[8/15, 9:53 PM] amina yakubu: 🍇🍇🍇FATIMA BINTU🍇🍇🍇 1 Kyakyawar yarinya ce zaune ta zabga uban tagumi akan wasu lafiyyayun irin kujerun nan da ake sawa a guarding a rabar cikin makarntr Gombe state university, yarinyar first class ce a wajen kyau, me krt na Baku zabi kowa ya siffanta FATIMA BINTU da duk wata kyakyawa da kuka taba sani a rayuwarki. Hay wats wrong wata golden voice ta daki kunnena, a razane na dago na kalle shi muna hada ido a zuciyata nace ya salam, wanan ba Indian kuma daga ina, amma a fili saina kau dakai nayi kmr ba dani yake ba, wat are you doing here? Cant you respond? Still na basar, kinga idan carry over kk tara ma kanki ai ba tagumi yakamat kizo kiyi ba, way out yakamat ki nema......mallam don Allah ka kyale ni, ina ruwanka koma mene ne tunda ban kulaka ba ai saika rabu dani ko, wata yar iskar dariya yayi, irin ta mazan da suka waye sanan yace wonderful wato nayi magn da yaren da kika fi kaurewa dashi shiyasa kika amsamin ko? To kinga don't waist my time ba a zama a nan wajen iam very sure da kin tambayi friends dinki zasu fada miki, sbd haka packed your every things and leave, na dago zanyi mishi rashin kunya muna hada ido na kasa sbd tsananin kyau da kwarjinisa, bag dina na dauka na tafi ina tunanin ina zan samu inda ba hayaniya na zauna, na kalli agogon hannuna sai nan da 30mnt murja zata fito daga lacca, kai Allah ya sauwake rashin kudi, inda ace inada kudi ishashe a guna da bazan tsaya jiran har sai wata ta fito daga lecture sanan na tafi ba, da yanzu nahau keke napep nayi tafiya ta. Waje na samu a bakin faculty nmu na zauna, banfi 20 mint da zama ba sai gasu sun fito tace sorry Fatima minata jirana ko? Muje mu tafi, muka nufi inda tayi fakin motar muka shiga, muka tafi gd. Maman Aysha [8/15, 10:11 PM] amina yakubu: 🍇🍇🍇FATIMA BINTU🍇🍇🍇 2 Muna zuwa daidai kofar gdnmu ta saukeni ta wuce, baba megadi yana kan benci a zaune na gaisheshi na wuce, ina shiga gida ko dakina ban karasa ba mum tace kiyi sauri ki ajiye kayanki kizo ki daura mana abincin dare nace to, bayan na fito nace yunwa nake ji wallahi mum, kiyi hakuri naci abinci saina Dora miki girkin, tafdi bakici abinci ba a yawon naki, don nasan ba daga makrnt kk ba, ni yanzu banida wani abincin da zan baki a gdnan saiki san yanda zakiyi, nidai ki tabbatar kin dora min girki hawaye ne masu zafi suka fara zuba a idona, yaya fauzi tazo ta kama hannuna tace kiyi hakuri Fatima, wallahi banajin dadin abinda mum take miki zo muje na dafa miki indomie, nayi murmushin karfin hali nace karki damu yaya fauze, inada cornflakes a dakina bari naje nasha. Maman Aysha [8/15, 11:41 PM] amina yakubu: 🍇🍇🍇FATIMA BINTU🍇🍇🍇 3⃣to5⃣ Yau lecture safe ne dani, tun da wuri na tashi na hada break fast, na koma dakina na gyara saida na tabbatar ko ina yayi tas_tas, na duba time 8:30am, sauri nayi na shiga wanka na shirya cikin wani maroon lace, nayi kyau sosai na nufo dinning harsu mum da fauze sun gama kryawa ina bude food flasks din naga wayam, duk sun cinye Irish da plantain din sai gayan beridi aka barmun kuma ni bana cin buredi, gashi nayi late bare na dafa indomie, kawai saina dauki gyalena na tafi. Duk saurin da nake saida Dr mumtax ya ringa ni shiga aji kuma gashi bama shiri dashi tunda yace yana sona daki ya tsaneni, inda Allah ya temakeni bani kadai bace mukayi saa ya daga mana kafa muka shiga, yayi mana warning akan gobe a period dinsa ta 4to6 zaiyi test kuma duk Wanda yazo late bazai barshi ya shiga ba. Bayan mun fito na rasa inda zan zauna, sabd zamu koma lecture 2to4, shahada nayi na koma ta gefen guarding din da nake zama, sabd wajen conducive environment ne yanada dadin zama, aikuwa na zauna be fi da 20mint ba sai gashi ya fito daga lafiyyayar motar shi marcedes Benz new design da gudu naga masu kula da wajen sunje sun durkusa sun gaisheshi, sanan suka debo wasu haddadun food flask daga cikin motar, da wata katuwar darduma suka shimfida akan grass carpet din wajen me makon ya zauna kawai sainaga ya iyo guna you again? Me yasa bakya jin mgn ne, bana hanaki zuwa nan ba? Waikai don Allah waye kai a sch dinan? Iam a student lyk u, to meyasa bakasan zamana anan? Sbd nida friends dina ne kawai muke zuwa, to don Allah kaimin afuwa sbd wallahi nakai 1month ina zama a wajen nan, ba Wanda ya taba yimin magn, harna saba. Ni arayuwata banasan hayaniya kuma bana Iya sakewa a cikin mutane, friends dina biyu a a sch dinan daya tana hostel, dayar kuma unguwar mu daya, so don Allah ka yimin hakuri na ringa zama badan halina ba. Murmushi yayi har saida faraaren hakoransa suka bayyana, sanan yace to na hakura. Komawa yayi ya zauna akan dardumar, ya zuba abinci ya fara ci a foil paper naga ya zuba su paper chicken da snacks ya dauko lemon don Simon guda daya ya kawo min, har nace bazan karba ba daya watsa min wani kallo hannuna yana rawa na karma, amma saina kasa ci agabasa masallaci na koma naci, sbd dama banyi break fast ba. 2 nayi muka koma lecture Maman Aysha [8/16, 9:33 AM] amina yakubu: 🍇🍇🍇FATIMA BINTU🍇🍇🍇 5⃣to1⃣0⃣ Yau dake 4to6 ne dani dana gama break fast bacci na koma sai wajen 11am na tashi na Dora lunch abinci iri biyu nayi zuwa 12:30 na gama komai nayi wanka ina idar da sallar azahar naji mum tana kirana, ina zuwa tace naga kina ta gaggawa to inaso ki sani yau towo nake sha'awa da daddare kuma wallahi baki isa ki bar gdnan ba sai kinyi min, na marairaice nace don Allah mum kiyi hakuri wallahi test ne dani, kuma yace idan nayi late bazan shiga class din ba, wanan damuwarki ce idan kiga dama kiyi, in kiga dama kuma ki tafi, yaya fauze ce tazo kiyi tafiyarki Fatima zanyi tuwon, rufe min baki mutuniyar banza fita ki bani waje wallahi idan kikayi nida kene ta koma daki tana gunguni haba mum don Allah wallahi abinda kk yiwa Fatima baya dacewa, ko dan kinga Abba baya gari. Fita nayi na nufi kitchen da sauri na kunna gas na Dora tukunyar tuwo data sulalen nama shaf shaf na jajjaga kayan miya dake gas ne 3:15 na gama, na juye a food flasks, sanan na koma daki na shirya uku da rabi na fita daga gdn amma wani abin haushi na rasa abin hawa inata tafiya a kafa ina addua banyi auni ba naga 3:45 kawai saina tsayar da me mashin, zan hau kenan saiga keke napep kawai sainaje na shiga. Yana shiga class din ina zuwa amma sai yace tunda ya rigani zuwa bazai barni na shiga ba na tafi na marairaice ina bashi hakuri ya dakamin tsawar da saida yayyan hanjina suka kada, haka na juya jiki ba kwari na nufi inda na saba zama kuka nake sosai shi kenan dama kiris yake jira dani burinsu dashi da mum ya cika, me yasa mum ta tsane ni? Tun ina yar karamata take wahalar dani har yanzu bata daina ba why mum, why pliss kuka me karfi yaci karfina, kamar daga sama naji cool voice dinshi kuka kike ya salam, me yasameki kike kuka? Ban bashi amsa ba saici gaba danayi da kuka na duk da nasan ba karamin abu bane yasaki kuka amma kiyi hakuri, kowanne mutun akwai irin jarabawarshi a Rayuwa, so kiyi hakuri ki cinye taki jarabawar don Allah ki daina kuka kinji wani sanyi naji a zuciyata sbd rabonda nayi kuka a bani hakuri tun yaya jafar yana nan......meye sunanki? Fatima A Sadik, nice name ,me kike karanta medicine good level nawa kk 200 Allah ya taimaka amin, nima medicine nake karanta ina 500 level, so idan da abinda baki gane ba kimin magn zan koya miki to nagode Maman Aysha [8/18, 6:35 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖💖 1⃣0⃣to1⃣5⃣ Saidai kuma baka fadamin sunan ka ba? Suraj wow nice to met you suraj, me to zan tafi sai anjima OK bye. Tun daga ranar wata shakuwa me karfi ta shiga tsakanin mu da suraj, har banaso ace banida lecture, sbd nasan ranar bazan ganshi ba. Ranar muna discussion dashi sbd exam is aproaching nake fada masa banyi test Dr mumtax ba, kuma yace ba ruwansa idan yaga dama saiya kadani paper sa, wani lallausan murmushi yayi yace karki damu my pretty tsorataki yake so yayi, kedai kawai ki dage kiyi krtu idan ya kada ki saimu rubuta petition kin gane nace eh, haka ya dinga koyamin abinda bangane ba har saida naji na gane komai sanan nayi mishi sallama na tafi. A kwana a tashi ba wuya a wajen Allah, har gashi mun gama exam, kuma mun shiga level 300, kuma ni na samu highest marks a class dinmu Dr mumtax yaso ya kada ni Amma ba dama sabd nayi wuta suraj ya Iya teaching sosai, sbd komai saida ya koya min shi yanda zan gane. Muna fitowa daga lecture naga yan matan class dinmu sun hada grp da timi table a hannunsu saina karasa wajen nace hlo meke faruwa anan asmau tace hammm gwara da Allah ya kawoki kece habitual late comer to wallahi yanzu dole ki gyara, sabd yanzu Dr SMK ne zai ringa daukar mu Anatomy & physiology nace to waye kuma smk? Ai baki sanshi ba? gabadaya yan matan suka tambaya, aikuwa duk wata buduwar da take science tasan smk, wani handsome malami ne, gentle and very intelligent, he is a ganae doctor, ance a New Zealand yayi kartunsa yan level 500 yake dauka, kuma duk budurwar data dora ido akansa sai taji tayi falling, amma fa bashi da mutunci, kuma disga mutun ba wani abu bane awajansa sbd haka wallahi Fatima ki zama very careful, bcos yan level 500 sunce ba abinda ya tsana irin late coming kinga gobe 9to11 muke dashi, kiyi kokari ki fito da wuri. Insha Allah tun 8 ma xan zo, Allah ya kaimu goben ni zan wuce saida safe OK to Allah yakaimu Maman Aysha [8/18, 8:19 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖💖 1⃣5⃣to2⃣0⃣ Tunda nayi sallar asuba ban koma ba kartn alkur'ani nayi har saida gari yayi haske, sanan na shiga kitchen na soya doya da kwai nayi papper soup din kifi ragon ruwa, na zuwa 7:300 na gama jera komai akan dinning, sanan naje nayi wanka nasa wata pink doguwar Riga anyi mata kwalliya da blue stones nayi rolling da blue gyale ina fitowa falo zanci abinci muka hadu da mum na durkusa har kasa na gaisheta da kyar ta amsa, sanan tace me kikayi mana yau nace doya da kwai, tace taf aiko wallahi ni danwake nake sha'awa sbd haka kije kiyi min kafin ki fita zanyi magana ta wanke ni da mari bana ce ki daina yimin musu akan abinda na saki ba, obey b4 you comment sbd haka ina jiranki. Haka na koma kitchen da sauri ina kuka na kunna gas na nebo fulawa na kwaba Dan kadan daidai cikin ta ruwan yana tafasa na fara jefawa bayan ya dahu na debe na kaimata dana duba time 8:30 bag dina kawai na dauka na fita sbd idan na tsaya cin abinci zan makara tafiya nake da sauri kamar zan tashi sama, dake unguwar mu GRA ne baa fiye samun abin hawa ba, saida nayi tafiyar wajen 15mint sanan na samu keke napep nahau. Ina zuwa bakin class din naji anyi tsit, daga mazan har matan kamar ba kowa acikin ajin, Wit confidence na shiga class din amma ganin Wanda yake tsaye a bakin board din yasa nayi mutuwar tsaye, me karatu kunsan waye? Suraj na gani sanye cikin wasu shegun fararan suit sunyi masifar yi mishi kyau....walk out from my class muryar shi ta daki kunnena kafe shi nayi da ido ina masa kallon mamaki.....I say leave my class ko kurma ce ke? Jiki ba kwari na juya na fice, na sami daya daga cikin kujerun bakin faculty nmu na zauna na shiga jerawa zuciyt tanbayoyi, dama shi malami ne? To meyasa ya boye min yace shima stdnt ne? Me yasa ya nuna kamar be taba sanina ba? Me yasa ya rufe ido ya koreni daga class? Haka na zauna ina jero tambayar da bansan amsar ta ba har period dinsa ta kare tare suka jero shida wani bash Dan ajimu, ina zaune su asmau da sauran matan ajin suka zo suka zauna asmy tace Fatima me yasa kk makara, na gayamiki mutumin nan bashi da mutunci, wallahi asmy akasi aka samu, ba ason raina na makara ba, daidai nan bash yazo yace Fatima yace ki sameshi a office wai kuma gashi bansan office dinsa ba, bash yace muje na rakaki saida ya kaini har bakin office din sanan ya juya, ni kuma nai sallama na shiga ya salam aljannar duniya nace azuciyat, sbd office din ba karamin haduwa yayi ba....muna hada ido ya sakar min wani shu'umin smilling da bazan Iya fassara me yake nufi ba....wel come my pretty, have a sit, na sami kujera na zauna, me yasa kika zo class dina late Fatima? Sa'arki daya baa duka a sch din nan da saina zaneki yau, cikin muryar shagwaba da ni kaina bansan inada ita ba nace ai kayimin abinda yafi dukan ma, dariya yayi da har saida fararan teeth dinsa suka bayyana sanan yace haba da Allah, me nayi? Nace ka disgani agaban class mate dina, cikin wata cool voice dinsa yace shiyasa na kirarki yanzu kiyi hakuri, wani lallausan murmushi nayi nace to na hakura, Amma me yasa kace min kai student ne? Sbd inaso ki zama friend dina, kuma idan nace miki ni malami ne you will not agree. amma kinga yanzu ai gashi mun saba ko nace eh hakane, yace to wanan shine dalili, amma fa karki kara zuwa late sbd zaki rusamin rules dina, kinga yauma saida na daure na koreki kinji nace insha Allah zan kiyaye mikewa nayi zan tafi yace ina zaki? Koma ki zauna ga abinci can a food flasks kije kici, nasan bakiyi break fast ba, ya akayi kasani? Dariya yayi data kara masa kyau, sanan yace jikina ne ya bani nima dariya nayi sanan naje na zuba naci, sbd yanzu munyi shakuwar da har ina Iya cin abinci agabansa, bayan na gama nayi mishi sallama na tafi Maman Aysha [8/19, 4:43 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖💖 2⃣0⃣to2⃣5⃣ Tun daga ranar nake kiyayewa, na dena makara duk yanda mum takai data son ta makarar dani bana yarda. Da daddare ina kwance a dakina tunanin suraj ya hanani bacci, da nayi zato shakuwa ce a tsakaninmu, Amma yanzu na gane na kamu da tsananin sonshi saidai abinda yake damuna har yanzu suraj baice yana sona ba, saidai yana nuna min caring sosai sbd duk ranar da zai shiga class dinmu saiya kiramni a waya yaji ko Nazo....karar wayata ce ta katseni ni, ina dubawa naga Abbanmu ne hlo Abba ina wuni lfy kalau