[18/07, 15:03] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚👨‍👧DOMUN KANWATA 👩‍👧 🖊Na marubuciya husna kabir zarewa (the mammah girl) 🖊Da sunan Allah mai rahma mai jinkai....... Inama dukkanin masoya manzan allah (s.a.w) fatan alkhairi arayuwar Ku dafatan zaku bani hadin kai da goyan baya domin gani nakare wannan littafin nawa asa'a kuma Allah yabamu ikon aiki da abinda ke cikinsa na alkhairi ameen... idan nayi kuskure ina fata zaku tunatar dani daga mai sanku ako da yaushe HUSNA ( the mammah girl) 👨‍👧DOMUN KANWATA👩‍👧 1⃣⏭5⃣ Kuance take akan gado ta rufa da bargo baccinta take hankali kuance Wata kekkyawar mata ce tashigo dakin wadda akalla shekarunta baza su wuce 45 ba bargo ta janye tare dakiran sunanta Asma'u!!! ke Asma'u wai bazaki tashi bane baccin yasa isa haka rana fa tafito Cikin muryar bacci take fadin Umma Dan Allah kidan barni minti biyar kawai zan kara Umma tayi murmushi tace tun dazu kike fadin minti 5 dinnan kizo kikai mun nikan nan insamu inyi kosan nan kar Kuyi Lattin makaranta Asma'u bata ce komai kuma bata motsa ba ganin haka yasa Umma tanufi hanyar fita daga dakin tana fadin to bari ma kawai in tashi khadeeja ta yo mun nikan ai kafin Umma tarufe baki tuni Asma'u ta diro daga kan gadon a'a Umma base kin tashe taba zan je dakaina Umma tayi murmushi tafita daga dakin Asma'u bayi tawuce tana mutsitsike ido Bayan kamar minti 10 tafito kitchen tanufa ta iske Umma ta ijeye mata robar nikan da kudin akai ta dauka ta wuce daga gidan Asma'u kenan kekkyawa ta bugawa ajarida shekarun baza su wuce 20 ba tana da tsayi daidai guarguado tana kyan jiki ta yadda ko mace takalleta se takara kallonta tanada far'a Da son mutane ba komai ne yake bata mata rai ba tana da hakuri da kaw dakai wannan kenan.... Daga wanka yafito da towel daure akugunsa da wani Dan karami akan sa yana goge gashin kansa wayarsa ce tayi kara bai kula ta ba se da takusa katsewa yana daga tare da amsa sallamar da aka mishi ban ji me aka ce tadayan ban garan ba naji yace mu hadu a office tare da ijiye wayar ya ci gaba da shirinsa yana gamawa ya fito daga bangaran sa ya sauko kasa se alokacin naga Ashe babban gida ne ba na wasa ba daga kasa akwai katon falon da girmansa ya kai na wani gidan tsayawa fadan tsaruwar falon bata lokaci ne akwai dakuna sunfi talatin akasa se matattakalai kuda biyu daya yayi dama daya kuma hagu acan sama ma dakuna barkatai abun dai sai Wanda ya gani da gani kai kasan dukiya ta yi kuka awurin domin idan baka fito za ka dauka akasar waje kake.... Yana saukowa kasa ba kowa afalon se masu aiki da suke kai kawo direct wani bangare yanufa anan kasan Shiva yayi tare dayin sallama wata dattijuwa ce zaune akasan kapet din falon tana cin abinci ta na ganinsa ta fadada far'arta ta amsa mishi sallama tare dafadin ABID katashi?? Karasowa yayi kusa da ita ya zauna tare dafin eh GRANY ina kuana tace lafiya kalau ga abincin ka can a dining kasan ni Nafi son kasan nan murmushi yayi tare da wucewa dining din yafara zuba abinci ABID kenan wankan tarwada ne dogo mai dan matsakaicin jiki kyakkyawa bana wasa ba yafara ci abinci kenan kenan wata matashiya ce da shekarunta bazasu wuce 22 tashigo falon tare da sallama grany ce ta amsa batare data dago takalleta ba itama yarinyar bata kalli grany tawuce direct zuwa dining tana sanye da farad doguwar riga tamata Kew sosai tana isa dining din taja kujere ta zauna tare da fadin good morning bro ABID yadago murmushi dauke afuskar shi ya amsa da morning KANWATA kin tashi?? murmushi tare da cewa yaya ina alkawari na yace name fan!!!? Shagwabe fuska tayi tace yaya tafiyan dazamuyi ni da aysha mana Yace to ai nace se kinfara girmama grany kuma ni banga kinfara ba Yaya Allah nafara bakaga da nashigo namata sallama ba zai yi magana carab grany ta ce yo da kika mun sallama kin kalli inda nake ne bare ma ki gaidani sallaman ma daba Dan kinsan ABID na nan ba ai da bakiyi ta ba kuma ma wai uban me zaku je kuyi a London duka duka yaushe kuka dawo ABID laifinka ne wallahi kai kasangarta SARAH abinda take so shi lake mata shi yasa kwata kwata bata ganin girmana Sarah ta hade fuska takalli ABID tace yanzu yaya maganar nan se da kagayawa grant bayan kasan idan ta grany ne ko abincin gidan nan se naroka za'abani tana gama fadan haka ta fice daga palon grany tabita da harara ABID ma tashi yayi ya dauki wayoyinsa yama grany sallama yana fita direct wurin motocinsa ya nufa motocin sun fi goma kowa da kalarta amma bakake sunfi yawa bodyguard dinsa suna gani ya fito suka mike suna mika gaisuwa sannan aka fito da motoci biyar bakake guda hudu sunsa fara daya atsakiya wurin farar yanufa aka bude mashi baya ya shiga suma suka shiga sauran aka wangale masu katon gate din gidan suka fice ASM'U ce tadawo daga kai nikan a kitchen ta isko Umma tana dama koko Umma tace kindawo?? Eh Umma nadawo khadeeja ta tashi Umma tace a'a kema kinsan tashin khadeeja ai sai ke damma tace yau se 10 takeda lectures ai da tamakara To ummah bari in tasheta dakin da khadeeja taken tanufa ta tura kufar tashiga tare da sallama tana kuance tana baccinta tsaye tayi tana kallonta tana murmushi ahankali takarasa ta zauna bakin gadon ta Dora hannunta akan khadija tana kiran sunanta khdy!!! khadeeja takara gyara kuanciyanta taja bargo Asma'u tayi murmushi taje ta zuge labule rana ta haska fuskan khadeeja takara jan bargo ta rufe fuskanta cikin muryan shagwaba Ahmm Ahmm amma kibarni inyi bacci matsowa kusa da ita tayi tadagota tana fadin khdy zakiyi latti garama kitashi kafin Umma tazo da ruwan sanyi tashi tayi tana zumbure baki tashiga bayi Asma'u tabita da murmushi ta bude drowan khadeeja ta fito mata da uniform da jakanta ta dauko mata takalminta da safa ta ajiye mata kana tawuce kitchen tana taya Umma suyan kosai bayan sun gama ta zuba kosai a plate ta zuba kunu a cup ta koma dakin khadeeja ta iske khadeeja ta gama sa uniform ta na sa takalminta na makaranta Asma'u ta ijeyi plate din hannunta kan dressing mirror ta natso ta karba takalmin hannun hkadeeja ta tsugunna tafara saka mata khadeeja dai se binta take da ido har tagama saka mata ta dago suka hada ido Asma'u tace kallon fah khadeeja tai murmushi batace komai tadauki kosan da kunu tafara sha Umma tana zaune apalo suka fito khadeeja taje ta rugumeta tace Umma ina kuana Umma hmm ni dagani yanzu kuma ai saidai ai zancan wuni ina tunanin ranarda Asma'u zatayi aure bansan ya zakiyi ba khdeeja Ta shagwabe fuka tace ai tare zamu tafi ko yaya Asma'u tai murmushi sosai ma KANWATA khadeeja ta tashi ta musu sallama ta fita asma'u ma ta wuce dakinta ta shirya tama Umma sallama ta fita Hkadeeja kanwa ce awurin Asma'u suna kama sosai sedai ita khadeeja wankan tarwada sabanin Asma'u fake fara shekarun khadeeja 17 tana ajin karshe a scndry school asma'u kuma level 200 a gwagwalada university fake nan abuja su biyu iyayensu suka Haifa asma'u tana bala'in son khadeeja tun tana karama tazama tamkar uwa agareta khadeeja tasha yin laifi amma Asma'u se tace ita tayi kawai dan kar adaki khadeeja zata iya yin komai AKAN khadeeja baban su bakano ne se kuma mamansu bafulatanar Adamawa ce suna zaune a unguwar life camp dake abuja ba wasu masu hali bane se dai rufin asiri da wadatar zuci babansu Allah ya yimai rasuwa tun khadeeja tana Karama ada mamansu taso takoma garinsu dayaran amma yayan babansu yahana Wanda yake anan abujan shima dazama yana da mata da yara 2 nusaiba da fa'iz Se mamanshi datake zaune agidan shi wato kakar su asma'u kenan To wannan dalilin ne yasa Umma take zaune a abuja saboda bazata iya Barin yaranta tatafi ba Da yamma misalin karfe 5 Motocin ABID suka shigo haraban gidan ana gama parking dai daga cikin guards dinshi yazo yabude mashi baya yafito cikin takunshi na kasaita ya karasa cikin babban palon gidan yana shiga ya iske palon a cike da ain gidan kasancewar gidan family house ne duka aciki family suke tuna baya!!!!!! alh Kabiru hausaweee haifaffan garin yola ne su biyar ne awajan iyayan su maza 3 mata biyu amma biyu sun rasu su uku suka rage shine babba se kanin jamilu da kuma kanwarsa ladidi duk da cewa alh kabiru yayi karatu sosai amma harkar kasuwanci ya sama gaba tun yana karami haka yataso wannan dalilin ne yasa aminin mahaifinsa yadawko shi daga yola yadawo dashi Abuja Dan yarika taya shi harkar kasuwan cin sa ganin kwazo da kuma experience dinsa ne yasa ya Dora shi aharkar kasuwancin su inda yake tura shi kasashan waje kan harkar kasuwancin su wani zuwa da alh kabiru yayi kasar yaman ya shafe kimanin watanni 5 yahadu da hafsat diyar abokin kasuwancinsu suka kulla soyayya da yarinyar daga bisani maganar aure tashigo ciki sunsha gwagwar Maya ba kadan ba kafin iyayansu su yarda da zancan auran amma abunda Allah ya qaddara se ya faru Haka akayi auran ya taho da ita Nigeria arzikinsa Yanata habaka sun samu karuwar da namiji inda aksamishi sunan baban Hafsat wato ABID bayan rasuwar mahaifin alh kabiru wata rana yaje gida ya isko kananshi ya saida gidan da suke ciki ya barnatar da kudin ganin haka ne yasa yadawko shi da mamansu suka dawo abuja ya maidashi makaranta dama ladidi tayi aure a can yola Bayan wani lokaci alh kabiru suka sake samun karuwa ta ai mace inda taci sunan Sarah Batare da sanin kowa ba alh kabiru yafara Gina wani katafaran gida da kyakkyawar niyyansa ta hada family dinshi wuri guda seda yakammala gidan sannan ya Sanar dasu suka tattara suka koma murna wurinsu ba magana se ma dasuka ga gidan aljannar duniya Haka suka ci gaba dazama acikin wannan gidan cikin farin ciki da kaunar juna har kanin alh kabiru wato jamilu yayi aure ya auri sadiya wata diyar kawunsu itama aka kawota wannan gidan Wata rana alh kabiru ya shirya tafiya yola ganin dangi shi da matarsa wato Hafsat akabar su ABID awurin hjy Maryam mamar alh kabiru ahanyar su tadawowa ne sukayi hatsari Wanda wannan shine dalilin rasuwarsu family ya girgiza da wannan al'amari kasancewar alh kabiru mutum me mai zumunci da son talakawa bayan rasuwar ne baban Hafsat ya zo yace abashi amma hjy Maryam tayi mirsisi tahana da kyar yasamu tabashi Sarah yatafi da ita ABID kuma ya zauna awurin hjy Maryam wato (grany) kenan Haka taci gaba da kula dashi da karatunsa inda yagaji mahaifinsa wato kasuwanci haka yataso yana masifan son garny da kuma Sarah duk abunda suke so zai yi kokarin yaga ya musu indai baifi karfinsa ba Ko bayan rasuwar alh kabiru family bai watse ba ABID yana iya kokarinsa wajan ganin yahada kan family din wannan dalilin ne yasa ya je yadawko ladidi da yaranta 5 kasacewar mijinta yarasu haka kuma yaje yaman yadawo da Sarah Nigeria Cigaban labari!!! karasawa yayi cikin palon ya zauna kusa da grany suka gaisa da sauran mutanan gidan Sarah ce tazo tazauna kusa dashi tace yaya yau ranar family meeting ne murmushi yayi yace nasani KANWATA ai dai kyabari inje inyi wanka inci abinci ko ?? Languabar da kai tayi tace to yaya tashi na kosa afara grany tamaka mata harara tace ai dama dole ki kosa tunda kina so kuje yawan gantali Shuru tayi ta hade fuska batace komai ba Daga nan kuma kowa yayi shuru a palon ABID ne ya katse shurun da cewa bari in je inshirya in fito nan fa kowa ya wangale baki tare da fadin to shi kuma ya haura sama yanufi bangaransa [18/07, 15:03] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧DOMUN KANWATA👩‍👧 🖊na marubuciya HUSNA kabir zarewa( the mammah girl) 🖊 da sunan Allah mai Rahma mai jinkai.... 👨‍👧DOMUN KANWATA👩‍👧 5⃣⏭1⃣0⃣ Ahankali yake takunsa har ya isa bangaran sa mamaki ne ya kamashi ganin palon shi abude can kuma yayi murmushi yace hmm nasan aikin Sarah ne Yana shiga palon yaji anrufe mashi ido datafukan hannaye murmushi yayi yace Aysha na ganoki Hannunta Yakama yazagayo da ita ta gabansa tare dasakar mata lallausan murmushi Aysha kenan ya ce agurin uncle jamilu wato kanin baban ABID kyakkyawa ce daidai gwargwado Shekarunta zasu kai 20 Akwai soyayya mai karfi tsakaninta da ABID kuma suna fata ta kaisu ga aure hura mashi iska tayi a fuska ahankali ya lumshe idanuwanshi Hannayanta ta sakalo abayan wuyanshi cikin muryanta mai Jan hankali tace kallon fan!!?? Ajiyar zuciya ya sauke tare da fadin nayi missing dinki ne banganki ba kuana biyu ina kika shiga!!? Shagwabe fuska tayi tace ai baka neme niba kuma dama nasan nice nake sonka kai ba ka sona Zare jikinsa yayi daga nata yana fadin Kullun haka kike cewa amma kema kinsan da bana sonki bazan tsaya bata lokacina akanki ba hangar dakin shi yanufa can kuma ya jiyo ya kalleta yace jike kasa yanzu zan shirya inzo Murmushi tayi tace to se kazo ko in jiraka dakin ya shiga yana fadin jeki kawai Asma'u da khadeeja ne akan hanyar so ta dawowa daga islamiyya suna tafe suna fira Sun wuce daidai masallacin unguwar su sukaji ana kiran Asma'u!!! gaba dayan su suka juya amma basu ga kowa ba suka ci gaba da tafiya aka ce khadeeja!!!! suka kara juyawa basuga kowa ba khadeeja tace amma( sunan da take kiran Asma'u dashi kenan tun tana yarinya ) asma'u tace na'am Tace amma ko munyi gamo ne Asma'u tayi dariya tace haba khdy wane irin gamo?? Ni kamar ma nasan muryan nan Ganin dagaske khadeeja tafara tsorata yasa taja hannunta suka fara tafiya suna cikin tafiya khadeeja taji anja hijabinta ta baya haba tafara ihu tana daka tsalle gashi tarufe idon ta Asma'u duk ta rikeci ta rirrike khadeeja can ta dago Dan ganin Wanda yaja hijabin fa'iz(yaron yayan babansu ) ta gani atsaye yana kwasan dariya harara ta makamai tace kaga abunda kaja ko?? Se alokacin khadeeja ta bude idonta ta kalli fa'iz Har yanzu dariya yake yace ke wallahi khadeeja Allah yayi maki tsoron tsiya duk hijabin nan naki da islamiyyar maimaikon ki ambaci sunan Allah kin tsaya kina ihu kina amma!! Amma!!! me amma zata iya yi maki bayan ita.... Ganin tamike tanufo shi yasa bai karasa maganar ba ya ruga aguje yanufi gida khadeeja tarufa mashi baya aguje Asma'u tayi murmushi itama tabi bayansu Aguje fa'iz ya shigo gidan Yana haki Wajan yanufa Umma dake zaune akarkashin bishiya tana gyaran wake tace tsaya nan ni kar ka fado mun wakaje katsokano kuma daga zuwan ka?? Tana rufe baki khadeeja tashigo gidan rai ahade wurin fa'iz tanufa Umma tarike ta tana tasya me yahadaku?? Khadeeja bata ce komai se haki takeyi fa'iz yace Umma wai Dan na jamata hijabi shine fah Umma tace fa'iz kai dkasan halin khadeeja abun laifi baya mata kadan me yakaika tsokanarta murmushi yayi ya kalli khadeeja to yi hakuri bata ce komai tayi kwfa tare da wucewa daki Asma'u tashigo tazauna kusan Umma takarba wakyan tana gyarawa fa'iz ya matso kusa da ita yana tayata can ya dago yace AMMA saura kuana hudu fa !! Tace name fahh??? Yace kituna mana 🤔 Tayi shuru can tace kai gaskiya ban tuna ba gira yafara daga mata yana cewa birthdayyyyyyyyy dariya tayi itama tare da kwafan yanda yayi magar tace ohhhh na tunaaaaaaaa Dariya sukayi su duka yace to me zaki bamu gift tace to ai ita gift ba'afada sedai kawai in ambaka kaga ko miye yace hakane khadeeja da fitowar ta kenan daga Palo tace dama tunda naganka nasan maula kazo yi Dan baka zuwa hakanan daure fuska yayi 😠yace to wa yakasa dake dazaki kwasa?? Ita ma fuska adaure tace tunda kakasa da amma ai kuwa dole in kuasa Asma'u ce ta katse fadan da cewa haba wai se yaushe zaku daina Abu kamar yara ne yanzu fa shekarun ku 17 amma har yanzu Baku girma ba fa'iz ne yayi gyaran murya yace 😎 hmm hmm amma nifa 19 ne tsaki tayi tace to miye maraban dambe da fada?? Umma ce tayi dariya kana suma suka kwashe da dariya🤣 Bayan kaman minti talatin ABID ya sawko zuwa palon kasa yana sanye da 3quater da kuma jallabiyya milk color se kanshin turare ke tashi yayi kyaw sosai kamar black American tun da yafito suka kure shi da ido har ya iso ya zauna a dai daga kujerun palon sannan ya zaro check da bairo daga aljihun rigarsa yadora akan table din dake gabansa Sannan yadago ya kalle su daya bayan daya yayi gyaran murya yace to dafatan dai ba wata matsala babba dukansu suka ce a'a yace to alhamdu lillah kamar yanda muka saba zamu fara daga babba zuwa karami Gaba dayansu kowa se washe baki yakeyi inkacire grany data hade girar sama da takasa ABID ya kalli uncle jamilu yace uncle bismillah uncle jamilu ya washe baki yace ni daman ba wani Abu bane kawai dai ciwon kafar nan na wane yadameni shine nakeso in fita Waje adubani yana magana yana kallon grany ganin yanda ta kafeshi da ido ko kiftawa bata yi ai kaman jira take yagamana tayi carab tace kai jamilu kaji tsoron allah yanzu fi sabilillahi duk asibitocin Nigeria basu isa suma maganin cewon Kafa harsai kafita waje ABID ne ya katseta da cewa ya isa haka grany wannan ba wani Abu bane duk kudin da nake nema ai saboda Ku ne So banga anfanin wannan dokiyar ba inhar bazan magance maku matsalolinku ba Grany dai baki ya mutu se shuru da tai ta sa musu ido Check din dayayi rubutu ya mikama uncle jamilu bansan konawa bane sedai naga yawashe baki yana godiya ABID yajiyo ya kalli sadiya matar uncle jamilu yace Aunt se ke Baki ta washe tace dama jarina ne yayi yayi kasa shine nake so..... Grany ce ta katseta da cewa ji wani jin dadi yo dan jarinki yayi kasa uban wa kike bi bashi anan?? ABID ne ya sake katseta da fadin Grany please!!!!! Saboda haka ta tashi azuciye ta nufi part dinta duk suka bita da kallon gwara da kika tafi Gyaran muryan da ABID yayi ne yasa suka dawo da dubansu gareshi nan ya mika mata check kowa ya cigaba da fadin nashi har akazo kan Sarah itama tafadi nata na fitan su London kuma ya amince aka zo kan aysha ita kuma tace tana so idan suka dawo daga London zata ji tayi degree dinta a abroad shima ya amince haka akacigaba har suka kare kowa yawatse cikin farin ciki da jin dadi ABID yana tashi direct masallaci ya nufa kasancewar anata kiran sallah bayan yadawo ne ya wuce bangaran grany ahankali ya tura kofar tare dayin sallama sanyin AC da kuma daddadan kanshin turaran wuta ne sukamishi maraba Zaune ya iskota kan sallaya tana lazimi kusa da yazo ya janyo pilo anan kasa ya kuanta ya dauki remote ya kamo tashar aljazeera yana kallon labarai se da yashafe kusan awa daya amma grany bata motsa ba sedai daga ya kalleta se ta kauda kai murmushi yayi yamatso ya dora kansa akan cinyarta yace grany nasan kin kare fa kawai shareni kikayi Hannunta tadora akansa tana shafa suman kansa cikin sansanyar murya tafara magana kamar haka ABID Nasha fada maka karage abunda kake ma yaran nan yayi yawa amma kakasa ganewa zaune yatashi yarike hannunta cikin nashi yace grany family nan sune rayuwata taya zan iya kuantawa inyi bacci mai dadi alhali family na suna cikin matsala na tabbata koda Abba yana raye da abunda yafi wannan ma zai iyayi grany tasauke ajiyar zuciya tace to shikenan Allah yasa albarka yace ameen ko kefa tace to ai bamu gama ba yace se kuma me zama ta gyara tace