu Barira a tsaye akan Maryam da take ta faman haɗa Bread zata soya Nasrim tace "Aunty Barira wai ya kukayi da mutumin naki ne har lokaci yayi ba ahada masa abinci ba".? Barira tace " ranki shi daɗe kinsan halin mutumin jiya fa yasaka na masa wannan abun sherba ko me yema oho da yazo sai yake ta cewa yaji daɗin sa nida son gwaninta na tashi tun asuba ina ta fama yan ka naman ma ƙadai aiki ne amma yaron na dayake shi MAI WUYAR BADAN CI ne yana gani yace shide ba zai tafi dashi ba kin ga abin da yace yana so to nikuma ban iya ba nasa Kulu ta masa yace baya cin abincin hannu Kulu ƙazama ce dole na naje babban kitchen na samo Maryam gashima an kusa kinsan shi baya zuwa da abinci kaɗan mutum ne mai jama'a". Nasrim tace "ummmm kema Aunty Barira kawai daga yace yana so sai ki masa yau ai sai kibare a kwan biyu ko a likitance ba kyau cin a bu asake mai_maita kuma adinga tambayar sa kafin a dama masa abu yanzu de sun wuce ki nemi driven da zai kai musu". barira tace "to ranki ya daɗe ************************ kusan sati ukku Ta soro ta matsa da ƙiran Nasrim akan tazo suje fada ita kuma bata son zuwa fadane saboda zata iya haduwa da Brr Fu'at wanda hakan zai sa asirin Nasir da take shirin ɓoyewa ya tonu yanda ake neman sa ruwa a jallo nan za a iya ganin sa ita yanzu a ganin ta ma Ta soro ta zame mata masifa ga shegen nacin ƙira a taba ta ƙira dayawa ta ƙira sau 6 a rana akan sai tazo sunje fada so dayawa ma idan ta ƙira rejecting din ƙiran take yi duk abin da zai nisan ta ta da ita tabi abu yaƙi *gidan Ta soro* ta rako jikan ta Ma'aruf wajen mota ta kalli yan da yake damuwa akan abinda yazo mata dashi tace "to amma meyasa ba zaka bari sai Baban naku yazo ba ai yafi daraja ko".? Ma'aruf daure fuska yayi yasha kunu yace " gaskiya Hajiya bazai yuwu ba ana yawan kai mata hari fa cikin mane manta har dan gidan hugaban ƙasa har da yallabai Fua'at Jiji dan gidan Matawalle kawai ki samu Kawu Baban gida ya samu mutane suje tun kafin Fu'at yarigani kin san idan Fu'at ya tura za ace na haƙura tunda gida ne ko". Ta soro tace " kwantar da hankalin ka Fu'at din banza Jiji ma ai ni ce nan na rene shi naci hashin sa ga shegen kashi a wando Mai Babban daƙi tasani wanki amma wai daga fitar da Jiji karatu ingila wai yanzu shima yayi ƴaƴa yo duk daukacin yaran fadan nan kar nake kalon su kai de ka nemi so awajen ita Nasurim din". Nasir da yake zaune a kan benci yana jinsu ya gyada kai yana cusa Earpiece din shi a kunne Ma'aru horn yayi Nasir ya meƙe ya tura get din ya fita yana shirin jan get din yarufe yaga manyan motoci guda ukku sun danno kai gidan Hajja tace Alhajin Allah ne haka zuwan ba zata shima Ma'aruf juyowa yayi ya shigo ganin Baban nasa "Hajja mun same ku lafiya"., "lafiya lau Isiya haka zuwan ba zata in ce de lafiya". nisawa Alhaji yayi yace Hajja ina fa lafiya komai yana shirin lalacewa muna buƙatan addua shine ma dalilin zuwana kinga kudin company nin mune wllh a ka dun ƙule aka saka a wani kasuwan cin shine fa aka samu riba dayawa kasuwanci ne na haɗin gwiwar manyan masu kuɗi to duk kudin a acucu daya ya shiyo kafin manyan yan kasuwan su raba kuɗi kawai wasu ɓoyayyun ɓarashin yanan gizo suke shirin sace kudin yazu yau wata daya kenan suna jan kudin amma saboda yawan kuɗin yakasa faɗa musu sun kuma kulle acucun yan kasunwan yanda su bazasu iya jan kuɗin ba ɓarayin sun kusa kwashe kuɗin wanda mukam oga na idan an kwashe kudin nan an gama dashi hakan yana nufin zamu dawo gida mun rasa aikin mu kenan". Hajja tace " subbahanallashi wannan irin mummunar fata ne Isiya idan ka tsiyace na koma soro kenan ba wannan batun wllh yanda ac ya ratsani wllh ba zan koma wa soro ba". murmushi Alhaji yayi yace dama ta ina zaki koma soro Hajiya ai ko yanzu na rasa aikin da yardar Allah muda talauci ruya tasha ina da ƙadororin da zan saida na kama sana'a kuma Ta soro Plaza kaɗai ya i shamu rayuwar duniya dama nazo me adanyi roƙon Allah gaskiya abin ana buƙatan temako sosai ". Hajja ba zama itace sadaka itace zuwa gun wancan malamin ƙwata kwata ba nutsuwa a tare da ita duk han kalin a tashe cikin faɗa tacewa Idi drive "wai Idi ba nace maka bana son idan ka dauke ni kashiga gidan mai ba tun kafin na fito mai ya hana kaje kasha man sai yanzu zaka wane ce idan mun fito zamu tsaya shan mai". hakuri Idi yayi ta bata ta tace "to ina jiran ka anan je kadawo kauye zamu nufa". ta zauna akan bencin da Nasir yake Nasir ya cire Earpiece din sa yace "Hajiyar mu ni kwana biyu bana ganin walwalan ki duk kin canza lafiya". tace " yo Maddibo ba dole kaga can zawata ba Isiya yana shirin dawowa gida ɓarayi suna jan kudin zasu kwashe yanzu haka na bun zuma malamai sai cimin kudi suke abin yaci tora har yanzu de jan kuɗi nan ake an kasa shawo kan sa". cikin mamaki yace "kamar yaya ja ". "yo wai sabin ɓarayine na zamani a yanar gizo suke ƴan yohuu ne kudin uban gidan na Isiya dana sauran ƴan kasuwa suke ja kudin da bashi da iya ka ". Nasir yace "Subbahalallashi Eh naji kuɗin da yan yahooo suke ja na duniya dama da company su Alhajin ki aciki naji a labarun duniya ai wata guda kenan an kasa shawo kan abin yawan kuɗin ne yasa ya kasa faɗawa da wuri suna ta downloading har sunkai rabi a ka ce". cikin ta kaici tace "Eh abin ya wuce sanin su turawan kan su shine suka ce kowa yazo yayi rokon Allah ashe kai ma kaji. Nasir yace "Hajiya wannan abin ya zaga duk duniya waye bai sani ba manyan kudine fa wanda bazai lissafu ba a ke magana". bayan su hajja sun tafi shiru Nasir yayi afile yace Nasir ga dama ta zo maka me amfanin wasa dashi ajiyar zuciya yaja yace inde zasu bani kaso mai tsoka zan iya tsayar musu da downloading din nakuma bude musu account din su kudin su ya shigo zan gwada sa'a ta inde ina da sa'a zan gwada yace tare da kyada kai yana mirmushi washe gari Hajja tace "ka tabbatar zaka iya kada ya kai ka yaji kunya a idon duniya". Nasir yace insha Allah inde aka hadani da wannan computer da na faɗa zan iya tsayar da downloading din nasu". Alhaji yace " bana tunanin za ka iya duk ƙwaƙwa da son kuɗi irin na bature kasawa sukayi kudin da aka saka za abawa wanda ya ceto kuɗin ba bu irin sa a Nigeria (yooroo Trillion) dubu goma za a bawa duk wanda ya ceto kuɗin fa ai kuɗin yawuce gaban wasa babu shima anan ƙasar tamu nan farin kuɗi de ba wanda ya mallaki wannan su kansu turawan da manyan ƴan kasuwan duniyar idan suka raba kudin mutum daya bai isa yasamu abinda za abawa wanda yaceto kuɗin ba tunda kuɗi fa compny mutum dari ukku ne fa kuma acikin kashi dari na kuɗin za abawa wanda ya ceto kudin kaso biyar". ido Nasir ya razo yace "yallabai zan kwada ". "ok bari na hadaka da mai gida na". sosai baturen mai gidan na Alhaji ya gansu da bayanan Nasir aranan sukayi shirin tafiya birnin na america afili na Nasir yace " ba Naira ba ba dala ba yooroo a lokacin da ya gan shi acikin ɗakin computer din ahankali ya ɗaga hannu sa yayi BISMILLAH ya bara sarrafa computer din cikin ƙarewa irin tasa *Saide muyi fatan Allah yabada sa'a* *BJ* *_TA'ADIN KURUCIYA FANS GROUP_* *WANNA GROUP DIN FREE PAGE NE KINA BIYA ZA'A SAKI PAID GROUP INSHA ALLAH* *WAI WAI WAI WASU KAYA SAI AMALE RIGIJI GABJI KU MATSO KUSA KU JI DON KAR A FAƊA BAKU SAN ME AKA CE BA, SHIN KO KUN SAN CEWA SHAHARARRIYAR MARUBUCIYAR NAN KUMA ZAƘAƘURA WACE TAGA JIYA TAGA YAU MAI SHIRIN GANIN GOBE DA YAR ALLAH MAI TASHE DA LOKACI ZA TA FITO DA SABON BOOK ƊINTA ??? NASAN DUKANKU ZAKU YI TA CANKI IN CANKA CIKIN RANKU KUNA TA TAMBAYAR KAI AKAN CEWA SHIN WACECE WANNAN? KUMA WANE LITTAFI NE? TO KU KWANTAR DA HANKALINKU WANNA DAI SHA HARARIYAR MARUBUCIYAR CE WACE TAI SHURA A KAN FADAKARWA NI SHADANTAR WA TARE DA WA'AZAN TARWA BA WATA BA CE ILLA WADDA KUKA RIGA KU KA SANI, KUMA WADDA TA SABA BAJE MAKU KAIFIN BASIRARTA WAJEN ZAƘULO MAKU LABARAI MASU MA'ANA DA BURGEWA GA KUMA ƊAN KAREN DAƊI MAI SAKA KUNNE MOTSI, WADDA IDAN ZAN FAƊI SUNANTA WASUNKU DA YAWA ZASU CE AI MUN SANTA, TO BA WATA BACE ILLA HAZIKAR NAN FASIYIYAR NAN WATO JAMILA MUHAMMAD DANFAJO NASAN WASU ZASUCE KAI BADAI AUNTY JAMILAR DA MUKE SIYAN BOOK'S DINTA A KASUWA BA? KWANAR DA HANKALIN KI YAR UWA ITA DINCE DAI TAZAU TA FADAKAR DA KU A SOCIAL MEDIA WANDA IN DAI KINA WHAT'S APP A KO INA KIKE A FADIN DUNIYA INSHA WLLAH ZAKI SAMESHI A KAN FARASHI MAI SAUKI NERA 300 KACAL YAR UWA* *SAI DAI KUMA LITTAFANTA KAF BABU ƁARA GURBI BALE A FIDDA ZAKA A CIKI KOWANE DA NASHI KALAR SALO YAKE ZUWA👌🏻 SABODA LITTAFANTA KAF BABU NA AJIYEWA A ƊAUKI WANI GA JERIN SUNAYAN WANDA ZA A SAMU A KASUWA A SHAGUNAN SAI DA LITATTAFAI INSHA ALLAH SUNE KAMAR HAKA👇* *'YA MACE A YAU 1'2'3* *SAMARIN HUTU 1,2,3* *GAGARA GASA 1'2'3* *HALACCIN 'DA NAMIJI 1,2,3* *KUKAN SO 1,2,3* *KISHI 1,2,3* *MATSALAR SO 1,2,3* *SABANIN SO* *YA ZANYI* *TAKAICIN SO* *ALKWARIN MASOYA* *AUREN DOLE* *BOYAYYEN SO* *ZUMUNCI DANGIN KAUNA* *TASKAR ZUCIYA* *ALLURA TA TONO GARMA 1,2,3* *IDAN HAR BA ITA* ```Duk zaku iya samun,su akasuwanin sai da litattafai insha Allah ``` AND NOW *TA'ADIN KURUCIYA* *_TABBAS YANZU NASAN KUN GANO KO WACECE NIKE NUFI😝 TO TO BA KOWA BA CE FACE WADDA KUKA GANO ƊIN WATON_* *JAMILA MUHAMMAD DANFAJO* *_HAƘIƘA INA SANE ZATA BAJE MAKU FAIFAN BASIRARTA A CIKIN WANNAN SHAHARARREN ƘASURGUMIN LITTAFIN, WANDA ZAI ZO MAKU DA SALON BURGEWA MARAR MISALTUWA A WURIN_* *_FAYYACEWA😉 DA 300 KACAL KU KARANTA ABUNKU HANKALI KWANCE CIKIN AMINCIN ALLAH👏🏻._* *ZA KU IYA BIYAN ƘUDINKU TA WANNAN ACCOUNT NUMBER JAMILA MUHAMMAD 2007767270 FIRST BANK, KO KUMA KATIN WAYA MTN TA WANNAN NUMBER'R WAYA 08032987315* *ku garzayo kar ku bari ayi babuku, saboda wannan salon tafiyar daban yake da saura don haka sayen nagari mayar da kuɗi gida sai kun zo* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LW1v9Ljl5aRI0dODlOrRxq [4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* *FURUCINA NE* ( _rikicin babban gida_) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* *29* Nasir tuƙuro yafara aikin da cikin wuni daya yafara ganin nasara cikin kwana ukku Allah ba bashi nasaran buɗe account na ƴan karuwa murna awajen turawan nan kamar zasu ciye shi baya ko ɗaga ido ya kalle su asalima ba jinsu yake ba bayan sati ɗaya bayan wahala tuƙuro Nasir yasamu nasaran dawo da kuɗin cikin account din ƴan kasuwa cikin mintuna ƙalilan labari ya isa ko ina a faɗin duniya labarin MUHAMMED ABDULSAMAD HARUNA ake ako ina Nasir da kansa yayi musu kasafin kuɗin ya rabawa kowa nasa a cikin account din kowa shima cikin wanaki biyu ya gama rabawa wanda da wasu mutum goma sai sunce aikin sati ne dan su kansu ƴan kasuwan sunyi mamakin ƙwarewar Nasir da kuma aiki da gaskiya tamkar nasa atake ya bude nasa special account din ya tura nasa kudin daƙer yasamu daman kuɓuta daga hannun ƴan kasuwa da ƴan jareda da suka da bai baye shi atake aka ne mo basa bodyguard saboda zai iya zama abin farautann wasu a yanzu Scurity din da aka saka masa tamkar wani shugaban ƙasa ahaka da sukaje hotel din ma suka tarar da scurity birjik Nasir shi abin har mamaki yake bashi wai dan shi kaɗai ake duk wannan abubuwan ********************** Nasir kwance akan tafkeken gadon na hotel din daga shi sai boxes sai juyi yake yaka sa bacci awani bangaren tsabar gajiyane ya hana shi bacci a wani bangaren kuma abubuwa ne da dama suke gilmawa tacin kwakwalwar Bran din sa yarasa ma meyake damun sa yaji ana knocking tsaki yayi ja bargo ya rufe rabin jikin sa yace " yes . Alhaji Isaya ne ya shigo Nasir meƙewa yayi zaune yace "sir dakan ka ai da kasa an ƙira ni". "haba oga Nasir ni na isa yanzu haka uban gidan ogan mune yake son ganin ka tun jiya ƴan kasuwa suke masa sintiri wai yakawo su inda kake sun gama meeting zasu baka aiki a cibiyar kasuwanci na duniya tare da albashi mai tsoka shine suke son zama da kai". cikin jan aji da dakewar murya irin nasa yace "gaskiya bazan iya ganin su a halin yanzu ba saide ina son aikin dama shi nafito nema nayi gadi ma balle aiki a cibiyar duk duniya ba abinda zance sai godiya ga Allah ko iya kuɗi da na samu a yanzu nake dashi inde rayuwar daniya ne ya isheni in yi shi a duk inda nake so a faɗin duniya har iya ƙarshen rayuwa ta da har jikoki na baza suga talauci ba wannan ni'ima ne na ubangiji da yasoni dashi so kawai ka wakilce ni dan Allah idan ba damuwa inaso". murmushi Ahaji yayi yace kai waye kai dan gidan waye a ina kafito kallo daya na maka na gane kai wani ne Nasir ko nace maddibo ko ba haka kacewa Hajja ba sai kawai da aka tambayayi sunan ka kace Muhammad Abdulsamad Nasir Nasir kaji wani yaro a company nin mu wai yace yasan ka kaine Muhammed Nasir dan gidan 3 A full Amma nide nasan ba haka bane mai zai kawo dan gidan three brother gadi gidan Hajja kai waye ina son ka fara faɗa min tun kafin ma muje gasu oga dan nasan suma tamayar da zasu maka kenan yanayi ka ya nuna min kai wani ne". "bazan iya ganin kowa ba ahalin yanzu kamara yanda na faɗa amma zuwa jibi Insha Allah zamu gana dasu". dafa kafadun sa Alhaji yayi yana murmushi yace " izzar ka da isan ka kadai ya isa mutum ya gane kai wani ne saide dan Allah ka daure ka fito kaga manyan mutane ne harda shukaban ƙasan america duk suna son ganin ka da ambassador na Nigeria nasan a gajiye kake amma ka daure haba ````yaro da kuɗi abokin manya``` da ƙer Alhaji ya lallaba Nasir ya zura rigan jallabiya ya fito yaga manyan mutanen da ko a da duk yayon sa bai taba ganin suba anyi wani irin karrama Nasir aduniya shugaban ƙasan nigeria ma duk da Nasir bai zoma ya haɗa paty na murnan dan kasar sa ne yasamu Nasara Nasir ya ƙarbi aikin cibiyar kasuwanci na duniya wanda duk manyan ƴan kasuwar duniya sun yarda sun saka hannu amma banda Three brother har saida aka musu barazana da za a iya ciresu a cikin jerin manyan yan kasuwan ta duniya suka yarda suka saka hannu a yanzu babu wani babban ɗan kasuwan da yake a duniya wanda baisan Nasir ba *bayan watanni ukku* Nasir ya kawo duk Family gidan malam Ladan america suna zaune a wani ƙayataccen gida da aka bashi amma shida samarin part din su daya sai mlm da matan sa ya a gajiye sosai yake yana hada hanyan tare da ɗagawa su Aliyu da suke masa sannu hannu zai haura sama Hamza yace "Yaya Baba yace idan ka shigon dan Allah a ƙira sa yana son ganin ka gashi kai kuma idan ka hau baka sauƙowa sai gobe". dafa kansa yayi yace "Hamza nagaji kacewa Baba gobe da safe zan gansa a gajiye nake shiyasa ma na hada ishai da magaruba...... Malam Ladan ne ya ƙatse masa magana da cewa" ah ah ni yanzu nake son muyi maganan dan Allah Nasir kayi hakuri ka saurari wadan nan bayin Allah dan Allah suna son ganin ka sosai har na gaji da basu hakurin za ka gansu duk yanda kayi da naka nakane kome suka maka yaci zuwa yanzu ka huce baka ji hausawa sunce naka sai naka daɗin zama sai bare ba kag...... dakatar dashi Nasir yayi dacewa dawane waya suka ƙira ka ni asani na na daƙile duk wani hanyar da zasu ga wani acikin gidan na nayiwa scurity warning kar abar kowa ya shigo cikin gidan nan kuma na canza layinka ya akayi suka samu sabon acikin yaran gidan nan ne ko zan gano duk ɗan iskan da na kama ya bawa wani number wani agidan nan wllh zakuga ɓacin raina". ya ƙarashe ɓaganan yana kallon yaran a tsorace kowa yace nide wllh Yaya bani bane Malam yace" amma kasan ni wllh nagaji da zaman ƙasan turawan nan waushe zamu koma ne?." Nasir yace "idan an gina muku sabon gidan ku na nigeria zaku koma kai da su Umma da yara matan mazan zasuyi katatu anan ne sannan batun familyna Baba bana son kana shiga maganan ni nasan ba sona suke ba dawani manufa suke nemana kaga alama ai da akace susa hannu dan a daukeni aiki ba ƙi sukayi ba saida aka mu su barazana". Malam yace burina Nasir naka ka sauko daga fushin da kakeyi da ƴan uwan ka wllh kakar kafa ba amagan ganun da bata sameni har gida ta gaya min ba har suna zargin wai ni asiri nayi". murmushi Nasir yayi tareda sauya zancen da cewa "yawwa Baba ka tayamu Addua fa zancen tona rijiyar man nan ya tabbata fa gobe ma zan wuce nigeria insha Allah". "kai kai masha Allah Allah mun gode maka" Aliyu da Umar ne suka tashi suka fara rawa suna cewa yeeeee Yaya kasakeyin wani NASARAN dole aƙiraka mai nasara wllh Yayan mu da rijiyar man futur wayyo kazama me kuɗin duk duniya yayan mu NASIR ba ƙaramin ar tabo sukayi da gommnatin nigeria ba wai bazai tona mai ba amma daya ke manyan duniya suna yinsa akace ayi zabe Nasir da gomnati nan matasa sukace sai Nasir magoyan bayan nasir sun linka na gomnati so 4 bayan da aka iya akabar Nasir zai toni man sa na kansa Three brother gama daya ayau sun sauka a american dan sun kulla aniyar sai sunga nasir awannan zuwan cikin watan nin hudu ba nacin da basuyi ba sun kasa ganin Nasir gashi de zasu ganshi a tv a jarida Hajja a na cewa Nasir yayi nasara an bashi daman tonan mai ta tashi tafara rawa tace "hassada ka mai rabo Muhammad ka tabbata jinin Abdulsamad jinin arziki baka fita ko da naira biyar acikin dukiyar da ubanka ya tara ba amma gashi kayi wanda ya linka na Uban ka DUNIYA MAKARANTA DUNIYA ABIN TSARO ina ma Aisha kina raye kiga yanda hassada yamayar min da jika kunyi hassada *Yabatun Hajja Ta soro ne* 😀 *Meye dalilin thrre brother na ƙin sawa Nasir hannu* *Soryy sis kuyi hakuri ba yawa dan de kar kuga shirune wllh* BJ [4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE* (_rikicin babban gida_) *Assalamu Alaikum* *masoya ina alfahari daku naji daɗin adduar ku wanda suka ƙira ni da wanda suka turamin tes messages Allah yabar kauna na gama aiki lafiya* *ina bawa wanda sukamin magana ta pc ban amsa musu ba haƙuri wllh abinne yayi yawa amma inabi daya bayan daya in sha Allah zan bawa kowa amsa ngd sosai da kulawar ku* 👍 *NA* *BATUL ADAM JATTKO* *30* cikin watanni tara aka gama hako man amma injin na tacewa bashin sa yaciwo saboda ba ƙananun kuɗi ya kashe ba dan kwararrun ma ai'kata ya zuba ai'ki ba dare ba rana ga kuɗi nan danan kudi ya ƙare amma Alhamdulilah ansamu nasaran kammalewa kuma bashin injin da yaji a albashin na wata 6 ma zai iya biya ko ina kaji zancen nasaran Nasir ake a duniya kuma har yau bai yarda yaga family din saba duk wata hannya ya toshe ta ayau su Malam Ladan zasu koma Nigeria an gama ginin su Malam Ladan yayiwa Nasir nasiha sosai akan familyn sa da kuma ya daure yafitar da matar aure a yawan shekarun sa a yanzu kamata yayi ace yacikan ta sunna murmushi yayi a lokacin yana kallon Sadiya saurin sun kuyar da kanta tayi sai kuma ya ɗago ya kalli Malam yace" Baba nakusa fa auren gida nake so ko awai wanda kaga zata dace dani ka hadani da ita". Malam yace "masha Allah amma Sadiya zata fi dacewa dakai da sauri Sadiya ta ɗago kai tana kallon Baban nata shima Nasir kallon Malam yayi ya kallin Mama da Umma ya sun kuyar da kai ƙasa Malan yace "auren ku da Sadiya shine rufin asirin Khaflan idan ya girma ya kan ku atare koda yasan shi waye abin bazai masa ciwo kamar bakwa tare ba koda baka koma gida ba ni zan iya wuce maka gaba na nemo maka auren Halima a Three brother". cikin sauyin fuska yace "wai dama Haliman wancan gidan kake nufi? girgiza kai yayi yace no Baba dade Halima ta wajen kace de da sauki amma ba Nasirma ba". dariya Malam dasu Hamza sukayi har Umma Mama da Sadiya suka sun kuyar da kai Malam yace" ai ni tawa Haliman takace kai ne zaka bada auren ta ga wanda kaga ya dace amma ba kan kaba". da sauri cikin firgice Nasir ya kalli Malam yace "me yasa ban can canta ba ne Baba ". "Nasir har kafi amma ni sonake kazama waliyin yarana ba na burin kazama tsirikina". matsowa yayi kaban Malam din yace " ni kuma irin wannan dattakon naka yasa nake son haɗa jini dakai dawani ne a matsayin ka nace ina son ƴarsa da sauri zai bani amma kai mutum ne marar zulama mai nuna so tsakani da ALLAH bazan iya barin daman nan ta wuceni ba daman mallakan zuri'ar ka ba Sadiya ba ko Zurfa'u ka bani zanyi renan ta tazama matata wataran". dariya Malam yayi yace " to ga Zurfa'u din amma Sadiya da ka bada dama kunsa santa da three brother da ina ga ka bada ita ga jinin ka Adamu Abdulrahaman sun zu tambaya nace kai ne mai bada ita amma yaron ya matsa dayawa sosai". cikin sarƙewar murya Nasir yace "Abbaty kuna son kuci *RIBA BIYU* a kaina kenan mai na muku ne idon ku baya sauƙa a ko ina sai akan zabina, girgiza kan sa yayi yace" awannan karan ba wanda zai ci riba a kaina bazan rasa DAMATA a karo na biyu ba". ya girgiza kai tareda juyawa ya shiga mota Scurity din sa suka rufa masa baya Direbobin suka jasu Umma ta kalli Malam tace haba Malam ka tausayawa yaron nan tunda ya nuna yana son Sadiyan kabasa". "ni bazan basa Sadiya ba mun gama magana da ahalin sa suna da wani buri nasu akan sa idan nayi AMFANI DA DAMAR da nake dashi a wajen Nasir na dage na bashi ƴata nayi son kai kuma na musu shi shigi kuma zuciyar Nasir ba Sadiya ta yake so ba ayan da suka min bayani na gamsu nima ina son haɗa zuri'a da NASIR amma ina da dalilin na na saurin kaɓan tayin da sukamin na Adamu". Nasir bayan ya koma gida da sauri ya cire sut din jikin sa yayi jifa dashi yasake cire Fece glass din sa yayi cilli dashi ya jefa kansa kan kujewa ya rumshe ido yace " me yasa me yasa basa son na samu farin ciki sun san tsawon shekaru nawa ina neman yarinyar da zan mata koda rabi rabin son da nakeyiwa N&N Agrif yarabani da NaNa kai zaka rabani da wanda nake gani zan iya maneji da ita a wannan karan zan cire rauyin baki na ja ra ayin Sadiya Ladan Abbaty zaka tamka kuskure" tunowa yayi da maganan Malam Ladan na cemasa ya auri Nasrim murmushi yayi yace ni nagama da ita tun adaren da nasan Agrif ya kusan ceta bazan iya auran bazawara ba ni nasani da soyayyar NASRIM zan mutu dashi zan koma ga ALLAH amma bazan iya sex da wanda nasan wani yayi ba ai ma wannan ƙazan tane bazanyi tarayya da wani ba no yace yana murmushi ya sake cewa amma de zanyi garkuwa da ita zan aure ta badan nayi tarayya da ita ba Nasrim kinyi gan gancin bawa wani kan ki bayan nayi wanning naki bayan sauƙan su malam ya ƙira malam yana nuna masa serious shi ba maganan wasa yabashi Sadiya amma malam ya kafe akan ya gama nagana dasu Alhaji Abdulmajid jin zuciya ya hassaloshi zai iya ciwa malam mutumci yasa yayi saurin kashe wayan yana hura hanci amma yayi wa kansa Alƙawarin bazai bari wannan ta wuce shiba tunawa yayi da ZUHURAN Maiduguri wanda ashe ƴar uwar sa cema arashi sani girgiza kansa yayi yace no bata da abubuwan da zan iya rayuwa da ita zan auri Nasirm da Sadiya zan maida Nasrim hoto zanyi ta kallon ta idan ta tadamin sha'awana sai na sauke akan Sadiya Nasirm zanyi amfani dake ne kawai saboda ba maccen da nake tunawa sha'awata ta motsa idan bakeba idan kika motsamin sha'awa ta ina da Sadiya wanda wani bai ganta ba murmushi yayi yana ayyana yanda zai dinga yiwa Nasrim tsirara ta motsa shi ya sauƙe akan Sadiya dariya yayi yace *RIBA BIYU* ya sake yiwa kansa murmushi ya kaɗa hannunsa biyu ya meƙe ido a lumshe yana dafa setin zuciyar ya shige bedroom ********************** Nasir ma yau yayi shiren kaiwa Ta soro ziyara a gidan Alhaji Isiya dake nan America dan tafi wata a ƙasan tazo ta kanas saboda shi amma yana busy yasha kira da ƙwarafin ta yaude ya daure zai leka dan yahana tazo gidan sa Nasir yana saka kansa cikin falon Alhaji Isiya cak ya meƙye alaman girmamawa haka Ma'ruf da ƙanin sa Shui'bu ma cak suka meƙe Alhaji zai zube a gaban Nasir ya dafa kafaɗan sa yace "haba Sir". suka zauna still de cikin girmamawan Alhaji ya gaidashe suka zauna M'aruf da Shu'ibu zubewa sukayi suna masa sannu da zuwa Alhaji ya kalli ƙaramin yaron da yake zaune yace kai Mujashid jeka ka kira Hajja ga Maddibon tanan yazo". Mujashid da sauri ya haura sama dakin da Hajjan take tana zaune a kan sallaya yace " sai kifito kiyi welcome din sa gashi yazo". yajuya zai fita tace "kai Amodu magana kayi ban hanaka hadamin magana da kalman da bazan gane ba kaje kayiwa Baban gida ko Fatime". cikin daure fuska bai juyo ba yace baƙon da kika damu mutane a kan sane yazo yana mains parlour na ƙasa...... ai tun kafi Muja ya ƙarasa Hajja ta meƙe tafito tana cawa Maddibo na kamar ta kifa take taka steps din tana cewa "dama sai da nacewa Isiya bana son sama amma ya nace wai yafi rashin hayaniya yo ni a gayan hayaniya nayi zaman soron fada ma gashi yamin asaran fara ganin Moddibo dani zan fara ganin ka kai ɗin ɗan baiwa mai cin RIBA BIYU ne". ~sunan wani littafin JATTKO~ *RIBA BIYA* Nasir ɗaga kai yayi yana murmushi yace "Hajiyar mu sauƙo a hankali yau ina gidan nan har sai kin ce kin gaji". "ni Amina Ta soro zan gaji da ganin Ɗan baiwa ɗan da uwar sa ta haifeshi da Bismillah kai ba bismilla ba harda li'ilafi tayi ta haifoka". ta karashe maganan tana zama aƙasan kilishin da aka shinfiɗa dominta