Fatima, ya karatu Alhmdl ya jikin Haj babba da sauki jibi zamu dawo insha Allah to Allah ya dawo daku lfy, amin Fatima Allah yayi miki albarka nace amin Abba Wacece Fatima Bintu? Yace ga Alhaji Abubakar sadiq Danmaliki. Mahaifina shine Dan malikin Gombe, shaharraran Dan kasuwa ne da duk Gombe ba Wanda bai sanshi ba Haj karima( mum) itace matarsa ta farko kuma yar uwassa ce, da babarta da Babar babanmu(Hajiya baba) ubansu daya hajiya babba ce ta hada auran ba wani sonta yake ba tsananin biyayya ce tasa ya amince ya aureta A bangaren mahaifiyata kuma, tun ba tafi 7yrs ba mahaifinta ya rasu kuma dama aminin Baban su dad din mu ne, sbd haka da inner babarmu ta fita takaba sai Alhajin su dad dinmu ya aureta, wai zo kaga kishi wajen hajiya babba ta ringa balai da kyar ya shawo kanta. Baya taba nunawa mamana bambkwatsaAunty sakina kanwar babanmu itace sa'ar mamana a lkcn sbd haka sun shaku sosai da babata komai tare akeyi musu Hajiya babba tasha tara yayyan ta tayi musu huduba akan inna, amma basa dauka. Kullum tana cikin yiwa babata gori wai agola ce daga ita har inna basa sakewa a gdn, bayan Haj Karimatu ( mum) ta haifi yaya jafar da shekara goma, sai abbanmu ya bujuro da bukatar yanaso ya auri babata, saboda alkcn sun gama sec sch, aikuwa Haj fur taki amincewa, duk da baya yimata musu amma dake ba karamin so yakewa Maman mu ba sai ya hadata da Alhajin shi, shi kuma Alhaji yace tunda yana sonta aure ba fashi sai anyi. Hakan kuwa akayi an daura aure amarya ta tare, abbanmu yana tsananin sonta kamar ya hadiyeta. Lkcn da aka auri mamana mum tanada tsohon cikin yaya fauze, mamana a wajen abbanmu da aunty sakina kawai take samun sauki, sabd mum da Haj babba sun hade kai banda azabtar da ita ba abinda suke, gashi Abba be isa yayi magana ba sai Haj babba tace zata tsine masa. Saida aka haifi yaya fauze da 4yrs sanan babata ta samu cikina, babanmu yayi murna kamar akaina zaa fara yi masa haihuwa. Lkcn da cikin yakai 7month Allah ya yiwa inna mahaifiyar babarmu rasuwa babata tayi kuka kamar ranta zai fita, kuma tun daga ranar ta hadu da pregnancy induced hypertension, kullum blood pressure dinta baya sauka har ya shiga 9monthd lkcn data fara nakuda da sauri aka kaita asibiti, tana haihuwa befi da 1hr ba ta rasu Abbanmu yayi kuka harya gaji, har akayi sadakar bakwai baya Iya cin abinci ya shiga wani matsanancin hali da kamar ita kadai ce matar sa, ni kuma aka damkani a hannun aunty sakina taci gaba da rukona. Maman Aysha [8/19, 5:43 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖💖 2⃣5⃣to3⃣0⃣ Alokacin dana cika 5yrs, akaiwa mijin aunty sakina transfer ya koma abuja, aikuwa abbanmu ya matsa dole sai aunty sakina ta dawo masa dani, ba yanda batayi dashi ya bar mata niba, amma yaki, sabd wai bayaso nayi nisa dashi. Haka ta hakura tana kuka tana komai ta dawo dani, tun daga lkcn ne kuma Rayuwa ta ta canja, tun ina yar karama mum da Haj babba suke hantarata suna nuna min tsana a fili har mantawa nake Haj babba ita tahaifi abbanmu , sabd duk tsanar da takewa mamana yanzu ta dawo kaina. Lokacin da yaya fauze ta sami admission Abba ya saimata mota vibe me kyau take zuwa makrnt da ita. Nima lkcn dana samu admission sai Abba ya sayamin Mercedes 4matic 350 aikuwa mum ta daga hakalinta ta ringa bala'i wai yana nuna banbanci a tsakanina da yaya fauze, taje ta hada shi da Hajiya, ita kuma tace ya karbe motar bazan hau ba yace don Allah hajiya kiyi hakuri, wallacar, yayan Wanda basu kaini kudi bama suna da motoci ballantana ni, hajiya tace na Riga na gama mgn, idan kuma baka bi ummar Nina ba ban yafe maka ba, saboda hajiya irin jahilan Mutanen nan ne. Wanan shine dalilin da yasa nake shan wahalar tafiya mkrnt a commercial car. Muna da yan aiki sunkai mutun goma, amma duk da haka mum tace ni zan ringa dafa mana abinci, da Abba yayi magana sai yace wai ni nace zan ringayi, gashi ban isa nayi musu ba saita dake ni. Dake a gas nake girkin kuma su wani dake-dake da yanka abubuwa duk su Iya mero ne suke min, sbd haka yanzu girkin harya zamemin jiki har time table ce dani, kuma ina yawan karnt cooking book. Abba Haj babba suka kai katsar India zaayi mata kidney transplant, shida aunty sakina ne a wajent watansu uku kenan yanzu. Cigaban Labari Maman Aysha [8/19, 7:24 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖💖 3⃣0⃣to3⃣5⃣ Su Abba sun dawo yaya jafar ma yazu da matarsa a wani company yake aiki a England daga krt suka rike shi. Alhmdl jikin Hajiya yayi sauki, muna zaune a dining muna cin abinci me martaba sarki ya kira Abba yace akan maganar da mukayi dakai ranan ne, zamu zo dashi gobe insha Allah yace to ranka ya Dade, Allah ya kaimu goben yace amin. Bayan ya kashe wayar yace karima tace na'am, na manta ban fada miki ba munyi magana da me martaba ya nemi da acikin yayyana na bawa dansa auran daya daga ciki saboda aminta da take tsakaninmu yake sha'awar hada zuri'a dani, kuma kaf yayan sa ba Wanda yake so kamar shi, ya bashi lkc sosai ya fito da mata amma har yanzu shiru, shine ya yanke hukuncin nemo masa da kansa, sabd haka ina ganin tunda Fauziya ce babba sai a hadasu da it ko? Mum tana washe baki tana komai tace kwarai kuwa Alhaji ai wanan hukuncin yayi, Allah yasa ayi damu, muka amsa da amin gabadayanmu sanan Abba ya kalli yaya fauze yace Fauziya saiki shirya tarar sa gobe tace to Abba, sanan ya kalle ni yace auta kema Allah ya fito miki da mafi alkairi, cikin jin kunya nace amin Abba, a zuciyata ta kuwa cewa nayi na Riga na samu, jiran shi kawai nake ya furtamin da bakinsa. Yau tun safe ake shirin tarar me martaba da dansa, anyi misu abinci yafi kala biyar banda snacks, da drinks, sbd drinks ma wajen kala biyar na hada banda na bottles, su yaya fauze kuwa sai rawar kai ake yau saurayi zaizo😀 basu zo ba sai bayan sallar isha'i, su biyu kawai suka zo daga shi sai Dan nasa. Bayan sun gaisa da Abba yace a kira masa surukar tasa su gaisa, daga nan kuma sai su gana da Dan nasa Abba yace yo jafar jeka kirata, muna daki inayi mata kwaliya sbd ita bata Iya daukar wanka sosai ba, yaya jafar yace ta fito, tana fita, taje befi da 10 mint ba yaya jafar ya kara dawowa yace Fatima Abba yace kizo Ku gaisa nace to, kaina a sunkeye na gaisheda me martaba Abba yace ranka ya Dade har gdn marigayiya Bintu ce, itace jaririyar da ta bari shine na mayar mata da sunan ta, me martaba yace Allahu Akbar Allah ya jikanta da rahama gabadaya aka amsa da amin, sanan Abba yace baki gaishe da Yayan naki ba, na dago kai nace ina wun........muna hada ido bakina ya kasa karasa wa, inna lillahi wa inna ilaihir rajuun kawai nake fada a zuciyata, amma shi saiya basar kawai yace lpy, ina gajiya? Sanan na dawo hayyacina nace ba gajiya. Mikewa nayi na tafi dakina na kwanta kaina ya fara sarawa bansan lkcn dana fashe da wani irin kuka ba nan take tausayin kaina ya kamani, kuka nake sosai, motsin mutun naji ya shigo dakin na dago a razane sai naga yaya jafar ne, Fatima me ya faru? Don Allah karki boye min komai, Fatima ni Dan uwanki ne, tunda kuka hada ido da yarima suraj naga mood dinki gabadaya ya canja, tell me the truth kin sanshi ne? Cikin kuka me tsanani na bashi lbrn irin shakuwar da take tsakaninmu, kuma ban boye masa ba na fada mishi ina tsananin sonsa. Mikewa yayi ya fita yana shiga falon ya yiwa Abba rada a kunne suka fito waje ya fada masa komai, sai Abba yace yaya ya koma ya kira masa yarima suraj, bayan yazo yace ya kirani, ina zuwa Abba ya kalli suraj yace Fatima ta fadamin cewa kun shaku da ita a makrnt, idan kasan akwai soyyayar Fatima a zuciyarka to ka fadamin yanzu, sbd Fatima da Fauziya duk yayyana ne, kaga dole daya zaka aura kabar daya so feel free. Shiru wajen yayi tsawon lkc ba Wanda yayi magana , Abba ya kara cewa kai nake sauraro suraj, sanan ya nisa yace ba abinda yake tsakanina da Fatima Abba, nasan dai muna tsananin mutunci da ita amma ban taba cewa ina sonta ba, dagowa nayi da sauri muka hada ido sai yayi sauri ya kawar da kansa, Abba yace to shi kenan zaka Iya komawa ciki, sanan ya kalle ni yace Fatima kar wanan abin ya dameki, ba duk abinda kk so ne yake zama alkairi agareka ba, kuma inaso ki Sani kullum inayi miki addua, sbd haka inaso kisa a ranki Allah yasa haka shine mafi alkairi agareki, nace amin Abba, insha Allah zanyi yadda kace, yace Allah yayi miki albarka nace amin. Tofa, masu kart kun yarda da abinda yarima suraj yace kuwa? Ina jiran amsar Ku Maman Aysha [8/20, 8:59 AM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖💖 3⃣5⃣to4⃣0⃣ Ina barin wajen dakina na koma naci gaba da kuka me ban tausayi, tabbas ina son suraj so bana wasa ba, amma me yasa kayimin haka suraj? Meyasa kabi hanyar da zaka koya min Sonka at d end kuma kace baka sona? Why suraj, why pliss me yasa kamin haka? Na shiga uku, shikenan na rasaka har abada, ya Allah kayimin sauyi da mafi alkairi, ya Allah ka ciremin son suraj a zuciyata kuka nake sosai kamar raina zai fita zuciyata banda kuna da zugi ba abinda take, saida nayi kuka me isata sanan na shiga ban daki nayi alwala, nayi sallar isha'i ina idarwa nayi shafa'i fa wutri, sanan nayi addua na kaiwa Allah kukana bayan na gama na kwanta A bangaran suraj kuwa, Abba yana komawa dakin ya kalli yaya fauze yace Fauziya Ku koma mini falo sbd Ku gaisa sosai da suraj din ko tace to Abba, diba mishi abincin Kuje, itace a gaba shi kuma yana baya sai wani karairaya take har suka karasa, bayan sun zauna yaya fauze ta kalle shi tace a gaskiya yerima bazan Iya fadin tsananin farin cikin danake ji yanzu ba, yau na fara ganinka amma inayi maka son da kamar nayi 10yrs da saninka, Allah ya cikamin burina ya nuna min ranar da zan zama matarka. Shiru yayi, yaci gaba da taba wayar shi, da alama chtn yake. Saida taka shurun yayi yawa sanan ta make murya my Prince ina magana kayi shiru? Oh sorry, wani Abu ne ya dauke min hankali anan, Allah yayi mana zabin abinda yafi alkairi. Iya abinda zakace kenan? Yes bakiga addua nayi ba, kuma addua ai itace gaba da komai ko? Eh hakane, wani shu'umin murmushi yayi dani kaina maman Aysha na kasa gane na meye, sanan yace bari naje mu tafi, sai mun kara haduwa cikin sauri tace baka bani no ka ba yace oh sorry ya karnto mata tasa, sanan tay dialing no tace ga tawa nan yace is OK. Tare suka jera suka koma main falon dasu Abba suke, sanan suraj ya kalli me martaba yace yayi smiling yace dad mutafi ko, yace OK son muje, Alhaji zamu je mu wuce, da sauri Abba ya mike yace to yallabai yacewa yaya jafar maza kira mamanku suyi sallama, kamar walkiya saigata tazo yallabai mungode sosai Allah ya kara girma, Allah ya kara zumunci tana washe baki tana komai, har bakin mota suka rakasu, sanan Abba ya Dan rusuna irin na girmamawa yace Allah ya kara yawan rai mungode Allah ya saka da alkairi, Allah ya maida me martaba gd lpy yace amin, suraj yaja mota suka tafi Maman Aysha [8/20, 11:06 AM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖💖 3⃣5⃣to4⃣0⃣ Yaya fauze kuwa tunda ta koma daki tayi super akan gado, wani irin farin ciki ne yake dibanta tace kai gaskiya inada SAA a Rayuwa ta oh abu kamar a mafarki, wai ni zan auri suraj allura cikin ruwa, kuma wani abin farin ciki ma har gd aka kawomin shi, Allah na godema nan take bacci me dadi ya dauke ta. Yau lecture 8am ce dani, da wuri na shirya sbd yanzu Abba yana gari sainaga dama nake shiga kitchen, lkcn dana fi ba Wanda ya tashi a gdn n Dade a bakin titi a tsaye ina jiran mota, Amma shiru ko alama babu da naga time yanata kurewa sai kawai nahau machine, munyi tfy me nisa wani me mota ya sako mana kai, ban kara sanin inda nake ba sai a asibiti, lkcn dana farka naga Abba da aunty sakina da kuma yaya jafar a zaune a dakin, ina bude ido Abba yazo da sauri ya rungumeni a jikinsa yace alhamdulilla Allah nagode ma sannu Fatima kinji Allah ya kara rufa asiri nace Amin, yanzu inane yake miki ciwu nace kafata ce yace dislocation ne, kuma an gyara zai daina insha Allah aunty sakina da yaya jafar sukayi min sannu, suka bani abinci naci sanan Abba yace yan class dinku da wasu daga cikin malamanku sunzo dubaki, lkcn baki farka ba sunce agaisheki, nace ina amsawa, to Amma Abba ya akayi kasan nayi accident shi mutumin daya bigeki ne, ya duba contact din wayarki yaga kinsa abbana shine ya kirani yaron yanada kirki sosai abokin jafar ne ma. An kara rubuta min wasu magun guna sanan aka sallame ni mota daya muka tafi gabadayanmu bayan Abba ya saukeni a gd , gdn hajiyarsa ya wuce ya mayar da aunty sakina dake dama agidn yaje ya daukota , suna shiga ya gaida HAJIYA tace ya me jikin yace da sauki, an sallame mu ma, don Allah Hajiya ina Neman alfarmarki a karo na biyu, tace ina jinka, don Allah inaso ki amince min na bawa Fatima motar dana saya mata, sbd wallahi hawa machine idan ba dole ba bashi da amfani, yanda suka fadin nan da yazo da karar kwana zata Iya mutuwa don Allah Haj ki taimaka min, aunty sakina tace ai Haj ya kamata ma ace kin rage tsanar da kk nuna wa Fatima, sbd wanda kika tsaneta sbd su yanzu suna ina? Kinga basa duniyar kuma yarinyar nan fa gudan jininki ce Haj, ya kamata kiyiwa mahaifinta kara, sbd shima yana yi miki biyayya. Nisawa tayi sanan tace na amince maka Abubakar, kuma insha Allah daga yau na daina tsanar Fatima, dama bawai bana sonta bane kishine yasa Amma insha Allah daga yau na dena, Allah yayi muku albarka ya kara hade kanku suka amsa da amin, cikin tsananin farin ciki Abba yace zan tafi Haj Allah ya kara miki lpy tace amin. Da farin ciki ya dawo gd, direct dakina ya wuce yace Fatima Haj ta amince na baki motrki, kuma ta daina fushi dake, sabd haka yanzu zaki Iya zuwa gdnt. Alhamdulilla nace , Allah ya kara karemu daga sharrin shedan Abba yace amin. Maman Aysha [8/20, 4:21 