zancan iyali ABIDI anya kuwa lafiyanka kalau wajan shekara 30 amma baka zancan iyali Dariya yayi yace grany kwantar da hankalin ki ankusa grany ta katse shi dacewa yo kai daga anyi magana se kace ankusa katsaya biye ma wannan shashan aysha ni kabani dama in zabo ma air mutunci mai tarbiyya kaki Murmushi yayi yace grany ahalin danake ciki yanzu bakowace yarinya zan iya aure ba ina bukatar wadda tasanni da yanayin family na yarinya air baban gida wacce tasaba da rayuwar family house kinga seta taimakamun wajan kula da family na grany ni bawai macan dazatamun kwalliya ingani kawai nake bukata ba jarumar mace nake nema To shiyasa kika ga ina bukatar lokaci Grany ta sauke ajiyan zuciya tace To banki ta taka sedai shekaru ja suke ABID ina so inga ya'yanka kafin lokaci na yayi ABID ya daure fuska yace ba nace idan muna magana kidaina kawo zancan mutuwa ba insha Allah har jikokina se kin gani Grany tayi saurin fadin Um um daina mun fata ABID bana fata in kai lokacin da zan kasa tantance tsakanin gabas da yamma Kiran sallan da ake ne ya katse masu firar ABID yatashi yana murmushi yace zanje masallaci daga can kuma zan wuce inkuanta nagaji dayawa Grany tace yo ba dole ka gaji ba kazauna majalisar dinkin duniya ABID yagane me take nufi shiyasa bai ce komai ba yanufi Hanyar fita har yakai bakin kofa ya jiyo yace grany kibada Lipton dina akamun tace to shi kuma ya fice Misalin karfe 8 na dare Asma'u ce da hkadeeja zaune a Palo suna kallon shirin akushi da rufi Wanda ake atashar arewa24 can khadeeja ta waigo ta kalli Asma'u race amma alalan nan dagani zatayi dadi ko ??Asma'u tayi murmushi tace sosai ma ko kina sone ? eh wallahi ina so zaki mun ne? Asma'u tace mezai hana khdy ko wannan din da suke girkawa yanzu in kina so se inje in karbo maki Khadeeja ta shagwabe fuska tace uhm uhm nifa da gaske nake Asma'u tayi dariya tace gobe zan maki naki khdy ta washe baki tace Allah ya kaimu Asma'u tace ameen suka ci gaba da kallon Washegarin ranar ta kasance asabar misalin 10 nasafe Asma'u ta gyara wken alale tashirya ta tafi kai nika ABID ne yafito daga bangaran sa cikin shiga ta kananan Maya wando light brown da faran riga ga fitinannan kanshi dake tashi daga jikinsa yayi kyau bakadan ba fitowarsa yayi daidai da fitowar Sarah daga nata part din da far'arta takaraso wurin shi tana gaida shi ya amsa shima dauke da murmushi afuskarsa yace bari inje ana jirana murmushi tayi tace AHMAD ko?? yace eh sannan yafara sauka har yakai kasa tace yaya kace mashi...se kuma tayi shuru kanshi ya dago ya kalleta yace ince mashi kina gaidashi ba??fuskanta ta rufe da tafukan hannayanta 🙈ta shige bangaranta shikuma ya wuce yama grany sallama daga nan ya nufi wajan motocinsa guards dinsa suna ganinsa suka tashi tsaye yadubi wani daga cikin su yace yahya bani makullin atare suka hada baki but sir !!!! Fuska ya hade yace just give me the key Wanda aka kira da yahya ya mika mashi makullun ya karba naga ya nufi wata dakkareriyar Jeep baka se sheki takeyi ya fice daga gidan ahankali yake tukinsa kamar mai koyo har ya iso life camp akofar wani katafaran gida naga yayi parking mai gadin ne ya liko ya ganshi yace ah yallabai yafara kokarin bude get din ABID yace no barshi sauri nake yanzu zan fito kai tsaye cikin gidan ya nufa tare da sallama ya kutsa kanshi cikin palon wata matace ta amsa sallamar tana ta kokarin shirya abinci a dining Da murmushi ya karasa dining din yaja kujera ya zauna kana ya dago ya kalleta yace momy ina kuana bata dago ta kalleshi ba bare ta tankashi Shima kuma bai kara cewa komai ba Ya bude kula ya fara zuba soyayyan dankali da pepper soup yafara ci seda ya gama kana ya leka kitchen din ya iskota tana loda lemu a frig daga kofan kitchen din yace momy zan wuce se a lokacin tace toda wa yarikeka?? Murmushi yayi baice komai ba yafita daga palon wani bangare naga yanufa acikin gidan yana zuwa yatura kofar palon ya shiga babu kowa hakan yasa yawuce bedroom karasawa yayi kusan gadon tare da yaye bargon yana fadin AHMAD!! Ahmad ya gyara kuanciyarsa tare da Jan bargo ABID ya janye bargon gaba daya yace malan dallah tashi kai ko kunya baka ji tun baccin jiya har yanzu bai isheka ba Cikin murayan bacci Ahmad yace AK wai miye haka da sassafe kazo gidan mutum kahana shi hutawa ABID ya katse shi kai dallah tashi lokaci ya kure mukadai ake jira Tashi Ahmad yayi yana gunguni yanufi toilet ABID yace wai me kama Momy ne ?? Ya juyo ya harereshi da jajayan idon shi na bacci yace Ohoo!! meyasa baka tambaye taba yashige bayi ABID ya girgiza kai ya mike yaje drowan Ahmad ya Ciro masa kananan kaya wando baki da riga milk color bayan Ahmad yafito wanka ABID yace kashirya zan jiraka awaje kuma wallahi kadade kazo kaga bana nan Ahmad yace dadin abun dai Nima inada abun hawa ABID ya wuce ya barshi atsaye yana kallon kayan dake kan gadon Asma'u ce tadawo daga kai nikan dataje tundazu tana tafe tana mitar dadewarta ita kadai shi yasa bataji horn da ake mata ba seda motan tazo kusa da ita Drivan yadaka mata tsawo afirgice tayi baya zata fadi Taji ta bige da wani har robar nikan ta karkace kadan ya zuba juyawan dazatai taga ashe mota ce ajiyan zuciya tayi tace kai amma Allah mai motanan albarka dayanzu nikan alalan khdy ya zube robar ta Dora akan motan tana gyara wanda yabata bakin robar tsawar da taji andaka mata ne yasata tajuya afirgice ABID tsaye abakin get Ya murtuke fuska kamar bai taba dariya ba ganin yana nufota gadan gadan yasa ta hadiye yawu tare da kura mashi ido tsabar tsoro yasa tama kasa motsa kafarta bare tayi yunkurin guduwa yana zuwa dap da ita bai yi watawata ba ya fisgota tare da zabgamata lafiyayyan mari a firgice ta dafe kuncanta 😨 Cikin Muryan kuka tace malam lafiya me namaka zaka mareni?? ABID da yagama hasala wato bata ma san abunda tayi bakenan cikin kakkausar murya yanuna motarshi da yatsa yana fadin Dan ubanki nan yamaki kama da bola ko kwata dazaki zubamun wannan kazantar akai?? aranta tace ga mai mortar nan juyawa tayi takalli motar ita se a lokacin ma ta lura da Wanda ya zube akai maganar ABID ne yasa tamaido da dubanta garesa aranta take fadin hmm yanzu haka ma ita ce motar da yafara mallaka arayuwarsa shi yasa yaketa rawar kafa akanta ABID ne ya katseta da cewa ina magana kin wani kure in da ido sunkuy da kanta tayi kasa tace yi hakuri What!!! apology dinki zai sa motata ta gyaru ne itama hade rai tayi dan abunshi yafara isarta kallonshi tayi tace inazuwa da Sauri ya sagabanta yana fadin ba inda zaki se kin... Bai karasa ba takatse shi dacewa dallah malam matsamun to in ban nemo abun gogewa ba da harshe na ka keso in llashe shi ko me ?? Tana gama fadan haka ta shiga gidan da ke kallon nasu Ahmad ABID dai da kallo ya bita yana mamakin wai yau shine yake fada ana fada yayi danasanin rashin zuwa da guards dinshi da tuni sun tattaka wannan baby doll din ba Ba adau lokaci ba segata tafito daruwa aroba da wani dan karamun towel tazo tafara goge motar har tagama yana tsaye yana kallonta ko Inda yane bata kalla ba tadauki robar ta maida tadawo tadauki robar nikanta se alokacin ta kalleshi yana kokarin shiga mota tace Hey!!! tsayawa yayi cike da mamaki yana kallonta matsowa tayi kusa dashi cikin sansanyar murya tace kasamu wani waje koda dan kadan ne acikin zuciyarka dazaka rika yafema Wanda yamaka laifi to gashi nagoge maka motar ka nikuma idan nace banyafe marin da kamun ba ya kenan tana kai tajuya tafara tafiya can kuma takara juyowa tace ohhh yes ina farin cikin sanar da kai Kaine mutum na farko da yafara marina A tarihin rayuwata juyawa tayi tayi tafiyanta Wani dogon tsaki ABID yaja se a lokacin ma yaji haushin kanshi da yatsaya sauraronta motan ya shiga ya zauna ba adau lokaci ba se ga Ahmad yafito yana daura agogo ahanunsa motar yabude ya shiga ya kalli ABID yace 😎AK nayi Sauri ko?? tsaki yaja baice komai ba ya tada motar suka wuce Ahmad kenan yakasance aboki kuma amini awurin AK wato ABID tun suna yara suka taso tare koda wane lokaci suna tare Akwai shakuwa maikarfi atsakanisu Ahmad yakasance fari dogo mai dan matsakaicin jiki yanada surutu da barkuanci sabanin AK dabaicika yawan magana ba Asma'u tana isa gida sukacikaro da khadeeja cikin muryar tausayi tace khdy yunwa ko ?? Khadeeja tace amma meya sami fuskar ki?? Asma'u ta kakalo murmushi tace ba komai muje in maki alalan rana tayi ko Umma ta aike ki ne Khdy tace a'a wurinki naso inje naga kinjima Baki dawo ba batace komai ba taja hannun khdy suka karasa ciki.......... [18/07, 15:03] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧DOMUN KANWTA👩‍👧 🖊Na marubuciya Husnah kabir zarewa ( the mammah girl) 🖊dasunan Allah mai rahama mai jinkai ... 👨‍👧DOMUN KANWATA👩‍👧 1⃣0⃣⏭1⃣5⃣ Bayan sati daya da faruwar hakan misalin 11 na rana Asma'u ce da khadeeja a kitchen suna girka abincin rana khadeeja tasa wakar harsashe awayanta suna aiki suna bin wakar idan anzo baitin da namiji keyi se khadeeja tabi na mace kuma se Asma'u tayi sundage se yi suke kai kace su suka rera wakar Khadeeja har da kwaykwayon muryar maza ta nuna Asma'u da yasa tace " tadaban ce ke ta kadaban aciki ke nawware!!! Araba mu anyi....." har dai zuwa karshe tadake kuwa kamar da gaske Asma'u ta kwashe da dariya ita ma ta karkace tana kikkifta ido tana kallon khadeeja irin na moyannan tace " niii taka tun asali ba mai kuacema!!! Khadeeja ta kwashe da dariya tace ammah dazakiyi acting zaki samu kudi Umma ce ta leko kitchen din tace kuna nan kuna shirman da kuka saba ko to nidai kuyi sauri ku gama Asma'u zan aikeki kasuwa daga nan kibiya wurin inna tana nemanki tana kai nan tafita Asma'u ta juyo ta kalli khadeeja tace khdy zaki rakani ?? Khadeeja ta zaro ido ta dafe kirji tace wa?? Niii dama bazaki biyo wajan inna bane dana rakaki amma kinfi kowa sanin bama shiga inuwa daya da ita Asma'u tayi murmushi suka ci gaba da aikinsu.... sarah ce da aysha zaune suna shirya yanda tafiyan su zai kasance can aysha ta dago ta kalli sarah tace wai nikan sarah ina dan gidanki ne kwana biyu banga yazo gidan nan ba sarah tayi murmushi tace yana nan dazuma muka gama chart dashi he is just busy that's why aysha tace ahh ahh kice kun fara soyewa kenan ?? Sarah tayi fuskar tausayi tace wace soyewa kuma aysha bayan nikadai nake azabtuwa da sonsa shi bai ma San inayi ba aysha ta gyara zama tace to shin wai ke meyasa bazaki fadamasa halin da kike ciki bane nasan dai ko giyar wake ya sha baza yayi rejecting din ki ba Sarah ta saki baki tana kallonta se can ta yi dariya tace wa?? ni?? Da matsayina da Class dina kanwar the richest man in town inje insamu namiji ince ina sonsa never!!! Aysha tadaga kafada tace nidai shawara nabaki kina nan sake da baki wata zata kwacemaki shi sarah tayi wani malalacin murmushi tace ai ba'a haifi macan da zata kuace AHMAD a hannuna ba wallahi ke ni maganar nan ma da mukayi kinsa naji ina son ganinshi bari inje company nasan zan same shi aysha ma tamike tace muje narakaki toh daga nan nima naga AK suna fitowa suka hadu da grany itama tafito cikin shirin ta nafita cikin rada sarah tace ita kuma wannan tsohuwar ko ina zata ohoo aysha ta matsa kusan grany tace ahh ahh grany ina zuwa haka? Grany ta tsuke fuska tace inda kika aikeni aysha ma tahade fuska tace shi mutum ba'a iya mashi idan kashareshi yace ka raina shi in kuma kamai magana ya gaya ma nakar magana cikin fushi grany tace zan bige maki baki wato futsarar da kika ga waccan mai kama da kazar yan burin tanamun shi ne kema zaki soma ko to kufita a idona aysha ta wuce tana gunaguni grany tabita da harara tace mace kamar pal waya kome ma ABIDI yagane anan da har tabirge shi ohoo koda tafito su sarah sun tafi guards suna ganinta suka mike Driver yaje ya fito da dai daga cikin motocin gidan grany ta juyo ta kalli guards din da ke biye da ita ta kankance ido tana kallon su cikin masifa tace kai wai lafiya kuke biye dani kamar kaza da yan tsaki?? Sunkuy da kai sukayi basu ce komai ba tace toh Ku koma bazani da Ku ba daya daga cikin su ne yace sorry ma but umarnin yallabai ne kar mubar kowa na gidan ya rinka fita shi kadai Grany ta wuce tana fadin ai kuma se kuyi naga Wanda zai biyoni acikin Ku mota ta wuce tana waiwayo su tare da nuna su da yatsa har ta shiga driver yaja suka fita se da suka hau titi driver ya juyo yace grany ina muka nufa fuska ta daure tace baka iya gaisuwa bane ?? kai ya Sosa yace ina wuni tace lafiya kasuwa zaka kaini ... asma'u ce a kasuwa tazo wucewa taga grany a tsaye se waige waige take ga tulun kaya agabanta har ta wuce se kuma ta dawo wurin grany tace ina wuni grany ta washe baki tace lafiya kalau yarnan sannu Asma'u tace kina son keke napep ne grany tace a'a da driver mukazo anan ya saukeni kuma kinga nafito ban ganshi ba Asma'u ta waiga ko ina bata ga mota ba ta kalli grany tace bari muje can bakin hanya muga ko yana nan grany ta washe baki tace to Asma'u tadauki kayan da kyar take tafiya har suka iso bakin hanya grany tace kinga kwa gashi can zo muje suna isa wurinsa grany ta haushi da fada baice komai ba se hakurin da yake bata ya karbi kayan ahannun Asma'u yasa a boot grany ta kalli Asma'u tace sannu yar albarka baki gayamun sunanki ba Asma'u tayi murmushi tace ASMA'U suna mai dadi ni kuma sunana... Asma'u tace grany ko?? Grany ta washe baki tace ina kikasan sunana Asma'u tayi murmushi tanuna driver tace damuka zo nan naji ya kiraki da sunan grany tayi murmushi tace eh hakane jika nane yake kirana da sunan shine ya Bini hannu tasa ajaka ta dunkulo kudi masu yawa tamikama Asma'u amma Sam taki karba se ma juyawa datayi ta tafiyanta grany tayi tsaye tana kallonta cike da sha'awa aranta kuma tana fadin inama ABIDI na yasamu irinki amtsayin mata da yamore har saida Asma'u tabace mata sannan ta shiga mota suka fice... Daga kasuwa Asma'u direct gidan kawunsu tanufa tana isa ta tura kofar palon tare da yin sallama fa'iz ne kadai azaune yana duba wani magazine karasawa tayi ta zauna adai daga kujerun palo fa'iz ya ijiye magazine din hannunsa suka gaisa Asma'u ta mike ta nufi dining tana cewa bakowa agidan ne fa'iz yace Ummi taje barka nusaiba kuma tana ciki Asma'u tace inna fah yace tana Akurkinta Asma'u tayi dariya tace wallahi kai da khadeeja kunraina inna ranar da Abba ya kama Ku bazakuji da dadi ba abunci ta zuba tafara ci nusaiba tafito suka gaisa da Asma'u tace Asma'u inada dinki fah Asma'u tace to se ki kaimun shago Nusaiba tace tab!! Wannan shagon dinkin naku mai Nisan tsiya ina zan iya Asma'u tadaga kafada tace ba kishirya dinkin ba kenan nusaiba tahade fuska tanufi palo kusa da fa'iz ta zauna tana leka magazine din dake hannun shi baki ta washe tace kai ji wani gado kamar na sarauta fa'iz yayi murmushi yace Shi zan maki na auranki dukan shi tayi akafada tace Allah yaya bana so Wani page ya juyo sega photon AK yana sanye cikin shiga ta kananun kaya ga agogon Rolex daure ahannunsa yana murmushin da yake kara masa kyau nusaiba tace WOW!!! AK hausawee gayan nan yana bala'in birgeni fa'iz yace Ashe bani kadai ba ai gayan ya hadu ga gayu ga money Daga can dining Asma'u tace waye ake cewa ya hadu fa'iz yace AK hausawee Asma'u takai loman tuwo bakinta tace waye kuma shi fa'iz yace ammah kina Abuja amma kanki na kauye to ai duk yan matan garinnan daya daya ne basu San shiba Wanda yakeda Hausawee interior decoration (HID) import company suna shigo da kayan gida irinsu Gado kujeru da sauran su tasowa tayi tana fadin ina jinshi abakin khdy Amma ni ban taba ganinshi ba murmushi yayi ya mika mata magazine din ta miko hannu zata karba kenan akaturo kofar palon tareda sallama wata dattijiwa ce tashigo palon kofar suka kalla suna Amsa sallamar tsaye tayi abakin kofar tarike haba tana zabga salati asma'u tanuna da yatsa fuska ahade tace ke yanzu asama'u dama nan kikazo wajan wa'innan sakarkarun kika shanyani ina jiranki? Asma'u tayi murmushi tace yi hakuri inna dama yanzu zanzo inna batace komai ba takada kai kafita Asma'u tabita da kallo fa'iz yace kin tsokano mana tsuliyar dodo hararar shi tayi tace ya isheka malam itama ta fita daga palon bangaran inna tanufa azaune ta iskota tana ninke kayanta da aka wanke da sallama takarasa cikin palon inna ta amsa sallamar ciki ciki ita adole tashaka kusa da ita Asma'u tazauna itama tafara ninke kayan kusan minti 10 bawanda yace wani Abu atsakanin su asma'u ce takatse shurun da cewa kince kina son ganina nazo kuma bakice komai ba inna tace yau wace rana?? Asma'u tace Dama dan kitambayeni hakan yasa kika kirani? inna tayi shuru batace komai ba Asma'u ta sauke ajiyar zuciya tace yau asabar menene inna tadago ta kalli Asma'u tace magani na yakare jibi ya kamata mu koma asibiti gashi abbanku bai dawoba kuma ni gaskiya ina jin kunyar inje ince ma Maman nusaiba tabani kudi inje asibiti Asma'u tayi shuru na dan lokaci can tadago tayi murmushi tace Karki damu inna Allah ya kaimu jibi kishirya da safe zan zo se mu wuce asibitin inna tayi fuskar tausayi tace asama'u ina ruwa yaci makadi ke kina ganga ta jiki yo dawane kudin zamuje asibiti? Asma'u tace Dama akwai dunkunan da nakare Se inkira a amsa kedai kawai kishirya da wuri Inna tawashe baki tace ai insha allahu tun asuba zan shirya Asma'u tace dakin kewta mun kuwa dan daga can shagon dinki nakeso in wuce Bazan samu damar zuwa makaranta ba inada aiki dayawa gaskiya inna tace to Allah ya taimaka amma asama'u kinaida wasa da karatunki kinje Asma'u batace komai ba tadauki kayan da suka gama ninkewa tashiga dasu ciki inna tabita da kallon tausayi tana fadin allah sarki Asma'u mace mai kamar maza kenan tana tsananin son yan uwanta da kishinsu tun tana Karama take zuwa gidan wata ameena makwabciyar su tana koyon dinki har ta kware aharkar dinki tana fitar da style masu kyau intayi dinki kai kace injin ne ya buga kayan ganin haka ne yasa lokacin da ameena ta bude shagon dinki tadauki Asma'u tana mata aiki Dawanan aikin Asma'u take rike da gidansu da kuma karatun khadeeja dawasu bukatun su kasacewar shi kanshi kawusu bawani karfi gareshi ba fitowar Asma'u daga daki ne ya katse ma inna tunaninta ledan da tashigo dashi daga kasuwa tabude ta Ciro wata Leda aciki tamika ma inna tana fadin inna ganshi ba yawa kidan yi brush inna takarba tana washe baki tabude gasashshiyan hanta ne Wanda bazasu wuce yanka 10 goma ba Inna anata lashe baki asma'u Tamata sallama tafita dayan bangaran Ta koma ta iske Ummi tadawo tana zaune a Palo wajanta ta karasa suka gaisa Ta kalli nusaiba dake gefe tana goge uniform tace ji ki kawo dinkin naki tashi tayi tanufi daki tana jin dadi Ummi tace Asma'u badai har zaki wuce ba murmushi tayi tace Ummi sauri nake yamma tayi Ummi tace namanta ban tambayi yar lelanki ba khadeeja it's dai bata zuwa nan gidan se in an aikota Asma'u tayi murmushi tace tana nan makaranta ne ya riketa nusaiba ce tafito dauke da turmin atanfa tamika ma asma'u tace buba nakeso Asma'u ta karba tare da fadin sedai singlet nusaiba tace kai ammah wane irin singlet kuma😧 Dariya suka sa Asma'u tamusu sallama tawuce tafe take tana sauri ganin magariba ta gabato ta tsallako titi kenan ledan hannunta ta tsinke dogon tsaki taja ganin lemun da tasiyo ma khdy duk ya waste Hakanan ta tsugunna tafara tsincewa tanaji ana mata horn amma bata motsa ba AK dake bayan mota a zaune ya jingina kanshi akan kujera ya lumshe ido jin driver nata horn yasa yace menene? Driver yace wata yarinya ce a hanya Shiru yayi bai CE komai ba driver yakara danna horn Ita kuma haushi duk ya isheta ga karan horn duk ta rikice tarasa ma mezatayi jin shuru yasa Ak bude idonshi ya leko ta window ya ganta tana kokarin Gyara ledar da tayage komawa yayi yazauna yace ma driver taka motar driver yace sir??? tsaWa yadaka ma driver hakan yasa ba shiri ya taka motar suka nufota a guje duk dacewa Asma'u ta tsorata amma ko motsawa batayi ba bare tayi yunkurin guduwa seda motar tazo daf da ita har tana jin hucinta kana driver yaja birki mutanan dake wurin suka dau salati aka zagaye wurin AK kam yagama shaka a hasale ya fito daga mortar ya nufota yana zuwa ya fincikota ya daga hannu da nufin marinta se kuma yadakata yace you???Asma'u kuwa takafeshi da ido ko kiftawa batayi zuciyanta na azalzala aranta take fadin nufinshi da yakara marina ai kwa da na nuna mashi cewa ba kullum ake kuana agado ba ganin yadda take kallonshi babu ko alamar tsoro afuskarta yasa ya kalleta da mamaki yace ke anya bakyada tabin hankali kuwa?? Batace komai ba se hannunta da tafizge tadauki ledanta ta raba ta gefenshi ta wuce yana tsaye kamar Wanda aka dasa a gurin se binta yake da kallo aransa yana fadin anya kuwa wannan mutun ce tokodai gamo nayi ne ahankali ya furta (Wa innahu min sulaimana wa innahu bismillahi rahmani rahim) mota ya koma ya zauna driver yaja suka tafi yana karanta duk addu'ar data zomai Abaki... [18/07, 15:03] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧DOMUN KANWATA👩‍👧 🖊na marubuciya HUSNA kabir zarewa( the mammah girl) 🖊da sunan allah mai rahama mai jin kai.... 