Da sauri Aunty ta waro ido ta ce "An d'aura fa kace Daddy!." "Kwarai kuwa an d'aura yanzu, cikin yardar Allah Fad'imatu, Bappa Salihu ne ya ce a d'aura yanzu dan wani jinkirin ba alhaki bane, musamman a gab'ar da ake yanzu." jiki a sanyaye Aunty ta ce "Daddy ni dai ina fargabar abin da zaije ya dawo." Daddy ya katseta "Kiyi fatan alkhairi Allah zai wuce gaba, yanzu abin da nake so dake je ki kira min Feeryal d'in." Aunty ta mike jiki ba kwari ta nufi d'akin Feeryal ta tarar da ita tana bacci, ta dawo ta sanar masa ya ce a barta sai ta tashi. Kaf matasan gidan suka fito daga masallacin, dake kofar gidan jiki a sanyaye. dan lamarin d'aurin auren ya zo wa kowa a matukar bazata, shi kansa Daddy bai san a take Bappa Salihu zai ce a d'aura ba. Zaraddin ne yabiyo Dad d'insa da sauri kamar wani zararre yana cewa "Yanzu kana ji kayi shiru aka d'aura auren yarinyar da nake so, na rantse bazan yadda ba, wannan munafurci ne kawai ai an sanni ni nake son ta saboda shi yana da kud'i shine za'a bashi ita, to wlh bazan yadda ba sai an juya aurennan yadawo kaina." Dad ya harareshi ya ce "Shashashan banza matsa kabani guri, wanda baisan abin da yake yi ba, anata kokari a kanku bakwa gani, ina ruwanka idan an bashi ita, kar ka sake naji wani magana ka yadda ka b'ata min shiri kagani, shashasha kawai." Zaraddin ya tsaya daga hanya, Dad ya shige sashin sa bai fasa surutu ba. Mom ta ce "Kai da waye kuma kake fad'a?." ya ce "Ni da wancan shashashan d'an naki mana, wai dan an d'aura wa Abdulrahim aure da wancan yarinyar da suka so kashe kansu a kanta, shine yake hauka wai sai an maida auren ya dawo kansa, jimin shashanci fa auren da babu wanda yasani kamar auren munafurci ana idar da salla Bappa Salihu ya miko goro da minti ya ce a d'aura yanzu." Mom ta rike baki ta ce "Feeryal d'in aka d'aurawa Abdulrahim aure da ita?." sai kuma ta shiga tafa hannu tana fad'in "Tabd'i jam lallai akwai babbar matsala, yanzu shi Yaya Abubakar d'in har ya lamunce ya d'aurawa d'ansa aure da 'yar da ba'asan asalinta bama, 'yar da aka tsinta cikin ruwa, yarinya mara daraja ya yadda ya amince ya had'ata aure da mutum kamar Abdulrahim, ai ko shi Zaraddin d'in da akewa kallon mai rawar kai bazan yadda na lamunce a had'a shi aure da ita ba, kuma Hajiya Halima tana gidan ta zuba ido akayi wannan aure." "Can musu suje can su karata, ni yanzu hidimar dana sa agabana kad'ai nake kwarara." Mom ta zauna tana ta jinjina lamarin... Can bakin masallaci kuwa. Ajmal yayi kokarin dai-dai nutsuwarsa, yana ta kokarin yaki da zuciyar sa. ya iso in da Abdulrahim ke sunkuye gaban Bappa Salihu da ke zaune kan dakalin masallaci, yana masa magana kasa-kasa. murmushi Ajmal ya yi yana fad'in "Congratulations bro." Faisal da Shamsuddin ma suka karaso gurin suna fad'in "Muna tayaka murna Ya Abdulrahim." bai yi magana ba sai fuska daya dad'a murtukewa. Bappa Salihu ya ce "Shiga ciki Abdulrahim Allah dai yamaka albarka yasa 'ya'yanka suyi maka biyayya fiye da yadda kakeyiwa iyayen ka." ya mike ya nad'e hannunsa a kirji ya soma takawa zuwa ciki. Daga masallaci in da aka gama d'aurin auren, Bappa Salihu ya tafi sashin Hajiya. ya kai mata goro da minti yakuma shaida mata an d'aura auren Abdulrahim da Feeryal, shi yabada umurnin a d'aura nan take bayan an idar da sallar asuba. Hajiya dake kan kujera ta zamo kasa tayi zaman dirshem, ta kwalalo ido tare da buga kirji ta ce "Auren ka d'aura masa da yarinyar da rabin ta mutum rabin ta aljana, kasan waye wannan yarinyar kuwa, to wlh ni dai ban amince ba, ta in da aka hau tanan za'a sauka yadda kuka d'aura haka zaku kunce, dan kunyi aikin banza ne, dan billahillazi, abokin turawa bazai zauna da yarinyar nan ba." Bappa Salihu ya mike yana fad'in "Idan ke baki aminta ba ni da 'yan'uwa na Jibir da Ali duk mun amince, kuma mun yanke hukunci akan d'anmu Abubakar da jikan mu Abdulrahim, dan baki fimu karfi da iko a kansu ba." Bappa Salihu ya juya ya fita. Hajiya da harbakin ta na kumfa ta ke fad'in "Zancen banza kai wlh bazata sab'u ba, yadda kuka d'aura haka zaku kunce." Bappa Salihu na fita sashin Mommy ya tafi. Mommy ta tarbi mahaifin nata, bayan ta cika shi da kayan karin kumallo ta zauna suka shiga gaisawa, kasancewar daren jiya da ya iso bata samu sun gaisa ba. Bappa Salihu bai tab'a komai daga cikin abincin ba. gani bai ci komai ba Mommy ta ce "Baba ga abinci fa an kawo maka." ya ce "Aa bar wannan yanzu haka nasan Abubakar ya kai min abinci can d'aki na, idan naje zanci acan." Mommy ta d'anyi dariyar yake a kasan ranta kuwa haushi ne tam dan tasan abincin daga gun Aunty zai fito. dan duk iyayen nasu idan suka zo Daddy ke d'awainiya da su da kansa, daga sashin Aunty kuma yake fita da abincinsu. tayi kwafa a kasan ranta ita da take 'yar su wai sai wata ce can za'a rika d'aukar abinci daga gurin ta ana kai musu. ta wani jijjiga kai tana kuma jan kwafa a kasan ranta Mommy ta d'an muskuta tare da kwakulo murmushi ta ce "Baba ko kazo yin wani abu ne, naga baka shigo da wuri ba jiya sai dare, ko jirgi ne aka rasa sai na dare?." ya ce "Tafiyar ce dai da ba'ayi masa shiri ba, shi yasa ban sami jirgi mai tasowa da rana ba, lokacin da na iso Jos jirgi har ya tashi, na bari sai gari yawaye kuma ina ganin b'ata lokaci ne, shiyasa nabi jirgin da zai taso da daddare, dan nazo na aiwatar da abin da ya kamata da wuri." Mommy tayi murmushi ta ce "Ai kuwa kasha hanya mutan gidan kowa lafiya." ya ce "Lafiya lau suke." ya saka hannu a aljuhu yana cigaba da fad'in "Yauwa ga goron auren d'anki da aka d'aura d'azu da asuba d'in nan." wani irin mike wa a haukace Mommy tayi ta buga kirji "Aure Baba! wai dama abun da ya kawo ka garinnan ke nan? wlh Baba bazai yuwuba yazama dole a wargaza auren nan!." Mommy tana maganar a haukace tana jin kamar kanta zai bud'e. Bappa Salihu ya ce "Ke Halima zauna wani haukar banza ce wannan,kamar wanda aka fad'a miki mutuwar d'an naki, abun da Allah ya hukunta kin isa kice ba haka ba, shirmen banza kawai." Mommy ta zauna tana fad'in "Baba a gaskiya ni ban yadda da wannan auren ba, ni kwata-kwata yarinyar ce bana kaunar ta." "Au haka ne shine ke kika iya nemo masa mata ya aura, dan mahaifin sa ya bashi zab'in sa, sai ya zamo abin tada hankali, shi yasa nace a d'aura auren nan take sabo da irin wannan shiriritar taku, ke zaki zauna masa da matar, shi Abdulrahim d'in da akayiwa dirar mikiya cikin rayuwar sa, ba'a jira jin ta bakinsa ba, ba'a jira jin ko da wacce yake so ba, aka zab'ar masa bai yi irin wannan haukar ba, to ki maida hankalin ki baki isa ki hana abin da Allah ya hukunta ba." Mommy da gaba d'aya kwakwalwarta ya cakud'e ta ce "Baba wannan abun fa makirci ne kawai, duk shirin Hajiya Fatima ce, so take ta juya shi ta juya ubansa, ban san me yasa ake son lallai sai ya aure ta ba, in dai auren ake son a kara yi masa a nima masa wata amma ba ita ba." "Kaji shirmen banza kawai ita mahaifinsa yaso ya aura masa, karki kuskura kice zaki d'agawa mutane hankali kinji nagaya miki, shirmen banza kawai shi yasa na d'aura auren d'iyanin sabo da gudun irin wannan shirmen, zaku hana abin da Allah ya hukunta ne." Bappa Salihu ya mike yana cigaba da fad'a. Kuraiba ta fad'o parlour Mommy a hargitse tana fad'in "Mommy wata magana nake jihaka, wai da gaske Abdulrahim aure yayi? yaushe ne mukayi auren ko shekara bamu rufa ba shine zai kuma aure, wai kuma wannan yarinyar mai kama da aljanun, Mommy kice min karya ne bama auren ya yi ba bare ace ita yarinyar ce ya aura." Bappa Salihu ya daka masa tsawa "Wace irin shashanci ne wannan zaki fad'o guri babu sallama, haukar banza kawai shine me idan ya yi aure matan ubansa nawa ne gasu nan kina ganin su rai uku, kuma har yanzu yana da ikon karo d'aya bare shi mai mata d'aya, haukar banza kawai." Bappa Salihu ya fita yana cigaba da fad'a. Bappa Salihu na fita Mommy ta kamo Kuraiba tana fad'in "Zo nan aikin banza sukayi dan wlh ba abun da zai sa Abdulrahim ya zauna da yarinyar nan, kwantar da hankalin ki kar ki wani tada hankalin ki ki sawa ranki damuwa, muga yadda za'ayi su kai masa ita, yadda aka d'aurashi a titi haka zai watse a titi, koma b'angaren ki kije ki kwanta ki huta kibarmin komai a hannuna." "Mommy kin tabbata?." "Aa ba ni na gaya miki ba ai ni yarinyar ce sam-sam bani kaunar ta, dan me zaisa na zuba ido a had'a ta da d'ana, kije nagaya miki ke dai." Kuraiba ta juya ta fita gefen Abdulrahim ta nufa, tana shiga ta ganshi ya fito cikin shirin tafiya asibiti. tasha gabansa tana taunar cingam tana yi masa wani kallon sama da kasa sannan ta ce "Abdulrahim auren mu baiyi shekara ba aka kuma yi maka aure, baka gaya musu cewa ba wani isasshen lafiya ce gareka ba, kai kana likita ma baka fahimta ba, in ba haka ba zuwana gidan nan zan iya kirga sau nawa ka kusanceni, shima sai nayi tattaki nazo gare ka, saboda ina maka kallon namiji mai lafiya da bazai iya rike kansa batare da mace kusa da shi ba, baka tab'a yin awa 3 a kaina ba, a hakanne za'a kuma baka mata, wannan yarinyar da tasan mazama ina zata iya zama da kai." "Bani hanya na wuce!." yafad'a cikin tsawa fuska babu wasa. duk da rashin mutunci na gaban goshin ta sai da ta girgiza da tsawan daya buga mata. ta matsa gefe tare da sakin kukan makirci sannan ta rungume shi ta baya tana fad'in "Ban tab'a ganin haka ba aure bai shekaraba ace za'a kara aure, me kawaye na zasu d'auke ni, please mijin Kuraiba kace baka son auren nan." fezge jikin sa ya yi yasa kai yafice a a parlour. yashiga motarsa yabar gidan. Umma Karima da labari ya isar mata ta garzaya sashin Mommy a bujajan. ko zama batayi ba, ta soma fad'in "Amma kin bani mamaki Hajiya Halima, kina da ranki a cikin gidannan ki zuba ido a aurawa d'anki aure da wannan annobar yarinyar da take son ganin bayan mu, kuma kina zaune kin rungumi hannu kin yi shiru, shikenan burin Hajiya Fatima ya cika, ta mallaki mijin ki ta mallaki d'anki, to me yayi saura baki da wani amfani kin zamo 'yar kallo." Mommy ta ce "Zauna Hajiya Karima, wlh na rasa yadda zanyi ne sun d'aure ni da jijiyata, Baba ya tsaya tsayin daka cikin lamarin, jira nake ya tafi wlh bazan tab'a zuba ido na bar auren nan ya yuwuba tun da aka d'aura wlh sai ya sake ta, zan nunawa Hajiya Fatima ni na haifi Abdulrahim." Umma Karima da gaba d'aya hankalin ta ya kai kololuwa wajen tashi ji take tamkar zatayi hauka. ta zauna tana fad'in "Uhm yanzu naji batu, idan baki sa auren nan ya watse ba, ina mai tabbatar miki ke zaki watse, dan wlh Hajiya Fatima da wannan mayyar aljanar ruwan sai sun kora mu a gidan nan mun zama 'yan kallo daga can bakin get." Mommy ta buga kirji ta ce "Ai insha'allahu sai dai su subar gidan nan ba dai mu ba, yau Baba zai bar garinnan ai wlh bazan kyale ba bazan tab'a bari d'ana ya zauna da yarinyar nan ba." Umma Karima ta jijjiga kai tana jan kwafa zuciyarta na wani irin tukuki abin mamaki wai Feeryal ce aka aurawa Abdulrahim. idan ta tuna haka sai taji tamkar tayi ta kururuwa ko zataji saukin lamarin, bata tab'a sammani ko hasashen hakan zai iya kasancewa ba, da tuntuni tayiwa tufkar hanci. ji tayi zaman parlour'n Mommyn yamata kad'an ta koma sashinta tasa direbanta ya kai ta gurin bokanta. Umma Karima na zube gaban boka Mali tana haki, cikin matukar tashin hankali. baka Mali nata zane-zane da buga kasansa, idonsa na kan katon kwaryar tsafin dake gabansa. ya d'ago yana cewa "Mun kira su daga shi har ita basu bayyano ba, meke faruwa ne a duk sanda muka kirasu bama ganin su, duk iya makircinmu mun gaza ganin su da ido, idan muka gwada wannan sa'ar ta gagara to tabbas sai anyi babban gaggarumin shiri a kan su." "Boka koma meye a yi kai nifa in da halima a kawar da yarinyar tabar duniya ko zan huta, wlh boka ji nake kamar nayi hauka wannan shegiya tambad'ad'd'iyar yarinyar, bana kaunar bud'e ido na ganta daga ita har uwar goyon nata, boka dan Allah ka taimaka min kamar yadda kasaba taimako na, wlh bansan ina zan sa rayuwata ba idan auren nan ya zaunu, duk yadda za'ayi a wargazara auren asa ya yi mata saki uku basai an kai ga tarewa ba, ka fi kowa sanin matsala ta." wani kazamin dariya ya sheke da shi. kana ya d'au wani bakin ruwa ya na zirarawa cikin kwaryar tsafin nan, yana yi yana kiran sunan Feeryal da Abdulrahim. har ya juye ruwan duka. ya d'ago a daburce yana fad'in "Basu amsa kiranye ba me suka takaaaa! dole sai munyi aiki cikin duhu da bakaken aljanu." Umma Karima ta ce "To boka ni dai ko ma meye ayi bukatata kada auren nan yayi tasiri ya wargaje cikin gaggawa." "Tashi kije cikin duhuwar dare zamu soma aikin ki." ta mike tana fad'in "Nagode boka dan Allah a wargaza auren na, wlh ban san ina zan sa rayuwa ta ba idan auren ya zaunu." A hanyar komawar ta gida Umma Karima sai fifita take da d'ankwalinta, duk AC da ke motar ita gumi take. ta gyara zama tare da jan tsaki gami da kwafa a karo na sau ba adadi, tana fad'in "Tsintacciya tambad'ad'd'iya da ni Karima kike narantse in zanyi yawo tsirara sai na wargaza auren nan, bake ba zama a matsayin matar Abdulrahim baki isa ki kuma b'ata min shirina a wannan karon ba." direbanta ya juya ya kalleta yana cewa "Ayi hakuri dai abi a hankali Hajiya, kar ki kwashi kud'i kiyi ta dankarawa mutumin nan mu tashi a tutar babu." wani uban harara ta dankara masa tare da jan dogon tsaki "Mtttsss in kud'ina gaba d'aya zai kare wlh sai na hana Feeryal zama da Abdulrahim, yi sauri muje gida da'alla." Tun a daren ranar Bappa Salihu ya yi shirin tafiya, Daddy yayi-yayi ya bari ya yi ko da kwana uku ne, ya ce ina aje kawai a shirya masa tafiya, da safe zai tafi. akwai abin da zaije ya yi a gida. washegari Daddy Dad da Abbie suka fito rako shi zuwa sashim Hajiya dan yaje ya mata sallama. a waje suka had'u da Abdulrahim zai shiga gaida Bappa Salihu. cikin girmamawa duk ya haishe su. Bappa Salihu ya dafa kafad'arsa tare da bubbugawa ya na fad'in "Babban mutum Allah ya maka albarka." "Amin." ya furta a kan lab'b'ansa idan ba idon ka na kallonsa ba bazaka san ya amsa ba. ya nad'e hannayensa a kirji suka taka zuwa sashin Hajiya. Hajiya ta karkata baki tana fad'in "Um to Allah ya tsare hanya ina ka d'aura auren ya tamku gudun kada ya warware nan gaba." Bappa Salihu ya ce "Idan bazaki fad'i alkhairi ba kiyi shiru, babu ruwan ki kicire hannunki cikin lamarin." "Na cire hanu na ai na cire hanuna kuje ku karata, ni ina ruwa na idan yaso kuje ku aura masa 'yar sarkin aljanu ma ni ina ruwa na." Bappa Salihu ya ce "Eh hakan ma yafi ki cire hannun naki, to ni natafi Allah ya sada mu da alkhairi." Hajiya ta kawar da kai tana fad'in "Allah ya tsare." Bappa Salihu yayi gaba su Daddy suka bi bayansa. a waje ya tsaya yayi ta sawa Abdulrahim albarka tare da nasihohi, da ban hakuri kan ya yi hakurin zama da zab'in iyayensa. har airport Daddy ya rakashi sai da jirgin su ya tashi kafin ya juyo gida... Mommy tana ganin dawowar Daddy tasan Bappa Salihu ya tafi. ta kira Abdulrahim ta ce duk abin da yake yabari ya zo. yana shirin fita office ya nufo sashin ta. bedroom d'in ta ya wuce ya sami guri ya zauna saman kujerar da ke d'akin, yana duba agogon dake d'aure a hannunsa, da alama dai sauri yake. Mommy dake zaune bakin gado ta gyara zama tana dad'a tamke fuska ta dube shi da kyau sannan ta ce "Me kake jira da auren yarinyar can da aka kakaba maka, baka guntule shi haryan zu ba, har kabari ya kwana a kanka." ta jefo masa takarda da biro tana cigaba da fad'in "D'auka yanzu ka rubuta mata saki uku nakaiwa uwar gayyarta da hannuna, na nuna mata na isa da kai." kallon takarda da biron ya yi kana ya kalli Mommy sannan ya ce "Mommy lokacin da kika nuna min Kuraiba a matsayin zab'in ki, ban bijere ba nayi miki biyayya, to dan me zan bijire nakiyiwa Daddy biyayya tun da duk haka kuka zab'arwa rayuwa ta, shike nan sai na kare rayuwar tawa a haka, bani da ikon aiwatar da hakan sai idan Daddy ko Bappa Salihu sun umurce ni, ko yanzu suka umurceni zan aiwatar." ya mike tsaye yana cigaba da fad'in "Mommy ina da CS 11." Mommy data daskare a gurin ta waro ido had'i da buga kirji ta ce "Abdulrahim ni kake gayawa haka, au wanda ya aurama shi zai baka izinin sakin, tun da bani na aurama wannan ba ban kai na baka izinin sakin ta ba, Eh lallai ba'a barka banza ba, yazama dole na warware barbad'en da akayi maka." baiyi magana ba yayi waje da sauri dan saurin yake, aka tsare shi da wani batun da aka dame shi da shi tun jiya. Da gudu Miemie ta shigo sashin Aunty ta wuce dakin Feeryal. Feeryal tana kwance a bakin gado tana buga game, Miemie tayi tsalle ta haye gado tana tsallen murna had'i da rangad'a gud'a. cikin muryar dariya da farinciki sosai take fad'in "Kai gaskiya wannan had'i ba karamar dacewa tayi ba, wlh na jima banyi farinciki irin na yau ba, ayyiririii Feeryal amaryar Ya Abdulrahim." da sauri Feeryal dake binta da dariya ta waro ido tare da fad'in "Ke Miemie rufamin asiri babu ruwa na, ko me irin sunan Sahab ma babu ruwa na dashi bare wannan Sahab mugun, ki raba sunan mu kar ki sake had'awa." tayi maganar tana turo kyakkyawan bakin ta. Miemie ta zauna ta kalmashe kafa tana cewa "Ke dalla matsa can, kuma shi Ya Abdurrahim da kike ganin shi babu ruwan shi yana da saukin kai sosai idan ba wai laifi kayi ba babu ruwan shi da kai." "To ni ina ruwana ma da shi, yayanku ne ai ba Yaya na ba." tayi maganar tana dad'a cuno baki." Miemie ta bigi kafad'ar ta cikin muryar zakuwa da son fad'in maganar dake missinin ta ta ce "Ai ko ke kike da ruwa da shi tun da yanzu ya zama ango." shigowar da Aunty tayi ne yasata maida hankalin ta kan Aunty. Aunty ta kira ta da hannu tana cewa "Zo FEERYAL Daddy na niman ki.......! Mommyn Twins ce Feeryal ta mike Aunty ta ruko hannun ta suka fita. a bedroom d'in Aunty suka tadda Daddy zaune, Aunty ta zauna gefen sa ita kuma ta zauna kasa kan carpet. Daddy ya bita da murmushi yana cewa "Anyi breakfast kuwa Feeryal?." "Nayi Daddy." ya ce "Badai cake da Yogurt ba ko, an d'an tab'a abu mai nauyi" "Daddy nasha tea da chips." ta fad'a da murmushi kan kyakkyawar fuskarta. Daddy ya jinjina kai tare da gyara zama ya d'an yi gyaran murya sannan ya ce "Feeryal magana nake so muyi dake a matsayin uba a gare ki nake so ki fiskance maganar, a karancin shekarun ki nasan kin san abubuwa da dama dan rayuwar gidan nan makaranta ce a gare ki." ya d'an numfasa sannan ya cigaba "Feeryal na yanke hukunci a kanki batare da niman amincewar ki ba, sai don ina gadara da iko na uba a gare ki, inaso ki sani duk wata 'ya hakki ne akan uba ya nima mata abokin rayuwar daya cancanta da rayuwarta, shiyasa na zab'a miki wanda nake ganin shi ya dace yakuma cancanta da rayuwar ki, ki natsu da kyau ki saurare ni, Feeryal na yanke hukunci a kanki batare da ni man amincewar ki ba, a yadda kike d'in nan aure shine rufin asirin rayuwar ki, shi yasa na zartar da hukun ci, kanin mahaifina wanda shine a matsayin uba a gare ni, bani da uban daya fisa a yanzu shima ya zartar da hukunci nan take, Feeryal an d'aura miki aure da Abdulrahim, da na zab'ar miki shi a matsayin miji, ina fata bazaki kalli lamarin dawata fuska ba, sai da fuskar da kika taso cikin sa, wato kallon mu mahaifan da muka haife ki." da sauri ta d'ago tare da waro manyan idanunta. "Sahab!." ta furta a kan labbanta, soro mai had'e da fargaba ya bayyana a kan fuskarta. Aunty ta kura mata ido tana son karantar yanayin ta. Daddy ya jinjina kai kana ya ce "Hankali na ya kwanta dana aurar da ke, ina da yakinin mijin dana aura miki zai kula da ke, Allah ya yi miki albarka kicigaba da hakuri da rayuwa, kamar yadda kika saba, ki toshe kunne kiyi kamar bakyajin duk wani abun da zakiji, wata rana sai labari tashi kije Allah ya miki albarka, kar ki sawa ranki damuwar komai babu komai." A hankali ta mike tana nanata kalaman cikin kwakwalwarta, abin kamar almara yake zuwar mata. har ta fita ta shige d'akinta nutsuwa bai dawo gareta ba. Miemie na ganin ta tawashe baki tana fad'in "Iye kaga amaryar Dr AA FIYA wlh ni yau wani dad'i had'i da dad'in kallon ki nake ji, kinsan fa haka amarya take ko kullum tare kuke kwana kuke tashi ranar da akace tazamo amarya, to daga ranar ta zame maka sabuwa, kallon ta baya isar ka." Miemie ta kwashe da dariya tana cigaba da zolayarta. a hankali ta zauna bakin gado jiki a sanyaye. ta dubi Miemie tayi rau-rau da ido ta ce "Miemie wai dama da gaske ne maganar da kike?." "Au dama baki sani ba wai Feeryal?." kai ta gyad'a sai ga hawaye sharr. Miemie ta ce "Ai kuwa ba gidan nan ba hatta dangin da suke nesa labari ya isar musu, gaskiya Feeryal ke mai sa'a ce, samin miji irin Ya Abdulrahim ba karamin babban nasara bace a kan kowata mace, miji ne na nunawa sa'a na kece raini, amma zan iya cewa duk kunyi dace dan ke ma ta mai rabo ce, gashi mai rabon ya yi huff da ke." hawaye yakuma zuba mata Miemie na dariya ta ce "To meye na kukan kuma ai ke abin farinciki ne ma ace mutum kamar Abdulrahim kika mallaka a matsayin miji, had'uwa iya had'uwa ya had'a komai babu makusa." kai ta kawar gefe itafa har yanzu abun a almara yake zuwa mata, taya za'ayi ace hakan ya kasance, aure ita da Sahab!. ta girgiza kai mene ne auren ma tukun kawai dai sun had'a ne amma hakan ai ba mai yuwuwa bane. maganar Miemie ce ya dawo da ita daga duniyar tunanin data lula. "Feeryal ba dai bijerewa Daddy zakiyi ba?." da sauri ta girgiza kai cikin muryarta mai sanyi ta ce "Bana fatan ranar da zatazo na bijirewa Daddy kan duk abin da zai umurce ni, amma Miemie tsoro nake ji dama wani ne cikin su Ya Ajmal ba Sahab ba." "To ai kuwa duk cikin su babu wan da ya dace da ke sai Ya Abdulrahim zab'i mai kyau Daddy ya yi miki, dan shi ya dace da ke, in kuma musu zakiyi masa to." Feeryal bata kuma magana ba sai kwantar da kanta da da tayi jikin pillow. Miemie ta duro a gadon tana cewa "Bari naje na dawo na zo mu fara shirya yadda shagalin bikin nan zai kasance, abu namu maganin a kwab'e mu." da ido ta bita har tayi waje. a hankali ta lumshe idanunta, ya yin da komai yake zuwar mata tamkar a mafarki. A can d'akin Aunty kuwa Daddy ya mike ya dubi Aunty ya ce "Kije ki sameta lamarin zai iya yi mata girma a karancin shekarun ta, bana so ke ma kisa damuwa cikin ranki." kai ta jinjina suka fito tare shi ya fita ita ta shiga d'akin Feeryal. tana kwance idanunta a lumshe bawai dan tana bacci ba. a gefen ta ta zauna ta janye pillow da ke kanta tad'ago kanta tayi mata pillow da cinyarta. bud'e ido tayi ta kalli Aunty tare da sakar mata murmushi. Aunty ta d'an lumshe ido ta bud'e tare da jinjina kai tana maida mata murmushin. kanta ta shafa a hankali cikin dabara ta soma magana "Yanmatan Ammie sai kayi hakuri kake kai ga gab'ar cin nasara a rayuwa, Daddy bai tab'a yin wani abu domin ya musgunawa rayuwata ba, duk abin da zaiyi alkhairi ce ga rayuwa ta, kisaki ranki bana so ki sawa ranki damuwar ko mai, duk wanda kikagani a duniyar nan tun kafin yazo duniya aka hukunta mata mijin aure ko matar auren shi, kicire duk wata damuwa aranki kicigaba da rayuwar ki yadda kika saba, bana so ki sanyawa ranki damuwar komai, Allah zai baki ladan biyayya, ko bakya son ladar ne?." a hankali ta ce "Ina so." "Yauwa to ko kefa, Allah ne kad'ai yasan ladan da kika samu, ko nayi addu'a Allah ya raba mana ladar?." murmushi tayi "To shike nan rike ladarki ke kad'ai, tun da kinga kin girma yanzu ke ma kina son tara lada, bari na tafi tun da bazaki sammin ladar ki ba." Aunty ta mike da sauri ita ma tamike cikin muryar dariya take fad'in "To Ammie kiyi addu'a ladar a raba mana." Aunty tayi dariya ganin ta saki ranta ta ce "Anya kuwa maganar nan takai can cikin kasar zuciya?." kai ta gyad'a tana dariya. "To shike nan zanyi addu'a a bani kad'an a bar miki mai yawa, yi sallah ki fito mushiga kitchen ayi rige-rigen tara lada." ai ko da sauri ta shige bathroom, Aunty ta fice cike da jin dad'in yadda tayi saurin shawo kanta, hakan kuwa baya rasa nasaba da karancin shekarun ta da kuma tarbiyyar da aka shinfid'a shi cikin rayuwarta tun batasan kanta ba. bayan ta idar da sallah ta tafi kitchen ta sami Aunty suka soma aiki kamar yadda suka saba.. Da misalin karfe 10 na dare Kuraiba ta sako kanta cikin bedroom d'in Abdulrahim. yana zaune a kan doguwar kujerar dake cikin bedroom d'in yana aiki cikin system nasa. ta tako gabansa tana juya mazaunai da bankoro kirji. wasu arnan kayan bacci ne a jikin ta wanda ake hango duk surar jikinta babu dai marabarsu da babu. ta tsaya a gabansa tana yauki cikin sigar jan hankali. kana ta zauna bakin gado tana fuskantarsa, yadda tayi zaman ta wawware kafafunta ko pant babu a jikinta, pussy d'in ta ana hango sa b'aro-b'aro. ganin bai ko d'ago ya kalli in da take ba. ta suke murya gami da narkewa tashiga fad'in "Mijin Kuraiba na shigo inata sallama baka ji bane." "Ki koma ki sake." ya fad'a batare da ya d'ago ba idanunsa a kan computer sa. yamutsa fuska tayi ta ce "To kawai a barshi mala'iku sun amsa." baki ya tab'e batare da ya yi magana ba, ya sani batayi sallamar ba dan bata saba ba, halinta ne rashin yin sallam in zata shigo guri. ta mike ta dawo gefen sa ta zauna tare da d'aura hannunta kan cinyarsa, sai kawai ta wuce da shi ta cafko dick d'in sa. wani irin lumshe ido tayi a kasan ranta take fad'in "Ga kayan aiki amma ba aiki." da sauri ya riko hannunta ya janye shi daga rukon da tayi wa abar tasa, ya d'ago fuska ba wasa ya ce "It's okay tashi bani guri aiki nake." yamusa fuska tayi tana fad'in "Hmmm sai tarin kayan aiki baya aiki, kai kwata-kwata baka jin ko mai ne wai?, wai a hakan aka baka wata, kayi kokorin jinyata kanka yafi ma rufin asiri, akan a kawo ma wata, watan ma data gama sanin komai, ni zan iya yin maneji a haka, dan ina mai tabbatar ma babu macen da zata iya jure wannan damuwar, garama ka gaya musu baka bukatar wàta matar." tsaki yaja ya d'ago cikin tsawa ya ce "Stand up and get out!." ta mike cikin rawar jiki ta fita ta banko masa kofa. tsaki yakuma ja ya maida hankalin sa kan aikin da yake. Hajiya na hajimce a kan kujera Daddy ya shigo Ajmal na biye da shi dan shi yaje kira mata shi. Daddy ya nimi guri ya zauna yana fad'in "Inakwana Hajiya antashi lafiya ya kafa." kawar da kai Hajiya tayi sannan ta ce "Rike gaisuwar ka Abubakar bana bukatar shi daga yau, ni uwan dana haifeka kanuna min ban isa ba, sabo da kana da dangin uba shine ka gayyato shi, yazo ya yanke maka hukunci ni nawa hukuncin aikin banza ka d'auke shi, ni danayi nakudar ka ni ban isa nace bana son abu a barshi ba, to ina mai tabbatar maka Abubakar wannan aure na abokin turawa da aljanar nan, kunyi aikin banza har idan ina raye bazan tab'a zuba ido ina gani a had'a jikana da mayyar aljanar ruba, katashi kabani guri a nan kar kayi tunanin dan nace na janye hannuna shi ke nan zan zuba ido a cuce ni to ban amince ba sai dai in zasuzo a raba gadon 'ya'ya da jikoki, su d'ibi nasu su barmin nawa, idan har abokin turawa bai fito daga cikin gado na ba to shine kad'ai zan hakura, amma billahillazi in zaka mutu abokin turawa bazai zauna da yarinyar nan ba, idan kuma ka masa to dole zaka zab'i ko ni ko auren, Wallahi Abubakar da gaske nake ma yanzu zaka zab'a ko ni ko auren!." Daddy ya ce "Hajiya kiyi hakuri dan Allah ai yanzu kam zance ya kare tun da an rigada an d'aura, sai dai ayi musu fatan alkhairi." "Rufamin baki yanzu-yanzun nan ka kirawo abokin turawa kasa ya sake ta, in kuma ba haka ba to wlh sai ka biya ni nono na, kai Ajimi je ka kirawo d'an'uwan ka da aka kakaba mishi masifa, yanzun nan yasaki yarinyar nan in kuma ba haka ba Abubakar ka biyani nono na ce!." Hajiya tayi maganar cikin hayagaga sosai tana tsaye a kansa ta mika masa hannu tana fad'in ya biyata nonon ta. tari ne ya kwace masa yashiga yin sa ba kakkautawa. yana dafe da kahon zuciyarsa. da gudu Ajmal ya yi kansa ganin yadda yake numfashi sama-sama. hankali a matukar tashe ya zaro wayarsa ya kira Abdulrahim ya na d'agawa ya ce "Ya Abdulrahim Daddy kazo da sauri, muna sade d'in Hajiya." ya jefar da wayan yana jijjiga Daddy da kiran sunan sa. ba'a d'au wani lokaci ba Abdulrahim ya shigo. ganin halin da Daddy yake ciki da sauri ya ce wa Ajmal "Kira mota mutafi asibiti." Ajmal ya yi waje da gudu sai a lokacin jikin Hajiya ya soma sanyi. Ajmal ya dawo suka tallafe Daddy suka kaishi mota batare da b'ata lokaci ba aka garzaya da shi asibiti......! *Kuna azumin nan kuwa badun ban jima da dawowa daga hutu ba da mun aje mun nimi ladar wannan wata amma zakuyi ta hakuri da gajerun page* Yau ma fa ba editing AA FIYA HOSPITAL aka garzaya da shi kai tsaye ICU aka shiga da shi. likitoti uku ne a kansa, shi kansa Abdulrahim d'in da wasu likitoti biyu, daga karshe duk nad'e hannu sukayi suka zuba mishi ido da kyar ya samu ya ceto rayuwar Daddy. bayan ya masa allurar bacci aka ciresa a ICU aka kaisa wani room. sai a lokacin Ajmal ya sami nutsuwa tun d'azu sai safa da marwa yake. da sauri ya shige room d'in da aka maida Daddy in da Abdulrahim ke masa karin ruwa. Daddy na bacci amma da ka gansa kasan yayi jiki a 'yan awanni. ya juya cike da tausayin mahaifin nasu, ya fita ya shiga mota ya koma gida. sashin Hajiya yawuce, ya same ta zaune a inda suka barta ya dubeta rai a jagule ya ce "Hajiya burinki ya cika kin kashe mana Baba, maganar ki yasa zuciyar sa ya buga ya mutu, shike nan kin huta zakija da ikon Allah dama tun can Ya Abdulrahim shi Allah ya hukunta a matsayin mijin Feeryal, kina ta ihu kina d'aga masa hankali kan auren da an rigada an d'aura me yayi saura kuma, sai ki zuba ruwa a kasa kisha, tun da yanzu ya mutu." wani irin zabura Hajiya tayi ta d'aura hanu a ka ta zandama hururuwa, tana fad'in "Wayyo ni Hanne nashiga uku nayi sanadin mutuwar d'ana." Ajmal ya juya ya fita yabarta nan tana ta zandama kururuwa. Kulu ta fito da gudu tana cewa "Hajiya lafiya waya muku?." cikin ihun Hajiya take fad'in "Kulu Abubakar ni nasa zuciyarsa ta buga ya mutu nashiga uku na Abubakar yatafi ya barni." hajiya ta mike kamar mai tashin aljanu kafa ba takalmi tafito farfajiyar gidan tana zandama kururuwa da fad'in tayi ajalin sa. 'yan gidan suka taru ca a kanta, jin abun da yake fita a bakin ta hankalin kowa yayi mummunar tashi, tuni kowa ya b'arke da kuka. Ajmal na kokarin shiga motar sa ya bar gidan Aunty tayi saurin isa gurinsa. ta kira sunan sa Ajmal ya juyo. Aunty ta tsare shi da ido da hawaye suke cike taf a cikin su ta ce "Ajmal fad'a min gaskiya da gaske Daddy ya rasu, jiki na na bani Daddy bai rasuba yana nan da rai, sai dai yana cikin wani hali." Kai ya jinjina tare da fad'in "Aunty Daddy bai mutu ba yana asibitin Ya Abdulrahim, nayi hakan ne domin Hajiya tabar sa ya huta, nasan da wuya Ya Abdulrahim ya dawo da shi gidan nan, saboda yana bukatar samun kwanciyar hankali sosai, a gidan nan kuwa in ba wai a gurin ki bane bazai samu ba." Aunty ta sauke ajiyan zuciya kana ta ce "Nafahimceka amma kana ganin yin hakan shine samin maslaha, itamafa hajiyar ba lafiya gareta ba, fargabar hakan zai iya haifar mata da wata matsalar." "Aunty ai ki rabu da ita kawai idan ba haka ba bazata bar Daddy ya huta ba." Aunty zatayi magana Hajiya ta tako gurin su ba takalmi tana kuka gami da kururuwa. "Ajimi ka kaini gurin gawar d'ana naje na nimi gafarar sa, ina zan sa rayuwa ta d'ana mai tausayi na yatafi ya barni." "Ajmal ya ce "Baza'a kawo gawar Daddy gidan nan ba kiyi masa addua'r daga nan zai iskeshi." ya shige motarsa yaja ya bar gidan. Hajiya ta zube a gurin tacigaba da kururuwa. Da sauri Aunty ta koma ciki ta sauya mayafi, ta fito ta umurci direban ta, daya kai ta asibitin, hankalin ta bazai kwanta ba sai ta sa Daddy a idon ta, taga halin da yake ciki. motarta na fita Mommy da Umma Karima suka shiga mota guda suma sukayi asibitin. Shamsuddin na kokarin a mota, Hajiya takuma fasa kara tana fad'in "Shamsuddini kaini naga gawar Abubakar nafad'a masa wlh na janye duk wani abun da na fad'a, ya yafeni na yafe masa duniya da kiyama." Shamsuddin ya bud'e mata mota Hajiya ta shiga tana sharb'e hanci kafa ba ko takalmi. Hankali a matukar tashe Dad da Abbieh da labari ya iskesu, suka garzaya asibitin dan an ce musu gawarsa yana can. a kusan tare duk suka iso asibitin. Hajiya tana fad'uwa ana d'agata tana kururuwa da buga hannaye a cinya tana fad'in "Abubakar ka tashi kajini wlh in dai akan maganar auren nan ne, wlh na amince har abada, tashi ka karasa abun da ka fara, Abubakar na yafe maka na yafe maka, kaiceno ni Hanne nayi sanadin mutuwar d'ana mai tausayi na wayyo Allah ina zan sa rayuwata naji sanyi, Abubakar yatafi ya barni!." Hajiya ta zube a sakiyan parlour'n asibitin tana cigaba da ihu da kururuwa gami da fad'e-fad'e. Ajmal ya dubi Shamsuddin ya ce "Me yasa ka kawo matar nan nan tazo ta d'agawa mutane hankali kawai." bai kai ga bashi amsa ba su Abbieh dake cikin d'akin da Daddy yake suka fito da sauri sukayi kan maiafiyar tasu, Abbie ya ruko ta yana fad'in "Hajiya taso kije ki gani Yaya Abubakar bai mutu ba." Hajiya ta taso a dibirbirce da sauri ta soma Abbieh dake rike da hannunta tana fad'in "Allahu Akhbar Abubakar, ina Abubakar d'ina yake? taso kaji wlh na kanye maganata na yafe maka idan baka d'aura musu auren bama kaje ka d'aura na amince." tana ganin Daddy na numfashi ta fashe da kuka ta karasa inda yake ta ruko hannunsa tana cigaba da fad'in "Abubakar bud'e idanunka wlh na janye maganata ta tashi kaje kasa yarinyar ta tare sashin abokin turawa, kayafe ni d'ana karka mutu idan ka mutu ina zamu shiga ina wannan tarin iyalen zasu shiga, tashi ka yafe ni Abubakar." Daddy da maganganun Hajiya ke yawo cikin kwakwalwatsa yad'an motsa, allurar bacci na jikin sa idanunsa a rufe amma sai da ya yi murmushi. Abdulrahim dake tsaye hannayen sa suna sufe cikin aljanu, ya tab'e baki tare da zaro d'aya hannunsa dake d'aure da agogo, ya kalla kana ya fubi su Dad ya ce "A barshi ya yi bacci." da sauri Abbie ya janyo hannu Hajiya ya na cewa "To to Hajiya zo muje waje mu jira." Hajiya da gaba ki d'aya take a firgice ta ce "Amma dai zai tashi ko bazai tafi daga baccin nan ba, ku tayani fad'a masa wlh na janye duk wani abun da na fad'a ya tashi ya gafarceni." "Hajiya bazai mutu ba insha'allah Yaya Abubakar zai tashi, muje mu jira a waje." suna fita ya matso ya d'an duddubashi, kana shima yafita yaja masa kofar. Inda su Ajmal ke tsaya ya karaso yadan dube shi. "Kaine ko?." ya fad'a yana kallon Ajmal. Ajmal ya ce "Ai in ba an mata haka ba bazata bar mutane su huta ba, mata da fitina haka, kullum sai ta d'agawa Daddy hankali." ya yi kwafa yana taune lips. "Be careful ana wasa da mutuwa ne." ya fad'a yana wurga masa kallo mai kama da hararar, yana nade hannun rigarsa. kwafa Ajmal ya kuma tare da taune lips gami da girgiza kai. Nutsuwa da jin dad'i ya ziyarci Aunty sai godiya da tasbihi ta ke wa Allah subhanahu wata'ala. Mommy ta matso in da Hajiya take tana cewa "Hajiya cewa fa kikayi kin amince da auren, Hajiya ko kin mance wa aka aura masa ne." Hajiya da hankalin ta yafara kwanciya ganin Daddy na da rai bai mutuba ta ce "Ke da'alla Halima rabani koma wa ya aura masa in dai har bazai mutu ba." Umma Karima da maganganun Hajiya ya shanye mata ruwan kai, da sauri ta zame jiki tabar asibitin, dan tana jin idan tacigaba da zama zuciyarta zata tarwatse a yadda take jin kanta.. Sai daf magriba Daddy ya farka, har yanzu su Aunty basu gusa ba, saima kara tuttud'o wa dangi suke, sai dai da sun zo za'a dakatar da su awani keb'ab'b'en parlour, dan ba'a so a dami shi da surutu. Daddy na farkawa ana sanar da farkawar nasa, Hajiya ta suri kafa tayi room d'in da yake. Abdulrahim na tsaye yana cire masa ruwan da yaka re yanzu. Hajiya ta karaso bakin gadon tana cewa "Abubakar ka tashi? sannu kaji kayi hakuri ka gafarce ni, in Allah ya yarda bazan sake wata magana ba, rayuwar ka da lafiyar ka yafi min ko mai, ya jikin naka Abubakar?." Daddy ya yi murmushin jin dad'i ya ce "Jiki da sauki sosai Hajiya." "To madalla zamu tafi gida ba anjima ko." Daddy ya kalli Abdulrahim yana cewa "Zan iya tafiya gida anjima ko?." "After 7 days kafin mu gani ko zaka iya koma wa a kwanakin." ya fad'a yana gyara rukon ruwan allurar daya zuko cikin Syringe ya kamo hannunsa yana masa ta cikin cannula. Daddy ya ce "Hajiya kinji sai nayi kwana bakwai kafin a sallame ni na koma gida." Hajiya ta ce "To-to ai shike nan in dai zaka sami lafiya ko wata guda ne ai za'a zauna, kai abokin turawa zai warke dai babu abun da zai same shi ko?." baki ya tab'e ba tare da ya yi magana ba ya zare syringe'n. Aunty ta turo kofar da sallah Ajmal da Shamsuddin su na biye da ita. wani murmushin farin cikin gani Daddy zaune Aunty ta sake. daga in da Daddy ke zaune shima ya maida mata murmushin. Mommy ta turo kofa ta shigo tana wani shashshan kamshi tana cika tana batsewa. Abdulrahim ya dubi Aunty yana cewa "A sama masa wani abun ya ce yanzu." kana ya maida dubansa ga Daddy ya ce "Daddy zaka iya yin sallah bayan ka d'an tab'a wani abin." kai Daddy ya jinjina, da sauri Aunty ta fita. Mommy tabi bayanta da harara, Aunty ta isa in da ta aje basket d'in abincin data koma ta girka masa, dan tasan dama idan ya farka dole zai bukaci abinci. ta d'auko ta koma d'akin ta soma had'a masa abunda tasan yafi bukata. bayan Ajmal ya taimaka masa yaje ya wanko bakinsa ta aje masa saman gadon ya soma ci. "Kai dun gidan ku ina tambayar ka yaushe zaiji sauki kayi burus da ni." Abdulrahim ya tarkasa 'yan kayakin sa yana cewe "Ki jira lokacin mana." ya sa kai ya fice. Daddy ya ce "Hajiya zanji sauki ai in Allah ya yarda." Hajiya ta ce "To Allah ya kawo manzon sauki da gaggawa." Kwanan Daddy uku a asibiti kullum a can su Aunty suke wuni, kwana kuma Ajmal da Shamsuddin ne suke kwana a kanshi. Umma Karima kam tun da tazo ranar farko bata kara zuwa ba, sai ta fake da wai itama bata jin dad'i ne. sai yau Feeryal itama ta sami zuwa duba Daddy, dan kullum in tace zataje ta gaishe shi, Aunty takan ce tabari tukunna. yau Aunty da kanta tace ta shirya suke. Feeryal bata sake ba dan su Farida da su Ameerah Nabila Sahla yau duk suna gurin, gashi Miemie bata zo ba, sukayi ta mata habaici tana gefe. dataga zaman shirun ya dame ta sai ta d'au wayarta tasoma sana'ar ta wato buga game. magana taji a kanta tayi saurin d'ago wa. wani saurayi ne yana tsaye a kanta ya kurawa kyakkyawan surar ta ido yana fad'in "Sarki ya tabbata ga ubangijin daya halicci wannan sura." "Feeryal zo ki rike min wannan." ta jiyo maganar Aunty daga bayan su. ta mike da sauri tana d'agowa suka had'a ido da Abdulrahim. da sauri ta bi hanyar da Aunty take. Da daddare kamar yadda suka saba, direba ya kwashi su Hajiya da Mommy da wasu daga cikin 'yan gidan. Aunty ta d'au jakar ta tana kokarin fita taje ta same su su koma gida. Daddy ya ce "Fad'imatu yau banda ke a tafiyar ki zauna ki taya ni zama kad'aici na dami na." "Daddy naga gasu Ajmal da Shamsuddin, basu wadatar ba." "Su ba sa'an hirata bane basusan wace irin hira nafi so ba, ke kad'ai kika sani dan haka ki zauna ko kuma mutafi gidan tare." "Aa Daddy baka gama warkewa ba, ai da Abdulrahim ya sallame ka, to Daddy Feeryal fa da wa zataje gida, kasan bazai yuwu ta bisu ba." Daddy ya ce "Baga mijin ta ba in zai tafi sai ya d'auki matarsa su koma gida tare." Daddy na rufa baki Abdulrahim na shigowa yana rataye da jakan kayan system nasa da wasu 'yan tarkacen sa. ya karaso yana fad'in "Daddy ya jikin akwai wata matsala ne?." Daddy ya ce "Babu komai jiki da sauki sosai Abdulrahim zaka iya tafiyarka, amma ka d'auki matarka tana waje ku koma gida tare." bai yi magana ba ya sa kai yana fad'in "Sai da safe.........! Yana fita Dr Imran ya taho inda yake. "AA na kiraka baka d'aga ba ashe kana gurin Daddy." tafiya ya soma yana dad'in "Ya akayi?." Dr Imran ya ce "Dr Daniel ne ya kirani yace ya kiraka baka d'aga ba." "Kace masa Daddy na is seriously ill, next week zan shigo." Dr Imran ya ce "Okay zan sanarasa." Nurse Samira ke takowa tana nufo in da suke. Dr Imran ya ce "Oh yau tana night ashe, anya bazakayi na uku da ita ba kuwa?." Dr Imran ya yi maganar cikin zolaya. bai kulashi ba ya ci gaba da tafiyarsa. Samira ta karaso da sauri tana narke murya "Sir the patient of that room his BP is higher." "Je ka duba shi." ya ce wa Dr Imran, fuska tad'an kwab'e bata so haka ba ta so a ce shine zaije da kansa dan ta samu damar tsayuwa kusa da shi, ta shaki kamshinsa mai dad'i. Dr Imran ya yi hanyar room d'in tabi bayan sa. Feeryal na zaune ta nad'e hannayen ta cikin mayafin ta, da alama sanyi take ji dan gurin akwai sanyi sosai kanta a sunkuye. "Let's go." da sauri ta d'ago jin maganar daf da ita. shi ta gani yasa kai ya wuce tabi bayansa da kallo. sai kuma ta waiga gefe da gefen ta zaton ta da wani yake. har yafita harabar asibitin bata motsa ba. yakai 10mit da fita Aunty ta fito, baki ta rike ganin ta zaune, sai mammatse ido take da bacci ke cike tap cikin su. ta karaso in da take tana fad'in "Ke Feeryal baku tafi ba ashe ko Abdulrahim d'in bai gama abin da yake bane?." baki ta turo "Ammie ni bacci nake ji." "Daddy ya ce kutafi da Abdulrahim wata kila bai gama abun da yake bane, munyi waya da Ammah'n Miemie tana jiran ki idan kun isa, can zakije ki kwana sashin ta." "Ammie kwana zakiyi a nan?." "Eh Feeryal sai gobe zan dawo." Feeryal zata kuma magana Dr Imran daya fito daga duba Patient, ya karaso yana gaida Aunty ta amsa tana tambayar sa. "Abdulrahim fa ko wani aikin yake?." ya ce "AA ya fita fa bai jima da fita ba bari muga ko ya tafi." ya leka ta waje ya juyo yana fad'in "Ga motar sa can bai tafi ba." Aunty ta ce "Jiranki yake kije ku tafi taso maza, ga Daddy na kirana bari naje sai da safe ko 'yanmatan Ammie." Aunty ta juya tana d'aga kiran Daddy da ya shigo wayarta. "Gani zuwa Daddy." tayi maganar tana nufar room d'in da yake da sauri. A hankali tasoma takawa tana wasa da bakin mgyalen ta. ta sako kafarta a step d'in karshe na sauka daga kofar da zata sadaka da farfajiyar asibitin, idan kunnen ta ya jiyar mata dai-dai tabbas taji maganar sa amma batayi zaton da ita yake ba. yanda ta ke sauka gaba d'aya ilahirin jikin ta motsawa yake, musamman kirjinta da nonuwanta da bata sa musu bra ba suke rawa cikin rigarta. a hankali take takowa cikin yanayin ta mai sanyi. "Wow kai kaga wata halitta kuwa." cewar d'ya daga cikin wasu maza uku da ke tsaye a farfajiyar asibitin. duk suka maida dubansu gare ta kowa na fad'in albarkacin bakin sa. d'aya daga cikin su ya ce "Kai gaskiya bari naje na tsala wannan." ya soma takowa gareta ya sha gabanta yana fad'in "Hi 'yammata ga mota can ko zaki shiga murage miki hanya, kema dubiyan kika zo ne?." ido ta bisa da shi tare da girgiza kai, ta kauce tabi gefe ta karasa jikin motan. taja ta tsaya jiki a sanyaye. yana zaune cikin motan waya a hannunsa yana daddannawa. aje wayar yayi tare da yiwa motar key batare da ya kalli inda take ba ya ce "You are waisting my time! ." a hankali ta saka hannu zata bud'e gidan baya, tajisa a rufe ta matso ta bud'e gaba ta shiga tana rufe murfin ya fige motar yayi hon masu gadi suka bud'e masa get ya fita. a hankali ta gyara zamanta tare da jan numfashi ta sauke. wani sassanyan kamshi na bugar hancin ta, a hankali ta juyar da fuskanta ta jikin glass tana kallon gefe. Sunyi tafiyar da yakai na 20min babu wanda ya yi tari cikin su. a sannu bacci ke fizgarta ta d'an lumshe ido bacci nason d'aukarta. da sauri ta ware idanunta afirgice jin yadda ya taka burgi zaton ta karo sukayi, jikin ta ya kama cirawa, ta d'ago a zabure tana ware ido kan titi. ganin ba karo ba ne ta juyo da sauri ta kalle sa. ganin idanunsa a kanta a hankali ta sunkuyar da kai tana wasa da 'yan yatsunta. ji tayi ya fisge mayafinta a razane ta waro ido. tana binsa da kallon tsoro. ido ya kura mata fuskarsa babu wasa, ya mika hanu ya fisgota ta matso daf da shi. dibirbircewa tayi nan da nan idanunta suka kawo kwalla. ya saka hannu saman kafad'arta yad'an ja rigarta. ya tura yatsa yana zaga gurin kamar mai niman wani abu, da d'an sauri ya ciro hannun sa ya sauke shi kan kirjinta ta saman rigarta ya laluma shi. wani irin waro ido tayi jin hannunsa saman nonuwanta, kamar dai yadda yayi a kafad'arta, kamar mai niman wani abu. sake ta ya yi yana fad'in "Stupid Be careful!." saurin matsawa tayi tana binsa da kallon tsoro. ya bud'e mota ya fita. tabi bayansa da kallo wani katon Mll da suke tsaye daf da shi ya shiga. sai sannan ta sauke numfashi ta kai hannu ta tab'a kafad'ar ta zuwa saman kirjinta, ko me yake nima oho. ta kwab'e fuska hawaye na shirin zuba, gaba d'aya a mugun tsorace take. bai wani jima ba ta hango sa ya fito daga ciki yana tahowa hannunsa rike da bakar laida mai girma. ya karaso ya bud'e gidan baya ya saka laidar ciki, kana ya dawo mazaunin direba ya shiga yaja motar. kankame jikinta tayi har suka isa gida. yana gyara parking tayi saurin kai hannu zata bud'e gefen da take, taji sa gam. ta d'an juyo ta dube shi jiki a sanyaye. hannu ya saka ta baya ya d'auko laidar ya saka mata shi kan cinyar ta, sannan ya bud'e motar. bin laidar tayi da ido kana ta kai hannu ta bud'e ta fita rike da laidar. Miemie dake tsaye tana zaman jiran isowarsu dan Aunty ta kira Ammah ta sanar mata sun taso, ta turo Miemie tazo ta jira isowarta. Miemie ta nufo ta da sauri tana binta da da dariya, ta karaso ta karb'i laidar hannunta tana fad'in "Kawo na karb'e ki Aunty Feeryal." hararar ta Feeryal tayi. Miemie ta saki dariya tana cewa "To ya zanyi tun da kin aure min Yaya dole na kiraki Aunty, dama wayon na kiraki Aunty ce yasa kikace sai Yaya na." baki Feeryal ta bud'e Miemie ta ce "Karya na fad'a ne? muje gashi can tahowa kada ya ce na tsaida mishi mata tana shan wuya." Feeryal ta kwab'e fuska kamar zatayi kuka. da sauri ta sa kai dan alla-alla take ta ganta cikin d'aki ko zata ji nutsuwa ya zo mata. Ammah na parlour tana ganin su ta mike tana cewa "Yauwa kun iso Feeryal? to bari naje na kwanta, kuyi bacci da wuri dai kar ku zauna hirar shiririta ku kasa tashi da asuba." sukace to. Ammah ta shige d'aki suma suka shige bedroom d'in Miemie. Feeryal ta zube bakin gado tare da sauke numfashi. ta zame gyalen kanta ta jefashi gefe. Miemie ta zauna gefen ta tare da aje laidar a tsakiyar su, tana fad'in "Wai tsarabar me aka kawo mana ne, najisa da nauyi da alamar munyi babban kamuwa." Feeryal batayi magana ba sai zubawa laidar ido da tayi, tunanin abin da yamata a mota ne yake ta mata yawo cikin kwakwalwa, tsoro mai had'e da fargaba suka sami nasarar lullub'e ta. ta gaza fahimtar me hakan yake nufi. Miemie ta soma cicciro kayan da suke cikin laidar. da mamaki duk suka waro ido kan kayan. manyan hijabai ne kala gomo duk a cikin laidodinsu. sai bra dozin uku mai guda shabibbiyu. Miemie ta kalli Feeryal Feeryal ta kalleta. dariya ta kwashe da shi cikin muryar dariya take fad'in "Yafi so ya ganki cikin hijabi, gaskiyar sa ya yi kishin kayan sa kar wani d'an hau ya gane masa kayansa, ikon Allah har shima ya gane bakya son sa bra ke bakisan idan kina tafiya kirjinki matsawa suke ba, ko a cikin gyale ne kuwa." Feeryal tayi rau-rau da ido sai ga hawaye. wato hakan ne yasashi lalub'arta ya tabbatar wa kansa babu bra'n a jikin ta. hawaye suka dad'a zubo mata. Miemie ta kuma kwashewa da dariya ta ce "To meye na kukan ya gwada miki baya son ki rika yawo haka sai ki kiyaye." ture kayan tayi ta mike ta shige bathroom, Miemie ta bita da dariya. tayi wanka tafito d'aure da towel, ta saka kayan baccin Miemie,ta haye gado ta kwanta gefen ta Miemie dake rungume da pillow tana waya Murad d'in ta. Washegari sai dare Aunty ta dawo shima dakyar Daddy ya barta. a daren ta shigo sashin Ammah ta d'auki d'iyarta suka koma sashin su. washegari da safe Miemie ta biyo ta da laidar kayan ta. Aunty tabi kayan da kallo sai kuma ta girgiza kai tayi murmushi. kwanan Daddy 8 sai sannan Abdulrahim ya sallame shi. tun zuwan Feeryal sau d'ayan nan kuwa bata kara zuwa ba. satin Daddy guda da dawowa yasa aka akayi odar kayan d'akin Feeryal daga waje, dan yace a satin zata tare. sai da kayan ya iso Nigeria sannan ya sanarwa Abdulrahim za'a zo a shirya mata kayanta a d'aya gefen b'angaren sa.....! Kaya na isowa Daddy yasa aka wuce dashi direct b'angaen Abdulrahim. a d'aya plat d'in da ke gefen nashi aka zuba kayan. wanda sashi uku ne cikin side d'in nasa, nashi upstairs a tsakiya sai na Kuraiba a gefe ta hagu sai wanda aka zubawa Feeryal kayanta a ciki ta b'angaren dama, in da ko wannen su da kofa sakanin su da b'angaren nasa. ma'aikatan da aka taho dasu daga kasar da aka siyo kayan suka soma Arrangement d'in kayan yadda ya kamata, abunka da aikin mutum basu d'au wani lokacin kirkiba suka gama shirya komai a inda ya kamata. kama daga babban parlour bedroom's guda hud'u zuwa bathroom's babban kitchen da sauransu. nan da nan guri ya d'auki kyalkyali tamkar a turai. Kuraiba tun da taji shigowar mota tafito ta leka. ganin kaya cikin babbar mota hankalin ta ya dugunzuma. ganin goggo Bishira kanwar su Daddy da Ammah sun shigo suna nunawa wad'anda suka kawo kayan in da zasu shiga da shi. da tabbata da gaske ne jita-jitan da take ji game da tarewan Feeryal d'in. da sauri ta juya ta koma ciki, ta zari makullin motarta, da mayafi ta fito ta shiga motar ta bar gidan. A b'angaren Umma Karima da Siyama kuwa. damuwa yataru ya dame su, Siyama ta dubi Aunty'n nata da duk nutsuwa ya kaurace musu ta ce "Aunty Karima yanzu shike nan komai yatashi a banza shi ke nan, na kara narasa Abdulrahim a karo na biyu, na shiga uku ina zan sa kaina, ji nake kamar naje na kashe Feeryal sannan na kashe kaina kwa ya rasa gabad'an mu." "Uhum nafiki shiga tashin hankali Siyama, tashin hankalin da nake jina ciki yanzu yafi na lokacin aurenshi da Kuraiba, sannan babban bakincikina ma boka ya gaza ganin su cikin kwaryar tsafinsa, bare yasan matakin da ya kamata ya d'auka a kansu, wanan sinanniyar yarinyar wlh sai naga karshenki a duniyar nan! yadda kike ta b'ata min shiri sai kin biduniya ba takalmi in zanyi yawo tsirara wlh sai na sa kin tsani kanki." Hajiya na samin labarin shigowar kayan gidan tasa a kirawo mata Daddy. Daddy ya shigo ya sameta a parlour'n ta. bayan ya gaishe ta tayi masa ya jiki ya ce da sauki. Hajiya ta gyara zama tana fad'in "Naji labarin wai an kawo kayan d'akin da yarinyar nan, ashe kasan turawa ka aika aka siyo, to ni dai damuwa ta karka mance da ko waye ita, kar ka zauna kayita wahalar banza a kanta, 'yar da ba wani asali take da shi ba, tun da ka nace kace sai ka had'a ta da abokin turawa to shi ke nan ni dai ina gudun wani abun da zaizo ya biyo baya." "Hajiya insha'allahu babu abin da zai faru sai alhaki, Allah dai ya wuce mana gaba." Hajiya ta kawar da kai tana fad'in amin. Daddy ya yi saurin mikewa dan ya gano so take takuma b'aud'e hanya gara ya yi azama tun kan, ta karkace hanya... Kiran wayar Mom d'in Kuraiba ce yashigo wayar Mommy. Mommy ta d'aga da sallama gami da fara'a tana fad'in "Hajiya Luba an wuni lafiya ya gidan." daga cikin wayar Hajiya Luba ta ce "Ina ko lafiya tun daga gidan ki rashin lafiya ya soma har zuwa gida na, yanzu fisabilillahi Hajiya Halima irin sakayyar da d'anki zai mana ke nan, a tun tarihin kawayen mu babu wata wanda aka tab'a mata haka, ace aure ko shekara baiyi ba d'anki ya kuma karo aure, haba wace irin rayuwa ce wannan; ga shi tashin hankali ya haifar mata zuban jini tana da ciki, gata a kwance ta shigo min a firgice, haba Hajiya Halima taya za'ayi mana haka gaskiya baku kyauta mana ba." Mommy ta ce "Allah ya baku hakuri Hajiya Luba wlh wannan auren ba da son raina aka d'aura shi ba, nayi duk iya bakin kokari na ganin hakan baifaruba amma an nuna min fin karfi, amma ina mai tabbatar miki auren nan babu in da zaije za'a watse dan wlh Abdulrahim bazai tab'a zama da yarinyar nan ba, yanzu ina Kuraiba'n take Allah dai yasa cikin bai fita ba." "Gata nan kwance tana numfarfashi a gaya masa yazo ya d'auke ta ya jinyata ciwon da ya sa mata, kuma a gaskiya idan kika bar auren nan ya zaunu bakiyi mana adalci ba." "Haba Hajiya Luba kar ki damu yarinyar nan bana kaunarta sam-sam a rayuwa ta, babu abun da zaisa na barta tayi zaman aure da d'ana, yanzu kuwa zaizo ya d'auko ta." Mommy na kashe wayar ta lalub'o number Abdulrahim dan tasan yau weekend yana gida. yana d'agawa ta ce yazo yanzu tana nimansa kada ya b'ata lokaci. bai b'ata lokaci da yawa ba yashigo kiran Mommy. tun kan ya zauna Mommy ta rufe shi da bala'i. "Baku isa ku kunyatani kai da mahaifinka a cikin kawaye na ba, ga matarka can Kuraiba tana kokarin yin b'ari, ka fita kayi gaggawar zuwa gidan su kaje ka d'auko, ka magance maysalar da ke kolarin aukuwa kada ka sake cikin nan ya b'are, ina ga irin ta and'agawa yarinya hankali har ya kaiga tana kokarin yin b'ari, to wlh bazan yadda ba, yazama dole a kiyaye cikin a hakura da abin da bata so, akan karin banza auren aljana a halakamin jika wlh bazai sab'uba, maza kaje ka d'auko ta yanzu." kafad'a ya d'aga ya juya ya fita. Hajiya Luba tayi ta zuba idon ganin sa shiru, takuma kiran Mommy, Mommy tayi mamakin da taji ance bai je ba, duk da tasan hakan ba wani abun mamaki bane a halin sa. tayi ta baiwa Hajiya Luba hakuri, daga karshe dai ita taje ta dawo da Kuraiba dan shi kam yaki zuwa. Sashin Daddy Mommy ta wuce ta tarar da shiko zama bayiba ta ke fad'in "Yanzu Alhaji kaji ka aminta auren nan sai an zauna sai Abdulrahim ya zauna da yarinyar nan, mene ne ajikin auren wannan yarinya da kake so ka jonawa Abdulrahim ita, yanzu gashi can damuwa nason sa cikin jikin Kuraiba zuba, nifa ban aminta da auren nan ba z bazai taba'a sab'uwa ba." "Ke Hajiya Halima ki maida hankalin ki kada ki sake zuwa min da wannan shirmen, d'ana ne ko naki? haka naga dama dashi, idan baki dai-dai ta hankalin ki ba zaki iya kaucewa ki bamu guri a gudanar da komai lafiya, kar ki sake zuwa min da wannan zance." "Au haka zakace ma Alhaji, to sai me ko mai ma kayi." ta juya fuuu tayi waje. Mommy tayi sashin Hajiya da kukan ta wai Daddy ya ce zai koreta ta akan auren, ga shi kuma cikin Kuraiba na shirin fita sanadin damuwar auren. Hajiya ta ce "Ai ko bai isa ba sai dai in a fasa tarewar, dama Kuraiba'n tana da ciki ne, amma dai bai fita ba ko? ikon Allah ashe dai tana kunshe da abun, ai yafi aure kusan shekara babu motsin ciki ai ba kanta, jeki zan kira shi ai karma ya soma." Kwana uku da shirya kayan Feeryal a side d'in Abdulrahim Daddy yasa su Ainty da goggo Bishira da Ammah suka shiga babban kasuwar su suka had'o wa Feeryal lefe. kud'in da Daddy ya narka wajen had'o lefen Feeryal sai da ya baiwa Aunty tsoro. kwana uku sukayi suna shiga kasuwa, inda gidan gaba d'aya ya d'auki zancen, masu habaici sunayi masu mugun fata sunayi. Aunty zaune tana waya da Hajja Umma. Mommy ta b'ankad'o kofar parlour ta shigo. tana bin Aunty da kallon banza tana fad'in "Hajiya Fatima burinki ya cika kinyi kutun-kutun kin sa an jona d'ana da d'iyar tsintuwarki, tsintacciyar aljanar ruwa mara asali, amma kisani har a gobe nice nan uwar da ta haifi Abdulrahim nayi nakudar sa nasan zafin sa, wanda har a gobe bakisan ya ake nakuda bare nishin haihuwa ba; ina so na sanar miki cewa baki isa kisa ayi wani shagalin biki ba dan d'ana bazai jera da aljanar ruwa ba, idan kuma kikace zakiyi to mu zuba mu gani, mttsss!." taja dogon tsaki kana ta juya tafita tana banko kofa. Aunty ta bi bayanta da kallo tare da sauke numfashi. tana dad'a gyara rukon wayar da ke kunnen ta. Hajja Umma dataji komai ta cikin waya itama ra sauke numfashi tare da fad'in "Fatima Allah dai ya miki albarka da baki tanka mata ba, dama kin shirya wani shagalin biki ne a tarewan nata?." "Aa wlh ban shirya komai ba Hajja Umma, ta daiyi tunanin ko hakan zai faru ne." Hajja Umma ta ce "Yauwa to kada ma ayi dan gujewa wani tashin tashina, muma babu wanda zaizo daga nan idan Allah yasa ta tare Allah ya kawo rabo in da rai zamuzo suna, zamuyi musu fatan zaman lafiya daga nan, zamuyi ta tayaku addu'a Allah ya kad'e fitina." Aunty ta ce "Amin ya Allah amma Hajja Umma ni dai zanfi jin dad'i idan na ganku kusa." "Fatima kiyi hakuri bazai yuwu muzo a irin wannan halin da ake ciki ba, kar azo a b'ata goma d'aya bai gyaruba, 'yan'uwanki bazasu zuba ido ayi musu cinkashi su share ba, to maganin bari kar a soma, kiyi hakuri kawai zamu zo ai nan bada jimawaba idan Allah ya nufa." Aunty ta girgiza kai kawai, sukayi sallama. Da yamma Daddy ya shigo. jikin Aunty ya yi sanyi san da Daddy ya sanar mata a karshen satin nan Feeryal zata tare. Aunty ta dubeshi jiki a sanyaye ta ce "Daddy beyi wuri ba baza'a bari a kara lokaci ba." "Fad'imatu karki ce komai dan Allah kiyi musu addu'a da fatan alkhairi, bana so najinkirta, ina so nayi amfani da wannan damar ne kafin Hajiya takuma waiwayowa kan lamarin, yadda taga naji saukin nan zata iya kuma tada bori ta ce bata amince ba." Aunty ta girgiza kai ta ce "Allah yasa hakan shine mafi alkhairi." "Yauwa ko ke fa amin ya rabbil izzati, shin kinshirya wani hidima ne Fad'imatu?." "Aa babu abun da na shirya Daddy ayi addu'a a kaita Allah ya basu zaman lafiya." kai Daddy ya jinjina tare da kuma amsawa da amin amin. Miemie zaune da Feeryal a d'akin ta, Miemie ta b'ata rai tana fad'in "Ni wlh naji haushin da akace babu wani shagali a auren nan ni da nagama hasasho yadda shagalin zai gudana, Allah ban so ba." Feeryal ta bita da ido dan ita da ido take kallon duk wani mai magana kan auren nata da har yau take ganin kamar karya ko mafarki. Ranar da ya kasance rana ce da Feeryal zata tare a side d'ib Abdulrahim, ranar ta tsinci kanta cikin tashin hankali sosai. ranar wuni tayi sukuku daga bisani kuma tasoma kuka, Aunty ta sunkuya rarrashi. Abdulrahim ne zaune a parlour'n Mommy da tayi masa kiran gaggawa. ta dube shi tana cewa "To bawai kaga an kaima wancan kyalkyal banzan sashin ka, ka saki jiki da ita ba, tun da ya matsa sai ka aure yarinyar nan, ka bud'e kunnen ka da kyau kajini, kar ka soma gangancin kusantarta dan kyan d'an maciji ne gareta, kasan takunka idan ba haka ba wallahi sai ta fasa kai duk ta wasa mana dafin tsiya, kaji na gaya maka ke nan." baki ya tab'e ya mike ganin ta gama maganar nata ya yi gaba. Hankalin Feeryal bai kara tashi ba sai da dare yayi, Aunty Ammah suka sata a gaba suna mata nasiha. kuka sosai take da gaske dai mafarkin nason zamowa gaskiya. Aunty ta gaza daurewa itama ta fashe da kuka, ta rungume Feeryal suna kuka kamar wacce mutuwa zata rabasu da d'ayan su. Ammah ta rika baiwa Aunty baki itama tana share hawaye dan duk wanda ya gansu sai sun bashi tausayi. Daddy da kansa ya shigo ya kama hannun Feeryal tana tirjewa tana mikawa Aunty hannu. da kyar ya lallab'a ta tasassauta kukan, ya dubi goggo Bishira da Ammah ya damka musu ita a hannunsu ya ce "Ku kaita d'akin ta." Feeryal takuma fashewa da kuka. wannan karon sai da Daddy shima ya share guntun kwalla. goggo Bishira da Ammah suna rike da hannunta har sashin Abdulrahim suka shige da ita gefen ta. nasiha suka kuma yi mata kana sukayi mata saida safe suka janyo mata kofa. Feeryal ta fad'a kan lafiyayyen gadon ta ta kuma fashewa da kuka tana kankame pillow.........! Allah ya bamu aron rai ya nuna mana bayan sallah da rai da lafiya. Abun da take ganin sa kamar mafarki sai gashi ya zamo gaskiya, yau ta rabu da Ammien ta gata a side d'in Abdulrahim kuma wai a matsayin matarsa. wani kukan takuma fashewa da shi, tana dad'a kankame jikin pillow gami da kiran sunan Ammie'n ta. a haka bacci yasami nasar d'aukar ta, sai dai tayi ta juyi dan sam bata saba bacci da kaya masu nauyi ba, dole ta mike ta isa jikin wardrobe tashiga bubbud'ewa tana lalumo ta in da Sleeping dress yake. bata sha wuya wajen nemaba kuwa ta gani sabbi cikin kwalaye da laidodinsu, a jere kamar za'a bud'e kanti. ta d'au d'aya mai riga vest da wando har kasa. a sannu ta nufi kofar da take hango shi na glass. a hankali takai hannunta jikin kofar gilashin da take tunanin nan ne bathroom. tana kai hannunta jikin gilashin ya zuge, tasa kai ta shige a hankali. ta tub'e kayan jikinta ta wasa ruwa kana ta saka kayan baccin, ta fito. a hankali ta kwanta gefen gado ta rakub'e. takai zamani guda da tunani ire-ire kafin bacci ya sami nasarar d'aukar ta... Ab'angaren Kuraiba kuwa, ta kasa zaune ta kasa tsaye. tun da taji an kawo Feeryal hankalin ta yayi mugun tashi. karfe 12 ta fito ta nufi bedroom d'in sa. ganin sa kwance yana bacci bata san san da ta saki wani ajiyar zuciya ba, dan tayi zaton yana can gurin ta ko ita Feeryal d'in tazo d'akin nasa suna tare. ta janyo masa kofar ta juya tana jin dad'i a ranta. Feeryal ba ita ta farka ba sai asuba. bayan ta idar da sallah a hankali ta kifa kanta jin gado tana azqar, takai awa guda zaune sai da ta fara gyangyad'i. kafin ta mike a hankali ta kwanta bakin gado batare da ta cire hijab d'in jikinta ba. Sai wajen karfe 10 da rabi ta farka. ta shige bayi tayi wanka tafito, ta shirya cikin doguwar rigar atamfa data d'auka cikin sabbin kayan da suke cike tam cikin wardrobe din d'akin. rigar ya zauna sosai a jikin ta yamata kyau matuka. turarukan dake gaban mirror ta shafa masu dad'i gami da sanyin kamshi. daga su bata kara komai ba, abinka da me kyau tamkar ta zauna ta tsara wani rantsastsen