[9/5, 12:50] Ammyn Khairat: *💉💉💉DR.MAHISH MEERAH💉💉💉* *Na* *AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL* *Dedicated to my cherie Feenar* *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION* тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Page naki ne jarumata Anty mugirat* *PAGE 2 baaun ب* ______📖chinchirundun jamaa ta ko ina sun zagaye.shi suna mashi sannu da zuwa shikuma yana Amsa masu cikin farin ciki haka dai da qyal.aka samu jamaar.ta rage domin yasamu damar shiga.cikin gidan haka yai gaba suka take mashi baya haryazuwa cikin katafaran parlour din gidan wani wawakeken parlour ne maigirman gaske. Wani daddtijo koko nace tsoho tsoho ne Aman duk da tsufan shi kyanshi nan yana hakimce bisa wata kureja Mai kyua ganin dan nashi ya shigo yasa shi tashi da sauri ya tareshi" Shima da gudun shi yayo wajan mahaifin nashi sukayi hogging din suna su suna jima ahaka sannan suka rabu da juna tsohon na mashi sannu da zuwa Yana amsa mashi cikin girmamawa. Yasamu daya daga cikin kujerun wajan na Alfarma ya zaune chap sai yanzu nasamu ganin shi 🤔 lallai wanan matashi ya gama haduwa iya wiya kyakyawane Dan bazai yuyo na wassafo maku kyanshi ba Aman fans kuyi immage din shi .zamanshi keda wuya dukkan family na meerah sun kashigo kwansu da kwalkwatar su bakiya dayansu kai wannan gida ba dai jamaa gasunan rututu yara da manya kowa ya hallara sunyo wajansu duk sun rungome shi kowa da Abinda yake fada yayin da naga wata budurwa maishegen kyau dan har sai da na murza idanuna domin nayi tunanin gamo nayi da Aljana Ashe mutumce sai da. najinjina kai nace Masha Allahu sai murmshi take ita kade tana kallon Dr shima ita yake kallo Aman shi ba murmushi yai kamarta ba ai nafima dauke kanshi yayi daga kallon ta anzuzuba Abinci kowa ya zauna anataci da sha ya yinda jamaar waje suma sunata nasu bidirin cin nasu Abincin . Kowa na fadin Albarkacin bakin shi, Dr mahish meerah ya ruga kowa ta shi ya nufi wata hanya yayinda budurwanan tabi bayan shi wani part yanuna haduwa da tsari wajan ya hadu rigar shi ya cire ta taimaka mashi ta cire mashi takalmin shi sannan ya nufi toilet ko tanka ta baiyi ba tafara shiga da muwa domin bahaka suke da meera ba to ya akayi yanzu duk ya canza Mata ko dai gajiyace yayi tanan tana tunanin harya fito ya shirya yayi sallah sannan ya raba ta gefenta ya fita tabi bayan shi katon parlour da suka baro Nan ya koma cikin Yan uwan shi sunata fira . Muhammad meerah tsoho daddijon kware Mai fada aji aduk fadin Kauyen salihawa kowa na girmamashi yanabin umarnin shi dukk Abinda ya gindaya babu maiqetare shi saboda girman shi da matsayin shi a wajan su yana zaune da kowa lpy Kuma Yana son mutananshi musamman manoma talakawanshi kowa nashine .Dan haka suma muanan kauye ke son shi da girmama shi musamman yanzu da yayi masu alqawarin Gina masu hospital Kuma ya gina masu harsuna saran yau afara aiki acikin shi. Jawabi yake ga dumbin jamaar kayune dama na wajan Kauyen wadanda suka samu damar halartar wannan gagarumen biki na bude hospital din shi daga cikin bakin kuwa harda maqarraban gwamana da baisamu damar zowa ba sai ya aiko" Bayan nuna gidiyar shiga Allah sannan ya Dora daqara jadda damsu cewa Dan shi mashish ya dawo lpy kuma yau zaifara aiki kamar yanda yai masu Alqawarin sunata murna dajindadi .. Bayan muntina kadan ya shiga gida domin fitowa da meera y qara gabatar dashi ga alumma Amatsayin shi na babban likita bayan ya shiga gida ya samu meera cikin yan uwan shi suna hira farin ciki yaqara kamashi domin an dau shekaru baiga meera cikin family nashi kamar haka ba dan Haka da Azama ya nufeshi yake sheda mashi da ya taso yaje yayi jawabi ga Alumma domin so yake yau hospital din da ya buda mashi yafara aiki dad hospital wanne irin hospital dad?mahish ya tambaye mahaifin na shi shikuma ya bashi Amasa da cewa kai mahish lokaci na qurewa muje idan mungama da mutane zan maka bayani saboda na manta ban gaya maka na ginamaka hospital anan ba nayiwa mutanena Alqawarin gina masu Asibiti domin su samu sauqin zuwa birni idan lalurata kamasu Kuma Kaine Wanda jaka kula da asibitin wannan daliline yasa nace kayi karatun likita domin wannan qudirinawa Kuma Alhmallhi nayi Alqawarin Kuma yau zan cikashi ga mutanena mahish yayi ajiyar zuciya bayan yaji jawaban mahaifin nashi dad gaskiya bazanyi aiki a wannan Kauyen naba haba dad taya zanje Mexico karatu Kuma na dawo na natare a kauye kasar mexco ta daukeni da nayi Mata aiki kuma nariga da na amsata kuma can zanfi samun kudi Aman Ni bazan tsaya a kauye nayi aiki ba cikin wanannan talakawan haba dad tsoho Muhammad meera idanun shi sunyi jajir saboda cin mutuncin da Dan shi kema talkawan shi qarshe ya wankeshi da mari kowa hankalin shi yatashi da wadannan kalame na mahish bugu da qari Muhammad meera baitaba koda dungurin mahish ba Aman gashi yau ya mare ; Topa fans kowa zata kaya ko mahish zai zauna kauye yayi aiki kamar yanda mahaifin shi ya buqata Koko zaitafi qasar mexco Kamar yanda ya ambata sai naji daga gareku More commy more typing AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL [9/5, 12:50] Ammyn Khairat: *💉💉💉Dr. MAHISH MEERAH💉💉💉* *Na* *AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL* *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION* тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Dedicated to my cherie Feenar* *Page nakine my mugirat ina Alfahari dake* *PAGE 1 alif ا* -----------📖Kauyen salihawa kayune dake cikin jahar katsina.MEERAH family duk.wanda ke.a.kauyen salihawa yasan da zaman MEERAH family.domin.meerah family.family.neda ya yi suna afadin Kauyen MEERAH family babban gida ne tamkar gidan sarauta bambancin shi da gidan sarauta bayi d sauran Abubuwan Ala.adu na sarauta domin suma suna.da nasu jama.ar masuyi masu.hidima.yanda ya kama MEERAH family yau sun tashi da murna da kuma shiri na tarbar babban dansu wato Dr mashis meera kowa na Kauyen yau yanacikin murana duk Wanda kagani fuskar shi cike take da Annuri domin murnar biyu ta zamoma su ga murnar zowar mahish gata bude masu babban hospital da za ayi saboda suna futa zuwa birni Asibiti idan wani nasu ba lpy Dan haka yau suke cike da farin ciki MEERAH family cike yake.da Yan uwa da Abokan arziki sai shire shire suke da girke girke an gyara ko ina sai daddadan qamshi yake kai wannan famiy ba dai kyaun Allah ya yi zallar kyua ga wannan family ba mazan su ba matan su idan kaga mummuna to bare ne kowa yaci Ado da kwalliya sai baza qamshi suke suna jiran isowar mahish ya.yin da ma aikata keta gudanar da nasu aiki acan kusa da gidan kadan na hango wani qaton hospital maigirma gaske Anqayatar dasu Abin sai Wanda ya gani dan yanda aka qayatarda hospital din Kai kasan Ankashe miliyoyin kudi ba kadan ba dan sai ka rantse da Allah a turai kake daga sama anrubuta MEERAH family hospital salihawa.. Na jinjina Kai domin hospital din ya qayatar dani ba kadan ba Motoci ne keta ketowa ta Kauyen suna shigowa Basu zame ko ina ba sai a get din MEERAH family anan suka yada zango zuwa can aka bude marfin wata mota mintina kadan ya zuro qafafunshi qasa wadanda ke sanye da wasu arnan caver masu matuqar kyua da tsada sai shayinin suke ba jimawa ba Shima ya fito gabaki daya anda bebeye shi sai murna suke ya yinda nayi nayi naga fuskar shi na kasa saboda dumbin jama a gidan su ga kuma tarin Yan uwa da Abokan arziki da sukayi mashi chahhhh kowa burin shi.yaga Dr mahishh MEERAH Hummmmmmm fns kubiyoni danjin wanene wannan dr mahishh MEERAH dinnan. *More comments more typing AMMYN KHAIRAT GOLDEN t* [9/5, 12:51] Ammyn Khairat: *💉💉💉Dr.MAHISH MEERAH💉💉💉* *Na* *AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL* *Dedicated to my cherie Feenar* *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION* тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Har kulum dai nakine masoyiyata my mugiratu ina Alfahari dake* *PAGE 3 taa'un ت* ______📝Dr mahish dad gaskiya ni bazanyi aiki anan ba Mexico zan koma da man nayi masu Alqawarin haka kuma bazan sa6a Alkawari ba" tsoho Muhammad meerah tari ya sarke shi cikin rawar baki to shikenan cinda haka kaza6a naka tozarta ni kabani kunya kafi son muradin ka danawa to shikenan ai yanzu nasan Kai dan zamanine kaje Aman kasani daga yau bani ba kai kai mutuwa nayi kar'ka kuskura kazo kan gawa ta na yafeka na fidda ka daga cikin ya'ya na; ba mahish ba kowa na family din ya girgiza da furucin muhammad meera kuma sanin kansu ne idan tsoho muhammad ya yanke hukunci to ba Wanda ya isa ya canza shi dan haka family duk ya rude da hayaniya masu kuka nayi masu jindadi na jin dadi mahaifiya mashish tafi kowa damuwa kuma bataji dadin bijirewar da mahish yaima mahaifin shiba; dan haka itama tayi fushi dashi sosai more especially mutanan gidan sun juyawa meera baya wasu Kuma suna ta ba shi hakuri akan yabi umarnin mahaifin shi baikamata babban mutum kamar mahaifin shi yayi magana ya sa6a ba. Dan bai.ta6a yima mutane Alkawari ya sa6a ba Aman gashi yau tasa nadiyarka ya sa6a Alkawari kaiko kunya bakaji haka dai yanu'wan shi suka taru suna ba shi baki Aman da yake ya'yi niya ko ajikin shi shifa ba zaiyi aiki a kauye ba. Can na hango tsoho Muhammad meerah waje ranshi bace idanun shi jajir kowa yasha jinin jikin shin dan rabon da suga bacin rai irin wannan agare shi har'sun manta dan haka kowa yasha jinin jikin shi suna jiran ta bakin shi . Cikin bacin rai dake tattare da shi yace yaku jama'a ina mai'matuqar baku haquri kamar yanda na alkawarta maku na bude maku Asibiti domin inganta lafiyarku to gashi Allah ya nufeni da cikawa da nace cikawa shine Asibiti dai Allah ya nufeni da Gina shi. Aman wanda zaiyi aiki ne ke ban samu ba Kuma kunsan yaran zamani ba son Zama kauye suke ba saboda sun girma sun waye suna ganin sun girmi da su zauna kauye sun manta shi kauye shine tushan su hummm duk kudinka duk waye warka kauye shine mafarin ka anan ina Mai baku haquri Dan Allah ku gafarce ni ya sharce kwallar da suka zubo mashi kuyi haquri Bai qara maganar da zaifada ba dan uwan shi ya jashi zuwa cikin gida. Waje ya kaure da hayaniyar jama'a kowa na fadin ta bakin shi su kansu suna cikin bakin ciki domin sunga samu sunga rashi. Haka kowa ya watse da wannan alhini; Shiko Dr Bai masan sunyi ba tunda asubar fari ya shirya yai bankwana da kowa ba Wanda yace dashi cikanka haka ya sa6e jikkar shi zuwa katsina kwanan shi biyu katsina yayi duk abinda zaiyi yabi jirgi zuwa qasar Mexico hummmm.. Kayi kuskure Dr meerah dukkan nasara natare da sa Albakar iyaye . Allah kashirya Mana zuriya Ameen Meerah family haka suka kasance cikin bakin ciki marar musaltuwa musamman da Aka rufe katafaten hospital din .yanzu jikin jama'a ya qara sanyi saboda ganin rufe shi da akayi sunnan sunyi asara asibit kamar meera hospital da ba abinda ba azuba a cikin shi Dan jin dadin su Ya xuwa yanzu kowa yadan Dr mahish yaki kauyen su da qaruwa masuyi mashi adu'a shiriya na mashi masu zagin shi na zagin shi suna fadin albasa batai halin ruwa ba domin mahafini. Shi mutumen kirki ne kowa yasan shi. Haka ma masu murna da jindadi nayi. Musamman kanan Muhammad meera wato Ahamat meera badu shiri da ya'yan nashi ya tsane shi Yana hassadar shi don haka da shida zuriarshi sunfi kowa murna da faruwae hakan dan har'gida yazo ya gawa yayan nashi magana san ranshi saboda daman yana bakin ciki da bude wannan hospital ba yanda baiyi ba dan ganin ba'a gina hospital din ba Aman ya kasa samun nasara Yanzu ko da haka tafaru Kamar ya zuba ruwa qasa yasha yakeji, Mexco cikin nasara da daukaka ya fara aikin shi wani gagarumen hospital maizaman kanshi shine babba awajan Yana aikin cikin kwarewa .. Anan ya hadu da Ashinah wata nurse ce itama Ashinah kyakyawace ta qarshe gata wayayya soyayya ta kullu atsakanin su saboda mugun sanshi da take ta muisulinta inda taci sunna my cherie Feenar yanzu Ashinah tatashi daga'Ashinah ta koma Feenar.. To fa Fans more comments more typing sai naji daga gareku shin labarin na kayatar daku Koko AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL *💉💉💉Dr. MAHISH MEERAH💉💉💉* *Na* *AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL* *Dedicated to my cherie Feenar* SPECIAL GIFT 2 *Naki ne har kulume ke din dai ce madam mugiratu* *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION* тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *PAGE 4* /thaa'un ث* _______/📝 Ashina Koko na ce feena yanzu soyayya mai'karfi ta barke tsakanin su da Dr maheeshi meera ya'yinda sukayi Alqawarin aure nan da wata biyu masu xuwa, ############## *Salihawa* tun bayan tafiyar Dr Abubuwan sun rikice;yanzu *sabarina* na kwance ba lafiya sabarina yar uwa Dr mahish ce tun suna yara suke son juna Nan su ita da Dr har yazuwa girman su soyayyar nan aman bayan tafiyar Dr Mexico Abubuwa suka fara can zawa ko kiran shi tayi sai yaga dama ya daga idan tayi complain sai yace da ita tanayi karatune to sai sabarina tai mashi uzuri duk da wani gefen na.zuciyarta na gaya Mata ba haka bane,bata tabbatar da zargin ta ba sai da ya dawo taga canji zahiri, ******************** Sabarina yanzu bata da lafiya Kuma kowa yasan ciwon son Dr ne ke damunta ya yin da damuwa taimata yawa ciwon zuciya ya kamata Mai tsani duk Wanda yaga sabarina sai ya tausaya mata sabarina kyakyawa ce sosai Dan Sai nace ita tabiyo tsoho meera wajan kyua sabarina yar kanwar meerah mahaifiyarta tarassu; Kuma tun tana raye taba Dr mahish sabarina a matsayin idan sun Isa aure tabanshi sabarina a aura masu juna Kuma tsoho meerah yayi Alqawarin yi masu aure in dai yana yare. Saboda da man jira ake ya dawo aiyi bikin su sai gashi wanan tsotse ya gitta a tsakanin su Shiya sa yau suka Yi taron family meeting dan jin ta bakin kowa akan wannan al'amari. Bayan tsoho meerah ya Yi sallam anyi gaishe gaishe da yima sabarina ya jiki tana zaune duk tafita hayacin ta dolle tabaka tause . Tsoho muhammad meera yace da barko dae dalilin taramu anan shine maganar sabarina da wancan yaro to yanzu dai dukkan ku kowa yasan abinda ya faru sannan Kuma ga maganar auran shi da sabarina kamar yanda nema yar uwata Alkawarin zan aurar da sabarina ga dana Mahesh to gashi lokacin auren yazo kuma wata kaddara ta faru tsakanin mu da shi to shine na taraku anan dan jin ta bakin ku shin ya kuke ganin wanann lamari kowa yayi shuru Yana jinjina kai domin Abin dukk ya rukita su .. Ahama meera shine ya fara magana to mudai ba Abinda zamuce anan shine ita dai yarinya cinda anruga da.anyi haka yaro ya zuba maka kasa a ido ya ba tsayawa za aiyi jiran shi ba cinda ga dan uwan tanan moohan ai sai ayi da shi cinda da shi da maheeshi duk daya ne ni banga abin da muwa anan ba cinda Wanda yatafi yawan duniya baji ranshi zamuyi ba Nifa anawa ganin hummmm inji tsoho meerah yace"ta yaro kyau take bata karko munji taka shawara ita ma abin dubawace , °°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°° Adda AMMYN KHAIRAT ta gyara murya tace to ni dai tawa shawara anan shine mu kira yaro nan ta waya muji taba kinshi shin yanaga maganar auran sabarina koko kafin na qara cewa komai tsoho Muhammad meerah ya yo man chahhh😳 Wata tsawa daya bugaman sai da yan'cikina suka kada😅 Yace""" Aman ke shamsiya ban son bakida hankali ba sai yau yaron muhaife shi mukoma munajin ta bakin shin kenan yanzu shi ya yafe mu zancan banza zancan wofi ban haifi dan da zan koma ina bin kanshi ina lallashin shi ba, Abbah Allah ya baka haquri Ganinayi an ruga da anma gwago Alkawari bai'kama aiqi cika shi Allah ya huci zuciyarka Abbah. Adda AMMYN KHAIRAT Cewar moohan kefa yar bakin ciki ce dan kinga ana maganar za'a bani sabarina kike maganar cika Alkawari to wallahi sabarina bata da miji sai Ni ai daman can nima ina sonta aka shiga aka fita aka hana man ita to wallahi sai na aure ta kai moohan inji Adda AMMYN y ta ka tsa mashi tsawa kasan da wadda kake magana ni ba sa'ar yinka bace wallahi kaji na rantse ranka zai bace zanyi mummunan saba maka yaron banza kawai jikake tas tsa an kashe Adda AMMYN KHAIRAT da mari😭 ; Na dago ido jajir ba kowa bane ya mare ni face uncle Ahamat mahaifin moohan ke wacce irin yarinyar banzace ai gaskiya moohan ya fada dashi da maheeshi duk da yane tawani ban garan ma yafi maheeshi din cinda shi Bai bijire umarni mahaifin shi ni Dana yarin kirki ne ko Karan na dora mashi ba zaitaba tsallakewa ba.. Zanyi magana Abbana Muhammad meera ya daga man hannu fukarshi cike da bacin rai Wanda ban taba ganin irin shi Dan Sai nace bacin ran shi na yau haryafi na ranar da maheeshi ya bar gida dukk wannan Abu ba kowa bane yaja mana shi face kanena maheeshi hummm Dan kuka Mai jama uwarsa jifa; Ciki bakin ciki tsoho meerat yace kowa ya tashi yafice man dagani kuje ban son shawara kowa ni zan yanke hukunci da Kai na kowa ya tashi jiki na mashi rawa yafita Ahamat na cewa sai idan antashi sankai ai nima inada ikon yanke hukunci Kuma ya yanku Dan Nima sabarina yata ce Kuma bata da miji sai moohan tsoho meerah Bai tanka shi inda sabo yasaba da halin Dan uwan shi Hummmm to fans Nima fa ina cikin family meerah Dan Nima kyakyawace 😎 Ni yayar maheeshi ce eeyyy🤪 Tom koya zata kaya kudai biyo alqalamina kuji AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL *💉💉💉Dr. MAHISH MEERAH💉💉💉* 💉💉💉 *NA* *AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL* *Dedicated to my cherie Feenar* *Aslm Alkm FANS INA MAI BAKU HAKURI ABISA MAI DA Dr. MASHISH NA KUDI HAKAN YAFARU NE ABISA WADAN SU DALILAI GA MAI BUKATA ZAIBIYA NERA DARI BIYU TA WANNAN HANYAR NUMBER Whatsapp KAMAR HAKA* 08167005043 *MTN* *Sai Kuma NUMBER MESSAGE KAMAR HAKA* 08030500386 *MTN NUMBER* *MASOYAN NIJER KUMA GA TAKU NUMBER MOVE* 81773088 *SAI NAJI DAGA GARE KU* *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION* тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *PAGE 5 ج jiym* _______📝 bayan kowa ya watse tsoho meerah ya'yi shuru yana tunanin rayuwar mahishi yanda ta canza lokaci kadan ada ko ance mahish zaiyi haka muhammad meera sai ya gardama ko ama falki Bai ta6a tunanin haka ba sai gashi hakan ta faru Dan yau kenan, Idan yai duba da sabarina tana bashi tause ba kadan ba Saboda yanda ta shaqu da mahish so sai soyayyar su Abin birgewa kafin ya tafi Mexico idan kaga yanda suke kula da junan su tun suna yara abin sai ya baka shaawa Aman yanzu komai ya rushe asalima bata ita yakeba gashi yatafi ya barta da dafin so Wanda bataga ranar fitar shi ba Tsoho muhammad meera yaci gaba da tunani shi kade yanzu y zaiyi minene mafita ga wannan lamari yanzu ba abinda yafi da munshi irin girman Alkawarin da ya daukar ma kanwar shi Kuma yazama lallai dolle ya cika wanan Alkawari koda ba mahish sai ya daura ma sabarina auran mahish Dan yasan duk daran dadewa zai dawo gida lokacin da duniya taimashi hankali, Haka yaci gaba da saqa d warwara. Ahamat meera bayan sun koma gida da iyalin shi yasasu gaba sunacin naman Dan uwan shi sunata zagin shi da kulla yanda zasu tozarta shi a idan duniya . Dan a cewar su sai daukakar shi tazama kaskanta sai kowa ya daina jin maganar sa Kuma duk abinda yake taqama dashi sai yadawo mallakin su, Hummmmm Allah ahirabamu da irin wannan dangi Ameen Moohan inaso kabi duk wata hanya da zakabi kaga kasamu soyayyar yar uwarka idan kuma taki kayi rapping din ta Nina baka dama daganan sai musan abinyi ta wannan hanyar zan kulla ma dan uwana zarge mai wuyar warwara qilama ma zuciyar shi ta buga ya mutum kowa ya futa cinda ya tsufa baida wani Amfani nikuma sai na samu tawa damar. Allah shikyauta Qasar Mexico Dr mahish Suna cin duniyar su da tsinke shida Feenar yayin da Allah ya ara mashi dama yaketa samun cigaba da daukaka Yanzu sun tsayar da ranar auransu nan da wata biyu masu zuwa. Sun fara shire shire da tsara tsaran auran nasu komai sun shirya sun hada komai inda yaba Feenar sadaki nera miliyan biyu da rabi Kudi masu maida yaro tsoho kudi masu sa kayi qarya ace gsky ne Dan da rajarsu kudi maganin ta kaicin duniya Allah ka bamu masu Albarka Ameen *Salihawa dake qaramar hukumar batsari* Yau takama Friday ga bisa aladar meerah family duk ranar juma a yakan Tara muta nan kauyen su domin jin matsalar kowa duk Mai bukatar taimako ataimaka mashi wanan Abu da yake Yana qara soyayyar ga mutanan shi Za a dafa abinci manya tukane mai'rai da lpy ga manyan shanu da kaji da raguna zaisa ayanka kowa yaci yasha haryayi guzuri Kuma duk yawan mutanan da zasu hallara sai sun barshi Sai bayan anci ansha sannan zai umarci kowa da dai daya ya gabatar da kanshi da bugatun shi ba gajiyawa zai taimakawa kowa dai dai qarfin shin daga qarshe ayi adua kowa ya kama gabanshi mutanan wanan kauye saboda mahimmancin wanan Rana ta juma a har qagara suke juma a tayi Sai bayan kowa ya tafi sannan family suma zasu hadu Mai magana yayi Mai buqata ya fadi Hakace ta faru bayan bayanan kowa da matsalolinshin. Kuma kowa yasamu abinda yakeso ga wanan tsoho Mai daraja agaresu sanan shima tsoho meerah ya gabatar masu da hukuncin da yayanke na aurar da sabarina ga mahish Dan cika alkwarin da ya daukar waje ya kaure da hayaniya yayin da shi tsoho meerah ya tashi ya bar wajan dan shi ya gama maganar shi hukuncine ya yanke!!!!! AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL *💉💉💉Dr MAHISH MEERAH💉💉💉* *Na* *AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL* *Dedicated to my cherie Feenar* *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION* тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Aslm alkm na Dr mahish meerah ya koma na kudi abisa wadan su dalille ga Mai buqata zai* *biyadari biyu kacal ta wannan hanyar* *katin mtn ta wanan number gata kamar* *haka* 0816700502 *Mutananshi nijer gata taku number ta orange* 81773088 *Number account gata Kamar haka Union bank account number* Shamsiya muhammda 1036353248 *PAGE 6 _________📖wanann hukunci da Muhammad meerah ya yanke bayyi ma Ahamat dadi ba dan ranshi ya'yi matuqar bacci sosai dan haka shima yaci Alwashi taukar mataki ta kowacce hanya sai yabi yaga sabarina bata auri mahish ba domin bada shi ta dace ba da moohan tafi da cewa, Saboda shine dai dai da ita ba mahish ba a cewar shi Wanda yatafi yawon duniya ina za'a tsaya jiran shi in banda San kai irin na meerah" To su zuba su gani sai yaga yada za ayi auren mahish da sabarina da wannan quduri ya tafi Moohan jin shi yake kamar ya mutu dan bakin ciki . Muhammad meerah ya toshe kunnuwan shi da maganganun danuwan shi da yake ya da mashi inda sabo ya saba biki ya matso sai shire shire ake yayni da sabarina haryanzu ba lafiya . Matsaloli sun taru sun Mata yawa ga rashin masoyinta gata moohan da ya ta kurama rayuwarta" Kullum sai yazo ya addabi rayuwar ta yana ta kura Mata matuqa gashi mafi yawanci maganganun shi batsa ce baida aiki sai yawan ta6a jikin ta idan tai magana yace da ita ai bikin cikine shike bata so yana mata hakan aman yasan mahish namata fiye da yanda yake mata batada tacewa sai kuka domin tasan sharri ne yake mata Sabarina yarinya kyakyawa yar duma duma Aman yanzu duk ta fige ta lalace duk ta fita hayancin ta yanzu ne maraicin uwa ya kamata ta dan da mahaifiyarta na da rai da komai ya zomata da sauki saukin tama Adda AMMYN KHAIRAT Tana daibe mata kewa da maganganun masu kwantar da hankali Mexico Abubuwa sun kan kama na biki dan yanzu wata sati hudu ya rage masu suyi aure Dr mahish Ya gina ada a Mexico na gani na fada tako ina gidan shi ya hadu tsari ne na turawa yayi Muhammad meerah ciwon sabarina na tada mashi hankali matuqa ga lokacin biki na matsowa ga ciwo yaqi barin sabarina ga ta kurawa ga Ahamat dan shi moohan ya canza shwara Koko nace ya dauki shawarar mahaifin shi na yima sabarina fyde saboda yasan cewa tunda meerah yace zai aurawa mahish sabarina yasan ba makawa sai ya aure ta Dan haka ganin biki na qaratowa yace bari shima ya dibi kason nashi dukda mahaifin shi ya tabbatar mashi da cewa idan har yaga Bai aureta to shima mahish ba zaita6a morar taba cinda an hanwa danshi . Ranar laraba da daddare misalim biyu na dare moohan yashigo d'akin sabarina dan ai watar da kuduri. Shi na ketama baiwar Allah haddi Sabarina na kwance sanye da sleeping dress masu laushi da santsi doguwar rigace ta kamata duk shapp din jikin ta yafito da ganin yada take bacce kasan ba najin dadi bane yanayi bakinta kamar tana mafalki ne tana magana moohan ya gama qare mata kallo sabarina maccace har macce komai ta hada na more rayuwa zuciyar shi na kwadaita mashi Abubuwa da dama Dan gane da ita Kunnanshi ya kai saitin bakin ta ji abinda take fada bakomai bakinta ke Ambata ba sai ilove u mahish I beg you Ranshi ya qara 6ace Dan haka ya kashe wutar d'akin da dama shine ya kunna ta sannan ya haura kan gadon cikin duhu ya lalubi lallausan bakin ta ya hade da nashi yana tsutsa a hankali sai kace Wanda yasamu sweet gefe daya ka hannun shi na kan boobs din ta ta d'age rigar yana marzasu a hankali Sabarian da ke bacci tayi tunanin mafalkin da tasabayi ne kullum na masoyinta mahish dan haka ta dauka duk a mafalkine sai feeling take tanajin dadin abin shiko duk ya fara fita hayacin shi bakin shi ya Kai kan boobs din ta yafara tsusar su cikin jin dadi sabarina taqara gantsaro mashi girji tare da sakin qara gami da ajiyar zuciya haka yaci gaba da murzarta kamar ya biya sadaki sabarina bata dawo duniyar da take ba sai da taji ya tsanshi acikin hq dinta sanan ta fara bude idanun ta taji nauyi ajikinta hannun ta ta kai inda takejin nauyin Nan ta tabbatar da qato ne saman jikin ta ai bata San sadda tayi wata gigitarciyar qara ba da hade kaf gidan meera family kowa yaji wanan qara Kuma yaji daga inda tafito dan ahaka Adda AMMYN KHAIRAT Ita d'akin ta ke kusa da na sabarina ta ruwa kowa shigowa d'akin fitilar d'akin ta kunna idanta ya'yi mummunan ganinta dafe girji tare da fadin innalillahi mizan gani gaka moohannnnnnnn taja sunan shi da qarfin gaske Tofa komai AMMYN KHAIRAT idan ta ta gane mata to gamu gani dai sai naji daga gareku fans Kuma Dan Allah ina Mai baku haquri na rashin ganin posting kuyi man hakuri ku tayani da aduaa Dan Allah ngd AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL *💉💉💉Dr MAHISH MEERAH💉💉💉* *NA* *AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL* *Deducted to my cherie Feenar* *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION* тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *PAGE 7 خ khaa* ________📝 Abinda suka gani ya'yi mugun tada masu hankali matuka; " Cikin zaro ido da kaduwa da sukayi suka hada baki wajan fadin innalillahi wa'inna'ilaihir'rajuon, Tsoho meera shine Wanda ya fara fadin moohan mizan gani hakan? Moohan cikin rudewa da inda inda yake babbbamata komai ba, Sabarina da tasamu ya d'aga ta ta gyara rigarta ta fashe da kuka tana fadin wayyo Allah na wayyo umma ta wayyo mahish dina kun tafi kun bar ni cikin ...... ke yi.mana shuru cewa Adda Sabarina da gudu tayo wajan meera ta fad'a jikin shi ta rungume shi tana kuka mai'cin rai; tsoho meera ya rufe ido shi da hawaye ke shirin zubo mashi ya dubi moohan dake zarar idanu sannan ya d'aga yatsun hannun shi biyu yaja hannun sabarina sukayi part d'n shi . gaba daya sukayi mashi rubdugu da bugu sai ihu yake aman ba mai'tausan shi balle su raga mashi sai'da sukayi mashi ragaraga sannan suka cika umarnin meera Suka kama shi suka kai'shi d'akin duhu suka rufe sai kuka yake yana fadin su taimaka mashi kar'su kai'shi d'akin duhu aman ina ko kula shi basuyi ba cewa yake dan Allah ku taimaka man ku fitar dani daganan kuyi mani duk hukuncin da zakuyi man dan Allah ku fiddani daga d'akin duhu ya fashe da kuka wallahi ban aikata abinda kuke tunani ba Dan Allah kuce meera ya fidda Ni daganan yai'mani hukuncin da zai'man , "Suka tafi suka barshi yanata buga kofa yana ihu da kururuwa wasu da dama sun tausaya mashi saboda da a kai'ka d'akin duhu qara a kashe ka. wasu Kuma suna ganin hakan shine ya dace ba bugu ba zagi akai'ka d'akin duhu a'ajeka shine dai'dai; Sabarina tunda tsoho meera ya jata zuwa d'akin shi take kuka; zannan da ita ya'yi kan bed sannan cikin hikima irin tasu ta manya ya kwantar mata da hankali tare da fadin ta kwantar da hankalinta ba abinda zai faru da ita kuma insha Allahu sai ya Aura mata mahish kamar yanda ya'yi Alkawari " Da kalamai masu d'adi yasamu tayi shuru har Takoma bacci sannan shikuma yaci gaba da tunanin mafita daga qarshe ya samu mafita sannan ya'yi alwarlla ya'yi sallar nafila, "D'akin duhu moohan yaci kukan shi har'yagode ma Allah sannan kuma zafi da sauro sukace ga sunan sauro ya dami shi da cizo da kuka ya'yi da zafin d'akin ya addabe shi sai zufa yake gefe guda Kuma yana bugun jikin shi inda sauro ke cizon shi ga kynkyasu da chanyoyi sai kuka chanyoyi keyi mashi Kusa ko sai yawo suke Duk abin duniya ya sha mashi Kai d'akin duhu wani d'aki ne dake cikin gidan meerah family d'aki ne mai'duhun gaske idan kashiga d'akin da rana sai kace dare dan tsananin duhun shi ga kuma bala'in zafi dan har wani tururi kefata acikin shi D'akin duhu ga sauro ga sauran halitu acikin shi, D'kin duhu an tana dai shine saboda masu laifi ba bugu ba zagi za akai'kacan ka gasu ko sauron d'akin ya isheka balle bala'in zafin shi , Kafin wani lokaci moohan ya fara fita hayacin