👨‍👧DOMUN KANWATA👩‍👧 1⃣5⃣⏭2⃣0⃣ AK yana isa unguwar su ana kiran sallah se da ya tsaya yayi sallah a masallacin unguwar su kana ya shiga gida yana isa ya iske mutanan gidan duka zaune a babban Palo suna fira kusa da grany yaje ya zauna bayan sungaisa da kowa na palon ya kalli inna ladidi yace ina su salma ne? Murmushi tayi tace sunje weekend gidan ameena uncle jamilu ne yace AK dama gobe nakeso nayi tafiyar da sassafe AK yace ok allah ya kaimu sarah ce ta zo tazauna kusa da shi tace yaya mu yaushe zamu tafi murmushi yayi yace sarah kinkasa ganewa ni bana so kiyi nesa da nine bana jin dadi idan bana ganinki baki ta zunburo tace to amma yaya ai 1 week ne kawai fa kanta ya shafa yace to shi kenan next week se kuje tsalle tayi tace nagode yaya dagude ta wuce dakin aysha dan tasanar da ita AK ya bita da ido yana kallonta cike da so da kauna Bashir dan inna ladidi ne ya shigo palon ya zauna kasa kusa da kafan AK yana matsa kafan AK yayi murmushi yakalle shi yace kaga nagane wayon me kake so? murmushi yayi ya sosa kansa yace yaya dama account dina ne yayi low shine nake so adan taimaka murmushi AK yayi yace ba damuwa zan maka transfer grany ce ta daure fuska tace ABID abinda kake ba ka kyautawa yanzu kamar wannan gardin ace yagama karatu amma bazai nemi aikin yi ba sedai kullun yana yawan banza inyaso kudi kuma yazo yana Sosa gemu yana roko Dariya suka sa apalon shi kuma ya zunbura baki yana gunaguni AK ya dafa kafadansa yace karka damu kabani takardunka inga wane aiki yadace da kai se insama maka baki yawashe yana dariya inna ladidi dake kusa dashi tasa kafa ta zungure shi da kafa ya waigo ya kalleta tamai alama da ido juyowa yayi yarike hannun AK yayi saurin cewa yaya ni a company dinka nake son aiki ?? murmushi yayi yace to komai yazo da sauki se kashirya munday kazo baki ya washe yana godiya inna ladidi na tayashi uncle jamilu ne ya buga tsaki ya tashi ya wuce bangaransu aunty sadiya tabi bayansa ladidi tabiso da harara bawanda ya lura da su kowa yana kallon AK da ke waya da Ahmad ta dayan bangaran Ahmad ya ce guy sakwaran Umma tayi dadi kayi santii AK yace kamar ya?? Ahmad yayi dariya yace kamanta file dinka anan tsaki yayi yace kataho mun dashi gobe Ahmad yace sarah tana nan Ak yace ya akayi?? Ahmad yace gaskiya bazan samu zuwa gobe ba kawai kazo ka karba yana kai nan ya kashe waya AK yayi tsaki aranshi yana fadin wai meyasa idan sarah tana nan Ahmad baya son zuwa gidan nan kiran sallah da ake ne ya katse mashi tunaninshi tashi sukayi shida bashir suka wuce masallaci matan kuma kowa tashige bangaranta... Sarah ce adakin aysha bayan tafadamata zancan tafiyan suna ta murna aysha takalli sarah tace in baki shawara?? Sarah tace tame fah? Aysha tace look sarah yakamata kafin mutafi kinsan matsayinki awurin Ahmad kobaki gayamasa kina sonsa ba to kinuna masa ko kisa ya soki bare ma nasan yana sonki kawaidai yana shakkar fada maki ne ? Sarah tayi ajiyar zuciya tace aysha bansan ya zanyi ba why can't u help me?? Aysha tayi murmushi tace zan taimake ki tunda nima kin tamakeni lokacin ina son AK yana shareni sarah tayi murmushi tace Ashe baki manta ba aysha tace ina fah!! yanzu dai yaushe rabon kuyi waya da shi ? Sarah tace bama waya sedai chart kuma tun ranan da nace maki munyi chart har yanzu daman gaisawa kawai mukeyi aysha tace bani wayanki sarah ta zaro ido tace me zakiyi? Aysha tace kedai bani kawai asanyaye sarah ta mika mata wayar aysha ta karba ta shiga watsapp cikin Sa'a kuwa ta ganshi online yasaka photon AK a dp photon yayi kyau sosai aysha tayi murmushi aranta tace gaskiya ni mai Sa'a ce sako ta fara rubuta kamar haka ( amincin allah ya tabbata agareka Yayana dafatan kana cikin koshin lafiya yasu momy Da dady kuana biyu shuru kadaina zuwa gidan mu ko mun maka wani laifi ne to tuba muke ranka yadade kanmu bisa wuyanmu Idan kuma se munzo munsameka ne toh ni zan tarkato hausawee family gaba daya har da grany muzo mubaka hakuri Fatan alkhairi daga your one and only sister se anjima....) Tana gama rubuta sakon ta tura tana murmushi sarah ce tafizge wayan ta karanta sakon dariya tayi tace indai Ahmad ne allah sa ma ya karanta bare ya baki amsa Aysha tace ahab !! Kina wasa dani ne bari kiga ni nasan zai maido tana rufe baki kuwa suka ji karan text ya shigo da sauri sarah taduba wayan Ahmad ne ya turo sako kamar haka ( kema amincin allah ya tabbata agareki kanwata ya kike ya kowa na gidan ni har kin ma bani dariya wallahi ni na'isa kumun laifi nine ma da laifi kuma ina Baku hakurin rashin zuwana aiki ne yamun yawa amma insha allahu idan nasamu lokaci zan zo Nagode da kulawar ki se anjima..) tsalle tayi data gama karantawa ta rugume aysha tana murna ayshi tace ni dagani kar ki karyani sarh ta tashi tana washe baki tace kai gaskiya aysha kin hadu dariya aysha tayi suka tafa aysha tace yanzu kicire duk wata kunyar da kike mashi kinuna ba komai aranki se yasaba da ke ina tabbatar maki shi da kanshi zai ce yana sonki sarah takara rugumeta tana murna Asma'u ce zaune akan sallaya ta idar da sallar isha'i Umma tashigo ta zauna tace Asma'u wai kiran me inna tamaki ne ina ta jira kifada mun ke kuma kinyi shuru kuma ni naga yanda kika fita ba haka kika dawo ba kamar wani Abu na damunki khadeeja dake kuance kan gado tayi carab tace dama Umma ai duk Wanda yaje wurin inna dole yasamo damuwa in ma yanada hawan jini se yatashi Umma ta kaimata duka da bayan hannu ta kawce tana dariya Umma ta kalli Asma'u tace kinyi shuru Asma'u tayi murmushi tace Umma ba wani Abu bane asibiti takeso narakata ran munday Umma tace to allah ya kaimu Asma'u tace Umma inaso da safe zanje shago amma ba wuni zanyi ba saboda zanje islamiyya da yamma Umma tace to allah nuna mana goban lafiya duka suka amsa da ameen... Washegari da yamma misalin karfe biyar Asma'u ce da khadeeja suke dawowa daga islamiyya sunzo daidai gidansu Ahmad dagowan da Asma'u zatayi taga motar AK akofar gidan murmushin keta tayi tafara waige waige can tahango wani bungun farar kasa taje ta Dauko shi dutse tasamo ta daka wanan farar kasar seda ya zama gari ta karbi ragowar ruwan dake hannun khadeeja tanasha tafara kwaba wannan farar kasar khadeeja tana biye da ita tana fadin ammah lafiya mezakiyi da wannan ido tazaro ganin Asma'u tanufi dankareriyar bakar motar dake gefe da gudu taje tasha gabanta tace ammah wai me kike shirin yi ne haka tsokana fa ba halinki bane daga ganin wannan motar ta mai kudi ce baki San mezai maki ba aa'u bata kulata ba tafara shafe motar da wannan farar kasar har wani Zane Zane takeyi amotar tsagayowa tayi ta gaban motar tayi rubutu da manyan haruffa kamar haka (NEVER SLAP A WOMAN!!!) Tana gamawa taja hannun khadeeja suka ruga aguje suka bar layin ahanya take ba ma khadeeja labarin abunda yafaru ranan tsakaninta da AK Khadeeja uwar fushi har idonta yayi ja cikin masifa tace Aida kingayamun tun acan wallahi da glass din zan fasa kuma najira se ya fito na rama maki marin Asma'u tayi dariya tace hakan ma ya isheshi ai khadeeja tayi kwapa tace wallahi duk ranar da nakara ganin shi se namai abunda se yasan yataba ki Asma'u tace um um khdy kibarshi kawai mutuminan baida imani ze iyayin komai akan motarnan khadeeja batace komai ba har suka isa gida AK ne da Ahmad suka fito daga cikin gida da nufin shiga mota birki suka ci suna karema motar kallo ahmad yace AK wannan wane kalan painti kama motar Kane ko duk cikin gayun ne AK kuwa tsaye yake kamar guki yasaki baki da hanci yana kallon motar ko kftawa baya yi ahmad kuwa banda dariya ba abunda yake ya zagaye motar rubutun da tayi ya hango yayi saurin karasawa ya karanta kallon AK yayi yace toh!! Fah!! Matso kagani da kyar AK yake Jan kafarshi ya karasa wurin da mamaki yace never slap a woman ??? Zancan banza kai Ahmad ya katse shi da cewa wa kamara kuma?? Ak ya zabgamai harara yace wako zan mara kawai dai inaga akwai mahaukata ne alayinku ahmad ya kara kallon motar ya kwashe da dariya har da rike ciki AK yakalle shi ahasale yace zaka sa agoge mun motata ne ko se kagama bata mun rai ahmad ya tsagaita dariyarsa yace ai bani nakar zomon ba AK yaja tsaki ya koma ya zauna akan dakalin kofar gidan ahmad ya leka ya kira mai wanke motocin gidan yasa shi ya wanke motar yaje kusa da AK ya zauna yana kunshe dariyarsa Suna nan zaune akagama wanke motar suka shiga AK yaja suka tafi Yana driving amma aransa yana maimaita never slap a woman dakarfi yaja birki harseda ahmada yabige kanshi goshi yadafe tare da fadin wane irin iskanci ne wannan zaka mun lahani AK yadaki sitiyarin motar tare dafadin baby doll !!! Yes ita na mara kenan itace zata mun hakan ahmad yaja tsaki yace waye kuma baby doll AK baice komai ba yatada motar seda suka hau titi yabama ahmad labarin abunda yafaru yakare da fadin ni tsoro ma naji inace ko nayi gamo ne ahmad ya kwashe da dariya yace AK har yanzu tsoronka tun na yarinta yana nan gaka da tsoro kuma kana son kallon horror films nan suka fara tuna yarintar su suna dariya har suka isa gidan su AK yana gama parking ya juyo ya kalli ahmad da nufin yin magana se kuma ya kwashe da dariya ahmad ma Yakama dariya yana fadin kai wai miye kake ma dariya AK ya janyo mashi madubin dake jikin motar yanuna mashi ahmad ya kalli fuskar shi yanda goshinshi yayi kululu inda yabige dazu fuska ya hade tare da fita daga motar masu aiki suna gaida shi ko kallonsu baiyiba ya wuce cikin gidan AK yabi bayanshi yana dariya palon yashiga tare da sallama aysha ce kawai apalon tana waya katse wayar tayi tana amsa sallamar ta gaishe shi ba yabo ba fallasa ya amsa ya wuce sashan grany AK ne ya Zo tabayanta ya rugumeta a tsorace ta juya tana ganin shine ta dake shi akirji tace kabani tsoro murmushi yayi yasake matseta a jikinsa yace naga kin kara wani fresh ne kuana biyu miye sirrin tureshi tayi tace miye sirrin kwa banda kai kara janyota yayi yace Dagaske ?? to me nake baki da har yakawo hakan ?Juya mishi baya tayi tace kawai ganinka da nake ne juyo da ita yayi cikin rada yace to bari nabaki wani abun kinga se kikara fresh kokarin hade bakinsu yake ta tureshi da gudu ta haye sama murmushi yayi yashafa kansa tare da cije lebensa nakasa ya wuce bangaran grany inna ladidi dake labe tun dazu tana kallonsu tayi tsaki tareda fadin akwai sauran aiki agabana yana shiga bangaran grany ya isko ahmad kuance akan 3siter yana tattaba goshinshi da yakara girma zama yayi kusa dashi yace dazafi ne tsaki ahmad yayi yace se yanzu zaka wani shigo ai da kazauna acan AK yayi murmushi yace to bazan tsaya in gana da rabin raina ba kawai se in biyo wani gardi Ahmad ya tashi zaune yace wallahi kana bata lokacin kane abanza nasha gayamaka ina yawan ganin aysha da wasu mazan a wurin shakatawa amma kaki yarda AK yaja tsaki yace kai wallahi kacika abun haushi kawai dan kaganta to se me ai ba auranta nayi ba dazan hanata kula kowa kuma ita tace maka samarinta ne haka kawai se in takura air mutane ba gaira ba dalili kuma ma bandamu ba domun kai kanka shaidane aysha ni takeso so akan me zan damu kaina fitowan grany ne yakatse mashi maganar shi suka juya suna kallonta harara ta maka musu tace miye kuka wani kafeni da ido kunga air kekkyawa to kwalelanku dariya suka sa suna gaidata da fara'arta take amsa gaisuwar AK yatashi yanufi dining yazubo masu abinci ahmad ya kalli grany yace grany akwai fura? Kauda kai tayi tace sedai nono murmushi yayi yaci gaba da cin abincinsa frig tanufa ta dauko mashi fura ta kawo mashi karba yayi yana washe baki seda tazauna tace dawa kayi dambe yakara ma tsayin goshi AK ya kwashe da dariya ahmad ya harereshi yace grany waye kwa banda wannan grany tace subhanallahi garin yaya kuda tun kuna yara sedai kuyi cacan baki me ya kaiku ga dambe Dariya kawai sukayi basu ce komai Sarah ce tashigo palon Cikin wata dogur riga pink tayi rolling da farin gyale se farin takalmi tayi kyau sosai se kanshi take zubawa tana zuwa ta gaisa dasu takasa dauke idonta akan ahmad shiko sodaya yadago ya kalleta yaci gaba da cin abincinsa dining tawuce ta dauko spoon tazo tazauna a tsakiyansu itama ta fara cin abincin can ta dago takalli AK tace yaya kaga mun kusa tafiya inaso muje shopping kuma da kai nakeso muje Gashi yau kadai kakeda lokaci mushirya ka kaimu dagowa yayi yakalleta yace da magriban nan kike so muje shopping?? Shagwabe fuska tayi tace yaya please Kamar daga sama taji ahmad yace ina zakije har aranta taji dadi murmushi tayi tace London yace keda wa?? tace aysha yace mezakuje yi kallon shi tayi da mamaki takasa magana bai ko kalleta ba yace kinyi shiru seda ta tattaro nutsuwarta cikin sanyin murya tace Hutu mikewa yayi yace kushirya idan mundawo masallashi zamu je yana kai nan yafita AK yabi bayanshi yana fadin ji wani karfin hali Dan allah Da gudu sarah Tawuce wurin aysha tana murna tagayamata Zasu je shopping kuma da ahmad za'aje aysha tace bana gayamaki ba yanda kike din nan wane namiji ne zai Ganki ya kauda kai su Ak suna dawowa daga masallaci suka wuce shopping sarah nata kokarin shishshige ma ahmad tun baya kulata har yasake suna fira se da suka zagaya gari kafin suka dawo gida agidan ahmad ya kuana kasancewar dare yayi sosai dasafe ma tare suka yi breakfast su uku abangaran grany bayan sun gama cin abinci ne grany tafito cikin shirinta na fita Ahmad ya kalleta yace grany ina zuwa kuma grany tace asibiti zanje dazu yahya yake cemun matar shi ta haihu suna asibiti AK yace OK hakane ya gayamun kallon sarah yayi yace kuje kiraka grany mana baki ta zunburo tace yaya allah nagaji grany tayi tsaki tace kiyi zamanki dama bana so mikewa sukayi suduka sukafito suna isa guards suka mike AK yakalli yahya dake tsaye yana washe baki Yace yahya ya kuma naganka anan kaida yakamata ace kana wurin matarka yanzu ya sunky da kai kasa baice komai ba ahmad yamika mashi hannu yana mai barka grany takalli yahya tace asibitin zani yanzu wuce muje kabaro mata kazo nan kana washe baki kamar gonar auduga dariya suka sa duka banda sarah data kauda kai mota suka nufa shida grany se da yabude mata baya tazauna kana ya shiga gaba driver yaja suka Wuce suma su AK suka shiga mota Da sauran guards dinsa sarah ta leko ta window tace to yaya ahmad mun gode da kabamu lokacin ka murmushi yayi baice komai ba AK ne yabude motar ya kalli sarah yace shigo tace what??? Yace yes!! Naga bakida niyyar barinmu mutafi ne kuma we are getting late baki ta zunburo tace kai yaya!!! murmushi yayi yace toh se mun dawo baya taja tana daga musu hannu har suka fita daga gidan sannan ta sauke ajiyar zuciya tare da lumshe ido ahankali ta furta ka kusa zama nawa Ahmad asma'u ce da inna suka shigo asibiti tana tafe tana ma inna mitar ta tsaidasu yanzu ganshi har 11 tasan se la'asar zasu bar asibitin nan bazata samu daman zuwa shagon dinki ba inna dai tayi shuru dan tasan itace bata da gaskiya tundaga nesa Asma'u ta tsinkayo grany tana zuwa murmushi tayi ganin yadda grany tanufo su da sauri har tana hadawa da gudu inna takama hannun Asma'u tana fadin bismillahi ita kwa wannan lafiyanta Asma'u zatayi magana kenan taga inna taruga da gudu sun rungume juna Asma'u tayi tsaye sake da baki tana kallon ikon allah grany ta kalli inna tace hajiya Hadiza Ashe zan kara ganinki inna baki yaki rufuwa tace bari kedai hajiya maryam ai nadauka kin manta dani ina grany tace inafa zan manta da aminiyata guda kullun kina raina har kuka nasha ma ABIDI akan ya nemo mun ke se yace ina zai ganki acikin wannan babban birni Inna tace allah sarki ina yake jikana yana nan yayi aure ko inna tayi fuskar tausayi tace yana nan amma yaki yayi aure har yanzu inna tace hakane kinsan yaran zamani basa San aure da wuri muna nan dasu Asma'u ce takaraso wurin tace grany ina wuni grany ta juyo da mamaki ganin Asma'u yasa ta washe baki tace Asma'u ko ?? Asma'u tadaga kai tana murmushi da mamaki inna ta kalli Asma'u tace ina kika Santa? grany takalli inna tace tare kuke ne inna tawashe baki tace ai jikata ce grany tace ikon allah a kasuwa muka hadu da ita ranan yarinyar akwai girmama manya tunda naganta naji ta kuanta mun arai Ashe jikata ce inna tace ai kuwa sannan takalli Asma'u tace wannan itace hajiya maryam aminiyata wadda nake Baku labarin mun hadu a aikin hajji da name Asma'u tadaga kai tace OK natuna ta sannan ta kalli grany tace grany muna shan labarin ki abakin inna kab yan gidanmu sunsan labarinki grany tawshe baki tace allah sarki mun tsaya arana waima me kuka zo yi asibiti ne waye ba lafiya inna tace nice nazo karban magani hawan jini ne yatasani Agaba kinsan jikin tsofa grany tace bari kedai nima