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 4⃣0⃣to4⃣5⃣ Alhamdulilla na warke harna fara zuwa asibiti, sbd yanzu a level 400 nake, kuma anyi posting dinmu clinical area, kullum idan na fita sai 6pm nake dawowa gd, yau gashi har munkai wajen 4wks acan. Yau week end yaya fauze tace Fatima ki shirya muje yini gdn yaya jafar, kinga tunda suka dawo befi sau daya mukaje ba nace to, wanka na shiga na shirya, da motata muka tafi Federal low cos gdn yake, matar shi aunty Kadija tayi murna da ganinmu sosai, muna zuwa yaya fauze ta haye kujera ta fara chtn ni kuwa ina ajiye jakata na shiga kitchen na fara aiki har saida muka gama komai muka jera a dining, shiyasa aunty Kadija take sona muna shiri da ita sosai, wani lkcn ma Dan tana tsoron mum ne. Yaya ma da ya dawo ya gammu yaji dadi sosai, tare muka hau dining mukaci abinci, bayan mun gama kuma muka zauna anata hira, ya fauze ce tace ni kuwa yaya kuna waya da suraj kuwa? Yace eh ya kirani jiya ma, ai yau wajen satinsa hudu a Germany, zaiyi order wasu machines ne, irin Wanda ake EEG, brain CT scan, etc kinsan yana business sosai, sbd machines guda daya sai kiga kudinsa ya doshi 5 million, kuma sai yayi order sama da Dari biyu a lkc daya, gwamnati tana bashi kwangila ai yasa mata a wasu manyan asibitocin, mukace uhmm lalle ya tara kudi yaya yace sosai ma.....yaya bani no shi ta Germany ya fauze ta katse shi yace OK gata nan duba, tana fara dialing ta fice daga wajen, ringing kadan ya dauka hlo, hii my Prince gud afternoon? Afternoon how are you? Iam not feeling fine, me ya sameki? Sbd katafi for the past 4wks, ba kayimin sallama ba, kuma da kaje baka nemeni ba, oh sorry tafyr ce tazo min unexpected, amma insha Allah next WK zan dawo, thanks for d concern bye, be jira me zatace ba ya kashe wayar. Ta Dade tana kallon wayar kafin daga bisani ta dawo ta zauna. Haka Rayuwa taci gaba gashi yanzu har mun gama practical zamu koma lectures, asmy ce ta kirani take fadamin yanzu smk communicable dxs zai ringa daukar mu, kuma gobe 4to6 muke da shi, Dr masari kuma 2to4 nace to nagode. Wani lace na saka red and yellow Riga da siket ne, na yafa gyale yellow na sa shoe&bag na dauki key din motata na tafi. Na shiga class befi da 10mint ba sai gashi ya taho yana wanan tafiyar tasa me dauke hnkln maza ma ba Iya mata ba na Dade ina mamakin yanda yake tafiyar sa, Ashe Dan sarki ne, sanye yake acikin fararan jeans da T.shirt yayi stock in sanan ya Dora red jacket akai red color, takalmi ma red, Baku ganshi ba kamar asace shi a gudu sbd kyau. Yana shiga class din yayi tsit kmr ba kowa bayan gaisuwa ya fara mana viral infection, da HIV/AIDS ya fara, yayi mana causes pathopysiology da kuma sign and symptoms, anan ya tsaya yace next period zaaci gaba, amma yanada tambya kuma idan baa amsa masa zai cirewa kowa na class din 3 marks, yaci gaba da cewa tambayar itace meyasa wasu couples din zakaga mijin yana dauke da AIDS, amma matar duk screening din da zaayi sai aga neg? Bash ya mike yace sir may ba suna amfani da condom ne, yace No, akwai Wanda zai kara trying? Kowa yayi tsit, sai yace since you cannot answer the question I will....be karasa ba na mike nace is because d woman doesn't have CD4 receptor in her body, juyowa yayi muka hada ido, kawai sai yace correct gabadaya yan class din suka dauki tafi shima wani dan iskan murmushi yayi, sanan yace bye class, suka amsa da bye sir, bayan ya fita sukace Fatima saving us Fatima, wanan mutumin bashi da M, kodan igiyar mulki tana jansa ne, asmy tace ga Dan banzan kyau kuma ba, amma fa be fiki kyau ba Fatima! Dariya nayi nace ke kika sani dai. Ina fitowa daga class naga wayata tana vibrating in dubawa naga suraj, ina kallo naki dauka, saida yayi 10 missed call sanan ya hakura, motata kawai nashiga na danna mata key na tafi gd Maman Aysha [8/20, 7:02 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 5⃣0⃣to5⃣5⃣ Su mum an samu damar wahalar dani, sabd Abba ya tafi China, akan harkar kasuwancin sa, yau dake weak end ne yau banje mkrnta ba duk wani aiki na part mum ni tasa nayi, abincin dare ma tuwo kala biyu nayi, bayan nayi semovita da miyar danyan kubewa, mum tace batason semo, na shinkafa take so haka na kara komawa kitchen nayi mata. Ina gamawa na shiga dakina nayi wanka na dauro alwalar sallar magrif wata lallausar gown nasa me kyau purple color rigar ba me nauyi bace ta shan iska ce, kuma bata karasa kasa sosai ba sbd saida na daura zani da zanyi salla, zan tada salla kenan mum ta kwalla min kira ina zuwa naga ta debo tulin inner wear's dinta da na yaya fauze, debi wadanan kayan ki wanke min nace to bari nayi salla, bayan na idar na dauki alkur'ani na krnt har aka kira sallar isha'i, na mike nayi tun kafin na idar naji kaina yana juyawa sbd yau da zazzabi na wuni,ina idar da salla na kwanta akan sallaya nan take bacci ya daukeni, kmr daga sama naji ana kwala min kira a firgice na tashi na fita ina zuwa ta wanke ni da wasu kyawawan Mari har guda uku, daiai nan su yaya jafar da suraj suka shigo falon, wani mahaukacin jiri ne ya kwashe ni na tafi zan fadi suraj yayi sauri ya rikeni na fada jikinsa yaya jafar cikin bacin rai yace haba mum me tayi miki don Allah? Aiki na sata bata yimin ba, aikin me? wanki na bata.......jafar gwara kazo mukaita asibiti ta sume fa, kuma temprature din is very high, cikin tashin hankali suraj yake mgn da sauri suka sani a mota, direct asibitin suraj suka wuce dani, da kansa yayi treating dina harna farfado muna hada ido yace sannu my pretty binshi kawai nayi da kallo banyi mgn ba yaya jafar ne ya shigo da Leda a hannunsa yace ta farfado yace eh, sannu Fatima nace yauwa sannu daidai nan mum suka shigo ita da ya fauze tana kukan munafurci don Allah kiyi hakuri Fatima wallahi sharrin zuciya ne, don Allah kiyi hakuri bunta kawai nayi da kallo, nasan sbd kar suraj yayi mata mummunar saida tayi haka. A Daren muka koma gida, su Yaya jafar da suraj da fauze suna zaune a dakina suna hira har nayi bacci, ban san lkcn da suka tafi ba Maman Aysha [8/20, 8:02 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 5⃣5⃣to6⃣0⃣ Washe gari na tashi jikin yayi sauki, saidai jikina ba karfi. Mum don muna firci da kanta ta kira Abba ta fada mishi banida lfy, aikuwa ya kirani a gigice, nace masa naji sauki, yace to Allah ya kara sauki nace amin. Wuni nayi ina bacci dake yau na fara fashin sallah , ban farka ba sai after 4, ina tashi nayi wanka nasa wasu riga da siket na wani cotton material peach color dinkin yayi kyau sosai sbd wasu sai suce a haka aka saya, bayan na murza dauri nasa sarka da dankunne kawai saina tafi guarding din gdnmu na zauna, iska me dadi tana kadani , ina zaune nayi tagumi banda tunani ba abinda nake, bansan lkcn da yazo ba kawai sai motsin shi naji, ina dagowa mukayi 4eyes saina sha kunu na kawar da kaina gefe, kawai sainaga ya fara dube-dube, ya duba aljihunsa, ya tsugunna yana leka karkashin kujerar danake zaune, sai kuma naga ya fara duba cikin flowers da naga abin yayi yawa sainace wai me kake nema ne? Juyowa yayi da cool voice dinsa yace iam looking for your smile Fatima, bansan lkcn da na saki wani lallausan murmushi ba, kawai sainaji yace yah! I got it. Zama yayi a kusa dani yace Fatima me yasa kk fushi dani? Ni bana fushi dakai, wallahi kinayi Fatima, ko wayata kin daina dauka idan na kiraki, ko ba komai ai ni brodan kine ko? Uhm haka ne, yauwa Fatima to don Allah inaso mu cigaba da zumuncin mu kamar da, sbd wallahi daga lkcn da kika fara shareni zuwa yanzu na shiga wan......is alright naji, shi kenan komai ya wuce, ka tashi daga kusa dani kaje kayi abinda ya kawo ka, karka sani a Matsala, dariya😀sanan yace me nazoyi Fatima? Nace zance kazo yi, wa ya fada miki zance Nazo? Zuwa nayi kawai na dubaki. Yaya fauze ce ta taho da saurinta, daga unguwa ta dawo ko cikin gd bata shiga ba ta ganoshi, shine ta iyo wajen. Tana zuwa yace my Prince barka da zuwa, iam sorry please, tun yaushe kake jirana? Wani Dan iskan smiling yayi yace ban Dade ba, to zo mu shiga ciki, ai tafiya ma zanyi, ko gaisawa fa bamuyi ba, eh karki damu zan dawo da daddare musha hira are you sure? Yes, to shi kenan muje na rakaka. Juyowa yayi ya min wani irin kallo, sanan yace Allah ya kara lpy Fatima, nace amin Maman Aysha [8/23, 10:11 AM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 6⃣0⃣to6⃣5⃣ Washe gari Lecture safe ne dani, sbd haka da wuri na shiga sch, sai wajen 1:30pm na dawo gida, lkcn da na dawo mum bata nan, sallah kawai nayi ina idarwa bacci ya kwashe ni ban farka ba sai after 3 ina tashi kitchen na shiga nayi jallof din taliya da tasha kayan hadi, sanan nayi paper soup din ostel, dake a pressure cooker nayi dawuri ya dahu. Zuwa 5:30 na kammala komai, kuma har lkcn mum bata dawo ba, Daki na koma nayi wanka na shirya cikin wani maroon and cream color code lace fitted gown dinkin ya amshi jikina fiye da tunanin me krt na murza dauri na shafa powder da janbaki, na gyara dogayen gashin idona, sanan na gyara gashin girata dake inada gashin gira sosai, shiyasa ko jagira banayi saidai kawai nayi shaping dinsa. Littafina na dauko sbd Dr masari ya bamu wani assignment me dankaran wahala, muda ake gani masu kokarin class dinma nema yake ya gagareni. Yaya fauze ce ta shigo dakina taci uban kwalliya, idon nan yasha eye shadow, fuskar nan tasha foundation muna hada ido nayi dariya nace wow yaya fauze kin ganki kuwa, you look so beautiful, thank you my sis, my prince ne zaizo kinga kuwa ai ba zanyi da wasa ba, nace gaskiya ne. Muna cikin hira ya kirata a waya yace yana waje, da zumudi ta tashi ta fita, ta fita befi da 10mint ba sai gata ta dawo yace kizo Ku gaisa nace to, gyalena na dauka muka fita, muna zuwa na gaisheshi yace wato da ban nemeki da bazaki zo ki gaisheni ba ko? Wallahi wani assignment nake me wahala shiyasa, waye ya Baku ? Friend dinka OK kingama ne? Aa, dauko mu nagani nace to, ina kawo masa yace na zauna ya fara koya min ina rubuta wa har na gama, ita kuwa yaya fauze zuba ido kawai tayi tana kallon mu tashi nayi zan tafi nace nagode sosai wani mayattacen kallo ya Bini dashi ina zaki? Nasha kunu zan koma ciki ne ba zaki zauna ki taya sis dinki hira ba? Yaya fauze tace ai shine don Allah ki zauna Fatima, komawa nayi na zauna mukaci gaba da hira amma ni bana mgn sosai motar mummy ce ta sako kai tana packing ta fito da sauri batasan suraj yana nan ba ke Fatima uban me kike anan, kin dora abincin dare ma kuwa? Da sauri nace na gama, be zama dole ace ina raayin abinda kika dafa ba, idan beyimin ba sai kin kara yimin girki sbd haka ki biyo ni yanzu. Suraj ne ya mike ya karasa wajenta yace mum ina wuni, ji tayi kamar ta nutse sbd wata irin kunya data kamata jiki a sanyaye tace lpy kalau Prince, ya yallabai da mum dinka yace suna nan kalau, idan ka koma kace ina gaishe su, yace to zasu ji insha Allah. Juyowa yayi ya kalle ta dama Fatima ce take muku girki a gdn? Kame2 ta fara kawai sai yace is alright ni bari na tafi sai anjima, ko ni ta manta beyi ba a shiga motarsa ya tafi. Maman Aysha [8/23, 4:23 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 6⃣5⃣to7⃣0⃣ Tunda daga wanan ranar kusan kullum yarima suraj sai yazo gdnmu, amma saina ki fita mu gaisa kullum da karyar da nake fadawa yaya fauze idan yace ta kirani, saida ya jera 1wk yana zuwa bamu hadu ba, kawai saiya dauke kafa, itama ya fauze ya daina zuwa wajenta yau wajen 2wks kenan bata sashi a idonta ba, kuma idan ta kirashi no bata shiga, hankalin ya fauze idan yayi dubu ya baci ta rasa inda zatasa kanta. Yauma muna zaune a daki muna hira, dake Abba yana gari ba Wanda ya isa ya sani aiki yaya fauze tace Fatima yau sati uku kenan banga my Prince ba, kuma ko a waya baa samun sh, karki sa bacin ran da zai damu zuciyarki ya fauze ki mika al amuranki a wajen Allah, shi zeyi miki zabin mafi alkairi....ai aurena da my Prince shine alkairi a awajena Fatima, wai ke bakya ganin zallar kyaun dayake dashi kamar aljani, ga kudi, kuma ga Uwa uba mulki, kab area Gombe ba Wanda ya kaishi kyau, ko akwai, nace babu, to kinga kuwa ai dole na soshi ko, nace gaskiya ne, ni ina ganin shirye2 bude asibitinsa ne ya hanashi kirana kinsan gobe zaayi bikin bude asibitin da dad dinshi ya gina masa nace OK, Allah yasa a bude a saa tace amin. Washe gari Yau ake taron bikin budu makeken asibitin da me martaba sarkin Gombe ya budewa dansa, wato me karatu kaf area Gombe, Adamawa, Bauchi, jigawa, jos da taraba ba inda suke da asibitin da yakai na suraj girma har asibitocin gwamnati, sabd shi kanshi ginin asibitin a USA aka imitating design din, sanan duk wasu injina da ake amfani dasu wajen gano wata cuta a jikin Dan Adam akwai su a asibitin, sanan duk wani lab investigation da ake a Nigeria, kai harma Wanda baa Iya yinsu a 9ja akwai kayan aikinsu a lab din asibitin, kuma sun debi kwararrun maaikata tun daga kan doctors, nurses, pharmacist, lab scientist etc sunkai mutun 500. Me krt idan nace zan baka lbrn SMK specialist private Hosp, space din wayata bazai dauka ba. Gayya sosai akayi sarkuna ne, governors ne, kai harda president of Nigeria, taro akayi sosai, bangaran media kuwa duk gidan television da gidan radio daka bude program din zagaji anayi, masu buga jarida ma ba abarsu a baya ba, masha Allah, anyi taro lpy kuma an watse lpy. Washe garin ranar da aka bude asibitin muna zaune da yaya fauze sainaji wayata tana ringing, ina dubawa naga bakuwar no ce, a sanyaye na dauka hlo, cool voice dinshi ce ta daki dodon kunnena kin kyauta Fatima, abin alkairi ya sameni ko ki kira kiyi min murna ko? Sauri nayi na matsa gefe a razane, nace sorry na sha'afa ne congrats Allah ya taya riko, ban jira me zaice ba na kashe wayata. Maman Aysha [8/23, 5:25 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 7⃣0⃣to7⃣5⃣ Ya Dade yana juya wayar shi cike da mamaki, wai yau ni mace take kashe wa waya hmm Allah kai ka jarfceni, Allah ka Yaye min. Dake yanzu a clinical area muke, yauma as usual zaa koya mana yanda ake brain ct scan, kuma machine din asibitin ya Dan sami Matsala sai kawai ya yiwa suraj waya yace zamuje asibitin sa, yace azo ba matsala. A sch bus aka debe mu, da muka isa Dr galadi yaje ya fada mishi mun karaso tare suka fito ya rakamu har room din da akeyi, saida suka tabbatar kowa ya Iya, dake bamu fi mu 20 ba yanzu a class din, sanan muka fito zamu shiga mota kenan ya tambayi Dr galadi yace akwai abinda zaa kara yi musu ne, or you hv close for today? Yace a mun gama sai gobe kuma, yace OK Fatima biyoni office dina akwai sakon da zan baki ki kaiwa sis dinki, marairaicewa nayi nace ai kuma zasu tafi subarni, kuma nabar motana acan. Wanan ba Matsala ce, don Allah doctor bari na hadaku da driver na ya biku saiya taho mata da motr, a waya yakira shi amma kmr kiftawar ido sai gashi yazo, juyowa yayi ya kalle ni bashi key din da gate pass sai ya dauko miki nan, Dr galadi bye, yace OK bye my Prince, mungode Allah yasaka da alkairi. Biyoni kawai yace ya kara gaba abinsa, haka na rinka binsa a baya yana wanan shegiyar tafiyar tasa ta saraki duk staff din da suka hadu saiya rusuna yace sannu yallabai, wani lkcn bama kajin amsawar tashi sbd tsabar mulki. Shi ya fara shiga office din, sanan nabi bayan shi fadin kyau da tsaruwar office din bazai fadu ba, me krt kawai kayi imagining. 