shi sauro nata na shi aikin kusa na cizon shi ga zafi sai zufa yake jikin shi da kayan shi sun jike jagab Ya jiga ta ssai Amaine ya kama shi yaita keta shi tun yana amain abinci har'yakai bai Aman komai sai na wahala haka amai yacigaba da tuqarshi karshi yajin shi ya'yi week kafin wani lokaci ya summa awajan "Da asuba bayan angamo salla labari ya fara ya d'uwa a family har yakai ga kunnan Ahamat meera yaji abinda Dan shi ya so aikatawa Aman sai yace Sheri ne d'an shi bai'aikata ba an so cima shi mutuci ne kuma ba a Isa ba ko afito mashi Dan shi kokuma ayi tashin hankali , Allah karabamu da shi . Zage zage dai babu Wanda bai'ma tsoho meerah shikuma yanajin shi ya share shi duk iskancin Ahamat meera yana shakkar tsoho meerah ssai shiya sa yake Abubuwan shi bayan fage, *Mexico* mahish na kwance Bai Dade dagama sallah ya koma bacce safe kafin lokacin fitar shi ya'yi sai yaji wayar shi na ringi Yana dubawa yai"maza ya tashi tare da dafe kirgi da kuma zaro ido fa Baki daya jikin shi rawa yake wayar ma dake hannun shi subuce mashi tayi ta fadi, Har wayar ta katse aka sake Kira sannan jikin qarfin hali ya dauki Kiran ya kara a kunne bakin shi na rawa yake fadin hyhello.....! Zuwa can akace dashi duk abinda kake kazo gobe juma'a ina son.ganin ka idan kaga dama kanada buqatar zuwa ran kai dade kafin yace wani Abu har yakashe Kiran Sorororo ya'yi da wayar a hanun shi Yana tunanin meke faruwa Tsoho meerat ya Kira shi Kuma tunda suka samu sabani Bai taba Kiran shi ba ai nafi ma ba Wanda ya taba Kiran shi daga gida shine Mai Kira Kuma duk Wanda ya Kira Bai amsa Kiran shi ko shi kanshi tsoho meerah yasha Kiran shi Aman Bai amsa kira ba ranar da bai Kiran meerah safe da rana da yamma da daddare . Sai gashi yau tunkafin ya Kira ya Kira shi Kuma yana son ganin shi ranar juma'a gibe kenan Ko lpy ....!? Tom Nima ban sani ba Sai naji daga gareku masoya Vote your comments masoya AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL [9/5, 12:51] Ammyn Khairat: *💉💉💉MAHISH💉💉💉 *Na* *AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL* *Dedicated to my cherie Feenar* *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION* тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Assalamu Alaikum* *Dr mahish dai kun san na kudi ne to Alhmallhi mutane na siya bakin qoqarin su to yanzu Kuma mun kawo qarshen na kudi duk mai buqa zai yi man magana ta private nera dari biyu ne kacal ga mai buqa ta* *PAGE 8 د daa,I* ________📝Dr mahish baccin da bai koma ba kenan ya tashi ya shiga had'ad'en toilet d'in shi ya watsa ruwa, San nan ya fito ya'yi Shirin shi sai qamshi yake bai'ko tsaya kar'yawa ba ya fita zuwa hospital din shi, Bai jima da zuwa ba Feenar tazo good morning dear!! Yace"da ita morning, Yanda ya amsa mata sai taji ba dad'i domin ba haka suka saba gaisawa ba. Tasaba da Yana hugging din ta yauka sabanin haka fuskar shi cike take da damuwa; Da yake Feenar yar duniya ce sai ta lankwasar da murya cikin jimami na rashin wal'walar shi tace da shi dear mike faruwa na ganka cikin da muwa,na maka laifi ne? ko wani ya 6ata maka rai? Dear kasan ban son ganinka cikin damuwa ko Dan Allah fada man mike faruwa kaji farin cikina , Dr bai ce da ita komai ba ya zuba Mata ido Yana kallon ta ita kuma ganin shurun da yai'mata yaqi magana yasa ta fashe mashi da kuka dan tasan kukan kade zatayi ya saurare ta domin ya tsani yaji tana kuka ko da kau na wasa ne Aiko hankalin ya tashi Ya jawota jikin shi yana dan bubbuga bayan ta itako sai qara daga sauti take . Ganin taqinyin shurun ya dagota kamar yanda suka saba daman love din shan sweet ne suma sunyin shi dan haka ya hade bakin shi da nata aiko Feenar kamar jira take tayi carap da lallausan harshen Dr tana ta tsusa na lumshe ido Kamar ta samu sweet Ko da yake tace yafi sweet dadi 😢 Sai da yaga ta samu natsuwa sannan ya zare harshen shi da Feenar ta ruge dan tsananin yanda take tsutsar harshen shi harzafi yaji yana mashi Aiko gab da zai fito da shi feenae tasake ruqeshi bayan da ya iya dolle ya bar'mata tai'sha San ranta 🤔 Lallai su Feenar anzo wajan Sai da tayi Mai isarta sannan ta sake shi dear gaya man mike faruwa ne bakomai may honey Meerah ne ya kirani yana son ganinka gobe shine kika ga duk na shiga damuwa aman ba wani Abu Ajiyar zuciya tayi ko daman wannane yasaka shiga damu Ni nayi tunani wani Abu akayi . Kaji yanda hankalina ya tashi? Bakomai sai kashirya ka tafi aman Kuma duk sai ta shiga da muwa mahish yace ya akayi kuma naga kin canza lokaci guda "Feenar tace ba komai naji wani iri ne kuma ban San yaushe zaka dawo ba kuma idan katafi shine naji duk ba dadi. Karki damu insha Allahu bazan wuce ranar Monday kayi alkwari ya d'aga mata gira guda🤨 Sannan yace"da ita nayi alkawari I promise to you oky thank you dear 😄 Dagana suka cigaba da harakokin su duk da Dr zuciyar shi na mashi tunanin Kiran da meerah ke mashi shi yasan yanda meerah ke fushi da shi bata yanda za ayi ya Kira shi sai dai idan wani abinne ya taso kokuma ya Kira shine ya tsine mashi gaban bai nar jama'a Karfe hudu na yamma yabar hospital zuwa airport ya yanki tikitin safe haka ko akayi ya yanki tike ya tafi gida ya kama Shirin ta fiya ya'yi tsaraba mai yawan gsky . Tunda Asuba ya shirya ya fita mai gadi ya kai'shi airport jirgin su ya d'aga sararin samaniya zuwa *KATSINA TA DUKO D'AKIN KARA KUNYA GAREMU BADE TSORO BA😁* Karfe Tara dai dai jirgin su ya sauka katsina . Dr bai kira kowa ba motar haya ya shiga zuwa Kauyen su wato salihawa Duk jikin shi amace yake dan bai san mizaije ya taras ba Suna shiga kauyan su Mai cike da ni'ima yaji saniyi Mai dad'i ya kamashi tare da sauke ajiyar zuciya ya rufe idon shi gsky ne duk war'bar'gida gida ya bar'shi inji hausawa😉 Gari sai hada hada ake saboda rana irin tayo Rana ce ta musamman ga yan kauye salihawa ko kagani yana cikin farin ciki da annashuwa. Kofar gidan su motar ta parking ya biya drive mutana ne sukayi mashi charrr suna mashi barka da zuwa ko dan mutuncin mahaifin shi sun karrama shi drive ya fito da kaya suka shigar mashi dasu cikin gida shiko gidan ya gagare shi shiga Ashe Dr kasan kunya 🤪 Hada hadar yau da irin Abubuwan da ake Yan kawa yafi na kulum hidima ake ba kama hannun yaro Kuma yau meerah farin cikin shi. Yafi na kullum Abin Yana ba kowa mamaki Aman ba Mai damar tambaya Dr waje yasamu cikin mutane ya'yi zaune sun biye mashi sunata fira da shi kamar ba abinda yafaru Bayan anfito daga juma'a kowa ya taru sai akaji ana daura auran mahish Muhammad meerra da . Kuma sabarina Adam meerah Akan sadaki dubu Hamsin Turqashi kowa ya'yi mamakin wannan daurin aure na bazata dan duk da cewa ansa da wannan butu Aman ba ayi tunanin wannan aure yauba wasu da dama sun girgiza musamman Ahamat meerah dake bakin cikin burin shi bai" cika ba ga bakin cikin haryanzu Dan shi na d'akin duhu duk rashin mutuncin da zaiyi yayi Meera bai futo da moohan ba. Aman duk da haka ya kudurta aran shi sai yaga yanda za ai sabarina tai zaman aure da mahish in dai yana raye wannan alkwari ne ya'yi Too fans kun dai ji koya zata kaya koya wannan aure zai kasance ko kudin Ahamat meerah zai cika sai naji daga gareku Karku bari abaku labari mai buga zai turo dari biyu kacal AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL [9/5, 12:51] Ammyn Khairat: *💉💉💉 Dr MAHISH MEERAH💉💉💉* *Na* *AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL* *Dedicated to my cherie Feenar* *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION* тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *To Alhmallhi anan na kawo karshen free page ga mai buqa zai biya dari biyu ta wanan 👇🏻* Number 08167005042 *PAGE 9 dhaal ز* _____________📖tunda Dr mahish yaji cewa da shi aka daura auren sabarina yaji zufa da gumi mai'zafi na tsefo mashi aji yanda jikin shi yayi sharkaf da zufa kamar yayi wanka da ruwa, Iya kad'uwa da rudewa ya'yi bai ta6a tunanin auren shi da sabarina wannan time din ba, Duk da daman yasan da maganar auren shi da ita, Aman yayi tunanin sa6anin da yasamu da meerah zaisa yace yafasa bashi auren ta . Ashe ya manta da wanene meerah mutumne shi mai'cika alkwarin da ya daukar ko ta halin kaka koda yamaka alkwari ka bata mashi da rai to bai hana ya cika maka da alkwarin da yayi maka, Turqashi to yanzu ya za yayi da Feenar wadda auren su yanzu bay wuce sati ukku ba, Yana cikin wannan tunani yaji mutane nata taya shi murna dasa Alkairi wasun su dadama nata bashi hannu suna gai'sawa da fatan Alkairi. Dr ya dubi dumbin jama'ar da suka halarci wannan daurin auren aman daga cikin su babu abokin shi ko daya .wannan wanne irin aure ne na bashiri Kowa na farin cikin wannan aure Aman Banda kawu Ahamat meera da zu'ri'a shi komai yasa Dr. Ke tambayar kan shi duk da yasan bawani shiri ake akwai a tsakanin suba .abin da Kuma yafu daure mashi Kai yaga kowa aman banda moohan to ko bai garin ?, Bayan jama'a sunci sun Sha sunyi San barka da adu,oi ga ma aura ta kowa ya kama gaban shi sai mutanan cikin gidan keta faman bikin su . Sabarina tunda taji an daura auren ta da Dr taji wani irin farin ciki ya kamata marar musaltuwa ayanzu dai qarshen tuka tuka tik ta zama matar Dr Kukan farin ciki ne ya kamata da kuma tunawa da mahaifiyarta da tana raye da sai tafi kowa farin ciki . Godiya tayi ga Allah da yanuna Mata wannan rana ya Kuma cika Mata burun ta sannan tayi ad'ua ga mahaifiyarta Allah ya jikinta ya kai haske qabarinta sannan tayi adu'a ga meerah da yacika wannan alkwarin tayi mashi adu'a Allah ya kareshi daga sharrin makiya da ma hassada. Daga qarshe tayi adu'a zaman lpy da mujinta da kwanciyar hankali Mai dorewa , Tana zugume a d'akin meerah Adda AMMYN KHAIRAT ta shigo tace da ita Amarya kin sha qamshi to muje na qara maki wani qamshi cikin jin kunyar Adda ta tashi tana noqe kai ouhh Ni shamsiya yau kuma kunyata akeji 🤔 sabarina lallai qara ki fitar da kunyar nan Dan yau zanga karshenta dan rabon da nemaki wanka tun kina yarinya yanzu Kuma sai na darjeki . Ita dai sabarina bata ce uffan ba d'akin adda toilet suka nufa wasu ruwa ne nagani Adda ta hada masu shegen qamshi Sai qamshin turare da lallai gami da magarya ruwan suke gefe guda kuma ga wasu nan suma nasu qamshin na musamman ne. Cire kayan ki tace da sabarina. Sabarina tace Adda ki gwada man yanda zanyi wankan wallahi kunya nakeji eeeyye kunya lallai matso nan ta daure fuska😎 Ba shiri sabarina jiki na rawa ta cire kayan ta sannan ta shiga cikin abin wanka Adda ta darjeta sai tayi Mata subul tana qamshi fatar Nan tata har wani santsi take Sannan adda ta dauko turaren wuta ta aje faban sabarinta tasa Zane ta rufeta saida hakin yabi jikinta sosai sannan ta budeta tasake zuba wani tace da ita tsuguna sabarinta ta tsuguna turaran yabi qasanta sannan adda tace ta tashi ta daura towul ta fito Adda ta mika Mata wani kofi cike da tsume ta ce shanye shi sabarina ta shanye ta bata copin ta zuba Mata wani tabata shiko Bai da dadi sabarina taji kamar tayi amai Adda tace kina amayo shi nidake va shiri ta shanye shi ta dama Mata gumbar kwakwa da Madara ta sha karshe ta bata da faffar kaza ta kayan Mata tace anjima sai ki cinye ta !!!!!!! Har dare yayi Dr Bai shiga gida ba kuma babu Wanda yace da shi komai sai da goma na dare yayi yaji ya gaji da zama gashi yana buqatar wanka sannan ya lallaba ya shiga cikin gida. D'akin shi ya nufa ya buda ya shiga tursu yayi ganin Adda zaube a parlour ta harde kafafunta waje guda Tana ta taunar cingam alamar rashin mutunchi shigo isasshe tace da shi Cikin sanyi jiki ya shiga domin yasan halin Adda AMMYN KHAIRAT ba wasa wajan kunci yanzu ne zata cire ma mutum kafar baya 😆😆 Tofa laifin dadi qarewa AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL *💉💉💉Dr MAHISH MEERAH💉💉💉* *Na* AMMYN KHAIRAT *GOLDEN GIRL* *Didecate to my cherie Feenar* *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION* тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 Aslm alkm *Masoya yau ina cikin farin ciki💃🏻😆marar musaltuwa😆Sai nace Allah na gode maka a kulum idan kana duniya baka rasa masoya da makiya to Alhmallhi masoya Muna Alfahari daku aduk inda kuke* 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻farin cikina na yau shine ina zaune naji Alrt ina dubawa gana kudi ne Aka turo man banga mamakin kudin ba Kira ya biyo baya na daga daya daga cikin masoya na masoya novels dina ta Kiran Ni sis kina sako nace eh na gani to dan Allah ki saki novel din Dr mahish kyuata wa al'uma Ni masoyiyar kice masoyiyar Dr mahish novel din ya man dadi nasan dan abinda na turo baici ace ya sayi novel din ba Aman sis idan da halin hakan ki taimaka ki sake shi kyauta wa al'uma *Kai gsky naji dadi na Kuma rasa mizance ba Wai kudin da taban bane suka fi sani farin ciki illa nuna sonta gareni da Kuma novel* Na Mata alkwarin sakin shi kyuata ga mutane kamar yanda ta buka *Sai nace Mami ina godiya da karamcinki Ngd Allah ya saka maki da mafificin Alkairinasa* 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *Tofa an siyi Dr mahish wa zai saye zarata shima abani kudin nasake Shi🤪🤪🤪🤪🤪🤪😜* *Ina masoya Dr mahish gada ta samu ga mai buqatar karantawa yayi comment ya neme Ni ta wanan number idan harkin san San bazaki Comments karda ki wahalar Dani wajan saki group masu Comments muke buqata ga number da Zaki man magana Nan da ita👇🏻* 08167005042 *Page 10 raa'u ر* _____________📖bayan fitar Adda sabarina tayi shuru tana tunani Wai yau itace aka daura ma aure da Dr him abin take kamar a mafalkin. Ka shigo Adda tace da Dr mahish kayi tsaye ki k'am idan Kuma komawa zakayi sai ka koma isasshe , Dr Bai ce da ita komaiba Dan yasan halin Adda AMMYN KHAIRAT idan ranta ya bace bakin ta har rawa yake , "Cikin sanyi jiki ya qarasa d'akin aran shi Yana fadin na Tara's da nasan batai bacci ba da ban shigo gidan ba Dan nasan yau Mai kwatata sai Allah, Waje ya samu nesa da ita ya zauna ya duqur da kan shi baice qala ba wani irin kallo Adda ta bishi da shi Wanda yasa jikin qara sanyi yaji shi kanshi ya muzanta , Adda ta gyara murya tace Dan yawon duniya ka dawo ai ina ce ka tafi kenan har Abada cinda Kai ma yanzu ka girma gani kake ba haihuwar ka akayi ba kai ga Wanda ka keta qasashan waje ai tun can sai da naso na hana ta fiyar ka karatu wata qasa saboda ganin gyare gyarinka, Kai wallahi ka bani kunya yanda meerah ya dauke duk cikin Diya yafi sonka ya dauki son duniya a dora maka da man hakane yan magana sunyi gaskiya da sukace duk abinda kafi so sai yafi baka wahala hakane . Kai masu jajayen idanu sun bude maka ido shine ka dawo ka watsama mutane qasa a ido Anya mahish baka fara shaye shaye ba tunda tafa magana Bai dago ba sai yanzu da yaji ta ambaci shaye shaye . Kalle Ni da kyau marar kunya kasani gwago tayi fushi da Kai matuqa Kuma tun Abinda Kai ma meerah ya koreka take kwance batada lafiya Kuma yanzu da taji labarin kazo tace bata San ganinka karda tsotsayi yasaka zuwa inda take yace kaje sai duniya ta maka hankali sannan ka ne meta Dan yanzu bata da buqatar ka , Kuma tace ka ruqe yar mutane Aman duk kaci amanar ta bata yafe maka ba wannan shine saqon da ba tsaya na isar maka da fatan ya shiga jikin ka dan Nima ba son ganinka bake ba , Ni banga abinda sabarinat ta gani gareka ba tanace sai Kai koda yake ka ruga da kamata illa tun tana yarinya ka yaudareta da soyayyar qarya wallahi ba Dan girman Alkawarin ba da ba abinda zai sa a baka sabarina Dan ita ba ajinka bace sabarina matar manya ce ba sakare irin ka ba da bakasan darajar mahaifa ba, HAKA Adda AMMYN KHAIRAT race gaba da wanke shi ta inda take shiga ba tanan take fita ba da ga qarshe itama tace Allah ya Isa idan yaci Amanar baiwar t dai dai da dakika guda . Sannan tayi ta fiyar ta tana fadin badan badan ba da na maka Dan banzan duka taja qofar d'akin shi garam . Sai ta tafi sannan yayi ajiyar zuciya Wannan shine tska Mai wuya Rana zafi innuwa Kuna Wai shi Adda ke cewa zataima dukan tsiya humm badan da girma girma ne ai shi jiyayi Kamar ya tashi ya makureta da tana mashi fada cikin ranshi yace masifaffiya kawai . Gwago Bata San ganina innalillahi yanzu ya zanyi gashi ance batada lafiya ya Salam komi ke damunta Aman Adda tace tunda na bar gida nine sila ya ya mutsa sumar kanshi idanun shi sunyi mashi jajir ranshi a bace yake Yana son gwagon shi sosai itama tana mugun son shi Wai yau itace Rana ta farko Kuma baqar Rana a harshi gwagon shi ko zagin shi Bata taba yiba Aman yau ta mashi Allah ya Isa Kuma bata qaunar ganin shi take wasu zafafan hawaye suka silalo mashi . Adda ce ta bugi qofar ta sake shigowa hannunta ruqe dana sabarina tace da shi gagare ga matar kana batada lpy ka duba ta Kuma Kai Mata mugunta Ni da kai cinda yanzu bata ga banks kasamu jajayen Mata Yan iska hummm yaro man kaza duniya ce ka makaro Cikin fushi ya dago domin ran shi yayi mugun baci matuqa da kala manta tare da zaro ma manya idanun shi da sukayi ja I din na fari ki bugana zakayi Allah ya yaga Mani Baki a hanani inyi magana ganin ya meqe tsaye da tayi hanyar fita da gudu tasan idan ran Dr ya bace komai Yana iya ai katawa zuciya ce da shi lol Adda anji tsoron maza More comments more typing AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL [9/5, 12:54] Ammyn Khairat: *💉💉💉💉 Dr MAHISH MEERAH* 💉💉💉💉💉 *Na* AMMYN KHAIRAT *GOLDEN GIRL* *Didecate to my cherie Feenar* *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION* тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 ____________*page ,11 zain ز* ________📖🖊️ shi dariya ma adda taso bashi ganin ta ranta cikin na Kare ko kallon inda sabarina take bayyi ba toilet ya shige warshi domin ya watsa ruwa, Kallo ta bishi da shi Dr yayi kyau sosai fatar shi ta qara murgewa. Tayi ajiyar zuciya lallai tana da aiki a gaban ta domin wani kallo da Dr ke Mata ya bata mamaki shin ashe so yana Zama kiyayya ada ko ance Dr zai kita yai mata haka sai ta qaryya ta, Aman ba komai rayuwa ce jikinta sai rawa yake saboda tsananin sanyin da takeji sai karkarwa take kwance tayi a gado tana ta rawar sanyi ya jima bai fito daga toilet ba, Shima a cikin toilet d'in na shi kukan yake na halin da yake ciki gwagon shi ta k'ishi meerah ya k'ishi kowa ya k'ishi ya juya mashi baya, Har addar shi da tafi soyuwa aran shi Wai yau ita ke cema shi dan yawon duniya wayyo shi kanshi yanzu Kuma ya zayayi da sabarina yarinya mai hankali da natsuwa marainiyar Allah, Kafin ya tafi mixeco Yana mugun son sabarina Aman yanzu baijin sonta kokadan aran shi sai dai soyayya irin ta yan uwanta ka. Yasama tuna da Feenar da yayi feena ta sanar da shi tanada matuqar kishi so sai ta tsani kiya shiya to gashi ya mata Kuma yar uwar shi da bay so ko kadan wani Abu ya ta6a mashi ita, Hakanan ya samu ya fito daure da tawul ya tsane jikin shi ya shafa mai Mai qamshi tare da turare. "San'nan yasa kayan bacci ya koma kan 3sitar ya kwanta yanaji karkarwar da jikin sabarina yake Aman ya kasa kulata qarshe bargo ya tashi yasa ya rufata Dan shi ma kanshi jinshi yake bai da lafiya shi kanshi yana buqatar a kulawa saboda shima jikin shi yayi zafi sosai haka ya koma kan 3star ya kwanta Yana kallon yanda jikin sabarina ke bari, Tunanine yaci mashi zuciya yanzu idan ya tafi da sabarina mixeco to ya zaiyi da ita ya Kuma zai cema Feenar shi dai har ga Allah bai so ya cutar da yar uwar shi, Yana cikin tunanin yaji sabarina ta fad'o daga kan bed ta fasa qara saboda taji faduwae mafalki ne take Mai ban tsoro ga kuma zazzafan zazzabi gami da sanyi da takeji da gudu "Dr mahish ya isa wajan ta ya ye bargon da take ciki' Ya dagota ya hade ta da jikin shi tana bude ido ta ganshi ta fasa qara ta some ajikin , duk inda jikin shi yake rawa yake' Ya shiga ta shin hankali matuqa duk ya rude sosai kwantar kwantar da ita ya'yi ya dauko ruwa ya yayyafa Mata. Ta farfado ya kara maqalqale shi ta fasa qara tana fadin gashi Nan wallahi shine zai kashe ni duk ta ruda shi cewa yake wanene tace Yaya moohan ta sake somewa yasalam ruwa yasake yayyafa mata tare da tofa Mata aduo'i duk yabi ya rude ya fita hayacin shi. Shi nashi zazzabin ya ne meshi yarasa. Ga jikin sabarina da yayi mugun zafi bayan yasamu ta dawo hayacin ta ya jiqo tawul da ruwa yazo ya cire mata rigarta daga ita sai vest yana shafa mata ruwa domin zafin jikinta ya rage, Aman ina jikinta sai karkarwa yake dolle ya ida cire mata rigar ido ya rufe ya sake budewa ganin abinda baiyi tunanin ya Kai haka ba wato girman nonuwan ta tsatsaye da su Kamar nono maza jajajajir dasu wai Allah shine abinda yace cikin rawar hannu yasa tawul din yana shafa mata ruwa aman bawani sauki dolle tasa ya cire rigar shi ya kwanta kusa da ita ya jawota jikin shi jikinta na gugar na shi. Jin dumin jikin shi da zafi zafi da man dume take nema shiya sa ta qara shishige mashi tare da rungumo shi jin girjinta cikin nashi sun to kareshi yasa shi kusan fita hayacin shi yana ambato sunan Allah!!!!! Domin gaba daya ya fita hayacin shi tsikar jikin shi sai yar take yayin da 🍌 bananar shi ta mike tana neman hanya sai kasha baza ra samu ba!!!! More comments more typing AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL [9/5, 12:54] Ammyn Khairat: *💉💉💉💉Dr MAHISH MEERAH💉💉💉💉💉* *Na* AMMYN KHAIRAT *Golden girl* Didecate *To my cherie Feenar Alkarin Allah ya Kai maki daga Nan har birnin yamai inata duban hanyar'ki fa* *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION* тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Page 12 siyn س* ____________🖊️duk wani motsi na sabarina idan ta motsa tanajin sanyi jinshi yake har'cikin ranshi domin ya kai matuqa wajan sha'awa bai'taba tunanin yanada sha'awa irin na yauba, "Saboda Feenar ta Sha tatta6a shi aman bai'jin feeling irin na yau duk yabi ya rukice domin ta rukita mashi lissafi yayin da ita bata san'ma tanayi ba ta kanta take ya ilahi lokacin da yaji qafarta abida 🍌 bananar shi jiyayi kamar ........ Cikin dauriya ya tashi ya janye ta daga cikin jikin shi dan idan bayyi hankali ba zata kashe shi da Sha,awa qasa ya koma yana mai'maida numfashi. Ya jima a hakan sannan ya nufi toilet ya sakar ma kan shi ruwa tare da tunanin yanzu dai sha'awar ta motsa sosai Kuma dolle ne ya fitar da ita idan ba haka ba zai cutu ko kuma wata matsala ta biyo baya shi a iya tswon rayuwar shi bai'ta6a jin sha'awa irin haka ba to yau minene dalili . Maganar gsky kuma ba zai so ace ya qargame'ma yar mutane yau'ba duk da halalin shi ce yanzu ta zamo mallakin shi zai iyayin komai.da ita , Hummmm yayi ajiyar zuciya amanfa da kunya da safe aga na ai kata hakan da ita me Adda za tace maganganune sai yaji su mararsa dadi . Ya fitar da huci mai zafi lokacin da yaji allurar tashi ta sake halbawa duk da ruwan da ya sakar mata domin ta Dan lafa daga tashin da tayi A daddafe ya fito ko tawul babu ajikin shi ya dubi agogon bango bayan ya kunna wutar d'akin Mai haske qarfe daya da kusan rabi na dare. Yakai duban shi kan gado sabarina ta yaye bargon da take rufe da alama zazzabi ya fara sauki saboda ta yaye bargon tozali yayi da dukiyar fulaninta na mashi gwalo🤪. Miyo ya hade kuttttt kamar yanda aka tura ya afka kan gadon yai'mata wata muguwar wawura tana bacci taji an wawureta bude idon tatayi taga masoyinta jikin shi na rawa yana aika Mata da messages din shi masu yuwar karantawa, Yar ta ganshi ko kaya babu ajikin shi saboda ya manta Bai kashe wutar d'akin ba ganin tana mashi kallon mamaki yasa shi sakin'ta Yana maida ajiyar zuciya tare da juya Mata baya Yana "cewa da ita yi haquri ya zura hannun shi ya kashe wutar d'akin sai Mai dan haske kadan ya bari . Ita mamaki ya bata gami da tausaye domin yanda yayi magana bai cikin hayacin shi ga kuma jikin shi dake rawa yana juye juye . Abinka ga masoya ya bata tausayi ganin tunda take da shi bata ta6a ganin shi cikin irin wannan halin ba, shiyasa ita ma duk ta damu sosai . Jikinta na rawa ta matso kusa da shi jinta kusa da shi yasa shi matsawa ta sake matsowa sunyi haka kusan sau ukku ta matso ya matsa karshe ya qyaleta . Rungumo shi tayi ta baya ta shi shige mashi kamar zai Mai da ita cikin ciki, Cikin rawar murya taimashi magana cikin irin muryar da take mashi lokuttan baya da shaka shude. Yaya mahish Yaya mahish Yaya mahish sai da ta Kira shi sau ukku dan can baya idan zatayi magana da shi Mai mahimmanci to tana mashi wannan Kiran sau ukku sanan"shikuma zai'ce da ita kanwa sabryy na'am ina jinki bani labariiii To yau Kuma bai amsata ba saboda a halin da yake ciki bai iya wata doguwar magana sai dai ya juyo fuskar shi ya fiskance ta, Yaya mahish shi shine kana jina ka qyaleni yaya mahish wai mine maka kake share ni mine kama kake futa butuna mine maka katsaneni . Ta fashe da kuka yaya mahish ko dan kaga ina sonka ai ba laifina bane Kaine duk ka jawo haka da kashiga rayuwa ta tun kafin inson kai inson wacece ni, Ka koya man sonka da kaunar ka ban iya komai sai tare da Kai ko ka manta harta da bacci idan zanyi akan girjinka nake kwana sai nayi bacci ka shi fideni . Ban iya cin abinci sai ka bani da Baki idan ina kuka kana kuka idan Ina cikin kunci Kai ma kana ciki har sai kaga ka sani farin ciki idan Ina dariya kaima kanayi idan banda lafiya Kai bakada lafiya to miyasa duk ka kowa yaman wadannan Abubuwan ? Yaya mahish kasa halin da na shiga lokacin da ka tafo mixeco watana guda akwance ina jinyar rashin ka baci ba Sha . Ban ta6a tunanin ko a mafalki zaka kini ka juya man baya ba kaki saurare na kamani illa Yaya mahish ka cutar Dani da rayuwa da soyayyar ka Aman bazance komai. Ni *Ni makauniya ce* Sabon novel dina mai'zuwa Makauniya ce akan soyayyar ka har'shi yasa ban San irin illar da zatai mani Nan gaba ba,. Bata sake cewa da shi komai ba ta cigaba da rera kukanta. Duk abinda sabarina ta fada Yana jinta kuma gsky ta fada shidai ba zai'ce ga abinda Tai mashi ba aman tun bayan ta fiyar shi mixeco yaji duk ta fita a ranshi ba wai dan baijin sonta ko soyayyarta a ranshi ba shi dai Ahaka kawai yake jinta wani iri Kuma ga lokaci sai yakijin kamar ba zai iya auren ta ba Ashe da da rabon qaddara auran su . Kukan ta nacin ranshi har cikin kokon ranshi yake jin shi Aman ya kasa magana domin yana cikin hali na buqatuwa . Yaya mahish shine ka qyaleni ko Ni ga mahaukaciya ko . Da qyal ya dago idon shi ya kalle ta cikin dusa shewar murya yace sabryyy matso nan ta sake matsowa kusa dashi yace da ita maganar in sonki ko ban sonki ai ta qare cinda kin mallaki ne duk Abubuwan da kika lassafo su kansu sun Isa su sa ki tsayar da kanki waje guda kisan cewa idan akace kaunar to har Abada ita bata can zawa koda daga baya akace mai kaunar yace Bai kaunar ka. To sai Kai mashi uzuri kasan cewa da akwai abinda ke faruwa ni ba abinda ki Kai man Sai dai zamana dake zakiyi haquri ne matuqa domin akwai abinda ke fa ruwa Wanda nima ban San shi ba Ya jawo kanta ya hade ba kin shi da nata yai'ta sarrafa ta Yana murzata son ranshi batace da shi komai ta barshi yayi yanda yake so da ita . Nonuwan ta ya sa ta harde mashi waje guda duk da tanjin ciwon haka domin tsayetsaye suke basu zube ba Basu kwanta ba yacw da hade mashi su waje guda to dolle da akwai ciwo shi kuma ya soka 🍌 bananar shi a tsakanin su har ya biya buqatar shi sanan ya samu natsuwa . AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL Rashin comments rashin typing [9/5, 12:54] Ammyn Khairat: *💉💉💉💉Dr* *MAHISH MEERAH* *💉💉💉💉* *Na* AMMYN KHAIRAT *GOLDEN GIRL* *Didecate to my cherie Feenar* *PROFICIENT WRITER'S ASSOCIATION* Page 13 shynin ش _______________🖊️ ya jima.yana mai'da numfashi kan gado saboda ya samu natsuwa dari bisa dari.yan mintina kadan ya tashi ya nufi toilet . Ruwa ya watsa tare da wankan tsarki sannan ya fito yana tsane jikin shi da towul, Itama tashi tayi duk da ba wani Abu akayi ba jikinta ciwo yake mata so sai ya tsina fuska tayi lokacin da ya kunna hasken d'akin tayi ido biyu da sperm a girjinta fari tasa sai qarni yake ji tayi zuciyar ta ta ya mutsa kamar zatayi amai bata ta6a ganin sperm haka ba sai yau, Toilet ta nufa da gudu danji take idan taci gaba da kallon shi ba abinda zai hanata yin amai binta yayi da kallo yana Mai girgiza kai, "A ranshi yana fadin sabyy kenan har yanzu kina tattare da yarinta, Shiri kwanciya yayi ya kwanta yana jiran ta Aman shuru bata fito ba , Acan ko sabarina tarasa yanda zatayi da sperm tana qyamar sa hannun ta qarshe ruwa ta kwarar a girjin ta har ya wanke sanan tayi wanka ta fito aran ta tana fadin wai Ashe haka suke fitar da shi, Hummmm aure kenan yanzu itama ta girma yau kade tasan wani Siri da da bata San shiba . A haka dai ta fito da zancan zuci kayanta ta nema tasa sannan tayi tsaye tana qarema Dr kallo ta jima rabon da tasa shi idonta sai kallon shi take a tunaninta bacci yake fece din shi ta burge ta yayi fayawo Abinshi dogon hancin shi ya sake fitowa sai idanun shi da suka fada kadan sosai yai mata kyau wani lokaci idan ta duba merorr sai taga kamar Dr ya fita kyau ba kadan ba dan dai shi yana namiji ita kuma macce, Hannun ta ta kai kan fuskar shi da niyar zata shafa sai taji ya jawota jikin shi ta fad'o mashi, Wutar d'akin ya kashe sannan yayi adu'ar bacci tare da fadin kiyi bacci please ban san yawan tunane tunane Kinga baki da isassar lafiya Ita dai shuru tayi batace komai ba