sauƙowa shima yayi yana cigaba da murmushi yace "barka da yamma Hajiyar mu ya zaman jirana"?. "haba Moddibo kabani wahala sosai fa yau satina biyar kenan anan ƙasan nake ta zaman jiranka wllh wai ganin kama wahala ne dashi kai kuma shikenan dagayin kudi sai ka gujemu duk dama ashe kai din ɗane ga dr fanna tiri buroda amma kaje kake mana gadi ranan da aka gano kayi gadi a gidana har da ƴan sanda akaje meman ka ku kuma kun taho nan kaji tambayoyi sai kace nice nace su koraka duniya ko jiya sun zo wai idan kazo na ƙirasu kai Mahadi du bomin number din Hajiya Mariyama tiri boroda". ta karashe maganan tana meƙawa wanda taƙira da Mahadi wayan Nasir yayi saurin cewa "Ah Ah Hajiya kibari shiyasa fa naƙi zuwa miki tun farko kina da yawan magana ni kuma bana son mutum mai yawan magana dan Allah basai kin gaya musu nazo ba". Hajja Ta soro galala tayi tana kallon Nasir tace "kana nufin bakason su san kana nan shikenan na fari bawan da zan gayawa amma dan Allah Maddibo kana yawan zuwa ko idan ni naje kana cewa folisawan ka su na barina ina ganin ka dan Allah kar ka gujeni saboda kayi kudi". ta ƙarashe maganan kamar zata saki kuka tana kamo hannun Nasir tana hadawa da nata ta danƙe Nasir ya sauke numfashi yace" Hajja bazan gujeki ba kawai bana son ne ki fadawa family dina inda nake amma ni bana daga cikin mutanen da suke daukan akwai bam bamci tsakanin mai kudi da talaka ni kawai idan zanyi mu'amullah da mutum ina duba halayen sa ne idan naga ya can canci nayi mu'amullah dashi zanyi ko mai kudi ko talaka asali ma ni duk duniya bayan Mommy na da Agrif da Ayman da Aliyu ba wanda muka shaƙu dashi kamar Baba Yakubu mai gadin gidan mune ina son sa sosai ina zama cikin ma aikatan gidan mu Hajja ni tun kafin na ganki da Baba Jafaru ya bani labarin ki naji ina sonki halayan ki irin daya dana Hajja kakata abin sona a she zaki zame min matakin Nasara a rayuwa ta Hajiya bazan taba mantawa dake ba kin shiga jerin mutanen da bazan taba mantawa dasu ba a rayuwa". sosai Hajja da Nasir da sauran mutanen gidan suke cin fira anan yaci abincin dare Nasir yana kula da Farida da Yusura da suke ta faman yimasa karairaya amma yanuna kamar bai gani ba shi yarasa me yasa yanzu mata suka rainashi in da dane wadan nan matan ko kudi aka masu akace su masa kallo ukku baza suyi ba wani irin kunu yaci ya koma Nasir din sa na ai nishi ya meƙe tsaye yana ajiye (cek) akaman Alhaji da Hajja yace "ba yawa Hajja kinsan yanzu ina tsaka da aikin kudi ne wllh amma insha Allah kudi sun kusa zuwa yanda ko wanka zakiyi dasu". ya ƙarashe maganan yana juyawa Alhaji yana ganin cak din ya wani zaro ido yace "meye haka wannan me zanyi dasu Ah ah dan Allah kabarsu kai da kake da bashin akan ka". murmushi yayi yace "Alhaji ai an biya bashi tun a wancan kuɗin naso na fitar muku Allah yakawo wannan cigaban da in sha Allah duk zai amfane mu kusa Albarka kawai". Ta soro tace "ai Albarka kullum cikinta kake ko baka bamu kuɗin kaba ma cigaba da Isiya yasamu ta dalilin ka awajen aikin su kaɗai ya isa abin Alfahari Allah yamaka jagora ya kare gaban ka da bayan ka". Ma'aruf yace "hakane Sir Daddy ya taka matsayin da bamu taba tsammani ba ta dalilin ka muna godiya sosai mu kanmu a dalilin ka mun haɗu da mutanen da bamu taba tsammanin haduwa dasu ba". haka de sukayi ta godiya har gaban mota suka rako sa Yusura ta zo ta leƙa kanta ta window cikin karairara tace "yallabai zan samu Alfarman number ka tunda kazama yayana ". ɗagowa yayi ya watsa mata wani birkicecen kallon da bata san sanda taja da baya ba shima bai sake kallon inda su Ta soro suke ba ya zige glass din sa driver ya ja *Nigeria Three brother house* Abu ya kalli Hajja da take kuka wiwi ita shikenan ya tabbata bazata sake ganin Nasir ba ido da ido sai de ta hangoshi a tv ni da jikana jikan ma ɗan wajen Abdulsamad ni Maryama". yace" haba Hajja bakiji abinda Ayman yace ba sun dauki duk wani mataki sun shigar da three brother a meeting din da za ayi a wannan watan wanda Dr Fannan zataje kuma nasan In sha Allah zai saurareta duk wannan abin ai bai basu tabayin gaba da gaba dashi bane". "wannne irin gaba da gaba yayi gaba da gaba da kai yanuna bai san kaba yayi gaba da gaba da Abdulmajid ya nuna bai san saba yayi da Aliyu shima yace bai san saba haka Ayman Abbaty kam ma sawa yayi aka wulaƙantashi ashe haka daukaka yake Nasir ya gujemu saboda abin duniya". Mommy tace "Hajja Nasir ba saboda abin duniya ya gujemu ba saide wani dalilin nasa na daban da abin duniya zai ruɗ Nasri da bai bar abinda yake mallakin sa yatafi ya rayu cikin ƙasƙanci ba kawai de dawani dalili amma insha Allah ko bamu hadu awajen meeting ba Mlm Ladan ya min Alƙawarin ganin sa komai rintsi". *************** bayan wana biyu "Abbaty ya haka baka fita bane me yasa kake son wasa da aiki ne da kamar ka fara abin kirki yanzu kuma gashi ka koma shagoɓaɓɓen Abbatyn ka na da can". ɗago da idon sa da yarine yayi jajir yayi yace " Mommy dan Allah ki temaka min rayuwa ta tana cikin matsala Baba Ladan ya nace wai dole sai Ya Nasir ya yarda shi zai bani auren ta Nasir bazai taba bani auren Sadiya ba naga tsanata a fuskan Nasir sosai ranan da muka hadu kuma da na bincika wai shima son Sadiya yake taya zai bani ita Mommy duk duniya bayan Nasrim ban taɓa son macce kamar Sadiya ba Sadiya tana da duk abin da nake so ajikin macce nayiwa su Daddy biyya da sukace na haƙura da Nasrim amma bana jin zan iya hakura da SADIYA Mommy ina jin son Sadiya ne ajalina ina tausayawa Ummu na ta rasa Aiban ta rasa Agrif nima zata rasani". cikin ɓacin rai Mommy tace "baka tausayawa Ummun taka da kana tausaya mata baka jefa kan ka cikin wannan haliba dame Sadiya tafi Zuhuran maiduguri nace kaje ka nemi auren ta kaƙi". "Mommy kin manta itafa Zuhura babban abokina Shamsu ne yake neman ta kuma dalilina suka hadu bai kamata na zame nace ina son taba kumama Mommy kiyi hakuri ziciyata Sadiya kawai take so". "to cigaba daso ko kuma ka kwana a office din". ta ƙarashe maganan tana ficewa kwantar da kansa Abbaty yayi yana lumshe ido america Nasir zaune a ƙayataccen office din nashi sai juya takardan da secretary sa yabashi yake meyasa tun randa aka kawo takardan bai duba yagani ba da yasan yanda yayi yacire ~three brother~ azaman amma gashi yanzu ya makara saboda yanzun nan za ayi zaman meetingn din ɗaga kansa yayi ya kalli agogo lokaci yayi yanzu haka shi kadai ake jira gashi shi kuma shine jaroran taron dole sai yaje za afara ba halin canzawa ta kowacce ƙafa dade ba ashiga bane da sai canza amma yanzu ai kin gama ya gama a fili yace "Allah yasa ma Mommy bace". kallo daya ya yiwa inda take yaji gaban sa yayi wani irin faduwa ganin shi take kallo sun kuyar da kan sa yayi cikin hanzarin sa yake takawa har zuwa inda aka tanada domin sa cikin kwarewa yafara zayyano jawabai game da kasuwancin ƙasa da ƙasa da yanda za a gyara mu'amullah da cigaban kasuwancin ƙasa da ƙasa na duniya ya nisa gyada kai kawai ƴan kasuwan suke wanda cikin su turawa da larabawa da chanis sunfi yawa kansa a ƙasa har ya gama tafi sosai suke masa tare da jijinawa baiwa da basiran NASURUDIN bayan an tashi Nasir bai tsaya gaisawa da mutanen da suke tason su gaisa ba hanyar zamewa ma yake nema amma ta ko ina mutane ne suke tun karoshi da sauri ya juya inda scuritys dinsa suke ya musu alama da kada su bari mutane su zo kusa dashi juyawan da zayyi jiyayi hannun sa ya hade da tattaurar hannun da bazai taba man tawa dashi ba sake ƙasa yayi da kansa ƙafanta yazubawa ido jikin sa yana rawa sosai da sauri ya dakatar da wani scurity din sa dayayi kan Mommy ga dan gadan da hannu amma bai ɗago kai ba Mommy tasa hannu ta ɗago haɓar sa ta seta Fece din sa da nata da sauri yayi ƙasa da idon sa bai bari sun haɗa ido ba cikin ɓacin rai ta ja hannun sa ta fara tafiya dashi da sauri wani bodyguard din sa ya sake yun ƙurin zai shiga gaban su a hankali Nasir ya girgiza masa kai yana masa alama da yabari su wuce kuma kar yayi gigin bin su yawanci mutatan cikin mamaki suke binsu da kallon duk da wasu dayawa sun san MOMMYN sace direct motan ta ta wuce dashi jefashi tayi a back seat ta rufe ta zaga ta shiga gefin nasa da sauri driver shima ya faɗa yaja bodyguard din Mommyn suka rufa musu baya gidan mommyn suka nufa basuyi wani tafiya mai nisaba yacusa hancin motan wani ƙayataccen gida fitowa tayi ganin bashi da niyar fitowa yasa ta zaga ta bude masa a taƙaice tace "zaka iya fitowa ko". sake ƙasa da kai yayi ya zura ƙafar sa daya yasake zuro ɗayan sai kuma yafito da gan ganjikin gaba daya Momny kama hannun sa tayi suka nufi falon sai da suka je tsakiyar Parlour ta saki hannun sa ta kalleshi sama da ƙasa tace "ba shakka komai yayi maka dai-dai dolle ka manta da wacece Fanna Nasir ni zan dinga turawa ana baka baki ana roƙon ka dan ina so na ganka za ka dinga wulaƙan tani Nasir har kayi kudin da zaka min haka?". cikin rawar murya yace "Mommy ki gafir ceni inason bin umarnin kine Mommy bayan umarnin Allah bana wanda ya can canci nabi umarnin sa sai ke Mommy zuciya ta ta a zabtu da rashin ganin ki Mommy idan natuna kalaman ki akaina sai naji duk na tsani kaina Mommy nayi sanadiyar jefaki cikin ɓacin rai Mommy amma Mommy bayin kaina bane SO ne na yarda SO masifa ne na yarda dan Allah Mommy ki ya femin ban gujeki dan kaina ba saidan umarnin ki kince bakya son ganina nikuma duk abinda bakya so bana fatan yinsa Mommy na azabtu Mommy dan Allah ki bani umarnin ɗaga kaina koda kallo daya ne namiki Mommy idona yana son ganin ki gan gan jikina ya azabtu dan Allah Mommy na kalleki koda shine abu na ƙarshe da zanyi aduniya ninason ganin ki Mommy ko duniya na mallaka bai kai rabin farin cikin kiba ba abinda zan mallaka aduniya wanda zai.......... bai ƙarasa ba tajashi ta mannasa da jikin ta ta saki kuka sosai cikin kuka tace "Nasir me yasa me yasa me yasa kayiwa ƴar uwar ka haka Nasir ka jefa rayuwar NASRIM a garari me yasa bakayi duba da Nasrim jini na bace". a hankali ya zame ya zube a gabanta "yace Mommy so ne nayar da so masifa ne Mommy Son Nasrim shi yake sarrafa rayuwata Mommy tun tana ciki na sha gaya miki macce zaki haifa kuma ni zaki haifawa kuma idan kika haifeta ni zan fara daukan ta sai kawai na ganta a hannun Agrif mai makon naji haushin Agrif sai naji haushin Nasrim Mommy a duk sanda nayi yunƙurin zan nuna ni nake son Nasrim sai AGRIF yayi min wani abin haushin da zanji sai kawai na huce akan Nasrim da farko Mommy wllh ƙuruciya ce daga baya kuma borin kunya ne ban gayawa kowa ina son Nasrim ba amma ina gayawa Allah nasha zuwa hajji da umara ina DAWAFI a ɗakin Allah dan na samu NaNa ta cikin sauƙi har aka saka ranan auren su da Agrif Mommy nasha yiwa Nasrim kyauta ba tare da sanin taba nasha turamata kalaman soyayya Mommy ki bani dama akwai abubuwan da zai gaskanta wannan abin da nake gaya miki Mommy ki yarda dani nasha bawa Nasirm kyauta cikin shikima ba tare da kowa ya gane ba dalilin yi mata rapping a tunanin na Agrif zai hakura da ita yabar ta ne sai kuma cikin yaran nan ya shiga Allah yagani ban soba amma na dauka na yarda nayi babban kuskure ki yanke min ko wane irin hukunci amma Mommy dan Allah ki janye kalmanki na bakya son sake ganina kar na sake dosan inda kike nasha wahala Mommy nasha ruwan da cikina ya kasa karɓan sa naci abincin da ban zaji zan cishi ba na kwanta a inda ban zaci ɗan adam yana ƙwanciya ba Mommy ki yafemin nayi kuskure ki hukunta ni zan zama bai biyayya da umarnin ki. zama itama tayi damar a wajen ta ɗago haɓar sa murmushi tayi tace "to na baka umarnin ka kalleni.... da sauri ya ɗaga ya suba mata idanuwan sa da suka rune kalan ja tana masa murmushi shima murmushi yayi ga hawaye yana sauko masa saida yasha kalon ta yakamo hannun ta biyu yace "Mommy dan Allah karki sake cewa na barki nasha wahala na azabtu kullum addua ta Allah ya kawo min wannan rana da zaki janye kalman na baƙya son gani na Mommy bani da komai bani da kowa sai ke Mommy dan Allah ki cigaba da daukana a Nasir din ki na da wanda kike so da kauna Mommy ba kwanciyar hankali da farin ciki a cikin rayuwata idan ba sanya idon ki da Albarkan ki Mommy a bin barin ciki da yasameni banyi farin ciki ba sabida banida uwar da zan runguma muyi farin cikin tare tasa kamin albarka Mommy ban san uwar da akace ita ta haifeni ba amma Mommy nasan Abbana nafi son ki akan Abbana Mommy daukar ki a matsayin uwa danayi ne yajamin nauyin bakin da narasa Nasrim ina son daukan ta tamkar wanda muka fito ciki daya amma so baya shawara baya kuma duba can canta ~SO~ hatsarine Mommy So mugune so baya adalci Mommy nayi nayi na daure masa saida ya a zabtar dani yarayu acikin jini na Mommy bansan tunani ba sai na NaNa ta bansan mafarki ba sai da ita mommy nayi kukuren rashin furtashi har na rasata a karo na farko Mommy ki bani NaNa na gyara kuskurena kar na rasa ta akaro na biyu bazan iya daukan da amatsayin ƙanwa kamar yanda nake yaudaran kaina ba a matsayin matar aure na nake son ta". "ai ko karasa ta dan saura sati biyu auren Nasrim da Izza da Humaira". arazane ya meƙe yace "Mommy tunda har nariga na furta bazan rasata akaro na biyu ba saide ayi duk rikicin da za ayi mommy wllh bazan yarda wani ya auri NASRIM ba Mommy ki tausaya min ni namiji ne ma buƙaci inason kasan cewa da macce sosai amma zuciyata Nana kaɗai take ƙayatamin sai Sadiyan Malam Ladan da nake ganin zan iya maneji da ita saboda ita ma tana da duk abinda nake so ajikin macce amma idan ban samu Nasrim ba itama bazan iya auren taba saboda nasan banida nusuwar da zan mata adalci nafison na fara auren Nasrim kafin Sadiya Mommy mata biyu nake sonyi mace daya bazata iya dauka na ba ". taɓe baki Mommy tayi tace "Nasir ba kunya ba rufi to itama sadiyar ta Abbaty ce saide ka nemi wasu kai.... katse ta yayi da cewa "ummm Mommy za ayi rigima kenan ki sa a ran ki Nasrim da Sadiya matane ne tunda ina dake bani da damuwa mommy na ta saba bani duk abinda nake so". Mommy tace " duk abinda kake so wanda nake da iko akai ba amma wanda bani da iko saide hakuri kacire son auren Nasrim aran ka Nasir a bune da bazai taba yuwuwa ba Nasrim bata son ka bazata taba zaman aure da kai ba takawo wanda take so HABIB ɗan gidan shugaban ƙasa ". wani irin dariya Nasir ya kece dashi yace "Mommy idan za ki iya temakona ki temakeni idan bazaki iya ba ki samin albarka wllh a wannan karan bazan bari ba na farko ma na barine saboda Agrif dan uwana ne amma yanzu zan bawa kowa mamaki ita kuma Nasrim kwana ukku kawai zaki bani bayan an daura aure sai ki tambayeta idan tace bata sona na miki alkawarin sakin ta ". "Nasir ni kuma ban baka daman neman auren Nasrim ba saboda wasu dalilai amma ada tana budurwa nafi kowa son hakan yanzu ka makara Nasir idan kaje three brother kayi FURUCIN kana son Nasrim bazan yafi maka ba". a wani irin tsorace yake binta da kallo a hankali ya meƙe tsaye yana dafa setin zuciyar sa "Mommy da gaske kike serious baki yafemin na auri Nasrim ba ". gyada masa kai tayi cikin wani irin amon rauni wanda bata dama tsammannin nasir a izzar sa yana dashima yace "Mommy koda hakan zai zama sanadinyar da ƙushewar rayuwata ne zaki rasani Mommy NASRIM ce farin ciki na". "Nasir ka koyi samu da rashi kayi hankali ba komai mutum yake so zanyi ko yake samu ba idan ka rasa Nasrim bazaka rasa wata ba kabarwa Allah kaji". karasa me ƙewar yayi yace "MOMMY na bari ne saboda umarnin ki ita ma Sadiya na barwa Abbaty ita zanjira naka abin da ALLAH zanyi dani". ya ƙarashe maganan yana sake danƙe setin zuciyar sa kamar zai fisgoshi *masoya mu hadu a pg 31 danjin yanda zata kaya shi burin Nasir na ya maida Nasrrim garkuwar tada sha'awar sa zai cika ita Nasrim zata yarda da auren sa* *Batul Jattko* [4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE* ( _rikicin babban gida_ ) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* *31* Mommy ma meƙewar tayi ta reƙe hannun sa tace" ina zuwa".? "Mommy gidana". yayi maganan cikin shagwaɓan sa irin wanda ya sabayi mata juyo dashi tayi suna fuskan tan juna tace Nasir bakayi missing dina ba in da dane sai mun kusa kwana muna fira duk da bamu taba jimawa bamu hadu ba kamar na wannan karan shekara guda bamuga juna ba ba waya". "Mommy kafin ki tafi zan dawo inason na dan hutane". girgiza masa kai tayi tace"Nasir yanzu zamu tafi gida yanzu haka Aliyu ya gama duk wani shirin tafiyar mu a yau zamu tafi idan akwai abinda zaka dauka agidan naka ƙafata ƙafar ka muje ka dauka mu wuce airport". "Mommy zan iya binku zuwa next week dan Allah ina da uzuri"?. girgiza kai tayi tace " Nasir tare dakai zan tafi inason ganin Mama Emaka kuma Baba ya kafe wai sai da kai zamu tafi inason neman gafaran Mama." Mommy tana shiga falon gidan Nasir tacikaro da hotunan su wani tabkeke na ita dashi ta zubawa ido ya dafa kafaɗan ta duk suna murmushi baza ta man taba ran birthday din Zeenat ne saina shida su Fayya ya rungumo Fayyat da Khaldum a gefe da gefen sa sai Khaflan da ya lanƙayo wuyan sa ta baya duk kansu dariya suke kamar ka ƙirasu su amsa ƙarasawa tayi wajen ta shafa fuskan Khaldum da Fayyat afilin tace "Allah yajikan ku". tana ɗaga kanta taci karo da tafkeken pic din Mama Emaka da shiganta na Igbo tana tsaye a haraban coci farinta yananan sai de ta tsufa sosai agefen nata na Hajjane ta hakince a tsaƙiyar Parlour ta cikin tum'tum sai wani hoton family har su abu da su Muwadda Izza da Humaira da Nasrim ne kawai babu a ciki sai Aiban da tana tunanin alokacin yarasu dan ga Aiban Ƙarami a ciyar Agrif da sauri ta juya zata tambayeshi ina yasamu pic din Emaka taga ya haura sama zama tayi acikin kujera tana bin hotunan da kallo harda wanda sukayi da Baba Nasuru sunyi kyau dagani a india ne inda yake kai shi ganin doctor ta shagala da kallon hofunan ya futo tana son tambayar sa in da ya samu hoton Mama Emaka da kuma yanda akayi ya musu hoto ba da sanin suba dan su adaukan su Nasir baya hoto amma taga yawani sha kunu ba wasa taɓe baki tayi ta meƙe tace "muje Aliyu na jiran mu". haka de Mommy ta sako Nasir agaba har nigeria nasir acikin girji ƙin kula Aliyu yayi nunawa ma yayi bai san dashi ba Mommy da Aliyu suna hada ido zasuyi murmushi suna mamakin fushin Nasir kamar bashi yayi lefiba daga ƙarshema fito da laptop din sa yayi yafara aiki Mommy ko jakar ta ta zuge ta dauko Qura'anin ta tafara karantawa Motoci ne sukaje taryansu airport dare da bodyguard sai faman fuɗawa Nasir ake shiko cikin Izzar sa yake takawa idan kagan shi zakace baƙin cikin zuwan yake nan ko farin cikine fal aransa ayau zayyi arba da Nasrim Khafalan Abdul da su Ummda drive yanayin parking scurity sukayi kan motan da Nasir yake bude masa sukayi Nasir ajiyan zuciya ya sauke yana ƙarewa haraban gidan nasu kallo shekara guda rabon sa da gidan uban sa shikenan yanzu yadawo cikin ta gyara zaman black glass din sa yayi yana dan sakin fuskan sa hango Baba Yakubu dayayi yana ta zuba masa kirari ahankali yafito da ƙafarsa ya fito yana dan sakin murmushi Baba yakubu yace " garo da garo sai rabo duk wani babba sai Babba wanda yagaji bai saba ba ai ai'kin da wuyar sabawa sai ɗan gado arziƙi jini yake bi NASARA KO GANI KAFI MUTUM NASARA MAI WUYAR FADANCI GOSHIN JIRGI MAI WUYAR KARAU SAI DAN GADO". Nasir bin ma ai'katan yayi yana basu hannu suna nuƙewa amma yana sake matsawa cikin sakin fuska yake amsa gaisuwar su daga ƙarshe ya rungumo Baba Yakubu yana tsakar masa murmushi yade kasa magana har Mommy ta shige parlurn Hajja shima sakin Baba yakubu yayi ya dauru bayan Mommy Hajja rungumo Nasir tayi ta saki kuka tace "oo ni Maryama Nasuru kaine farin cikin gidan nan me yasa ka gujemu". zamewa ajikin ta yayi yana lalashin ta ya zube agaban Abu da Daddy yace "Daddy Abu....... sai kuma muryar sa ta fara rawa yakasa ƙarasa maganan kawai ya kifa kansa a ciyoyin ABU yana sauƙe numfashi shafa kansa Abu yayi yace "please my son karkayi kuka kai jarumine jarumai basa saurin kuka musamman cikin yaran su" yaƙarashe maganan cikin tsigar wasa". "Abu kugafar tamin kaida Daddy wllh ban wulaƙan taku da son raina ba saide kawai dan banason kuce zaku tursasani zuwa gida ne wanda nasan hakan halakane a gareni dan zan sabawa umarnin Mommy na Daddy ku yafemin duk lefukana Daddy na san na ɓa ƙanta maka nayi Repping din ƴarka aranan auren ta Abu na ɓa tawa ɗan ka AGRIF dare mai mushimmanci nayi sanadiyar jefa ka cikin rashin lafiya Abu idan baku yafemin ba Allah bazai yafemin ba kunje ne mana na wulaƙanta ku na nuna ban san kuba nacuci ahali ........ da sauri Abu ya girgiza masa kai tare da sa hannun sa na dama yatoshe masa baki Daddy saukowa yayi akan kujeran ya ja Nasir jikin sa yace" my Son mu mun yafe maka dama ba kaine mai lefin ba an hukunta masu lefin.......... "Daddy nima mai lefine na rasa me yasa nayiwa ƴan uwana da banida kamarsu NASRIM da AGRIF haka yasaki kukan da yake dannewa tun shigowar sa gidan Khaflan da Abdul ne sukazo suka faɗa jikin sa suna murnan ga papa wayyo ga papa hannu biyu yasa ya rungumesu yana tambayar su ina su Muwadda sukaje su kace uncle yaje daukosu a gidan gyaran gashi Izza da Humaira cikin ladabi suka zo suka gaida shi haka Fajji ƴar gidan Mala yayan Mommy na maiguguri wanda zatayi kusan sa a dasu Nasrim amma budurwa ce itama cikin ɗoki tace "my brother ga sister dinka da baka santa ba." Nasir kallon ɗaya yamata yagane eh family su ce dan ga kamanan da Mommy har farin ta farace tas kamar Mommy amma dayake ita yar zamanice ta hada da mai tazama kamar zabiyan gyaɗa kansa Nasir yayi yana son yace ƴar wajen waye amma miskilancin sa ya hana kawar da kansa yayi yafara magana da su Musanat da suka shigo yanzu da gudu suna rige riken faɗa fasa ya kamo hannun Musanat yace "my daughter kin girma me kike cine murmushi yarinyar tayi tace "papa bakomai.... Ummda tace " wllh papa musanat cine da ita komai ci takeyi sunan tafa ci TARA Allah har yafi so 9 ma takeyi". murmushi Nasir yayi yana kallon tsantsar kaman Ummda da Aiban hatta maganan su iri dayane jayo yarinyar yayi yana shafa kanta yace " daughter ai kwara tayi ci taran bakiga tafi Muwadda ba". ya ƙarashe maganan yana kai hannun sa wuyan Musanat Musanat tace "Allah Papa ka hana su cemin ci tara". yace " daughter barsu su fada ai ci lafiya ne wani a gadon asbiti yake sai de ayi ta saka masa ruwa kinga keko kina da cikekken lafiya yanzu koda Boss zaki iya karawa." ya ƙarashe maganan yana sauƙe idon sa akan Khaflan wani kallon raini Khaflan ya watsawa Musanat amma bayyi magana ba Hajja tace ina Aisha ina wannan wanda akayiwa rowan imani". Nasir yace "har yanzu bai dena dukan suba Son kadena sune fa manya yayun ka ne Ummda ce kawai ƙanwarka". Khaflan yace "ni ina ruwana dasu". yayi maganan yana rungumo Mommy yace welcome my Mom nayi missing naki thank kinzomin da papa na," tureshi Mommy tayi tana meƙewa tace "dallah ɗagani ni naje nawatsa ruwa sai yanzu ka ganni". Hajja tace "dama ko ƴan maiduguri sunzo suna can part dinki". cikin murna tace "har sun ƙaraso gobe sai lagos kenan". ta ƙarashe maganan tana me ƙewa ta kwashi tarkacen ta tafice Nasir sauƙe numfashi yayi yace "Daddy Mama Emaka fa ta mutu na kasa gayawa Mommy yanzu idan munje ya zamuyi'". Hajja da su Abu sun jajanta mutuwar Emaka saboda Mommy ta kwallafa rai akan tanason ganin mahaifiyar ta Hajja tace " tun yaushe tarasu ".? Nasir yace "zatayi shekata goma da rasuwa ayanda ƴan uwanta suke gayamin". Mommy taji daɗin ganin su Baba danginta dayawa suka zo Mala Sharif da sauran su Humaira da gudu ta faɗa jikin Nasrim tana murmushi tace " He loves me and I love him very much wllh bayan Khamal ban zaci zan fada soyayya haka ba Zarran yacika namiji wow wllh yafi ya Kamal iya soyayya kodan damafa Kamal haɗin gidane". tureta Nasrim tayi tace" Lallle Humaira ko kunyar idona baza kiji ba ki fito a hannun dan uwana ki zauna agabana kina ambaton kina son wani". Humaira tayi murmushi tace "koke da kukayi soyayya da Agrif kamar zaku cinye juna naga yanzu kin bawa Habib dama. "cikin sauyin yanayi Nasrim tace "ya zanyi Aisha a take taken su Abu tabbas idan ban fitar da miji ba wllh zasu min dolle da wanda ban sani ba amma wllh habib baya cikin jerin mazajen da nayiwa kaina buri kuma ma nifa soyayya da aure ahalin yanzu basune agabana ba du du du shikara daya da rabi da mutuwar mijina awani matsa sai na fitar da miji akan me". Humaira tace "pls sis wllh ganin mu duk kan mu ukku a zaune a gidane ya janyo hakan yanzu ba ga Izza ba shekaran Aiban biyar da rasuwa ai basu matsa mata ba saida mu muka ƙaru yawan mune yakawo hakan kuma idon mutanen duniya akan mu yake saboda wannan abubuwan da ya faru especially make amma kinsan wani