kwalliya haka take kyalli. karfe 11 dai-dai ta shafa cikin ta data fara jin yunwa, wanda rabon ta da tasa wani abu a cikin tun jiya da rana. ta mike a hankali ta je ta d'au gyale ta yafa a kanta ta nufi kofa, da zumbar tafiya sashin Ammie'nta. Tana fitowa Baba Rabi na shigowa niki-niki da kulolin abinci, gami da flax's. tayi saurin isa ta taimaka mata da wasu. tana fad'in "Sannu Baba Rabi ina kwana." "Lafiya lau 'yar nan ya kwanan bakunta?." batayi magana ba suka karasa saman dinning suka jera kulolin. Baba Rabi ta d'ago ta dube ta tana fad'in "Ammie'n ki ta ce na gaida ki ga breakfast d'in ku." kai tad'an langwab'ar tayi rau-rau da ido cike da yanayin ta mai kama da shagwab'a kamar a gaban Ammie'n nata take. Baba Rabi tayi murmushi ta juya tana fad'in "Nabarki lafiya." har Baba Rabi takai kofa tana tsaye jiki ba kwari, sai da taga ficewar ta kana a hankali taja kujera ta zauna. Kulolin tashiga bud'e wa had'ad'd'un abinci ne kala-kala d'aya daga cikin flax's d'in kuwa Sudan tea ne a ciki. sai da takai kan abun da tafi bukata wato cake da Ammie'n ta ta shirya mata shi a mazubi na musamman. tayi serving tasoma ci da tea d'in da tad'an had'a rabin mug. tana kammalawa ta mike ta gyara mayafin kanta ta fita, ta nufi sashin Aunty. Aunty na zaune cike da kewar ta sai ganin ta tayi. ta mike tsaye tare da rike baki tana binta da kallon mamaki. itako kai ta langwab'e tare da cuno d'an karamin kyakkyawan bakin ta. Aunty tayi saurin ruko hannunta tana fad'in "Ke Feeryal me ya fito dake ke da jiya aka kaiki? maza koma d'akin ki, kar ki sake fitowa sai in shi yace ki fito." baki takuma turowa cikin yanayin ta gami da shagwab'a ta ce "Ammie ni dai so nake na ganki, ni dai zan zauna a nan kawai, ni kad'ai babu kowa tsoro nake ji." Aunty ta d'anyi jim sai kuma ta saki murmushi tana cewa "In banda abin ki Feeryal nima bakiga ni kad'ai ce a nan side d'ina ba, haka nayi ta rayuwa a lokacin da babu ke bakima zo duniyar ba, da haka zaki saba har ke ma ki haifo 'yar ki, ko 'yanmatan Ammie." ta karasa maganar da jan kumatun ta. baki ta kuma cunowa tana make kafad'a. Aunty ta janyo hannunta "Zo ki koma d'akin ki anjima Miemie zatazo ta tayaki hira, basai kin fito ba ma, ke baki san kin girma ba yanzu, yanzu duk abin da zaki aikata a d'akin ki na alkhairi ninkin lada za'a rubuta miki, lallai zaki sami lada da yawa amma zamu raba ladan ne ko, ko rowa zakiyi min?." ta gyad'a kai tana sakin kyakkyawar murmushin ta, Aunty ta yi murmushi itama. haka tayi ta lallab'in ta gami da 'yan dabaru, har ta rakata kusa da side d'in ta. tana tsaye sai da taga shigarta kafin ta juya ta koma nata side d'in... A hankali take takowa tana wasa da bakin mayafin ta. kamar ance ta d'ago karaf suka had'a ido da shi yana tsaye cikin garden, rike da mug yayin da d'aya hannunsa ke zure cikin aljuhun sa. da sauri ta janye idanunta takara sauri, ta shige ciki. a hankali yakai mug d'in bakin sa ya kurb'i Sudan tea d'in sa, kana ya soma takowa ya nufi gefen sa. Tana shiga direct bedroom ta shige. ido ta waro cike da murna take kallon wad'an da suke cikin d'akin, tayi ihun murna tare da rungume su tana tsallen murna. Chuchu da Chulu suna tayi mata dariya. fuska ta d'an kwab'e ta cuno baki tare da marairaice murya tana cewa "Dama kunsan ina nan ne, ni dai bana son zaman nan nafi son zama gun Ammie na." Chuchu ta ce "Ai nan ma da dad'in zama gashi komai na gurin yana da kyau." fuska ta kuma kwab'ewa ta ce "Ni dai nafi son zama gun Ammie na, bana son zama side d'in Sahab d'in nan, kawai bana son nakasa yiwa Daddy biyayya har ya yi fushi da ni ne." Chulu ta ce "Ai kuwa idan baki zauna ba bazai ji dad'i ba, ba gamu ba zamu rika zuwa muna tayaki hira anan d'in." "Kun tabbata?." ta fad'a tana d'aura yatsar ta kan bakin ta. duk suka amsa da "Eh mun tabbata." suka zauna suka soma hira, nan da nan taji kad'aici ya gusa a gareta... wunin ranar da su Chuchu tayi, abincin rana da dare duk Aunty ke turo Baba Rabi da su. washegari kamar jiya yau ma Aunty takuma aiko mata da breakfast. Baba Rabi ta shirya kulolin kan dinning, ta kwashi na jiya ta tafi da su. Feeryal bata fito da wuri ba bayan ta tashi a bacci sai da ta gyara bedroom zuwa bathroom. kafin tayi wanka ta shirya ta fito. tana isa cikin parlour da sauri ta waiga can saman dinnin jin karar fad'uwar abu daga gurin. shi tagani sunkiye yana kokarin d'aukar plt d'in da ya fad'i kasa. kai ta kawar da d'an sauri dan bata sammaci ganin sa a gunba. tsayuwa ta d'an gyara jin takunsa yana matsowa cikin parlour'n. tana d'agowa ta gansa rike da plt a hannunsa guda d'aya hannun nasa kuma yana rike da Mug. kai ta sunkuyar tana wasa da 'yan yatsunta. wuceta yayi ya nufi ta kofar da zai sadashi da gefen sa dake ta cikin parlour'n nata. tabi bayansa da kallo har ya b'acewa ganin ta. sai kuma ta cuno baki gaba sannan ta juya ta wuce dinning. tana zama Miemie ta turo kofa ta shigo. tun daga bakin kofa Miemie ta soma yi mata kirari. "Kaga a marya a gidan AA FIYA, ke kad'an ki kin zame musu kashin kifi a wuya, kinyi gaba kin bar karnuka suna ta haushi a baya." Feeryal ta rike hab'a tana cewa "Oh ni Miemie Allah ki rabani, ai babu ruwana na da ke tun jiya baki nime ni ba." tayi maganar tana cuno baki gaba. Miemie ta karaso tana fad'in "Ke yanzu waya gaya miki ana zuwa gidan amare a washegarin ranar da aka kaisu, ai sai kaje ka gane wa idanunka damuwa, gara dai ka bari ayi kwana biyu zuwa sati, yanzu ma kawai nayi missing naki ne da yawa yasa nazo, amma sati nayi niyyar kiyi kafin nazo." takai hannu ta toshe bakin ta tana cigaba da fad'in "Um Allah dai yasa ba Ya Abdulrahim ango, kar yajini yayi ball da ni waje." "Ai kuwa yana nan." Feeryal ta fad'a tana waro ido. Miemie ta juya da sauri tana fad'in "Nashiga uku bari na tsere kafin ya fito." dariya tayi ta ce "Ke karya ne me zai zaunar da shi a nan yanzu dai ya d'ibi abinci yafita." Miemie ta dawo tana cewa "Na isa yanzu na karbi dukan da ban shirya masa ba, Murad na zuwa anjima yazo ya same ni da kumburarren jiki." taja kujerar dinnin ta zauna ta dubi Feeryal data soma cin cake d'in ta tana yiwa Miemie dariya ta ce "Ban gane ba kamar naji kin ce ya d'ibi abinci ya fita, yaje ina dan yau dai weekend ba aiki bare nace asibiti yaje." Feeryal takai cake bakin ta na tauna ta ce "Ina zan sani nima ganin sa nayi a dinning d'in dana fito parlour'n, yana d'iba kuma yayi tafiyarsa." Miemie ta ce "Ba dai anan ya kwana ba ke nan?." Feeryal ta waro ido kad'an ta shake da cake tayi tagwayen tari tare da cewa "Ya kwana anan kuma Miemie?." "Dalla jita daga magana ta rud'e shine me, bazai kwana anan ba akan ke ba matarsa bace, ki zauna noke-noke karki san yadda zakiyi ki janyo mijin ki gareki ba, waya gaya miki yanzu ana haka ai duk wani kunya da sauransu ya kare da zallar kirsa zaki janyo mijinki, ki zauna dai garin kallon ruwa waccan kwad'on matar tasa tayi miki kafa." Miemie ta karasa maganar da yamutsa fuska. Feeryal ta bita da kallon mamaki, sai kuma ta girgiza kai tare da yin murmushi ta ce "Miemie Allah bazan tab'a iyawa ba Sahab ya zauna a inda yake nima na zauan a in da nake, nayiwa Ammie'na alkarin zan zauna dan na cikawa Daddy burinsa, amma bazan tab'a iya abun da kike nufi ba." Miemie ta mara baki ta ce "Ai sai kiyi ta rashin iyawa, zaki sha kallo idan akayi auren mu da Murad d'ina, kizo gidan mu kiga yadda ake soyayya." dariya ita dai ta bita da shi... Abdulrahim na shiga parlour'n sa, Kuraiba na shigowa daga kofar gefen ta da ke ta cikin parlor'n nasa. ya nima guri ya zauna kan kujera, tare da d'aura plt da Mug d'in kan table. Kuraiba tasoma takowa tana yamutsa fuska ta tako gabansa ta tsaya tarike kugu tana fad'in "Kamar Mommy ta sani tace narika sa ido sosai kan abincin ka, dan itama wancan uwar goyon ta, da barbad'en magani cikin abinci, ta gama mallake Daddy, shine take biyoka da abinci har nan ai ina gani jiya ankawo yau ma an kawo, to gara na sanar wa Mommy tun wuri kafin kai ma a gama da kai, dama yaushe zaka so cin ko wani abinci bayan ga inda ake dafawa da barbad'en magani, ai dole kaji yafi ko wanne dad'i, ga abincin da za'a kyamata nan bana masu aiki ba." wani kallo ya d'ago ya watsa mata, batare da ya yi magana ba ya gyara zaman sa ya soma cin abincin a hankali. wannan kallo da ya mata tasan gargad'i ne dan haka taja kafarta tana mita takoma gefen ta. Miemie ta mike tana fad'in "Ni bari na tafi, ina gaya miki kisan me kike kisan wani irin miji kike aure na mijin da ba kowata mace ke samin irin sa ba, dan wlh ko Kuraiba aro ta samu dan batayi kala da matar auren sa ba, irin ki d'in ce dai ta dace da shi wlh mata ribibinsa suke, gara ki janyo kayanki ki killace sa, in kikayi wasa kuma kina ji kina gani wata zatayi miki huff da shi." dariya maganar ta baiwa Feeryal. Miemie ta ce "Au dariya ma kike ko zakiyi bayani ne, ke wlh bansan irin ki ba ace ni ce a matsayin ki, ai wlh za'a sha kallo." baki ta tab'e ta ce "Wai tafi zakiyi Miemie tun yanzu?." "Tafiya zan dan bazan iya ganin abin haushi ba." "Dan Allah ki zauna mu kwana." ido Miemie ta waro "Wa na kwana anan rufamin asiri, bana ma so muyi ido hud'u da Ya Abdulrahim dan jiya ya yi wa su Ameerah kashedin shigowa side d'in sa, ai bana fatan ma mu gamu, zan dai zo gobe." ta juya da sauri tayi waje. Feeryal tabi bayanta da kallo kamar zatayi kuka, ta taka zuwa d'aki a hankali. tana kwanciya su Chuchu suka zo. Da daddare tana d'aki taji motsi koda ta leko shi ta gani kan dinning yana serving ta koma tayi kwanciyarta. washegari. batayi nisan bacci ba 7 ta fito d'aukar Yogurt da cake. tana daf da karasawa dinning ya shigo. da alama shirin fita yayi kuma sauri yake. yana rataye da jakar aikin sa, yana tafe yana duba agogon hannunsa. tsayuwa tayi bata karasa ba shi ya wuce, da d'an sauri ya d'au Food flask d'aya da d'an karamin flask mai d'auke da Sudan tea. yazo zai gota ta a hankali cikin yanayin ta mai samyi ta ce "Ina kwana." picking call din da ya shigo wayarsa ya yi ba tare da taji ya amsa gaisuwar nata ba. baki ta tab'e ta karasa dinning ta d'au abin da zata d'auka ta koma ciki. Kuraiba data kasa bacci sai juyi take. tana jin wani irin fitinannen sha'awa na taso mata. sakamakon tadawa junan su hankali da suka gama ta cikin waya da mutanen ta. wani dogon mika tayi ta mike n matse idanunta, ta ja kafarta ta fito. ta nufi d'akin Abdulrahim duk da bata da tabbacin samin sa. yana cikin bedroom d'in sa yana shirin kwanciya. taji dad'in ganin sa. ta karaso da sauri ta rungume shi ta baya. ta saki kukan makirci tana fad'in "Mijin Kuraiba cikina ciwo sosai ina jin yana harbamin ta kasan marata, ash kad'an daddanna min idan ina tab'awa ina jin sassauci." hannunta ya yi saurin rukowa da take shirin turashi cikin wandon sa. ya d'an tureta gefe, da sauri takoma jikinsa tana kuma narke masa. a rud'i cikin matukar jin masifar sha'awa ta ce "Cikin nan dai naka ne kayi min abin da nake so dan gujewa asarar sa, kai likita ne ai kasan duk abin da mai ciki take so yimata ake." janye jikin sa yayi ya nuna mata kofa ya ce "Fita!." kamar zata ihu ta juya tana fad'in "Kai da yin ciki ni da wahala, dan naji nace zan zauna duk da bawani kaini har geji kake ba, ko awa 3 baka iya kaiwa, sai me in ka kore ni dan zatazo d'akin ka, girman abin ne kawai ba aiki, 'yar da ta saba da maza ina zata iya jurewa ma." tsaki yaja ya rufo kofarsa.. Sati guda Aunty ta d'auka tana aiko musu da abinci. safe da rana da yamma, kullum kuwa zai shigo da kansa ya d'ibi abin da yake bukata. abin da ta lura yana matukar son Sudan tea dan flask d'in gaba d'aya yake d'auka. sai dare ya dawo da shi yakuma d'aukar wani da Aunty ta sa a kawo. wani lokacin har ya fita tana jin motsin sa bazata fitoba, har sai ya gama ya fita. wani lokacin kuma suyi kicib'us a parlour zata tsaya sai ya d'au abin da zai d'auka yafita kafin ta wuce tayi abinda zatayi itama. ranar da ta cika satin kuwa Aunty ta kira Feeryal a waya ta video call, ta d'aga cikin yanayin ta mai sanyi da muryarta mai fita da yanayin shagwab'a, ta soma gaida Ammie'n tana, yayin da ta sako shagwab'ar a zahiri irin yadda d'a yake idan yaga uwansa. daga cikin wayar Aunty ta ce "Feeryal kuna lafiya dai ko?." fuska ta marairai ce cikin yanayin ta mai sanyi ta ce "Ammie ba kin ce kar nazo ba, kuma ni ina so na ganki." murmushi Aunty tayi ta ce "To Feeryal ba gani muna ganin juna ba, karki fito batare da izinin mijin ki ba kinji." rau-rau tayi da ido. Aunty ta kuma murmushi mai sauti ta ce "Kina jina ko Feeryal?." baki ta turo tare da gyad'a kai. Aunty ta ce "Amsa mana d'iyar kirki." ta ce "Ina ji Ammie." "Yauwa bacci mai tsawo ya kare daga kan yau, dan daga yau na sake miki ladarki, ke zaki cigaba da hidima da gidan ki, idan gari ya waye banda nisan bacci Feeryal ki tabbatar da kin tashi kinyi breakfast kin aje a kan dinning, abincin dare da rana kar ki bari ko d'aya ya wuce ki, ba kinga yadda nake yi ba ko Daddy baya nan side d'ina bana tab'a yanke yin girki, to kar ki sake kiyi wasa da samin wannan ladar ko da wani bai ciba, ke kika ci zaki sami lada, karkiyi wasa da gyaran sashin ki, nasan duk abin da na fad'a miki kin iya dan duk na koyar da ke su, yanzu ne zaki bud'e iyawar taki kiyi amfani da shi a gidan ki, kada kiyi wasa Feeryal ladabi da biyayya girki gami da tsafta shine mace, dan haka ki kula, a kwai komai na amfanin girki a kitchen da store d'in ki, ki d'aura aniyar farawa da bakisan ranar dainawa ba." kai ta jinjina. Aunty tayi murmurshi ta ce "Ko so kike naci gaba da kwasar ladan duka?." kai ta girgiza ita ma tana maida mata murmushin. "To ayi rige-rigen tara lada aga wa zai riga tarawa da yawa." Aunty tayi ta mata nasiha da jan hankali cikin dabara ta yadda zaifi yin tasiri a gareta a 'yan shekarun ta, daga bisani sukayi sallama......! "Babu editing ban sami damar yi ba zaku had'u da kura-kurai da yawa* Washegari karfe 10 na safe kiran Aunty yashigo wayan Feeryal da ke bacci. sai da tayi mata miss call 5 kafin ta farka. Aunty tana jin muryarta cike da bacci ta ce "Feeryal bacci kike kar dai a ce baki tashi ba?." hannu takai ta mussuke idanunta cikin muryar bacci ta ce "Um." Aunty ta ce "Feeryal bacci har karfe 10, me kike samu cikin baccin da baki tashi kin girkawa mijinki abin kari ba? kin sane da cewa baya cin duk wani abincin da zai fito daga hannun masu aiki, haka kikasa ya tafi gurin aiki batare da ya karya ko ya tafi da abin karin ya yi breakfast d'in a can ba? wani dad'i zakiji mijinki ya fita tare da yunwa, haka kikaga nake yi? ko sau d'aya ban tab'a hutu wajen yiwa Daddy girkiba, dan nasan babu in da zai je yaci sai a nan, Feeryal karki sake haka ina jiya mukayi maganar nan da ke, ki aje wannan cikin kwakwalwarki shine abu na farko kuma na gaba-gaba a cikin gidan ki da zaki fara d'aukarsa da muhimmanci, kar ki sake yin sake wajen wasa da yin girki, kina jin abinda nake fad'a ko?." kai ta gyad'a tare da cuno baki ta ce "Eh." Aunty ta ce "Maza tashi kije ki kula da gidan ki, kar ki sake bari hakan ta faru, karki yi sake wajen shiga kitchen kar kice dan jiya kinyi yau kinyi gobe bazakiyi ba, kiyi girki ko da wani bazai ci ba, Feeryal Abdulrahim gadon Daddy yayi kamar yadda shima Daddy'n ya gado mahaifin sa, basa cin abinci wata idan har sunan ta 'yar aiki ce, da jajircewa wajen ganin Daddy bai wahala wajen samin abinda yake so daga abinci ba ake cewa na mallake sa, kar kiyi wasa ki kula sosai." kai ta kuma gyad'awa kamar tana gaban ta kana ta mike sanda Aunty ta kashe wayar. Kallon agogo tayi taga goma har ya gota, ta shiga bayi ta wanko bakinta ta fito ta nufi parlour da kayan baccin jikin ta. tun da tazo bata tab'a shiga kitchen ba bata ma san ta ina kitchen d'ina yake ba, nan ta soma niman ta in da yake, nan ta gano wasu bedroom na alfarma guda uku cikin parlour, wata kofar da ke kusa da dinning ta nufa ta bud'e nan taga ashe shine kitchen d'in. kitchen mai girman gaske da ya tara kayan da duk ake bukata na amfani a kitchen, har da wanda ma bata san da su ba, sai da da yawa ko mai a rubuce yake. daga cikin kitchen d'in taga wata kofa, nan ta bud'e taga makeken store ne, shake da kayan abinci kala-kala. ta d'ibi duk abin da take bukata ta dawo kitchen. ta bud'e freezer tad'au kaza guda d'aya da suke cike ciki a gyare duk sunyi kankara. ta saka a roba ta zuba masa ruwan zafi da ta d'aura kan gas. ta matso da fulawan da ta d'ibo ta soma sarrafashi cikin kankanin lokaci ta had'a cake d'in ta na musamman, ta saka shi a oven. bayan kankaran jikin kazar nan ya narke ta yayayyanka ta wanke shi saf ta zuba a tukunya bayan ta d'aura a gas. ta zuba mishi kayan kamshi da na d'and'ano gami da kayan yaji d'an dai-dai ta sulala mai dai-dai kima, ta rufe ta rage wuta. ta fere dankali ta zuba mai a wuta tasoma suya. tana gamawa ta fasa kwai da kayan Spices da sokar kifi,ta soya. a gefe guda kuwa ta wanke hanta ta zuba a tukunya ta d'aura a wuta, batare da ta tafasa shi ba, ta sulala masa mai ta zuba masa kayan kamshi da nikakken kayan miya, gami da kayan d'and'ano. tarika d'an jujjuyashi har sai da ya soyu shi da kayan miyar, suya mai kyau kana tad'an zuba masa ruwan zafi yasake jikin sa, ta barshi ya turara kad'an sannan ta sauke. nan da nan sashin nata ya kaure da dadad'an kamshin girkin. a gefe guda kuwa ta d'aura Sudan tea a wuta. karfe 11 da rabi ta kammala komai ta kwasa ta shirya su a kan dinning. kana ta dawo ta tsaftace kitchen d'in. ta kunna masa turare sannan ta koma d'aki. tayi wanka ta shirya cikin riga da wando Arabian dress rigar mai fad'i tsawon sa ya wuce guiwarta, wandon ma daga kasa tana da fad'i. tayi rolling na gyalen kayan tafito tamkar balarabiyar asali. wani irin dad'i kuma sassanyar kamshi ne ke tashi a jikin ta. Daga cikin parlour tajiyo muryar Miemie tana fad'in. "Wow wani irin kamshi ne haka Restaurant aka bud'e a gidan ne." da sauri tayi parlour tana fad'in. "Oyoyo Miemie." Miemie na ganin ta taware ido da baki tana kallon ta kamar wata sabuwa ce a gaban ta ba Feeryal d'in ba. baki Feeryal ta turo ta kwab'e fuska "Ina miki oyoyo ma kin yi banza da ni." Miemie takuma waro ido tana cewa "Ke kin ganki kuwa wlh auren nan kyau yake dad'a kara miki, sai da nayi da gaske na gane ke d'in ce na zata wata balarabiyar ce." murmushi Feeryal tayi tace "Ke ko Miemie hmm, yau dai kin zo mu kwana ko." "Ke rufamin asiri yanzun ma sai da na tabbatar na tambayi security suka ce min bai jima da fita ba, kafin na zo, wai wata mai aikin kika samu ne take miki girki a kitchen." "Laa fa na sa turare, kuma kitchen d'in a kulle nayi aikin." "Wai kina nufin ke kikayi girkin, duk wannan d'in kamshin girkin ki ne?." cewar Miemie tana rike hab'a. cikin muryar dariya ta ce "Eh mana." Miemie ta ce "Allah kamar ban yarda ba bari dai na gani da ido na babu kowa a kitchen d'in." ta rafi ta leka kitchen ta juya tayi kan dinning tana fad'in "Kuma fa ba kowa." ita dai dariya ta bita da shi. Miemie na bud'e kuloli da kwanukan dake jere kan dinning d'in tawani ja numfashi tare da shakar kamshin girkin. tayi mamakin ganin had'ad'd'un girki irin haka duk da tasan rainon Aunty ce ita. Feeryal ta karo dinning d'in tana cigaba da mata dariya. ta ce "Zo muje muci gashi can nakai wani bedroom." "Au wannan d'in duk na babban yaya ne?." juyawa Feeryal tayi batayi magana ba. Miemie ta biyota tana cigaba da fad'in "Ah to gara dai da kika fara ankare wa, kika tuna da Ya Abdulrahim baya cin abincin masu aiki, dama naji Ammah tana cewa Aunty ta ce mata baza a baki mai aiki ko d'aya ba sabo da Ya Abdulrahim baya so, kuma dama itama Aunty'n kin gani ba son mai aiki take ba, amma naga wannan matar tasa Kuraiba kullum sai masu aiki har rai uku sun shigo mata, kuma fa ranar ina sashin Mommy, ta kai karansa wai ya mareta akan ta kira masu aiki side d'in nan, wai karo na biyu ke nan yake marinta akan su, kuma bata fasa ba dake 'yar jaraba ce ita, Allah yasa watarana ya ba'alla 'yar banza, ko da shike Mommy'n ce ta mara mata baya, wai bata saba aiki ba dan haka dole masu aiki su mata; karkiga kallon wulakancin da take min dataga zan shigo nan, can farfajiyar side d'in nan na ganta da wata kawarta tazo a mota, ko ta d'auka idonuwa na suna haila ne tuni na maidawa shegiya." Feeryal tarike hab'a tana zama kasan carpet. "Miemie to ke ina ruwanki da ita." "Meye ruwana dama da ita, ita tafara min kallon banza nima na maida mata, kin san dai bana barin bashi a take nake ramawa, dan ni ba ke bace." kai ta girgiza ta ce "Zauna muci dai." Miemie ta zauna tana ci tana santi, ita dai Feeryal cake da yogurt ta matso da shi gaban ta. A can gefen Kuraiba kuwa, suna gado da kawarta data kawo mata ziyara. sun kulle kofa a kansu, sunyi zigidir a kan gado suna aikata tsiyarsu. sai tashin muryoyin su kake ji. sai da suka gama tsotsar junan su da kwakular junansu, sukayi shame-shame. Kawar tata mai suna Numsy ta shafo kirjinta tana fad'in "Kai gaskiya Bestie kin tara ruwa da yawa, kamar baki da mai zubar miki." fuska Kuraiba ta yamitsa ta ce "Um wannan da shi da babu ai duk d'aya, ni ina tunanin mafa kamar bashi da cikakken lafiya, bai damu da mace ba da nad'auka ko ni ce yake min haka, amma kinga yau kwana 8 da kawo masa wata kullum ina sa ido ko sau d'aya ban tab'a ganin yaje gurin ta ko tazo bedroom d'in sa ba, yakan je na gansa da abinci sabo da uwar goyon ta tana girko abinci ta kawo mata, shi baya cin abincin masu aiki, baya fin 10min zakiga ya fito, kinga kuwa babu abun da yake faruwa, shifa ko jikin sa naje ina romance d'in sa yadda kisan baya jin komai, kiga yayi ta ture ni, kuma kar kiga tarin kayan aikin sa wannan in da mai lafiya ne shiru zaku jini, dan wlh ba karamin zuma yake da shi ba, idan yad'an latsa min karkiga yadda nake ji kamar kar ya daina, kin san har yanzu ban koshi ba, sex nake bukata irin zazzafar nan, nakira BB naso mu had'u jiya yake ce min wai baya kasar." Numsy ta ce "BB baya kasar, amma Shamo nanan ai." tsaki taja "BB ya fi Shamo kayan aiki, zan dai jira shi ya dawo, kici gaba da had'uwa kawai, kafin ya dawo." Numsy ta mike ta soma saka kayan ta tana fad'in "Lallai kina hanu da yawa, gobe mu had'u a hotel, dan naga gidan nan naku akwai matakan tsaro da yawa." Kuraiba itama ta mike ta saka kayanta ta rako kawar tata, ta shige motar ta ta tafi. A b'angen su Feeryal kuwa bayan sun gama cin abinci, hira suka soma, wanda rabin hirar Miemie ce ke yi, Feeryal na binta da dariya gami da murmushi. agogo Miemie ta kalla ta ce "Azahar ta kusa bari na tafi kar Ammah ta neme ni." Feeryal ta marairai ce fuska. "Ayya Miemie ki ce mata kina nan, ki zauna dan Allah kibari sai anjima." Miemie ta mike tana cewa "Yanzu haka nasan Ya Faisal ya na nan yana jirata, kayan gugonsa da aka kawo ba'a same shi ba, ni na karb'a, kin san shi yanzu sai muje muyi fad'a." Feeryal ta bi bayan ta suka fito har farfajiyar side d'in. gani tana kokarin biyota har wajen gidan. ta ce "Feeryal tsaya daga nan babu ruwana kar Ya Abdulrahim ya ce nafito masa da mata." fuska takuma marairaicewa "Ayya Allah so nake naje naga Ammie na amma ina zuwa zatace na koma." takarasa maganar kamar zatayi kuka. Miemie zatayi magana mai gadin side d'in ya wangale get. Abdulrahim yasako hancin motarsa ciki. cikin Miemie ne ya d'ura ruwa. ta dafe kirji da fad'in "Nashiga uku." ya karasa parking lot ya gyara parking. Miemie ta dubi Feeryal a tsorace ta ce "Ki koma nikam na tafi." tana kokarin isa get ya bud'e mota yafito. dole ta tsaya ya fito a parking lot. kame-kame Miemie ta soma sai kuma ta ce "Ina kwana Ya Abdulrahim." kamar bazai amsa ba, cikin ta yakuma d'ura ruwa ganin kallon da ya mata. sai kuma ya amsa da "Lafiya." a takaice. ai da sauri tasa kai jin bai kuma yin magana ba, tayi waje da sauri har tana cin tuntub'e. Feeryal daga inda take tsaye ta saki murmushi ganin yadda tayi tuntub'e kamar zata kife kasa. tayi saurin janyo gyalenta daya zame yana kokarin zamowa kan kafad'arta, gashi babu d'ankwali ko hula a kanta. da d'an sauri ta gyara zaman gyalen, tana d'agowa ya wurga mata wani irin kallo, tayi saurin juyawa tanufi ciki......! Tana shiga ciki tawuce bedroom. in da ta tadda kawayen ta suna jiran ta... Karfe 2 tafito bayan tayi sallar azahar tayi sallama da su Chuchu. kitchen ta nufa ta soma shirin d'aura girki. ba wani abu mai wuya ta girka ba kuskus da miyar hanta da kwai tayi ta zuba masa yankakken kayan lambu irin su Carrots da pis. tana kammalawa ta zubashi cikin kyakkyawan kula mai matukar kyau da tsada wanda ta ciro daga cikin kwalinsa. ta jera kulolin kan wani tray na musamman. har zata d'au tray'n ta fito ta tuna da Ammie'n ta bata girki batare da ta had'a da abin sha ba. cikin mintuna kalilan ta had'a lafiyayyen lemun abarba da apple, ta juye cikin had'ad'd'en cup ta jefa kankara, ta d'aura kan tray'n ta d'auko tafito. ta kaishi dinning. tayi mamakin ganin an d'ibi girkin da tayi d'azu komai sai da aka d'iba aka bar saura, flask d'in Sudan tea d'in kamma baya gurin. batayi zaton zai zo ya d'iba ko zai san ita tayi ba Aunty ba... ta d'au kwanukan safen ta kaisu kitchen ta wanke, ta gyara kitchen d'in tafito. ta koma d'aki tayi wanka ta kwanta. bata farkaba sai bayan la'asar. yamma lis ta koma kitchen karfe 7 da 'yan mintuna tagama girkin dare, ta kwasa ta kaisa dinning. sannan ta koma ciki, sai da tayi sallar isha kafin ta shiga wanka... "Deen kabar kanka ya huta mana, 8 days kana narkawa kanka kwayoyi da barasa, tun da anfi karfinka bakasamu lu'ulu'un nan ba, ka hakura mana, ka fantama cikin gari da wajen kasarnan zaka sami kamar ta ko wacce ta fita ma, mttss naso ace kai ka auri yarinyar nan ka bani aron ta na more kayan alatu, amma brother naku ya yi tsawon kafa ya yi gola ya tsare, wannan ba karamin kaya yake d'iba ba." Zaraddin ya janyo kwalbar giya, ya kafa a bakin sa sai da ya sha rabi kafin ya d'aga kwalbar ya yi wurgi da shi sakiyar parlour'n Ziyad kwalbar ta tarwatse. ya shiga dukan table d'in gabansu yana fad'in "Bazan bar masa ita ba! dole ya sake ta na aure ta!." ya mike zumbur yana cigaba da fad'in "Abdulrahim dole naji abin da kake ji a jikinta, yazama dole kuma kasake ta na aure ta." ya d'aga kafa yana kokarin fita Ziyad ya taro sa yana cewa "Deen me zakayi kabi ko mai a hankali fa, dan wannan Dr d'an zafin kai ne kar aje a sami matsala." cikin hargagi da ihu ya ce "Yau nine zan kwana da ita ba shi ba, daga nan zuwa gobe kuma idan bai saketa ba, sai na kashe shi na aure ta." da sauri Ziyad ya rike hannunsa ya ce "Deen ka dakata, kajira ka sauka a network kayi tunanin hanyar da zakabi wajen d'aukar wannan mataki, kaga yanzu a shaye kake, wannan lamari ba irin sauran da muka saba tinkara bane, katsaya kwakwalwar ka tagama caji, nima ina goyon bayan yasaketa mu samu, idan kuma ba haka ba mu sace ta." hannunsa ya fizge yajuya da karfi yayi waje yana fad'in, "Bazan bari sai gobe ba yau zan aiwatar da komai." yashiga motarsa da gudu yabar gidan, ya nufi AA FIYA STREET. Ana idar da sallar isha yana isowa gidan a babban parking lot yayi parking. ya zauna cikin motar bai fito ba, idanunsa a hanyanyar wucewa yana kallon matasan gidan da suka fito daga masallaci suka wuce side d'in su. yakai minti 10 a zaune kafin yaga shigowar Abdulrahim. sai da yakusa da side d'in sa kafin yafito a motar a hankali yake tafiya yana d'an waige-waige, yana ganin shigewar sa dide d'in ya d'aga kafa da sauri. yana isa bakin get d'in side d'in. yatura karamar kofa, mai gadi nazaune ya yi saurin mikewa, ganin d'an gida ne sai ya koma ya zauna, dan zaton shi tare suke da Abdulrahim d'in ganin yanzu shigowarsa. ya ce "Yallab'oi ya wuce gefen sa." kai Zaraddin ya jinjina kana yasa kai yanufi gefen Feeryal yana d'an waige-waige. sai da ya iso bakin kofar gefen nata yaja ya tsaya. yakuma waigawa, yaga mai gadi ma sha'anin sa yake, hankalin sa nata wani gurin. ya kai hannu kan handle duk da bai sammace kofar a bud'e take ba, sai ko yajita a bud'e. ai ko da sauri ya murd'a handle d'in yasa kai cikin hanzari ya shige. yana shiga ya maida kofar ya rufe tare da murza key. tsayuwa ya yi yana kalle-kalle, sai kuma da dauri ya nufi cikin parlour'n, yabud'e kofofin bedroom's guda biyu bai ganta ciki ba, ya juya da sauri ya nufi kofar da take ciki. Tana tsaye gaban wardrobe fitowarta daga wanka ke nan. towel ne kad'ai d'aure a kirjin ta, babu ko d'ankwali a kanta. da sauri ta waiga a kuma razane jin an bud'o kofar da karfi. ganin wanda ya shigo d'akin da yanayin yadda ya fad'o d'akin nata, tashiga mamaki kwarai da gaske. murmushin karfin hali ta sake, da sauri ta mika hannu tana kokarin janyo hijabi, tare da fad'in "Ya Zaraddin kai ne inayini." wani irin mayataccen kallo yake binta da shi yasoma takowa yana fad'in "No no no! basai kinyi wahalar rufa wannan kyakkyawar jikin ba, yau kwana zanyi ina kallon sa." a razane ta dube shi, ganin yana dumfarota gadan-gadan, tashiga ja da baya tana cewa "Me kake fad'a ne Ya Zaraddin?." bata kai ga rufa baki ba taji ya damko hannunta, wani irin sauti yaja "Ahhh hannu kawai da irin wannan laushin, ina kuma dana lume cikin wannan kyakkyawa had'add'en jikin, baki gane yaren ba ne, shi wancan da kike kwana da shi bafa wani abu yafini ba, yau zaki gane ni jarumi ne sai kin raina jarumtar sa." wani irin bala'in tsoro ne ya kamata, da iya karfinta tayi kokarin kwatar hannunta. sai ji tayi ya rungumo ta. kara mai karfi ta sake a take wutan side d'in ya d'auke gaba d'aya. tsaoro mai tsananin ya kuma lullub'e ta, tashiga ihu da musu-musun kwatar kanta. Da karfi aka banko kofar ji kake kyass! karan yanka wani irin gigitaccen kara Zaraddin ya sake ba shiri ya sake ta. tayi baya a tsorace, duk da bata ganin abun da yake faruwa d'akin duhu sai hasken screen d'in waya da mai ita ya shigo, wanda bazata ce ko waye ba, tsoron da ya shige ta yanzu ya girmi na farko. jin ta shige lungun wardrobe tadad'a makalewa tana b'ari. Wani irin duka yashiga yiwa Zaraddin kamar zai rabashi da ransa. tun yana ihu har ya dawo yin wani irin gurnani. Feeryal ta kankame idanunta gam-gam a cikin duhu jikinta na kakkarwa, tana kuka da kiran sunan Ammie'n ta. Janyo sa ya yi yafita da shi a d'akin, bai fasa bugun sa ba har ya fita da shi, daga gefen nata gaba d'aya. ya yi parking lot da shi ya bud'e bot ya turashi ciki sannan ya rufe. yajuyo yana huci, mai gadi ya karaso gurin da 'yar tocilan sa da sauri yana fad'in "Yallab'oi haka kawai wutan ta d'auke, nayi iya kokarin gyarawa yaki." baiyi magana ba ya soma tafiya, ya shige gefen sa yana shiga wutar ta kawo. Wuta na kawo wa Feeryal ta kuma wani irin zamura ta mike, jiki na rawa. a matukar razane takuma yin baya ta garu da jikin garu, jiki na kyarma. ganin jini malale a kasan d'akin, ga kuma wuka a gefe. takai hannu da karfi ta toshe bakin ta, nan da nan taji kanta na juya mata, a hankali ta sulale kasa, bata kuma sanin abunda yake faruwa ba... Da sauri ya fito ga yadda yake taka kasa zaka fahimci tsagwaran b'acin rai tare da shi. ya isa parking lot ya yi wa motar key, da sauri mai gadi ya bud'e masa get yafita. tun kafin ya kara babban get yake hon, a guje security suka wangale masa get, ya fice da mugun gudu. Can gidan gona ya nufa yana isa ya bud'e yafito, yazo ta bayan bot ya bud'e ya janyo shi ya fado kasa. ihun wahala yayi can kasan wuya, ko kansa baya iya d'agawa, sai juya fuskarsa yake akasa. su Jaq da Tag suka karaso da sauri suka ciccib'eshi suka shi ga da shi ciki. suna shiga suka sake shi kasa. Abdulrahim ya sunkuya a gabansa fuska a shinfid'e da tsagwaran b'acin rai. hannu ya mika musu tare da fad'in "Kawo kayan d'inki." da sauri Jaq ya je ya had'o kayan aiki ya miko masa. wasu lafiyayyun maruka biyu ya d'auke sa da shi, cikin kakkausan murya mai nuni da zallan b'acin rai, ya ce "Zan jinyataka kafin nayi maka hukunci dai-dai da laifin da ka aikata! kar ka d'auki wannan a matsayin hukinci zanyi ma hukunci bayan ka warke." ya mirgina sa ta baya yankan da ya yi masa a baya sai fidda jini yake, yankan ya shiga kuma ya yi girma. yasa hannu yakara yaga rigarsa ya masa allurar tsaida jini, dan tun a gida jinin yake zuba har kuma yanzu. nan ya soma kokarin dinke gurin daya yanka shi. Zaraddin sai juya kai yake ba bakin magana. Ya b'ata lokaci wajen yi masa d'inkin, kafin yagama. yana gamawa yasa su d'aga shi su shiga dashi cikin wani d'aki mai duhu, bayan ya yi masa duk abin da yakamata. kana ya fito yashiga motar sa ya juya gida......! Koda ya isa gida gefen sa ya shige, yarage kayan jikin sa, yabar gajeren wando da singilet. har yakai kofar bathroom sai kuma yaja ya tsaya, gajeren tsaki yaja kana ya juya yafita ya nufi gefen ta. yana shiga ya tsaya daga a bakin kofar bedroom d'in. ganin in da d'akin yayi kaca-kaca da jini. idanunsa ya sauka a kanta, tana kwance a kasa, kusan rabin jikin ta a bud'e yake dan towel d'in daga kasa ya bud'e amma ba duka ba, yanayin fad'uwar da tayi shi ya baiwa towel d'in damar bud'ewa ya zamo ta gefen cinyarta. daga sama kuma ya kunce sai dai bai zame daga kirjin ta ba. bata ko motsi da alama dai suma tayi. gefe yabi yataka ya isa in da take. ya sunkuya ya mika hannu ya ciccib'ota. a hankali ya had'a ta da kirjinsa. wani irin harbawa zuciyar sa tayi, ba shiri ya rumtse idanunsa da karfi, sai kuma a sannu ya bud'e su a kan fuskarta. a hankali ya soma d'aga kafarsa idanunsa a kan fuskarta bai janye ba, har ya tako bakin gado. ya sauke ta a hankali ya kawar da kansa gefe tare da mika hannu ya gyara towel d'in yadad'a rufe mata jikin ta. ya share jinin ya goge gurin tass kamar komai bai faruba. Ya na gamawa ya d'au wukan ya fita. Jim kad'an ya dawo rike da allura daya rigada ya ja a sirinji. ya tako bakin gado allurar ya d'ago tare da cire murfin Kansa, d'an tsayuwa ya yi kamar mai nazarin wani abu. gajeren tsaki yaja yakai hannu ta kasan towel d'in yarike sai kuma ya sake, tare da furzar da fuci daga bakin sa. ya juya da sauri har yakai bakin kofa yakuma juyowa, yadawo bakin gadon. ya janyo bargo ya rufe ta daga kafafunta zuwa kugun ta. sannan yajanyo towel d'in ya zaro shi daga cikin blanket d'in, ya d'an zamo bargon kasa kad'an dai-dai in da zai mata allurar yana luma allurar da sauri ya d'auke kai. Ajiyan zuciya ta sauke sanda allurar ya shige ta, a hankali yake matsa ruwan allurar a jikin ta. zabura tayi dai-dai san da ya zaro shi, ya d'au cup da yagani kan bedside da ruwa a ciki ya tsiyaya a tafin hannunsa ya wasa mata a fuska. dogon numfashi ta sauke, ta kuma zabura tare da ware idanunta, suka sauka kanshi. cikin harhad'a kalmomi ta ce "Kar..kar...kayimin allura." tana fad'in haka jikin ta ya sake gaba d'aya bacci ya d'auketa cikin yanayin da take ciki. ya juya da sauri yabar d'akin. Sanyin asuba ne ya farkar da ita tayi mika gami da salati a hankali ta mike zaune tana mussike idanunta. a sannu ta zamo bakin gado. ta na saka kafafunta kasa ta tuna da kamar wani abu ya faru. da sauri ta ware idanunta tana rarraba ido cikin d'akin, d'akin fess babu komai. shiru tayi tana juya abun cikin ranta. tabbas wani abu ya faru taga Zaraddin ya shigo d'akin nan, har yayi mata maganganu, daga nan kuma wuta ya d'auke wani ya shigo, taji ihun Zaraddin takuma ji alamun ana dukan sa. daga baya wuta ya kawo taga jini a d'akin. tana ta son tuna abun da ya faru bayan nan, amma duk iya tunanin ta nan ya tsaya. ido ta dad'a warowa cikin d'akin babu jini hasali ma fess ya ke. kai ta girgiza a fili ta furta "Ko mafarki ne?." sai kuma ta kwab'e fuska "Mafarki ne ma me zai kawo Ya Zaraddin nan." takuma fad'a tare da kallon jikinta towel d'in dai data d'aura jiya ne bayan tayi wanka, ke nan bacci ne ya d'auke ta ke nan har ganin da ta wa Sahab ma a d'akin nan da allura a hannunsa duk mafarki ne?. takuma kwab'e fuska, mafarkin sam baiyi mata dad'i ba. ta mike a hankali ta shige bathroom. sai da ta yi wanka da ruwa mai zafi dan tana jin jikin nata yana yi mata nauyi. ta d'auro al'wala ta fito, ta saka kaya sannan ta haye sallaya ta tada sallah. bayan ta idar tayi azqar, ta kuma kwanciya. Karar ringing d'in waya ne yata da ita daga baccin da take. a hankali ta mike zaune tana waige-waigen ta in da sautin ke tashi. ta janyo wayarta tana mamakin ta yadda akayi sautin wayar nata ya koma haka. da sauri ta waiga ta gefen da ta ji sautin na tashi. ta zamo bakin gado ta sunkuya ta in da take jiyo sautin. wayar ta gani a ta d'an karkashin gado, ta d'auko tana juya shi a hannunta da mamakin me yakawo waya nan. kiran na yanke wa fuskar wayan ya bayyana, da mamaki take kallon hoton da yake fuskar wayan, yana zaune turawa sun sashi a tsakiya, dukkanin su da shigan likitoti. fuskarsa d'auke da kyakkyawan murmushi mai burgewa. mamaki yakuma kamata, a hankali abun da ya faru jiya yashiga dawo mata, Zaraddin ya shigo da gaske bayan nan kuma shima Sahab d'in ke nan tagani rike da allura azahiri ba mafarki ba. to me ya kawo shi har ya bar wayarsa anan?. baki ta cuno a kasan ranta ta ce "Ai Sahab d'in nan mugu ne allura yayi min ina bacci, shiyasa naji nan namin zafi, alhalin lafiya ta lau." ta tab'a gefen mazaunan ta. ta aje wayar ta mike tana tuno kalaman da Zaraddin yayi amfani da su a kanta, duk da har yanzu takasa banbance shin hakan yafaru ko mafarki ne, to in dai mafarki ne to ya akayi wayar Sahab ya shigo d'akin ta. fuska ta kwab'e jin tunani nason hargisa mata kwakwalwa. ganin goma saura ta mike rike da wayar ta tafi kitchen. ganin lokaci ya tafi batayi wani breakfast mai wahalaba, Sudan tea ta girka, sai chips. tana cikin yanka albasan da zata soya kwai wuka ya zarce ya yanke ta. kara tayi tare da sakin wukan da albasan kasa, tashiga yarfe hannu... Da shirin fita ya shigo d'aukar Sudan tea d'in sa, baya yayi tare da leko kitchen d'in kasancewar kofar kitchen d'in a bud'e yake. idan ta kalli hannun sai taji ya kara zafi, sai yarfe hannu take d'an jinin da yake fita duk ya b'ata mata jiki. tuni hawaye yacika idanunta, kad'an ya rage su zubo. tana d'agowa suka had'a ido, a hankali ta sunkiyar da kanta tare da kwab'e fuska tana mai dad'a yarfe hannun. kamar zai wuce dinning sai kuma ya juyo ya tako zuwa cikin kitchen d'in. da d'an sauri ta d'ago tana duban shi, ganin yana takowa cikin kitchen d'in. sai kuma ta kuma sunkuyar da kai, san da ya iso in da take. hannun da tayi yankan ya ruko. da sauri ta d'ago da idanunta da suka ciko da kwalla sai sheki suke kad'an yarage su zubo. suka had'a ido, fuskarsa a d'aure. a hankali ta kuma sunkuyar da kanta. sakin hannun nata yayi sannan ya juya ya fita. bayan sa tabi da kallo tana kuma yarfe hannun, ta jingina da jikin cabinet, tana son yin kuka. jim kad'an ya dawo har lokacin tana tsaye tana sharar kwalla. baki ya tab'e baiga wani yankan kirki ba sai raki take. da sauri ta dago jin ya kuma kamo hannunta, taji ya manna mata abu a kan yankan. 'yar karamar kara tayi, ya sake mata hannun, ya juya yafita......! Aikin da bata karasa ba kenan ta koma d'aki. mintuna kalilan ta nimi zafin ta rasa. Ko da ya fita sashin Daddy ya tafi. yana zaune suna gaisawa su Ajmaal Shamsuddin da Faisal suka shigo. a kasan carpet suka zauna, kana suka shiga gaida Daddy. sannan suka juya ga yayan nasu. Daddy ya dube su yana fad'in "Zaraddin yau ma bai kwana a gida ba ko, na tambaye security sunce min shine kad'ai bai shigo ba." Shamsuddin ya ce "Eh Daddy bai kwana ba tun jiya da safe da ya fita bai dawo ba, yana can gurin gantalinsa, Daddy dama nace zan gaya maka har giya ranar yashigo da shi gidan nan." Ajmaal yad'an tab'a shi ta kasa kan ya yi shiru, shiko yaci gaba da fad'in. "Kuma wlh Daddy saran da ya samu yanzu, idan ya tabbatar da kasan ya dawo, cikin dare yake fita ya tirsasa security sai sun bud'e masa get, sai gari ya waye kafin ya dawo." Daddy ya yi shiru yana saurarar sa kana ya jinjina kai tare da fad'in "Allah kashirya Zaraddin daya zamo jarabawa cikin ahali, zansa aje a nemo sa idan ba anyi masa hukunci ba bazai dai na abunda yake ba, daga nan musa ayi ta masa addu'a da saukan alkur'ani, Allah ya shiryar da shi." Abdulrahim ya yi kwafa ya mike tare da taune gefen lips d'in sa, yanufi kofa. Daddy yabi bayan sa da kallo. su Ajmaal ma suka mike suka fita. A kusa da sashin Hajiya Ajmaal ya iso shi suka shige sashin nata tare. in da su Faisal kuma suka nufi b'angare iyayen su. Hajiya na zaune a parlour suka karaso sai da ya fara zama kafin Ajmaal ya zauna. Hajiya ta bishi da kallo tana fad'in "Wai kai kam abokin turawa ko yaushe zaka sauya oho, kullum ya kullum fuska turnuke ba'a gane farincinka; ko da yake iyayen ka su suka ja maka, kai kuma gaka mai jin maganar iyaye, bazaka iya tuburewa kace ba haka ba, sai an karka da ranka anga bayanka, ko d'iyar sarkin aljanu aka aurama zaka aminta, bazakayi musuba duk rashin adalcin da aka maka haka zaka d'auke shi ka aza a kanka, ba garama uwar taka mutum ta zab'a maka ba, shiko uban ka d'iyar ifiritu ya aura maka, ina zaka sami farin ciki, ai saukin ka d'aya ka fito da matar da kake so ni muka nasa dole uban ka ya aura maka ita." Ajmaal ya ce "Ke Hajiya daga shigowar mutum ko gaisawa ba'ayi ba, kibi ki ishe shi da magana, ai ke ma haka su Daddy suke yi miki biyayya, ke nan shi so kike ya bijire yaki yi masa biyayya, dan Allah kibar mutane su huta." "To dun uban ka bazan bar mutanen su huta ba, rashin hutu na nawa kuma, yawuce wan da ubanku ya d'aura masa, ai nan gaba sarauniyar aljanu zai kuma aura masa, iya shegen banza a hanani magana ga abun maganar, kai ma in baka maida hankali ba jinnun za'a had'a ka da ita, duk ku taru kuyita kumburi kuna cika kuna batsewa kamar kububuwa." Jamal "Idan ba a suffar aljanun zasu zo ba me zai hana mu iya zama da su, biyayya ga iyaye kuma ai wajibine, haba ki barmu haka mu huta ko mu tafi mu fasa gaisuwar." "Yo ku tafin mana mai mugun baki, ana fad'i tashi a kanku idan aka barku da aljanun zaku iya ne." "Me zai hanamu iyawa da su, a barmu da su d'in kawai." Hajiya ta harare shi tana kai loman nama bakin ta. Ajmaal ya ce "Ke dai kici namar ki, bama Ya Abdulrahim ya ce ba kowani irin nama zaki rika ci ba, kuma ba kullum zaki rika ci ba, amma kullum duk sanda za'a ganki da kwanon nama a gaban ki." "Yo in ban da abokin turawa ma ai nama kara lafiya yake." cewar Hajiya tana kai loman nama bakin ta. "In ji wa? shi likita ya gaya miki kice ba haka ba." Ajmaal yayi maganar yana rike hab'a. Hajiya tace "Ko d'azu ma sai da nasa Kulu ta kamo min tashar da ake saka shirin, haka matar take cin nama kuma da bakin ta tace nama lafiya yake karawa, itama likita ne yagaya mata." "Hajiya in ban da abun ki shirin film gaskiya ne, ai ba komai ne ake fad'ar sa kuma ka samu da gaske ne hakan ba, shirin film ne kawai, gara dai ki kiyaye, kafin ki kasa iya tafiya." da sauri ta ware ido ta dubi Abdulrahim ta ce "Abokin turawa ba wani da yawa nake ci ba, sai nafi sati banci ba, ai bazai zamo illa ba ko." Ajmaal ya yi dariya "Hajiya anji batu kan lafiyar jiki, ba'a kaunar lafiya ta tab'o, to ai sai ki rika kiyaye wa." mikewa Abdulrahim yayi cike da kosawa da surutun nasu, yanufi kofar fita. Hajiya ta bud'e murya tana fad'in "Kai abokin turawa tafiya ma zakayi, ina tambayar ka bazaka bani amsa ba." bai ko juyo ba yayi gaba abinsa. ta kalli Ajmaal tana fad'in "Kaga wannan d'an'uwan naka ban tab'a ganin mara alkibla irin sa ba, bazaka tab'a gane me ya dosa ba, dan Allah kaje ka tambaya min shi ka gano min bazan kasa iya tafiya nan gaba bako." Ajmaal ya mike yana dariya gaba d'aya Hajiya ta rud'e, in dai lafiya ce ba'a kaunar ya tab'o.. Bayan sallan la'asar Feeryal ta foto zata shiga kitchen. Kuraiba ta shigo tana yi mata kallon sama da kasa. Feeryal taja ta tsaya a kofar kitchen. Kuraiba tashiga karewa parlour'n kallo tana takowa gami da wasa mata harara. tana kuma fad'in "Sati guda dama na d'iba naga wani irin shiri kika shigo da shi, sai kuma naga akasin haka ashe ma fanko ne." ta sheke da dariya ta tafa hannu kana ta ci gaba da fad'in "Sai gashi har kwanin ki goma yau da tare wa, ban tab'a ganin yakai minti 10 da ke ba, kash ayya ashe dai duk buge ne sorry fa." d'akunan cikin parlour'n tashiga bud'e wa tana lekawa sai da ta leka duka d'akunan hud'u, ko ina har kitchen da store kana ta fito tana tafa hannu da fad'in "Da kyau mana ko ni da akasan waye ubana kayan d'aki na bai kai wannan ba, sai ke da ba'a san asalinki ba, wai wannan shine duka kayanki, saboda karya, ko da shike aiki da asiri meye baza'a iya ba." Feeryal na tsaye tana kallon ta bata tanka mata ba. ta tako gabanta ta dafa kafad'arta, tayi mata wani kallo tare da yamutsa fuska sannan ta saki dariyar makirci ta ce "Laa karki damu da wannan fa ai ke kanwata ta ce tun da muna auren miji d'aya ai munza 'yan uwa, duk mun zamo abu guda, naga cucumber a cikin d'in nan naki bari na d'auka amma fa babba zan d'auka, kin san laulayin ciki tun da yayi min cikin nan bani da abincin ci sai cucumber." ta shiga kitchen d'in ta zab'o babba ta fito ta d'aga mata hannu ta ce "Bye." Feeryal na tsaye har sai da taga ficewar ta kafin ta shige kitchen. Dad ne ya shigo side d'in sa yana kwalawa Mom kira. da sauri ta fito jin kiran da yake kwad'a mata. ya dube ta yana fad'in "Kin gani yaron nan Zaraddin bai kwana a gida ba, yana so ya jamin abun magana, gashi Yaya Abubakar ya tare ni yana tambaya ta ina yaje bai kwana a gida ba?." Mom ta yamutsa fuska ta ce "Sai kace an mai da Zaraddin d'in d'an tayi da beyi kwana d'aya a gida ba, a taru ayi ta magana, ansan matasa da wannan yanzu haka suna tare da abokansa ne, zaka samu gidan wani abokin sa yaje ya kwana, wannan ai ba sabon abu bane a gun matasa, aje gidan aboki a kwana, haba dan Allah duk kabi ka tada hankalin ka kawai daga ya yi magana." Dad ya zauna yana fad'in "Wannan yaro duk abun da zan fad'a masa bazai ji ba, ya natsu yajira lokacin da komai zai dawo karkashin ikon mu in yaso duk abunda zaiyi ya yi amma ya tsaya dole sai ya b'ata min shiri, zamu gamu da shi bazai dawo ba duk in da yaje ai zai dawo ai, wai yaron nan shaye-shayen nasa yakai har da giya yake shigowa gidan nan." Mom ta ce "Narasa me Zaraddin ya tsare wa mutane ayi ta maganar shi kamar shine kad'ai mai abun fad'a, ni dai kar a tambad'a min yaro da mugun baki." Mom tayi ta surutai da zage-zage. Feeryal ne tsaye cikin parlour'n ta tana gyara shi. da sauri ta waigo jin an turo kofa. Kuraiba ce ta shigo tana wani taku ta iso cikin parlour'n. ta zube kan kujera tare da fad'i "Wash Allah wlh na gaji." sai kuma ta kalli Feeryal ta ce "Barka dai amarya ana ta gyara ne haka, wlh duk a gajiye nake daren jiya ko rumtswa Mijin Kuraiba bai barni nayi ba, oh sorry Abdulrahim mai gidan namu, tun d'azu naso shigowa mud'an yi hira baccin gajiya ya kamani dole na kwanta, to ykk." tageren murmushi tayi sannan ta ce "Lafiya lau." Kuraiba ta mike tana cewa "Um bari na barki kiyi aikin ki zan shigo muyi hira sanda bakya komai." a bakin kofa sukayi kiliya da Miemie zata shigo. kallon banza Miemie tayi mata kamar yadda itama Kuraiba tayi mata. Miemie ta karaso ciki da sauri, ta harari Feeryal ta ce "Me wannan tazo yi a nan?." Feeryal ta ce "Nima ban sani ba yanzu shigowar ta kuma ta fita, amma dai ce min tayi hira taso muyi bacci ya kamata bata zo ba sai yanzu, amma gobe zata zo." a hatsale Miemie ta ce "Wannan ba karamar munafuka bace, ni haka kawai bana son ta, idan kika sake mata sai tayi shanya a kanki." Feeryal ta ce "Ni ina ruwana ma da ita, Ammie na ta ce kar na sake nashiga sabgarta, zauna Miemie dan Allah kar ki tafi yanzu." "Ke ni yanzu zan tafi dama nazo nuna miki ashoben Yaya Yusuf ne, Daddy ya bada kud'i a yi mana odan kayan, dukan mu har da ke." baki Feeryal ta washe tana kallon kayan a wayar Miemie ta ce "Ai kuwa sunyi kyau." "Idan ya iso zan kai mana gurin d'inki, yanzu zanje wa Ammah aika ne direban ta na jirana." tayi waje da sauri.. Yusuf d'an yayan Mommy ne da suke ciki d'aya, wanda suke kira da Kawu Sani. Kawu Sani shine babban d'an Bappa Salihu, yana zaune da iyalansa a Yelwa. Yusuf shine babban d'an Kawu Sani, shi yana da zama a cikin garin Jos in da gidan sa da gun aikin sa yake can cikin garin Jos. Daddy ne zai karb'a masa aure a nan Lagos za'ayi bikin. matar anan cikin Lagos take, bayan an gama biki zasu koma Jos. biki na saura sati jama'an Yelwan Shendam suka taho. in da shima tuni ango Yusuf yana nan. Ana saura kwana uku bikin Miemie ta karb'o musu d'inkin su. a parlour suka baje kayan Feeryal tana ta yaba kyan d'inkin. bayan fitar Miemie Feeryal ta mike zata koma d'aki, ya shigo rike da waya a kunnen sa, sai da ya wuce dinning kafin ta shige d'aki. wayan sa data gani ranar a d'akinta ta d'auko ta fito, dai-dai lokacin da yazo zai wuce rike da karamar flask mai d'auke da Sudan tea a ciki. ta moko masa wayar a hankali cikin muryarta mai sanyi ta ce "Ga wayar ka......! Kallon kyakkyawan hannunta fari tass mai dauke da zara-zaran yatsu da tayi musu kwalliya da jan lalle ya yi, gami da wayar da take miko masa. sannan ya mai sa idanunsa kan fuskarta. da sauri ta yi kasa da kanta jin yadda idanunsa ya yi mata mugun kaifi da ganin ta. lips d'in ta ta turo gaba ganin bai karb'i wayarba sai idon da ya tsare ta da shi. ta kuma miko masa wayar, tana kuma cuno lips d'in ta. ya miko hannunsa ya karb'i wayar kana ya sa kai ya shige. Tana ganin shigewar sa ta kofar dake sakanin parlor'n ta da nasa, ta gyara mayafin kanta tawuce ta fita ta ainahin kofar fita daga gefen nata zuwa farfajiyar side d'in. ta nufo get mai gadi ya gaisheta tare da bud'e mata kofa, ta fice. sashin Aunty ta nufa tana ta kiliya da 'yan biki da gidan ya fara d'aukar jama'a. wad'an da suka santa suka san da auren ta da Abdulrahim suka rika nuna ta, wasu su yaba wasu su kushe suce 'yar tsuntuwa ce ba'a san asalinta bama. wad'an da basu santaba kuwa ta zame musu abin kallo da burgewa. tana daf da isa side d'in Aunty suka had'u da Ajmaal. murmushi tayi masa tun kafin suyi kusa da juna. shima murmushin ya yi mata. "Feeryal an fito ne." "Ina kwana Ya Ajmaal." "Lafiya lau Feeryal antashi lafiya." murmushi ta kuma tana fad'in "Lafiya lau." da sauri yasa kai yawuce yana jin zuciya na kokarin kawo masa abin da bai dace ba a kan ta, da sauri ya kwab'i zuciyarsa da take bijiro masa da yanzu ita ce mallakinsa. ya sanarwa zuciyar ita d'in haramiya ce a gare sa mallaki ga d'an'uwan sa. Da sauri ta shige parlour'n Aunty cike da son ganin ta, tun daga bakin kofa take kwad'a mata kira "Ammie Ammie Ammie." Aunty ta fito daga cikin bedroom da sauri jiyo muryar ta. da sassarfa Feeryal ta tafi ta rungume ta tana dariyar murnar ganin ta. Aunty ta rike baki fuska d'auke da fara'a ta ce "Ke Feeryal waya ce ki fito?." baki ta cuno cikin muryarta mai sanyi gami da shagwab'a ganin ta gaban Ammie'n ta ta ce "Ammie ai ina so na ganki ne, idan nazo sai kiyi ta ce na koma, ni dai kwana zanyi yau, kullum ni kad'ai zanyi ta zama, danma Chuchu da Chulu suna zuwa, Miemie ma tana zuwa amma bata jimawa, ni kawai na dawo zan zauna a nan tare da ke." Aunty tayi dariya ta ce "To ke da kike da 'yan taya hira ma, kawayen ki suna zuwa kullum suna tayaki hira, bakiga ni kad'ai nake rayuwa ta ba, sai in Daddy ya zo ni nake samin mai taya hirar, sai kuma idan kin haifo 'ya'ya dozen duk zan kwashe su na rike, kinga na sami 'yan hira ke nan ni ma." kafad'a Feeryal ta make tana b'oye fuskarta jikin Aunty. Aunty ta kuma yin dariya ta ruko hannunta tana cewa "Zauna dai ki ci cake da yogurt yau bazan mai da ke a kan kafarki ba." ta zauna kan kujera Aunty ta shige kitchen tana jin kewa gami da kaunar d'iyar tata, bataki ace ta zauna sucigaba da rayuwar su ba, amma ina sawun giwa ya kere na rakumi. ta fito mata da Cake da yogurt mai sanyi dai-dai misali, ta aje a gabanta kana ta zauna gefenta aiko da sauri ta gyara zaman ta ta soma ci, suna d'an tab'a hira irin na d'a da uwa. a hankali take ci dan bata so taci da sauri Aunty tace ta tafi. ai ko Aunty ta gane wayon ta ta tasan cikin ta duk son cin cake d'in nata bata ci yawuce yanka uku zuwa hud'u. Aunty tana ganin ta ci yanka uku koma kitchen ta d'ebo da yawa ta kawo mata tace. "Tashi muje na rakaki ga wannan sai kije ki aje ki wuni kina ci." kamar zatayi kuka tashiga bubbuga kafa kasa tana fad'in "Ammie ni dai zan zauna." Aunty ta ce "Aa Feeryal ki koma d'akin ki, ta so maza." ta ruko hannunta ta mike suka nufi kofa tana bubbuga kafa a kasa. a bakin get na side d'in Aunty ta tsaya ta ce "Maza ki koma d'akin ki karki kuma fito wa sai kinyi fin wata kafin ki to." ido ta waro ta ce "Ammie har wata to ai jibi ma zamuje dinner." "Aa Feeryal ki zauna a d'akin ki a bin ki me zai kai ki wani gurin dinner." "Ammie Daddy ne fa da kansa yamana ashobe." "Ke dai jeki maza kar ki tsaya ko ina." ta fita badan ta so ba. a b'angaren Aunty itama ji take kamar karsu rabu, sai dai ta b'oye gudun kada Feeryal d'in tasami mafakar tuburewa.. "Ke Feeryal." taji an ambata a bayan ta, da sauri ta waigo, Nabila ta gani. Nabila ta wurga mata kallon banza sannan ta ce "Kije ana kiran ki a can." Feeryal takalli in da Nabila take nuna mata, mutane da yawa a gurin wanda ta gane cikin su Umma Karima da Siyama ce kad'ai. Nabila ta juya a hankali tabi bayanta. tun kafin ta karaso Siyama da Umma Karima suke aika mata kallon tsana. har ta karaso gurin Umma Karima takuma wasa mata kallon banza tana fad'in "Kunganta nan wannan kyawun duk na gaibu ne, in banda aikin asiri me Abdulrahim zaiyi da tsintacciya, wacce tagama bin maza har cikin gidan nan an kamata da wani, wai ita ce surukar Hajiya Halima, ai Hajiya Halima ta bada mata wlh datayi sake aka mallake mata d'an da ta haifa a cikin ta, in nice tuni ban shafe babin su ba, mujen ku dan Allah." Umma Karima tayi gaba bayan ta kuma wasa mata kollon wulakanci. Siyama ma haka harda jan dogon tsaki. Feeryal tabi bayan su da kallo kana ta juya. Umma Karima tun kafin su shige sashin Mommy take yab'a magana mai nuni da kaskanci gami da wulakanci, kan Feeryal har suka shige sashin nata. Mommy ta tare su tana fad'in "Meke faruwa ne Hajiya Karima?." Umma Karima ta yamutsa fuska tana cewa "Saken da kikayi ne ya bani mamaki, har yaushe zaki bar nagartaccen d'anki ya cigaba da zama da wancan kaskantacciyar yarinyar data gama tambad'e wa a waje, wlh Hajiya Halima kina bani mamaki." Mommy ta ce "Hmmm Hajiya Karima kibar wannan maganar tukun a gama bikin nan, ni nafi kowa son ganin naraba yaron nan da yarinyar nan, dan wlh ni banyi na'am da ita a matsayin sirikata ba, dole zai saketa dan ban shirya had'a jini da aljanu ba, shiyasa ma na gargad'e sa kada ya sake yace zaije gareta da wata bukata ta aure, bari jama'a su watse daga gobe zuwa jibi gata zakiga hukuncin da zan yanke." Umma Karima ta ce " Da dai ya fi gara ki farka daga baccin da kike." kawayen nasu kuwa kowa ya cigaba da tofa albarkacin bakin sa wasu na fad'in gara ta farka gida kamar wannan ace sirikar gidan ta kasance haka, wasu ko cewa suke tun da har an bari ta aure shi to a hakura kawai a barsu, masu fad'ar haka kuwa Umma Karima ji take kamar ta nitsa musu mashi a zuci. In da sabo ta saba tana shiga gefen ta takama wasu tsabgogin ta mance da duk tozarcin da Umma Karima tayi mata. Bayan kwana uku ta kasance ranar d'aurin auren Yusuf da amaryar sa. anata shagalin biki Feeryal tana gefen ta ko sha'awar fita bataji. magana tajiyo a parlour tana kwance a bedroom, ta mike tafito, ta tsaya daga bakin kofar bedroom. su Ameerah ta gani da wasu 'yan'uwan su da sukazo daga Yelwa, 'ya'yan Kawu Sani ne kannen angon Yusuf. duk 'yammata ne kansu d'aya, su uku sai ita na hud'u. "To gata nan da kuke ta dami na nazo na kai ku ku ganta, ni fa kar kusa yarinya ta rainani." cewar Ameerah tana yamutsa fuska. tare da ci gaba da fad'in "Idan kun gama kallon ta kamar TV sai ku fito." ta juya tayi waje. Feeryal tabi bayan ta da kallo tana mamakin yanzu Ameerah bata cika tsayuwa a gaban ta tana mata rashin mutuncinta data saba ba, sai dai ta tsaya daga nesa, tana mata kuma zata juya, ta kauce daga in da take. hankalin ta ta mayar kan 'yammantan da taji suna cewa "Ai kuwa da gaske ne kamar balarabiyar." murmushi tayi musu ta ce "Kuzauna nakawo muku ruwa." ai ko suka zauna, ta shiga kitchen ta ta d'ebo musu drink's da donut da nama ta kawo musu. suka karb'a suka kuma yi mata godiya. tayi murmushi tare da zama a gefe. suka kusa cinyewa kuwa kafin suka mike sukayi mata sallama. tun kafin su fice daga side d'in suke maganar ta, d'aya daga cikin su ta ce "Ni kam banga aibunta ba da su Ameerah suke kushita ba, gata kyakkyawa kamar ita tayi kanta." sauran suka ce ai kuwa kam suma basuga makusa a tare da ita ba. suna koma sashin Mommy Ameerah ta harare su tana fad'in "Ku har wani iya zama kukayi a gurin ta." "Wlh tana da kirki har abinci ta bamu, ta zauna mukayi hira, ita wacce kike yabon nata ma ko kallo bamu isheta ba." suka had'a baki wajen fad'a. hararsu tayi ta ce "Kwad'ayayyu sai kun ci abincin aljanu ai." Ana sallar magriba Miemie ta shigo side d'in Feeryal da sauri. tana zaune a kan sallaya ta idar da sallah ke nan. Miemie ta rike hab'a tana fad'in "Wai ke Feeryal ko da yaushe in dai za'aje wani guri kullum ke ce karshen shiri, dan Allah ki tashi ki shirya kafin ayi isha, 12 fa za'a tashi dan yau zasu wuce Jos." "To yanzu zan shirya." Miemie tafi tana fad'in "Kiyi sauri zan kira ki idan muka fito." ta ce tom. A hankali take shirin dan har cikin ranta bata jin zataje gurin dinner, dan tasan zata fuskanci kalubale a gun Mommy da Umma Karima da wasu daga cikin danginsu. kiran Miemie ne ya shigo wayarta, Miemie ce ta "Kiyi sauri ki fito Feeryal gamu mun fito." ta ce "Tom." ta sauke wayar, tayi ta lalawai, Miemie tayi ta kiranta a waya tayi ta ce mata gatanan fitowa, daga bisani ta ce mata itafa su Mommy take tsoron abun da zasuje su mata. Miemie ta ce "Ina ruwanki da su muna gefe suna gefe." kai ta girgiza kana ta ce "Gani fitowa." sai sannan ta d'auko ashoben nasu tasaka pant da underwear batare da ta sa bra ba, tayi tayi ta tasaka doguwar rigar tasama takasa, dole sai ta kasa ta saka ta janyo sama ya wuce da kyar. d'inkin ya kamata sam bataji dad'i ba, dan bata saba sa kayan daya matse ta ba. ta d'au gyale ta saka akan ta, ta zura takalmi mara tudu sosai. ta d'an feshe jikin ta da turare ba masu karfi ba. kana ta d'au handbag da wayan ta fita.. Tana fita ta hangoshi yana fito daga gefen sa, tana kokarin wucewa yayi mata alama da hannu ta koma ciki. tsayuwa tayi kamar zatayi kuka, takuma duban shi ya tsare ta da ido, fuskarsa bawasa. kasa tayi da kanta tana jin hawaye na taruwa mata, sai dai ta kasa iya kuma kallon sa. a hankali ta juya ta koma ciki ta fad'a saman bed. Sai da yaga shigewar ta kafin ya fita. motoci nata fita da mutane yawanci a daren zasu wuce, dan daga gurin dinner ango da amarya zasu wuce Jos da wasu daga cikin 'yan biki da yawa. dan akwai wani gaggarumin shagalin da za'a gudanar a washegari a can Jos d'in. tuni anyi bukin jiri na jiran su 11:30 zasu tashi, shi yasa 11 za'a tashi a gun dinner. Daddy da ya fito daga side d'in Aunty ya tsaya suna sallama da wasu 'yan'uwan shi. Abdulrahim ya karaso gurin san da motar ba'in ya tashi. Daddy ya dube shi tare da amsa gaisuwar da yake masa, ya ce "Ina Feeryal ga 'yan'uwan ta nan duk kowa yafita za'a tafi." shiru ya yi baiyi magana ba Daddy yakuma duban sa tare da karantar sa kana ya ce "Idan kai bazakaje ba, to ita kabarta taje, akan me yasa zaka hanata, wata kila tasa ranta tana son zuwa." nan ma baiyi magana ba sai nad'e hannayensa da yayi a kirji. A b'angeren Feeryal wayanta tajanyo tana share d'an guntun kwallan da suka zubo mata. ta danna numman Aunty, tana d'agawa cikin muryar shagwab'a ta ce "Ammie Sahab ya hanani zuwa." da sauri Aunty ta ce "Ban amince kiyi gardama ba ki zauna, ban sanki da kafiya ba kar naji kinyi masa gardama" baki ta cuno ta sauke wayar. itafa ba gun biki take son zuwa ba so take tasamu ta fita taje b'angaren Ammien nata.. da sauri ta kalli kofa jin an turo kofar. daga bakin kofar ya tsaya ya ce "Ki tashi ki sa hijab kije." aiko bai rufa baki ba ta mike. ya tab'e baki yajuya. babban hijabin sallar ta ta zura tayi waje. Yana tsaye daga sama yana hango cikin gidan. motoci duk sun gama tafiya. akan idon sa ta shige sashin Aunty. Aunty ta bud'e baki cike da mamakin ganin ta ta ce "Ke Feeryal bana ce kar ki fito ba." "Ammie shi yace naje." "Feeryal yaushe kika koyi karya?." "Allah Ammie da gaske Sahab shi ya ce nasa hijab naje." Aunty tayi shiru tana nazartar ta kana ta ce "To me ya hanaki binsu Miemie ku tafi kika zo nan?." zama tayi kan kujera tana cewa "Nifa dama Ammie ba zuwa zanyi ba ni bazan je gurin dinner ba." "Ai ko sai ki tashi ki koma d'akin ki, tun da ba tafiya zakiyi ba." "Ayya Ammie kibari sai anjima, idan suka dawo sai na koma, nima nayi dinner na anan." tayi maganar tana cire hijab d'in. Aunty tayi murmushi tana girgiza kai....karfe goma nayi tace ta tashi ta tafi dare ya yi. Feeryal ta shagwab'e fuska, "Ammie kaina ciwo yake min kuma ina jin yunwa." Aunty ta ce "To tashi maza mijin ki likita, shi yasan maganin da ya dace ya baki, fad'a min dai yanzu me kike son ci, sai na dafa na baiwa Baba Rabi ta kawo miki yanzu, gobe idan Allah ya kaimu ma ki huta na d'auke miki girkin gobe duka, ni zan dafa nabayar a kawo miki, kinji ko 'yammatan Ammie." takuma shagwab'ewa tana fad'in "Faten dankali da kifi kuma zan jira kiyi." dakyar talallab'ata tace yanzu zatayi tabada akawo mata. suka fito ta yi mata rakiya har bakin side d'in su sai da taga shigarta kafin ta juyo. Feeryal na shiga d'aki ta kwab'e hijab tashiga kokarin cire kayan jikinta, dan ba karamin damunta yake ba. tayi-tayi ta cire ta gagara, tarika kokawa da rigar kamar zatayi kuka. da sauri ta shige bathroom jin fitsarin da take ji yana kokarin fitowa, tayi ta fito tacigaba da kokarin cire rigar ga zip d'in rigar can sama kuma yayi tauri sosai. zama tayi bakin gado tana maida numfashi kamar wacce tayi wani aikin. ta janyo waya ta dannan number Aunty tana d'agawa ta ce "Ammie na kasa cire rigar, zanzo ki jamin zip d'in." Aunty ta ce "Me ya kaiku yin matsastsen d'in ki, karki fito ai ba ke kad'ai bace a side d'in mijinki na nan sai kije yaja miki, haka kawai kamatse kanka da kanka kahana kanka jan numfashi da kyau." Aunty ta kashe wayar Feeryal ta kwab'e fuska kamar zatayi kuka. taya za'ayi ma taje tace yaja mata zip ai gara ta kwanta haka. ta gyara ta kwanta. tana sa kafad'arta akan gado taji rigar yana cizon ta, gashi ko numfashi mai dad'i bata iya ja dan bata sama ba sa irin matsastsun kayan nan ba, uwa uba kuma bata iya bacci da kaya masu nauyi ba, in ba sleeping dress ba. ta mike da sauri ta d'au hijap ta fito. tana sa kafarta a farfajiyar gidan tajiyo kukan kule, ai da gudu ta koma ciki.. ta haye gado ta kwanta. ta matse ido tana fatan bacci ya d'auke ta. amma ina tamkar mistsinin ta ake tacikin kayan, idan ya manne da jikinta har wani radad'i take ji. zunbur ta mike tana sosa jikinta idonta sun cika da kwalla. tana son tafita taje Ammien ta ta taimaka mata tacire rigar, amma tana tunanin mage a waje. kwalla ta share in har ba kwana zaune take son yi ba to tana bukatar rigar nan yabar jikin ta. ke nan bata da zab'in da ya wuce taje ya taimaka yazuge mara zip d'in. kwalla ta share ta d'auki hijab ta saka kana ta fito a hankali tana waige-waige, dan a tsoro take sai gani take kamar zata gamu da magen.. Kofar da ke sakanin gefen ta da nashi, wanda take ganin duk san da zai shigo tanan yake shigowa. a hankali ta isa jikin kofar ta bud'e jiki a sanyaye. ido ta zubawa corridor daya bayyana a gana ta, bata tab'a kawo kanta nan ba. a hankali tabi cikinsa ta taka har zuwa wata kofar da ta gani a can gaba, nan ma ta bud'e a hankali sai da ta d'anyi jim kafin tazura kafafunta ta shige ciki. wani sassanyan kamshi ne gami da sanyi ya bugeta, har sai da ta d'an kame jikinta ta nad'e hannunta cikin hijab, dan ba kad'an ba sanyin ya rasa fatarta ya zarce har cikin jikinta. gani tayi ta bayyana cikin wata duniya. katon parlour mai d'auke da kayan alatu na musamman. ido ta shiga bazawa cikin katafaren parlour'n. can ta hango sa zaune saman kujera idanunsa akan system d'in da ke gabansa. takai 10snd tsaye kana a hankali tashi d'aga kafarta tana takowa cikin parlour'n. yayin da take dad'a jin sanyin na kuma shi garta. tun shigan ta idanunsa a kan abun da yake bai d'ago ba. a d'an nesa da shi ta tsaya d'an kallon shi tayi kana ta sunkiyar da kanta tana wasa da bakin hijabin ta. a hankali cikin muryarta mai sanyi ta ce "Um dan Allah Sahab dama..dama..dama umm." sai kuma tayi shiru. a sannu ya d'ago idanunsa ya sauka cikin nata, da sauri ta janye nata idanun takuma yin kasa da kanta. mai da idanunsa yayi kan laptop d'in. hannu ta yarfe kana ta ce "Dama.um dan Allah dama so nake kad'an taimaka kajamin zip..zip d'in riga ta, nakasa cirewa ne, kuma bazan iya bacci da shi ba." tsai da abun da yake yayi kana ya d'ago, kasa takuma yi da kanta. 