3 seater ya nuna min yace na zauna, bayan na zauna sai ya koma bakin kofa yasa key ya rufe, sanan yazo kusa dani ya zauna kamshin turaren sa ya kara dukan hancina sosai, Fatima ya kirani da husky voice dinsa, me yasa kika dena receiving call dina? Sbd amsa call dinka bashi da wani amfani a wajena, me yasa zakice haka, do you know how important you're to me, Fatima ina tsananin sonki, sonda ban taba yiwa wata mace irinsa ba, yau watana daya bansaki a idona ba, kinsan kunci da balain da nashiga sbd haka.....stop suraj ya isa, bani ya kamata ka fadawa wanan maganar ba yaya fauze ya kamata, ko ka manta cewa kayi dating nata, ko kuma ka manta cewa she is my blood sister? Ko ka taba ganin inda mutun daya ya auri biological sisters at d same time? Karka yaudari kanka suraj magnr soyyaya ko aure a tsakanina dakai bazata taba.... Maman Aysha [8/23, 9:51 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 7⃣5⃣to8⃣0⃣ Maganar soyyaya ko aure a tsakanina dakai bazata taba yuyuwa ba....karkin min haka don Allah Fatima wallahi kece Rayuwa ta, don Allah ki temaka min, temaka? Bayan Wanda nayi maka kayi ignoring dina? Nifa macece suraj, amma na Iya rufe ido nace muna soyyaya dakai sbd gudun irin wanan ranar, amma kayi disgracing dina agaban parents dina, iam disappointed on you suraj..... Ba asan raina nayi ignoring ba, sbd gudun karna rasaki ne Fatima. Dad dina yana bala'in sona, amma kuma yanada tsautsauran raayi, ya bani lokc sosai na fito da matar da zan aura amma ban kawo ba har lkcn daya bani ya wuce, danaga be kara yimin mgn ba I though ya manta ne, Ashe already yayiwa abbanku mgn, har sun yake hukuncin zaa aura min fauze, so lkcn da nayi making mind dina zan aureki, saina jewa dad dina da mgnr amma sai yace iam late sbd yayiwa amininsa mgn ya bani yarsa, saina roki dad alfarmar ya barni na aureku Ku biyun sabd ina tsananin sonki, sai yace ya amince in har zanyi adalci a tsakani. Hankali na ba karamin tashi yayi ba da na gane cewa ke da fauze blood sisters, na fiki shiga tashin hankali Fatima bcos iam a man, shiyasa baa gane ba, amma wallahi ranar ko runtsawa banyi ba. Wanan damuwarka ce suraj nidai kawai abinda nakeso shine ka manta dani arayuwarka, kacire son da kake min ka mayar kan yaya fauze, ka koyawa zuciyarka son yaya fauze sbd ita zata zama matarka, kuma inaso ka sani tun ranar da kace baka sona na cire Sonka a zuciyata js sbd haka don Allah ka manta dani a rayuwarka na karasa magnr ina kuka, mikewa nayi na nufi hanyar kofa harna bude zan fita, sai na tuna key motata yana wajen driver sa, juyowa nayi nace yi mishi waya ya kawomin key na. Dago kyawawan idanuwansa yayi Wanda yanzu sun rine sunyi ja, yace zo ki zauna, bari na wanke idona saina kirashi. Saida ya saita kanshi sanan ya kirashi yazo ya bani na tafi, tun acikin mota naji kaina yana saramin ina zuwa gd nayi wanka nayi sallar laasr na watsa pcm, kawai nabi lpyr gado. Suraj ma gd ya tafi, badawan gidansu suna kwasar gaisuwa amma kamar besan sunayi ba direct part dinsa ya wuce yayi wanka yayi sallar magrif, sanan ya nufi falon dad dinshi, tare ya samesu da mum dinshi suna hira, sallama yayi ya durkusa ya gaishesu bayan sun amsa dad yace is like you are not in d mood, ko zan Iya sanin me yake damun yarima? Gyara zama yayi yace ranka ya Dade alfarma na keso don Allah kayimin cikin zumudin son yaji abinda yake damun Dan nasa yace inajinka yarima, gameda maganar aurena da fauze ne, akwai abinda na boye ban fada maka ba, kanwarta Bintu itace yarinyar da nace zan kara aura daga baya.....ya kwashe lbrn komai ya fada masa. Impossible dad yace, kafi kowa sanin bana mgn biyu, dad wallahi idan ban auri Fatima ba zan Iya rasa Rayuwa ta, don Allah ka temaka min, mum kisa baki don Allah wallahi Fatima ce farin cikina pliss, yallabai don....kinga ja danki Ku fice min daga daki, bana son jin komai, Ku fita nace haka mum ta mike rai a bace ta nufi part dinta, shima dakin shi ya koma ya rufe da mukulli ya zare key din yasa a karkashin pillow kuka yake sosai, abinci kuwa ma ba a magana, nan take wani zazzabi me zafi ya rufe shi, mum dinsa ce tazo ta rings buga kofar amma yaki budewa, washe gari ma tru out be bude ba, ba irin magiyar da mahaifyrsa batayi ba, amma fur yaki ya bude har dare. Da kyar ya tashi yayi alwala yayi brush sallollin ma a zaune yayi. Da me martaba yana basarwa, amma dayaga abin da gaske ne harshi akaje ana buga kofa amma shiru, can sai ya tuna yanada spare key, saiya koma dakinsa ya dauko suka bude dakin, a kwance suka sameshi kmr gawa ga jikinshi zafi kmr wuta, da sauri aka sashi a mota aka tafi asibitinsa Maman Aysha [8/24, 2:00 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 8⃣0⃣to8⃣5⃣ Suna hanya Abba ya kira me martaba akan mgnr sa rana da sukayi, sai yace masa wallahi ka ganmu a hanyar asibiti yarima ne ba lpy, yace subahanalla gani nan zuwa yanzu, Haj karima ku zo mu tafi asibiti Prince ba lpy, harna saka kayan bacci pyjamas Riga da wando, kawai saina dauko abaya red na Dora akai, na yane kaina da mayafin rigar, nasa flat shoe red na fito muka tafi. Ana kaishi 2 I see na asibitin yazo ya tare su aminity aka wuce dashi da sauri Dr jamil ya fara duba shi, sanan ya rubuta mgni, waya ya dauka ya kira pharmacist yace ka tro daya daga cikin staff dinka ya kawomin wadanan drugs din, ya fara krnto masa su har ya gama. wayar shi ce ta fara kuka yana dauka daga daya bangaran akace hlo sir, Dr sagir ke mgn, munada wani complicated case a maternity ward need your help pliss, Dr sagir kayi abinda zaka Iya ina tare da CMD ne bashi da lpy, subahanalla Allah ya bashi lpy amin. Da muryar sa da fata fita yace go and attend her Dr Jamil my own case is minor tunda kayi priscription sami wani nurse din yazo.....daidai nan mukayi sallama Dr Jamil yace alhmdl ga Dr Fatima nan zo kiyi setting line ni zan tafi maternity ace to, jiki ba kwari naje nasa canula, sanan na bada IV drugs da sauran maganin, bayan na gama na zauna akaci gaba da hira yaya jafar ma yazo sai wajen 10pm Abba yace mu tashi mu tafi, yaya suraj ne da wasu amintattun fadawa su biyu zasu kwana a wajen shi. Washe gari da wuri aka sallame shi, bayan yaya jafar ya koma gd yayi wanka yazo yace da yamma zaizo muje fada mu kara duba suraj mukace to, kitchen na shiga nayi masa lafiyyayen Dan wake, na dama kunun gyada me dadi na juye a lafiyyayun food flasks, na juye kunun acikin flask sanan na koma nayi wanka wata lafiyyayar bakar arabian gown na saka, da pink stones ajikinta nayi rolling da pink gyale, simpl make up nayi na dauki pink shoe &bag na fito a falo na sami yaya fauze fuskar nan tasha eye shadow, saikace aljana ta kalle ni tace sis me ya kamata na kaiwa Prince? Nace nayi masa favourite dinshi saiki kai masa azuwan ke kikayi, iam very sure he will appreciate it, yauwa my sis, shiyasa nake sonki, me kikayi masa nace danwake da kunun gyada, nan take tasha mur, kin ma renamin hankali, ai wallahi abin kunya nema, ke kikai masa mana, nace aikuwa zan kai masa din, kuma wallahi karki sake kice in jini, kice ke kika kawo masa nace to shi kenan, daidai nan yaya jafar ya shigo yace meke faruwa wai Dan renin hankali danwake da kunu tayi min na kaiwa suraj, to ita saita Kai mishi ai, nace eh ni muje na kai mishi. Abba bakery muka biya yaya fauze tasai mishi snacks sanan muka wuce. Kofar gdn a cike yake da fadawa sai muzurai suke, dake sun San yaya jafar da sauri suka bude mana gate muka shiga, saida muka wuce gate uku ana hudun ne muka isa, duk da gdnmu katon ne amma girman gdn sarauta daban yake fadar kyau da haduwarsa ma bata lkc ne. Har bakin kofar falo fadawa suka barmu mukaje sbd sanayya, muna zuwa muka shiga saida muka wuce falo uku, sanan muka shiga na fulanin sarki komai na falon pich color ne yayi kyau sosai, shiyasa akace gaba da gabanta aljani ya taka wuta, duk haduwar gdnmu da muke gani sai muka zama yan kallo a gdn su suraj, gaskiya suraj bashi da giman kai ko kadan ko don ya gaji sarautar gaba da baya ne, yanda yake da saukin kai ba me cewa acikin daular nan yake Rayuwa, curve uku ne a falon, daya na shiga part din me martaba, daya part din fulani, dayar kuma part din suraj, daya bangon kuma katuwar TV plasma ce irin ta tsaye. Da faraarta tazo muka gaisa kmr ba gimbiya ba, sanan tayi mana jagora har zuwa part din suraj muna shiga a zuciyata nace aljannar duniya, komai na falon orange and lemon green, idan ka dauke plasma da TV stand, wani waje ne kamar dining area, instead of asa dining table sai akayi decorating din wajen da wata katuwar darduma, sanan aka jera wasu haddadun toror pillows orange and lemon green ga katuwar spilit AC ga wasu shegun flowers, a wajen muka sameshi ya kishingida amintattun fadawansa masu sashi dishadi suna gefansa a zaune, waje muka samu muka zauna bayan mun gaisa muka tambaye shi ya jiki yace da sauki. Food flasks din abinci na gani sunkai guda goma, a yangance yaya fauze ta mika mishi ledar snacks din da ta siyo masa, sai kawai kunya ta kamani, a zuciyata nace gaskiya da kunya na bashi danwake nan da kunu, yaya jafar ne ya katse min tunanin da nake dacewa Fatima fa tayi maka danwake da kunun gyada ya kalle ni yace Fatima bashi mana, a kunyace na mika mishi aikuwa sai ya fadada faraarsa da cewa kai amma nagode Fatima wallahi dama bakina ba appetite na rasa abinda zanci, zuba min Fatima. Sau biyu yana cinyewa ina kara masa sbd yajin yayi dadi da kaina na daka shi, yana cikin ci mum dinshi ta shigo tace a ina ka sami Dan wake? Yace Fatima ce ta kawomin tace kai amma Fatima kin kyauta Allah yayi albarka, dama yaki cin komai, kuma ni tunanin nayi masa danwaken be zomin ba, suraj yace mum harda kunun gyada yau bazanci abincin ki ba muka kwashe da dariya gabadaya har mum. Bayan ya gama mukaje muka kwashi gaisuwa a wajen me martaba, daga nan muka wuce gd. Maman Aysha [8/24, 6:58 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 8⃣5⃣to9⃣0⃣ Muna shiga gd ana kiran sallar magrif, ban daki na shiga nayi alwala nayi salla, ina idarwa na fara krtn alkur'ani har zuwa isha'i, bayan nayi salla na fita, dakin yaya fauze nashiga na sameta ta idar da sallar kenan itama, tace yauwa Fatima dama inaso na tambaye ki, ya akayi kikasan favorite din my Prince dagowa nayi da sauri muka hada ido, sai idea yazo min nace ranarda ya fara shiga class dinmu ne yace kowa yayi introducing kansa da favorite food dinsa, to shi ya farayi sai yace danwake ne favorite dinsa. OK naga yaji dadin abincin dana sani ni na karba nakai nace ba saida na fada miki ba kika ki yarda. Bayan sati daya Da yamma wajen 5pm ya kira yaya fauze yace gashi a kofar gd ta fito, aikuwa da sauri ta fita fararen kujeru tasa rahee ta Kai musu suka zauna, bayan sun gaisa yace don Allah fauze wata alfarma ce me girman gaske nake so kimin, tace to my Prince ina jinka wato akwai wani Abu da muka boye bamu sanar dake ba nida Fatima, shekara biyu data wuce...........ya bata lbr tun daga ranar daya fara ganina har irin shakuwa da kuma son dayake min, bayan ya gama yace favour danake so shine ki amince min na janye maganar auren da take tsakanina dake ta koma kan Fatima, because she is my first lover,,,,,,be karasa mgnr ba ta yanke jiki tafadi summamiya,,, kuma daidai nan motar yaya jafar ta shigo cikin gdn da gudu ya Debi ruwa ya yayyafa mata, sai gashi ta farfado suna hada ido ta saki wani kuka me ban tausayi Yaya jafar yayi hugging nata yace faruwa ne fauze? Prince yace baze aureni ba, wai Fatima yake so. Ya salam why suraj? Me yasa Kai mana haka? Kanaso ka rabamana kan gdn ne? Kasan kana son Fatima me yasa ka musa mata lkcn data fadamin? Suraj kam kasa amsa tambayoyin yayi, at d end ma motarsa ya bude yabar gdn. Ina daki ina kallon wani film a laptop dina naji mum tana kwala kira da karfi, ina zuwa tace min Dan ubanki wane asirin kika zuba a cikin danwaken da kika yiwa Prince ranan? Asiri kuma mum? wallahi banda kuka da kanwa ba abinda nasa, kuma zan Iya dafa alkur'ani akan haka, karya kike munafuka kina binta, kinacin dunduniyarta kinyi makirci, kinbi bokaye kin rabasu dashi yace mata yanzsama zai aura, to walle yanda ya fasa auranta, kema bazai aureki ba shegiy tsinanniya yar