magana danaji ɗazu a falon Hajja wai an baida kudin auren ki dana Izza ke da izza an muku miji baza abawa Habib kema itama Izza baza a bawa Zayyat ba an fasa saboda wasu matsaloli da suka ɓullu wai abin yaban mamaki to suwaye mazajen naku kuma fa shirye shiryen biki ake daga anzo daga lagos za a daura aure". Nasrim tace "ban gane ba anayiwa bazawara auren dole ne kuma yama za ayi a ce an bai da kudin auren mu mu ba muji ba". Humaira tace "kude zuba ido tunda bamu san manufar hakan". duk gidan kowa yace sai yaje lagos har Hajja da take kushe arna dayake safgar yawone tana wajen ga gaiyar yan maidukuri awani ɗan ƙaramin jiri nasu na family maicin mutum 34 suka shirya tafiyan gasu suda yaran su har ƴan maiduguri su arba'in da ɗaya ne dan haka yaran yawanci a cinyar mutane suka zauna Nasrim itace kusan ta ƙarshen shigowa dan haka tana shigowa saura seat din mutum biyu kuma ajere dan haka adayan da zauna bayan ta Bukar ne ɗan gidan yayar mommy da matar sa sai daga gaban ta izza da Fajji tana shirin gyara zaman ta kawai sai taga mutum yana shirin zama a gefen ta cikin ɓacin rai ta fara kalle kalle amma ina ba wani seat sai ƙwaya biyun zama tayi tana daure fuska shiko ko kallon ida take bayyi ba ya zauna cikin izzar sa Nasrim zama tayi tacigaba da wayan da take ƙamshin turaren sa yana tariyo mata wani abu jitayi gabanta yafadi domin bazata taba banta wannan ƙamshin ba a take taji wani irin ɓacin rai ya ziyar ceta amma ta daure tacigaba da waya da Habib har jirgi yatashi Nasrim tajima tana waya tunkun taji networks ya ɗan dauke bata jinsa sauƙe wayan tayi tana murmushi Fajji da take gaban su tajuyo tace "kai sister irin wannan dogon wayan haka ba sararawa kewai baƙya gajiya dawaya ne baki da wani lokacin sai na wannan koɗaɗɗen meyasa ba kya gajiya .?' murmushi Nasrim tayi tace " because my souls and spirit boid with his blood". zaro ido Fajji tayi tace "rushin ki da jinin jikin ki hade yake da nasa lalle kam ba gajiya cigaba yar uwa Murmushi Nasir yayi ya kwantar da kansa sosai ajikin seat din yakai bakin sa setin kunnnen Nasrim idon sa alumshe ahankali yanda ba meji sai ita yace" most of the time whats ours heart desired may not happened So tari abinda zuciyo yin mu keso bashi yake tabbata ba wani irin mugun kallon ta watsa masa amma ina ido sa alumshe kamar ma bashi yayi maganan ba wayan tane yasake rin Habib dinne kuwa dauka tayi tare da gyara zaman earpieces din ta tacigaba da sauraron zaƙaƙan kalaman Habbib a lagos Mommy tasha kuka jin Maman ta tarasu sai ƴan uwanta wanda yanzu Nasir ya gama wadata su dayawa daga cikin matasan yabasu aikin yi wasu a america wasu anan nigeria su Mommy sunga kar ramawa awajen wadan ba addinin su daya ba kwanan su ukku ƴan maiduguri suka wuce sai ƴan kano ma suka juyo ƴan gidan malam Ladan sunkawo wa Nasir ziyara Nasir sai tambayar ina Sady yake Ummu tace da yamma zasu zo ita da Zurfa'u da yamman ko sai gasu fir Nasir ya hanasu tafiya har dare kuma shi bawani fira yake da ita ba ana gama cin abincin dare ta kalli Mommy da Ummu cikin kunya tace "zamu tafi ". sukace to madalla ku gaida gida Mommy tace "gashi Abbaty bai zoba yatafi Abuja yana ma hanya amma nasan kuna waya ko".? ta ƙarashe maganan tana kallon gefin da Nasir yake wanda hankalinsa baya ma inda suke Sadiya ta durkusa a gefin sa tace " bro we're leavings now Zamu tafi . " Nasir yace "wait a little while please My sister ". taɓe baki Nasrim tayi ganin yanda yake baza idon sa akan ƴar mutane *********************** *bayan sati biyar* yaune yakama daurin auren su Nasrim amma ita da Izza basu san wa za'a aura musu ba abinda yake bawa Nasrim mamaki yanda Mommy ta zage tana ta yiwa Humaira da Izza gyaran jiki amma ita tace banda ita har tafara jin daɗi a tunanin ta ko banda ita za adaura auren sai kawai yanzu Garba wani mai aikin su yake gaya mata harda su har an daura tayi tayi yafaɗa mata da wanda aka daura yace ah ah dariya Humaira tayi tace "to ke meye damuwar ki nasan de su Daddy bazasu cuceku su baku mazajen da bazaku soba kuma nasan ba sadakan ku zukayi ba kai koda sadakan ne duk wanda aka kaiwa ku ai an masa gata musamman ke da kike da kayan aiki nide fatana Allah yasa ba kishiya dan wllh idan aka kawomin irin ki a matsayin kishiya duk son da nake mishi zan hakura na nemi daidai ni tun kafin zuciyata ta buga tunda de shi ba dangin waliyai bane balle yace zai iya kwatanta adalci". taɓe baki Nasrim tayi tace "idan kuma tafini komai da kike gani ina dashi fa?". Humaira tace "da wuya idan za a samu komai da komai ɗari bisa dari ummmm kede wllh ko wacece ina tausaya mata". ******************** da dare Abu da daddy suke ƙirasu bayan sun masu nasiha Daddy yace kuyi biyyaya da mazajen ku kamar yanda kukayi ada ƙaddara ta rabaku yanzu ma haka musamman ke Humaira babban gida zakije ki zauna lafiya da cowa." sosai aka musu nasiha tare da basu sadakin su sukayi godiya suka ƙarɓa Nasrim ganin har za atashi ba agaya mata waye mijin ba yasa ta cire kunya tace "Abu nida Izza wa aka aura bana". Hajja tace "ungo naki rasa kunya ɓeran tan-tan Izzatu batayi magana ba sai ke". Abu yace ku shirya gobe za akai ku keda Izza da yake ba a ƙasan nan mazajen ku suke ba ita Aisha yau za a kaita idan kunje can zakuga zabin da muka muku duk da ku kuke da ikon zabawa kanku mazaje a matsayin ku na bazawarai amma bamuyi kurkure ba dan mun nemo muku mafita kuma idan kukayi biyayya ba kuyi kuskure ba kuyi hakuri sosai watarana zaku ci riban abin musamman ke NASRIM sai kinyi hakuri saboda mijinji yana da bauɗeɗen hali amma mutumin kirrine ki masa biyayya bisa umarnin mu............ *TO MASOYA DAN JIN WA AKA AURAWA NASRIM DA IZZA KU TARENI A PG 32 NGD SOSAI DA COMMENT DINKU* 👍👍 BJ [4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE* (```Rikicin Babban Gida```) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* ```Marubuciyar``` *DAMA TA* *AMFANIN SOYAYYA* ```NOW``` *FURUCI NA NE* *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻 https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* *32* Nasrim sai juyi take tanajin hayaniyar ƴan daukan Amarya ba abinda yake mata yawa cikin brain nata sai Furucin Abu na cewa mussamman ke Nasrim sai kinyi haƙuri dan mijin ki mai bauɗeɗɗen haline to mehakan ke nufi waye mijin tsaki tayi mitss akaro na ba adadi tace nide koma waye bai isa ya boɗa ni ba wllh". Izza de duk gabanta yana faɗuwa duk da ran ta ba daɗi amma idan tayi duba da harda Nasrim da take ƴarsu akayi wa dulen ba da sai tace dan sunga ita marainiya ce aka mata haka haka de taci gaba da shiga cikin jama'a duk da Hajja ta hana taro amma dangin mijin Humaira sun shiyar ƙayatattcen diner da zasuyi idan an tashi kuma gidan ta za awuce da ita Humairah tasha kuka wanda ko auren ta na fari batayi ba tunda na fari agida ne tamkar ba aure ba taji yanzu gashi zata rabu da gidan su gidan daɗi bayan duk an tafi wajen dinner din Mommy ta shigo ta sameta zama mommy tayi akan bed seat din tare da janye blanket din tace "haba daughter wai meyasa taurin kanki yayi yawa ne izza da yake ba asalin ƴar gida ba ma tayi haƙuri tayi biyayya sai ke duk kinbi kin tsangomi kanki ai sarai kin san halin Abun ku zai ɓata miki rai kuma koda kinje banason wani lefi yafito ta ɓangaren ki ki zauna lafiya da mijin ki". "Mommy ki naji fa Abu yace wai nawa mijin sai nayi hakuri dashi yana da ɓauɗeɗen hali taya zan iya rayuwa da mai ɓaudedden hali nida nayi rayuwa da miji mai saukin kai mai saurin yafiya mai kwantar da kai ko nice da lefi idan mun samu tsaɓani shi zai zo yayita bani hakuri Mommy kinsan ni bani da hakuri ina da saurin fushi da zafi taya zanyi rayuwa da shi ni wllh tun ban san saba danaji ance mai ɓauɗeɗɗen haline na tsane shi saboda tun ina yarinya nakejin Hajja tana ƙiran wanda nafi kowa tsanan sa da mai ƁAUƊEƊƊEN hali ko tace BAYAHUDE shiyasa ana amma ba tan hakan naji na ~NATSANE SHI AN DASA MIN TSANAN SA TUN KAFIN NA SAN SA~". murmushi Mommy tayi tace "idan kuma akace shi bayahuden nefa ya zakiyi?". da dauri Nasrim ta zaro ido tace" Mommy dena faɗin haka bazai ma yuwu ba hakan bama zasu fara ba wllh har kinsa na sake tsanan mijin dan Allah ki bari". Murmushi mommy ta sakeyi tace "shi kenan na bari amma abin da nake son gaya miki shi kansa mijin bai san ke matar sa bace dan haka inason idan kinje kar ki nuna ke matar sace har sai yafurta miki yana son ki ta yanda zakiyi daraja a idon sa naso ace ni na rakaki amma ance ni Izza zan raka ke kuma Umman ku zata rakaki amma na nemi alfarmar awajen su Daddyn ku na kar agayawa shi mijin naki ke matar sace zaki wanashi yanda kikeso kuma yana mutuwar sonki sonda ko Agrif baya miki rabi rabin sa amma ya kasa nunawa saboda girman kai shiyasa duk gyaran jikin da akayiwa su Izza ke ba a miki ba idan kuka dai daita kar ki yarda ki bashi kanki sai kinzo an miki gyaran jiki kinji Allah ya miki Albarka yasa kwanciyar hankali jikin rayiwar ki". gaba daya kan Nasrim kullewa yayi awajen dinner kama dangin miji sunyi kara sosai suka nuna suna farin ciki z da shigowar Aisha familyn su sun shiryawa bikin sosai Humaira da ɗan mutanen ta irin su Amiran dr Hafsa Zahra da Izza basu fi goma ba sai suka renawa kan su sosai ɗangin ZARRAT suka nuna shi ɗan gatane ko ina waƙokin ango Amarya ne yake tashi daga manyan mawaƙa wani wanda ALI JITA yayi yafi tafiya da hankalin mutane mai tajen _MUYI RAWA MU CASHIR EMMA TA GA ZARRAT ANGON ƳAR TA HABA AISHA INDON MATA MUYI RAWA MU CASHE_ ƴan mata ne masu kyau da aji suke juyi aciki dama familyn UMARU ƊAN ƘWALLI ba de kyau ba kwata kwata three brother basu zaji ɗan ƙwalli zasuyi wannan gagarumin bikin ba saboda shekara daya tak da rasuwar Matar Zarrat din da tarasu a haifuwar fari Zarrat tun Humaira tana budurwa yasota kamar ya mutu da bai sametama yace bazayyi aure ba ya tsallake ya tafi karatu har yazama professor da yadawo dole aka tursasa masa auren wata cousin sister din sa Asmau amma a haifuwar fari ta rasu Alhaji Ɗan kwalli Babban mutum ne da yarike muƙamai da dama a nigeria ambassador a ƙasar saudia minister mai anan ƙasar gomnar a garin kano dade muƙamai mai da dama wanda har yanzu ana damawa dashi kuma yana cikin dattawan da ake ganin ƙimarsu a fannin son cigaman ƙasa Zarrat shine ɗana biyu a wajen Ɗan ƙwalli sai ƙannen su mata ukku wanda du suyi aure biyu ma ba a ƙasan suke ba matar auren sa daya Hajiya Zainab faɗin murnan da wannan ahali sukayi na haɗa zuri'a da THREE A FULL ɓata lokacine Event kam yayi dan center din da suka kama ma shine ƙololon mafi tsada kuma Humairah tayi kyau ba ƙarya ba me ganinta yace ita ta haifi Abdul ko da yake nawa suke ma dan de an musu auren wuri ne suna ƴan 18 zowa 19 akayi auren su sai yanzu zasu cika shekara 28 dan haka har yanzu akwai wasu ƙawayen su ƴan mata wasu dayawa yanzu ake auren su gashi daga Izza har Nasirm da Humairan Allah yabasu kyan jiki Ummmmm wani kallon yana gidan Humairah da yake a Badawa lay out fadin haduwar gidan ɓata lokacine saide muce Allah yasa gidan tane yakuma kaɗe fitina washe gari Ummu da Nasrim suka wuce america Mommy da Izza swizerlad sun sauka lafiya gidan sai masu gadi ba kowa cikin kiɗima Nasrim take bin hotunan ƴan gidan su da yake birjik a parlour da kallo musamman na Nasir wanda shi yafi yawa sai abinda yasake ruɗata kamshin turaren sa jitayi bakin ta yafurta *kode shine* da sauri tace subbahallashi Ah Ah Ah bazai yuwu ba ta dafe ƙirjinta da hannu biyu wani irin sauƙe numfashi take da sauri da sauri kamar mai asma Ummu tayi saurin ƙarasawa gunta ta kama hannun ta jin kamar numfashin zai tafi yasa tace " please what is you,re doing Nasrim yaka mata kiyi tauwakkali fa". damƙe hannun Ummu tayi cikin rawar murya tace "Ummu wa aka auramin dan Allah ki gaya min tunda munzo promise bazan bijire ba zanyi tauwakkali". Ummu tace "Halima kina da wutar ciki tunda munzo ai zaki ga kowaye ko dayake kunyi ma kokari ade yaran yanzu kafin asamu masu biyayya irin naku sai an tona to inaso ki cigaba da kakurin Insha Allah bazakiyi da nasani ba a rayuwar ki duk ɗan da ya farantawa iyayen sa shima Allah zai faran ta masa daga ɓan garenki kar muji kar mugani wanda iyayen ki suka baki shine rufin asirin ki Nasrim koda ba zabin ki bane kiyi hakuri wata rana sai labari shi dama rayuwa ba duk kan abinda mutum yake so yake samu ba burin duniya baya taɓa cika saide mutum yayi juyi yajisa a cikin kabari aranan buri yake ƙarewa ba duk kan abin da ake so ake samu ba ki tashi muje mudan watsa ruwa murama sallalin mu". sama suka waura ɗakin ƙashe suka shiga acikin jerin ɗakunan biyar na saman ɗakin da suka shiga fes a share amma ba alaman ana amfani dashi dan ba komai a kan mirror haka gadon ma ba bed shit kai tsaye bathroom Ummu ta wuce ba bajimawa tafito daure da towel daya a ƙugunta daya tarufe jikin ta cikin sauri Nasrim ta sun kuyar da kanta dan har yanzu tana jin kunyar Ummu a matsayin ta na tsohuwar surukar ta meƙewa tayi tareda daukan kayan da zata saka idan tayi wanka ta shige bathroom din dasu anan tayi dressing din ta cikin wani riga dogon riga pich colour bajajje daga ƙasa ta sama kuma daidai jikin ta balefi yafito da matsayin boobs din ta sosai yayi mata das da ita gawani ƙamshi na musamman ajikin kayan Mommy ce tayi mata sabin ɗunkuna ta kife kayan da turarukan wuta irin nasu na maidunuri bata san da zaman jakan ba sai da zasu fito tace bada wanda ta dauko zata tafi tace ta bata ta ƙarbi nata ta bata wannan kuma yawanci ɗunkun nan kayan wanda zai kama jikinne wai wannan da ta dauko shine ma na mutumci sai english wears na gayu masu bayyana sirrin jiki a daya jakan Ummu kallon ta tayi tace "masha Allah zaki ruɗa ɗan nawa damma Mommyn ku ta kafe kar akaya masa ke matar sace amma dan Allah Nasrim duk wanda kika kani a matsayin mijin ki rumguni kaddara shi kaddara yaƙine idan yacimaka ba yanda zakayi amma ki dage da addua addu'a tana ko kuwa da kaddara kinji". gyada kai kawai tayi ita ta gaji da wannan hakurin nan da ake bata ita yanzu so take taga waye ne." Ummu tace "yawwa my daughter Allah yabaki ladan biyayya dana aure muje falon ko". suna taka step 3 daga sama suka ga yana shirin shigowa palon cikin shigar sa kamar kullum maroon din suit sai farar t'shit daga ciki da Nicktile baki yasha stockng daganin yanayin sa a gajiye yake cefa jakar hannun sa yayi akan kujera ya cire suit din saman shima ya jefa yasa hannun yaɗan sassauta daurin nicktile din sa ya jefa kansa cikin kujera a mugun gajiye ya sauke numfashi tareda lumshe ido ya kwantar da kansa ko socks din kafar sa bai cire ba Nasrim dan ƙarewa tayi a wajen ta kamo hannun Ummu ta matse kamar zata karya jikin ta ya dauki yara cikin rawan murya da in ina tace " Ummu ba shiba ne ko dan Allah kar kice shine".? kasan cewa parlourn babban ne kuma shi yana kujeran bakin kofa bai ji maganan Nasirm ba da sauri Ummu taja hannun ta suka koma ciki "Nasrim kar ki saki Daman ki Nasir de shine ƙaddaran naki da muke ta baki ƙakuri dashi kuma yana sonki sosai kina da daman da zaki juyashi yanda kike so Nasirm auren Nasir shine rufin asirin mu musamman Khaflan". "Ummu na tsane shi bana son koda ganin sa yazan yi na zauna dashi". "kin tsane shi ba zakiyi biyayyar ba kenan Nasrim meyasa kike da shegen taurin kai ne to nabaki shawara kibi a hankali sarai kinsan Nasir yafiki iya shege duk abin da kike ta ƙama yafiki idan kin bi ahankali ki samu salama idan kinbi a zafi kan ki ai dama Hajja ta fada ke zumace sai da wuta haba tun agida nake lalashin ki ko su kamal da suka kashe miji miji da yara baki ƙullacesu kamar haka ba wllh zan fita harkan ki haba mutum sai kace kin fito a kafuran farko me Nasir yayi ne haka ...... ganin yanda Ummu ta dauki zafi tana ta fada yasa ta saki kuka tace "Ummu zanyi biyayya daga ɓan garena ba za aji komai ba wllh ban zaci ƙaddara ta zata zomin da haka ba wllh da a auran min wannan bayahuden gwara ace an auramin kuturu makasho jashili wllh taya zan fara rayuwa da wanda ko sunan sa bana sonji white tayi maganan tana cigaba da kukan YA ALLAH Ummu yazanyi ? ya zanyi nayi rayuwa da wanda ya gama da rayuwata ina ma YA Allah ya dauki raina kafin yasan ni matar sace Ummu yayi wani FURUCI a kaina kwana ki FURUCIN sa ya tabbata kenan yace min watarana sai nayi ~bauta a ƙarkashin sa sai ya maida ni cikekiyar ƴar issakar sa sai nafi ko wacce macce bautuwa a ƙar kashin sa har kashin sa sai na lashe~ me yasa su Abu basu duba raunina na ƴa macca da takeda dama ɗaya tak a yaruwa ba suka kawo ni kabari ba tare da na mutu ba". girgiza kai Ummu tayi tarasa yanda zatayi da Nasrim cikin ɓacin rai tace "shi yasa nace abari na raka Izza dan kinfi ƙarfina Hajja tace Izza surukatace ce bai kamata naraka ta ba". da sauri Nasrim ta tsayar da kukan ta tace "surukar ki kuma Ummu ? da sauri ta gyara maganan ta da cewa "Eh mana tsohuwar matar ɗana Aiban". Nasrim tace "nima ai surukar kice matar Agrif" "Eh amma ai ke da Izza ba ɗaya vane ita barece ke kuma kafin kizama suruka ai saida ƙika zama ƴata ko". shiru Nasrim tayi Ummu taja hannu ta tace "ki nutsu zamu fita kar ki bada ƙofar da zai gane ke matar sace da wuri".. Nasrim a zuciyar ta tace nima hakan nake so ayanda suka barshi ahaka suka sameshi jin takun takalma yasa ya bude idon sa akanta ya sauƙe da sauri ya meƙe zaune dan atunanin sa ko mafarki sane bai tashi ba jin Ummu tace "Nasara ko gani kafi mutum gatan Mommy shalelen Hajja". meƙewa yayi tsaye yace "Ummun mu wai sauƙan yaushe get man yace anyi ɓaki nashigo falo banga kowa ba tunani na ko yana nufin sunzo sun tafine tunda ban tsaya na saurashi ba sauƙan yaushe Ummu ". ya karashe maganan yana neman wajen zama Ummmu tace "saukan tun 2na rana ". "ok welcome haka zuwan bazata". Ummu tace "wllh kuwa kasan tare akasa ranan auren yaran nan to sai na Nasrim aka samu matsala da dangin mijin sukace sun fasa shine da zaman nata haka mukace kwara mu kawota nan tayi karatu aure nufine na Allah idan lokaci yayi sai ayi". sauƙe numfashi yayi yace ok yayi kyau". Nasrim samun waje tayi ta zauna a nesa dasu sosai Ummu tace "to bakayi welcome din sister din takaba". "Ummu ni zanyi mata welcome ummm am sorry for you.? tode koma meye de ni kunga ajibi zan koma tare zan arku amana Daddyn ku yace akawo maka dan Allah Nasir ka kwantar mata da hankali tana cikin damuwa duk wanda yace yana sonta idan abun yayi nisa ya mata wulakanci yarabu da ita kaga dan gin Habib bamu zaci zasu mana haka ba amana ku zauna lafiya kaji ko d..... da sauri ya da katar da Ummu da cewa "Ummu kina nufin kin kawo min ƙatuwar guzuman nan ta zauna dani impossible ba zata zauna min a gidana ba wllh yama za ayi ayi haka muhar ramata ce ita ko kuna son abinda yafaru a baya yasake afkuwa bayan kuskuren baya har yanzu bai gyaru ba idan dole a americas zatayi karatu gacan gidan mu na family taje ta zauna nima sai na dauko mata su Muwadda tana kulamin dasu amma ba gidana ba kuma ni bana karɓan amana saboda girman sa ni waliyi ne da za kawomin wata guzumar bazawara cikin gida hale halin ta ɓatawa Mommy ni wllh duk abinda yafaru ba ruwana bazan iya hana zuciyata a abinda take so ba". daƙer Ummu saida ta haɗa da su Abu sannan ya yarda Nasrim zata zauna dashi Nasrim taso yaƙin musamman idan ta tuna da kalaman sa na ~guzumar bazawara~ abin yana mugun ɓata bata rai wai zata ~ɓatawa Mommy shi~ zaka ka aikin ɓaci wato sai nacire tsoro na kafe zuciyata na koyawa wannan guys din hankali ranan da Ummu zata tafi Nasrim tasha kuka da yamma Nasrim tafito dining area dan neman abinda zata ci dan tun safe bata fito ba sanye take cikin english wears rigan robane kuma hannun bes ne dashi pich colour sai bakin wado three Quatars shima ya zauna ajikin ta sosai gaba daya ya bayyana halittan heeps din ta ga rigan kamar ka kamo boobs din ta gashin kan a maje ba gyara ba wani makeup a tare da ita bude komai ta fara tana neman abinda zata iya ci ba zato taji mutum yayi ƙara juyowan da zatayi ta ganshi dafe da maran sa da sauri ta dauke idon ta dan wani mugun gani da tayi ita bata taba ganin gaban namiji ya tashi haka ba kuma acikin wando kamar ya zungura dogon ice aciki jikin ta ya fara rawa da sauri tayi hanyan step amma ko taku ukku batayi ba ya caf kota cikin slow voice din sa yace " ai dama nasan haka zata faru me yasa baki sutur ta jikin kiba". cikin rawar murya da in ninan bata san sanda tace "A ah ban san zan samu mutum anan ba ka sakeni". kallon ta yayi sama da ƙasa still de hannun sa ɗaya dafe da maran sa yace " dama nasan hakan zata faru ya zasu hadani da tsohuwar bazawara second hands wanda ta gama sanin komai ina saurayi zata ɓatani gashi ƴan iskan nawa duk sun gudu sun barni to ga shawara tunda kema Habib yace bayayi da second ki zomana muyi maneji kafin na samu na bude tawa matar idan kin a mince ki gayawa su Daddy su daura mana aure daga can a yau ayan zu nake son a aura min ke kafin na auri Sadiya nan da 3 week murage zafi yayi maganan yana saka hannu al'juhun ya dauko yawan sa yana dan nawa yace MOMMY ki gayawa su Abu yanzu nake son a aur ............. *sis mu hadu a pg 33 comment din ku yafara sanyi nima typing yafara sanyi ko* *Bj* [4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE* *NA* *BATUL ADAM JATTKO* 33 Mommy ki gayawa su Abu yanzu nake son a dauramin aure da wannan bazawaran gashinan ta sani gaba sai kuka takemin wai sai tarama abin da namata ta samu cikin su Fayyat nikuma nace nayiwa Mommy alƙawarin bazan ƙara aika ta hakan ba ganin karta jefa kanta cikin wani hali yasa nace bari na gaya miki adaura auren sai ayi komai.' cikin dauriya yake maganan ganin yanda yanayin sa ya canza gaba ɗaya maran sa ta ƙulle jiyake kamar ƙafafuwar sa bazasu iya daukan saba jiran amsan Mommy kawai yake Mommy daga nata ɓangaten sai data murmusa lalle dama Nasir yana ƙarya yanzu to mema zatace masa ne tana jin yanda yake sakin nishi ummm ummm ummmm shiru tayi tana sauraron sa tun Nasir bai kai saurayin ba tagane zayyi jaraba dan so dayawa tana kamashi cikin wani yanayi kuma baya boye mata komai baya jin kunyar ta jin shiru yasa yace "Mommy kice wani abu zafi zafi washh..... "Son lafiyar ka kuwa ".? "Mommy ba lafiya ". "me yafaru". "Mommy bazauwara". "meye kuma bazauwara". "Mommy Nasrim ce". "ok ita Nasrim dince tasaka gaba dole sai tarama abinda kamata". "ah ah Mommy gatanan ma ta matseni". dariya mommy tayi tace "Nasara goshin jirgin mai wuyar karau din Nasrim ta matse to shikenan ta rama idan zata iya." ta ƙarashe maganan tana shirin kashe wayan yace" wait mommy seriously fa". "to Nasir ni da nake nan ya kake son nayi maka ai yanzu kunfi kusa kuma kai da kake saurayi ma ai ka mallaki hankalin kan ka balle ita guzuma cikin ku ba wanda zanyiwa faɗa saide nace kowa ya iya allon sa ya wanke tasa tafis sheshi". "cikin slow muryar tausayi yace "Mommy aure nake so zan iya faɗawa wani hali ni ba mazinaci bane ina da tsantsanin wllh ina tsantsanin wasu matan itace kawai nake ganin zan iya komai da iya nayar da tsaftar ta Mommy kiji tausayin na wllh ina da bukata ". "Ok hakan ya nuna ba Nasrim bace take da buƙata kaine kenan".? "Mommy ita ta janyo aida ina zaune lafiya kuma auren ai na wucin gadine ni idan na auri Sadiyan gidan Malam Ladan sai na saketa kinga bamu aikata saɓo ba kenan". Mommy tace "babban saɓo ma kuwa ai aure ba abin wasa bane da za a ginashi akan wani sharadi ya zaka aureta idan kuma kasamu yanda kake so ka saketa sai kace Haliman mahaukata ko kuma wanda aka wanka da ruwan hanji". "Mommy ina nufin idan bazata iya zama dani bane saboda ni mai lefine a wajen ta zan iya bata daman rayuwa da wani amma yanzun ina bukatar temakon ta kafin na auri Sadiya ". "kaga Nasir banason rashin hankali da wauta irin taka to wai ni ina son da kace kanayiwa Nasrim din". "Mommy nasan bazata soni bane yasa ai ". "to idan ka auretan ta ƙarfi zaka mata tsaya kaji iya shawaran da zan baka ka nemi so na tsakani da Allah awajenta idan ta amince kazo mana da maganan aura kai sai kace ba namiji ba". tana gama fadan haka ta kashe waya Nasrim da tagama gajiya da jan hannunta cikin nasa daya danƙe sai alokacin ta ɗaga idon ta ta sauƙe cikin nasa gabanta taji yayi wani irin faduwa ganin yanda launin idon sa ya koma kamar ba nasa ba yayi wani irin ƙanƙancewa kamar mai shirin bacci sai bazasu yake a jikin ta sauke nata idon tayin da sauri tanjin gabanta yana wani irin bugawa idan tace bataji wani abu ba tayi mugun yin ƙarya yarrrrr yarrrrr taji gashin jikinta yana meƙewa bata san sanda ta furta "wannan wane irin mutum". ne ba afili "Nana nima ban sani ba dan Allah kibani hadin kai nasan kema kina