5 second idanunsa a kanta, sai kuma ya gyara zamansa ya yi mata alama da hannu ta zo......! A hankali tashiga d'aga kafarta, ta maso in da yake. sai kuma taja ta tsaya kanta a kasa tana wasa da 'yan yatsun ta ta cikin hijab. "You are waisting my time." ya fad'a yana gimtse fuska. a hankali ta juya bayan ta a sannu tad'an ja hijab d'in tayi sama da shi. ratan da ke sakanin su yakai taku uku, sai noke-noke take takasa jan hijab d'in duka. gajeren tsaki yaja, yana daga zaune ya mika hannu ya fisgota, razana tayi har sai da wayar ta yafad'i kasa. ido ta waro jin ta a kan cinyarsa. gaba d'aya ta firgita tarasa ina zatasa kanta. shiko ko a jikin ta, ya tura hannunsa tacikin hijab d'in ta, yana lalub'o ta inda zip d'in yake. d'aya hannunsa kuma yaja hijab d'in ya haura da shi sama har zuwa kafad'ar ta. kana ya zuge mata zip d'in. da sauri ta mike tasaki hijab d'in ya rufe ta, kana ta taka da sauri tabi ta kofar da ta shigo ta fice daga parlour'n nasa. baki ya tab'e ganin yadda ta wani birkice, ya gyara zamansa ya cigaba da abun da yake. Tana shiga bedroom d'in ta tasauke numfashi. sai kuma ta turo baki gaba, ta cire hijab ta shige bathroom. tana shiga ta cire rigarar tayi wurgi da shi, dan yabata haushi, ta cire underwear da pant ta tara ruwan d'umi cikin bathtub ta shige ciki tasoma wanka. Ring d'in da ya ji ne yasa shi d'agowa ya kalli in da sautin ke tashi. wayarta data yasar bata ma san san da ta yasarba shi ke kara a kasa. mai da hankalin sa ya kuma yi kan system nasa, kiran na yankewa wani kiran yakuma shigowa, tsaki yaja ya mika hanu a hatsale da zummar d'aukar wayar ya kashe dan nacika masa kunne. ganin sunan da ke bayyane kan screen d'in wayar, yasashi hakura da abun da yayi niyya. Ammie'na. sunan dake bayyane kan fuskar wayar ke nan. kiran ya yanke a take wani yakuma shigowa. a hankali yakai hannunsa zaiyi picking call d'in sai kuma ya fasa. ya aje wayar a gefe, kiran na daf da yanke wa ko tunanin me yayi, ya mika hannu ya d'au wayar tare da d'aga kiran, muryar Aunty ya jiyo tana fad'in "Ke Feeryal kar ki kuskura ki ce zaki fito a cikin daren nan, ki bari yanzu nakusa gama faten dankalin da kikace kina so, Baba Rabi zata kawo miki sai ta ja miki zip d'in, kin ji abun da na gaya miki ko ki dai na fita bada izinin mijinki ba, ki bar tunanin duk cikin gida ne, wata kila shi baya so karki rika yin abun da mijin ki baya so, wani irin kifi kike so a sa busasshe ko d'anye?." a hankali ya zaro wayar ya kashe kana ya mike tsaye, tare da rufe system d'in ya zura takalman sa yanufi gefen ta rike da wayar. Feeryal ta gogo sabulu a fuskarta tana kokarin wankewa tajiyo kukan mage. abun da bata sani ba tun fitarta na farko da tajiyo kukan sa, ta gudo ta dawo bata rufe kofar ba ta nan yasami damar shigo wa. wani irin zabura tayi ta mike tsaye tashiga wanke kumfar sabulun da sauri-sauri jikin ta na b'ari. a razane ta waro idanunta jin kukan kyanwan nadad'a mosota. ta fita daga cikin bathtub d'in da sauri kad'an yarage ta fad'i, tana kokarin janyo towel kawai taga magen Hajiya yashigo bayin dan data shiga bata rufe glass d'in bathroom d'in bama garin saurin taje tacire rigar, tayi wanka dan ta daina jin kaikayin da take ji. wani irin ihu ta sake tayi baya batare da ta janyo towel d'in ba, jikin ta na kyarma. magen kuwa ruwan da ya zuba a kasa yabi yake sha, yana gama sha yaje daf da bakin kofa ta gefe ya kwanta. Feeryal da gaba d'aya ta firgice tafita hayyacin ta, ihu take sosai tana yarfe hannu da bubbuga kafa a kasa tana fad'in "Kafita kafita kafita!." Kalmar daya doki kunnen Abdulrahim ke nan dai-dai sanda yasako kafarsa cikin parlour'n nata. da sauri ya d'aga kafa yatura kofar bedroom d'in ta da karfi. jiyo sautin maganar daga cikin bathroom ne, yawani irin d'aga kafa ya iso bakin kofar bathroom d'in da karfi ya tura ya shige ciki. cikin tafasar jini. cak yaja yatsaya ganin babu kowa cikin bathroom d'in sai ita kad'ai, sai kuma mage a kwance a gefe. da sauri yayi kokarin juyawa jin idanunsa ya yi wani irin fizga. da karfi cikin kid'ima gami da mugun tsoro ta ce "Sahab dan Allah ka ce yafita bana son shi kafita min da shi." gaba d'aya ta birkice ta mance a wani irin yanayi take. sai tsalle take tana nuna masa magen dake kwance a bakin kofar. ya yin da ilahirin jikinta ke motsawa gami da girgiza ga yanda take tsallen. nonuwanta da mazaunan ta gaba d'aya motsawa suke, irin motsin da duk wanda ya yi arba da shi, sai yaji kamar zaiyi karamar hauka. da karfi ya rumtse idanunsa ya yi baya da kafarsa, yana kokarin niman hanyar fita. dai-dai nan magen ya yi motsi tare da gyara kwanciyar sa, yin kahan da yayi kuwa yad'a firgitata ta tafi ta dugu ta rungume shi tare da sakin kara, ta kankame shi tana fad'in "Sahaaab kace ya fita." idanunta ya yi sama gaba d'aya jikinta yasake tana kokarin sulalewa kasa ya yi saurin tarota ya ruko ta. yana kallon fuskarta bata cikin hayyacin ta. ya d'agota cak ya had'e ta da jikin sa. yana jin kansa kamar zai bud'e. ya ilahi wlh jin kansa yake kamar bashi ba. da kyar yashiga fafutukan son dai-dai ta nutsuwar sa, ya shiga jan kafafun sa da suka masa mugun nauyi. yafito rungume da ita a kirjinsa. ya isa bakin gado, idanunsa ya rumtse da karfi san da yake kokarin shinfid'a ta akan gadon. ji yayi ta rirrike rigarsa cikin harhad'a kalmomi murya can kasan makoshi ta ce "Sahab..karr...kr.. kar ka tafi fi zai..zai zo." ido ya kurawa lips d'in ta da take motsasu wani irin muguwar kasala ya dad'a ziyartar sa. ido ya rumtse tare da kokarin janye hannayenta dake rirrike da rigarsa. sai ji ya yi takuma kankame shi. da kyar ya iya bud'e idanunsa da suka fara sauya kala a kanta. ya yi saurin janyo blanket ya rufe mata jiki, yana jin kirjin sa na bugawa da sauri-sauri tamkar zuciyar sa zai faso kirjinsa ya fito. da sauri ya juya ya d'aga kafa zai bar gurin yaji taruko rigarsa ta baya. "Sahab kafita da shi bana son mage." da sauri ya juyo idanunta a lumshe lips d'in ta take motsawa a hankali. "Sahaaaab! kar ka tafi." ta kuma fad'i cikin wani irin selling voice. tana dad'a kankame rigarsa. numfashi ya sauke gami da furzar da huci, yana jin bugun zuciyar sa na dad'a karuwa. idanunsa ya maida kan kofar bayin ganin magen nafitowa, sai da yazo tsakiyar dakin ya yi kuka. wani irin zabura tayi wanda hakan ya yi sana diyyar dawo da ita hayyacin ta dake kokarin barin jikin ta. ta junkura ta mike ta kuma cakumo shi tarirrike shi da karfi tana b'oye fuskarta cikin kirjin shi. sam bata ma san awani yanayi take ba, tsoro ya shafe mata iya tuna komai, mafaka kawai ta ke bukata, dan tana ji idan magen ya matso gareta zata iya mutuwa dan tsoro. a kid'ime take fad'in "Sahab kar ka barshi yazo ya tab'a min jiki, ka kore shi!." takuma kankame shi tana danna fuskarta cikin kirjin shi. yakai 10 seconds kafin ya iya dai-dai ta numfashin sa. yayin da bugun zuciyar sa ya karu, jin ababen kirjin ta cikin nashi kirjin suna yawo. ba shiri yayi baya ya jingina da jikin garu.. "Oh My God!." ya furta a kasan ransa, wan da har sai da lab'b'ansa suka motsa. tsikar jikin sa ya tashi. ya yi shiru yana sauraran bugun zuciyar sa. ita kuwa dad'a shigewa jikin sa take tana b'oye fuskarta cike da zallar tsoron kyanwa, jikin ta na kyarma. har lokacin bai iya kyakkyawar motsi ba, yana jingine yana sauraran zuciyarsa da bugun sa ke kunkuwa a duk motsawar da zatayi a jikinsa. A hankali ya d'ago hannayensa ya sauke su a bayan ta ya zagaye ta dasu. sai da ya lumshe ido jin laushi da taushin jikinta. a sannu ya ya bud'e idanunsa daya lumshe kan magen da ya ke fita daga d'akin. yana mai dad'a manna ta da jikinsa. jin kyanwar ta kuma yin kuka sai dai wannan karon a hankali tayi kukan, amma bai hanata kuma zabura ba. A hankali ya yi sama da hannunsa ya sauke shi kan sumar kanta mai tsamtsi dake fidda daddad'an kamshi, yashafo sa a hankali. kana ya ciro kanta dake cikin kirjinsa ya tallafo kanta yana kallon fuskarta, da idanunta ke a lumshe, a sannu a sanu yake matso da fuskarsa kusa da nata, har ya kawo shi daf da nata. idanunsa ya lumshe a hankali ya tafi da bakin sa zuwa kan lips d'in ta, ya d'aura lips d'in sa kan nata, kana ya sumbaci lips d'in, tare da cafko nata ya tsotsa ya zarce da harshensa zuwa cikin bakinta. a tare suka sauke numfashi mai sauti. Wani irin waro ido Feeryal tayi a kan fuskar shi, jin d'umin bakin sa ya gauraye ilahirin cikin bakinta. idanunta ta rufe sannan takuma bud'ewa tana son sanin shin bacci take ko ko idanun ta biyu. ido takuma warewa jin ya dad'a tallafo kanta da kyau yana kissing nata. ya tafi da hannunsa d'aya a bayan ta yana dad'a mannata a jikinsa. Tsoro gami da mamaki suka lullub'e ta, juya kanta tayi ta kwace bakinta. tare da zamewa a jikinsa tayi baya da sauri. tana binsa da kallon dayafi kama da tuhuma. a hankali ya bud'e lumsassun idanunsa ya zuba mata. da sauri ta kalli kanta tayi wani irin zabura tare da calla kara tayi baya da sauri tajanyo bargo ta kare jikinta. ta durkusa a kasa tana kankame jikinta, tare da rufe idanunta ta kankame shi gam-gam. wani irin yanayi yake ji yana dad'a shigarsa mara misaltuwa, da kyar ya iya dai-dai tsayuwar sa yana jin wani irin tashin sikar jiki. a hankali yaja kafasra ya yi waje.. tana jin fitarsa ta zabura ta mike da sauri, ta d'auki towel dake bakin gado ta d'aura a kirjin ta da sauri, gaba d'aya ta kid'ime tama rasa me zatayi. da sauri ta isa gaban wardrobe ta bud'e ta d'auko sleeping dress. tana kokarin sawa taji an bud'o kofa. da sauri ta waigo shi tagani ya mai da kofar ya rufe. nutsuwa yakau a jikinsa kana iya hango yanayin dake tare da shi, wanda ya sauyashi izuwa wani daban. saurin sunkuyar da kanta tayi, tana jin wani matsanan ciyar kunya na lullub'e ta. a hankali yashiga takowa cikin d'akin yakuma kafe ta da ido, duk da kanta na kasa jikin ta na shaida mata tana jin yadda idanun sa yake yawo cikin jikinta, wani sanyi take ji na shigarta tamkar iskar damina ne ke buso ta, har sai da ta saki kayan baccin kasa ta rungume hannayenta a kirji, sabar sanyi da taji yawani buso ta. A hankali ya karaso in da take ya yi daf da ita sosai, wanda hakan yasata jin wani d'umi na shigarta. a sannu ya mika hannu ya ruko hannayen ta, data rungume su a kirjin. ya had'e hannayen yarike su duka da hannunsa guda, kana ya kai d'aya hannunsa ya d'ago hab'arta ya jefa kwayar idanunsa cikin nata yana yi mata wani irin kallon daya girmi tunanin ta. da karfi ta rumtse idanunta tayi kokarin sulalewa kasa, dan kwakwalwar ta bazai iya d'aukar abubuwan da take gani cikin kwayar idanunsan nasa ba. ya yi saurin rukota ya d'agata cak ya yi kan gado da ita. yana direta yabi jikinta da sauri. jikin Feeryal na rawa sosai ta ce "Sahaaab." kiss yamanna mata a gefen wuya. kana ya tafi da hannunsa zuwa saman kirjinta ya kama towel d'in ya zame shi a jikinta. hannayensa na rawa ya sauke su kan manyan nonuwan ta, da suke tsaye kyam masu laushin gaske. wani irin very shock yaji, da sai da ya matse ababen kirjin nata da d'an karfi yana binsu da wani irin kallo gaba d'aya yanayin sa ya sauya. rawa sosai jikinta ya d'auka. jin hannunsa na yawo kan nonon ta yana mammatse su. sosai tsoro ya lullub'e ta murya na rawa da son yin kuka ta ce "Wayyo Sahaaab." kafin tayi wani yunkuri ya had'e bakin su, kiss yake aikamata mai zafi. b'ari kawai jikinta yake. innalillahi wai Sahab ne ko wani ne anya aljanu basu shige sa ba, abun da yake mata zata iya yadda bashi d'in bane. gaba d'aya ya birkice a jikinta, ya dago yacakfa ababen kirjin ta yana sha. Feeryal tarasa ina zatasa kanta, sosai take b'ari tana jin kanta kamar zai bud'e. "Sahaaaab dan Allah dan Allah ka daina." ta fad'a da karfi cikin muryar tsoro. tana ture kansa. da kyar ya iya zare bakinsa a kan twins d'inta, ya maida bakinsa kan nata. ya tafi da hannunsa zuwa kasan mararta ya shafo shi, sosai ya dad'a manna bakinsa da nata jin yadda take musumusu na jin hannunsa a kasanta. ya tafi da yatsar sa ciki. gurin ya jike ba sosai ba dan tsoro ya hanata sukuni. da sauri ya zaro bakin sa cikin nata, ya mike tana kokarin yunkurowa ya mai da ita, yatafi ta kasanta ya bud'a kafafunta ido ta rumtse da karfi tana fad'in "Aa Sahab dan Allah." batayi aune ba ta sinci tongue nasa cikin hole in ta, ya latso sa. ta zabura da karfi gaba d'aya ta kid'i me, tare da furta "Wayyo." zaro bakin sa ya yi bai kuma karawa ba. ya mike a jikinta. da sauri ta yunkura tana kokarin mikewa zaune. ya mika hannu ya rage wutan d'akin. tare da zare kayan jikinsa. ya janyo ta ya kwantar da ita ya bita da kiss. jikinsa na kyarma yatafi gaba d'aya yabud'e kafafunta. ya shige sakanin su. a hankali yabi jikinta yana dai-dai dick nashi a bakin hole d'in ta yadanna. wani irin birkicewa tayi ta saki kara, jikinta na kakkarwa. da kyau ya riketa fahimtar hanyar karama ce, yakuma dannawa a hankali. ya lura hakan bazai wadatar ba, yatafi da jikinsa ya dad'a had'e shi da nata sosai. murya can kasa ya furta "I'm sorry." yana fad'i ya danna. wani gigitaccen kara ta sake, jin wani azaban da bata tab'a sanin da akwai irin sa ba.. Da sauri Baba Rabi da shigowarta gefen nata ke nan, rike da kulan girkin da Aunty tayi mata. ta isa sakiyar parlour'n da sauri ta dire kular saman table. da sauri ta nufi kofar bedroom d'in ta, ta kai hannu tana kokarin bud'e wa. takuma jiyo muryarta tana fad'in "Sahaaab wayyo Allah Ammie zan mutu, Sahab zai kashe ni." Da sauri ta d'auke hannunta a kan kofar ta juya da sauri tayi waje........! Dad'a gyara rukonta ya yi da kyau jin har yanzu abar tasa bai wuce ba, ya cike hanyar hanyar tayi masa kad'an. yacire imani karfi ya saka yakuma dannawa, sai da yaji ya d'an shige kafin ya barta. da karfi ta saki kara jikinta ya d'auki b'ari, innalillahi ji tayi kamar ranta zai fita. da karfi take fad'in "Sahaaaab dan Allah dan Allah! wayyooo zan mutu akwai zafi Sahaaaab dan Allah kayi hakuri ka taimake ni, ka kyaleni zan tafi gurin Ammie na." jikin ta na kyarma sosai muryarta na rawa. tarasa ina zatasa ranta tagama sadakarwa yau ce ranar da ran nata zai bar jikin ta, dan tana jin ana fad'in babu abun da yafi cire rai zafi, a duniya kuwa tana jin babu wani irin zafi dayafi wanda take ji yanzu. numfashi yaja da karfi tare da sakin wani sauti mai nuni da zallar jin dad'i. yana jin wani irin magana d'isun dad'in da bai tab'a sanin da akwai irin saba, bai taba sammanin ana jin haka a sex ba. tuni ya mance da duniyar sa ya lula tata duniyar, idanu da jinsa duk sun rufe, shawagi kawai yake a kanta, duk da har lokacin baiji gurin ya d'auke sa duka ba, ya matse shi sosai, hanyar karama ce sosai, sai dai tun da ya samu ya fara fasa hanyar bai bari ya fita ba, ya sami masauki a gun. yaso ya bita a hankali sai dai ina yakasa iya control d'in kansa. ji yayi bazai iya binta a yadda ya so kafin ya shige ta ba, gaba d'aya ya fita hayyacin sa, ya haukace mata. Feeryal numfashin ta yafara yin sama-sama, ta sauke numfashin azaba murya na sarkewa take fad'in "Sa..Sahaaab zan..zan mutuuu." tana jin kanta na juya mata jikinta yana sakewa a hankali. cikin wani irin voice mai nuni da zallar jin dad'i gami da shauki ya furta "Ohhyyhhsh Oh yeah! you will not die!." ya fizgo kalmar cikin sambatun da yake. abun tun 11 bai sami sukuni ba har wajajen 3. ya kankame ta kamar tun da yake bai tab'a kawo wa ba. 5min ya d'auka yana kankame da ita, kana a hankali yashiga sassauta rukon da yamata, yad'an d'ago yana sauke numfashi batare da ya zare dick nashi cikin hole d'in ta ba. yana kallon fuskarta daya dama-dama da hawaye fuskar tayi ja, idanunta a lumshe, sai sauke ajiyar zuciya take. shafo nonuwanta ya yi yana jin wani sabon sha'awar ta na taso masa wanda yafi na d'azu. tuni ya koma ya d'aura daga in da ya tsaya. zuwa karfe 4, duk yanda yaso ya kyaleta ya gagara saita kansa da kansa, duk da zuwa lokacin ya fahimci bata cikin hayyacin ta, jikinta ya sake idanunta a lumshe. yana ta ko karin kwab'ar kansa dan yasan yanzu kam b'arna yake aikatawa, sai dai duk yadda yaso ya kyaleta ya kasa. ya yi ta fama da kansa yana sanar wa kansa fa kar ya kashe yarinyar nan ya dawo hayyacin sa, karyayi b'arnanr da bazai iya gyarawa ba. kusan 5 da kyar ya sami damar fidda madarar sa ya kyale ta. ya zare jikinsa ya kwanta gefe yana mai da numfashi. a hankali ya mike ya na kallon fuskarta, tana kwance bata ko motsi ya ja bargo yarufe ta, ya sauka a gadon bathroom d'in ta ya shiga ya sarkake jikin sa ya fito. kana ya dawo bakin gadon ya d'au kayan sa ya saka. kana ya kara hasken d'akin. ido ya zuba mata tana nan kwance bata motsi. ya dad'a matsowa bakin gadon a hankali yakai hannunsa kan fuskarsa. ya bubbuga gefen fuskarta a hankali yana fad'in "Ke ke wai ya ma sunan ta? oh my God." ya furzar da iska cikin bakin sa, sai kuma ya rike kugu ya tsaya yana kallon ta. bata ko motsa ba har lokacin. hannu ya kuma kaiwa yana d'an bubbuga fuskar nata gami da d'an jijjigata "Ke Beauty wake-up Open your eyes." iska yakuma furzarwa fahimtar a sume take. ya hayo gadon ya kunna flash d'in waya ya janye bargon da ya rufe ta, da karfi kirjinsa ya buga sikar jikinsa ya tashi, yakasa iya janye idanunsa akan ababen kirjin ta, yakai hannu ya shafasu duka tare da matse su, ido ya rumshe da karfi. ya janye hannunsa kana ya ware kafafunta ya haska kasanta da flash. jini had'e da spam d'insa ne a gauraye ya cika gurin har yana gangana. yatsar shi ya saka yana kaso shi so yake yaga gurin cigaba da fita jinin yake ko na d'azu ne. ido ya waro ganin yaji mata ciwo sosai. ya mai da idanunsa kan fuskarta "Me ka aikata ne haka." zuciyarsa ta tambaye sa. da d'an sauri ya sauka a gadon, ya fita jim kad'an ya dawo d'auke da faranti da kayan aikin da yake bukata a ciki. ya hayo gadon ya kuma bud'e kafafunta sosai, ya haska haske kana ya sa auduga ya share gurin. sannan ya shiga d'in ke gurin da ya cimata ciwo. d'inki biyu zuwa uku ya yi sannan ya bari. lokacin yajiyo ana sallame sallar asuba. ya had'a allura ya yi mata. kana ya rufe ta ya kwashi kayan ya koma gefen sa. Yarasa sallah dole a gida ya yi sallah. yana idarwa ya haye gado wani bacci mai dad'i ya d'auke sa. karfe 7 dai-dai ya farka kamar an tashe sa. yafita ya nufi gefenta. in da yabarta nan ya taddata. ya karaso bakin gadon da sauri, yana mamakin har lokacin bata farka ba, bayan allurar da ya mata wanda zai taimaka ne wajen dawo da ita hayyacin ta. jijjigata ya shiga yi amma har yanzu shiru. ya fita bai jima ba yado da sauri da wani allurar yayi mata. ya tsaya na mintoti biyar idanunsa a kanta. nan ma bata mo matsa ba, yad'an girgizata a lokacin har yafara tuninin karfa mutuwa tayi. da sauri yaruko hannunta agogon hannunta yana bugawa. da sauri ya sunkuya kanta ya d'aura bakinsa kan nata yashiga hura mata iskar bakinsa cikin nata yana yi yana danna kirjin ta. numfashi taja da karfi ya cire bakinsa kan nata, kara ta sake mai karfi tana fad'in "Wayyo Ammie na, kizo Ammie zan mutuuu." idanunta yakuma yin sama numfashin ya d'auke. da sauri yakuma maida bakin sa yana kuma hura mata iskar. yunkuri tayi kamar zatayi numfashi sai kuma ta koma kamar d'azu. tayi haka yakai sau uku. ya zaro bakin sa ya d'ago yana kallonta. still har yanzu dai bata farka ba. kugu ya rike yana furzar da huci, yarasa ma me zaiyi gaba d'aya kwakwalwarsa ta tsaya, kamar ba shine Dr AA FIYA d'in nan ba, likitan da turawa da kansu suka bashi lambar yabo. A parlour kuwa Baba Rabi ta shigo da breakfast d'in da Aunty tayiwa Feeryal alkawarin ita zata yi mata har da abincin dare. kamar jiya yauma ihun Feeryal a kunnen ta. yau kam lamarin tabata tsoro ko dai ba abun da tayi zatonsa jiya bane ke faruwa da ita. idan kuma shine wani irin rashin imani yake aikata mata haka tun jiya har yau. ta yi sauri kwab'ar kanta tana kallon kofar bedroom d'in ta, anya ba wani abu ke faruwa da yarinyar ba. a matsayin ta na 'yar'aiki bata da damar shiga in da ba'a umurceta ba. ta juya da sauri ta fita da gudu-gudu dan taje ta sanarwa Aunty abun da ke faruwa, ko dai wata matsalar ce tazo ta gani.. Tafito da sauri sosai tana alla-alla ta isa ta shaidawa uwargijiyar ta abun da ke faruwa. Umma Karima da Siyama dasuka fito zasuyi sammakon tafiya gurin bokanta, ta hango Baba Rabi tafito daga side d'in Abdulrahim, ganin saurin da take tana waige ta fahimci da wata a kasa. Umma Karima ta tsaya har sai da ta kusa da get d'in Aunty sannan ta kirata tazo inda take. Umma Karima ta hura hanci tana yamutsa fuska ta dube ta ce "Ke Rabi wai saurin me kike ina kika fito?." gaba d'aya Baba Rabi ta mance wace ce Umma Karima, sabar damuwa da fargaban abunda ke faruwa da Feeryal, data barwa ranta aljanun ta ne suka tashi suke wahalar da ita. ta ce "Wlh Hajiya Feeryal ce ina ga bata da lafiya ne tun daren jiya har yau nake jiyo kokan ta a d'aki." Umma Karima ta kwalalo ido "Kuka kuma tun jiya da daddare har yau, to ina Abdulrahim d'in ko shine a d'aki?." Baba Rabi ta ce "Wlh kuwa Hajiya tun jiya ban dai san ina yake ba." ta juya da sauri ta nufi sashin Aunty. Siyama ta d'aga murya ta ce "Baki duba kinga mene ne ba." "Ke dalla kyale idan kuwa yaje mata ne lallai akwai babbar matsala." Umma Karima data daskare dan mamaki zuwa can kuma ta mulmulo wani uban ashar tana fad'in "Tabd'i jam! duk san da nayi kokarin tufka sai ta warwane." ta juya da sauri ta nufi sashin Mommy, Siyama tabi bayan ta. ko da suka shiga Mommy bata nan tana sashin Daddy, Umma Karima ta nimi guri ta zauna bayan ta tura a je a kirata. Baba Rabi tashiga ta sanarwa Aunty abun da ke faruwa, hankali Aunty yatashi. ta d'aga waya tayi ta kiranta yana shiga ba'a d'agawa. ta tuna da daren jiya ta kirata an d'aga amma bataji maganar ta ba, daga baya kuma aka kashe wayar. A b'angare Abdulrahim rasa me ma zaiyi sai kawai ya fita ya tafi sashin Hajiya. a can ya tadda Ajmaal suna hira da Hajiya. dan ba'in sashin ta duka suka tafi jiya, Goggo Bishira ce kad'ai ta rage tana d'akin ta dake sashin Hajiya tana bacci. yana zama Ajmaal yashiga gaishe shi, ya amsa, kana ya gaida Hajiya a takaice. Hajiya ta bishi da ido tana fad'in "Abokin turawa an shigo, ya fuskarka tayi fayau tayi haske kamar wanda yayi zazzab'in dare." beyi magana ba sai wayarsa daya zaro ya soma latsawa. Ajmaal ya ce "Kwana biyu ana sanyi da yawa fa." shi dai baiyi magana ba sai wayarsa daya cigaba da latsawa. Ajmaal da Hajiya suka cigaba da hirar su. yana zaune tamkar baya gun. zuwa can ya d'an gyara zaman sa tare da furta. "Hajiya Beauty ba lafiya." da sauri ta ce "Wata biti kuma?." Hajiya ta gwalalo ido tana dafe hannu a kirji. bai kuma magana ba bai ku ma d'ago ba idanunsa na kan waya. Ajeemal yad'an dubi shi, yasan sarai yaji tambayar da Hajiya tayi masa, amsar ne dai bazata samu ba. "Kai ina tambayar ka kayi burus, wani shed'anin ne ya ce ka gaya min wani ba lafiya da kasan bazaka fad'i ko wane ne ba, salon ka data min hankali, wace ce bitin." kai Ajmaal ya girgiza ganin ko a jikin sa baisa ya fad'i ko wace ce d'in ba, lasa wayar sa kad'ai ya ke. Ajmaal ya ce "Hajiya Beauty a kace ba biti ba, Beauty me kyau ake nufi kyakkyawa ba, matarsa ce FEERYAL ke nan ba lafiyar." "Yo dan sabar iyashege da tsiyar hali ina tambaya ya yi banza da ni, an fad'a maka kyan nata dama na lafiya ne, ai wannan kyan nata mu sifa ce ta had'a jini da aljanu ne, to ni me zan mata, kake fad'a min bata da lafiya kana likita, sai kaje kayi ta fama da jinyarta, tun da haka uban ka ya zab'a ma, ya jonaka da damuwa, sai kaje kayi ta mata allurai." Mikewa ya yi yana wani ciccin magani ya had'e gira, sai da ya taka yakai tsakiyar parlour'n batare da ya juyo ba ya ce "Ina ganin wannan ciwon bana allura bane." yana kaiwa nan ya nufi kofar fita. Hajiya ta d'aga murya tana fad'in "Ai dama bazai ji allura ko magani ba sai hayaki, yarinya mai gagga-gaggan aljanu a kai, ai da gani uwarta mutum ce ubanta aljani, ta had'a jini da su, sai kaje ka fad'awa uwar da tayi gayyar ta taje ta tarota tun kafin ta b'alle, taje ta kirawo masu gadi su taimaka mata dan babu wan da zai iya da fadan aljanu, kai ma da kake iya tinkarar su har ka iya rike su, akwai ayar tambaya a kanka dan wannan halin miskilancin banzan naka da alama akwai bahagon aljani a kanka." waje yayi yabar Hajiya tana ta surutu. Ajmaal ya ce "Hajiya ki bar maganar haka mana tun da ya tafi, kije ki duba ta tun da kikaga ya fad'a to ciwon babba ne." Hajiya ta waro ido "Waa ni ina ni ina taron aljanu, ai shi daya fara sai ya karasa, yaje ya fad'a wa Fatiman datayi laman ta, ko uban naku da yaji yagani sai da ya had'a ta da shi." Ajmaal ya ce "Haba Hajiya amma kinsan dai bazai ji dad'i ba tun da yatako yazo ya fad'a miki, yakamata kije, kinsan idan yayi fushi fa bazai sake zuwa fad'a miki komai ba." Hajiya ta mike tana fad'in "Gayyar tsiya ina ga irin ta tun ba'aje ko ina ba, anfara kalen fitinan jinya." tayi ta bambami harta fita... Umma Karima na zaune Mommy dawo daga sashin Daddy da Umma Karima ta tura a kirata. tun kan Mommy ta zauna Umma Karima tashiga fad'in "Hajiya Halima kin fa tafka babban kuskure a rayuwar ki, tun wuri kafin lokaci ya kure miki yakamata ki d'au mataki, kika tsaya sanya har sai da sukayi nasara asirinsu yaciwu, to gashi can tun daren jiya ake jiyo kukanta har yau, ta makalkale shi a d'aki sai tagama tsotse masa ruwan jiki tas, kinyi sake Hajiya Halima." Mommy ta mike zumbur tana fad'in "Me kike fad'a ne wai Hajiya Karima." Umma Karima ta ce "Rahoto dai yazo ga dukkan alamu Abdulrahim yaje wa yarinyar nan, dama taya za'ayi ace yana kallon yarinya kamar wannan ya kyale ta, ai dole sai yaje mata, bare ma ba sai yaje mata ba su da suke son ganin komai ya dawo karkashin su, ai sai ta san yanda tayi ta jawo shi yazo, tuntuni kid'auki mataki kin saya sanya." Mommy ta ce "Hajiya Karima karki gamin wannan zance ni Abdulrahim zai wasawa kasa a ido, bari naje na ganewa idona, idan kuwa ya tabbata sai naci mutuncin sa." "Gara dai kam ina shi ina tarayya da aljana." Umma Karima tayi ta ingiza Mommy suka d'unguma sukayi side d'in Abdulrahim. A b'angaren Aunty kasa nutsuwa tayi mata miss call yafi 20 bata d'agawa. hankalin ta bai kwanta ba sam kira d'aya take yiwa Feeryal ta d'aga. da sauri ta lalub'o lambar Ammah ringing d'aya ana biyu ta d'aga. bayan sun gaisa Aunty ta ce "Ammah'n Miemie, fito dan Allah ki rakani side d'in Feeryal inaga ba lafiya ba, nayi ta kiranta bata d'aga wayar." Ammah tayi salati ta ce "To gani zuwa." Aunty tad'au mayafi tayi waje da sauri.........! Mommy da Umma Karima suna kokarin shiga bedroom d'in Feeryal. Aunty da Ammah suka shigo parlour'n. ganin su yasa Aunty d'aga kafa da sauri suka bi yanasu. ganin Feeryal kwance babu kaya a jikinta sai bargo dake rufe a jikinta daga cinyarta zuwa kirjinta, tana kwance da alamun bata motsi. Aunty tayi saurin wucesu da sauri ta isa bakin gadon. ta girgizata da karfi tana kiran sunan ta, tashin hankalin Aunty d'aya kada ace aljanu ne suka tashi a kanta. ta d'agota da karfi ta rungume ta tana kiran sunan ta da karfi a cikin kunnenta. Ammah ta karaso da sauri tana dafe kai idanunta akan gadon da yayi kaca- kaca da jini musamman in da take kwance. Ammah tayi saurin janyo bargo ta gyara tarufe matajikinta, lura da babu kaya a jikinta. Mommy ta tsaya a tsakirayar d'akin,Umma Karima ko sai da ta karo har bakin gadon, dan ta tabbatar da zargin da take. Hajiya tun daga hanya take bombome har ta iso side d'in mai gadin get d'in ya bud'e mata bata fasa ihun masifa ba, har ta shigo parlour'n Feeryal ta nufi bedroom tana fad'in "Ina abokin turawan yake, ai dama masifa aka had'a ka da shi, yanzu zanje nasami uban naka, shi da yaji ya gani sai yazo yatare ta tun kafin ta b'alle, kai da kake shan gaban aljanun ma yau baka iya ba sai uban wa zai iya, zancen banza kai wlh bazai yuwuba tun wuri ya sama ma lafiya ya rabaka da damuwa." Hajiya ta shige d'akin ganin su Mommy ciki ta karaso tana fad'in "Abun ya gawurta ke nan, to mu ina zamu iya muna mata, wanda maza masu gadi hukuma masu rike da bindiga da suke bakin get ma basu iya da ita ba, ina yake shi iliya d'an mai karfin ba shi yake iyawa da ita ba, aje a had'a mutum da masifa, kai abokin turawa wazai iya maka da ita kai zakazo ka tare ta." Hajiya ta karashe maganar tana waige-waige ko yana d'akin. Kuraiba data shigo da sauri jin hayaniya yaki karewa, itama taja ta tsaya. bata bukatar samun amsar meke faruwa dan tashin farko ta fahimci, abun da ke faruwa, ranta ya jagule a yadda ta ganta tasan taji ta maza, to yaushe ne Abdulrahim d'in yazamo haka ko jinya yake a b'oye yasa mi sauki, bakinciki ya lullub'eta, dama b'oye mata kansa yake, ko kuma da gasken saukin ya samu. taji wani kololon bakinciki ya kuma tokare mata zuciya. da karfi Aunty takuma kiran sunan ta cikin tashin hankali. "Feeryal! innalillahi wa innailaihirraji'un!." takuma fad'i a cikin kunnenta. fizgo numfashi tayi tare da kankame Aunty cikin muryar tsoro gami da galabaita ta ce "Wayyo wayyooo Allah Kayi hakuri Sahaaab zan mutu akwai zafi wayyoooo Ammie na." jikinta yana kokarin kuma sakewa. da sauri Ammah ta bud'e fridge ta d'au ruwa mai sanyi ta wasa mata a fuska. Hajiya ta rike baki ta gwalalo ido. "Yoo wannan yaro hauka yayi ne zaiyi irin wannan aikin, ke Safiyya juye ruwan a tsakiyar kanta, duka zata kuma komawa suman." Ammah tayi saurin ta yuye ragowar a tsakiyar kanta. wani nannauyan numfashi ta sauke tare da sakin kuka, ta kankame idanunta da karfi, tana dad'a rirrike Aunty, cikin muryar kuka take fad'in "Dan Allah kayi hakuri na tuba." jikin Aunty yayi sanyi, murya a sanyaye ta ce. "Feeryal bud'e idanunki." da sauri ta ware idanunta jin muryar Ammie'n ta. takuma sakin kuka ta rungume ta tana cewa "Ammie ki tafi da ni." da sauri Mommy ta juya zata fice a d'akin. Ammah ta ce "Allah sarki sannu 'yar halak yau kin goge wa kowa tantamar sa." da sauri Mommy tayi waje Kuraiba da bakinciki ke kokarin hallaka zuciyarta ta bi bayanta. Umma Karima ko kallon banza ta wurgawa Ammah sannan ta juya tayi waje, suna joyota tana fad'in "Karyan banza duk wannan shiri ne." Hajiya ta dubi Aunty tana fad'in "To kin sata gaba tana kuka, tashi zakiyi kije ki kinyata ta, bari na aiko muku da gabaruwa da lalle da gishiri." tayi waje tana cibaga da fad'in "In banda jaraba irin na 'ya'yan yau, me zai kaika had'a shinfid'a da yarinyar da take aljana-aljana mutum-mutum." Kuraiba na tsaye parlour'n tana ta cika tana batsewa, wani dogon tsaki taja ta ce "Wani shegen rakin karya da son a sani, aikin banza kawai mutane sun taru kamar wani abu." taja dogon tsaki. Hajiya tabita da kallon shekeke ta ce "Zancen banza kai ke meyasa baki tara mutanen ba lokacin naki, ko tarin ki bamuji ba, babu wanda ya shaida ranar farkon ki, ko banza ita yanzu taci tukuici." Hajiya tayi gaba tana bombomi. bakinciki ya dad'a turnike Kuraiba tabi bayan Hajiya da kallon banza tana fad'in "Tsohuwar nan baki sanni nane." ta koma gefen tanajin bakinciki na dad'a shigarta. Siyama takasa zaune ta kasa tsaye, tana zaman jiran Umma Karima ta dawo taji me yake wakana. tana ganin tanin yadda Umma Karima ta shigo a hargitse, ta tare ta tana fad'in. "Aunty Karima lafiya? Allah yasa aljanun sun jata sun tafi da ita." Umma Karima ta ce "Ina an kuma samun gaggarumar matsala, Abdulrahim ya kusance ta, banci ta zama ba yanzu zanje na sanarwa boka, ya duba yaga me zai faru nan gaba, kar aiki ya kara wargaje wa, na barta can tana ta narkewa sai kace a kanta aka fara kai budurci gidan miji." Siyama ta dafe kirji "Ya kusance ta!?." fifita ta soma da hannunta jin wani zafi ya shige ta. A can gefen Feeryal kuwa, tana rirtike da Aunty, taki sakin ta sai kuka take. hankalin Aunty duk gaba d'aya ya tashi. Feeryal sai fad'i take "Ammie mu tafi Ammie kar ki barni." sosai ta dage tana kukan da fad'in ita dai su tafi. wayar Aunty ya yi kara ganin Daddy ke kiran nata tayi saurin d'agawa. Daddy ya ce Fad'imatu ina kika shiga ne na shigo ban ganki ba?." Aunty ta ce "Daddy gani a side d'in Abdulrahim." kafin ta rufa baki yajiyo kukan Feeryal da sauri ya ce "Me yasami Feeryal d'in?." Aunty tad'an yi jim. Daddy yakuma fad'in "Fad'imatu me ke damin ta?." ta ce "Am bata da lafiya ne kuma wai sai lallai mun taho da ita." d'an shiru Daddy ya yi yana son nazartar shirun da Aunty tayi, da sauri ya ce "Ku taho da ita bari na kira Abdulrahim d'in." Daddy na kashe wayar yakira sa. baya gidan tun shigowar su Mommy ya fice a mota. yana ganin kiran Daddy ya d'aga da sallama, Daddy amsa gaisuwar da yake masa sannan ya ce "Nasa Aunty'n ku ta d'auko Feeryal ta maido ta side d'inta, idan ta sami sauki za'a mai da ita." shiru ya yi baiyi magana ba, Daddy ya kashe wayar. Aunty ta dubi Ammah dake kokarin shiga bayi ta had'a musu ruwan zafi, ta ce "Ammah'n Miemie Daddy ya ce mu tafi da ita." Ammah tace "Yauwa hankalin ta zaifi kwanciya ma, bari a wanke bedsheet d'in." Aunty tad'an d'agata aka zare zanin gadon Ammah ta shiga dashi bathroom ta wanke kana tayi amfani da Wishing machine wajen busar da shi. a d'akin kuma Aunty ta d'auko mata doguwar riga tasaka mata, tana ta mata sannu da sanya mata albarka. Feeryal ko kuka har yanzu yaki karewa sai masar kwalla take tana yayyarfe hannu. Ammah ta fito da bedsheet d'in a goge kamar ba shi ba. wajen tafiya Feeryal ta gagara, Aunty ta ruko hannunta ta tashi su tafi tana mikewa ta koma ta zauna da sauri, hawaye na zuba. Ammah ta ce "Ammie'n Feeryal kamar fa bazata iya tafiyar nan ba, a kira direba kawai yazo." Aunty ta ce to, ta kira direban ta batare da b'ata lokaci ba ya iso. suka tallafe ta da kyar ta iya takowa farfajiyar gidan, tana matsar kwalla da yarfe hannu. a tsakiya suka sata direba yaja. har kusa da kofar parlour Aunty direban ya kaisu kamar yadda Aunty'n ta umurce sa. suka tallafe gefe da gefen kafad'ar ta suka shiga da ita. d'akin ta dake side d'in suka shige da ita. a gyare yake tsaf kamar da mai kwana cikin sa, dan kullum sai Aunty ta gyara shi. suna zaunar da ita bakin gado. Ammah ta ce bari taje side d'in ta ta dawo. Ammah nana fita, Aunty ta shige bayi ta had'a mata ruwa mai zafi sosai cikin Bathtub ta fito. ta dube ta tana kwance a bakin gado ta ce "Taso muje d'iyar kirki ga ruwa na had'a a gasa jikin zakiji dad'in jikin." fuska ta kwab'e zatayi kuka, Aunty ta ruko hannunta ta mikar da ita zaune. rau-rau tayi da ido sai ga hawaye sharr. wayar ta yayi haske alamun shigowar sako, Aunty ta mika hannu ta janyo watar. number ne babu suna ta bud'e message mai kunshe da sako kamar haka ("Karkiyi amfani da ruwan zafi mai zafi sosai a kwai d'in ki a jikin ki, magani zakisha.") Aunty tarika juya maganar a ranta, ta kalli da tausayin ta ya kamata, sai kuma ta yi saurin kawar da komai cikin ranta ta aje wayar tana binta da murmushi gami da lallab'i. "Taso muje 'yammatan Ammie kiyi wanka." tayi ta lallab'a ta taimaka mata ta mike suka shiga bayi. batayi mata amfani da ruwan zafi sosai ba kamar yadda ya fad'a. tasa tayi wankan sarki suka fito. tana sa kaya ta kwanta dan jikin ta yayi zafi sosai. Aunty ta shiga kitchen dan sama mata abun da zata d'an tab'a. A b'angaren Hajiya kuwa tasa aka yanko mata zabbi guda uku, aka gyara tasa goggo Bishira tayi perpesin su da kayan yaji sosai da daddawa. aka juye a kular da zai d'auka, aka fito da shi parlour'n Hajiya aka had'a da gishiri mudu uku da lalle mudu uku da gabaruwa, ana had'a kayan guri guda Hajiya tana mita "Dole sai an fita hakkin ta tun da ya janyo wa mutane wahala, kiramin Abubakar yazo ya kawo tukuici." Hajiya tayi maganar tana duban goggo Bishira. Goggo Bishira ta kirawo mata Daddy kana ta mika mata wayar ganin ya d'auka. ta kai wayar kunne tana amsa sallamar da Daddy yake mata sannan ta ce "To sai kazo ka kawo tukuici a kai musu, gashi nayi kayan jinya." Daddy ya ce to. bai jima ba ya shigo. ya zauna Hajiya ta nuna masa kayan. makullin sabuwar mota mai tsadar gaske ya d'aura kan kayan, sannan goggo Bishira ta d'au kulan naman, kulu mai aikin Hajiya ta d'au tray'n su gishirin Hajiya ta bi bayansu suka nufi sashin Aunty. suna sallama Aunty ta tare su tana fad'in "Sannunku da shigowa." goggo Bishira tace "Yauwa sannu Aunty Fatima, ya me jikin." Aunty ta ce "Da sauki." suka sauke kayan a sakiyar parlour'n Hajiya ta ce "To ga kayan jinya gakuma tukuici." Aunty ta ce "An gode Allah ya saka da alkhairi." gaggo Bishira ta dubi Aunty tana fad'in "Ina Feeryal d'in?." "Tana ciki bacci ne ya d'auke ta." cewar Aunty Hajiya ta ce "To a ajiye mata gaisuwar mu." Aunty ta ce "To zataji." suka mike Hajiya ta shiga surutu "Tun da yaja wa mutane magana ya huta, ko banza yasa yau kafata jigile." Fitar su bada jimawa ba motar sa tayi parking a bakin get d'in Aunty. Miemie tazo zata shiga side d'in ya kirata. laida ya mika mata ya ce "Ki kai mata." ta amsa tayi ciki. shiko yaja motar ya karasa side d'in sa........! Kuraiba na jin shigowar sa ta nufi gefen sa. yana tsaye cikin bedroom d'in sa yana rage kayan jikin sa. ta turo kofar wani kallo ta bisa da shi tana takowa cikin d'akin, tun kafin ta karaso take fad'in "Baka gaya musu kai ba cikakken mai lafiya bane, lokacin da aka kawo ni gidan nan, shine har za'ayi min gori dan kaje ka gwada lafiyar ka akan wancan yarinyar da bata cika budurwa ba, in ban da abin kunya ma me zai kai ka zuwa jikin yara, da basu san kansu ba, tabbacin rashin sanin kai kowa sai da yasan kaje ka danne ta, duk hakurin da nayita yi da kai sakayyar da zaka yi min ke nan, me wancan yarinnyar ta iya me zaka sama jikin ta 'yar da bata gama kosawa ba, ka kalleni da kyau ni ce dai-dai kai, zan iya daukar ko wacce bukatar ka, zan iya awa biyar a kankan har fin haka ina sex da kai, kaki kabani dama na nuna maka yadda nake sonka, kabani wunin yau na nuna maka, banbanci na da ita, zaka fahimci ita ba komai bace, You will be happy to haveg sex with me. zaka banbance karamar mace da babbar mace, ka kuntata zuciyata haka nake hakuri nake maneji da kai,I think you are not completely healthy.. shiyasa baka yarda ka kusance ni, ban damu ba sabo da I choose you as my husband. kuma ina son ka." ta karaso tana kokarin rungume shi, ya yi saurin d'aga mata hanu. kana ya sakai yashige bathroom batare da ya ce da ita ko mai ba. da sauri tabi bayan sa ta rungume shi ta baya tare da tura hannunta cikin wandonsa ta kamo dick d'in sa, wani irin lumshe ido tayi, a maitance ta manna nonuwanta da bayan shi. tana fad'in "Mijin Kuraiba ka bani dama na nuna maka banbanci na da ita." da karfi ya juyo ta ya janye ta da jikinsa, ya turata waje ya rufe kofar. Kuraiba ji tayi kamar tayi hauka, ta fice a d'akin fuu tayi sashin Mommy... Harwajen karfe 2 Feeryal na bacci, zuwa lokacin kuwa jikin ta ya dad'a yin zafi sosai. Aunty ta taimaka mata taje tayi al'wala, tazo tayi sallah a daddafe. ta had'o mata tea mai kauri, kad'an ta sha, tana matse ido dan sosai take jin zazzab'in. laidar da d'azu ya baiwa Miemie ta shigo da shi, Aunty ta d'auko magani ne ciki da allurai, ta bud'e ta bata maganin kamar yadda tagani arubuce. da kyar ta sha tana sha kuwa ta soma yunkurin amai, d'an tea d'in da ta sha kaf ta amaye shi a gurin. hankalin Aunty ya tashi. ta tallafe ta suka shiga bayi ta wanko bakin ta suka fito, ta kwanta bakin gado tana rawar sanyi tana jin kanta kamar zai fashe. Aunty ta gyara gurin tsaf tana ta mata sannu. Feeryal sai matse ido take tana hawaye. ganin yadda jikin nata ke dad'a gaba-gaba Aunty ta d'au waya ta fito parkour ta kira lambar Abdulrahim. fitowarsa daga wanka ke nan kiran nata ya shigo, ya kara in da wayar take ya d'auka yana duba mai kiran nasa, a hankali yayi picking call d'in ganin kiran na daf da yankewa, ya kara wayar a kunnen sa. jin ya d'aga da sauri Aunty cikin tashin hankalin ganin halin da d'iyarta take ciki ta ce "Abdulrahim kazo kayi mata allurar jikin ta yayi zafi sosai, tasha maganin ma amansa tayi." jin yayi shiru baiyi magana ba Aunty ta kashe wayar, a hankali ya zaro wayar a kunnensa ya aje kana ya isa gaban wardrobe ya ciro kaya. Aunty ta koma d'aki in da Feeryal take da sauri. ta jika towel tarika share mata jiki dan zafin ya ragu. ya d'au tsawon minti 20 kafin ya shigo, kansa a kasa. Aunty na ganin sa ta mike tana fad'in "Bacci ya d'auke ta amma jikin har yanzu da zafi, inaga ko sai anyi allurar zaiyi sanyi." kai kawai ya jinjina batare da ya bari sun had'a ido da Aunty ba. lura da yadda yake ta sunkuyar da kai Aunty ta fita a d'akin ta janyo kofar. a fili yaja numfashi tare da furzar da huci cikin bakin sa, kana a hankali ya tako bakin gadon idanunsa akanta. tana kwance tad'an dunkule cikin bargo, idanunta da suke a lumshe duk a kukkumbure, fuskarta ya kara haske alamun tana jin jiki da zazzab'in. kuma duk ya d'an sussunduma na kukan da ta sha jiya da daddare. janye idanunsa ya yi a kanta kana ya d'au laidar da magani da alluran suke ciki, ya had'a allura syringy biyu sanna ya janye bargon gefe, tana sanye da riga mara nauyi iya guiwa. ya d'an dad'a matsowa, yaja rigar sama wandon rigar mai kama da pant ya bayyana. ba shiri ya rumtse idanunsa jin yadda kirjinsa ya yi wani irin bugawa. sai kuma a hankali ya ware idanun a kanta da d'an sauri ya kai hannu ya d'an janye wandon kasa kana ya saita allurar ya nitsa mata. zabura tayi tana kokarin mikewa yayi saurin masa ruwar allurar kana ya zare. kara ta sake tana mike wa zaune. tana yin ido biyu da shi tawani irin zabura dayafi wanda tayi san da ya saka mata allurar, tana binsa da kallon tsoro. d'aya allurar ya d'auka, yayi mata alama da hannu ta matso, da sauri takuma yin baya tuni idanunta suka kawo kwalla, murya na rawa ta ce "Kayi hakuri Sahab dan Allah kar kayi min." fuska ya gimtse tare da zama bakin gadon, ya fisgota jikinsa ya matseta, kara ta sake tana kokarin kwace jikinta ya dad'a rungume ta da kyau, sai da yayi mata ya mulmula gurin kafin ya saketa. ta masa can kuryar gado tana toshe bakin ta da kuka ya kwace mata. ido ya zuba mata itama shi take kallo da idanunta da suke tsiyayar da kwalla masu cike da tsoron sa. ya mike yafice a d'akin yana fita Aunty ta shigo da sauri ta hayo gadon tayi mata pillow da cinyarta, ta shiga rarrashi. "Yi hakuri Feeryal jikin ki yayi zafi dole sai allura ce zata sa jikin tayi sanyi, sannu kinji Allah dai ya baki lafiya yayi miki albarka." ita dai sai masar kwalla take, idanun ta a lumshe takasa iya bud'e su dan jiri take ji. zuwa can kuma bacci ya yi gaba da ita.. bara farka ba sai daf magriba, zuwa lokacin kuwa jikin nata yayi sanyi zazzab'in ya sauka. ko da Aunty ta riketa zasu shiga bathroom tafiyarta ba irin ta d'azu ba, dan kuwa hatta zafin da take ji a kasanta yarago sosai. da kanta tayi wanka ta d'auro al'wala ta fito. Aunty bata d'akin bayan ta gyara mata d'akin saf ta tafi kitchen dan sama mata abun da zata ci. kayan da Aunty ta aje mata shi bakin gado ta d'auka ta saka, shima kamar irin na d'azu ne rigar iya guiwa da wandon sa mai kamar pant, kana ta saka babbun hijabi har kasa ta haye kan sallaya ta tada sallar magriba da taji an shiga a masallaci. tana idarwa Aunty na shigowa rike da tray ta dire shi gabanta. plt biyu ne kan tray'n sai cup. d'aya perpesun zabbin da hajiya ta kawo mata ne ta d'uma ta d'ibo mata, d'aya kuma mutumin ta ne cake, sai tea mai kauri a cikin cup d'in sai kuma gorar yogurt mai masakaicin sanyi. Aunty ta ce "Cire jibab d'in maza ki ci sai kisha magani, kinji 'yammatan Ammie." batayi musu ba ta cire dan tana jin yunwa. zatafa cin cake d'in Aunty ta ce aa tafara shan tea sai taci perpesun kafi cake d'in. d'an kad'an tasha tea ta aje. tad'au cokali ta d'au d'an madaidai cin naman ta kai bakin ta. ido ta waro cin yaji ya gauraye mata baki, tana kokarin fito da shi Aunty tace "Maza ci kar ki fito da shi." da kyar ta tauna ta had'iye da kyar tana yarfe hannu da kwab'e fuska "Ammie yaji ni dai na ko shi." "Aa Feeryal d'an kara ko kad'an ne." "Ammie da yaji sosai fa." "Eh nasani Feeryal kad'an zaki kara." da kyar ta lallab'a ta taci yanka uku har tana hawaye, Aunty ta ce to ta bari taci cake d'in ta, ta barta nan tatafi domin yin sallah. tana gamawa ta mike taje bayi ta wanko hannnu ta fito. ido ta ware cike da murnar ganin su, sai kuma ta gwab'e fuska. Chuchu da Chulu suka bita da murmushi. ta karaso ta zauna bakin gado in da suke zaune tana cigaba da kwab'e fuska. Chuchu ta dafa kafad'ar ta tana cewa "Laifin me mukayi ake fushi da mu?." baki ta cuno tayi raurau da ido sannan ta ce "Ba kunce zaku taimake ni idan zaiyi min mugunta ba, amma ai baku zo ba." Chulu ta dafa d'aya gefen kafad'ar ta tace "Tuba muke a wannan lokaci bamu isa mu kawo kanmu gareki ba, ko da muka ganki cikin tashin hankali shugaba ya kwab'e mu da sake waiwayan ki, dan aiwatar da hakan zunubi ne a gare mu, har idan kina tare da Garkuwar." raurau tayi da ido tuno da zillar data sha jiya a hannunsa ta ce "Shifa mugu ne bayi da imani kuma baya jin dan Allah." murmushi sukayi mata kana suka sako mata wata hirar. ko da Aunty ta shigo taga tana magana ita kad'ai fita tayi ta bata guri. sai da sukaji an shiga sallar isha kafin suka tafi. itama ta mike taje ta gabatar da sallah. bayan tayi shafa'i da wuturi tayi addu'a kana ta mike ta nad'e sallayar tare da cire hijab d'in ta aje su. tana kokarin zama aka turo kofar ta d'ago tana fad'in "Ammie.." da sauri ta had'iye abun da take shirin fad'a ganin shi ne, tayi baya da sauri tana binsa da kallon tsoro. ya tako a hankali har zuwa gaban ta, kana ya mika hannu ya janyo ta jikin sa. idanunsa dake rikitata ya zuba mata yana rike da ita batare da ya saketa ba, ya kai d'aya hannun sa kan goshinta ya gangara zuwa wuyan ta. zafin jikin ya sauka sosai. ya cire hannunsa a wuyanta ya zura cikin aljuhunsa, dad'a mannata ya yi da jikinsa, kana yayi kasa da hannunsa ya kamo kasan rigarta ya yi sama da shi. da sauri tayi kokarin janye jikinta kirjinta na bugawa, ya dad'a mannata da kyau a jikinsa ya zagaye ta da hannayen sa, sannan ya d'an ja wandon jikinta ya soka mata allurar. kara ta kwalla tare da kankameshi tana cusa fuskanta cikin kirjinsa. bata sammaci allurar ba dan bata ko gani a hannunsa ba. Aunty ta sako kai da sauri cikin d'akin jiyo ihun ta, ganin sa rungume da ita, ta juya da sauri tayi baya bata bari ya ganta ba, sam bata san da shigowar sa ba. a hankali ya zare allurar yana mulmula gurin. lamo tayi a jikinsa tana jan sheshsheka hawaye na gangara, tana jiyo bugun zuciyarsa da sauri-sauri. a hankali take shakar kamshin dake fita da kirjinsa, gyara kanta tayi tana dad'a manna fuskarta da kirjinsa. tana jin wani d'umi yana rasata har tana lumshe idanu tana jin wani bacci nason d'aukarta. kamar an zabure ta ta zare jikinta ta matsa gefe tana kwab'e fuska da cuno kyakkyawan lips d'in ta gaba. bayan hannunta ta kai ta na share hawayen fuskanta, tana mai dad'a cuno baki gaba, tana kuma jan shashsheka. a sannu ya juya yafice a d'akin, ta zube bakin gado tana jin wani sanyi na shigarta, da sauri ta kwanta taja bargo ta rufe jikinta. Bayan fitarsa Aunty ta shigo idanunta a lumshe bacci na son d'aukar ta. ta bud'e lumsassun idanunta tana wani kwab'e fuska kamar zatayi kuka ta ke fad'in "Ammie kice ya daina min allura bana so akwai zafi." Aunty tayi murmushi tare da shafa kanta ta ce "In ban da abinki 'yammatan Ammie ai sauki ake son sama miki, ke ya kika ji karfin jikin ki, na yanzu da d'azu kafin ayi miki na farko, kiyi hakuri in kika sami sauki ai baza'a miki ba, ana yi ne don lafiyar ki." "Ammie akwai zafi fa." ta fad'a murya a shagwab'e. Aunty ta kuma shafa kanta ta ce "Ai zafi shi ke cire zafi, idan kin warke shike nan, ke dai ki daure." lumshe idanun takuma yi da take jin su suna shirin rufewa da kansu, allurar yafara tasiri a jikinta. ai kuwa take bacci ya d'auke ta. Aunty ta fice ta ja mata kofar bayan ta tofe ta da addu'o'i. Kwana uku ya d'auka yake shigowa yi mata allura sau biyu a rana. duk sanda yazo da kuka ake karewa, idan ya shammaceta sai dai taji shigar allura jikinta, idan kuma ta ankare haka zai matseta sai ya mata. sannan ya saketa yayi tafiyarsa. zuwa lokacin jikin ta ya warware sosai. tun da yayi kwanaki uku yana shigowa yi mata allura kuwa bai kara shigowa ba. har ta cika sati guda a sashin Aunty. a ranar da ta cika satin ya shigo da daddare, suna tare da Aunty, fitowarta daga wanka kenan, tana zaune a kan gado d'aure da towel, tana cin cake d'in da Aunty ta kawo mata. Aunty na ganin sa ta mike ta fita bayan ta amsa gaisuwar da ya mata, kansa a kasa. Feeryal ko fuska ta kwab'e tana kokarin zamowa bakin gado tagudu taji ya ruko hannunta. ya maida ita. murya na rawa ta ce "Ni bana so kar kayi min allura." "Ki natsu na gani idan ba haka ba allurai goma zan baki yanzu." yayi maganar yana gimtse fuska. yana tsaye daga bakin gadon ya turata ta kwanta da baya. kana ya sa hannu guda yad'an danna ta ta inda bazata iya tashi ba, d'aya hannunsa kuma ya kamo kasan towel d'in jikinta yayi sama da shi. wani irin zabura tayi, da sauri ya kuma danneta yana fad'in "Wait, don't argue with me." ido ta waro da karfi ta rirrike hannunsa tana fad'in. "Aa Sahab dan Allah karka yi min wayyo Ammieee." ta karasa da kiran Aunty da karfi. yatsa ya d'aura kan lips d'in sa tare gimtse fuska sosai murya ba wasa ya furta "Shut up Stupid!." hannu takai ta to she bakin ta jikinta na rawa ta rumtse idanunta da karfi tana jin yadda yadad'a rirriketa yake ware kafafunta. ya kunna flash d'in wayarsa ya haska hole d'in ta. d'inkin yayi kyau saura kad'an gurin yagama warkewa. da sauri ya janye idanunsa da yake jin suna wani irin fisga numfashin sa yana fita da sauri-sauri. ya ja towel d'in ya rufe gurin. kana ya juya ya fice da sauri. tana jin fitarsa ta juya takifa fuskarta jikin katifa takasa iya bud'e idanunta bare ta mike......! Tun da yazo yaga d'inkin bai kara zuwa ba. ranar da ta cika kwanan goma Daddy ya umurci Aunty ta mai da ita d'akin ta. tun da Feeryal ta sami labari hankalin ta ya tashi. tayi ta kuka tana fad'in ita bazata koma ba. Aunty ta sata gaba tayi ta rarrashi. da misalin karfe 8 na dare Aunty ta sako ta gaba bayan ta sha fama da rarrashi. ta kaita har d'akin ta, da kyar Aunty ta zame jiki ta koma nata sashin, dan kuka Feeryal ta saka mata, shigowar su bedroom d'in ta. gaba d'aya d'akin mugun tsoro ya bata, dan nan take ta tuna da irin azabar da ta sha a cikin sa. ta rab'e bakin gado ta rakub'e guri guda, ta rumtse idanunta da karfi bata son ta rika tunawa da abun da ya faru. Motar Abdulrahim ne yayi hon a babban get d'in gidan. security suka bud'e masa, yana sako hancin motar ciki kiran Mommy na shigowa wayarsa. dan haka a babban parking lot d'in gidan ya paka motar ya fito ya nufi sashin ta. yana shiga ko zama bata bari yayi ba, ta rufe shi da bala'i "Nayima zuru na zuba ma ido naga gudun ruwan ka kai bakasan zuru ba ko, tome kake jira har yanzu baka saki yarinyar can ba, an mai da maka ita yau sabo da har yanzu burinsu bai cika ba, an maida ita ta karasa aikin da bata kammala ba, bokan su ya basu sa'a, sai sun ga bayanka kafin su hakura, to ni ce nan na haife ka, wato ni ban isa da kai ba ban isa nace ma ga abun da yakamata kayi ba, uban ka ne kad'ai ya isa ya saka ya hanaka, ni uwar data rike cikin ka tsowon wantinni tara, nayi fad'i tashi babu kalar wahalar da ban sha a rike cikinka zuwa haihuwar ka da rainon ka har ka mallaki hankalin kanka ba, amma ni ce na zamo banza ban isa na tsarama rayuwar da ta kamata da kai ba, sai ka bijere min, sabo da ban isa da kai ba, na haifawa Hajiya Fatima da mayyar aljanar ruwa kai, wato duk abun da na fad'a ma kan yarinyar nan baka ji ba sai da ka kusance ta, wani jaraba ne zai kai ka ga wannan yarinyar?, to wlh ina mai tabbatar maka ni banshirya had'a jini da aljanu ba, tun da jarabarta ya kamaka tun marmaza kaje ka yi mata implant wlh bazaka tab'a had'a jini da ita ba, sai nabi ta inda Hajiya Fatima ta bi na karya duk asirin da ta maka, bazata mallake ubanka ta mallakeka ba, ban haifa mata kai ba wlh, tun marmaza kaje ka mata implant, idan kuma bakayi abun da nace ba to ban yafe ba duniya da lahira." yana tsaye ya kalmashe hannu a kirji, bai furta ko kalma d'aya ba, ganin ta gama maganar ta yajuya ya fita. yana jiyo ta tana kuma fad'in "Ni dai na gaya maka idan bakayi abun da nace ba, Allah ya isa ban yafe ba, yanzu kaje kayi mata idan ka bari gari ya waye ma ban yafe ba, kaji na gaya maka ke nan." Yana shiga Bedroom d'in sa ya rage kayan jikin sa, ya shige bathroom yayi wanka yafito ya saka gajeren wando da singlet ya haye gado. ya janyo laptop nasa. 11 ya rufe laptop d'in yayi addu'a ya kwanta. idanunsa a lumshe maganganun Mommy suka shiga amo cikin kwakwalwa da kunnuwan sa. gefen lips d'in sa ya taune, kana ya mike zaune ya zamo bakin gadon, yaja drowa yad'an bincika yad'au abun da yake bukata ya fito ya nufi gefen ta. a hankali ya turo kofar, tana rakub'e a haka bacci ya d'auke ta. a sannu ya tako cikin d'akin, ya iso bakin gadon. ido ya d'an zuba mata idanunta a lumshe tana sauke numfashi a hankali, sai dai da kaga baccin zakasan a cikin tsoro tayi shi. tsayuwar sa ya gyara sannun ya d'an rankwafo kanta, yad'an jan rigarta batare da yaja wandon baccin jikin ta kasa ba ya nitsa allurar dake rike a hannunsa ta saman wandon ta. wani irin zabura tayi yayi saurin matse suwan allurar a jikin ta kana ya zare. hannu takai ta dafe gefen mazaunnan ta tana ja da baya tare da binsa da kallon tsoro, da kyawawan idanunta da suka cika tab da kwalla har suna walkiya. idanunsa a kanta gaba d'aya ta daburce sai yarfe hannu take, d'aya hannunta kuma na dafe da inda ya mata allurar. kai ya d'auke yana mai gimtse fuska, kana ya juya ya fice a dakin. yana fita ta mike da sauri ta duro a gadon wani irin jiri me kamada bacci taji ya d'ibeta, ba shiri ta koma ta zube kan gado kafafunta yana rito a kasa, a take idanunta ya rufe bacci ya yi gaba da ita. 20min da faruwan haka ya shigo. ya gyara mata kwanciyarta kana ya zauna bakin gadon, yaja hannun rigarta zuwa can saman kafad'ar ta, sannan ya mata allura a in da ya dace daya sa mata implant d'in, mintuna kalilan ya d'auke sa ya saka mata sannan ya kwashi abubuwan da yayi amfani da su ya fita yaja mata kofar. Daddy da Abbie da Dad ne zau ne a parlour Hajiya. Daddy na rike da waya a kunnen sa yana magana "Kun bincika ko wani club da hotel baya can?." daga cikin wayar akace "Allah ya taimaka babu hotel da club d'in da babu bincika ba a garinnan baya nan, amma mun dad'a fad'ad'a bincike dan mu gano ko ya sallaka ne yafita a garinnan ko wajen kasar nan, a bamu daga nan zuwa fad'uwar rana zamu gano inda yake." Daddy ya jinjina kai yana kashe wayar. Hajiya data zuba masa ido tana son taji shin an ga Zaraddin d'in ne ta ce "An gano in da yaje?." Daddy ya ce "Aa ana dai kan bincike." Hajiya ta ce "Yanzu shi wannan yaro Zaraddin ya kyauta wa kansa ke nan, yatafi mil ya b'ata shiru babu waiwayan gida, ba gara shima ayi masa auren ba kawai a huta, amma ace yatafi kwana da kwanaki, baka tunanin ma kana da iyaye wani hali zasu shiga idan suka nemeka suka rasa, yaran yanzu da rashin tausayin iyaye yayi musu katutu, 'ya'yan da dako layi aka zana aka ce kada ka ketare baka isa ka ketare ba, Shamsuddin ya gaya min wai har giya ya fara sha, a cikin gidan nan ace wai an sami mashayin giya, wani irin musifa ce wannan iye, duk ya gama karad'e gari da shaye-shaye da biye-biyen matan banza, ana samo shi ku had'ashi aure da Saddiqa, itama ranar Bilkisu take fad'a min wani yana zuwa d'aukar ta, to kafin su cigaba da shafa wa gidan nan bakin fenti gara a had'a su aure kawai a huta." Dad ya ce "Wlh Hajiya narasa yadda zanyi da yaron nan, duk abun da zan fad'a masa bashi zai sa yaji ba, so yake mu yafe shi mu kore shi cikin 'ya'yan mu." da sauri Daddy ya ce "Korin shi a jikin mu bashi ne samun maslaha ba, tamkar mun bashi tiket na dad'a gurb'acewa ne, mu jashi a ajiki mu nuna masa abinda yake yi ba dai-dai bane, Allah zai taimake mu ya shirya mana su, abun da Hajiya ta ce shine kawai za'ayi, idan ya dawo za'a d'aura musu aure da Saddiqa insha'allah hakan zai zamo silar shiryuwan su duka." Abbieh ya jinjina kai ya ce "Haka ne dama duk musulmi mai imani, Allah sai ya jarafcesa, ta hanyar dukiya ko 'ya'ya ko mata ko lafiyar sa, wannan jarabawar mu ce Allah ya bamu ikon cin jarabawa, ya shiryar mana zuri'a baki d'aya." duk suka amsa da amin amin. taro ya watse Dad ya nufi gefen sa, yana sakar zuci, ga dukkan alamu dai zuciyarsa abu biyu take karonto masa yarda da had'a auren, dakuma son bijirewa yana tunanin kada had'in ya ruguje masa shirinsa. Ko da ya sanarwa Mom abun da ke faruwa, Mom tayi tsalle ta dire ta ce wlh ba dai a had'a Zaraddin da 'yar da aka zubar wa ciki ba. labari ya isarwa Umma Karima ta niko garin ta tayiyo sashin Mom. yau anga Mom da Umma Karima a rana dan kuwa fad'a sukayi har da fad'e-fad'e da tone-tone da yiwa juna gori. Hajiya kuwa ta ce in zasu kashe kansu Zaraddin na dawowa za'a d'aura mishi aure Saddiqa. Tun da Feeryal ta dawo Aunty ke turo musu da abinci, wajen satin ta guda kenan da dawowa. bata sashi a idanunta ba, tun a ranar da ta dawo ya shigo ya yi mata allura. tana daga cikin bedroom wani sa'in zata jiyo motsin sa ya shigo d'ibar abinci da Sudan tea d'in sa. hakan kuwa ya mata dad'i har ta d'an saki jikinta, kullum tana tare da kawayen ta Chuchu da Chulu. Miemie ma tana shigowa jifa-jifa. Feeryal na d'aki tajiyo muryar Miemie da gudu ta fito ta rungume ta tana fad'in "Oyoyo Miemie shine ina jiya baki zo ba." ta janye tana tura baki. Miemie ta zauna kan kujera tana harar Feeryal da fad'in "Ko yaushe zaki fahimci ke ma mata ce oho, gata can wancan matar tasa naganta tafito yi masa rakiya zai fita, sai wani mannuwa da shi take, ke kuma gaki nan sai dai ki shiga ki kulle kanki a d'aki, bazaki tsaya ki kula da mijin ki kinuna masa soyayya ba, kin fita komai da komai kin tsaya wasa, sai kin zamo 'yar kallo ai." baki Feeryal ta tab'e ta zauna kan hanun kujera ta ce "To ni na ce miki ina son yayan ku ne bare ma ya dame ni, kinga ita da take son sa ai ta damu da shi." "Ai wlh kinyi asara Feeryal, ke har zakice bakya son Ya Abdulrahim ai Ya Abdulrahim abun so ne, in ni ce na sami miji kamar Ya Abdurrahim na rantse rigimar da zanyi ma bazai fad'u ba, itama da take kinibibin ai dan tasan wani irin miji take aure, Murad d'ina ma kenan da bai kai ko kwatan Ya Abdurrahim ba nake tattalashi bare kuma had'ad'd'en miji irin mijin ki, in nice da miji kamar Ya Abdurrahim na rantse za'a sha kallo." Feeryal dai baki tab'e tana cewa "Ni Miemie ba wannan ba so nake kirakani gyaran gashi gobe." Miemie ta waro ido ta ce "Wa ni rufa min asiri kisa mijin ki ya kai ki, in kuma baki san yadda zakiyi ki tarairaye shi ya kai ki ba sai kiyi ta zama." baki Feeryal ta rike ta ce "Shine zai kai ni?." "Ke ai bansan yaushe zaki shigo birni ba, Allah ya ganar min da ke." dariya Feeryal tayi ta ce "Da a kauye nake?." "Kusan hakan ai." cewar Miemie tana hararar ta, ta mike tana fad'in "Ni na tafi ma, bazan sake zuwa ba idan baki gyara kinsan ke matar Dr AA FIYA bace." ita dai da murmushi ta bita... Tun da aka maida Feeryal d'akin ta Umma Karima bata zauna ba, tana ta kai kawo a gurin bokanta, har yau da Feeryal ta cika watanni biyu da dawowa. hakan kuwa yayi dai-dai da lokacin tafiya umura, masu niyya duk an tafi ciki kuwa harda Daddy. bayan tafiyar Daddy da kwana biyu, Umma Karima tayi sammakon tafiya gurin bokan ta. koda ta dawo sashin Mommy ta zarce. ganin yadda ta fad'o parlour'n Mommy ta mike zumbur tana fad'in "Yaya dai Hajiya Karima lafiya?." kirji ta buga ta ce "Ina ko lafiya gurin wani malami na fito yanzun nan, yagaya min wani magana mai tada hankali, wlh Hajiya Halima idan baki farka daga nannauyar baccin nan da kike ba, ana daf da shafe ki ke da d'an ki, ya ce kwana biyu ya rage wa d'anki a gama da shi har abada, san nan a waiwayo kanki, ni dai na isar da sako na, zab'i ya rage naki, idan kin so ki barsu su ga bayan shi sannan su juyo kanki, kwana biyu ya rage muku." Mommy ta ce "Tabd'i jam! Hajiya Fatima kinyi kad'an yanzu zan nuna miki ni na haifi Abdulrahim." ta juya fuuu sai sashin Abdulrahim, kai tsaye gefen Feeryal tawuce tun kan ta karaso ciki ta ke fad'in "Ina kike fito nan aljanar ruwa, aje a kare rayuwa a in da aka fito, d'ana yafi karfin ki narantse da Allah yau sai kin bar sashin nan, yau zama da d'ana ya kare miki." Mommy ta karaso ta bubbuga kofar bedroom d'in ta da karfi tana fad'in "Fito munafuka yau karshen makircin ku ya zo, sai dai kibi wani sarkin ba dai d'anaba wlh." Feeryal jiki na rawa ta fito. Mommy ta bita da kallon banza ta ce "Tattara inaki-inaki yau bazaki sake kwanan sashin nan ba, munafukar Allah ta'ala yau kulle-kullen ku ya kare yau zakibar sashin nan." Abdulrahim da ke kokarin shigowa gefen nata cikin shirin tafiya asibiti, yajiyo muryar Mommy yana karasowa Mommy ta juyo kansa "Yauwa dama daga nan gurin ka zanyi, na rantse maka da Allah yau yarinyar nan bazata kara kwana sashin nan ba sai ka saketa." Mommy ta gyara tsayuwar ta da kyau sannan ta ce "Abdulrahim!." ta kira sunan sa cikin kakkausar murya. ya d'ago ya kalleta, ta ce "Yanzu yanzun nan umurni nake baka bana so ka kara minti biyu ka rubuta mata takardan saki yanzu ka bata! Abdulrahim na ce ka saketa ko na tsine maka!!."