gadon bin malamai. Tunda ta fara zagina nake kuka ina dadin innalillahi wa inna ilaihir rajuun har ta gama, zanyi magn tace bata bukatar jin komai daga bakin kawai na tafi na bata waje ko kuma ta karya ni. Daki na koma na ringa kuka kamar raina zai fita har aka kira sallar magrif ina kuka saida nayi me isata sanan naje nayi alwala nayi salla, na fadawa Allah kukana, nayi addua sosai, har aka kira sallar isha'i na tashi nayi, sanan na dauko wayata na kira suraj bugu daya ya dauka nace kana ina yace ina office, nace asibiti yace eh, nace to ina zuwa yanzu. Gyalena na dauka na tafi, ina shiga na sameshi ya kifa kai akan table yana kuka, ko gaisheshi banyi ba nace suraj me yasa kamin haka? Me yasa kace ka fasa auran yaya fauze kasa mum tana tunanin ko asiri nayi maka? Do Allah don annabi suraj in har da gaske kake kana sona to kayi hakuri ka auri yaya fauze, she is my blood sis and I really Luv her don Allah ka aureta suraj na karasa ina kuka. Bazaiyuyu na aureta ba Fatima, sbd ke nake so, kuma idaan ban aureki ba zuciyata zata Iya tarwatsewa kema kuma nasan idan na mutu bazaki Dade ba zaki Bini, ko kinaso kice min bakya sona? Aurena dake Fatima ceto ran mutun biyu ne, while aurena da fauze ceto ran mutun daya ne, so kinga kena gwara a ceci mutun biyun. Wanan gaskiya ne Prince mukaji muryar yaya fauze kamar daga sama, tabbas gara a ceci rayukan mutun biyu shiyasa ma na yankewa kaina decision wata yar karamar kwalba ta dauko a Jakarta kaga wanan poison ne aciki zansha na mutu, sbd idan bana raye zakuyi aurenku successfully, fisge kwalbar nayi a hannunta ina kuka me tsanani nace ni ya kamata na mutu bake ba fauze, sbd kin nuna min so ba irin zugar da mum batayi miki akan kar kiyi zumunci dani, amma baki taba dauka ba, ina sonki yaya fauze idan kika mutu kika barni bansan yaya zanyi ba, bude kwalbar nayi nakai bakina cikin zafin nama suraj ya karbe, besan lkcn daya wanka min mari ba, baki da hankl ne? Iam asking baki da hankl? Wani kukan na kara saki me ban tausayi kawai saiya jawoni jikinsa ya rungumeni. Yaya fauze na ganin haka saita dauko daya kwalbar a cikin Jakarta kawai ta bude ta fara sha karaf a idona da gudu naje na karba kawai sainaga ta sulale ta fadi kasa, bansan lkcn dana kai kwalbar hannuna baki ba kawai na fara shan guntun poison din data rage, nooooooooo! Suraj yace da karfi ya iyo kaina Maman Aysha [8/26, 8:20 AM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 9⃣0⃣to9⃣5⃣ Jijjigani ya farayi yana cewa why Fatima? Meyasa kika zabi daki kashe kanji? Kinsan kuwa duk musulmin daya kashe kansa ya mutu kafiri? Idan sona ne bakyayi you hv to tell me Fatima,,,, wata mahaukaciyar dariyar da yaya fauze tayi ce tasa muka zama shocked, gaskiya my Prince kana tsananin son Fatima, da farko nayi zaton wani lefin nayi maka bansani ba shiyasa ka koma kan fatima, amma yanzu nagane you really Luv her badly. Ta juyu wajena Fatima ba poison bane acikin kwalbar, anti malaria syrup ne quinine sbd yanda daci sosai shiyasa nayi amfani dashi. Nasan kina tsananin sona Fatima, amma bantaba zaton zaki Iya rasa ranki akaina ba, wani shu'umin murmushi tayi Wanda ita kadai ta San maanarsa sanan tace my Prince na amince da bukatar daka nemi nayi maka, zanje da kaina nayiwa Abba bayani aure tsakaninka da Fatima consider it done insha Allah. Uffan yarima bece ba sbd gabadaya brain dinsa ta shiga tunani, sbd har yanzu abinda ya daure masa kai shine yaushe fatima ta daina sonshi da harta zabi yar uwarta akanshi, dagaske take dama da tacemin da daina sona? Nima ya zame min dole na cire sonta a zuciyata, dagowa yayi da jajayen idanuwansa yace Ku fita zan rufe office dina, ba musu muka fice shi kuma yana rufe office din ya fice daga asibitin. Muna zuwa gd dakina na wuce na kwanta kaina banda sarawa ba abinda yake, wani wahalallan bacci ne ya dauke ni. Yaya fauze kuwa kasa hakuri tayi Abba ya dawo kawai ta dauki waya ta kirashi ta fada masa duk abinda ya faru, saidai ta boye shan fake poison damartabayb😀, Abba yaji dadin hakurin da tayi sosai yaci mata albarka, sanan yayi mata addua Allah yayi mata sauyi da miji mafi alkairi tace amin Abba. Suna gama waya ya kira me martaba yayi masa bayani, me martaba yace Allah yasa hakane yafi alkairi suka amsa da amin gabadayansu. Suraj kuwa tunda ya koma gd yayi wanka, ko takan abinci be biba kawai kwanta wa yayi yaci gaba da yiwa kansa tambayar da bashi da amsarta" wacce irin tsana Fatima take masa da har ta ture dinbin son da yake mata, ta zabi yar uwarta fiye dashi? Washe gari Bayan sun gama break fast me martaba yace yarima Alhaji Abubakar ya kirani, yace ya amince da auranku da Fatima, kuma insha Allah zamusa date very soon, Allah ya tabbatar da alkairi, kuma Allah yasa haka shine mafi alkairi, yace amin a hnkl, yace ya naga kamar you're not happy? Murmushi ya kakaro yace iam dad Maman Aysha [8/26, 10:59 AM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 9⃣5⃣to1⃣0⃣0⃣ Tunda daga ranar yaya suraj ya fita harkata, ya daina kirana awaya, sanan ya daina zuwa gdnmu tun ina ganin abun kamar wasa, sai gashi tafy ta mika kullum ina cikin duba waya ko zanga test missed call ko text message dinsa amma shiru, abin duniya ya dameni sbd yanzu ne ma wutar sonsa take kara ruruwa acikin zuciyata. Da haka a daddafe na samu na rubuta final exams dina yanzu sai jiran fitowar result. Yauma as usual lna zaune a daki, tunanin sa kawai nake, nace karfa ace Prince ya daina sona? Tab amma kuwa dana shiga uku, wata zuciyar tace duk lefin kine Fatima, Prince yana balain sonki amma kikayi watsi da damarki, sbd me zaki zabi yaya fauze akansa? Inda ace itace kina ganin zata Iya sacrificing kanta sbd ke? No bazata Iya ba, nayi shirme kuma na tafka babban kuskure, banyiwa yaya suraj adalci ba, ya zama dole na bashi hakuri wayata na dauko na fara dialing no shi daida nayi wajen 15 missed call beyi picking ba, wasu zafafan hawaye naji sun fara zuba a idona, na shiga uku, shi kenan ya daina sona, na jawowa kaina. Wata zuciyar tace to kiyi mishi text mana, kawai saina fara rubuta masa test hakuri na bashi sosai, kuma na nuna masa nayi regretting din abinda nayi masa yayi hakuri ya yafemin. Inata zuba ido naga reply dinshi ya shigo amma shiru kake ji. A bangaren Prince kuwa yaji dadin ganin text din nata,sbd ya karanta shi yafi sau goma amma kwai saiyaji baze Iya yimata reply ba murmushin mugunta yayi ya koma ya kwanta. Yau kemanin wata guda kenan bansa yaya suraj a idona ba kallo daya zakayi min kagane ina cikin tashin hankali, ga mum ta sakoni a gaba zagin yau daban na gobe daban, tana ta Yawo dani wai nabi bokaye da malamai nayiwa yar uwata kwacen saurayi, wasu sun yarda wasu kuma basu yarda ba. Posting dinmu na NYSC ya fito, ankaini jigawa state, shine Abba da me martaba sarki suka yanke hukuncin zasu sa a dawo dani Gombe, kuma duk da baa posting dinmu private ma'aikata amma su zasuyi magn akaini asibitin yaya nayi service din acan. Sun nemi alfarmar, kuma anyi musu, saidai ance dole sainaje nayi signing, kuma akwai takardun da zan cike. Yaya jafar Abba yasa ya kaini, ana gobe zamu tafi daddare yaya jafar da yaya suraj suna zaune a emir place suna hira saiga text ya fado wayar yaya jafar daga FCT minister cewa yayi approving contract din da ya nema ta gina wasu gidaje guda 12 a metama Abuja, tsalle yaya jafar ya farayi yace alhmdl suraj yace meya faru? Contract din da kasa me martaba ya nemo min a wajen FCT minister ce ta samu, suraj nagode Allah yasaka maka da alkairi, don Allah katayani godiya wajen me martaba, Allah barku da Fatimnka wani lallausan murmushi suraj yayi yace amin, yaya jafar yace au ni na manta ma, kasan kuwa da gobe zankai Fatima jigawa NYSC camp sbd akwai takardun da zata cike, kuma ga tfy Abuja ta tasomin bansan ya zaayi ba, suraj yace ba Matsala, Allah ya kaimu goben ni saina kaita ya jafar yace nagode sosai my Prince. Maman Aysha [8/26, 12:53 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 1⃣0⃣0⃣to1⃣0⃣5⃣ 7:00am Na gama shirina tsaf cikin wani lafiyyayen filtex lace jikinsa light pink ne, zanen kuma dark pink,) 100k Abba ya sayomin Riga da siket ne dinkin yayi min kyau sosai kamar a sace ni a gudu na soka dauri, nasa haddadun costume, nayi wanka da turare na dauko dark pink gyale na Dora, sanan shoe&bag suma pink, nan take na fito a pinky lady 😝 sanan na fara dialing no yaya jafar yana picking nace na shirya tun dazu ina shagwaba yace sorry my sis, give me 2 mint nace aha. Muna gama waya ya kira Prince yace friend ta shirya fa yace ina kofar gdn, yace OK bari na fadamata, Allah ya kiyaye yace amin, kirana yayi yace na fito dama munyi sallama da Abba tun jiya kawai saina fice ina zuwa naga wata shegiyar new design din Mercedes Benz 450 fara Sol gashi tasha wanki har daukar ido take, ga tinted glass ne baka ganin na cikin motar saida na Dan Dade ina nazari, sanan na nufi motar ina budewa kamshin designer turaren shi ya daki hancina, sanyi Ac kuma ya biyo baya wani shegen boyel yasa da Ku dinsa zaikai 150k sky blue, anyi mishi lafiyyayen dinki fadin kyaun da yarima yayi ma bata lkc ne, nidai kawai nace tabarakkala masha Allah. Kina batamin lkc husky voice nasa ya daki kunnena, shiga nayi na zauna ina rufe kofar yayiwa mota key muka fara tafiy shiru ba Wanda yayi mgn nace ina kwana lpy kawai yace dani, daga nan shiru ya kara biyo baya sai wakar kabhi kush kabhi gam ce kawai take tashi a motar shiru nayi ina tunani" oh yaya suraj gabadaya ya canja kmr bashi ba, tabbas yanzu ya daina sona, sbd gashi ya fara nuna min halin ko in kula da yake yiwa sauran yan mata, nasha jin mutane suna cewa bashida mutunci, kuma yanada miskilanci da jiji dakai irin na sarauta amma bai taba nuna min ba sai yanzu. Nisawa nayi nace to waima meya hana yaya jafar ya kaini ne? Ashe bansani ba a fili na fada, juyowa yayi yace min meya hanaki ki tambayeshi? Dagowa nayi muka hada ido a zuciyata nace ya salam suraj akwai kyau, gashi Dan dadewar da nayi ban Ganshi ba ya kara kyau ya Kara haske, wato shi hnklnsa a kwance yake ma, ni kuwa ya barni acikin wahala, kodan lefina ne,,,,,dena kallona naji yace, kawai saina sunkuyar da kaina ban kara bi ta kanshi ba har muka isa dutse babban birnin jihar jigawa. Daga cikin garin dutse zuwa camp din ma saida mukayi tafiya me nisa, dake dad din suraj yayi musu waya komai shaf-shaf mukayi ga wani respect da ake bawa yaya suraj kamar shine sarkin kodan sarki me jiran gado ne😀 befi 2hrs mukayi a camp ba muka kammala komai, muna fitowa daga camp warshi ta fara ringing hlo prince Affan gani ina fitowa daga camp yanzu, nanda 15minutes zaka ganni insha Allah, ko me prince Affan din yace sainaji yayi dariya har saida fararen hakoransa suka bayyana, sanan yace is alright angon suhailat saina karaso. Wata haddadiyar unguwa muka shiga me suna area 7 anan dutse, unguwar ta hadu sosai sbd ba karamin gd a unguwar, wani tafkeken gida muka nufa da fadawa sunkai mutun goma a bakin gate din,wani saiyace nan ne gidan sarkin ma, muna shiga Prince Affan ya fito rike da hannun suhailat yana dauke da wata yar krmr baby da ba tafi 6 months ba sai wani smiling suke, gaskiya Sundance da juna sosai, hugging din yaya suraj yayi yace friend sainaga kmr a mafarki, rabonka da garin nan tun bikinmu, shima dariya yayi yace wallahi kuwa friend, banzo naga me sunan Fulani ba suka sa dariya gabadaya, suhailat ce ta kama hannuna muka shiga ciki salla na farayi, sanan muka fito dining cin abinci da baby Fatima a hannuna . mun kwashi girki kam kunsan suhailat itama ba baya bace wajen Iya girki, munsha hira da ita sosai har mukayi exchanging no, ba yanda beyi mu kwana ba, yaya yaki da zamu tafi da kyar aka banbare little faty a jikina suhailat ta bani kyautar lafiyyayun turaruka da Ku dinsu zaikai 50k, mukayi musu godiya muka dau hanya. [10/14, 9:39 PM] ‪+234 814 518 6542‬: [8/29, 8:24 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 1⃣5⃣0⃣to1⃣5⃣5⃣ 10pm Ina kwance akan gado tunani ya hanani bacci, zuciyata banda zafi ba abinda take, har yanzu na kasa gane Wanda suke kulla min makirci, mahaifiyata ce kawai ta fado min a rai, gaskiya duk duniya baka da kamar Uwa, da ace inada Uwa da ban tsinci kaina a wanan yana yin da nake ciki ba hawaye ne ya fara gudu a kuma tuna, kuka nake sosai kawai sainaji wayata tana ringing ina dubawa naga suraj, ina kallonta har ta tsinke banyi picking ba, tana katsewa ya kara kira da kyar na saita kaina na dauka nace hlo, iam expecting dis Fatima, jikina ya bani kuka kike, ni ba kuka nake ba, kuka kike mana Fatima iam very sure ko abinci baki ci ba don Allah ki daina kukan nan kinji, ai saiki dorawa kanki rashin lpy, dole nayi kuka yaya suraj, idan ka dauke kai da Abba, da yaya jafar ba Wanda ya damu dani, rayuwar da nake acikin gdnmu marar dadi ce suraj, kuma tun ina yar karamata a haka na taso cikin tsangwama da kyara, tun ina jaririya ta bansamu kulawa ta Uwa ba suraj, akwai matsaloli da yawa da suke damun zuciyata Wanda Uwa kadai ya kamata a fadawa, ni kuma banida ita, nasan Abba yana tsananin sona amma ba komai ya kamata na fada masa ba, ko kadan bansan dadin Uwa ba wani sabon kukan ne ya kamani, kuka nake sosai, kawai sainaji ya kashe wayar. Mikewa yayi daga kwanciyar da yayi, ya dauki farar jallabiya yasa ya kara feshe jikinshi da turare ya fito cikin sadda dan kar mum dinshi ta ganshi, har yaje bakin kofa yaji ance ina zaka da daddaren nan? Yana juyowa yaga me martaba, wallahi dad fatima ce bata jin dadi, gashi Abba baya gari, kuma kasan wanan matar bata kula da ita, to meyasa ba zaka bari zuwa sfy ba, Allah dad idan ban ganta a Daren nan ba bazan Iya bacci ba, murmushi dad yayi yace to angon Fatima Amma karka tafi kai kadai, ka kira su