so ina da malamai a garinnan zansa su daura mana aure yanzu mommy taki yarda please myluv nasan banida bakin baki hakuri shiyasama ban fara ba ayanzu idona a rufe yake bana ganin komai". ahankali Nasrim ta zame hannunta acikin nasa gyara tsayuwarta tayi tare da dan ne zuciyar ta cire duk wani tsoron sa ta juya masa baya tayi taku kamar ukku ta dafa dining da hannun ta ɗaya ɗaya kuma ta kama ƙugunta wannan tsayuwar nata yasake dulmiyar da tunanin Nasir jinsa yake kamar mahaukaci juyowa tayi tana murmuushi idon ta jikin nasa tace "NASARA ashe kai barazanan naka daga nesa ne izzar bame tsawo bane ban taba tunanin zakayi saurin yin laushi haka ba ban kawo akaina zaka juyu ba a mazan ma ina zaukan ka jajircece ashe kafi flour laushi ashe tantirancin naka ma bai kai ba ina ma wanda suke girmamaka suke maka kirari da goshin jirgi sugan ka ahaka man ba jirgi ba ko keke zai iya tureka ahalin yanzu ka dauka Mommy ma irin kace wawa mai halin dabbabi ni Halima zakayi auren wucin gadi dani HALIMA ABDULMAJID HARUNA bakaji daidai ba baka fashimta ba ba kan san wacece Halima ba". matsowa yayi daf da ita har tanajin yanda saukar numfashin sa yake tsauka yasa hannu ya juyo ta ita tare da dafa kafadun ta biyu da hannun sa yace "sarauna mulki izzza jin kai duk wani ɗa namiji dayake dashi idan yazo gaban macce ajiyeta yake NANA dan kin kirani da wawa ko marar matsayin bazan damu ba saboda soyayar ki ita ta sarrafa rayuwata tun ban san taba har nazo na santa NANA tun ranan da muka hadu a gidan Ta soro kika dubi tsabar idona ni Nasir kika kirani da ```dabba wawa bayahude ɗan iska``` na tambatar wa kaina ke ta musamman ce jininn ki zanyi dai-dai da nawa banason matata ta kasance mai torona kamar yanda wasu mutane dayawa suke sorona tun danake ba wanda ya taba zagina haka a gabana daga iyayena har malamai na nayi mugun jijina miki NANA ke ta musamman ce nasha wahala mutane suna ganin kamar nacika zafine nacika izza wllh zafin soyayar ki shi yake sarrafani NANA ke kikeda daman gyara rayuwata ke kikeda daman juyani yanda kikeso wllh bawani asirin Mama da Kamal da yasa na aikata abin da nayi miki sai so tun ina yaro na sawa so suna masifa ne bai san tausayi ba bai san kara ba baya duba can can ta da yana du ba can-canta da nawa bai sauka a kan kiba dan ni adaukana zan dauki ƴar gidan Mammy a matsayin kanwa uwa daya, da so yasan tausayi da ya ragawa Agrif alokacin da yafaɗi agabana yana kukan na fita a rayuwar ku da so yana da kunya ban yiwa ƴar Mommy haka ba da so yasan kara da ban yiwa matar Agrif rapping ba Nana ban can-canci ki soni ba ni kaina ina tuhumar gaina da lefuka da dama wanda bazaki yafimin ba Nana sonki shine babban jarrabawar da Allah ya dauramin wanda nasani shine ajalina adama kwananane kawai agaba amma yanzu idan kika auri wani ba niba wlllh bazan rayuba. ya ƙarashe maganan yana zubewa a gaban ta tare da sun kuyar da kai dariya Nasrim tayi tace zaka iya bautamin". da sauri ya giɗa mata kai cikin in ina yace "eh eh zanyi komai kikace zanyi". "ok zaka iya lashe ~kashi na~ ?". "eh eh cinyewa ma zanyi nayarda". shiru nasrim tayi tana sake zuba masa ido anya Nasir dinne ma kuwa yanzu idan ta yarda yaci bulus kenan ita abin ma mamaki yabata ya akayi Nasir yazama araha haka amma baza ta bari wasan ya ƙare a haka ba kallon sa tayi sama da ƙasa tace "to yanzu yaka keson ayi kenan kana son na baka kaina ne ka tanadi amsan da zaka gayawa yaron da zai zo idan akayi hakan kamar yanda ka tanadi amsan da zaka bawa Khaflan idan yasan shi waye". "Nana ba ina nufin zina ba yanzu zansa adaura mana aure ne". "ummm ga ƴar tsana Nasrim ko to tsaya kaji ko maza sun ƙare a duniya ba abinda zanyi dakai bazan soka ba kashi na kuma wllh yafi ƙarfin ka lashe wllh dan nafi kowa tsanan ka babban burina na ga ka wulaƙanta ƴan yahoor din sun kwashe kudin su ka koma ga bara akan titi ai kudinne kawai darajan ka badan suba bame kallon ka". "NANA kina nufin baki tausayamin ba dakika ga ina gadi agidan mutane Allahn da ya hallicemu ma ya yana tausayawa wanda da yanada arziki daga baya yazo yarasa yafi tausayin sa akan wanda dama talakane". "wannan kuma duk kai kasan su nide na sani zuciyata bazata taba rarda ta so koda mai irin halinka ba" ta ƙarashe maganan tana takawa inda step din yake numfashi ya sauke yace " ni na godewa Allah dayabani dama da ikon sauƙe nauyin da yake kaina na sauƙe dakon da nayi sama da shekaru dayawa ayau ban damu ko ki soni ba" sai da yaga shigewart ya zauna akan kujera ruwan da yakani acikin goran mai sanyi ya dauka murfin ya fincika da ƙarfi ya saki ruwan a kansa yanajin yanda sanyin ruwan yake ratsa jikin sa sai da yaga ƙarewar ruwan yayi jifa da roban ya kwantar da kansa jikin kujera yana sauƙe numfashi can ya tashi yana taka step azafafe ya shige ɗakin sa bathroomr ya shigo ko kayan jikin sa bai tsaya cirewa ba ya fada kicin bathtub sai da yajima sosai cikin wannan halin ya cire kayan jikin sa ya cillar ya jawo shower ya dauraye jikin sa ya yafito ya jawo tawel ya dara a ƙugun sa ya fito ahaka ya faɗa gado yafara juyi sai da ya hada da magani kafin yadan samu ya nutsu yayi shiru ya dinga tariyo abinda yafaru tsakanin sa da Nasrim wani uban asher ya maka yace "(ni me yake faruwa dani ni ) tashi yayi zaune da karfi yace "impossible me yasa na kasa control din kaina na dawane ido zan kalli wannan ƴar renin hankali na sayawa kaina raini awajen ta why why". Nasrim tana shiga ta farajuyi akan gado tarasa wane fassara zatayiwa kanta najin tausayin Nasir da tafara ji tuno da yanayin da ta kansa yasa ta rintse idonta da ƙarfi tanajin wani abu tana mata yayo tabbas tasan ita macce mai kusan ci da sha'awa tun tana budurwa so tari azumi takeyi ita made kasa baccin tayi tana tuno kalaman da ta dinka jifan Nasir dasu tabbas tasan bata kyau taba koma meye ai yanzu mijin tane nisawa tayi afili tace uummm to yanzu ko ya yake anya idan tace zata barshi a haka bata cikin fushin Allah kuwa to idan yaje ya sauƙe buƙatar sa awaje fa jitayi gabanta ya faɗi sai kuma tayi tsaki tace sai yaje ai dama halinsane nide an hadani da jaraba kawai tashi tayi ta shiga bayi dauro alwala amma tana dubawa taga wanka ya hau kanta tsaki tayi tacire kayan ta tayi wankan mai shaɗe da alwala tafito ta dinga rafka lafila da bata san adadin cikin rukku'u da sujjadan ta tana meman zabin Allah har akayi ƙiran sallah a masallacin jikin gidan da yake Nasir yasa an masa masallaci ya temakin musulmai ƴan angurawar kuwa dan dama suna da nisa sosai da masallaci ga idan ba irin su Nasir din da gommati take lallabawa ba wa ya isa yayi masallaci ajikon gidan sa kuma har yasa speaker a cikin americas ta dauko Qur'ani ta fara karantawa sai saida taji an tada i'ƙama ta tashi tayi raka'atul fujjr tana idar da sallah ko shijabi bata tsaya cirewa bata faɗa gado batasan iya lokacin data dauka tana jan bacci ba jin cikin ta yafara murdawa yasa ta tashi wani irin yunwa take ji idon ta ma wani dishi dishi take gani tsabar yunwa a hankali ta sauƙe kafarta ita tama banta da rigan baccine jikin ta adaddafe take tafiya Allah ya temakata tasamu dining da abinci kamar ma guntun da akaci aka rage ne sosai taci abincin da batasan ɗanɗanon saba ta batan da mutum a bayan taba sai jin waya yana ring tayi bata juyo ba dan ta san yana falon kawai yunwane ya hana ta gansa wayan ya dauka yana cewa "ran Baba ya daɗe lefiya a su Hamza wlllh Baba basa karatu yanda yakamata shine na kai su makarantan kwana kuma na ƙwace wayoyin su yanzu sai ranan saturday zasu dinga kawo min ziyara sosai ma kuwa Eh Baba najira baka dauka ba ai jiyan wajen 5 na asuba ko Baba akan maganan sadiya ne 3 weeks yayi min yawa dan Allah ranan friday zan saka wata Aunty a maiduguri zata zo zata zo da ita gobe ko jibi kasa adaura auren kawai shiru yayi can yace ok Allah ya ƙara rinma nagode BABA kashe wayan yayi dai dai lokacin da Nasrim ta saki wani uban tsaki zata tashi cikin mugun ɓacin rai yasa ƙafar sa ya saƙalota sai gata yommm ta faɗa kansa da sauri zata meƙe ya riƙota yace "dawa kike tsakin ".? cikin kakkausar kurya yace "nace dawa kike". da sauri ta dago tana kallon sa dan jin muryar asalin Nasir din sa nada dasauri ta dauke idon ta ganin yanda annurin faskan ya bata bat cikin in ina tace "ba dakai nake ba". "ok nazaci dani kike dan yanzu ina cikin hayyacina ba irin jiya ba danazo a buge kika zamu daman gaya min abin da ranki yake so ya karashe magana yana turata gefe da sauri tayi hanyar sama yasaki murmushin cin nasara dan abin kunyane awajen ta dinga kallon sa da abin jiya gwara ta masa kallon ma shayi Nasrim zama tayi tana tunani yanzu dama duk hakuri da sonta dayace yanayi ashe acikin maye yake lalle tabbas Nasri acikin hankalin sa bazai ce yana son ba bazai ba taba WANNAN FURUCIN BA tana cikin wannan taji ring din wayan ta jawo wayan ta kara akunne ba tare da ta duba waye ba daga can bangaren Humarah tace "shejiya bacci ma kike mutumiyar yan kingama samun duniya wllh bako motsinki to yaya Bag brother ashe ke haka kikayi baban kamu..... Nasrim tace "banason rainin hankali idan wanan gulman ne yasa kika kira to ki kashe dan banida kolacin sa". "bashi bane an samu sabon labari ne kinsan wa izza ta aura kuwa kinga yanda izza ta koma cikin kwanki 3 dan Allah ki daure ki hau online ina no zan turamiki wai ta mayar da sunan ta A'I kin ga yanda take goki dan Allah ki hau kiga abin farin ciki da mamaki............. *Sai mun hadu a pg 34 sis kumin afuwa daganan har ramadan inde posting yakama ranan saturday ko sunday to bazai kasance mai yawa ba saboda muna da biki har karshe wanan nan nagode insha Allah zamu lalaba mu karasa kafin ramadan* bj [4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE* (```Rikicin Babban Gida```) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* ```Marubuciyar``` *DAMA TA* *AMFANIN SOYAYYA* ```NOW``` *FURUCI NA NE* *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* *_________________________________* *34* "dama ina ta tunanin ko yatake ciki ko wa aka aura mata tunda de tana cikin farin ciki Alhamdulillah am happy bari zan hau yanzu amma kinsan Izza mahaukaciya ce bata da Al'kibula ki tuna tana budurwa Ya Agrif yace yana sonta tayi ta farin ciki daga baya da yafiyi karatu Ya Aiban yace yana sonta shima ta amince to mai wannan ina taga kai zan hau naga ko waye". dariya sosai Humaira tayi tace "wllh ki duba WhatsApp hau ki ganta na tura miki gaskiya tana happy sosai yanzu ke nafi ji badan kince ba ƙya son ji ba danace wani abu shawara kawai zan baki". numfashi ta sauƙe tace "ina jinki". yawwa my Nacyn mu kinsan de mafi ƙyan aiki aikin da akayi shi tare da shawara tamkar an haɗa ilimine da hankali a waje ɗaya Nasrim ina shawarar tarki da kiriƙe mijin ki abin da yamiki acikin ƙaddaran gidan mu gaba ɗaya yake kuma kaso 80 cikin ɗari ba lefin Ya Nasir tunda kika ga Iyayen mu da kansu sunyi amanna ku zauna tare wlllh da abinda suka hanngo muku na farko de saboda rufin asirin ƙaddaran Khaflan na biyu Ya Nasir yana mutuwar sonki soyayyar kine duk yajefashi....... "dakata Hummy a ina ya taba cewa yana sona kinji abinda yadinga faɗa jiya harda durkusa min yana bani haƙuri har kasa har nafara tausaya masa kai saura kissi in bashi kaina ganin yanayin yanda yake ashe shi giya yasha a haukace yake kin ji magan ganu kamar gaske". "Nasrim so tari mashayan giya fa idan suka bugu abinda yake can cikin zuciyar su suke faɗa amma naji abakin da bazayyi ƙarya ba yana sonki". "yana son nawa zayyi maganan auran wata wai wannan yarinyar gidan Ladan ko wayake sabon familyn sade ita yake so nikuma duk abinda yamin na karban vagnity abanza ". "Ah ah Nacy kar kice haka shawaran da zan baki ki rungimi mijin idan kince zaki ja abin kece a ƙasa shi namiji naya da daman ƙara aure ya huce haushin sa akan wata so idan kika gyara kanki".. "Humee kinaga ba aure zanyi kuma dan Allah na dace da zama matar mashayi ".? "Nasrim a gaskiya ba maganan auren yarinyar nan da Nasri har anfara shirye shiryen bikin ta saura 2 weeks da Ya Abbaty ai Baban yarinya dattijon alziƙine yabawa su Abu hadin gai sosai ba maganan sadiya amma idan bakiyi hankali ba za a iya kawo miki wanda tafi sadiya wayewa dan Ya Nasir yana da makaman da duk kalan matar da yake so zai aura anan duniya de Nasrim mutane nawane suke neman irin daman ki basu samu ba wllh duk wanda zaice karki ƙarɓe shi amatsayin miji to ba masoyin ki bane Allah yasoki da ni'imarsa ya azurtaki da mijin da mata dayawa zasuyi fatan su samu ba irin sa'ar ki , baƙaramin sa kayya Allah ya miki ba an kashe miki mijin masoyi saboda sassada gashi yanzu Allah ya azurtaki da da rahama sa kinyi sa'a is too much Nasrim giya kuma ai ba kwallan zai manna a goshi yayi yawo dashi ba kuma yana da hankalin da bazai sha yanda zai illatashi ba dan wllh badan kin fada ba wazai ganshi yace yana wani shan giya kuma keza ki iya canzashi da soyayyar ki sai de idan bai ɗanɗani zuman ki ba ni nayarda dake koda wane namiji aka haɗaki kina da abin bashi Nasrim ke macce ce da Allah ya azurta ta kowane ɓan gare kina da ni'ima kiga fa yawanci idan kika zauna 30 minute to sai anga kin ɗanyi naso duk nason da zai rasa under wire da sauran suturan ki yafito ai ba ƙaramin abu bane son timer bake kike cewa sai pad kike sawa ba ke din ta musamman ce wllh ko mata goma ya hada kafin ya samu irin ki zai jima kefa irin ku ake ƙira da matar yara kuma matar dare shi kansa NASIR wllh ƙarya yake idan yace bayajin komai idan ya kalleki ". numfashi Nasrim ta sauke tace " to yanzu yazan shi nayarda da maganan ki na aiki da shawara yafi aiki da hankali kina ga zai bani daman da zanja hankalin sa sannan gaskiya inason jan ajina sosai kamar yanda Mommy ta faɗa saide abin da yake damuna kinsan matsalata ina da zafin (sha'awa) yanzu haka waifa ɗan jefani cinyar sa yayi dayaji nayi tsaƙi atake ma yaɗagani amma bakiga yanda nake jina a jiƙe ba wllh wani lokaci ko bacci kasa yi nake nide an hadani da jaraba". Humairah tace "Eh kina da ni'ima shiyasa ma nake gani Mommy bata miki komai ba saboda tasan kafin kujone sai anyi rigima dan kema gwanar kan kice amma mu ai Mommy ta mana gyara sweety haka yace wllh badan yana ganin Abdul da idon shiba da bazai taba yarda nayi aure ba duk da yasan mijina wai zai iya cewa bashida lafiyane bai min komai ba kuma haka Izza mata tace Ai din nata da ake ta mana ɓoye ɓoyen sa yace mata saide amma ke kam gaskiya ki samu na matsi kuma kidage dashi dan mafi yawan mata masu ni'ima to zaki samesu a buɗe gaskiya". shawarwari sosai ta bata ta yanda zata shawo kan Nasir kuma dayawa ta gamsu dasu Nasrim tace "nagode luv sis amma dan mu gwada shi yana sona ko baya sona zan dinga waya dake idan na daidaici lokacin zuwan sa amasayin ke namiji ce". "ok amma kisan lokacin da zaki dinga ƙira kinsan my HUB ba wasa. tsaƙi Nasrim nayi tace "aikin banza wai hub ai kema Izzar ce bakida al'ƙibilan kin ƙi jiran ɗan uwana dan jaraba". dariya Humaira tayi tace " taf taya zanyi shekara ashirin banji miss ba ke miss yayi arayuwa kema idan kin taba yanzu zaki gane dacan shirmen kawai kikayi na yarda da maganan mutane da suke cewa macce sai takai shekata talatin take bara jin dadin sex ummmm". ta ƙarasshe maganan tana kashe wayan sai da tayi sallah azahar ta bude data tafara cin garo da hotunan Izza da mijin ta datake daura kalaman soyayya amma duk ta yanke fuskan su sunyi ƙyau mutuƙa saboda duk dressing din da suke yana mugun dacewa da jikin su hannun su sarƙe dana juna taso taga fuskan su wani mugun kishi taji ya taso mata a sanda ta zubawa hoton ido tsaƙi tayi afili tace ba dole nayi kishi ba Allah yakani na taya ka kishi Yayana Allah sarki yaya Aiban din mu matar ka taci amanar ka kalaman soyayan ta fara karan tawa na hausa da turanci *RAYUWA DA MASOYI ADUNIYA BABBAN NASARA NE* *YOU ARE THR BEST HUSBAND IN THE WHOLE WIDE WOR ID I LOVRU* *JINDADIN ZAMAN TA ƘEWA KAYYI DA WANDA RAI YA DAUKA ZABIN DANAI SHI NASAMU HAR ABADA KA ƘIRANI TAKA* tsaƙi Nasrim tayi tace aikin banza damma baƙi ne sai uban tsowo ya dararen mutuwa daganin ma bamai kyau bane da mai kyaune abude mana fuskan sa mana yarinya ai tunda kika rasa AIBAN kinyi loosing dan haushi ko magana bata mata ba itama bataga ta mata magana ba wani message taga ya shigo amma ba number nigeria ba takasa gane na wane ƙasane ganin yawan message din yasa ta bude *ko a Cousin ke ta taban ce ina son farin cikin ki ki runguni ƙaddara Allah ne yatsara hakan ban sadaukar dake dan nagazawa soyayyar kiba sai dan ceton rai Nasrim idan ban sadaukar gake a Muhammen ba nayi zalinci Nasir shine yake miki i really love'u kiyi hakurin daurewa Izzzar sa ajinin sa yake wllh nayi miki alkawari zaki juyashi zaki sameshi fiye da yanda kike sommani amma sai kinsha wahala dan my brother yana da daraja shikuma duk abu mai daraja tsada gareshi sai ansha wahala kafin asamoshi duk wahalan da zaki sha baikai rabin na nasir ba nasir yasha wahala baisan damuwa ba sai soyayyar ki nasir baisan shan giya ba saida yarasa ki akaron farko nasrim duk maganan da nasir ya miki idan yasha giya to gaskiya ne amma banajin yanzu zai iya shan giya tunda kina kusa dashi* *daga mai miki fantan Alkari cousin bro A'A* wani dogon tsaƙi taja afili tace "lalle YA ABBATYN nan ma wai ya sadaukar dani ko yaushe na zama tashi da yake wani nuna alaman kamar yayi kyau ta dani dan renin hankali . washe gari bayan la asar taji tana son ta zaga gidan dan ta gaji da sintiri tsakanin parlour da bedroom gidan ba karamin girmane dashi ba ga guraren shan issa kala kala wani part tagani na musamman kusa da gerden daga kanta tayi ta kalli rubutun da akayi ajikin ƙofar *AS ROOM* to me hakan yake nufin ita ko sai ta shiga ta gani takawa tayi tahau kan step din nasa da bai fi 4 ba ta murda handle din abude ko yake iskan farko da ya bugi hancinta kamshin turaren sa ne ahankali ta taka tashiga tana ƙarewa ɗakin kallo wow ɗakin motsa jiki da nasan dashi ai da tuni na zo tayi tayi maganan tana min komai na wajen da kallo bawani abinda babu akayan motsa jiki idon tane ya sauƙa akan wasu na rage Heeps da kuma ƙarawa matsawa tayi sosai wajen na ragewar tana karanta ƙa idojin jiki da kuma yanda za ayi amfani dashi wai dole sai daga ita sai pant da bra zatayi amfani dashi zama tayi ta cire ledojin da yake jikin keken din dan yawanci kayan ba afara amfani dasu ba musamman wannan na matane cire ledan tayi bata sha wahalan jonashi ba dan komai arubuce yake gwada zama tayi akai ya rubuta mata errors dole de sai ta cire kaya dole ta cire kayan ta daga ita sai pant da bra din ta hau tasha wahala dan harda ihun tana azaba amma de komeye inde zai rake mata heeps zatayi ta huta tasake kunna keken ahaka har tagaji sosai ta tashi ta fita sawon kwanaki ukku tayi tana zuwa yaude tayi niyar da sassafe zataje tayi tazo ta kwanta bacci dogon shijab ta daura akan pant da bra nata ta kawai tunda sai tazo zatayi wanka kai tsaye ta dannan kai cikin ɗakin tare da cire shijab din ta take sirrikan halittan ta suka bayyana dan pant da bra din tana dama kamar net yake shara shara pink colour ne yayi mugun dacewa da batar jikin ta saide bran di yadan matse da kallo boobs dinta tayi ganin ɗaya yafi matsuwa yasa tasaka hannu tafito dashi sannan ta mai dashi tare da gyara zaman sa tayi miƙa tana mamma alaman bacci bai ishe taba cikin sauri ta shige cikin keken dan sotake ta gama taje tayi bacci Nasir da tun shigowar ta ya kafeta da ido da sauri ya tushe bakin sa alokacin da ta cire shijab din dan wani ƙara na bazata ne ya kwace masa amma dayake taskanin da ɗan nisa Nasrim bataji ba kan sane yafara juyawa nishi kawai yake fitarwa tare da dafa maran sa yana kallon yanda kugunta yayi das cikin keken sai juyi yake da ita ribo din da takame kanta ne ya zame nan gashen ta mai cika da tsowo da santsi ya zubo yarufe fece dinta wai yaukan Nasrim ta kai Nasir iya kololon da bazai iya jurewa ba afili yace "ya rabbi kagani de kai sheda ne nake bazan zauna da ita ba saboda sheɗan amma iyayena suka kasa ganewa yau kam komai zai iya faruwa bazan iya jurewa ba duk boye kaina da nakeyi saida tabiyoni harnan. ya ƙarashe maganan yana meƙewa tsaye har ya karaso kusa da ita bata sani ba ɗaga hancin tayi jin kamshin turaren sa ya ƙara ƙarfi ahankali taja gashin da yarufe mata fuska idon ta ne ya sauƙa cikin nasa tana ganin yanda idon sa yakoma jikin ta yafara rawa bata gama rikicewa ba saida ta sauƙe idonta akan manhood din sa wani ƙara tasaka da sauri ya sunkuya yace "pls NaN lafiya yayi maganan yana shirin hugging nata da sauri ta meƙe saye tana neman shijabin ta cikin zafi yariƙo hannun ta shima ya meƙe tsayen cikin slow voices din sa yace" NAN tun yaushe kika fara rage heeps dinki tun yaushe kika fara cutata ban sani ba kinsan yanda nakeji dashi kuwa meyasa".? itama cikin mutuwar jiki tace "ina ruwanka sai kace wata matar ka ina buƙatar ragesu ne zaka iya sakar min hannu na"?. "NAN ni kike cewa ina ruwana da abinda yake jikin ki kibani amsan tun yaushe kika fara rageshi kin cuceni ". ya ƙarashe maganan cikin zafi ganin yanda yanayin sa yake ya rikitata gashi daga shi sai boxer ko dan single babu a jikin sa ga shi kansa boxer din nasa ƙasa yakeyi saboda yanda manhood din nasa yake gashi gaba daya sai ƙara kusan tan ta yake kamar ya hadeta da jikin sa cikin in ina tace "yau 3 days ". "ok zakiyi 3 month kina hawa kan wancan yanuna na ƙara rinman maɗokan kinga kowane kwana ɗaya a madadin one month". cikin dauriya tace "idan kuma bana ra ayin fa". murmushin gefen baki yayi yace " ayanzu ra ayina kawai zaki bi saboda responsibility naki duk akaina yake sabawa ba shawara nake baki ba umarni ne kuma kinsani ba a saɓawa umarnin NASARA idan kika sabawa umarni na punishment you're how it goes zan kwantar dake in hau kanki sai in dauko manhood dina in seta da private part din ki kisan ni namiji ne idan kikaji nauyina afili ba acikin bacci ba zaki ragamin". ya karashe maganan yana kai hannun sa bayan ta da sauri ta ture hannun nasa tace " saide acikin baccin amma azashiri wllh banga ɗan matar da zaiii....... bata karasa ba taji yayi wani irin hugging din ta cikin ƙamewar murya kamar ana zaro zancen dan dole yace "Nana komai naki special ne ina son lips dinki especially heeps din ki nan wills find out komai naki shi's good an tsarashi dai'dai bana bukatan ki rake komai inason ki dinga min magana kina turo min lips din ki kamar kina masifa ina jina wani daban ." ya karashe maganan yana hade bakin su Nasrim tayi tayi ta raba kanta dashi ya gagare ta sai da yayi romance sosai ya gigita ta-ta da wani irin salonsa ita de bata san sanda suka zube a kasa ba bata kuma sanda yarabata da bran dinta da pant din ba kawai jin yatsan sa yana yawo a private din ta tayi wani irin nishi itama take saukewa bata san sanda tafurta ''Narrr Narr Narr cusashi.... ahhh." cigaba da wasa da fingers din sa yayi cikin gigita yana cewa Nan wajen akwai tsantsi zayi dadi nima ina so cikin wani irin salo yake binta yace "Nan daɗi ko open ur eyes".. yayi maganan yana kallon fece din ta girgiza masa kai tayi azuciyar ta tana baƙin cikin yanda tayi saurin bashi kanta amma ya zatayi da umarnin gangan jikin ta "to dan Allah Nan nadan saka manhoon dina zafi yake min".? still de girgiza kai tayi tana kai hannuta kan nasa dayake wasa da private din nata hannun sa daya akan nipples din ta cikin muryar tausayi kamar zai saki kuka yace "to zakiyi sucking dina". still ta sake girgiza masa kai "dan Allah Nan wllh ciwo kinji fa wajen yayi maganan yana daukan hannun sa yakai kan abin jin yanda yake a kumbure bata san sanda tayi saurin bude idon taba dago ta yayi ya zaunar da ita ya marairaice murya yace "dan Allah zakiyi sucking dina. wani irin tausayin sa taji shida baisan ita matar sa bace ma ya temaka mata balle ita da tasa ita mallakin sace idan bata temaka masa ba zata iya zama cikin fushin Allah tana cikin wannan tunanin taji yace "Allah zan mutu my Nann open ur mouth open". gigiza kai tayi muyar ta yana hookin tace "ba ƙyau oral sex". "Nana yanzu ma muna cikin fushin Allah dan haka idan zaka sha giya sha ta dubu wllh zan iya jurewa komai amma banda tarkon sha'awar ki Nana". Nasrim ranta ne ya ɓaci tace "jikina kake so bani ba sha'awa kake kafin anjima kacemin kana cikin maye ko". "Nana i really ina sha'awa ki amma de komai naki inaso tatta me irin sunan ki tana da alfarma awajen Nasir Haima Halima ".. cikin wani irin shagwaba yake magana gaba daya yazama ba Nasir data sani ba ya karashe maganan yana jayota jikin sa sosai ta temaka masa kuma ya gamsu ba lefi ita ma