." kasa yayi da kansa yana damke side bag d'in system nashi dake sakale a bayan sa gefen kafad'ar sa. rumtse idanunsa yayi da karfi jin kalamar Mommy na karshe yana shirin tarwasa kwakwalwarsa. "Zaka saketa ne ko sai na sine maka!." Mommy ta kuma jifansa da kalmar. da karfi ya bud'e idanunsa da suka rine sukayi jajir nan take. jakar ya sauke daga bayan sa jininsa na wani irin tafarfasa, jijiyoyin kansa zuwa na hanayensa suka mike sukayi rad'a-rad'a. ya bud'e jakar ya ciro takarda da biro hannunsa na kakkarwa ya d'aura biron kan takardan ya rubuta ya d'ago, yayi taku biyu yazo gaban Feeryal dake tsaye ta toshe bakinta da tafin hannunta, jikin ta na kyarma hawaye na zuba a idon ta, lamarin ya bala'in tsorata ta. jajayen idanunsa ya zuba mata tare da mika mata takardan. ta ciro hannunta dake toshe da bakin ta ta karb'a. da sauri ya juya yana gyara rukon jakansa ya fice daga parlour'n. Mommy ta ce "Tom kama hanya kiyi gaba bake ba d'ana yanzu, mayya aljanar banza, burinku bazai cika ba." Mommy ta sata gaba ta kad'ata tayi sashin Aunty.......! Aunty dake zaune a parlour ta mike zumbur ta taro Feeryal da ta shigo da gudu tana waigen bayan ta. hankali tashe Aunty take fad'in "Ke Feeryal mene ne kina lafiyar ki kuwa?." rirrike Aunty tayi gam tana fad'in "Ammie Mommy ce." sai kuma ta sake ta tana kuma juyawa ta kalli kofa, ganin bata biyo ta nan ba ta sauke numfashi. Aunty tace "Mommy kuma Hajiya Halima ce ta biyo ki to a dalilin me?." ta kardan ta mika mata ta ce "Ammie ya sake ni ita ta ce Sahab ya sake ni." wani irin girgiza Aunty tayi da jin abun da Feeryal d'in ke fad'a, hannu na rawa ta karb'i takardan tana cewa "Innalillahi wa innailaihirraji'un saki kuma!." Feeryal ta gyad'a kai. Aunty gaba d'aya ta rud'e takasa ko da iya bud'e takardan sai rikeshi da tayi gam cikin hannunta hannun na rawa. sai ambaton sunan Allah take. Feeryal ko wucewa cikin bedroom d'in ta na side d'in tayi, tana mamakin ganin yadda Aunty ta rud'e gaba d'aya ita fa dama ba sakin bane ya razanata, ganin yadda Mommy take masifa ce ya razana ta tana tsoron kada ta bigeta. ta shige d'aki tayi kwanciyar ta hankali kwance. Kan kace me gidan ya d'auki zancen sakin Feeryal. Umma karima tayi tsalle tayi murna tashigo sashin Mommy da farincikin ta tana fad'in "Yau kin nunawa Hajiya Fatima iyakar ta, yau kinyi abun da ya dace, har yaushe dama zaki cigaba da zuba ido d'anki ya salwanta, gara da kika nuna mata ke kika haifi Abdulrahim kuma kina da ikon sashi duk abun da kika so da hanashi, an yadda kwallon mangwaro an huta da kuda, sai susan in da dare ya yi musu, ana ji ana gani a zalinci yaro a had'a shi da aljanar ruwa masu tsafe-tsafe haba dan Allah." Mommy ta ce "Ai yanzu kam ya kare har naji hankali na ya kwanta, kai Hajiya Karima nagode miki, wlh badun taimako da sani a hanya da kike ba da ban san ya zan yi ba, yan zu badun kin je kin jiyo wannan labarin ba, da sai dai aji mutuwarsa ace haka Allah ya hukunta, daga nan nima na bakwanci lahira." Umma karima tayi wani dariyar makirci tana cewa "Kai haba Hajiya Halima ai babu godiya sakanin mu, ni masoyiyar ki ce ta hakika shekara nawa muna tare mun zamo abu guda, bazan so ganin abun da zai cutar dake ko yayan mu ba, shi yasa tun farko banso had'ata aure da nagartaccen yaro irin Abdulrahim ba." "Yanzu kam ai zance ya kare suje can su karaci tsiyar su, badai da jinina ba wlh." cewar Mommy tana buga cinya.. Umma karima ta mike tana fad'in "Ah to ai gara da kika ankare tun kafin lokaci ya kure miki, ni bari na je dan dole na kaiwa malamin nan labari, nayi masa tukuici na musamman, dan ya taimake mu ya ankarar da mu tun kafin lokaci ya kure." Mommy ta ce "D'an jirani ina zuwa." ta shige d'aki ta fito da d'aurin kud'i 'yan dubu-dubu da suka kai guda d'ari ta damka mata ta ce "Ga wannan ki basa kiyi masa godiya dan Allah." Umma karima ta karb'a tana cewa "Ai ni ma ko dole na kara masa bari naje yanzu." Tana fita sashin Aunty ta zarce. Aunty na zaune a parlour tana sauraran karatun alkur'ani dake tashi a tv. Umma karima ta shigo babu ko sallama ta nimi guri ta hakimce kan kujerar da yake fuskantar ta, ta d'aga kafa ta d'aura d'aya kan d'aya, tana girgizashi tare da bin Aunty da wani kallon wulakanci. sannan ta ce "Hajiya Fatima ya gajiya ya fargaba, tun yanzu naga kinyi kwalas har kin tsare ne haka da wuri, tun bakiga karshen wasan ba, bakiga ko mai ba muzuba mugani, ki dakance ni ina kan zuwa ta kanki." tana kaiwa nan ta mike ta nufi kofar fita daga parlour'n. Aunty tabi bayanta da kallo tana shirin fita daga parlour'n Aunty ta ce "Shi aure da kike gani iko ne na Allah dan abune mai rai, da rayuwar sa da mutuwar sa duk daga Allah suke, Allah ne kad'ai keyin yadda yaso da shi ba d'an mutum ba, ina sauraran ki Hajiya Karima!." Umma karima tayi wani dariyar rashin mutunci, kana ta kad'a kai tayi waje. Daddy na Saudi ya sami labarin, Aunty kam taki gaya masa da ma ta ce sai ya dawo, Ajmaal ne ya sanar masa da abunda ke faruwa, Daddy yayi masifa fari yayi baki, ya kira Abdulrahim ya yi masa kaca-kaca ya nuna masa b'acin ransa da bai tab'a gani ba. shi dai bai ce masa kala ba har ya kashe wayar. ko da Daddy ya kira Mommy kalmar da ya iya fad'a mata ke nan "Kin kyauta Hajiya Halima." daga nan bai kara cewa komai ba ya kashe wayarsa. Kwana uku da faruwar lamarin, kafin 'yan Abuja suka sami labarin. Abba ransa ya b'aci matuka ya kira Daddy ya ce zai tura a d'auko Feeryal bazataci gaba da zama a gidan ba, tun da suka kasa iya riketa suka maida ta karamar bazawara. Daddy ya yi ta bashi hakuri, ya ce idan ya dawo gida ko mai zai dai-dai ta. Abba ya tire yace sam yau za'a sata a jirgi a kawo ta Abuja shi zai nima mata mijin da zai iya riketa. Daddy bazai ja da Abba ba a matsayin sa na sirikinsa haka yabar zancen akan sai ya dawo. a ranar kuwa Abba ya sa aka shirya mata tafiya Abuja. Feeryal tana ta murna zataje taga Hajja Umma da Maryam da suke ta waya da ita tun da safe, dan Maryam d'in tana gida, anyi posting d'in inspector Nasir ogun State kuma tana da tsohon ciki, shi ne ta dawo gida sai ta haihu kafin ta koma. Sai da a kazo d'aukar ta kafin jikin ta yayi sanyi ganin zata rabu da Ammie'n ta, har da kukan ta. duk da Aunty taji ba dad'i rabuwar su amma tasan zata sami saukin maganganun da ke kai kawo a cikin gidan. Karfe 12 na rana motan gidan Alhaji Tahir Abbas ya isa airport d'aukar Feeryal. Hajja Umma da Maryam suna tsaye a farfajiyar gidan suna jiran isowar ta. suna isowa tun kan motar ta paka suka yiyo gurin motar suna fad'in "Oyoyo Feeryal." Feeryal ta fito cikin farinciki suka rungume juna. ta bud'e baki tana kallon Maryam da katon cikin ta, "Laa Aunty Maryam dama kin kusa haihuwa ne?." ta fad'a da mamaki tana rike hab'a da waro ido kan cikin tana dariya. Maryam tayi dariya taja hannunta, sukayi ciki Hajja Umma tana ta zolayar ta... Ranar har dare suka kai suna hirar yaushe gamo. da daddare suna kwance a dakin su na da, Maryam tana manne da waya tana waya da Inspector Nasir. ta mikawa Feeryal wayar da Nasir ya ce a bata su gaisa, dan tun tasowarta ya sami labari daga matar tasa. Feeryal takarb'a ta gaishe shi a takaice ta mika wa Maryam wayar. Inspector Nasir yayi dariya jin tayi saurin mikawa Maryam wayar, ya ce "Wai har yanzu mutumiyar a haka take dai bata sauya ba, kamar mai jin tsoron magana, ni dai daga yau kullum zanrika tuni kada wani yazo ya kuma mana shigar sauri, dan har gobe Major Sadam yana son ta, bazai zo ba har sai tayi idda, in Allah ya yarda bayan idda da sati za'a d'aura auren nan, ke dai kiyi ta mana fadanci." Maryam ta ce "Tom Allah ya nuna mana, amma ai za'a barta ta huta tukun, daga yin idda sai aure kuma ai yayi wuri da yawa." da sauri Nasir ya ce "Aa wife kar muyi haka dan Allah wannan karon ki mara mana baya kin fi kowa sanin halin da Major Sadam ya shiga a lokacin da ya rasa ta, dan Allah ki taimaka mana." numfashi ta sauke ta kalli Feeryal dake kwance tana buga game a wayarta ta ce "Duk da yarinya ce har yanzu amma addini ya bata dama a wannan karon ta yi zab'i da kanta, sannan iyaye su taimaka mata wajen duba ingancin zab'in nata, idan har Sadam yana cikin kundin kaddarar ta zai aure ta." "Wife auren Feeryal fa duka-duka wata biyu da kwanaki ne, har yanzu iyaye suna da damar kuma zab'ar mata miji, na tabbata idan Abba ya kawo mata Sadam a matsayin miji bazata ki ba, dan haka da wuri zamuzo mu sami Abba Major Sadam zai rike Feeryal ruko bana wasa ba dan yana sonta." "Uhum a dai bari lokacin yayi ni dai nafi son a barta, tazab'i wanda ranta ya kwanta da shi kar a dawo gidan jiya." ya ce "Hmmm Wife ke dai ki bamu gudumawa wajen fahimtar da ita irin son da Sadam ya ke mata, yanzu ya baby na yake." shafa cikin tayi ta ce "Gashinan sai motsi yake." "Had'a ni da shi naji motsin sa." ta zaro wayar ta d'aura kan cikinta, kiss yayi wa cikin ta waya yana fad'in "Muna maraba da zuwan ka abar kauna." ta zaro wayar ta kai kunnenta tana fad'in "Ni na matsu ya fito na huta." "Saura kad'an ai EDD ya cika, insha'allah bazaki wuce EDD ki ba sai kiga ma a daren nan in Allah ya yi ikon sa, ki haihu, in kin wuce ma bazaki kai kwana goma nan gaba ba, saura 6 days fa." ta ce "Ni dai kayi min addu'a Allah ya kawo min da sauki." sun jima sosai suna waya Feeryal kam tuni tayi bacci. Washegari Abba Hajja Umma Maryam da Feeryal duk suna kan dinning, suna breakfast. Hajja Umma ta rike baki ganin abun da Feeryal ta maida hankali kan cinsa, ta ce "Wato dai har yanzu hali na nan, shi yasa baki karu ba jikinnan nanan kamar tumatur." murmushi tayi tana kai loman cake bakinta. Abba ya yi dariya ya ce "Ta karu mana ke bakiga takara girma ba, ai dole ma na kara sadaki, tun da shi wancan ya kasa iya rikewa." dariya tayi tana d'agawa Hajja Umma gira. Hajja Umma ta yamutsa fuska tana fad'in "Ahaf ni na dad'e ina cin moriyar." da wasa da dariya suka watse a kan dinning d'in... Bayan kwana biyar Maryam ta tashi da nakuda, nan da nan aka garzaya da ita asibiti. cikin ikon Allah ta suntulo d'anta na miji. zo kaga murna gurin su Hajja Umma, Feeryal baki yakasa rufuwa, ana fitowa da baby'n ita tariga kowa karb'a. tana kallon yaron da ya mugun burge ta, sai hotuna take musu. takira Aunty video call, Aunty tayi murnar ganin sabon baby. Inspector Nasir da ya kira wayar Maryam video call yana hannunta ta d'aga. ta nuna masa d'ansa kamar yasa hannu ta cikin wayar ya d'auke shi, yayi ta murna yana kissing d'in sa ta waya. da kyar ta baiwa Hajja Umma shi. ko minti goma bata bari yayi ba ta kuma karb'ar sa. tuni asibitin ya soma cika da 'yan'uwan Inspection Nasir dana su Abba, da yamma aka sallame su dan lafiya lau ta sauka, ita lafiya jaririn ma lafiya. sun fito daga cikin asibitin ana kokarin shiga mota Major Sadam ya iso asibitin. ya paka motarsa ya fito. cikin girmamawa yake gaida Hajja Umma da sauran mutanen, kana ya juya ga mai jego cike da farin ciki yake fad'in "Sannu da kokari muna godiya da samar mana baby." Maryam tayi murmushi. Hajja Umma ta dunguri Feeryal dake rumgume da yaron ta ce "Mika masa d'an nasu ya gani." a hankali ta taka zuwa in da yake ta mika masa yaron, ya mika hannu ya karb'e shi idanunsa a kan ta. kaucewa tayi gefe ta tsaya dan kallon da yake mata yayi mata yawa. motoci biyu ne a gurin ga mutane kuma da yawa, ya ce wa Hajja Umma su shigo motarsa ya karasa da su gida. mejego Maryam da Hajja Umma suka shiga gidan baya, ya tako gaban Feeryal ya mika mata yaron yana fad'in "Muje Madam." tana tsaye har ya shige mator sai da Hajja Umma ta leko ta ce "Shigo mu tafi mana Feeryal." ta tako a hankali tana kokarin wucewa in da su Hajja Umma suke ya bud'e mata gefen gaba, ya ce "Shigo nan." a sannu taja kafarta ta shige motar ta zauna, tana gyara rukon jaririn. ya fita daga mazaunin sa ya zaga ya rufe mata kofar, kana ya dawo mazaunin sa ya ja motar suka nufi gida... suna isa tayi saurin fita ta nufi ciki.. Da Feeryal ake jegon dan kullum tana like da jariri, ana gobe suna Aunty ta zo. Feeryal tayi ta murna. ranar suna akayi suna nagani na fad'a, iyayen Inspector Nasir sun nuna bajin ta kwarai da gaske, dan ba karamin kaya sukayiwa mai jego da d'an ta ba. bayan suna da kwana biyu Aunty ta koma... haka rayuwa yaci gana da tafi, jego dai da Feeryal akeyi.. Ranar da Maryam tayi arba'in, da kwana biyu suka shirya da Feeryal zuwa kasuwa. direba ne zai kaisu suka fito, Feeryal na rike da jaririn daya ciki sunan baban Nasir ana ce masa Aiman. direba yajasu zuwa kasuwa. suna tsakiya da yin sayayya Feeryal ta rumtse idanunta da karfi jin yadda kanta yayi wani irin masifaffen tsarawa. sigar jikinta ya tashi. da sauri ta bud'e idanunta jin wani irin sauti mai gauraye da maganganu na tashi a can cikin kunnuwan ta. ta ware idanun nata kan wasu samaruka uku dake tsaye gefe suna duba kaya, da karfi ta kankame Aiman dake rike a hannunta duk suka juyo suna kallon ta, sikar jikinta yakuma tashi tana jin sautin na dad'a karuwa cikin kunnuwanta, jikinta ya d'auki b'ari gaba ki d'aya jikin ta kyarma yake. dafa Maryam tayi cikin mashahuriyar tsoro ta ce "Aunty Maryam kiga wad'an can suna kallo na, zo mu tafi gida." Maryam ta juyo ta ce "Ina suke Feeryal." da hannu tayi mata nuni ta ce "Gasu can Aunty Maryam zo mu tafi!." tayi maganar cikin matukar tashin hankali, jikin ta na kyarma. Maryam ta yi saurin karb'ar Aiman dake shirin fad'uwa a hannunta ta ce "Ni ban ga kowa ba ai babu mai kallonki kowa harkar gaban sa ya ke, ki natsu mana Feeryal." baya tashiga ja idonta a kansu, dai-dai kafad'un su take ganin wani jan haske kamar wutan kendir ke ci a gurin. kamar yadda suma kuke kallon dai-dai saitin goshin ta da wani haske ke fita da kad'an kad'an yana zagaye tsakiyar goshin nata kamar nannad'in mantega. da gudu ta juya ganin suna dumfaro in da take, tana sa gudu suka biyo ta a guje......! Babu editing Da iya karfinta take gudu bata ko kallon in da take jefa kafarta, tana waigen su tsoro tashin hankali su suka bayyana a gareta. tamkar hankalin ta zai bar jikin ta sabar tashin hankilin da take ciki. Maryam da ta biyo ta tana kiran sunanta hankali tashi, Maryam ta saka ihu ganin tasa kai zata sallaka titi, batare da tsayuwa duba titin ko jiran ababen hawa su wuce ba. karan ababen hawa kake ji suna taka burgi. jama'a sai d'aura hannu suke a kai suna salati. wani irin burki wata moyar da tayi daf da ita tayi, duk da haka sai da gaban motar ya tureta ta zube kasa. da sauri ta mike a zabure ganin sun dumfaro titin, ta karasa sallake titin da gudu a kid'ime ta yi bayan wata mota dake pake gefen titi. tab'oye jikin ta na kakkarwa. tarika rab'ewa jikin motar tana tafiya da gefe da gefe. yana zaune cikin motar gaban wani shago yana jiran Dr Imran daya shiga shopping cikin shagon. tun ihu da salatin mutane ya maida hankalin sa kan titin, sai dai sam bai lura ya gane ko wace ce ba, sai yanzu da yake kallon ta ta cijin glass d'in motar. kamar gilmawar walkiya suka ketaro titin wani igigitaccen kara ta sake ganin sun bayyana a gaban ta. da karfi cikin zafin nama ya bud'e motar, dai-dai sanda tayi baya luuu zata zube kasa ya yi saurin rukota ya janyo ta jikinsa. da karfi, hannu ta shiga nunawa tana fad'in "Gasu nan sun biyo ni, bana son ganin su ina jin tsoron su!." hannunta ya sake jikin ta ya sake gaba d'aya, idanunta ya rufe. da sauri ya d'ago yana duban in da take nuna masa, bai ga kowa ba. da sauri ya ciccib'e ta ganin hankalin mutane yafa dawowa kansu. ya bud'e mota ya shinfid'a ta a sit d'in baya, kana ya dawo mazaunin direba da karfi ya figi motar. Dr Imran daya fito da kaya niki niki a hannunsa ya bud'e baki yana kallon yadda ya figi motar. A bakin wani katafaren had'ed'd'en gida yayi hon, aka wangale mata get. yasa kai ya shige ciki, a farfajiyar gidan ya yi parking, ya bud'e ya fito da sauri kana ya bud'e gefen da take ya ciccib'o ta ya yi ciki da sauri da ita. kai tsaye bedroom ya wuce da ita ya shinfid'a ta a kan gado. kugu ya rike yana kallon fuskarta da idanunta suke a lumshe. numfashi ya fesar kana ya juya har yakai kofa zai fita, yaji ta yi wani irin gurnani. da sauri ya juyo, tayi wani irin mikewa ta fincike d'ankwalin kanta ta yamutsa gashin ta dayake a tsefe ta kuma yamutsa shi tare da girgiza kan. ta duru a gadon tana kokarin rufawa a guje. da karfi ya tako ya dawo da baya, ya damko hannunta. ihu ta kuma yi ta fizge hannunta ta d'aga kafa zata kuma sa gudu. ya kuma damko ta ya d'au ke ta da wani irin gigitaccen mari da sai da ta kife kasa. har sai da gefen bakin ta ya fidda jini. Ta d'ago tana wani irin kecewa da dariya, da wani irin murya mai fidda amon sautin muryoyi daban daban har kala uku. "Hahahahaha yau ba makawa sai mun tafi da ita, tun da muka samo ta." ta mike yayi saurin rigata isa jikin kofar, ya rufe tare da murza key ya zare key'n ya jefa cikin aljuhun wandon sa. da wata irin murya take fad'in "Tun da muka samo ta dole zamu tafi da ita, shekaru masu tarin yawa muke jiran zuwan wannan rana, tun ranar da muka sami tabbacin zuwanta duniya muka d'aura d'amarar samo ta, mun zaga duniyar nan muna niman ta, an baza mu ta ko ina dan nemo ta, tun da muka samo ta dole mu tafi da ita, mu karb'o kambun karramawa, dan mu mukayi nasarar samo ta, muna da hanyoyin fita da yawa basai ta kofar can ba." ta yi wani mikewa da karfi cikin b'acin rai ya sa mata kafa ta zube kasa. wani irin ihu gami da hargagi tayi, ta d'ago tana binsa da wani irin kallo da kwayar idanunta suka sauya isuwa wani kala na ban tsoro. mari ya d'auke ta da shi cikin fusatacciyar murya ya ce "D'auke idanun ku a kai na!." kururuwa ta sayi tare da birgima a kasa tamkar wacce aka zubawa ruwan zafi a jiki. tana fad'in "Kai bil'adama karka sake dukan mu da wannan hanun naka, mai kamada garwashi, idan ba haka ba zamuga bayan ka." bata rufa baki ba yakuma d'auketa da mari, ihu ta kuma tana birgima da maganganu barkatai da muryoyi daban-daban. ayoyin alkur'ani ya soma karantawa yana tufa mata, tuni jikin ta ya d'auki rawa tana. tana fad'in "Ka dai na kona mu ka daina kona mu, bazamu fita a jikinta ba har sai mun kaita ga sarkin bakaken aljanu, bazamuyi asarar shekara da shekaru muna neman ta mu same ta yanzu mu kasa tafiya da ita baaaa, ka dai na kona muuuuu! bazamu janye baaaaa sai mun tafi da itaaaaa!." ta zabura zata mike ya shako wuyanta tare da taka kafafunta da nashi kafan. sannan yaci gaba da tofa mata ayoyin Alkur'ani. wan da tuni jikin ta ya shiga kakkarwa, tana kokarin janye hannunsa a wuyanta ta kasa. nan da nan zufa ya shiga tsastsafo mata. ko wani hudan gashi na jikin ta, fita yake da zufa hatta daga cikin gashin kanta kuwa zufa ne ke gangarowa zuwa fuskarta. Da kyar ta iya bud'e baki cikin muryar jin azaba suke fad'in "Zamu fita zamu tafi ka dakata kada ka kashe mu, mun rantse maka zamu kauce a jikin ta." a fusace ya ce "Fita zukuyi duka a jikinta ba kaucewa ba! idan kuka sake muka kara karo da ku to na rantse muku da girman zatin Allah sai na kashe ku! kada ku sake tunanin dawowa jikin ta, idan kuka kuma sai na kashe kuuuu!!." yayi maganar cikin karaji sosai mai firgita kunnuwan duk mai saurara. kai take gyad'awa ba kakkautawa tana fad'in "Mun rantse munyi alkawari duk randa muka kara dawowa ka kashe mu, sakar mana manumfasa zamu tafi, zamu fita a jikin ta bazamu sake dawowa ba mun d'au alkawari, hannunka akwai garwashi ka sake mu zaka kashe mu, zamu fita zamu fita." ya sake mata wuya yana binta da mugun kallo, da karfi ta saki tawayen atishawa sau uku a jere jikinta ya sake ta sulale kasa. Ya mike tsaye yana jan dogon tsaki, ya gyara zaman rigarsa. ya sunkuya ya d'ago ta cak ya nufi cikin bathroom da ita. cikin bathtub ya direta, a sannu yashiga zare kayan jikinta, ya tub'e ta tsaf batare da ya cire bra da pant d'in jikin ta ba. yana tallafe da ita, yana daga wajen bathtub d'in. kana ya soma tara ruwan d'umi cikin bathtub d'in. nannauyan numfashi ta sauke jin d'umin ruwan na rasa ta, ta juya kai ta dad'a manna kanta jikin hannunsa kamar jaririya a hannun uwanta. a hankali take sauke numfashi. ido ya kurawa fuskarta bacci tayi a hannunsa. d'aya hannun nasa ya saka cikin ruwan ya d'iba ya wanke mata fuska yayi hakan har sau uku. kana a hankali yakai hannunsa zuwa bayan ta, ya b'alle mab'allin bra'n jikinta ya zare shi yana kauda kai da ganin ta. sannan ya cirota ya had'eta da kirjinsa ido ya rumtse jin zuciyar sa ya buga. a sannu ya ware idon akan ta, da sauri ya d'auke kai daga kallonta. ya zaro towel ya nad'eta da shi, yafice a bayin da d'an sauri ya karasa bakin gado ya kwantar da ita. ya janyo blanket ya rufeta yasa hannu ta cikin bargon ya zaro pant d'in jikinta, da yake a jike. ya ajiye shi nan bakin gadon kana ya juya ya nufi kofa ya zaro key cikin aljuhun sa ya bud'e kofar ya fita. A b'angaren Maryam ko da ta ketaro titin bata ganta ba. tashi waige-waige tana tambayar mutanen gurin. tanayi musu kwatancen ta, wasu suka ce mata sunga san da wani ya d'auke ta ya sa a mota. kuka maryam ta fashe da shi tana fad'in ta shiga uku. ta koma in da motar su yake cikin kuka take fad'a wa direban su abunda ke faruwa. direban ma yashiga tashin hankali. ta shiga motar ta ce suyi sauri su tafi gida su sanar. suna isa gida Maryam ta shigo da kukan ta. hankali tashe Hajja Umma take tambayar ta meke faruwa ina Feeryal. cikin muryar kuka take sanar mata abun da ya faru. Hajja Umma tayi salati tana kwad'awa Abba kira. Abba ya sauko hankali tashe, jin abunda ke faruwa hankalin sa yayi bala'in tashi. nan da nan yayi report, wa jami'an da kes d'in ta na wancan karon yake hannun su. nan da nan aka baza jami'ai da tuanin mutanen mai tawargar d'aukar amarya ne, suka d'auke ta. dan har yanzu yana tsare ana ta kan kama mutanen sa... Sai wajen kare 4 na yamma ta farka daga nannauyan baccin da take. a hankali ta mike tana ma mammatse ido jin jikin ta ya bala'in mata tsami. mika tayi gami da salati tana jin kamar an mata duka duk jikinta yayi laushi. a hankali ta ware idanunta a cikin d'akin, da mamaki take dad'a ware idanunta, ganin d'akin ya sauya mata. hannu ta kai ta mussuke idanunta, takuma ware shi da kyau cikin d'aki. sai kuma da sauri ta janye bargon dake rufe a jikinta, ta kai duban ta jikinta tana mamakin ganin ta babu kaya sai towel shima towel d'in ba'a d'aure yake ajikin nata ba. da sauri ta ja towel d'in ta d'aura a kirjin ta, da sauri ta zamo bakin gadon ta sako kafafunta kasa, tana kokarin mikewa tsaye. ta hango pant d'in ta a gefe. mamaki yakuma kamata. kafafunta ta ta aje kasa tana kokarin mikewa ba shiri ta koma ta zauna tana fad'in "Wash." jin yadda kafar tayi tsami tana yi mata zafi sosai. kallon kafar tayi taga kafar tayi ja. a hankali takai hannu ta shafo wuyanta da take jikin sa kamar ba nata ba. karar bud'e kofar da taji ne yasata d'agowa da sauri. wani irin zabura tayi da ganin shi. kwakwalwarta ya tsaya ya daina aiki, me yakawo ta nan, ko shine zatace me yakawo shi. to ma wai a ina take ne?. ganin ya na takowa cikin d'akin gaba d'aya ta kid'ime tashiga ja da baya ta haye sakiyar gadon. tana nuna shi da hanu murya na rawa take fad'in "Ina ne nan me yakawo ni nan? kar ka matso ni." ganin yana kuma nufo ta ta zamo ta d'aya gefen ta duro a gadon, ta yarfe hannu tana fad'in "Wayyo kafata." ta d'aga kafar da kyar ta nufi kofa. ganin kokarin fita take ya daka mata tsawa. "Ke kar ki sake ki fita a haka." bata tsaya ba ta mika hannu zata bud'e kofar, ya yi taku biyu zuwa uku ya damko hannunta ya dawo da ita ciki. kuka ta saka tana fad'in "Ni dai tafiya zanyi wayyo Ammie na." gaba d'aya ta birkice tana son kwatar hannunta da ko kyakkyawar motsi hannun baiyi ba a cikin nasa. ido ya zuba mata kamar mai son karantar wani abu. da sauri ya d'aga ta cak ya direta kan gado, sai kuma da sauri ya kai hannu ya ja towel d'in jikinta kasa nonuwanta suka bayyana. wani irin b'ari jikinta yakara, ta saki kara wani irin masifaffen tsoro yakuma lullub'e ta. kai tashiga juyawa tana fad'in "Sahaaab kar kayi min dan Allah." da sauri ya kuma rirriketa yana cewa "Tsaya mugani." yayi maganar idanun sa a kan ababen kirjinta......! Ya kurawa nonuwan ta ido dai-dai kan nipples d'in, sai kuma da d'an sauri ya kai hannu ya cafko d'aya yana dad'a kurawa nipple d'in ido. zabura tayi jin yadda ya cafko breast nata, ta ja numfashi mai cike da mashahuriyar tsoro cak numfashin ya tsaya. kallon sa ya maida kan fuskarta kana ya saki nonon nata ya kai yatsarsa hancinta, ido ya d'an waro jin bata numfashi. ya mike yana mamakin yadda take babu wuyan tsoro yasakata suma. ya sauko a gadon yaje ya d'au ko kayan ta daya cire mata, d'azu yanzu a bushe suke, ya saka mata underwear da doguwar rigar ban da bra da pant. ya sunkuce ta yayi waje da ita, yana kallon fuskarta da idanunta ke a lumshe. cikin mota ya sakata gidan baya ya dawo mazaunen direba ya ja motar mai gadi ya bud'e masa ya fita. yana fita daga gidan titi ya ketare ya isa bakin get d'in AA FIYA HOSPITAL, asibitin sa da ke cikin garin Abuja. wan da yake kusa da gidan sa titi ce ta rabasu. duk weekend yana Abuja ranar juma'a yake zuwa da yamma yaga patients asabar da lahadi, ranar Monday kuma yabi jirgi ya koma Lagos da safe. cikin hanzari security'n dake bakin get d'in asibitin suka wangale masa get, yasako hancin motar duk suka rusuna suna miko masa gaisuwa. ya gyara pakin a farfajiyar asibitin, yafito da sauri ya bud'e gefen da take ya cirota ya rungumo ta a jikin sa da sauri yayi cikin asibitin da ita. yana shiga hankalin jama'a da ma'aikatan dake cikin asibitin yadawo kansa. da sauri wata Nurse ta turo welcher, in da wasu Nurse's maza uku suka nufo sa suka mika hannu zasu karb'e ta. hannu ya d'aga musu tare da furta "It's okay." ya sakai da sauri ya shige office d'insa. a kan gadon dake cikin office d'in ya shinfid'a ta, kana cikin hanzari ya shiga bata taimakon gaggawa ya d'aura mata drip mai d'auke da allurai cikin sa. cikin hanzari ya kunna na'uwar Scanning. ya matso ya ja rigarta sama yana kallon shafaffen cikin ta fari tass. a sannu ya d'aura scanner kasan mararta. yayin da ya maida idanunsa kan computer, yana d'an yawo da shi kasan mararta. ido ya waro sosai kan computer yana mai dad'a d'an danna scanner a marar nata. da sauri ya kalli fuskarta kana ya maida dubansa ga computer, yana sauke ajiyan zuciya a fili. knocking akayi batare da ya janye idanunsa daga kallon na'urar ba ya ce "Who is at the door?." daga bakin kofar akace "Im Dr Khadija Barau Can I come in?." tsayuwarsa ya gyara ya dad'a jan underwear jikin ta ya rufe cinyoyin ta zuwa gwuiwarta, sannan ya ce "Yes, come in." ta turo kofar da sallama ta shigo, babbar mace ce da shekarun ta zai iya kaiwa 40 tana sanye da medical glass. ita d'in d'aya daga cikin likitotin da suke aiki da shi ne, Dr Khadija Barau tana da zama da iyalanta a nan cikin garin Abuja, a matsayin kani ta d'auke shi tana bashi kulawa irin na yaya da kani, a duk san da yake Abuja d'awainiyar abincin sa a wuyanta ya ke sanin baya cin abincin masu aiki. kullum direban ta yana hanyar kawo masa abincin safe da rana da dare, a gidan sa dake nan. Ta karaso ciki tana fad'in "Doctor naga shigowarka lokacin ina duba wani mara lafiya ne, ba dai bigeta kayi da mota ba, subhanallah buguwar a ciki ke nan, Allah yasa babu wata matsala sosai? ." ya ce "No, she is my wife." zaman gilashin idanunta ta gyara da kyau, kana ta kalli Feeryal dake kwance sannan ta maida idanunta kan computer ta waro ido tana cewa "Wow! I congratulate you." kai ya jinjina yana kokarin numfashin ta ya dawo. Dr Khadija ta masa ta gurin kafafunta ta saka tafin hannunta tana gogo tafin kafanta. ta ce "Doctor, hurry up and get her breath back, don't take too long." bata rufa baki ba ta ja numfashi, ta zabura tana kokarin mikewa. Dr Khadija ta bita da murmushi tana fad'in "Sannu kinji." ido ta kura mata ta lumshe idanunta ta bud'e su a kanta. firgigit tayi ta mike zaune tana kokarin durowa a gadon. tayi saurin ce mata "Bi a hankali, a kwai drip a hannunki." da sauri ta kalli hannun nata kana ta kalle shi. Dr Khadija ta ce "Dr Allah ya sawaka bari naje akwai patients a layi." ta fita tana mata Allah ya sawaka. tana ganin fitarta ta kuma yunkurin sauka, hannun ta da ruwa ke shiga ya rike. kuma yunkurin sauka tayi ya ce "Ki jira ya karasa shiga." kallon ruwan tayi saura kiris, ta kalle shi tana kwab'e fuska zatayi kuka. cikin muryar da ke kunshe da son yin kuka ta ce "Ni gida zan tafi." tayi maganar tana kokarin kwatar hannunta ta kasa. ido ya zuba mata hawaye ya fara gangara fuskarta. bai sake ta ba yana rike da hannun nata bai kuma yi magana ba. yana kallon yadda hawaye ke bin fuskarta. yana tsaye rike da hannun nata har ruwan ya karasa shiga, ya cire mata. ai ko da sauri ta dire a gadon tana yarfe hannu. key ya d'auka ya bud'e d'ya kofar wan da kofar fita ce ta baya. alama ya yi mata ta zo ta wuce. a hankali ta tako ta wuce yabi bayanta. ke b'abb'en hanya ce wan da shi kad'ai yake bi, idan zai shigo asibitin ko zai fita, a kwai motar hawan sa a d'an ma dai-dai cin parking lot a gurin. motar ya bud'e ya shiga san nan yayi mata alama da ta shigo. jikinta na d'ari-d'ari ta shiga yaja motar mai gadin dake bakin get d'in wannan hanyar ya bud'e suka fita. tana ta raba ido wai ya akayi ne ta ke ta ganin ta a wurare daban-daban, wan da ba ita take kawo kanta ba. tunanin ta ne ya tsaya ganin iya titi ya ketare yayi not a bakin wani katon get. ganin yana kokarin shiga gidan tayi saurin kallon shi murya a sanyaye ta ce "Sahab nan ba gidan bane." kallon ta yi sannan ya kuma mai idanunsa ga hanya, ya karasa ciki ya gyara parking sannan ya bud'e ya fita. ya zaga gefen da take ya bud'e yayi mata alama data sauka. jiki a sanyaye ta zuro fararen kafafun ta da babu takalmi kasa. ya juya ya samo tafiya tabi bayansa bayan ta rufe motar. tana tafe tana waige-waige wai shin a Nigeria take ko a wani kasar dan gidan bai yi mata kamada a Nigeria take ba. a bun da ya kuma bata mamaki yana isowa jikin kofar wanda yake na glass ne gaba d'aya glass d'in ya kawo haske da kaloli masu kyau, sauti kuma ya biyo baya "You are welcome sir." ido ta ware sosai tabbas daga jikin gilashin sautin ke tashi. sannan ya zuge da kansa, ya sa kai ya shi tabi bayansa a hankali. ganin ta bayyana cikin wani hamshakin parlour taja ta tsaya. Wani kofa ya bud'e ya shiga jim kad'an ya fito har lokacin tana tsaye. ya tako cikin parlour'n ya zauna kan d'aya daga cikin kujeru na alfarma dake cikin parlour'n, ya d'au rimut ya kunna tv batare da ya kalli in da take ba ya ce "Kije kiyi sallah." da sauri ta kalle shi ta ce "Ni gida zan tafi." d'agowa ya yi ya wurga mata wani kallo mai shiga jiki "Ba zakiyi sallar ba?." ya fad'a yana tsare ta da ido. baki ta cuno ta tare da yin kasa da kanta. sanna ta soma d'aga kafarta ta nufi kofar da taga ya shiga. tabi d'akin da kallo lallai in ba ta mance ba wannan d'akin ta bud'e ido ta ganta a ciki kafin yanzu. a hankali ta taka ta nufi kofar da tafi yakinin nan ne bathroom ta bud'e ta shiga. a sannu ta tub'e kayan jikinta tayi wanka tare da yin al'wala ta d'auro towel da tagani a bayin, tad'anyi jim bata iya wanka ta maida kayan da ta cire. a hankali ta bud'o kofar ta leko babu kowa da sauri ta fito. rike da kayan tana tunanin taya zatayi sallar ba hijab kayan kuma bazata iya mayarwa jikin ta ba. tana saka da tunanin aka turo kofar, da sauri ta kalli kofar tana kare jikinta da gyalen ta. ya karaso cikin d'akin ya aje laidar hannunsa bakin gado ya juya ya fita batare da yace ko mai ba. yana fita tayi sauri ta matso ta bud'e laidar. abaya ce a laidar sa da hijab shima a cikin laidar sa, da pant da bra. da sauri ta saka kayan tazura hijab dai-dai lokacin da ake kwad'a Kiran sallar magriba. ta haye sallayar da ta gani cikin d'akin, ta fuskanci ta in da sallayar ke kallo ta tada sallah. tana idarwa ta mike da sauri ta fito parlour. ganin baya nan ta nufi kofar sai dai ta rasa ta yadda ake bud'e kofar, ta koma d'akin da tunanin masallaci ya tafi. tana zaune tajiyo kiran sallar isha bayan ta gabatar ta zauna zaman jiran shigowar sa ya bud'e mata ta tafi. ta gumi ta buga tana tunanin ta yadda akayi ma tazo nan. tabbas tasan kasuwa sukaje taga wasu suna kallonta sannan suka biyo ta daga nan bata kuma iya tuna ko mai ba. akasan ranta take fad'in "To ina Aunty Maryam kar dai ace itama sun bita, to ya akayi kuma na ganni a nan tare da Sahab??." haka ta rika tambayar kanta da kanta da bata da amsar da zata baiwa kanta. gashi bata ga wayarta ba ba bare ta kira Maryam d'in ko Hajja Umma. bata ankara ba taga 8 ta gota, ta mike da sauri ta isa bakin kofa, sai jin kofar tayi a rufe. da mamaki ta koma ta zauna bakin gado, ta kuma buga tagumi. sai wajen takwas da rabi taji alamar ana bud'e kofar. yana shiga ta mike da sauri. ya karaso ya aje mata basket d'in abincin da Dr Khadija ta aiko masa da shi, sanin su biyu ne abincin yafi na inda da take aiko masa. tun kafin yayi magana ta shiga girgiza kai tana fad'in "Na koshi na koshi bana jin yunwa, dan Allah Sahab gida zan tafi." tayi maganar da sauri kamar zatayi kuka. kallon ta yayi ta marairaice fuska hawaye ya cika kyakyawan idanunta. ya juya tabi bayan sa da sauri har tana had'a wa da sassarfa. ganin ya shige wani bedroom taja ta tsaya jim kad'an ya fito da makullin moto tabi shi da sauri. tun kafin yace ta shiga mota ta bud'e ta shige. sai da taga sun haura titi kafin tasoma jin nutsuwa. ta rungume hannayenta ta cikin hijab dan sabo da sanyin EC dake tashi cikin motar. idanunta akan hanya tana alla-alla su isa. tafi mai nisa sukayi gidan Alhaji Tahir Abbas da gidan sa da rata sosai. suna haurawa titin da zai sada su da gidan Alhaji Tahir Abbas ta kuma jin dad'i. suna isa dai-dai get d'in gidan yayi parking a bakin get. da sauri ta kai hannu zata bud'e kofar taji sa a rufe, ta juyo a d'an sanyaye ta kalle shi. da sauri ta janye idanunta sakamakon had'uwar da idanunsu ya yi. 'yar karamar laida mai d'auke da tambarin pharmacy a jiki ya mika mata, a hankali tasa hannu ta karb'a. "Kullum kisha har ya kare." ya fad'a yana janye idanunsa daga kallonta. a hankali ta gyad'a kai ya bud'e motar da sauri ta fita. yabi bayanta da kallo har ta karasa get ta bubbo mai gadi ya bud'e ya leko, ganin ita ce ya bata hanya ta shige gidan da sauri har tana had'awa da sassarfa. sai da yaga shigarta kafin ya ja motar ya tafi. Su Abba suna zaune suna alhenin lamarin da tuni hukuma suka sunduma ciki. suna ganin ta suka mike duk suka mike cike da mamaki. Maryam ta tafi da gudu ta rungume ta na fad'in "Feeryal ke ce ina kika shiga." Hajja Umma ma ta rungumo ta. Abba ko sai fad'in alhamdulillah ya ke. ya ce "Dama hukuma sunce insha'allah zuwa dare za'a gano in da kike, bari na kira wannan yaro Sadam dan yanzun nan yasake komawa, kasuwar dan yakuma bincikan lamarin, ku sake ta ta karaso zo zauna nan Feeryal hukuman suna waje ne shi ne basu shigo ba ai da sun shigo." suka sake ta ta karo suka zazzauna Abba ya mike yana fad'in bari yaje ya sami jami'an tsaron da suka samo ta. ta ce "Abba ba da kowa muka zo ba fa, Sahab ne ya kawo ni." Abba ya zauna yana dubanta ya ce "Sahab wane ne Sahab kuma?." da sauri Maryam ta ce "Wai Abdulrahim kike nufi?." Abba ya mai da hankalin sa ga Maryam ya ce "Wane ne shi d'in?." "Abba Abdulrahim dai AA FIYA tsohon mijin ta." Abba ya ce "Wane shi ne ya dawo da ke da ma shi ya d'au ke ki?." da sauri Maryam ta ce "Abba ni fa da take nuna min wai wasu suna kallon, ni fa babu wan da na gani, ko da take gudun ma babu me binta ita kad'ai take gudun ta." baki ta cuno ta ce "Allah na gansu kuma sun bini, ni dai ban san ya akayi na ganni tare da shi ba, amma shi ya dawo da ni." abun da ta sani ta basu labari. a take suka fahimci ciwonta ya tashi kuma taga halittun da ita kad'ai ke iya ganin su. Hajja Umma ta ce "Ai mun godewa Allah ma da ya takaita iya haka, Allah ya dad'a rufa asiri." a take Abba ya sanarwa hukumar cewa an same ta. Tun daga ranar ba'a sake barin ta ta fita ko nan da can ba, gudun abun da zai je ya dawo.... Lagos... "Kuraiba ke ma lokacin barinki gidan nan ya yi." Umma karima ta fad'a tana wani shekewa da dariya tana kallon video da aka turo mata yanzu. ta taka ta isa ta hakimce kan kujera tana kad'a kafa, "Ni ce mamallakiyar komai na Alhaji Abubakar AA FIYA, kar ki ji dad'i ki baje kafa hatta uwar mazan gidan ita kanta sai ta bar min gidan, yanzu ta kan ki zan waiwayo Kuraiba." ta danna wani lamba ta kai wayar kunne. "Ai kin ka yana kyau Jaguu yanzu zakaji sakon ka, idan ka samo sauran zan turamaka tukuici mai tsoka." ya ce "Angama Hajiya." ta kashe wayar tana dad'a girgiza kafa... Abuja.... Feeryal ce ta fito daga bayi da sauri tana fad'in "Aunty Maryam ki kalli ni fa ashe da gaske ne kika ce narika cin abinci zan kara kiba, nakusa kai ki yau ma tuwa zanci da yawa na kara kiba." Maryam dake zaune tana shayar da d'anta ta ce "Kaji ta kamar wani abincin kirki ta ke ci, ke da shinkafarma bai fi kiyi cokali biyar ba kice kin koshi, sai dai in cake da yogurt ne ke hura ki." "Allah Aunty Maryam yanzu ina ci fa, ai kin ga banjima da cin abinci bama, yanzu zansa kaya naje na sake ci dan na fara jin yunwa." Maryam tayi dariya tana fad'in "Yarinya tana so tayi kiba ta dawo cin abinci." gaban mirror ta zauna tana murmushi tana shafa mai suna hira da Maryam, tana gamawa ta saka kaya ta tsaya gaban mirror tana kallon kanta. "Aunty Maryam." ta kira sunan tana tana kallon ta ta cikin mirror. Maryam ta d'ago tana duban ta, ta ce "Ba ki gani ba Allah har tunbi nayi, nayi kiba fa da gaske kuwa." tayi maganar tana d'ame rigarta ta cikinta tana shafa shi. Maryam ta girgiza kai tana mata dariya. itama dariyar tayi. ta zo ta d'auki Aiman tana fad'in "Taho muje ka rakani muci tuwa, zan bawa Aunty Maryam mamaki idan naci na koshi nazamo katuwa kamar ta." tayi waje Maryam ta biyo ta tana cewa "Kamar da gaske wani cin abincin arziki zakiyi, muje naga yawan abincin." Hajja Umma suka karasa dinning tana fad'in "Ai zaki gani Hajja Umma zubo min tuwo cikin plt." Hajja Umma ta yi mata hararar wasa tana fad'in "Ni na isa na zuba duk masu aiki sun koshi karshe na zubar, kwatan malmala zan saka miki." "Ah to wai ita gani take wani abincin kirki take ci, kullum sai ta ce min wai ta kara jiki, har da wani wai yau har tunbi tayi dan ta ci abinci d'azu." Hajja Umma ta kalle ta tana zama kan kujeran dinning. da sauri ta ce "Ke Feeryal mike tsaye." Hajja Umma tayi maganar tana dad'aatsowa kusa da ita. ta mike tana cewa "Allah Hajja Umma ke bakiga tunbin ba, ai kin san ina cin abiinci sosai." "Bani d'an nan, ke Maryam karb'e shi." Hajja Umma ta karb'i d'an ta mikawa Maryam. tana bin Feeryal da kallo daga sama har kasa. da sauri ta ce "Ke rabon da kiyi al'ada tun yaushe?." shiru tayi tana son tuna tun yaushe ne rabon ta da yi. Maryam ta ce "Ai kuwa dai kamar tun da tazo fa banga tayi ba." Hajja Umma ta ce "Amma Maryam baki da hankali amma kuma shine baki fad'a ba, ni ina zan sani tun da dake kuke rayuwa cikin d'aki, sai dai in kun fito mu had'u, kullum kuna tare da ita, amma ki kasa gane sauyi tare da ita, ni sam ban tab'a luraba in ba yau da aka kawo wanna zancen ba, sabo da kullum babban riga abaya take fitowa da shi, kina kallon ciki har yayi wayo a jikin yarinya ku kwana tare ku tashi tare ki kasa ganewa, duk da jikin ta d'anye ne dama ai ko gashi nan ya kara d'anyace wa in ba ka lura ba bazaka gane ba dan jikin nata d'anye ne dama, d'auko mayafin ki maza muje nan asibitin bayan." Feeryal tabi jikinta da kallo tana mamakin maganar Hajja Umma. sai da Hajja Umma ta fad'a kafin Maryam take ganin alamun ciki karara a jikin ta. nan da nan Hajja Umma ta d'auketa sukayi asibiti, kwajin farko aka tabbatar mata tana da ciki, bayan anyi scanning aka tabbatar musu da wata uku da sati biyu ke nan cikin a jikinta... ko da Abba ya sami labarin Nan da nan ya kira Daddy ya sanar masa. zo kaga farinciki gun Daddy d'iyanin ya kira Abdulrahim, ya ce yazo yana niman sa. batare da b'ata lokaci ba ya amsa kiran. ya nimi guri ya zauna a kasan carpet. Daddy ya dube sa da kyau sannan ya ce "Yanzun nan na sami labarin Feeryal tana da ciki, kimanin watanni uku da sati biyu, shi yasa na kiraka na sanar maka da wuri dan ka shaida." shiru yayi kansa a kasa bai yi magana ba, Daddy ya ce "Ka tashi ka je dama na shaida maka ne tun da wuri." ya mike ya fice batare da ya ce kala ba.......! Babu editing sai a karanta da hakuri Yana fita sukayi kiliya da Ajmaal zai shigo gurin Daddy. Ajmaal ya yi masa gaisuwa na girmamawa kamar yadda ya saba, sannan ya wuce parlour'n Daddy. a tsaye ya iske Daddy da alamar fita zaiyi, ya karaso yana fad'in "Barka da warhaka Daddy." "Yauwa Ajmaal ya aikin kun dawo?." Ajmaal ya ce "Eh mun dawo Daddy ai ki Alhamdulillah, dama document d'in nan ne na kawo ma ka sa hanu." "Shi ne kabar yayan ku ya wuce ai da shi ka bawa yasa hannun kawai, ka bisa ka kai masa ya sa hanu." Ajmaal ya ce to, har ya kai bakin kofa Daddy ya ce "Ajmaal kana da labarin kun sami d'a ko 'ya kuwa?." da sauri ya juyo ya ce "Aa Daddy haihuwa akayi ne wa ta haihu?." "Ba haihuwa akayi ba tukun Feeryal ce ke da juna biyu, zaku sami d'a bada jimawa ba, in Allah ya yarda." Ajmaal da farinciki ya lullub'e shi ya wani tuma tsalle yana fad'in "Yes! masha'allah im very happy." Daddy ya bishi da dariya ganin ya juya da gudu ya yi waje.. Ajmaal bai tsaya ko ina ba sai sashin Mommy. yana shiga da d'in bin farinci ya ce "Mommy albishirinki Feeryal na da ciki." Mommy Umma karima Siyama Sumayya Ameerah duk suna zaune cikin parlour'n. dukkanin su zabura sukayi tare da had'a baki wajen fad'in "Ciki!." "Wallahi da gaske ciki take da shi." ya yi maganar da farincikin daya gaza b'oyuwa tare da shi. Umma karima da maganar ya nasheta yakusa kashe ta a zaune. ta kasa iya furta komai. sai zazzare ido take kamar tsohuwar mayya. Mommy ko zama ta gyara tana murtuke fuska "To sai me zaka zo kana fad'a min, ai dama karshen alewa kasa an turata yawon bariki kam ta ya bazatayi ciki ba." "Mommy yawon bariki kuma? ciki kam ai na Ya Abdulrahim ne." da sauri ta ce "Kai kutumar ubanka, idan na sake jin maganar nan a bakin ka sai na ci maka mutunci, au tanan aka b'ullo taje tayi ciki za'a lankayawa Abdulrahim, shi da yake nan ita tana can wata duniyar, sabo da a b'ata masa suna to duk wanda ya fad'i maganar nan wlh bazan kyale ba." "Allah ya baki hakuri Mommy amma ciki kam na sa ne, dan watannin cikin sun nuna nasa ne." Sumayya dake ta washe baki tun san da ya fad'a ta ce "Alhamdulillah zamuyi baby, Ya Ajmaal Feeryal d'in ta zo ne?." "Tazo gidan uban ki wa ai wlh ba a isa a yi min wanna sakar zaren ba, zancen banza fita ka bani guri, naga uban da ya isa ya ce cikin nasa ne, dan uwar ki ke Sumayya da kike cewa zakuyi baby, d'an shegen ne abun alfahari, tukunna ma yaushe Feeryal d'in tazamo dangin ki, ko kalen dangi kika soma, na sake jin maganar nan a bakin ku sai na ci ubanku dukan ku, shegu marasa mutunci da rashin sanin ciwon kai." Ajmaal kam tuni yayi waje abinsa bai ma tsaya jin abun da take kuma fad'i ba. sai yanzu Umma karima ta sauke numfashi had'a da mulmulo wani uban ashar ta d'auna. "Tamd'ijam! wata sabuwa wallahi karya ne!." ta fad'i tana buga kafa a kasa. Mommy ta ce "Zancen banza ne ma kawai." Umma karima ta mike zumbur ta yi waje. Hajiya ta rike hab'a bayan da Ajmaal ya gama fad'a mata zancen. ta ce "To ikon Allah yanzu ita yarinyar ciki gare ta, kuma na Abokin turawa ke nan, to ai shi ke nan Allah ya raba lafiya, amma wannan d'a ko ya zaizo haka zai fito irin uwarsa mutum-mutum aljani-aljani." Ajmaal na fita Umma karima na shigowa. ta nimi guri ta zauna tana fad'in "Hajiya kin ji wani sabon labarin da ya fito a gidan nan kuma ko, wai Feeryal na da ciki ana son juya lamarin ya dawo kan Abdulrahim." Hajiya ta ce "Yanzu wannan yaro Ajimi ya zo min da batun, na ce ko wani irin d'a za'a haifo, jinsin aljanu da mutane." "Hajiya cikin nan fa bana Abdulrahim bane, ko kin mace yarinyar nan a cikin gidan nan na kamata da wani kato ta sakashi cikin hijabi suna iskanci, sannan tun yaushe Abdulrahim ya sake ta, ba'a ce tana da cikin ba sai yanzu, haba ai wannan zance hankali bama zai d'au ka ba, duk shiri ne da son a b'atawa gida kamar wannan suna, wlh idan aka bari akan cikin Abdulrahim ne aka karb'i d'an shege a gidan nan, daga lokacin mutuncin gidan nan ya zube, ta ya ma yariya tana wata duniya a lankaya masa ciki, baya tare da itan ma sai an bida da sharri, in dai cikin nasa ne da gaske me yasa ba'a gansa tun a nan ba sai da ta sa kafa ta tatafi dadironta tayiyo cikin sannan dan ana so ayi rufa-rufa kada duniya susan halin da ake ciki, ace wai cikin sa ne." Hajiya ta ce "To nima dai shi ne na gani wanna zance babu lauje cikin nad'i kuwa, amma bari na nimi Abubakar dan ni bai zo min da zancen ba har yanzu." "Hajiya idan kika bari aka karb'i cikin nan, wlh ke ce na gaba da za'a fara kwatancen ki dan ke ce gidan gaba d'aya, gara ki kwab'i zancen tun da wuri, suje can su nimi wan da ya mata ciki badai jikan ki ba." Umma karima tayi ta iza Hajiya tana karawa wuta fetur nan da nan Hajiya ta d'au zugarta har tana fad'in Ba'a isa a lakawa jikanta d'an shege ba, suje can su karata da tsiyarsu. sai da taga ta gina Hajiya ta zauna daram kan maganar ta kafin ta koma sashinta. in da ta tadda kanwar tata Siyama hankali duk a jagule, da bakin cikin lamarin. A b'angaren Daddy ya shigo side d'in Aunty dan ya sanar mata, ya isketa tana waya da su Hajja Umma. tana ganin shi ta rungume shi tana dariyar farinciki. Daddy yaja kumatun ta yana dariya da fad'in "Um musu an girma za'ayi jika." dariyar farinciki Aunty ta kuma ta ce "Jika kafi d'a wuya hausawa sun fad'i gaskiya, ban samu ba gashi d'iyata ta samar mana, Allah ubangiji ya kawo jika lafiya." "Oh Fad'imatu ba bu kunya ana murnar an sami jika." Daddy ya yi maganar cikin zolaya. Aunty ta zame jikin ta tana fad'in "Tare dai muke murnar kai ma ga murnar a fuskar ka." ya yi murmushi mai nuni da zallar farinci. D'iyanin Hajiya ta sa aka kira mata Daddy a waya. yana shigowa tun kan ya zauna, ta ke fad'in "Wai wace magana ce nake ji ne ha, wanna yarinyar tayi ciki ake son d'angwalawa Abokin turawa, to wlh tun wuri ka kwab'i maganar nan, dan basu isa su miko mana d'an da ba namu ba, su nimi uban cikin tun kan dare ya yi musu." Daddy ya zauna yana fad'in "Dama Hajiya ina da shirin zuwa gaya miki, ai Hajiya bamu isa muce cikin nan ba nashi bane, dan likita ya tabbatar da cikin wata uku da sati biyu ke nan, kin ga kuma yanzu wata d'aya ne da sati biyu da karewar auren su, sauran watanni biyun a gidan nan tayi, basai an tsauwala bincike ba ciki ya tabbata nashi ne, mu dai kawai muyi fatan Allah ya raba lafiya, kar muyi wata maganar da zai zubda mana kima a d'auke mu kananun mutane." Hajiya tayi shiruuu sannan ta ce "To me yasa basu fad'a ba sai yanzu, ni fa kar aje a d'auki d'an wani a bashi, dan irin wad'an nan yayan su ke kashe iyaye ayi ta cewa d'a ya kashe ubansa alhalin dama ba uban sa bane." "Babu ko mai Hajiya insha'allah hakan ma bazata faruba ciki kam nashi ne." "Eh ai dama haka zakace in dai magana akan abun da ya shafi Fatima ce, duk in da aka bi da kai zaka b'ulle." Daddy dai bai kuma cewa ko mai ba dan yasan yana kuma cewa wani abu Hajiya zata b'alle. Kuraiba kuwa hauka ne kawai batayi ba, data sami labarin. ta shiga mota tayi gidan su, hankalin mamarta ma ya bala'in tashi, Hajiya Luba ta dubi d'iyar tata ta ce "Wai ina cikin da kika ce min a kwai? shi wata nawa bai nuno kansa ba." Kuraiba ta turo baki ta ce "Ai zuban jini nake kullum dana je naga likita ya ce min wai zuban jinin da nake ne yasa cikin yake komawa baya, amma yana nan ina jin motsin shi." "To tashi maza muje asibiti, na kai musu shaidar kina da ciki, taya zakiyi sake har wata tazo ta riga ki yin ciki, kullum ina ta zuba idon jin kyakkyawan labari, sai kuma naji shiru, ai yanzu ya ci a ce cikin nan ya baiyana kansa, Kuraiba kar kiyi wasa kar ki bari cikin nan ya fita, akwai babbar matsala fa, ta shi maza mu tafi." "Mom ni gaskiya bazan je wani asibiti ba, ai ba a b'oye bane kowa yasan ina da ciki, ki kira Mommy ki ce mata bazan zauna nan gaba akawo d'an shege gidan ace d'an Abdulrahim bane, tama san yadda zatayi tun da wuri." "Ke dalla tafi can tashi muje na karb'o shaidar cikin ki, ba kiranta a waya zanyi ba, da kaina zanje na tabbatar mata nan gaba bazai yuwu a had'a sunan d'aki da d'an shege a matsayin d'an uwa ba, gara tun wuri ta sani." ta zari mayafi ta ce "Muje maza." da fari Kuraiba taso bijerewa tafi asibin, Hajiya Luba tace fa sai sun tafi. suna zuwa asibiti, ana gwada ta aka ce bata da komai. Hajiya Luba dake tsaye cikin d'akin gwajin ta ce "Sake gwajin nan likita ciki fa a kwai shi tun ba yau ba." "Hajiya ki kalla scanning dai baya karya, hasali ma mahaifanta bai tab'a d'aukar ciki ba, sannan akwai matsala ma a mahaifar nata, wanda bincike ya nuna yawan shashayen maganin hana d'aukar ciki barkatai ba'a kan ka'ida ba, shi ya kawo wannan matsalar, da kamar wuya ta iya d'aukar ciki." Hajiya Luba ta shiga fifita da bakin mayafinta. Likitan ya sallame su, suna fita Hajiya Luba ta ce "Amma kin cuceni Kuraiba, kin ruguza min mafarkin dana jima nake yin sa, wanda shi yasa nayi ruwa nayi saki wajen ganin kin zamo surukar Hajiya Halima sabo da na nuna mata iyakarta, naci alwashin sai na mallaki dukiya dan na kuntata mata kamar yadda a duk san da na ganta nake shiga kunci, sabo da tana auren mijin daya ninka mazajen mu dukiya shi yasa take fankama a cikin mu kawayenta, tana nuna ita mijinta mai dukiya ne, shi yasa naci alwashin sai na mallaki dukiyar da take takama da shi, ni zan zamo mai dukiya ba nama son na kasance a karkashi wani, shi yasa na zab'i had'a ki da d'anta dan na cimma burina, sai gashi kin ruguje min duk wani abin da na dade nake buri." fuska Kuraiba ta yamutsa ta ce "Lallai ma Mom wani irin tunani ne wannan da ke, to ni na auri Abdulrahim ne dan shine irin mijin da nake buri, bawai dan wani dukiya ba, duk da ban samu abun da nayi sammani tare da shi, ban damu ba dan gari da fad'i, idan kayi ihu wani baiji ba wani zai jika, ni kam dai nayi gidan mijina, ni nasan yadda zanyi na kwato 'yanci na, Mom ki aje wannan tunanin ma." Hajiya Luba ta bud'e baki da hanci tana kallon d'iyar tata data wuce bakin get ta tari abun hawa ta hau ta tafi... A cikin gidan gona ya gyara parking, kamar ko da yaushe Jaq da Tag suka iso gurin shi, bayan sun bud'e masa mota ya yo gaba suka biyo bayan shi. suna shiga ciki yaja kujera ya zauna ya ce "Ku fito da shi." da sauri suka bud'e d'akin da Zaraddin ya ke ciki. da sauri ya kare fuskarsa da tafin hannunsa, sakamakon hanken da ya zoyarcin cikin d'akin, wan da ya ke duhu babu ko kyallin haske, yana kwance a kasan turb'aya babu riga a jikin sa sa, sai gajeren wando kad'ai. "Kai taso muje." Tag ya fad'a yana janyo shi daga kwancen, ya mike tsaye ya tura shi waje. suna isa gaban sa ya durkusar da shi kasa ya zube gaban sa. ya mika hannu yana fad'in "Miko min bulala." da sauri Zaraddin ya mike yasa gwuiwowin sa a kasa yana fad'in "Dan Allah Ya Abdulrahim kayi hakuri Wallahi na shiryu kar ka duke ni yau, d'azu ma sai da suke ni, kuma duk ayyuka na na gama akan lokaci, ka tambaye su ko minti 20 banyi ba na share gidan gonan nan tas na nome in da ciyawa suka fito, na canza ruwan kifi na wanke dem, na kwashe kashin kaji na zuba musu abinci da ruwa da magani, na share kashen shanu da raguna na zuba musu abinci da ruwan sha, zabbi da d'awesu da jimina Wallahi suma sai da na share gefen su na zuba musu abinci, kuma gasu nan ka tambaye su, kuma ka tambaye sauran ma'aikatan ma, daga nan kuma malam yazo ya koya min karatu, muna gamawa aka mai da ni d'akin nan ko minti 30 banyi da komawa ba yanzu haka." ido ya zuba masa fuskarsa a mirtuke. Zaraddin ya juyo ya kalli su Jaq yana cewa "Ku gaya masa da gaske duk abun da na lissafa nayi, dan Allah Ya Abdulrahim ka taimaka ka mai dani gida, na rantse maka bazan sake aikata ko mai ba wlh na daina, Wallahi tallahi ka tambaye su gaba d'aya na gama shiryuwa, ni nake fara fad'a musu lokacin sallah ya yi, ka tambaye su kafin su tashi suyi sallah na riga su, ni nake buga kofar nan idan naji malam ya tada sallah sai su zo su bud'e min, lokaci biyar akan lokaci baya wuce ni, ka taimaka ka mai da ni gida idan na sake aikata wani abun na yarda ka yi min hukuncin da yafi wannan, ni da shaye-shaye da 'yammata munyi hanun riga, har da abokan banzan ma har abada bazan sake ba, wlh na dai na kayi hakuri." "Kira min malam." Abdulrahim ya fad'a yana duban Tag. da sauri Tag ya fita ya nufi gefen da sauran ma'aikatan gonar suke, batare da b'ata lokaci ba suka dawo da wani dattijo. malamin ya mikawa masa hannu suka gaisa kana ya dubi malamin yana cewa "Ya kai izu nawa yanzu." da sauri Zaraddin ya ce "Wallahi nafi ashirin saura kad'an na haura izu talatin." "Ban tambaye ka ba." ya fad'a fuska ba wasa. Zaraddin yayi saurin kunshe bakinsa yana tsilli-tsilli da ido, ya kwantar da kai kamar maraya. malamin ya ce "Eh yana daf da kaiwa izu talatin, kuma yana ganewa sosai yanzu." kai ya jinjina sannan ya ce wa malamin "Zaka iya tafiya." malamin na tafiya ya mai da dubansa ga Zaraddin ya ce "Idan ka kai izu sittin ka shirya zaka ko ma gida." yana gama fad'in haka ya jefar da bulalan hannunaa ya mike ya fita. Zaraddin kamar ya fasa ihu yana ji yana gani suka jashi suka maida shi d'akin duhu suka kulle shi......! "Feeryal yi sauri ki fito ki shirya mana mu tafi, sai juya jiki kike duba kiga 11 har ta gota, sai azahar kike so mu tafi." cewar Hajja Umma data ke ciro mata kayan da zata saka, su tafi asibiti don yin awu. Feeryal ta fito daga bathroom d'aure da towel, tana gyara zaman towel d'in da yaso kasa mata sakamakon cikin ta daya tosa, watannin cikin biyar ke nan. Hajja Umma ta ciro mata doguwar riga tana d'ago rigar, magani ya zube kasa. Hajja Umma ta aje rigar bakin gado ta sunkuya ta tattaro maganin tana fad'in "Me kuma ya kawo magani nan." ta kwaso magungunan tana kallon su "Wannan ai maganin da masu ciki suke sha ne, wannan ne ma ban san amfanin sa ba, Feeryal maganin ne bakya sha kike tarasu anan, ko ba su bane?." Feeryal ta zauna kan kujerar Morro tana fad'in "Ina sha fa Hajja Umma ba ke kike bani na sha ba." "To ai shine nima nagani to ya akayi wad'an nan suka zo nan." mai ta d'auka ta soma shafawa tana cewa "Wannan maganin fa Sahab ne ya bani ranar daya dawo da ni d'in nan, wai narika sha kullum ni kuma nasan lafiya ta kalau shine na ajiye." Hajja Umma tayi shiru a ranta take fad'in "Yama san da cikin, kafin mu mu sani ke nan ma." a fili kuwa cewa tayi "To yi sauri ki shirya, mu tafi bari na zo." tayi waje... Lagos... "Boka wai har sai yaushe bakin aljanin nan zai isa inda take ne, dan Allah boka kayi duk yadda zakayi ka katura akashe abun da ke cikin ta lokaci nata tafi, a lissafi na yanzu watannin cikinnan biyar ke nan, saura wata hud'u ya zo duniya, boka idan yazo kwai matsala fa a kashe shi tun kafin yazo, sannan a shirya auren Siyama da shi." Boka Mali ya d'ago daga bugo kasan da yake ya ce "Ai kin ki bazai karasa ciwuwa ba har sai kin karasa jefa cikon na uku cikin kaskon can, ki tashi kije ki nemo cikon aikin ki, ki tabbatar da biyu ne cikin sa ba d'aya ba, dan a wannan karon idan kika kuma kuskure to aikin ki ya rushe duka, bazai tab'a gyaruwa ba, kin kuma tabba babban kuskure zaki fuskanci kalubale, mai girma." kirji ta dafe ta ce "Boka yanzu a ina zan samu kasan irin kasadar da nayi a wancan lokacin kafin na samo, na karshen dana zo da shi sai da na narka kud'i kafin na samo, cutana yayi ce min yayi biyu ne a ciki, amma Boka babu yadda za'ayi aljanu su samo min, ni ko mawa ne zan iya badawa in har zan sami biyan bukata." Boka Mali ya kece da kazamin dariya yana cewa "Babu halin yin haka in har kina son cimma burin ki to dole ke zaki samo da kanki." shiru tayi sannan ta gyara zama ta ce "Boka zan samo kota halin yaya." "Tashi kije ki taho da shi aikin ki ya gamu daga ranar duniyar ki tana hannunki." Umma karima ta mike da sauri zuciyar ta abushe ta dasawa ranta ko ta halin yaya zata samo. Yau Farida sanmakon zuwa AA FIYA STREET tayi kamar yadda halinta yake bata zuwa sashin kowa daga na Daddy sai na uwar ta da kakarta. daga sashin Daddy ta tafi side d'in Hajiya. tana zaune suna hira da Hajiya, 'yarta data yaye ta da d'an jimawa nata tsalle-tsalle cikin parlour'n. Hajiya tabi yarinyar da kallo tana fad'in "Har yanzu uwarki ta kasa yin ciki ta kuma haihuwa kun zauna irin abun 'ya'yan zamani, wai baza'ayi ciki ba sai yaro ya shekara biyar." Farida ta ce "Wai Hajiya yanzu an karb'i cikin aljanar yarinyar nan a matsayin na Ya Abdulrahim ke nan? taya ma hakan zata yuwu a ce mu had'a jini da kaskantacciyar da ba'a san daga ina ta fito ba, ba'a san su saye dan gin ta ba, ta yuwuma 'yar wani kaskantacce talaka ne, taya za'ayi mu had'a jini da