musa dogari su rakaka yace to Allah ya dawomin da yarima lpy, dariya yayi yace amin dad. Saida ya biya ta bakery ya sayo min kaza da ice cream. Waya yayi min yace fito gani a kofar gdnku, hijabi nasa na fito, a falo na hadu da yaya fauze tana zaune tana chtn, Fatima ina zuwa? Prince ne yazo, da tsohon Daren nan? Uhm sai kin dawo. Mini falo muka shiga dashi, yace kinyi mamakin zuwana ko Fatima? Wallahi maganganunki ne sukayi tasiri a zuciyata, tabbas Uwa itace jigon rayuwar da, shiyasa nake masifar tausayinki, amma ki ringa hakuri, Allah ba don baya sonki bane ya karbe rayuwar mahaifiyarki a lkcn da kike tsananin bukatar ta, shi yasan me yake nufi dake, ina ganin shiyasa ya kawo ni cikin rayue nayi miki alkawari zan rikeki a bisa amana insha Allah idan na aureki bazaki kara kukan rashin Uwa ba. Kamo hannuna yayi na zauna a kusa dashi ya bude min ledar naman yace bismilla nace to muci mana yayi murmushi yace ni na koshi, ko saina baki a baki nima 😀 nayi nace aa. Zama nayi naci na koshi ina cikin shan ice cream me martaba ya kirashi a waya da sauri ya dauka yace muna hanya dad, sanan yayi min lallausan murmushin sa me tsada yace zan tafi Fatima nace to, a tare muka mike saida mukaje bakin kofa ya ya tallafo ni jikinsa ya manna min kiss, sanan yace I Luv you, a hankl nace I Luv you too sanan ya juya ya tafi yana dariyar da take kara mishi kyau Maman Aysha [8/30, 8:35 AM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu 1⃣5⃣5⃣to1⃣6⃣0⃣ A kwana a tashi ba wuya a wajen Allah, yau gashi saura wata daya bikinmu. Yau juma'a muna zaune muna hira da yaya fauze saiga su jamcy sun shigo, Jamila kawata ce sosai tare mukayi sec sch da ita. Alokacin da muna makrnt banida kawar data kaita, Amma bayan mun gama data fara university saina fahimci ta canja hali gabadaya ta koma yar iska, shiyasa naja baya da ita sai hi-hi. Ah jamcy yau kice a gdnmu, sannunku da zuwa bismilla Ku zauna, fridge naje na debo musu drinks na kawo sanan na zauna muka gaisa dasu. Jamcy tace dama birthday na zaayi gobe a golden brown hotel, shine nazo na fada miki, nace to Allah ya kaimu gbn, karfe nawa? Ba wani dadewa zaayi ba 5to6 ne, ok to shikenan. 4:15pm Na shirya cikin wata haddadiyar gown irin ta turawa daga sama a tsuke take daga kasa kuma ta bude, dake akwai touch na green ajikin rigar sai kawai nayi rolling da green gyale, na manna glass dina dark brown, sanan nasa green shoe&bag. Harna shiga motata zan tafi saina tuna Golden brown baa shiga da mota saidai kayi packing a bakin titi, kuma indai suraj ya gani ko yaji labari he will punish me, kawai saina kira xuby nace idan bata tafi ba tazo ta daukeni. Hakan kuwa akayi, tare muka je ina shiga jikina yayi sanyi sbd responsible Mutanen da suke cikin wajen basu da yawa. Waje na samu na zauna a bude kida suna ta rawa ta yan iska, muna zaune saiga class mate dinmu su wajen bakwai sun shigo, sai kawai muka kafa grp aka fara hira muna ta tuna rayuwarmu ta 0 level ana dariya saurayin zuby ya kirata suka fice nace don Allah karki Dade kinga da wuri zamu tafi tace to. Jamcy ta shigo akayi mata birthday song, ta yanka cake ta bawa wani Dan iskan saurayinta akayi tafi, sanan aka fara rabon abinci. Daya daga cikin friends dinta ce ta tambayi kowa kalar drinks din da zaa kawo mishi, wasu suce lacasera, wasu coke etc ni kuma nace maltina me sanyi nakeso. Malt din kawai nasha banci abinci ba, inasha muna hira sainaji idona ya fara lumshewa kamar me jin bacci, daga nan ban kara sanin inda kaina yake ba, nidai kawai na farka na ganni a gdn wata mata da bansan ko wacece ba, na dago kaina muka hada ido nace bewar Allah a ina nake, kuma ke wacece? Tace a acikin golden brown hotel kk, kuma ni maaikaciyar wajen ce. Bayan an tashi daga party da kukayi, saina ganki a kwance a kasa da alama a bige kk, shine na kawo ki nan nace idan kin dawo hayyacinki kya tafi gdd. Innalillahi wa inna ilaihir rajuun, alla humma ajirni fih musibati wa aklifni khairun minha, sai kuma na fashe da wani irin kuka me yake faruwa dani ne? Suwaye suke Neman jefa rayuwta a cikin masifa, kuma mena tsare musu? Kuka nake sosai da kyar matar ta bani hakuri na tafi gd. Ina shiga gd kiran zuby ya shigo wayata, Dan haushi ko dagawa banyi ba. Sallollin da ake bina na rama, sanan na kashe wayata na kwanta sai wajen 2:30am na farka nayi alwala nazo nafara jera nafiloli bayan na idar nayi karatun alkur'ani, sanan nayi addua akan duk me nemana da sharri Allah ya tona masa asiri, kuma Allah ya kareni daga sharrin mutun dana ailjan. Sanan na koma na kwanta bacci me dadi ya dauke ni. Maman Aysha [8/30, 1:10 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 1⃣6⃣0⃣to1⃣6⃣5⃣ Washe gari Tunda na tashi naji kaina yana ciwo, gashi gabana sai faduwa yake tunda nayi sallar asuba nayi wanka nayi brush na koma na kwanta ban tashi ba sai wajen 12:30pm, shima yaya fauze ce da taga shirun yayi yawa ta shigo ta tasheni. Tana taba jikina taji zafi rau kai Fatima dama baki da lpy Amma baki fadaba? Haba Fatima don Allah nifa yar uwarki ce, be kamata ki ringa buye min damuwarki ba, yanzu me kike sha'awa na dafa miki? Kunun gyada, alright bari naje nayi miki. Bata fi 15 mint ba ta kawomin cikin flasks, na zuba nasha sanan nasha pcm saina danji dadi ta zauna muna hira although de iam not in d mood, amma dai haka nake Dan biyeta har aka kira sallar azhar, tace naje muci abinci kije kuci kawai bakina ba apatite baza kici ko kadan ba kinsan ban Dade da shan kunu ba. 8:15pm Ina zaune ina Jan carbi na idar da sallar isha'i kenan ita kuma yaya fauze ta fita TJ saurayinta yazo, naji wayata tana ringing ina dubawa naga suraj cikin farin ciki nace hlo sweet man.....ban karasa ba yace kizo ina waje a dakire yake mgnr. Damm naji gabana ya fadi dama ban cire hijabin da nayi salla ba kawai sainasa takalmi na fice a compound din gdn a tsaye na ganshi ya kifa kansa akan mota nace assalmu alaikum dakyar ya amsamin, nace mu shiga ciki biyoni kawai yayi guest parlor muka shiga yana zama ya wurgo min wasu hotuna kanajin muryar sa yayi kuka yace ko zaki Iya fadamin waye wanan mutumin? Ina dubawa naga hotonmu ne nida wani mutumin da ban taba ganinshi a rayuwata ba yayi hugging dina ina kwance a kafadarsa mitsitsika idona na farayi ko mafarki nake sainaga da gaske ne, na kalli hotunan sunkai kala goma, na karewa hoton kallo rigar da naje birthdayn jamcy ce jiya ajikina, kawai saina fashe da wani irin matsanan cin kuka....stop Fatima ya daka min tsawa da wata muryar da ban taba sanin yanada ita ba. Amsarki nake bukata ba kuka nace kiyimin ba, lefikan dana kamaki dasu a baya kince baki aikata ba, to wanan fa? Hotonki ne fa ajikin namiji kuma daga ganin hoton ba computer bace ta hada tare kuka dauka, sanan ana ganin ki ansan a buge kk why!!! Fatima? Ina Iya kokarina naga na kwantar miki da hankali Amma me yasa kika zabi da kiyi Rayuwa mafi muni? Harka da maza, shaye-shaye oh! Noooo meyasa Fatima? Kin cuceni, kinci amanar soyyaya, kin gama dani Fatima ya karasa maganar shi yana kuka me taba zuciya,,,,,,kinsa babana sarki ne, kuma iam d only son a wajen su sbd haka duk yanda nakai da sonki bazasu taba bari na auri in responsible irinki ba. Iam disappointed on you Fatima, very disappointed. Tunda ya fara maganar kuka kawai nake na kasa furta komai yaya fauze ce ta shigo falon, tana zuwa ta dauki hoton ta fara dubawa, kawai saita fashe da kuka wallahi sharri aka kulla miki my sis, wanan sharri ne don Allah Prince karka bari mahassada suci galabar rabaka da Fatima pliss! Wanan ba halinta bane can't you trust her? Rufemin baki da Allah, banason renin hankali, idan kk kara magn saina wankeki da mari, stupid kawai. Ko be takanmu be karayi ba ya fice daga gdn. 💖me krtu Ku a ganinku wa yake kullawa Fatima wanan makircin ne? Ina jiran comments Maman Aysha [10/14, 9:39 PM] ‪+234 814 518 6542‬: 💖💖Fatima Bintu💖 1⃣6⃣5⃣to1⃣7⃣0⃣ Kuka nake sosai shikenan yaya fauze na rasa suraj, na rasa farin cikina, ya Allah ka dauki raina na huta da wanan Rayuwa,,,,,, haba Fatima kefa musulma ce, y kk nema kiyi sabo, inaso ki sani duk mu mini na kwarai baya fitar da rai daga rahamar Allah, rungumeni tayi ta kaini har daki sanan tace suraj yana tsananin sonki Fatima, inaji ajikina zai dawo gareki, kuma inaso ki sani ni yar uwarki ce me tsananin sonki nayi miki alkawarin zanyi duk wani bincike insha Allah saina gano me hada miki wanan Sharrin kiyi hakuri ki kwanta kinji, ko na zauna na tayaki kwana, nace aa ngd da kularki yaya fauze, Allah ya saka da alkairi tace don mind its my pleasure. Gud nyt, nace OK nyt. A bangaran suraj kuwa kusan ince harya fini shiga tashin hankali. Tunda da ya shiga daki ya kori duk fadawan da suke gadin dakinsa, sanan yasa key ya rufe dakin yana aikin kuka yana fadin wasu maganganu kamar zararre, duk gata da mulki irin na suraj yau sai gashi akan tayils ya kwanta ko filo babu. Da safe haka ya tashi jiki ba kwari amma yayi kokarin boye bacin ransa sbd karsu me martaba su fahimci halinda yake ciki. Office kuwa yana zuwa ne kawai, amma hatta staffs din asibitin sun San baya cikin hayyacinsa saidai ba Wanda ya isa ya tunkareshi sbd kowa yasan kwarjini d kuma wulakancinsa. 1 weak later Gabadaya na fita hayyacina na rame, duniya gabadaya tayi min zafi gashi Abba da yaya jafar suna China watansu biyu kenan da tfy sunta shirye2 bude sabon kamfanin Abba na atamfofi, kuma sai nan da 1 month zasu dawo kullum muna waya amma na kasa fada mishi halinda nake ciki sabd karna daga mishi hankali. Yaya fauze ce take ta faman dawainiya dani, gashi son suraj sai karuwa yake a zuciyata na rasa inda zansa kaina 4pm Yaya fauze tayi knocking kofar office din suraj, yes coming, ta bude ta shiga yana ganinta ya hade girar sama d kasa me yakawoki office dina? Abinka da jinin saraut nan take taji gabanta ya fadi, wata uwar tsawa ya daka mata,,,ina magana kin yimin shiru ko kurma ce ke? Ehm uhmm dama zuwa nayi na baka hakuri akan abinda ya faru tsakaninka da Fatima wallahi sharri......ya isa fice min daga office, bana bukatar jin bayaninki. Wuri wuri tayi, sai kuma ta tuna baya son kuka kawai saita fashe da kuka don Allah my Prince kayi hakuri, wallahi Fatima tana cikin matsananci hali tun ranar da abin ya faru ko abinci bata ci, ta fita hayyacinta don Allah ka tausaya mata Prince wallahi Fatima bata aikata abinda ake zarginta dashi ba. How sure you are ya tambayeni da kakkausar murya, sbd nasan ko wacece sis dina, kaima ya kamata ace kasan abinda zata Iya da Wanda bazata Iya ba. Is OK yaya fauze ga kujera nan zauna, yanzu me kike so ayi? Tana murmushin farin ciki tace so nake ka bani hadin kai mu binciko wadanda sukayi mata sharrin. To ta ina kk ganin zamu fara? Mu binciki jamcy kawarta, sbd ranar da taje birthday dinta aka hada abin, kinsan inda zamu sami jamcy? Eh, to muje. Tare suka jero har bakin motarsa ya bude suka tafi tanayi masa kwatance har gdn, Ashe bama agaban iyayenta take ba haya ta kama take zaune. Har cikin dakinta suka shiga bayan sun gaisa fauze ta dakko pics din tace don Allah Jamila ko kinada masaniya akan wadanan hotunan ? Dariya tayi irin ta yan iska sanan tace kwarai kuwa, Nina nasa a baka Prince yace ko meye dalilin yin hakan? Contract aka bani, waye ya baki? Zan fada maka amma saika biya, saboda business nake.........wasu mahaukatan mari ya wanke ta dasu har guda hudu Dan ubanki nayi miki kama da Wanda zakiyi business dashi? Maman Aysha [10/14, 9:39 PM] ‪+234 814 518 6542‬: .[9/1, 10:10 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 1⃣7⃣0⃣to1⃣7⃣5⃣ Rike kumatunta tayi, acikin Dan kankanin lkc ta tuna da Wanda take magana, kuma ts shiga hayyacinta. Tsawa ya daka mata you're wasting my time ki fadamin wace ta saki? Tana kuka tace cousin dinka bilkisu galadima, ya juyo ya kalle yaya fauze itama shi take kallo, sanan ya juya ya cewa jamcy nawa ta biyaki tace 20k tsuka yayi yace mstsiyaciyar banza akan dubu ashirin kk zabi da ki jefa kawarki acikin wani hali, tur da halinki. Waya ya dauka ya kira sarkin dogarai ka turomin mota da fadawa guda biyu yanzu, to ranka ya Dade wane unguwar ne? Ungu yaya fauze yi mishi kwatance ta karba tayi masa baafi 15mint ba sai gasu, suna shugowa yace Ku tafi da ita kusata a cell din cikin gdnmu. Angama ranka ya Dade wuce muje yar talakwa, suna fita yace mu tafi yaya fauze direct gidan galadima ya tafi tunda ya shiga gdn fadawa suka fara kwasar gaisuwa sama sama yake amsa musu. Tana daki taji wayarta tana ringing tana dubawa taga Prince wani ihu ta saki yehhh plan ya fara aiki yau yarima ne yake kirana cikin kissa da Jan hankali tace hlo my Prince, ki fito waje ina jiranki, cikin zumudi ta fito, dama yasa yaya fauze ta koma back seat so tana zuwa ya bude mata kofar gaba tana shiga ya rufe motar ya fisgeta suka fice daga gdn. Gudu yake kamar zai tashi sama yana zuwa gdnsu ya wuce har bakin cell din gdn, yana faka motar ya fisgota ta fadi kasa, ya wanketa da mari uban me Fatima ta tsare miki kk kulla mata sharri? Au tambayata ma kake? Kafi kowa sanin dalilin ai yaya suraj, sau nawa zan fada maka ina sonka, ko kayi zaton na daina sonka ne? To ina nan akan bakana, idan kaga na daina sonka to na mutu ne, da sonka zan mutu suraj. wani Marin ya kara wanka mata da uwarki ina mgna kema kinayi nace bana sonki, anaso dole ne? janta yayi ya jefata a cell, yasa mukulli ya kullesu tana juyawa taga jamcy ya akayi asirinmu ya Tonu? Wallahi nima bansan ya akayi ba. Karki damu bari na kira Maman shi tasa ya fitar damu. Phone dinta ta dauko ta fara dialing no mum tana dauka tace ranki ya Dade ina wuni, lpy bilkisu ina gajiya ba gajiya, saikuma ta fashe da kuka aa me faru kk kuka yaya suraj ne ya kamomu nida wata friend dina, ya kulle mu a