kuma sosai ya gamsar da ita tabbas sai yau tasan ashe ana samun nusuwa a romance shi da kansa ya mayar mata da kayan ta har shijab dinta dan sai tsunne kai take wani irin kunyar sa takeji hannun ta yakamo yace my Nana dan Allah permission ki bari adaura bana aure komai zai iya faruwa dagani har ke ma buƙatane kuma gashi iyayen sun hadamu waje daya basuyi duba da hadisin da yayi hani a haɗa macce da namiji baligai waje daya ba to sheɗanne cikon na ukkun su ba banason asamu matsala kin Khaflan zai iya samun ɗan uwa ta bahagon hanya dan Allah ki bari mu halata da jina". " kana saurayi me zakayi da bazaura guzuma wanda gashi yanzu ta lalata ka kamar yanda kayi Furuci ai bazawara sai bazawari ni ina da wanda zai iya maleji dani kuma ni ba maɓu kaciya bace ". "Nana kinsan me na karanta complete degree na biyu akan mata kawai na karanta ta ido ka dai ina gane macce mai sha'awa ta ƙafa ma haka duk matar da zaki gan ta yatsun kafar ta a wauware to tana da zafin filling kuma tana da ni'ima sosai zata kasance mai gamsar da namiji kamar yanda yatsun ki suke ta lip ana ganewa zan tafi office idan nazo zan karasa miki Nan kiyi shawara kafin nazo ya karashe maganan yana daukan boxer din sa zai saka ya bata fuska alaman tsantsani yace "kiga duk kin ɓatamin boxer bazan iya sakashi ahaka ba". yabari ya kalleta da sauri ta kauda kanta murmushi yayi ya matso kusa da ita yace" ya naga kina kalle min abuna idan kina son kici sai nabaki ki cinye sa". azafafe ta meƙe ta fice ɗaga giransa yayi yana tariyo abin da yafaru Allah yagani ba ason ransa ba Assatagfullah wa'atubi ilaika yace afili yana ƙarasa saka boxer din nasa ai dole yadau mataki kare kansa koma waye wanda tace zata aura ya shirya fito na fito da kowa inda wayan sa yake ya dosa da laptop dinsa gani sakonni birjik ta email din sa ya bude message ne aka turo masa kamar haka ~Mai Nasara ina maka fatan al'kairi karayu cikin jin daɗi kaci gaba da winning har karshe rayuwar ka dama if Allah ts making you wait then be prepared to receive more than what~ ~you asked for~ saƙonnin de dayawa duk kuma aƙasan saƙon sai yasa sing A'A shiru yayi waye to AA Abbaty Aliyu no bazasu min haka ba amma zan bincika yace bayan yayi wanka ya shirya zai fita kamar ya shiga room din ta kuma sai ya fasa toma me zai ce mata dan sai yanzu yaji wani mugun jin haushin kansa da baya iya control din kansa ba yana office yaga kiran Mommy dauka yayi yana ɓata fece cikin shagwaɓa yace Allah mommy ina fushi ". "fushi kuma my son ". "Eh Mommy kefa kika ce karna kusanci zina amma gashi yau saura ƙiris ko nace ma anyi tunda duk mun samu gamsuwa". "subbahalallashi na shiga ukku kai da wa haba Nasir ".? "Mommy da Nasrim mana''. Mommy sauke ajiyar zuciya tayi tace "ok kanemi so a wajen ta nace ai sai ayi auren ko". "Mommy baki san ta bane taurin kai ne da ita narasa yanda zanyi na fashimtar da ita yanda bazata renani ba ta kasa". "son fitowa zakayi kanuna mata ita daya kake so girman kai da jin kai bazai tsaya maka abin da kake soba awajen ta". "Mommy wllh duk abin na idan na ganta soko nake zama wllh kamar ma fa tsoron ta nakeji ina nasamu space din girman kai a gaban ta kin fasan soyayyar shi yake sarrafani wllh mommy har kuka na mata itace de mai taurin kai" dariya mommy tayi tace "shikenan kunfi kusa yanzu nide dama ƙira nayi tayi surprise din ka gayaran ka can sun kusa sauƙa a airport sai kasa a daukosu". " seriously mom thanks da kaina zanje zau kosu harda su Ummda ko?" "Yes har su zaku sha kiriniya da rigiman KHAFLAN da UMMDA dan kowa gwanin kan sane magajin halin ka Khaflan bashi da daɗi ". "Eh mommy na yarda ni yagada amma ai kyan ɗa yanuna fuskar uban sa ako ina". Mommy tana kashe wayan ta kira Nasrim tana tambayar ta ashe sun daidaita da nasir cikin kunya nasrim tace "haka yace ni bawani dai-daitawar da mukayi kawai de...... sai kuma tayi shiru Mommy tace "to shikenan de yara suna zuwa idan suntashi komawa ki biyosu akwai abinda za amiki". Nasrim tayi murnan zuwan yaran sosai musamman Zeenat Lil Agrif ne kawai ba asako dashi ba bala da yakawo su ta raka boys Quates ta dawo anan ta tadda su har uban nasu Khaflan yana zuba manyance sa ya kalleta yace "Mami wai ke ya baƙya son zama kusa da papa ita ko Ammin mu da tayi aure da mukaje gidan a cinyar ZARRAT take zama har tace wai muna ce masa Daddy ko uncle zoki zauna kusa da papa kina bashi abinci abaki papa ajiye spoon din zata baka abaki zata cire maka socks din ka". cikin mamaki Nasir yace " wacece kuma Ammi ". "Abdul yayi saurin cewa Humairah Ammi na" Nasri yace "ok to ai Zarrat ya zama mijin ta shiyasa ta zauna a cinyar sa itama Mamin ku idan tayi aure ai zata zauna a ciyar mijin ta kuma kudena sa ido kuji wannan ba maganan yara bane galala Khaflan yayi da alaman mamaki yace " kai ma ai Mami matar kace an daura muku aure a masallaci kuma naji su Abu suna fada a parlour Hajja kai mijin Mami ne". cak Nasir ya meƙe yana nuna kansa "ni ni ni Kgaflan "en papa har tana kuka agaya mata waye ba agaya mata ba shine Hajja tace kar a kuskura agaya mata itama Ummy wani aka waura mata waishi Haruna a swaziland.......... Nas.......... *mu kasance daku a pg 35 danji waye Haruna da ya auri Ammin su Khaflan Nasir zai yarda da shine mijin Nasrim kuwa* *Bj* *FURUCI NA NE* (```Rikicin Babban Gida```) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* ```Marubuciyar``` *DAMA TA* *AMFANIN SOYAYYA* ```NOW``` *FURUCI NA NE* *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* *_________________________________* 35 Khaflan yace " Eh Papa har Ammi tana kuka agaya mata waye ba agaya mata ba shine Hajja tace kar a kuskura agaya mata itama Ummy wani aka waura mata waishi Haruna a swaziland". zama Nasir yayi yakamo hannun Khalan yace " Khaf bani kaji ba Muhammed Habib kaji ance ko".? shiru Khaflan yayi yana hura hanci dan shi arayuwar sa ya tsani yayi magana a nemi ƙarya tashi "ok shikenan my son kar kayi fushi na yarda mata tace bari yanzu zatayi feeding dina amma yanzu kuje ku kwanta ku wuce kai da Abdul ga ɗakin kucan asama ni zan muku wanka Muwadda ku kuma ku shiga Room din da Rukyya mai kuladaku ta shiga tare zaku zauna kuce tamuku wanka sai kowa ya kwanta ya huta". Khaflan ya zaro ido yace "Papa ni zakayiwa wanka ai ni da kaina nakeyi kuma ni de banajin bacci fira zamuyi papa?" "yes my son da safe zamuyi fira". hade fuska yayi yace " to ni banajin sleepin" su muwadda tashi sukayi zasu shiga ɗakin da Ruƙayya take Khaflan yace "zonan Ummdatu yarinya jikin ta na rawa ta ƙaraso taɗan sunkuyar da kai alaman tana tsoron sa hannun ta yakama yace "my sister kar ki manta da addua kafin ki kwanta idan kika daura kan ki akan pillow kuma kiyi ta amfaton Allah zakiyi bacci cikin nutsuwa bacci cikin nutsuwa yana sa mutun ya tashi da tunani mai kyau tunani mai kyau yana sa mutum ya aikata aikin da zai zame masa alkairi aikin alkairi yana kai mutum yazama cikekken mutum mai sa'a aikin alkari shine matakin nasara aikin alkarin shi zai kai mutum Aljanna Allah ka budi idon mu cikin janatul ma'awa". daga masa kai yarinyar tayi alaman zatayi ya shafa kumatun ta yasakar mata murmushi yace "goog girl murmushi Nasir yayi yace " ko ƴaƴa 100 na haifa Mommy ke zanbawa renon su Mommy uwace mai bata tarbiya cikin shikima da da bara ba duka ba zagi wannan karatun naka Khaf karanun momy nane nima shi take koyamin akullum idan zan kwanta amma kamanta da wani abu ɗaya". da sauri Khaflan yace " ban manta ba papa *duk abin da wani yamaka idan kana da ikon ramawa rama atake kar kabari ka kwana da fushin wani hakan zai bawa sheɗɗan kofar shiga lamuranka kazama mai gaba da dan uwan ka shikuma gaba yana dasa ciwon hassada azuciyar mutum kazama mai yafiya Allah yana son bawa sa mai hakuri da saurin yafiya* "good boy kai renon Mommy ne ku wuce sama kai da Abdul nima gani nan zuwa". su Muwadda suka wuce suma Khaflan suka wuce yana ta tura baki dan de yasan halin papa ne da bame sashi ya shiga daki ko goman dare bayyi ba bayan sun haura Nasir ya sauke numfashi ya meƙe saye daf da ita idon sa cikin nata yace "mrs Nasir yanzu nagama samo amsan da yasa iyayen mu suka kawoki guna ashe liƙamin kwantai akayi shine akaji kunyar sanar dani juyi yayi yana murmushi ya ɗaga kafadun sa alaman ko ajikin sa yacigaba " no problem kina da Qulity da zan iya zama dake amatsayina na ɗan iska mai halin dabbobi amma de kema kin shirya ko bauta ko kin shirya zama da ɗan iska ko idon Nasrim ne ya ciciko da kwalla leka fuskan ta yayi yace what Did you cry.. cikin dauriya da kokarin maida hawayen ta tace " not at all kawai kaci gaba da fadan duk abinda yake zuciyar ka". murmushi yayi yaci gaba "to ya zanyi dole na hakura cox zanbi ubarnin iyayena tunda nima tawa ta kusa zuwa idan ban temaki ƴar uwata ba wa zai tekake ta because ni suka ga yadace dana temaka miki But is ont support to be like that dan naso ace first wife dina ta kasance ni kadai tasani well kar nacika ki da surutu kina da abin cewa". dariya Nasrim tayi tace " Allah ko wai wife kai bakayi mamaki ba ni Nasrim na zama matar ka akan wane dalili ta yaya ma hakan zai faru ko dayake kontai nayi ko.... "Nasrim koda baki sani ba akwai wani dalili da yasa aka kawoki guna ba kwai karatu kadai ba duba da abinda yafaru tsakanina dake akasamu cikin su Fayyat nasan baza su hadamu waje daya ba suna da sani addinance bai dace ba kuma ƙarin gaskata abin na gayawa Mommy abin da yafaru a tsakanin mu jiya amma ba alamun damuwa attare da ita hakama tace muje mu sasanta kan mu an tabayin haka".? juyawa tayi zata wuceshi ahankali ya kama dantse hannun ta". ido ta zubawa hannun nasa da nata yanda sukayi wani machin ta dago ta kalle shi idon sa kyam akan boobs din ta "ka sakar min hannu na". "Nan dan Allah ki dubeni". yayi maganan cikin wani irin marairaicewa kamar zai saki kuka ya langobar da kai alaman roƙo". kallon sa ta sayayi takasa gane kan sa yana abu kamar ana canza masa tunani bata san sanda maganan zuci yafito mata ba tace " ```waishi me yake damunsa``` "Nan kece. ya furta cikin sanyi da tausasa murya "ni kuma Nan kinki barin yayuwata ta huta kalma daya tak nake son naji ki faɗa min nasamu salama duk da kin taba fada min batare da kinsan ni bane amma yanzu inason ki furta min a matsayin Nasir ne agaban ki". ganin yanda shirmene kawai acikin zantukansa kuma idan ta cigaba da tsayawa zai iya jefata wani hali ganin yanda yake shirin hade jikin su ya jefata halin jiya sai kawaai ta fincike hannun ta Allah ya temake ta bai reke da karfi ba tasamu ta kubuce cikin sauri ta taka step din shiko zubewa yayi dafe da maran sa anan Hamza da Umar yaran Ladan sukazo suka same shi sunyi mugun tsorata da ganinsa kwance yana faman birgima rasa yanda zasuyi sukayi ganin yana cikin ma wuyacin hali yasa da sauri suka kira number doctor din sa dayake kwanki Aliyu yayi rashin lafiya dr dinne ya dubashi suna da number sa suna masa bayani yace gashinan zuwa Umar ya taba jikin nashi yace "Ya Hamza jikin bro kamar wuta wani irin nishi Nasir yake fitarwa cikin ƙanƙanin lokaci yafita daga hayyacin sa kuka kawai suka fashe dashi alokacin da suka ga Nasir ya suma daidai lokacin kuma Dr ya iso dr bai sha wahalan gano matsalan Nasir ba ganin yanda manhood din sa ya kandare temakon gaggawa ya bashi bajimawa bacci ya daukeshi anan free parluor din suka kwana sai gabannin asuba yatashi sai asannan yasan su Aliyu sunzo tashi su yayi a firgice Hamza ya tashi yace "yaya ka samu lafiya Alhamdulilah". Nasir yanuna su Umar da suke bacci yace "tashesu ku wuce masallaci nima ganinan zuwa kuyi amfani da bathroom din palon nan dakin ku akwai baki ciki yayi maganan cikin karfin hali tareda juyawa yana taka stepdin ahankali har yashige ciki lif yayi cikin bathtub yarasa me yake damun ƙwaƙwalwar sa gaskiya abanza iyayensa bazasu kawo masa Nasrim gida haka kawai wai dan tayi karatu ba kuma ma har yanzu ba suce ga makarantar da zatayi ba numfashi ya sauke yana cigaba da tasbishi a zuciyar sa badan ance idan ka roki Allah bai amsa maka ba ka saurari abinda zai baka wanda sai yafi abinda ka roka awajen sa ba zai iya hakura da Nasrim ba amma ba agajiyawa da rokon Allah halin da yake ciki ko makiyin sa bayason da fada ciki jin ana shirin tada kikamane yasa yayi saurin karasa wankan Nasrim itama de tasha wahala kafin bacci ya dauketa Allah ya isa ta jawowa Nasir yafi cikin kondo maganan sa na jiya ne yake gilma mata cikin kunne _daga ni harke mabukatane duk Maccen da yatsun kafarda suke aware zaki sameta da ni'ima mai gamsar da namiji amma zaki samu bata da matsi sosai nikuma hakan nafiso nafison na sake sosai yanda bazan wahala ba_ hakan yana nufin ita jarabebiya ce akuma bude take shiyasa yawanci Agrif yake sayo mata maganin b Matsi kenan sake kallon yatsun kafar ta tayi numfashi ta sauke afili tace dan adam tara yake nasha gayawa su Zahra idan sukace min ban rasa komai ba gashi yanzu Nasir yamin bayanin da yake nuni da zan iya rasa babban abu bata san sanda ta fashe da kuka ba inama kyan fuska na rasa da kanta tashiga kitchen akaron farko dan abincin saya kawai sukeci tunda tazo batayi gigin shiga kitchen din ba komai fes saide bawani isheshen kayan abinci musamman abin zata mukata babu saide taren kayan hadin coffee kala kala fitowa tayi tazauna a palon tana tunanin yanda zatayi ta samu abinda zata dafa kodan yaran ajere suka shigo dasu Umar kallo daya yayiwa gefen da take ya haye sama cikin takun isa su Umar suna ganin Nasrim suka gane yar uwar Nasir ce dan sunsan fuskan ta alokacin da ake zarginta da lefin kisan kai bawanda bai san fukan taba kuma sun san ita aka aurawa Nasir sunji Baban su yaba faɗa cikin ladami suka durkusa har kasa suka gaisheta har Hamza ta idan bai girmeta ba zasu iya zuwa sa'anni itama tanaganin fuskan Aliyu tagane dan uwan Sadiya ne cikin sakin fuska irin nata ta amsa tana tambayar yaushe sukazo anan suke shedamata ai anan suke weekends kawai suke zuwa gidan tace "balefi Allah ya temaka dan Allah ko zaku dan sayo mana kayan abinci". da sauri sukace me za asayo rubuta musu abinda zata buƙata tayi tabasu amma tayi tayi sukace bazasu karbi kuɗi ba da ATM din Nasir a hannun su bajimawa sai gasu Hamza ne kawai bai bita kitchen din ba Aliyu da Umar tare suke aikin sun ko temaka mata sosai anan suke gaya mata yayan nasu bashida lafiya saida suka gama jere komai a kan dining table Abdul ne ya fara fitowa da wankan sa fes da sauri ya karaso yayi hugging din ta yace "good morning my Ammi "morning my son ina Khaflan".? "yana sallah waro ido tayi tace " baku tashi da asuba ba". "bacci mukeyi bamuji asuba ba ina papa?". shima ya jewo mata tambaya". yana sama bari nadubo su Muwwada". tace tare da wucewa ɗakin da su Muwaddan suke shima Abdul ya koma saman dan dubo Papan nasu Khaflan yana fitowa ya hango kowa a dining har su Umar amma babu papa yasa yace" ina papan"?. wani uban harara Nasrim ta zuba masa tace "yana gidan Salamatu". daure fuska yayi ya yakoma saman dakin papan ya same shi ƙudundune cikin blanket barkon yaja Nasir ya dago yazuba masa jajayen idon sa yace "son ban tasheku da asuba bako na barku ku huta ne kunyi sallah". Khaflan bai bashi amsa ba sai hannun sa da yakai goshin papan nasa a tsorace yace" papa jikin ka zafi ba kada lafiya ko,". yakarashe maganan yana kara laluman jikin nasa kamar zai saki kuka murmushin karfin hali yayi yace "ina lafiya khaf bari nasaka a kawo muku abinci dauko waya ta ka rubuta abinda kowa yake so". Papa Mami tayi breakfast kafito muje" nacin yaron yasa ya tashi suka fita Nasir yaji dadin abinci musamman irish da pepper chicken Khaflan ya kurbi Hollandia yace "thanks Mami abincin ki yayi dadi papa Mami ta iya abinci ko". Nasir bai dago ba yace "yes good nan danan yaran sukayi sabo dasu Umar dan sun jasu jiki sosai daga karshe ma suka kwashesu suka fita gida yarage daga Nasir sai Nasrim dan Rukkaya ma tare aka tafi da ita saboda ta kula dasu Musanat Mommy da dr ya kirata ya gaya mata abinda yake damun Nasri tsorata tayi gashi ta kira wayan sa baya picking daga karshe ma yakashe bai taba mata haka ba dan tasan Ringing din ta ma daban yake acikin wayan sa Nasrim ta kira Ringing biyu da tauka tana cewa "ran Mommyn Khaflan ya dade mommy wai ni ina auta dan Allah mommy ko awaya ku hadani dashi mana ko gwaranci yamin ko video call zamuyi ". "ba dan wannan nakira ba ina Nasir".? tabe baki Nasrim tayi tace "Mommy inaga yana dakin sa tun safe de ya fito yayi brea kfast amma bai sake fitowa ba su Khaflan ma da zasu fita sun shiga wai bacci yake". "Nasrim kina jina Eh Mommy kingade Nasir mijin kine kuma ɗan uwan da baki da kamar sa dan gidan yan biyu na Nasir ya kafe idan bake ba macce da yake so dama ina son ya kwantar da kaine awajen ki to hakan bazai samu ba dan haka ina umartar ki da kije ki temaki mijin ki saboda dr yakirani ya gayamin magun gunan da yake sha na rage karfin sha'awa yana son kawo masa illa abin ka da bature a yau din yasamo masa mata sunfi 20 ƙi yake daga karshe ma koran dr din yayi shine ya kirani yake kayamin na kira Nasir amma baya dauka kinga auren sane akan ki aure ba abin wasa bane Allah zai iya kamaki da lefin hakkin sa ki kai masa wayan zamuyi magana dashi". ahankali Nasrim ta tura kofar ta fara takawa har gaban bed din baya kai sai wasu hotuna masu yawa da aka baza akan gadon dauka tayi daya bayan daya tana kallo hotuan tane tana jaririya da kuma wanda ta fara tasowa har zuwa girman ta wasu ita dashi wasu ita daya amma wanda take a babban ta yawanci tana bacci aka dauke ta hotunan sun cika gadon gasu abaje wani litafi wanda aka rubuta ( HISTORY N'N) tagani zama tayi a bakin gadon ta dauki litafin page farko sunan sa tagani tarishin rayuwar sace har zuwa pages 5 a gurguje ta dinka tsalaken karatu ta wuce shi page na 6 (*MY HALIMATUS SADIYA HASKEN YARUWA TA*) tagani da manyan baƙi bin rubutun ta dingayi tarishi yaruwar tane tun daga inda Mommy take fada masa zata haifa masa brother yace "no Mommy nafison sister irin Humaira ni sister nakeso har inda mommy take cemasa to tayi scanning burin sa yacika baby girl ce hugging din momny yayi yadinga salle yace mommy sunan ta Halima sunan mommy na da tarasu za amaida kuma zamu kirata _Nasrin minallah_ nasrin minalla wata itaciya agidan aljanah wanda Allah ya albarkace ta da kamshi da ni'iman babu mai shigar sa sai wanda yadace da aiki mai kyu Mommy sunan ta Nasrin harzuwa inda ake haifarta da kwanakin watan da abinda yayi na bayason ganin ta afili amma a boye yana mata zafaffen son da ko mommy bata mata inda yacire mata dan yatsa saida shima yayi yunkurin cire nasa da kalaman nadama da yarubuta har zuwa inda yazo mata da sunan yana sonta da suna Na'im tare da zafafan kalamai duk wani kyauta da yake bata dasunan shine Na'im da zoben NN da yabata Na'im Nasrim tayi soyayya da Na'im a boye tayi tayi ya bayya na mata kansa koya yake zata yarda dashi amma yaki daga karshe tace ba mutum bane aljani ne ta hakura tashi ta karbi Agrif din ta kawai alokacin auren su da Agrif yasha mata wanning amma take sharewa saboda aganin ta ba mutum ba ne saboda komai na rayuwar ta kamar atafin hannun sa yake idan yana zayyano mata abu game da kanta ko ita bazata iya rikewa ba daɗin daɗawan ƙara tsoron sa kenan komai yasani game da ita kuka taji ya kuf ce mata inda taga halinda ya shiga adalilin auren ta da Agrif amma akasan ranan aure ya rubuta kalamai kamar haka _banyin nadaman karban vaginity din kiba Allah yagani na wahalu kuma zanji sauki idan natuna ni nafara sanin ki ina miki fatan gamawa lafiya Agrif baya daukan wanning da bai aure min ke ba duk wanda yarasa masoyi yayi babban rashi_ sai inda cikin su Khaflan ya bayyana yarubuta MY BLOOD IS PASS YOUR OWN I HAVE SUCCEED ON YOU _ayanzu zaka barmin ita tunda gashi Allah yabani raboda ita_ sai randa aka haifi yaran da yarubuta _Allah mezan cewa yara ukku idan ka gurfanar mu agaban ka suna neman hakkin su na samosu danayi ta kazantaccen hanya nasan de aduniya asirina bazai taba tonuwa ba saboda nasan halin dan uwana bazai taba tona asirina ba lashira nakeji_ bari tayi tasha kukan ta afili ta furta dole hausawa suce girman kai rawanin tsiya da kafurta kana sona tun farko hakan bai faru ba ashe kai ne Na'im bazata taba manta irin kalaman sa da yake rikita mata kwakwalwa ba kullum ta kwanta sai tayi mafarikin kalaman Na'im kamar yanzu yake rubuto mata rufe litafin tayi ta fara tariyo kalaman nasa _Nan ta yayama zanfara define dinki ne Bri fleey yar gayu ce mai aji hankali nutsuwa gata da golden voice idan na canka daidai kina da manyan idanuwa da dogon hanci kina da dimple na ban sha'awa kina da iko da isa ga dan karen son kwanin da son asan sani Na'im yana zama raggo agaban ki kwarjinin ki ya janye nawa my Nan_ _honey you re beautifull nothing less nothing more_ _duk dama nafiki kyau amma kema naki kyaun daban ne idan zan fadi gaskiya you are beauty kina da kirki very friendly baki da matsala ko kadan gakiya ni muhammad idan na sameki zan iya cewa karshen burina kenan_ amsan da take mashi take tunowa _a ragwaye bansan wane matsayi zan baka ba gaskiya jaruntan ka akwai rauni ka bayyana kan ka_ _suffarka ko idan zan iya hasasowa zan iya cewa kai farine kyakkyawa dogo ina hasaso voice dinka zayyi zaki kamar yanda yake kyau a rubutu bazan iya cewa ina son ka da soyayya ta aure ba sabo na riga na bawa marar tsoro amma zan iya cewa ina son ganin ga koda so daya ne ahalaye nasan zaka iya zama mai isgilanci idan akayi duba ga kalaman ka zakayi iko da nuna isa son a girmamaka_ amsar da take bashi kenan shiru tayi tare da furta *NA'IM*......... Na'im tayi ta maimaitawa razananun idanuwan sa ya watsa mata cikin firgici yace "NA'IM dafa kansa yayi yana maida kansa ƙasa alokacin da yafito a bathroom yaga littafin sa a kan cinyarta meƙewa tayi ta ƙaraso gareshi har ta karkata kai zata masa magana ya hade rai tare da fige litafin sa ahannun ta "waya baki izinin shigo min ɗaki da kika dauka min litafina". ya tambaye ta da muryar da yasan zata razana "da farko de mommy ce ta turoni littafi kuma suna na nagani na bude kuma ina tuhumar ka da yin wasa da hankalina Nasir ko nace Na'im". nuna mata hanya yayi batare da yayi magana ba yace "get out from my room ya furta furucin ne ba alaman wasa a face din sa a Nasaran sa sak cikin dauriya itama ta daure fuska tace "Mommy tace na kawo maka waya".. ta karashe maganan tareda ajiye masa wayan a bed seat din sa ta juya cikin takunta na isa ta yanda zata fita da duk kan imanin sa yana kallon ta kamar ya bita ya hadiyeta yahuta sai da tafice yaji towel din da yake daure a kugun sa yana shirin kuncewa ya kallin yanayin sa ya girgiza kai yace ".Allah ya isa insha Allah zanyi aure sai kinyi mamaki sai nayi sex da matata agaban idon ki sai na tada miki hankalin da ko baza goma kikayi sex dasu bazaki gamsu ba sai kinsan a maza akwai mazaje sai kinzo ki fasa kuka a gabana akan nayi sex dake bana yafiya sai na rama kuma dole na aure ki sai kinji abinda naji sai kinji kishin da naji asanda kika kaiwa Haruna kan ki da sunan matar sa,'. sosai yaran sukaji dadin yawo dasu Hamza sunje market yamusu sayayya duk abinda yara zasu bukata irin su ball keke camera games da sauran su matan kuma teddy duna masu kyau sai dare suka zo haka masu aikin gidan suka dinga shigowa da kayan dai-dai lokacin da Nasrim ta fito dan ta shiga kichin dan daura musu abinda zasu ci amma ta gansu da takeaway niƙi_niƴi da gudu Musanat tazo ta faɗa jikin Nasrim tace "Mami munyi yawo sosai uncle Hamza ya mana sayya". murmushi Nasrim tayi tace "kun bawa su uncle din naku wahala ko my daughter balle su Zeenat masu bakin shan zaƴi " . turo maki Zeenat tayi Khaflan yace "Mami Papa ya tashi kin bashi abinci yayi maganan batare da wani jiran amsan taba ya haye sama cikin sauri dagani ya wuni da son yaga papa din na sane Nasrim ta kalli su Hamza tace "yau kunyi wunin rikici ga Musatat ga Khaflan da Zeenat basaji nasan de Abdul da Muwadda da Ummda lafiya lafiya". Umar yace "ai ko Khaflan duk yafisu daɗin zama ga hankali da saurin sabo fada ai idan basu bashi girman sa bane yakeyi ni wllh yaron ya burgeni yana da takun girma sosai". murmushi Nasrim tayi tace" wane girma zasu bashi bayan Abdul da Musanat da Muwadda duk sun girmesa dade ya tsayar da ikon sa akan kannesa Ummda da Zeenat yafi". cikin mamaki su Umar sukace wai dama sun fishi". Nasrim tace " Eh Musanat da Muwadda twins ne sun fishi Abdul ma yafishi". Hamza yace "dan Allah Aunty kar a dinga fadan hakan a gaban su wllh yana controlling din su sosai kuma idan an fashimceshi