ita, wlh idan ta haihu ma ba'a isa a danganta mu da d'an da ta haifa ba, dan cikin nan na tabbata bana Ya Abdulrahim bane." Hajiya ta ce "Um ni ma dai haka nagani, Abubakar ya tattare maganar ya hana yin sa, ba muna nan ba zamuga yadda d'an zai fito idan baiyi kama da Abokin turawa ba, to bazai karb'e shi a d'a ba, suje can su nima masa uba." "Hajiya maganar kama ma bata taso ba, kawai ciki ba nashi bane dan wlh baza a kawo mana shege cikin gida ba." Farida ta had'eye ragowar maganar nata sakamakon shigowar da yayi parlour'n. Wani kallo ya wurga mata ta shiga taitayin ta. ta mike da sauri tana gaishe shi bai amsa ba ya zauna. ita ko ta ja 'yarta da sauri sukayi waje. Hajiya ta dube shi tana cewa "Abokin tuwa an shigo, dama ina ni man ka, cikin nan fa ni ina ganin ba naka bane, kawai so ake ayi ma rufa-rufa a baka cikin da ba naka ba." "Ni zan fad'i hakan ba ku ba." ya yi maganar yana murtuke fuska. da sauri Hajiya ta ce "Yauwa ba naka bane ai dama nasan za'a rina, su rike kayan su a can, bari ma na kira Abubakar ya kira su tun da wuri, bazamu karb'i cikin ba gara tun da wuri su sani, tun kafin ta haihu." Fuska ya dad'a sukewa ya ce "Cikina ne mana ba ku kukaje kukayi jinyarta a daren mu na farko ba." "To fisararre zama da wancan shegiyar aljanar yarinyar ya saka zama mara kunya, sau nawa ake kamata da maza a cikin gidan nan Karima tasha zuwa ta fad'a min." ya dago ya dube ta sannan ya ce "Yanzu idan aka ta da ke kina da hujjar da zaki kawo akan ta tab'a zina." Hajiya ta ce "Zancen banza yarinyar da a cikin gidan nan ta kawo wani, ga shaida an ganta da ido." "Ni ne shaidar da yakamata a ji daga baki na, ba kurika yanke hukunci kaitsaye ba, Beauty bata tab'a sanin wani namiji ba, ni na fara sanin ta mace, kada wani ya sake sheganta min d'a idan kuma ba haka ba zan d'auki mataki a kan kowa!." yana gama fad'in haka ya mike yanufi kofar fita. Hajiya ta saki uban salati "Laha'ilaha'illallah Abokin turawa, Eh ba shakka anyi ma turen aljanu, dole na sa a nemo mai rokiyya." Goggo Bishira data fito daga d'aki ta sinkayo zancen a sama ta saki murmushi tana karasowa cikin parlour'n. "Zo Bishira kirawo min Abubakar ina ga fa yaron nan ya sami matsala, Eh an masa turen aljanu." Goggo Bishira ta zauna tana cigaba da murmushi ta ce "Hajiya wani turen aljanu gaskiya ya fad'a, duk da shiru irin nasa sai da aka sa shi ya maganu, tabbas shine babban shaidar matarsa gaskiya ya fad'a, a budurwa ya sami matarsa dan haka babu wata hujjar da za'a ce ciki ba nashi bane, kuma dai na wannan maganar, yafi kowa sanin cikin nashi ne ko akasin haka." "To ai shike nan mu namu ido idan aka haifi aljani muna daga gege." "Allah ma ya tsare." cewar Gogga Bishira. Umma karima ce da Mommy zauna anata kuskus, Umma karima ta kawo musu magani su sakawa Daddy a abinci wanda bokan ta ya bata. sun rasa hanyar da zasu bi su saka masa dan ba cin abincin su yake ba. Umma karima ta gyara zama cikin yin kasa da murya ta ce "Yanzu ya zamuyi gashi malam ya ce, mu tabbata yaci maganin nan, yana ci duk asirin da Hajiya Fatima ta masa zai karye, sannan ya sake ta tabar gidan nan, kin ga babu labarin zuwan d'an shege cikin gidan nan, tun da ita uwar gayyar tabar gidan, amma Hajiya Halima wani hanzari ba gudu ba, ga wani shawari mana, wata kila idan muka bi ta hanyar zamu sami kofar b'ullewa." Mommy ta ce "Yauwa fad'i muji Allah yasa ta b'ulle, ayita ta kare." Umma karima ta ce "Na ce me zai hana a had'a Siyama aure da Abdulrahim, bayan aure da kwana biyu ta dafo abinci ta zuba maganin ciki ta kawo mishi, irin dai ace girkin amarya, amarya tayi girki ta kawo wa uban miji, amma yanzu mu idan muka ce zamuyi kinsan halin Alhaji ba lallai ne ma yaci ba, sai ya iya zargin wani abun ma, amma idan ita tayi masa kuma yasan amarya ce zai iya ganin hakan a tsigar kyautatawa irin ta suruka, bazai kawo komai a ransa ba zai ci, amma me kika gani in kina gani da wata dabarar sai a sauya, ni dai ina ga ita ce kad'ai hanya mai sauki, amma ya kika ce?." Mommy ta d'anyi jimm sanna ta ce "Eh to wannan hanyar da aka biyu tayi, amma kina ganin su yaran zasu amince, kinsan fa taurin kan Abdulrahim." da sauri Umma karima ta ce "Haba haba Hajiya Halima kina uwar tasa bazaki iya juyasa yadda kike so ba, ai Abdulrahim yana jin maganar ki, kina bashi umurni zaiji, nima zanje na tirsasa Siyama dolen ta ta amince dan bukatar mu yabiya, idan ba haka ba fa wlh zamu zamo 'yan kallo, muna ji muna gani mu da gidan 'ya'yan mu zaifi karfin zaman mu, karshe ita da bata saka ko d'aya ba ita zata mallake gidan." Mommy ta ce "To shike nan inaga hakan kawai za'ayi." Umma karima ta ce "Yauwa shine magana Hajia Fatima tana son ganin bayan mu, idan bamuyi da gaske ba kuwa sai ta kora mu da kafafunmu, dan malam ya tabbatar min da kalan asirin da take wa Alhaji, ya ce gurin manya manyan bokaye yake zuwa, tana yawo da sunan Alhaji da namu dan a farrakamu a kan 'ya'yan mu, gara mu tashi mu tsaya tun kafin dare ya yi mana." Mommy ta jinjina kai tana fad'in "Ai kuwa ta sha karya." Umma karima na fita Mommy ta kira shi, ta ce idan ya dawo tana niman sa. har dare bai shigo ba takuma kiransa, ko da yazo ta ce ya zauna tana da magana da shi. bayan ya zauna Mommy ta ce "Abdulrahim yakamata kayi aure fa zaman ka haka ba mata, bai kyautu ba, ga Siyama kanwar Hajiya Karima na yaba da hankalin yarinyar, me zai hana ka aureta tun da 'yar gida ce ansan halinta, Kuraiba dai tsautsayi ce yasa na ce ka aure ta, amma ita wannan ai an san komai nata." da sauri ya d'ago ya dube ta sannan ya ce "Shi ke nan ni rayuwata a haka zata kare, ko wace kare da doki ita za'a bani na aura, ai ni nagama aure Mommy ko da ina da burin na sake aure bazan auri wama kika ce Siyama take ko wa? bazan aure ta ba, idan zamata a gida ne bakwa so zantafi na baku guri." yana kaiwa nan ya mike tsaya ya fice......! Kuyi hakuri wlh nafi kowa son nagama littafin nan na huta wanna littafi ya katse min abubuwa da dama amma insha'allah mun kusa mu karkare Mommy ta bud'e baki tana kallon sa har ya fice. a fili ta ke fad'in "Ai dole na lallab'a ka a wannan karon dan burin mu ya cika, idan na ce zan d'aga jijiyar wuya hakar mu bazata cimma ruwa ba." Wata mota ce ta sauke Kuraiba ta shigo gidan su, a parlour ta tadda Hajiya Luba. Hajiya Luba ta bita da kallon bakinciki. ta kasara ta zube kan kujera tana fad'in "Wai dan Allah Momma yau she ne zaki je ki sami Mommy ki bata hakuri na koma d'aki na, wlh ni nagaji da zaman gidan nan, ko ba komai a can ina ganin Abdulrahim naji dad'i, haba dan Allah ni wlh nagaji ina son Abdulrahim shi d'in had'ad'd'en gaye ne, ganin sa ma kawai yakan iya gusar da karamin kishi, kar iddata ta cika azo kuma dole sai an sake d'aura aure." wani uban harara uwar tata ta doka masa tare da jan dogon tsaki ta ce "Ai kin banza wai ke a hakan har kina tuanin Abdulrahim zai maida ki, tun da kika dawo gidan nan fa kullum a kan hanyar fita kike, kullum mai d'aukar ki daban mai dawowa da ke daban, a hakan zaki koma ki cigaba da kasancewa a matsayin surukar gidan AA FIYA, ai tun da kika rushe min shirina ke ma bazaki sami abun da kike so ba, sai ki mike kafa mucigana da zama dake a cikin gidan nan, ke da Abdulrahim kuwa har a bada." Kuraiba ta mike tana cewa "To ai shi ke nan ni nasan yadda zanyi na koma." ta wuce d'akin ta.... A hankali cikin Feeryal ke dad'a wayo, kusan kullum tana tare da Ammie'n suna waya video call tana ganin lafiyar. Maryam ta koma gun mijin ta can Ogun State bayan tayi wata biyu da haihuwa. yanzu ita d'aya ce tare suke kwana da Hajja Umma, ita ke kula da ita sosai, wata nayi zata kaita gun awu a duba cikin aga lafiyar sa. san da Major Sadam yasan da cikin yaji ba dad'i dan yasan dole yanzu sai ta hife cikin kafin ya samu damar aurenta. ya kudara wa ransa zai jira ta haihu amma ba zai jira har sai ta yaye ba, zai aure ta tazo da abun da ta haifa gidan sa. san da cikin ya kai watanni 8 Daddy ya yi tattaki yazo garin Abuja. ya ce yazo tafiya da ita yana so ta haihu a can Lagos. Abba ya ce sam bazai tafi da itaba, a nan zata haihu su da suka kasa iya rike ta. da kyar Daddy ya shawo kan Abba ya aminta su tafi da ita. karfe 8 na safiya jirginsu ya tashi zuwa Logos. karfe goma saura suka iso Lagos, wanda tuni mota ya iso airport yana zaman jiran saukowar su. direban Daddy ya kwashe su suka nufi AA FIYA STREET. Aunty na tsaye a farfajiyar side d'in ta tana zaman jiran isowarsu. tun kafin motar ya gyara parking ta taho da sauri mai had'e da gudu ta taho jikin motar. motar na tsayuwa ta bud'e da sauri tana fad'in "Oyoyo 'Yammatan Ammie." Feeryal da farincikin ganin Ammien ta ya lullub'e ta tafi to da sauri, zata rungume ta Aunty ta ce "Tsaya tsaya bi a hankali." tayi maganar tana kallon katon cikin ta. kallonta bai isheta ba wai Feeryal d'in ta ce haka Allah buwayi. Daddy ko Dariya ya yi ganin yadda gaba d'aya ta tsaya kallon ta. cikin tsigar zolaya ya ce "To kaka Fad'imatu a kaita ciki ta huta mana." Aunty ta yi murmushi tare da janyo hannunta suka shige ciki.. Daddy ko ya koma motar direba ya kaishi side d'in sa. a parlour Aunty tasa ta zauna kasan carpet ta mike kafafunta, da suka d'an kumbura. ta je dinning ta kwaso mata lafiyayyun cake data shirya mana na musamman, gami da yogurt na musamman ta dire shi a gabanta. kana ta zauna gefen ta tana ta yi mata sannu, kallon Feeryal baya isar ta wai 'yar ita ce da katon ciki irin wannan." ta kuma fad'in "Sannu kinji Feeryal Allah ya sauke ki lafiya, ga ababen kaunar ki na musamman na shirya miki." murmushi ta yi ta ce "Ammie yanzun fa ina cin abinci musamman tuwo sosai nake ci." "Ai dole kici abinci Feeryal wannan ciki, dole ya saki cin abinci." sunkuyar da kamta tayi tana kai loman cake bakin ta. Aunty ta d'au waya ta kira Ammah ta shaida mata isowar Feeryal d'in. kan kace me Miemie ta shigo. ta bud'e baki da hanci tana kallon ta. "Kai Miemie babu oyoyo." Feeryal ta fad'a tana mata murmushi. "Hum Feeryal ke ce haka?." Miemie ta fad'a tana rike hab'a tare da zama kusa da ita, cike da farinciki mai had'e da mamakin ganin ciki ya bayyana sosai a jikin ta. Ammah data shigo yamzu itama tsayuwa kallon Feeryal d'in tayi da mamaki. kana ta rangad'a gud'a tana fad'in "Kaga d'an duma ko a fad'e ka ko ayi shiru zaka bayyana kanka, anyi sake d'an zaki ya girma, Allah sarki Feeryal sannu da kokari Allah ya kauda idon makiya." Aunty ta yi dariya tana fad'in "Kai Ammah'n Miemie irin wanan gud'a da kirari irin haka." "Barni na fad'i da babban murya lokacin fad'ar ne yayi, kaga ikon Allah ba'ayi wa Allah dabara, shi ke tsara komai yadda yaso baya shawari da kowa." Ammah tayi maganar tana zama da ci gaba da fad'in "Amma ace cikin nan bai kai na haihuwa ba duk girmansa." Aunty ta ce "Ai kuwa dai kam da sauran wata d'aya nan gaba." "To Allah ya bud'i ido lafiya." Aunty ta amsa da "Amin ya rabbil alamina." Tuni labari ya karad'e gidan Feeryal ta dawo da ciki rukuku. hankalin Umma karima ya tashi, yaran gidan kuwa sai zuwa suke kallonta 'ya'yan Umma karima suka kai mata rohoto ciki ne babba a jikin Feeryal, hankalin ta ya dad'a dugunzuma. Ajmaal na dawo daga gurin aiki bai wuce sashin su ba ya shigo sashin Aunty. baki ya bud'e yana kallon Feeryal da katon ciki. cikin ya zauna d'as ya yi mata kyau duk da girman sa, ta kara haske sosai. murmushi ta yi masa ta ce "Sannu Ya Ajmaal." ya karaso yana fad'in "Sannu Feeryal ke ce da gaisuwa ai, muna godiya da maraba da zuwan babyn mu." murmushi ta kuma tana sunkuyar da kanta kasa. Shamsuddin da Faisal da suka biyo bayan sa, suma duk suka tsaya kallon ta. duk ta gaishe su kanta a kasa, suna yimata barka da zuwa. da nuna farincikin su da ganin cikin. Aunty ta fito ta ce "Ku zauna mana Shamsuddin." Ajmaal ya ce "Dawowan mu ke nan daga gun aiki, zamu shigo anjima." suka fita. "Fito muje Bishira kar a ajiye abun fad'a, tun da ya amsa cikin nashi ne, ai shike nan maje mu dubota kar ace dai babu je, har ta kwana, yaro da kalen fitina da son sa mutane wahala." Hajiya dake tsaye tana jiran fitowar goggo Bishira tayi maganar. goggo Bishira ta fito tana gyara mayafin ta suka nufi side d'in Aunty. suna sallama Aunty ta tare su cike da karramawa suka zauna, Aunty ta zamo bakin kujera tana gaida Hajiya. ba yabo ba fallasa ta amsa. suka gaisa da goggo Boshira, Hajiya ta ce "Ina ita yarinyar take?." Aunty ta mike ta ce "Yanzu ta shiga ciki bari a kira ta." Goggo Bishira ta ce "Aunty Faty in bacci take ki barta." "Aa ba bacci take ba, yanzunnan ta shiga." Aunty ta shige d'aki suka fito da Feeryal. Hajiya ta bita da ido har ta zauna kasan carpet. Hajiya data rike baki ta ce "To haka abun yayi, to sannu ya nauyin jiki." Feeryal ta sunkuyar da kai tana cewa "Ina kwana." Hajiya bata amsa ba sai kallon ta da take. tana cewa "Da gaske dai cikin ne." goggo Bishira ta dube ta ta ce "Sannu Feeryal ya nauyin jikin." kai takuma sunkuyar wa tana wasa da 'yan yatsunta. sannan ta gaishe ta. goggo Bishira ta amsa tana kuma tambayar ta ya nauyin jiki. nan ma kai ta kuma sunkuyar wa. Hajiya ta mike tana cewa "To Allah ya bud'i ido lafiya." goggo Bishira tayi wa Aunty sallama suka tafi. Umma karima bata iya hakuri ba sai da tazo sashin Aunty ta gane wa idanunta zahiri. Aunty na ganin ta tayi wani murmushi ta ce "Ki karaso mana Hajiya Karima ya zaki tsaya daga bakin kofa, ga gurin zama ki zauna." Umma karima data dibirbirce da ganin Feeryal zaune da katon ciki a gaba. ta juya har tana cin karo ta fita. Aunty ta yi dariya tana girgiza kai. Kwanan Feeryal biyar da zuwa, bata fita ko kofa daga parlour sai bedroom d'in kwanan ta. suna zaune da Miemi suna hira, Miemie ta mike ta ce zata tafi, Feeryal ta rako ta har wajen get d'in Aunty wan da tun zuwanta bata fito nan ba. suna tsaye a bakin get d'in ta waje Miemie ta ce "Feeryal wannan katon ciki yaushe ne zaki haifo shi, ni yau sai naga cikin ya karamin girma, ko zaki haihu ne? ni nayi zaton a ranar da kika zo ma Allah haihuwa zakiyi, sai numfashi kike da kyar." Feeryal tayi murmushi. "Miemie ni kam zan koma nagaji da tsayuwa." "Ke ai yanzu ko abin gudu ya zo sai dai a gudu a barki." "Kai Miemie me zai hana ni iya gudu." ta juya tana dariya. cak ta tsaida dariyar da take, hango shi yana tahowa da alama masallaci zai tafi, dan ana kokarin shiga sallar la'asar. da sauri ta kawar da kanta ganin idanunsa a kanta, tasa kai ta shige dad'an sauri... Tun da Feeryal ta shiga watan haihuwan ta, bata bacci kullum ciwon baya ciwon mara, yau kuwa ta tashi da ciwon dayafi na kullum. hankalin Aunty ya bala'in tashi. Daddy ya ce maza a wuce da ita asibiti. asibitin Dr family'n su aka wuce da ita, dan Daddy ya ce baza'a kaita asibitin Abdulrahim ba. yana dubata ya ce C'S za'ayi mata batare da b'ata lokaci ba aka shige da ita operation room.....! Nan da nan aka soma shirya yi mata CS, in da likitan da wasu ma'aikatan sa suka soma gudanar da C'S d'in. Aunty da Daddy suna tsaye a bakin kofar hankali tashe. sai anbaton sunan Allah suke da nima mata sassauci daga Allah. motarsa ne ya shigo asibitin a guje,bai tsaya wani dai-dai parking ba ya fito da sauri. Daddy ya bishi da kallon me ya kawo ka, fuska a d'aure. cikin tafiya mai kamada gudu ya shige cikin operation room theater theater d'in da sauri. yana shiga sauran ma'aikatan suka juyo, dan ganin wanda ya shigo musu kai tsaye, shiko likitan bai d'ago ba yana ta kan tsaga ta. da sauri ya isa gaban wani hanga ya janyo rigar da likitoti suke sakawa idan zasuyi operation, ya d'aura kan kayan jikinsa. kana ya zaro hand glove da facemask ya nufi gadon ya na saka hand guluf da facemask. da sauri ya shige gaban sauran ma'aikatan ya tsaya gefen likitan, dai-dai san da likitan yake tsaga fatar karshe. yayi saurin kai hannunsa guda kan hannunsa ya ruko askar. yayin da hannunsa guda ya kai fuskarsa ya ja facemask d'in kasa likitan ya juyo ya kalleshi, sanin ko waye shi sai ya sakar masa ya d'an ja gefe. ya gyara zaman facemask d'in, cikin kwarewa da sanin aikin sa ya idda karasawa ya zaro babyn, wanda tuni ya calla kara yana wutsil-wutsil da kafafu da hannaye. ya lumshe ido yana bud'e wa a kansa, kana ya mikawa likitar bayan ya rabashi da cibiyar, shiko likitan ya mikawa sauran ma'aikatan, suka kai shi gadon da aka tanada domin gyara jarirai. ya gyara tsayuwarsa da kyau yana bud'a hanyar tare da kuma zaro wani d'an. ya sauke wani ajiyam zuciya a fili, yayin da idanunsa ke kan d'an. bayan ya kuma mi ka musu, nan da nan ya soma d'in ke ta in da likitan ya cigaba da taimaka masa da karb'ar kayan aikin da miko masa abun da yake bukata. nurse biyu mata suna tsaye daga kanta suna ta janta da hira, jifa-jifa take amsasu cikin tsiririyar muryarta. cikin kankanin lokaci ya gama, ya matso ta kanta idanunta a lumshe take basu amsar magar da suka matsa mata da yin sa. hannunta ya kama ya had'e hannayen nasu kana ya sake a hankali ya juya. a sannu ta bud'e idanunta tabi bayan sa da kallo, bawai ko dan ta gane ko waye bane sakamakon shigar dake jikinsa irin na sauran likitotin. ya taka gaban gadon da jariran suke, wanda tuni an kimsasu cikin kaya masu kyau da tsada wan da Aunty ta taho da shi. ido ya kura musu suna ta shure kafafu da kokarin tura hannu a baki. a sannu ya mika hannayen sa ya ruko hannayen su. ya kura musu ido sosai yana d'an jijjiga hannun nasu, fuskarsa a yalwace da annuri yana ta sakin tsiririn murmushi wa yaran. wasu nurse mata biyu suka karaso gurin cikin girmamawa suka ce "Sir bari mu d'auke su iyayen patent d'in suna waje, tun d'azu suke cewa a fito musu da su, anyi musu albishir twins aka ciro." baiyi magana ba bai kuma fasa wasan da yake da hannayen su ba. yakai 10second kafin ya zame hannun sa daga nasu, yad'an matsa gefe. suka d'auke su suka fito sa su. Daddy da Aunty har suna rige-rigen karb'ar su. Aunty ta rungume wanda aka mika mata tana fad'in "Alhamdulillah!." Daddy ma haka bakinsa ya kasa rufuwa. bayan ya yi wa nurse's d'in tukuici da kud'i masu yawa. Abdulrahim ya fito yana warware hannun rigarsa. Aunty ta bishi da murmushi da farincikin daya gaza b'oyuwa a fuskarta, tana fad'in "Sannun ku da aiki Abdulrahim." Daddy kuwa bai kalli in da yake ba, idanunsa akan jikarsa, daya gaza janye ido a kansa. kai ya jinjina ya wuce ya tafi can gefe yana d'aga kiran yada shigo wayarsa. aka fito da Feeryal a ture a kan gado aka wuce da ita wani room. su Daddy suka bi bayan su da sauri, yana tsaye yana kallon wucewar su. Ajmaal da Shamsuddin da Faisal ne su shigo da sauri suka karoso in da yake cike da matukar farinciki suke fad'in "Ya Abdulrahim ina baby's d'in mu, ina twins d'in mu suke!." sukayi maganar cike da matukar farinciki sosai. dan tuni Daddy ya kira ya fad'a musu tun kafin a fito da ita. murmushin gefen baki yayi ganin yadda suke maganar kamar kananun yara suna wani tsalle ya ce "Suna can." ya nuna musu kofar room d'in da aka shige da Feeryal. ai ko da sauri suka juya suna rige-rigen shiga. shiko ya fice ya shiga motarsa ya bar asibitin. su Ajmaal suka karb'e yaran a hannun su Aunty kamar zasu had'iye su dan farinciki. sai yabawa da zuzuta kyan su suke. Daddy yayi murmushi yana kallon yadda suke yi kamar zasu had'iye yaran. ya ce "Iye anyi 'ya'ya sai murna ake." sukayi dariya Shamsuddin ya ce "Wayyo kalle su fa kyawawa wlh duk kama da Ya Abdulram suke, suka d'auko farin Feeryal." "Asalin kama ma kuwa." cewar Ajmaal da Faisal. Aunty tayi murmushi dan ko ba karya 'ya'yan asalin kama da uban su suke. sai sannan suka masa bakin gado in da Feeryal ke kwance suka gaisheta suna yi mata ya jiki. murmushi tayi musu tana lumshe idanunta tare da juya fuskarta ta jikin garo. Daddy ya ce "To mu fitan ku waje likita ya ce a barta ta huta, ku bawa Aunty'n ku yaran ta kwantar da su suma suna bukatar hutu." suna shirin fita Hajiya da Goggo Bishira Ammah Miemie Kulu mai aikin Hajiya da Sumayya suka shigo. Miemie kamar zatayi tsalle dan murna Sumayya ma haka, dan ita halinta da sauki dan wani lokaci bata d'aukar zugar Ameerah. ko da suka fito zata biyo su Hajiya Ameerah ce mata tayi wai zataje kallon 'ya'yan aljanu ita ba inda zata. ita Sumayya na son yaran tun bata gansu ba, tana ji a ranta ko ba komai dai 'ya'yan yayansu ne, dan bata daga cikin 'yan'uwan ta masu cewa ba cikin yayan nasu bane. Miemie da Sumayya suka riga kowa d'aukar yaran. da kyar goggo Bishira ta karb'i na hannun Sumayya dan Miemie kam ta rike na hannunta gam. Hajiya ta leko fuskar su ta tana fad'in "Eh to ga kamar abokin turawa a jikin su, ah to yanzu kam hankali zai kwanta." Ammah ta girgiza kai. Aunty ko Murmushi kawai tayi. sai da likita ya shigo ya ce su bata guri ta huta kafin kowa ya fita aka bar Aunty da ita. da zasu tafi Sumayya da Miemie suka ce su bazasu tafi ba, suna tare da Aunty a asibitin. Sumayya tana like da yaran da har cikin ranta take jin kaunarsu. Aunty ta kira su Hajja Umma ta video call. Abba da Hajja Umma sunyi matukar farinciki Aunty ta hasko musu yaran sunata yabawa da fatan Allah ya raya. lokacin bacci ya d'auki Feeryal suka ce idan ta tashi zasu kira. Aunty na kashewa ta kira Maryam, Maryam kamar zata fasa wayar da ihu "Wai da gaske Aunty Faty Feeryal twin's ta haifa?." cewar Maryam cike da zallar farinciki. Aunty tayi dariya tana fad'in "Gasu kuwa kina gani." ta ce "Jibi ina hanya inasha'allah." Aunty ta kashe tana mata dariya. Umma karima ta kasa zaune ta kasa tsaye, ta shiga wani mummunar bala'in tashin hankalin da bata b'a shigan irin sa ba. tayi sintiri ta zaga cikin parlour'n ta yafi a kirga. Siyama ce ta shigo kamar an jefo ta tana haki da fad'in "Aunty Karima ta haihu an cire 'ya'ya biyu duka maza, yanzun nan su Ajmaal suka shigo da idona na gana hoton yaran!." Umma Karima ta buga kirji ta d'aura hannu a ka tana fad'in "Nashiga uku!." takuma dannan lambar da tun d'azu take ta gwada shi ya ki shiga. jin wayar tashiga yanzu ta sauke numfashi sanda aka d'aga kiran. "Dr ya zakayi min haka, ko nawa nagaya maka zan baka in har ka aiwatar da abun da na fad'a maka." daga cikin wayar ya ce "Hajiya matsala aka samu muna tsaka da aikin Dr AA FIYA ya shigo, karshe ma dai shi ya karasa aikin, abun da ya bani mamaki kuma, kince min bata gidan bai ma san da cikin ba, to ya akayi yasan biyu ne a cikin ta, bayan ya ciro d'ayan da mahaifarsa, a yadda ya koma domin ciro d'ayan yasan da akwai wani a cikin, naso da ya kauce da ragowar d'ayan zansan yadda zanyi da shi, in yaso sai asan yadda za'ayi ma dai duka." Umma Karima data cire d'ankwalinta tana fifita da shi ta ce "Ya b'ata komai yama akayi yasan an kaita asibitin bayan baya gidan san da aka fita da ita!." ta kashe wayar tayi zaman 'yan bori a kasa, tare da d'aura hannu akai ta kurma ihu tana fad'in "Wallahi tallahi bazan barka haka ba Abdulrahim, Feeryal gidan nan ba naki bane, dukiyar Alhaji Abubakar AA FIYA nawa ne, da na dad'e ina farautarsa yau zankarasa farautar dana d'au tsawon shekaru ina yin sa." Siyama ma zubewa tayi kan kukera, tana jin kamar itama tayi ihun ko zata sami sassauci daga d'acin da take ji cikin zuciyarta. burin ta dana Aunty'n nata da banbance ita burin ta ta aure shi su zauna inuwa d'aya ne, duk wani abun da 'yar'uwan nata zata fad'a jinta kawai take, ba so take a kashe shi ba ita so take ta aure shi ya zamo mallakinta. Umma Karima ta mike da sauri ta fita ta nufi sashin Mommy. tun kafin ta shigo parlour'n Mommy take jin yadda Mommy take cewa "Wlh karya ne in har kuwa akace 'ya'yan nan nasa ne, to bazai rike 'ya'yan aljanu ba, ai dole ma su san yadda zasuyi yayan suyi kama da shi, wani suffa ne aljanu bazasu iya juyawa ba, d'ana bazai zamo uban aljanu ba kuwa!." ta wurgawa Ajmaal wayar sa kad'an ya rage ya fad'i yayi saurin cab'e wa, yana cewa "Mommy ki bar wannan maganar tun da ta haihu ai ya kamata yanzu ko mai ya wuce, basai an fad'a ba ana ganin yarannan an san na Ya Abdulrahim ne, yara gwanin sha'awa ya kamata kiyi maraba da jikokinki." "Dan uban ka bazan yi ba fita ka bani guri anan!." Ajmaal ya juya ya fita. Umma Karima ta karaso tana rike baki. "Hajiya Halima mai jikoki an haifo miki manya-manyan sarakunan aljanu, sai ki cigaba da rainon su suzamo gamashekar da zasu girma su sare wuyarki." "Haba Hajiya Karima wace irin fatar tsiya ce wannan, ai wlh 'ya'yan nan baza su kwana a duniyar mutane ba sai dai duniyar aljanu, can in da suka fito." Mommy ta shige bedroom d'in ta tana zuba uban masifa. Umma Karima ta juya ta fita tana zaman jiran sakamako idan baiyi mata ba ta d'au mataki da kanta a yau d'in nan ba sai goge ba. Motarsa ne yakuma shigowa asibitin. suka fito shi da Dr Imran suka nufi room d'in da Feeryal take yana rike da laidar magunguna, Dr Imran kuma yana d'auke da wani katon laidar shopping . Sumayya da Miemie suna ganin su suka mike suna musu sannu da zuwa, Aunty ko shigarta toilet d'in room d'in ke nan zatayi al'walar sallar azahar sukayi sab'ani. Dr Imran ya tsaya suna gaisawa da su Sumayya, shiko ya tako bakin gadon. ya tsaya a kanta idonta a lumshe tana bacci yaran a jere a gefenta suma baccin suke. sosai ya zuba musu ido ita da yaran, a fili ya sauke ajiyan zuciya. a hankali yakai hannu ya shafi gefen fuskarta, ajiyan zuciya ta sauke tare da juya kai ta kwantar da fuskarta atafin hannunsa. a hankali ya lumshe idanunsa tare da bud'e su a kanta. ya zare hannun nasa a hankali ya kai fuskan yaran ya shafa zuwa kawunan su. Dr Imran ya karaso yana fad'in "Wow masha'Allah see beautiful baby's I congratulate you." Dr Imran ya masa kusa da shi cikin yin kasa da murya sosai ya ce "Gaskiya mutumi na kayi kokari fa ka zuba jarumta sai da ka samo masu kama da kai." ya yi kamar baiji abun da Imran ya fad'a ba ya juya yafice. har ya tada mota Dr Imran ya iso da sauri dan yasan halinsa sarai sai ya iya tafi ya barsa. suna fita Aunty na fitowa daga toilet, Sumayya ta nuna mata kayan da suka kawo. Aunty ta fita ta ce zataje masallacin cikin asibitin tayi sallah. Mommy ta fito da sauri tana gyara mayafinta, ta shiga mota direbanta yaja suka nufi asibiti. suna isa ta fito da sauri ta ce wa direban "Jirani yanzu ina zuwa juya da motar ta hanyar fita." ta nufi ciki tana tambayar wata nurse wanda akayiwa C'S da safen nan tana nuna mata d'akin da take, Mommy ta tura kofar babu ko sallama. lokacin Feeryal ta farka tana kallon su Miemie da suke ta zayyano sunayen da za'a rika kiran yaran da shi. Aunty kuwa bata dawo daga sallah ba. Mommy ta bugawa Sumayya harara tana cewa "Uwar me kika tsaya d'auka anan?." Sumayya ta turo baki. Mommy ta karasa bakin gadon ta rike kugu tana kallon yaran, tare da aikawa Feeryal da mugun kallon . sai kuma ta jinjina kai kana ta sa hannu ta d'auki d'aya ta rike shi ta gefe, sannan ta kuma d'aukar d'aya ta juya ta fita, Feeryal tabi bayan ta da kallo. su Miemie ma haka. tana fita ta shiga mota ta ce direban yaja su tafi da sauri.. Mommy na fita ba da jimawa ba Aunty ta shigo. da mamaki ta kalli kan gadon ta ce "Ina yaran." Miemie ta ce "Mommy ce tazo ta d'auke su." da sauri Aunty ta ce "Ta kai su ina?." "Mu ma bamu sani ba." cewar Sumayya. Aunty zata kuma magana aka turo kofa Ajmaal ne ya shigo cike da d'okin ganin yaran. Sumayya tayi saurin cewa "Ya Ajmaal Mommy ta zo ta d'auki yaran ko kuna tare da ita ne?." "Mommy'n ina ta kai su!?." yayi maganar hankali tashe. Sumayya tace "Muma bamu sani ba kawai zuwa tayi ta d'auke su ta fita, kafin Aunty ta dawo daga sallah." da sauri ya aje shopping bag d'in hannunsa yafita da sauri. yana kiran Abdulrahim a waya. "Ya Abdulrahim kana ina Mommy fa tazo ta d'ibi yaran nan, yanzu na shigo asibitin wai bata jima da fita ba ta d'ebe su." d'ip ya katse kiran. Ajmaal ya zaro wayar yana binsa da kallo. sai kuma ya juya da sauri ya koma room d'in. yana kuma tambayar su Miemie yadda akayi. Aunty ko hankalin ta ya kasa kwanciya ta kira Daddy ta sanar masa. Abdulrami bai d'au minti 20 ba ya iso asibitin. da karfi ya turo kofar room d'in yana ware idanunsa akan gadon. Feeryal na kwance tun da ake maganar bata furta ko kalma d'aya ba. da sauri Ajmaal ya ce "Ya Abdulrahim nayi ta kiran wayar Mommy bata d'auka." da karfi ya juya ya fita Ajmaal yabi bayan sa........! Cikin hanzari ya shige mota, Ajmaal ya bud'e d'aya gefen ya shiga yana cigaba da kiran Mommy da har yanzu bata d'aga ba. da karfi ya fige motar da mugun gudu, suka haura titi. da sauri Ajmaal ya kunna computer motar yasoma tracker ya shiga lalub'o ta in da Mommy take. da sauri ya d'ago yana nuna computer yana cewa "Ya Abdulrahim kilomita 15 ta hanyar titi ta baya kilomita 10 tazaran mu da su, sun doshi Cea, sun sauka a titi suna bin hanyar kasa a lamu ya nuna ta baya zasu bi, idan mukabi hanyar titi yafi garanti sai dai za'ayi jinkirin isa, ta baya hanyar ba kyau bazai yuwu ayi gudu ta hanyar ba." kafin Ajmaal ya rufa baki ya juya sitiyarin motar yabi ta hanyar da yake gaya masa babu kyau, yaja sit belt ya d'aura. Ajmaal ya kwalalo ido yana kallon yadda ya figi motar kamar zai watsar da su, ba shiri ya ja sit belt shima ya d'aura, yana gyara zaman sa idanunsa akan d'an'uwan nasa ganin yadda jijiyoyin hannun sa suka firfito damatsan sa suna bud'awa, yayin da fuskarsa ta juye ta rikid'e izuwa na tsananin b'acin rai, idanunsa sukayi jajir. gudu yake baya sanin inda yake saka tayun motar tasa. Ajmaal idanunsa akan computer yana gaya masa adadin sauran lokacin da ya rage su cim musu, da ta inda zaibi. kiran Daddy ya shigo wayar Ajmaal, Ajmaal ya bashi adireshin in da su Mommy suke. yana kashe wayar da sauri Ajmaal ya d'ago yana cewa "Ya Abdulrahim sun tsaya a kusa da gab'ar Cea! muna daf da cimmusu." kure gudun motar yayi wanda duk tsananin gudun da yake, ganin nawar gudun yake, da karfi ya naushi sitiyarin motar badun ingantacciyar mota ce mai tsadar gaske ba, da tuni ya tarwatse sitiyarin nasa. sai da Ajmaal ya razana.. Mommy tafito daga ciki motar da sauri rike da yaran a hannunta. da sauri ta nufi bakin gab'ar ruwan tana fad'in "Zo ku koma in da kuka fito, bazaku zauna cikin jinsin mutane kuna aljanu ba, ku ko ma can in da kuka fito." da sauri direban ta ya fito ganin abun da take shirin aikatawa ya biyo ta yana cewa "Hajiya dan Allah kiyi hakuri kar ki aiwatar da abun da kike shirin aikatawa." tsawa ta buga masa ta ce "Ka tsaya a matsayin ka na direba, kada ka sake ka shiga lamarin cikin gida." ai ko ya ja ya tsaya ya nad'e hannu jiki na rawa cike da d'inbin fargabar abun da take shirin aikatawa. ta dad'a matsowa bakin gab'ar. ta d'aga d'aya ta na kokarin wurgashi a ruwan, dai-dai san da motar Abdulrahim ya sharo kwana in da suke iya hango tekun. wani irin wawan burki ya taka dai-dai sanda ta jefa d'aya yaron cikin kogin. direbanta ya d'aura hannu a kai yana salati. da karfi ya b'alle murfin motar ya duro kasa batare da ya kashe motar ba. a hargitse Ajmaal ya zare sit belt d'in jikinsa ya yi azaman ruko sitiyarin ganin motar tana kokarin gangarawa cikin ruwan. yayi kwana da ita ya kashe motar. wani irin gudu Abdulrahim yake cike da zafin nama yake taka kasa, cikin wani irin murya mai nuni da tsantsar tafasar zuciya gami da amon sauti, mai fita da karaji, ya ke fad'in "No! Mommy kada kiyi haka!." yana daf da isowa inda take tayi saurin dad'a masowa bakin ruwan, ta d'aga zata kuma jefa d'ayan. ya mika hannu yana fad'in "Aa Mommy a'aaaaaa!." bai rufa baki ba kaji bundun, ta jefa shi yaron ya calla kara. yana wutsil-wutsil kamar yadda d'anuwan sa yayi kafin ya nitse a daina ganin sa. da gudu ya wuce ta zai yi tsalle ya dira cikin ruwan. Ajmaal da direban ta sukayi hanzarin ruko shi ta baya. Ajmaal da tuni hawaye yashiga wanke fuskarsa ya ce fad'in "Aa Ya Abdulrahim kada ka shi ga." "Yellab'oi ruwannan da zurfi sosai tanan gefen kada ka shiga." da jarfi ya fizge yakuma yunkurin shiga suka juyo muryar Daddy a bayan su "Ka dakata Abdulrahim!." Daddy ya yi maganar cikin d'aga murya. wani irin durkushewa yayi da gwuiwowin sa a bakin gab'ar tare da cusa hannanyen sa cikin gashin kansa da karfi ya yi wani irin ihu mai kara gami da karajin gaske, yana yamutsa gashin yana wani irin huci tamkar namijin zakin daya kwana baiciba. Daddy ya nufo su da sauri mai kama da gudu, in da direban sa shima ya rufa masa baya. Ajmaal ya juyo yana hawaye murya na rawa yake fad'in "Daddy Mommy ta kashe su ta jefa su a ruwa, ta kashe su Daddy!." ya fashe da kuka kamar karamin yaro. Daddy ya karaso ya dafa kafad'ar Abdulrahim dake durkushe yana bubbugawa, yayin da idanunsa ke kan ruwan da babu alamun yaran a ciki. idanun Daddy suka kawo kwalla sai ga Daddy na hawaye da idanunsa. kan kace me aka nimi Mommy a gurin aka rasa, ta zame ta shiga mota tasa direba ya juya da ita gida. tana ji a ranta ta raba su da fitinar aljanu. Nan da nan Daddy yasa aka kirawo masana ruwa, aka shiga jirgi akayi ta yawo cikin ruwan ana nima, amma ko gawarsu ba'a samu ba, daga karshe aka samo abun d'aukar d'aya jaririn. ma'aikatan suka bawa Daddy tabbacin gawarsu baya kusa, ruwa ya tafi da su amma zasu tura sanarwa a tare su acan rariya idan suka isa can za'a neme su. Jiki ba kwari Daddy ya juya gurun Abdulrahim, ya ruko hannun sa da tun d'azu ya masa ya zauna gefe kan wani dutse ya sunkuyar da kai kasa. Ajmaal da tun d'azu ya kasa tsayuwa guri guda ya zo gon d'an'uwan nasa ya koma bakin ruwan yana lekawa ko za'a ciro yaran. ya taho da sauri sanda Daddy yake mikar da shi tsaye. tausayin d'anu'wan nasa ya kuma baibaye shi. idanunsa sunyi jajir jijiyoyin jikinsa sun mike rad'a-rad'a, zufa yana gangarowa daga cikin sumar kansa zuwa fuskarsa. Daddy ya dubi d'an nasa da d'inbin tausayawa dan yasan yakai makura a b'acin rai ko bai furta ba, basai ya furta ba yasan wannan halin nasa tun yana d'an karami, idan yana cikin b'acin rai haka zufa zatayi ta karyo masa daga cikin sumar kansa yana gangara fuskarsa, jijiyoyin jikinsa zasu mike rad'a-rad'a. sai dai na yau yafi na duk sauran lokutan dan kuwa yau karkashin jajayen idanunsa sai da sukayi damshi alamun ruwa nason fita daga cikin su. Daddy ya damke hannunsa da kyau ya dube shi yana fad'in "Ka yarda da Allah kayi imani da kaddara mai kyau ko mara kyau, muje gida Abdulrahim." ya janyo hannunsa motar Daddy suka shiga shi da Daddy gidan baya, direba ya ja su. Ajmaal ya shiga motarsa da suka zo da shi yabi bayan su suka nufo gida. Su Shamsuddin da Faisal da suka d'auko hanyar zuwa, bayan sunyi waya da Ajmaal ya sanar musu abun da ke faruwa, kafin su fito suka sanar a gidan, tuni gidan ya d'auki labarin. suna hanya suka kuma kiransa ya yi musu kwatance, ya ce su juya gida gasunan suma dawowa. Wani irin gud'a Umma Karima ta rangad'aga, tayi tsalle ta tafa hannaye, tamkar anyi mata albishir da aljanna. "Hajiya Halima kinyi abun da ya dace, da baki farka ba da ni zan mike dan ni bana bacci." Bilkisu data kawo mata labarin ta ce "Umma wai murna kike wlh ni jikina yayi sanyi, ko da bani son Feeryal amma 'ya'yan nan na Ya Abdulrahim ne shi kuma yayan mu ne, ai bazai so ace yau ayi masa haihuwa a yau d'in kuma yana ji yana gani akashe masa yara ba, gaskiya Mommy bata kyauta ba, kashe rai ai musifa ce, ranma na jarirai wanda yau aka haifesu basu d'auki hakkin kowa ba haba dan Allah." Bilkisu tayi waje tana Kuma fad'in rashin kyautawar Mommy. Tun da suka hau hanya Daddy ke bubbuga bayan hannunsa da hannun nasa ke rike a hannun Daddy alamun rarrashi, duk da shima yana jin kuna da b'acin ran a tare da shi. har suka karaso gida. suka sauko a motar ya zame jiki ya wuce side d'in sa. Daddy ya nufi sashin Mommy rai b'ace, a tsaye ya tadda ita a parlour Mommy tana ganin sa ta b'ata rai. tana fad'in "Haka kawai a dukeka a hanaka kuka, a wani dalili aljanu suje can su karata." bata yi aune ba yana karasowa ya wanke mata mari cikin kakkausar murya ya ce "Allah wadai da hali irin naki Halima wlh nayi nadamar kasancewar ki a matsayin uwar 'ya'yana, kije na sake ki, kuma bazan kyale ki ba sai nayi shari'a da ke akan jikoki na da kika kashe!." muryar Hajiya suka jiyo a bayan su tana fad'in "Mai da ita yanzu nan maza ka mai da ita, in dai ina numfashi baka isa ka saki Halima ba, 'yar uwar taka ko me tayi maka banyar da ka sake ta ba, yara kuma sunzo kan lokaci ne dama ba masu rayuwa bane su, ka mai da ita na ce ko ka biyani nono na!." Hajiya ta karaso tana kuma fad'in "Ka mai da ita nace." Daddy ya ce "Amma Hajiya." da sauri Hajiya ta tari numfashin sa "Ka mai da ita na ce, duk shari'ar da zakayi da ita kuyi tana d'akin ta." Daddy ya ciza yatsa tare da fad'in "Na mai da ke amma kar ki sake kizo in da nake." ya juya yafita cikin matukar b'acin rai. Mommy dake dafe da kuncinta da alamun jikinta ya yi sanyi. Hajiya ta dube ta ta ce "Yanzu ke Halima bakiji ko d'ar ba, da har zaki iya kashe kikokinki da hannunki? yau ko bare ai bazata aikata hakan ba, bare ke da kike jinin Abubakar, ai 'yar nunel ta nuna basai an fad'a ba, da ka kalli yarannan kallo d'aya kaga Abokin turawa, ko makaho ya shafa yasan 'ya'yan nan na abokin turawa ne, yo zance ya kare tun da har yabi dare yaje ya had'a shinfid'a da ita, ai dole mu karb'i 'ya'yan nan, bare ga babban shaida da sukayi kama da uban su, wannan ai niman jawa mutane magana ne." Hajiya tayi waje tana bombomi. Mommy ta zauna kan kujera jiki a sanyaye. Daddy na fita asibiti ya tafi. Aunty na tsaye a kan kafafunta hankalin ta a matukar tashe. tun da tayi waya da shi ta sanar masa, Mommy ta d'auki yaran daga baya tana ta kiransa baya d'aga wayar. tayi ta kiran Ajmaal shima haka. Sumayya da Miemie hankalinsu ya kasa kwanciya suka nufo gida, kasancewar babu motar gida dole taxi suka bi, suka b'ata lokaci a hanya. Feeryal na kwance tayi shiru, Aunty na tsaye da kafafunta. Daddy ya turo kofar da sallama, kallo d'aya Aunty ta masa gaban kirjinta ya yanke ya fad'i. tafi kowa sanin halin mijinta, kallo d'aya take masa ta karanci farinciki ko bakinciki ke tare da shi. da sauri Aunty ta nufo shi tun kafin ya karaso, ta ruko hannayen sa hankali a bala'in tashe take fad'in "Daddy ina yaran suke ina ta kaisu?." Daddy ya rumtse idanunsa yana jin zafi cikin zuciyarsa. Aunty ta kuma jijjiga shi murya na rawa ta ce "Daddy kayi magana, dan Allah ina ta kai su, dan Allah a dawo mana da su, ko nono basu shaba, a kawo mana su ta basu nono kar yunwa ya dame su." Daddy ya kifa kansa a jikin kafad'arta. duk yadda yaso ya daure ya gagara, sai kawai ya rushe da kuka mai cike da kuna da matukar tausayin su. sai kawai itama ta fashe da kukan da tun d'azu take ta danne shi. Daddy yayi saurin d'ago kansa a kafad'ar ta ya rungumeta. yana bubbuga bayanta tare da fad'in "Kiyi hakuri Fad'imatu nayi duk iya yina yau na gaza." Aunty ta d'ago da sauri ta ce "Daddy me kake so ka ce." "Nagaza taimakon jikoki na Halima ta jefa su a ruwa ta kashesu." ya yi saurin sakin Aunty ya jingina da jikin garu ya dafe kirjinsa yana tari, da sauke numfashi da sauri-sauri. wani irin rumtse ido Feeryal tayi, jin kanta ya yi wani irin sarawa. wasu siraran hawaye suka gangaro gefen idanunta. Aunty da gaba d'aya ta firgice ta d'aura hannu a ka tana salati da fad'in "Me sukayi miki Hajiya Halima idan ku bakwason su, kun wadata da 'ya'ya mu bamu samu ba, yanzu ke nan Allah ya bamu, mu muna son su." gaba d'aya ta daburce cikin d'akin tana ta kaikawo da sambatu gwanin ban tausayi. Daddy na dafe da kirjinsa ya mika d'aya hannunsa ya kamo nata sannan ya furta "Innalillahi wa'inna'ilaihirraji'un." ai ko da sauri ta cab'e kalmar da furtashi ya samar mata da nutsuwar da har ta juya ga Feeryal dan son ganin halin da take ciki. ta karaso bakin gadon da sauri ganin hawaye na gangara a fuskarta, ta shafa kanta tana cewa "Kiyi hakuri, ita wannan kalmar bayan an cutar da kai ake gaya maka ita, idan kayi hakurin kuma zakaga ribar yin ta Allah yana bayan gaskiya." Feeryal ta bud'e idanunta a hankali, idanunta ya sauka kan inda Daddy yake, ta d'aga hannu ta nuna inda yake tana cewa "Ammie Daddy." da sauri Aunty ta juya numfashin sa na dad'a sama-sama idanunsa yana yin sama-sama. da sauri Aunty tayi gurin sa ta rike shi tana kwad'awa likita da nurse's kira. a guje suka shigo jin irin kiran bana kwanciyar hankali bane. Aunty ta ce "Ku taimake ni ciwonsa ya tashi." a ka kwashesa akayi da shi wani room d'in. ranar Aunty taga tashin hankali mara misaltuwa. ana shiga da shi Ajmaal na isowa, shi ya zauna a gunshi ita kuma ta komo gun Feeryal. tana kaiwa da kawowa sakanin room d'in da Feeryal take da na Daddy......! Cikin dare Daddy ya dawo hayyacin sa. washegari da safe ya bukaci a sallame sa ya koma gida. Bappa Salihu da asuban fari ya baro Yelwan Shendam ya shigo garin Jos. yabi jirjin da ya taso daga Jos ya sauka a airport na Lagos da karfe 9 dai-dai, na safiya. bai fad'awa kowa zai taso ba shiyasa mota bata je domin tarar sa ba, taxi ya shiga ya taho AA FIYA STREET. yana isa ya buga get security suka leko ganin shine sukayi hanzarin bud'e masa karamar kofa ya shiga, suna yi masa sannu da zuwa. sama-sama ya amsa musu ya shige ciki. da su Nabila da Sahala da Ameerah suka fara cinkaro sun fito daga sashin Daddy. shiko kai tsaye sashin Mommy ya wuce. Ameerah tayi gudu taje ta gayawa Hajiya ga Bappa Salihu ya zo. tun daga bakin kofar side d'in Mommy Bappa Salihu yake kwad'a mata kira har ya shigo parlour'n ta yana fad'in "Ina kike mutumiyar banza shashasha wacce ta girma har yau batasan ciwon kanta ba." Mommy ta fito daga cikin bedroom nata jiki na rawa Bappa Salihu ya nufo ta ya na cigaba da fad'in "Halima ke d'in nan da a asibiti aka haife ki da wlh cewa zanyi an canza min 'ya aka bani wacce zata kashe ni, ban haifi 'yar da zata zo ta zame min fitina cikin ahali ba, gara tun marmaza na cire ki cikin 'ya'ya na tun kafin ki hallaka min ahali, mutumiyar banza ni ban haifi makashiya ba!." Bappa Salihu ya rufe ta da duka da hannu bibbiyu yana cigaba da fad'in "Bani ba ke Halima kada ki sake ki d'aga ido ki kalleni a matsayin mahaifinki, ke baki isa ki zame mana fitina cikin ahali ba, meye amfanin rayuwar ki ke baki cancanci zama uwa a gurin 'ya'yan ki ba, ke azzalumar uwace mai son kanta." Sumayya Ameerah da Hajiya suka taho da gudu, Ajmaal da ya shigo yanzu shima ya taho da sauri. Hajiya ta shiga sakanin Bappa Salihu da Mommy tana cewa. "Haba Malam Salihu mene ne haka, mata da girman ta ai ko 'ya'yan ta yanzu sun wuce duka." Bappa Salihu ya ce "Ai kin banza abun da ta aikata ai ko 'ya'yan nata bazasu aikata ba, wacce irin kwakwalwa ce da ita irin na dabbobi, na cire ki a 'ya'yana Halima ke ba 'yata bace, ni ban haifi makashiya ba, dad'in me zakiji ki kashe jikokin ki da hannun ki wace irin azzaluma ce ke, na yafe ki Halima na yafe ki, me ma kika zauna yi anan hukuma basuzo sun tafi da ke ba, hukuma zasu zo su d'auke ki yanzu, bayan na nuna miki na isa da Abubakar na sashi ya sake ki, sannan hukuma suyi gaba da ke!." Bappa Salihu ya fita rai b'ace. Hajiya tabi bayansa tana fad'in "Kar ka kira mana hukuma anan, tun da abu ya faru ai shike nan, me ye na kiran hukuma." sai da suka fito waje Bappa Salihu ya juyo rai b'ace ga Hajiya ya ce "Ai ya kata hukumar su had'a har da ke su tatta, dan banga amfanin zaman ki a gidan nan ba, ke Hajiya Hanne kina cikin gidannan b'arna daban-daban yana afkuwa ace har da kisan rai, meye amfanin zaman ki a tare da su, gara ma ki tattara ki koma can gida Yelwan Shendam, ki zauna babu amfanin zaman ki a nan, tare da su." Hajiya ta mara baki tana fad'in "Ahap ba yau aka saba min gorin na tafi ba, idan abu Allah ya kadda zai faru ko ku mazan baku isa ku hana ba." Bappa Salihu ya yi gaba yana cewa "Duk hankalin ku d'aya ne da Haliman, Allah ya sawake irin wannan rayuwar." ya wuce sashin Daddy. Mommy ta zube kasa zuciyarta ya kariya, tun da take da mahaifin nata bata tab'a ganin b'acin ransa irin na yau ba. jikinta ya yi sanyi matuka. Ajmaal da ya share kwalla yake fad'in "Mommy meye hakan wlh baki kyauta wa Ya Abdulrahim ba, kin cutar da zuciyarsa dan kin san a zuciya yake barin ko wacce irin damuwar sa, ba Ya Abdulrahim ba har da mu kika cutar Mommy, domin damuwar sa namu ne bazamu so ganin d'an'uwan mu cikin damuwa zuciyar mu ta sami nutsuwa ba, muna murna da samin 'ya'ya kika hallaka mana su, Mommy kin san zafin da naji kuwa, to ina ga shi Ya Abdulrahim mai 'ya'yan, da kuma uwar 'ya'yan, da wacce ta raini uwar 'ya'yan, da Daddy da ya zame mana garkuwa, Mommy kin cutar da zuciyoyi da yawa, kiji furucin da Bappa yake fad'a a kanki, ina mu zamu saka rayuwar mu, ace muna tsaye mu 'ya'yan ki, mahaifinki yana kai hannu jikinki da munanan kalamai, taya kike son mu goben mu tayi kyau, baki daidai ta sakanin ki da mahaifin mu da mahaifin ki da babban yayan mu ba, Mommy bakiyi mana adalci ba!." Ajmaal ya fashe da kuka yana kuma fad'in "Mommy bakiyi mana adalci ba." Sumayya da tuni ta fashe da kuka ta na cewa "Ni gara ma na bar gidan nan natafi Yelwa, wlh tun da naga yarannan naji sonsu a raina, Mommy me yasa zaki kashe su, Mommy da baki kashe su ba, me yanzu mutane da kawayen mu zasu rika fad'a Mommy'n mu tayi kisa." Sumayya ta kuma rushewa da kuka. Ajmaal yayi waje yana share kwalla. Ameerah da hawaye ya ciko idanunta ta zube jikin Mommy tana share mata hawayen da ke gangara kan fuskarta. yayin da itama jikinta yayi sanyi.. Bappa Salihu ya shiga gurin Daddy. anan ya tadda su Dad da Abbieh. sunyi mamakin ganin sa suka mike suna yi masa sannu da zuwa. Daddy da har yanzu jikin sa da saura ya ce "Bappa baka sanar mana zaka zo ba bamu tura mota domin taron ka ba a gafarce mu." Bappa Salihu ya ce "Zauna Abubakar." ya dubi Dad da Abbieh yana cewa "Tukur Sulaiman ku kirawo hukuma azo a tafi da Halima." Abbieh yayi saurin cewa "Allah ya huci zuciyan ka Bappa da dai anyi maganar a cikin gida daya fi." "Hakane kuwa kayi hakuri Bappa kuskure kam anyi sai dai fatan a gyara nan gaba." cewar Dad. Bappa Salihu ya ce "Babu maganr gyara kuskure, baza'a rufe maganar a gida ba dan suma raine da su, hukun cin kisa kuma kisa ne, dole kuma a hukuntata, Abubakar ka sake ta kafin a tafi da ita." Daddy ya gyara zaman sa yana cewa "Bappa na saki Halima amma na maida ita, abisa umurnin Hajiya, da fari nima hukuncin dana so zartarwa ke nan, kiran hukuma azo a tafi da ita, sai dai yin hakan bashi ne zai sa, yaran su dawo ba." Bappa Salihu ya ce "Ko da bazasu dawo ba hukunci ya rayata a kanta, kuma dole a zartar da hukunci." Abbieh ya ce "Bappa a bar maganar zuwa yarinyar ta sami sauki, a halin da ake ciki yanzu shima kansa Yaya Abubakar ba balafiyar ne da shi ba, kayi hakuri a aje maganr tukun." Daddy da Dad duk suka sa baki akan bar kiran hukuma tukun. Bappa Salihu badun ya so ba ya hakura amma da tabbatar musu da cewa, zai zauna tare da su a nan har lokacin da za'a yanke wa Mommy hukunci. ya fita yana tambayar Ajmaal ina Abdulrahim yake?. ya ce tun jiya daya shige side d'in sa bai ga fitarsa ba har yau. Bappa Salihu ya nufi sashin nasa Ajmaal na biye da shi. mai gadin side d'in a ya shaida musu yana ciki. suka karasa kofar parlour'n sa Ajmaal ya ya babbuga. ya d'au tsawon ninuna 5 kafin yazo ya bud'e. yana sanye da gajeren wanda da singilet. fuskarsa babu annuri. Bappa Salihu ya bubbaga kafad'ar sa yana cewa "Sannu kaji najimin duniya, Allah ya huci zuciyar ka." baiyi magana ba har Bappa Salihu ya juya daga bakin kofar suka fice daga side d'in yana tsaye. kana a sannu ya taka ya koma ciki. A b'angaren Bappa Salihu kuwa suna fita Ajmaal ya d'auke sa, zuwa asibiti in da Feeryal take. sosai Bappa Salihu ya bawa su Aunty hakuri ya koma ga Feeryal itama yakuma bata tabbacin za'a bi mata kadinta. Aunty dai har yanzu hawaye bai bar zuba a idanunta ba, sai dai tace masa ba komai, dan Abba'n Abuja ya gargad'e ta da d'aukar mataki a hannunta, shima kuma baiyi magana ba har lokacin duk da sunji matukar zafin abun da ya faru.. A b'angaren Mommy kuwa jikinta ya sanyaya matuka zafi biyu ta ko ina, gana Daddy gana mahaifinta. tana zaune tayi jigum a d'aki kiran Hajiya Luba ya shigo wayarta. kamar bazata d'aga ba harya kusa yankewa kafin ta d'aga. "Hajiya Halima ikon Allah ashe haka kika kware a iya kisan kai, amma anji kunya atarihin mu mu kawaye babu wacce ta tab'a aikata irin abunda kika aikata yanzu, to ina laifin ki had'a da babban d'an naki duk ki kashe sakarai mara lissafi." Hajiya Luba tana kaiwa nan ta kashe wayar. Mommy tabi wayar da kallo jikinta na dad'a jin sanyi, wanda har ya kai da jin kamar abun kunya ta aikata, dan tun da abun ya faru take amsa kira daga kawayen ta suna masu mamakin abun da ya faru. Kwanan Feeryal biyu ita ma aka sallame ta. tun da suka dawo gida Aunty a zubda kwalla take, ta kasa iya daure zuciyarta. a yammacin ranar da suka dawo Aunty na zaune a gefen Feeryal tana had'a mata ruwan zafi da milo, jifa-jifa tana share hawaye. ganin hawayen nata yake sa Feeryal d'in yin hawaye. a hankali Feeryal ta kwantar da kanta jikin kafad'ar Aunty, takai bayan hannunta ta goge hawayen da suka zubo mata. cikin muryarta mai sanyi ta ce "Ammie to wai mu meye damuwar mu ma, ba kin ce idan na haihu za'a basu d'ansu ba, to ai 'ya'yan su suka kashe mu babu ruwan mu, Ammie ki daina kuka ni ma kina sani kuka, daga yau kar mu sake damuwa tun da dama nasu ne." Aunty ta matse ido da karfi tana son had'iye kukan da ya taso mata. da sauri ta mika mata cup d'in ta mike ta fice ta shige d'akin ta, dan bata son yin kukan agaban ta. bin bayan Aunty tayi da kallo har ta fice. a hankali ta kai cup d'in bakin ta ta kurb'i yea d'in. Aunty tayi kuka sosai kafin ta fito bayan ta wanke fuskarta ta share kamar batayi ba. tana fitowa Abdulramin ya shigo d'auke da sallama mara sauti a bakin sa. Aunty ta amsa ya karaso ciki ya gaisheta batare da ya had'a ido da ita ba. Aunty ta amsa gaisuwar tasa gami da d'an yin murmushi ta ce "Tana ciki." ta juya ta koma d'akin ta. a sannu ya tako ya tura kofar, da sauri ta d'ago zaton ta Aunty ce. ganin shine ta sauke idanunta kasa. ido ya kura mata tare da soma takowa cikin d'akin, ya iso bakin gadon. tana jin yadda idanunsa yake kafe a kanta. sinkayo muryarsa tayi "Ina mai baki hakuri na rasa 'ya'yan ki da kikayi." ta jiyo maganar sa daga in da yake tsaye a kanta. da sauri ta d'ago ta kalle sa sai kuma ta cuno lips tare da sauke idanunta kasa ta ce "Ya'yan ku dai ai dama naku ne, ba haka kuka zab'ar musu ba, ni babu ruwana." tayi maganar tana dad'a cuno baki cikin yanayin ta mai sanyi da fita da yanayin shagwab'a. cike da jin haushin yadda Mommy'n sa tasa Ammie'n ta tashiga damuwa take ta kuka akan yaran. ta juya kai ta d'aya gefen tana mai dad'a cuno baki gaba. bataji takun tafiyarsa ba sai karar bud'e kofa taji, ta juyo ta hangi bayan sa yana fita daga d'akin. kai ta kuma juyawa tana mai dad'a b'ata fuska da gaske wai haushi take ji dan ansa Ammie'n ta kuka.. "Feeryal." taji an fad'a ta juyo da sauri jin muryar Chuchu da Chulu. yunkurin mikewa tayi da sauri, suka rike gefe da gefen kafad'un ta suna cewa "Yi a hankali Feeryal." ta zauna suka zauna a gefen ta suna fad'in "Ki gafarce mu san da abunnan ya faru bama kusa, munyi bakincikin da muka gaza taimakon 'ya'yan ki har suka salwanta, muna niman afuwarki ki gafarce mu." hannaye bibbiyu suke rokonta. ganin yadda suma suka nuna damuwa sosai ta ce "Ni fa yanzu na daina damuwa tun da dama nasu ne, ko ma me sukayi da su oho ni ban damu ba." Chuchu da Chulu sun dad'e a gurun ta kafin suka tafi... Zaune yake a office d'insa, idanunsa a lumshe ya jingina bayan sa jikin kujera yana d'an jujjuyawa. Dr Imran ne ya shigo ya karaso yana yi masa kallon tausayawa, tabbas uwansa ta kasance mai son kai, ko bai fad'i damuwar sa ba bayau ya saba zama da shi ba, duk da halayen sa masu wuyar gane wa ne, amma tabbas ya lura da shiga kunci tare da shi tun ranar da uwassa tayi sananiyyar mutuwar 'ya'yan sa. table d'in gaban sa ya bubbuga, a hankali ya bud'e lumsassun idanuwan sa. Dr Imran ya ce "AA akwai C'S da kasa time 1 30 an shirya ko mai saura 20 seconds yanzu." mikewa yayi tare da d'aukar makullin motar ya nufi kofa yana cewa "Kayiwa Dr John magana bazan yi C'S ba." Dr Imran yabi bayan sa da kallo har ya fice. ire-iren wad'an nan halayen nasa duk wan da yake tare da shi yakan sha wuya wajen gano inda lamuran sa suka dosa, baka b'a gane albiblarsa. Ya shige mota ya bar asibitin. ko da ya koma gida wanka yayi ya sauko parlour, da gajeren wando kad'ai babu riga a jikinsa. ya kure gudun AC yana zama kan kujera. system nasa dake kan table d'in gaban kujerar daya zauna, ya kunna, sosai ya mai da hankalin sa ga system d'in. yana dada ware idanunsa cikin system d'in, yayin da damatsan hannunsa suke bud'awa. sai kuma ya mike zumbur ya nufi stairs, cikin zafin nama ya yake had'a stairs bibbiyu ya shige bedroom dakika uku yafito yana gyara zaman riga da wandon jikinsa. ya sauko ya d'au makillin mota yayi waje da sauri. ganin yadda ya figi motar da sauri cikin azama mai ganin side d'in ya wangale masa get. ganin yadda ya dumfaro babban get da gudu security suka bud'e masa get ya fice kamar zai tashi sama. sosai yake sharara gudu kamar ba'a cikin gari yake tafiyar ba a wajen gari yake. mintuna kalinan suka kawo shi asibitin da akayiwa Feeryal C'S. bai ko dai-dai ta parking ba ya duro a motar da bai tsaya rufe kofar motar ba. wata doguwar igiya mai karfi yana rike a hannunsa. da karfi ya naushi kofar office d'in Dr ya bud'e yasa kai ya shige ciki. da sauri Dr ya mike yana fad'in "Lafiya Dr AA FIYA! zaka shigo ta irin wannan yanayin?." hannunsa yakai kan belt d'in kugunsa yana gyara zamansa, yashiga d'aga kafarsa yana takowa cikin office d'in tamkar na mijikin zaki!. Dr ya mike zumbur yana kuma fad'in "Ya zaka shigo min kai tsaye irin haka, kamar baka san aikin ka ba." a gabansa ya tsaya yana binsa da wani irin kallon da ya kusa sashi ya saki fitsari a wando, murya a gautsatse ya ce "Ina file d'in da ke d'auke da rcd d'in bazata iya haihuwa ba dole sai an mata C'S!?." da sauri Dr ya ce "Ya zaka zo kana challenge d'ina, I'm Dr ka sani yadda kake likita haka nima likita ne, so baka da hurumin shigo min kana yi min irin wannan tambayar kamar ka mai da ni bansan aiki na ba, kasan na fika a shekaru tun kafin ka zamo likita nake aikin likitanci, so ba bu wani abun da zaka nuna min, in zaman duniyar ce nariga ka sanin ta, haka ma hai kin." wani irin wawan mari ya d'auke shi da shi, da sai da bakin sa ya fashi jini ya fita daga gefen bakin, ya shako makokwaronsa cikin kakkausar murya ya ce "Waya saka!." numfashi na sama-sama idanunsa suka firfito da kyar ya iya fad'in. "Ka sake ni zan gaya maka." gara shi ya yi da jikin bango da karfi sai da kansa yayi jini, kana ya saki wuyan nasa yana kuma d'auke shi da marin daya fi na farko. a gigice ya ke fad'in "Babu wan da ya sani, ba zata iya haihuwa ba ne dole sai an mata C'S." igiyar daya shigo da shi ya janyo yana ware shi, yayin da suffarsa ya dad'a rikid'ewa ya canza izuwa na ban tsoro. da sauri likitan yashiga ja da baya fitsari ya kwace masa, murya na gargada ya ke fad'en "Ka dakata na gaya maka da gaske babu wan da ya sani." wani irin naushi ya kai masa ya zube kasa ya d'ad'd'aure shi da igiyar ya ciccib'o shi ya yi waje da shi, ya bud'e bayan bot ya jefa shi ciki, ya shige motar da mugun gudu yabar asibitin. A wani b'ari na gidan gona ya shiga da shi, wani katon d'aki ne mai d'auke da na'urori ya yi masa kyakkyawan d'auri jikin kujerar karfe. bayan ya masa duka bugun girma, ya farfasa masa jiki ya yi masa jina jina sannan ya kunna shocking jikin kujerar." ya soma jijjiga gami da ihun azaba. sai da ya tabbatar da shocking ya shige sa sannan ya kashe. numfashin azaba yake saukewa, yana fad'in "Zan gaya maka kada ka kashe ni, matar baban ka ce ta sani." ya kunnan na'uwar d'auka gani kai tsaye yayi connecting da satellite d'in in house nasu AA FIYA STREET. gaba d'aya TV gidan ya d'auke duk wanda yake zaune gaban TV gyara zama ya kuma yana kallon TV da mamaki ganin sa a wani guri shi da Family Dr su, dayake d'aure jini na fita aduk in da yamasa rauni. Bappa Salihu Daddy Dad Abbieh Ajmaal Shamsuddin Faisal. duk suna parlour'n Daddy. in da kowa ya mai da hankalin kan TV. dai-dai in da Abdulrahim yake d'auke sa da mari ya shako wuyansa. likitan ya tuntsire da dariya jini na sauka a bakin sa, "Idan ka kashe ni a ina zaka sami sauran labarin, akanta ita da ban ma aikata mata komai ba, ina daf da aikatawan ka shigo." Aunty na d'aki ita da Feeryal kiran Ammah ya shigo wayarta. tana d'agawa Ammah ta ce "Ammien Feeryal kina gaban TV kuwa?." Aunty ta ce "Aa Ammah'n Miemie me ya faru." da sauri ta ce "Kunna TV ki gani ko ni kad'ai nake gani." da sauri Aunty ta d'au rimut ta kunna TV d'akin Feeryal. tayi arba da abun da kowa yake gani a cikin gidan. Sumayya ta shigo bedroom d'in Mommy da gudu tana fad'in "Mommy Mommy kunna TV ki gani." Sumayya ta d'au rimut ta kunna TV. Hajiya ta gyara zama tana fad'in "Bishira Kulu wa nake gani ne nan kamar abokin turawa, shirin fim ya koma ko kisan kai shima ya soma." Hajiya tayi d'ip da maganar jin yana fad'in "To bari na aika ka lahira tun da can kake son zuwa." ya mika hannu zai kunna shocking d'in da sauri likitan ya ce "Aa a'a zan gaya maka Hajiya Karima ce ta sani na ciro mata mahaifan ta tare da 'ya'yan a cikin mahaifan, kafin kuma na cire kazo, hahahaha ka girgiza ne to ai bakaji komai ba, dan wannan ba shine karo na farko ba, mamarka da amaryar baban ka yanzu haka babu mahaifa a jikin su........! Mommyn twins ce "Dukansu tasa na cire mata mahaifar su, lokacin da baban ka ya auri Hajiya Fatima da wata uku ta sami ciki, ta kwanta tana laulayin cikin, ni ya kirani nazo naja jinin ta, dan naje nayi gwaji dan an d'auka malaria ce, bayan na je na gwada naga ciki take da shi, na dawo gidan ku domin na yiwa Alhaji albishir da cikin nata, Hajiya Karima ta tare ni kafin na isa sashin Hajiya Fatima, ban kawo komai ba nafara yi mata albishir da cikin amaryarta. a take ta yi min tayin kud'i masu soka kan tana son na ciro mata mahaifar da cikin ke ciki na kawo mata, kuma zatasa a gina min sabon asibiti. yawan kud'in da kwad'ayin sabon asibitin yasa banyi tantama wajen aminta ba, dan ba kud'in wasa tace zata bani ba, a take na canza result d'in na sanar wa Alhaji akwai wani ciwon da nagani cikin jinin ta, ina so a kawota asibiti dan a bincika da kyau. a ranar Alhaji ya d'auke ta ya kai ta asibitin nayi scanning naga twins ne a cikin nata na tsawon 2mon. na samarwa Hajiya karima tace fad'uwa yazo dai-dai da zama dama mahaifa mai d'auke da twins take so, ta kuma karamin kud'i a kan wanda tace zata bani, a take na sanarwa Alhaji akwai wani ciwo a cikin ta wanda idan har ba'a yi gaggawan cirewa ba zata iya rasa ranta. nan take ya sa hannu ya ce a cire mata. a ranar ba'a kwana ba nayi mata operation naciro mahaifar mai d'auke da cikin 'yan biyu, na bawa Hajiya Karima nan take ta tura min kud'in da tace zata bani, a cikin watan tasa aka fara gina min sabon asibiti. na gina sabuwar rayuwa nasoma fantamawa da kud'in da ta bani ga sabuwar ginanniyar asibitina." Yaja numfashi yana fad'in "Zan sha ruwa ka bani ruwa na sha." wani gigitaccen mari ya d'auke sa da shi, zuciyarsa na tafarfasa, ya shiga naushin bakinsa sai da ya zubda masa hakoram gaba. Daddy ya yi wani irin mikewa hannu na rawa yake nuna Dr ta cikin TV yana fad'in "Dama a ranar mahaifan Fad'imatu ka cire da 'ya'ya na aciki, kayi min karyar cewa ciwo ne a cikin ta!?." Bappa Salihu ya roko Daddy ya zaunar da shi yana cewa, "Zauna Abubakar Allah baya zalunci sannan karya bata d'aurewa raminta kurarriya ce." Abbie da Dad Ajmaal Shamsuddin Faisal, duk sun cika da d'inbin mamakin daya sasu bud'e baki suna kallon abun da ke faruwa kamar a shirin film. a b'angaren Hajiya kuwa wani uban salati ta sake tana fad'in "Laaaha'ilaaha'illaaa, amma Karima anyi shegiyar bakar makira, a she dama Fatima ba juya ba ce ta sani kullum da kalar gorin da nake mata kan ta kasa haihuwa, ashe-ashe ita ce tayi sanadin rashin haihuwar nata, amma dai Allah ya d'ebe miki albarka Karima." goggo Bishira da kulu sai tafa hannu suke. "Allah ya toni asirinki Hajiya Karima, Yaya Abubakar ya haifo zaki mai share masa hawaye, munafuka algunguma, ka kashe shi Abdulrahim sannan kazo ka had'a da ita." cewar goggo Bishira tana gyara zaman ta idanunta akan TV. Ammah ta fito da sauri ta nufi sashin Aunty Miemie na biye da ita. tayi mamakin ganin Aunty zaune tana kallon TV tana sakin murmushi, Feeryal na gefe tana sharar kwalla. Ammah ta karaso ciki jiki a asanyaye. Aunty ta d'ago ta kalle ta tana murmushi ta ce "Ammah'n Miemie ashe dai ni ba juya ba ce." Ammah ta zauna jiki ba kwari ta na cewa "Hajiya Karima idan batayi wasa ba bazata sami rahamar Allah ba." Ihun azaba ya yi yana fad'in "Ka taimaka ka bani ruwa na sha zan gaya maka sauran." gorar ruwa ya d'auka da sauri ya bud'e baki dan ba hanun karb'a duk a d'aure hannayen suke. ya tsiyaya masa ruwan cikin baki ya kama sha kot-kot, baiyi fin kurb'a uku ba, ya sheka masa sauran a fuska kana yayi wurgi da gorar. Dr ya ja numfashi yana latse ruwan dake bin bakin sa sannan ya cigaba da fad'in "Bayan wani lokaci a ranar da mamarka zata haifi Ameerah, tare da ita akaje asibiti bayan tayi min tayin kud'i mai tsoka ta waya, ganin yawan kud'in yasani amincewa suna kawo ta asibitin ita da baban ku da kakarku, nayi rubutu na ce C'S za'a mata, kamar yadda Hajiya Karima ta bukata, bayan da kanta ma zata iya haihuwa na ce dole sai an mata C'S, kamar yadda Hajiya Karima ta shirya. babu b'ata lokaci mahaifin ka ya sa hannu aka shiga da ita. bayan na ciro Ameerah sannan na cire mahaifar na damkawa Hajiya Karima, ta biyani kud'in da tayi min tayinsa. ganin yawan kud'in yasa naji dad'i, har na kara ginin asibiti na da kud'in, a cikin 'yan shekarun nan ma ta kuma nima na tana niman mahaifa yazo a sa'an zanyi wa wata C'S na cire na kai mata ta biyani. shi ne da aka kai matarka haihuwa ta ce na cire mahaifar da yaran a ciki gaba d'aya, kuma ai kazo kafin na cire ka sani dai ba ni na kashe maka yara ba mamarka ce ta kashesu, kar ka kashe ni kayi hakuri dan Allah kar ka kashe ni." d'ip TV ya d'auke ya dawo tashar da kowa ke kallo.. Mommy da ta mike tsaye jikinta na tsuma, tun san da Sumayya ta kunna mata TV har yanzu da TV ya d'auke. wani irin suya gami da girgiza zuciyarta yake, lallai mutum a bin tsoro ne, wacce ta yarda da ita tabata dukkan yarda, ashe ita ce makashin ta. lallai hausawa sunyi gaskiya makashin ka na tare da kai. nannauyar numfashi Mommy ta sauke a fili ta furta "Lallai Hajiya Karima kin jima kina zurma ni a rami, ban ankara ba har sai da kika ruftamin kasa a ka." Wani irin zufa ne yake sassafowa Umma Karima, ta cire d'ankwalin kanta tana fifita. "Bazan kyale ka ba Abdulrahim tun da ka tono asirin da ya dad'e a bisne." Bilkisu Rahma Nabila duk suka juyo ga mahaifiyar tasu, ya yin da jikinsu ya yi matukar sanyi, gami da matukar jin mamakin abun da mamar tasu ta aikata. Siyama ko hannu ta nad'e duk da tasan Aunty'n nata ma'abociyar ta'ammali da bokaye ne, amma batayi zaton abun nata yakai nan ba. Bilkisu ta ce "Umma me yasa zakiyi haka." duk sauran 'yan'uwan nata ma kalar tambayar da sukayiwa uwar tasu ke nan. Saddiqa data shigo da sauri ta ce "Umma kowa a gidan nan ya kalli abun da ya faru, Umma ya zakiyi haka." Nabila ta d'aura hannu a kai tana fad'in "Mun shiga uku mu da gidan uban mu za'a rika mana gori da hantara, wanna tsintacciya Feeryal d'in shike nan ta sami abun mana gori itama, shike nan muda gidan mu zata rika yimana kallon banza." Rahama ta ce "Wacce irin magana ce wannan Nabila ai abun da Umma ta aikata, shine abu mafi muni ba kallon da Feeryal ko mutane zasuyi mana ba, idan Feeryal tayi mana kallon banza batayi laifi ba, dan mun aikata mata fiye da yadda zata mana." Nabila ta yamutsa fuska tana fad'in "Ko ma me Umma tayi wlh ni da gidan ubana bata isa tayi min kallon banza banci ubanta ba." Bilkisu ta ce "Ki rufa mana baki Nabila, abun da Umma ta aikata abun kunya ne agare mu, Umma baki kyauta ba." Bilkisu bata rufa baki ba Umma Karima ta juya ta shige d'aki tana fad'in "Dole naje gurin boka yanzu yarufa min bakin kowa." ta shiga tana kokarin d'aukar mayafinta taji wani irin karar durowar abu da saida ilahirin side d'in ya girgiza, tamkar sama zai rusho ya afko kasa. girgiza mai matukara ban tsoro da firgitarwa. kafin ta dawo hayyacin ta daga sananin firgitan data shiga taji anyi sama da ita an buga da kasa. wasu halittu masu ban tsoro suka bayyana wa ganin ta, ya yin da muryoyin su masu matukar bantsoro da firgitarwa suka karad'e jinta tamkar dodon kunnen ta zasu zazzago kasa. idan kaji ana kuka ko ihu samin dama ce ga tashin hankalin da ka shiga, idan tashin hankali yakai tashin hankali ihu ko kuka basa tab'a maraftarka. yanayin ne ya kasance da Umma Karima wanda take fatan dama tayi ihun ko wani zai jita ya kawo mata d'auki, dan tasan kiyamar ta ce ta tsaya. saukar bulalu ta soma ji ta ko ina a jikinta, tamkar aska mai tsananin kaifi a ke tsastsaga jikinta da shi. aka shiga tabaibayeta da sarkokin sarfe. ya yin da muryoyin suka soma amsa kuwa cikin kunnuwanta. "Yau sa'ar ki ta kare zaki karb'i hukunci mai tsanani daga fadar sarkin Aljanu, ire-iren ki azzalumai sarkin aljanu ne yake yanke muku hukunci da kansa, a duk sanda kuka had'a kai da azzaluman jinnu kuna zaluntar bil'adama, ko jinnun da basu ci muku ba basu taka muku ba, jeki ki bayyana kanki wa duk wanda kikayi wa zalunci, kafin karb'ar hukuncin ki!!." idanun Umma Karima suka firfito kamar zasu zazzago kasa. ta yunkura da gudu tayi waje a gigice tana fad'uwa tana tashi cikin mawuyacin hali. 