Ahaka har bacci ya dauke su basu sufalka ba sai da sukaji bungun kofar d'akin sannan suka tashi ga baki dayan su suna rungume da juna sai da suka ta shi ganin su haka kunya ta kamasu kowa sai fiki fiki da ido toilet ya fada ita kuma ta nufi inda ake buga kofa ta bude tana murzar idanu adda ce , Kasa ta duqa ina kwana adda lafiya Lau ya kwanan jikin naji ai dagani ke yanzu kuka ta shi ko salla ba kuyi ba matsa bani waje sabarina ta matsa ta bata Hanya Adda ta shigo tabi d'akin da kallo daya bayan daya sannan ta samu kujera ta zauna ta dubi sabarina dake tsaye bakin qofa inda ta barta . Tsayuwar mi kikeyinan ina wanan yaron yake sabarina ta nuna mata hanyar toilet Kafin tayi magana sai gashi ya fito jikin shi na diga da ruwa ido Adda ta zaro tana binshi da kallo gashin kanshi jiki sai diga yake ko kallon ta bayyi ba ya shige bed room ya shirya sannan ya fito ya tada sallah adda tayi ajiyar zuciya hummm lallai marar kunya dai bai kunya ya Yan zamani , Shi dai yanajinta yayi banza da ita ya cigaba da sallar shi sabarina na tsaye haryanzu ita dai kunyar adda takeji ke wuce kema kiyi wankan kiyi salla cinda kema ya koya maki rashin kunya sume sume sabarina ta tafo tunda sabarina ta fara ta fiya take binta da kallo harta shige toilet hummmm yaran zamanin kenan baka gane komai . Bayan ya kammala sallar shi da adua sannan ya taso yazo gaban adda cikin girma'mawa ya gaishe ta ta amsa mashi tana mashi kallon tuhuma dai dai sabarina ta fito tana qyangyasa kafa saboda bugewar da tayi a toilet shima ita yabi da kallo saboda yanda take ta fiyar abin tuhuma ne Adda ta kalleta ta kalle shi shima ya mai'do kallon shi ga adda tunda Adda ta shigo sare ya gane irin kallon da take mashi, "Shi mamaki ma take bashi to ko wani Abu yai'ma sabarina ai matar shice to tuhuma Tami da ma yasani da yayage ledarshi sai ta tuhuma ta qare saboda abinda yayi gudu Adda shi take yimashi cikin zolayarta da jin yanda zatace yace da ita Adda finishe aikin gama ya gama ki duba diyarki Aiko cikin zabura ta mike tsaye!!!!!! AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL [9/5, 12:57] Ammyn Khairat: *💉💉💉💉Dr MAHISH MEERAH💉💉💉💉* *Na* AMMYN KHAIRAT *GOLDEN GIRL* *Didecate to my cherie Feenar* PROFICIENT WRITER'S ASSOCIATION ______________________ *PAGE 14 shiyn ش* ____________🖊️haka Dr ya fita yabar adda da tunanin zuci shi dariya take bashi ba kadan ba mutum da matar sa asa mashi ido, tsarin bayyi ba bayan sabarina ta kammala sallah adda ina kwan ta sake gaishe ta hummm adda tayi ajiyar zuciya lafiya Lau, Sukayi shuru zuwa can adda ta fara magana sabarina bazan ce komai ba dan mahish mijinki ne aman ni shawarar da zan baki a matsayi na na macce domin hausawa na cewa ciwan ya macce sai ya macce dan haka kisan abinda kikeyi, Ki zama macce da tasan ciwon kanta macce Mai aji ba ballagazar macce ba. shi na miji da kike ganin shi kunya ko kadan sabarina ki zama mai kama kanki a gare shi duk wanan son dakike nuna mashi ki barshi a zuciyar idan ba haka ba kina da wahala a nan gaba cinda ba tare da mu zaku zauna ba balle idan munga abinda bai dace ba muyi magana ko kuma shi ganin ido yasa ya d'aga maki kan wasu abubuwa , "Naga kina da rawar kai sosai yanzu duk abinda Dr ya maki son da kike mashi ya rufe maki ido balle ki hukun ta shi ki tuna ga badaya dr ya manta dake da al'amarin ki sai yanzu da yazo ko shima Kiran shi a kayi shine zaizo yai maki dadin baki kega sakara ya tumurmuzaki ya tashi hummmm to kija ajinki tunwuri ina gaya maki gaskiya ki hora shi sosai har sai ya gano da kanshi ke din ta daban ce Mai mahimmanci ce a rayuwa ta hakane Zaki gano shi yana sonki Kamar yanda kike son shi koko, Ba wai ina fada maki bane Wai Dan karki ma mijinki biyayya a'a ina fada makine ki gyara rayuwar ki anan gaba ma damar na miji ya gano son da kike mashi yafi naki to bari ganin Dan uwanke ne amfani zaiyi da wannan damar yaita cuta maki yana wahalar da ke duk kan na miji haka yake, da fatan kin gane abinda nake nufi ke ga sakare shine kika bari jiya ya tumurmuza hummm adda nifa ba abinda ya faru tsakanin mu qarya kike ba abinda ya faru naga kina qyangesa qafa a 'a adda da zan shiga toilet ne shine na buge kin wajan har yayi fushi ta nuna mata bugewar da tayi sai sannan Adda ta yarda da ba abinda ya faru taja hannun sabarina zuwa part dinta, Tunda ya bar wajan su adda yana d'akin meerah kan shi aduge yana gaishe shi Aman Meera ko cikan ka baice da shiba . Haquri yake bashi yana kuka yana ne man tafiyar shi aman ina ko sauraran shi bayyi ba qarshe ma tashi tsoho meera yayi ya shiga toilet ya jima aciki kannan ya fito ya shirya dan fita zaiyi waje domin gaisawa da talkawan shi yana cikin fesa turare yaji 6a6atun dan uwan shi Ahamat meera .yana fada da yada maganganu mararsa dadi, Parlour ya fito suka hadu da juna shima dr fitowa yayi inakwana kawu ban San gaisuwar'ka dan iska.dan yawan duniya duk da meerah yana fushi da mahish aman yaji zafin zagin da Dan uwan shi yai'ma Dr hummm d'a da mahaifi sai Allah, Ahamat yaci gaba da cewa eh haqurina ya qare wallahi ka fito man da dana dan banga abinda yayi da zaka kai'shi d'akin duhu ka kulle shiba har'gobe sati daya akan me dan ba kai ka haife shi ba ai naga d'anka da yai maka laifi baka hukunta shi haka ba da yake abin naka son Kai ne . Laifi tudu ne katake naka ka hango na wani shi wayasan qazantar da yake aikatawa acan inda ya tafi, Dr duk kan shi ya kulle to me moohan yayi yaka kulle shi d'akin duhu lallai laifin ba kadan bane to wai mike fa ruwa ne. Kawu Wai l mike faruwa ne kai dalla can Yi mana shuru bada kai nake magana ba da ubanka nake yi Kai ma zan dawo gareka yanda ubanka ya kuntata man da Kai ma sai na saka kunci marar misaltuwa ba dai saboda sabarina aka wulaqanta man da ba to naga yanda za ai kuyi zaman aure kai da ita cikin farin ciki dan sai kunyi da na sanin auran juna wallahi, ba abinda tsoho meerah keyi sai murmushi dan shi da wuya ka 6ata mashi rai a take ka gane hakan shi mutumne mai'shanye bakin cikin shi yayin da ka 6ata mashi sai bayan kagama sanan ya natsu ya yanke maka hukunci yanda ya dace da Kai, Raba shi yayi zai wuce Ahamat wallahi kaji dai abinda na fada maka d'ana bai kwana d'akin duhu yau sai dai duk abinda zai faru ya faru haka ka wai , Meerah ya fita ba tare da yace komai ba, "Shima Ahamat ya fita yanata zage zage mutanan gidan sun saba ganin irin haka shiyasa abin bai cika da munsu ba, Dr ya jima a inda yake Yana saqar zuci to wai duk menene ya kawo hakan ba mai bashi amsa sai adda dan haka d'akin ta ya nufa tana zaune itada sabarina tana turare mata gashin kanta da turare . . Slm yayi ya shiga ya zauna bayan ta gama tace da sabarina ta shiga bed room. Lafiya shuru ya'yi lafiya ba lau ba nasan dai kinajin 6a6atun kawu Ahamat ,wai mike faruwa kaina ya kulle gashi kuma naji yana fadin Abba ya fito mashi da d'an shi daga d'akin duhu to moohan mi ya aikata aka Kai shi can"? Hummmmmmm Duk abinda ke faruwa a yanzu duk Kaine silar faruwan komai. Muhammad mahish Dr dago kan shi yayi ya dubi adda domin idan har ta Kira shi da cikakken sunan shi to ta6a ce haka ma meerah duk ranar da ya Kira shi da muhammad to maganar da zasuyi mai mahimmanci ce. Muhammad mahish kamar yanda na fada maka komai ya faru a yanzu Kai ne silar shi to haka yake Kaine silar rashin lafiyar gwago Kaine silar shigar moohan d'akin duhu Kai ne silar da kawu Ahamat ke fada ma Abba magana san ran shi, Da baka bijire ma umarni'n shi ba na Gina ma hospital da duk hakan bata faru ba kasan da Alqawarin ka da sabarina na aure da kagama karatu ka dawo da sati daya bakin ku kazo ka watsa kasa idon mai'kima da daraja ga kowa na wanan kyau kayi dai dai haryanzu inajin ciwo da kuncin abinda ka aikata, Ta share hawaye da suka zubo mata. bayan anyi haka ka tafi sabarina ta kwanta ciwo kamar zata mutu saboda tana tunanin ko anfasa auran ku rashin lafiyar ta so sai ya tadama Meera hankali. Saboda haka sai ya Kira taron gaggawa akan ayi magana a samo mafita na Alqawarin auran da yayi Kai da sabarina ya taru domin jin ta bakin kowa saboda a cewar ga abinda kayi kasa qafa ka tafi ba asan ga wacce ake ba akan auran ku . nan kowa yai ta fadin Albarkacin bakin shi wasu na fadin acika Alqawari wasu nafin a kira ka aji ta bakin ka ina daya daga cikin wadanda suka bada shawarar a Kira ka aji ta bakin ka wasu suna fad'in ba dolle sai an Kira ka ba kawi dai afasa aura maka ita daga qarshe maganganu sunyi yawa da zafi inda moohan yace shi da man can Yana son sabarina a aura mashi ita ko can da man yana sonta Kuma da kai da shi. Ai duk daya ne. Mahaifin shi ya goyi bayan shi inda yai ta fadin maganganun da Basu dace ba akan'ka kuma yayi rantsuwa da meerah ya yarda da karya yarda sabarina ba tada miji sai moohan ai shima yanada hakki da Kuma iko akanta da haka aka tashi baran baran kuma meerah bai ce da kowa komai ba, bayan kwana biyu da yin hakan cikin dare moohan ya fado d'akin sabarina .nan tai shuru shikuma ido yazaro Yana jiran qarashin zancan .me me me ya faru acikim daran ba babayiyiyii Mata komai ba dai ko duk a dabirce yake maganar cikin eh ei na , Allah ya tsare tayi ihu munji babu abinda ya faru. wai Allah na Alhamdulillahi Dr ya Fadi tare da sauke ajiyar zuciya. Acikin daran meerah ya bada umarni akai moohan a d'akin duhu. Tunda gwago taji hakan da man ga tarin bakin ciki da kasa ta sai jinin ta ya hau gaji faran jikinta ya shanye anyi anyi a kaita hospital katsina aduba ta taki a cewarta tasani likitoci baki daya hmmmmm ba musan hukunci da meerah ya yanke akan'ka ba sai ranar juma'a da safe yace a shirya domin yaune zai daura auran sabarina bai kuma fada Mana ko da wa za ayi auran ba sai da mukaga ana shigowa da kayan ka tunanimu ya bamu da kaine sai da mukaji an daura auran da kai muka gasganta domin meeha baya karya Alqawari. To wanan shine abinda ya faru Kuma duk Kai ne sila kuma ka kyauta kazama da haka ake son cikakken da ya kasance. Dan Allah adda kiyi haquri dan a'a Ni bani kai'ma laifi ba dan haka haquri name zaka bani kema na maki Kuma kece wadda zata tai'maka man wajan shawo kan Meera da gwago dan yanzu na kai awa daya wajan shi ina bashi haquri ko kallo ban ishe shi ba ita kuma gwago tasa masu tsaran part din ta naje shiga sun hananin dan Allah kiyi haquri ki tai'maka man nima duk abinda ya faru tsotse ne bazan sake ba zan gyara kuskure na Hummmm ai ba yanzuba Ni Kai na mahish ban so ka gyara kuskure ka yanzu nafi so sai Nan gaba sannan duniya ta hora ka ta maka hankali sannan sai kazo ka gyara idan nayi tsawon rai sai na tai'maka maka wajan gyara kuskure n naka idan Kuma katar da bannan sai kasan nayi ta shi bacce man da gani kuka ya fashe Mata da shi ita Kuma ta qyetare shi ta fita. Ya jima Yana kuka ya tashi ya nufi kuryar d'akin inda sabarina ki ciki zaune ya ganta kan gado duk abinda saka fada duk tana jin su itama kukan take Dan dr ya bata tause ba kanba rana zafi inuwa Kuna kusa da ita ya zauna ganin tana kuka ya da katar da nashi tare da fadin ki tai maka man sabarina ina zan sa Kai na kowa na fushi Dani banida farin ciki ko kadan kowanne bawa Yana kuskure a rayuwar shi Kuma ko Allah kaima laifi kana neman tuba ya kuma yafe maka meyasa Basu kar6i uzurina ba miyasa Basu yafe man ba kuka yake sosai itama tanayi suka rungume junansu kamar zasu hade waje guda ba mai lallashi wani zabban tausae;!!!!!! *Aslm alkm masoya na fans dina ina Mai baku haquri cike da alhini domin Nima ba haka naso ba sai dai haka Allah ya hukunta kuci gaba da yiman adua domin inajin dadin ta ina Kuma ganin sauki a idanuna saboda matsalar ido na da katar da rubuta Mai Arziki cinda banyi nisa da shi shiya sa na da katar da shi ga kuma idanu da ba cikakkiyar lafiya kuyi haquri insha Allahu idan na gama zarata da Dr maheeshi idan naga da yuyuwar naci gaba da Mai Arziki to insha Allahu zakujini fatan Alkairi kuci gaba da yiman adua ina godiya da jin dadi kairat na buqatar kane ko kanwa Nan ma kusani adua idan haihuwa Alkairi ce a gare Ni Allah ya kawo man ita cikin lokaci yabin ya ya masu albarka ina godiya masoya na* More comments more typing AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL [9/5, 12:57] Ammyn Khairat: *💉💉💉💉Dr MAHISH MEERAH* 💉💉💉💉 *Na* AMMYN KHAIRAT *GOLDEN GIRL* *Dedicated to my cherie Feenar* *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION* тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Page 15 daad ض* ___________🖊️bayan ya'yi salama sun amsa sannan tsoho meerah ya fara koro bayan dalilin ta rasu da yayi, Ya cigaba da cewa maqasudin tara ku anan shine dan gane da auran sabarina to Alhmallhi na gode ma Allah da yabani ikon sauke wannan nauyi na alkwarin da nayi. Sai Abu na gaba shine sabarina yanzu dai hankali ya kwanta burun ki ya cika na auran Wanda kike so wallahi ki sani ba dan da nauyin alkwarin auran ki ba wallahi da ba dalilin da zai'sa na aura maki dan da bai'son mutunci iyayen shi ba, Aman ba komai zan cigaba da yi maki adua Allah ya tabbatar da Alkairin sa Allah ya kareki daga sharrin shi, kima mujinki biyayya shi aure ba abin wasa bane aljannarki na qarqashin shi mijinki ki guji bacin ranshi ki kyau tata mashi kibi dokokin shi da tsarin idan har abin bai sa6a ma Allah da manzon shi ba. Ki sance mai haquri da juriya ina yi bari na bari kiji kiqiji ki gani kiqi gani Allah yai maki albarka ya kawo zuriya dayyaba Allah ya baki ya'ya na gariki nura da kyau ki basu tarbiya mai inganci dan in mune yau ba mubane gobe balle ace wata rana zamu tai'maka maki . Kin dai san dokar gidannan babu yaji acikin ta duk abinda mijin ki yai maki yi haquri wata rana sai labari. "Kai Kuma gagare ga yar uwar ka nan na baka Amanar'ta ruwan ka ka ruqe aman ruwan ka karka ruqe aman kasan dai dai da kwayar zarra kaci amanar'ta ban yafe maka ba kamar yanda na fada baya hukunci yanan na baka da ganan zuwa gobe da dau matar ka kua 6ace man da gani dan wallahi ban son ganinka ko kadan wanan shine dalilin kiranka da nayi na na aura maka auran sabarina Wanda Kai ma kasan da shi. Idan da akwai mai magana yayi dan ni na gama tawa maganar. " Gwago da ganan kwance tace inada magana duk da dai abinda zan fada ka ruga da ka fade shi sai dai naqara tunatar da shi shine yaji tsoron Allah yabi duniya a hankali sannan ga amanar jikata nan ya ruqata aman ina idan ya cutata mata bazan yafe mashi ba, Shine kawai magana ta, Adda ita ma nasiha tayi masu mai shiga jiki da fatan Alkairi da sa masu albarka a rayuwar auran su dan ita yanzu dr ya fara bata tausayi kowa ya bude baki maganar shi bai yafe ba baby abinda Dr keyi sai hawaye. Kowa ya masu fatan Alkairi da zaman lpy. "qarshe Ahamt yace hummmm ni ba abinda zan fada anan ba girin girin ba tayi mai, Ba dai aure bane I lallai kayi nasara kuma ka cika alkwarin kamar yanda ka dauka to Alhmallhi munga aure sai munga zaman dan ni idan banda cutar yarinya da akayi babu abinda akai mata dan na tabbata da margayiya na rai ita a yanzu bazata ta6a bada goyan bayan yar'ta ta auri dan iska ba dan yawon duniya wanda bai san darajar iyayen shi ba balle ya darajja wasu. Kuma manan wannan auran sai anyi da nasanin yin shi, kuma wallahi tallahi a sako man dana kokuma duk abinda ya faru Kai kaja ayi gara kowa da kowar wake ayi gara dana da danka cindani bay ta6a sa6a man ba.hummmmm ayi dai mugani idan tusa na hura wuta ya tashi fuuuuu ya fita shima family din shi suka bi bayan shi. Dr kuka kawai yake sosai kamar qaramin yaro wannan wanne irin tashin hankalin wanan wanne irin bala'ine ya rabbi ka kawo mani dauki. Kuka take wi wi wi ko jikin shi yayi sanyi da kukan da yake Abinka da d'a da mahaifi tsoho meerah yanajin kukan shi sosai da tausayan shi suna ta6a mashi zuciya aman ya daure dolle ne sai ya ko yama dr hankali sai ya gane kuskuran shi sannan ko yana haqura ya bar'shi sai ya'yi darasin rayuwa ya gane mahimmainci iyaye da illar sa6a masu sannan.zai saurare shi. Meerah ya furzar da isakan bakin shi ga bakin cikin dan uwan shi da kulum yake cusa mashi ya bude idon shi, dake a rufe kuta shi na sallami kowa kai kuma kaji abinda na fada maka da yau zuwa gobe na baka, Kowa ya tashi jiki a sanyaye sabarina ma sai kuka take gawanin ban tausayi dan dolle su baka tausai, Kowa ya kama gaban shi Aman dr. bai ta shiba yana zaune a inda yake yana kuka mai tsuma zuciyar mai saurare tsoho meerah yana jin shi aman yayi bursu da shi ya jima a hakan sannan ya rarrafa zuwa wajan tsoho meerah, "Ya dora hannuwan shi duka biyun akan kafafun meerah shi kanshi meerai wani sanyi ne yaji ya ratsashi lokacin da hannu dr. ya ta6a jikin shi cikin rawar jiki yake magana Abbah na dan Allah kayi haquri dani da abinda ne maka dan Allah kayi haquri ka yafe man, Abbah na nabi Allah nabi manzon sa Abbah nabi ka Abbah na kayi haquri ka bani dama a karo na biyu domin in gyara kuskure na Abbah ko Allah kai ma laifi kana neman tufa kuma ya yafe maka Abbah na dan Allah nima ka yafe mani Abbah na ban so na tafi kana fushi dani domin fushin ka la'anta ceni a gare Ni ya sake fashewa da kuka har'da majina . "Gsky ne maganganun Dr sun shigi Abbah kuma shi kan shi yasan ko malicinmu kai ma laifi kaneme yafuwa shi mai yawan yafuwane gafuru Rahim ne balle mu yan Adam . Tun ba yau ba tsoho meerah ya dade da yafe ma dan shi abinda yayi mashi aman ya bar'shi sai ya'yi nadama da kanshi sanan sai yaji irin ciwo da rad'ad'i da yaji lokacin da ya watsa mashi qasa a ido ya bujire ma umarni shi shiga dan zamani. Yaji ciwo matuqa marar misaltuwa na abinda yayi mashi burun shi na shekara da shekaru da yadade yana jira da son cika kashi sai gashi Allah ya aramashi tsowom rai da lafiya yaga wannan lokaci aman d'an shi dr. Wanda yafi soyuwa aran shi yaqi bashi damar cika kashi abin ya mashi ciwo Wanda shi kade ne yasan miyaji yake kuma ji har'yanzu, Tsoho meerah idanun shi sukayi jajir tunawa da bacin ran shi bacin ran da dan shine ya haddasa mashi shi . Jinjina kai ya'yi sannan ya nuna ma dr hannu alamar ya tashi ya bashi waje cikin rawar jiki ya tashi har'yana hadawa da tuntu6e da kujera da yafadi Allah ne ya tai'maka bai sha qasa ba, Fita yayi motar gidan su ya samu drive yace ya kai shi katsina dan 6acin ran dayake ciki ba zai barshi driven ba sunje katsina airport ya yanki tikitin guda biyu da shida sabarina suka dawo gida sallar azahar yayi ya shiga gida ko abinci kasaci yayi saboda kanshi dake mugun ciwo gado ya fada bacci ya dauke shi tare da zazzabi mai zafin gaske. More comments more typing AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL [9/5, 12:57] Ammyn Khairat: 乂❤‿❤乂(●♡∀♡) *DྂRྂ MྂAྂHྂIྂSྂHྂIྂ MྂEྂEྂRྂAྂHྂ* 💉💉💉💉 *Nིྀaིྀ* *AྂMྂMྂYྂNྂ KྂHྂAྂIྂRྂAྂTྂ* G᷉᷈O᷉᷈L᷉᷈D᷉᷈E᷉᷈N᷉᷈ G᷉᷈I᷉᷈R᷉᷈L᷉᷈ *d͓̽e͓̽d͓̽i͓̽c͓̽a͓̽t͓̽e͓̽d͓̽ t͓̽o͓̽ m͓̽y͓̽ c͓̽h͓̽e͓̽r͓̽i͓̽e͓̽ f͓̽e͓̽e͓̽n͓̽a͓̽r͓̽* *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION* тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER:____https://twitter.com/pro__writers?s=09 *PིAིGིEི 16&17* ____________🇲🇽Mexico airport sun sauka lpy, before jirgensu ya shida ya kira drivern shi yace dashi nan da yan mintina zasu sauka dan haka yazo ya dauke shi, "suntarar da ko yazo yana jiran su sabarina sai zare ido ake anzo Mexico course yauce ranar farko da tazo qasar Mexico ta hadu so sai kaqar a kwai dadin rayuwa.. Sun shiga motar drive ya zasu zuwa gida sabarina sai kallon hanya take da mutane iri daban daban da al'adunsu. Hon yayi getman yazo da gudu ya bude masu get suka shiga wow sabarina tace domin gidan dr aljannar duniya ne haduwa kyau da tsari antsara shi yanda sabarina ke son tsarin gida haka ya tsara shi. Sir sannun da zuwa ya hanya normal sukayi gaba suka biyo su da kayan su kai tsaye cikin katafaran parlour suka shiga plasma ce ke nata aikin maganace dai dr ke bayyi ba aman cikin ranshi yana mamakin hakan saboda da zai'tafi sai da yakashe duk wani electri to ya akayi TV ke aiki masu gadi kuma basu shigo masi parlour sai inshi ya ya kirasu. Haka dai ya shiga parlour da tunani sabryy na biye da shi sororo yayi sa'idin da suka shiga cikin plurn kwance take kan kujera 3ster tana game da wayarta jikinta sanye da yellow din riga iya gwiwa taci uwar kwaliya qashin kanta yasha gyara sai qyalli yake, Gaba daya hankalinta naga wayarta dan haka bata san sun shigo ba sallamar mai gadice ta sata tashi sukayi 4eyes da sanyin idaniyarta. Da gudu tayo wajan shi ta bashi kykyawan hogging wow surprise dear welcome back I really miss u my favorite tare da kissing 😘 ta ko ina shi dai ya kasa koda motsi mai kyau domin jikin shi ya'yi galass inji mutan nijer sunce consey" Sabryyy ido ta rufe da kafi tasake bude su ta murza su dan tana ganin kamar baccine take a mafalkene take ganin su. Tabbatarwa da tayi gasky ne wani tsinin mashine taji ya zoki zuciyar ta tare da jiri innalilahi take jerowa a bakin ta ta samu kujera ta zauna hannuwanta biyu bisa kuncinta tana kallon su kallo na tuhuma"? Duk abinda ke faruwa gaban idon mai gadi saboda mai gadi ya tsani feenae so sai ba tayi mashi ba gyaran murya yayi sannan ta saki dr bayan ta gama tsotse shi bakin shi harja yayi dan tsutsa, Dr yashiga rudanin bayan mai gadi ya fita sai sannan hankalin feena ya kai ga sabarina da ke zaune idanu sun mata kamar auduga wayyo dear aljana dear 😈 devil ta boye bayan shi tana nuni da sabarina """"sabarina ta sake zaro mata ido dan taji haushin abinda take fada wato ita ke evil take aljana dodonniya. Dr ya janyeta jikin shi ke natsu ban san sakarci ina evil din yake gashi ta nuna sabareena. Ya dubu sabrry bacin raine karara a fuskarta wanda bai ta6a ganinta da shiba, Wajan ta ya nufa feenan na fadin dear a'a is evil banza yayi da ita kamo hannun sabry yayi yazo wajanta da ita tana matswa bakin gaskiyar feenae sabariba aljanace. Saboda tsananin kyanta da farinta ga manyan eyes gami da zarazaran eyelashes dogon hancinta mai tsinin gaske sai dan qaramin cute lips dinta masu zanen heart. Dr natsu feenar is my lovely sister eyes ta zaro wonderful tayi mamaki. Matsowa tayi wajansu kuri tayi ma sabarina da idol tana kallonta hannunta na rawa ta kai kan face dinta ta shafa wow 😲 beautiful girl Sabarina ta janye daga wajan su ta koma kana kushib ta zauna tanajin tukukin bakin ciki Suka bita da eyes. Salihawa shiga kayi wanka tsoho meerah ya bashi umarni moohan bayyi gardamaba ya shiga toilet din meearh yayi wanka ya fito kan 🛏 bed ya isko kaya da lotion game da shouas da ture ya shafa lotion yasa sabin kayan shi yabi da turare yasa takalmin shi ya fito parlour. Meerah yana zaune kan kafet ga kayan abinci akan kafet din zonan dana ya kirashi ya nuna mashi kusa da shi yazauna. Abinci ya zuba masu cikin waje guda yace dashi bissmll ba muso yasa hannun cikaci tare sai da sukayi nat sannan sukayi hamdalla GA sarkin talikai " meeara ya gyara murya cikin natsuwa yace da moohan da farko dai dana abinda kayi banji dadin shiba sosai a tunanina kai mai iya tsayawa sabarina ce akan komai kai Dan uwantane gaba da baya bakada kamarta itama batada kamarka wani fannin kai ubane wajanta domin babban wa ubane, A matsayinka na wa kai mai iya tsayawa kanwarkace ka jajirce kazama zaki sadauki dodo ga dukkan wanda zai ketama kanwarka haddi sai kash abin mamaki kane da kanna kake kokarin hakan wallahi banji dadi ba; Idan kuma muka koma 6an garan uba a matsayinka na uba agareta wanne ciwo zakaji da radadi ga wanda yazo zai ci mutuncin yarka ya keta mata haddi wanne hukunci zaka dauka lokacin da kazo ka tararda wani na shirin qargamena yarka? Yayi shuru tambayarka ake moohan kunya ta kama shi kamar kasa ta bude dagan zaune ya shige Moohan ka bani kunya so sai da ba alkawarin auran sabarina da MAHISHI ba abinda zai hananin baka auranta saboda dari bisa dari kane yafi dacewa da ita ba MAHISHI to dandai ni mutumne mai cika alkawari GA abinda na dauka idan har Allah ya banin iko nasan abinda kayi ba halinka bane shedanne da kuma sharrin zuciya inaso a kowanne lokaci kafi karfin zuciyarka domin duk mai biyema son xuciya tana kaishi da bacin zuciya da danasanin, Kayi haquri da hukuncin da na dauka a kanka kowanenen haka zan mashi in banda kuka babu abinda moohan yake gsky meera ya fada mashi kuma yaji kunya ssai da abinda yaso aikatawa da kuma danasani da nadama sabarina bata cancanci abinda yaso aikatawa a gareta bata kuma ya godema Allah da hakan bata faruba. Abbah dan Allah kayi hakuri hakan bazata sake faruwa ba ba halina bane aikata hakan na sanin moohan komai ya wuce ko bayan ranmu ku kasance ya'ya nagari masu aikata alkari kujajirce a wajan yan uwanku Insha Allahu Abbah nagode Moohan ya tashi ya fita zuwa gidansu jikin shi asanyaye m̸o̸r̸e̸ c̸o̸m̸m̸e̸n̸t̸ m̸o̸r̸e̸ t̸y̸p̸i̸n̸g̸ *A᷈m᷈m᷈y᷈n᷈ K᷈H᷈A᷈I᷈R᷈A᷈T᷈ c᷈e᷈ G᷈o᷈l᷈d᷈e᷈n᷈ g᷈i᷈r᷈l᷈* [9/5, 12:59] Ammyn Khairat: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HN8DndYLcYs4thcUTVSVKP *link ga masoyana banda maza comment nake so ba nagode ko thank u ko stickers ban son tallah dafatan za a kiyaye ngd* *💉💉💉💉Dྂrྂ MྂAྂHྂIྂSྂHྂIྂ MྂEྂEྂRྂAྂHྂ* 乂❤‿❤乂(•ᴗ•)❤ *N͠A͠* *A᷈M᷈M᷈Y᷈N᷈ K᷈H᷈A᷈R᷈A᷈I᷈T᷈* GིOིLིDིEིNི GིIིRིLི *D̆ĕd̆ĭc̆ăt̆ĕd̆ t̆ŏ m̆y̆ c̆h̆ĕr̆ĭĕ f̆ĕĕn̆ăr̆ m̆y̆ f̆r̆ĭĕn̆d̆ s̆h̆ĭp̆* *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION* тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *PAGE 17&18* _____________kasaqe dr yayi yabi kofar da kallo lallai Ashina kishinki ya bace hhhh yau feenar ashina ta Samu "huci maizafi yasaki Mata mata halinsu duk dayane akwaisu da karamar kwalla indai akan kishine kwalwarsu bata dauka, Feenar sabiryy kowace da kalar nata kishin sumar kanshi yake ya mutsawa kanshi yayi zafi yarasa ta inda zai taro wannan lamari komai ya taru yacide mashi Kwanciya yayi kan bed yanata saqar zuci. Baccin yayi dan dauke shi zuwa magaruba ya tashi yanufi toilet yajima cikin kwamin wanka daga bisani ya cuda jikin shi yafito Yashirya cikin suit dinshi farare wadanda ya maida amatsayin uniform din shi na aiki sallah yayi saboda lokacin sallar yadan gota sannan yasa white cover shuos dinshi yafita yana daura agogon hannunshi. Compound din gidan yanufa parking space jerin gwanon cars ce har 5cars daya daga ciki ya buda yashiga dai dai zaifita yace da driven shi yayo oder abincin dare yakai kan danni oky sir. German ya bude mashi get yafita direct hospital 🏥 yanufa domin checking din abubuwan da sukafaru baya tafiyar shi rantsetsan hospital ne irin nasu na Mexico. Yanda aka tsarashi kai ka dauka gidan sugaban qasane sai kashiga daga ciki kagane hospital ne, "ko wanne part sai da yabi yaduba mararsa lafiyanan kwankwance duk ya dubasu wasu yasa an sauyamasu waje, Sannan yanufi office dinshi ya zauna tarun takardune sosai yabisu one by one yana chekeng dinsu yanajinjina kai da yabawa da kokari irin na feean domin ita ta maye kubinshi da bashinan tayi aiki tukuru Tuna bayan fitar dr sabarina ta tashi daga nannauyan baccin da ya dauketa abinda yafito daga bakinta shine *ALHMDLILAHIL'LAZI'AHAYANA'BA'ADIMA'AMATANA'WA'ILAIHIN'NUSHUR!!!!