akan gaskiya yake ban taba ganin yaro da halin manya kamar saba komai nasa da banne". tabe baki Nasrim tayi tace "duk wanda zai ce halin khaflan yayi to bayyi dogon zama dashi bane yan zude dinner far dan abinci rana ma ina gani nayi asaran sa kunyi nisan kiyo gaskiya". Aliyu yace "gaskiya is okay Hajiya Aunty kema gashi keda yaya munsayo muku a binda kukafi so zabin Khaflan ne". Nasir kam bayan ya gama juye juyen sa tukun ya dauki wayan Nasrim tabe baki yayi ganin hotunan Agrif ne kala kala yana gilmawa ajikin screen akwai password a wayan sunan ta yasaka amma bai bude ba yasake saka number wayan ta yaki bude wa yasaka sunan Khaflan Zeenat Lil Agrif bai bude ba kawai sai ya daura a compute din sa atake ya nuna masa password din 4 Decembae 2018 yagani shiru yayi yana tunowa wane rana ne kode haifuwar lil Agrif ne no yace tunowa yayi ashe ranan muruwar Agrif ne numfashi ya sauke yace shine ranan da bazaki manta dashi ba kenan number Mommy yasa yayi kira kawai sai yaga tayi saving da Mommyn bayahude, murmushi yayi yana gyada kai har sanda yaji Mommy tana cewa "Nasrim yaki karba ko". "Mommy inba keba ba wanda ya isa ya damen da kira 12 miss call haba". ajiyar zuciya Mommy ta sauke na jin dadin muryar sa tace "to my dear da har zanyi ta kiran wayan ka kana cut call dina bayan Dr ya kirani yamin duk bayani amatsayin kana doctor bai kamata kayi ta shan abinda kasan zai maka illaba kasan illolin shan maganin amma kake afawa to ni ina bukatar jikoki masu yawa agaba". "dakata Mommy nafa gaya miki matsala ta kuma kina da karfi da ikon mallaka min abinda nake son kinki ya kike son nayi kinsan halinda nake ciki ne ko kuzo ku fitar min da tsohuwar bazawaran nan ko wllh komai ma yafaru wllh Mommy Khaflan ma yana son hadin mu kodan jinina ne jikin sa yabashi ina bukarar Mamin sa inaga har amafarki yayi wai an aura min Nasrim". "Nasir nakasa gane kai wane irine ita fa macce mulkin ka izzar ka duk baya ɗaɗata ita de kawai ka kula da ita amma kakasa ganewa". "Mommy har kuka nayiwa Nasrim na durkusa mata amma danaga tana neman raina min hankali kawai sai nace acikin maye nayi wllh Mommy tanada taurin kai so nikam so ya zame min guba". Mommy tace "duk taurin kan nata batayi kama ai da kabari a hakurin daka bata da yanzu tazama matar ka". "wllh Mommy bazan kwantar da kaina ba nifa duk duniya bayan ke bawanda na taba bawa hakuri amma ita nabata take raina min hankali ina rokon ta tayarda adaura mana aure tana raina ni nifa bawanda nataba roka yaban abu idan ba Allah ba bana rokon kowa sai Allah amma na roki shegiyar yarinyar nan take raina ni wllh bazan kara bata hakuri ba aurene sai na aureta dole kuma wllh sai ta gane kuren ta'". "shikenan Nasir naga ta inda za ayi auren bazawara a dole amma na haneka da kar kasake shan maganin da zai maka illah na gaya maka wllh zanyi mugun bata maka.......... da sauri ya kashe wayan tun kafin zuciya ta ingizo sa ya gaya mata maganan da zai zo yayi danasani Mommy itama ranta yayi mugun baci da halin sa awannan karan amma de abin da tasani tasan bazai sake shan maganin ba tunda ta hanashi Hamza ya ƙira Khaflan suka fita compounds ya kallin yaron yace my big boys kasan me da kaje dakin papa meyakeyi".? Khaflan yace "uncle yana waya da Mommy ne wai Mami bata son sa nifa yanzu haushin Mamin nan nakeji dama ta tafi". Hamza yace "Ah Ah kadena haka ba acewa Uwa haka Allah zai kona ka kasan abinda yasa na kiraka nasan zaka iya kaje wajen Mami kace papa yana kiranta tana shiga dakin nasa kaja komar ka kulle ta ga key din nan naciro Mami ta kwana awajen sa kaga zata kula dashi bashida lafiya jiyama mu muka kula dashi yanzu mukuma tafiya zamuyi kaga ba dadi barin marar lafiya shi daya kamata dabara kaji". Khaflan ya tafa da Hamza yace "good idea my uncle zan rufeta a ciki". Nasrim tagama shirin ta na kwanciya cikin sleeping dressa din ta mararar nauyi wanda tsayon sa ya tsaya mata iya cinya daya ke pick color ne sai ya haska skin din ta sosai tana shirin jan blacken taji anan murda handle din "Mami papa yace kizo". "yana ina"? "yana dakin sa". ya bata amsa a ta kaice tare da juyawa ya fice". "Khaflan Khaflan". tafara kiran sa amma yanuna kamar baiji ba yayi gaba dogon tsaki taja tace "ƊAN GODO". dogon shijab dinta da tayi sallah ta dauka ta daura akan sleeping dress dinta ta saka flet din takalmi da take amfani dashi a daki ta fita takun da mai wuce shida bane yake saka ka da dakin nasa daga nata Khaflan dayake leken ta a dan lungun daya dakin yana ganin shigan ta yazo yayiwa kofar key tareda barin key din ajiki ya ɗanyi karan cin na sara yafita da kudu wayen uncle Hamza yamasa bayani tafawa sukayi tare yace ''to good night su bro suna jirana a mota je ka kwanta kar ka manta da adduar". "oky thanks my uncle kaima kar ka manta da karan ta li'ilafi bayan gama Addua yana kuɓutar da bawa daga aikata shirka". Hamza girgiza kai yayi yana matukar mamakin hankali da wayon yaron ya wuce duk tubanin mai tunani Nasir yana zaune yana duba wani aiki da yazame masa dole acikin laptop din sa yana kan gado yarake wutan daki sai na bacci dayake a gefen gado yaji an murda handle an shigo kafin ya dago yaji sanyeyen kamshin ta yabigi hancin sa bai dago ba yaci gaba da aikin sa itama batayi magana ba tunda ai yaji shigowar ta kawai sai ta tsaya kallon sa adan hanken da yake gaban sa yana aikin sa kamar bai san an shigo ba azuciyarta tace Allah sarkin halitta ka halici wannan bawan naka da kyau na daukan hankali wani irin kwantaccen gashin da yake kirjin sa wanda yahade da farin fatan sa yabada wani kala na daban yanda yake baza kyawawan idon sa akan laptop din dole yatafi da imanin kowa shagala sosai tayi da kallon sa neman masu irin kyan sa take takasa tuno wanda ya kaishi gaskiya bataga lefin shiba dan yaji da kansa Allah ya masa baiwar kyau Nasir ganin sai fara shirme yake saboda kamshin turaren ta da ya gama rikita shi ya rufe laptop din ya daura akan bed seat ya dauki cup din coffee sa ya masa ya jinginu da fuskar gadon ya fara kurban coffee din sa cikin nutsuwa fuskar daure tamau Nasrim a zuciyar tace wai shi bayajin kunyar zama daga shi sai boxer ne batasan afili ta fada ba kawai sai ji tayi yace "ke kuma gaki jarababbiya ko to kwalelen ki wllh ko ciwon kai nayi ke zan kama dan dama ai maita basai ka gadaba " . ya karashe maganan yana ajiye cup din tare da jan blanket sa". "kana da daman da zaka kirani ka gaya min duk abin da kaga dama gidan kane ikon kane ina waya na idan baka da abin cewa".? wayan nata dayake kan seat ya nuna mata tana zauka ta danna screen din kawai sai taga ya canza hotunan Agrif dayake fuskan wayan ya daura na Khaflan bude wayan tayi tana shirin shi yaki buduwa an canza password din kamar zata tambaye shi amma ta fasa tayi hanyar fita tayi tayi kofa t yaƙi buduwa juyowa tayi tana gallan sa shima ita yake kallon azuciyar sa yana cewa lalle wannan tacika yar rainin hankali ta tabbara jarababbiyar ce kenan harda rufesu a ɗaki "zo ka budin min". tace a ta kaice "ni nashigo dake ko ni narufe". yace cikin zafin sa dan yafara kosawa da ganin ta a gaban sa dan yasan ba zai iya control din kansa ba". cikin sanyi murya tace "dan Allah Yaya ka budemin nafita d. "stupid". yace tare da ture barkon ya tashi da sauri Nasrim ta sun kuyar da kai ita ji take kamar bata taba ganin namiji a haka ba handle din yazo yaja yaji a kulle ransa ne yaji yayi mugun baci me yarinyar nan take nufine ne bata tausaya masa bata duba yanayin da zai iya shiga gaba taya yanayin sa ya canza yajuyo yana kallon ta itana shi take kallo da sauri ya janye nasa idon yace "Nana kinsan kina da sha'awa na rokeki da Allah a daura mana aure kika ki gashi kina son jefa rayuwa ta cikin halaka wato saida kika cire key din kika maida baya kika za kofan ya kulle mu yanzu ya kike son nayi". wllh ni bansan zai kulle ba kuma ban kula mukullin yana baya ba". ji yayi kamar ya bugeta amma sai ya wuceta ya hau kan bed yayi kwanciyar sa batare da yaja blanket din ba Nasrim tajima awajen a tsaye tana son tambayar bawani key dinne a daki amma ta kasa har ta gaji da tsayuwar ta karasa kan kujera three sitter ta kwanda dan mugun bacci takeji amma jin ta cikin shijabi yasa taji kamar an shaƙe mata wuya tasan idan bata cire shijab din ko numfashin kirki bazata iya jaba dan bata iya kwanciya da shijab shaƙe mata wuya yake kallon inda yake tayi sama yake kallo ba ita ba da sauri ta cire shijabin ta lulube jikin ta dashi saboda sleeping dress dinta dako rabin gwaiwar ta bai rube ba gashi da mudeden wuya kuma hannun shimi ne dashi ajiyar zuciya ta sauke ganin bai ganta ahaka bajimawa taji bacci ya dauke ta Nasir da sarai ya ganta harma ya gama riki cewa bacci yaƙi zuwa idon sa kuma ya kasa dauke idon sa akan ta har tayi wani irin juyi sai ga shijab din ya sillibo kasa rigan yaje mata iya cikin ta da Allah yasa ma tana da fant amma shima wani yagulguli ne da sauri Nasir ya rinse idon sa cikin wani irin yanayi da yagirmi na da mekewa yayi kamar an mintsine shi ahankali ya taka gaban ta ya tsaya jiyayi tana faɗan wasu magan ganu kamar tana mafarki ahankali ya sugunna yakai kunne sa wajen bakin ta jiyayi tana cewa "Humme ya hadu ya hadu amma kirman kansa bazai bari nadin ga jina a jikin sa ba idan narufe idona shi kawai nake gani nagaji da mafarkin sa kulllum sai nayi wanka yafi sau nawa inde zan zurfafa tunanin sa sai nayi wanka ina son sa ina son kasancewa dashi bansan macce tana filling namiji a gani da ido ba sai akansa wllh jinake kamar na maidashi cikina anya zanjira har sanda zai furta min so naga sirrin sa ɗazu wllh Mommy tayi gaskiya tun ina ciki yake sona". "Nana ai ai dama nasan ke kina cikin mataye masu zafin filling zan temaka miki kibar maganan sonki najima acikin sa". ya furta maganan cikin makoshin sa dan bayason tashin ta yaji dadin mafarkin nata sosai dama Mommy ta taba cewa Nasrim idan tana mafarki sai tagama fadan abinda yake cikin zuciyar ta da mafarkin nata afili ahankali yasa hannunsa yaja rigan nata bai sha wahalan cire rigan ba dan yana da faffadan wuya dama ko bata kwanciya da bra dan shiru yayi yana kallon ta duk wani ilashi rin jikin sa rawa yake gefe guda yana jin tsoron Allah zina zai sake ai katawa Allah zai sake tsabawa meye Allah bai masa ba zai butulce ya aikata abin da ya haramta masa Allah ya basa kyau yabasa hankali ilimi dukiyar da mutum sama da dubu goma suke karkashin sa aduniya yasan mutane sama da miliyoyi ne suke sha awar sa akullum godiya ya kamace shi yayiwa Allah ba butulce masa ba ahankali ya dauki wayar Nasrim da yake hannun kujeran daƙer ya danna number Mommy Mommy tace "Nasrim lafiya kika kira iyanzu nasan acan dare yayi sosai mu anan gari yawaye cikin wahalallen muryar da ko maƙiyin sa idan yaji zai tausaya masa yace "Mommy menayi muku kuke son jefani halaka Mommy idan kunsan baku yafenin lefin da nayi ba meyasa kuka sake jawoni cikin rayuwar ku Momy kun jefani tarkon da bazan iya kuɓutar da kaina ba Mommy ayanzu gata agabana a sirara idona yana kallon haram Mommy itama tanaso ita takawo kanta kuma amafarkin ta tafada mommy dole cikin biyu ayi daya ko mu sha maganin da zamu samu nusuwa ko mu aikata tsabo mommy kin bani umarnin kar nasha magani zan iya aikata komai zan iya kuɓuta daga kowane tarko banda tarkon sha'awa ............ da sauri Mommy ta dakatar dashi da cewa Ba haram kake gani ba halak din kace Nasrim matar kace an taura muku aure tun kafin a kawota gareka aimu ba kafurai bane da zamu hadaku gida daya amma dan Allah banason ka kirani da safe kana zazzaga min rashin kunya ba komai zaka dinga fadamin ba duk dani ce ada na koyar dakai fadamin komai naka amma banda sirri tsakanin kai da matar ka wannan tsakanin kune kull ka gaya". ta gashe wayan tana murmyshi dan tasan sai ya kira yace akayi kaza akayi kaza Nasir ji yayi anya ba mafarkin shima yake ba wai shine ya mallaki Nasrim cikin...... *mu hadu a pg 36 wanda zai zomuku a gobe insha Allah* *BJ* [4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE* (```Rikicin Babban Gida```) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* ```Marubuciyar``` *DAMA TA* *AMFANIN SOYAYYA* ```NOW``` *FURUCI NA NE* *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATIO 36 ahankali ya sa hannu sa ya tadata zaune yace " Nana ki tashi Nana open eyes cikin ɗan gigin bacci ta bude idon ta "Nana kina jina kinsan ni mijin ki ne kinsan an halak tamana juna kuwa kinsan yanzu ke matata ce? ". yayi maganan cikin wani irin voice da yayi kasa very golden da sauri Nasrim ta bude idon ta cikin in ina tace" inji wa".? "Mommy ce ta fadamin yanzu da gaskene sun moye bana ne dan mu sasanta kan mu". "tabe baki Nasrim tayi tace "sai me ai gwara da basu fada maka ba dan ba farin ciki a auren guzuma bazawara kana ɗan yaron ka dakai". saukowa yayi ƙasan cushion din ya zuba gwoiwunsa cikin cool voice din sa fuskar dauke da smile yace " hakan na nufin kinsan ke matata ce kika bari nake ta gaya miki abinda yazo bakina kika bari kike cutuwa bayan kina buƙata ta daga yanzu ni naki ne duk abin yake jikina kiyi yanda kikeso dashi... mekewa yayi tsaye yana taku tsabagen murna manhoon nashi ma komawa yayi ya kwanta lif kamar babu ajiyar zuciya kawai yake saukewa yana safada marwa shito ta ina ma zai fara godiya ga mashalicin shine arayuwa bai taba farin ciki kamar yanzu ba bai taba sanin ana farin ciki idan mutum yasamu abu irin yanzu ba yaƙasa duƙawa yayi sujjadan shukkuran saboda yasan bashida tsarkin da zayyi hakan sake zubewa yayi a gaban ta yakama hannun ta yana faza idanuwan sa da kana gani kasan sun cika da farin ciki "am happy Nasrim kema haka ni nakine my Nana idan acikin wata duniyar muke ba tamu ba dan Allah kar mu koma idan mafarki ne muzar ce dan Allah nasan kina sona amma dan Allah ki ɗan kara koda rabin wanda nake miki ne Nana andasa sone cikin zuciyar mutum biyu har idan daya ƙalbi bai so daya ƙalbi ba so bazayyi armashi ba dan Allah kiyi magana dan nagane addua ta ta karbu duka nayi sa'an mallah kar ki a matsayin mata saura ki soni". tunda ka hadani da Allah saboda girman sa naji ina son ka tun a dazu da naga sirrin ka naga irin wahanan da kasha akaina cikin kowanne second nauyin ƙirjina sake ƙaruwa yake bansan inda zuciyata zata rinjayeni ba naso na daure amma gangan jikina da zuciya tafi rinjaye amma kamar lamarin da sauri naso naja ajina amma zuciyata ta kasa bani karfin gwaiwa jinake kamar an dauramin wani dutse ne a zuciyata I'love you too karka cutar dani saboda kasameni araha kazame min Rujulussalih abin yayi sauri yayi sauri". ta karashe maganan cikin sakin kuka hannunta dayan yasake kamawa yace " bayyi sauri ba my Mata kinsan tsowon lokacin dana dauka ina rokon Allah ina sadaka duk yautar da zanyi ko sadaka inayi ne akan cikar burina kuma ashe Allah ya cikamin shi kusan tsawon sati biyu batare da sani naba anyi surprise dina zan zame miki miji nagari koda zaki dinga yankan naman jikina kullum my queen kishiga bathroom dina kiyi shower ni zan shiga dayan nayi zamuyi sallahn godiya ko na daukeki ne my first wife".? "zan tayi da kaina". tace awannan daren bata bakine fadan irin soyayyar da Nasir ya nunawa Nanar sa bacci bayyi gan gancin doso inda suke ba sai bayan sunyi sallahn asuba tun akan sallaya tafarajin bacci saida yakai karshe ayar da yake karantawa ya maida Qur anin ya dauke ta cak ya kwantar da ita akan gadon cire mata shijabin da jallabiyar sa dayasaka mata tayi sallah ahankali ya maida gashin ta daya bazo kan fuskan ta bude ido tace "kuma haka zan kwanta ba komai ajikina?'. yatsan sa daya ya daura abakin sa alaman tayi shiru tare da jamata blacken din iya wuyar ta bude ido tayi ta jefa cikin nasa ahankali ta furta " shukuran." smile ya sakar mata tare da kanne mata ido daya yace " will find out". itama tattaurar murmushi ta sakar masa tace " thanks". tareda jan idonta ta rofe yajima yana zaune yana kallon ta gaba daya kan sa yagama kullewa shiyama rasa mezayyi dan moment na farin cikin da yake ciki yagama dauke masa komai gaba daya kansa a mugun kulle yake basira ta bace masa bat Mommy ya kamata yagayawa saide tayi waning din sa karya kuskura ya kirata arayuwa itace abokiyar shawaran sa Agrif ne ya fado masa sai shi da yana nan da shi zai ƙira ahanlali ya furta Allah yajiƙan ka ɗan uwana daukan wayan sa yayi Aliyu amininsa ya kira Aliyu yana dauka yace "ran manya ya dade". "Ali ya kake ina my sake name da my daughter da Mamar su".? dayake firs born din Aliyu mai sunan Nasir ne kuma Aliyu yana auren Ameera yar gidan dr hafsa ne dan gidan dr hafsa Ayman kuma yana auren Zahar wanda ta girma dasu Nasrim awajen Mama Aliyu yace " muna lafiya". " am dan Allah Ali idan wani yabaka farin ciki kamar so da abu mai daraja me ake badawa wllh bansan me zan bata ba komai yayi kadan banida abinda zan bata". "Aliyu yace "so dame ta baka kafin na yanke shawaran abinda yadace kabata". tsaki Nasir yaja yace "kamar idan macce ta faran ta maka sosai a first night". wani irin dariya Aliyu yasaka kai maza sun shiga hannu ni dama nagayawa mommy zamuyi wining akan ka zaka shiga hannu Nasrim zata canzaka da soyayyar ta wai wayaga goga a hannu yasake kecewa da dariya tsaki Nasir yayi yana shirin kashe wayan Aliyu yace "garka kashe wayan nan dole kanemi shawara agun masana irin mu dan wannan ba business bane balle kace kanada karshen sani akan sa da farko de ba wani abinda zaka bawa wanda tabaka wannan kyautar ka burge ta especially ma macce irin Halima da batasan meye rashi ba duk abinda ka bata bazaka burgeta ba abinda take bukata shine kasota ka faran ta mata ka nuna bakada wani damuwa sai nata bukar ta tafi komai mushin manci macce tafison kanuna mata so really yafi duk wani abu na duniya da zaka bata zata iya zama dakai koda adokan dajine kudin ka murkin duk baya tasiri akan macce.. Sosai Aliyu yabashi shawarwari game da yanda zayyi ya dulmuya tunanin macce kafin ya kashe wayan ya kwanta bacci mai cike da mafarkai masu dadi yarigata tashi duba agogo yayi karfe daya na rana daukar ta yayi cak sukayi bathroom anyi mugun ɓata lokaci a cikin bathroom din nan tarigashi fitowa dan korata yayi acewar sa bazai ita wankan tsarki ba in bata fita ba rasa wane kaya zata saka tayi daga ita sai towel kawai sai ta tsaya kallon gadon yanda yake awani hargitse ita ta inama zata fara gyarashi murmushi tasake tunowa da abubuwan da yafaru akan gadon cikin farin ciki ta faɗa gadon tafara wani irin juyin dadi itace kuwa itace yau tabawa wani kanta ba Agrif ba kawai sai ta saki wani kukan da batasan dalilin sa ba yana kallo yanda take sakin kukan tayi zaman dirsham a tsakiyar gadon Zuba mata razazanun idon sa yayi cikin kidima yace " im so sorry please se tell me about your problem if you don't want me to cry too please my Nan"? fadawa jikin sa tayi tace "ni ba wani abunda yake damuna sai farin ciki son kane ya ke shirin fasamin zuciya my hear and make him become my partner in the paradise my heart . shima cikin kuka yace "I love you so much honey I really love you.. sake ƙem ƙeme shi tayi still de cikin kukan tace" and I love you too, my husband cikin kowane second zuciyata wani irin bugawa take da son ka I love you too RUJULUSSALIH". shima kukan ya sake yace "bansan jin dadi ba sai jiya dana sameki bansan cikar buri ba sai jiya bansan farin ciki ba sai jiya ban taba sanin daraja ba saida na sameki cikin awanni 12 kin sake dulmiyar da tunanina Nana idan kina da wani buri a duniya ko ma meye ki fada zan biya miki". "Nasri banida wani buri da yawuce kasoni bilkakkin banida wani burin da ya wuce narayu da dan uwana da banida kamar sa." hannu yasa yana dauke mata hawayen tare da dauke nasa ma yace "inde kula dakene zaki sameni fite da yanda kikeso and forever". tashi yayi ya bude wodrop shiru yayi ya bin kayan ciki da suke lanƙaye kamar a shago sai kuma ya juyo yace "Nana. ɗago kanta tayi batare data amsa ba "wane kaya kike son ki gannin dashi".? sun kuyar da kanta tayi tana murmushi numfashi ya sauƙe ya ƙaraso ya zauna tareda jawo hannun ta yana murzawa can cikin maƙoshin sa yake fito da sautin maganan yace "nifa kunya baya cikin tsarina inason muyi rayuwa kai da ƙafa ki cire wani kunya ko kara gefe madam da NASARA kike magana kinga kinyi dace da duk abinda nake so kina dashi ki zabamin kayan da kike son ganina dashi". dagota yayi suka tashi atare har gaban drower duk cikin wodrop din kaya kalolin daga blue black marrow Kalolin sa kenan batare da ta kalleshi ba tace "zaka fita office ne?" "no aikin me ai sai nayi ajiya anan wannan karan 6 brother zaki kawo min ba 3 ba kinga wancan karon 3 nawa ƙokarin ne kawai yanzu kuma da aka hada da naki kinga 3±3 kenan ". ya ƙarashe maganan yana shafa tamulellen cikin ta "inde bazaka fita ba ai ba layin suit yaka mata ka bude ba". "kinsan ado nakeson na mikine. batayi magana ba ta fara bude sauran kofofin wodrop din tayi mamakin ganin yana da dogin kayan hausa amma ba alaman an taba saka koda dayane dan ita bata taba ganin sa da tazarce ba tana dubawa har ta samu wanda kayan shan iska ne zallah awajen ga wannan ta dauko masa wani T'shirt mai yankeken hannu ja da bakin wando 3quarter ta meƙa masa noƙe kafada yayi yace "ni de nasaba komai sai de amin ". ya ƙarashe maganan cikin shagoɓa yana tura baki dan Allah ka karɓa kasaka koda wandon ne gacan jallabiyar ka kasaka muyi sallah lokaci yana shirin wucewa idan mun idar sai kacire kasa ƙaramin rigan" itama jallabiyar tashi ta maida shima yasa wani suka gabayar da sallah ya tada rigima dole sai tashi tayi zata saka masa kayan yana zaune abakin gado ta dauko boxer zata saka masa kanta a sunkuye murmushi yayi yace "bazaki kalli baby naki ba kina tsoro ne bacci ma yake ba abinda zai miki ya gaji." yace tareda daukan hannun ta zai daura akai "kai kai kai tace ". "sorry cigaba da aikin kin my queen". cikin nutsuwa ta saka masa kayan kansa ya kalla a mirror yace "kan ne bai taju ba". ɗaga idon ta tayi tana kallon ƙwantaccen suman sa wanda yasha mai sai sheƙi yake tace " haba my princess kaji dashi ina zuwa". tace tare da saka shijabin ta ta fice da sauri hannun sa yasaka cikin suman nashi yana kallon kansa ta cikin mirror afili yace "NASARA Allah ka kasheni cikin soyayyar Halima mai saurin yafiya da iya soyayya Sadiya KINFI ZAƘI ZAƘI KINFI ƘIRKI ƘIRKI KINFI TATTABARA IYA SOYAYYA KINFI DAWUSU IYA ADO samunki a matsayin mata babban nasara ne NASARA NAFI SA'A SA'A" tattausar murmushi yasakarwa kansa ya dauki brush din ya fara taje kansa Nasrim tana shiga ɗaki taga kiran Humairah barkatai a wayan ta a gurguje tasaka wani riga da wando rigan yellow wandon baki dai dai jikin ta mayafin kayan shima yellow da bakin ne sunyi kyau sosai samfurin india tayi rolling mai daukan hankali da mayafin tana kallon kanta duk da tayi kyau amma taso Mommy ta sako mata da dogayen riguna da atumfofi bakayan hausawa cikin kayan sai na gayu kawai ƙirane yasake shigowa wayar ta zama tayi a bakin gadon ganin Humairah ce tana dauka Humairah tace "wai ni yau ina kika shigane ko duk aikin yaran ne nakira bakiyi picking ". " sorry Hummee ina busy ne". "ayya sannu Nasy yara ko ga Musanat Zeenat da oga Khaflan dan idan ta Abdul da Ummda da muwadda ne za a zauna lafiya amma ai Mommy tace wai gobe zakuzo tare shine nakeson kizomin da sleeping dress idan kika hau zaki gani natura miki sunyi kyau sosai kuma company mijin kine sukayi shi". Nasrim tace "Mommy ce tace miki zanzo gobe". "Eh dazu muka gama waya kinsan muma mun kusa zuwa honeymoon amma akwai wani aikin da my Hab yakeyi idan yayi free zamu zo so ina son kayan ne kafin muzo". tabe baki Nasrim tayi tace" idan zakiyi order kiyi malama banida wannan lokacin fitunannun yaran kuma duk zamu korosu". wani irin zarowa ido Humaira tayi tana durowa akan cinyar Hab din nata tacire wayan tana sake kallon dan tabbatar wa kanta anya Nasrim ta kira ba izza ko Zahra ba *N shillo* a rubuce ya tabbatar mata Nasrim ce "Nasy kina son kice min har kun dai-daita da Ya Nasir".? "sosai Humme zayyana halin Rujulussalih na ba karamin ai ki bane in zan iya ta ƙaita harshe na zan iya cewa shi wani inuwane na musamman shi mutumin kirkine duk yanda muke daukan sa bahaka bane nacika mai sa'a Humme yana da bawa soyaya kulawa ta musamman cikin kwana daya yagama zautani!. Humaira tace "Nasrim dawuri haka duk da dama nasan dole ki bada kai duk dadewa amma banyi sammanin sa kusa ba". "ummm Humme it surprise me too, and i have never thought it will happened yayi sauri nima banso haka ba". murmushi Humaira tayi tace "am happy namiki murnar dacewa kam