'ya'yan ta da suke tsaye cirko-cirko wan da firgicin girgizan da sukaji side d'in ya yi, kowa ya shiga niman hanyar guduwa waje. ganin uwar tasu ta fito kamar an d'agota an jefo ta cikin parlour'n ta bugu da kasa. ta kuma mikewa ya yin da take jin saukar bulalun ta ko ina a jikinta. 'ya'ya nata sukayi kururuwa ganin halin da uwar tasu take ciki, wan da basa iya ganin halittun, sai dai azabar da take sha kad'ai ke bayyana a jikinta. ta na tabaibaye da sarka a haka ta nufi waje idan ta fad'i sai tayi birgima a kasa ta gogo fuskarta da kasa jini ya fito kafin ta mike ta kuma fad'i a haka ta isa farfajiyar gidan. inda 'ya'yan ta suka biyo ta a baya suna ihu. Firgicin afkuwar lamarin ya sanya kowa na gidan fitowa farfajiyar gidan, har da Feeryal, da ta soma samin lafiya. aka jefo Umma Karima tsakiyar mutanen gidan ta fad'i timm a kasa, ta goga fuskarta da kasa ta d'ago baki na fita da jini, ta ke fad'in "Ni karima ni na sa aka cire min mahaifar Hajiya Halima da Hajiya Fatima na kaiwa boka yayi min asiri da shi, dan na mallaki Alhaji, da dukiyarsa baki d'aya, bayan na mallake shi nasa a kashe shi, mahaifa uku boka ya ce na kawo, domin a kashe Alhaji, mahaifa uku ya ce na saka cikin kaskon tsafi, na farko mahaifa mai d'auke da yara 'yan biyu da basu wuce wata uku cikin mahaifar ba, na biyu mahaifar da babu komai cikin sa, na uku mahaifa masu d'auke da 'ya'yan da suka kai watanni tara, a ranar farko dana saka mahaifar farko cikin kaskon tsafi, a ranar ce Alhaji ya soma gamuwa da mugayen mafarkan da yasa masa ciwon zuciya, bakaken aljanu suka soma bibiyarsa a mafarki domin hallakashi dan na mallaki dukiyarsa. a ranar dana saka mahaifa na uku ana daf da kashe Alhaji na kirawo boka na a matsayin mai magani, domin yazo ya karasa aikinsa, da ya shiga d'akin Alhaji, da ranar Alhaji bazai kwana a duniya ba, Feeryal ta tare shi harta fasa kwaryar tsafin, sanadin da aiki ya dawo baya, boka ya ce sai na sake kawo wani mahaifar mai d'auke da yara biyu a cikin sa, kafin a karasa min aikin, shine sanadin da nasa a ciro min 'ya'yan cikin Feeryal a cikin mahaifarsu, da likita ya tabbatar min da ya duba yaga biyu ne a cikin ta. da ban yi sa'a ba nazuga Hajiya Halima ta je ta kashesu. sanadin da yasa na aikata haka, ina bakin cikin da ni ban sami 'ya'ya maza ba, naso bayan na kashe Alhaji zan hallaka yaya mazan Hajiya Halima, sannan na mallake dukiyar Alhaji, tun da nasan idan ya mutu bani da gadon sa da yawa, tun da a baya nayi ta kokarin ganin na sami d'a na miji ban samu ba, har na ja direba na muka soma had'a shinfid'a ko dan zan sami d'a na miji tare da shi, ina bashi kud'i domin ya biya min bukata ko zan sami cikin d'a na miji tare da shi, amma akayi rashin sa'a na sami cikin sai dai ba na mijin na haifa ba, Nabila wannan ba 'yar Alhaji bane cikin da Sule direba ya yi min ne, a wani lokacin da Alhaji baya ma kasarnan, nasan yadda nayi babu wanda ya gane bare a zarge ni, har na haifi Nabila a matsayin 'yar Alhaji, ban hakura ba bayan haihuwarta nayi ta kokarin ganin ko zan sami d'a na miji, ina d'aukarsa muna fita hotel nayi ciki uku a bayan ta, ina zuwa asibiti a gwada idan akaga mace ce sai na sa a zubar, daga baya na hakura na soma shirin d'aukar matakin na kashe Alhaji na kawar da 'ya'yan Hajiya Halima maza, dan na mallaki dukiyar Alhaji, sai dai tun da Feeryal tazo gidan nan take bani matsala dan duk shirin da nayi dan cimma burina ita take rushewa, ta b'ata min shiri, badun wanzuwan ta a gidan nan ba da yanzu ba wannan batun ake ba." Gaba d'aya kallon Umma Karima ake kamar TV, zuciyoyi da fuskoki duk sun ciki da d'inbin mamaki mara misaltuwa. ba'a ankara ba akaga Umma Karima tayi sama, kamar wacce aka janyota da kugiya. Feeryal tayi baya da sauri dai dai san da Umma Karima ta b'ace a ka daina ganin ta. da karfi Feeryal ta ce "Ku matsa za'a sako ruwa kada ya jika ku." tayi maganar idanunta a sama. bata rufa baki ba ruwa ya zubo dai dai inda Umma Karima tayi ta zubar da jinin bakinta da take magana tana goga bakin a kasa. a take kuma ruwan ya shanye kamar komai bai tab'a gun ba. ido ta rumtse da karfi tana fad'in "Wayyo suna dukanta." ji tayi an damke hannunta da sauri ta bud'e idanunta ta waiga gefen da aka rike hannun nata. suka had'a ido kai ya girgiza mata tare da mata alama da tayi shiru kada ta kuma magana. fuska ta kwab'e tare da cuno lips d'in ta gaba, ta kuma d'aga kanta sama babu kowa sun b'acewa ganin ta. baki ta kuma cunowa ta zame hannunta, ta matsa gefe. shiko ya taka ya wuce side d'in sa. tuni gurin ya kaure da hayaniya. 'ya'yan Umma Karima sai kuka musamman Nabila, da take jin kamar ta kashe kanta ta huta. Sule direba ya sud'ad'a yana kokarin gudu security sukayi ram da shi suka soma dukansa. Daddy ya ce su kyale shi ya d'auki 'yarsa su tafi. Hajiya da tayi zaman dirshem a kasa ta ce "Da kata Sule zo ka had'a da sauran duk ku tafi, dan ni ban yarda da sauran yaran ma na Abubakar bane, ashe duk shegu a ka tara a gidan shi yasa duk suka kasa auruwa, tattara su ku tafi Allah ya had'aka da musifa Sule munafuki maciyi amana, tattara shegun duk ku koma kasarku Niger." Bappa Salihu ya ce "Aa baza'ayi haka ba Hajiya Hanne, ai bata ce da wata bayan Nabila ba, ita d'in dai ya d'auki 'yarsa su tafi." Nabila ta kuma fashewa da kuka. Aunty ta girgiza kai tana share hawayen da suka zubo mata, ina amfanin bad'i ba rai......! Nabila mai ikirari da gadara da gidan uba, sai gashi tabar gidan babu tsuntsu babu tarko. Sule direba yasata gaba cike da d'inbin kunya suka bar gidan, tana kuka da waigen gidan tana ji tana gani tasa kafa tabar cikin daular data rayu cikinsa take d'agawa da kafafa da nuna ita wata ce, da nuna gaskanci da kyara wa Feeryal da suke wa kallon ita ba kowa bace, face tsintacciya mara galihu... Mommy ta fashe da kuka ta zube bisa goiwawin ta na fad'in "Hajiya Karima ta cuce ni, ta jima tana d'aurani a hanyar halaka, tana amfani da ni wajen cimma burin ta, ban tab'a jin cewa wayo take min tana sarata ta kasa ba, sai bayan data ingizani har na kaiga kashe jikoki na da hannuna." ta rarrafo gaban Aunty da Feeryal tana cewa "Hakika na aikata abubuwa masu yawa, wanda a yau nake jin kunyar tuna duk abun da na aikata, dan girman Allah Hajiya Fatima kiyi hakuri ki yafe min abubuwan dana jima ina aikata miki, wlh sharrin zuciya ce da zugar Hajiya Karima, ita take angiza ni wajen aikata komai, ashe zurani take arami tana kokarin afka min kasa a ka, wlh nayi nadama nayi dana sani, naji kunya matuka dan Allah kiyi hakuri ki yafe min dan nasan na cutar da ke." Aunty ta girgiza kai tana cewa "Wlh ni ban tab'a rike d'ayanku a zuciya ba, duk abun da kukayi min a gurin nake wasar da shi, abu d'aya na kasa mancewa yaran da kika salwantar da su." Aunty ta share kwalla tana cigaba da fad'in "Naji mugun zafin rasa yarannan a lokacin da nake murna da farincikin samin su, nake ji a raina nima yanzu nasamu nawa ta hanyar 'yata Feeryal, sai dai ina dama ba masu rayuwa bane Allah yasa hakan shine mafi alkhairi, Allah ya yafe mana baki d'aya." Mommy ta sharb'e hanci tana rarrafowa gaban Feeryal ta had'e hannayen ta bibbiyu tana fad'in "Bansan ta ya zanyi na roki gafarar ki ba, abun da na sani dai na cutar da ke, na zalunceki zalunci mafi muni, idan kinso zaki iya yafe min amma nasan ban cancanci yafiya a gare ki ba, amma wlh shine Allah nayi nadama da danasani." Mommy tafashe da kuka mai ban tausayi tana cigaba da fad'in "Feeryal kiyi hakuri ki yafe min, idan baki yafe min ba nasan rayuwata bazatayi kyau ba." ta rike kafafunta ta kifa fuskarta saman kafafunta tana wani irin gunjin kuka, da fad'in "Ki yafe ni, ki yafe ni, ki yafe ni, Feeryal!." Feeryal tayi saurin sunkuyawa ta dafa kafad'ar ta tayi matukar jin nauyin ganin babba kamar Mommy a durkushe a gabanta tana niman yafiyan ta. cikin yanayin ta mai sanyi ta ce "Mommy ki tashi dan Allah." "Feeryal bazan tashi ba har sai sanda kika so kika ya fe min." cewar Mommy tana kuma kifa fuskarta jikin kafarta. da sauri Feeryal ta ce "Ni kam na yafe Mommy na yafe." Mommy ta d'ago tana share hawaye had'i da yin murmushi. ta ce "Nagode Allah da yasa kika d'auko zuciya irin na uwar da ra raine ki, badun haka ba da ban san ina zan sa rayuwa ta ba." ta mike ta zo gaban Daddy ta durkusa. ta had'e hannu biyu tashiga ni man gafarar Daddy. "Alhaji dan girma da darajar Allah, kayi hakuri ka yafe min duk abun da nayi maka, tun daga farkon zaman mu har kawo yau, kayi hakuri ka yafe min dan Allah in sha Allah zan gyara zan zamo yadda kake so." Daddy ya juya batare da ya ce komai ba ya nufi sashinsa. Mommy ta share kwalla tana bin bayan sa da kallo. kana ta rarrafo gaban Bappa Salihu kafin tayi magana, ya d'aga mata hannu ya ce "Kije ki fara dai-dai ta sakanin ki da mijin ki da kuma d'anki, wala Allah da yuwuwar na iya yafe miki." Bappa Salihu shima ya juya yabar gurin. tazo gurin Hajiya tana fad'in "Dan Allah Hajiya ki tayani ki ce su yafe min, wlh na tuba anyi walkiya anga kowa gaskiya ya bayya." Hajiya ta sharb'e hanci sannan ta ce "Zasu yafe miki Halima ai tun da aka gano gaskiya zance ya kare, kije kiyi abun da babanki ya fad'a, je ki sami abokin turawa, sannan ki koma ki sami Abubakar." Mommy ta juya ta nufi sashin Abdulrahim. Duk 'yan gidan jikin su ya sanyaya musamman Ameerah da Farida data zo ana saka da lamarin, Sumayya ce ta kirata ta zo cikin gaggawa. tana tsaye rungume da 'yarta jiki a sanyaye. Ajmaal sai murmushi yake yana jin komai ya zo karshe, Mommy'n su ta gane gaskiyar daya dad'e yana son ganar da ita. Bilkisu Rahma Saddiqa sun kasa dai na kuka, sun rab'e gefe guda sun rasa madafa. Aunty ta kalle su sanan ta girgiza kai, duniya ke nan me mai da akawu kuku, yau ba uwar da zasu fake a jikin ta. A hankali aka rika watsewa kowa yana cike da alhinin lamarin. Bilkisu da Rahma da Saddiqa suka bi Hajiya sashinta, tamkar marayun da suka rasa uwa da uba. A parkour'n sa Mommy ta iske shi, ta zube kasa tana niman yafiyar sa. "Abdulrahim na kasance azzalumar uwa a gare ka, duk da haka bai hanaka yimin biyayya a matsayi na na mahaifiyarka ba, ka yafe ni d'ana ka yafe ni, wlh zugan Hajiya Karima ce da biyewa sharrin zuciya, yakai ni ga aikata maka komai har ya kai ni ga kashe maka yayan ka, jikoki na na kashe da hannu na! kaico na hakika ni Halima nayi asara a rayuwa ta." Mommy ta fashe da kuka tana rike hannun d'an nata. ido ya lumshe ya bud'e sannan ya gyara zaman ya ce "Shike nan Mommy." kalmar daya furta ke nan a takaice. Mommy ta dad'a kankame hannun sa tana fad'in "Nagode nagode Feeryal ma tace ta yafe min." ta mike ta fita da sauri. Ta tafi gurin Daddy tayi ta niman yafiyar sa, da kyar ya ce ya yafe mata. naga nan ta je gurin Bappa Salihu ta shaida masa kowa ya yafe mata, sanna shima ya yafe mata. Tun daga ranar Ameerah ta kwantar da kai, ta yada makaman rashin mutuncin ta. ta dawo bin Miemie ta sami kofar shishigewa Feeryal. Farida ma yanzu idan tazo gidan sai ta je sashin Aunty. tayi ta kwantar da kai rashin mutunci an aje shi a gefe. su Bilkisu kuwa suna nan rab'e a gefen Hajiya, Aunty mace mai dattako haka tarika jan su a jiki, tana sakar musu fuska, suna zuwa sashinta sosai suyi hira, kyauta kuwa sosai take yi musu, musamman take d'aukarsu su tafi shopping. a kwan a tashi sai ga Aunty ta zame musu ginshiki fiye da uwar da ta haife su, dan sabon tarbiyya take basu, wacce Umma Karima ta gaza basu. cikin kankanin lokaci gidan ya dawo normal, irin gidan da ko wani magidanci yake fatar gidansa ta kasan ce. sosai Mommy take jan Feeryal a jiki, duk da har yanzu Feeryal bata sake da ita ba, Mommy tana jin dama ace ta koma auren d'anta, sai dai tabar hakan a ranta dan batasan wazata tinkara da batun ba.. Kamar yadda Abdulrahim ya fad'a idan Zaraddin ya kai uzu sitti zai dawo da shi gida, hakan ta kasance a ranar yaje ya d'auko sa ya dawo da shi gida. anyi mamakin ganin su tare, da ganin yadda Zaraddin ya zamo shiryayye a zahiri, domin kuwa farar jallabiya har kasa ne a jikinsa, da hula a kansa, hannunsa kuwa rike da carbi, sai sunkuyar da kai kasa yake yana gaida kowa cikin girmamawa, da maganar sa daya koma irin na ustazai. ko da Daddy ya tambaye sa in da ya samo shi, bai b'oye ba ya ce shi ya d'auke sa ya b'oye sa, ya bashi horo ya kuma sa arika koyar da shi. Bappa Salihu da ya sami labari ya kirasa a waya yayi ta sanya masa albarka, yana cewa "Ko yau iyayan ku suka mutu kai zaka zame musu uba na gari." Mom tana ganin Zaraddin ta mike cike da murna gami da kewar d'an nata ta rungume shi, tana fad'in "Ina ka shiga Zaraddin ka sani shiga damuwa da tashin hankali, har na fara zaton saceka akayi." murmushi yayi yana cewa "Ba sace ni akayi ba Mom, Ya Abdulrahim ne ya d'auke ni ya kai ni can gidan gona, ya canza min rayuwa ta." Mom ta turnike fuska tana cewa "Wannan Abdulrahim d'in ba karamin d'an kutumar uba bane, ta kanta ya koma kuma." cikin muryar sa daya mai da shi irin na uztazai da sauri ya ce "Ya subhanallah astagfirullah astagfirullah, ya salam Mom Ya Abdulrahim ai mutumin kirki ne, ya haska min hanya ya sani a saiti a lokacin da nake daf da b'ata gaba d'aya, Mom a da sai na wuni banyi sallah ba, idan kuma zanyi bai fi nayi salloli biyu a rana ba, sallar da ban ma san me zan karanta masa ba, cikakkiyar fatiha idan aka tarke ni bazan iya kawo shi cikakkiya yadda addini ya koyar ba, bare a zo fannin sura, ita kanta sallar da al'walar bansan farillai da sunnoni da mustahabban ta ba, a yanzu kuwa alhamdulillah kuma duk ta sanadiyyar sa ne, Mom izu sittin ce yanzu a kaina godiya yakamata kije kiyi masa." Mom ta tab'e baki tana zamewa gefe. ta zauna kan kujera tana fad'in "Kaje kayi wanka za'a kawo ma abinci." Ya fita ya koma sashin su. Ajmaal Shamsuddin Faisal sunyi farincikin ganin yadda d'an'uwan nasu ya kimtsu, har ya koma wani uztazu-uztazu. Feeryal ce suka fito ita da Miemie da Ameerah, zasuje gurin gyaran gashi. motar Aunty suka d'auka Feeryal ce tayi driving nasu. suna isa samaruwa suka fara roshin a kansu, kuma yawancin duk wan da yazo Feeryal yake tinkara, da tayin soyayyar sa. babu wanda ta kula cikin su har aka gama musu suka juyo gida. wasu samari biyu suka biyo su har gida. Feeryal na shiga da moto suma suka sako nasu. a bakin get d'in side Mommy ta tsaya zata sauke Ameerah, nan suka sami damar fita a mota suka tako jikin motar. "Haba 'yamma ta wulakanci ba bu kyau, ku bazaku gaya mata ba, idan bata jin hausa ku gaya mata da yaren da ta sani mana." ya juya da harshen turanci yana gaya mata son ta yake, dan zaton sa hausar ce bata ji. da sauri Miemie ta ce "Dan Allah kuyi hakuri ku tafi ga yayan mu can zuwa." d'ayan ya ce "To ai dai-dai ke nan bari muje mu gaya masa mu surukansa ne." Feeryal taja motar tabi ta gefen sa tawuce sashin Aunty. Fuskarsa a murtuke suka karaso kusa da shi, suna mika masa gaisuwa, bai amsa ba sai dad'a gimtse fuskar da yayi, samarin ya sosa bayan keya yana fad'in "Yaya da ma waccan kanwar taka da take jan motar can ne muka gani muke so, to ba da wasa muke ba shi yasa ma muka taho gida, bamu tare su a hanya ba." fuska ya dad'a gimtsewa sannan ya ce "Ku fita ku bar gidan nan yanzun nan!." yadda yayi maganar yasasu shiga taitayin su, suka juya suna cewa "Muje ina ga sai an sako manya cikin lamarin.....! Rasheedat S Director Mommyn Twins ce🤙🏻 My number 08034690723 Suka shige motarsu suka bar gidan da sauri. tsaki ya ja ya nufi masallaci. bayan an idar da sallah ya fito zai shiga gida, yaji wani saurayi yana fad'awa Ajmaal wai yazo gurin 'yammatan da suka shigo a mota ba da jimawa ba. bai tsaya jin wacce amsa Ajmaal ya basa ba, ya nufi gurin security ya ce kada su kara barin wani ya shigo gidan nan, in har ce musu yayi gurin wata yarinya yazo agidan nan, har sai an basu sanarwar ansan da zuwan sa.. Hajiya ta nimi Daddy da Dad akan maganar auren, Zaraddin da Saddiqa. Hajiya ta ce "Naji shiru kan maganar auren Zaraddin da wannan yarinya Saddiqa, tun da Allah yasa ya dawo, to ai gara ayi-ayi auren, babu amfanin zaman su duka babu aure, in ba so ake su tsufa a gida ba, Bilkisu da Rahma ma ya kamata ku tsawatar musu su fitar da jikin aure, yara duk sun zamo gandan-gandan a gida ba aure." Daddy ya ce "Ai ina ga nin ba wani abun da za'a jira ma, kawai wata mai kamawa da sati za'a d'aura auren zan sanarwa Bappa Salihu, ko ya kagani Tukur?." Daddy ya karasa maganar da son jin ta bakin Dad. Dad ya ce "Yaya ai duk abun da ka yanke shine dai-dai Allah ya kaimu lokacin." Hajiya da Daddy suka amsa da amin. Daddy da kansa ya kira Zaraddin bayan barin su gurin Hajiya. koda Daddy ya sanar masa da hukuncin da suka yanke, Zaraddin yayi shiru sannan kuma ya ce "Ba damuwa Allah ya sa hakan shine mafi alkhairi." Daddy yaji dad'in ganin shiriya sosai tare da shi. yayi ta sa masa albarka. Ko da Dad ya sanar wa Mom hukuncin da Daddy ya yanke, ta tuma tsalle ta ce bata yadda ba, itafa bata yadda a had'a d'anta da wacce aka zubarwa ciki ba. cikin masifa Mom tacigaba da fad'in "Yarinyar da uwarta shahararriyar matsafiya ce, a wani dalilin za'a had'a d'ana da ita, taga bayan d'ana ake so ke nan ko, to wlh ban aminta da wannan had'in ba, idan ma ana yi masa kallon d'an iska da ai yanzu ya shiryu, ita fa babu wanda bai san me uwarta ta aikata ba, wanda tsabar zunubin ta akayi sama da ita, ba'a sake jin d'uriyarta ba, shine ake so a had'a Zaraddin da ita, to ban yadda ba." Dad ya ce "Ni dad'i na da ke bakya tsayuwa kiyi lissafi da tunani kike yanke hukunci, tun da kikaji nayi shiru ban ce komai ba ai yakamata kisan akwata a kasa, yanzu idan mukace bamu yarda da auren nan ba, shirinmu bazai tafi yadda muke so ba, ki bari kiga yadda zata kasance, ba za'a yi auren ba kuma shiri na zai kammala, ke dai kiyi shiru ki barsu suyi ta shiri." Major Sadam har yanzu yana kan bakarsa. tun ranar da akayi wa Feeryal C'S ya sami labari, sai dai ya ce ba zai tinkare ta da wuri ba har sai ta sami sauki sosai. watanni uku ke nan da yi mata C'S, yanzu yake jin ya dace ya tinkare ta. wayan abokinsa Inspector Nasir ya kira yanzu yake can Ogun state, bayan gaisu da tambayar lafiyar junan su, Major Sadam ya kara da tambayar sa lafiyar matarsa da d'ansa sannan ya d'aura da fad'in "Nasir yanzu 3 month ke nan da yiwa Feeryar C'S, yanzu ne ya kamata na tinkare ta, ko da ace 'ya'yan sunan nan zan iya rike ta ita dasu dan bazan iya jiran har sai ta yaye ba, tun kafin lokaci ya kara kure min, ina jin zan shiga Legos jibi." Inspector Nasir ya ce "Eh tabbas yanzu ne ya kamata kam tun da har ta kai watanni uku ta warke, a kai tafiyar ranar Saturday zanbi jirgi Friday na shigo Abuja sai mu wuce ranar Saturday." ya ce "To Allah ya kaimu." Kamar yadda Inspector Nasir ya fad'a ranar juma'a ya shigo Abuja, washegari asabar suka bi jirgi zuwa Legos. sai da suka duro garin Legos kafin Inspector Nasir ya sanawar Aunty da zuwan nasu. Aunty bata d'auki zuwan nasu da wata manufa ba, dan a zaton ta wani aiki ne ya kawo su zo. sai da suka iso gidan yakuma kiran ta ta bawa security izinin bud'e musu get su shigo. zuwan Inspector Nasir gidan sau biyu ke nan, yazo yi wa Aunty gaisuwa lokacin auren su da Maryam sai kuma yau. Feeryal da tafito daga sashin su Miemie zata koma sashin Aunty, ta hango su suna fitowa daga motar da suka zo cikinta, wan da mota ce na abokinsu daya taro su a airport. tayi mamakin ganin su Nasir a farfajiyar gidan. Inspector Nasir ya bita da murmushi, kamar bazata taho inda suke ba nauyin Nasir d'in ya sata tako wa in da suke. Major Sadam ya kafe ta da ido, sai gani yayi ta kara masa wani kyau da cikar girma, komai na jikinta sun kara girma. kai a kasa take yi musu sannu da zuwa. Inspector Nasir ya ce "Aunty ki ta ce na gaishe ki, Aiman ma yace yana gaida Mommy'n sa." murmushi tayi daya bayyana jerararrun fararen hakoranta, masu d'auke da tsiririn wushirya a tsakiyar su, ya yin da kyakwawan dimple d'in ta suka lotsa. cikin siririyar muryarta mai sanyi gami da fidda salon sauti mai kamada shagwab'a tad'an waro manyan idanunta tana cewa "Aiman d'in har ya iya magana?." Nasir yayi dariya ya ce "Ya kusan iyawa dai amma yana kwab'a wa." kai ta jinjina tana kuma murmushi. Major Sadam ya tafi gaba d'aya a kallonta, ko kiftawa baya yi. Inspector Nasir ya gyara tsayuwar sa yana cewa "Feeryal gurin ki mukazo fa, amma kafin nan zamu fara tinkara Aunty Faty da Alhaji, yau bazamu bar gidan nan ba sai da sa rana, amma kafin nan kiyi mana jagora zuwa ciki ki shaidawa Aunty Faty zamu shigo." batace komai ba ta juya a hankali ta nufi side d'in Aunty. daga saman benen sashin sa yake hango komai a kan idanunsa, rai b'ace ya sauko yayi waje, kasancewar sakanin side nasa da inda suke da rata kuma a kafa yake takowa, har ta shige sashin Aunty kafin ya karaso inda su Nasir suke. Ya gane su dukan su su biyun, a daren da suka kaita asibitin sa da ke Abuja, a lokacin da mai tawagar d'aukar amarya ya d'auke ta suka sami nasarar kwatota, suka garzaya da ita asibitin sa tana a sume. Wani kallo ya wurgawa Major Sadam sannan ya ce "Me ya kawo ka?." Major Sadam ya ce "Gurin ta nazo." gimtse fuska ya kuma yana cewa "Kar ka kara zuwa gurin ta, idan bakaji ba kuma zan d'au mataki a kan ka." Major Sadam ya ce "Akan wani dalili zaka hanani zuwa gurin ta, a da take matar ka yanzu kuma ta mai rabo ce, ka shiga sawun manema mu fafata wanda Allah ya bashi sa'a ya aureta, babu dalilin da zai ka ka hanani zuwa inda take, dan ni na fara sonta, kuma har gobe bazan daina son ta ba, kuma sai na aure ta." wani irin shaka yayi wa kwalar Major Sadam cikin fusatacciyar murya ya ce "Zan iya kashe ka idan ka kara cewa zaka aureta, sabo da ita d'in matata ce!." Major Sadam shima ya shake kwalar sa. da sauri Inspector Nasir ya shiga kokawar rabasu yana fad'in "Haba ku kuwa meye haka sai kace wasu kananun yara, Major sake shi tun da ya ce matar sa ce, zamu so sanin dalilin sa na fad'in haka." "Karya ne so yake na hakura na bar masa ita, a da take matarsa ba yanzu ba, ni zan auri Feeryal ni zan aure ta yanzu, na bata kulawar da ya kasa iya bata, cikin wata biyu ya mai da ita karamar bazawa." ran Abdulrahim ya matur b'aci yanayin da yake shiga idan ransa ya b'aci suka soma bayyana. damasun sa suna bud'awa yayin da jijiyo yin hannunsa suka mike rad'a-rad'a, zufa yana sassafuwa ta cikin sumar kansa. wani irin had'a Sadam ya yi da jikin motar da suka zo cikin sa, ya shake wuyansa, idanunsa suka firfito, tamkar zasu zazzago kasa. Major Sadam ya shiga kokarin kwatar kansa, Inspector Nasir yayi-yayi ya iya b'anb'are hannunsa a wuyan Major Sadam ya kasa. da karfi ya shiga kiran security ganin numfashin abokin nasa yana kokarin barin jikin sa. Daddy da ya fito daga side d'in sa zai tafi masallaci ya yi saurin isa inda suke yana fad'in "Kai Abdulrahim wani irin shashanci ne wannan, sake shi sake shi na ce." yayi maganar yana jan bayan rigarsa. ganin baya da niyyar sake shi, baya ma jin me yake fad'a. Daddy ya kai masa mari yana fad'in "Kashe shi zakayi? sake shi nace!." kan sa ya gara da jikin gilashin motar da sai da glass d'in tayi sara ta tsage, sannan ya saki wuyar sa ya juya yana taka kasa da karfi ya nufi side nashi. Sadam ya durkushe kasa yana dafe wuyansa gami da yin tari. Daddy ya shi yi masa sannu da bashi hakuri yana tambayar me ya had'a su. Inspector Nasir ne ya sanar masa abun da ke faruwa. Daddy ya ce "Kaji shashanci da shirmen banza, kayi hakuri ku je idan da bukatar na ne me ku zan neme ku, in banda shiririta mace ai allurar cikin ruwa ce, tashi sannu kaje yi hakuri." Daddy ya d'ago kafad'ar sa ya mike yana gyara zaman kwalar rigar sa. ya kad'a yatsun sa yana fad'in "Bazan kyale shi ba." ya shiga mota suka bar gidan. Daddy ya juya yana fad'in "In banda Abdulrahim ina kai ina fad'a da hukuma, ai baka isa ka hana wani zuwa gurin ta ba tun da ba auren ka a kanta." Yau bai tafi asibiti ba sai bayan sallar azahar, sakamakon b'acin ran da yake ciki yau, ana yin sallar la'asar kuma ya dawo. sashin Hajiya ya wuce fuska ba annuri. Hajiya na ganin sa ta ce "Wai kai abokin turawa yaushe ne fuskarka zata canza? kullum ya kullum fuska a turnike babu annuri, da na d'auka had'aka da wancan 'yar da akeyiwa tunanin aljana ce yasa kake b'ata rai, na mance da dama haka kake, haba kasaki rai kullum mutum babu walwala, ko akwai wani abun da yake damun ka ne?." Zama ya yi yana kuma gimtse fuska "D'anki yasan bazai iya da Mommy ba ya had'a ni da ita, ansan aljanar ce aka bani ita gashi ai tana kan addabata, idan nasa kafa na bar kasar nan bazaku sake gani na ba." ya yi maganar yana mikewa tsaye ya nufi kofar fita. Hajiya ta rike hab'a tana fad'in "To kaji min d'a, aljanun nata ne suka shige jikin ka suke addabar ka, to ai gara da ka fad'a da wuri a nemo masu rokiyya, ai da ne muka d'auka aljanar ce ita, yanzu kam mun gano kyawunta ne yasa aljanu shafarta, dama ba kai kad'ai kake iya tarar su ba, ai dole su shige jikinka, ashe dai yarinyar kirki ce, tun da ta hana wancan munafukar Karima'r kashe babanka." Dadday da ke shigowa ta d'aya kofar parlour'n Hajiya yajiyo hirar tasu, ya jinjina kai tare da yin murmushi irin nasu na manya......! Mommyn Twins ce Aunty na tsaye suna waya da Maryam "Eh Feeryal fa tun d'azu da safe ta shigo tace min gasu Nasir sun zo, sun ce a gaya min zasu shigo amma shiru ban gansu ba, ashe komawa sukayi to me yasa suka koma kuma, basu shugo ba?." Shigowar Daddy yana fad'in "Abdulrahim ne ya kora su." Aunty ta zaro wayar a kunnen ta tana cewa "Ina zuwa Maryam zan kira ki." kallon Daddy ta yi ta ce "Ya kore su kuma akan me?." "Sabo da har da manemin Feeryal a cikin su." shiru Aunty ta yi tana juya batun, Daddy ya ce "Bansan meye nufin sa na yin hakan ba, bayan babu auren sa a kanta, in ba na ja masa layi ba bazai dai na kora mata mane ma ba." kai Aunty ta jinjina ta zauna suka kama wani hirar da Daddy. Shirye-shiryen bikin Zaraddin da Saddiqa yana dad'a kankama, duba da lokaci nata karatowa. sosai Aunty ta bada himma wajen ganin komai ya tafi yadda ake bukata, dan itace uwar tasu yanzu. kamar yanda Daddy ya saba a duk sanda za'ayi biki a gidan, kaf 'yan gidan shi yake musu ashobe, adadin yadda suka tsara yin ashoben su ko da yakai kala goma-goma ne. ko yanzu ma hakan ta kasance, teloli suna ta zuwa karb'ar d'inkin 'yan gidan. dan bikin saura sati guda ke nan. Mom da ke tsaye tana kaiwa da kawo wa cikin parlour, waya na rike a hannunta tana ta kiran number Dad. Dad ya shigo yana fad'in "Haba kina ta kira tun da nace miki gani zuwa ai zanzo." "Gara dai na d'aga ma hankali kazo, ni ban gane al'walan kifi a ruwa ba, yau fa saura sati d'aya auren nan, banga wani matakin da kace zaka d'auka ba, in kasan bazaka d'auki wani mataki ba, gara na fita nayi hauka a fasa auren nan, dan na rantse bazan bari a had'a d'ana da karuwa ba, zan d'aga hauka da bori na d'agawa kowa hankali, tun da kai ka zama matsoraci sai yadda akayi da kai, kazamo kamar rakumi da akala, sai yadda akayi da kai." "Matsala ta dake gajen hakuri, ki saurara ki zuba ido kiji." Dad ya juya ya fita Mom ta d'aga murya tana fad'in "Idan baka san yadda zakayi ba ni nasan yadda zanyi, gara ma kasan in da dare ya maka." "Feeryal fito mutafi mana ke fa shirin ki sai a hankali ni nama fi son ke ki fara shiri sabo da shirin ki sai an jiraki, kin san halin telan nan idan bamu je ba bazai yi da wuri ba." "Kai Miemie ai na gama muje." Feeryal tayi maganar tana gyara zaman gyalen abayar jikinta. suka fito. direban Mommy ne zai kaisu Ameerah na zaune a motar tana jiran su, suka karaso. duka baya suka shiga direba na kokarin tada mota, aka bud'e murfin gefen da Feeryal take. duk suka juyo da sauri dan ganin wanda ya bud'en. fuska a gimtse babu wasa yayi wa Feeryal alama da hannu ta fito. yi tayi kamar bata fahimci a bun da yake nufi ba. Miemie da Ameerah kuwa kowa ya shiga taitayin sa. "Fito na ce." ya fad'a idanunsa a kanta yana kuma gimtse fuska. kallon motar tayi ta tuna da motar Mommy'n sa ce, a ranta take fad'in sabo da motar mamarsa ce ya ce ta fita musu a mota, da sauri ta zura kafarta waje ta sako kafar daf da nashi, soba da yana tsaye daf bakin kofar sosai, ta rab'a gefe ta tafi da sauri ta nufi side d'in Aunty. ya rufa kofar yayi wa direban alama da su tafi. ya juya ya na kalmashe hannunsa a kirji idanunsa a kanta harta shige. Da sauri ta fad'o cikin parlour'n. Aunty na ganin ta ta ce "Baku tafi ba har yanzu Feeryal?." baki ta kuma cunowa tana fad'in "Ammie bani key'n motar ki, Sahab d'in nan dan yaga na shiga motar Mommy'n sa ne zai ce na fita, bazan kara shiga motar bama dama Miemie ce ta ce muje a ciki." Aunty ta zuba mata ido kamar mai nazarin wani abu sannan ta ce "Yana d'aki je ki d'auka." ta wuce da sauri tana kunkuni itafa ya b'ata mata rai abunda ya mata, sabo su kannen sa ne kuma motar mamarsa ne shi yasa ya fito da ita. ta d'au makullin tayi waje. Aunty ta ce "Kije a hankali banda gudu." Parking lot ta isa ta shiga d'aya motar data d'auko key'n sa. ta ja motar mai ganin side d'in ya bud'e ta fita. tana kokarin juya motar ta saita hanyar nufa babban get, taji anyi knocking glass d'in motar. da sauri ta d'ago shi ta gani, tana shirin zuge glass shi ya rigata bud'e murfin. ido cikin ido suka kalli juna. "Koma ciki." ya fad'a idanunsa cikin nata. saurin janye idanunta tayi, ta cuno lips d'in ta ta ce "Wannan motar Ammie'na ne." gira ya d'a alamun ya fahimci in da maganar nata ya dosa, wato tunanin ta wancan motar Mommy'n sa ce. hannu ya mika ya zare key'n motar ya ce "Wannan motar Daddy ne ya siya ba ita ta siya ba, dan haka fita, kaf parking lot d'in ta duk motocin ciki Daddy ne ya siya kar kiyi gigin d'auko wata." da sauri ta talle shi taji haushin maganar nasa, nan da nan idanunta suka ciko da kwalla. wato gori ya yi mata ita bata da ikon d'aukar wani mota cikin gidan nan, tun da ita ba 'yar gidan bace. duk yadda taso danne kukan kar tayi a gabansa, ina sai da kukan ya kwace mata, ta fita da gudu tayi ciki tana toshe bakinta. Ta wuce Aunty a parlour da gudu tayi cikin bedroom nata. ta zube kan gado tare da fashewa da kuka. karo na farko data ji gorin wani ya mata zafi. tun tashin ta da ta fahimci wace ce ita, duk gorace-goracen da ake mata kazamin gori mai muni. bata tab'a jin zafin gori irin wanda ya mata yau ba, sai taji nashi ya fi na kowa mata zafi. ta sha kukan ta tayi shiru dan kanta, tamike tana share hawaye da turo baki, ganin Ammie'n ta bata biyota ba bare ta zo ta rarrashe ta kamar yadda ta saba. ta fito parlour tana kumbura a dole tayi fushi ba'a zo an rarrasheta ba. Aunty ta bi da ido har ta karaso ta zauna can gefe tana kuma kumbura baki tana jan hanci. "Je ki sako abinci ki ci." cewar Aunty tana duban ta. "Na koshi." ta fad'a a shagwab'e. tana kuma tura baki ganin har ta fito Aunty bata tambaye ta me ya same ta ba. Aunty ta girgiza kai tana mai da idanunta kan TV. Feeryal ta cika fam Aunty tana kallon ta da witsiyar ido. wayan ta ne yayi ring ganin Miemie ce, kamar bazata d'aga ba har ya kusa yankewa kafin ta d'aga. Miemie ta ce "Feeryal bai barki ba ko? gashi TJ ya ce sai kin zo da kanki kafin ya bada d'inkin ki, kin san halin sa sai yace wai so yake ya ganki bazai bawa kowa ba." "Zan zo ina ruwan shi da ni da zai hanani zuwa." ta kashe wayar. Aunty ta mike tashige kitchen tana girgiza kai da yin murmushin da ita tasan manufarsa. Aunty na shiga kitchen ta mike ta nufi kofa ta fita. Tana fita tanufi babban get masu gadi suka bud'e mata karamar kofa ta fita. a hankali take takawa eriyan shiru babu kowa. wani ta hango yana tsaye da waya a kunnen sa, yana ganin ta ya soma tako wa in da take. "Sannu 'yammata." ya fad'a san da ya iso in da take. ta kalle shi tana kawar da kanta ita ma tace masa sannu. "Am na ce ba ko taxi kike nima ne?." kamar bazata amsashi ba sai kuma ta ce "Eh." ya ce "Okay ni ma taxi nake jira amma kinsan unguwa kamar wannan taxi basu fiye shigowa ba, kowa zaki ganshi a motar gida ne ya ke zuwa, ni ma na kawo ziyara ne so motata kuma ta d'an sami matsala, dole a taxi zan koma, amma yanzu nayi waya da wani direban taxi ya ce min yana kusa da nan zai iso yanzu, mu d'an jira ya karaso, amma ina zaki je ne ke?." ta ce "TJ plaza kan titin gaba in zaka shigowa wannan titin." ya ce "Okay nan kusa ma zakije, yanzu taxi zai iso, am na ce amma ke ba 'yar Alhaji Abubakar AA FIYA ba ne." juyowa tayi ta kalle shi sai kuma ta kuma kawar da kanta." "Yi hakuri fa na fiya dambaya ko, naga bakiyi kama da 'yan gidan bane, ko ke 'yar matar sa da akace ya auro ta daga wata kasace, dan kin fi kama da 'yan ta can kasashen labarabawan nan." batayi magana ba tana jinsa. ya danna waya ya kai kunnen sa yana cewa "Kayi sauri mana dan Allah muna jiranka, gashi ka sami karin fasinja." yana sauke wayar taxi tana shigowa titin, koda motar ya karaso mutane biyu ta gani cikin motar, d'aya a baya sai direba a gaba. mutumin da suke tare da shi ya zaga ya shiga gaba yana fad'in, "Shiga da sauri muje kinga ya d'auko fasinja." ta bud'e gidan baya ta shiga a hankali tana rufa kofar yaja motar da gudu. shiru tayi a hankali zuciyarta yana d'an harbawa. sosai motan ke sharara gudu, ganin sun kusa da plazan da zata sauka ta ce "A TJ plaza zan sauka." suna zuwa dai-dai gurin ganin bai sa alamun tsayuwa ba tayi saurin cewa "A nan zan sauka." babu wan da ya kula ta sai kara gudun motar da akayi. da karfi ta ce "Direba na ce ma can zan sauka, ka tsaya na sauka ana." da sauri ta had'e maganar ganin na gefen ta ya ciro bindiga ya nuna mata. zabura tayi ta matsa gefe tare da fasa kara tana toshe bakin ta. tsawa ya buga mata ya ce "Idan kika mana ihu sai na fasa kanki anan rufa baki!." zabura ta kuma tana dad'a toshe bakinta da tafin hannunta jikin ta na rawa. "Yi sauri muje kara gudu." cewar na gaban wanda suka shiga mota tare da ita. shi kuma d'aya na bayan wanda suke tare da ita ya d'aure mata fuska da bakin kyalle. sannan ya kwace wayar hannunta ya kashe ya tura a aljuhun sa. Feeryal jikinta na kakkarwa sosai, sabar yanda ta firgita ruwan hawaye ya d'auke a idanunta. sosai suka tafi suka fita wajen gari sosai. kafin taji alamun motar ta tsaya, suka sauko suka fito da ita. suka jata zuwa bayan wani katon dutse da ciyayi sosai a gurin. sai da suka shige da ita mab'oyar, kafin suka bud'e mata fuska. Feeryal ta razana da inda ta ganta, gaban wani katon mutum mai katon tumbi, yana zaune a kasa kafadunsa a mike ya aje katon ciki gaba. wasu kattin biyu na tsaye a kansa, dukansu da shi suna hura sigari. ga kuma mutane ukun da suka taho da ita suma suna tsaye. ogon nasu dake tule a kasa ya ce "Kai wannan zazzafar fa ita kuka samo, gaskiya wanan mutumin ya iya haihuwa ga dukiya ga kyakyawan 'ya'ya gaskiya nera tayi, wannan ba karamin hutawa zakayi da ita ba, matso nan yarinya matso." ta kuma zabura tayi baya tana girgiza masa kai, cike da mugun tsoro. "Ke ba ance ki matso nan ba!." d'aya daga cikin munen ya fad'a yana kokarin cafkota. "Aa rabu da ita yau ai muna tare." "Gaskiya oga zazzafa ce idan ka more, ni zan biyo baya kai gaskiya wannan taji kayan had'i." cewar d'aya daga cikin wanda suke tsaye suna ta bushe bushen hayaki. suna ta binta da mayataccen kallo. A b'angaren su Miemie kuwa har suka gama zaman su basuga ta zo ba, TJ ya basu d'inkin su har da nata suka juyo gida. sashin Aunty suka shige suna kiran Feeryal, Aunty ta fito tana fad'in ."Ku duba ta a d'aki tana ciki." suka shiga bata nan, har bayi Miemie ta leka bata nan. suka fito suna gayawa Aunty bata ciki. Aunty ta ce "To ina tayi." kamar da wasa ta gwada number taji shi a kashe......! Kamar da wasa fa aka nimi Feeryal aka rasa, hankalin Aunty ya yi masifar ta shi, Daddy ma haka. da karfe 5 Abdulrahim ya dawo daga asibiti. yana shiga yako kowa a tsaye a kan kafarsa, Daddy yanq rike da waya yana ta kai kawo. ya kashe mota ya fito tun kafin ya karaso in da suke Hajiya take fad'in "Gara da Allah yasa ka dawo Abokinn turawa, wasu maysiyata sun sace wannan yarin ya Feeryal, tun safe ake niman ta ashe d'auke ta sukayi sai yanzu suka kira Abubakar suke gaya masa, sunyi garkuwa da ita." wani irin bugawa kirjinsa yayi da karfi, har sai da yakai hannu ya dafe dai-dai saitin zuciyar sa, a hankali ya furta "Beuaty!." Hajiya ta ce "Eh ita bity sun sace ta." Daddy ya dube sa yana fad'in "Sun kirani sanar wa kawai sukayi min na san da sun d'auke ta, amma basu fad'i bukatar su ba, ina shirin tambayar su suka kashe wayar, da sun fad'a ko nawa ne sai a basu yanzu a karb'o ta." Daddy bai rufa baki ba wayar Abdulrahim yayi ring ya d'ago wayar b'oyayyiyar number ce, da sauri yayi picking call d'in ya kai kunnen nan sa. "Dr AA FIYA maraba da dawowa muna shirin sanar maka, sai tsofin ka suka riga mu, kasami labarin yadda ya dace ko mu kara yi ma bayani." rike wayar yayi da karfi zuciyar sa yana tafarfasa. cikin fusatacciyar murya ya ce "Nawa kuke bukata? ku sako ta kada wani abu ya same ta!." dariya aka kece da shi "Hahaha tun da wuri haka yau dai da ita zamu kwana, wannan laushin jikin da kyan sura ai dole mu d'ana, to meye na fusatar kai da ba matar ka bace yanzu, amma fa kayi asarar had'ad'd'iyar mace, tun da bakayi mu bari mu d'an more, ka saurare mu gobe zamu sanar maka." da karfi cikin hargagi ya ce "Wallahi! idan kuka tab'a ta sai na kashe ku zan yi muku kisan wulakanci!." kashe wayar akayi muryoyi da yawa suna dariya. Ya ciro wayar ya buga shi da kasa, yana wani irin huci. Mommy ta ce "Abdulrahim ka nutsu dan Allah, kana yi musu irin wanan barazanar ai sai suki fad'in nawa suke bukata, suyi ta jan rai suki sakin ta, a bisu a hankali yadda zasu fad'a da wuri a kai musu a karb'o ta." ya juya a fusace yana taka kasa da karfi, ya shige mota. Daddy ya biyo shi da sauri yana cewa "Kar kaje kace zaka sanar wa hukuma, sai da sukayi min gargad'i a barsu a gani daga nan zuwa gobe." ina kunnuwan sa sun toshe baya ma jin Daddy ya fige motar a guje kamar zai tashi sama. a d'ari security suka bud'e mata get suka dare dan kad'an ya rage yayi ciki da su. Ajmaal ya tatta wayar da tayi fisis. Jikin kowa yayi sanyi Aunty kam sai hawaye, da ambaton sunan Allah. wani kira ne ya shigo wayar Daddy, Ajmaal Zaraddin Shamsuddin Faisal suka dad'a matsowa kusa da shi duk zukatan su na d'ar-d'ar. Daddy ya d'aga kiran yasa a handsfree daga cikin wayar aka ce. "Ka gaya wa d'an ka gada yayi gigin sanarwa hukuma, ko ya ce zai ne mo mu, idan yayi d'aya cikin biyun nan zamu kasheta bayan mun gama abun da zamuyi da ita." d'ip aka kashe kiran. Mommy da Hajiya da Ammah sukayi salati. Hajiya ta ce "Amma wad'an nan ba imani, Abubakar maza ka kirawo Abokin turawa ya dawo kada ya aikata abun da zai sa su kashe ta." Abbieh da Dad suka d'aga waya suna rige-rigen kiran shi. Ameerah Miemie Sumayya sai kuka. Bilkisu Saddiqa Rahma Sahla ma sunyi jigum cike da jimami. Abbieh da nashi wayar ya fara shiga ya yi ta ring bai d'aga ba. ya kira yakai sau goma baya d'aga wa. Ganin magriba ya karato Daddy ya ce kowa yaje ya yi sallah, a roki Allah. Aunty tana sallah tana kuka, bayan tayi addu'a ta mike tsaye da kafafunta tana jiran shigowar Daddy. Aunty ta kira Abba'n Abuja ta sanar masa, hankalin su ya tashi matuka, Abba ya ce "Ko nawa suke bukata su fad'a za'a basu, zan bi jirgin karfe 6 na safe insha'allah zan shigo gobe." jiki a sanyaye Aunty ta ce "To Allah ya kaimu." har sai da akayi isha tana kan sallaya Daddy ya shigo. tana ganin shi ta mike tana fad'in "Daddy sun kuma kira sun fad'i nawa suke so? Abba ma ya ce zai zo gobe." ya ce "Munyi waya da shi yanzu yace min zai gobe, har yanzu basu kara kira ba amma Abdulrahim ya dawo yanzu, ya ce bai sanar wa hukuma ba, dole yanzu mu jira su sake kira su fad'i in da za'a kai musu kud'in, da adadin kud'in da suke bukata." Aunty ta zauna bakin gado jiki ba kwari tana fad'in "Innalillahi wa inna'ilaihirraji'un, ya Allah ka tsare ta kar ya barsu su cutar da ita." hawaye ya zubo mata ta share. Daddy ya fita yana amsa waya. Yana tsaye a can saman upstairs yana rike da mug, dare ya tsala gidan yayi shiru amma hasken wuta ta ko ina tamkar rana. kallo d'aya zakayi masa ka fahimci tsagwaran b'acin rai mai garwaye da damuwa. a hankali yakai mug d'in bakin sa ya kurb'i sudan tea d'in ciki, kana ya saki mug d'in ya fad'o kasa ya tarwatse. mai gadin dide d'in sa ya zabura daga gyangyad'in da yake kan kujera, jin karar fashewar abu. ya d'aga kai da sauri ya hango sa tsaye daga can sama. ogansa bai kwanta bacci lallai wad'an da sukayi garkuwa da ita basa da imani. abun da mai gadin yayi ta fad'a cikin ransa ke nan. Washegari da asuba bayan an idar da sallah. duk mazan gidan suna masallaci. malamai da yawa cikin masallacin Daddy yasa anata karatun kur'ani. karfe 6 da 'yan mintuna Abban'an Abuja ya iso aka yi masa jagora cikin masallaci. ana cikin gaisawa wayan Abdulrahim yayi kara, duk aka juyo gare sa. Daddy ya ce "Sune ko?." "Su ne." ya fad'a yana d'aga kiran ya kai wayar kunnensa ba tare da yayi magana ba. daga cikin wayar muryar da jiya ya masa magana shi ya sinkoayo shi yana fad'in "Kamar fa tsoron barazanar da ka mana naji, yara sun so more kayan alatun nan na hana su, nima kuma ban tab'a ba, amma mun barta tasha sanyi dan a tantagaryar kasa ta kwana sanyi na bugata." ido ya rumtse ya bud'e sanda yaci gaba da fad'in "Kasa a handsfree dan nasan tsoffin attajiran nan suna gurin." a hankali ya zaro wayar yayi kamar yadda suka bukata. "Idan kun shirya karb'arta ga abun da muke bukata, muna bukatar billion d'ari biyar, daga nan zuwa yammacin rana, idan ba'a kawo mana ba zamu kashe ta bayan ko wannen mu ya mata fyad'a." da sauri Abbieh ya ce "Haba ku d'an rage mana billion d'ari biyar ai yayi yawa, kuyi hakuri ku dai fad'i dai-dai kima." "Lale marhabin da zuwa Alhaji Tahir Abbas, lallai kuna ji da yarinyar nan tun da takanas babban bako ya taso daga Abuja ya zo Legos akan b'atar ta, baza mu rage ko sisiba, acikin ku waye bashi da fin kud'un da muka ambata, Alhaji Tahir Abbas Alhaji Abubakar AA FIYA, Dr AA FIYA idan kun shirya zamu gaya muku inda zaku kawo kud'in ku karb'e ta, idan ya wuce yammacin yau to tabbas zamu aikata abun da muka fad'a." "Ina za'a kai muku!." ya fad'a zuciya na tafarfasa. "Da kyau mana Dr AA FIYA ka dakace mu zamu fad'a ma in da zaka kai, ka shirya kud'in." suna kaiwa nan suka kashe wayar. ya yi wani irin mikewa zuciya na tafarfasa. Abba'n Abuja ya ce "Ka dakata kafin banki su fito sai muje a cire musu kud'in." Daddy ya ce "Aa Alhaji ni zan bada kud'in, bari na rubuta check sai yaje ya karb'arba a banki." "No akwai kud'i a kasa." ya fad'a yana fita daga masallacin da sauri, suka bi bayan sa da kallo. Da misalin karfe 2 na rana yana zaune cikin mota kirar Jeep Wrangler mai bakar gilashi, waya a rike a hannunsa yana sauraran kiran su, dan sun tabbatar masa da karfe 2 zasu kirashi ya kawo musu. biyu da minni 3 kiransu ya shigo wayar sa, suka kwatanta masa in da zai je sannan suka ce kada ya sake ya zo da hukuma, sun rantse idan ya sab'a musu sai sun kashe ta. "Ina mai tabbatar maka zamu kasheta bayan mun mata fyad'e kaca-kaca mun more wannan kyakkyawan surar, sai mun kasheta! idan kace zakayi mana wata dabarar." ya d'auke ta da mari Feeryal ta fasa kara. da karfi ya rumtse idanunsa karar marin da ihun ta yaki gushewa cikin kwakwalwa da kunnuwan sa. ya bud'e rinannun idanuwan sa san da aka ci gaba da fad'in "Fuska mai laushi kamar auduga wannan jiki a kwai dad'in tab'awa, idan ka b'ata lokaci komai zai iya faruwa dan ba karya wannan halitta na fisgata, wata kila idan ka jinkirta ka samu na kwakule ta, idan ka dad'a b'ata lokaci yara su kwakule suma." "Kaiii! ga kud'i na shirya maka cikin mota narantse idan kuka tab'a ta dukkanin ku bazan kyale ku ba, sai kun d'and'ani mutuwa!." "Hahaha da kyau mana nafahimci tafasar zuciyar ka a kanta, idan ka canza shirin abun da zai faru ke nan." d'ip aka kashe wayar. wani irin figar motar ya yi tamkar zai lula sararin samani ya. Cikin kankanin lokaci ya kawo shi in da suka kwatan ta masa. yana tsayuwa kira ya shigo wayarsa. suka kuma fad'a masa ta in da zai bi, yakuma jan motar zuwa gurin. sau uku suna fad'a masa ta in da zai bi, bayan ya iso in da suke bukata suka ce ya dakata a gurin. "Ka fita a motar ta koma mashigar ka ta biyu ka jira a gurin za'a kawo maka ita, dan har da motar muke bukata." d'an jim yayi yana latsa computer motar, ya d'au wayoyin sa ya fita kamar yadda suka bukata, ya taka har mashigar da ya shigo na biyu ya tsaya a gurin. suka ce ya baiwa in da yake kalla baya, ba musu ya juya bayan sa. yana juyawa wayar hannunsa tayi dirrr yad'an matse wayar, yana daidaita tsayuwar sa. Biyu daga cikin su suka fito daga mab'oyar su, d'aya na rike da bindiga, suka zo gurin motar suna waige waige, mai bindigar ya bud'e motar yana saita bindigar cikin motar. d'ayan da ba bingida a hannunsa ya shiga motar yana bud'e kwalayen da ya shirya kud'ad'en ciki, ya cika motar da su. duk ya bubbud'e su yana zuba su har kasa. kud'ad'e ne har kasa suka jinjinawa junan su, sannan suka koma mab'uyar su suka fito su da sauran 'yan uwan nasu da ita. daga can mab'uyar su suka turo ta, suka ce ta mike nan. kanta ba d'an kwali kafa ba takalmi tasa gudu tana waigen ganin ko zasu biyo ta. gudu sosai ta ke tana haki, har ta b'ullo in da yake tsaye. baya tayi da sauri tare da dafe kirji ta fasa kara tana toshe bakin ta, zaton ta su ne dan bayan sa ta gani. da sauri ya juyo yana binta da kallo tare da mata alama da hannu tazo. ta taho da gudu ta rungune shi, tare da fashewa da kuka. hannun sa ya saka ya zagaye ta da shi yana dad'a matseta a jikinsa. a hankali yayi sama da d'aya hannunsa, yana shafa gashin kanta da yake baje a bayan ta. yayin da idanunsa ke dad'a canza kala b'acin rai karar a kan fuskarsa, yana dad'a mannata da kijinsa, ya yin da zuciyar sa ke harbawa. Da sauri da gudu-gudu suka karasa gurin motar, in da direban taxi ya fito da taxi a inda suka b'oye sa, mutum hud'u suka shiga taxi mutum biyu kuma suka shiga mator da yazo da shi. suna shirin barin gurin suka jiyo karar helicopter daga sama yana yin kasa-kasa aka fara bud'e musu wuta. karar harbin ya sata birkicewa a kid'ime ta kankame shi, tana b'oye fuskarta a jikinsa. ya dad'a rungume ta sosai. Basuyi sammanin zuwan hukuma ba, a d'ari kowa ya fara niman mafaka, wanda tuni hukuma suka cim musu, sojoji suka bi igiya suka duro kasa, ganin zasu halaka sukayi saranda duka miko kai aka kamasu da hannu. sai da harbin ya lafa kafin ya curota a kirjinsa sai san nan ya fahimci ta suma bata numfashi. cak ya d'agota kamar jaririya, ya nufi in da motar sa yake. wanda tuni jami'an tsoron sun tura marayin cikin jirgin helicopter wasu jami'an kuma suka shiga taxi. a gaba gefen mai zaman banza ya ajiye ta saboda bayan aciki yake tun daga but har bar tsakiyar da kud'i. ya shiga ya mazaunin direba da sauri ya kwanto ta a jikinsa. a kusan tare suka bar gurin da hukumar. Ba AA FIYA STREET yayi da ita ko asibiti ba, wani gidan sa dake wata unguwa ya tafi da ita. yana isa mai gadi ya bud'e masa, babban gida ne mai kyau da tsari. a farfajiyar gidan ya kashe motar ya ciccib'o ta yayi ciki da ita, bai dire ta ko ina ba sai wani kayataccen bedroom na musamman. ya wuce bathroom kai tsaye, a kyakkyawan bathtub mai kyau da tsari ya dire ta ciki, ya kunna ruwa mai d'umi yana taruwa ciki, sannan ya soma cire mata kayan jikinta. a hankali ta sauke numfashi tabud'e idanunta a kansa. shima ita yake kallo bai fasa abun da yake ba. a hankali ta mai da idanunta ta lumshe, tana jin sa yana cigaba da tub'e ta, sai dai ganin yanayin take tamkar a mafarki. tas ya tub'e ta ya d'au sabulu ya wanke ta. sannan ya ciro ta a ruwan ya fito da ita ba tare da ya saka mata towel ba, ya direta kan gado na alfarma. har lokacin idanunta a lumshe dan ta yarda da gaske mafarki take. kayan jikinsa ya tub'e ya rage daga shi sai gajeren wando, ya haye gadon ya janyo ta jikinsa, ya mannata da jikinsa sosai, wani irin lumashe ido yayi jin fatar jikin su ya had'u da juna, nonuwanta yana gogar jirjinsa janyo bargo yayi ya rufe su. yana mai tura hannunsa ya cafko ababen kirjinta.......! Kiran Daddy ne ya shigo wayar sa, ya janyo wayar ya d'aga Daddy ya ce "Abdulrahim tun d'azu nake ta kiran d'aya layin ka, yaya ake ciki ka basu kud'in sun sako ta?." Daddy ya yi maganar hankali a tashe. nutsuwar sa ya yi kokarin dai-dai tawa, idanunsa akan kyakkyawar fauskarta sannan ya ce "Eh na karb'o ta, suma suna hannun DSS." da sauri Daddy ya ce "Alhamdulillah mun godewa Allah amma dai kayi kasada daka sako hukuma in da an sami matsala fa, da kud'in aka basu kawai aka karb'o ta suje su da Allah, yanzu ina Feeryal d'in? yau Alhajin Abuja zai koma yakamata ya ganta kafin ya tafi." "Zan dawo da ita." ya fad'a yana kashe wayar, ya jefa shi can gefe. Kyakkyawan cafka yakuma yiwa ababen kirjin ta, yana sauke wani ajiyan zuciya a fili, da kyau ya dad'a cakumar su. yana matso su a cikin hannunsa. motsi tayi tana son janye jikinta. ya kuma ruko su da kyau. sosai yake matse su da lailaya nipples d'in su. ganin sai musu-musu take da son janye jikin ta, zame bargon yayi zuwa kugun ta ya mirgina ta yana kare wa nonuwan ta kallo. a hankali ta ware idanunta a kan fuskarsa ido cikin ido suke kallon juna, a hankali cikin sassanyar murya can kasa ta furta "Sahab." ido ya lumshe ya kuma bud'e su cikin idanunta. numfashi ta sauke ganin ba mafarki take ba, yanzu bata gurin da take d'azu. har hannunsa na rawa ya kuma sauke su kan ababen kirjin ta. ba tare da ya janye idanunsa cikin nata ba, ya matso su tare da shafa su. da sauri ta zabura tana janye idanunta daga cikin nasa ta mai da shi in da taji ya sauke hannunsa. kuma zabura tayi ganin ta tub'e da kuma abun da yake yi a jikinta. kafin tayi wani yunkuri ya haye kan ta ya mata rumfa, tare da soma kissing nata da zafi-zafi. Feeryal ta rud'e gaba d'aya jikin ta na kakkarwa tsoro ya lullub'e ta. ganin yanda gaba daya ya birkice mata, kamar zai cinyeta da baki ta ko ina tsotsar ta ya ke. musamman nonuwan ta da kamar zai cinye su da tsotsa. har sai da pink nipples d'in ta suka kara fiffitowa. ya zuko nipple nata yana zare bakin, ya manna bakin sa yana latsar tun daga kirjinta har zuwa hudar cikibiyar ta, ya zura harshensa ciki yana juya harshen ciki kana ya tafi da bakin sa zuwa kasan marar ta, yana binsa da latsa. da sauri kiji na b'ari ya tafi gaba d'aya ya ware kafafunta. jikin Feeryal na rawa tayi yunkurin mikewa ya sa hannu ya maida ta. kana ya dad'a bud'a kafafunta, yayin da yake jin kamar zai shid'e, ya daburce gaba d'aya yana kare masa kallo. Duk da tsoron dake d'awainiya da ita bai hana lafiyar ta bayyana na ba, dan kuwa hole ta yajike jagap sai b'ulb'ula yake. yakuma haukace wa da ganin yadda hole'n ta yacika yana shirin ambaliya. hannu na rawa ya zura yatsarsa guda, yana kwakular sa. tayi wani zullo da sauri ya mai da ita yana kifa kansa ciki, ba sammani Feeryal ta sinci bakin sa cikin hole ta, yana juya harshe da zuke ruwan ciki, ya yin da yayi sama da hannunsa yana matse ababen kirji ta. sosai jikinta ke b'ari "Wayyo Sahab ka daina." ta fad'a tana ture hannunta cikin sumar kansa, kai ta juya da karfi tana fad'in "Sahaaaab wayyo wayyo zanyi fitsari." bai fasa ba sai kai min da ya kara kan abun da yake. tamkar zai cinye pussy'n ta da baki, yana zuko shi da tura harshensa ciki da tsotsar bilinta. ya yin da hannunsa ke kan kirjinta yana aikin matsa da mulmula nonuwan ta. Nishi ta sake mai had'e da ihu tana kuma tura hannunta cikin gashin kansa. "Wayyooo Sahaaab." ta fad'a b'arin jikin ta na karuwa, bai janye ba har dai ta yaji ta kawo a bakin sa. ya zaro bakinsa yana kallon yadda hole ta ke ci gaba da b'ulb'ula, bakin sa da fuskarsa duk sun dame da ruwar madarar ta. mai da duban sa ya yi kan fuskarta tayi lakwas jikin ta ya sake idanunta a lumshe tana sauke numfashi. jiki na kyarma yazare gajeren wandon sa ya haye kanta ya mata rumfa. saurin ware idanunta tayi jin dick nasa na gogar hole ta. bai jinkirta ba ya danna duk da jika da tsamtsin da gurin yayi, abar tasa cike hanyar ya yi. sai da ya sa karfi ya cire imani ya dannan kafin rabi ya wuce. kara ta sake jikin ta na rawa. a b'angaren sa shima b'arin jikinsa ya ke, tsintar kansa cikin duniyarta mai cike da tarin ni'ima. Abdulrahim ya shiga bata wuta gami da sambatu, yana having sex da ita. Feeryal tasha kuka har tayi kamar zata shid'e. bai sarara mata ba tun karfe 3 da 'yan mintuna har sai da ya sinkayo kiran sallar magriba a kunnan sa. ba dan yakai in da yake son kaiwa ba sai dan kada sallar ta shige sa. duk da haka kuwa kafin ya iya control d'in kansa sai da aka idar da sallah har lokacin isha ya shigo. da kyar ya samu ya yi relax, ganin tana shirin sume masa. ya zare dick nasa yana kallon hole ta daya cika shi tam da ruwan madarar sa, a garwaye da d'an jini-jini. yasha gurza sai da ya kumbura. ya kwanta gefen ta yana sauke numfashi. Feeryal ko zuwa lokacin ko hawayen ma yabar zuba sai shashsheka take yi, ga masifaffen ciwon kan da take ji tana jin kamar kan zai fashe. Ya mike da ita a jikinsa ya shige bathroom ya direta cikin bathtub, ya tara ruwa mai zafi yana bud'a kafafunta ruwan yana ratsata, Feeryal sai hawaye ta rufe idanunta gam taki had'a ido da shi. sai da ya tabbayar da ruwan ya rasata sosai, kafin ya sata da kyar ta yi wankan sarki yana taimaka mata, sannan shima yayi ya d'aura towel a kugunsa, sanan itama ya d'aura mata a kirji. yafito d'auke da ita bayan sunyi al'wala. Feeryal har lokacin idanunta a rufe taki bud'ewa. A bakin gado ya zaunar da ita, ya taka zuwa gaban wardrobe ya ciro jallabiya ya zura, kana ya bud'e d'aya gefen wardrobe d'in kayan mata ne makil ciki, ya d'auko wani dogon riga mara nauyi had'e da hijab, ya dawo bakin gadon in da take zaune ta jingina kanta jikin gado tana tauke numfashi, ya yin da take jin kan nata yana kara yi mata ciwo. tsayuwa ya yi a gaban ta ya ruko hannunta. ido ta rumtse tare da dafe kanta, hawaye ya gangaro a fuskarta. ido ya tsura mata idanunta a rufe har lokacin. a hankali ya d'aura hannunsa a kan nata murya can kasa ya ce "Yana ciwo ne?." kai ta gyad'a tana cuno lips d'in ta gaba, sai kuma ta fashe da kuka tana yarfe hannu da fad'in "Wayyo Ammie na ni gurin Ammie na zan tafi." zama ya yi a gefen ta ya janyo ta ya had'a ta da kirjinsa ya rungume ta tsam yana shafa bayanta gami da d'an bubbugawa, a hankali ya kawo bakin sa saitin kunnen ta ya d'an hura mata iska cikin kunne, tare da furta "It's okay zaki sha magani ko ayi allura." zabura tayi jin maganar allura, ta ware idanunta tana kokarin janye jikinta "Aa bana son allura dan Allah Sahab kayi hakuri kar kayi min." ya rula da yadda take matukar tsoron allura tun ba yau ba. "Ya isa baza'ayi ba." ya fad'a yana kuma janyo ta jikin sa, ya manna kanta a kirjinsa. a hankali ya furta "Amma zaki sha magani?." kai ta gyad'a da sauri, ya ciro kanta a kirjinsa ya mike yaje ya had'o magani da ruwa ya zo ya mika mata ba musu ta karb'a ta sha. da kansa ya saka mata rigar da hibajin ya kamo hannunta ya mikar da ita, ido ta rumtse jin kasan ta zafi, idanunsa a kanta tana kwab'e fuska da ciza gefen lips gami da d'an yarfe hannu, ta alamun tana jain zafi. a hankali take d'aga kafarta har suka isa in da ya shinfid'a musu sallaya, shi ya jasu sallah wan da rabin sallar a zaune tayi. suna idarwa ya mike ya barta a kan sallayar ya fita. jim kad'an ya dawo rike da cup da tea mai kauri. ya zauna gefen ta yana mika mata cup d'in. rau-rau tayi da ido ta ce "Na koshi." "Ba'a shan magani ba'a ci wani abu ba." ya yi maganar yana kai cup d'in bakin ta. a hankali ta kai hannu ta karb'a tana d'an kurb'a a hankali, ko rabi batayi ba ta aje cup d'in kasa. ta jingina kanta da jikin garu tana lullumshe idanunta. bacci sosai take ji na fizgarta, a hankali cikin tsiririn muryarta mai sanyi ta ce "Sahab zanje gun Ammie na." tayi maganar da muryar jin bacci sosai idanunta na lumshewa. mikewa ya yi ya d'ago ta cak ya d'aura kan gado. tana ji yana cire kayan jikinta sai dai bacci ya hanata ko da iya kyakkyawar motsi. tas ya tub'e ta bai bar komai ba, shima ya zare jallabiyar jikin sa sannan ya kwanta ya janyota ya sakata cikin jikinsa, ya ja bargo ya rufe su. nan da nan bacci ya yi gaba da ita, idanunsa akan kyakkyawar fuskarta tana sauke numfashi a hankali, fuskarta ya d'an hau saboda kukan da tayi. yana kallon kiran Daddy sai dai bai iya d'agawa ba. yakai zamani guda yana wasa da sassan jikinta daga nan wasan ta juya salo, dan kuwa dai da