* Adua'ce maikyau GA bawa yalazimci yinta yayin da ya tashi daga bacci kayi godiya GA Allah da yakasheka kuma ya rayaka dan idan mutum yayi bacci to tamkar ya mutune sai sadda Allah yabashi ikon tashi ku koyama yaranku ita tanada mahimmanci ga bawa *Idan Ban mantaba naji bawani akan ta cewa Annabi yace duk wanda ya falka bacci cikin dare yayi wannan aduar to idan yayi sallahr dare duk abinda ya roqa sai Allah yabashishi Allah yasa mudace Amee* Sannan tayi meqa tare da duba agogon bango bakwai harda yan mintina lallai tajima tana bacci tunda gashi harta makara sallahr magaruba. Tollet ta nufa tayi wanka tareda doro alwalla tazo tasa doguwar rigarta ta sallah tafeshe jikinta da qamshi sannan ta shinfida sallaya tatada iqama bayan ta ida ta zauna tanata azikar dinta har akayi isah'i tayi isha'i sannan ta gabatar da adua'o'in ta tatashi tacire rigar ta shafa lotion mai qamshi tasa turare tasa kayan mararsa nauyi cotton riga da wando tayo men parlour, Dernni table ta duba taga kayan abincin dan haka can ta nufa tea 🍵 ta hada mai kauri tasha sanan tabi da abinci aman bawani maiyawa bane taci tatashi ta koma kan doguwar kujera ta kwanta roomt ta dauka ta kunna TV 📺 tana kallo Jin shurun yayi yawa sai tsoro yafara kamata saboda ita ko gida tafiso idan tana dakinta aman yazaman akwai wani agidan ba ita kade bace tashi tayi tanufi parts din dakunan gidan tana dubawa da kitchen din su komai yayi kyau da tsari nera tayi kuka wajan gina wannan katafaran gida Dakin shi ta shiga yafi kowanne daki haduwa yanda aka tsarashi sai kace wata fadar sarki komai na dakin farine toilet din shima sai baka tsoro dan ya kawatu ga glasses ta ko ina sai daukar ido suke idanunts sukayita karo da pant 👖 da breaziya ranta taji yayi mugun bacci GA toilet din da tabishi da kallo ga alamar ruwanan ba'a dade da amfani acikin shiba hawayene suka dararomata tamkar ankunna famfo "dakinta ta nufa ta fadi kan gado tanata rusaka kukanta tamkar yaune uwarta ta rassu. Wayarta ta jawo burinta takira addarta tasanar da ita gida takeso ta dawo gobe domin bata iya zama da dr bataso zuciyarta ta amince da zarginda take mashi qara tabarshi kafin komai yalalace idan hartana ganinshi da wata wadda ba matarshiba zatayi aika aika. Ta kunna wayar tana mai zubda hawaye so dayawa kanace ma abu kaso shi daga qarshe abin yazamo ba alkairi bane cinda yanzu ta gani dr ba alkari bane atare da ita, Tasa bayan hannunta ta share hawayenta lokacin da wayar ta kawo. Jikinta na rawa ta danna kiran adda sai dai kash kiran yaki shiga saboda sim din 9je bashi aiki Mexico. Bakin ciki ya qara taruwa a xuciyarta fadi take wayyo addata wayyo meerah wayyoo family na wayyo moohan dina wayyo Allah na Allah kakawo mani dauki adda adda keeeeeeeeeeee zan mutu kezo ke daukeni adda nafi son zama dake inajindadin fadinki addddddddddddda Gallery ta shiga pictures din family nata ne ta cigaba da kallo tana kewarsu wani tayi dariya wani tayi kuka idan ta gani Mafi yawa nasu itada dr sunfi yawa sai ko na yaya moohan wasu da sukayi ukku ita moohan mahish ranar wata juma'a sunsata atsakiya kowannensu named dariya aka dauke su picture din yayi kyua sai sai wanan kuma itada adda da gwago da da tsoho meeraha shima yayi kyau sai hawaye take yanzu shikenan tabar family dinta masu sata farin ciki tazo wajan kunci wajan wanda bata taba tunanin haka awajanshiba human rayuwace itadaman haka ta hada Wani waje tashiga nanma picture din sune tunsuna yara taketa ajiyarsu cikin memory nata ita da dr mahish dinta yanda suke a picture din da kagani kasan akwai shaquwa Mai yawa atare dasu gami da kaunar junan su Haka dai tai bansun tana kallo har bacci ya dauketa Dr bai dawo gidaba sai wajan 11of clock a gajiye ya dawo dakinta yanufa ya ya kuna light din bacci yaga tanayi sannan ya kashe light din ya fito denni ya nufa ya duba yaga ta danci abinci sanan yanufi nashi dakin ya shiga wanka yafito yasa kayan bacci ya fito ya hada back tea 🍵 ya nufi dakin shi kan bed ya zaune ya jawo computer shi yana dubawa yanashan tea sai shabiyu ya kwanta bacci da yake ya gaji dandanan bacci ya dauke shi. "asubar fari ta tashi da firgici na mugun mafalkin da tayi maiban tsoro Adua tayi ta tashi daga bacci tanufi toilet tayi tsarki da arwlla tatada sallahr asuba bayan rayi atanun fijir da tagama ta dora da karatun alqurani da gari yayi haske tayi adua ta tashi ta shiga wanka tafito ta shirya cikin atamfarta Blue mai ratsina fari riga da sket sun kamata sunmata das ajiki ta murza daurin dan kwalinta Aisha buhari ta feshe jikinta da qamshi kamar anyi barinshi ajikinta fararn ta tatami m tasa ta dauko wayarta tayo waje kitchen dinta ta shiga don dorama kanta kirki dan ba dadin abinin da takeci tajiba da akwai komai aciki indome ta dafa da ruwan zafi t soya eggs dinta ta sai qamshi ke tashi tafito man parlaou dai dai Dr ya fito cikin shirin shi an an zuwa hospital Ganita yasashi yin tsaye kamar andasashi sabryyy atamfa na mata kyau sosai has m da qugu da bobes tayi mashi kyau sosai qamshin imdomen duk yacika mashi hannu banza tayi da shi ta ta zauna tafara cin abincinta wajanta yaqaraso sabryyy bby kin tashi lfya jiya nafita na dawo na tarar kinyi bacci to ya kwanan ba kunta duk tambayar da yaimata babu wadda ta ansa mashi sai dai ta zamo daga kankushindin din tace dashi yayi mahishi inakwana yarbiyartace wannan tuntana gida haka mabiye zai gaida mabiyinshi cikin girmamawa lfya lau ya ansa mata ita kuma ta koma ta zauna Dai dai taci gabada da cin abincinta. Ya jima yana kallonta da yanayinta sannan yace da ita zanfita wajan aiki Allah ya kiyaye tace dashi ameen yasa kai ya fita jiya kade sabryy ta rame sosai kuma ya nura ta dauki wata sabuwar dabi'a daga jiya zowayau Salihawa zaune yake gaban qaton bokan shi ranke dake dan mage baka dadin goyo boka ya bushe da mahaukaciyar dariya har wani bakin abu kamar hayaki nafitowa abakin shi Yace hakanane bani dadin goyo ko an goyani sai ansaukeni dan muguntata hhhhha Ahamat ya gaggabe da dariya ai gaskiyane dan mage abinda ketafe dani boka ya daga mashi hannu munga komai ba sai kafadaba akan yar kanwarkane da dan yayanka mahish da sabarina hhhhhhh labari mai dadi yaro yasamu baturiya acan ita zai aura batare da sanina wani na shiba kuma suna mutuwar son junansu sunanta ashina ne kafin ta musulinta yanzu kuma ta koma feena nan da sati daya za'ayi auransu. Da kyau boka dan mage baka dadin goyo boka gagarabadau aman rama sai anja Kazo man da dadda dan labari to ai anfani da wannan damar ahanasu zaman lafiya da kwanciyar hankali tsakanin mahish da sabarina tunda dan uwna yahana d'ana ya aureta ya aurama d'anshi ita nayi alkawarin hanasu zaman lafiya da kwanciyar hankali a a auransu sai dan uwana yayi da nasanin wannan aure da yahada yanda ya kuntata man nida dana sai nafi munin kuntata mashi yasa dana adakin duhu to ni sai nasashi aduhu mai sugar m fitowa, Hahahahha Kawo kudi kaje zakaga aiki za muturamata ifiritai masu figici a gareta aje kudi katafi sai kaji sako mai dadi hahahhha Ina godiya boka dan mage baka dadin goyo Ya baro dajin ranshi fari fes burunshi zai cika na kuntatama yayanshi da ya'yan yan uwanshi saboda son zuciya d hassada da bakin ciki Allah kaimana tsari kakiyashemu da aikata hakan yan uwa irin su ahamat basu da rana da irinsu qara babu More commens more typing ammyn khairat ce Golden girl [9/5, 12:59] Ammyn Khairat: *💉💉💉💉* *Dྂrྂ MྂAྂHྂIྂSྂHྂIྂ* *MྂEྂEྂRྂAྂHྂ* *nྂaྂ* *Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂaྂtྂ* Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ *Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ* mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂrྂ *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION* тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *PྂAྂGྂEྂ* 19&29 Dr da sallama ya shigo parlour sabryy na zaune tayi tagumi binshi da kallo tayi bayan ta amsa mashi sallamar da ya'yi kayan da driven shin ya shigo dasu ya aje shikuma ya dauka yayi cikin bed room dinshi dasu Tananan zaune harya gama abinda yake ya dawo parlour yanda ya barta haka yasake samunta tayi nisa atunani kusanta yazo ya zauna cikin sanyi jiki da lafazi Mai dadi da kwantar da hankali, Yakira sunanta sabryy ta dago kai ta kalleshi idanunta tab da hawaye kiyi haquri sabryy tunda muka zo qasarnan kinkasa tsaya da hankalinki waje guda kulum cikin kuka da tunanikike Sai kace wadd akai'ma auran dolle kuma alhali zabin ranki muradin ranki kika aura to minene na damuwa. KO na maki wani abune"? Sabryyy kiyi magana mana"tunda ya fara kalamashi ruwan hawayenta suka katse suna sauka da qarfi tamkar ruwan sama kalaman shi kuma masuzafine awajanta jinsu take kamar saukar aradu cikin kokon kanta, Lallai namiji kanan ajali wai har ita zai tambaya miye'mata bayan tunda sukazo bai'sake bitakanta ba wai haryake magana akan kukanta da tunaninta shi duk baiga abinda yai'mataba Ba komai ai rayuwace lallai yayi gsky abin sonta ta aura zabin ranta murdinta cikar burinta dolle ne tayi haquri da dukkan wani qalubale da zata fuskanta. Cinda makauniyar soyayya ta rufe mata ido tayi zabin da bashine mahadin rayuwarta ba. Ta share hawayanta tace dashi babu komai MAHISHI MAHISHI dr ya maimaita rabonda sabryy ta ta kirashi MAHISHI har yamanta. Taci gaba da fadin babu abind kayi mani sai kyakyawar kulawa da nasamu a wajanka wadda miji keba matarshi lallai na gode haka akeso miji ya kasance kukana kuma da tunanina na kewar gidane. Hummmm dr ya sauke ajiyar zuciya duk bayanan sabryy masu harshen damone sai kanatsu kagane inda ta dosa Sabryy matar da muka iko gidannan ko banfada makiba kinsan da akwai halaqa tsakaninna da ita. Soyayyace mai'qarfi kuma munyi alqawarin aure da ita saurana kwana biyar yanzu to shine naga qara nafada maki eh"kayi dai dai Allah yasa alkari ta tashi tabar wajan Dagu tayi part dinta tana kuka sabryy sabryy ya bita ko kafin ya isa ta rufe kofarta *ina typing batareda inajin dadinshiba ko kadan jikina duk a sanyaye nakeyinshi batare da kuzariba saboda rashin commente* Ammyn khairat [9/5, 13:15] Ammyn Khairat: 💉💉💉Dr MAHISHI MEERAH Nྂaྂ Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂrྂ PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *PAGE 25&26* ______________cikin tashin hankali ya sake matsawa gabanta bakin shi dauke da adua sabry meya sameki haka innalilahi ya sungumeta ya'yi waje da ita yana kiran driver dauko mota jikinshi sai rawa yake zuciyarshi na tsananta fad'uwa yanemi kuka yarasa...... Meyasamu sabarina haka cikin ranashi yake tambayar kanshi lokacinda suka shiga mota driven shi yajasu zuwa hospital, "gashi dai tana numfshi aman duk jikinta ya'yi week batada wani kuzari duk ta fita hayacinta batasanma wake kanta ba dr yazuba mata ido wasu miyene masu kunfa ke fitowa daga bakin ta da hancinta sai kace wadda tasha guba. Kai kara gudu baka ganin halin da iyalina take ciki ko sai tarasa ranta ya fadi cikin masifa Sun isa ko parking bai jira driven ya'yi da kyau ba ya fito da ita drect office fin shi ya nufa da ita da yake office din ciki da parlour sai ya"yi ciki da ita Abokan aikin shine suka cika office din ganinshi dauke da marar lafiya gashi kuma yaune daurin auran shi kuma sunata shirin halartar daurin auran. Bayan gaishe gaishe suke tambayashi lafiya cikin rudewa yafara fadin mammatatace im sistar nace Ba lafiya dayake ba hausar suke jiba sai basu fahimce shiba, Sunyi mashi sannu dafatan Allah yabata lafiya ya koma ciki ya dauko kayan aiki yacigaba da yimata gwajegwaje da aune aune a matsayin shi na babban likita nan take ya gano matsalarta. Hawan jine yai'mata mugun kamu wanda kadan ya raqe zuciyarta bugawa sannan abinda yafi komai daure mashi kai shine wasu drugs da yasamu tanasha na bugewar kwakwalwa wanda matasan yanzu ke amfani dasu idan damuwa ta maka yawa ko bacin rai sai kana amfani dasu dan kawar da damuwarka suna buge brain da duk wani tunani da zai hanaka zama lafiya zaka manta da komai zasu saka bacci bayan sun gama aiki da zarar katashi to duk wata damuwarka ta kau. Sunada matuqar hatsari ajikin mutum sosai suke lalata kwakwalwa da tunani. Gashi yanzu ita tasha su sun mata yawa har sun'ta6a innalilahi yaci gaba da aune aunan shi tayi over DOS na drugs sun ta6a brain dinta subahanallahi. Yayi iya bakin kokarin shi amatsayin na babban likita daga qarshe ya jona mata drp yaja kujera ya zauna yana kallonta. Sai yanzu kuka yazo mashi ya fashe da kuka tunowa da ya'yi matsalar da tasamu wadda shawokanta abune mai wuyar gaske yanzu ya zaiyi da meera wai tun'yaushe ta farashan kwayane yaushe sabrry tazama yar kwaya. Saboda a gwajin da yai'mata ta jima tana hadiyarta kuka yake kamar karamin yaro sabry baki man adalci miyasa kikayi haka. Wayar shice tayi qara nawaz ne hello kana ina gamu duk an hallara daurin kai kade ake jira cikin sarkewar muya abokina ka wakilceni a a daura auran kawai ba sai na zoba jin muryashi asanyaye nawaz ya gane ba lafiya ba dolle da akwai abinda ke faruwa lafiya "abokina "?ko baka lafiya "?mike faruwa "? Nafazo gidanka baka nan ina baby ta ko jikinne nata ya tashi "?duk ya jero mashi tambayoyi. Wanda shi kuma dr kunarsu yakeji aran shi kai ban sani ba dan iska kai in aikin jarida kake kaje gidan redio nafada maka a daura aure ban samun zowa ya datse kiran tare da kashe wayar Dan kar ya dameshi. Ga daya kowa haushi yake bashi duniyar ta mashi zafi jiyake kamar ya mutu ya huta Yarine ya tada sabari tanatayin ba kakkautawata karshe sai amai wanda ya kasance najine take kanta ya nufo subahnallahi sabrya mikuma zan gani haka ni mahish na shiga ukku hawaye na na zubo mashi sabriy ta dago kanta ta dube shi ta kwala qara ta rufe idanunta tana bugunshi da yaginshi da cizonshi fadi take dr wallahi hash in an a aljanine gashinan kusa dani kazo ka koreshi zai kashe. Kuka take sosai idonta rufe shima kukan yake yaki kumatashi daga wajanta aranshi yana fadin yasan haka zata faru drugs ya taba Mata kwalwa dolle sai ta ta ruqa abu kamar na mahaukata. Fizgefizge ta ta farayi tana neman tashi ya ruqeta majawo sosai yasa mata karfi yanda ko motsi takasa sayi sannan yacigaba da tofa mata adua'o'i. Ya jima yana mata tafi sannan yaji jikinta yayi sanyi ya danna mata alurar bacci ya kwantar da ita ya gyara mata drp dinta iya rudani dr ya shigeshi da tasahin hankali har'ma yarasa mezaiyi ya'yi shuru yana tunanin mafita. Aman bai sameta ba ya zuba mata ido yana tuna rayuwar su su tabaya kafin yatafi Mexico karatu rayuwarsu mai'dadi abinso ga kowa.. *A MEERAH FAMILY* Bara mushiga tarihin wannann family miji Menene asalinsu *to kubiyo ni a next page dan jin asalinsu sanan fans shin da gsky drugs sun ta6a brain din sabarina kamar yanda dr ke tunani koko shin sabarina haukane tafara kwalwarta tatabu koko ajanineta gani Lamar yanda tabada to akafta team sabarina da team dr anda nawaz feeana sai naji daga gareku masoyana* Ammyn khairta ce Golden girl [9/5, 13:15] Ammyn Khairat: *💉💉💉Dr MAHISHI MEERAH* *Nྂaྂ* *Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ* Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ *Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂrྂ* *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION* тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *PྂAྂGྂEྂ 23&24* ___________shuru yayi yana saqa da warwara taya zai'bullo ma lamarin, Sabarina na bacci har'yanzu bata falkaba har zuwa yamma salla kawai ke tadashi daga wajanta duk wanda ya ganshi yasan dr bashida natsuwa da kwanciyar hankali " feenar da dr Nawaz sun dawo duk abinda ya kamata suyi sunyi Dr ya mai jikin dr nawaz ya tambaya yana duban sabry sai yanzu ya nura da ciwukan jikinta subahanallahi miya jimata ciwo haka ya tambaya ciki da damuwa Feena hummm nima tambayar da nayi kenan shima ba kaga ga ciwonnan a qafar shi ita aljannune gareta ayya Allah sarki Allah ya baki lafiya Dr babu wanda ya tankamawa acikin su har'suka gama surattansu suka fita feena tayi wajan duba mararsa lafiya shima dr nawaz ya nufi bangaran da yake, Bayan isha'i bai'sa komai bakin shiba tunda safe yananan zaune dr nawaz ya shigo katuwar leda cike yayo masu siyayyar kayan drunk da sauran su take away Sannu Abokina ya mai jikin da sauki ya dubi nawaz da ledar da ya aje. Nawaz ya sosa kai yace siyayyace na yoma sister din mu nifa abokina sonta nake gabanshine ya fadi wai matar shice wani ke fada mashi yanasonta hummm wannan abu da ciwo yake aman ba laifin kowa bane laifin shine shida bai'bayyana ta a matsayin matar shiba da duk haka bata faru ba. Kafin yayi yin kurin cewa wani abu sabarina ta falka aduar bacci dauke a bakinta tayi mika tare da yima annabi salati duk jikinta ciwo yake mata inda take tabi da kallo suma sun zuba mata ido suna kallonta ta tabbatar da ba agida take ba ta juyo da kallonta wajan su dr ta duba sannan da dubi Dr nawaz gira ya daga mata tare da fadin baby ya jikinki ta jima tana dan kallan shi saboda bata sanshi ba karshe ta kauda kanta ta motsa labbanta da sukayi Mata nauyi tace da sauki Sabryy sannu ya kikeji ba tare da ta dube shiba tace ba komai meera family nake son komawa ka mai'dani gida to shikenan Zan mai'dake ki Bari sai kin qara samun sauki ta tashi tace toilet zata shiga dr yazo zai kamata tace ya barshi da kanta ta shiga toilet din shi kuma ya'yi tsaye bakin kofa yana jiranta har ta fito. Sallah tace zatayi gashi ba hijabi nawaz yace bari ya kawo mata bai jima sai gashi da hijabi da doguwar riga harda sabuwar sallaya Ta shin fada ta tada sallah ta jima tana kai kukanta ga Allah da ya kawo mata mafita da dauki cikin lamarinta sannan ta shafa adua ta taso tace da Dr su tafi gida yaso tabari sai da safe taki dan haka Dr nawaz yayi driven din su zuwa gida ko a gidan ya jima parlour yana ta zubama sabarina surutu ita dai jinshi take sai da da zai tafi yace abokina ni zan wuce dan Allah ka kara yimab kamun kafa wajan kanwar tamu dan wallahi ni da gsky nake sonta nake gobe zan dawo ayita ta qare kwance sabarina take aman sai da ta tashi zaune. Tana kallon dr domin jin amsar da zai bada sai tajiyace to sai da safe na gode abokina Dr nawaz ya fita sabarina ta kurama dr ido anya kuwa MAHISHI dintane koko an canza mata da wani ita dai abubuwan da yake suna bata tsoro Kauda kanta tayi tanajin zafi da zugi cikin ranta qarshe taji ta tsani dr ta gaba daya a ranta . Shima tunanin shi daban yakeyi itama tana nata a parlour dai suka kwana sai asuba yayi masallaci itama ta gabatar da Sallah Bakwai dai dai ya fita yace da mai gadi kowa yazo ko abanshine kar yabar kowa ya shigar mashi gida. Yayi hakanne saboda yasan halin nawaz sare cinda yace da safe zai dawo to sai ya dawo hospital ya nufa shida feena suka Day hutu GA suwagabannin hospital din saboda saura kwana biyu daurin auran su an basu hutun sati biyu susha amarci Daganan suka wuce wajan bidi'o'insu da suka shirya qarfe hudu ya dawo gida ya sake shiri na musamman ya fita zuwa wani gagarumin party da abokanshi suka shirya mashi Kayansu iri daya da feena suna hadu so sai anci Aisha an casheeeeee Sai wajan karfe biyu aka tashi na dare Agajiye ya dawo dakin sabarina ya nufa tana kwance a parlour kan doguwar kujera tana bacci da littafinta na na adua a hannunta baccin ya dauke rigace fara doguwa ajikinta duk ta dameta cikinta ya latsa dake shafe kamar BA yan hanji Shi kanshi yasan tanajin yunwa aman yasan tunda ta kwanta bataci komai ko ya tada bazataci ba adua yayi Mata tare da kashe wutar parlour ya fita Tun Asuba ya shirya saboda zasuyi tafiya shida feena wajan dangin ubanta tafiyace mai nisa kisan awa shidda zasuyi. Agurguje ya fito parlau ta ya shiga sallah take bai jira ta gamaba yasa kai ya fita gidan su su feenar yanufa daman ta shirya ita kannan babanta awajanshi take zaune da shi kuma za ayi tafiyar suka dauki hanya!!!!!! Ammyn khairat ce Golden girl [9/5, 13:15] Ammyn Khairat: 💉💉💉Dr MAHISHI MEERAH Nྂaྂ Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂrྂ PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *PAGE 29&30* _____________ baga daya driven yake aman bashida kwanciyar hankali idan yatuna feena da abinda zai tarar sai yaji gaban shi yafadi kadan kadan kadan yakan juyo ya kalli sabarina da ta hade rai ba alamun fara'a atare da ita haushi yake bata sosai burunta su isa gida ta kama gabanta ganin shi ayatare da ita yana haddasa mata mugun baccin rai, ; Hon yayi getman yazo ya bude masu tare da yimasu barka da zuwa ko kafin dr ya gyara parking tuni har tafi kai tsaye dakinta ta shige burunta shine ta sauke nauyin dake kanta na sallah sallaya ta shinfida tare dasa hijabi ta fara jero sallolin dake kanta Bayan ta gama ta Cigaba da azirka gami da kai kukanta ga Allah ya kaumata sauki matsalarta sanan tayi adua tatashi tanufi kitchen yunwa takeji dan haka abu mai dan nauyi take buqa tuwon semo tayi miyar wake cikin lokaci kadan ta kammala Ta zuba iya cikinta sauran ta juyema mai gadi tasa hijab dinta ta kai mashi yaji dadi sosai yaita sama albarka Ta dawo taci nata sannan ta sake shiga wanka tafi to tayi shirinta cikin wani rantsetsan shada boyel tayi kyau sosai riga da zane irir har gwiwa take ta murza daurin dan kwali tayi kyau sosai sai qamshin turare take. Parlau ta nufo kan 3star ta yada zango tv ta kunna tayi kwance tana kallo Duke kewar gida ta dameta Tana buqayarsu da San jin muryarsu Musamman meera tsoho Mai hallaci tare da Adda ta mai sonta Hawaye suka cika mata idol tanajin maraicin kanta Jikin shi asanyays yashiga d'akin shin tunkan yaqarasa yafara jiyo sautin kukanta zaune take dirshan daga ita sai tawul daganin bata jima da fitowa daga wanka BA, Salam yayi ya isa gareta subahanallahi feena lafiya yana ta6a ta kwace jikinta ta mashi wani mugun kallo na tuhuma ai dolle kace lafiya wato ga mahaukaciya an kawo Love those who love you duk Mai Sonka kaso shi Dan kaga ina sonka na damu da kai shine shine daran farkona a gidanka ka m wulaqanta ni; But aman na yarda da maganar nan da bature ke cewa love is love but some time is dangerous Duk wannan masifar da feena keyi bai ji hashinta ba couers love is blind so hana ganin laifi Kuka take wiwi yasamu ya rungumota yahadata da jikinshi yana mai bata haquri da fada mata kalame masu dadi nasoyaya I really love you my wafe trust me dear da akwai dalilin dayahanani zowa gareki kin san ina mutuwar sonki sosai kiyi haquri sister na ke cikin halin rashin lafiya sosai so kuma kinga dolle na kula da ita cinda batada kowa nan kiyi haquri dear da dadin baki da kalame masu kwantar da zuciya ya samu shawo kanta Itako sai kara lafe mashi take ajiki tana sauke ajiyar zuciya bakin shi ya kai kannata domin yasan shine abinda tafi kauna dandai duk hankalinta ya kwanta Aiko kamar kura tasamu nama haka taita tsutsar lipes din tana shashafashi kala yana basarwa da abinda take mashi cinda bai'shirya biye mata ba aman ina taci karfin shi da irin nata salon bakajin komai sai hucin numfashin su Dan tawul din yacire yacigaba da Shafarta Gami da kissing dinta ita haka take mai'da mashi da martanin ta taimaka mashi yacire kayanshi suka haura kan bed sun murji junansu kuma bukatar su tabiya dan kowanne su na dauke da yunwar abin Feeenar hankali ya kwanta dr ya maida ita mace Kishinta ya kawo Wanka suka shiga a tare saida ya fara yimata sannan shima yayi suka fito abinci yake buka dan jin cikinshi yake tamar fanko Sai damun shi take da tambayar duk miyaji mashi ciwo yace sister din shi ce Jiki mana cooking im very hungry please sorry dear kan ban iya cooking ba idan ba suyar kwaiba sai ruwan zafi girgiza kanshi ya'yiya kira driven shi yace yaje ta kawo take away Feena anci ado cikin mini siket da yar riga bata wuce cibinta ba Sai kamshi ake dr na zaune men parlour nasu yana tunanin sabiry tunda suka dawo bata fito ko taci abinci feena ce ta dawo dashi daga duniyar tunanin da yatai bisa shi ta zauna tayi kissing din kumatunshi dai ita kuma sabry ta fito ta gaji da kwanci da kadaici zata dan wajan shaqatawa na gidan ko kallo basu isheta ba tasa kai duk suka bita da kallo feena ta sauke ajiyar zuciya wato idan taga sabarina sai tara natsuwa da sukuni kyanta na rukitata Dr sister bakace Batada tafiya ba. Inaza zata maybe taji sauki To ina zata manta da ita bata wuce lambu ya jawota yana shafar abarsa Banda lfy kuyi haquri dan Allah Ammyn kairat [9/5, 13:15] Ammyn Khairat: 💉💉💉Dr MAHISHI MEERAH Nྂaྂ Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂrྂ PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *PAGE 27&28* ___________basu isa hospital dinba suka juyo gida saboda ta riga ta rassu family meerah sunga ta shin hankali na mutuwar murja ba qaramin rashi sukayi ba na mutuniyar kirki kowa sai yabon halinta take ba mai cewa ga abinda tai mashi mutuwar murja yasa hauwa tayi sanyi likis tazo gaban gawarta tanata kuka harda majina fadi take murja na cuceki na kuntata maki dan Allah kiyi haqiru ki ya feni tunda nake dake shekara kusan ishirin baki ta6a cuta man ba kulum nike cutar tarki da makirci da tuggu irie wayyo Allah na wayyo kai'cona gashi yanzu kin mutu ban nemi yafiyar kiba nashiga ukku ni hauwa hanlinki na kware yabi dan ba mai'cewa ga abinda kikai mashi bawa wandada'dai ya tanka sai kannan miji da da ke yada mata maganganu masu zafi da cewa ita dai murja tayi shada kuma tasamu sheda kowa ya banta yake kuma gida da miji gashinan ta barmaki ai sukike'ymawa to ta barmaki murja bata kwana da kowa aranta dan haka kikama kanki idan bazaki mata adua dai na yimata kuka; Ankai murja gidan ta na gsky da gsky wanda kowa shi yake jira Allah kasa mutai asa'a Kowa kagani yana cikin jimami da rashi murja tasha adua'o'i ga jama'a da sadakoki Ana'tai'mata bayan kwana ukku kowa ya watsae. Rayuwa kenan Hauwa tayi hankali yanzu zamanta tafiya ita da sadiya tarage wanan bakin kishin nata aman haryanzu tana bakin cikin Muhammad saboda dai yafi danta komai ga kuma tarin jama'a anata girmamashi shi kanshi babansu kafin yace ahamat yace Muhammad, Watan murja biyu Muhammad mijinta ya gina masalatai d rijiyoyi ladan ta kai'wa matarshi murja dan haryanzu yana begen rashinta dan bai'samun macce kamarta. Rayuwa taci gaba da tafiya har'yau gashi gwago ta haifi danta namiji shima sakk mahaifin ba inda ya rago shi kuma yayi dai dai da shekara daya da rassuwar murja Muhammad yaso ace macce aka haifa mashi yasa mata sunan mahifiyarshi murja Family meera sai murna suke da wannan jika da suka samu gabaki daya kauyen murna suke kulum gidan cike yake da mutanan airziki ranar suna yaro yaci sunan Muhammad MAHISHI yaro yazo da dumbin arzki haihuwar shi baban shi yafara kasuwanci tsakanin salihawa da katsina gabaki daya Allah ya daukakashi tsarin ginin meera akai mashi gyara ta kowanne part an mashi da correction yanda ya kamata Wata rana baban shi ya kirashi yace da shi dan albarka cinda yanzu Allah ya qarayima budi to tun bayan rassuwar mahaifiyarka Ina burun naga na gina hospital ga kauyenan domin tai'maka masu wahalhalin zuba birni asibiti to sai gashi Allah bai nufa ba nikuma gashi'tsufa ya kamani cinda gashi ku Allah yasa kun dago kuma kuna samu to Ina so Idan da hali ko bayan rai'na ka gina asibiti ga yan kauyenan To insha Allahu babana zan cika wannan alqawari kuma in Allah yayarda kana raye zancika wannan alqawari kaga wannan jikan naka to shine idan yayi tsawon rai zaiyi karatu yazama cikakken likitan da babu kamarshi acikin wannan kauye zan gina mashi katon hospital shikenan kagani baba munada likita gida sai dai ya samo mataimaka BA qaramin dadi Muhammad yaji game da bayanin danshi kuma yasan ko bayan ranshi danshi zai cika wanan aiki dadin dadawa kuma jikanshi ne likita wannan ba qaramin abin farin ciki bane a gareshi adua da yai'ta kwararama dan shi na allah yasa yagama lafiya yabashi ikon cika alqawari ya kareshi daga sharrin masu sharrin Makiya da mahassada sannan yayi mashi nasiha kan kula da dangin'shi zumuncin su karya'ta6a bari yalalace yasan Ahamat uwarshi ta tusamashi tsanarka a ranshi to ko da m wasa ko bayan rain kar nasaki naji kabiye shi duk abinda zayaimaka kayi haquri kaci gaba da adua kaine babba gareshi idan kabiye shi zumunci zai'lalace karuke Allah da Adua kazamo tamkar mahaifiyar wajan juriya da yafiya gami da kawaici ga komai insha Allahu baba zakasameni kamar yanda kakeso Kuma duk abinda kafada babu daya wanda zan zallake nagode d'ana kai'ma Allah yabaka dan dan d zai'maka biyayya fiye da da wadda kake man ameen baba. MAHISHI yazama tauraro kowa san shi yake Yazama abin alfari ga kowa su kansu iyayen shi sun dauki san duniya sun dora mashi. Muhammad sabina tana matuqar son shi har'part dinta yake kwana Shamsiya ma nasonshi sosai dan da yafara magana shi yasa mata suna adda bai iya cewa shamsiya BA sai adda yanada shekara bakwai Ahamat matar shi hanne ta haihu itama da namiji ta samu yaro yaci suna Muhammad moohan shima yaga gata sosai rayuwa taci gaba da tafiya d dadi ba dadi gakuma tarin hassada da Ahamat kema Muhammad. Ana ciki haka kuma sadiya tarassu maman Sabina sakamakon ciwon ciki Sabina taga tashin hankali ga tsohon ciki Shikan shi meera hankalin Atashe mata Nata mutuwa suna barin shi rayuwa kenan sadiya ta rugamu gidan gaskiya Yanzu ya rage sai hauwa. MAHISHI kaco kam yakoma d'akin Sabina saboda mugun son da take mashi yanzu yanda shekara bakwai ansa'6shi Makaranta boko ta kudi tare da arabic ana kai'shi ana mai'doshi gashi da bala'in qoqari komai aka gaya mashi da ya harddace Iyayenshi najin dadin hakan musamman mahaifinshi dake ganin burunshi zai'cika akan shi Idan ya dawo makaranta sai yabiya ta wajan kakanshi sunyi sallah sunyi hira wasa da dariya na jika da kaka sa'idinan yazo part din su ya gaishe da da iyayen shi ya wuce wajan antin shi Sabina can yake komai yaci yasha duk wajanta ta kuma tayi mashi qarin karatun Qur'ani Sabina cikin dare ciwon na kuda turmuketa sabitu yaje ya Kira adda ita tazo wajanta ta jima tana na kuda sai wajan asuba Allah ya sauketa lafiya ta haifi Yarta macce kamar aljanna wajan kyau gata fara sol da ita ga gashi duk ya rufe mata jiki kowa ya yaba da Kyan yarinyar sai murna ake meera da kanshi yazo ganin jikanyar shi macce da aka haifa mashi Murna ga MAHISHI abin ba'a magana Dan har hana daukar ta yake yayi Kane Kane da its shida Moohan har rugimar daukarta suke ranar suna aka Sama yarinya suna sabarina. Sabarina tazama abin so ga MAHISHI Yana mugun sonta so sai shike renonta Yanzu moohan shima an sashi makaranta Yanda MAHISHI ke kula da sabarina abin nama sabina dadi kuma tana jin dadin haka har goyata yake yai mata wanka idan bata lafiya duk yabi yadamu kai takai watarana sabarina na zawon hakura kamar zata mutu mahish yaita kuka yana cewa da m mashi aka dorama zawon wanan kulawa da yake bata yasa sabina wani tunani daban azuciyarta a man ta barma ranta tanajiran lokaci Rayuwa mai juyi har gashi MAHISHI ya gama primary zai'shiga shiga secondary school Kuma Allah ya taimakeshi ya sauke Qur'ani moohan na primary 5 tare suke Zuwa da sabarina tana primary 3 Rayuwar su abin birgewa time din da mahish ke jiran sakamokan jaraba shiga secandry baya zuwa ko ina idan sabarina ta dawo shike koya mata karatu tashaku da shi so sai fiye da moohan dan shi MAHISHI a tare suke kwana gado guda suda antyn tasu waton Sabina" sabarina tana son mahish tana kuma girmamashi sosai KO Kadan bata San bacin ranshi ko ta ganshi cikin da muwa yanzu hankalinta ya tashi shima bai son ganita ada muwa shaquwarsu'da San junan'su na birgekowa kowa yaga sabarina zaiga MAHISHI har Adda tasa masu idan kaga zara kaga wata har'yanzu ita adda Allah baibata haihuwa BA harta fitar da rai. Sakamakon jarabawa yafito mahish ya Fara tafiya School. Ba'ajimaba kuma tsoho Muhammad meerah kaka ga su MAHISHI ya rassu sahilawa ta girgiza da mutuwar Muhammad meera sunyi rashin dattijon kware maihalin dadtako da Nagarta lallai giwa tafadi BA salihawa ba kade hata da katsina ta girgiza da mutuwar shi domin ko ina an sanshi. Meerah family ta girgiwa so sai da wannan turke da aka cire masu sunyi Rashi babba na jigo a rayuwarsu Sunyi Kukan zuci dana idanu har suka godema Allah Karshen rayuwar kenan meerah ya rugamu gidan gsky sai dai adua kade tarage iyalinshi suyi mashi Hauwa kade ta rage taga tashin hankali miji da kishiyoyi sun mutu sun barta idan kaganta sai tabaka tause; Gidan ya dawo tsit ba walwala ba kwanciyar hankali tunda meera yarassu sabina Batada isasar tafiya. Jiya gaskiya bakuyi commented ba banji dadi ba Ammyn KHAIRAT ce Golden girl [9/5, 13:15] Ammyn Khairat: 💉💉💉Dr MAHISHI MEERAH Nྂaྂ Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂrྂ PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *PAGE 30&31* _____________lambu ta nufa tasa kafafunta a cikin ruwa tana wasa dasu iska mai dadi na kadawa tanajin dadin yanayi "gefe guda kuma tana tuna rashin Adallaci irin na dr yanda yake nuna mata rashin Adalci qarara, "yanuna bare tafita sosai abin ke mata ciwo abin ke damunta sai some time tana tunanin ko Dr yadai na sonta ne, Hummmm rayuwa ce komai ya'yi farko zai'yi karshe tatabbata qaddara tace taso ahakan So dayawa mutum yaso abu ba alkairi bane kaqishi kuma yazama alkairi a wajanka. Duk abinda yasa meta tasan rubutatcce ne daga Allah da kuma ita da tanace ta mutu kan dr bata gani kowa sai shi tana ce akan soyayyarshi yanzuwa gari yawa ya ita saboda ita ke shan wahala ko amafalki bata ta6a tunanin dr ya juyamata baya haka, Tasha tafin hannunta ta share hawayen ta wasu suka qara zubowa zatasa hannunta tasake gogewa aka zuro mata hanki Fari sol da shi sai qamshin turare yake kafin ta amsa ta daga kanta dan ganin wanene 4eyes sukayi ya kanne mata ido guda so sai ya hadu cikin Shigar shi na suit maroon color sun haska farar fatar jikinshi gaskya kyakyawa ne sosai Nawax bai'da makusa iduk inda namiji yakai shima ya Kai. Yanada tsayi sosai jikinshi murzajje daga sama handa fadin kirji Sai da tagama kalle shi sannan ta dauke idanta gabarin kallon shi Sorry baby inta sallama kinyi nisa a thinking bakiji ba. Da fatan dai tafiya ya qarfin jikinki baby "la6anta ta motsa da sukayi mata nauyi da sauki Allah yabaki lafiya baby. Na Ameeeen thank u ohoo never mind Ina mutum NAwa koda yake nasan yanzu sai ya'yi wuyar gani saboda Amarya "hummmm sabarina tace Baby wajan kifa nazo "ido ta dago tayi saurin duban shi"wajena yes lafiya"cikin daga gira yace da ita lau sai tarin alkairin da nazo maki dashi, Ajiyar zuciya ta sauke ahankali go are het thank u........ I'm maganar dai itace ta ukku ukku biyu bata fahimce shi ba, Ya sake mai'maitawa ma'ana shine I love u really sabyyyyyy baby Thank u kawai tace cikin faduwar Gaba hannunshi ya daura kan kumatun shi tare da la6e kamar qaramin yaron da aka raba da alawa yana shirin kuka Abin sai yaba sabarina dariya yanda yakeyi yana karkada idanun kadan ya rage yayi kuka. Dan Allah ki soni kinji baby KO in maki ku ka Sosai take dariyar shagwabar shi tajima rabonda da tayi dariya irin ta yawo shi kanshi ya'yi farin cikin ganinta a haka Yasaki baki yana kallonta sai tayi mai isarta ta tsaya tana kallon shi kuma tasake bushewa da wata dariyar hummm yaya nawazzz kaban dariya najima banyi Dariya irin haka ba, Ayya to sannu da akayi me da nasaki dariya yanzu kinyi farin ciki nima nayi farin ciki kuma haka nakeso ki kasance acikin shi har'qarshen rayuwar kuma kin same ta girgiza Kai Dariya na maki kyau fiye da tunaninki kamar ki tayinta ina kallonki abin naman dadi Zan cigaba da saki dariya sosai da ababan debe kewa Thank u yaya nawaz Ban son yawan godiiya to yanzu bani story ya labarin 9,ja na jima banje ba, Oky 9ja ni dai qalau na barota ban dai sani ba yanzu Bayan tafiyata KO wani abu yafaru nima ina kewarta sai hawaye ayya sorry baki waya dasu ta daga mashi kai ina buqatar hakan sai dai banda sim din kiransu ayya dauko yarki yanzu musa mukirasu oky jikinta na rawa ta ruga da gudu cikin gidan farin ciki ya kamata zatayi waya da gida kamar an mata bushara da gidan Aljanna haka takejin kanta Suna zaune suna yan tsotse tsotse ta sake isko su manne da juna sai kace wasu maye So happiness ta wuce su drect d'akinta ta ta Nufa wayarta ta dauko cikin sauri ta sake wuce su. Duk sai yaji hankainshi ya tashi to ina sabry nazata da waya take farin ciki haka rabonda yaganta cikin yanayin farin ciki harya manta... Feena na mashi magana aman hankalin shin. "baya wajan ta dear ta kira shi please ina zuwa. Ya tashi yafita zuwa waje hangota ya'yi tana waya tana murmushi ya'yinda nawaz yasata gaba yanajin kanshi cikin farin ciki...... Ganin tana farin ciki sosai take waya da meerah yana tambayarta gida da kuma lafiyarta komai lafiya Abba sai dai Ina cike da kewarku gashi banda lafiya kutayni da adua cike da farin ciki meera ke tambayarta abinda ke damunta tace abbana bakomai adua adai nake buka tom shikenan yata kulum ina maki adua nagode abba bara nakira adda ta nan sukayi sallama shikuma meerah. Farin ciki duk ya kamashi tunaninshi sabarina ciki ne da ita. "adda ta kira ta samata kuka sosai adda ke lallashinta saida tagama kukanta sannan adda tace to fadamani yata nayi kewarki mike faruwa na kuka cikin shagwabarta adda nayi kewarki sosai tunda nazo bamuyi wayaba kina raina yata da fatan kuna lafiya injin dai ba wata matsala eh ba matsalar komai adda To masha Allahu kicigaba da haquri sabarina kinji mahakurci ma wadaci komai mai wucewa ne kima mijinki biyayya ta kowanne hali Allah yana tare dake kuma shine zai baki ladan haka aure bautane ki dage wajan bautarki Kinji Tom Adda nagode sosai kuma kuci gaba da tayani da addua insha Allahu sabarina taso ta sanar da adda cewa mahish yayi aure cinda ta kasa sanar da meera aman sai takasa saboda maganganun Adda sun kashe mata jiki Adda ina yaya moohan dau kawu Ahamat Sunan lafiya lau. Oky su maryam su gwago da su hanne. Suna lafiya adda aba gwago mugaisa To Adda tace bani minti biyu to sabarina ta kashe yawar ta dawo wajan nawaz cikin murna sai murmushi take To ya harkin gama wayar baby a'a da saura gwago nan da minti biyu zan kira oky da alama kinji dadin kiransu so sai ma ina son family na so sai banki ba kulum munyi waya dasu Allah sarki aikuwa kulum na maki alqawarin sai kinyi waya dasu tom thanku u dr shiiii ba godiya.... Tom na dai na tom na gode shima yace ita tace shiiiiiii..... Ba godiya tsakaninmu duka suka kwashe da dariya duk abinda suke dr MAHISHI na la6e yana kallon su bakin ciki ya'yi mashi katutu ga rai wato sabryy da auranta take biyewa nawaz lallai sai ya takama nawaz birki kuma. Sai ya tunatar da sabarina cewa da igiyar auran shi akanta inta manta....... Hummmmmm dr kenan.. Wayar sabrina tayi qara ta daga cikin kara kamar zata fashe kunnan gwago da taji muryarta gwaggo ta tsohuwa mai ran karfe. Yakike lafiya lau yata kina lafiya lafiya lau gwagota sai kewarki da tacika mani zuciya Nima ina kewarki yata ina dan yawon duniyar mijinki hummmm gwago kenan yanan lafiya lau Yake to madalla injin dai yana kulaman dake eh gwago so sai ma yaya ke kula dani ta basar dan kusa da nawaz take dan Ma chrt yake baijin ta Sun jima da gwago sukayi sallama Sannan ta Kira Moohan yana dauka tace dan uwa rabin jiki moohan da yaji muryarta ba karamin farin ciki yajishi ciki bakin na rawa yake fadin sassbarina kece kina lafiya lafiyarki dai lau ko ba abinda ya sameki ya aikai tunda kikaje baki kirani BA sabarina kiyi hakuri kiyafeman abinda nai maki wallahi sonki ne da Kaunarki yajawo hakan Sabarina kinaji na kuwa inajin ka dan uwa to AI baka bani damar magana bane komai ya wuce AI kasan nima ina sonka sai dai kasan dalilin da yasa na kika kalmar so da ta ambata sai da dr nawaz ya dago kanshi yadubeta bai shirya ba ido daya ta kanne mashi sannan ta jaye wayar daga kunnanta tace da nawaz yaya moohan ne shima ido ya kanne mata ok ki gaishe Shi Dan uwa ina jinka ya kake lafiya lau nake sister sun jima suna waya sannan sukayi sallama tana duba wayarta tama murmushin jin dadin na kasancewar tayi waya da ahalinta Tofa sai najiku . Team sabarina Da team nawaz Da team dr and Feenar Yanzu wasan ya soma More comment more typing Ammyn kairat ce Golden girl [9/5, 13:15] Ammyn Khairat: 💉💉💉Dr MAHISHI MEERAH Nྂaྂ Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂrྂ PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *PAGE 31&32* __________________cikin jin dadi marar misaltuwa tace" yaya nawaz ga sim din'ka kacire nagode Allah yabar'zumunck.... Yau nayi farin ciki yaya nawaz dan Allah nawaz fadi yana kallon ta cikin ido wallahi ta baji amsa hakan nake so kikasance kulum saboda kyau kike idan kina cikin happiness thank u yaya Bakin ciki yama dr kululu aran shi idanun shi sun kasa Sunyi jajir saboda bai'san khaki's din da suke ba Dr nawaz to ni dai baby zan wuce sai wani time din idan nazo sanan nasamu cikarkiyar Amata kinji dan Allah kitaimaka mani kibar hawalar dani pleas to yaya insha Allahu to to karka manta ka cire sim dinka a'a na baki shi kulum zan turo maki credit sai kita waya gida. Wayyo Murna tama sabarina yawa dan har bata san irin godiyar da zataima shi ba bataki kulum ashe tana waya da meerah da Adda Dan bata samu damar hakan bane aman yanzu gashi dama tazo mata Har'cikin ranta yaya ta dauki nawaz Kuma koda batada aure bazata auri nawaz ba saboda wani dalili nata Dan ta tabbatar mashi da cewa taji dadin abinda yayi mata gashi kuma taga dr MAHISHI tsaye tun dazun shine dai bai'ganshi ba shiya dan qara cusa mashi bakin ciki Tayi hogging din dr nawaz tana fadin thank u yaya shikuma nawaz ji yayi kamar anda sashi a inda yake gawani shauki so daya kama shi, Hannun shi biyu yasa ya rungumo abarshi sun dan jima tayi saurin jaye jikinta daga nashi... Muje na takamaka a'a baby bar'shi ban so kina wahalar'man da kanki kai yaya na bawata wahala muje kawai suka jero taro shi har inda motar shi take ya shiga ta dan duko kanta taci motar tana mashi Allah yakiyaye hanya.. Ameen ya amsa mata yaja motar shi tana daga mashi hannu shikuma yayi kayataccan murmushi yahuro mata kiss ga hannun shi ta rufe fuska ta juya da m gudu, Ko bakomai yau taji dadi a rayuwarta rabin da muwarta duk yayaye Dan tasan ita ta kumsama dr ta dolle sai yaji ciwo da irin radadin da takeji. Tasan yana wajan da ta hango shi dan haka har wata canza tafiya take tana jefa wayarta sama tana cha6ewa tare da kissing wayar Zowa tayi zata wuce kamar bata san da shi a wajanba cikin zafin nama ya ya ruqota cikin tsoro da qara mashi haushi ta kwala qara wayyo yaya nawazzzzzzzzz Ya kifeta da mari ke shashashar inace baki da hankali ko hankalinki ya batane baki tsoron Allah ne sabariiina idanun shi kamar su fado qasa jan da sukayi ya bace Dan ita kanta bata taba ganin shi cikin irin wanan yanayin ba So sai ta tsorata da yanayin shi yan cikinta suka bada kuuuuuuuuuuuuuuu Yanunata da yatsa sabryyyyyyyyyy da auranki da aurena kike soyayya da wani dan iska can Kina haukane ko kanki ya kwance ne"? Sabarina ta bushe da dariya ta gyara tsayuwarta tace garassssss nake ba abinda ya kwance nidin dai ce sabarina sabitu meerah wadda kasani Muhammad mahishiiiiiiiiiiiii Taja Sunan shi m tare da murguda mashi baki tayi far"da idanun ba 'abinda mahish ke maimaitawa aran shi sai cikakken sunan shi yau da sabarina takira wanda tunda yake bata ta6a ce Muhammad mahish ba sai yau ko mahish sai an Shanya ruwa rana kafin ta fade shi. Ba wani Haukan da nake lafiya ta lau aure kuma a'a ka manta ne ni ina naga aure zan dai'yishi nan'gaba da masoyina dr ko ka manta ni din kanwarka ce ba matarka ba kuma haka ka fada mashi a matsayin shi na Abokinka yaga har kanwarka ya kyasa nima kuma inaso kabashi da mama yaya mahish dan ina son shi. Hakkin aure kuma da kafada ai ban San shiba yanzu sai nayi tukuna sai kafadaman hakkokin auran a matsayinka na wana kasan hausawa nafa cewa babban wa ubane Kaga sai kasanar dani hakkin miji akan matarsa da kuma Hakkin mata akan mijinta woowwww gaskiya nayi babbar Sa'ar zowa qasar mexice domin nayi babbar tsintuwar samun jarimin na miji dagani zai ruqe amanta idan ka bashi zai sani farin ciki ya kula dani hadamu da da muwata yadamu da cina ko shana gaskiya nayi Sa' a ko yaya ta daga mashi gira guda dr NAwazzz suna zazzafa ta dora Hannuwanta saitin heart dinta ya kaji sunan sai dadi ko . Taimashie up and down tayi gaba tunda tafara magana yaji kamar anda shashi a inda yake smoking ya kama shi sai da ta bace ma ganin shi sannan ya dawo hayacin shi yana kwala mata Kira m shedarshi har daukewa take koda ya isa tana kan kushin kafarta daya kan daya yaya nawaz ka isa lafiya gashi wayar hansfree take lafiya qalau baby na sauka sai tarin kewarki ashe haka kike zazzaface yanzu hakama tunaninki nake kamar na dawo ta bushe da dariya a a yaya ba sai ka dawo ba akwai gobe richaaaaaa dr mahish ya fadi hannunshi dafe da zuciyar shi dai tafowar feeena dauke icce crom ita da tse wayar tayi tayo wajan shin ya suma cikin kaduwa ta dauko ruwa Feenar ta jajja6eshi ta dora kan jikinta ruwan sabarina ta feesa mashi sai gashi yafarfado Tare da sauke ajiyar zuciya feena sai sannun taketa jero mashi tana sunsunarshi Da kissing din shi wani uban tsoki sabarina taja mtseeeeeeeeeee Tayi gaba dakin ta yabita da idol Yanzu wasan ya soma Team sabarina Team feeenar Team dr nawaz Team Mai gayya mai aiki dr Sai naji comment dinku Ammyn KHAIRAT ce Golden girle ba [9/5, 13:15] Ammyn Khairat: 💉💉💉Dr MAHISHI MEERAH Nྂaྂ Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂrྂ PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *ASSALAM_ALAIKUM FANS BARKA DA SALLAH DA FATAN KOWA YAYI SALLAH LFY ALLAHU YAMAIMAITA MANA* *PAGE, 32&33* __________da kallo yabita har'ta6ace ma ganin shin yana mamakin sauyin halinta"lokaci guda ko sannun da feena ke mashi ba ta ita yake ba"dear sannu ta shi muje muyi wanka qala bai"ce mata ba ya tashi sukayi d'akin shi kafin suyi wanka sai feena ta dauke hankalin shi suka fada wata duniyar So sai feena kejin dadin. Kasancewa da dr Dan ya iya soyayya da gamsar da macce yasa ta manta da duniyar da take sunyi wanka sun fito ita da kanta ta shirya shi tare daddad'an kalaman'ta na soyayya masu sanyaya zuciya tana fada mashi yanajin dadin yanda feena ke mashi tana faranta mashi sosai bata matsalar komai sai ta girki nanne matsalarta aman baya ga wannan feena bata da matsala gata yar soyayya, Sabarina na shiga daki ta fashe da kuka Allah yasani tana son dr fiye da rayuwarta kuma tana mugun kishi ganin shi da feeena na baqanta mata rai dan dai bata yadda zatayi dan feena yace yanzu acikin birnin zuciyar shi; Dr bata tata take hummm to miyasa kuma ya nuna kishin shi karara dan ya ganta da wani haka yanuna haryanzu yana sonta komai wata zuciya tace ke sabarina kima falka idan bacci kike dr ba sanki yake ba da yana sanki da bai wulaqanta ki ba bai fifita wata akanki ba yana kishin igiyar auran shine dake kanki Lallai dolle ki tashi tsaye ki qara zage damse ki kwatarw kanki yanci wajan tananne zaki gane matsayin Ki a wajan shin idan ba haka ba kece da wahala Hudubar da zuciyarta kemata kenan Tashi tayi ta watsa ruwa yayi dai dai da lokacin sallahar Azahar ya'yi tayi sallah tasa riga iya cinya sai dan pant Gashinta ta tufke shi gida biyu gashi da mugun tsawo sai shaying yake kwalin da lipes glass ta shafa gami da powoder tayi so sai ta kalli kanta ta madubi ta murmusa Dan tayi kyau ba kadan ba feshe jikinta tayi da turaruka kamshi sannan ta kunna Music na wayarta tabi da Air pic Waqar nan ce take saurare ta hausa dan waqar ta mata dadin dan bata jima da fitowa itama searching dinta tayi waqar brekar Mai taken Ashe da rai nake sanki Kitchen ta nufa electric ta jona taci gaba da da aikinta tana bin waqarta tana karkada kugu Dankali ne soya tare da farfesun yan ciki Tunda feena tayi bacci yake zaune abin duniya ya sha mashi kai Yarasa natsuwa da kwanciyar hankali Daddadan qamshi girki yaji ya cika mashi hanci dan ba wani qoshin kirki yayi ba take yaji wata sabuwar yunwa ta ziyarce shi Tashi yayi ya nufi d'akin ta kitchen dinta ya nufa dan nanne qamshi ke tashi tursu yaja birki ganin irin shigar dake jikinta komai abayyane gashi tana waqa mai dadi waqa mai dauke da tattausan lafiza masu dadi da tsuma zuciya Musamman ita a bakinta abin yafi dadi dan tamkar ita ta rerata gashi tana dan juya mazaunanta Cikin yar rigarta sai abin ya birge shi yayi tsaye yana kallonta kamar yau yafara ganinta Sai da ta kammal komai ta zuba a plat sannan ta juyo da niyar fita daga kitchen din ganin shi a tsaye ya zuba mata na mujiya ba qaramin mamaki tayi ba a man sai ta basar Tace la yaya ban san ka shigo ba sannu da zuwa baki ya saki yana kallonta shiba sabryy na daure mashi kai anya ba kwayoyinda take sha bane sukafara nuna mata haka Wuce shi tayi da pilat din din farfesu qamshi ya daki hancin shi ya hade miyau quuutt Ta aje parlour ta dawo ta dauki soyayyan dankalinta tare da milk dinta mai sanyi Bismll yaya tace da shi yabita har parlour ta zuba mashi ta bashi kamar yana jira ya yarida yasoma ci harda kwarewa ta zuba mashi ruwa a cop ta bashi yabata tausae Tasan shi sare game da da cin abinci bai wasa da cikin shi gashi ya tsanin abin waje Mintina qalilan ya share uban pilat din abinci shi kanshi sai yaji kunyar kanshi a qara maka tace da shi kai ya kada mata kamar qaramin yaro Nata t Fara ci batare da tasake ce dashi komai ba sunyi shuru kowa da abinda yake tunani cikin ranshi Shi yana tunanin ta inda zai billo mata . Itama tana tunanin ta yanda zata gasa mashi aya a a hannun shi dan daga shi har feena sai sun yabawa aya zakin ta [9/5, 13:15] Ammyn Khairat: 💉💉💉Dr MAHISHI MEERAH Nྂaྂ Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂrྂ PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *PAGE 33&34* ____________shuru sukayi daga baya dr yayi karfin halin yi mata magana Cikin tattausan lafazi sabry yanzu saboda Allah abinda kikayi kin kyauta wallahi aduk abinda kikaga ina maki nima bada san raina komai ke faruwa ina iya bakin kokarina a matsayinki na yar uwata kuma matata naganin na kyuatata maki inaga na baki hakkinki Aman sai Abun ya gagara Wallahi narasa mike damuna kuka yasa mata dan Allah sabry ki taimakeni ban san yazanyi ba narasa gane kai na gaba daya Ya matso wajan ta cikin kuka abin tausae ina bukatar taimakonki yar uwata dan Allah ki taimakeni mike da muna narasa mike da muna Ya bata tause so sai dan haka ta itama ta rungume Abinta ita kanta wani lokaci tana tunanin abinsu kamar bana kai sake bane iyasu dage da adua Ita kuka shi kuka sun rumgume junansu kamar zasu shige cikin juna Karshe salon ya sauye dan dr soyake ya mada sabry cikakkiyar mata ko yasamu damar rabata da dr nawaz ta haka kade ne zaiyi nasara akansu Cigaba yayi da wasa da ita ahankali yakebi da ita cikin saukin so da kauna da kalaman dada masu zaki Murzarta yake san ranshi itako tayi shuru tana sauraran shi kamar bazata biye mashi ba aman da shike itama buqace take sai tafara mai'da mashi da martani aduk da acikin tsoro take tanajin gabanta na faduwa ga jikinta na rawa aman kuma tana jin dadin wasan na shi Dr yayi nisan so sai acikin saukin sabarina gaba daya shima jikin rawa yake so sai yana cira babu abinda yake buka ila yaji shi cikin kogin sabarina Nishi kawai suke fitarwa yayinda numfashin su ke sauka da sauri Gaba dayan sun sun fita hayacinsu taimakon junan sukeyi ta hanyar cire kayan jikinsu Ba'abinda dr yafi do ajikin sabry irin breast dinta masu tsone mashi ido yatsanshi ya kai kan nononta yana shaha shi tare da murza shi karshe yakai harshenshi yana lasarshi hade da tsutsar shi ba abinda sabry keyi sai nishi mai hade da qarar dadi gabanta yayi sharkafa da ruwa Shi kanshi bai san iya adadin kawowar da yayi ba tun kafin ya shigeta gsky sabry daban ce a cikin mata Wajan mararta ya gangaro da harshen shi harya zuwa hq dinta dake feshin ruwa kamar korama yasaka dan karamin yatsan shi yana wasa da wajan sabry ta gantsaro tare da sakin qara dadi ya kai mata karo shi kanshi sai kurnani yake Da hannun shin yake ma kanshi hanya ya duka kanshi ya kai bakin shi kan yar qara mar hudarta jajir wajan yake a tsaftace ya zura harshanshi sabry ta fita hayacinta jira kawai take taji banana a gabanta daukar ta yayi yayi samar 3star da ita ya kama bananar shi ya jijjigata tare da m aduar saduwa ya saita ta ga kofar sabry jikin shi na rawa jira yake yaji shi cikin kogin sabry Kamar ance sabry bude idonki tayi karo da mummunan gani don dr ya juye ya komamata wata halita ta daban Kara ta saki daganan ta m somemashi Bata sake sanin inda kanta yake ba ganin haka hankalin shi ya tashi sabry sabry ina sabry bata jin shin Ruwa ya dauko bayan ya mai'da kayan shi ya shiga watsa mata su tajima sannan tai'ajiyar zuciya take abinda ta gani ya dawo mata kuka m ta fashe da shi dr ka mai'dani gida na gaji da zama anan aljannu ke akwai a gidannan kai kanka sun shafe a kafara komawa aljanin dr natsane ka wallahi ban sonka na tsane ka aljani kawai Tayi cikin bed room da gudu tana kuka yabita bakin ciki ya mata yawa ga tarin sha'awa ta taran mata Mafita daya ce Tasha kwayoyinta ta samu bacci haka ko tayi tasha sosai over dos Mintina kadan ta ta koma bacci Feena ce tsaye taci adonta tayi kyau ganinta ya hana dr bin sabry Zowa tayi tayi hogging din shi I miss u dear inata budar ka Ashe kanan wajan sister din mu mikayi mata ta gudu tana kuka don't worry Muje ko ya jata suka fita harzuwa dakin shi yace da ita ina zuwa rufeta yayi dakin sabry ya koma Hankalin shi duk yana wajanta baccin ya tarar tanayi ya zauna kusa da ita Yana shafa ta tare da tunanin maganar data gaya mashi ta tsane shi maganar ta daki zuciyar shi dolle ya kai sabrt india don duba kwakwalwarta Shi yasan sabry m din ba kanta daya ba da Lafiya take bazata taba cewa ta tsane shi ba dolle da akwai matsala Ammyn khairat Golden girl [9/5, 13:15] Ammyn Khairat: 💉💉💉Dr MAHISHI MEERAH Nྂaྂ Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂrྂ PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *PAGE 35&36* _____________ranshi ya mashi fari da albishiri din da boka ya bashi wannan wata qarin damace yasamu wadda zaiyi amfani da ita ya turama meera bakin ciki dan shi yayi aure bai sanar da ubanshiba ya bushe da dariya, "koda ya isa gida drect part din meera ya nufa cikin farin ciki yayi sallama meera na zaune yana karatun alkur'ani Koda meera yaga Ahmat cikin farin ciki kuma harda sallama yaimashi yasan ba Alkairi ya kawo shiba. Da yake cikin parlour ne su Adda Na zaune itada maryam da gwago Adda na shafama gwago magani akafa Sun ansa mashi sallamar su Adda suka gaishe shi harda gwago lafiya kawai yace dasu Sannan ya kai duban shi ga meera Akaramakulla wajanka nazo..... Sai da meera ya kai aya a karatun shi sannan ya rufe Qur'ani shi, Ya dube dan uwan shi maraba da Ahmat ya gida ya iyali da fatan kuma lafiya lafiya lau muke kuma lafiyarce tasani zowa inda kake Meera yace to masha Allahu ai haka ake so mike tafe da kai..... Abinda yake jira kenan Zowa nayi nace Ashe dan iskan yaron nan Aure yayi bai fada mana ba har iskancin shi ya kai haka wato yazama dan duniya mu iyayan shi babakin komai ya dauke mu shi ga wanda yayi ya canza wasu iyayen da sukafi mu kai wannan duniya tana bani tsoro Allah karabamu da. Haihuwar Dan banzai..... Sai sannan ya sheda da ya Kai karshen maganar shi, "subahanallahi Ahmat har yaushe moohan din yayi Aure ba muda labari jiya jiya nan muna tare da yaronnan Aman bai sanar dani ba Kai da kata meera ya daga mashi hannu ni dana Dan Kware ne irin Albarka wanda yasan darajata da kimata ko wuta nace ya fada sai ya fada Da d'anka nake mahishi ko bakada labarin Auran da ya kara to idan bakada labari ni inada shi ya kara Aure kuma yanatacin Amanar yar mutane yanzu haka ance hauka take ya dauketa yayi india da ita Wannan itace Amanar da sabina ta baka kuna shirin hallaka mata y'a saboda son zuciya irin taku ku dauki yarinyar kirki kuba Dan banza Kai Allah wadaran naka ya lalace So sai suka kadu da Bayanan shi kuma tabbas sunsan gaskiya Yafada dolle yanada labarin su Adda zatayi magana meera ya Daga mata hannun itako gwago hawaye take sharcewa Dan kuka shike jama uwarsa jiba MAHISHI bai zame mata d'a ba Allah ya shirya shi yasa ya gane gaskiya. Meera yayi murmushi mai ciwo yace oho in banda Abinka Ahmat yo aini nayi tunanin dan naka ya fada maka zai qara aure kamar yanda ya kirani ya sheda'man nasa masu albarka Shiyasa ma ban fada maka ba bautun sabarina kuma ina sane da ita ba Hauka take rashin lafiya ne kuma duk inda take Adua ta na jemata Allah komai yana faruwa ne tare da hukuncin Allah wannan itace kaddarata Allah ya bata lafiya ya kuma bata ikon canye wannan jarabta Maganar MAHISHI kuma komai yaza ya shafe ka idan na kirki yazama duk ya shafeka haka idan na banza Yazama duk sai an danganta shi da kai Saboda za ace dan dan uwarka wani ma D'anka zai ce to kaga da mahish da moohan duk daya suke a a a a ba daya bane ina ruwan biri da gada D'ana ba irin dan ka bane Ka Dai na hada doya da manja An dai cuci yarinya an hadata da dan banza ya tashi fuuuuu ya fita yana 6a6atu Meera ya bishi da kallo yana kada kai Allah ya shiryaka Dan uwa na Ameen YAya Yanzu menene Abinyi dan gaskiya Yaya Ahmt ya fada kuma kanada labarin Auran da yakara Banda labari aman cinda Ahamat yafada to haka ta faru Ba auran shi bane da muwata rashin lafiyar yar mutane najima jikina na bani yarinyar nan batada lafiya da akwai abinda ke damun ta shiyasa na dage da adua Maryam Kira mani shi to Abbah maryam ta danna kiran no din dr aman bata ta fiya tayi ya kau sau ukku nabar taki shiga Da yake hansfree tasa duk sunaji no din sabarina ta kira wadda ta kirasu da ita rannan ita ma dai bata Shiga ba Shuru sukayi daga bisani Adda tace to ko India za a bisu muga halinda suke ciki Meera yace india ko anje kinsan Inda zaki taro su Adua kawai zamu dage dayi Allah yabata lafiya sannan kucigaba da kiran no din su har kusamu gwago ko tan kawa batayi BA Abin yafi karfin tunaninta *Mexico* Bayan taci kukanta mai isarta ta tashi ta shiga wanka ta fito ta shirya ta fita zuwa gidan uncle dinta Ko da yaganta da yanayinta yasan ba lafiya ba Ashina da yake su har yanzu Ashina suke ce mata Lafiya feena ta m fashe da kuka baba ni dr zai ma haka ni dr zaice ma mutumci ni dr zaici Amanata baba duk irin son danake mashi yatashi a banza ashe aljanar girl din can matar sace yace man sister din shi ce Ashe duk cin Amanane daman Black people basu da Amana Kuka take wiwi kamar ranta zaifita ta cigaba da fadin to wallahi dani yake magana Dolle na ziyarci kauyan mu sai na Mai da rayuwar ta Abin tausai cinda ta shigo rayuwata Nida masoyina ta hananin Sakewa Ban mance daran farko ba saboda ita bai kwana gida ba Look Ashina yafada tare da murmushi Dan daman sun San komai daran dadewa hakan sai tafaru Kuma ba son dr suke b dan dai ita ke son Abinta suka barta da shi Kuma su a ka'idar su macce daya sukeyi ko mutuwa kayi maccen bata sake aure duk ko yarintarta haka shima na mijin idan matar shi ta mutu bai sake aure har Abada Dalilin kenan da suka bar Ashina aura dr sun san da yace zai kara aure dolle rugima ta biyo baya cinda su har hudu suke Sai gashi baa aje ko ina ba hakan ta faru Yanzu ni bazance komai ba Ashina kuma ai kinsan da hakan sai ta faru cinda ba kabilarki kika aura ba su sunada damar auran mace hudu Addinin su ya basu dama kuma baki isa ki hana shiba aman kuma bazan hanaki daukar mataki ba kije kiyi duk abinda kikaga zai fisheki Fuuuuu ta tashi Idonta rufe Dan tsabagen kishi ta shiga mota zuwa kauyen su To fa komai feena ke shirin aikatawa oho🤷🏻‍♀️ *India* Bayan sun huta anyi dukkan abinda ya kamata likitoci sunyi abinda ya kamata dr yasa hannu sukace dai goma na dare zasu fara checking dinta Dagana suka koma masaukin su da aka basu Sabry ta dubi dr yaya wai mike faruwa kakawo ni nan Sabry baki da lafiya misakike shan kwayoyi misa sbry gashi har sun maki illa a brain Dolle sai an maki aiki kina abu tamkar mahaukaciya Nidin yaya nike abu irin na mahaukata "? Yes Tun yaushe kika fara shan su ya tsareta da ido ita ma tasa idonta cikin nashi Tun randa ka daina kulani ka dai na so na to idan tunaninka da soyayyarka suka adabeni to ko bacci bana iyayi sai wata rana nayi tunanin na fara shan drug dan kauda tunani Sai Nafara kuma gaskiya naji dadin fara shan idan nasha su ina mantawa da kowa da komai ina samun kai na wata duniya ya daban Wannan shine dalili komai ya sameni kasani kai ne sila koda kwaya bata haukata ni ba kasani soyayyarka zata hauka tani har ma tazamo ajalina dr kaman illa kama zuciyata