cell, wane cell? Na nan cikin gd Maman Aysha [9/2, 8:47 AM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 1⃣7⃣5⃣to1⃣8⃣0⃣ Subahanalla ina suraj din ya fice daga gdn, to zanyi mishi mgn karki fadawa Mutanen gdnku kinji to mum nagode. Direct gdnmu suka taho yana faka motar yaya fauze ta shiga gd da gudu tana zuwa ta rungumeni albishirinki nace goro mungano Wanda suke kulla miki makirci, yanzu haka ma da prince muke kije yana kiranki dama wata gown ce a jikina yellow, kawai saina yafa mayafin rigar muka fita, a Palo muka sami mum a zaune ta kalli yaya fauze ina zaku? Waje yanzu zamu dawo, na fahimci ta shanyeki yanzu har kinfi jin mgnrta a kaina ma ko? Haba mum don Allah ki daina irin haka muje Fatima. A guest Palo muka sameshi muna shiga yazo da sauri yayi hugging dina kamshin turarensa ya daki hancina Fatima don Allah kiyi hakuri ina sonki da yawa tsananin kishi ne yasa nayi miki haka, don Allah ki yafemin kinji. Na yafe maka suraj Allah ya kiyaye gaba yace amin, Sam mun manta da yaya fauze tana wajen saida tayi gyaran murya sanan muka juyo suraj yayi dariya yace sorry yaya fauze nayi missing dinta da yawa ne wallahi, itama dariya tayi tace ni zan shiga ciki yunwa nake ji, Fatima ki samowa Prince wani abin yaci Dan ina ganin ko lunch beyi ba daidai nan wayar shi ta fara kara hlo mum suraj kana ina? Gidansu Fatima, kazo yanzu ina son ganin ka to, Fatima ai tafiya ma zanyi basshi kawai naci a gd sai munyi waya nace to. Yana zuwa mum ta haushi da fada wato baka gudun magana ko, kasani cewa ba jituwa tsananin Baban ka da iyayen yarinyar nan tunda kaki amincewa da magnr aurenta, meyasa zakazo ka kulleta? Kasan idan babanta yaji zai Iya fassara abin da wata manufar, sabd haka kaje ka fito musu da yarsu yanzu nan, mum laifi fa tayimin, bana son musu Son kawai kaje. Fita yayi rai a bace ya budesu wanan shine warning na karshe da zan Baku duk wacce ta kara shiga sabgata kota Fatima wallahi saina karya shi banzaye mahaukata kawai, Ku bace, da sauri suka fice daga gdn. Maman Aysha [9/2, 12:01 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 1⃣8⃣0⃣to1⃣8⃣5⃣ 2 waeks later Komai ya dawo normal tsakanina da suraj, soyyaya muke kamar zamu cinye junanmu, itama yaya fauze soyyaya tayi nisa ita da TJ ana tunanin ma tare zaa hada bikinmu. Gobe ne ranar da gdn me martaba suka yanke zasu kawo lefe, sabd haka Aunty sakina tazo sbd a shirya yanda zaa karbesu a daki ta sami mum tayi mata magana, Haj karima me kk shiryawa na karbar lefen Fatima gb? Ban sani ba, nace bansani ba waye bawanku? Kece kanwar ubanta, sbd haka saiki San me zakiyi amma ni ba wani shiri da nake, haka kk ce? To ai shi kenan dama shiyasa na taho tun jiya sbd tsabar sanin mugun hali irin naki, Allah ya shirye ki,Ta fice daga gdn cikin bacin rai. Washe gari Tun 6am muka tafi gdn Aunty sakina dake a Faruk qtrs, Ambici mukayi musu na alfarma soye soye kuwa baa magana duk wani kayan dadi daka sani an hada shi zuwa 2pm mun gama hada komai. Muna gamawa aunty sakina tayi wanka ta shirya tace Fauziya bari naje can gdn nasa a kara gyarwa iam sorry to say nasan mum dinki bazata sa a gyara ba, dariya tayi tace to. Aikuwa da taje ba wani shiri d akayi saida taje tasa yan aikin gdn suka hau gyara, kafin kace me komai yayi neet, tabi sako da lungun gdn ta kunna turaren wuta, sanan ta koma falon da zaa karbi bakin ta zauna 4pm Aunty sakina ta kira yaya fauze a waya tace ki sauri ki kawo abincin sun kusa zuwa tace to. Lkcn da taje gd ya cika da yan Uwa da abokan arziki. Taje befi da 10 mint ba sukaji algaita ta cika gida nan take fadawa suka fara shiga da wasu lafiyyayun akwatina da ban taba ganin irinsu ba, set uku ne ko wanne da kalarsu. Bayan an gaisa aka kawo musu abinci da abinsha sukaci, daga nan aka fara bude akwatuna wato me krt duk wani kalar kaya daka sani, daban aka ware masa akwatinsa misali akwatin Hilton da Sheraton daban, laces ma daban, gown, English wear's etc kowanne daban. Wato zamu Iya kiran lefen da simple but very expensive. Tunda aka fara ganin kayan yan Uwa suka fara guda ana shewa ana son barka har suka gama, saida waje yayi tsit kamar daga sama sai suka ji muryar mum tana cewa aikin banza wanan ai albagazaranci ne talakawa nacan suna Neman taimako amma anzo ana kashe kudi a banza, bayan yar da aka kawowa lefen ma barauniya ce, fauze tayi karaf tace haba mum don Allah wanan wane irin abin kunya ne haka? Ai kyabari bakin su tafi ko, why mum don Allah ta karashe mgnr tana kuka bakin ubanki marar sanin ciwon kai kawai, zo ki fice kona tsine miki, da gudu fauze ta fice tana wani irin kuka. Aunty sakina ce ta kalli bakin tace don Allah kiyi hakuri tanada Dan tabin hankali ne,,,,,bura uba nice me tabin hankalin Dan kutumar ubanki wasu cousin dinta ta kalla don Allah Ku kamata Ku fita da ita, haka suka jata sukayi daki da ita tanata dure duren ashar, sanan ta juyo Dan Allah kuyi hakuri kunsan indai akace kai ya tabu to sai a hankali, sorry for the disturbances pliba 🙏 gyatimar cikin su tace ba Matsala Allah ya bata lpy, mu zamu tafi, 200k aunty sakina ta basu tukici sukayi godiya suka tafi. Suna tafiya Aunty sakina ta shiga dakina ta tattara duk wani Abu da tasan me amfani ne ta hada da kayan lefen ta zuba a motar ta data aminiyarta aunty Halima suka fice suka bar gdn Maman Aysha [9/2, 12:49 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bantu💖 1⃣8⃣5⃣to1⃣9⃣0⃣ Muna zaune nida Dan baffancy da Hajar yayan Aunty sakina suna tamin shirme ina dariya kawai saina ji shigowar su aunty sakina zama sukayi sunata zabga dariya, kawai sai muka zuba musu ido muna kallon su, sai bayan sun gama ta kalle ni tace Fatima munsha drama yau da babarki bakiga haukan da tayi ba, nandai ta debe lbrn komai ta bani. Nima dariya nayi nace Allah ya shiyi mum sukace amin. Na debo miki kayanki, tunda bazan koma Abuja ba sai bayan biki zakici gaba da zama anan na shirya ki, keda ki koma gdn sai ranar da zaa kaiki, don na fahimci wanan matar zata Iya kashe ki idan aka barki a wajenta, nace to shikenan saidai zanyi missing din yaya fauze, tace gaskiya fauze da jafar suna da kirki, Allah ya temakesu basuyi halin uwar ba, saita ringa zuwa nan tana ganin ki ai, tunda ana gari daya Tun daga ranar Aunty sakina take shirya ni babanmu miliyan Dari ya ware ta hidimar biki wasu mata ta dauko har mutun uku, kowacce da irin gyaran da take min, bunke bunke maganin mata kam nasha harna gaji. Maganar furniture's kuwa dama andade da gamata, sbd Abba yace shine uwata kuma shine ubana, ko nawane zai kashe akaina Maman Aysha [9/2, 1:43 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 1⃣9⃣0⃣to1⃣9⃣5⃣ Yau satina guda kenan ban fita ko ina ba suraj ma aunty ta hanashi zuwa saidai a waya. Nayi wani irin kyau na kara fari, skin dina tayi laushi har wani shining din kyau nake. Munyi waya da Abba yace gube zasu taho, sabd rana ya tayo ne daurin auran. Yauma kamar kullum muna waya da suraj a daki yace Fatima na zama abin tausayi fa yanzu haka ina kan hanyar zuwa Faruk qtrs, yau duk abin aunty saina ganki wallahi, ki tram maxi zuwana nanda 15 minutes kawai ya kashe wayar. Murmushi nayi, sai kuma na mike nayi make up wata English guwn ce ajikina 2 in 1 ta cikin body hug me dogon hannuce blue, saita saman kuma armless red color doguwace har kasa, saina dauki blue gyale na yafa wayyo Allah wato kyaun danayi baa mgn. Ina cikin fesa turare naji sallamarshi bayan sun gaisa da aunty tace wato na hanaka zuwa amma kaki ji ko? Marairaicewa yayi don Allah aunty ki temaka min nayi tozali da ita, yaufa I WK kenan harna fara zama blind dariya tayi to marka Dade yace to aunty nagode. A falon baki ya zauna ina shiga ya taso ya kama hannuna muka zauna waw this is beautiful, Fatima kece kuwa? Uhmmm! Shiyasa aunty take yimin rowarki? Gaskiya kinyi kyau bana wasa ba. Murmushi nayi nace kaima kayi kyaun ai, oh noo Dan dai kin Dade baki ganni ba ne. Mikewa nayi bari na kawo maka....ban karsaba ya katseni basshi bana bukata, ni yau ganinki ya fiye min komai, kafin nazo nan inajin yunwa, amma ina ganin ki naji na koshi, wallahi Fatima na matsu ayi a daura auran nan, murmushi nayi nace ai ankusa gaskiya, wane gari kk so muje honey moon? 😂 duk inda kace, wani lallausan murmushi yayi wai ni yau rowar magn kk min ne? Ko kin fara Jan ajin amarcin ne tun yanzu? Dariya nayi au har akwai wani Jan aji da ake na amarci? Yesss, ahh to ina ganin shi na fara. Jan hancina yayi sily girl, daidai nan wayar shi ta fara kara, hlo mum OK to ina zuwa nanda 15 mint insha Allah. Wani kallo ya watso min zan tafi Fatima, sai munyi waya, wai dad ne yskeson mgn dani yanzu, is alright muje na rakaka saida mukaje yayiwa aunty sallama, sanan na rakashi bakin mota da kyar muka rabu Maman Aysha [9/2, 4:28 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 1⃣9⃣5⃣to2⃣0⃣0⃣ Washe gari Yau da farin ciki na tashi, sbd munyi waya dasu Abba sunce sun taho, wajen 3 months kenan rabonmu dasu sabd nine ma yake danxuwa, amma da sbd mum ne ba abinda zai kawo shi sabd ya tsaneta. 6pm Ina zaune a daki naga bakuwar no tana kirana, da bazan dauka ba sai wata zuciyar tace na dauka hlo Fatima sis dinki ce takeso tayi miki magana, wai idan kina tare da auntynku ki Matsa, go ahead ni kadaice a dakin, OK gata to tana karba naji ta fashe da kuka fatima bansan wacce irin Uwa na hadu da ita ba, yau kwana Tara bansaki a idona ba, nace zanzo mu shirya events din bikin tace idan na taka kafata a gdn aunty bata yafemin ba, sanan ta karbe wayat, ta hanani zuwa ko ina yanzu ma dakyar na samu na fito, don Allah Fatima ya zaayi mu hadu? Kina ina yanzu? Ina kan hanyar zuwa gdn wata friend dina, ki fito saina daukeki a hanya,OK bari zanzo na sameki yanzu, to amma don Allah karki fadawa aunty wajena zaki, to, Da sauri na dauki baga dina aunty don Allah zanje na karbo sako a wajen wata friend dina, to amma karki Dade Fatima, bazan Dade ba aunty, . Ina fita na kira no data kirani da ita, befi da 1mnt ba sai gasu a motr friend dinta na shiga muka tafi. A tare muka shiga gdn muka zauna friend dinta me suna Nancy tace wai kuma gashi banida lemo a gdn, saida kuyi maleji da ruwa mukayi dariya gabadaya ta bude fridge din kenan zata dauko ruwa, kawai sai taga apple tace au kunyi saa ga guntun apple dinda na sayo jiya ta miko mana guda ukune green biyu ja daya, saita dauki Jan mukuma ta miko mana green din nida yaya fauze tunda Ku yan gd dayane bari na Baku iri daya, harna karba sainace red din zaki bani bana shan green apple, OK to gashi nayi bismilla na faraci, munaci muna hira yaya fauze ce ta fara cinye nata, sanan sai ni. Ina gama cin nawa sainaga yaya fauze ta juyo tace min Fatima nace na'am, bani aron eayarki nace to, na mika mata sai kuma tace nayi miki tambaya? eh, bakiyi mamakin yanda akayi na hakura da suraj lkc guda ba tareda na damu ba, bayan kuma suraj irin Mutanen nan ne da ake kira allura cikin ruwa. Murmushi nayi nace ko kadan banyi ba sbd na yarda da sonda kk min, gaskiya ne, amma bari na baki lbrn abinda ya faru a gurguje sabd bamu da lokaci sosai..... Wato abinda ya faru shine, lkcn da suraj yace ke yake so, na shiga tashin hankalin da ban taba shiga ba, da nayiwa mum bayani saitace muje wajen boka da mukaje sai boka yace akwai tsari ajikin suraj, asiri bazai taba kamshi ba ke kuma kullum acikin addua da karatn Qur'an kk sbda haka ko anyi asirin bazai tasiri ba. Wanan shine dalilin da yasa na fara kulla miki sharri, duk wani sharri da akayi miki nina kulla shi har Wanda akace BILY galadima tayi, nina hada plan din, na fuskanci suraj ya fara zargina shine yasa nayi bincike na gano BILY na tsananin son suraj, saina tura jamcy taje wajenta a matsayin ita zatayiwa aikin, kuma akayi saa bilkisu ta amince harta bata kudi. Ni nasa jamcy ta fallasa abin sbd na kadar da tunanin suraj, sanan kuma mutane zasu kara amincewa dani, ta yadda koda anji lbrn mutuwarki baza'a zargeni ba, saida a zargi bilkisu. Wata dariyar mugunta sanan tace Fatima na fahimci suraj yana yi miki son da ko iyayensa baya musu irinsa, kuma bazai Iya son wata ba saidai idan bakya raye, shine yasa na yanke hukuncin na kashe ki, sbd idan bakya duniyar dole na maye gurbinki. Tunda ta fara magana nake innalillahi wa inna ilaihir rajuun, tana ambaton kisa na dago kaina muka hada ido cikin tsananin mamaki nace kisa? Yanzu yaya fauze zaki Iya kashe ni? Yesss ai kin Riga kin mutu ma Fatima domin kuwa apple din da kika gamaci yanzu akai poison aciki, nidai saidai nace Allah ya jikanki, Allah ya sani ina sonki Fatima na kasa ma.......bata karasa magana ba naji cikina yana wani masifaffen ciwon da ban taba jin irinsa ba, yunkurin tashi tsaye nayi kawai sai tari ya sarkeni wata kumfa ta fara fita a bakina nan take na fadi a wajen ba numfashi. Maman Aysha [10/14, 9:39 PM] ‪+234 814 518 6542‬: [9/3, 12:16 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 2⃣0⃣5⃣to2⃣1⃣0⃣ 10mint ya kaisu asibitin sabd shara gudun da yake kamar zai tashi sama, suna shiga amenity din asibitin ya wuce saidai me? Yana shiga yaga Dr Jamil da wife dinsa sunata zabga kuka nan take ya kame waje daya da kyar ya Iya cewa karka boyemin komai friend, me ya faru da ita? Iam sorry to say suraj, she is dead. What!!!! Innalillahi wa inna ilaihir rajuun,,,,,,,,,,,ya zube a kasa summamme kanshi yayi da gudu yana jijjigashi amma ina ko motsawa beyi ba, daukar shi yayi ya kwantar akan katifa daidai nan aunty sakina da tayi mutuwar tsaye ta furta bata mutu ba doctor, kula dakyau tana motsa yatsanta, da sauri ya juya ya dauke ta ya nufi emergency unit da ita, yana shiga ya bude carbud din da suke zuba emergency drugs ta cikin dakin, ya dauko dextrose saline 1ltr da cannula yana gama setting din ya kalli ruwan yaga yana