ya shigeta. duk da nauyin baccin da ke idon ta bai hanata jin zafin lamarin ba, ya raba dare yana abu guda, kafin ya sarara mata ya rungume ta a jikinsa. Washegari da asuba bayan ya gasa mata jiki ya taimaka mata tayi wanka, shima yayi suka fito. wani dogon rigar ya d'auko mata da kanta ta karb'a tasaka. suna idar da sallah kiran Daddy na shigowa wayarsa. ya d'aga kiran da sallama Daddy ya ce "Abdulrahim ina Feeryal d'in take me yake faruwa ne, ko shin baka karb'o ta bane? ka tada mana hankali tun jiya nake ta kiran wayarka yana shiga daga karshe ya daina shiga, ko akwai wata matsala ne me yasa baka dawo gida ba, Feeryal d'in tana ina?." Daddy ya jera masa tambayar. ya ce "Gata nan babu wata matsala." da sauri Daddy ya ce "Ina take bata wayar to." ya saka wayar a handsfree Daddy ya ce "Hello Feeryal kina jina, ki na lafiya babu komai dai ko?." kallon shi tayi shima ita yake kallo a hankali tayi kasa da idanunta sannan cikin sanyin murya ta ce "Eh Daddy." Daddy ya ce "Kai Abdulrahim ku dawo gida yanzu, ka sa duk hankalin mu ya kasa kwanciya, ka dawo da ita gida." kashe wayar ya yi ya mike ya ruko hannunta. ganin gado yake shirin kaita ta make kafad'a, murya na rawa idon ta ya ciko da kwalla ta ce "Daddy ya ce ka kai ni gida, ni dai gida zan tafi." cak ya d'ago ta ya haye da ita.....! Feeryal ta fashe da kuka cike da tsoron kada ya kuma nanata karatunsa na jiya. kallon kwayar idanunta yake da suke tsiyayar da kwalla, tsoro yasata kasa janye idanunta cikin nasa, tana girgiza masa kai, murya na rawa ta ce "Aa dan Allah Sahab karka karayi akwai zafi, ka mai da ni gida ni dai gida zan tafi." baiyi magana ba yana cigaba da kallon idanunta. a hankali ya mika hannun ya janyo ta takuma razana tana kara sautin kukan ta. firgita ta kuma ganin ya zare hijabin jikinta, bai tsaya nan ba ya zare rigar, da sauki tayi kokarin kai hannu takare ababen kirjinta, ya kamo hannayenta ya ware su yana bin kirjinta da wani irin kallo. Feeryal ta kankame idanunta gamgam ta ki kuma yadda su had'a ido. cikin muryar kuka ta ke fad'in "Kar ka kara yi min fyad'e zan gayawa Ammie na." gira ya d'aga alamar mamakin maganar nata, wato fyad'e yake yi mata. sai kuma yayi sama da hannunsa zuwa damtsen hannunta ya ruko yana laluma gurin da ya saka mata implant. a hankali ya sake ta ya mike, da sauri taja bargo ta rufe jikinta, tana bin bayansa da kallon tsoro. bedside yaja ya d'au allura ya fasa yaja a syringe kana ya d'auki abun da ya ke bukata ya juyo bakin gadon. da sauri ta zabura ta mike tsaye da kafafunta a kan gadon ganin allura a hannunsa. yadda ta miken ilahirin jikin ta ya motsa, ba shiri ya fizgo numfashi yana binta da wani kallo. kai ta shiga girgizawa tana fad'in "Dan Allah kayi hakuri kar kayi min allura, wayyo Ammie na." tashiga bubbuga kafa a kan katifar tana yarfe hannu. ido ya lumshe tare da bud'e su a kanta ya aje allurar gafe ya yanyo ta ta fad'o jikinsa. ya matse ta sosai a jikinsa, a hankali ya furta "Tsaya na cire miki abu a hannunki." ya fad'a yana tab'a dai-dai kan implant d'in. d'an shiru tayi jin alamun akwai abu a gurin, wan da bata tab'a sanin da shi ba. "Idan bakya so nayi miki abun da kike tsoron to ki tsaya na cire miki." ya fad'a idanunsa cikin nata. matse ido tayi hawaye ya zubo sai kuma ta gyad'a kai. "A cire ke nan?." kai ta gyad'a murya na rawa ta ce "Amma ban da allura." "Okay to rufe idon ki." ya fad'a yana ciro ta a jikinsa ya kwantar da ita, da sauri ta rufe tana fad'in "Kar kayi min fa dan Allah Sahab." ya d'au allurar yana kallon idanun ta data kankame shi, tsabar tsoro ta mance da rufe jikin ta kwanta ko ina a bud'e. sai da ya saita allurar ya soka a dai-dai in da implant d'in yake, kafin ya rirriketa ta da kyau ya matsa ruwan allurar. kara ta fasa jiki na rawa, ya zare allurar ta yunkura tana kokarin tashi ya mai da ita tare da bin jikinta, ya wurgar da syringe kasa yayi saurin kai bakin sa cikin nata ya had'e bakin su, yana shafa sumar tanta, da tsotsar bakinta a hankali. Feeryal ta waro ido kan fuskarsa ba shiri ta kuma lumshe idon ganin idanunsa a kan fuskarta, yana yi wa bakin ta wani zazzafar tsotsa. ya d'an d'ago ya kamo ababen kirjinta yana matse su. Feeryal ta dad'a kankame idanun ta, Sahab yana bata mamaki yana yin abu kamar ba Sahab d'in da ta sani ba. sai mutsu-mutsu take da son kwace bakin ta. A hankali ya zare bakin sa tare da sakin nonuwanta, ya fesar da numfashi yana kokarin dai-dai nutsuwar sa. ya zame jikinsa ya koma gefe. tana shirin mikewa cikin muryarsa da ya canza kala sakamakon yanayin da ya shiga ya ce "Ki tsaya na cire." da sauri ta ce "Aa ni dai allura zakayi min." "No ba allura zan miki amma in baki tsaya ba tabbas zan miki." da sauri ta kwantar da kai tare rufe idanunta gamgam. tana jin sa yana ta kokarin ciro abun, bataji zafi ba ko kad'an sakamakon allurar kashe zafin da ya mata. bai d'au lokaci ba ya cire, ya manna mata auduga da plasta a gurin sabo da d'an jinin da yake fita. yana gamawa ya zare jallabiyar jikinsa. yabi jikinta, da sauri ta bud'e ido murya na rawa take rokonsa. tuni ya shiga kissing nata daga nan labarin ya sauya. sai kusan 12 ya kyale ta. Ya kwanta gefen ta yana sauke numfashi. har lokacin jikin ta bai fasa b'ari ba dan ta gaji ta galabaita. sai hawaye take sharewa tana binsa da kallon tsoro. ya mika hannu ya janyo ta jikinsa tuni ta fashe da kuka tana cewa "Ni ka mai da ni gida, ni dai gida zan tafi, wayyo Ammie na." dad'a gyara mata kwanciya yayi a gefen jikinsa. gaba d'aya ta kasa nutsuwa tsoron kada ya maimaita darasinsa mai wuyar d'auka. a hankali yake shafa kanta zuwa bayan ta. a hankali take lumshe idanunta bada jimawa ba bacci ya yi gaba da ita. sosai ya kurawa fuskarta ido duk yayi ja sabo da kukan da tasha. ya d'ago ya ware kafafun ta, ya kurawa pussy'n ta ido, yanzu ma da d'an jini sai dai ba sosai ba, ya d'an kumbura ya yi ja alamun ya gurzu. ido ya lumshe yana kuma bud'ewa kansa. ya koma ya kwanta kana ya dad'a mannata da jikin sa sosai, yana matse ido da son dai-dai ta nutsuwar sa, yasha fama wajen dai-dai ta kansa. a haka shima baccin ya sace shi. karfe 2 dai-dai ya farka ya zuba mata ido tana bacci tana ta sauke ajiyan zuciya. yayi kokarin zare jikinsa nan ta farka, ya mike da ita a jikinsa suka shige bayi. Bayan sun idar da sallah ta saka masa kuka ita dai ya mai ita gida. bai yi magana ba sai janyota da yayi ya rungume ta a jikinsa. kiran Daddy ya kuma shigo masa, ya ce me yake har yanzu bai dawo da ita ba, in da wata matsala ya gaya masa. ya ce ba komai zai dawo da ita. Daddy na katse kiran, ya kashe wayar gaba d'aya. Kwanan su biyu tare Abdulrahim babu abun da ya ke sai gurzar ta, a kwanaki biyun kuwa ya kashe wayoyin sa duka ba'a samin sa, Feeryal har wani d'an rama tayi na fitinar daya sata a gaba. bata san a ina yasan abincin da tafi so ba ko wani lokaci lafiyayyen yogurt da cake yake sata gaba sai ta ci. batasan ina yake samu ba sai dai taga ya fita ya shigo da shi. washegarin da sukayi kwana uku. Daddy ya shigo parlour'n Aunty yana fad'a "Yaron nan hauka yake yi ne ko me, wayoyin sa ma yanzu ya kashe tun shekaran jiya nake kiransa baya shiga, bansan meye nufin sa na kin dawowa da ita ba, ko ya mance ita d'in ba matar sa ba ce yanzu, ba sai ya dawo da ita gida ba tun da ya karb'o ta meye na tafiya da ita wani gurin, tun ranar daya karb'o ta Alhajin Abuja yake ta jiran ya dawo da ita ya ganta, har lokacin tafiyar sa ya yi bai dawo da ita ba, a wani dalili yarinyar da take ba muharramarka ba." sosai Daddy yake fad'an. Aunty ta ce "Daddy ai tun da tana hannunsa ne da sauki, rashin kwanciyar hankali na d'aya da banji muryarta ba, amma tun da kace kunyi waya da ita, na sami nutsuwa, na tabbata babu abun da zai same ta tun da tana tare da Abdulrahim." Daddy ya ce "Bata da auren sa zai d'auke ta ya tafi da ita wani gurin, ni hankali na bai kwanta ba ya dawo da ita." Aunty ta mike ta shiga bedroom ta fito rike da takarda ta zauna gefen Daddy tare da mika masa tana cewa "Nima awancan lokacin hakan na sammata, domin tun da ta kawo min takardar ban bud'e ba, sai a 'yan kwanakin nan na bud'e naga ashe ba saki yarubuta a ciki ba, duba kagani Daddy." da sauri Daddy ya warware takardan yana dubawa. "I'm sorry." kalmar da ke rubud'e kad'ai ke nan cikin takardan. Daddy ya cika da mamaki ya ce "Ikon Allah wato duk tsawon lokacin nan, da muka d'auka sakinta yayi ashe abun ba haka bane, amma dai duk da haka su dawo gida zamufi samin nutsuwa." Daddy ya kuma lalub'o number Abdulrahim da bashi da tabbacin shigar sa, kamar da wasa yaji ya shiga, yana d'agawa Daddy ya ce. "Kai Abdulrahim kana hauka ne, zakasa mutane cikin damuwa da tashin hankali, to na gaya maka yanzun nan duk in da kake ka d'aukota ku dawo gida, tun ban tsab'a maka ba." Ya zare wayar yana kallonta dan tun bayan daya yi relax akanta ta sashi gaba da kuka ita dai sai dai ya mai da ita gida, ta gaji zai kasheta. idanunsa ya lumshe yana janyota jikinsa. wayar sa ne yakuma kara ya yi picking call d'i ya kai kunnen sa, d'an shiru yayi alamun yana saurarar abun da ake fad'a. "Kuje ku kama shi." yafad'a yana zare wayar a kunnen sa, kana ya mike da ita a jikinsa. bayan sunyi wanka ya bata wasu kaya sabbi ta saka. shima ya saka ya d'au makullim mota ya ruko hannunta suka fito. Numfashi ta sauke na farincikin ganin zai maida ta gida. tarika bin had'ed'd'en gidan da kallo da batasan taya akayi tazo cikin sa ba. lamarin yana bata mamaki bata sanin mafarin had'uwar su sai dai ta bud'e ido ta gansu tare. tun da taga sun d'au hanyar tafiya hankalinta ya dad'a kwanci. ta takure guri guda. yana driving yana d'an waigowa in da take. a hankali ta ji ya ruko hannunta ya janyo hannun nata ya d'aura kan cinyarsa da sauri ta waigo ta kalle shi suka had'a ido, tayi saurin sunkiyar da kanta tana cuno lips d'in gaba. a hankali yake murza yatsunta da hannu sa guda ya yin da yake driving da hannunsa guda. a haka suka isa AA FIYA STREET babu mai magana cikin su. sai dai har lokacin hannunsa yana rike da nata yana murza shi a hankali. tana kwance a jikin sit tayi shiru tana saurarar bugun zuciyarta. Tun daga can nesa kafin su iso bakin get d'in gidan, suke hango motocin hukuma, da alama yanzu ne isowar su dan durowa suke daga motocin. a hankali ya karasa ya faka gefe ba tare da ya shige gidan ba. hukumar suka gewaye gidan da bindigu, Daddy Dad Abbieh Ajmaal Shamsuddin Zaraddin Faisal, da sauran ma'aikatan gidan duk suka fito daga masallaci in da sukayi sallar azahar. da sauri hukuma biyu suka taho in da su Daddy suke, suna zuwa d'aya ya tsaya a gaban Dad d'yan kuma ya tsaya ta bayan sa ya kama hannayen sa duka biyu ya had'a ta baya ya saka masa ankwa. da sauri Daddy ya ce "Lafiya zaku zo mana a irin haka ai dai zakuyi mana bayani, wata kila dai b'atan hanya kukayi an baku sanarwa ba dai-dai ba." wan da yake tsaye gaban Dad ya ce "Alhaji Tukur Shitu Fiya ana zargin ka da had'a kai da masu garkuwa da mutane, wajen sasu yin garkuwa da yarinyar da akayi garkuwa da ita, kwanaki hud'u da suka wuce a gidannan, dan haka muje office zaka sami sauran bayanan a can." suka ja Dad suka tura cikin mota. hukuma suka d'ale motocinsu suka bar unguwar da mugun gudu. kowa a gurin jikinsa yayi sanyi, musamman 'ya'yan Dad Zaraddin da Shamsuddin. sai sunkuyar da kai suna jin d'aci da bakincikin abun da baban nasu ya aikata. Daddy bai iya magana ba sai sa kai yayi ya shige gida, Abbie ya bi bayansa. a cikin gidan kuwa duk sun fito sabo da jiniyar hukuma da sukaji. hankali ta she Hajiya ta ke tambayar su Daddy da suka shigo, me yake faruwa taji jiniyar hukuma kofar gidan. Abbie ne ya iya sanar mata abun da ke faruwa, Daddy kam ya kasa iya cewa ko mai. Hajiya ta saki salati tana fad'in "Me Tukur ya nima ya rasa da zai had'a baki da 'yan kidnapping, kai duniya wace irin rayuwa ce wannan, a ko da yaushe na kusa da kai shike niman wukan sare kanka." Akan idanunsa akayi gaba da Dad sai sannan yaja motar ya karasa bakin get yayi hon, aka bud'e masa get. shigowar motarsa ne ya dawo da hankalin mutanen gidan da suke cike da alhinin lamarin kansu.......! Da sauri suka d'unguma gurin motar, da sauri ta kai hannu tana kokarin bud'e marfin gefen ta. taji ya ruko hannuta, ta waigo suka had'a ido. sosai ya jefa kwayar idanunsa cikin nata, tayi saurin yin kasa da nata ido, ya saki hannunta ta bud'e da sauri ta fita. Aunty ta rungume ta cike da farincikin ganin ta lafiya. Mommy ta dafa kafad'ar ta ta saki Aunty ta juyo, tana murmushi kanta a kasa. Mommy ta ce "Sannu kinji Allah ya tsare na gaba." Hajiya ta ce "Kai amin dai sannun ki kinji 'yar nan, Tukur dai albasa batayi halin ruwa ba, Allah yasa basu duka bige ki ba, dan naji ance haka sukeyi suyi maka duka lilis sannan kuma a biya su." kai ta girgiza tana cigaba da murmushi. Ammah itama dafa ta tayi tana mata sannu. Miemie Ameerah Sumayya kamar zasu d'auke ta, tsabar farincikin ganin ta. ya fito daga cikin mota hajiya ta ce "Sannun ka fa Abokin turawa sannu da gwagwarmaya, abun da Tukur zai mana ke nan ban tab'a zaton zaici amanar mu ba, tun yana d'an kankani nake rike da shi ban tab'a d'aukar sa a bani na haife sa ba, na rike sa da 'yan'uwan sa ban nuna masa banbanci ba amma daga karshe sakayyar da zai min ke nan, me kud'in nan zai masa idan Abubakar ya basa, idan bukatar kud'i ya ke ba sai ya fito ya gaya masa ba, nasan kud'in da ya so karb'a a kud'in fansa idan ya nimi fiye da shi a gurin Abubakar zai basa, amma sai ya bi ta wannan hanyar, haba dan Allah mene ne haka, amma Tukur yaban mamaki." Hajiya ta kawo kuka ta saka tana sharb'e hanci. Aunty da Mommy da Ammah suka shiga bata hakuri. ganin yana kokarin barin gurin Aunty ta dube shi tana fad'in "Sannu Abdulrahim an gode Allah ya saka da alkhairi." kai ya jinjina tare da saurin barin gurin. Duk abun da ake yi d'in nan Mom na sashin ta bata fito ba, dan tuni Sahla ta kai mata rahoton abun da ke faruwa, an kama Dad an tafi da shi kan zargin shi yasa 'yan kidnapping su kama Feeryal, kasa fitowa tayi dan kunya, tana bakin cikin da basuyi nasara ba. Feeryal ta waigo in da Daddy suke tsaye da Abbie yana binta da murmushi, wan da cikin zuciyar sa d'acin abun da d'an uwan sa ya masa yake ji. ta taka a hankali ta nufi in da suke, Aunty ta bi ta da kallo ganin yadda take tafiya, har ta isa in da suke cikin girmamawa ta gaishesu kanta a kasa. suka amsa cikin sakin fuska sunai mata fatan Allah ya tsare na gaba. Ko da ta dawo in da su Aunty suke Aunty ta ruko hannunta, a hankali take tafiya har suka isa side d'in su. kai tsaye bedroom d'in Feeryal d'in Aunty ta jata ciki, ta ce ta zauna bakin gado. ta wuce bayi ta had'a mata ruwan zafi cikin bathtub ta fito ta dub'e ta ta ce "Ta so muje." ta ruko hannunta suka shige bayin, Aunty ta ce "Tub'e ki shiga ruwan nan Feeryal kina tafi ba dai-dai ba." Feeryal ta sunkuyar da kanta kunya kamar ta nitse kasa, shikenan Ammie'n ta gane abun da yayi ta mata. rau-rau tayi da idanunta hawaye suka taru. Aunty tayi murmushi ta ce "To meye abun kuka Feeryal idan kika gasa jikin ki ke ma zaki fi jin dad'i." hawayen da suka taru a idanunta suka zubo cikin rawar murya ta ce "Na ce ya dawo da ni gida ya ki." da sauri Aunty ta katse ta "Balaifi yayi ba ai tun da shi ke da iko da ke, har yanzu shi d'in mijin ki ne yafi mu iko da ke." Saurin kallon Aunty ta yi, Aunty ta gyad'a kai "Kwarai kuwa dan bai sake ki ba, takardar da ya baki bata saki ba ce, gama ki fito na nuna miki." ganin tana ta nonnukewa Aunty ta barta da bra da pant ta shiga ruwan. tarika kara mata ruwan zafin yana ratsata sosai. Bayan sun fito Aunty ta d'auko mata takardan tayi mamakin ganin da gaske ba sakin ya rubuta ba. nan hankalin ta ya d'an kwanta dan gani take fyad'e yayi ta mata, amma ta tura baki ita bata jin zata iya rayuwa da shi a yadda yake d'in nan zai iya kashe ta a bed. ranar wuni Aunty tayi tana gasata. kafin dare tafiyar ta ya yi normal, zafin ma yaragu sosai. Miemie Ameerah Sumayya Bilkisu Rahma Saddiqa, duk suna tare da daddare har wajen 11 kafin kowa ya koma makwancinsa. Washegari Aunty na zaune a parlour suna waya video call da babban yayan su Aliyu, wan da shine babban d'a ga Alhajin Abuja wato Alhaji Tahir Abbas, wan da ke da zama a kasar Lebanon. yana yi mata jajen abun da yafaru da 'yar da take ruko. Feeryal ce ta fito daga d'aki tana fad'in "Ammie bani wayar nayi game." Aunty ta ce "Yauwa Feeryal zo ku gaisa da Uncle Aliyu, Yaya Aliyu gatanan ma ku gaisa, ai Allah ma ya takaita Abdulrahim ya yi kokari sosai wajen karb'o ta a hannunsu." Feerayal ta zauna gefen Aunty tana kallon mutumin cikin wayar da bata tab'a ganin sa ba sai yau, tana dai jin suna waya da Aunty lokaci zuwa lokaci. Feeryal tayi masa murmushi tana fad'in "Ina yini Uncle." Uncle Aliyu ya mike zumbur yana kallon Feeryal tare da nuna ta da yatsa, bakin sa na motsi alamun magana yake son yi. ganin yanayin da ya shiga Aunty tayi saurin cewa "Yaya Aliyu lafiya me ya faru?." komawa ya yi ya zauna tare da fad'in "Am..am..ba... ba komai Fatima, lafiya lau ya abun da ya faru?." Feeryal ta kuma murmushi idanunta akan mutumin. Uncle Aliyu ya yi musu sallama ya kashe wayar. yana kashewa Feeryal ta cab'e wayar ta yi d'aki. Duk da abun da ya faru bai sa Daddy janye, batun auren Zaraddin da Saddiqa ba ya ce a cigaba da shiri aure ba fashi. Mom kamar zata kashe kanta dan bakinciki, shirin da akayi dan ya wargaza auren duk da ya faru bai sa Daddy janyewa daga batun auren ba, dan ya ce 'ya'yan Dad bazasu tab'a tashi akan 'ya'yan sa ba. Ana gobe juma'a wato ranar da zata kasan ce ranar d'aurin auren Zaraddin da Saddiqa. gidan ya cika makil da 'yan uwa musamman dangin su na Yelwan Shendam maza da mata, duk sun hallara. da yammacin ranar ana ta shirya babban Hall d'in da ke can gefe karshen cikin gidan, dan biki ne na cikin gida. Aunty ce ta d'auki nauyin shirya gaggarumin shagalin. Feeryal na kwance kiran Miemie ya shigo wayan Aunty dake hannun ta. ta d'aga jin muryar ta yasa Miemie cewa "Yau wa Feeryal dama ke nake nima, wai a gidan ma sai kin b'ata lokaci, to ga kayan ki kizo ki karb'a ki shirya ki yi sauri dai dan amaryar ma ta gama shiri, ga me make-up kiyi sauri ki zo." "Kai Miemie bazaki kawo min ba." "To bazakiyi kwalliyar ba ke nan ki dai zo ayi miki makeup d'in sai ki saka kayan anan." "Tom shi ke nan." ta kashe wayar tana mikewa, ta d'au d'an karamin gyale ta yafa shi a kafad'arta, riga da sket na atamfa ne a jikin ta, d'inkin ya zauna sosai a jikinta. ta nufi kofa ta fita. Ango Zaraddin yana tare da abokasan a kofar side d'in su. tun daga san da ta fito daga sashin Aunty duk suka juyo gareta. itako kanta a kasa take takowa. hon ya danna mata ta d'ago da sauri tana kokarin ketarewa d'aya gefen. tun da ya dawo da ita yau kwana uku ke nan basu sake had'uwa ba, sai yau da ta gansa cikin mota. alama yayi mata da hanu ta koma, ta kawar da kanta taci gaba da tafiyarta. da sauri ya bud'e marfin motar ya fito ya damko hannunta ya yanyo ta ya bud'e motan ya turata ciki, sannan shima ya zaga ya shiga. da karfi ya fizgota yana fad'in "Bakya ji ne nace ki koma! ko bakiga maza bane a gurin." ya yi maganar cikin tsawa sosai ido ta rumtse jin tsawan na shirin tarwasa mata kwakwalwa, ta ce "Ni ba in da suke zanje ba gurin Miemie zan je." a fusace ya kuma fad'in "Bazaki je ba kada na sake ganin kin fito, ko bakiji ba!?." ya fad'a yana kuma yanyo ta ta had'u da jikin sa. ya tallafo kanta da sauri ya had'e bakinsu yana tsotsa da zafi-zafi numfashin sa yana fita da sauri-sauri, dan ya fara shiga yana yin b'acin rai. ya d'au mintuna 10 yana tsotsar bakinta zuwa lokacin yashiga sauke numfashi a hankali. a sannu ya zare bakin sa yana tallafe da kanta, idanunsa akan fuskarta. a hankali tayi kasa da idanunta tare da lumshe su, ta sinkayo muryarsa a hankali can kasa. "Kar na ganki a waje har a gama bikin nan." da sauri ta d'ago idanunta ta kalle shi kai ya gyad'a mata ya ce "Haka na ce kar ki fito har sai an watse." baki ta turo tana kwab'e fuska. ya saki kanta ya bud'e ya fita yazaga d'aya gefen ya bud'e ya ruko hannunta, har bakin shiga side d'in Aunty ya je rike da hannunta. in da kallo ya dawo kansu, yana tsaye sai da yaga shi garta ciki kafin ya juya ya shiga motarsa, ya nufi side d'in sa. ta shigo parlour tana tura baki. ko da Aunty ta tanbaye ta dalilin fushin nata kamar zatayi kuka ta ce "Ba Sahab ne ya ce wai na koma ba, kuma kar na fito har a gama bikin." sai ga hawaye sharr. Aunty tayi murmushi ta ce "To meye abun kuka Feeryal tun da ya ce baya so sai ki hakura." Ai ko haka aka gama bikin nan tass Feeryal bata fito ba, dan idan tayi yunkurin fita sai Aunty ta hanata. amarya Saddiqa da angon ta Zaraddin suka tare a wani sashi na cikin gidan dake can gaba dana Abdulrahim. bayan biki da kwana biyu, da yama Aunty tana kitchen tana aiki, Feeryal na d'akin ta ya shigo daidai san da Aunty ta fito daga kitchen d'in. ya karaso ciki yana gaisheta kan sa a kasa, Aunty ta amsa sannan ta ce masa tana ciki. ta wuce bedroom d'in ta. tana shiga yawu ce d'akin. Feeryal na kwance a kan gado tana game a wayar Aunty dan ita yanzu bata da waya tun da 'yan kidnapping d'in nan suka karb'a, dama waya bata dame ta ba shiyasa ma bata bi takan ta samu wani ba, dama game ne damuwar ta kuma ga wayar Aunty. da sauri ta kalli kofa zaton ta Aunty ce, ganin shine ta kwab'e fuska ta turo lips d'in ta. a hankali ya soma takowa idanunsa a kan ta. ya na zuwa ya haye gadon ya janyo ta jikin sa. baki ta kuma turowa tana kokarin zame jikinta. ya dad'a riketa da kyau yana jefa idanunsa cikin nata, ya tafi da hannunsa zuwa bayan ta sai ji tayi ya zuge zip d'in rigarta. da sauri ta manna kirjin ta da nashi tare da kankame bayan rigarsa........! Da karfi ta kankame shi tana b'oye kirjinta a nashi, tana cewa "Sahab ni dai kar ka ce min riga." a hankali ta sinkayo muryar sa can kasa "Don't stop me, I want to see them." yana gama fad'i ya ciro ta a jikinsa ya zare rigar duka. nonuwan ta suka bayyana dan babu bra a jikinta. wani irin kallo yake bin ababen kirjinta da shi, itako ta kankame idanunta gamgam tana fad'in "Ni dai aa kar ka tab'a." ya kwantar da ita ya bi jikinta, ya shafo su yana mai lumshe idanunsa, can ta sinkayo d'umin bakin sa kan d'aya ya cafke shi yana tsotsa kamar zai cinye shi. Feeryal ta yita mutsu-mutsu tana jujjuya kai. ta bankaro kirjin tana cewa "Wayyo Sahaaaab ka dai na ka dai na." bai fasa ba sai kaimin da yaka kara, ya danne ta da kyau yake sotsarta. Feeryal ta shiga sauke numfashi a hankali a hankali ta daina musu-musun da take, ta dad'a lumtse idanunta tana sauke numafashi. ya zaro bakin sa kan d'ayan dake cikin hannunsa yana matsewa. shima ya shiga latso shi da zuko shi, tun daga kasan nonon har kan nipple d'in, yarika tsotsar shi kana ya tafi, da bakin sa yana kissing d'in cikinta. har zuwa kan mararta, sai ji tayi ya tafi da hannunsa cikin sket d'in jikinta ya tura hannun cikin pant d'in ta, ya zura yatsa cikin pussy'n ta, ba shiri ya lumshe ido jin yadda gurin ya jike. zabura tayi zata mike, ya mai da ita da d'aya hannunsa ya d'an mike yazura hannu yana kokarin zaro pant d'in, a tsorace ta ce "Wayyo kar ka cire wayyo Ammie na." ido ya rumtse da karfi ya koma jikinta ya had'e bakin su, yana aika mata zazzafar sumba. zuwa can ya zaro bakin sa yana kallon cikin kwayar idanunta da kwayar idanunsa da suka canza kala. da sauri ta lumshe idanunta, ya saketa a hankali ya mike a jikinta ya fita a d'akin. tana jin fitarsa ta mike da sauri ta d'au rigarta ta saka. ta kwanta ta dunkule guri guda ta lumshe idanunta, tana sauke numfashi a hankali, yanayin da ya jefa ta ciki yana ta yawo a jikin ta. ya yin da kamshin sa yake dad'a baibaye ta. ta dad'a dunkule wa jikin pillow jin wani sanyi na shigarta. Aunty da ta fito ta hango bayan sa yana fita daga parlour, bata sammaci har wannan lokacin yana ciki ba. Aunty bata shigo gurin Feeryal ba kamar yadda itama kunya ya hanata fitowa, sai tana ganin kamar Aunty tasan abun da ya mata. sai da akayi sallar isha kafin Aunty ta shigo. ta dube ta tana fad'in "Taso muje ki ci abinci, ta ruko hannunta suka fito, Aunty ta rika janta da tad'i har sai da ta saki jikinta. Washegari da safe Feeryal na bayi tana wanka, sai ji taji an rungumo ta ta baya tare da ca kume nonuwanta. wani uban kara ta sake, ta kasa iya bud'e idanunta, sakamakon sabulun da ke mulke a fuskarta. jiki na wani irin cirawa take mika hannun niman ta in da ruwa yake tamkar zata shid'e. "Beauty stop." murya na rawa ta ce "Sahab." sai kuma ta fashe da kuka dan ba kad'an ba ta razana. ya juyo ta tare dad'iban ruwa ya shiga wanke mata fuskarta. ta bud'e ido tana kallon sa sai kuma ta turo baki ta kwab'e fuska tana shirin kuma fashewa da wani kukan. "Ke ya isa mana." "Ni dai ka fita." ido ya tsura mata sai kuma ya rungume ta, a hankali murya can kasa ya ce "Kiyi wankan fita zamuyi, kar ki b'a lokaci yanzu ki zo ina jiran ki a mota." yayi maganar yana matso nonon ta. kafad'a ta make tana kuma kwab'e fuska. "Bazaki je ba?." yayi maganar yana leko fuskarta. kwantar da kai tayi a kirjin sa tana kuma make kafad'a. ido ya lumshe ya bud'e su a kanta. nan ya soma tsarrafata cikin bayin sai da ya tsotse ta tass kafin ya fita. ya barta tana sauke numfashi jikinta gaba d'aya ya mutu. Kamar jiya yau ma Aunty bayan sa ta hango yana fita daga parlour'n tayi mamakin yaushe ya shigo, nan take ta tuna d'azu kamar taji ihun Feeryal. Da kyar ta iya karasa wankan, dan ba kad'an ba ya kashe mata jiki. ta shigo ta shirya ta haye gado ta kwanta tayi lamo. Aunty ta shigo ta karaso bakin gadon tana fad'in "Ke Feeryal baki da hankali ne, zaki rika yiwa mijin ki ihu duk duniya suna ji, wani irin shirme ne wannan." fuska ta kwab'e ta ce "Ammie razana ta fa yayi." "Dalla tafi can kar na sake jin irin wannan shiriritar, taso muje kiyi breakfast." Da daddare Aunty suna tare da Daddy ta nisa tana cewa "Daddy ya kamata a maida wa Abdulrahim matar shi, dan alamu sun nuna yana bukatar matar sa, kar a shiga hakkin sa da yawa." Daddy ya ce "Shi ya fad'a." Aunty ta ce "Aa bai fad'a ba amma a yadda alamu suka nuna yana bukatar matarshi a kusa, duk kawaici irin na Abdulrahim haka yake d'auko kafa ya taho ni wani lokacin ma bana sanin sanda yake zuwa sai dai naga fitarsa." Daddy ya ce "Baza a mai da masa ita ba tare da yazo ya yi biko ba." Aunty ta yi murmushi ta ce "Daddy biko kuma?." ya ce "Eh biko yazo ya rutsuna wata kila idan akaji tausayin sa a mai da masa ita, a hakan ma sai an ji ta bakin ta idan tace zata koma sai a mai da masa ita." Aunty zata kuma magana Daddy ya ce "Kar ki ce ko mai ki rabu da shi idan bai zo ya nimi alfarma ba baza'a mai da masa ita ba." Beirut babban birnin kasar Lebanon. motocin da suka fito yiwa Alhaji Aliyu Tahir Abbas rakiya ne suka haura kan titi, motoci biyar ne biyu a gaba biyu a baya sannan nasa a tsakiya. motoci masu d'auke da tambarin S.A (شهرا) (عَلِيّ) . Duk in da suka gifta girmamawa da gaisuwa na ban girma ake musu, airport d'in babbar birnin Beirut na kasar Lebanon suka isa. in da jami'an tsaro larabawan da ke cikin sauran motacin suka firfito suka zageye motar da Alhaji Aliyu Tahir Abbas yake ciki, in da jami'ai biyu sukayi saurin bud'e masa kofar mota, ya sauko da sauri ya nufi cikin airport d'in, wasu jami'an sukayi saurin shiga gaban sa wasu a bayan sa a haka suka isa gurin jirgi. duk wad'an da suke gurin kuwa baya sukayi suna d'aga hannu da had'e shi suna mika masa gaisuwa cike da girmamawa. sai da ya shige cikin jirgi kafin sojojin suka matsa baya, basu bar airport d'in ba har sai da jirgin ya tashi. Abba ne ya shigo da sauri rike da waya a hannunsa ganin yadda ya shigo da sauri Hajja Umma ta d'ago tana duban sa da cewa "Yaya dai Alhaji lafiya?." ya ce "D'anki ne Aliyu yanzu ya kira ni yake sanar min wai jirgin su zai taso, karfe biyu da rabi zai sauko Nigeria." Hajja Umma ta mike cike da fara'a ta ce "Masha'allah Allah ubangiji ya kawo shi lafiya, zuwa haka ba sanarwa sai a ranar da za'a zo, to hakan ma munyi farinciki shekara nawa sai dai gani ta waya." Abba ya ce "Amin amin sai ki sa masu aiki su fara shirya masa abinci." "Ni da kaina zan shirya masa ba masu aiki ba." ta fad'a tana mike wa ta nufi kitchen, Abba kuma ya yi waje. karfe biyu da rabi agogon Nigeria. Arab Lebanon airplane ya sauka a airport d'in babban birnin taraiya Abuja. wan da tun karfe biyu motar gidan Alhaji Tahir Abbas ya isa airport yake jiran isowar sa. direba ya d'auko sa suka nufo gida. kafin su karaso gida kaf dangin su da suke abuja sun hallaro gidan suna zaman jiran isowar sa, wan da suke nesa wato wasu garurruwan suka so tahowa Abba ne ya ce kowa ya zauna, idan ya huta zai zaga kan su duk baki d'aya. da isowar sa gidan zo kaga murna gurin Hajja Umma da Abba da dangin su. hatta yaran da basu wuce shekaru ashirin ba murna suke da ganin sa, dan da yawa basu sanshi ba sai a waya da kuma hoto. kwarya kwaryar liyafa aka had'a domin farinciki da murnan zuwan sa. har dare aka kai ana shagalin farincikin zuwansa. kafin aka watse kowa ya koma gida. washegari ya shirya yace zai fara ziyara domin hutun kwana 7 ya d'auka zai koma, ya ce zai fara da Abuja gurin kanwarsa Fatima wato Aunty, dan ita ce kanwarsa ta biyu, wacce take binsa Hajiya Zainab ita tana nan cikin Abuja take aure, kuma jiya da ita aka tare sa. tun a daren jiya ya shirya tafiyar in da aka sanar masa washegari karfe 9 jirgi zai tashi. bai b'ata lokaci ba ya isa airport kafin 9. karfe shad'aya da rabi suka sauka a Lagos. Tun da gari ya waye Aunty bata zauna ba, tayi nan tayi can dan shiryawa d'an'uwan nata tarba. Daddy da kansa ya tafi airport tarbansa da direban sa. Aunty tana jin isowar su ta fito da sauri cike da matukar son ganin d'an'uwan ta, kamar zatayi yaya dan farin cikin ganin sa. suka d'unguma suka shigo parlour'n ta Daddy yana ta zolayar ta wai murna ya hana ta zama, ita dai sai dariya take. nan da nan ta cike shi da kayan ciye-ciye da na sha. ta zauna bayan ya d'an tab'a abincin, suka soma hirar yaushe gamo har da Daddy. cikin hirar tasu Aunty ta ke cewa "Yaya Aliyu ya kamata kayi aure yanzu, ace tun bayan rasuwar Sheehrah shekara kusan goma sha takwas, ace bakayi aure ba har yanzu, idan baka sami balarabiyar data maka acan ba, to me zai hana kazo nan gida Nigeria ka auri 'yar kasar ka, zama haka ba mata bazai yi kyau da kai ba a matsayin da kake yanzu, ya kamata kafin ka tafi ka sami mata anan kayi aure." Daddy ya ce "Kwarai kuwa abun da yakamata ke nan, amma shekarun sun ja da yawa, wanda ya mutu ya musu sakanin mu da su addu'a da fatan muma Allah ya kyautata namu bayan nasu." ya ce "Insha'Allah yanzu kam zanyi aure, dama akwai kanwar Sheehra da mahaifin su ya bani, idan na koma za'ayi bikin insha'allah." Aunty da Daddy sukayi masa fatan alkhairi. Feeryal tana sashin su Miemie labari ya isar mata Yayan Ammie'n ta da yake kasar Lennon ya zo. suka d'unguma ita da Ameerah da Miemie da Sumayya suka taho sashin Aunty, Ammah ma ta biyo bayan su. Feeryal na sako kafar ta parlour'n Uncle Aliyu ya mike zumbur yana kallonta da furta "Wlh tsak kamar ita!." cikin rashin fahimta Aunty ta ce "Kamar wa Yaya Aliyu?." da sauri ya ce "Sheehra kamar Sheehra tamkar ita babu banbanci." sai kuma da sauri ya d'au laptop nasa daya zo da shi yana ajiye a kan hannun kujerar da yake kai. har hannunsa na rawa yashiga latsa laptop d'in hotuna suka bayyana ya dannan kan hoton wata kyakkyawar balarabi hoton ya mamaye fuskar laptop d'in. hoton ya nuna yana fad'in. "Ga ta nan Sheehra kamar ta." Daddy da Aunty har suna rige-rigen leka hoton. kyakkyawar mata mai tsananin kama da Feeryal kama sosai, sai dai ta d'an fita girma a yadda take a yanzu shekarun ta 18 na hoton kuma zata iya kaiwa 25. Ammah Miemie Ameerah Sumayya suma suka karaso da sauri suna kallon matar da take tamkar photocopy Feeryal. Daddy ya ce "Ikon Allah ka dubi wani irin tsananin kama, wa zai iya wannan in ba Allah ba." Feeryal ko hannu ta kai ta shafo fuskarta tana kallon mai kama da ita tsak. Uncle Aliyu ya kautar da wannan hoton yana nuna musu wasu hotunan nata, yana zuwa kan wani hoton jaririya da sauri Aunty ta ce "Dakata Yaya Aliyu wannan hoton akwai irin sa ina da irin sa." ta juya da sauri mai had'e da gudu ta shiga d'aki, ta shiga binciko ta in da ta saka kwandon da aka tsinci Feeryal ciki, wanda tayi masa kyakkyawar ajjiya. ta fito da sauri rike da kwandon da sauri ta aje kan kujera, ta shiga d'ago kayayyakin ciki wan da kayan da suka tsince ta da shi a jikin ta ne, da kuma sarka da abun hannun gold da hoton da taga irin sa cikin laptop nasa. ta d'ago hoton ta kalla, tare da kallon na cikin laptop d'in, da sauri ta mikawa Daddy tana fad'in "Daddy ka kalla ka gani wannan hoton ne." Daddy ya karb'i hoton yana qkallon su duka ba sai an fad'a ba hoto ne guda biyu iri d'aya. Uncle Aliyu kuwa ba takan hoton yake ba kwandon ya d'auka a hannunsa yana d'ago abun hannu da sarkar gold d'in da ke cikin kwandon "Lu'ulu'ul Fahsia!." Aunty Daddy da sauran mutanen parlour'n duk suka juyo inda ya ke. da sauri ya juyo yana kallon Feeryal ya yin da idanunsa suka ciko da kwalla. ya ce "Abun da ya taso da ni daga Lennon ke nan ganin tsananin kaman da suke yi, ranar da na fara ganin ta ta waya da kika had'a mu mu gaisa, a lokacin da kika ambaci sunan ta shi kad'ai sai da naji fad'uwar gaba, dana ganta kuwa zuciya kamar zata faso, lallai ke jinin masarautar Lennon ce FEERYAL SHEEHRA AL'AYZAAN tabbas ke d'iya ta ce, taho nan Feeryal Sheehra Al'Ayzaan......! Ameerah da Sumayya Miemie har suna rige rigen fita da gudu dan zuwa shaidawa sauran 'yan gidan abun da ke faruwa. ai kuwa suka d'ungumo dan zuwa ganin wanda yazo yake fad'in Feeryal 'yar sa ce. ba iya mamallakan gidan ba har da ma'aikatan gidan maza da mata. Abdulrahim da yake shirin fita a mota, Ajmaal ya shaida masa abin da ke faruwa, ya share maganar yayi kamar zai tafi, sai kuma ya kashe motar ya shigo sashin Aunty dai-dai san da Uncle Aliyu ya ke fad'in "Wannan lu'u'lu'u masarauta ne, duk wani jinin masarauta shine kad'ai ke da shi, wannan shine tambarin masarautar su, babu wani a fad'in duniyar nan da yake da irin sa, sabo da tambari ne da masarauta suke yin sa na shai dar da ke nuni da jinin masarauta, wannan shine lu'ulu'un masarautar Beirut, wan da yake mamalkin masarautar, da su kad'ai ke da irinsa, wanda yake haramun ne kera irin sa masarautar su ne kad'ai ke da ita, kamar dai yadda sauran masarautu ke da irin nasu suma, hakika wannan lu'lu'un Sheehra Al'Ayzaan ne data mallakawa d'iyarta Feeryal, wacce ta b'ace a lokacin da take da kwanaki goma a duniya." wasu hawaye suka zubo wa Uncle Aliyu ya kuma mika hannu yana fad'in "Taho gareni d'iyata mun rasaki a lokacin da muke farinciki da samin ki, sai gashi na kuma samin ki a lokacin da kad'aici ya zagaye rayuwa ta na rashin ki da mahaifiyar ki, da rashin ki ya haifar mata da bugun zuciya har ta kai ga rasa ranta." Feeryal ta soma d'ago kafarta tana takowa in da yake. Uncle Aliyu ya rungume ta yana hawaye da fad'in "Hakika ke jinina ne Feeryal d'iya ga Sheehra Al'Ayzaan 'yar sarkin Beirut babban birnin kasar Lebanon, ke ce muka rasa shekaru 18 baya, a ranar da kike da kwanaki goma da haihuwa, kina a kwance a kan gadon ki kina bacci, mu kuma muna parlour da mahaifiyarki, muka shigo muka tadda bakya nan, mukayi ta nima bamu same ki ba, abun al'ajabi abin da ya shigewa kowa duhu, ke da kike d'aki a kwance muka neme ki muka rasa, babu kuma wan da ya shigo gidan, dan gida ne mai matukar tsaro, kakanki mahaifin mahaifiyarki sarki Al'Ayzaan yasaka bincike mai tsanani, ciki da wajen garin sakamakon b'atar ki, amma ina ba'a sameki ba, bayan niman ki da mukayi muka rasa da kwanaki uku itama mahaifiyar ki Sheehra Al'Ayzaan, ta bar duniyar sabo da bugun zuciyar da ta samu sakamakon rasa ki, nayi kukan rashin ku nayi kukan rasa Sheehra data nuna min halacci duk da kasancewar ta d'iya ga sarki Al'Ayzaan sarkin larabawa na Beirut babban birnin kasar Lebanon, bata dubi kabila ko jinsi ba ko banbanci kasa ba, muka kulla soyayya a makaranta in da mahaifina ya kaini karatu kasarsu, soyayyar da take nuna min shi ya kaiga mahaifinta dattijon arziki bani ita a matsayin mata, shima bai nuna banbancin kasa ko kabila ba, amma ya ce da sharad'in zan zauna da ita a kasar su, bayan mun kammala karatun mu gwamnatin kasar ta bamu aiki da muke d'aukar albashi mai tsoka, da har ta kai mu gina manyan masana'antu masu reshe daban da ban a fad'in duniya, wanda yake mallaki na ni da ita, mai tambarin sunan mu. S.A (شهرا) (عَلِيّ) Wan da har a yau gwannatin kasar bata fasa biyan Sheehra Al'Ayzaan albashi ba, duk da bata raye, sannan iyayen ta basu yadda su karb'i ko sisi cikin kud'in albashin ta da kuma wanda masana'antun mu suke kawowa ba, kud'in albashin ta yana nan a ajiye a wani banki na kasar, duk wata nan ake tura mata albashin ta, masana'antun kuwa mahaifinta ya ce na rike duka basu karb'i ko d'aya daga ciki ba." Feeryal ta kifa kanta a kafad'ar Uncle Aliyu tana jin sanyi cikin ranta hawaye na gangara a fuskarta. ta mike ta dawo jikin Aunty ta rungume ta, tana murmushi hawaye na zuba a idanunta, Aunty bakin ta ya kasa rufuwa sabar farinciki. Uncle Aliyu ya dube su yana cewa "Ashe dama Fatima da kike gaya min kun tsinci yarinya a cikin ruwa ashe 'yar ki kika tsinta, ta ya akayi ita da take Lebanon me ya kawota Nigeria, kuma a cikin ruwa." da sauri ya daddana computer yana kiran wata lamba na kasar Lebanon. wata farar dattijuwar balarabiya mai matukar kama da Feeryal ta bayyana tare da yin sallama. Uncle Aliyu ya amsa sallamar yana gaisheta cikin harshen larafci, kana ya d'ago sarka da abun hannun nan ya nuna mata kafin ya yi magana ta rigashi magana cikin harshen larafci. "Lu'ulu'ul Fahsia lu'ulu'un masarautar Beirut, a kaf ahalin masarauta babu wanda nashi baya wajen sa, sai na Sheehra Al'Ayzaan, daya b'ace da jikata." Uncle Aliyu ya je ya kamo hannun Feeryal ya kawo ta gaban laptop d'in, dattijuwar tana ganin ta ta dafe kirkinta tare da fad'in "Lahaula walakuwwata'illabillah, idona ne ke gane min Sheehra ko kama ce, wani irin kama ne wannan irin na Sheehra, hakika mutuwa d'aya ce kuma idan anyi ta ba'a tab'a dawowa, na yadda Sheehra ta mutu shekaru masu dama, wannan ita kuma wace ce?." ya ce "Jikarki ce Feeryal gatanan cikin dangina su suka tsince ta, tsintuwa mai ban mamaki." ya bata labarin in da su Aunty suka tsinceta. dattijuwar ta fashe da kuka ta soma tafiya cikin sauri, ta bayyana cikin wani ramb'asheshen parlour, ba sai an fad'a ba kasan na masarauta ne irin na kasashen larabawa. tun kafin ta karasa take fad'in "Ya Al'Ayzaan ga jikarka Feeryal d'iya ga Sheehra." dattijon ya mike zumbur da jin abun da ta fad'a ta karaso da sauri ta mika masa wayar tana cewa "Feeryal ce tabbas ita ce." sarkin Beirut Al'Ayzaan ya kura mata ido yana kallonta zuciya da fuska taf da farinciki mai gauraye da al'ajabi. Uncle Aliyu ya d'ago gold d'in yana sakashi a hannun Feeryal. dattijon balaraben ya jinjina kai cike da kamala da dattako ya ce "Tabbas Feeryal Sheehra Al'Ayzaan ce wannan, lale marhaban jikata." larabawa maza da mata suka rika tuttud'owa suna zuwa bayan dattijon suna leka Feeryal, tun da sukaji dattijuwa ta ambaci sunan d'iyar 'yar'uwar su data rasu. 'yarta kuma ta b'ace. duk wan da yayi ido biyu da ita, cewa yake tabbas jinin su ce koda babu Lu'ulu'un masarautar su tare da ita, tabbas sunga Sheehra a jikinta, iya haka ma ya tabbasar musu ita d'in d'iyar 'yar'uwar su ce. suka rika d'aga mata hannu suna sanar mata da farincikin da sukayi na ganin ta. Feeryal dai sai murmushi take musu itama tana d'aga musu hannu, dan ba duka maganar nasu take fahimta ba tsinta-tsinta take jin larafcin wanda a islamiya aka koyar da ita. Sarki Al'Ayzaan ya yi wa su Aunty da Daddy godiya sosai da suka zame mata uwa da uba, batare da sanin wace ce itaba. ya ce ikon Allah ne ya jefo ta Nigeria, ta fad'a a hannun su mutanen kwarai, uwar da ta raine ta bata san cewa d'iyar d'an uwan ta ba ce ita. ya kuma bukaci Uncle Aliyu ya zo musu da ita, domin taga dangin mahaifiyar ta. kowa ya cika da mamaki da al'ajabi, Daddy bakin sa ya kasa rufuwa sai fad'in "Alhamdulillah Alhamdulillah." yake, Abdulrahim yana tsaye daga bakin kofa. Hajiya Mommy Mom Ammah da sauran mutane kowa na tsaye da d'in bin mamaki. Feeryal na tsaye sai gani akayi ta yanki jiki ta fad'i kasa. salati parkour'n ya d'auka har da su Sarki Al'Ayzaan da sauran mutanen da suke tare da shi, suke kallon abun da ke faruwa ta cikin waya. wani irin d'ago kafa ya yi ya karaso cikin parlour'n, yana isowa kanta da sauri cikin wata iriyar murya na maza ta ce "Aa Garkuwar god'iyar mu, mu ba macuta bane kuma bamuzo dan mu cutar da ita ba, hasali ma mune masu bata tsaro a lokacin da baka tare da ita Garkuwa, munzo ne don mu fayyace duhun da ya shigewa kowa cikin lamarin b'atar god'iyar mu a lokacin da take jaririya, sunana Waziri Kutup nine Wazirin Sarkin Aljanu." A wani karni shekaru masu tsawo alokacin da zalunci ya yawaita, baga bil'adama ba ga jinnu ba. ta ko wani fanni zalunci ya yi yawa, kwasam aka haifo shugaba Matip ya taso da farar zuciya, yaci burin gyara al'umman sa, ya yi yaki da karfin sa wajen ganin azzaluman aljanu da wad'an da suke baiwa jinsin bil'adama bokaye da matsafa sa'a, wajen yin bokanci da tsubbace-tsubbace masu surkulle da 'yan bori, ya rushe sansanin su da karfin izzarsa. yasa kowa ya rusuna bisa gwaiwowin sa, dan dolen su sukayi murabus da zaluncin da suke yi, cikin jinsin mutane da 'yan'uwan su aljanu. ya shafe babin azzalumai aka daina zalunci, ya zame mana sarki. tun daga lokacin adalci ya wanzu kwasam bayan shud'ewan wani lokaci. aka sami munafukin shaid'ani daga cikin masarautar ashe ya dad'e yana munafurtar sarki Matip, ya kafa sansanin sa a gefe batare da sanin sarki ba, ya jone da bil'adama bokaye da matsafa, suna zalunci a bayan fage. da labari ya zowa sarki Matip yasa aka hukuntashi sannan aka koreshi a fada, dama hukuncin duk wanda aka kama da laifin zalunci ke nan. yana barin fada ya je ya kafa sansanin sa in da ya rika jan ra'ayin wasu daga cikin mu duk suka tattara suka koma karkashin sa, kafin wani lokaci ya tattara kusan rabin fada da iya makircin sa, daga nan ya nad'a kansa a matsayin sarkin bakaken aljanu, ya fara wanzar da zalunci, cikin Aljanu da mutane, ya baiwa bokaye lasisin cin karen su ba babbaka zalinci ya wanzu. kafin wani lokaci yayi karfi fiye da sammani ya zamo shine mai fad'a aji, fadarsa tayi karfi fiye da tunani. a lokacin ya shirya yaki da sarki Matip ya shiga fadarsa da mayaka suka yake mu, aka karkashe da yawa daga cikin mu in da wasu kuma da yawa sukayi mubaya a suka koma bayansa, wasu kuma suka sami nasarar gudu subar gurin, daga nan ya shiga yakama sarki Matip da ni wazirinsa ya sa aka d'aure mu, ni aka jefani a kurkuku, Sarki Matip kuma akayi masa kejin karfe mai tsananin karfi, wanda in duniya zasu taru bazasu iya b'allashi ba, kejin da aka kerashi da manya-manyan matsafa aljanu da mutane aka tsafe kejin karfen, wanda bashi da makari sai abu guda, hawayen jaririya macen bil'adama 'yar baiwa mai idon ganin wasu jinsin da ba iya jinsin mutane ba, shine kad'ai makarin sa, da zai iya bud'e kejin karfen, sai idan jaririyar tayi kuka hawayen ta ya d'iga a jikin kejin daga nan kejin zai bud'e. aka d'auke sa aka jefashi a tsakiyar tekun Matip tsawon shekaru dari uku, Sarkin bakaken aljanu ya ke shinfid'a mulkinsa yadda yaga dama. sai da nayi shekara d'ari uku a kurkuku sannan aka sake ni a matsayin bawa, mai bautatawa fadar sarkin bakaken aljanu. kwasam wata rana ina cikin aiki a fad'ar na tsinci maganar bakaken aljanu da mabiyansa wanda suke kusa da shi sosai, da kuma bil'adama bokaye, suna cewa sunyi bincike sun gano an haifo irin yarinyar da zata iya kub'utar da Sarkin Aljani Matip, 'yar baiwa da Allah ya halitta mai iya ganin jinsin da ba nata ba kad'ai, suka kuma tabbatar da cewa sun gano kasar da aka haifeta, dan haka zasuje kasar domin bincikota, su kashe ta kafin ta zame musu matsala, dan sun san idan sarki Matip ya kub'uta bazai kyale su ba. Tun da naji labarin a ranar na zurfafa bincike har na gano a kasar Lebanon aka haifo ta, washegari aka tura dakarun bakaken aljanu domin su je su d'auko ta, ni na rigasu tafi. tun da aka gano na gudu a fadar aka tura dakaru nima na, akayi ta jefa kifiyar tauraru tana sukana, mutuwa ce kad'ai banyi ba amma nasha wuya sosai kafin na isa ga in da take, dan naci alwashin sai na kub'utar da ita daga zalincin su, sannan na kaita ta taimaki shugaban mu. na sauka a gidan su na d'auke ta tare da sarkar masarautar mahaifiyarta domin na tabbata komin daren dad'ewa zata had'u da danginta, ta sanadin lu'ulu'un masarautar su, na had'a da hoton ta na sakata a kwando na tafi da ita. ina fita na bayyana a babban tekun Bahar Rum. na tafi ta sama har na shigo kasar nan na sako ta a dai-dai tsakiyar tekun Matip, in da yake d'aure a karkashin tekun, ta isa kasan tekun taje ta ceto shugaban mu, shugaba bai barta ta halaka ba a lokacin data ceto shi, aka fito da ita sararin duniya." Sanda Waziri Kutup ya kawo nan Abdulrahim cikin b'acin rai ya damki wuyar ta yana fad'in "Da kun sa ta mutu fa! ina ruwan ta da lamarin ku ita tana mutum ku kuna aljanu, kuje ku magance lamarin ku mana!." Waziri Kurup ya yi dariya ya ce "Haba Garkuwa d'an sassauta rukon, da mun barta ai da dakarun sarkin bakaken Aljanu sunje sun kasheta, a cikin ruwan da muka barta tana yawo ai ba ita kad'ai bace a rike a hannun yaran mu take, bazasu bari komai ya same ta ba, duk da muna da tabbacin zata fuskanci kalubale a duniyar nan, dan munsan sarkin bakaken Aljanu bazai kyale ba, bamu barta ita kad'ai ba kullum a cikin bata tsaro muke, ko kuda bamu yadda ya sauka a kanta dan cutar da ita ba, kwasam binciken mu ya gano mana kai, ta hanyar jefa taurarun bincike, muka gano wasu tarukan baiwa a tare da kai, da tabbacin kaine Garkuwar ta har lokacin da ka bayyana a gareta, hakika kai Garkuwa ne a gareta tsaron ka a kanta yafi namu, domin kai d'in Garkuwa ne, kana da wasu sirrukan da kai kanka baka san kana da shi ba, kai d'in daban ne acikin mutane." Fuska ya murtuke ya ce "Babu ruwan ku da wannan ku kauce ku bamu guri, kar ka sake mu kara gamuwa." "A gafarce mu Garkuwa." tana fad'in haka ta sauke wasu tagwayen atishawa jikin ta ya sake. parkour'n ya kacame da hayaniya. acan fadar Sarki Al'Ayzaan kuwa da suke biye da wayar suna ganin komai ta cikin waya, Uncle Aliyu ya sanar musu abunda ya faru da harshen larafci, suma suka cika da al'ajabi.......! Rasheedat S Director Mommyn Twins ce🤙🏻 Kowa yacika da d'in bin al'ajabi. Allah ke nan buwayi gagara misali, su Hajiya jiki ya dad'a sanyi hakika sarki ya tabbata ga Allah. su Ameerah kowa sai ido wacce ake ta wa gori a baya ita ba kowa ba, sai gashi tayi musu fintinkau. jinin larabawa jinin sarauta uwa da uba hamshakan masu kud'i. Mommy ko sai sunkiyar da kai kunya ya dad'a lullub'e ta. kowa ya watse da al'ajabin abun. Tuni labari ya isarwa su Abban Abuja da Hajja Umma, Feeryal 'yar Uncle Aliyu ce, farincikin su bazai fad'uba. ashe jinin su ce ita shiyasa suke jin ta a cikin ransu. labari ya zaga dangin su gaba d'aya, sukayi murna sukayi farinciki mara misaltuwa. a ranar Uncle Aliyu ya koma Abuja wanda ya so tafiya da Feeryal a ranar Abuja sabo da su wuce Lebanon ya kaita wa dangin mahaifiyarta kamar yadda suka bukata. Daddy ya ce ya bari ta shirya tukun ana gobe zai koma zataje Abujan ta same shi sai su wuce. Ana gobe zata je Abuja, da daddare tana zaune tana kara bra cikin a kwatin ta, da Aunty ta ce ta kara kan wanda ta saka mata su ciki, dan Aunty'n ce da kanta ta shirya mata kayan. Abdulrahin ya shigo ya tako bakin gadon. yana isowa ya ture akwatin gefe ya zauna ya janyo ta jikinsa, ya saka hannu ya zagaye ta tare da sauke mata kiss a gefen wuya kana ya d'ago yana kallon cikin idon ta. "Kina shiri waya baki damar tafiya?." ya yi maganar idanunsa cikin nata. kasa tayi da idanunta tana turo lips d'in ta gaba, ta kuma sinkayo muryarsa "Idan kikayi wasa babu inda zakije." fuska ta kwab'e ta ce "Daddy ne fa ya ce naje." "Shi ke nan baza'a tambaye ni ba sai ayi ta yanke hukunci, to bazakije ba." da sauri ta d'ago ta kuma kwab'e fuska kamar zatayi kuka, tana kallon cikin idanunsa kamar yadda shima yake mata. a hankali ya matso da fuskarsa daf da nata ya d'aura lips d'in sa kan nata, ya cafke ya d'an tsotsa, lumshe idanunta tayi tare da kawar da fuskarta, ta kifa fuskar nata a kirjinsa tana matso kwalla. a hankali ya ciro kanta yana kallon kwayar idanunta da suke tsiyayar da kwalla, a ransa yake mamakin saurin kuka irin nata. a sannu ya kuma had'e bakin su yashiga tsotsar bakin ta. ya yin da ya tura hannunsa cikin rigar baccin jikinta yana matso ababen kirjinta. sai kuma ya zaro bakin sa da sauri ya zare rigar a jikinta, tana kokarin janyewa tuni ya kwantar da ita ya bi jikinta, ya shiga tsotsar ta. da zafi zafi yake shanye ababen kirjinta, ya d'ago ya na kokarin zare wandon jikin ta, da sauri ta rike hannunsa jiki a mace dan ya saukar mata da kasala, ta ce "Sahab kar ka cire." huci ya furzar tuno a in da suke, ya mike ya sauko a gadon yana rumtse idanunsa ya fice a d'akin. a bakin kofar d'akin sukayi kicib'us da Aunty da ke kokarin shiga d'akin, Aunty tayi baya da sauri, bata san yana ciki ba dan bataga shigarsa ba. ya sunkuyar da kai yana gaisheta, kana yasa kai ya shige yana kawar da kansa dan a fili ake hango yanayin da yake ciki. Aunty ta juya ta koma d'akin ta bata kuma shigowa d'akin Feeryal ba sai washegari. da safe Daddy ya kaita airport da kasan. Feeryal ta isa Abuja da wuri. a cike ta sami gidan da 'yan'uwa har da wanda bata tab'a sanin su ba. Maryam ma ta zo daga Ogun da d'anta. kamar yau suka fara sanin ta, wani sabon kauna da soyayya suka rika nuna mata. musamman Hajja Umma da Abba. kwana d'aya tayi a Abuja washegari, jirginsu ya d'aga ita da Uncle Aliyu zuwa Lebanon, tana like da mahaifin ta a jirgi ga sit d'in shi ga nata, duk da a baya bata tab'a jin maraicin uwa da uba ba, dan Daddy da Aunty sun maye mata gurbin su, amma sai gashi ta tsinci kanta cikin jin nutsuwa mai cike da tarin farincin kasantuwar ta da mahaifinta. haka Uncle Aliyu ko motsi tayi sai ya tambaye ta tana lafiya. Jerginsu na sauka a Beirut na kasar Lebanon, tun daga airport taga tsantsar tsagwaran kauna da sosayya, zuga guda 'yan taran su motoci sunfi goma. maza da mata rungumar Feeryal suke, kamar zasu had'iyeta, ganin ta ya tuna musu da 'yar'uwar su. wani gida ne da girman sa ya kai girma tsaruwa bazai fad'u ba, nan Feeryal ta tsinci kanta. suna shiga gidan wasu zugan suka kuma yiyowa kanta, kamar bazasu barta ta taka kasa ba tsabar kauna. wata dattijuwar mata ta fito tunda ga can take yi mata murmushi hawaye kuma na sauka a idanunta, ganin Feeryal ya tuna mata da d'iyarta Sheehra, itama Feeryal ta gane ta ta waya da ta ganta sanda Uncle Aliyu ya had'asu ta waya. ta taho ta rungume Feeryal tana mata maraba da zuwa tana murmushi gami da share hawaye. nan ta ruko hannunta ta jata sukayi ciki da ita. Uncle Aliyu yabi bayan su. wani babban kayataccen parlour suka bayyana cikin sa, bayan sun wuce wasu palukan sama da biyar. dattijo sarki Al'Ayzaan na ganin ta ya mike daga kan kujerar sa ya mika hannu yana cewa "Taho nan jikata lale marhaban da zuwa masarautar Beirut." cikin harshen larafci yake maganar. ta fahimci abun da yake nufi ta tafi izuwa gare shi, ya rungumeta yana fad'in "Sarki ya tabbata ga ubangijin halitta daya sanya kamannin Sheerah Al'Ayzaan a gare ki, hakiki muna farinciki da zuwan ki, nan gidan ki ne Feeryal Aliyu Sheehra Al'Ayzaan." Uncle Aliyu ya yi murmushi yana gaya mata abun da ya fad'a. Dattijon ya sake ta yana dafa kanta, tare da sanya mata albarka. yana jin ta a ransa sosai ya yi farincikin ganin ta matuka. Ranar Feeryal sai da taji a ranta ashe itama wata ce, dan kuwa taga kaunar da ya sata jin itama wata ce ashe. Nigeria Legos Mommy ce ta shigo parlour'n Daddy yana zaune yana duba wasu takardu. ta nimi guri ta zauna tayi masa barka da warhaka. ya amsa batare da ya janye idanunsa daga kallon takardun ba. Mommy ta d'an muskuta bakin ta na d'an motsi alamar magana ce d'auke da ita, ta ce "Alhaji dama magana nazo muyi akan batun Abdulrahim da Feeryal, na ce me zai hana a maida auren su idan ta dawo, kayi hakuri Alhaji ina mai kara baka hakuri amma wlh nayi nadama nayi danasa mara misaltuwa, sharrin shaid'an ne da Hajiya Karima." Daddy ya d'ago ya dube ta yana fad'in "Sabo da yanzu kinsan asalin ta shiyasa zakice a maida auren ta da d'anki ko." da sauri ta ce "Ba haka bane Alhaji wlh na jima da wannan abu a raina narasa ta ya zan tinkare ka da batun ne, bansan taya zaka fuskanci lamarin ba, amma Allah ne shaida wlh tun ranar dana gano gaskiya nayi nadamar abun da na aikata, wlh Alhaji nayi na dama." Mommy ta saka bakin mayafin ta tana share kwalla da gaske yake hango nadama tare da ita. Daddy ya girgiza kai sannan ya ce "Abdulrahim bai saki Feeryal ba, lokacin da kika matsa masa sai ya sake ta, ba saki ya rubuta cikin takardan ba kalmar hakuri ya rubuta ya mika mata." Mommy ta d'ago da sauri tana murmushi da fad'in "Allah na gode maka daka takaita yawan zunubaina." ta mike da sauri tana share hawayen fuskarta ta fice da sauri tayi sashin Hajiya. tana zuwa ta rungume Hajiya tana fad'in "Hajiya Abdulrahim bai saki Feeryal ba, ashe da na ce ya sake ta ba saki ya rubuta mata ba." Hajiya ta ce "Ah to madallah aikuwa dama ina shirin sa Abubakar ya kuma d'aura musu aure, ai ko fad'uwa tazo dai-dai da zama." Ajmaal Shamsuddin Zaraddin Faisal, Goggo Bishira Bilkisu Rahma da suke zaune, suna hira da Hajiya duk sukayi farinciki da jin labarin, Mommy baki ya kasa rufuwa kowa sai da yasan da labarin Abdulrahim bai saki Feeryal ba. ta kira 'yan Yelwa tarika sanar musu.. Lebanon Feeryal kwanan ta biyu a masarautar aka d'auke ta akayi ta zagawa da ita, ana nuna mata inda dangin mahaifiyar ta suke, duk in da sukaje kuwa sai sunyi kuka da farin ciki wai ta tuna musu da 'yar'uwar su Sheehra. haka zasuyi ta riritata kamar zasu goyata. A ranar da tayi kwana uku kuma Uncle Aliyu da kansa ya d'auke ta a mota, ya kai ta gidan da sukayi rayuwa da mahaifiyarta har da d'aki da gadon da aka d'auke ta akai, ya nuna mata hotunan sa da hamaifiyarta. Feeryal tasha kuka sosai dan taji kewar mahaifiyar tata. Suna dawowa cikin masarauta, Feeryal ta kule babban d'akin da a ka yi mata masauki, ta kira Aunty tana ganin ta taji kewar uwa daya baibaye ta ya gushe, tayi ta zuba mata shagwab'a kamar yadda ta saba, Aunty na biye mata. Aunty ta ce yaushe zata dawo dan tayi kewar ta Feeryal ta ce "Bari Uncle yazo na tambaye shi yaushe zai mai dani, d'azu ya ce min wai kakana ya ce sai nayi musu wata, nima ina so na dawo Ammie nayi kewar ki." Aunty ta rike baki ta ce "Baban naki ne Uncle." sai kuma tayi dari ta ce "Wata guda kuwa yakamata kiyi musu, suma suna bukatar ki a tare da su." hira sosai sukayi Aunty tana tambayar ta ya kasar yake, dan duk fitar da take kasashen waje bata tab'a zuwa kasar ba. daga bisani sukayi sallah. Ranar da Feeryal ta cika kwana biyar, aka fita da ita ganin kadarorin mahaifiyarta, da kamfanonin mahaifinta da mahaifiyar ta, sai yamma suka dawo gida. tana shiga parlour'n kakarta mace ta tadda mutane da yawa cikin parlour'n kamar ko da yaushe, tana kokarin karasowa cikin parlour'n tayi burki da mamaki take kallonsa, suna zaune da wani da akace mata d'an kawun ta ne shi, suna hira cikin harshen larabci, ga yadda suke hirar zaka fahimci ba sabon rana d'aya bane, sun jima da sanin juna. Duk suka d'ago suka kalleta. dattijiwa kakarta Ummuh da ke zaune a gefen su tayi mata alama da hannu ta karaso. a hankali take d'aga kafarta idanunsa a kanta har ta karaso gefen ta ta zauna. kakar nata take cewa "Munyi farincikin da shi ya kasance mijin ki, dan yaron kirkine shi abokin d'an 'uwan ki ne shi, tare suke aiki a can kasar Germany." Rubah dake gefen su take maida mata abun da take fad'a da turanci. shiru tayi batayi magana ba. zuwa can ta mike ta tafi masaukinta. Washegari tana fitowa ta hango shi shi da Uncle Aliyu, ta kauce bata bari sun had'a ido ba. san da ta shiga gaida sarki Al'Ayzaan, takuma ganin su tare. mamki take ganin yadda shi ya fita shiga da fita a cikin gidan. suna gama gaisawa ta koma. karfe goma da rabi dattijiwa kakarta Ummuh ta shigo ta ruko hannunta kamar kullum tun san da ta zo gidan, suka fito kan babban dinning mai zagaye da kujeru talatin, an jera abinci kala-kala kan dining d'in, jikoki da 'ya'ya sune zagaye da gurin, tun kafin ta karaso ta hangosa zaune shi da wannan d'an uwan nata abokin aikin sa, da wasu mazan suna zagaye da shi suna ta yi masa magana da harshen larabci, ga takardu a gaban sa da alama dai hannu yake saka musu cikin takardun. a sannu ta karaso suka rika mikewa suna rumgumar ta, kamar yadda larabawa suka saba wajen gaida d'an uwan su, har da mazan gurin. fuska ya d'aure yana aika mata wani kallo. ta kawar da kanta kusa da Rubah ta zauna aka zubo mata abinci kala-kal, batawa ni ci abincin kirki ba dan dama ita ba ma'abociyar cin abinci bane, sannan bata saba da cin kalar abincinsu ba, abun da zata iya ne ta d'an tab'a, ta tsulale ta bar gurin, dan kallon da yake ta jefa mata ya hanata nutsuwa. Da rana suna zaune da 'yammatan gidan, dattijiwa kakarta Ummuh tazo ta ruko hannunta suka tafi parlour'n Al'Ayzaan. anan suka tadda mahaifinta zaune. kakar nata ya dafa kansa yana sanya mata albarka, kana ta nimi guri ta zauna. ya dube ta da kulawa ya na cewa "Yake jikata ki shirya gobe zaki koma da mijinki, zai kuma dawo mana da ke bayan wani lokaci." Feeryal ta d'ago da sauri dan ta ji wani abun da ya fad'a. Uncle Aliyu ya ce "Gobe idan Allah ya kaimu zaki koma da mijin ki, idan an kwana biyu zai dawo da ke ki kuma ganin danginki." Feeryal ta sunkuyar da kai tana tankwashe 'yan yatsun ta, ko ba'a fad'a ba tasan shirin nan na Sahab ne. Goma na arziki suka had'a mata in da aka mallaka mata dukiyar mahaifiyarta. akace idan suka dawo Nigeria za'a transfer dukiyar ta dake aje a banki zuwa bankin Nigeria. Ummuh ta bata wani sarkar gold ta ce ta kaiwa Ammien ta. motoci goma na masarauta suka fito rako su airport. tana rike a hannun dattijuwa kakarta Ummuh ta bud'e motar da yake ciki shi kad'ai ne a baya sai direba ta ce ta shiga, ta shiga ta zauna Ummuh tayi musu fatan isa gida lafiya, yana amsa mata da larafci. Ummuh ta share kwalla dan ba shakka bataji dad'in rabuwar su ba. motocin sukayi layin fita suna haurawa titi ya juyo inda take, ya janyo ta jikinsa cikin yin kasa da murya ya ce "Kar na sake ganin kin tsaya wani kato ya rungume ki." da sauri ta d'ago ta kalle shi ya jinjina mata kai alamun tabbar wa. kasa tayi da idanunta bata ce ko mai ba, yana rungume da ita har suka isa airport. ai kuwa da suka sauka ana ta rungumar juna na bankwana duk namijin da zai rungume ta sai ta matsa ta bishi da murmushi, ji tayi an sakalo ta ta gefe ta juya da sauri shine ya rungume ta ta gefe a haka suka shiga jirgi. Karfe 6 na yamma suka iso Nigeria. sai da suka sauka ya kira Ajmaal ya ce ya zo airport da mota. Ajmaal na kokarin fita da d'aya daga cikin motar Abdulrahim d'in, Daddy ya tsare shi ya ce "Ina zakaje da motar nashi, wai ina shi Abdulrahim d'in ne, yau kwana biyu ke nan ban sashi a idona ba, ko yana wani aikin ne a asibiti?." Ajmaal ya ce "Nima tun shekaran jiya dana ganshi ban kara ganin sa ba, yanzun nan ya kira ni ya ce nazo da mota airport, inaga ya d'anyi tafiya ne." Daddy ya ce "Jeka ka d'auko shi." Ajmaal ya ja motar ya fita. Ko da ya isa airport d'in yayi mamakim ganin sa da Feeryal, wan da yaji ance sai tayi wata kafin ta dawo wato shine yaje ya d'auko ta ya dawo da ita. Ajmaal ya yi murmushi yana girgiza kai. ya sauka ya bud'e musu motar yana yi musu barka da hanya, kana ya d'auki kayan su ya sa a bayan but. ya shiga ya jasu suka nufi AA FIYA STREET. Aunty na zaune sai ganin ta tayi, mamaki ya cika ta tace daga sama ko kasa, sai kuma ta rungume ta tana yi mata oyoyo. "Feeryal wani irin dawowa ne wannan babu sanarwa, ya akayi haka, ko Yaya Aliyu fa bai sanar min da dawowar naki ba, ke da zakiyi wata guda sati d'aya kuma sai ki dawo." "Ammie nima bansan ya akayi ba Uncle da tsohon nan suka ce wai nabi Sahab mu dawo, in an kwana biyu zai kuma mai dani." Aunty ta rike hab'a da mamaki tana murmushi. muryar Daddy suka jiyo "Au shi Abdulrahim d'in dama can Lebanon d'in ya tafi, shi yasa kwana biyu ban ganshi ba ashe yaje d'auko ki ne, ina ruwan sa ga yadda akayi zakije ki zaga cikin 'yan'uwa shi ne shi zai je ya rushe shirin, zai gamu da ni kuwa." Feeryal ta zame a jikin Aunty tana gaida Daddy. Aunty ta ce ta shiga ciki ta wasa ruwa ta rage gajiya. Feeryal na shiga d'aki, Aunty ta dubi Daddy tana cewa "Daddy dama fa ba'ayi shawari da shi