kiyyi dole ki kira kanki da mai sa'a". haka de sukayi ta fira duk akan Nasir Humaira tace "niko Nacy kun samu kunyi magana da Izza kuwa".? Nasrim tace "rabu da Ƴar iska nasha mata magana tana budewa tagani amma ba ripple daga k'arshema ina gani tayi blocking dina ma dan bana ganinta online bakiga jiya a 3 brother family suna ta zance da Zahra ina shigowa bata ƙara magana ba meyayi zafi". " kai Nasy ban sanki da saurin fassara mutum ba kina da bada uzzuri kuma kiduba Beloved family naga tamiki magana acan." "ok zan duba". Hamairah tace "yanzu misali idan akace Ya Agrif yazo da shida Nasir wa zaki zaɓa?. wani irin faduwa gaban Nasrim yayi amma ta daure tace "inda zai zo ai ban auri wani ba koda shikara 50 zanyi bakamar ke da kika kasa jiran shekara 20 ba Agrif bazai dawo ba da zai dawo da yazo asan da nake kukan ya dawo kinga kashe wayar ki zanje duba yarana". kafin Humaira ta bada amsa Nasrim ta kashe wayan tana mek'ewa tsaye ta han goshi ta cikin mirror yana sakar mata murmushi hannun ta yakama yace "masha Allah kinfi kyau yin kyau matata sirrina farin cikina." murmurhi tayi tace "abin alfaharina Rujulussalihi kafini kyau". ajere suke saukowa hannun su sarke da na juna tun a saman suke kallon yaran sai faman wasa suke Abdul ne kawai bayanan Khaflan ne yafara hangosu yace wow papa kunyi kyau kutsaya ku tsaya anan kan step din". dasauri ya dauko camera din sa ya fara haskasu yana nuna musu yanda zasuyi "yawwa Mami kidan kwanto jikin papa yawwa ku kalli juna yawwa kuyi kamar zakuyi kissing yawwa Mami ɗan ɗago gemun papa kuna dariya yawwa ku ƙaraso tsakiyar palo bari nayi setting camera sai muyi duk kan mu kai kuzo yacewa yaran so ɗaya sukayi na dukkan su Nasrim ta shafa cikin ta tana kallon setting dining din Nasir yace "my son ina abincin da aka kawo kunci naku ko yayi maganan yana kama hannun Nasrim suka ƙarasa dining din shayi mai kauri yafara haɗa mata da kansa ya fara bata duk sauran yaran idan suka zo suka faida su suke komawa kan wasan su amma banda Khaflan sasu yayi agaba yana zuba manyance wai dole sai Nasrim ma tayi feeding din papa wunin ranan de da zumudin Nasir akayi shi tattali kam Nasrim tasha bayan sun tafi masallaci itama tayi nata tasaka yaran mata agaba suma sukayi sallan su daidai ba wanda tayiwa gyara daga nan tace suje su taya Rukayya fira wayan tane yayi rig tana dauka taga Mommy wani irin kunya taji dan tasan Mommy tasan komai kamar bazata ɗaga ba amma taɗaga cikin sanyi murya tayi mata sallama tare da gaidata "lafiya Nasrim ina fatan kin fara amfani da abinda Rukkaya ta kawo miki ban zaci abin zai zo da sauki haka ba shiyasa ban miki komai ba amma ki dage da amfani da na tsugunnon nan sosai shi kadai zai temaka miki kafin nan da kwana goma zakuzo bikin Abbaty . Nasrim Nasir mutum ne mai saukin kai idan kika iya zama dashi amma idan baki fashimceshi ba zaki dauka yafi dutse tauri kai kiyi hakuri da halinsa dan Allah kizama mai kiyaye dokokin sa kinji". ajiyar zuciya Nasrim ta sauke tace "mommy by the god grace you will thank me, but not to think I failed you mommy zanyi duk yanda zanyi dan naga nazauna lafiy dashi baki da damuwa dani insha Allah". sosai mommy ta mata nasiha mai ratsa zuciya kafin sukayi sallama haka lokacin cin abincin dare ma akaci cikin jin dadi da nishadi hankalin sa da kulawan sa yana kan dukkan motsin ta bayan gama cin abinci akwai aikin da yazame masa dole yameƙe tareda cewa please my "Nan zan barki da yara akwai wani aiki". duk ya sumbaci yara yajuya zai hau sama Khafla yace "papa bakayi kissing din Mami ba.." yasalam yace a zuciyar sa akwai matsala idan yace zayi kiss nata za a samu babban matsala afili ko bai juyo ba yace " sorry Mami idan nafito zanyi miki naki" da sauri sauri yake taka step din har suka dena ganin sa Nasrim numfashi ta sauke tare da maida idon ta kan abincin da spoon kawai take juyawa yana cikin aikin yaga kira daga Mommy ɓata rai yayi alaman shagwaba kamar bazai dauka bade ya dauka shiru yayi itama shirun tayi can tace "kana jina ". ataƙyaice yace " yes". "ina son gobe Halima da yara suzo kasan za'afara shidimar bikin Abbaty bayan nan sai ita Halima ta koma yara kuma zasu koma School ". "ok Mommy yara zasu je amma banda my Nan bata da rabon ganin bikin brother". "shikenan wannan ikon kane amma a kaɗomin yara dan gidan yazama kamar kango Hajja tana ta masifa". murmushi yayi yace "Hajja ta kenan akwana biyun har tafara idan sun dawo nan da zama fa dan suna gama primary duk zasu dawo nan Mommy kuma sai kika rufe min waya na kira na gaisheki dasafe Mommy Nana tayi Mommy Nan dita macce ce sosai Mom.... cikin son yanke maganan Mommy tace shikenan Allah yabaku hakurin jure halin juna". Ameen Mommy kar kiji komai if there's love you can manage with each to her". ajiyar zuciya mommy ta sauke tace " haka nake fata Allah yasake ninka muku kaunan juna zaman ku tare shine kwanciyar hankali na shine fari ciki na idan na tuna kuna tare sai naji kamar bamu shiga wani damuwa ko tashin hankali ba adduar da zan dege dayi Allah yabarmu cikin wannan moment din mai dadin ji". "Ameen Mommy amma kiyi Addur Allah yasake ninka sona azuciyar Halima ni kibarni ahaka idan yafi haka to zan zama macce ita ta zama namijin nikuma inason na zama mai jarumtan da zanfi ƙarfin gidana Mommy tana min ƙwarjini sosai". dariya Mammy tayi tace "no ɗana bazai taba zama tace ba NASARAN KOGANI KAFI MUTUM fa wacece Halima" . Mommy ina sonta nefa over Nasrim da take tsaye abayan sa faɗawa bayan sa tayi ta kafa harshen ta a jijiyar gefin wuyan sa wani ƙara yasa yace "washhh Mommy zata kashe miki ni kin ganta ko washhhhhhhh". Mommmy kashe wayan tayi tana murmushi dole ta dage da addua da sadaka Allah ya barmata yaran ta abin Alfaharin ta cikin wannan yanayin *bayan wata 6* cike da mamaki Nasir ya ware idanu shi yana kallon Dr din with low and matured tone cikin wani irin yanayin farin ciki yace" ciki u mean wife is pregnant".? Dr yayi murmushi yana meƙa masa shedar gwajin cikin sauri ya karɓa ya bude tareda ware idanuwan sa akan takardar cikin wani irin farin cikin da bai sanda shi ba ya daga hannuwa sama yayi godiya yajiya ya dubi gabar yayi sujudur shukur yace " Ya ilashi im blessed". ya meke ya nayiwa dr godiya kamar shi yabashi cikin yakeji manta da driver yayi yafada mota da kansa ya bara tukawa yana mai maita Alhamdulallah security din sa suka rufa masa baya tun a free parlour ya fara zan baɗa mata ƙira "My Nann.. Nasrim da take shirin kwanciya taji ƙira kamar daga sama dafe kanta da take jin hajijiya tayi da sauri ya ƙaraso gadon yana hayewa ya rungumota yace " bansan da bakin da zan gode miki ba NAN tunda kika shigo rayuwata kike haska shi da farin ciki NANA.... ya sauke numfashi a hankali yana shafa cikinta yace kinsan inada ajiya har na wata 2 anan meyasa kika ɓoyemin dama nace wancan watan banga period din kiba kikace kinyi da ina chaina meyasa kika boye min". "soboda banso hakan ba banso na samu ciki dawuri haka ba". take moment din sa ya canza yace "but why did you say all that Nana ". Nunfashi ta sauke tace " saboda ina son in huta ta mijina ciki reno takura ne kaga fa yanzu aiki ya hanaka muje Nigeria Mommy sai fada take naki komawa ina missing gida musamman Hajja da tunda nazo ban ganta ba maganan honeymoon ma kamanta dashi ina son nayi yawo". "Nana ciki da reno bazai hanamu komai ba iyaka ki haifune fa mukaiwa Mommy tayi mana reno idan yafara girma mu karbo kayan mu maganan aiki kiyi hakuri da yanayin mijin ki shi mai nemane ina da mutane sosai a karkashina wanda dani suka dogara mutane da bansan adadin suba idan ban nema ba yazanyi ni nasan idan dan ni da family nane iya abinda natara ya ishemu to Al'umman da suke ƙasana sunfi dubu goma su zaki gani jinin mu jinin nema ne aciki aka haifemu aciki zamu tafi ke kima godewa Allah kina ganina kullum Mommy fa ada sai tayi wata shidda bata saka Abbana a idonta ba Mommy batasan dadin aure ba sai da ta auri Daddy maganan Hajja kuma insha Allah cikin satin nan zakigan su harda Ta soro ma baza su tafiba sai kin haifu sai mutafi can muyi suna cikin murna Nasrim ta ƙen ƙeneshi ". Humairah ta kalli Nasrim tace "yanzu kina nufin har kin samu ciki ni ina nan gaskiya keda Izza akwai haɗama itama wai cikin wata shida ita kamma daga zuwa ta samu dagaku har mazajen ku jarababbu ne". dariya Nasrim tayi tace "Allah sarki Rujulussalih na a na maka fassara a bai bai wllh Humme Rajulu na bashida wani jaraba ga hakuri idan kina neman jarababben kika samu Yaya Agrif to an rufe kinsan halitta halitta ne shi Nasir yana da dogon manhoon tare da kauri dawuri yake samun nutsuwa yakuma kamsar da macce cikin nutsuwa da jin daɗi amma Agrif abun wani dan firit gashi bawani tsawon kinrki sai dan karen jaraba da ƙarfin tsiya ayi ta fama kafin a gamsu". Hummee tace "to yanzu kina nufin Agrif da Nasir ba halitta daya bane kenan gashi kuma atsowo kusan tsayon su daya ashe daga ciki da ban banci to cikin su wanne yafi Nide da Kamal da Zarrat duk kusan halitansu daya amma gaskiya Zarrat yafi Kamal jaraba amma ni banji wani ban banci ba duk kan su balefi". "to idan macce ta kasance mai zurfi tafi son mai dogon halitta idan kuma ba mai zurfi bace tafison mai gajeren halitta musamman idan macce ta kasance mai ƙoƙo anfi samun macce mai ƙoƙo a dogin mata gaskiya especially ma mai dan jiki"?. "me ƙoƙo kuma".? Nasrim tace" ƘoƘo wani dun kulillin namane acan cikin zurfin macce yana da wani kofa wanda idan namiji yasamu nasaran jafar wannan ƙofar to zai gigice kuma zai gamsu cikin nutsuwa kuma duk wanda ta dace da ƙoƙo zaki sameta mai ɗumin ƙasa kuma tana cikin jerin mata masu sha'awa amma yawanci mata suna dashi kuma namiji mai dogon zazzakarine kaɗai yake cin wannan moriyar" Humairah tace "ummm towai ni Nasy ina kike jin irin wannan abubuwan nagade tare mukayi karatu muka tashi amma bansan ki da irin wannan ba sai zuwan nan nawa na ƙaru da abubuwa dayawa acikin mata ayanzu ni nasan ya nake wanda yakamata kowacce macce tasan ita wacece acikin mata dan tasan matakin dauka nide bansan inda kika samu wannan lassien din ba". "kin manta mijina doctor matane fa hakane ya kamata ace maccce tasan a ajinda take wata matar tana da matsi wata kuma a bude take wani namijin tana son macca ta tsuƙe wani kuma yana son yaji yasake sosai kamar yanzu ni Agrif kullum yana cikin cewa na tsuke har da kansa yake kawo min maganin matsi amma Nasir kuma yafison yajisa a sake". awashe garin Humairah suka koma ita da mijin ta Nasir duk wahaɗin da mommy tayi tabawa Humairah ta zomata dashi karɓa yayi ya zubar wai shi yafi sonta natural haka saide idan ta haifu idan yaji da canji shi da kansa yasan matakin dauka bayan kwanaki ukku Hajja da aminin ta Ta soro suka sauka agidan Hajja dasu Nasir dadin na kwanaki biyu ne tafara korafin wai Nasrim tana barin su taje wajen mijinta da suka fara zama cikin su ana fira kuma tabara ƙorafin basuda kunya suna musu lashe lashe da tande tanden juna agaban su hakade sukayi hakuri har *watani bakwai* Izza ta haifu yaranta biyu twice duk maza har sun shiga wata na 2 Humairah ma da ciki yayi na watanni 5 Nasrim ta shiga watan haifuwa " please my Nana nasan ma yau zaki haifu idan kin haifu jego zaki shiga ban san sanda jinin zai dauke ba ki temaka min ko ya yake ahankali zan miki bazan hau kanki ba ki tausaya min". murmushi tayi tace " ai dole na temaka maga my shagwaɓa Baby zo zo kasha tace tana lumshe masa ido "yawwa my NN Allah yabar min ke kina cikin aikina bayan komai ya lafa Nasir luf yayi yana sauraron yanda nutsuwa yake ratsa ilashirin jikin sa Nasrim ko wanka ta shiga tana fitowa ganin sa kwance tace "ba zakayi wankan ba ko da ƙari ne ".? girgiza mata kai yayi yace "kawai ina jimamin daga yau shikenan ne sorry Baby da kanki kikayi wankan". yaƙarashe maganan yana meƙewa tsaye Nasrim tace "my Rajul ba lalle bane fa dan Edd yan nuna yau ne na haifu ayau gaskiya inaga ba yau bane banajin ciwon komai fa". murmushi yayi yace "Insha Allah yau zaki haifu ayau zan cika shikara 40 a duniya ayau nake jin Baby Ni'mra na zata zo duniya ai nashiga wajen najita akusa idan ma baki sani ba kina cikin labor har kinshiga mataki na 2 abin yazo miki da sauki ne kawai ina zuwa yanzu". ya ƙarashe maganan tare da juyawa ya shige bathroom din Nasrim ƙarasawa tayi jikin mirror hannu ta daga da zumar daukan mai taji maranta yayi wani irin murdawa ahankali ta zauna akan stool tana cije lip wani ruwa taji yabiyo cinyar ta Nasir a gurguje ya watsa ruwan yana yana fitowa yagan ta dasauri ya karaso yana mata sannu yasaka wandon sa 3quarter ya kamata sai ɗakin da yashirya musamman wanda aka rubuta labourroom asaman ne wani ƙaton Tuup ne kamar swimmingful amma na roba ne kuma yana da ɗan zurfi kaɗan idan mutum a tsaye yake zai kusa zuwa masa cinya idan aka zuba ruwa idan kuma a zaune ne iya ciki yana dafe da ita yana matsa sannu ya kunna wani famfo zai ga bahon ya cika da ruwan dumi har yana turiri a hankali ya ɗauketa yasakata cikin ruwan shikuma ya zauna a bakin bahon ƙafafuwan sa suba cikin ruwan ya kunce towel din da yake ɗaure a ƙugunta yana mata sannu tace " Habibi ka fitar dani ruwan akwai zafi". "No my one srry zai temaka miki zaki haifu yanzu". ahankali yake shafa gadon bayan ta zuwa ƙugunta hannun sa daya yana shafa kanta gar ruwan ya huce ya canza wani cikin wani irin nishi ta wawuro shi tana juya kai bata san sanda ta gartsa masa wani cizo kamar zata cire masa fatan dantse hannun sa ba cikin tausayawa yace "sorry jiyake ina ma ciwon ya dawo jikin sa haka a nishi na biyu ma ta garza masa a ƙirji anishi na ukku ne yayi saurin sakin ruwan tare da kwantar da ita arigingine acikin bahon yace "Nasrim kiyi nishi ga kan ɗa kar ki kashe mana baby nishin tayi amma kan bai fito ba da sauri ya dauko almakashi cikin kuka tace "dan Allah Habibi kar ka ƙarani "Nasrim nishin ki is Low zaki kashemin yarinya". zanyi nishi dan Allah my Rujul kar ka ƙarani.... bata karasa maganan ba fet ya Ƙarata yunkurin da zatayi dan tayi magana sai ga sunkuceciyar ƴa tareta yayi yana bismillah Alhu'akbar Alhu'akbar yake ta mai maitawa ya mata kitashi ki tsaya ki tameƙe tsawon ki dan mahaifar tasamu komawa inda take'' yace shikuma ya dauko wani almakashin ya seta cibiyar ya yanka sai da Nasrim tayi tsayuwa yayi na miti ukku yace ta hau gadon idan zata iya shi yarinyace a hannun sa gadon ba wani tsawo dan haka ta wau yace tayi rigingine tayi ya daura mata yarinyar a kirjinta cikin nutsuwa ya gyara wajen sannan yayi bismillah ya kwantar da yarinya ya dauko Nasrim tare ya mata allura ya sun sha artabu awajen ɗinki amma ya mata ɗinki mai ƙyau acikin wanan bahon ya mata wanka tare da gasa mata jiki da towel taji dadin jikinta ko kamar ba ita ta haifu ba duk kansu towel suka daura ya dauki yarinyar da sai kuka takeyi yakama hannun Nasrim sukayi bedroom din su kwantar da Ƴar yayi ta sakawa Nasrim kaya ya dauko ƴarinyar ya daura mata a cinya tare da fito mata da mama ya seta bakin ta yasaka gengeɗi Nasrim take tanajin yanda yake matsawa yarinyar nonon amma ba komai yace ki kula yafita yahado mata shayi mai kauri da zafi tashi alokacin itama yarinyar tayi bacci haka suka sa yarinyar a tsakiya suka kwanta sai da asuba bayan ya dawo daga masallaci ya ƙira Mommy yake gaya mata murna sosai Mommy da Daddy sukayi kashe wayan yayi gaba daya ya kwanta yana sake tofesu da adduar kamar misalin karfe 8 sujaji ana salati akansu Nasir ne ya fara bude ido fuskan nan ahade murtuk yace " meye haka zaku shigowa mutane bakusan tana bukatan hutu ba". Hajja sake doka salati tayi tace "ni maryama me zan gani Nasuru Halima ta haifu ku kayi abunku ku daya muna cikin gidan nan nida Ta soro duk bawanda kuka gayawa kukayi abunku mekewa yayi saune yana bin su da kallon mamaki yace " da muda suwa zamuyi waya mana cikin da zamu tashe shi umm gayamin ku kuka mana cikin ne Uummm kugaya min man".? ya karashe maganan cikin bacin rai shi adole an shigo an bata masa rai Hajja bata damu da abinda ya fada ba amma Ta soro ido ta zaro tace "na shiga ukku ni Zainabu meye hakan Nasuru bakasan zunubi kake dauka ba to kayan jikin ka bazaiyi sallah ba gadon mai jego sabon haifuwa ka hau harda runkumar ta kuma nida kakar taka kake cewa wasu ashe kunyan ka mai rauni ne ban sani ba". Hajja tace " dan Allah Ta soro ina kika taba ganin hakan kiga yanda ya mamuƙu jikin mai jego idan ba rashin kunya irin na Nasuru ba ai munsan ku kukayi cikin ku amma zaman me mukeyi a gidan ba zaman ta haifu mu karbi hai huwa ba muna gidan hoto sai daga nigeria zamuji haifuwa". Ta soro tace " Hajja wata kilama yasake komawa wannan kwanciyar nasu ai ba ayishi banza ba yaran yanzu basa tsoron sunubi to mu ada da sai miji ya shekara bai leka dakin matar sa ba idan ta haifu". ba karamin yaki akeyi da Nasir ba a daren ranan ma nacewa yayi shi da matar sa zai kwana har saida Hajja ta hada da Mommy Mommy ta bashi hakuri yako cika fam duk wani al adu na jego Nasir ya kafe baza ayiwa Nasrim ba ita de Nasrim dariya ne nata daga ta Ta soro har Hajja buyagin faɗan su baya tashi sai Nasir ya gama nasa ya fice washe garin ranan suka tar kata suka koma gida A ranan sunan kyakkyawar yarinyar mai kama da Nasrim taci sunan Hajja Maryam an mata alkunya da NI'MRA zokaga murna wajen Hajja ansha shagin suna a washe harin ranan Akace a taru a palon Hajja za ayi baƙi masu mushimmanci dama anjima ana shirye sheryen zuwan su Nasrim ta kallin Sadiya matar Abbaty tace "wai ni su waye za a sauƙe a Part din Agrif ne naga an gyarashi sosai na tambayi Humme bata gaya min ba kafin Sadiya tayi magana sukaji sallama a rikice Nasrim ta dago kanta jin muryar da bazata taba mantawa ba haka Nasir ma cak suka meƙe Nasrim da Nasir a tare ahankali suke takowa cikin parlur cikin shigar alfarma wanda kallo daya zaka musu kagane hutu da soyyaya da shakuwa ya gama kamajikin su hannusu sarke da najuna kowanne su hannun su daya rungume da baby Nasrim dafa kanta tayi da hannu daya hannu ɗaya kuma take nuna su cikin rawar murya tace " A A Agr Agrif Agrif tayi ta mai maitawa wani irin duhu take gani baya tayi zata fadi da sauri N *TO MASOYA MU HADU A PG 37 WANDA INSHA ALLAH SHINE NA ƘARSHE* *BJATTKO* [4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE* (```Rikicin Babban Gida```) *NA* *BATUL ADAM JATTKO* ```Marubuciyar``` *DAMA TA* *AMFANIN SOYAYYA* ```NOW``` *FURUCI NA NE* *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* *_________________________________* *labarin FURUCINA NE gaba ɗaya jigon labarin akan illan furucine wanda annabi ma yace mu tsare harshen mu sai hassada wanda babban cutane abinde da muka baɗa dai_dai Allah kasa mu samu dacewa a kai kuskuren kuma ka yafe mana ina godiya ga masoya wanda sukayi jimirin bina har zuwa harshen labarin nan wanda na ɓayawa dan Allah su yafemin* 37 Nasir da sauri ya tarota ta faɗa jikin sa riƙeta yayi gem sosai yana kallon Agrif cikin tsoro da firgici shima har suka ƙaraso kujeran da yake facing din su suka zau Agrif idon sa cikin na Nasir cikin da kewa Nasir ya buɗe baki yace "Daddy meyake faruwa wannan Haruna ne ?". yayi maganan tare da wurga idonsa akan kowa still de yana sake manna Nasrim a ƙirjin sa dan daƙer take jan numfashi Hajja tace "Eh Nasuru ɗan uwanka Haruna wanda kuka dauka ya mutu tsawon shekara biyu da rabi bai mutu ba shine kake gani a gaban ka". Daddy yadaura da cewa " bayan mun kai Baban gida da Fayyat da Khaldum asbiti kwajin farko yanuna Baban gida bai mutu ba amma su Fayyat sun rigamu gidan gaskiya to dagani sai Abun ku sai kawunku yaya Suleman mukasan haka atake nayi dogon nazari nace kada agayawa mutane koda na gidan nan ne cewa Baban gida bai mutu ba dan bamu daman bincike akan waye yayi kisan dan awannan lokacin mu kowa a gidan nan abin zargine kanmu ya gama ƙulkewa kowa zargin sa muke musamman ku yaran mu anan doctor ya basa tenakon gaggawa tareda alluran bacci mai ƙarfi wanda zai jima bai farka ba har aka masa wanka muka sallaceshi aka kaishi maƙabarta duk da likita yace za a iya binne shi bayan awani a tonoshi amma zuciyar mu bai gamsu mu binne shi ba dole dr ya dauko motan asbiti bayan maƙabartan bayan mun fara binne su Khaldum mukace jama'a sunyi yawa a ragu ta katangan bakabartar aka fita da Baban gida bayan dr da Habubarka ɗan wajen suleman suka fita da Baban dida zuwa egyp mukuma muka zauna zaman karban gaisuwa ba adau tsawon lokaci ba Baban gida yawarke tun kafin agano wanda yayi ƙisan shi ya tabbatar mana da Aisha ce tayi kisan dan yagane ta". "Daddy kunsan da haka kuka auramin Halima Daddy me na muku menayi kukeson azaftar da zuciyata a yanzu ina yiwa Halima son da bazan iya hakuri da ita ba adama daurewa kawai nayi amma na azzaftar da zuciyata yanzu meye matsayin aurena Daddy dan Allah kar kuce zaku rabani da rayuwata ban muku komai ba". ya ƙarashe maganan yana sake ƙen ƙeme Nasrim ajikin sa kamar za a kwace dariya Abu yayi yace "lalle dole ace rigiman duniya akan mata da dukiya akeyin mata da dukiya fitina ne wato kai bakayi farin ciki da zuwan ɗan uwar wanda bashida burin komai aduniya sai son farin cikin ka kai tsoron ka kar a ƙwace matar ka abasa ko".? cikin rikiceccen murya yace "Abu bazai mayuwu ba bazan bar Halima ba". murmushi Abu yayi yace to da waye yace "zai ƙwace Halima taka ce kai daya". Daddy yayi gyaran murya yace "Nasuru Agrif yasaki Halima tun ranan ta haifi Lil Agrif aranan yazauna yake gaya mana irin son da kakeyiwa Halima amma bai gaya mana cewa su Fayya yaran ka bane har saida Kamal ya tona asiri muka tambaye shi anan ya ke gaya mana komai kuma shine ya nace sai an aura maka Halima yakuma dage akan bazai zoba har sai kun gama sasanta kanku kaida ita kaji abinda yafaru duk tsawon lokacin nan saboda kai ya boye kansa". Agrif meƙewa yayi ya ƙarasa inda Nasir yake yazuba gwiwowun sa ahankali ya kamo hannun Nasir yana kallon tsakiyar idon sa cikin sanyi murya yace "Muhammed kayi hakuri da taurin kaina nayi son kai nagane kana son Nasrim amma Allah yagani lefina ne da tun kafin na aure ta ban fito na nunawa iyayen mu sun baka ita ba nima alokacin rudin sonta da ƙuruciya ne ya rudeni dakuma ƙaddaran abinda tunfil azal rubuceceya ce sai wannan hargitsin ya faru shi yahana na maka adalcin da yaka mata na maka duk dama lefin banawa bane ni ɗaya harda kai tunda da farko saida na bar maka Halima nace zan auri Izzatu amma ka ƙi bada koyon baya daga ƙarshe ma kanuna min isgilanci so kaga lefi nawa ne da naka Nasir tun ranan da aka daura auren mu da Halima wannan abin yafaru a tsakanin ku nayi nadaman auren ta saboda nasan kai mutumne nagari mai gujewa tsabon Allah amma ka kasa daurewa har yakai ka ga zina abin kafi tsana muma kake mana faɗa da nasiha akan ka aikata anan na tabbar da sone yaci galaba akan ka saboda nafi kowa sanin ka kai ka ke hanamu ai kata zina nida AKIYU da AYMAN kasha yin fushi damu akan shangiya da zina amma sharrin so yajefaka cikin wllh tun ranan da Aliyu ya ƙirani yana kuka ya gayamin ka fara shan giya akan son Halima nake neman ganyar rabuwa da Halima nake neman yanda zanyi na mallaka maka ita cikin sauƙi har tsawon shekaru shidda sai da wannan abun yafaru na samu dama ɗan uwa ina mana ta'aziyar rasuwan yaran mu Khaldum da Fayyat sannan ina mana jajen abin yasamu ɗan uwan mu jinin mu Kamal wllh umarnin uwa yabi amma mugunta ba halin Kamal bane". ya ƙarashe maganan yana kifa kansa akan hannun kujera yaso ya jishi ajikin ɗan uwansa amma Nasrim tana cinyar a hankali Nasir ya janye Nasrim din da zuwa yanzu numfashin ta ya dai-daita amma de kanta a ƙasa da alaman mugun kunyar Agrif takeji ko da ya janyeta ya meƙe tsaye ma kifa kanta tayi a hannun kujera ta saki wani marayan kuka Nasir saukowa ƙasa yayi ya zube still de idon sa yana kan Agrif cikin rawan murya yace "Haruna meyasa kake sona fiye da yanda kake son kan ka meyasa kayi min halacin da ni nakasa ban cancanci abin alkairi daga gare kaba amma kayi hakuri sharrin sone". hakade sukayi ta koke koken su duk na farin ciki ne Nasir ya karbi yaran Agrif kyawawa daya sunan Kawu Suleman ne daya kuma Aiban Suleman ana kiransa da Suhal shikuma Aiban Aiban dinsa yaran kyawawa ne kuma kaman su sak wanda baza ka iya ban banta su ba farin Izza suka dauko saide akwai yanayin dogon fuskan Agrif a tare dasu sosai suka kafa fira Khaflan ya maƙalewa yaran Izza yace shifa sune ƙannesa dan dama yace akan me Ammi ta haifi macce bayan yara mata biyar ne agidan su kuma maza su ukku ne daga shi sai lil Agrif sai Abdul meyasa baza ta haifi namiji ba aiko yana ganin yaran yafara murnan suma sun