shiga vain din normal beyi tissuing ba da karfi ya furta alhamdulilla tabbas tana da rai. Wasu allurai ya debo yayi mata, sanan da sauri ya koma dakin da suraj yake ya debo ruwa me sanyi ya yayyafa mishi ajiyar zuciya yayi sanan ya bude ido, nan take abinda ya faru ya dawo masa kwalar rigarshi ya rike da gaske fatima ta rasu Jamil? Answer me! Da gaske kake ta rasu? Bata mutu ba suraj, Karya kake bayan ka Riga ka fadamin ta mutu. Wallahi tana nan da rai suraj saidai tana tsananin bukatar temakonka, ka da nutsu ka dawo hayyacinka suraj Fatima poison dinta akayi, so yanzu dole muje ayi abdominal USS, muga wanne organs ne yayi affecting, kuma kasan iam not gud in scanning so don Allah ka nutsu muje mu ceci ranta....ko karasa wa beyi ba ya mike, da kansa ya kaita scanning room duk da suraj expert ne wajen Iya scanning, amma yasha wahala kafin ya gano inda Matsalar take wato intestine perforation, case din is very complicated, any time zata Iya rasa rayuwarta, nasan iam expert a irin wanan surgery din, amma bazan iya ba nayi loosing hope,my friend ka nemo min mafita don Allah. Mafita dayace ka fita da ita out site, yaushe? Bamu da time Jamil, to amma kasan kaf 9ja ba Wanda zai Iya aikin nan sai kai so kaga dole.....be karasa ba yace lets go to theatre room cikin kankanin lkc ya hada kan anaesthetic da theatre nurses, yayi addua ya fara aiki. [9/3, 2:25 PM] amina yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 2⃣1⃣0⃣to2⃣1⃣5⃣ 4hrs later Aka fito da ita amenity room aka wuce da ita, kuma alhamdulilla yayi aikin successfully. Sai a lkcn ya tuna yabar phone dinsa a mota, iyayensa ne suka fado masa tabbas nasan su mum suna nan suna nemana da sauri ya koma mota ya dauko wayar yana dubawa yaga 55 missed call, dad dinsa ya kira ya fada musu abinda ya faru, ya tambaye shi ko dad din Fatima ya dawo? Yace basu karaso ba sai gobe, ,zamu zo yanzu da mum dinka yace to. Staff din da suke night duty a asibitin basu San me yake faruwa ba, saida sukaga zuwan me martaba da fulanin sa, da fadawa sunkai mutun ashirin suka duba time 11:30pm sai sukace kai kodai MD bashi da lpy ne bamu sani ba? Har cikin dakin suka shiga tana kwance kamar me bacci, me martaba ya Dade akanta yana kallonta sanan ya juya ya kalli suraj yace Weldon my son iam really proud of you, yaushe kake ganin zata farka, bazata wuce 1wk ba insha Allah. Allah ya bata lpy duk aka amsa da amin, to yanzu wa kuke ganin zai ringa kwana a wajent? Aunty sakina tace ni zan zauna ranka ya Dade....bata karasa suraj yace ni zauna dad, sbd kona tafi hankalin bazai taba kwanciya ba aunty kibi Jamil ya saukeki a gd, mum zatayi magn me martaba yace kyaleshi may b akwai dalilin sa nayin hakan. My son Allah ya bata lpy, kuma inaso ka kwantar da hnklinka kaji, nayi waya da commissioner of police ya bada yansanda da zasu ringa gadin dakin nan har a sallameta, akwai mutun hudu yanzu a waje da zasu kwana, mun tafi saida safe. Abba ya dawo, shima ba karamin tashin hankali ya shiga ba saidai ya godewa Allah dayaji lbrn tana darai, kuma anbaza jami'an tsaro su binciko Wanda sukayi mata wanan aikin. Fauze da mum plan din mu bazai yuyu ba sbd Prince yace da kansa zai yi zaman jinyar, kuma anzuba police a bakin dakin kinga ba yanda zaayi goje ya shiga, sbd haka meye mafita? Mafita dayace fauze tunda yanzu Fatima tana cikin rashin lpy, ba damar yin addua, mu koma wajen boka ya tura aljani ya karasa mana ita, wata yar iskar dariya fauze tayi shiyasa nake sonki mum muje ko. Kallon su yayi 1by1 sanan yace bazaiyuyu ba, sbd yaron da yake tare da ita kullum acikin addua yake, aljani be isa ya shiga wanan dakin ba Ku canja wata shawarar👹hhhhhhh.....to me ze hana ka rufe mana bakinta ya zamana har Iya karshen rayuwarta bazata taba Iya furta cewa fauze ce tayi yunkurin kashe taba. Eh zamu Iya wanan, ki ajiye kudi zakiga aiki da cikawa to mungode boka karki damu aikinmu kamar yankan wuka yake hhhhhhh. 1wk later Haka ya cigaba da zaman jinyarta ba Wanda yake bari ya shiga dakin,sai Jamil, Abba dad dinshi da kuma aunty sakina, amma baya dasu duk Wanda yazo baya ganin ta saida su gaisa da aunty sakina su tafi dake kullum da safe take zuwa sai dare take tafiya. Kullum acikin addua suraj yake, kusan kwana yake yana nafila yana fadawa Allah kukan shi. Duk wani nursing care da akewa unconscious patient shi yake mata. Yau yake sa ran zata farka, tun safe yake zuba ido amma har dare shiru, ya kalli operation wound din yaga yayi healing dake kullum ana dressing. Washe gari ma shiru ba alamar motsi, gashi da NG tube ake bata abinci, har dare bata farka ba hankalinsa idan yakai dubu to ya tashi zaune suke da Dr Jamil da sauran doctors din asibitin suna shawara amma basu sami solution ba, at d end saiya yanke hukuncin kiran Dr sultan wani kwararren likita ne da yakai 25 yrs yana aiki Dan jihar jigawa ne, amma mazaunin abj sunyi magn yace zaizo gomben da safe. Washe gari Chekiang nata sosai, duk wani system na jikina is normal, kuma ya duba drugs din da suraj ya dorata akai kowanne yayi. Kallon shi yayi yace Dr suraj treatment din da kayi mata nima abinda zan Iya kenan, kuma kaga a duk binciken da mukayi we didn't detect any abnormality, so keep on praying, insha Allah zata mike. Godiya yayi mishi sosai ya bashi kudi masu yawa sukayi sallama ya tafi. 1wk later Zaune suke a cikin dakin da Fatima take, har Abba da me martaba suraj kuka yake sosai ana bashi hakuri, Ku kyaleni nayi kuka dad yaufa satin Fatima uku a kwance batasan inda kanta yake ba, tun ina saka ran farfadowarta harna fara fitar da rai, fatima ce rayuwata dad idan ta mutu to nima bazan dadai ba zan bita. Tun abban Fatima yana daurewa shima besan lkcn daya fara kukan ba aka rasa Wanda zaa bawa hakuri acikin su, daidai nan mum da fauze suka shigo, ita fauze ta fara rera nata kukan dakyar me martaba ya samu sukayi shiru rungume dansa yayi cike da tausayi kayi hakuri suraj ina ganin a shirya fita da ita abroad kawai gobe to wacce kasa zaa.......laila ha illalla Muhammadun rasulilla sallalahu alaihi wa sallam, da gaske yaya fauze zaki Iya kashe ni? Da gaske akwai poison a apple din da naci? Kiyi hakuri karki kashe ni, suraj yaya fauze zata kashe........sai ta saki wani irin ihu. Maman Aysha [10/14, 9:39 PM] ‪+234 814 518 6542‬: [9/4, 11:13] Amina Yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 2⃣2⃣0⃣to2⃣2⃣5⃣ Juyawa yayi ya kalli mum meyasa kk sa akashe ni? Yaya jafar ne ya fashe da wani irin kuka why mum? Meyasa don Allah? Meyasa kika zabi jin dadin duniya fiye da komai a rayuwarki? Wayyo Allah na shiga uku wanan wane irin abin kunya ne, Fauziya ma kukan take kin cuceni mum, wallahi kin gama dani. Tsohon boka shine mahaifina oh noo wallahi bazan yafe miki ba. Abba ne yayi gyaran murya yace yanzu dai kafin nace komai karima na sakeki saki uku, sanan ya kalli police din da suke bakin wajen yace me kuke jira? Ku tafi da su mana, aikuwa tuni suka tisa keyarsu agaba suka tafi. Saida komai ya lafa suraj ya kamani ya kaini toilet nayi wanka nayi brush, suka fita na canja kayana sanan aka kawomin abinci naci, sanan aka zauna anata maimaita abinda ya faru. 2 wk later Suraj ya sallame ni na koma gida, na ware sosai harna danyi kiba, kowa yana kokarin yaga ya bani kulawa, tattalina ake kamar kwai misali oga suraj, shikam kuda adole yake tabani kullum tare muke wuni dashi a gdn aunty. Yauma kamar kullum muna zaune da aunty da yaya jafar da suraj muna hira sai yaya jafar ya make muryar sa yana cewa Ku kyaleni nayi kuka, yau satin Fatima uku ba tasan Ind...Fatima ce rayuwata idan ta.....be karasa ba suraj ya kai mishi duka muka kwashe da dariya gabadaya, yaya jafar yace ni kadaka ko suraj? Ka manta ni sirinka ne? To wallahi zan fasa baka auran. Iam sorry big Broz kaina bisa wuyana ayi hakuri dariya muka karayi. Aunty tace ni zanyiwa yaya magana ya kamata a daura auran nan su tarkata su koma gdnsu ni wanan rashin kunyar ta isheni haka. Yaya jafar yace yawwa aunty inada wata shawara, be kamata ayi taron bikin nan Abba bashi da mata ba, me zai hana a samo masa bazawara me kyaun hali ya aura, gaskiya ne jafar kayi tunani me kyau aikuwa Halima kawata auranta ya mutu, sabd mijinta yaga bata haihuwa kuma tana da tsananin kirki ga son addini, koda ita zan hadasu? Eh hakam ma yayi, to me ze hana muje mu same shi yanzu? Is OK muje, suraj yayi mana sallama ya tafi. Mun sami Abba munyi masa bayani, kuma ya amince, itama aunty Halima bamu sami Matsala ba sbd haka ba tare da bata lkc ba aka daura aure akan sadaki naira 200k amarya ta tare saidai muce Allah ya bada zaman lpy. Mu kuma ansa daurin auran mu nanda sati biyu. A bangaran su mum kuwa yan sanda sunyi bincike kuma sun tabbatar da abinda ake tuhumarsu dashi gaskiya ne, sbd haka anyanke musu zaman shekara guda a gdn yari da aiki me tsanani. Kullum daga gdn yaya jafar ake kaimu su abinci. Maman Aysha [9/6, 14:12] Amina Yakubu: 💖💖Fatima Bintu💖 FINAL 2⃣3⃣0⃣ A yau ne dubban jama'a suka saida daurin auran suraj mohd Kabir, da amaryarsa Fatima Abubakar sadiq akan sadaki 200k. Biki akayi na gani na fada Wanda fadarshi anan ma bata lokaci ne, events guda Tara akayi kuma dukkan su ba Wanda beyi kyau ba. Aunty Halima da aunty sakina sun taka rawar gani wajen shirya amarya harsu ka sa take ji kamar mahaifiyata tana Raye. Yaune zaayi events na karshen, uwar ango ce ta hada shi sbd tarar amaryar tilon danta. 5pm Na shirya cikin wani haddadan filtex lace Dan 250k, pitch color ne, amma akwai dikon golden a jiki sabd haka head, bag& shoe duk golden nasa nayi kyau irin Wanda har wasu suke tunanin anya Prince mutun ya aura kuwa? Wanda suka sanni sosai suka basu amsar mutun ce ba aljana ba. BILY ta ajiye makaman yakinta, sabd bata taba karemin kallo ba sai yau, itama kyau na ba karamin tsoratar da ita yayi ba. Suraj ma ba karamin kyau yayi ba abindai baa cewa komai. Bayan angama walima dad da Abba su kasa aka kiramu sukayi mana nasiha me shiga rai, sanan motocin da zan Iya cewa yawansu yakai Dari biyu kuma duk da mutane aciki sukaimin Rakiya zuwa makeken gdn a federal low cos Gombe. Kyau da tsarayuwar gdn bazai fadu anan ba kowa yayi imagining kawai. Bayan yan kawo amarya sun watse aka barni daga ni sai asmy da MURJA, sai kuma bayi mata da aka bani guda hudu zasu ringa yimin aiki, Amma su a boys qtrs din gdn suke. Asmy ce taje ta kirasu suka hadu suka gyara gdn saboda mutane sun Dan mata wani wajen, bayan sun gama suka saka turaren wuta, nima na shiga toilet nayi wanka na shirya cikin wata farar Arabian gown yar wajen 50k nayi wanka da turare. Saida su asmy suka tabbatar komai yayi zamzam sanan sukayi min sallama suka tafi. Sun fita da few seconds najiyo hayaniyar su suraj, voice dinsa na jiyo yana cewa nan ne boda sbd haka Ku juya Ku tafi ai kun rakoni, ko me daya daga cikin su yace sainaji sun bushe da dariya gabadaya har suna tafawa, daga nan sukayi sallama ya shigo ciki. Direct dakina ya shigo yayi sallama ba tare da na dago kaiba na amsa zama yayi a bakin gadon ya dage mayafin rigar na dago muka hada ido ya sakarmin murmushin sa me tsada, ya salam kawai nace sabd zallar kyau dana gani na sha'afa ina kallonsa kawai sainaji ya hura min iska a idona, don't mine Fatima, iam yours forever. Mutuwa ce kawai zata rabani dake fatima insha Allah, wani kallo ya watsa min tashi muyi salla mu godewa Allah ba musu na mike kinada alwala ne? Nace eh. Bayan mun idar ya dauko ledar daya shigo da ita kayan motsa baki ne aciki kala2 yana bani inaci harna ce na koshi, sanan ya danci kadan shima yaje toilet ya wanke hannunsa ya fito. Kamani yayi tashi muje dakina mu kwanta zanyi magana ya jawoni jikinsa ya matse a hk har muka shiga dakin da zan Iya kiranshi aljannar duniya wata yar karmr Riga ya mikomin nasa, dayaga zan bata masa lkc kawai sainaga ya janyoni jikinsa da kansa ya cire gown din jikina ya cire bra da fant din yasa min karamar. Kuka na fara ina kankame jikina da sauri yasa harshensa ya fara lashe hawayen, ina Neman kwacewa daga jikinsa kawai sainaji ya hade bakina da nasa nan take na manta duniyar da nake. Gud nyt Fatima & suraj Washe gari Kwance nake akan gado ina kuka banda aikin rarrashi ba abinda suraj yake, da kyar ya lallabni na tashi naje nayi wanka na shirya cikin Hilton white & yellow na murza dauri nayi simple make up nayi kyau sosai kafin na fito yan aikin da aka bamu har sun gama gyara gdn dake dama mum dinsu suraj tayi taraning dinsu, ni turaren wuta kawai na saka. Abinci harda ga gd biyu aka kawo mana wato aunty Halima amaryar Abba da kuma mum. Su prince Affan da suhailat sunzo sunyi mana sallama, suhailat nata tsakanata wai sai sunzo suna. 1y later Su mum da yaya fauze sun fito daga prison, sun rokeni na yafe musu abinda sukayi min. Yanzu haka sun koma kano da zama, sbd tun fitowarsu aka daurwa mum aure da Baban yaya fauze Malam Adamu. 2 yrs later Fatima ce take ta gudu a compound din gdnsu wasu yara da kana ganin su kasan identical twins ne mace da namiji suna binta ganin ta kasan ta gaji, Amma su dake yarane ko ajikinsu. Cikin guardian ta shiga suraj yana zaune ya shimfina darduma a kan grass carpet kawai saita fada kansa rungumeta yayi tsam ajikinsa sanan yayi lallausan murmushi yace raguwa kawai ji yanda yara kanana suka sa kikayi wujigawujiga daidai nan yaran suka karaso suka fada jikinsu mikewa yayi ya dauki macen ita kuma ta dauki namijin ya rungumeta suka tafi. Haka mukaci gaba da Rayuwa, abbanmu ya tsaya takarar governor kuma yaci. Alhamdulilla anan na kawo karshen Fatima Bintu, fans dina Wanda basuyi aure ba inayi musu addua Allah ya kawo musu mazaje na gari, kuma masu sansu kamar yadda suraj yake son Fatima. Sai mun hadu a Littafina na gaba wato KABEER Maman Aysha