ina nan ina fama dashi ni harda siga ma amma ina hadawa da maganin gargajiya yana anfani sosai inna tace hakane allah ya sawake kice kema maganin kika zo karba grany tace a'a matar yaron gidan mune ta haihu shine nazo barka inna tace oh toh allah yaraya suka ce ameen grany tace natsaidaku ko ? Inna tace a'a ba komai ai tunda mun hadu ai shikenan grany tace mukarasa mota na Baku number ABIDI inkunje gida Ku kira se kumasa kwatancan gidan yakawoni na wuni musha fira inna tace toh ba damuwa muje suna isa mota grany ta kalli driver tace kai bani numban ABIDI dagowa yayi ya kalleta yace sorry grany ba katinsa ne awurin mu kuma bama bada shi anyhow fuska ta daure tace kai wai meyasa kun raina nine yazance kabani number katsaya kanamun dogon turanci sunkuy da kai yayi yace sorry ma banada private number dinshi yahya ne kadai yakeda tsaki tayi tace kafadi haka tun dazu katsaya kana bata mun lokaci juyowa tayi takalli Asma'u tace jikata kije wurin yan haihuwa daki mai lamba 8 kice ana kiran yahya Asma'u ta amsa da to tawuce Tana isa dakin ta shiga Gado biyu ne adakin inda taga wani namiji azaune takarasa bakin gadon tare da sallama juyowa yayi yana amsa sallamar Asma'u tayi saurin washe baki tare dacewa yaya dama Kaine shima da fara'arsa yace nine Asma'u kinga Zainab tasauka ko murmushi tayi ta zagayo inda Zainab din take kuance tace sannu Zainab allah ya raya Zainab din tarufe fuskanta da tafukan hannayanta tare da juya musu baya dariya suka sa mata Asma'u takarbi jaririn tana murmushi tace allah kenan har natuna lokacin da kukazo unguwar mu Zainab tana amarya se tayi ta kuka mune yan zaman daki kullum muna gidan har dare se ka koremu Muke tafiya dasafe kuma mu zamu tashe Ku dariya suka sa su duka harda Zainab Su inna ne suka shigo dakin Asma'u tazaro ido tace ya salam yaya kaga namanta cewa akayi inzo in kiraka inna ce takaraso wajan tana fadin yoke asama'u daga kizo kikira mutum se ki shanyamu awaje grany ce tace ko suma kinsansu ne yahya yayi murmushi yace grany Asma'u kamar kanwa take awurina Layin mu daya dasu grany tace allah sarki inna takarba jaririn tana musu barka grany takalli yahya tace yahya number din ABIDI zaka bamu dagowa yayi yakalleta yace grany me kuma zakuyi da numban yallabai dakuwa ta mashi tare dace gidanku zanyi da numbar Asma'u takalla tace bashi wayan yasamaki numban mika mashi wayan tayi ya karba yasa numban ya mikamata ta karba tayi saving da ABIDI fitowa sukayi daga dakin grany ta musu sallama ta wuce sukuma suka nufi wajan yankan kati Basu suka bar asibitin ba se la'asar gidan su inna suka wuce suna shiga palon suka iske Abba yadawo daga tafiya dukansu suna zaune apalo bayan sungaisa fa'iz ya kalli inna yace kakus yau me aka muku a asibiti hararan shi tayi tace kai wallahi kafita a ido na in rufe wai meyasa kuka raina nine? yo inba iskanci ba makaranta katura nine dazaka tambayeni abunda akamana ??Dariya yayi yace allah baki hakuri daga tambaya to maida wukar Abba ne ya katse shi dacewa ya isa haka kai bamasan rashin kunya inna tajuyo takalli Abba tana washe baki tace Musa ina wannan aminiyar tawa danacemaka munhadu a aikin hajji ? Abba yace eh ina tune da ita inna tace yawwa to yau munhadu a asibiti abba yace ah toh madalla Abu yayi kyau fa'iz ne ya kwashe da dariya yace nifa nasan inna indai taje asibiti bata rasa kanun labarai abba yajefeshi da jaridar dake hannunsa yatashi yana dariya yabar palon inna tajuya takalli nusaiba taga tana kunshe dariya tace wai ni yaran nan meyasa kuka raina nine nusaiba tahade fuska tac ni kuma me nayi?? Abba yakalleta yace tashi kiba mutane waje zanyi maganin ku ne ai tashi tayi tana zubure baki tayi ciki Asma'u ta tashi tace nizan wuce gida abba allah ya huta gajiya har takai bakin kofa abba yakirata dawowa tayi tazo daga kasa kusan kafanshi tazauna ta sunkuy da kanta kasa tana wasa da zoban dake yatsanta abba ya kureta da ido shidai natsuwar yarinyar yana birgeshi yana jinta aransa fiye da yanda yake jin nusaiba bayan rasuwar kaninshi duk son da yake mashi se yadawo kanta ajiyar zuciya yasauke tareda kiran sunanta cikin sansanyar murya yace Asma'u!!!! Seda Asma'u taji gabanta yafadi da kyar ta amsa da na'am abba !! Abba yaci gaba da fadin Asma'u burin kowane uba nagarine yaga yarsa Takawo munzilin aure kuma ya aurar da ita ga miji nagari Tunda allah yakarbi ran kanina hakkinki na ya yadawo kaina to yanzu banada wani buri da yawuce naga na aurar fake ga mijin da yadace dake dama can harkokin ne suka tsaya shiyasa kikaga nasamaki ido amma yanzu alhamdu lillahi komai yayi daidai hausawee company zasu bamu sarin kaya afarashi mai rahusa to nasan insha allahu zamu dace to dama nagaya maki ne saboda idan kinada Wanda yake tsayayye kifada masa ina son ganinsa yana kai nan ya juyo ya kalli inna yace inna kome kikace inna tafashe da kuka tace me kwa zance banda allah shiyi albarka allah yajikan mahammadu abba yace a'ah inna miye abun kuka kuma Asma'u da tunda abba yafara magana take hawaye kanta akasa aranta tana fadin tofah !! ranar tazo kenan lokaci yayi dazan samu amsar tambayoyin danake yiwa kaina akowane lokaci kenan wane kalan muji zan aura ?? Yaya halinshi yake nagari ne ko akasin haka??dan nan garin ne kowani garin koma badan kasar bane gaba daya?? miye makomar rayuwar umma data KANWATA??ni miye makomar tawa rayuwar?? wasu irin mutane zanje nayi rayuwa dasu ?? shin zasu soni ko kuwa ?? allah kaine gatana!!! kukan inna dataji yasa tafashe da kuka mai ban tausayi abba yadora kanta akan kafanshi yana shafawa hawaye nagangarowa daga idonshi itama Ummi kukan takeyi sunkai kusan minti 10 ahaka palon yayi shiru sautin kukan matan kawai ke tashi abba ne ya rarrashi kanshi kana yararrashe su da hannayanshi biyu yaruqo kafadun Asma'u yatadata tsaye hannu yasa yadago fuskanta idonta alumshe amma hawaye na tsere afuskanta cikin muryan tsokana yace wacece wannan ?? Bude idonta tayi takalleshi Takara sunkuy da kai kara dago fuskanta yayi yace wannan ba asma'uta bace asma'uta jaruma ce batada saurin karaya bata barin wani yayi kuka bare har ita tayi amma ya naga wannan asma'un tana kuka?? Murmushi tayi har saida hakoranta suka fito abba ya goge mata hawaye yace Yawwa wannan murmushin shiyafi dacewa dake rugume shi tayi tace abba nagode hannunta yaja yana fadin muje nasama maki mashin karkiye dare yanzu muga wannan rigimammiyar tabiyoki Tanadai karatu ko? Asma'u tace eh abba Juyowa tayi tama su inna dasuka kafesu da ido sallama tabi bayan amma suka fita suna tafe suna fita yana rike da hannuta gwanin sha'awa seda yatare mata keke napep tashiga ya biya kudin sannan yaleko yace inkinje kicema auta nace tazo takarba tsarabanta Baki ta zunburo tace Abba nawa fah?? Dariya yayi yace har danaki zata kawo maki murmushi tayi tace mungode abba sannan tamishi se dasafe suka wuce suna dagama juna hannu tana isa gida khadeeja ce kawai apalo tana kallo bayan sun gaisa khadeeja ta tashi takawo mata ruwa mai sanyi tasha sannan tace Umma fah ? Khadeeja tace dazu bayan kin fita aka aiko Zainab ta haihu suna asibiti shine tayi abinci takaimusu bata ma jima da fita ba Asma'u tace hakane nama ga Zainab din a asibiti da danta kyakkyawa kamar yahya khadeeja tayi dariya tace kai ammah ina wani kyau a wurin yahya da zaki wani ce kyakkyawa? Asma'u tace kuma dai bazaki kirashi da mummunaba ba? Khadeeja tayi dariya tace ni abun mamaki yake bani wai kaman ba Zainab dinda take guduwa ba lokacin da akawota tana amarya duk tadaga ma bawan allah hankali wai auran dole akamata bata sonshi to koh tayaya tasamu cikin ohooo !! Asma'u tayi dariya tajefeta da pilo tana fadin allah ya shiryeki khadeeja tace ameen wallahi se kuma suka kwashe da dariya Umma ce tashigo da sallama suka amsa Asma'u ta mike takarbi kwanonin abincin dake hannunta ta kaisu kitchen ta dawo tazauna Umma tace firar me kuke tunda nashigo nakejin dariyarku ?? Khadeeja tace hmmm ba komai Umma kawai shirman Zainab din yahya muka tuna shine muke dariya Umma tayi dariya tace awho!!! ai kwa yanzu ma tagama wani shirman wai bazata ba jariri nono ba kunya takeji khadeeja tace wata sabuwa inji yancaca kuce wani sabon aikin ne Yakama yahya na koya mata yanda ake bada nono Asma'u ta harareta tana mata alama datayi shuru Umma tace shibada nonon ne se yahya yakoya mata ?? Khadeeja ta kwashe da dariya tace toh ai tunda ya koya mata mai wuyan wannan mai sauki ne asma'u ta kara jifanta da wani pilon tace khdy wai bazakiyi shuru bane Umma ta tashi tana girgiza kai tana murmushi tace Ahab !! Indai khadeeja ce ai sedai shiriyar ubangiji bata jin kunyar fadan komai agabana sedai ni naji kunyarta khadeeja tayi dariya tace ai gaskiya nafada Umma banda iskanci taya bataji kunyar haihuwa ba zataji kunyar bada nono?? Umma tayi waje tana fadin ke kika sani ni kinfi karfina kiyita fadi allah sa Zainab din tajiki dama kun saba khadeeja tayi dariya tadawo kusa da Asma'u ta zauna tace Ammah kinyi kuka meke damunki?? Asma'u tadago takalle ta tace kuka kuma?? Khadeeja tace eh kuma karma kiyi tinanin yimun karya dan kinsan ba yarda zanyi ba ? Asma'u tasauke ajiyar zuciya kana taba khadeeja labarin yanda sukayi da Abba khadeeja ta dafa kafadanta tace karki damu Ammah everything will be fine kinada hali mai kyau so insha allahu zaki samu miji nagari kuma kiyi istihara kibama allah zabi se kiga andace nima zan tayaki Asma'u tayi murmushi tace thank you yanzu natabbatar cewa KANWATA ta girma khadeeja ta turo dan kwali gaban goshi tace se ma kinji nasihar da zan maki ranar auranki zakisan na girma Asma'u tatashi tana dariya tace um um kirike nasihar ki ni tafi karfina je kima Zainab din yahya dariya suka sa Asma'u tajuyo takalli khadeeja tace ya akayi kikasan nayi kuka idona yayi ja ne? Khadeeja tadauki remote tana canza chanel tace mutumin dabaya yawan kuka duk ranar da yayi se angane sannan takalli asma'u tace naga kina yawan sauke ajiyar zuciya ne Kuma naga kowace rana kina shigo mun da tsaraba yau naga kinshigo hannu rabbana shiyasa nabi diddigi na gano dalili asma'u tagirgiza kai ta wuce tana fadin you can't be serious Khadeeja tayi dariya tace I can but sometimes.... [18/07, 15:03] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧DOMUN KANWATA👩‍👧 🖊na marubuciya Husna kabir zarewa( the mammah girl) 🖊da sunan allah mai rahama mai jinkai... 👨‍👧DOMUN KANWATA👩‍👧 2⃣0⃣⏭2⃣5⃣ Bayan kuana biyu da faruwar hakan... ranar laraba da safe aysha ce adakin sarah suna breakfast sarah tadago ta kalli aysha tace idan mungama zaki rakani gidan su ahmad muyi ma Momy sallama tunda kinga gobe zamu wuce aysha tadago tana murmushi tace Momy zakima sallama ko ahmad?? Sarah tayi murmushi tace dukansu Aysha tace amma ai yau Wednesday kenan ahmad yana office sarah tace no munyi waya dazu yace yana gida se yamma zaije office aysha tayi murmushi tace hmmm kice dai yanzu kun shigo duniyar masoya sarah tayi yar dariya tace all thanks to u M's AK hausawee dariya suka sa tare da tafawa Khadeeja!!! Khadeeja!!! wai bakya jina ne ? Khadeeja tafito tana daura dan kwali tace Umma sama zuciyar ki ruwan sanyi gani nafito Umma tace tun dazu nake biye dake kizo kikaima Maman luka kunun ayar nan kar ya tsinke mun yau bansan meyasa bata aiko an karba ba khadeeja tace toh Umma kawo inkai daukan ruba tayi tana fadin Umma indauki daya Umma tace mezakiyi dashi bayan kuma ga naku nan? khadeeja tace Umma kedai kawai kice indauka Umma tace toh naji jike kina kaimata fa kidawo karki Dade khadeeja tanufi get tana fadin Umma zanje gidan Zainab din yahya Umma tace me kuma zakiyi acan bayan jiya ma kinje khadeeja har takai get tadawo tace Umma ingaya maki mezan je yi?? Umma tayi murmushi ta tashi tana girgiza kai tace um um jike abunki bansan ji allah taroki khadeeja tayi dariya tace ameen ta wuce daga gidan tana isa daidai lokacin Maman luka tana bude shago khadeeja ta ijiye robar hannun ta bayan sun gaisa tace Maman luka yau lafiya baki fito da wuri ba Maman luka tayi fuskan tausayi cikin hausanta da bai fita tace deeja luka ne ba lafiya khadeeja tace ayyaaa ya jikinshi to Maman luka tace jiki ba sauki wooooo Khadeeja ta kwashe da dariya Maman luka ta hade fuska tace deeja abunda kanayi ba caw fah na fadamaka yaro ba lafiya amma kana dariya khadeeja ta kunshe dariyarta tace sorry son kudinki ne naga yayi yawa kince jiki ba sauki amma kin bude shago Maman luka tace ha'an which can son kudi base mun bude sago zamu samu kudi magani ba yanzu dai tunda kinga I am busy kataimaka kasa mun kunu din a frig khadeeja taja dabaya tarike qugu tace iyeee dan ma kinsamu nakawo maki Maman luka tajuya takoma shago tana fadin deeja please naaaa khadeeja tace amma baban luka na gida ko?? Maman luka tace yes se kuma ta dawo wurin khadeeja tace why u de ask?? Khadeeja tayi murmushi tace nothing Maman luka takoma ciki shago khadeeja takara kallonta ta kwashe da dariya Maman luka bata kula taba dan tasan hali Khadeeja tacire gyalenta ta daure aqugu tadawki robar da kunun ayan ke ciki ta nufi frig Su sarah ne akan hanyar su ta zuwa gidan su ahmad cikin wata sabowar BMW fara se shiki take kana ganinsu kaga ya'yan manya aysha tana sanye da wata doguwar riga baka tayi roiling da milk color din gyale jaka da takalminta milk color ne sarah kuma wando ne da riga ajikinta wadon tight ne baki se rigar ja da adon baki ajiki ta roiling da bakin gyale sunyi kyew bakadan ba aysha ce ke driving sunzo daidai shagon Maman luka aysha taja birki ta tsaya sarah da ke charting awayarta iPhone 6 tadago takalleta tace yadai?? Aysha tanuna tanuna khadeeja dake tsaye tana kokarin bude frig tace kalla style din jikin yarinyar can sarah tamaida kallonta kan khadeeja tawani ya tsina fuska tace yana da kyew menene? Aysha tace ina sonshi sarah ta hade fuska tace haba aysha kar kijamana raini mana taya zakije wajan waccan karamar yarinyar kice tabaki style aysha tace come down bawai rokonta zanyi ba da kudina zan saya horn tafara dannawa khadeeja tana jinsu batago dago ba taci gaba da aikinta Maman luka kuma tashiga gida ta dawko sauran kayan sarah taja tsaki tace ji wani rainin hankali tana jin mu fah aysha takashe motar tafita tana fadin kibiyo da wayarki sarah taja tsaki tafito tana yatsina fuska kusan khadeeja suka zo aysha tace ke!!! Ke!!! ba kya jine ? Maman luka da fitowarta kenan daga gida takalle su tace lafiya me kuna so ? basu ko kalleta ba aysha tasa hannu taja rigar khadeeja tabaya tace ke wai ko kurma ce khadeeja tamike tsaye ahasale tace malamai wai lafiya ko sallama babu kunzo Kun mun tsaye akai kuma ni ba ke sunana ba Sarah tace ke kar kiraina mana hankali basunan ni muka zo jiba style din jikin ki mukeso khadeeja ta kalli rigar dake jikinta wata doguwar riga ce mai shegen kyew da Asma'u tadinka mata ga salla baya tajuya ma sarah tace toh aunty zage mun zip din se nacire nabaki atare suka ce what??? khadeeja tace yesss to inba haka kwazo kusani agaba kuce nabaku style din jikina Maman luka da ke gefe ta kwashe da dariya sarah ta juya tamata wani irin kallo bashiri tafada shago Sarah ta juyo ta saita khadeeja da wayanta tana fadin photon style din zamu dawka kuma saya zamuyi dama meza muyi da tsumman dake jikinki ahasale khadeeja tasa hannu tabige wayar tafadi kasa har saida tafashe sarah tadaga hannu da nufin marin khadeeja Cikin zafin nama khadeeja tarike hannu tare da Nuna ta da dan yatsa cikin kakkawsar murya tace don't even try it sannan tasake mata hannu da karfi har saida tayi yar kara aysha tabude baki zatayi magana amma da suka hada ido da kadeeja seda taji hantar cikinta ta kada bashiri ta hadiye maganar ta tare da jan hannun sarah suka tafi har sun shiga mota khadeeja tadawko wayar sarah da tafadi tana fadin wakuka barma wannan Nokia din taku sarah taleko tace kinfimu bukatar ta aljana kawai aysha ce tayi saurin tada motar ganin khadeeja tanufo su har motar tafara tafiya khadeeja ta wurga wayar daidai setin kan sarah ji kake kwal sarah tafasa uban ihu tare da dafe kai ta window taleko taga khadeeja na dariyar keta cike da bakin ciki tace I HATE YOU!!!! Khadeeja ta kara kwashewa da dariya tace HATE YOU MORE sannan tajuya tanufi shago tana fadin Maman luka matsoraciya fito sun tafi Maman luka ta fito tana washe baki tace deeja bakada caw amma kamun daidai yara din basuda kunya khadeeja tadauki fanta daya afrig tace Maman luka nawa kike saida fanta Maman luka tahade fuska tace Dari khadeeja tace kunun aya gah Maman luka takara hade fuska tace sima Dari Khadeeja takama hanya tana fadin nadauki fanta amadadin kunun aya Maman luka tace ha'an deeja abunda kanayi ba caw khadeeja bata kulataba tawuce Maman luka tabita da kallo can tace toh dija kasa gyale din mana khadeeja bata juyo ba tayi murmushi ta kwance gyalen qugunta tana fadin kema ki gyara zip din rigarki Maman luka tayi saurin kai hannu baya taji zip dinta abude ido tazaro tace cayyyy kenan shiyasa deeja ya tambayeni ko baban luka yana gida can kuma tayi dariya tace kai deeja wahala tajuya tana fadin yaya original kanwa jabu Su sarah har sun kusa is a gidansu ahmad amma har yanzu tana dafe Dakai da kai tana hawaye aysha takalleta tace sorry duk ni naja haka tafaru sarah tayi tsaki takauda kai gefe tana fadin wallahi duk ranar da nakara ganinta se namata abunda se tamutu tana regreting aysha ta kunshe dariyarta tace yi hakuri kinga yanzu mukaje haka yakike tunanin ahmad zaiji sarah tayi murmushi tana gyara fuskanta suna is a gidan suka iske Momy da ahmad zaune apalo suna fira da fara'a Momy ta tarbesu dams tajima da Sanin Sarah tana son ahmad bayan sungaisa Momy tace yanzu ahmad yake cemun zakuyi tafiya ko sarah ta sunkuy dakai irin kunyar nan tace eh momy shine nace bari nazo muyi sallama Momy tace kin kyewta kwa bari akawo maku abun sha ko tashi tayi tanufi kitchen sarah tasa kafa ta zuguri aysha ta dago ta kalleta alama Tamata da ido ta tashi tana fadin Momy bari natayaki suna fita tadawo kusan ahmad tazauna tana fadin yaya yagarin remote ya dauka ya kunna TV yana fadin fine se tafiya ko? Murmushi tayi tace eh amma zanyi missing dinka dagowa yayi ya kalleta suka hada ido ta sauke kanta kauda kansa yayi yace sati daya kamar gobe ne kundawo kawai dai idan kunje kusan irin wuraran da yakamata Ku shiga dawowar su Momy ne ya katsemasu firansu bayan sunsha ruwa sukama Momy sallama suka fita har parkin space ahmad ya rakasu bayan sun sunshiga mota sarah tace yaya zaka rakamu airport gobe ko? Juyawa yayi ya koma yana fadin allah ya kaimu ... washegari dasafe misalin karfe10 khadeeja ce akan hanyarta ta zuwa gidan Abba karbo tsarabarta Tana isa gidan bangaran Ummi tanufa azaune ta isko su duka apalo nusaiba ce tazo dagudu suka rugume juna kusan Abba khadeeja taje ta zauna kamar