zama su biyar cif kuma Ummi ma namiji zata haifa zai sunfi su Musatat yawa Musanat ta kalli Humairah tace "Ummi ai kince macce zaki haifa ko".? Humairah tace "sosai ma". cikin daure fuska Khaflan yace "to sai me kiyi ta haifar su Aunty Sadiya ke kuma ki haifo mana 3 brother musake nikasu ko ". dariya duk sukayi Sadiya tayi saurin sun kuyar da kanta Abbaty yace "Ameen my son nikuma insha Allah ko ɗa ɗaya ne sunan ka zansa balle idan ukku ne kaga Fayyat da Khaldum sun dawo kenan tsalle yafara yana ihun murna yaude three brother kamar basu taba fuskan tan matsala ba Abu da Daddy baki yaƙi rufuwa yanzu jikojin su suncika goma dai dai hakan ma ga Sadiya da Humaira da ciki Hajja tace "to Aisha kece mai tsoron haifuwa kinga yanzu agidan mutane kike baza su muki hakurin da muka miki ba da kika haifi Abdulsamat saida kika shekara bakwai baki ƙara ba har mijin ya shiga kurkuku ga Halima sai da tayi raya shidda duk dade na farko yan ukku ne kinga daga baya ta ƙara ukku a falle_falle ga Zahra ma yara ukku tayi ga Izzatu ma kinga saida tayi ukku kafin Aiban yarasu yanzu ma gashi anyi auren ku lokaci guda duk sun haifu sun barki da wani cikin ki ɗan firit dagani ba biyu bane". dariya akayi wanda hatta Nasir sai da ya murmusa wani kallo Humaira ta zubawa Hajja tace "lalle ma matar nan ke yanzu har kina da bakin wani gorin haifuwa keda daga haifuwan fari yan ukku baki ƙara ba fa". "ke gafara can ukku dana haifa ba basu Albarka bane kuma rashin haifuwa ai ajikin kakan naku Haruna yake shima su biyu ne agun iyayen sa nide kowa yasani zuru'ar haifuwa ce ". haka de aka denga fira har masu aiki suka hada dining Nasrim kam da sauri ta dashi zata shige ɗaki ita bazata iya hada ido da Agrif ba dawane ido ma zata kalleshi Nasir ya bita da kallo yasaki murmushi bayan an gama cin abinci Agrif yayi gyaran murya yace" yawwa Daddy abinda na manta ban fada ma ayi agaban ku nasan halin kishin Nasara zai iya cewa zai yanke min zumunci da sister dita to anan ne zayyi kuskure gwara kusani zumunci da Halima ba fashi". Daddy yace" to kai Nasir kaji". Nasir yace "to Daddy ni akuyane da bazanyi kishin matata ba saide ni bazanyi kishin Agrif ba saboda nasan amanan sa zan dimga masa kallon tamkar Kamal ne awajen Nana". da dare Zahra Ayman yazo suka tafi bayan sunsha fira da Agrif duk da su dama shida Aliyu sunsan yana raye Zarrat ma yazo ya dauki Humaira suka tafi bayan sun raka Izza Part din ta Nasir da Agrif samun waje sukayi suka sake baje hajar fira har kusan shabiyun dare Nasir ya kalli Agrif yace "bro kafa bar ƴar mutane ya kamata kaje, kaga ni Nana wai tana jego komeye wani jego Hajja ta haɗani da Mommy ta hanani shiga ɗakin da take ma". numfashi Agrif ya sauke yace " bros nayi missing dinkane sosai nasan my dear zatamin uzzuri ai tasan muna tare". Nasir yayi murmushi yace " kai kana yabon wannan matar taka kuma da alaman tana mugun kulamin da kai bro gashi kayi kyau kayi ƙiba fresh dakai". numfashi Agrif ya sauƙe yace "sosai Izza ƴar aljana ce yanzu na san nayi aure duk namijin da yake son ya morewa rayuwa to ya aure matar da sonta yafi nasa anan ne zaiga tattali nifa yanzu ko sarki saide yanuna min nauyin rawani babu ta inda ta gaza Allah yamin baiwa da mafificin baiwa da ya hadani da Izza Izza she's good komai nata nice nasan bazan taba nadaman samunta amatsayin mata ba". Nasir yace "kaga nikam duk ta yanda taga dama takeyi dani juyani ake sosai nikuma idan na fito na rama akan ma'aikata". dariya Agrif yayi yana dukan kafaɗan Nasir yace" ah nasan ka fa ai bazaka juyu ba duk da nasan soyayya ce take tafiyar da rayuwarka ɗan loop" Agrif yace yawwa bro ni kana kula da harkan companyn Kamal kuwa Abbaty de yace a'iki yamasa yawa baisan halinda ake ciki game da company ledan saba amma wasu plaza din sa yace komai normal ko". "Eh ina bincikene akan company gaskiya manager din ba mutumin kirki babe yana son kashe masa company amma gobe de zan gama dukkan binciken a canza manager din". sunsha fira yanda yakamata duk da tattauna war tasu akan business ne sai kusan 2 na dare yafito daga Part din Nasir din Izza har ta gaji da jira tayi bacci Suhal ne ya tashi ya fara kuka daukan sa tayi tana shirin sashi a nono ya shigo cikin sallamar sa da ya tsaya a iya leben sa direct bathroom ya wuce ba tare da yakalli inda take ma bajimawa ya fito daure da towel ɗaya a ƙugun sa ɗaya yana goge jiki dashi ya wuce inda mirror sama sama ya murza lotion a jikin sa tare da fesa turare ya ware ido yana kallon yanda ɗakin yasha gyara kamar ba shiba gaba daya part din ma yabashi mamakin yanda aka canza masa fasali murmushi yayi yace "ni Haruna ɗan gatan Mommy ne nasan wannan aikin sai ke Allah yabar manake yace tareda meƙewa yasaka kayan baccin sa ahankali ya sunkuya ya sakarwa lil Aiban da yake cikin gadon sa agefin nasu kiss yashafa kan Suhal da yake cinyar Izza ya hau gadon tare da gyara pillown sa ya shafa addua ya kwanta tareda jan bargo ahankali ta kwantar da yaron akan gadon sa ta sauƙo daga gadon ta zaga gefin sa ta gurƙusa tare da jan barkon cikin rawar murya tace "mijina yau ni kajuyawa baya kasanar dani lefina kamin hukunci daidai da lefina kar ka zabi azaf tar dani ta wannan ɓan gare bazan iya jurewa ba". kallon ta yayi ido cikin ido yace "Izza kina son kifara taurin kai ko". hawaye ne ya zubowa Izza yarrr bazato tace "subbahalallashi ni ni taurin kai Abban Zeenat menayi". cikin daure fuska yace " tun yaushe nake miki maganan gyara mu'amullar ki da Halima amma kikace sai munzu gida gashi munzu ina gani ko kallon inda take bakiyi ba Nasrim bata daga cikin jerin matan da zakiyi kishi dasu ita din ƴar kuwa tace jini na kuma bazan gaji da gaya miki arziƙin ta kike c............ da sauri ta rufe masa baki da tafin gannunta tana girgiza masa kai ga hawaye na surto mata "my habibi baka fassara ni dai-dai ba ni na isa nayi kishi da Nasrim albarkacin ta fana keci wllh wllh Ya Agrif ko kai bazaka gayamin son Nasrin ba Nasrim itace ta inganta rayuwa ta adaliln ta muka shigo cikin gidan nan ita tazamar ni mutum wllh kunyar ta ne ya hana na mata magana ina mutuƙar jin kunyarta ne kuma tana min ƙwarjini sosai kuma kai ma kasha cewa Nasrim tana da ƙwarjini so dayawa Hajja da kanta tana cewa anya Nasrim da Nasir ba sha shatau suke shaba suna da ƙwarjini sosai ni bansan ta inda zanyi controlling kaina a gaban ta ba amma tunda umarnin mijina ne ko zan mutu sai naje na gana da ita awannan tsohon dare ba sai gobe ba..... ta ƙarashe maganan tare da meƙewa a zabure wani irin fisgota yayi ta faɗa jikin sa ya birkito da ita tayi ƙasa shi kuma a sama ya sakar mata nauyin sa gaba daya yakai bakin sa daf da nata numfashin su yana fita atare murya can cikin maƙoshi yace " MAR'ATUSSALIHA kinsan meye sirrin ƙwarjinin N'N".? girgiza kai tayi tareda rolling da idon ta yace" sirrin shine falalar salatin Annabi Nasir a kullum yana salati sau dubu arana kin gade duk yawan aikin sa ayanda yake dinnan to bayan ko wacce sallah sai yayi salati so dari biyu istigfari dari kinga idan aka hada na sallah biyar zai bada salatin dubu istigfari dari biyar wannnan ƙa idar Nasir ne sai dana zauna da Nasrim naga itama tanayi kinga nima awajen su na zara wannan shine sirrin su kema ki gwada zakiga abin mamaki". Izza tace "kwarai kuwa haka Nasrim take duk busy din da zata shifa sai tayi su koda zata bar sauran zazkar din ta kuma wllh sakacine amma tare Mommy ta koya mana wannan tarbiyar Mommy ne Allah yasaka mata da mafificin Alkairi". ta ƙarashi maganan tare da ƙarasa manna bakin ta kan nasa *Nasir* murmushi yayi a lokacin da ya bude dakin ya hango Hajja akan gado sai munshari take zubawa ahankali ya tako har bakin katifar tsayawa yayi kallon ta yanda take baccin ta cikin kwanciyar hankali ta rungumo Baby Ni'mra ahankali ya jaye Baby tareda daukan ta ya maidata kan gadon Hajja ya dauki pillow ya kara bayan yarinyar ya dawo ya shige jikin Nasrim cikin bacci taji kamshi sa da tattausar jikin sa wani gwuron numfashi ta sauke tareda shigewa jikin sa jin abin yafi karfin kamshi yasa Nasrim ta bude idon ta da sauri bude baki tayi zatayi magana yayi saurin daura yatsan sa akan bakin ta yana juyowa inda hajja take alama yamata da kar ta tada Hajja ahankali ya kai bakin sa kusa da kunne ta yace" meyasa baki tsaya kin ci abinci ba kika gudu". ahankali tace "banajin yunwa ne ". ɗan marin kumatun ta yayi yace "Ah Ah kide fadi gaskiya ganin Agrif yasa kika tsorata kin zata za ace ki rabu da ɗan ɗanon zuman ki ko ". "kana nufin kai baka tsorata ba Ya Rujjulussalihi na idan akace in rabu dakai ai kamar an tarwatsa rayuwatane toma tayaya impossible ni kai har abada taya zanyiwa wanda yaƙi kula wata saboda ni ya zabi yarayu ba aure duk saboda ni taya zan maka butul ci akan wani Agrif da bai san meye soyayya ba nasan da kaine baza ka fansar wa wani niba darajata tafi haka awajen ka RUJULUSSALISHI". girgiza mata kai yayi yace "Nasrim gaskiya Agrif yana sonki yanada zuciya mai yau wanda ba kowane yake da shiba tabbas bazan iya kwatanta yin abinda yayi ba Nasrim Agrif ɗan Aljanna ne tun muna yara yasha hakura da abinda yakeso akaina kamar irin su abinci zabi na karatu abubuwa dayawa ya sadaukar min kinga muna yara Kamal tak yake jira nayi lefi tazo yafada amma Agrif yafini moye duk abinda ya zamana lefina ne Nasrim ni ban isa nasakawa Agrif abinda yamin arayuwa ba banida abince masa banida abin bashi sai adduar dacewa a wajen uban giji ni sannan ina sonki ki manta da kin taba soyayyya ko zaman aure dashi ki zauna dashi amatsayin dan uwan ki nima nayarda dashi bazai cuceni ba nadauke duk wani kishina inde akan Agrif ne". can cikin dare Hajja taji ƙafa da da hannun Baby yanata shurin ta azabure ta tashi tana ihon maciji ya haumata gado ta fara kururuwa tana cewa "dama saida nacewa Abdulrahaman yasa arage itacuwan lambun nan mucizai sun fara yawa agidan nan jiyama saida aka kashe a gidan Haruna gashi yanzu har kan gadona ke Nasrim kunnan wuta inaga muciji yasareni ma Halima ba magana nake ba kin min............. bata ƙarasa ba Baby ta sandara kukan tsorata da ihon Hajja wani wawan numfashi Hajja ta saike tace au ashema mai sunata ce Allah sarki takwara kece wannan sakaran uwar taki takawo ki bata sanar dani ba da nadanne ki fa". ta ƙarashe maganan tana laluman ƴar har ta dauketa ahankali ta sauƙa tana laluman makunni wuta Nasir murmushi yayi yana sake shigewa jikin Nasrim tare suke cigaba da dariya basu zaci Hajja zata kunna wutan ba kawai sai ganin ɗakin sukayi ya kaure da haske salati tafara tana tafa hannu ta dungurar da yarinya a katifar ta fita da sauri zuwa falo tsabar bacin rai batayi ma la akari da dare neba ta daukin wayan ta ƙira Mommy tare da fashewa da kuka Mommy meƙewa tayi dafe da ƙirji taba Innalillashi Allahumma ajirni fimusifati da sauri Daddy yace Dr lafiya". Mommy tace "Daddy ban garen Hajja ba lafiya". tace tayi hanyar fita aɗakin da sauri a tunanin ta wani abune yasamu Nasrim ko jaririyar ta Daddy yayi saurin riƙe mata hannu yana cewa pls dr bawani abin da yafaru ki nutsu yace suna ratsa compound din gidan harzuwa part din Hajja zaune take a palo akan kujera tana faman jijjiga kafa da sauri Daddy yace "Hajja lafiya "? . "ina ko lafiya Fanna na ƙira ta fita min da tantirin ɗanta anan ni ina taƙama nakawo yarinya kusa dani wai danna kubutar da yaran nan daga saɓo ashe shi hoto yake daukana kodayake ita tafishi fitina gasu can manne da suna jinin biƙi bai tafi ba mahaifa bata koma ba". wani dogon numfashi daga mommy har Daddy sukaja Mammy ta shiga ɗakin shikuma Daddy ya tsaya bada hakuri ita kuma Mommy ta wuce ciki suko NN sarai sun jita dama ba baccin suke ba dariya suke mata ganin ta fita yasa suka dauki ƴarsu suka koma kan gadon Hajjan a tunanin su ko Hajjan tayi fushi ta barmusu ɗakin ne gaba ɗaya kawai sai jin muryar Mommy sukayi akan su tace "haba haba my son karasa wajen shigowa sai ɗakin Hajja gashi yanzu duk ta tadamana hankali ita ka kirata zuwa part dinka mana kumama kwana nawa ne za a baka matar ka am srry kayi kakuri ka fita kaga tana can tanayiwa Daddyn ku faɗa". ta ƙarashe maganan tareda karɓan NI'MRA hannun sa ta kwantar da ita tana ɗagosa tana wurga idon neman inda yacire kayan sa dan daga shi sai boxer hango jallabiyar sa tayi a gefin katifan dauko masa tayi tana meka masa "saka ko de ni zan saka maka ne Habibi".? turo baki yayi alaman shagwaba Mommy ta kalli Nasrim tace "ok Ammin Aiban karbi ki saka masa daure my son idan gari ya waye sai ta ɗan leƙaka a part dinka ni zance na sata aiki ne kaji sorry". "MOMMY nide banaso yanzu ne fa nake bukatar ta bana iya bacci sai ina jin bugun numfashin ta shi yake zame min AC kwana biyu bana iya rinsawa idan banji ni a j........ sai kuma ya kasa ƙarasawa ya tsaya yana kalon yanda kirjin ta suke sheki alokacin data ɗaga hannun dan karɓan rigan da Mommyn take meƙa mata sai da tazo zata saka masa hannun hahu wanda shine na ƙarshe cikin kunnen sa ta raɗa masa " daka ƙarasa mana yaushe kafara jin kunyar Mommyn ka ka dubi tsabar idon ta kace mata kai bazaka iya bacci ba sai kaji tudun boobs a cikin hannun ka". shi kuma cikin ƙarfi yanda Mommy zataji yace ƙinaga bazan iya hakan bane". dasauri ta yanke zancen da cewa Mommy na ƙarasa saka masa Mommy ta kama hannun sa tace "muje." suka fito daidai lokacin da Hajja take cewa ni ƙaton gardin nan zai shigowa a sirara Daddy de sai bada hakuri yake har suka fice tade kasa yiwa Nasir da yake ta faman jifan ta da harara magana har suka fita kafin taje tabi ta kan Nasrim din data raina kuma washe gari tun kafin a fito breakfast Izza ta shiga har cikin bedroom din Hajja ta samu Nasrim tana shirin fitowa aɗan kunyace tayi sallaman ta shigo zama tayi abakin katifan tana kallon yanda Nasy tayi kyau sosai cikin doguwar rigan wani kwancecen super holland mai zanen ja da yellow da baki ya zauna das ajikinta hannuta ta sake kaiwa bayan ta tana laluman zip din da dauri Izza ta tashi takai hannuta taja mata zip din ta cikin mirror suka hada ido Nasrim tace " thanks" Izza tace "not thanks". dan gajeren murmushi Nasrim ta sakar mata Izza tace "dama ke mai kyau ce basai na bata bakina wajen cewa kinyi kyau ba kin sha jin sa awajen mutane da ace company wannan atumfar zasu san dake da sun daukeki ki musu tallah ". juyowa Nasrim tayi tana shafa kumatun Izza tace "haba my gangariya ai kin fini kyau kefa farace kalan maza kalan zamani" Izza kama hannun Nasrim tayi zuka zauna bakin katifar sun kuyar da kanta tayi sai gashi yar hawaye shiru Nasrim tayi tana kallon ta saida ta dau lokaci tana wannan kukan can ta ɗago idon cikin na Nasrim tace "Dan Allah sister kiyi hakuri wllh bansan shi aka auramin ba kunyar ki ce tasa nake guje miki nake ƙin kulaki dan Allah ki yafemin". girgiza mata kai Nasrim tayi tana cewa "Ah Ah Izzatu hakance tazo a kaddaran mu nima gashi kunyar Ya Agrif ya hanani sakewa ko gaisheshi banyi ba". hakade suka ci gaba da fira har lokacin breakfast din yayi suka fito yaude ba lefi Nasrim ta dan ware har suna fira da Agrif anan Agrif yake cewa shi idan ya tashi da Khaflan Da Abdul da lil Agrif zai tafi switzerland su kuma su tafi da matan Zeenat Muwadda Musatat Ummda yau kwanan Nasrim ashirin da biyar da haifuwa tuni am mata kyaran jiki na mussamman wanda ahalin yanzu babu lolacin da zan muku bayanin sa Idan kuna son jin cikekken tsumi na binnau wanda ake binne shi yayi wata shida ko ukku wanda akeyiwa amare masu jego da uwar gida first class ku tareni cikin littafina na *MAI GURI YAZO* *ɗan daurin kai* misalin ƙarfe shaɗaya na dare ya shigo Nasrim tana zaune tana shafa mai Hajja tana gasa marar yarinya zama yayi daf da Hajja har idan ta motsa jikinsu yana gugan na juna ya zubawa jaririyar ido yanda idan Hajja ta daura mata yatsan ta mai dumi take wani lumshe ido kamar Uwar ta taji ummmm murmushi yayi ya ɗaga ido ya kalleta yayi sa'a itama shi take kallo da hannu ya yafito ta tasowa tayi daga ita sai sleeping dress din ta amma maidan kaurine saboda yanayin jikin jego tsugun nawa tayi tana kallon sa nuna mata Baby Ni'mra yayi yace "kiga abinda Baby takeyi". Nasrim tace "zafi ko ai dama nagaya mata ya isa takiji kai ka gaya mata tunda tana tsoron ka zataji yarinya kwanta ashirin da biyar amma ba adena gasa taba". murmushi yayi yace "ba zafi takeji ma ki kalleta sosai idon ta yana kama da naki idan kikaji miss ko".? fincike hannun ta tayi ta juya tana hawa kan katifar ta Hajja da tunda Nasrim tace tana tsoron Nasir ta bude baki tana kallon ta har taje ta kwanta cikin ɓacin rai tace "ni Maryama ni nake tsoron wani abu wai Nasuru Uban sa Abdulsamat ma banji tsoron sa ba balle wani yo ni badan maraicin sa nake dubawa ba ya isa wani abu awajena". Nasrim tace "kina fakewa da maraici de amma waye ya isa acikin jiko kin ki ya ratsa main parlour ki ya rasa free palo ya haura sama yaratsa falon sama ya shigo miki har cikin bedroom yanzu ko Daddy yana shigowa nan ne ba iya kar su palon sama ba amma ki zauna kina bakewa da guzuma kina harbin karsana ina aka tabayin ƙaton mayara kamar wannan". ta ƙarashe maganan tana jan barkon ta dariyan mugunta Nasir yayi ai dama yana meman kofar da zai hadasu faɗa wanda zata korata Part din Mommy ko Ummu wanda komai zai zomasa cikin sauƙi yace " ke Hajjar kike gayawa haka uwar Three A full ashe bakida kunya Hajja ta wllh yariyar nan badan jego takeba wllh yau ba me rabani da ita agabana take zagar min uwar uba ". ya ƙarashe maganan tare da daure fuska kamar irin da gasken nan yaji haushi "rabu da ita dena ɓata bakinka shalele na maganin ta kishiya aure zaka ƙara". "Ah Ah Hajja koranta zakiyi a part dinki". kallon ka raina ni Hajja ta masa tace kai yaro nifa kakar bariki ce yo ni zaka gayawa zamani wannene ban gani ba nifa duk wani salallaben soyayya kar nake kallon ku yo nida nake karatun littatafan hausa tun tala taini damu aka fara yanzu ma sa idon Agrif ne yasa na dena karatun dan kasani nasan komai ni kakar bariki ce'. Nasir kansa ya kwantar a ɗaya cinyar Hajja yace "to ai barikin ki banyi amfani ba gashi kin kasa bawa lovers jikan ki abinda yake so Hajjata nifa duk duniya ba nida kowa bayan Mommy na sai ke ina son ki musamman da kikayi kama da Abbana akullum fuskar Abbana nake kallo a naki ina son Allah yamiki tsowon rai sosai kakata". shafa fuskar sa tayi tace "nasani Nasuru tun kana yaro nake ganin tsantsan na so a gareka nima ina son ka fiyeda yanda nake son raina jikana nasan kana son matar ka kuma tasamu cikeken tsarki ka dauki amarka gata can yarinya cede ni sai nayi kwana arba'in ina gasawa yarinya mara saboda yayi kwari kasanta ya saba da dubi shiyasa kikokina basa boranci shiyasa ka mannewa Halima kaga itama Humaira mijin yagama susucewa a kanta ga Kamal can agidan yari yana haukan shide ko zai rasa komai bayason rasa Humairah da ita yake son karasa rayuwar sa idan yafito Bayan shekara ashirin da biyu tuni kamal ya fita an aura masa wata yaranya a dangin Mommy yarinyar uwar ta shuwa ce baban ta kanuri kaf three brother ba mai kyanta ta haifi ɗanta namiji an saka masa sunan MALA yayan Mommy ahalin yanzu Nasrim yaranta bakwai wanda haifuwar ya tsaya mata tun shekaru takwas tana da yara biyar da Nasir bayan auren su NI'IMA sai hasan da susaini wanda ake kiransu FAYYAT KHALDUM sai mai sunan SHARIF yayan Mmomy sai mai sunan Alhaji Hamza abokin Abban Nasir wanda suke ƙira da HAZEEK Izza yaranta shida wanda da Agrif harda yan biyun da ummda yakama tana da yara tara cif sai humaira ita yaran ta hudu duk maza ABID RAYYAN AMRIN sai ABDULSAMAT dinta babba Sadiyan Abbaty yaran ta shidda amma ita yanzu ma shayarwa take dan ta nafari mai sunan baban ta wanda suke kira da Marhaf shine suke soyaya da Rumana ƴar gidan Zahra yanzu ma batun auren su akeyi sai yarda ta ukku Iman a cikin shekarun nan anyi rashin Hajja da Hajja Ta soro yara matan Muwadda Musanat Zeenat duk sunyi aure Abdul ma yayi aure har lil Agrif shima yayi aure rayuwar gidan abin koyi ne da ban sha'awa sabida inde macce aka haifa a three brother to ana yayeta awajen Nasrim zata tashi in kuma namiji ne wajen Izza akwai haɗin kai da fashimtar juna sosai cikin family Mommy ta kalli Khaflan da yake cika yana batsewa fuskan nan cike taf da kunci tace " tode kaji umarnin dana baka ko ".? cikin ƙunci yace "Amma Mommy ni wana taba cewa zamana haka yana damuna ni yaka mata na yan kewa kaina hukunci bawani daban ba". "nade kaya maka nan da wata biyu auren ka da Iman". da sauri Iman tayi saurin sun kuyar da kanta zuciyar ta yana bugawa lalle an hada ta da aiki Khaflan tayi ta maimaita sunan a zuciyar ta". Hazeek ne ya sameta a kitchen tana ta faman hada coffee yace "Mami Papa yana jira fa". ya ƙarashe magaban tareda ficewa ta kofar baya a palon ta sameshi yana ganin ta ya meke tsaye yace "my Nan kin manta da asalin Babyn ki ko". Rujuluss na tsaya lallashin Iman ne Allah nide Mommy bata kyauta min ba yaza ayi tace zata hada Iman mai hakuri da hankali da wannan yaron wllh Iman tana mugun tsoron Khaflan hadin bayyi ba". kamo hannun ta yayi yace "niko nayi mugun yabawa da zabin Mommy akan kaina ma balle ɗana da yayi dace da yarinya mai cikekken nutsuwa da asalin kyau kuma naya mugun sonta fiye da yanda ni nake son uwar sa". da sauri Nasrim ta rufe masa baki da tafukan hannun ta tace "no bawani namijin da zai so matar sa feye da yanda ni mijina ya soni duk gatan macce kar nake kallon ta amma my dear seriously fa Khaflan yafi karfin Iman because idon yaron nan a bude yake sosai yanzu makaga lallashin da nayi wa yarinyar ga tana mugun tsoran sa". "muna furcine irin na goggan ta marikiyar ta kin manta itama haka tayi ta burgan bataso kinsan ance idan daɗi yayiwa mutum yawa sai yace Allah gani kasheni badan Mommyn ta dage sai Iman din ba mutane nawa ne suka min maganan dan Allah ga ƴarsu nan ta kafe sai Khaflan kinsan de idan irin Iman dubu yake so my son zai samu ko". dukan ƙirjin sa tafara tana cewa ni ni zaka cewa munafurcin mariƙiyar ta sai nace nafasa tunda gashi kayi furfura". "furfura adone ki fasan man nima Babby dina ya huta da yawan matsa dama kin damar min shi". ya ƙarashe maganan ya na daukan coffee dinshi yayi sama cikin sauri itama ta rufa masa baya tana cewa Allah sai nayi sati ban kulasa ba ai zanga mai damuwa "psl my nn kona yau bazan iya ba ai kingane ". yayi magana yana ɗaga mata gira daya tura baki tayi tare da fanko ƙofar kafin ya shiga Khaflan aika Harun ɗan gidan Baba yakumu ya kira masa Iman iman ƴar wajen Sadiya da Abbaty ce tana shigowa ta samesa zaune a kan cushion ya meƙe ƙafar sa akan santa table da remote a hannnu sa fuskan nan nashi a mugun murtuke Iman adduar ta dingayi ganta a ƙasa ta ƙaraso sallama tayi tareda duƙawa tace "Big bro barka da war haka ta ƙarashe maganan bakinta yana rawa bai ko juyo ba a hankali ya sauƙe numfashi yana cigaba da kallon kwallon sa Iman tun tana durƙushe jin ƙafarta yana neman sajewa yasa ta zauna tare da kwantar da kanta a kan hannnun kujera tasan tunda ya shareta sai sanda yaga dama sai daya tabbatar tayi bacci ya sauƙe ƙafarsa a hankali yana murmushi ya taso ya durkusa a gaban ta ya zubawa kyakyawan fuskan ta ido yana murmushi ahankali yakai hannu kamar zai shafa fuskar ta kuma yayi saurin janyewa cikin taushin harshe yace "nutsuwar ki kunyar ki hakurin ki kyawun suffarki zubin dirinki abin so da alfaharine ga ABDULSAMAD NASIR ABDULSAMAD I love you with all my heart amma kidena tsorona ina son muyi rayuwa kaman friend to friend ina son muyi rayuwa kamar Mami da papa zamuyi koyi da rayuwar su abin birgewa hakan bazai samu ba sai kincire tsorona nima mutum ne kamar kowa im so sorry babu wata macce a zuciyata ..... Iman da baccin ta bayyi nisa ba tun saukowar sa ta farka amma tsoro ya hana ta bude ido jikin tane yadau wani mugun rawa wanda yasa Khaflan ya gane idonta biyu " open eyes ". yace da sauri ta bude ido yace " ya zanyi ai dole nace I love you tunda an liƙa min ban sani ba ko ke kin shirya rayuwa da *mai idon ƴan iska ɗan duniya bai zubin samudawa*." cikin tsoro da mamaki ta ware banyan idonta dama yasan tana ƙiransa da wannan sunan giran sa daya ya ɗaga mata alaman ita yake jira ta bashi amsa cikin in ina tace "dan Allah kayi hakuri YAYA". "ok zanyi hakuri amma akwai sharadi zakije awannan daren ki roƙi Abu da Daddy akan gobe da asuba adaura mana aure jirgin tara zanbi tare zamu tafi in kinyi haka shike nan "YAYA bazan iya b................ *ALHAMDULILLAH ALAH KULLI HALIN* *masoya anan yakamata mu dakata dan gudun kada mushiga rayuwar yara bayan munga na iyaye da kakanni ma* *BATUL ADAM JATTKO*