wajen tafiyar nata ba, yakamata kuma aji ta bakin sa kafin tafiyar nan." Daddy ya ce "Dan ba'aji ta bakin sa ba, shi ne zai bita har wani kasa yaje ya d'auko ta, shekara 18 sukayi suna kewar ta da mahaifiyar ta, shine bazai iya hakuri ya bar musu ita na wata d'aya kacal ba, sabo da rashin hankali." Aunty tayi murmushi tana cewa "Uhum Daddy ai gado ya yi, baka tab'a barina nayi sati a gida ba, tun da nazo gidan nan, in na jima nayi kwana uku, duk hidimar da ake kuwa." Daddy ya yi karamar dariya yana fad'in "Nashi gajen hakurin ai ya yi yawa, ya kamata ya barta tukun suma suma bukatar ta." Aunty dai murmushi tayi dan tasan yana bukatar matarsa. A waje suka had'u da Daddy yana kokarin wucewa side nashi. Daddy ya dube sa yana cewa "Ka kyauta da ka je ka dawo da ita." yad'an sosa bayan keyar sa, yana gaida Daddy. Daddy ya amsa yana wucewa. A ranar da suka dawo da daddare karfe 8, Ajmaal ya shigo sashin Aunty suna zaune a parlour da Feeryal. ya gaida Aunty Feeryal kuma ta gaishe shi, ya amsa yana yi mata murmushi sannan ya ce "Aunty wai inji Ya Abdulrahim a bashi sudan tea." Aunty ta ce "Babu a kasa amma bari a girka." tana mikewa kira na shigowa wayar Ajmaal ya d'aga ya kai kunnen sa sai yace "To Daddy." ya sauke wayar yana cewa "Daddy na kira na bari na je na dawo kafin an gama." ya juya da sauri ya fita. Har Aunty ta gama Ajmaal bai dawo ba, sai can ya kirata a waya ya ce "Aunty naje wa Daddy aika ne, dan Allah ki bawa wani ya kai masa." Aunty ta ce "Tom bari a ba wani ya kai masa." Aunty ta dubi Feeryal da ke zaune tana game a wayarta ta ce "Feeryal je ki sa mayafin ki ki kaiwa Abdulrahim tea d'in nan." ido ta waro ta ce "Ammie akwai mage a hanya." "Babu mage yana sashin Hajiya, har ki tafi ki dawo bazaki gansa ba." ta mike ta shiga d'aki ta fito da hijabi a jikinta. tana kwab'e fuska da tsoro ta ce "Ammie bazanga magen ba ko?." Aunty ta ce "Bazaki ganshi ba Feeryal, ki sa a ranki bazaki gansa ba." ta gyad'a kai ta karb'i flas d'in ta fita. a can farfajiyar gidan ta had'u da Shamsuddin, ganin yadda take ta waige-waige ya ce "Lafiya Feeryal ina zuwa da daddaren nan?." ya kalli abun da ke rike a hannunta ya na kuma fad'in "Ko zaki kaiwa Ya Abdulrahim ne." da sauri ta gyad'a kai ta ce "Eh kuma akwai mage a hanya." ya yi murmushi ganin yadda tsoro ke d'awainiya da ita ya ce "To kawo na kai masa." ai ko ta mika masa da sauri ta juya ta koma. tana shiga Aunty ta ce "Wai har kin kai masa?." marairaice fuska ta yi ta ce "Ai naji kukan mage." "Au da kikaji kukan mage sai kika aje tea d'in a ina." "Na bawa Ya Shamsuddin ya kai masa." tayi maganar tana kwanciya kan kujerar da Aunty ke kai tayi pillow da kafar ta.. Washegari da misalin karfe 7 na safe, Aunty na kitchen tana had'a breakfast. kiran Abdulrahim ya shigo wayarta. ta d'aga da sallama ya amsa sallamar tare da gaishe ta ya d'aura da fad'in "Aunty ko zan sami sudan tea?." ta ce "Eh bari a kawo maka." fita tayi ta shiga d'akin Feeryal ta tashe ta a bacci, Feeryal ta tashe tana mussuke ido. Aunty ta ce "Tashi ki kai masa breakfast zai tafi asibiti, yi sauri ki fito kafin na gama had'a masa." Aunty ta fita ita kuma ta mike ta shige bathroom. sai da tayi brush tayi wanka sannan ta fito. ta zauna gaban mirror ta shafa mai da turare masu sanyin kamshi, sannan taje ta ciro pant da dogon riga normal riga mara nauyi, tasa pant d'in sannan ta zura rigar, batare da ta sa bra ba, ta d'au hijabi har kasa ta zura, ta fito kuwa dai-dai san da Aunty ta fito daga kitchen rike da basket data shirya masa breakfast ciki, ta mika mata tana cewa "Yanzu kam dai ba kule a hanya maza ki kai masa." ta karb'a tayi waje. A hankali take tafiya har ta isa bakin get na side d'in sa. tayi knocking mai gadin get d'in ya bud'e mata. ya shiga gaisheta cike da girmamawa. ta wuce ciki tana bin sashin da kallo tun da ta barshi sai yau ta kuma saka kafarta cikin sa. gefen sa ta nufa ta isa bakin kofar parlour'n sa tayi knocking sannan ta murd'a handle ta tura ta shiga, d'auke da tsiririn sallama a bakin ta. yana zaune a saman kujera da laptop a gabansa, yana sanye da gajeren wando da singlet. tun da ya d'ago ya zuba mata ido har ta karaso bai d'auke idanunsa a kanta ba. a kasa a gefen sa ta aje basket d'in. a hankali cikin tsiroriyar muryarta mai sanyi ta ce "Inakwana." zaman sa ya gyara tare da mika hannu ya janyo ta, ya yi mata masauki kan cinyarsa. ya zare hijabin jikinta yana cewa "Wato jiya baza ki iya kawo min ba sai dai ki ba wani ya kawo min tea d'in ko." fuska ta kwab'e ta ce "Ai akwai mage ne a hanya." ya ce "Okay to ai yanzu ma akwai magen a nan." wani irin zabura tayi, ta shige jikinsa ta kankame shi tana b'oye fuskarta a kirkin sa. lumshe ido ya yi yana sauraran yadda take dad'a shigewa jikinsa, nonowan ta da bata sa musu bra ba, suna gogor sa. ya sa hannu yana kokarin ciroto ta dad'a kankame shi cikin muryar tsoro sosai take cewa "Sahab dan Allah ka kore shi ka ce ya tafi." mikewa ya yi da ita a jikinsa, ta dad'a kankame shi kamar zatayi kuka ta ke fad'in "Sahab kar ka barshi ya zo kusa da ni, kar ya tab'a min jiki, bana so." ta rirrike shi da karfe. ya nufi stairs ya haura sama da ita. bedroom d'in sa ya shige da ita, ya dire ta a bakin gadon sa. da sauri ta mike ta fad'a jikinsa tana shirin fashewa da kuka "Sahab kar ka bari ya tab'a ni." d'aukar ta ya yi ya haye gadon da ita, tana kankame da shi. ya tallafo kanta ya had'e bakinsu, tsoro ya sata dad'a manna bakin ta da nashi. hakan ba karamin dama ya bashi wajen kara kaimi kan shan bakin ta da yake ba. ya zaro bakin sa da d'an sauri ya zare rigar jikinta. shima ya zare singlet d'in jikinsa. komawa jikinsa tayi da sauri ta shige jikinsa, tana kuma kankame shi. wani irin numfashe ya sauke sakamakon had'e jikin su da tayi. ya manna bakin sa a gefen wuyanta, yana latsar sa har zuwa cikin kunnen ta ya zura harshensa ciki yana juya harshen cikin wani irin salo. hannayen sa kuma duka biyu suna bayanta yana shafa bayan nata. a hankali Feeryal take sauke numfashi, tsoron yana fita a hankali. kasala kuma ya maye gurbin tsoro. ya ciro ta ya kwantar da ita ya bi jikinta, ya soma latsar nonuwan ta, nan ya shiga bata zazzafar tsotsa. ya d'ago idanunsa sun canza kala, ya tafi kasa da sauri har hannunsa na rawa ya zare pant nata, sai da ya shanye pussy ta sosai. sannan ya d'ago ya zare gajeren wandon jikinsa, duk da ya kashe mata jiki sosai ya saka mata kasala, bai hanata tsorata da ganin abun da yake shirin aikata mata ba. da sauri ta mike zaune murya na rawa ta ce "Aa Sahab kar kayi." tayi maganar tana girgiza masa kai. huci ya furzar yana kallon ta da idanunsa da suka sauya kala, ya rukota murya can kasa ya ce "Zo kiji yanzu ba zafi." da sauri ta ce "Allah akwai zafi ni kam bana so, ni dai zan tafi." tayi rau-rau da ido hawaye na shirin sauka. ido yakuma tsura mata sannan ya ce "Kina so ki tafi akwai mage a parlour fa, yan zu idan na kirasa zai zo nan." wani irin zabura tayi ta rungume shi tana cewa "Aa dan Allah Sahab kar ka kirashi." gaba d'aya ta rud'e tana kankame shi sosai. bakinsa ya kawo saitin kunnenta a hankali ya furta "In bakya so ya zo to ki tsaya, ki natsu cip, nayi bazakiji zafi ba." kai ta gyad'a da sauri ta ce "To ka rage girman sa, Allah akwai zafi." gira ya d'aga da mamaki sannan ya ce "Taya za'a rage girman sa?." da sauri ta ce "Ai kai likita ne kasan yadda zakayi ka rage girman sa, yana da zafi sosai." d'an shiru ya yi yana mamakin maganar nata, taya za'ayi ya rage girman dick nasa. sai kuma ya tsinci kansa da yin murmushin gefen baki. ya ce "Okay a rage girman sa shine damuwar ki?." da sauri ta gyad'a kai. ya ce "To bari na rage yanzu." ya curota a jikinsa ya d'au gajeren wandon sa ya saka ganin yadda take rufe ido bata son kallon abar tasa mai razanata. ya sauka a gadon ya ja drower ya d'au allura. tana ganin ya d'au allura ta kuma zabura tana ja da baya, ya hayo gadon, ta kuma matsawa can tana fad'in "Aa kar kamin allura dan Allah." aje allurar ya yi a gefe ya janyo ta yana cewa "No ba allura zan miki ba, ba kince a rage girman sa ba shine zan rage da allurar." kai ta shiga gyad'awa tana kallon allurar a tsorace. ya kwantar da ita jikinta na rawa, ya d'au allurar yana cewa "Okay to rufa idanunki, ko zakiga yadda zan rage d'in?." kai ta girgiza aiko da sauri ta rufe idanunta gamgam. allurar ya wurga gefe yana kallon yadda ta kulle ido gam. ya zare gajeren wandon yana bud'a kafafunta ganin tana kakkame jikinta, ya ce "Na rage ina so naga hanyar ce zai d'auke sa a yadda yake ko sai na dad'a ragewa, ko zaki bud'e idanunki ki gani." kai ta girgiza da sauri, tana juya kanta gefe. ya bud'a kafafun ta sosai yana karewa hole ta kallo, kankanuwar hanya da ko yasa bazaka sammaci wucewar sa ba. ido ya lumshe ya bi jikinta, ya cafke lips d'in ta yana tsotsa da zafizafi, ya dannan yana kokarin wucewa. ido ta rumtse da karfi ta ce "Wash ayyshhh Sahaaaab bai ragu ba ka kara ragewa.......! Ina ta sauri ban samu nayi editing ba sai a karanta da hakuri. "Oh yeah! I'll do a sweet sex Beauty bazan miki mai zafi ba." kankame shi tayi tana matse ido "Akwai zafi Allah Sahab akwai zafi." "Ohh sorry Beauty." ya tafi gaba d'aya ya shige jikinta. tuni Feeryal ta kece ta kuka. shiko yana ta zuba santi da sambatu. sai 12 ya yi relax ya d'auke ta ya je ya gasa ta da ruwan zafi bayan sunyi wanka sukayi al'wala ya fito d'auke da ita. tana ta matse ido da tura baki, tana fushi wai ta ce ya rage girmansa bai rage da yawa ba, sai ma ji tayi kamar na yau yafi na sauran lokutan da ta tab'a jin sa. breakfast d'in da ta zo da shi ya sauko kasa ya d'auko musu, tea kad'ai ta sha tana ta masar kwalla, ya janyo ta jikinsa ya rungume ta sam duk sukayi shiru suna saurarar bugun zuciyoyin su. har lokacin bata fasa matsar kwalla ba, shi ko ya rasa ina zai sata sai lallab'ata yake, har da mata alkawari wai a gaban ta anjima zai rege girman dick d'in nashi tana gani. a gida yaja musu sallar azahar yau kam bai sami zuwa masallaci ba. suna idarwa ta mike tana kwab'e fuska, ganin shirin tafiya ta ke ya ruko ta ya rungumo ta a jikinsa. ya ce "Ina zaki kuma?." fuska ta kwab'e ta ce "Ni zan tafi ne." fuskarta ya leko ya ce "Ban amince ba kiyi zaman ki a nan, babu in da zaki kuma zuwa." baki ta bud'e zatayi magana ya yi saurin cewa "No Beauty kar ki ce komai." nerkewa tayi a jikinsa tana matsar kwalla murya can kasa tana turo lips gaba ta ce "Ammie fa cewa tayi nakai yanzu na dawo." "Beauty ki bar maganar nan, zo muje a rage girman abun nan kina gani." da sauri ta ce "Aa ni kam a'a." cak ya yi kan gado da ita daga nan zancen ta sauya. Aunty ta yi ta zuba idon ganin dawowar ta amma shiru har dare. ta had'a abinci a basket ta baiwa Baba Rabi ta kai musu side d'in Abdulrahim d'in. washegari tana gama breakfast ta had'a musu a babban basket, abinci kala hud'u da sudan tea a babban flas, ta bawa Baba Rabi ta kai musu. Daddy na zaune yana breakfast ya dubi Aunty ya na cewa "Ni tun jiya banga Feeryal ta fito ba, ko lafiya kuwa taso ta tazo ta breakfast." Aunty ta ce "Uhum Daddy ai na gaya maka wlh Abdulrahim yana bukatar matarsa, kar a shiga hakkin sa da yawa, ai kuwa gashi tun jiya da safe daga kai masa sudan tea ya rike ta har yau." Daddy ya ce "Au tura masa ita kika yi, bayan bai zo ya yi bikon ba." "Tura masa ita kuma Daddy tea ta kai masa fa." "Tura masa ita mana da wani kika ai ka ba ita ba, ai da bai sami damar riketa ya hanata dawowa ba, duk wani abin sa fa sai ya durkusa ya nimi alfarman a maida masa ita, amma zamu had'u da shi." Aunty batace komai ba tana kunshe murmushin ta, kokari kam ai ya yi niman alfarma ya wuce tattaki da ya yi har zuwa Lebanon sabo da ita. Kwana uku yana cin amarcin sa, ko masallaci baya samin zuwa dan kafin ya an kara, lokacin sallah ta goce sai dai ya jasu sallah a bedroom. Aunty ke aiko musu da abinci kullum safe da yamma. ta had'a mata kananun kaya cikin akwati ta bawa Baba Rabi ta kai mata, a parlour'n sa na kasa ta aje kamar kullum, a nan take aje duk abun da ta kawo musu idan ya sauko ya d'auka ya haura musu da shi. yau ya sami fita sallar asuba bai makara ba, Daddy yana ta lura da shi yana ta kakkaucewa sabo da karsu had'e. Daddy ya riga shi fita ya tafi can farfajiyar gidan ya tsaya. yana shiga bai an kara ba yaga Daddy, kamar ya koma ba hali ya karaso ya d'an ritsina yana gaishe shi, bayan Daddy ya amsa ya ce "Je ka dawo da ita waya ce ka riketa a gurin ka." kai ya sunkuyar Daddy ya ce "Tashi maza kaje ka sata ta dawo sashin mamarta, ai ba'a baka ita ba ka rike ta, kazo kayi biko tukun a baka ita, hakan ma sai an duba yuwuwar sa." da sauri ya d'ago ya dubi Daddy sai kuma ya sunkuyar da kai. "Je ka turo ta tukun kozo kayi biko." Daddy ya kuma fad'a yana kokarin tafiya. sumar kansa ya shafa zuwa bayan keyar sa, sannan ya ce "Ayi hakuri Daddy." Daddy ya ce "Kazo ka same ni a parlour na ba a nan ba." har ya juya zai wuce ya ce "Kaje kuzo ta reda ita." Daddy ya wuce sashin sa shi kuma ya taka izuwa nashi sashin. Tana zaune a kan sallaya ta idar da sallah kenan tana azqar, tana lullumshe ido, dan daren jiya bai barta tayi baccin kirki ba. hannunta ya ruko ya mikar da ita, ya ce "Muje mu gai da Daddy." yana rike da hannunta har sashin Daddy. a parlour suka same shi suka zauna kasan carpet. Feeryal ta gaishe shi kanta a kasa. Daddy ya amsa cike da kulawa, sannan ya yi gyaran murya ya soma yi musu nasiha da jan hankali sosai daga bisani ya yi musu fatan alkhairi da zaman lafiya mai d'aure wa, ya ce su tashi su tafi Allah ya yi musu albarka. shi ya fara mikewa dan gani yake kamar zai ce ya barta shi ya tafi. Daddy na lura da shi ya yi murmushi, tabbacin sa na yanzu a kan iya riketa yafi na da, dan yanzu ya lura da zazzafar kauna da soyayyar da yake mata, wan da ya adana shi a can kasan ransa. Feeryal ta mike a hankali sukayi masa godiya suka tafi. a hanya da taga zasu wuce sashin Aunty ce ita sam sai taje gun Ammie'n ta. ya yi shiru yana kallon ta sai kuma ya ce ta je. ai kuwa da sauri ta shige sashin, tana shiga ko minti biyu batayi da zama ba, Aunty ta ce ta tashi ta tafi ta gode da gaisuwa, anjima ma za'a kawo mata kayan ta. Feeryal kamar zatayi kuka. Yana zaune a parlour ta shigo tana tura baki, yana ganin ta ya mike ya ruko ta, ya zaunar da ita a gefensa. breakfast d'in da Aunty ta aiko musu da shi ya zuba musu, yasata dole sai taci wani abu yau ba cake da yogurt ba. Aunty takira Ammah da Goggo Bishira, sukaje suka gyara mata gefen ta, dan sabbin kaya aka zuba mata su aka fita da wad'an can. Mommy tayi farinciki da ta sami labarin Feeryal ta koma ta sami nutsuwa. Duk da an sa mata kaya a gefen ta bai barta ta koma gefen ta ba, hatta kayan sawar ta ma wasu suna cikin wardrobe d'in sa. sai da ya shari sati guda a gida kafin ya fara fita asibiti. a d'an wannan sai kon kuwa sai da ya tabbatar da ya sabar mata da shi, ta soma sakin jiki da shi. sai dai fa har yau tana jin zafin lamarin. Aunty ta daina kawo musu abinci ta ce ta shiga kitchen da kanta ta girka musu, a kitchen d'in gefen sa takeyi musu girki. Yau da wuri tagama ai ki ta shirya shi kan dinning, ta haura bedroom d'in sa ta gyara ta fito ta sauko, tabi ta hanyar da zai kaita gefenta ta shige bedroom d'in ta, tana shiga bathroom taji shigowar motar sa, tayi wanka ta fito, tana zaune gaban mirror ya shigo. yana sanye da wando 3qrt da singlet. ya tako ya zo ya rungume ta ta baya, kiss ya manna mata a gefen wuya yana kallon fuskarta ta cikin mirror. a hankali cikin siririyar muryarta mai sanyi ta ce "Barka da dawowa." ido ya lumshe yana bud'e su a kanta kana ya kama towel d'in jikin ta ya kunce, ido ya tsurawa ababen kirjinta ta cikin mirror, ya kai hannunsa ya cafko su, yana matse su ya yin da yake hango su ta cikin mirror. fuska ta kwab'e yanayin sa ya sansar mata da abun da yake bukata. "Sahab barni sanyi nake ji zansa kaya." tayi maganar tana kokarin janye hannunsa daga kan nonuwanta. a hankali ya furta "Okay muke na baki d'umi." sai kawai ya d'aga ta cak ya kaita kan gado, yabi jikinta. "Sahab ka bari kaya zan saka kawai." bakinsu ya had'e, sosai yake totsar ta ta ko ina kamar zai cinyeta da baki, ya d'ago idanunsa sunyi ja. tuni ya cire kayan jikin sa. fuska ta kwab'e duk da ya kashe mata jiki. ya kwanta gefen ta ya d'ago ta ya d'aura kansa zellewa take kokarin yi ya riketa da kyau. "Stop Beauty ke zakiyi da kanki bazakiji zafi ba." ya yi maganar yana had'e kugunsu. "Oh yeah! kinji ba zafi ko, fad'a min kina jin dad'in hakan." ido ta rumtse da karfi tana kunyar saka nata idon cikin nashi kamar yadda shi yake yi. "Fad'a min Beauty kina jin dad'in haka." ya yi maganar cikin wani irin voice, mai nuni da zallar jin dad'i da fita hayyaci. ido ta kuma rumtsewa, ta daure duk da tana jin zafi, sai dai ta gaji a yadda suke d'in. ta sulale a kansa tana cewa "Sahab na gaji." tuni ya juya ta kasa ya ci gaba da bata wuta. sai da ya koshi kafin ya kyale ta. sun fito daga wanka tana ta mammatse ido, tana zillewa gefe. rukota ya yi ta zille gefe, ido ya d'an tsura mata sai kuma da sauri ya d'ago ta cak ya d'aurata a kan gado. da sauri ta yunkura zata ta shi, ya yi saurin mai da ita yaja towel d'in jikinta kasa yana kurewa nonuwan ta kallo. "Allah Sahab na gaji ka barni, ni dai akwai zafi har yanzu." tayi maganar tana yunkurin tashi. da sauri ya ce "Tsaya beauty babu abun da zan miki, tsaya mugani." ya kamo nonon ta d'aya yana kallon nipple d'in sa. sai kuma taga ya saki murmushi irin wan da da wuya ka gansa a kan fuskarsa. ya rungume ta yana manna mata kiss a goshi. a hanka ya furta mata a kunne "Taso ki sa kaya muje asibiti." ido ta waro da tsoro ta ce "Me zamuyi?." "Muga kwanakin baby'n." ya yi maganar yana shafa cikin ta da yake a shafe. da sauri ta kalle shi shima ita yake aikawa wa wata zazzafa kallo. Shi ya saka mata kayan da kansa ya rukota suka je gefen sa yasaka nashi kayan, sannan ya d'au makullin mota suka fita. janyo ta ya yi jikinsa yana driving tana kwance a gefen jikinsa. a haka suka isa AA FIYA HOSPITAL. suka fito a mota yana rike da hannunta suka shiga cikin asibitin. da Nurse Samira suka fara had'u, dan da taga shigowar motarsa sai ta tafito daga office d'in su da sauri, tana karairaya. ganin sa rike da Feeryal a gefen sa, sai tayi burki zuciya na suya. ganin wanda ke gefen nasa kyakkyawa ajin karshe, har sai da ta rainawa kanta, yana da wannan ina zai kula wata. ta kakalo murmushin yake ta ce "Good afternoon sir." Dr Imran ne ya fito daga office nashi ya washe baki yana fad'in "Barka dai Madam kin rike mana Dr a gida kin hanashi fita a kan lokaci, AA tom sai a shiga office dama akwai patient a kasa." Abdulrahim ya harare shi, ita dai murmushi tayi tana yin kasa da kanta. ya ja ta suka shige office d'in sa. suna shiga ya bud'e wani d'an ma dai-dai cin wardrobe dake cikin office d'in, ya d'auko bedsheet mai kyau da tsafta ya shinfid'a kan zanin gadon da ke kan gadon office d'in, sannan ya d'aga ta cak ya d'aura kan gadon, ya kwantar da ita. fuska ra kwab'e ta ce "Sahab kar kayi min allura fa." kai ya jinjina yana jan rigarta sama ya ce "No bazan miki allura ba, kisa idon ki a nan." ya nuna mata cikin computer. dayake saitawa ya d'aura scanner a kasan mararta yana d'an yawo da shi a kasan marar nata. ajiyan zuciya ya sauke mai had'e da murmushi, ya nuna computer ya kawo bakin sa saitin kunnen ta ya rad'a mata. "Kina kallon baby'n Sahab da Beauty 1mon 2 weeks, baby bai san zafi ba tun san da kike raki ya shige abinsa, wayshh Sahab a kwai zafi." ya karashe maganar da kwaikwayar muryar ta. ido ta rufe da karfi wato Sahab haka ya iya zolaya shima, kamar ba shi ba idan ka ganshi zakace babu magana bakin wannan, dan a fuskarsa kad'ai ka kalla zaka cire rai da samun magana cikin bakinsa. idan yana mata wasu abubuwan takan sha mamakin sa, a d'an zaman su ta fahimci mutum ne mai mugun saukin kai sam baya son hayaniya magana kuma bata dame sa ba, baya dogon magana amma da ita yakan yi magana mai tsowo. kafa ta shiga shurewa da shagwab'a. ya d'agota ya rungume yana manna mata kiss, ya yin da yake dad'a jinta sosai cikin zuciyarta. Dr Imran ya yi knocking sai da ya gyara mata jikinta ya rufa mata mayafi, kafin ya ce ya shigo. Dr Imran na shiga idanunsa ya sauka kan computer. baki ya washe yana cewa "Wow! gaskiya mutumina kai d'in bana wasa bane, wani babyn ka samo mana, Allah ya raba lafiya, to bari nayi sauri na sanar a gida a bani tukuici." Abdulrahim ya harare shi. ya kamo hannunta ya saukar da ita. suka nufi kofar fita. shiko Dr Imran dariya ya yi yana dan na wa lambar Ajmaal kira. "Gara dai na sanar musu da wuri dan nasan kai kam bazaka fad'a ba, sai dai in sun gani da idon su." ya yi maganar yana kai wayar kunnensa. Ajmaal na d'agawa Dr Imran ya sanar masa Feeryal na da ciki har da watan cikin. Ajmaal da ke tare da su Mommy a parlour'n Hajiya ya yi ihun murna. yana fad'in "Yes yes yes masha'allah!." da sauri Hajiya ta ce "Kai Ajimi lafiyar ka ai sai kasa mu ruga da gudu." cikin matukar farinciki ya ce "Hajiya Feeryal na da ciki wata d'aya da sati biyu." Hajiya ta ware ido ta ce "Ya haka kuma bayan batayi ko wata da dawowa ba." Goggo bishira ta ce "Hajiya kin mance san da ya karb'ota daga hannun 'yan kidnapping, bafa gidan nan ya dawo da ita ba, sai da sukayi kwana uku kafin ya dawo da ita, kuma kiyi lissafi wata biyu da sati biyu ke nan da faruwar hakan." Hajiya ta rike hab'a "Oh 'yan zamani zasu kasheka da sauran kwanan ka, wato can ya lallab'a ya kai ta ya yi mata cikin." Mommy kam sai tsunkuyar da kai abun da ta aikata ya zo mata sabo, bakin mayafin ta ta kai ta shere hawayen da suka zubo mata, ta ce "Allah sarki Allah ya sauke ki lafiya Feeryal, ashe ba karshen koyayen Albulrahim na kashe ba, ka gafarceni Abdulrahim Feeryal ki yafe ni, ya Allah na tuba." ta fashe da kuka duk aka dawo bata hakuri. Ajmaal ya yi waje da sauri yaje ya sanar wa Aunty. Aunty kuwa bakinta yakasa rufuwa sai murmushi take. itama Daddy na shigowa ta rungume shi da murna take shaida masa. Daddy ya yi dariya da farinciki fal ransa ya ce "Oh Fad'imatu babu kunya ana murnar anyi jika." duk sukayi dariya zuciyoyi cike da farinciki. Wannan ciki na Feeryal taga gata da tarairaya, agun Mommy Aunty da kuma Daddy Hajiya ma ba'a barta a baya ba, haka Ajmaal kullum a lissafin kwanakin cikin yake, wai yana alla-alla abun cikin yazo duniya, su Farida da sauran kannen sa da 'yan gidan kowa na mararin isowar baby duniya, har da Mom da yanzu taga babu wani sarki sai Allah ta yada makamanta, ta rufawa kanta asiri ta zau na cip dan miji kam yana nan a rufe an yanke masa shekaru 10 a gidan yari. sannan shi kansa mai cikin, tamkar a goya ta motsi kad'an za'a waiwayeta. labarin cikin ba iya Yelwan Shendam da Abuja ya tsaya ba har Beirut Lebanon. kusan kullum sai sunyi video call da 'yan Abuja da Lebanon suna jin lafiyar cikin nata. Goggo Bishira kullum tana gurin ta idan Abdulrahim yatafi asibiti ita zataje ta zauna da ita, ita da su Miemie da Ameerah. baya kai awa uku zai dawo gida ya d'aura daga in da ya tsaya a rainon cikin nasa. kayayyakin amfanin asibiti na kula da mai ciki musamman ya shirgesu a wani d'aki na gefen bedroom d'in sa, harda computer scanning, duk bayan sati yake duba lafiyar ciki. a sanu a sanu cikin Feeryal ke girma, haka ma kulawar da ake bata ke kara hab'aka. dan kuwa yanzu Aunty bata iya hakuri duk bayan kwana biyu zataje ta gano ta. Akwan a tashi babu wuya a gurin Allah yau Feeryal ta tashi da ciwon nakuda. tun da ya gane nakuda ne bai matsa ko nan da can ba, bai kuma sanar wa kowa ba, sukayi ta nakudar su su kad'ai, abun tun azahar har dare Feeryal na abu guda. ta bashi tausayi matuka yarasa ina zai sakata ina zai saka rayuwat sa, ta kankame shi tana fad'in "Wayyo Sahab zan mutu ka cire min cikin nan na huta, zai kashe ni." ya rungume ta yana cewa "Sorry Beauty kin kusa saura kad'an ki haihu." ido ta matse da karfi ta ce "Tun d'azu haka kake ta fad'a kuma haihuwar yaki, wayyo Allah Ammie na zan mutu." da sauri ya dad'a rungumo ta yana shafa bayanta. haka sukayi ta yi, idan abun ya motsa ya rungume abarsa suyi ta salati da addu'o'i idan ya d'an lafa mata ya d'auke ta da cikin yayi mata rukon jarirai. sai wajen karfe 12 na dare nakuda mai gaf-gaf ya zo a hanzarce ya shige da ita, d'akin da ya mai dashi gurin kula da lafiyar ta dana cikin. ai kuwa ko minti biyar basuyi da shiga ba ta suntulo katuwar jaririyarta. zokaga murna gurin sa ya had'e ta da jaririyar ya rungume su. dole sai da yayi mata d'in ki dan ta karu sabo da girmar 'yar. ya gyara ta ya gyara jaririyar su, ya shiryata cikin kaya masu kyau da tsada. ya gyara gurin sannan ya kamata ya kai ta bayi yana ta masa sannu cike da tausayawa dan ta galabaita, ya mata wanka da ruwa mai d'umi ba mai zafi sosai ba dai-dai kima. a d'auke ta ya kai ta d'akinsa ya dawo ya d'au jaririyar, da take ta musu-musu tana niman tura hanu a baki. yana ta kallon yarinyar cikin wani irin so da kauna. Feeryal na kwance jiki ya yi laushi. ya yi mata alluran da zasu taimakawa jikinta, da kuka akayi allurar ya bata tea mai kauri tad'an sha, ta koma ta kwanta ba jimawa bacci ya yi gaba da ita. ranar Abdulrahim bai rumtsa ba ya saka Feeryal a gaba yana aikin kallonta, yana kuma runmuge da kyakkyawar katuwar 'yarsa girmar 'yar bazakace yau aka haife ta ba. Washegari da asuba a gida ya yi sallah, bai fita masallaci ba yana idar da addu'o'in sa, ya dawo bakin gadon da ita da 'yarta suna bacci cikin kwanciyar hankali. ya kwanta a gefen su ya ya rungumo su duka a haka shima wani bacci mai matukar dad'i ya d'auke sa. 11 jaririyar ta farka tayi kuka ta farkar da su duka. ya mike da sauri ya d'auke ta yana jijjigata. Feeryal ta mike zaune tana kwab'e fuska. wani kayataccen murmushi ya bita da shi yana fad'in "Beauty akwai in da yake miki ciwo." kai ta girgiza tana turo lips d'in ta gaba. murmushin ya kuma ya matso kusa da ita sosai ya rungumeta ta gefe, ya ce "See Beauty kama da ni tayi, hasken kuma naki." tsintar kanta tayi da sakin murmushi har hakoran ta suka bayyana ta kwantar da kanta jikin kafad'ar sa, idanunta akan yarinyar da take ta juya kai tana bud'e baki, yatsarta ta d'aura kan kumatun 'yar ta ce "Wannan fa?." gira ya d'aga mata ya ce "Oh dimple naki." murmushi duk sukayi. "Mu gani ko nonon ya kawo ruwa yunwa take ji." dad'a shigewa jikin sa tayi tace "A bata tea ta sha." ido ya waro ya ce "Tea ai ko ruwa bazata sha ba daga nan har 6mon bare tea." ya janyo wayarsa ya kira lambar Hajiya, Hajiya ta d'aga da sallama. tana cewa "Abokin turawa kun tashi lafiya." ya ce "Lafiya lau Beauty ta haihu." Hajiya tayi kambara ta ce "Yanzu haka to gani zuwa." Goggo Bishira da ke kusa da ita ta ce "Ikon Allah wlh yarinyar nan tana raina tun jiya nake ta ganin alamun haihuwa tare da ita." Hajiya tayi waje da sauri tana fad'in "Je ki gaya wa iyayen su." Gefen sa Hajiya ta shiga tana kwad'a sallama. ya fito ya tsaya daga can sama ya ce ta hauro. Hajiya ta ce "Yoo a sama ka barta take nakudar, ni ina zan iya sintiri a sama kamar tsuntsuwa, gwuiwa na ciwo." da kyar ta haura tabi bayan sa da sauri suka shige d'akin tana fad'in "Ikon Allah madadin ka fad'a tun d'azu a nemo magani a tafa mata na nakuda." shiru Hajiya tayi da maganar ganin Feeryal zaune cikin nutsuwarta, jaririyar ta na kwance a gefen ta. Hajiya ta rike baki tana fad'in "Aa wai dama har anyi haihuwar ne, ni sai naji kamar kace zata haihu, ikon Allah." ya ce "Tun jiya ta haihu mace da daddare." Hajiya ta kuma rike baki ta karaso bakin gadon tana fad'in "Au haihuwar tun jiya har azahar ta kusa sai yanzu muke sani, lallai an gaisheka Abokin turawa, bazaka kira azo a taimaka maka maka da wani abun ba, ai ko d'an itacen rage saukin nakudar nan za'a girko a bata, sannu kinji 'yar nan." baki ya tab'e jin wai itacen nakuda. Hajiya ta d'au yarinyar tana fad'in "Masha'allah wannan katuwar haihuwar jiya, kai sannu kin ji Feeryal sannu da kokari duk wannan 'yar ke kika iya haifa ikon Allah ga yarrinya tubar kallah, yoo taso muje d'akin ki ka barta anan, in ba rowar ganin su zakayi wa mutane ba, wannan hawa da saukar ai sai kai." Hajiya ta gyara rukon yarinyar tayi waje. ya kamo ta suka bi bayan Hajiya yana rungume da ita ta gefe. suna shiga gefen ta suka tadda Mommy da Aunty Ammah Mom da kannen sa duka a cikin parlour'n. bai sake ta ba yana tallafe da ita har suka shige bedroom d'in ta. su Ameerah suka rufu a kan Hajiya suna rige gigen karb'ar 'yar. Hajiya ta ce "Duk ki tsaya bari tayi wanka tukun." yana fita su Aunty suka shige d'akin nata. har ya kai bakin kofa ya dawo ya leko d'akin yana fad'in "Hajiya kar a bata ruwa ko wani iri ne." Hajiya ta rike hab'a ta ce "Yoo jimin d'a, nifa banson wannan karyan turawan nan, da kai da kasha ruwan me ya kashe ka, ba gaka nan digirgir da lafiyar ka ba, a rika zaluntar yara suna jin kishi a hanasu ruwa." "Please Hajiya kar a bata." ya fad'a tare da juyawa. Goggo Bishira tayi murmushi ta ce "Baza'a bata ba Abdulrahim." Aunty ma murmushin tayi tana girgiza kai.......! Duk suka cika da mamakin jin tun jiya da 12 na dare ta haihu. ya karb'i haihuwar ya yi komai da kansa. bai sanar ba kuma har sai da rana tayi. suka rika yi masa sannu suna yaba mata da kokarin haifo katuwar 'ya haka. Hajiya tasa Goggo Bishira taje ta d'auko gabaruwa da lalle, tazo ta saka cikin babban tukunya ta zuba ruwa ta d'aura kan gas. ana ta hira Mommy tayi shiru tana ta sakar zuci "Ina zai gayawa wani tana nakuda yana gudun kada wannan karon ma na kuma kashe masa 'ya, kauco na hakika ni Halima nayi asara, na kashe jikokina maza biyu da hannunan." lura da halin da Mommy ta shiga Aunty ta miko mata jaririyar tana cewa "Karb'e ta Mommy'n Ameerah wannan zata karya min hannu." murmushi Mommy ta yi tana b'oye yanayin da ta shiga ta karb'e ta tana fad'in "Ai Feeryal ta sha fama wajen d'aukarta a cikin ta, gashi sai karkata baki take wannan za'ayi acici a nan." Ammah ta ce "Ai kuwa dai ga baban ta ya hana a bata ruwa, idan maman tayi wanka tasha tea mai zafi, zata sami ruwan nono akan kari." Hajiya ta fito daga bayi rike da bawun da ruwan wankan jaririyar ciki tana fad'in "To taso Fatima kije ki wa mai jegon wanka, ga ruwa na had'a a bayi, Bishira je ki juyo gabaruwan ya rika shan iska kafin a gama mata wankan, sai ki sa ta shiga." Aunty ta dubi Feeryal tun d'azu take like a jikinta ta ce "Taso muje kiyi wanka." Aunty na mikewa kiran Abdulrahim na shigowa wayar Hajiya, Hajiya ta d'aga tana kwad'a masa sallama, daga cikin wayar ya ce "Yau wa Hajiya na mance ban gaya miki ba, karfa kuyi wa Beauty wanka da ruwan zafi sosai." Hajiya ta ce "Yoo ai ba ni zaka gaya min ba sai ka gayawa iyayen ka, kai tun kan a haifi uwan ka da ubanka nake karb'ar haihuwa, kai zaka gwada min yadda ake wankan jego, yanzu zan tura Ajimi ma yaje ya ballo min dalbejiya, in dai so ake tayi kwari kuwa dole sai an bigi jikinta da ruwan zafi." Hajiya ta kashe wayar tana cewa "Jimin d'an nan ka rika sakowa mutane bidi'a cikin lamari." Ammah ta yi dariya ta ce "Hajiya kin san fa yanzu sai a hankali cututtuka sunyi yawa, shi likita ne yafi mu sanin me yasa ya ce hakan, a dai bi abun da ya ce d'in." Hajiya ta soma mita "Mu da da akayi mana mun mutu ne, yara da kalen fitina." Aunty dai batayi magana ba taja Feeryal sukayi cikin bayi, ta kara ruwan sanyi cikin ruwan zafin da Hajiya ta tara cikin bathtub. tayi mata wanka sosai sannan ta sata ta shiga ruwan gabaruwa da lallen da Goggo Bishira ta dafa. koda suka fito daga bayin Mommy bata d'akin, dan tun shigar su bayi ta fita a d'akin a matsayin ta na suruka. Ammah ce ta shirya jaririyar bayan Hajiya ta mata wanka. Feeryal na gama shiri, Aunty ta had'a mata tea mai kauri ta sha. sai a lokacin Hajiya tabar su Ameerah suka shigo, dan ta koresu duka ta ce suyi waje sai an gama kafin su shigo. suka rika d'aukar yarinyar suna santin katanci da kyanta. Miemie ta matsa kusa da Feeryal tana fad'in "Ke kinga wani kyan da kika kara kamar ba ke ce kika haihu ba, ke na fahimci ma fa haihuwa kyau yake kara miki." murmushi Feeryal tayi tana hararar ta. Ko da aka ragu a d'akin Aunty ta d'au 'yar ta ce ta bata nono, dan tun d'azu take ta kuka tana niman nono. Aunty na tallafe da jaririyar, ita kuma ta saka mata nonon a baki, ja d'aya ta fizge a bakin ta da sauri tana fad'in "Wash!." Aunty ta ce "Bata kafin ya kara tsami in yakai anjima baki bata ba zafi zai kara." fuska ta kwab'e ta ce "Ammie a barta kawai a bata tea." "Tea kuma Feeryal jaririyar, kina dai ji baban ta ya ce ko ruwa bai yadda a bata ba, daure dai ki bata tasha." ansha dabi da ita kafin ta barta tana sha tana matse ido har da kwalla. yarinya ko ta koshi har tayi bacci. Bayan sallar azahar Ajmaal Shamsuddin da Faisal suka biyo bayan Daddy suka taho sashin Feeryal, a parlour suka zauna Aunty ta fito musu da jaririyar. sai da duk suka d'auke ta kafin suka bai wa Daddy, Daddy dai murmushi ya yi ta yi, ya ce sun nuna masa wariyar launin fata saboda 'yarsu ce. Feeryal ta fito suka gaisa Daddy yana ta sanya mata albarka. Farida har da nama ta girkowa mai jego, ta kawo mana. da daddare Zaraddin da matarsa Saddiqa suka shigo gurin mai jego, suma suna zaune lafiya da mijin ta ba'a tab'a jin kansu ba, sunyi wa kowa bazata. Aunty ke zaune a kan d'iyar ta, akai-akai ya ke shigowa duba lafiyar matar sa da 'yar sa, sai dai da ya shigo baya zama zai fita sabo da Aunty da kuma 'yan barkan da suke zuwa. kwana uku da haihuwar da safe ya shigo ya yi wa yarinya hud'uba da suna Fatima. wayyo zo kaga murna gurin Aunty anyi mata takwara, taji dad'i kwarai da gaske na karamcin da ya nuna mata. da zai fita ya ajiyewa Feeryal sabuwar waya a kusa da ita. yana fita ta d'au wayar tana dubawa an saka komai cikin wayar. tana rike da wayar kira ya shigo, ko da ta d'aga muryarsa ta jiyo yana fad'in "Baby bata koshi da nono ba ki kara akan wanda kike bata, a gajeren kari tayi minti 20 tana sha, ki kula da kanki ki ci abinci sosai." fuska ta kwab'e kamar tana gaban sa, ta ce "Har minti 20 da zafi fa, ai zata iya shan tea a rika bata ta na sha kawai." da karfi ya ce "Beauty! sai kuma ya sassauta murya "Please kar ki bata tea bata kai na shan tea ba." shagwab'e fuska tayi tana sauke wayar. Aunty ta dube ta ta ce "Maganar tea d'in nan ya fita a bakin ki, kar watarana ki ce zaki bata." fuska ta kwab'e ta gyara kwanciyar ta, itafa maganar bada nonon nan bata son shi zafi yake mata. Aunty takira Daddy ta gaya masa Abdulrahim ya mata takwara. Daddy yaji dad'i sosai. Ana gobe suna Aunty Zainab wato yayar Aunty da Maryam suka zo daga Lagos. 'yan Yelwan Shendam ma sun sami zuwa. gidan ya cika ana ta shirya in da gobe zata kasance. tun a yau d'in aketa yanke yaken shasu da raguna da aka kawo su daga gidan gona, ma'aikata suna ta aiki. da daddare suna tare a d'aki ya kirata a waya, ya ce ta zo ta same shi a gefen sa, ta zame jiki ta nufi gefen sa. tana shiga bedroom d'in sa ya mike ya janyo ta jikinsa ya rungume ta. "Ina baby?." ya fad'a yana janyo ta bakin gado. ta ce "Tana goye a bayan Ammie na." kai ya jinjina yana zama tare da zaunar da ita acinyarsa, ya tura hannunsa cikin rigarta ya cafko ababen kirjin ta da suka kara cika da girma. ido ya lumshe yana matsotsu a hankali, a sannu itama ta lumshe idanunta tana dad'a shigewa jikinsa. ya tallafo kanta ya had'e bakinsu yana sha da zafi-zafi, nan da nan ya birkice mata ya kwantar da ita, ya zare rigarta, yarika tsotsar ta yana matse ta a jikinsa. hannunta ya kamo ya d'aura kan dick nashi daya mike samb'al ya kumbura, ido ta waro a tsorace dan yadda ta jishi sai da ya bata tsoro. ya had'a da abar tasa da hannunta ya matse cikin muryarsa data sauya can kasa ya ce "Zaki sha." kai ta girgiza da sauri tana kwab'e fuska "Ai baka rage girman sa ba ya yi kato zanyi amai." "No ki gwada." ya d'ago ya tura mata a baki. sai da ya kawo kafi ya zare yana sauke numfashi da shafa kanta, yana manna mata kiss a goshi. sai wajen 11:30 ya rako ta har kofar da zata shiga gefen ta daga cikin nashi, yana tsaye sai da yaga shigewar ta kafin ya juya. a hankali ta turo kofar, duk idanunsu biyu suna ta hira. Aunty na rungume da Mai sunan ta tana jijjigata da alama kuka ta fara. Maryam ta ce "Yauwa karaso Feeryal kiga kayan da zaki fara sawa gobe." ta d'ago wani dogon riga cikin d'inkin da aka mata na fitan suna kala 20. ta ce "Wannan zaki fara sawa sannan wannan." ta rika d'ago kayayyakin tana nuna mata. Feeryal ta ce "Aunty Maryam duk ta ya zan iya sakasu a rana d'aya, ai sai dai na saka kala uku na bar sauran." "Ke dalla tafi can kala uku kala goma zaki saka duka in Allah ya kaimu." "Karb'eta ki bata nono." Aunty ta miko mata 'yar. ta karb'e ta tasaka mata nono a baki tana matse ido sabo da zafi. ta ce "Ammie Allah kad'an zatasha, gafa yadda take sha da karfi yana min zafi." Aunty ta zauna gefen ta tana gyara mata rukon 'yar ta ce "Bata dai." Washegari ranar suna gidan ya cika ya batse da mutane, ma'aikatan hotel da aka kawo, suna ta d'aura manyan tukwane anata dafe-dafe da soye-soye. manyan raguna uku da shanu uku Daddy yasa aka kuma d'ebowa a gidan gona banda na jiya, da aka yanka su. ya ce wannan shine na suna, na jiya kuma na mutane. suna akayi na bugawa a jarida sunan da za'a jerashi cikin jiga-jigan hidimar suna da ake na alfarma a kasar nan. kayan suna ta kowani fanni zuwa yake, daga Lebanon aka turo da kaya ta jirgi, daga Abuja ma haka, Daddy ya yi shima nagani na fad'a. uban tafiyar ma uban yarinyar shima haka, Aunty ma tayi har da na maka suna, Mommy ba'a barta a baya ba, tayi kaya bana wasa ba. tsabar yawan kayan har aka rasa a ina za'a saka su. a babban Hall d'in da ke gidan aka shirya biki na musamman in da aka gaiyato mawaka. suna fa sai ka gani da ido. anshirya gift-gift ga duk mai zuwa suna sai ya fita da murmushi. Taron suna ya watse cikin lumana, in da Aunty ta tattara d'iyarta da 'yan'uwan ta suka koma sashin ta. bayan suna da kwana biyu ba'i duk suka watse. sosai Aunty ke kula da mai jego da jaririyar ta da su Ameerah suka saka mata nickname Zahra. kullum sai ya shigo sau biyu ya duba su, da safe kafin ya fita office da kuma bayan ya dawo daga office. idan Aunty bata d'akin ya rungume matarsa ya mammatse ta ya tsotse ta tass, wani lokacin har sai ya sami nutsuwa da ita kafin ya tafi. Feeryal ta kara kyau ta kara cini tana samin kulawa sosai, a gurin Ammie'n da Daddy da kuma mijinta har da Mommy ma ba'a barta a baya ba, tana zuwa dubata akai akai. sauran 'yan gidan ma duk bayan kwana biyu suna shigowa dubata, musamman Hajiya. Ajmaal ma kafin ya fita gurin aiki zai zo idan ya dawo daga gurin aiki ma zai zo ya d'auki 'yar tasu ya yi ta mata wasa yana musu hoto da video. Ameerah Miemie Sahla sukam dama gurin wunin su ke nan sashin Aunty. Ana gobe Feerya zatayi arba'in Aunty tasa akaje aka gyara mata sashin ta, washegari kuwa ta mai da ita d'akin ta, dan tasan mijin ta yana bukatar su a kusa da shi. bayan ta tsumata da had'i na musamman. da wuri ta gama shirya wa ta shirya 'yar ta, bayan sallar isha ya shigo cike da kewa da mararin ta da 'yar shi. tana tsaye bakin gado tana gyarawa Zahra kwanciya, ya tako ya rungume ta ta baya. wani numfashi ya sauke a fili, a hankali ya sake ta ya matso ya sunkuya yana kallon fuskar kyakyawar 'yar sa da take bacci, murmushi ya bayyana a kan fuskarsa, ya kai bakin sa ya sumbaci goshinta, tare da shafa kanta. "Kyakkywa kamar Beauty." ya fad'a yana d'agowa, itama Feeryal murmushi ta sake ya bita da wani irin kallo masu kunshe da wasu surruka na musamman, special sirri da ba kowani irin na miji ne ke aikawa da sakon abunda ke cikin zuci izuwa zuciyar da ke mararin sa ba. ya janyo ta zuwa jikinsa. ya had'e bakinsu ya shiga bata zazzafar tsotsa, masu kunshe da surruka na musamman. ya d'aga ta cak ya d'aura kan gado, yacigaba da latsarta har ya zare rigar baccin da ke jikinta. Feeryal ta mika masa ragamar jikinta yau ba tsoro, ko tayi kokarin dakatar da shi daga abun da yake mata. ya tafi da bakin sa cikin hole ta, ya zura harshensa da kyau cikin pussy ta da tuni ya jike, yana lashewa da tsotsar sa. Feeryal da take jin abun can cikin kwakwalwarta, ba shiri ta tura hannunta cikin sumar kansa, tana fad'in "Ahhysh Sahaaab ahhh ka..ka bari." ta dad'a dannan kansa ciki, ganin tana kokarin kawowa a bakin sa ya d'ago da sauri ya shige ta. ta kankame shi jin abar sa ya shige ta. "Sahab bazai wuce ba." "Zai wuce sake jikinki." ya yi maganar cikin wani irin murya, yana dad'a dannan abar tasa. yana shigewa a tare suka saki numfashi mai sauti. sosai yake hakarta zuwa d'an wani lokaci ta fara niman ya kyaleta, amma ina yayi nisa ya lume kogin zuma. sai da ya fanshi kwanakin da sukayi basa tare kafin ya kyaleta lokacin ana kiran sallar asuba. ya mike da ita suka shiga bayi. Feeryal na yarfe hannu tana matsar kwalla. shi ya ja su sallah suna idarwa. 'yarsu tana farkawa. ya d'auke ta da sauri yana jijjigata, yana fad'in "Sorry Baby zo beauty ki bata nono." kafad'a ta make tana tura baki, da haushin jiya tayi ta rokon sa yake ya kyaleta. rukota ya yi ya zaunar da ita bakin gado, ya jefa idanunsa cikin nata. "Ba ita ke da laifi ba baban ta ne, ni za'ayi min hukuncin ba ita ba, a hukunta ni yau kar abani da rana, amma ita a shayar da ita." ido ta waro sai kuma ta kwab'e fuska cike da shagwab'a cikin tsiririyar muryarta mai sanyi ta ce "Ni dai bazaka sake yi ba, yana da zafi har yanzu." ya d'aura mata ita kan cinya ya kamo nonon ya saka mata a baki, aiko yarin ya ta cafke tana sha. ya rungumo su ita da yarinyar tana shan d'aya nonon shi yana mulmula d'ayan. a kunne ya rad'a mata "Yau zaki rage girman sa da kanki." kafad'a ta make tana lumshe idanunta, ya saki wani kayataccen murmushi yana dad'a rungume su... Raruwa mai kyau da tsafta suke gudanarwa su biyun, idan ka ga rayuwar da suke sai kaso ka sake gani. d'iyar su Zahra tana girma cikin kulawar su dana Aunty dan kullum a gurin ta take wuni, sai ta bukaci nono ake kawo mata idan tasha a mai da ita. Haka rayuwa ya cigaba da tafi. Zahra tana tashi kamar ana hurata, ta taso da kwazo sosai. watanni takwas tayi tafiya, idan ka ganta zaka d'auka 'yar shekara d'aya da rabi ce. rabin rayuwar ta a gurin Aunty ce. ranar da Zahra ta cika shakara d'aya, Aunty ta shirya mata birthday na musamman a parlour'n ta. Abdulrahim da Feeryal suka fito cikin kyakkyawar shiga zasu je side d'in Aunty data gayyace su gurin birthday. yana rike da hannunta suna tafiya. tana ta narkewa cikin yanayin ta mai sanyi, wai yau kanta ciwo yake mata. ya leko fuskarta yana fad'in "Muje mu dawo ayi allura." da sauri ta rirrike shi tana shigewa jikinsa. "Sahab na warke kar kayi min allura." kumatun ta yaja ya ce "Zaki warke dai matsoraciya, baby Zahra da kanta take d'auko allura nayi mata." lips d'in ta ta turo tana dad'a lafewa a jikinta. ta ce "Ita ai yarinya ce." baki ya bud'e maganar nata ya bashi dariya ya murmusa yana cewa "Da nawa kika fita." Zaraddin da akan idanunsa suka fito, ya bisu da kallo cike da burgewa ya ce "Gaskiya wannan yana cin dad'i." sai kuma da sauri ya ce "Astagfirullah Allah na tuba." Abdulrahim da yaji alamun ido a kansu ta baya ya juya karaf suka had'a ido da Zaraddin. fuska ya gimtse tare da wurga masa wani kallon da ya sa shi shiga taitayinsa. ya ruko hannunta suka nufi sashin Aunty. Da mutane da yawa cikin parlour'n har da yara 'yan kananu kamar Zahra. tana ganin su ta kama sallen murna. gift d'in da suka taho mata da shi suka bata, tayi gudu ta mikawa Aunty. su Ameerah da Miemie Sahla suna ta wa Zahra tafi, ita dai Feeryal gefe ta zauna dan ciwon kan sosai yake mata. maganar Aunty taji a gefen ta "Ya dai Feeryal kina lafiya kuwa?." ta juyo gun ta tana marairaice fuska "Ammie kai na ke min ciwo." da sauri Aunty ta ruko hannunta tana kallon ta, ta wani d'anyace gaba d'aya. ta ce "Amma shine baki fad'awa Abdulrahim ba ya baki magani." "Ammie wai allura zai min." "To wata kila allurar shi yafi dace wa da ke, sai ki tsaya ya yi miki." kanta ta kwantar kan kafad'ar Aunty tana cewa "Ammie ki ce ya bani magani kawai." maganar sa sukajiyo "Muje a baki magani." da sauri ta d'ago tana kwab'e fuska "Ammie ki ce masa kar ya min allura, Allah Sahab idan kayi min allura bazan dai na kuka ba har gobe." hannunta ya ruko ya d'ago ta ya ce "To muje dai." murmushi Aunty tayi tana binsu da kallo zuciyarta na dad'a samin nitsuwa. Suna komawa side nasu ya rungumo ta yana fad'in "Muje na gwada muga watan nin cikin idan ya kai 2mon a daina bawa yarinyar nan nono." da sauri ta ware idanunta ta ce "Ciki!." kai ya gyad'a mata ya ce "Yes ciki wannan ciwon kan ai shi ya saka, muje a gwada sai ki sha magani." ya d'ago ta cak ya haura da ita saman sa. Ai kuwa yana gwadawa cikin wata biyu har da kwanaki. Feeryal kam kuka ta saka masa, da bori bata mance wancan wahalar nakudar ba, ace ga wani cikin har na wata biyu. ta kira Aunty har da kukan ta take gayama mata, Aunty tayi murmushi cike da matukar farinci, dan dama zuwan birthday taga alamunta kamar na masu ciki. ta ce "Meye abun damuwa Feeryal, Zarah da ke gudu da kafafunta, yarinya da kuzarin ta ai dama ita ce abin tunanin ace an mata ciki akai, to da lafiyar ta babu wani abin damuwa, kuma komai tana ci, had'a sauran kayan ta zan turo a d'auka min." Abdulrahim dake rungume da ita a jikinsa suke waya da Aunty ya kashe mata ido. ta zaro wayar tana tura lips d'in ta. ya kai bakin sa ya cafko lips d'in yasoma tsotsa. (A gurguje please) Sosai yake kula da ita da cikin ta, da yake ta girma girmansa yafi na lokacin cikin Zahra, har cikin ya kai na haihuwa. bayan gwagwarmayan data sha wajen nakuda ta haifo 'ya'ya biyu duka maza, shi da kansa ya karb'i haihuwar, kamar na wancan karon sai da yagama, kimsa matarsa da 'ya'yan sa kafin ya sanarwa 'yan gidan. tad'an sami rashin jini wanda yakai ga jan jinin jikinsa ya saka mata. Zo kaga murna gurin Aunty Mommy Daddy da kuma sauran mutanen gidan. Mommy ta rungume yaran tana kuka da fad'in "Kune kuka kuma dawowa bayan na kashe ku, ku gafarce ni na kashe muku 'yan uwan ku irin ku haka sak." ta janyo Zahra ma ta had'a da ita ta rungume. Aunty ta ce ta daina fad'in haka, abin da ya wuce ya wuce. Mommy ta ce "Barni na fad'a Hajiya Fatima, na tafka babban kuskure a rayuwa ta." Wannan karon sunan da akayi ya zarce na haihuwar Zahra. dan sai da 'yan Lebanon suka zo, Abuja ma Hajja Umma da wasu dangin su sunzo. yara sukaci sunan Daddy da mahaifin Feeryal Uncle Aliyu. Abubakar da Aliyu inkiya. (Saddeeq and Haydar) wannan karon Aunty ce ta dawo da zama sashin Feeryal, Goggo Bishira ma tana zuwa tayata sai dai ita bata kwana har dare tukun ta koma... Ko da Aunty ta mata arba'in ta koma sashinta kullum, 'ya'yan a wajenta suke wuni, ta had'a su duk uku Zahra Saddeeq Haydar. dan Zahra dama tun daga yaye ta riketa, shima Abdulrahim ya ce dama Zahra nata ne anbar mata. Aunty ta zamo maman yara itama, idan tana tare da su wani dad'i take ji, tayi ta wa Allah godiya da ni'imar daya mata da samin nagartacciyar d'iya Feeryal data samar musu 'ya'ya uku cikin shekaru biyu. suma wata takwas sukayi tafiya kamar Zahra, gasu da wayo sosai. Rayuwa mai tafi a sanu a sanu, raruwa mai kyau da tsafta ake shinfid'a shi a wannan gida. rana d'aya Daddy ya fidda sanarwar zai had'a Ajmaal da Miemie aure. babu kuma b'ata lokaci akayi auren. duk da zuciyoyi biyun basu amminta da junan su ba, amma a sannu a sannu suka sami kyakkyawar fahimta wanda har ya kai ga zuciyoyin su kulla alakar soyayya, mai tsafta. Abdulrahim ya shirya musu tafiya Yelwan Shendam, shi da Feeryal da Saddeeq da Haiydar, da yanzu suke da shekara d'aya. dan Bappa Salihu kullum sai ya masa fad'a rabon da yazo musu ya jima. ta jirgi suka tafi suka sauka a Jos. koda suka sauka a airport na Jos motar daya zo taran su yana jiransu. shi ya karb'i driving d'in da kansa, in da yasa direban ya basu motar ya tari taxi shi ya tafi a ciki. hanyar Yelwan Shendam suka d'auka, ba tare da ya biya gidan 'yan'uwan su dake cikin garin Jos ba, ya ce sai sun dawo zasu tsaya a Jos. daga shi sai ita sai 'ya'yan su suka haura hanya. Tun daga farkon shiga garin ta san cewa garin arziki ne, garin da ya tara kabilu da yawa garin niman kud'i garin arziki. manya manyan motoci ne suke kiliya da su, sunyi lodin doya wasu sun loda shinkafa wasu gero wasu dawa, wasu masara. ga wasu kuma lodin auduga, rid'i da kuma gyad'a. ido kawai ta baza tana mamakin shin wannan wani irin gari ne mai tarin arziki, ace duk wad'an nan manyan motocin daga cikin garin suke fita, da kayan masarufe irin haka. kai ta jinjina a fili ta furta "Lallai wannan gari yaci sunan sa Yelwa, babu shakka garin Yelwata ne, ga yadda ake fita da amfanin gona lallai an jinjinawa al'ummar Yelwan Shendam, tabbas garin ku mai yalwa ne." tayi maganar tana kallon fuskarshi. karamar dariya ya yi tare da kashe mata ido ya ce "Garin ya burge ki ko Yelwan Shendam d'in ke nan tushin Alhaji Shitu Fiya, a nan aka haifi Daddy da Mommy, mafarin AA FIYA ke nan nan." murmushi tayi tana kwantar da kanta jikin kafad'ar sa ta ce "Garin ya burge ni tun ban shiga cikin sa ba, lallai an tara manoma a wannan yankin." murmushi ya yi yana shafo gefen fuskarta ya ce "Bakiji an ce noma tushin arziki ba." ido ta lumshe tana dad'a narkewa jikin ta ce "Tabbas na sani." "Kina dai ji ana fad'a me kika sani a kan noma." ya yi maganar yana leko fuskarta "Ai kaima baka sani ba Daddy ne yasan wannan." "Digiri nake da shi a harkar noma, ko Daddy sai dai ya nuna min jimawa a harkar ba dai kwarewa ba, Daddy baya so na gaje shi kamar yadda shi ya gaji mahaifinsa, burinsa na zamo likita, bayan na zamo kwararren likita natafi naje na karanci harkar noma har na yi digiri a fannin ba tare da ya sani ba." baki ta bud'e ta ce "Yanzu duk jimawar da kayi Daddy bai sani ba." kai ya girgiza yana murmushi ya ce "Ai baki sani ba wai ni b'oye masa nake ashe ya sani sarai, ba'a jima da gaya min yasan me nake ciki ba, da san da na fara karatun da san da na gama har kasar da nayi karatun duk sai da ya gaya min." dariya duk suka yi ta rungume shi tana cewa. "Kai da kana ganin kayiwa Daddy wayo ashe kallonka kawai ya ke, har nayi niyyar muna komawa zan sanar masa." kumatun ta ya ja ya ce "Basai kin fad'a masa ba ya sani." murmushi ta yi tana kuma lafewa jikinsa. fuskarta ya leko ya ce "Beauty kin d'au ciki fa mu koma a yaye Saddeeq da Haydar." ido ta waro sai kuma ta mike a jikin sa da sauri tana kwab'e fuska da leka yaran da suke bacci a sit d'in baya, ta dawo da kallon ta gare shi kamar zatayi kuka ta ce "Sahab ciki kuma shekaran su fa 1 da wata 2 ne." kiss ya manna mata ya ce "Meye abin tada hankali yara da kuzarin su da kafarsu, Allah yasa biyun kika kuma d'auka, mu koma na duba mu gani." "Ni dai wlh aa haba dan Allah duk shekara mutum yayi ta haihuwa." "Ai kiji a ranki 12 zaki haifo min, kina haifo wad'an biyu na cikin zan kuma saka wasu biyun a cikin ki kara haifo su duk shekara." kafa ta shiga bubbugawa tana ture shi. ya rika dariya cike da shauki, kamar ba DOCTOR ABDULHARIM AA FIYA ba ne. Koda suka isa taga karamci da soyyar agurin mutanen garin Yelwan Shendam, takuma ganin girman su, mutane masu karamci da son jama'a. kwanan su biyu suka juya. sukayi kwana d'aya a Jos suka bi jirgi suka koma legos. a gidan sa da lokacin da ya karb'ota a hannun 'yan kidnapping ya kai ta can sukayi kwana uku, nan suka sauka. washegari bayan sun huta, ya d'auke ta suka je asibitin sa. yana gwadata yaga ciki wata biyu a jikinta. daga asibiti suka nufi AA FIYA STREET. suna tafe a mota yana rarrashi, dan kuka ta saka masa har da cewa a cire kicin. ya ce abun da zai tab'a yuwuwa ba ke nan. suna isa gidan ta sauka ta bar mishi yaran a gurin ta shige parlour'n Aunty da gudu. Aunty na ganin ta tare ta da sauri. ta saka kuka Aunty duk ta rud'e tana tambayar ta me ke faruwa. cikin muryar kuka ta ce "Ammie na ce ya cire cikin wai bazai cire ba." a take Aunty ta fahimci wani cikin take da shi. zatayi magana sai ga Abdulrahim ya shigo da yaran a hannunsa. Aunty ta ce "Yauwa Abdulrahim kawo su nan, aje a kawo min kayansu, ke kuma kar na sake jin maganar zubar da ciki a bakin ki, in duk shekara zaki rika haifo 'ya'ya uku duk ki kawo mun su zan rike." Aunty ta sab'i d'aya a baya ta d'au d'aya a hannu. Zahra ta taho da gudu ta rungume ta tana "Ammie nima ki goyani." Aunty tayi dariya tana shafa kanta ta ce "Aunty Zahra ai yanzu ke Aunty ce, ki bari anjima zan goyaki." Abdulrahim ya yi murmushi ganin yadda yaran suka shaku sosai da Aunty. ta ce a je a kawo mata sauran kayansu dan rabin kayan nasu yana wajenta. Suna fita ya janyo ta jikinsa ya ce "Kin ji da kunnen ki ko, bani kad'ai ke son yara da yawa ba, har da iyayen nawa." fuska ta kwab'e tana turo lips. A ranar ya d'auki matar sa suka koma gidan sa, a can suke yin rainon wannan cikin..... Bayan wata tara. Feeryal ce zaune a parlour ta ta saka cikin ta gaba, tana cin kayan fruit, ita kad'ai ke zaune a parlour, Abdulrahim ya tafi asibiti. tun da cikin nata yakai watan haihuwa baya fita yana tare da ita, suna zaune ya sami kira daga Dr Omar High doctor of general hospital, kiran gaggawa yazo ya taimaka musu da wani C'S d'in da ya shige musu duhu. karar dirowar abu taji a bayan ta, da sauri ta waiga. ta wani irin zabura ganin wasu halittu biyu sun bayyana a bayan ta. kafin tayi aune sun d'auketa sun b'ace da ita. A can cikin fadar sarki bakaken aljanu, daya tura dakarunsu su d'auko masa Feeryal. wan da Sarki Aljani Matip yake ganin komai, a take ya bada izini wa dakarunsa da suka yi shekara da shekaru suna zaman jiran umurnin sa, kan kamo azzaluman nan, kafin isowar su da ita sarki aljani Matip, ya umurci dakarun nasa sukaje suka kamo mishi sarkin babaken aljanu ad'aure. in da sauran dakarun suka zarce kogon sarkin bokaye boka Lazzi da boka Mali, da sauran mabiyan su sauran bokaye masu b'arna a ban kasa. aka durkusar da su gaban sarki Matip. Feeryal da ke tare da dakarun sarkin babaken aljanu dakarun sarkin Aljani Matip suka kamasu tare da ita suka kaisu fadar sarki Matip. a take a gurin Sarki Aljani Matip ya yanke musu hukunci dai-dai da laifukansu. Sarkin bakaken aljanu aka d'aure shi cikin kejin karfen da akayi shekara da shekaru ana kerashi wanda babu makaren da zai iya bud'e shi har ya kare rayuwar sa ya mutu. sannan aka d'auke shi aka jefa shi cikin tsakiyar tekun Matip. sauran mabiyansa aka jefasu a kurkukun da shima babu fita, manya manyan aljanu ne majiya karfe ke kula da gurin, su boka Mali suma aka kai su kurkukun da aka d'aure Umma Karima ciki, aka had'ata da su akacigaba da hukuntasu... Tun da ya shigo bai ganta a parlour ba, da sauri ya shige cikin bedroom yana fad'in "Beauty kina ina?." ganin bai ganta cikin d'akin ba ya wuce bathroom nan ma taba ciki. da sauri ya fito yana leka sauran d'akunan da kinan sunan ta. amma wayam bata nan. cikin hanzari ya fita ya nufi gurin mai gadi yana kiran wayarta yana shiga amma ba'a d'agawa. ya tambayi mai gadin ko ta fita ne. mai gadin yace tun fitar sa bata fita ba tana ciki. shiru yayi da tunanin iri-iri cikin kwakwalwa da zuciyar sa. sai kuma da sauri ya nufi gurin mota ya shiga da mugun gudu yafita a gidan. ya kunna computer motar yasoma tracker yana tracker in da take ta hanyar bibiyar wayarta. har ya kawo shi kungurmin dajin da take. Da sauri ya sauka a mota yana waige gami da kwad'a mata kira "Beauty Beauty Beauty!! ki na ina!!!." yayi maganar cikin karaji sosai. da sauri ta zabura daga in da take zaune a keb'abb'en guri, ita da su Chuchu da Chulu, wanda a gurin aka ajiyeta duk abun da ake sunata janta da hira bata san duk abun da ya faru ba. da sauri ta nufi in da take juyo sautin muryarsa, da karfi ta amma kiran nasa "Sahaaab kana ina." Chuchu ta ce "Dakata Feeryal bari mu kai ki in da yake." suka ruko hannunta kamar kiftawar ido ta ganta a bayan sa. "Sahab!." ta fad'a da karfi tana nufowa in da yake da gudu. shima da gudu ya nufo ta ya rungume ta yana huci. cikin kakkausar murya mai cike da karaji sosai yake fad'in "Na rantse idan kuka cutar min da mata da 'yata dake cikin ta, duk bazan kyale ku ba, me yasa zaku d'auke ta kuyi gaggawar cireta cikin lamarin ku, kada ku sake sakota cikin lamarin ku idan kuma ba haka ba, wlh duk bazan kyaleku ba, d'aya bayan d'aya sai na kashe ku." daga saman su sukajiyo magana "Garkuwa a gafarce mu, ka d'auki matar ka kuje, daga yau babu mai kuma shiga lamuran ta." a fusace ya ce "Kunyi wa kanku." ya kama hannunta suka nufi gurin mota ya bud'e mota ya sakata shima ya shiga. ya ja motar a fusace. Tun a hanya nakuda ya kamata, sabo da firgicin data shiga, dan haka direct asibiti ya shige da ita. suna isa bada b'ata lokaci ba ta suntulo 'yarta mace. Bayan wani lokaci... Motar Abdulrahim ne ya shigo gidan in da suka kawo wa su Aunty ziyara. suka fito a motar da ka gansu kasan nutsuwa da kwanciyar hankali yasami masauki a tare da su. Feeryal takara kyau da girma, shi kansa gogon ya kara murjewa. Sheerah na rike a hannun Abdulrahim suka shiga sashin Aunty. Zahra Saddeeq Haydar suna ganin su suka taho da gudu suka rungume su, suna musu oyoyo. Zahra da ke da shekaru biyar ta karb'i Sheerah dake hannunsa tana mata oyoyo. Aunty na zaune tana ta binsu da murmushi. suka karaso ta karb'i Sheehra tana mata tsalle tana kyakyatawa. Daddy ya shigo duk yaran suka mike suka tafi da gudu suka rungume shi. shima ya rungume su da farinciki, yana d'aga su yana cillasu sama. yaruko hannayen su ya karaso yana amsa gaisuwar da su Feeryal suke masa. ya dube su cikin kula da ganin yadda rayuwar su yake tafiya cikin saiti ya ce "Allah ya muku albarka da ku da 'ya'yan ku baki d'aya." Aunty ta amsa da amin amin. bayan sun gaisa, suka d'unguma da yaran sukayi sashin Mommy. suna shiga yaran suka rungume ta suna yi mata oyoyo. Zahra ta mika mata chocolate d'aya dake hannunta tana ciki ta ce "Mommy ga tsaraba." Mommy ta girgiza kai tana fad'in "Aa na gode kici ni ina azumi." Zahra ta rike hab'a tana cewa "Watan azumi ya kama ne?, yau fa Saturday ne kuma Ammie ta ce ba'a azumi sai ranar litinin da alamis, to ke azumin ranar Saturday kike?." ta karasa maganar tana dafe kumatu, irin abu ya baka mamakin nan. murmushi Mommy tayi ta janyo su dukansu jikinta Zahra Saddeeq Haydar Sheehra. sannan ta ce "Ina azumi Zahra azumi sittin zanyi, na kashe muku 'yan'uwan ku da nayi." da sauri Feeryal ta ce "Mommy ki dai na fad'a musu dan Allah." Abdulrahim daya karaso ya zauna ya ce "Mommy babu amfanin fad'an kada ki saka musu hakan a ransu." Mommy ta girgiza kai tana share kwalla ta ce "Ku yafe min Feeryal Abdulrahim, bazan dai na rokon yafiyar ku ba, yaushe nima zaka bani 'ya'yan ka na rike, kana gudun kada na kuma kashe maka 'ya'ya ko, wlh nayi nadama ina bakinciki da abunda na aikata a baya." ya ce "Mommy bai kamata ki rika dawo da abin da ya wuce ba, mu tuntuni muka mance, idan ta haifi wannan cikin za'a baki, dan Sheehra Aunty nayi alkawarin bawa itama, dan 'ya'ya biyar nayi niyyar bata." Mommy ta jinjina kai tana cewa "Hajiya Fatima ta cancanci fiye da haka." Suna fita daga parlour'n Mommy ta matse shi a jikin bango. ta ce "Me kace idan na haifi wannan cikin wani cikin so kake kace akwai wani ciki a jikina?." gira ya d'aga mata yana kashe mata ido d'aya. da sauri ta shiga bugun kirjin shi tana fad'in "Ni dai Allah na gaji ka tsai da min haihuwar nan haka." da sauri ya rungumo ta yana cewa "Kina haifo wannan zaki huta, kafin ki haifo mana namu, wan da zamu rika ganin sa a kusa da mu, yanzu zamu barwa Aunty wannan, taji a ranta itama batayi rashen 'ya'ya ba." baki ta turo tana lafewa a jikin sa. bakinsa ya kawo saitin kunnen ta ya ce "Fad'a min abin da ke cikin zuciyar nan naki." kwayar idanunta ta d'ago ta kalle shi, sannan cikin siririyar muryarta mai sanyi ta ce "Meye a cikin?." hancinta ya ja ya ce "So na mana amma baki tab'a ce min kina so na ba." ido ta lumshe tana manna kanta a kirjin sa. ya kawo bakinsa dai-dai santin kunnen ta ya furta mata "I love you so much in my life, ke rayuwa ta ce Beauty." ido ta kuma lumshewa tana shigewa jikinsa. tana jin wani irin sanyi mai sa nutsuwa yana ratsa jini da jijiya gami da kwakwalwa da rai da zuciyarta...... Ai kuwa kamar yadda ya fad'a. wa Aunty suka barwa Sheehra, suka koma gida suka soma rainon cikin da za'a baiwa Mommy idan an haifi abin da ke cikin.....! *Tammat bi hamdullah* Anan na kawo karsher wannan littafi mai suna FEERYAL. ina fata za'a amfana da dasusan da ke cikin sa. ya rabbi kasa mufi karfin zuciyar mu ka iya mana da iyawar ka kar ka barmu da dabaran mu. mu had'u a littafi na na gaba. Kai ga yadda suka kure ido dan son jin sunan littafin😂 bafa zan fad'i yanzu ba dan zan iya samin masu tashi na a bacci🤗 ka-ki tuntub'eni ta wannan number 👉🏻 08034690723 daga zaran na fara sakin sabon book zaka-kiji. Masu niman HAMDAH da KARSASHI da sauran book's d'ina kuma ku neme ni ta nan don samin litattafai na 08034690723 Ina maraba da ku masoya na🤗