zata shige jikinsa Abba ya shafa kanta yace auta yau kice agidan mu kin tuna dani kenan fa'iz dake gefe azaune yace Abba tsarabarta tazo karba khadeeja ta harareshi tace Abba manta dashi kar yahadamu fada Ummi tayi dariya tace ai gaskiyarsa khadeeja bakya son zuwa nangidan Asma'u tafiki zumunci baki tazunburo ta mike tsaye tace tunda hakanema ni tafiyata zanyi Abba ya riko hannunta yace a'a yi hakuri kyalesu kawai ni kinji nace wani Abu? murmushi tayi tace Abba toh kabani tsarabar sauri nake Umma zata aykeni Fa'iz ya kuashe da dariya yace aha'ap ai nasani ahasale khadeeja tanufi wurinshi mikewa yayi yana fadin in zaki tafi ki fadamun muje tare ina so inga ummana tsaki tayi tace ai kasan hanya base kajirani ba nusaiba ce Tamika mata ledar tsarabar takarba ta dawo wurin Abba tazauna tace Abba miye aciki murmushi yayi yace riguna ne guda biyu keda asm'u se gyalen shikuma na ummanku ne murmushi tayi tace Abba mungode kana ta tashi tamusu sallama tawuce har takai kofa Abba yace kifa biya kigaida inna nasan halinki dariya tayi tace toh Abba tana fita bangaran inna tanufa bakowa apalon tawuce bedroom nan ma bakowa har ta juya se taji karan ruwa abayi dawowa tayi tastaya takure kofar bayin da ido Inna ce tafito wanka birki taja ta tsaya tana kallon khdeeja da ta kafeta da ido tsaki tayi tace ke wallahi bakida hali haka kawai se kishigo mun daki ba sallama kuma kinganni ko gaisuwa babu to mekika zoyi nan khadeeja tagyara tsayuwarta tace ina kuana inna tanufi drowan kayanta tana fadin kirike kayanki bana so khadeeja tayi dariya tace inna mugyambo inna tajefeta da rigar hannunta tace wai ba narabaki da kirana da wannan sunan ba wallahi duk ke kikasa yaran gidan nan suka rainani khadeeja tayi dariya tace to yi hakuri bani kudin mashin inna ta kauda kai tace banda shi khadeeja ta juya tana fadin Wanda gareki subata inna tabiyota tana fadin bakinki yasari danyan kashi khadeeja tanufi har hanyar fita tana murmushi tace se anjima inna tace kigaida ummanku kuma kice ma Asma'u tazo ina kiranta su ahmad ne da AK zaune a airport sun rako su sarah mikewa sukayi jin afara sanarwa AK yakalli aysha yace toh honey se munyi waya ko murmushi tayi tace OK suka maida kallonsu kan su sarah da tasa ahmad agaba kamar zatayi kuka ahmad yadago ya kalleta yace sarah tafiyar nan fah ba dole inkinga bazaki iya ba se kifasa murmushi tayi tace yaya zanyi kewarku kauda kai yayi baice komai ba kamar daga sama yaji ta rugume shi tsaye yayi kamar gunki aranshi yana fadin toh ita wannan miye nufinta janyeta yayi yana fadin is OK kuje karku rasa flight dagowa tayi ahankali tace I LOVE YOU!!! afirgice yadago yana kallonta sannan ya juya ya kalli AK yaga su yake kallo yana murmushi dawo da kallonsa yayi akanta ahankali shima yafurta LOVE YOU TOO!!! Murmushi tayi takoma wurin AK tarugume shi dariya yayi yace hmmm my little sis tafara soyayya ko duka takaimasa a kirji tace um um yaya kadaina sani kunya dariya sukayi duka banda ahmad da yafada dogon tunani shi dai yasan ba soyayya tsakaninsa da sarah duk wani Abu da masoya keji atsakanin su shibaya jinsa akan sarah asali ma shi kallon kanwarsa yake mata amma yanda yaga farin ciki afuskar AK bazai iya kallon kwayar idonsa ba yace baya son kanwarsa ba sallamar dasuke masane takatse mishi tunanin shi hannu yadaga musu ya juya AK yabi bayansa suna fitowa ahmad yace AK bani makullin bakar motarka ni gida zan wuce AK yace haba Ahmad wane irin gida kuma bayan kasan munada aiki dayawa agaban mu Ahmad yakarba makullin yana fadin bajimawa zanyi ba muhadu a office motar yashiga yaja ya wuce yabar AK atsaye yana kallonsa kafin shima ya shiga dayar motar driver yaja suka wuce guards na rufa masa baya AK yalura da yanda jikin ahmad yayi sanyi amma shi atunanin shi tafiyar da sarah tayi ne toh amma shi meyasa baya jin komai dan aysha ta tafi??? [18/07, 15:03] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚👨‍👧DOMUN KANWATA👩‍👧 🖊na marubuciya Husna kabir zarewa( the mammah girl) 🖊da sunan allah mai rahama mai jinkai.... 👨‍👧DOMUN KANWATA👩‍👧 2⃣5⃣⏭3⃣0⃣ Khadeeja ce da fa'iz akan hanya suna tafe suna fira har suka iso unguwar su abakin hanya khadeeja taga wani mai agwalima wajanshi tanufa fa'iz yabi bayanta yana ina kuma zakije dama kinsan kinada kudi shine baki bari munshigo keke napep ba Bata kulashi ba har ta isa gurin mai agwalima tace samun ta 50 fa'iz ya Sosa kai yace deeja nifah? Murmushi tayi tace kaima asamaka ta 50 baki yawashe yana fadin thank you sister mai agwalima yasama kowa tashi aleda ya mika mashi khadeeja takarba tata tajuya tana fadin yabaka kudinka fa'iz yazaro ido yabita da kallo aranshi yana fadin ji wani karfin hali yanzu da banada yan canji se tasa insha duka abanza maida kallonsa yayi wurin mai agwalima yaga ya miko mashi hannu yana murmushi fa'iz yayi yake 😁 ya mika ma mai Agwalima ledar dake hannunsa mai agwalima ya girgiza kai yana dariya yace kudin zaka ban fa'iz yasa hannu aljihu ya ciro yan hamsin guda biyu ya mika ma mai agwalima sannan yabi bayan khadeeja yana mita koda ya iso wajanta har tafara shan agwalimar kallonta yayi cike da takaici tsaki yayi yace toh yanzu da banada kudin fa?? Agwalima takai bakinta tana fadin nasan Kanada su ne fa'iz yace ehh dakika bani ba juyowa tayi takalleshi tace bani nabaka ba amma naga lokacinda Abba ya mikamaka Dari yace muhau mashin dama nazuba maka ido ne inga iya gudun ruwanka se naga har mun iso baka bakada niyyar tsaida mai mashin fa'iz ya Sosa keya yana murmushin yake birki yaja ya tsaya yana fadin deeja ji wata zukekiyar mota dan allah khadeeja taja tsaki takalli inda yake nuna mata motar AK ta hango tana tafiya ahankali ido ta kankance tana nuna motar da yatsa fa'iz yamatso yana dariya yace kai deeja allah yamaki son abun duniya garama ni nayi magana ke kinma kasa bude baki hahahaha ahankali ahmad ke driving jikinsa duk amace se yanzu yakejin haushin kanshi meyasa ma ya amsa ma sarah bayan yasan baya sonta anya kwa baiyi kuskure ba glass din motar ya sauke yana shakar iskan waje kadeeja tana nan tsaye har motar ta iso wurin su tarasa mezatayi can ta jefi motar da agwalimar datafara sha kafin tafara Neman duwatsu Ahmad ya lumshe ido yana shakar iska yaji fadowar wani Abu kusa dashi da sauri yaja burki yana dubawa baiyi aune ba yaji ruwan duwatsu da sauri ya zuge glass din motar ya fito fa'iz ne yazo da gudu ya rike khadeeja yana fadin ke deeja bakida hankali ne anga yamaki hakan da kikayi shi zaisa ki mallaki irin motar ne ko me hannu tasa ta tureshi tana fadin dallah matsanan juyowa fa'iz yayi afirgice jin an rufe kofar mota da karfi yana ganin Wanda yafito daga motar yadora hannu biyu aka 🙆‍♂ yace cinekeee!!! Deeja u don kill us kin kosan wakika tsokano sir ahmad ne fah khadeeja ta karasa wurin ahmad takalleshi tace dama Kaine ni ina maka kallon mutumin kwarai ashe bahaka bane tanuna motar tace yanzu saboda wannan keke napep dince har zaka dauki hannu kamari mutum shidai ahmad yazama kamar gunki se binta yake da kallo kaman yasamu TV ko kiftawa bayayi fa'iz ne yazo da gudu ya bangaje khadeeja ya tsaya gaban ahmad yayi fuskan tawsayi yace yallabai dan allah kayi hakuri kanwata ce tana dan fama da matsalan iskokai ne khadeeja tasa hannu taja wuyan rigan fa'iz ta maidashi bayanta matsowa tayi daf da ahmad tace ka kalleni sama da kasa kaga nama kama da mara hankali ahmad dai yazama kamar wawa kallonta yayi sama da kasa ya girgiza kai khadeeja tace yawwa so let me warn u nan gaba ko amafarki kaga kamari wata mai kama dani toh kayi gaggawan farkawa kayi addu'a bcz that will be your worst nightmare fa'iz ya kara matsowa yasa hannu yataba goshin khadeeja yalangwabar dakai yace deeja zazzabi ko?? Sannu hannunta yaja yana fadin zo muje gida kisha magani khadeeja tajiyo tana kallon ahmad daya jingina jikin mota yana kallon ikon allah lebenta nakasa ta cije tare dakarkada mashi dan yatsanta alaman kashidi kenan ahmad yakai hannu bayan wuyanshi yashafa tare da lumshe ido hangota yake lokacinda take motsa dan karamin bakinta tana masifa ahankali ya furta Magical eyes!!! softly lips!!! Heart touching voice!!! 100% beautiful!!! yakai minti biyar ahaka hannunsa yakai yadan bubbuga gefan zuciyarsa tare da fadin wake up ahmad ahankali yabude idonsa tare da sauke wata nannauyar ajiyar zuciya motar yabude yashiga yana zama yaga agwalimar data jefo cikin motar agefen kujera dauka yayi yana murmushi yakai bakinsa daidai inda tasha tare da lumshe ido yakai Minti 10 kafin yatada motar yatafi yana jinsa cikin wani farin cikin da baisan dalilinsa ba se yaji duk yamanta damuwarsa har suka isa gida fa'iz na rike da hannun khadeeja ita abun ma dariya yake bata suna shiga suka iske Asma'u na wanke gororin kunun aya fa'iz baibi takanta ba ya zaunar da khadeeja kan kujera yawuce daki Asma'u ta taso tazo kusan khadeeja tana fadin khdy lafiya menene fa'iz ne yafito da magani da ruwa ahannunsa yana fadin ammah dan allah barta batajin dadi maganin ya balla yamika ma khadeeja yana fadin karbi kisha kinji? Harara khadeeja ta maka mashi tace wai miye haka dan allah Asma'u takarba maganin tana taba goshin khadeeja tace khdy ba kya jin dadi ne karba maganin kisha kinji koza muje asibiti ne? Khadeeja ta zunburo baki tace nifa ammah lafiyata kalau Asma'u takalli fa'iz tace kai wai miye ne? zauna yana fadin ammah yau deeja tayi abunda sabon kamun hauka kawai keyi khadeeja ta zunguri fa'iz tana keftamashi ido alaman yayi shuru Asma'u takallesu tace meke faruwa ne?? fa'iz ya hadiye yawu yace kinsan sir ahmad na white house? Asma'u ta gyada kaialaman eh fa'iz ya gyara zama yace toh yau shi kadeeja tama ruwan duwatsu yanda kikasan tasamu shedan ke saura kadan tazabga mai mari badan nariketa ba karkiso kiga wani irin kallo dayake mata badan allah yasa nayi dabaran fakewa da zazzabi najanyota bako? Hmmm da ba abunda zai hanashi babbalata awurin Asma'u takalli khadeeja tace khdy dagaske hakan tafaru ? Khadeeja ta zunburo baki tace toh bashine yamare kiba ai dama nace duk ranarda nagansa se yagane kuransa Sa'a ma yaci Umma na mutunci da momynsa da har Marin se narama maki asma'u tazaro ido tana salati tace khdy yaushe nagayamaki cewa ahmad yamareni ? Kawai dan ranan kinga motar akofar gidansu shine zakimai tijara khadeeja tafara tsorata cikin rawar murya tace amma....ai.. acikin.. Motar nagansa fa'iz yace toh kawai dan kingansa amotar kika San ko tasa ce ? Dariya yafara ganin idon khadeeja ya cicciko Asma'u tace khdy bashine ya mareni ba ni Wanda yamarenin ma tun ranar bansake ganinsa anan layin ba kuma ni nayafe masa khadeeja tayi fuskan tawsayi tace to ni yanzu ammah yazanyi fa'iz ya kwashe da dariya yace ya kwa zakiyi yarinya bayan kindibo ruwan dafa kanki kwaniki ma aka watsa ma wata yarinya asid abayan layinmu da akayi bincike akagano wani saurayi tama wulakanci shine yawatsa mata Asma'u tasa hannu ta tallabin kan fa'iz tace kai dallah yima mutane shuru hantar khadeeja kam banda kadawa ba abunda take zufa tafara keto mata ba shiri tawarci maganin hannun Asma'u takai baki ta kora ruwa tana zare ido get sukaji anbude atsorace khadeeja ta waiga ganin umma ce yasa tasauke ajiyar zuciya fa'iz yakalleta yana kunshe dariyarsa harara ta maka mai amma ba bakin magana Umma takaraso suka Gaisheta fa'iz yakarbi ledar mongwaron data shigo dashi yana washe baki asma'u kuma taje takamata ruwa Umma tazauna tana kallon khadeeja tace waya taba mun auta ne naganta haka Asma'u tace ba komai Umma takamo khadeeja tana fadin yazakice ba komai bayan baka nasaba ganinta ba tsarabar ma datake zuwa da gudu takarba yau ko kallonta batayiba fa'z yayi dariya yace ai Umma yau ruwa ne yadaki babban zakara Umma tace kamarya basu ce komaiba khadeeja tatashi jiki asanyaye tana Jan kafa tanufi ciki fa'iz yabita da kallo yana dariya yace deeja kinganki kuwa?? Yasin kamar ankwara ma salad ruwan zafi khadeeja bata kulashi ba tashige Palo Asma'u ta mikama fa'iz mangwaron da tawanke tana fadin dan allah fa'iz kyaleta hakanan Umma tace shine ya tsokaneta ko?? Asma'u tace umm Seda fa'iz ya gutsura mangwaro kana yadago yakalli Asma'u yace yawwa ammah ni nama manta inna tace wai gobe kije tana son ganinki Asma'u ta langwabar dakai tace me kuma zan mata fa'iz yayi dariya yace ohoo inna tana rasa abunyi ne Umma takalli yanda fa'iz ke gaptar mangwaro tayi murmushi tace ko mangwaro zaki tsinkomata fa'iz yace mangwaro kuma? ganin umma da Asma'u na murmushi yasa yakalli mangwaron hannunsa yayi dariya yace kai Umma bafa santi nayi bafa kawaidai namanta ne Umma tace ai dama bance santi kayi ba khadeeja ce tafito tadauki ragowar mangwaron ta juya dariya suka sa kasaksa fa'iz yakalli khadeeja yace afito lafiya mai jigo azabure yamike ganin ta ijiye mangwaron ta wawuro icce aguje tabishi har get yafita yana fadin se dasafe Umma wunin ranar dai haka ahmad yayishi cike da fariciki daga yarufe ido khadeeja yake gani shikadai inyatuna abunda yafaru se yayita murmushi har dare yayi daga yarufe idonsa ita yake gani Washegari tunsafe yake zaune akan dakalin kofar gida wai ko zai ganta ta wuce amma har 8 tayi yawuce office baiga wucewanta ba asma'u ce zaune adakin inna bayan sungaisa tace inna kince akirani lafiya inna tazauna kusa da Asma'u yo ke ranan kintafi munata kokekoke muka manta bamu kira lambar da hajiya maryam tabamu ba shine nace kizo mukira muji kinga saba alkawari ba kyew asma'u tayi murmushi taciro wayarta cikin post ta nemo numbar datayi saving da ABIDI tadanna kira Tamika ma inna tana fadin gashi nakira gaisawa kawai zakuyi dan ba kati inna taki karba tana fadin yo ke kya bani ni mezan cemasa ke kiyi magana in ya kaima hajiya maryam wayar se kibani asma'u tace to inna ni mezan cemasa?? wacece ni?kuma daga ina ? AK yafito wanka kenan yaji wayarsa na ringing mamaki yayi ganin sabuwar number Da kamar kar yadaga seda takusa tsinkewa se kuma yadaga tare dazama bakin gado asma'u tana jin alamun andaga kiran takara wayan akunne batace komai ba sun jima ahaka asma'u tadago wayarta taga har yanzu kiran bai katseba gashi katin bayawa AK yana shirin aje wayar yaji wata siriruwa murya tamishi sallama wayar yamaida akunne tare da lumshe ido ya amsa sallamar shuru suka karayi na yan mintuna Asma'u haushi duk yacikata ga katinta natafiya ga inna takafeta da ido bare takatse kiran tsaki tayi aranta tana fadin wannan wane irin mutum ne afili kuma ahasale tace ABIDI ne tadayan bangaran azabure AK yamike yana fadin how dare you call me by that name who the hell are you?? afirgice Asma'u takatse wayar tsaki AK yayi ya ijiye wayar har yajuya sekuma yatuna grany ke kiransa da wannan sunan to ko itace tasa takira dawowa yayi ya dauki wayar yakira asma'u naganin kiran Tamikama inna wayar inna hannunta har rawa yake takarba asma'u ta daidaita mata ita tasa akunne tamike tsaye ta kalli gabas kamar mai Shirin kiran sallah moryarta gaba daya taware ta zabga sallama Seda asma'u ta zabura AK nashirin magana kenan yaji an kwararo wata doguwar sallama Assalamu alaikum wa rahamatullahi wa barakatuhu Seda AK yacire wayar akunne ya duba numban yakara maida wayan akunne ya amsa sallama Inna tagyara tsayuwa tarike qugu tareda da gyaran murya tace kagane mai magana ? ahankali AK yace a'a aransa kuma yana fadin yau naga takaina shi duk atunaninsa ma ya'uwansa ne na yola murmushi yayi jin inna namai bayanin ko ita wacece dan yaganeta akan dresing mirror yadaura wayar suna fira yana shirinsa dan yanda inna ke magana ba bukatar handsfree asma'u tayi dariyar har tagaji inna namata alama tayi shuru amma takasa sedai inna tafita tabar mata dakin ta koma palo tacigaba da wayarta tun tanajiran inna tagama tabata wayarta har bacci ya dauketa har AK yagama shirinsa inna nasurutu wayar yadauka yafita yna fadin inna bari nakaiki wurin kawarki yana zuwa ya mika ma grany wayar nanfah yaga cabta dan grany wani dan karamin aikin hajji tayi safa da marwa ta dinga yi daga wannan kujerar zuwa waccan fallon kwa tazagaye shi yafi so ashirin tun AK na kallonta yana dariya har yagaji ya kunna tv yana kallo fa'iz ne yaleko palon inna ya iskota tanawa grany sallama akan se taganta goben kwashewa yayi da dariya yace wai dama inna waya kikeyi ni har nabiyo da Igiya inace ko kinzauce ne mudaureki Inna dai ba baKin magana se zare ido take tana shafa saman makogwaronta da da yabushe fa'iz yakara kwashewa da dariya yamatso kusa da ita yana fadin gaskiya inna irinku ake bukata awajan da'awa wai wannan murya haka tundaga get nake jiyoki Inna Tamaka mai harara cikin dasashshiyar muryarta tafara fadin wallahi kafita a ido...... bata karasaba tari ya sarketa da gudu fa'iz yanufi frig ya dawko mata Goran ruwa inna takarba takafa kai seda tayi Rabi ta aje gorar banda dariya ba abunda fa'iz keyi harda rike ciki inna dai ba bakin magana se harare harare abangaran grany ma haka abun yake koda tagama wayar tayi sharkaf da gumi akan kujera tazube ragwazab tana maida nunfashi Ak yatintsire da dariya yace grany Ashe haka kike waya awahale shiyasa kikace ba kya son rike waya grany dai se binshi take da ido dan har wani jiri jiri takeji shi kanshi AK biyu biyu take ganinsa bashiri tamike tanufi bayi dan watsa ruwa AK ya kwashe da dariya ganin yanda take rangaji kamar mai jin bacci da yamma misalin karfe 5 ahmad ne zauna akan dakalin kofar gidansu yana waigen waigen ta inda zaiga bullowan khadeeja kamar daga Sama yaganta tashayo kwana cikin uniform dinta na islamiyya wani murmushin farin ciki yasaki khadeeja kamar ance tadaga kanta ta hangeshi azaune gabanta ne yafadi jitayi kamar ta koma se kuma tadake taci gaba da tafiya Ahmad naganin ta kusa isowa yatashi yanufeta yana murmushi ai khadeeja naganin ya nufota ba shiri ta fada wani gida ta turo kofar tana maida nunfashi ahmad yayi tsaye yana mamaki kamar ba ita bace jiya tasa shi agaba tana mai fitsara ba to kodai gaskiyar yayanta ne tanada iskokai Murmushi yayi Yakoma yazauna yana jiran fitowarta amma har aka kira sallar magriba bata fito ba hakanan yatashi yashiga gida dan yin alwala yana shiga khadeeja tafito dama tana lekenshi ta jikin get din gidan asukwane tabar layin kamar zata tashi sama dan gani take kamar yana binta abaya koda ahmad yafito kofar gidan ya kalla ya ganta abude murmushi dan dama yaga lokacinda tayi fitar harsashe daga gidan ahankali ya furta I will find u my flying Bird!!! [18/07, 15:03] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧DOMUN KANWATA👩‍👧 🖊na marubuciya Husna kabir zarewa( the mammah girl) 🖊dasunan allah mai rahama mai jinkai...... 