mugun tabo Ka cutar dani da ratuwata da zuciyata da gangar jikina gabaki daya ka nakkasa rayuwata da banzar soyayyarka ta yaudara ta karya Idan wannanne dalilin kawo ninan karma ka wahalar da kanka kayi asarar kudin ka dan bazan taba daina shan kwaya ba shanta yazama jikina shekara 7years kenan Ina amfani da ita kakoga rabani da ita sai Allah ba dai likitociba Kuyi malaiji da wannan banjin dadi Ammyn KHAIRAT [9/5, 13:15] Ammyn Khairat: 💉💉💉Dr MAHISHI MEERAH Nྂaྂ Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂrྂ PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *36&37* _____________bai bari ta ida Maganganunta ba ya jawota ya hade bakinshi da nata hot kiss yake mata ba kakkautawa Jikinshi harcira yake ta ko ina ya rukitata sai da yasa ta ta yarda dari bisa dari itadin tashi ce shinatane Soyayya zallah ya nuna mata sai da ta ladabtu tayi laushi sannan ya sassauta abinda yake mata Idanunshi sunyi jajir cikin sarkewar murya yace sabryyy misa kike tunanin haka misa kike tananin na daina sonki soyayyata a gareki tafi gaban kallar I love u kama yayi ki gane ki fahima da yanayi na da motsina duk duniya babu matar da nake so sama dake Sabryy ki daina kokwanto akan soyayyata sai dai kiman uzuri akan komai ni kaina ban son abinda ke damuna ba duk abinda nake maki bada san raina yake faruwa ba wani abun ma ban son na aikata shi kiyi haquri sabryy ina sonki kina matukar kaunarki kece maccen da na faraso tun ban san minene so ba kuma har Abada kaunar tanan mutu karaba Kiyi hakuri sabryy kiman uzuri ki yafeman kurakure na insha Allahu very soon komai zai canza insha Allahu My sabry I beg you please help me sabry Kuka ya fashe mata dashi shi kan shi yasan baya kyauwa sabry yana iya baki kokarin shi naganin yayaki zuciyar abin ya gagara yarasa dalilin haka Jikinta ne duk yayi sanyi ta tabbata dr gaskiya yake fada mata to mike damun su shine abin tambya Yaya MAHISHI ka dai na kuka komai ya wuce kaji Dan Allah kadena kuka rungume juna sukayi ki yafe man kinji zan canza na dawo kamar yanda kike so dan Allah ki yafe man na yafe maka yaya MAHISHI Allah shi yafe mana baki daya Yauwa nagode sabrry meera yafa suna dariya dan Allah kanwata ke daina shan kwaya kinji Dan Allah Insha Allahu zanyi kokarin ganin na daina Aman ta zameman jiki dolle sai ahankali ko zan dai na zaki daina kisama ranki hakan insha Allahu jawota yayi ya sake rungumeta yana gaya mata kalame masu dadi Kuma BA laifi taji dadin hakan kuma hankalinta ya kwanta Hannun shi yakai kan breast din wow sabryy ya sunno kanshi cikin wuyanta yana sunsunarta yana wasa Da hannuwanshi cikin breast dinta sabry wajannan akwai laushi tamkar auduga Ina son su so sai ko zan iya ganin su idol ta rufe yabata kunya sosai Kai yaya zaka iya ganinsu ai da kai da kaya duk mallakin wuyane karkaji komai eh duk abinda kaga dama dasu Allah ko ta daga mashi kai Thanku rigarta ya daga dayake batada bra sai suka bayyana jajir dasu tsaytsaye hannun shi ya kai yana waja da kan nono sosai take lumshe ido tana jin dadin abin bayyi qasa agwiwa ba ya kai bakin shi yana tsutsarsu a hankali cikin kwarewa ya nura sabrry nada karfin shaawa sosai Hannushi ya kai kasanta yajita ajike koda ya fara wasa dashi sai yaji ta. Kama feshin ruwa har wani kara kankameshi take hannunshi ya fito da shi ya zura cikin bakin shi ya tsotse itako cikin jin kunya tace dr cici tayi shuru gira ya daga mata yana wasa da lipes fadi komai karkiji komai Ni nakine mallakinki kina jindadin abinne naci faba ta lumshe ido tare da daga kanta murmushi yayi ya Kwantar da ita Yaja siket dinta sama yana Shafa cinyoyint da kissing din su itako sai jindadi take tana jan numfashi sosai yake wasa da hannunshi kasanta sai da tayi wata irin kara ta dadi tare da bulbulo wasu ruwa masu dume sannan yayi murmushi ya kalleta yace sannu duk sai kunya ta kamata Ruwan da zubo yasa bakinshi ya shanye su tare lashe wajan ita kanta mamaki dr ya bata ko kyama baiji toilet ya kaita sukayi wanka daganan suka fito suka shirya zuwa yawon bude idon dan an sanar masu da sai nan da Kwana biyu za a yimata aiki *more comments more typing* Ammyn khairat [9/5, 13:15] Ammyn Khairat: 💉💉💉Dr MAHISHI MEERAH Nྂaྂ Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂrྂ PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 Social gift GA yan Group dr MAHISHI *PAGE 37&38* ____________sun shirya cikin shirin su na masoya sunyi kyau sosai sai sihirtaccan qamshi suke fitarwa ruke da hannun juna haka suka fito daga cikin hospital din tashar jirgin kasa suka nufa domin zuwa yawon bude ido Jirgin da zashi *VANARASI* Suka hau Okkk vanarasi or kashi uff(banaras) is one of the seven holy cities in Indian it was the belo beloved city of Lord shiv or lemme say maheshwar and there's also where goddess ganges lives in or river ganges and there are several markets in there and lovely garden thought Vanarasi yana daya daga ciki babban birinin india guda bakwai sannan wajane wanda abin bautar mabiya adddini hindu yake gami da teku wato wajan da akwai ruwa sosai da jiragen ruwa kwalekwale sannan da lambuna game da kasuwa Hade da hotel's Vanarasi wajane na masoya normally wanda zakagani wajan masoya ne masuji da kansu suke zuwa wajan dan shaqatawa da akwai dadi zama wurin ga lambuna Game da ya'yan itatuwa na mare rayuwa duk wanda ke wajan harkar gabanshi yake mazane da matayen su kowa na bakin kokarin wajan nunama matar shi ko budurwar shi love Sosai sabry taji dadin zuwa wajan dan tatsinci kanta cikin farin ciki soyayya zalla dr yanunamata a wajan wadda ita kanta batasan ya iyataba Sukansu india wa tsayawa sukayi suna kallon su dan Soyayyar da yake mata abin kallo d koyice wani abun harkunyar shi takeji idan ya mata lallai muma hausawa bafa afimu iya love muna dai alkunya ne Sun shiga kwalekwale yayi yawo dasu cikin ruwa tare da daukar slfie haka ma cikin lambuna nan ma shun shaqata sun sha kayan fruit Daganan ya kaita mujami'a wajan abin bautar hindu wato Shiva dan ganin yanda suke gudanar da ibadarsu Bayan sun dawo suka yada zango a wani qaton lambu mai zagaye da fararan kujeru masoyane zaune suna hutawa saboda da akwai niima a wajan ga iska mai dadi na kadawa Duko kanshi yayi cikin kunnanta yaradama dariya tayi shikuma yayi kissing dinta ya qara gaba ya bartanan Wata ba india ce dake zaune kusa da kujerasu taima sabriy murmushi cikin harahen turanci suka gaisa inda matar ke cemata soyayyarsu ta birge su sabry taji dadin maganarta tace mata thank u Daga nan hira ta barke atsakanin su matar ta shedda mata sunanta Ayusha kuma itama tare da mijinta take yanzu haka kwana biyu ya rage masu su gama shaqatawarsu su koma 9ja sabry tace Kai haba a najeria kuke zaune ai ina aurene ya kaiki can Ayusha tayi dariya tace ei suna Abuja da zama aikine ya kai mijinta can aman asalinsu yan nanne sabry tace KO baki fadaba da anganki anga ba india Sun jima suna hira daga kuma sunyi exchange na number dan idan sun koma 9ja su runqa ziyarta juna Ayusha tanada da kirki sosai azaman da suka danyi sabry ta fahimci haka Dr ne ya dawo ya rufe idanun sabry ta baya dariya tayi yace da ita beby mutafi Sabry ta tashi ta nuna Ayusha ta gabatar da ita ga dr daga nan sukayi bankwana sai sun hadu anjima Wani waje My kyau ya nufa da su sai sai d suka shiga wajan sabry taga Ashe hotel ne Room din da suka kam direct suka nufa dakine mai dauke da Royal bed wandda yaji pink din bed short Coffee ne aka fara kawo masu suka sha kunsan india da coffee Sunci Abinci wanda shawarma ce sukaci da pizza Sai kayan Sanyi Toilet suka nufa atare sukayi wanka dukda tana danjin nauyin shi Bayan sun fito shida kanshi ya gogemata jikinta ya shafa mata mai da turaruka Sannan shima ya shafa daga su sai towul suka fada kan bed suka ja zane suka rufa bayan sun ya cire masu towul din jikin su Jawota yayi jikin shi jikinsu yahadu da juna gashi ba kaya kowa sai da yaji shoking a jikin musamman sbry da taji banana na dungunanrta Sai hankalinta ya qara tashi jikinta har rawa yake Ammyn khairta [9/5, 13:19] Ammyn Khairat: 💉💉💉Dr MAHISHI MEERAH Nྂaྂ Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂrྂ PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 Social gift GA yan Group dr MAHISHI *PAGE 39&40* _____________dr office din doctors ya nufa ya shaida masu kudurin shi na tafiya da sabry gida dan a nema mata maganin hausa a gani, Sukan su likitocin sunyi na'ama da hakan dan suma suyin tunanin ciwon ba na asibiti bane dan haka ba tare da bata lokaci ba suka rubuta mashi sallama da fatan alkairi 7:am na safe suka shirya dan tafiya airport haryanzu dai allurar bacci aka sake dan karamata dan kartatashi kafin su kai cikin motar hospital din aka sata tana kwance kamar matatta dr na rungume da ita Airport komai an gama jirginsu ya tashi zuwa lagos Cikin awa ukku suka shidda airport na lagos Yafito sabe da sabry akafadar shi kuma yayi dai dai da zowar dr nawaz da mota biyu shida wani saboda ya ya rugasu. Zowa kusan awarshi biyu da zowa daga Mexico Wajan su ya nufa aka buda mashi marfin mota baya yasata sannan suka gaisa ko ba a fada mashi ba yasan wanda suke tare da dr shine Alhji nurem Hankalin nawaz duk yana ga babyn shi haka drive yaja suka tafi wata shahararar unguwa suka nufa Wani gida hadadde duk unguwar babu irin shi wajan haduwa sunyi hon ka bude masu get suka shiga bayan sunyi parking Ya fito da ita haryanzu dai bacci take bata tatashi ba Alhj nurem yai masu iso harcikin gidan wani kayataccen parlour yai masu masuki . Komai yaji a wannan parlau mai kama da daular sarki Kan luntsuma luntsuma kushin din suka zauna ya aje sabry sannan shima ya zaune ya jawo sabry ya dora kanta bisa cinyarshi yana shafa sumar kanta duk tarame ta fayawo Dr nawaz duk kishi ya kama shi jiyake ina mashine take bisa cinyarshi sai kallonta yake yana kishin dr Wasu yan matane masu kama da juna zuqazuqa masu shegen kyau kamarsu guda ba wani babbanci hakama kayansu iri guda babu wani abunda ya babbanta su Sai kamshi suke na hadaddan turare Salam sukayi masu cikin muryasu mai shegen dadi hannuwansu dauke da abubuwan motsa baki sannnunku da zuwa ya hanya ya kuma maijiki Dr mahishi ya dago kanshi dajin wanan muryoyi masu dadi sai da gaban shi ya fadi dukansu su suka zubama ido suna kallonsu dr nawaz sai yaba kyansu da kamarsu yake maganar gaskiya sun birge su Yauwa dr ya fada tare da dauke kanshi da barin kallon su Komai sun zuba masu yayinda daya ta zubama dr ido Dr ya hadu sosai zuciyarta sai buwatake kuma take taji wani canji cikin ranta Fatanta Allah yasa marar lfy ba matar shi bace Wata hamshakiyar macce ta shigo itada Alhji nurem taci ado da kwalliya sosai take maka da yaran da suka shigo Suna ruge da hannun juna Hajiya Narim kenan mata ga Alhji nurem masoya na Asali da sukayi rayuwa mai ban mamaki da ban tause A cikin litafin *GAMO DA KATAR YAR MAKAFI* Wadanda suka karanta gamo da katar sunji yanda rayuwar su ta kasance Cikin girmamawa su dr suka gaishe da ita ta amsa masu fuska asake Suka zauna tace ya kamata kuci wani abuko oky thank u ruwa kawai suka sha ta kalli yaranta taimasu nuni da hannu suka tashi suka kwashe kayan da suka kawo masu suka maida masu dakin baki Sannan suka dawo suka zauna hajiya narim wadda yaranta kece mata Inna ba wai dan kauyanci bane ko wani yasa suke cema Inna a a dan tunawa da Inna wadda tataka rawar gani ga rayuwar narim A cikin gamo da katar Sister ya kamata kiyi wannan aiki kinji kinga ban jima dayin wani aikin ba cikin shagwaba tace Kai Inna dan Allah kima su wallahi Inna wahala nake duk lokacin da nayi wannan aikin To kina yarinyarki harkinsa wahala ni tun kafin na kai kamarki nake wannan aikin ke wahalar mi suka baki Yar uwarta tace wallahi niko kinga Inna wanan aikin naku har birgeni yake naso ace ninayo wannan gado nake koba komai kana samun lada mai tarin yawa cinda kana ceton rai aman da ance sister tayi ai sai bakin rai hummm siso kenan dan bakisan irin wahalar da mutum kesha ba idan ya gama aiki sai nayi sati ina ciwon jiki kuskure kadan zakayi kuma kaji ajikinka dan maryam ba mutuncine da ita Inna tace ai tana jinki duk abinda kike fada ifa hakane nayi shuru Human ni dai naso ace ninayi wannan gado Alhji Nurem yace qyalesu yar baba kara da bakiyi wannan gado na aljannuba Kara da kika biyu ni duk fadin lagos babu macce kamarki a fannin zane ko wanne irine babu kamarki dan yanzu duk kinfini iyawa kin kwace komai kin tuna baindiyennan cewa yayi ke yake so ki zana mashi wani kamfani nashi Eh hakane Dady kowa da irin baiwar da Allah yabashi to kin gani barta ita tabi gadon uwa ke kuma kinbi na uba Su dai su dr sun zama yan kallo yayinda kuma dr hirarsu tafara bashi haushi na sunki duba mashi sabry dinshi Alhji nurem yayi gyaran murya ya gabatar masu da iyalin shi gare su inda ya sheda masu yaran shi gasunan yan ukku ne biyu mata na miji guda bashinan yana wajan aiki Kama sheda masu Guda tayi gadon uwarta wajan bada magunguna guda kuma tabiyo shi Suka jinjina kai da fatan Alkairi Hajiya narim tace to shikenan bara ne mata aikin aman aikin bazai yoyuba cinda bacci take dolle sai sadda tatashi Yanzu ta kai wanne lokaci bata tashi ba dr yace gasky sai ta kai Asuba oky to ba zaiyuyu yauwo ai mata aikinba sai dai zuwa gobe sai kabarta anan har zuwa safe kuje masauki ku huta kuci abinci to mun gode Sister kai su masauki yes mam sister ta tashi dr nawaz na tsaye yana jiran dr yatashi aman yaki tashi Ahj nurem yace dr ya dai dr ya dago ya dube hjiy narima yace ba zaiyuyu muje masaukin da itaba idan na barta nan bazan taba samun natsuwa ba idan ban ganinta Yan biyu suka saki baki suna kallon shi hajiya narima tayi murmushi tace hakuri zakayi kabarta anan da akwai abinda zan mata kafin tatashi cikin sanyi jiki ya tashi ya barta yana tafiya yana wayewayenta Bayan ta Kaisu masauki ta dawo ita dai dr mahish ya mata sosai Dr MAHISHI wanka yayi ko takan Abinci bai biba Dr nawaz yayi yaci Abinci aman yace baici Hankalinshi naga sabry baida kwanciyar cin abinci rabonshi da Abinci tun vanarasi Wayarshi ya kunna bai jima da kunnata ba kiran meerah ya shigo wayarshi cikin rawarjiki ya daga tunkafin meera yayi magana dr kerero kuka Meerah yana jinshi baice da shi komai ba saida dr yayi kuka mai isarshi sannan yayi shuru tare da gaida meera ya amsa mashi cikin kulawa wanda rabon da Dr yaji hakan tun kafin Abubuwa su lalace mashi Su samu sabani da meera meera yace kuna inanne yanzu misa kuma kakashe wayarka misa baka shedaman halinda kuke ciki ba boye mani da kayi shine mafita Muhammad miyasa bazaka canza halinka ba ninasan lokacin da na haifi dana yaron kirki na haifa mai sona da kuma son duk abinda nake mai kuma gudun baccin raina wanda baya boye mani komai duk abinda yashafe shi yana sanar dani bashida abokin shawara da yawuce mahaifin shi Aman tun lokacin da naraba dana da gida da kaishi wata duniyar dan cigabn rayuwarshi sai aka canza mashi mai makon yaci gaba sai yaci baya nayi da nasani matuqa da da turaka can danayi da nannabarka kusa dani da abubuwa sunzo mani da sauki Aman komai Allah yashiryaka Allah yasa kagane Allah ya karkato da hankalinka wajanmu Yanzu ina diyata wanne hali take ciki yanzu Dr tun lokacin da meera yafara magana idanun shi ke tsiyayar da hawaye gaski meera ya fada mashi kuma bashida kamar meera shikanshi bai san Abinda ke da munshi ba ya daiga rayuwarshi ta canza lokaci guda Cikin kuka da mutuwar jiki dr m yace Abba ka yafe man ni kaina nasan na tabka babban kuskure kuma nasan harda hakkinka ke da wainiya dani tun lokacin da na bujere maka ban sake masun kwanciyar hankaliba dai dai da sakan guda tundaga lokacin nasan hakkinka ne ke da wainiya dani Aman Abbana kasani duk abinda nayi naji kawai ina yinshine wani abunma sai nayi shi nasan nayi shi na koma da nasani aman dan girman Allah Abba ka yafe mani duk Abinda nemaka dana fili dana sarari ko na samu sassauci Yasake fashewa da kuka meera ya share hawayan da suka zubo mashi dan sai yanzu yake nura da dr ba acikin kanshi yake komai BA da akwai shiga baga cikin lamarin BA komai Muhammad na yafe maka duniya da lahira Allah yayafemana baki daya kadage da Adua yanzu kuna ina yajin. Sabarina Jikinta sauki zamuce yanzu haka muna lagos gidan Alhji nurem matarsa zataimata ai to Allah yasa adace aman abar aikin sai gobe idan munzo ayi gaban mu sanan kuma naga wanne irin aikine take naga idan ba shirka cikin kan garin neman lafiya a sabawa Allah To insha Allah Abba daman sai gobe zaa fara aikin to Allah shikaimu insha Allahu koda goma keyi mun shigo to Abba Allah ya kawoku lafiya Abban na gode Allah yasaka da alkairi Allah yaqara maka lafiya da nisan kwana Ameen Sukayi sallama dr yayi ajiyar zuciya yaji zuciyar shi sakat kamar ancire mashi kayan nauyi yasamu natsuwa. Sosai yaji farin ciki ya mamaye mashi bakin cikin da da muwarshi Shima can meera ajiyar zuciya yayi ya shedama su adda halin da ake ciki da gwago harda moohan sun jinjina kai yace shu shirya gobe suyi asubanci Kuma yace da moohan ya fadama Ahmat ya shirya ayi tafiyar tare da shi da moohan ya sheda ma ubanshi dariya ya bushe da ita yace Allah shikaimu mujen miyo kallo Tunda asuba bayan sunyi salla suka nufu katsina airport hayar jirgi suka dauka jirginsu yadaga zuwa lagos *topa fans kubiyoni danjin wannan tonan sililin* More comments more typing Ammyn khairat 💉💉💉Dr MAHISHI MEERAH Nྂaྂ Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂrྂ PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 Social gift GA yan Group dr MAHISHI *PAGE 41* ___________8:am taimasu airport na lagos Moohan ya kira dr mahishe ya sheda mashi sun. Iso yanzu haka suna filin jirgi. Na lagas Cikin. Dauki dr suka shirya shida dr nawaz Alhj Nurem ya basu mota biyu da. Drive Mintina 30 suka isa airport yau dr. Cikin farin ciki ya isa ga mahaishin ya rungume shi. Harda hawayan shi shima. Meera cikin kulawa ya rungume dan shi yana tambayar lafiyarshi Adda sai murna take. Da shiryawar da da uba Ahmat. Sai harare. Harare yake wajan shi dr ya nufa yana gaishe shi tare da yi mashi barka da Zuma moohan shima ya gaishe shi rabonda suga juna harsun manta Gwagota inji dr itao gwago. Sai kauda kai take saboda alkunya ta dan farin Aman cikin ranta murna take da ganin danta musamman yau yanda ta ganshi yana farin ciki uwa kenan Sun shiga mota zuwa gidan alhj nurem ba jimawa suka isa hon sukayi aka bude masu murginenan get din Falon baki akai masu masauki mintina kadan yan biyu sukacika su da breakfast da kayan motsa baki Sai da suka dai daici sun karya sannan su Alhji nurem da iyalishi suka shigo suka gaisa a mutunce yan biyu suna Kwashe kayan abincin Duk da bawani mai yawa sukaci ba dan meera ruwa kawai ya iyasha Burun shi yaga yarshi shima dr abinda ke cikin ranshi kenan rabon shi da ita tunjiya Hajiya narim tace da yaranta kuje ku tafoda ita ina ai tabar fizge fizgen ko kin sha qamata wannan maganin eh Inna To kufuto da ita ba jimawa sai gasu ruke da ita kan kushin suka zaunar da ita dukansu ita suka zubama ido duk tarame taqara fari sai dan siririn hancinta da manya idanunta da suka qara fitowa Moohan jiyayi kamar yaje ya rungumeta dr kasa hakuri yayi sai da yaje wajan ta dafata yayi yana fadin sabry sannu Hajiya narim ta dube shi tace kyaleta dan bata cikin hayacinta yanzu bata masan inda kanta yake ba Saboda maganinda aka shaqamata Da ba ai mata shakeba da ba Mai iya ruketa wajannan To Alhmdull yanzu zamuyi abinda ya kawoku Tayi duba ga yarta sister daukoman darduma da turare yes mah Da sauri tanufi aiken Innarta Shinfida mata sallaya tayi sannan ta bata turaren ta fesa tare da bude alqur'ani mai girma salati ga Annabi tayi sannan ta cigaba da sauran dukkan aduoin ta sai tabudo suratul jinnu ta karanta Tana cikin karatun tafara hamma kowa yayi tsi ita kawai suke kallo Zuwa can tayi gyatsa mai karfi tare dayin sallama agaresu wata murya ce sukaji wadda ba tata ba Muryar na miji cikin sanyin shi yayi masu sallama suka amsa Baki muna maku barka da zuwa Muhammad meerah da kaida iyalanka da fatan kunzo lafiya Ahmat meera naji dadin zuwanka dan zuwan da kai ya dace Meera ya amsa da sunzo lafiya yana mai jinjina kai lallai jinnu gaskiya ne Da farko dai ni sunana Alhaji malam aikinmu shine taimakon aluma daga cikin irin baiwar da Allah yabamu Kuma cikin ikon Allah da nufin shi da yardarshi Ana dacewa Dafarko dai sabarina sihiri ne ke damunta tare kuma da turan miyagun Aljannu da aka turo mata haka shima dr yana tattare dana shi sihirin su duka biyun an masune dan hanasu zama lafiya aman insha Allahu komai yazo karshe za'a basu magani da Ayoyin Allah kuma jinnun zasu barta yauyau dinnan Sannan ka'idar aikinmu shine mai'dama kura aniyarta ma'ana dukkan wanda yai masu aikin to zai komamshi wanan shine ka'idarmu Ahamt cikin shi sai murdawa yake duk sanyin A'Cn dake wajan aman sai zufa yake jiyake kamar ya tashi ya gudu Sannan yanzu maryam zata qarayi maku karin bayani duk wanda yayi aikin zakujishi abakinta na barku lafiya Ajiyar zuciya suka sauke sai mamaki da Al'ajabi suke basu gama mamakin suba sukaji wata murya ta macce ta rangada masu sallama Ansa sallamar sukuyi to masha Allahu bakinmu sassannuku da zuwa Adda tace yauwa To sunana yar mero masha sugar Ke sister kawo man tiyar sugar yau ranar tonan sililice Yes mero Yar mero tatabe baki tace uwar kilbibi Sugar ta kawo mata mai yawan gaske sai shan abinta take harda rufe ido da tandar yatsa Sannan tace kuyi hakuyi idan na biyema zakinnan bani abinda ya kawo mu To sabarina insha Allahu sauki yazo ita da kanta zata fara nuna maku aya kafin ni nace wani abu wajan sabry ta nufa da garin magani ta shaqa mata zuwa can sabry tayi atishawa ta bude ido To zali tayi da Ahmat aiko tayo cikin shi tana shaqe shi tana fadin aljani aljani sai dukan shi take ta KO ina baji ba gani duk kokarinsu na kama ta suka kasa meera yace haba maryam ya haka naga tana dukan dan uwana miye mata Yar meero ta cika baki da sugar sai da ta shanye sannan ta bushe dadariya tace meera kenan ai dan uwanka ba mutumen kirki bane shiko yayi Abin duka kara taci ubanshi Sai tama shege jinajina sannan narabasu Ah moohan kayi hakuri kaji ubanka dan iskane qara a koya mashi hankali kafin kuji miya aikata Koma miyayi dan uwanane maryam ina neman Alfarma da ta kyaleshi karta illata shi to shikenan sister zaunar da ita yes mero sister ta zaunar da ita sunyi mamakin yanda ta kwace daga hannun Ahmat To kubar mamaki dan sister ba karfin ta bane tana tare da manya Ahmat yaji jiki ba kafan ba sai muzurrai yake Ahmat yanzu ka kyauta na kuntatama dan uwanka da cin Amanshi shi yana zaune da kai da zuciya daya da gaskiya da Aman aman kai burunka ganin bayan shi Samun Dan uwa irin meera a wannan lokacin sai antona Kayi makirci kayi sihirin dan gani duk ka to zarta dan uwanka aman Allah bai baka iko ba saboda shi meera ya ruke Allah shiyasa Allah ya isar mashi Kaga bacci gareshi shine a koma sihirinka ga dan shi mai tsananin son mahaifin shi dagani kyautata mashi kayi sihiri kasa ya bujera ubanshi lokacin da yake bukatarshk kayi nasara sa da ya kunyata ubanshi a bainar jama'a lallai kayi nasara Baka tsayanan ba ka shiga ka fita karaba tsakanin masoya biyu masu matukar kaunar junansu dasa tsana da kiyayya atsakanin su kaso ace basu auri juna ba Sai kuma Allah yanufa Duk da haka baka gyalesu ba katura masu jinnu dan hanasu rayuwar aure cikin jindadi ka cutar dasu Aman kasani da kai da bokanka duk sai kun karbi hukunci Dr matar da ka Aura bada sanin iyayenka shima ba laifinka bane duk baka cikin hayacinka kake komai sannan itama tama matar taka sihiri dan tarabaku Ita aniyarta zata koma mata Dr nawaz kanshi ya kulle shifa bai fahimci komai ba shin wacece matar dr din ba dai babyn shi shin daman matar dr ce shine bai fada mashi ba Yayinda Ahmat fitsari kemashi tsiyaya na kunyar duniya More comments more typing Ammyn khairat [9/5, 13:19] Ammyn Khairat: PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION 💉💉💉💉💉*Dr *MAHISHI MEERA* тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09 *UHMM!!! Wai miya sa sis feenat kuke mani hakane?sis aysha alto maza ki jawo mani sarauni da shalele, aunty hanne maza rike mani su ni zan fara*, *Tirkashi* *Rigi-rigi babban dahuwa, mai karya itacen yaro. In kaji tambari sai sarki, in kaji jiniya sai gwamna. Biki na farar kaza, balbela ba gaiya ba.* Ina kuke? Masoyan *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION.* Kungiyar da Ta tara kwararrun marubuta, masu aiki da basira da hazaƙa.marubuta ne wadan da suka san kan alkalami, yayinda suka karanci matsalalon da duniyarmu ta yanzu ke ciki, basu tsaya a nanba, saida suka zaƙulo maganin matsalalon. kai baki bazai iya baku labari ba, sai dai ku kasance tare da mu, bayan kun antaya shafin mu na Facebook .👇🏾 FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ *Proficient writers association* *Uhmm lallai!!!, ummu najma ki dena rawan kai,ke nuseey, ina ki ke,wallahi kija da baya, ammiyn khairat, sis khadeeja haydar ku kamo mani su, tirkashi!!! Ashe yaya indabo da yayah sadiq suna neman riga na, bari ku gani*, 🤭Ap. Na manta ban fada muku ba masoya. Wannan kungiyar mai haɗin kai, da zaman lafiya, Uwa Uba soyayyar gaskiya da amana, sun shirya tsaf domin kawo muku Audio ɗin littaffan kunyigiyar gaba ɗaya. Bisa Youtube channe namu.