👨‍👧DOMUN KANWATA👩‍👧 3⃣0⃣⏭3⃣5⃣ aguje khadeeja banke kofa tashiga gida ta maida kofar ta rufe tasa sakata ta sulale akasa tana maida nunfashi asma'u ce tafito da hijab ahannunta da nufin fita tadubo ko lafiya yau khadeeja bata dawo ba da gudu takaraso wurin khadeeja tana fadin khdy lafiya ? Menene? Waya biyoki ? Meya tsaidaki baki dawoba har ana kiran magriba? Khadeeja tamike tana fadin ammah wannan tambayoyi haka ajere wacce zan amsa maki bari muyi sallah sena fadamaki amma yau allah ne yamun alam nasharaha da sedai kiga nadawo fuska akone asma'u tace subhananllahi garin yaya kenan? Khadeeja bata kulata ba tashiga ciki tana fadin ammah biyomun da jakata asma'u tadauki jakar jiki asanyaye tabi bayan khadeeja Seda suga gama sallah suna cin abinci khadeeja keba asma'u labarin abinda yafaru asma'u tayi dariya tace to waike gudun da kikayi kina tunanin nufokin da yayi asid zai watsa maki kenan ? Khadeeja takai lomar tuwo bakinta tace to inba haka ba hakuri kike tunanin yazo yabani kome asma'u tayi dariya batace komai ba dan tagane maganan fa'iz ta jiya ita ta tsorata khadeeja Washegarin ranan da safe AK ne zaune apalon grany yana breakfast grany na gefe tana kokarin tura wani Abu jikanta AK yadago ya kalleta yace wai ni grany ina zakije ne tundazu kike kukarin hada kaya grany tazuge Jakarta tana fadin gidan hajiya Hadiza zanje badan ma zaka fita ba Aida tare zamu tafi ka gaisheta AK yayi murmushi yace a'a kije kawai grany Idan nasamu lokaci zamuje nida ahmad mugaisheta yanagama fadin haka yamike ya dauki wayoyinsa yayi gaba har yakai kofa grany takirashi dawowa yayi yazauna yana fadin gani grany ya akayi grany ta gyara zama tace ABID dagowa yayi ya kalleta saboda idan har yaji takirashi da wannan sunan yasan Abu mai mahinmanci zata gayamai Grany tadago ta kalleshi tace agaskiya hakurina ya kusa karewa nagaji da ganinka haka ba aure kuma naga Alana bakada niyyar yinsa saboda nace kabani dama inzaba Maka mata kaki kace aysha kake so toh ita dinma nace ka aureta amma katsaya kana bata lokaci ko so kake se na mutu zakayi auren ne?? Dagowa yayi ya kalleta yana murmushi hawayen da yagani a idon grany yasa yamike da sauri ya Matso kusa da ita ya kama hannunta shima kamar zai yi kuka yace haba grany meye abun kuka kuma kina so kidaga mun hankali ne kinsan ba abunda natsana kamar ganin keda sarah adamuwa kuma kinsman kinada hawan jini so kike yatashi dan allah grany kiyi shuru wallahi idan wani Abu yasameki mutuwa zanyi grany tayi murmushi tashare hawayenta tace ABIDI bazaka gane yanda nakeji bane idan na tuna cewa har yanzu bakada aure nakosa naga kaima ka ijiye iyali ABIDI wa'yannan mutanan da kagani agidannan kake wahala akansu yau dazaran akace anwayi gari Baka raye suna gama cinye dukiyar Daka tara watsewa zasuyi su manta dakai iyalinka ne kawai zasu rika maka addu'a akoda yaushe abunda nake ganemaka kenan amma kai ka kasa ganewa Jikin AK yayi sanyi da bayanan grany ajiyar zuciya ya sauke yadago ya kalleta yace nafahimce ki grany kuma insha allahu namaki alkawarin aysha tana dawowa za'ayi maganar bikin mu amma dan allah kidaina damun kanki da yawa grany tace to shikenan allah ya kaimu AK ya kureta da ido cikin sigar zolaya yace ha'an yanaga ba kya farin ciki ne ko kishin ne yamotsa grany tayi murmushi tace a'a nida wata yarinya nagani namaka sha'awarta ga hankali ga nutsuwa ga girmama manya gata kekkyawa kamar yar India ina son yariyar jikar hajiya Hadiza ce yarinyar yar gidan mutunci ce babanta malan mahammadu ana cemashi magaji har yarasu kowa yana yabonsa a unguwar kaga gata marainiya tun tana Karama babanta yarasu kuma.........AK ne yakatseta da fadin ya isa haka grany wannan campaign haka to kiyi hakuri ta makaro ni aysha nakeso grany ta kauda kai tana fadin ni banga abun so awajan aysha ba mace kamar allo AK ya mike yana murmushi yafita yana fadin badai auren kikace kinaso ba to zanyi grany ta dauki Jakarta tabi bayansa tana fadin da dai ka daure kaga yarinyar nasan zaka sota AK bai kulata yanufi wajan motocinsa grany ma wata motar tashiga tama driver kwatancan da inna tamata Agidan inna grany ta wuni sunsha fira har sun gaji bacci ya kwashesu se bayan la'asar tadawo gida Bayan kuana biyu ana jibi su sarah zasu dawo tama kasa hakura suyi sati dayan duk ta kosa tadawo taga ahmad dinta kullun seta kirashi awaya wani lokaci yadaga wani lokacin kuma har tagama ringing dinta yana gani baidaga ba ita kuma bata damu ba duk abunda tagani na maza mai kyew sai tasayama ahmad da AK har dariya takeba aysha wani lokacin kuma tabata haushi Bangaran ahmad kuwa gaba daya yakasa sukuni shikadai sekaga yana murmushi tun Momy na shareshi har tafara tambayan shi amma se yace ba komai Momy tayi dariya tace zauna nan badai kunki aure ba ai dama gwowranci inyayi yawa yana taba kwakwalwa toh naga alama shine yafara zautar da kai saura abokin naka shi bamusan taya zai zomashi ba sedai yayi murmushi ya Sosa kai yace momy lokaci ne momy tace kanku akeji mudai namu ido nayi fadan har nagaji nayi fushin banza se kununa baku masan inayi ba Ahmad kullun yana kan dakalin kofar gida yana jiran khadeeja ita kuma tun ranan ta sauya hanyar zuwa islamiyya setayi uban zagaye kullun cikin latti take ga Umma namata fadan kuana biyu bata dawowa da wuri Umma ce zaune akarkashin bishiya ta hura wutan murhu tana hada turaran wuta asma'u tafito ciikin shirinta nafita kusan Umma tazauna tace wai umma har yanzu khdy bata dawo ba?? Umma zatayi magana kenan suka ji anturo kofa khadeeja ce tashigo tana rangaji tana zuwa tazauna ragwazab akan tabarma tana nufashi asma'u tamika mata ruwa tana fadin sannu Umma tace wai khadeeja ina kike tsayawa kwana biyu bakya dawowa da wuri ne ? Khadeeja takauda zancan dafadin haba tunda nashigo Layin nan nakejin kanshin turaran wuta ashe Umma ke hadawa namu ne??? Umma tace na momyn Ahmad ne ta iko dashi dazu na hadamata khadeeja bata gama jiba tafada daki asma'u tayi murmushi tamike tana fadin Umma ni natafi se nadawo Umma tace to adawo lafiya kinga dana gama hadawa da nabaki kinbiya mata dashi amma jiki kawai naba khadeeja takai mata aguje khadeeja tafito daga daki har Zane na kwancewa tasha gaban asm'u tana fadin ammah dan allah kidan jira minti biyu Umma tagama se kikai mata kinga yanzu nadawo nagaji asma'u tagane khadeeja tsoron haduwa da ahmad takeyi murmushi tayi tace khdy sauri nakeyi kije kikaimata kimanta da maganar fa'iz ba abunda zai maki kinga daganan ma inkingansa se kibasa hakuri hakuri tayi fuskar tausayi ta langwabar dakai asma'u tayi dariya taja kuncan khadeeja tace wai khdy ce nake ganin tsoro a idonta khadeeja ta zun bura baki tace niba tsoro nakeji ba Umma tace wai gulmar me kuke ne asma'u bazaki wuce ba kintsaya biye ma wannan Mara aikinyi ko asma'u tayi murmushi ta wuce tana fadin senadawo Khadeeja ce tsaye akofar gidansu ahmad takai minti goma atsaye tana shawarar tashiga ko kar tashiga can dai tayi shahada ta kwankwasa kofar mai gadi yaleko yana nan ganin khadeeja yabude kofar dama yasanta tana zuwa gidan wani lokaci ahankali khadeeja tasa kai cikin gidan tagaida mai gadi kamar ta tambayeshi ahmad na nan sekuma tace kar yayi tunanin ko wurinshi take zuwa da sanda tafara tafiya tanayi tana waiwaye kamar mara gaskiya ahmad da fitowansa kenan daga bangaransa ya hangi kamar wulgawar mutun haka yaji yana son ganin kowaye Da sallama khadeeja tashiga palon ajiyar zuciya tasauke ganin Momy ce kadai a dining tana cin abinci Momy tadago tana amsa sallamar murmushi tayi tace auta yau kece agidanmu kodai batan kai kikayi ne khadeeja takarasa wurin momy tana gaisheta sannan ta mika mata robar turaran wutar tana fadin gashi inji Umma Momy tayi murmushi tace nifa nasan ba banza ba naganki agidan nan ina asma'u khadeeja tace tanan nan lafiya kana ta juya tana fadin Momy natafi se anjima Momy ta riko hannunta tana fadin wai lafiya kike sauri kamar ana koranki khadeeja tayi murmushin yake aranta tana fadin Momy bazaki gane bane Momy ta janyota ta zaunar da ita kan kujera tana fadin zauna bari nazuba maki abinci khadeeja ta zaro ido tace Momy allah akoshe nake Momy tafara zuba mata sakwara da miyar agusi tana fadin se kinci zaki tafi khadeeja badan taso ba ta zauna tafara cin abincin tana kalalo murmushin dole amma ayanda take dinnan dan karamin motsi zaisa taruga da gudu ninfashinta ne yakusan daukewa ganin ahmad ya turo kofar tsaye yayi daga bakin kofa yana mitsitsike ido dan ganin dagaske itace kodai gizo take mai ne Momy ce tadago tagansa atsaye murmushi tayi tace karaso mana ahmad baka santa bako khadeeja ce diyar Umma danake baka labari muna mutunci da ita tana zuwa nan gidan bakudai taba haduwa bane se yau Kadeeja ta zaro ido😳 ganin ahmad yanufosu Yana murmushin gefe Momy ta tashi tana fadin bari nashiga da turaran ciki khadeeja taji kamar tabita amma ba hali Ahmad yakaraso yaja kujerar kusa da khadeeja yazauna yana kallonta Khadeeja ta sunkuyar da kai kasa gabanta na dukan uku uku Ahmad yagane ta tsorata murmushi yayi yace shekaranjiyar nan naganki kinata vibration yanzu kuma naganki so silent lafiya ??khadeeja dai ba baki se ido abincinma takasa ci se juya cokalin take ahmad yayi kasa da murya yace tsorona kike ne ? nan ma dai shuru ba magana aranta take fadin khadeeja karki nuna kina tsoransa lokacin ne zai samu damar cimma nufinsa akanki ajiyar zuciya ta sauke cikin karfin hali ta tsakuri sakwara takai bakinta ahmad dai yakafeta da ido dagowa tayi tasaci kallonsa ai kwa carab suka hada ido atake suduka biyun suka ji gabansu yafadi lomar da khadeeja ta hadiye ce ta tsaya mata awuya ba shiri tafara shakuwa da sauri ahmad ya zuba ruwa akofi yamika mata yana fadin yi ahankali my flying Bird khadeeja tazun buro baki aranta tana fadin badai niba ruwan takarba takai baki afili ta furta thank u TARZAN saurin dafe baki tayi tare da zaro ido ahmad ya tintsire da dariya yace ke dan nakiraki da flying Bird shene kirasa sunan dazaki kirani dashi se Tarzan?? wayarshi dake aljihu yaji tana vibration hannu yakai aljihu yana kallon khadeeja ya hade fuska yana fadin bakinki bai mutu ba Ashe Khadeeja tazaro ido ganin yakai hannu aljihu ita duk atunaninta asid zai dawko daga aljihun bashiri tayi wata irin supa tacapke hannun ahmad ahmad cikin muryar kuka take fadin dan allah da annabi kayi hakuri wallahi wallahi subutar baki nayi Dan allah karka watsa mun bazan sake ba i promise Umma da ammah duk zasu zo subaka hakuri wayyo na shiga uku momyyyyy!!!! Ahmad dai yayi tsaye yana kallon ikon allah banda dariya ba abunda yake sam ta hana yafito dawayar Da kyar yasamu ya kwace hannunsa ya riketa yana fadin ke wai mezan watsa maki wayata fah zan Ciro daga aljihu Khadeeja tayi shuru ta sadda kai banda kadawa ba abunda cikinta keyi Hannu ahmad yasa yadago fuskarta idon khadeeja alumshe kawai jira take taji asid afuska Shikuma ahmad ido yakuramata yakasa dauke idonsa daga kanta jiyake kamar yarugumeta amma bahali jin shuru yasa khadeeja tabude idonta ahankali tasauke su cikin nasa wani Abu sukaji yana ratsa tundaga Kansu har tafin kafa sunkai Minti 2 ahaka jin motsin fitowar Momy ne yadawo dasu daga duniyar dasuka fada khadeeja taja baya adabirce tafara soshe soshe Momy takaraso tana fadin ya kuma naganku atsaitsaye lafiya ahmad ya Sosa kai baice komai ba khadeeja tayi murmushin dole tace Momy zan wuce yanzu Umma takirani tace naje Momy tayi murmushi tace kodai ahmad ne ya koreki nasan halinsa baya son baki khadeeja tanufi hanyar fita tana fadin shine Momy ahmad yazaro ido yana kallon khadeeja data fita dasauri har tana tuntube Momy tayi dariya takalli ahmad tace mekamata ? Kallon momy yayi yace to ni kwa mezan mata? Momy tace tunda naji tafadi haka to tabbas kamata wani abun ahmad yanufi hanyar fita yana fadin momy bari infita senadawo Momy tabishi da murmushi dan tasan wurin khadeeja zaije saboda dazu agabanta komai yafaru tunda khadeeja takira sunanta momyyyy tafito dan ganin ko lafiya khadeeja tana tafiya tana waiwaye har tafita get waigowa takara yi taga ahmad abayanta yana fadin my flying Bird dan tsaya mana ai bai gama rufe baki ba taruga aguje tasha kuana ahmad ya tsaya yana dariya har da rike ciki .... [18/07, 15:03] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧DOMUN KANWATA👩‍👧 🖊na marubuciya Husna kabir zarewa( the mammah girl) 🖊dasunan allah mai rahama mai jinkai.... 👨‍👧DOMUN KANWATA👩‍👧 3⃣5⃣⏭4⃣0⃣ Cikin kuana biyu soyayya da shakuwa mai karfi tashiga tsakanin khadeeja da ahmad tun tana tsoron shi intaganshi tana guduwa har tagaji tasaki jiki suna soyayyarsu mai ban sha'awa wani lokaci kagansu kamar abokai ko yan uwa amma har yanzu taki bari yazo gidansu asma'u ce kawai tasan da soyayyar su Abangaran AK kuwa yagama yanke shawara da zaran su aysha sun dawo za'ahada bikinshi da na Ahmad ayi gaba daya kowa ya huta ayau ne ake saran dawowar sarah da aysha AK yarasa inda zai saka kansa da murna har wani kara gyara akayi na musamman domun su yau ko office baijeba yana gida wurin grany ana girke girke ahmad ne yashigo bangaran grany da sallama dawke abakin sa grany ya isko apalo tana zaune AK kuma ya zage yanata shirya abinci a dining dariya ahmad yayi yana nuna AK da hannu yace wanake gani haka kaman AK grany?? yau kuma sarautar kice ta motsa kika hana AK zuwa office kika tura bawan allah kitchen?? Grany ta tabe baki tace babu sa hannuna awannan rashin aikin yi waifa yaran nan yazage yana ma hidima ga masu aiki yabarsu suyi wai shi yafiso yayi dakanshi se kace wani kuku Ahmad yazauna yana fadin wa'yanne yara kuma grany ? Grany Tamaka mai harara tace kai karka rainamun hankali mana ayshan ce baka sani ba ko kwa ita budurwan taka sarah nasan zakayi mamakin ya akayi nasani ko To dazu AK yake gayamun kuma yace wai tare zaku hada bikinku shine nace Abu yayi kyew ai gara kuyi auran kowa ma yahuta Ahmad dai tunda grany tafara magana idonshi ne kawai akanta amma hankalinsa na wani wurin tunani yake na gaskiya fa akwai babban aiki agabansa yanzu ya zaiyi da Sarah taya zaima AK bayani yasan ayanda AK ke bala'in son Sarah ba lallene ya fahimce shiba shi kuma ko Ana ha maza ha mata bazai rabu da fliyng Bird dinshi ba maganar grany ne tadawo dashi hayyacin sa kallon ta yayi yace na'am grany Grany tatafa hannu tana salati tace badai kana nufin duk surutun nan nikadai nayi shi ba ahmadi Ahmad yamike yana murmushi yace najiki mana grany kidai tanadi maganin hawan jini Dan naga abun zai maki yawa kishiyoyi biyu lokaci guda Grany ta tabe baki tace Allah na tuba dawa zanyi kishin Mata kamar asuwaki ni wallahi kunma bani kunya duk gayun nan naku da haduwar Ku amma kukare akan wa'incan sandunan Ku gaku da kumari amma matan kamar masu ciwon kanjamau AK ne yafito daga kitchen rike da jug din Ginger jus yanufi dining yana fadin ya isa haka grany tunda kikaji zancan auran nan kika tasa yaran nan agaba se figesu kike inace dai mu muka gani munaso kuma mu zamu zauna dasu ke naki ido ne se kuma addu'ar zaman lafiya dazaki rika yimana Grany tamike tanufi daki tana fadin a'ah ABIDI yi hakuri abun baikai haka ba nayi shuru daga fadan gaskiya ai su Kansu matan sunsan kunfi karfinsu Dan Sam Baku dace ba Mata sekace ........ AK yabuga kafa da kasa kamar zaiyi kuka yace Gany please!!! grany tasa hannu ta toshe baki tare da wucewa ciki Ahmad dai banda dariya ba abunda yake AK yaja tsaki yace Kai har kaga abun dariya anan Allah intana fadan haka se duk inji badadi dama can bason auren nan nake ba ni bansan meyasa ba duk zumudin da akefadin angwaye nayi ni Sam bana jinshi Ahmad yamatso kusan AK cikin sanyin murya yace AK inaso zamuyi wata magana Mai mahimmanci dakai kuma..... AK yakatse shi tare da fadin no Ahmad bamada lokacin magana yanzu jirgin su ya kusa sauka kabari daga baya zamuyi maganar wata kula yanuna mashi yana fadin bani kular can naga miye aciki? Ahmad yadawko kulan yana fadin bakai zuba abincin bane AK yasosa Kai yace nine amma namanta mena saka aciki Ahmad yabude kular tare da tintsirewa da dariya🤣 yace Kai waya gayamaka anasa salad a kula AK ya hade fuska yakwace kular yana😠 fadin to a ina ake sakawa Ahmad ya kalli salad din yakara sa dariya yace wai yanaga yazama hakane kodai dafashi kayi ne AK yafara cire kwan dake ciki yana fadin bandafashi ba inaga zafin kwan ne yasashi yazama haka can kuma yadago ya kalli Ahmad yace Kai Kama raina mun hankali to ai ko Dan kawye yasan ba'adafa salad Ahmad ya tsiyayi jus akofi yasha sannan yace kaidai Ina rabaka da aikin daba nakaba abun ai ba daga waye bane kofin ya ijiye sannan ya kwalama Mai aiki Kira tanazuwa yace am... Rebeka kidan kwashe kayan nan ki gyara zamuje mudawo yanzu ta amsa DA yes sir Shidai AK yana tsaye baice komai ba Ahmad yaja hannunsa yana fadin muje mushirya se muje mudawko su AK yabi bayansa kamar wani karamin yaro wayar shima yaketa dannawa har saida sukaje bangaran shi sannan Ahmad yasakemai hannu ya wuce toilet koda yafito AK yaciro musu kayan dazasu sa kananun kaya ne masu tsada Ahmad nafitowa AK yashiga kayan sukasa sunyi masifan kyaw kaman yan biyu haka suka sawko kasa uncle jamilu ne kawai akasa yana karanta jarida bayan sungaidashi kasakasa ya amsa gaisuwar Ahmad Suna wucewa Ahmad ya matso kusan AK cikin rada yake fadin wai shi wannan tsohon kuana biyu bana ganinsa a company konaje office dinsa arufe yana bala'in wasa da aiki amma wata nakarewa shi kake fara ba albashi ashekarunsa yanzu yaci ace ya daina aiki amma wai....... AK ya katseshi dafadin Ahmad shut up!! Ahmad yayi shuru tare da juyowa yakalli uncle jamilu carab suka hada ido dama suna wucewa ya sauke glass dinsa yabi Ahmad da kallo Murmushin yake Ahmad yamishi tare da daga Mai hannu shidai uncle jamilu se binsa yake da kallo har suka fita kana yamaida idonsa kan jaridar dake hannunsa Suna isa jirgin su Sarah nasauka dagudu suka zo suka rungume AK rumgume su yayi yana dariya Sarah ta juyo da nufin rugume Ahmad yayin saurin jan trolley dinta yana fadin kuzo muje nasan kun gaji Sarah bata damu ba suka bi bayansa suna tafe suna fira banda Ahmad da se ba'a rasa ba yakesa baki Suna isa bangaran grany suka nufah bayan sun gaisa grany tawuce daki Dan ba inuwa daya suke shigaba Wurin dining suka nufa suka AK yaja ma aysha kujera tazauna tare da fadin thank u Sarah tayi tsaye tana jira Ahmad yaja mata kujera taga yazauna baida niyyan kallon inda take baki ta zuburo taja kujera tazauna suka fara cin abinci AK ne yadago yakalli aysha sukayi ido biyu murmushi yayi yakashe mata ido tare dafadin miss you baby Murmushi tayi itama tace miss you too duk abunda suke Sarah DA Ahmad na kallonsu Ahmad naganin Sarah tajuyo zata kalleshi yayi saurin sadda Kai baki ta zunburo cikin muryar shagwaba tace wai ni kan yaya kayi missing dina kuwa AK yayi saurin juyowa yace nayi missing dinki mana kallonshi tayi ta nuna Ahmad tace bakai ba shi AK yayi murmushi ya kauda kai yana fadin ok to kirinka banbanta sunan tunda shi sauranyiki ne kisa masa wani sunan Ahmad yamike tare da fadin nizan wuce Allah huta gajiya ganin Sarah tamike da nufin binsa yayi saurin am...AK muje kadan rakani mana AK yadago da loman abinci abakinsa yace ban gane in raka kaba kai bako ne Ahmad ya langwaba Kai yace kazo mana akwai maganar dazamuyi AK yatashi yana fadin Kai wallahi ka iya katsema mutun jin dadinshi suna fita aysha ta kalli Sarah da mamaki afuskanta tace wai ya naga kaman Ahmad yana avoiding dinki ne Sarah ta zauna jiki asanyaye tace Ashe kema kin Lura ko? aysha ta tabe baki taci gaba da cin abincinta Seda Ahmad yashiga mota yadago yakalli AK yace AK gobe muhadu a office Ina so mu tattauna wata magana AK yaleko ta window yace haba Ahmad be a man mana nasan akan zancan auren nan ne duk kadaga hankalinka don't worry ni zanyi komai kuma ba dogwon lokaci za adauka ba yana kainan yajuya yana fadin se munyi waya Ahmad yadaki stiyarin motar da karfi ya dafe Kai shi yanzu ya zaiyi afili ya furta Kai Ina!!! dasake wayanshi yadauka ya lalubo numban khadeeja bugu biyu ta daga tare da fadin Tarzan ya akayi Ahmad ya jingina jikin kujera ya lumshe ido yana fadin flying Bird kina Ina ne khadeeja takalli Asma'u da takafeta da ido tace Ina gida lafiya ?? Ahmad yatada motar tare da fadin gani nan zuwa khadeeja ta tashi azabure tana fadin gaka nan zuwa Ina? mema zakazo yi ? Ahmad bai jira tagama magana ba yakatse wayar khadeeja ta juyo ta kalli Asma'u tana murmushin yake Asma'u takauda Kai taci gaba da aikinta khadeeja tazo kusanta ta zugunna tace ammah yazanyi tunda naji yace zaizo to Abu Mai mahinmanci zai kawoshi gashi Umma bata nan bata Masan da alakar muba Asma'u tamike tana fadin idan yazo kije in Umma tadawo Zan Mata bayani amma kiyi ahankali ni soyayyar nan taku tsoro take bani duka duka KO sati bakuyi ba da haduwa amma kamar kun shekara tare kuma tun rashin kunyar da kika mishi yafara binki ni hankalina ya ki kunciya Anya bayada wata boyayyar manufa akanki kuwa khadeeja kinsan masu kudin nan basuda tabbas juyowa tayi tadawo wurin khadeeja tare da rike hannayanta duka biyu cikin sanyin murya tace khdy dan Allah ki kula da kanki ki tsare mutuncin ki kar kudi yarude ki kiyada tarbiyar da Umma Tasha wahala tabamu ba wai ban yarda dake bane a'a nasan kinada hankali kinsan Abu Mai kyew DA mara kyew amma shi Dan Adam Tara yake bai cika goma ba hawaye ne suka zubo a idonta tace khadeeja idan wani Abu yasameki mutuwa zanyi zuciyata bazata iya dauka ba Da sauri khadeeja tafada jikin Asma'u tafashe da kuka mai sauti Asma'u ta rungumeta tana shafa kanta cikin sheshshekar kuka khadeeja kefadin shi kenan ammah Allah nabari bazan Kara kulashi ba koda sonshi zaikasheni idan kikace bai maki ba Allah bazan aure shiba Asma'u ta dagota tana goge Mata hawaye tayi murmushi tace khdy bance bana son Ahmad ba duk abunda kike so nima Ina sonshi kawaidai Ina jin tsoro ne amma Zan sameshi muyi magana nakara bashi hakuri akan abunda kika masa kinga daganan se hankalina ya kuanta karar wayan khadeeja ce takatsesu jiki asanyaye khadeeja tadaga Ahmad yacemata gashi akofan gida Asma'u tayi murmushi tace tashi kije amma karki dade kinga Umma batanan tashi tayi ta fita bata ce komai ba akofar gida ta iskoshi karkashin bishiya ya jingina da mota yanda taganshi cikin damuwa yasa taboye tata damuwar takaraso tana kakalo murmushi tamai sallama shima murmushin yayi ya amsa bayan sun gaisa yabude motar yanuna Mata kujera ido tazaro tace menene ? Murmushi yayi yace kin cika tsoro zama zakiyi Ina so muyi wata magana khadeeja tayi murmushi tazauna tana fadin thanks Ahmad yasauke ajiyar zuciya yakalleta yace khadeeja kinsan nataba gayamaki cewa AK hausawee abokina ne ko ? Khadeeja tadaga Kai alamar eh Ahmad ya zugunna ya jingina jikin bishiyar da suke karkashi sannan yabama khadeeja labarin duk abunda yafaru tsakaninsa da Sarah da shirin aurensu da AK keyi ayanzu khadeeja tayi Shuru na Dan lokaci tace gaskiya tun daga farko kayi kuskure duk dacewa awancan lokacin bakada wacce kakeso bai kamata kamata kamata karyan kana sonta ba amma nidai da nice a matsayinta daga reactions dinka ya'isa nagane baka sona sedai shi so makaho ne tunda tana sonka bazata kula da wannan ba Kuma ni banga abunda zaisa kadamu kanka akan wannan ba after all he is just a friend not a father kome takai takawo dai bazai aura maka kanwansa dole ba Ahmad ya girgiza Kai yace khadeeja bazaki gane bane AK ba babana bane amma wani bangarene na rayuwata tare muka taso dashi tun muna primary muka shaku da juna takai har idan dayanmu yake makaranta zai tsaya abakin get har said Dan uwansa yaje sushiga tare dayawa mutane sun dauka gidan mu daya duk ranar da banada lafiya banje makaranta ba AK gidan mu yake dawowa har sai nawarke mutafi tare duk abunda aka sayamasa se ansayamun in ba haka ba kwa to bazai yi anfani da nashi ba Muna scdry school dadyna yarasu alokacin shima abbanshi yajima da rasuwa AK shi yadawki nauyin karatu na har muka gama lokacinda zai je America karatunshi tare muka tafi lokacinda yabude companynsa ni yafara dauka aiki kuma yabani babban matsayi na mataimakinshi khadeeja AK yazama tamkar babban yaya awurina bansan da wane ido zai kalleni ba idan har nace bana son kanwarsa cikin sanyin murya khadeeja tace to ka aureta mana Ahmad yadago dasauri yace aure kuma khadeeja ?taya Zan aureta bayan bana Sonta ni ke nakeso khadeeja kuma ke zan aura baya cikin tsarina zama damace biyu kuma ko na aureta banajin Zan iya adalci atsakaninku so waht is the use of marrying her tunda daga ni har ita bazamu ji dadin auren ba Khadeeja taji wani sanyi aranta dama can karfin hali kawai tayi na cewa ya aureta murmushi tayi tace to tunda hakane ba AK yakamata kagayama cewa baka son sarah ba ita yakamata kagayama kuma kabata hakuri akan wasa da emotions dinta da kayi nacewa kana Sonta alhali bahaka bane ajiyar zuciya ya sauke tare da fadin hakane khadeeja naji dadi kuma nagode da shawarar da kika bani khadeeja tayi murmushi tace bakomai nima nagode daka zabeni amatsayin wacce zaka fadama damuwarka kuma kanemi shawarata hakan yanuna mun cewa inada matsayi arayuwarka Ahmad yamike yana fadin flying Bird Bari na wuce yamma tayi tunda ko ruwan gidanku baki bani ba dariya tayi tace laaaaa Allah namanta duk arude nake kasan bantaba tsayawa da saurayi ba murmushi yayi yace dagaske? kice nidin na daban ne kenan dariya tayi tare da rufe fuskanta da gyale tace u are my first love dariya yayi yace nagode da wannan matsayin and u are Mine too baki ta zunburo tace kaifa second hand ne Ahmad yace kamar ya second hand sekace waya murmushi tayi tace baka riga cema Sarah kana sonta kafin ni ba dariya yayi yashiga mota yana fadin wannan ai iya lebe ya tsaya ke kuma ko yanzu za'a tsaga zuciyata za'aganki aciki tada motar yayi yana fadin Zan tafi badan nagaji da ganinki ba murmushi tayi tana daga mai hannu har yatafi se kuma yayo rebas yadawo khadeeja tace lafiya kankance ido yayi yana kallonta yace wai ma yanaga baki Nuna kishinki akan maganar nan bane harma kike cewa in aureta khade Anya kwa kina sona murmushi tayi tace kazo mun da maganar ne dan kaga kishina Kodan nabaka shawara Ahmad yasosa Kai yace Dan kibani shawara amma kinsan mu maza muna so muga Ana kishinmu ke intakai ma har dambe ayi dariya tayi tace to bada khadeeja za'ayi damben ba yanda kazomun da damuwarka bai kamata na Nuna tawa damuwar ba se abun yama yawa shi yasa kaga na waske amma azuciyata yanda kasan Ana buga ball haka nakeji Dariya Ahmad yake sosai har yatada motar yayi gaba yana fadin I can't leave without you my flying Bird !!! Khadeeja tayi murmushi ta koma cikin gida..... [18/07, 15:03] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na ( Maryam Muhammad jibril) Dasunan Allah mai rahama mai jinkai....✍ 5⃣0⃣ Yana shiga bangaran Ahmad yatura kofar yashiga Ahmad dake zaune da laptop agabansa at the same time yana waya da khadeeja ganin AK yasa yayi saurin katse kiran yana fadin call u back flying Bird Sannan yadago yakalli AK yana fadin ina kabar wayanka ina kiranka baka dagawa karasowa AK yayi yanufi Dan karamin frig din dake palon yana fadin waye kuma flying Bird? Dasauri Ahmad yadago yakallesa Dan baitaba tunanin yaji abunda yace ba murmushin yake yayi yace 😁tsuntsuwata ce Goran ruwa yadauka afrig din ya zauna adaya daga kujerun Palon sannan yadago yakalli Ahmad yace se yanzu nayarda da zancan momy idan gwabranci yama mutum yawa yana zarewa gashi kafara tabuwa dariya yasa yana fadin inaga Inaga 1 week din danadauka yayi yawa yakamata narage idan ba hakaba naga alamun firstnight dinka a mental hospital zaka yishi yakarashe maganar yana kwashewa da dariya Hade fuska Ahmad yayi baice komai ba yaturama AK laptop din yace duba kaga collection din wannan karon tun dazu ina kiranka bana samu munyi magana da zaid yace mun maybe zuwa yamma zasu iso Lagos Karban laptop din AK yayi yaduba sannan yace sunyi kyew amma yau kaje office ne Gyada kai Ahmad yayi yace eh naje banjima da dawowa ba su mannir ma sun gama bedsheets din sun bala'in kyew se kagani Murmushi AK yayi yace ai nasan mannir baya wasa da aikinsa amma yakaga aikin bashir yana tafiya daidai kuwa Tsaki ahmad yayi yace Dan Allah daina zancan wannan banda wasa da tarin yan mata ba abunda ya ajiye Tashi AK yayi yana fadin muje wurin Momy tace tana son ganin mu hannunsa Ahmad yariko yana fadin come on friend ina kuma zakaje bayan baka gayamun abunda kazo fadamun ba Mezan fadamaka kuma...AK yafada yana kokarin boye damuwar fuskarsa Mikewa Ahmad yayi yashiga gabansa yana fadin haba AK nafasanka fiye da yadda nasan kaina u can hide ur sadness from everyone with ur fake smile but u can't hide it from me coz I know u in and out So please don't waste my time Tell me what is bothering u and let me do my job Zama AK yayi yana sauke ajiyar zuciya Kusa dashi Ahmad yazauna yana kafeshi da ido Wani dogon tsaki Ahmad yaja da yagama jin labarin da AK yabashi mikewa yayi yana fadin wallahi kabani mamaki AK yanzu akan aysha ne ka daga hankalinka so what idan tayi rejecting dinka who the hell is she mata nawa ne agari suke Neman koda pics ne sudauka dakai Wanda ma sunfita komai Dawowa yayi kusa da AK yazauna tare da dafa kafadansa yace AK please be ur self nasan dalilin dayasa kake son auren Aisha sedan kana ganin itace zata zauna da family dinka lafiya saboda ita ma nata ne kuma itace kasan halinta tasan naka Amma shi rayuwar aure ba ruwansa da wannan kamar yanda kukai da grany kabarta tazaba maka kasan bazata zaba maka abunda zai cutar dakaiba I know one day u will thank her for that Harara AK yawatsamai ba shiri yaja bakinsa yayi shuru yana danne dariyarsa Mikewa AK yayi baice komai ba yawuce yana kada key din motar dake hannunsa Bin bayansa Ahmad yayi yana fadin bamu gama maganar ba kuma katafi Bangaran momy suka nufa Tana zaune apalo suka iskota kusan kafanta AK yazauna yana fadin da girman kujeranki momy Allah sadai ba laifi mukayi ba Kauda kai tayi tana fadin laifi kuma ai saidai kar akara Dayan gefenta Ahmad yazauna yana sha sajen fuskarsa yana murmushi Daure fuska tayi tace Ku yanzu saboda Allah kunfiso kuyita gantali agari da girmanku bazaku ma kanku karatun tanatsu ba wai ni idan kunsan bakuda lafiya ne kugayamun insan nayi amma nagaji daganinku haka Dagowa sukayi suka kalli juna sukayi murmushi Kara tamke fuska Momy tayi tace aw dariya ma kuke wato gani mahaukaciya ko AK yace Yi hakuri Momy insha Allah mun kusa nadauka ma Ahmad yagayamaki zancan auren na dasati daya insha allah Tafa hannu tayi tace yaw naji zancan banza shi auren angayamuku wasa ne kai karfa kurainamun hankali Ak yace Momy Allah dagaske to me muke jira tunda ko mata hudu mukace muna so zamu iya aurosu ayau base gobe ba Baki Momy tawashe tana fadin kuma fa hakane amma ai duk dahaka yakamata ace mun fara shiri Murmushi AK yayi yace abunda yakawoni kenan Momy se kije wajan grany zakiji bayanin komai daga gareta Yana kai nan yamike yana fadin mom bari naje sena sake dawowa Ahmad da tunda aka fara magana ya sadda kai sai yanzu Yamike jiki asanyaye yabi bayan AK har yakai kofa momy tace Ahmad idan kadawo kazo inasan ganinka To yafada yana fita daga palon Amota ya isko AK zaune yana jiransa Shiga yayi suka bar gidan Ahankali AK ke driving sunyi shuru ba mai cewa kala kowa ya tsunduma cikin tunani shi ahmad yana tunanin taya zai gayama AK cewa bazai iya auren kanwarsa ba Yayinda shi kuma AK yake tunanin wace yarinya ce grany ta zabamasa wace irin rayuwa zai yi da ita anya kwa baiyi gangancin yanke hukunci cikin fushi ba kuwa Suna isa company office din AK suka wuce gaba daya Mamaki ne yakamasu ganin aysha da sarah a office din Daure fuska AK yayi Yana fadin me kuka zoyi nan Langwabar da kai sarah tayi tace Yaya please give us a chance to explain Kujeransa yanufa Ya zauna yana fadin banada lokacinda zan bata wajan sauraron tatsuniya Cikin muryar kuka aysha tace AK wai meyasa kake mun hakane you've change completely I said I'm sorry kuka ne yahanata karasa maganarta Ahmad da tunda suka shigo ya wuce Drowan dake gefe yana duba wasu files Dogon tsaki yaja tare dazaran wani file yayi waje yana fadin aikin banza bin bayasa sarah tayi tana fadin bari nabaku space Suna fita aysha tafada Jikinsa tafashe da kuka mai ban tawsayi tana fadin AK Dan Allah kayi hakuri komai yawuce Allah nafasa aikin banaso ni kai nakeso bandawka abun zaikai haka ba ko yaune nashirya zan aureka kuka ne yaci karfinta Jiyayi yakasa jure kukanta hannunsa yadawra akanta yana fadin it's ok hanunta Yakama yazaunar da ita kan kujera sannan yazaro farin handkerchief a alijunsa ya mika mata Karba tayi tashare hawayenta cikin rawar murya take fadin ka... Ka hakura...? Kai ya gyada alamar eh Murmushi tayi tace yanzu zamuyi aure ko ? No way yafada yana zama akn kujerarsa Dip murmushin fuskarta yadauke cike da mamaki tace bangane ba Hannanyansa ya ware yana fadin nariga nasamu wacce zan aura kuma awannan satin Afirgice tamike daga kan kujera Tanufesa tana fadin u most be joking right? Kai ya girgiza yace kodaya and don't blame anyone u r responsible for it Kara fashewa tayi da kuka tace ai nabaka hakuri AK why did u do that to me kawai saboda kaga INA sonka kamanta ni shekara nawa nayi ina jiranka shine.... Kukan dayaci karfinta shi yahata karasa maganarta Tawsayinta ne Yakama AK Dan shi kanshi shaidane akan irin sonda aysha kemasa Tasowa yayi yazo kusa da ita ya tsaya kauda kai tayi tana share hawayan fuskarta Kafadunta Yakama yazaunar da ita yana fadin zauna muyi magana zama tayi tana sauke nunfashi idonta har ya kunbura saboda kukan da tawuni tanayi Hannunta yakama cikin muryan lallashi yace aysha I'm sorry nasan ban kyewta ba danayanke hukunci cikin fushi amma zanje insamu grany nabata hakuri ajanye maganar dama itace tazaba mun yarinyar ke kuma se ki kiyaye Nan gaba u need to think twice before u speak Murmushi tayi tarungume shi tana fadin thank u sweetheart Dan Allah kar kace zaka barni bazan iya rayuwa batare dakai ba Kanta yashafa yana fadin I know tashi tayi tace to tunda komai yawuce let's have some fun Ak yace no I am busy Langwabar dakai tayi cikin muryan shagwaba tace kenan baka hakura ba mikewa yayi yadauki jacket dinsa yana fadin let's go Cike da farin ciki tabi bayansa Office din ahmad yaleka azaune yake haushi duk yacikashi ga sarah Tasashi agaba se zancan bikinsu take mishi jiyake kamar ya bibbige mata baki Jin anturo kofa yasa duka suka juya Murmushi AK yayi yana fadin to Mr Romeo se kazo mutafi ai zunbur ahmad yamike yana fadin thank god dama zafi ya isheni Shi duk atunaninsa yadauka shida AK zasu fita ganin sarah tashiga mota yasa ya hade fuska bai gama shan mamaki ba seda yaga aysha ma tabude tashiga AK yatashi motar yana fadin babe se ina? Wani irin kallon kabada maza ya watsama AK tare dajan tsaki Aysha tace wonder life Sarah takatseta dafadin no shopping Yaya yakamata mufara shiri fa basauaran lokaci Ko haka ba D ... Tafada tana kallon ahmad Banza yayi da ita kamar baijita ba Bata damu ba taci gaba da surutunta da AK Dan itama aysha takaici ya isheta itada taso sufita daga ita sai AK Sheraton suka nufa suna isa aysha taja AK sukayi wani gurin ahmad ma kan wani guri yasamu yazauna yaciro wayarsa aljihu ya lalubo wayar khadeeja bugu biyu tadawka tareda sallama lumshe jingina yayi jikin kujera hade da lumshe ido yana amsa sallamarta Shuru sukayi nadan lokaci tadayan bangaran khadeeja tace malam idan bakada abun fada hang up inada abunyi Murmushi yayi yace yaw yan tsiyarne akai kenan Dan ma kinsamu na kiraki Dariya tayi tace to ba dole ka kiraba kana so kaji zazzakar muryar khadeeja ba Dariya yayi yace yabon kai bacinsa Baki tazunburo kamar yana kallonta cikin muryan shagwaba tace to ai kai dayakamata kafada baka fada ba shiyasa natuna maka wai ni kwa Tarzan anya ma kuwa ka iya soyayya Kwashewa yayi da dariya yace taya za'ayi insani bayan bantaba yiba amma aduk lokacinda nake tare dake se inji tamkar awata duniyar nake rayuwa banjima da haduwa dakeba amma se nakejin kamar tunda aka haifemu tare muka taso lokaci guda kika shigo rayuwata amma ayanzu rayuwata batada wani anfani idan har bake Khadeeja tace hmmm ragamun hakanan Tarzan zaka kasheni da lubayya Cikin muryan tsokana yace kufa mata ba'a iya muku kince ban iya soyayya ba yanzu kuma nazage na kwararomaki kalamai maimakon kiyaba sekuma kice ya isa hakanan dariya ta sa tana fadin to yi hakuri kalaman naka ne naji yayi iri daya dana mawakin Indian nan acikin wakar ishq vala Kai yasosa yana fadin ai ina bala'in son wakan ne shiyasa na haddace amma karkidamu indai soyayya ce to ko sharukhan albarka Dariya tayi tace to Allah sa idan baka cikin masu tashin matansu abacci da kafa ko adana musu dundu Dariya yayi yace haba wuce nan yarinya se kin shigo zakiga nawa salon Katse maganar tayi dafadin wai ya kunyi magana da sarah kuwa Nan take fuskarshi tacanza cikin sanyin murya yace a'a tukkuna dai ni bansan ta inda zan fara bane tadayan bangaran khadeeja tace haba Tarzan kar kabada maza mana kaifa namiji ne bai kamata wannan Dan karamin abun yadameka ba Katseta yayi dafadin wannan ba karamun abu bane flying Bird bakaramun karfin hali zanyiba wajan gayama AK bana son kanwarsa Ahasale khadeeja tace to kai ka aureta mana Shuru yayi baice komai ba Cikin sanyin murya tace sorry tarzan inajin haushin kaina ne dakashiga matsala kuma nakasa taimaka maka amma koda ta text ne base kagaya mata ba Murmushi yayi yace nice idea I will try it shiyasa nake sonki akwaiki da brain....jin karan fashewar Abu abayansa da yayi shi yakatsemai maganarsa katse kiran yayi tare da juyowa Sarah yagani atsaye fuskanta sharkaf da hawaye idonta yakade yayi ja ga kwalbar jus nan datafashe akasa jikinta har rawa yake bata damu ba tabi takan kualbar ta wuce harsaida tayanketa akafa amma bata ma san ta taka wani Abu ba saboda tsaban tashin hankalin datake ciki Kusan Ahmad taje tatsaya kallonsa take da rinannun idanuwanta ko kiftawa batayi Cikin sanyin murya ahmad yace sarah I'm sorry I know I hurt u by playing with ur emotions kibani dama namaki bayani Bai yi auneba yaji saukar mari akuncinsa tuni hankalin mutanan wajan yakarkato wajansu dafe kuncinsa yayi cike da mamaki yace kika mareni Cikin rawar murya tace kozaka ramane kabani mamaki ahmad Ashe dama haka kake bansaniba kai wane irin butule ne Rintse ido ahmad yayi hade da dunkule hannu zuciyarsa na tafarfasa wai yau shi aka mara in public kuma wai mace yatabba yau daba sarah bace tamareshi da Allah kadai zai kwaci koma waye ganin mutane na kallonsu yasa ya raba tagefenta yawuce batare da ya kalleta ba Durkushewa tayi awajan tare dasakin wani irin kuka wanda dagaci kasan nabakin ciki ne seda tayi mai isarta sannan ta tashi tana jan kafa da gyalenta ahannu ita tafice basu bi takan su AK kowa ya wuce gida ataxi Seda su AK suka fito basu gansu ba kuma yana kiran wayoyinsu basa dagawa Janshi aysha tayi tana fadin muje mana AK tunda kaga basanan kenan suntafi Aranan sarah wuni tayi adaki banda kuka ba abunda take aysha tayi tambayar duniyan nan amma taki gayamata se fadin take impossible wallahi bazai yiwu ba he is mine and he only belong to me no one can never separate us ..... muryanta harta disashe saboda kuka har banci yadauketa Washegari tunda safe grany tashirya tasami inna da maganar tana so suhada auren zumunci tsakanin Abid da Asma'u Bakaramun farin ciki inna tayi ba nantake ta'aika kiran Abba bayan yazo tazayyane masa komai yayi murna sosai kuma yabada goyon baya saboda yasan AK kuma ya yaba da halayansa na taimakon talakawa da matasa Yabasu tabbacin cewa da yamma zaije yasamu Umma da maganar duk yanda sukayi zasu ji ""''""" Ur's.........