👇🏾 https://m.youtube.com/channel/UCa6VZD_0ZlXycCLTT1i-ygQ *Proficient writers association* *RUkayya ikra ya naga kina ta ɗaga hannu ne!?bari kawai!! sia shamsiyya da sa'a datu naga suna gyan gyaɗi, shine zan taɓasu karda abarsu abaya,* *Muna maraba da ku masoyan duk ku antayo, domin, muna alfahari daku😍 ta kuce ta muce,* ~Mu kafta~🤾🏻‍♀️ SOCIAL GIFT TO👇🏻 *RUKAYYA MY BLOOD* And *SARAUNIYA BEELAT* A'A INDABO *SADEEK* Umman NAJMA *sis AISHA ALOTO* Sis FEENAE *sis Shalele* Nuseer And *young novelis* Pagen na kune Ammyn khairat nayiku *over* Masoyana fans. Dina yan olly commented group *ina Alfahari daku sosai* Group dr mahishi *ina yanku irin sosai dinnan* *PAGE 43* ________________direct Hospital din kudi suka nufa da shi ba bata time. Emajancy aka. Kar6e shi cikin gaggawa. Ayi. Mashi duk abinda ya. Dace. Sosai yasamu. Raunuka ajiki kwankwason shi ya kare da hannu guda da kafa. Gashi. Kanshi yayi muguwar buguwa dolle. Ka tausaya mashi idan ka ganshi dan yana cikin wani hali kwatakwata bai son inda kanshi yake ba Hankalin meera yayi mugun tashi sosai ya tausayaw halin da dan uwanshi yake ciki rayuwa kenan idan zaka gidan raman mugunta ginashi sannu sannu Yanzu wa gari ya waya Bayan tson wani time Doctors suka fito suka rubuta magunguna da sauran abubuwan bukata an samashi drip da Allurar bacci Moohan duk ya fita hayacin shi, Sune basu samu kansu ba sai wajan Azahar sannan duk anyi clearly din komai sukayi sallah Alhj nurem ya koma gida ya kawo masu lunch Meera sai godiya yake ga nurem dan kuwa yaga kirkin nurem ba kadan ba Bayan sallah isha'i meera ya umarce su da su koma gida su huta subar shi da dan uwanshi Haka ko akayi daman Dr hankalinshi naga rabin ranshi daurewa kade yake ama duk wani motsi da zashiyi da tunaninta manne a zuciyarshi KO da suka isa gida masaukin su suka nufa Dr ya shiga wanka bayan ya fito dr nawaz yashiga karshe moohan shima yashiga An cikasu da kayan abinci wanda mai'aikin gidan ta kawo masu sun zuba sunaci dr kuma rabi hankalishi naga sanyin idaniyarshi Karshe ture pilat din abincin yayi ya tashi dan ba zai iya hakurin rashin ta ba Cikin gidan ya nufa parlour gidan inda suka zauna dazun Sallama yayi bai jira isoba ya shiga suna zaune su ukku suyin wanka ko waccen su naji da kanta wajan kyau hira suke wadda bakajin me suke cewa sai dai murmushin su sallamarshi ce tasasu dago kansu zuwa duban shi Masha Allahu Alhmdull sabry dita ta samu lafiya baya ganin kowa sai ita domin ita tafi cika mashi ido yayinda kowa da abinda ke ranshi cikin yan matan wajansu ya nufo sabry na ganin shi tatashi tsaye bai damu da kowa ba dan baima ganin kowan idan ba ita ba rungumeta yayi tare da sauke ajiyar zuciya wanda duk wanda ke wajan yaji hakan itama ta sauke tata ajiyar zuciyar najin masoyinta jikinta Ya jima rungume da ita wanda ita kunya mutanan dake wajan ya hanata mai da mashi martani sai fikifiki da ido take kunya duk ta cikamata zuciya Dan sakinta yayi yayi tsaye ya zuba mata ido tsawon wani lokaci sannan ya sake fizgota jikinshi da karfi yaimata wata irin runguma ya dannata jikinshi harsaida kakkasan jikinta sukayi kara tace washhhhhh da karfi sannan ya sassauta rungumar da yayi mata Ya fara magana sorry sabry nakasa control din kai'na ne sannu sabry na gode Ma Allah da yabaki lafiya da nara'saki gaskiya da rayuwata ta zo karshe yini daya kacal baki tare dani jinayi tamkar na shekara dubane ba tare dake ba kece mahadin rayuwa kece muradin zuciya ta ina sonki sabry ina mahaukacin sonki zan iya mutuwa damin ki zan iya kisa domin duk wanda ke cikin parlour yaji kalaman dake fitowa daga bakin dr sabry nafa haukace na zauce a soyayyarki banji ban gani kowa idan ina tare dake ita dai sabry jikinta yayi sanyi da kalaman shi ga kuma kunay da ta cika mata ido ta mutane dake wajan jitayi jikinta na rawa aranta tana fadin lallai ka zauce cinda bakaga kowa ba Jin jikinta na rawa yadan saketa zatayi magana ya hade bakinshi da nata sai kada mashi kai take tana fadin ummum ummum aman ina bai'son ma mitake nufiba Salatin da Adda ta rabka da karfi shine yasashi dawowa daga duniyar da yatafi Yasaki sabry ita kuma ta koma bayanshi ta buya kowa ya masu zuru da ido gwago sai banka mashi harara take Ga Innarsu yan ukku da alhj nurem gami da wani saurayi a tsaye gefen shi kuma GA yan biyu Sai da ya gama bin kowa da ido sannan ya tseda idonshi kan su moohan da nawaz da suka shigo ganin anyi cirociro suma suka ja barki Sosa keyarshi ya farayi ga sabry da taboye bayanshi dan tsabagen kunya tarasa mima zatayi kawai sai tasa hannuta tana mintsilin shi yanajinta daurwa kawai yayi dan yasan mitake nufi da hakan jin ya kyaleta yasa tasake yimashi wani mintslin mai zafi aiko hannu yasa ba tare da ya juya ba ya jawota zuwa gabanshi jikinta yaita rawa tayi tunanin wani abun zai sake yimat Ganin Adda ta kafeshi da ido yasashi fadin to to too Adda ai ai kin kin gani ba laifina bane itacefa ta fara mintsina shi ne shine fa narama ya maida kanshi ga yan ukku dan ba haka akayi ba Guda tace haka akayi dayar kuma zuba mashi ido tayi tare da sauke ajiyar zuciya wallahi Adda ba haka akayi ba cewar sabry ta kwace rukun da yayi mata ta koma inda adda ke tsaye nasani sabarina Rabu dashi duk gabanmu akayi komai wato shi marar kunya a kuri sarkin aure Kai adda to daga ciki mike na rashin kunya ba matata bace iyye gwago tace ingo nan nace tayi mashi dakuwa Alhj nurem yace zonan dr rabu dasu ni banga abinda kayi mumunyi fiye da wannan Inda zakaji labarin soyayyata da kace kai karamin hauka kayi kaga wannan yayi nuni da narim yace hummm Tsaya nadan gutsura maka soyayyarmu da ita tuntana jinjira kamar dai kai bayan wani lokaci ko wata batayi da haihuwa ba nawaye gari babu ita ba labarinta ta bata irin tashin hankalin da na shiga Allah kade yasanshi sanadiya son da nake mata nazama babban mai zane da babu kamarshi afadin'najeriya Tun ranar da ta bata nafara drowning dinta a fefa bayan duk wasu watanni sai na zanata duk shekara nake mata birthday A ta kaice nine ban sake ganinta ba sai bayan shekaru ashirin bayan nasha duguwar jinya wadda rashin ganinta ya haifar kuma duk shekarun da muka dauka musan junanmu a mafalki zakaji abin kamar almara Ranar da muka hadu kowa ya shedi juna danni har suma nayi na murnanr ganinta kai labarina soyayyarmu da akwai abubuwan alajabi acikin shi sosai Shiyasa har gobe banda kamarta idan nace na tsaya baka labarin zamuyi sati ban garemaka shiba Aman na rubuta labarin a rubuce yake dan dolle na rubutashi na aje Wanda ne mashi suna da *gamo da katar yar makahi* Idan kanasan labarinmu duk aci zaka samu Yar makafi kuma Dr ya katse shi yace eh ai bayan ta bace mani sai ta koma hannun makafi kaganta nan har bara tayi Tabdi adda tace kai gsky d akwai abubuwan alajabi sosai ma Daga nan sukacigaba da hirarsu sai zuwa goma na dare suka tashi dan komawa masaukin su dr yace sabry dan Allah ko na samu lipton ki kawo mani to bazaka samu sabry ita zaka tambya ga yan gida anya dr kafita ido na Adda wai miyasa kike hakane kinsan iya shekarun da muka dauka ba mutare shekaru kuma ba tarekake da itaba za irin yaro kai adda Jeka abika zata kawo maka inji dan matashin saurayin dake tsaye ya fada yana mai kallon mahaifinshi suka dagama juna gira yauwa my friend Adda ta jinjina kai rayuwar gidan abin birgewa ce sun ginatacikin jindadi da soyayyar juna sun maida yaransu abokansu wannan tabia tayi kajawo danka ajinka ta hakane soyayya da shakuwa zata shiga tsakaninku Ida matsala ta same shi kune farkon sani dan ku zaifara shedamawa Sabin yanzu sai kaki jawo danka aji koda wani hali yake ciki yana shakkar fada maka saboda ba shakuwa a tsakani Hane son inji alhj nurse sukuma dr sukayi gaba yana fadin to a koman shi yanzu Gwago tace wato su yaran zamani basu jin kunya aka bushe da dariya Shuru shuru dr yakasa zaune yakasa tsaye sabry bata kawo mashi runwan zafi ba dr nawaz sai kallon shi yake yanda ya zauce bakin shi ciki da magana jira yake su kebe ya wulakance shi Yayin da moohan ke kwance yana tunanin mahaifin shi gefe guda kuma zuciyar shi na hasko mashi Asmau Yayi nisa cikin tunani Sabry ce ta shigo da siririyar sallamarta Aiko dr yayi kanta ya amshi dan turon da taro lipton din ya aje gefe yayo kanta ita kuma ta soma ja da baya har ta dangane da bangon dakin yayi mata runfa zuka zurama juna ido Bakinshi ya hade da nata itama bata lokaci tai mashi kyakyawar runguma aiko yaji dadin haka Sai tsutsar bakin juna suke sun manta da komai hankali su ya fara barin jikinsu nishin su ya fara tashi sama sama wanda yasa moohan dawowa daga duniyar tunanin da ya tafi gani abinda ke wakana yasashi saisadawa yafice daga dakin gabanshi na faduwa yanaji ina mashine dr nawaz kuma ya fada toilet yana fadi cikin ranshi dr bashida kunya Gani qafafunta sun fara gajiyawa kamar bazasu dauketa ba yasata cire bakinta daga nashi shawaarta ta taso sai taji ta fara zuba Ta juya zata fata ya jawota ta baya ya rungume cikin wata irin murya yace haba my kankanaty ina zaki ya dora wuyanshi kan kafadarshi yana shinshinar wuyanta Tare da zura ham burns hi cikin rigarta anyi SAA kuma batada bara yaji laushin nonuwanta tamkar flawer jin hannushi kan breast dinta sai da taji wani abu ya tsarto mata ta kasanta ta maza taja kafafunta ta hadesu waje guda tare da jan goran numfashi shima nufashin yaja ya aje yace my flawaty kallon shi tayi ta cinno baki tace fulawa kuma ya daga mata gira tare da kara ya mutsa nonuwanta ya murza kan nonuwan sai da ta saki yar kara dadi ya rumtse idon shi domin yanajin dadin yanayi Cikin sarkewar murya yace yes taushe kamar fulawa yasake matsa nono nan ta fahimci miyake nufi Duk ya rukitata da salonshi fuskarta ya koma shafawa ganin tana kallonshi yace my Appelty ta zaro ido apple kuma ya lumshe mata ido ya budesu yana mai wasa da lipes dinta da yatsun hannunshi yes kinada kyau kamar Apple ta sake biki shi kuma ya hade bakinta da nashi Sai jan lipes dinta yake tamkar ya samu sweety ba abinda take sai nishin dadi karshe ta gagara tsayuwa ta durkushe kasa ya bita ya zauna ya jawota jikin shi soryy my kankanaty na fada makifa an zauce na haukace akanki yana maga yayinda yake tura hannunwanshi cikin pant dinta saurin ruke hannun shi tayi ya dago ya dubeta idanunshi duk sun canza sorry my kankanaty ya tura hannunshi cikin wandonta jinta jike ya kara tada mashi hankali Sosai yake wasa da yatsunshi cikin pant dinta babu abinda suke sai nishi ruwa kawai take mashi ambaya ga hannu domin Ji take tamkar ta suke dan dadi musamman da taji babanar shi na dungunita Kedin wallahi my kankanty ce domin akwaiki da ruwa kamar korama dr ke sabbatu time din m da yake kawowa a tare suyi realizing Suka sun jima ahaka Sannan suka dawo hayacin su Duk kunya ta kama sabry da gudu ta mike ta fita sai ta kai gab da zata shiga parlour ta dai dai ta natsuwarta Dr murmushi ya bita KO ba komai ya samu natsuwa kuma itama ta samu ya binciki sabry sosai lokacinda batada lafiya ya gano irin mutannan ce masu karfin shaawa wadanda idan sosamune anfiso koda yaushe mijinsu na tare dasu gudun samun matsala sai kuma gashi ita sabry ko wasa yayi da ita tana samun natsuwa shiyasa ya kuduri aniyar yi mata haka dan sata farin ciki Tashi yayi ya cire kayanshi ya dora towul din wanka ya nufi toleit ya tura yajishi rufe sai yaji anbude toilet dr nawaz ya fito yana banka Ma dr harara har ga Allah dr ya manta da want m nawaz duk said yaji bai kyauta ba kunya duk ta kamashi nawaz ya rabashi ya wuce shi kuma dr ya shiga Ammyn khairat [9/5, 13:19] Ammyn Khairat: 💉💉💉Dr MAHISHI MEERAH Nྂaྂ Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂrྂ PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 Social gift 👇🏻 *Anty BABY* *HAFSAT GARKUWA* *SAFNA ALIYU JWB* *NAZIFI YARIMA* *BABANA NA KaINA* *Muhammad kharim* *PAGE 43* _____________tsayawa tayi ta saita numfashinta dake fita sama sama tare da sakin murmushi na tuno abinda ya faru tsakanin su ta lumshe ido tare da lasar lipes dinta Saida ta tabbatar ta samu natsuwa sannan ta shiga cikin parlau tana sanda ba kowa sad sad ta wuce dakin su taji muryar adda sannunki uwar iyayi jiya jiya daga tashinki har kinfara likema miji anya sabarina wato ya koya maki irin tashi rashin kunyarko bakujin kunyar kowa kuga diyan zamani Im adda but ni rufe man baki marar kunya daman tsayawa nayi naga dawowarki ko can zaki kwana Adda tayi gaba tabarta nan Saida taga adda tatafi sannan itama tayi dakinsu itada su sister take kwana Tura dakin tayi tare da kunya light din dakin kowa na kwance kan bed din shi dakin ya hadu sosai Kashe light din tayi ta nufi toilet ta tsaftace jikinta sannan ta fito Kaya ta soya ta fada kan bed ta rufe idanu tana mai jindadin kasan cewarta da carrot dinta Hummmmm ya m dai yi jolly da romeo sisto ta fada la siso Ashe idanki biyu idona biyu Ai nayi tunanin baki dawowa hummmm kema haka zaki fada ashe adda bata kwanta ba tanan tana jiran dawowata Hhhhhhh Adda tana birgeni sosai hummmm Akwaitafa da sa ido banga laifinta ba ai itace dai dai daku Amanfa kuna birgeni soyayyarku tayi sai naji nima ina shaawar soyayya tap to kina nufin baki taba soyayya ba'?gaskiya bantaba ba haryanzu ban ba kowa dama ba coz banga wanda yaiman ba aman ranar da kukazo nayi kamu sosai inason dr aiko zumur sabry tatashi zaune tare da zare ido kina son dr ta tafada tana dafe kirji Yes wallahi sosai nake son shi da wani abune ko yanda matsala shima kuma ga alama na mashi duba da irin kallon da ya keman ai ba sabarina ba ko sister da tayi likimo tana jinsu saida gabanta ya fadi wato ita da sister ta suna son Abu guda Hawaye sharrrr suka zuboma sabry da yake ba haske babu mai ganin halinda take ciki Dan Allah ki taimaka kisa hannu akan lamarin ko na samu shiga KO nima ya mani irin soyayyar da ake maki ina son shi sosai Gaban sabry sai faduwa yake duk lokacin da taji tace tana son shi sai taji kamar ta caka mata mashi Da fatan kin fahimce ni da kyal sabry tace ban fahimce kiba KO yanda matane wai yanne dr kike nufi yanada mata mana gani ke bafa naki nake nufiba ni ina ni ina shiga tsakanin wannan soyayya da aka ginata tun yarinta abokinnan nashi nake nufi Wai Abayyane ta sauke nannauyan ajiyar zuciya shaf ita ta manta da wani dr nawaz can Wai sisto da shikike nufi wallahi kin tada man hankali harda yan hawaye na ni namanta da dr ta nawaz ai indai shine baida mata baida budurwa kuma kun dace da juna To wato harda kuka wallahi to ba dr kin ba nawaz nake nufi itama can m sister ajiyar zuciya ta sauke taji dadin da dr Itafa tana dr mahish aman taga zazzafar soyayyar da yake ma matar shi To shikenan sisto insha Allahu dr nawaz zai soki ai bakida makusa shine ma yayi babban dace Hhhhhhh sukayi dariya ahaka dai suna hira har bacci ya dauke su Bayan dr ya fito wanka ya sauya kaya dr nawaz ya zuba mashi na mujiya saida ya kamlla komai sannan ya nufo shi abokina wannan irin kallo haka fa Cikakken dan iska nake Allah nake kallo wallahi ka bani mamaki kuma ka cutar da zuciyata ashe baby matarka ce kaqi sanar dani kabarni na fada tarko da ba wanda zai fitar dani sai Allah na kamu da soyayyarta sosai kuma duk kai ne sila ka cutar da zuciyata kasa inata aikata haram hira da matar wani Dukda dai banda laifi duk laifin kane To Abokina im very sorry duk bayani da zanmaka a yanzu karigada kasan komai lokacin dana aure sabry Sam ban mata kallon mata saboda bani cikin kaina shiyasa ban damu da abinda kuke ba abinda kade nakejin ciwon shi inna tuna da igiyar aurena akanta kuke hira to sai naji baccin rai A man dai kayi hakuri dan Allah bakomai abokina ka dai cutar da zuciya ta Karka damu cikin yan matan gidannan na maka kamu kuma itama naga kamar ta kamu da sonka Hummmm dan Allah wacece daga cikinsu to sunansu dai ke ban saniba kuma suna kama da juna sosai Nima dai akwai wadda naga taman daga ciki Allah yasa itace kake nufi ai kaima naga mai fiton Aljannunnan kamar tana sonka Hhhhhh kai ni yanzu mizanyi da macce sabry ta isheni sai dai moohan ko bro moohan yayi dariya haka suma suka cigaba da hirarsu har bacci ya dauke su Da safe bayan sun karya gaba dayansu hospital suka nufa ba laifi kawu Ahmat jiki yayi dama karya ce dai kawai Meera ya nemi alfarma sallama qara sukoma gida dashi kuma an basu sallama dan haka zasuje su shirya subi jirgin karfe biyu na rana Ammyn khairat [9/5, 13:19] Ammyn Khairat: 💉💉💉💉*Dr *MAHISHI MEERAH* 💉💉💉💉 *NA* *⒜⒨⒨⒴⒩ ⒦⒣⒜⒤⒭⒜⒯* ꁅꂦ꒒ꀸꍟꈤ ꁅꀤꋪ꒒ *ᖘꋪꂦꎇꀤꉓꀤꍟꈤ꓄ ꅏꋪꀤ꓄ꍟꋪꌗ ꍏꌗꌗꂦꉓꀤꍏ꓄ꀤꂦꈤ* *page 46* _______________ garin salihawa a cike yake da baki ta ko ina sun hallara kowa cikin murna yake da farin ciki na bude wannan hospital da ayi bayan sallar jumaa Meera family sai aikin Abinci suke kala kala da soye soyen nama wanda zaa rabama mutane Bayan sallar jumaa kamar yanda aka fadama mutane haka ta kasance sun taru dandazo guda Sai abinci da nasha ake kawowa sai da kowa ya koshi sannan akafara gudanar da abinda ya tarasu meera yayi jawabi sosai aluma sunyi murna kware da san barka da Allah SA alkairi Daganan suka nufi cikin hospital kowa santin asibitin Coz ba karamin haduwa yayi ba kuma aka fara aiki mararssa lpy aka fara duba basu da basu magunguna kyauta Wajan laasar sai ga dr nawaz yazo sosai dr yayi murna da zuwanshi Suka kama aiki a yare bayan yaci abinci ya huta Can kuma cikin gida part din da aka fitar ma su dr an gyarashi sosai ansa masu komai na more rayuwa sabry yar gata sat hudu aka zuba mata meera ya mata kayan daki haka sabitu babanta shima ya zuba mata nashi dangin mamanta suma sun mata dr ya mata part din su ya hadu sosai sai wanda ya gani Bayan isha'i a gajiye su dr suke sunyi wanka sunci abinci suna hira shida dr nawaz yana fada mashi daga nan ta lagos zaibi su gaisa da saudat wato sisto daganan ya wuce Mexico Dr yace kai ni gaskiya nida Mexico sai naje honymoon miyasa aikinka fa da matarka hummm abokina kenan aikina na dawo gida dayin shi dan haka idan zaka tafi zan rubuta takardar aje aiki ka Kai masu danni nagama kasata zanma aiki Wannan gaskiya ne abokina kishin kai yanada dadi sosai nima wannan tunanin kulum nake kuma. Insha Allahu kafin bikina nima zan aje aiki acan yaka mata muna kishin kanmu da kasarmu Saboda su bazasu taba zowa nan suyi mana aiki ba saboda kishin kansu da kasarsu da suke To yanzu ita feenar fa to ita inanan ina tunani akanta Kai abokina kasan feena na sonka dan Allah karka rabu da ita hakane tana sona aman abinda taima sabry ne na kasa mantawa kuma ahalin yanzu ban ganin kowa sai sabry KO can banda raayin mata biyu aman cinda feena tashigo rayuwa ta kaddara tace babu yanda zanyi insha Allahu zanyi tunani akanta idan da yuyuwar zama da ita to dan gaskiya sai tayi hakuri saboda bazan hada soyayyar sabry da kowa ba in kuma naga da kwaruwa dolle na sawake mata gudun fadawa fushin Allah Gaskiya ne abokina Allah ya zaba abinda yafi zama alkairi Suna cikin hira moohan ya shigo bayan sun gaisa ya dubi dr yaya dr ango kasha kamshi Kai haba ba wani kamshi da nasha haryanzu tunda muka zo adda tayi mani kanekane da mata hahaha suka bushe da dariya To yau dai adda nace ta kai'maka matarka hardakinka kai dan Allahu yanzuma ita ta aikoni kiranka Gashi kuma naga angon bai shirya ba haba wanne shiri idan naje can na shirya ya tashi zumur abokina to asuba ta gari ni nashige Yau ga dan iska baka bari murakaka ah aha wallahi kuyi zaman ku na hakura da rakiyar dariya sukayi shikuma ya fita har jikinshi ke tsuma Part dinshi ya nufa da sallama yashiga kayataccen parlour wani sanyi da kamshine suyi mashi wlcm Adda na zaune kusa da sabry sabry taci kwalliya sanye da wata riga mai kamar alkiba baka ganin kanta saboda hullar rigar ta zube ta rufe fuskarta Sai kallonta yake har yana shirin tuntube da kafar Adda kai marar ta ido karka karya man kafa Sorry Adda hankalinane baya wajena ai nasani Zaunanan ta nuna mashi inda zai zauna yasamu waje ya zauna nasiha Adda tasake yimasu a karo na boyu kuma ta Isar da sakon meera dana gwago meera ya bashi motar hawa Sai godiya suke daganan Adda tayi masu sallama ta tafi koda ganin adda ta fita ya matso wajanta yayi mata wata wawura runguma tare da sauke ajiyar zuciya my kankanaty Adda ta shiga hakkinmu sosai tsawon sati guda ta hanamu jin dumin juna kinji yanda nakeji kuwa Ita ko. Sai qara narke mashi take ajiki tana shagwaba to to adda ba gyaran jiki tayi mani ba To ni miyasa bata gyarani ba to Kai ba na miji bane To naji kinga duk kin fara rukitani ta muyi sallah oky suka doro arwalla suka gabatar da salla bayan sun gama sukayi aduoin zama lafya da zuriya dayyaba da kwanciyar hankali Tundaga kan salayar ya fara aika mata da sakonnin shi was and a m suka jima bashi shiga ba kissing dinta yake sosai da ya mutsata sai nishi da gurnani suke sai kace wasu zakuna jikin na tai masu rawa kowa bukace yake Sun tai maki junansu wajan cire kayan jikinsu kan bed suka fada Ya kwantar da ita yana lasar jikinta tunda kan wuyanta har ya zuwa kasan cibiyar tai nishi da kara take tana mimikewa da gantsaro mashi jikinta Bakin shi yakai kan nonota yana sha wani dadi taji ya zuyarci kwanyar kanta washhhh take tana fadin ohooooooo cigaba cigaba wallahi dadi Duk ta rukita shi oky kankanaty kina jin dadin abin uhummmmm yeeeeessh hahhhha da dadi da dadi Yasha hannushi cikin gindinta yaji lutsum da ruwa sai juya yatsan shi yake yana wasa da shi a gindinta sai ruwa ke bulbulowa yasha harshen shi ya tsotse ruwan tasake sakin kara Oky okyy okyy shiiiiiihhhhha cigaba cigaba Sai da ya kaita makura dadi na abinda take bugata sai buranshi sannan ya karkada buranshi tare da aduar saduwa da iyali ya antaya mata Sannu ahankali ke bida ta gaskiya idan tace bata ji zafi ba tayi karya daurewa kawai tayi sai. Hawaye dake bin kumcinta Shiko dr da dadi ya kaima shi karo sai ya. Fashe d kuka kuka yake wiwiwi aman kuma cinta yake da gasky yake Anya mata bura da karfin gasky saboda yakasa control din kanshi shi kade yasan abinda takeji wanda baitaba jin irin shiba Gaskiya sabiry danbace acikin mata Sai da yasamu natsuwa dari bisa dari sannan ya barta dubawar da zashiyi sabry ta some mashi kala tana fahimtar abinda yake har kwalwarta ta kasa dauka Tsura mata ido yayi sorry my kankanaty nasan ban biki da kyuaba kedince ta musamman yajima yana kallonta ya duba kasanta bai jima ciwoba a man taji maza yar kofar da yayi mata tayi jajir alamar jini budurci na fita jinjina kai yaji Ya daga hannu sama yasake yima Allah godiya da ya mallaka mashi sabry Toilet ya nufa ya hada ruwa masu dan dumi sannan ya dauketa bai ajeta ko inaba sai cikin ruwan kara ta sake ta dawo daga sumar da tayi Ta bude idanunta tayi tozali da kyakyawar fuskar shi murmushin karfin hali ta sakar mashi Sorry kankanaty nasan nayi aikin da ya girmemaki KO Ido ta rufe tana jin hannushi cikin jikinta yana mata tsarki sai da ta gasu sannan sakayi wanka ya daukota magunguna ya bata tasha suka koma suka kwanta . Kan jikinshi ya dorata sai kace yar beby yana shafa bayanta da gaya mata kalame masu dadi har bacci ya dauketa yaji numfashi ta na sauka ahankali gashi jikinta yayi mugun zafi cikin tausayawa ya gyara mata kwanciyarta shima nan bacci ya dauke shi Asuba ta gari Ammyn khairat [9/5, 13:19] Ammyn Khairat: PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09 *UHMM!!! Wai miya sa sis feenat kuke mani hakane?sis aysha alto maza ki jawo mani sarauni da shalele, aunty hanne maza rike mani su ni zan fara*, *Tirkashi* *Rigi-rigi babban dahuwa, mai karya itacen yaro. In kaji tambari sai sarki, in kaji jiniya sai gwamna. Biki na farar kaza, balbela ba gaiya ba.* Ina kuke? Masoyan *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION.* Kungiyar da Ta tara kwararrun marubuta, masu aiki da basira da hazaƙa.marubuta ne wadan da suka san kan alkalami, yayinda suka karanci matsalalon da duniyarmu ta yanzu ke ciki, basu tsaya a nanba, saida suka zaƙulo maganin matsalalon. kai baki bazai iya baku labari ba, sai dai ku kasance tare da mu, bayan kun antaya shafin mu na Facebook .👇🏾 *Proficient writers association* *Uhmm lallai!!!, ummu najma ki dena rawan kai,ke nuseey, ina ki ke,wallahi kija da baya, ammiyn khairat, sis khadeeja haydar ku kamo mani su, tirkashi!!! Ashe yaya indabo da yayah sadiq suna neman riga na, bari ku gani*, 🤭Ap. Na manta ban fada muku ba masoya. Wannan kungiyar mai haɗin kai, da zaman lafiya, Uwa Uba soyayyar gaskiya da amana, sun shirya tsaf domin kawo muku Audio ɗin littaffan kunyigiyar gaba ɗaya. Bisa Youtube channe namu.👇🏾 *Proficient writers association* *RUkayya ikra ya naga kina ta ɗaga hannu ne!?bari kawai!! sia shamsiyya da sa'a datu naga suna gyan gyaɗi, shine zan taɓasu karda abarsu abaya,* *Muna maraba da ku masoyan duk ku antayo, domin, muna alfahari daku😍 ta kuce ta muce,* ~Mu kafta~🤾🏻‍♀️ *P45* ____________bayan sun koma gida suka shedama hajiya narima zasu shirya don yau zasu tafi tace to duk ta hada masu sauran magungunan bukata... Daman moohan ya wuce Airport zai masu buking dun jirgi suna cikin shiri ya dawo . Sabry ta isar da sakon sisto ga Nawaz kuma yaji dadi yayi naam da hakan sun dan zanta har sukayi exchange din number Shima moohan yai m sister ta mashi dan haka bayyi qasa a gwigwa ba ya fallasa mata sirin zuciyar shi da farko dai taqi aminta coz zuciyarta naga dr shikuma batata ta yake ba Dan haka ta hakura ta amshi tayin soyayyarshi ba tare da bata lokaciba suka fahimci juna Soyayya mai karfi ta kullu a tsakanin su Shi kanshi Alhj nurem yaji dadi da zabin ya'yan su dan yana kyautata zaton basuyi zabin tumun dare ba Ciki da shaukin da karama da alhini suka rabu da masoyansu ita kanta narima duk taji badadi kwana biyu ta saba da gwago da duramar Adda da sabry Sukuma masoya kwa yama tashi budurwar alqawarin dawowa very soon Motar Asibiti guda aka basu zuwa airport nawaz shima yayi buking din tikiti zuwa kano dan shima gida zai wuce ya jima rabonshi da gida jirginsu mahish ya fara fashi bayan sunyi bankwana da nawaz inda nawaz ya sheda mashi yanan zuwa kauyan su saida suka tafi shima yabi jirgin kano ya daga sai da kowa ya tafi sannan Alhj nurem ya koma gida da alhinin bakin shi dan gaskiya sun shiga ranshi musamman tsoho meera ** *SALIHAWA* ** Dandazon jamaa kauyan sun taru da fifi a meerah family yan uwa da abokan arziki kowa sai murna suke dan babu meera a fadin kauye da family duk ba dadi kowa yayi miss na meera dan haka yau suke cike da farin cikin dawowar sanyin idaniyar su Bayan motocin da suka je dauko su daga katsina sunyi parking jamaa sukayo chaaaaaa sunama meera barka da dawowa cike da dadtako da kamala da soyayyar da yake ma al'umarsa yafito daga mota yana amsawa Aka talallabo Ahamat akayi cikin gida dashi part dinshi aka nufa da shi Bayan murana ta dawowar sugabansu suka runka shiga daya bayan daya suna ma Ahamat ya jiki dadama sun tausaya mashi naganin gwamutsatsan kugunsh wasu kuma cikin ransu murna suke koda hauwa taga danta cikin wannan yanayi hankalinta ya tashi daman ba lafiya gareta ba duk ta ida rukicewa fadi take Ahamat hatsarin mota kukayi take jinita ya qara hawa meera nata tattausarta yana bata hakuri saboda kukan da take Bayan kwana biyu hauwa tace gagarinku ta rassu cikin dare hankalin Ahmat ba karamin tashi yayi ba ya kadu da mutuwar hauwa Duniya ta mashi zafi ankai hauwa makwancinta na gaskiya ba tare da rakiyar dan taba shikanshi Ahmat baiji dadi ba da bai raka mahaifiyarshi makwancinta ba Bayan sadakar ukku Maman moohan tatada bala'i ita ta gaji da zubdo kashin kato ta zubdo na uwarshi wallahi yanzu kam ta gaji aiba yar wahala take ba Sannan gashi babu wata moriyar da zai mata a yanzu dan haka ta hada kayanta tatafi gidansu tace idan ya warke ta dawo Kuka najini kade Ahmat ke bayyi ba tare da tarin nadama da danasani Moohan shi kade tayajirce yana kula da mahaifin shi meera ma na bakin kokarin shi haka Adda kulum sai ta kawo mashi abinci ta mashi wanki ta gyara dakin tare da kuna turaran wuta duk sukazo bashi da aiki sai kuka da neman gafararsu Dukda sun shedamashi basu rukeshi da komai ba sun yafe mashi yanzu kam duniya ta mashi ido son yan uwanshi yake yana jansu jikinshi Meerah da kanshi yace a maido mashi dan uwanshi part m din shi cinda matarsa ta gudu Dan haka aka maido Ahmat part din meera kuma meera ya daukema moohan nayaun wanke kashin baban shi da zubdo shi Meera shikema Ahamat komai dukda tsufanshi Ahamat bashi da aiki sai kuka da godiya GA meera Shikanshi moohan yanzu wani kara mutunta meera yake sosai bashida kamar meera ahalin yanzu kuma ya kudurta aranshi sai ya kamanta irin halayar meera da dabi'un shi Abinso ne da koyi ga kowa . Mu wai'waya baya Boka dan maje yana zaune yana shidda barinshi dakusss Yazo mashi cikin wata muguwar kama marar'kyan gani yana kara yana karaji Bokaaaa ya kirashi cikin ta irin murya bakinshi harfeshin wuta yake Boka gabanshi yayi wani irin faduwa Dakusss yacigaba da cewa to yau dubunka ta cika kuma kasan sharudan aiki dani duk inda katurani aka cutar dani kanka zan dawo to yau haka ta kasance anso kasheni da raina Allah ya taimakeni ban mutuba dan haka boka sai na dandanamaka irin azabar da nash Hahahahahahah Gadan gadan yayo kan bokaaa sai haquri boka ke bashi tare dayi mashi alqawali da dama aman ina dakussss bai saurara shiba Azaba yaketa gana mashi boka sai ihu yake ba maijinshi balle ya kawo mashi dauki yayinda dariyar dakussss da kuruwarshi ta cika dajin Sai boka ya mutu mutuwa ta wulaqanci sannan dakusss Ya kama gabanshi Rayuwa kenan suka kairin ka girbi khairin Allah yasa mudace *Mexico* Duk inda hankalin feeana yake atashe yake ta kira ta kira wayar dr har ba adadi aman still akashe take duk ta rude ta fita hawaya cinta tarasa mike mata dadi gashi dai burunta yacika na auran farin cikinta aman hankalinta ya kasa kwanciya ba miji ba labarinshi kulum tana fama da kayanshi ajikinta tana sawa dan debe kewarsu ko hospital komai asukurkurce take yinshi Ta koma kauyansu wajan bokan da taje korota yayi yace sirin da yaimata kanshi ya dawo Da kuka ta dawo gida tana neman mafita to feenar asamo mafita mai kyau Dr mahish duk ya rasa yanda zaiyi adda ta ruke mashi mata gashi yana bukatar jin duminta akusa dashi ta hanashi sakat da ita acewar Adda sai angama gyara mashi bangaranshi Kulum yazo daniyar ko matsar ta yayi ya rage zafi sai adda ta koroshi ita kanta sabry matse take da mijinta Saboda magungunana da adda ke babbama mata sai tsumata suke idan taga Dr kamar ta jawoshi takeji Sabarina ta sheda Ma adda babu abinda ya shiga tsakaninsu da dr ta shiyasa adda ta kara tsuma sabarina Ba laifi jikin ahamat na sauki yana samun kulawa ga meera .. Maeera ya kira dr yace dashi cindda komai ya lafa sabry ta samu lafiya to ya dau matarshi ya koma GA aikinshi Dr yayi shuru harsaida meera yace ko bakajina Dr ya dago kai kai yadubi meera yace Abba nifa ba inda zani nadawo gida kenan . Abin yaba meera mamaki yace ba inda zaka ain nakafa ya zakai dashi idan kuma ka zauna nan mizakayi ai kara ka koma GA aikinka Ai Abba na ajeshi inanan tare da kai abbana banfa yarda ba Muhammad idan ka zaunanan banga abinda zakayi ba kara ka koma can ga kuma matarka Guda tana jiranka Abba nan zan zauna nayi noma da kiyo maganar shi taba meera dariya To Ashe manomi zaka koma eh abba to shikenan Allah yasa alkairi ameen Abba to itafa matar taka Abba ita na barmata komai naci da sha da kudin bukata nifaaa man wata nake da ita aman zanyi tunani akanta saboda kodan igiyar auranta akaina Gaskiya kam kayi tunani insha Allahu haka suka rabu dr yayi tunanin ko meera ya mashi maganar hospital aman bai mashi ba Dan haka ya shirya da kanshi ya tafi katsina ya kira manyan magina da kuma cukucukun manyan likitoci ya kuma samu kusani yasamu Doctor's goma duk ta daukesu aiki ya kuma fada masu ranar da zasu fara zowa aiki sannan ya dawo gida Bai sheda ma kowa abinda zai yiba cikim dare ta computer shi yayi duk abinda ya kamata na oder magunguna daga waje na india da kuma kasar Mexico Yayi buking din komai ya tura masu kudadansu Da safe ma aikata suka zo suka fara aiki Sai dai meera family da jamaar kauye sukaga anfara aiki abin yaba kowa mamaki da daure kai saboda dan meera zaiyi abu wanda ya shafi alumma sai ya sanar dasu sannan kuma murna ta kamasu na ganin mafalkinsu zai cika Saboda suna bukatar hospital a kauyen nasu Koda meera ya tambayesu waya sasu dukda yasan bai wuce aikin dr sai ko suka sheda mashi dr ne yasasu sosai meera yayi farin ciki da sama dan shi albarka ko ba komai dan shi zai cika mashi burun mahaifinshi Aman cinda bai sanar dashi ba shima zai kauda kai kamar baisan mike faruwa ba Yasamu Ahamat da zancan yace kaji danka ya kira ma'aikata anata gyaran asibiti aman ni bai sheda manba nasan kai ya fada maka Ah masha Allahu Allah shimashi albarka wallahi nima bai fada man ba kasan bawani magana muke dashi sosai ba kawai dai bazata ce yake mana Allah shimashi albarka Shi kanshi meera sai yaji badadi yasan halin dr sare da zuciya tunda abinnan ya faru bai kula kawun shi aman zai mashi magana Wallahi ko nayi tunanin KO kai yasanar da kai dan wallahi nima bai fada mani ba aman mu kyaleshi mununa bamusan anayi ba Haka dai suka cigaba da magnarsu ta yan uwantaka Masha Allahu cikin kwana ukku kacal aka gyara meera family hospital saboda bawani lalacewa yayi sosai ba an gyrashi ya dawo sabo fil dashi an mashi penty Mai kyau white and pink KO ta ina ka bullo kauyan hospital din zai haskaka ya dauke maka ido Ya hadu sosai ga kwayakwaye ansa ta ko ina hasken wuta ne harda sola Kayan shi sun iso da yayo odar su komai an kawo mashi harda su gadage Yan kauye labari ya bazu harda yan wajan kauyen sai zowa kallo ake shikan shi meera tsaye yake ta saman benenshi yana kallon yanda aka kawata hospital din an mashi dakwareshin kamar bashi ba An shirya komai ya kammala yanda ake bukata duk wani shige da fice tare da moohan akayi shi Dadaddare ranar alhamis dr ya samu meera bayan sun gaisa yace Abbah nayi wani karan bani ban fada maka ba laifin da nayi can baya nake son gyarawa na gyara hospital saboda haka zan fara aiki cikin shi kamar yanda ka umarceni can baya dan Allah ka yafe mani ka kuma samani albarka ga wannan aiki da Zanfara ko nafara shi cikin nasara sannan kuma ina neman alfarma a karo na biyu gobe jumaa hospital din zai fara aiki inaso ka shedama mutanan ka Sai daya gama bayanin shi sannan yayi shuru duk bayani da yake meera yaji dadin shi sosai ranshi yai mashi fari aman sai yadanyi shuru dan Allah Abba da yake ahamta na zaune yake bayani sai yace yaya ya kamata a duba lamarin yaronnan duk ko can baya bashida laifi duk abinda ya aikata nine sila dan Allah Meerq ya da katar da shi karkasake fadin haka dan uwana abinda yayi yayi abu Mai kyau kuma na gode naji dadin haka Allah yai mashi albarka allah yasa ma aikin albarka allah yasa yafara a saa allah ya albarkace rayuwarshi KO bakomai nima sai na gode mashi domib nima sai yau na sauke nauyin dake bisa kaina na mahaifinmu da nema alkwarin gina hospital ga mutanan kauyen shi Muhammad na gode kaima allah yabaka ya ya wadanda zasuyi kama biyayya fiye da wadda kayi mani Kuma insha Allahu yanzu zan sa asanar da safe ina budar kowa ya hallara zan sheda masu bayan jumaa zaa gudanar da bikin bude wanan hospital Abbah na gode Allah yasaka da alkairi Dr harda kukan shi na dadi na ya faranta ran mahaifinshi Cikin dare labari ya fara bazuwa kauyen meera sai murana suke Adda ita tayi alkwarin gobe zata ba dr matarshi duk wani gyara da zatayi mata ta mata gashi an gyara part dinsu an zuba masu komai na yayan gata shar sat ukku akai mata na kayan daki Meera ya mata babanta sabitu ya mata dangin mamarta sun mata To fa fans gobe akwai gagarumin biki 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻A kauyen meera family karku bari abaku labari Ammyn khairat [9/5, 13:19] Ammyn Khairat: PROFICIENT WRITERS ASSOCIATIONT *💉💉💉💉Dr MAHISHI MEERAH* тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09 *UHMM!!! Wai miya sa sis feenat kuke mani hakane?sis aysha alto maza ki jawo mani sarauni da shalele, aunty hanne maza rike mani su ni zan fara*, *Tirkashi* *Rigi-rigi babban dahuwa, mai karya itacen yaro. In kaji tambari sai sarki, in kaji jiniya sai gwamna. Biki na farar kaza, balbela ba gaiya ba.* Ina kuke? Masoyan *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION.* Kungiyar da Ta tara kwararrun marubuta, masu aiki da basira da hazaƙa.marubuta ne wadan da suka san kan alkalami, yayinda suka karanci matsalalon da duniyarmu ta yanzu ke ciki, basu tsaya a nanba, saida suka zaƙulo maganin matsalalon. kai baki bazai iya baku labari ba, sai dai ku kasance tare da mu, bayan kun antaya shafin mu na Facebook .👇🏾 *Proficient writers association* *Uhmm lallai!!!, ummu najma ki dena rawan kai,ke nuseey, ina ki ke,wallahi kija da baya, ammiyn khairat, sis khadeeja haydar ku kamo mani su, tirkashi!!! Ashe yaya indabo da yayah sadiq suna neman riga na, bari ku gani*, 🤭Ap. Na manta ban fada muku ba masoya. Wannan kungiyar mai haɗin kai, da zaman lafiya, Uwa Uba soyayyar gaskiya da amana, sun shirya tsaf domin kawo muku Audio ɗin littaffan kunyigiyar gaba ɗaya. Bisa Youtube channe namu.👇🏾 *Proficient writers association* *RUkayya ikra ya naga kina ta ɗaga hannu ne!?bari kawai!! sia shamsiyya da sa'a datu naga suna gyan gyaɗi, shine zan taɓasu karda abarsu abaya,* *Muna maraba da ku masoyan duk ku antayo, domin, muna alfahari daku😍 ta kuce ta muce,* ~Mu kafta~🤾🏻‍♀️ *P47* ___________bacci suke maitattare da nastuwa sune basu falkaba sai karfe biyar na Asubah" Dr ya fara tashi sabry nata baccinta aman jikinta ba zafi zazzbe ya sauka, Daukarta yayi toilet ya nufa jinta cikin ruwa yasata tashi daga baccin da take, Asubah tayi my kankanaty muyi wanka muyi sallah ko"? Ta daga mashi kai bayan sun fito baije masallaci ba, shi yajasu jam'i Koda suka gama sallah sukayi karatun kur'ani tare da adua. Hamma sabry tayi my kankanaty na bacci bai isheki ba sunkuyar da kai tayi yaya dr ina kwana?" lafiya lau nayi kwana alhmdull yanaki kwanan "? Murmshi tayi To tashi muje mu kwanta nima ina bukatar na sake hutawa tacire hijab dinta taje kan bed ta kwanta Dr ba kunya ya cire doguwar rigar shi daman bashida ko wando sai dai sabry ta kauda kai Batasan miyasa yanzu baijin kunyarta ba, Kwance tayi ta juya baya sai dai tajishi bayanta ta rumgumota runtse ido tayi jin ba kaya jikinshi ga karas dinshi na zungurarta My kankanaty ya kirata ta cikin wata irin murya mai kamar ya shawu nanko tsabar jarabace wata wutar shaawarta yaji tana taso mashi koya yajishi kusada kankanaty sai taji karas dinshi yahalba. Naam ya dr washiii ta juyo ganin zirrrrrdin yake yanda tayi tunani yasata sake rufe ido y dr lpy tace" hummmmm da dai dama miya faru bude idonki ki gani uhum ni dai kafada mani kunya nakeji bakasa kayaba Kinya "? Ai shiyasa zan cire maki kunyar yanzu bude idonki fa banida lpy jin ya fadi bashi da lpy yasata bude idonta da sauri suka zuba Ma juna ido kawo hannuki kiji Ta meka mashi kawai sai taji hannunta kan karas din shi saurin dauke hannuta tayi gabanta ya fadi tuno wuyar da tasha daran jiya Kai y dr my kankanaty wallahi ciwo yake man gashi sai kyai'kyai yake man ki taimakeni ki murza mani Dan Allah yasake fadin washhhhhhhhhhhhhh Dan Allah ki taimaka ganin ya marerece yasata kai hannunta kan karas din tana murza mashi a hankali yanda take tafiyar dashi yasashi jan numfashi ouuuuuuuuyesssss dan mammatsa manshi mulmula kan ahhhhhhhhhaa My kannnkanatyyyyyyy shiiiiiiiiiiyyyyyyyyya ouuuuuuushhhiii dadi dan shamani duk itama ya rudata bakinta tasa tanata zukar karass dinshi tana sanshi cikin salo sai ihu yake my kankanaty na baki karasssss dinnan duka duka duka ki cinyeshi nakine kar ki ragamani dan jijjiga man shi itama jikinta ya dau rawa harshe tasa tana lasar yan ya'yan shi ai sai da dr yayi sumar wucin gadi """""""""""""""""""""""""""""" Dadi ya kai dadi ya jawota saman jikin ya rungume nononta daya cikin bakinshi yana tsutsa kamar wani yaron goye dr dadi dan Allah cigaba da yiman dr gindina sai wani zuttttttt yake man Ya kwantar da ita yasa hannushi yanata murza gindinta sai shiiiiiiiiihhahahhh dr kara saman harshe tsotdaman zuttttttt yake man aiko ya kai bakinshi yanata lasar gindinta sai yessssssssss take fada Wata tsutsa da yai ma gindinta sai dai taji ruwa zirrrrrrr cikin bakinshi ta kawo dr dadiiiii saman karasss Cikin kaduwa ya karkada karass dinshi tare da aduar saduwa ya saita saitin yar kofarta mai cike da ruwandadi daman shima nashi karass din diga yake sannan ya zura mata baki daya suka dauke wuta junsu cikin wata duniyar sannan suka ce ouuuuuhooooo Dr cigaba cini da karfi tabo man dan abinan yawwaaaa naji kakaiiiii mashi karo yessssss aha aha aha yawota yayi bakin gado ya daga kafafunta ya dora kan wuyanshi yaci gaba da caccakarrr gindinta kai fa abin sai asulo 🙈🙈🙈 Bayan sun samu natsuwa suka rumgume junansu kowa nafin kalaman soyayya ga dan uwana shi motar da meera ya bashi ya dankamata ita kyauta Sai wajan shadaya na rana suka fito parlour dai lokacin adda ya sake shigowa dan ita ta kawo masu kalacin safe tatarar da basu tashi ba Ta koma shine yanzu ta dawo coz Dr nawaz na san wucewa kuma ya kira dr bai daga ba shine ya sanar da Adda ta kira shi suyi ban kwana Wani kallo Adda kebinsu da shi suna ruke da hannun juna sun caba kwalliya sai salki suke na Amarci Zubewa sukayi har kasa Adda ina kwana lpy lau cingam sai yanzu kuka tashi wallahi adda yunwa tata damu to kaji marar kunya ai nace soyayya ta kosar daku dinyan zamani kiyi dai hankali idan ya kwakwaleki kin gane baki da wayo danda ganin wannan sai anyi fitinanne kai adda wai ni kade kike gani itafa ai ita ita ita ita me" ita kika gyara nida ma banda lafiya ko gyarani bakiyi tambayarta kiji ba abinda na tabuka Ko ba hakaba eh hakane adda adda aini gaskiya kacuceni hummmmm adda tayi dariya tare da kada kai tace to lallai wannan shine tikucin da zaku bani kun kyuta yayan zamani Yanzu dai babu wata matsala ko ai adda ba wata matsala ahankali an bata karatu ba laifi kanta naja saboda da asuba sai da anshi hardda, nace ungo adda tayi mashi da kuwa kaji ja'irin yaro Tabi shi ya ruga bed room kafito nace sabry dariya take ehhhh. Kinyi fa dariya aman ranar kuka na zuwa ranar da zaki sunbulo mani jika Kafi to nace abokinka nacan na jiranka zai tafi adda taja hannun sabry sukayi part sings m adda dan allah kiyi hakuri ki mai do mani matata idan ba sokike na mutuba KO sauraranshi batayi ba sukayi gaba Bayanda ya iya shima gaba yayi zuwa masaukin nawaz ya isko nawaz har yashirya abokina ba dai tafiya wallahi wucewa zanyi Ina Zan zauna kana wanga iskanci kai ga ango hummmm kabari abokina kai ma Allah ya kauku level din zaka manta da kowa da komai aure da kake gani da a kwaidadi acikinshi da wani sarri wanda sai ama aurata suka sanshi,,, Eyyyeeee kaji Akauri sarkin aure to muma Allah shinuna mana namu lokacin moohan yace Ameen dr ya rubuta takardar aje aiki yaba nawaz ya wuce da ita daganan sukayi part din meera suka gaisa nawaz yayi bankwana da meera nata sama shi albarka Har katsina dr da moohan suka kai nawaz airport ya tafi Bayan sun dawo part adda ya nufa yace da sabry ta zuba mashi abinci yace adda sai harararshi take Hospital Ma aikata sunzo sai aiki ake ba kakkautawa komai na tafiya yanda ake so dadadare yaje wajan adda ta bashi matarshi harda su kukanshi wiwiwi matarshi yakeso Dariya adda tayi sosai tace taje gatanan zuwa a man dan kwakwar yaki tafiya parlour ya zauna adda ta shiga bed room sabry tsugunne tana turare gindinta da wani turare mai mai kamshi bayan tatashi adda tace kwanta na gani sabry tayi kwance kan bed ta ware kafafunta adda ta dubata da kyau ta dauko wani magani cikin kwallaba ta shafa mata a gindinta wani sanyi sabry taji maganin nada shi adda ta bata sauran tace tashi kutafi ki bashi shima ya shafa Allah yasa adace sabry cikin jin kunya suka fito tana fitowa dr ya sunkuceta da da gudu yayi part din Kai kai aman ina Ya arce A wannan dare Dr ya rudu ya rukice ya cika meera family da kukan dadi dan dadin da gindin sabry ya qara yafi na jiya Ahaka rayuwa tacegaba da tafiya cikin kwnaciyar hankali asibiti ya qara daukaka da tunbatsa Meera ko yanzu hankalinshi ta kwanta baida wata damuwa kulum sai samu dr albarka yake *Mexico* lokacinda feeana taji sakon dr na aje aiki sai da ta suma hankalinta ya tashi sosai tarasa abinda ke mata dadi dan haka ta shirya tsaf lokacin da nawaz ya sheda mata shima ya gama komai kuma ya aje aiki zai koma kasarshi dan bikinshi bai wuce sati biyu kuka tasamashi Tace sai tabishi ta jewajan mijinta sosai ta bashi tause so da banne dan haryanzu shima yanajin soyayyar babynshi da tai mashi nisa sai gani. Sai hange Bayan da ya iya dan haka da ita ya tafo jirgin katsina suka shiga bayan sun sauka yasata a motar saliwa yace da taje garin tace gidan meera family take buda zaa akaita duk garin ansanshi tana kuka tashiga motar saliwaha wata rubabbar motace sai fitar da bakin mai take tunda take bata taba shiga irinta ba gashi duk tsofaffine acikinta sai warin tsufa da dauda suke jitai zuciyarta na tashi Bayan motarsu ta tashi dr nawaz yayi buking din jirgi zuwa kano To fans gafa feean a kauyen meera koya zata kaya Sai naji ruwan comment wallahi idan bakuyi comment ba ko ahaka sai nabar shi dan da man na kusan kawo karshen shi dan guntun comment dinnan ban son shi Ammyn khairat [9/5, 13:19] Ammyn Khairat: PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION *💉💉💉💉💉Dr MAHISHI MEERAH* 💉💉💉💉💉💉 тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09 *P49* __________kuka take sosai hankalinshi sai rarrashin ta yake da kyala yasamu tayi shuru kiyi hakuri my kankanaty wallahi kaddarace tasani Auren feena ba sonta nake ba ke kade ce matar da nake. So duniya aman yazanji cinda ta shigo rayuwata da ace feena bata zo har inda nake ba wallahi da sakinta zanyi sai gashi kuma meeraha yayanke hukunci aman kiyi hakuri babu abinda zai canza dan kece farin cikina sosai yaita kwantar mata da hankali da kalame masu dadi bbu komai Dr Allah yabaka ikon Adalci a tsakaninmu nafi so kayi adalci dan tsira ranar gobe kiyama kowacce kabata hakkinta bakin gwargwado yanzu katashi katafi wajan matar ka sai da safe ta juya mashi baya shima kwanciya yayi ya rungumota ta baya Haba kankanaty kuma haka zamuyi dake wallahi babu inda zani a yau sai dai gobe yau ranarki ce ya jawota yacigaba da aika mata sakonni sai bayanda suka darji junansu bacci yayi gaba dasu Bayan feena tayi wanka tasa kayan baccinta tabi lpyr gado ta kwanta dan tasan balallai bane dr yazo inda take duba da bacin rana da tagani a idon shi Da safe sabry tayi breakfast ta kawo men parlour ta jera wanka sukayi ita da dr yayi shirin aiki sukafito tare taje ta kira feena itama ta shirya sun gaishe da juna dr nata daure mata fuska bayan suna karya gaba daya part din meera suka nufa suka gaishe dasu sosai meera yayi dadin ganin su atare yasa masu albarka Kamar yanda ta saba taimashi rakiya yatafi feena ta koma dakinta ta shirya cikin kayan aikinta ta fito batare da sanin kowa ba ta nufi hospital sai dai dr ya ganta kala bai ce mata ba yacigaba da aikinshi itama bata tanka shiba da yake akwai mararsa lapya sosai haka ta dage tana kula dasu Da dare dr ya tarasu yayi masu nasiha amatsayin shi na mijin su zauna lpy su mutunta junansu sannan kowace zai runka yi mata kwana daya. Kuma su runka ikoshi a dakin shi bayan ya gama yace idan da mai magana tayi sabry tace haka yayi Allah yabamu zaman lpy Allah ya bamu ikon yimaka biyayya Allah yabaka ikon Adalci Ameen my kankanaty Allah yai maki albarka Ameen my karasss Feena tace Allah yabasu zaman lpy sun dan taba hira wada daga dr sai sabry keyinta dan feena shuru tayi tana jinsu wata hausar ma bata ganeta can sabry tayi hamma alamar bacci takeji Dr zan taina kwanta bacci nakeji Oky to muje narakaki ya kama hannunta taima feena sai da safe har dakinta ya kawota sai da tayi mashi kuka wai zata kwana ita kade bataji duminshi kiss dinta yayi tare da shafata yana bata baki har tayi bacci sannan yayi mata adua ya fito yana tsaki shifa haushin feena yakeji dan babu yanda zaiyi Koda yafito bata waje cikin ranshi fadi yake Allah yasa ta kwana dakinta dakin shi ya nufa ya tura ya shiga Karar ruwa yaji a toilet yayi mamaki ba dai dakin shi take wanka ba ya kai duban shi kan bed kayan baccin tane aje Fitowa tayi tana tsane jikinta da towul kauda kanshi yayi dan haka nan ta fito ba kaya jikinta ko kunya bataji tsawa ya daka mata wadda ta firgitata ta saki towul din kasa keeee marar kunyar ina ce da zaki fito man haka ba kaya jikinki an fada maki inason kallone miyasa kika shigar man toilet dakinki ba toilet kazama mtsssssss Ya tashi fuuuuu ya shiga toilet babu abinda feena keyi sai kuka bata taba ganin dr cikin irin wannan yanayin ba Ashe haka yake da fada tana kuka tasa kayan baccinta tasa turare ta zauna karshen gado tacigaba da kuka mai ban tausayi Ya jima sannan yafito daure da towul bayan ya tsane jikinshi ya shafa lotion Mai kamshi tare da turaruka kukanta na damun shi ya tsanin yaji macce na kuka tause take bashi koma wacece Kayan baccin shin yasa masu laushi ya bude laptop dinshi yana dubawa idan zaki dameni da kuka tashi ki bani waje Shuru tayi ta hade kukanta ya cigaba da aikinshi Bayan ya gama yayi adua ya kwanta tana zaune ya juya mata baya can bacci yafara daukarshi yaji tashin kukanta yana duba agogo shabiyu na dare Zaune ya tashi keeeee kukan me kike man uwarki ta mutune ko ubanki da zaki sani gaba ina bacci kina cika man kunne da kuka ko bance kije dakinki ba idan kukanki zakiyi cikin harshen turanci yake mata magana yanda zatafi fahimtarshi taji zafin zagin da yaimata aman ya ta iya cinda cutar so ta kamata Matsowa tayi kusa dashi tana karara sautin kukanshi im so sorry dear I'm beg you sosai take bashi hakuri tana kuka harda majina Yaji tausanta sosai shiba komai ke bashi haushiba irin asirin da taima sabry sannan kuma idan ya tuno nasihar meera sai yakasa yimata wulakancin daya shirya mata Ko bakomai soyyayace ta kawota gareshi ya isa ya daga mata hannun naji zan hakura aman kinsan nan babu maganar asiri kin yarda tace ta yarda I love u dear I miss u jikinta har rawa yake Hannunshi ya buda mata kamar jira take ta fada ya rungumeta sai kalaman soyayya take ta fada mashi shi dai yana jinta baiyi aune ba yaji bakinta cikin nashi Sosai take aika mashi da zafafan kissakisai da wasannin na motsa shaawa tuna yana basarwa har yabada kai sosai ya biya mata bukatarta ta kore tarin k'ishin da ya dameta Bayan komai ya lafa wanka yayi ya tsabtace jikishi kwance yayi rubda ciki KO kadan jin feena yayi salaf babu wani testing din da yaji a tare da ita ta bukatarta ta biya aman shi tatado mashi shaawa cinda babu wata gamsuwar da yayi Lallai mata suna suka tara kowacce da irin baiwarta da niimarta sabry dabance acikin mata dadinta da banne ita kade ce ke sashi. Natsuwa yaji shi cikin wata sabuwar duniya A haka dai yaita yan juye juye. Har bacci ya dauke Da safe bayan sun karya sun gaishe dasu meera sabry taimasu rakiya dan itama feena tasa kayan aiki Sai dare suka dawo ko hira basu tsya ba bayan sun gama cin abinci yaja sabry dakinshi jikinshi har rawa yake shaawa ta mashi yawa abin ya bata mamaki jiyafa da amarya feena ya kwanata to ya haka sai gashi harda kukan dadi yanata zuba mata santi Rayuwa tacigaba da tafiya sosai salihawa tasamu cigaba saboda hanyoyi da wutar lantarki da makarantun boko da ilamiyu suna wadata ta hanyar dr ansamu cigaba sosai Anyi bikin moohan da sister an kawota meera family gidan karamci shima dr nawaz ankai mashi tashi kano lokaci zuwa lokaci suna ziyarar juna Matar Ahamat taga ya warke tazo biko da yaki maida ita aman meera yace ya maida matarshi KO dan yaranta harda kukanta Asibiti ya sake bun kasa feena nataka rawar gani sosai a asibitin saboda biyayyarta da tausayinta tayi mutane kwa na sonta dangin meera tana zaune da kowa lpy idan ciwon iskane ke damun ka ga sistar nan itama tana taimakawa sosai sabry ita kuma koyarwa take isilamiya da aka buda nan cikin gidan su Suna hade kansu itada feena da sister Yau sunata shiri gobe zasu Mexico shaqatawa harda moohan da sister da dr nawaz da sisto Da safe sunyi bankwana da kowa drive ya kaisu katsina airport jirginsu ya daga Mexico Gidan dr suka sauka su duka sabary tatuna zowarta ta farko Mexico da irin zaman da sukayi sosai baba mai gadi yaji dadin ganin sabry sunyi ziyara sosai har garin su feena sunyi murna da ganin feena har aka samu mutum biyar ya musilunta Daganan suka daga kasa mai tsarki sunyi ibada tare da adua garesu da kuma kasarsu Satin su biyu suka biyu ta lagos gidan alhaji nurem da yake da maryam suka tafi nan fa Dan uwansu sista kanansu ya ganta suka kulla soyaya mai karfi kowa yayi murna da hakan Kwanan su biyu Suka sauka salihwa Bayan wasu shekaru dr yakara zama babban mutum haka ma sabry da feena ya'yan su shidda sabry da hudu feena da biyu Meera da Ahamat sun rassu yayinda yanzu dr shine aka nada matsayin meera sai moohan tare suke zaman su lapy kauye kowa na sansu Alhadulillahi Anan na kawo karshen wannan labari nawa kurakuran danayi ciki Allah ka yafe man sakon dana isar Allah yasa yaje inda ya dace Allah yabada ikon yin aiki da abin kware Wanda na bata mawa ina rokon shi yafiya da yayafe mani Na gode Kuci gaba da bina cikin ni makauniya ce da zarata insha Allahu Sannan inaso naji raayin kowa. Game da dr mashi Mikaka karu dashi wanne darasi ya koyar Sai najiku nagode Ammyn khairat [9/5, 13:19] Ammyn Khairat: PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION *💉💉💉💉DR MAHISHI MEERAH* 💉💉💉💉💉💉 тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09 *P48* ___________tun kafin su shiga k'auyan feena ta jigata sosai da kwazazzbon hanya tana mamaki ace wannan k'auye nanne mahaifar dr,, Bayan sun isa mota ta paka A cikin tashar garin jama'a sai kallonta ake ana nunata coz dida ita black beauty ce ba tayi kama da yan 9j ba dolle da akwai banbanci, Tsaye tayi cikin tasha Tarasa ta inda zata. Fara ga kallon k'ulla da mutane ke mata duk sai taji ba dadi, Wajan masu mashina dake jere suna kallonta ta nufa cikin Hausata da bata ida gigewa ba tayi masu sallama sunyi mamaki dan basuyi tunanin ta iya hausa koya take ba Im gidan meera family nake buda wannan ya kali wancan zuwa can daya daga cikin su yace baiwar Allah lafiya kike bud'ar gidan sugabanmu Da gani ke ba yar kasarnan bace daga ina kika fito kuma mike hadinki da meera family "? Ta dan fahimce su kadan dan haka tace dasu daga Mexico take Mexico yeah Kai iro ina gafa Abokiyar akim dr ce dan shima can ya'yi karatu wajan dr kikazo jin sun Ambaci dr tayi murmushi ta daga masu kai to hau muje mu kaiki dan yanzu haka yana cikin hospital ban jima da dawowa ba na kai wata marar lafiya Tafiya kadan sukayi sai gasu ai nafin cikin garin salihawa garin yama feenar kyau ssai sbd ni'ima garin da tsarin garin koda yana k'auye a tsabtace yake A share bbu wasu tarkacan ledodi Duk inda suka gita sai an kalle su ko kafin su isa meera family ta fara hango wani katon gida mai girman gsky Asha fentiy Blue and white ga wani zane na ado da akai ma gidan sai jamaa keta shawagi Sun dan kara tafiya kadan daga gefe ta hango wani katon hospital ya hadu ssai ko Mexico sai haka sai light din fitulu duk sun kara haskaka wajan daga sama taga an an rubuta meera hospital dai dai nan bakin get din hospital din dan mashin din ya Ajeta Kishiga yana ciki idan kinje sai ki tambayi inda yake zaa kaiki tana kakarin bude yar jikarta ta bashi kudi Yace"AA barshi kinci Albarkacin wannan family murmushi tayi thank u koda bai gane turancin ba yasan godiya ce tai mashi K'aton traveling dinta taja tana tafiya a hankali Cox takalminta hill ne mai shegen tsini da kyal ta samu ta ida shiga cikin babban hospital din wanda ta yaba da tsarin shi da haduwarshi Kofar shiga ta hadu da masu tsaro anan sukayi mata tambayoyi ta basu Amsa da cewa wajan dr tazo sunanta dr feena ita matar mahishi ce kuma Abokiyar aikin shi daga mecico take,,, Sunyi mamaki da jin bayanan ta masamman data ce ita matarshi ce a iya saninsu matar dr daya itace yar uwarshi sabarina aman jin ta fadi daga inda take kuma sunsan can dr yayi karatu dan haka sukaje suka sanar da dr Yayi mamaki dajin feena tazo har garinsu kuma yayi bakin ciki da zowarta dan haryansu yana jin haushi sihirin da taima kankanaty din shi Zowa yayi har inda take tana tsaye sanye da doguwar riga iya gwiwa sai dogon wando wanda ya dameta ssai shigar dai irin tasu ce tayi Sai da yagama kare mata kallo sannan yace da drive kaita gida ka kuma sheda ma meera ko ita wacece sannan ya juya zuwa ciki baiko bari tasamu damar yi mashi magana ba Bata damuba buruta ya cika ita dai cinda ta ganshi Officer dinshi ya nufa ya zauna kan chair ya dafe kanshi da yasara mashi tambayar kanshi yake wai da man haka feena take baitaba tantance yanda take da Kamanninta ba sai yau Ruwa ya dauko masu sanyi ya sha tare da fadin wata sabuwa Ya zaiyi da feena tunda harta tako tazo inda yake ba karamin sonshi take ba aman shi kikadan bai sonta tsanarta ma yansu yakeji aranshi ya murza sumar kanshi dan ya dau zafi """sosai feena taga karamci ga meera family sun karrama ta sosai sai nan'nan da ita suke gabanta yayi muguwar faduwa lokacin da maryam ta fada mata wai matar dr daga Mexico tazo feena Ba kadan hankalinta ya tashi ba aman ta boye da muwarta daman ashirye take zata hospital wajan dr ta kai mashi abinci Har masaukin da aka bata ta isko ta cikin mutunci suka gaisa barka da zuwa ya hanya ya mexico yau. Sai gaki a Meera family gidan mutunci da karamci gidan da suke maida alkairi ga wanda ya cucesu barka da zuwa... Duk cikin harshen turanci take mata magana dan ta fahimceta da kyau feena tasan magana ce ta fada mata aman sai tayi murmushi tace thank u nice home Ur wlcm sabarina tace ki huta lafiya sai anjima zantafi wajan hero by ta daga mata hannu da kanne mata ido guda Tayi gaba maryam na binta baya gaskiya anty sabry kin birgeni kara da da kikai mata haka hummm kadan ma ta gani yanzu wasan zai fa sai na dawo oky ki gaida yaya Office din shi ta nufa Kai tsaye noorking tayi Excusem yes come in ta tura ta shiga hannuta dauke da dan kwando wanda ta sanyo kayan Abinci ciki kamshi turaranta da yaji yasan itace ture takardun gaban shi yayi ya tashi ya tarota ansar kwandon yayi ya aje sannan ya ware mata hannuwanshi cikin tafiyrta mai jan hankali ta isa gareshi suka rugume juna Tare da kissing din juna how is working wallahi I'm so tired na gashi sosai Ayya soryyy cikin murya tausayawa Abinci ta zuba mashi tana feeding din shi har ya koshi dagana suka cigaba da zuwa love dinsu da wasannin su batayi mashi maganar feena ba m shima bai mata ba... Dr sai goma na dare ya dawo gida sabarina taci kwalliya cikin damammiyar rigar baci duk ta nade ajikint sai kamshi take sannu da zuwa yauwa kankanaty Ta amshi jikar hannunshi tana sakar mashi murmushi mai narkar da zuciya Wanka ta kai shi yayi ita da kanta ta shiya shi sannan ta zuba mashi abinci sukaci suna feeding din junana su har suka koshi taje zata kwashe kayan yace zauna ki huta beby doll baki ta turo ni ninn ba baby doll bace woter melon ce kai haka sorry kankanaty tayi dariya ta dage mashi gira guda ni din Zan kama ki Dakin shi suka Nufa sukacigaba da more rayuwarsu har bacci ya dauke su Shuru shuru meera nata zaman jiran dr da maganar feena aman shuru Da safe dr yayi shirin cikin kayanshi na aiki ba karamin kyau kayan ke mashi ba itama sabry taci kwaliyarta cikin atamfa Super dinki kowa madam tayi kyau kayan sun zauna mata das Ruke da hannu juna sukayi part din meera dan gaishe da Shi Bayan sun gaisa suna shirin tashi sai ga feena itama ta shirya cikin doguwar riga har qasa itama ta duka ta gaida meera cikin dadtako ya amsa mata ta gaida dr. Sai da ya Kauda kai sannan ya amsa mata Sabry tace Anty feena ina kwana ya kwannan bakunta fine kawai tace Dr ya tashi zaiyi gaba meera yace Muhammad idan ka dawo aiki kozo nan ina budarku to Abbah Sabry ta bishi tayi mashi rakiya kamar yanda ta saba Moohan sun fahimci juna sosai shida zainab wato sister zuwan shi biyu wajan ta ansa ranar Auransu sati ukku harda na nawaz zaa hade kulum suna makale da waya shida sister Da dare kamar yanda meera ya bukaci su sai gasu gaba daya sun hallara Bayan meera yayi sallam ya fara da Adua kowa ya hadu su gwago da adda moohan Kawu Ahmat Duk suna wajan Da farko dai kuwa yasan wannan awajan dr to yanzu Muna so kai muji ta bakinka abubuwa dai sun ruga da sun faru kuma gaba daya mun yafe yanzu ya matsayin feena take awajanka Duba da har yarinyar nan ta iskoka mike raayinka game da ita dr yayi shuru shifa wallahi baya son feena ya tsane ta Muhammad kayi shuru Abbah bani da wani zabi duka kai ke mallakarmu duk hukuncin da kayanke yayi To shikenan ke yarinya mike tafe dake shin kin biyo mijinki kuyi zaman aure koko mike raayinki feena ta fashe da kuka Abba ina son mijina to zaki iya zama da shi a kauye ko eh kin Amince na amince to Alhmdull ni dai Shawara da Zan baka Muhammad ka zauna da matarka feena kaddarakka ce kuma komai ya re faru ga bawa rubutacce ne Allah ya rubuta sai ka aureta cinda har ta amince zata. Zauna da kai ta ka hakura da ita ka hada kan matanka ku. Zauna lafiya ka kuma ji tsoron Allah Kayi adalci kowa kabashi hakkin shi Ke sabarina kece babba kija jirman ki ku zauna lpy sannan ina neman alfarma da kibata daki guda a part dinki to Abba insha Allahu Idan da mai magana yayi su gwago da Adda m adua kade sukayi da fatan Alkairi daga nan Ahamt ya rufe da adua Sama ba haka Dr yaso yaso ace ga baki daya ya gama rayuwarshii da sabry sai gashi wata banzar feena tashigo ryuwarshi rasa abinda ke mashi dadi yaji Koda suka isa part dinsu sabry ta nuna ma feena dakin da bata inda kayan dakin da dangi mamarta suka siya mata ciki da parlour ne da kuma kicin babu abinda babu aciki Dakinta ta nufa dr ta bita kuka ta fashe mashi da shi wiwi Kusani adua dan Allah wadanda suka kirani dama wanda bai samu damar kira ba na gode jiki ko Alhmdull naji sauki sai godiyar ubangiji Ammyn khairat