✍ 👩‍💻Maryam Mhd [18/07, 15:03] Hubbey Frd Ameena Kn: afirgice tadago tana kallonsa da mamaki tace ahmad nizaka mara Wani malalcin murmushi yasaki yace idan har zaki iya sa hannu kimareni to banga dalilin dazaisa nakasa marinki ba Nunata yayi da yatsa yace and let me worn u This isn't ur bedroom so wannan yazama karo nakarshe dazaki shigomun office without my permission Sannan waccan yarinyar da kika kira da karuwa to bari kiji tafiki matsayi da daraja awurina idan har kika kara bude kazamin bakinki kikayi wata maganr banza akanta to wallahi zan baki mamaki ahaka kike so na aureki Hannunsa tarike tana kuka tace ahmad please try to understand my love for u dagaske nake sonka zan iya mutuwa akanka daga ganin wannan yarinyar irin mayaudaran yan matan nan ne she is just after ur money Fisge hannunsa yayi yana fadin get out of my office Kara matsowa kusa dashi tayi tana fadin ahmad listen I said out !!! Yafada yana daka mata tsawa Dagudu tafita daga office nin tana rera kuka mai ban tawsayi Komawa yayi yazauna kan kujera hade da lushe ido Asma'u ce zaune agaban abba ta sunkuy dakai kasa tana wasa da yan yatsunta Ga inna da Ummi agefe sunkafeta da ido Kanta abba yadafa yace asma'u kinyi shiru kenake sawrare idan kinada Wanda kikeso kifadamun banaso namaki abunda zai takura rayuwarki Carab inna takarbe dafadin yo ina taga Wanda takeso yarinyar dako samari batada Kunyace kawai irin ta asma'u Kafadanta abba yadafa yana fadin a'a nasan halin asma'u akwaita da zurfin ciki kibari kawai muji tabakinta Itadai asma'u tunda abba yacemata jikan grany tayi shiru tana tunanin to wanne kenan amma dai tasan ba abidi bane tunda taji grany tace yanada wacce zai aura Ummi ce takatsemata tunaninta dafadin kinga asma'u keba TV ba kinsa munfakeki da ido idan ba kyaso kifada mu gyara mukeso muyi wa rayuwarki ba takura ba Hannu abba yadaga mata yana fadin a'a Ku sawrara mata mana ina anfanin gaggawa tashi kije har kiyi shawara kinji Zunbur inna tamike tana fadin yo wace shawara kwa zatayi bayan kaji sunce da wuri sukeson ayi komai wai ke asma'u wace irin yarinya ce haka kike so kitsofe ba aure ne gashi allah yamaki gyadan dogo yabaki mijin son kowa shine se kiwani yi shawara Kuka tasa tana fadin Allah jikanka magaji nasan dayana raye da tuni kina dakin mijinki Tashi asma'u tayi takamo hannunta tana fadin a'a inna dan Allah kidaina kuka nayarda zan aureshi amma kidaina fadan haka Rungumeta inna tayi cike da farin ciki tace haba asama'u ko ke fa insha Allah zakiji dadin zaman aure nasan abidi zai kula dake yanda yadace Afirgice asma'u tace 😨ABIDI kuma?? meyasa sai shi 😧ba grany tace yanada wadda zai aura ba Tabe baki inna tayi tace to ai shi aure nufine na Allah Allah yayi ba matarsa bace Sunyi farin ciki sosai aranan bakamar abba dayake ganin burinsa yakusa cika na ganin ya aurar da ya'yan kaninsa ga mazaje nagari Asma'u dai shiru tayi tana tunanin wayar dasukayi da abidi aranan idan har haka yake dazafin kai ya zatayi dashi Kuka sarh take kaman ranta zai fita wannan karon ba idonta kadaiba hatta kanta da fuskarta sun kunbura ikon Allah ne kawai ya kaita gida batako gama yin parking ba tafito daga motar bangaran AK tanufa direct tana isa ta banka kofar tashiga hade da zubewa abakin kofa takara fashewa da kuka AK dake kuance akan gado ya lumshe ido kamar mai bacci Jin anturo kofa yasa yayi saurin dago kai ya kalla Ganin sarah awannanhalin yasa afirgice ya diro daga kan gado har yana hardewa yanufota yana fadin subhanallahi sarah menene meyafaru daga ina kike Rungumeshi tayi tacigaba da kukanta kamar karamar yarinya Duk yarude yarasa yadda zai yi jiyake kamar shima yasa kukan Kanta yafara shafawa cikin sigar lallashi saida ta zagaita kukanta sannan yace menene Cikin dasashshiyar muryanta tace Yaya wai miye laifina miye bana dashi mmeye gareni Wanda ba'aso ajikin mutum hawauenta yashiga share mata yana fadin ba kyada wani aibu kanwata kinada duk wani abunda za'aso mutun saboda shi To meyasa ahmad baya sona !!! Tafada tana rike hannun dayake share mata hawaye dashi Da mamaki yace ban ganeba Kai ta gyada tace eh cewa yayi baya sona kuma bazai aureni saboda yanada wacce yakeso Murmushin gefe AK yayi yakama hannunta yazaunar da ita bakin gado seda ya tsiyaya mata ruwa yabata karba tayi tasha tana mamakin ya akayi bai nuna damuwarsa akan zancan ba Seda yakarbi sauran ruwa ya ijiye sannan yazauna kusa da ita yace Sonawa zan gayamaki idan zaki kuanta kirika yin addu'a amma ba kyaji yanzu gashi kinfara mungun mafarki yakarashe maganar yana kuashewa da dariya Baki da hanci tasaki tana kallonsa ahasale tace wai Yaya kana nufin abunda nafadamaka mafarki Murmushi yayi yace to ai sarah abunne yayi kama da mafarki taya mutumin da kuke soyayya har na saura sati daya aurenku kuma kice wai yace baya sonki yana da wacce kikeso Murmushin dayafi kuka ciwo tayi tanuna masa fuskarta tana fadin Yaya wannan ma mafarkine Dago fuskarta yayi yana kallon shatan yatsun da suka kuanta baro baro akuncinta abunka da faran fata Nan take fuskarsa tacanza dan yatsani yaga abunda yataba lafiyar kanwarsa Cike da mamaki yace sarah tell me what is happening Muryanta na rawa tabashi labarin duk abunda yafaru tsakaninta da ahmad amma taboye zancan marin da tama ahmad In shock yagama sauraren labarin Makullin motanshi yadauka da wayoyinsa yanufi haryanr fita batare da yace kala ba Har yakai kofa yasake dawowa yafizgi hannun sarah yatafi da ita gudu gudu haka yake sakkowa kan stairs sarah dake biyedashi har tana neman faduwa Karo sukaci da aysha zata haura sama shan gabansu tayi tana fadin AK lafiya meyafaru ina zakuje haka Dayan hannunsa yasa yamatsar da ita gefe yawuce baice uffan ba Baki bude tabisu da kallo har suka fita Yana isa mota yabude gidan gaba ya wurgata sannan yazaga yashiga mazaunin driver yatashi motar aguje suka bar gida se company"""""" Ur's ....✍ 👩‍💻Maryam Mhd [18/07, 15:03] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na( Maryam amuhammad jibril) Dasunan Allah mai rahama mai jinkai....✍ 5⃣5⃣ ( sorry jiya nayi nayi mistake nasa Sheraton instead of shoprit) """" haka kuwa akayi da yamma abba yaje yasamu Umma da maganar tayi farin ciki sosai kuma tayi addu'ar Allah yasa alkhairi fatan ta daya Allah sa asma'u ta amince da zancan godiya abba yayi mata yatafi akan idan asma'u tadawo tagayamata yana son ganinta Daren ranan haka sarah tayishi banda kuka ba abunda take idonta ya kunbura yayi ja har wani zazzabin wahala yarufeta se sambatu take ita kadai kamar mahaukaciya gashi taki cin komai kuma taki fadan abunda yake damunta har aysha tagaji da tambayarta tayi tafiyarta yanzu haka ma kuance take akan gado ta lulluba da bargo se kyarman sanyi take hawaye nadiga akan pilonta Aysha ce taturo dakin tashigo dasauri takaraso bakin gadon tana fadin subhanallah sarah jikin ne har yanzu Ko kanta takasa dagawa da kyar ta iya bude idonta takalleta Bargwon aysha tadan yaye tana taba goshinta da yayi raw kamar garwashi Tashi kisha magani tafada tana balle mata magani taimaka mata tayi ta tashi zaune da kyar ta yarda tasha maganin hawaye wani nabin wani Cike da taikaci aysha tace wai ni sarah meyake damun kine kike wannan kuka haka kamar an aikomaki dasakon mutuwa Kawda kai tayi tana share hawayen fuskarta batace komai ba hanyar fita aysha tanufa tana fadin gaskiya zanje nakira AK dole yasan halin da kike ciki tunda ni kinki gayamun Saurin riko hannunta sarah tayi tace a'a base kinkirashi ba zo zan gayamaki Dawowa tayi tazauna tace to ina jinki Labarin wayar dataji ahmad nayi tabata da kuma yanda suka kwashe Cike da mamaki aysha tace amma wallahi ahmad yabani mamaki shiyasa ance kaidai kaga mutum shi yanzu ko kunyar AK bazaiji ba ko yana ganin bazai iya daukan mataki akansa bane to wai ma ita yarinyar yar waye agarinnan Kai sarah takauda hade da tabe baki tace bansanta amma wallahi zan nemota bazan barta ba i will punish her senasa tayi kuka kamar yadda tasa nayi I will make her suffer sannan kuma inkasheta Tashi sarah tayi tanufi bathroom tana boye dariyarta tace yanzudai bari nahada maki ruwa kiyi wanka kyadan ji karfin jikinki inyaso semuyi magana amma gaskiya abunda kika ma ahmad Sam baki kyewta ba Sunkuy dakai sarah tayi tace nasani nima I don't know what come over me nakasa controlling kaina ne amma ko zuwa anjima zanje nabashi hakuri Dadai yafi aysha tafada tana rufo kofan toilet din Hannu sarah takai tadauki wayarta ta kunna photon ahmad ne akan screen din wayar yana sanye dawasu Kayan sport farare da eyepiece akunnensa yana murmushi yayi kyew matuka Rungume wayan tayi akirjinta wasu hawayen nakara gangarowa akan kuncinta cikin muryan kuka tace 😭 don't leave me please ahmad I can't live without u asma'u ce tafito cikin shirinta nafita kusan Umma tazo tzauna tana fadin yanzu Umma bazaki gayamun waye yazo Neman aurena wajan abba bako Murmushi Umma tayi tace a'a inkinje kyaji ai ance waka abakin mai ita tafi dadi fita tayi tana fadin to senadawo Har tayi nisa se kuma tayanke shawaran bari tabiya wajan aikin su ahmad maybe zata sameshi acan Haka kuwa akayi sedai tanazuwa securities din suka hanata shiga wai dole seda izinin Wanda tazo wajansa zasu barta tashiga tayi juyin duniya sunki gashi rana se dukanta take Yahya ne yazo wucewa yahangeta atsaye tarike kugu jitake kamar tahausu da duka Nufo wajan yayi yana fadin wanake gani haka kamar asma'u Murmushin farin ciki tayi tace nice Yaya dama nan kake aikine Eh yafada yana kallon guards din yace lafiya naganki anan Zufar goshinta ta goge tace wallahi wani abu nazo yi shine wa'yannan gumakan suka hanani shiga tafada tana Satan kallon guards din dasuka zaro ido jin ankirasu gumaka😳 Dariya yahaya yayi yana kallon guards din yace let her in she is my sister Sannan yakalli asma'u yace muje ko gaba yayi tana biye dashi atsorace tawuce gaban guards din dan yanda suke kallonta ganin take kamar zasu rufeta da duka Seda ya nuna mata office din ahmad sannan ya juya yana fadin idan kinfito kisameni abakin get zan baki sako ki kaywa zainab Seda tadan jima atsaye kafin ta kuankuasa kofar Daga ciki ahmad yabada izinin Shiga Ahankali ta tura kofar tashiga wani daddaden kanshin turarene yadaki hancinta ga sanyin AC dayaratsata lumshe ido tayi ahankali tayi sallama Dagowa ahmad yayi yana amsa sallamar Mikewa yayi da murmushi afuskarsa yanuna mata kujera yana fadin bismillah zauna mana thank u tafada tan zam akan kujera Murmushi yayi yace asma'u ko damamaki tace ya akayi kaganeni Tashi yayi ya nufi dan karamin frig din dake gefe yadauko goran ruwa da cup sannan yadawo gabanta yatsaya seda yatsiyaya mata ruwan yamika mata sannan Yadawo yazauna yana fadin kuna kama sosai da my flying bird shiyasa naganeki sunan ki kuma abakin khadeeja naji saboda duk rabin firarmu to akanki ne Murmushi tayi takurbi ruwan hannunta sannan ta ijiye cup din tana karema office din kallo ahankali ta furta wannan office ne ko wurin hutawa Murmushi ahmad yayi yace me kika gani Kunyace takamata dan sam batasan maganr tafito fili ba Murmushi tayi tace nice decoration Thank u yafada yana tunanin to mezai kawo asma'u office dinsa yama akayi guards suka barta tashigo Kamar tasan tunaninda yake ta Katse shirun dafadin ahmad nazo baka hakuri ne akan abunda khady tamaka kuanaki duk da nasan maybe kama manta but I can't have peace of mind ahmad ina kaunar khady sosai bana iya jure ganin abunda zai cutar da ita komai kankantarsa sadda kanta tayi kasa taci gaba dafdin nayarda da kai nasan kana sonta tsakani da Allah dan Allah karka cutar da ita I know she is so disturbing sometimes but she have a good heart Idan tamaka laifi ka kwatanta mata zata gane amma dan Allah kar kace zaka rabu da ita Tunda tafara magana ahmad yake binta da ido yana murmushi shi kawai kamarsu da khadeeja take birgeshi Tashi yayi yadawo kujeran kusa da ita yazauna yace aunty!!! Saurin dago kai tayi tace aunty kuma Eh yafada yana danne dariyarsa Idan ma dan wannan ne ki kuantar da hankalinki ni naga deeja inaso kuma aurenta zanyi namaki alkawarin zan kula da ita fiye da yadda zan kula dakaina Idan ma baki yarda ba se in ware maki daki daya agidan dazamu zauna kinga se ayi komai agabanki yakarashe maganar yana kwashewa da dariya Itama dariyar tayi tace a'a ai abun bai kai haka ba nunashi tayi da yatsa cikin sigar wasa tace amma idan ka cutar da ita to ko abangwan duniya kuke se kaganni kuma zan dauki mataki Hannunsa daya yadora saman kansa yana murmushi yace I promise aunty Kauda kai tayi tana murmushi tace Now stop calling me that aunty I don't like it Dariya suka sa suduka kamar wa'yanda suka shekara dasanin juna Daidai nan sarah tazo shiga office din tahangosu suna dariya cak tatsaya tana kallonsu nunfashinta na barazanar dawkewa wasu hawaye masu zafi suna tsere akan kuncinta nan take taji kanta nasarawa Saurin labewa tayi ganin suna fitowa daga office din Muje mana inzaga dake kiga company dinmu ... ahmad yafada yana rufo kofar office dinsa Ido asma'u tazaro hade dafe kirji tace nikuma asuwa?? rufamun asiri Dariya ahmad yayi yace to muje inrakaki mana Kai ta girgiza tace a'a koma kawai kayi aikinka daganan ma nagode Sarah dake labe tana jinsu jitayi kamar tazo tarufe su da duka nan take taji tatsani asma'u Murmushi yayi yajuya yana fadin to nine da godiya ki gaida umma senazo insha Allah Ganin Ahmad ya koma office yasa sarah tayi saurin bin bayan asma'u koda asma'u tafito ta isko yahya yana jiranta abakin get wata sakon takarba sukayi sallama ta tafi Yana juyowa yaga sarah tsaye agabansa taharde hannaye tana hararensa dajajayen idanuwanta Gaidata yayi zai wuce tace kai zonan Dawowa yayi gabanta yatsaya yana fadin gani ma dawre fuska tayi tace wacece waccan da naganku tare Sunkuy dakai yayi yace nasanta sosai madam kanwata ce kuma a unguwa daya muke tsaki tayi tace waye ubanta anan garin Saurin dago kai yayi yakalleta Dakai nake malan ... tafada tana daka mai tsawa Hade fuska yayi yace malamin makaranta ne sunansa malan mahammadu ana kiransa magaji amma yajima da rasuwa Hannu Tamika mashi tace bani wayanka Damamaki yace wayata kuma Daure fuska tayi tace ko ban isa bane Mikamata wayan yayi yana ji kaman ya tattaka ta Fisge wayan tayi ahannunsa tashiga wurin pics tana dubawa cikin Sa'a kuwa tahadu da photon asma'u Wanda sukayi da zainab ranan suna murmushin mugunta tayi lokacinda tayi cropping photon asma'u ta tura awaynta cilla masa wayan tayi tajuya kamar zata tashi sama tanufi office din ahmad Dakarfi ta bige kofan tashiga Saurin dagowa yayi ganin sarah ce yasa yahade fuska yaci gaba da abunda yake bai kara kallon inda take bama Ahasale takarasa ta fizge takardan hannunsa tana fadin yaushe kafara shigo dayan mata office dinka Hannu yadaga mata yace sarah ya isa haka kiyi abunda yakawoki kibarmun office dina Kugu tarike tana fadin ba inda zani seka gayamun wace karuwace tafito daga.... Bata karasa ba yakifeta da wani wawan mari seda kanta yabugu da table dafe kanta tayi tare dasakin wata kara [18/07, 15:03] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧DOMUN KANWATA👩‍👧 Na( Maryam Muhammad jibril) Dasunan allah mai rahama mai jinkai.....✍ 6⃣0⃣ Gudu yake banawasa ba sarah duk tagama tsorata dayaninsa Sam batayi tunanin abun zaikai hakaba gaba daya yanayinsa ya canza Yana isa company tun kafin yagama parking yafito daga motar zagayowa yayi tabangarenta yafincikota yana rike da hannunta suka nufi ciki Ma'aikatan wajan suna gaidashi amma ko kallonsu baiyiba binsu sukayi da kallo suna mamakin yaw lafiya AK yashigo awannan halin Office din ahmad yanufa direct yana isa ya banke kofar yashiga Saurin dagowa ahmad yayi dan ganin waye saurin mikewa yayi tsaye yana fadin AK lafiya meyafaru Wurgi da sarah yayi har saida tafado kan ahmad Cike da mamaki ahmad ya maidata gefe daya yanufo AK yana fadin easy AK wai meyake faruwa ne Nima bansani ba kawai ina zaune tazo tasameni da wata banzanr magana wai kafasa aurenta....... baka sonta...... baka menene ...... Shirme dai iriri Sunkuny dakai ahmad yayi yana murza hannunsa Kusa dashi AK yamatso yakama hannunsa yana fadin bawai nazo nan dan nayarda da abunda tafada bane sedan ina so ka karyata abunda tafada agabanta taji I know u can never do this to me ever Shuru ahmad yayi yakasa furta koda kalma daya Cikin muryan kuka sarah tace why are u silent kafadamasa abunda kafadamun mana ai bandauka zakaji kunyar abunda ka aikata ba kafadansa AK yadafa yace friend say something kawai kacemun karyatake I will punish her for hurting u riko hannunsa yayi cikin rawar murya yace AK ...I'm... I am Sorry ...but....she is....she is right what do u mean??? AK yafada yana kafe ahmad da jajayen idanuwansa Nasan ban kyewta ba danayi karyan cewa inason sarah tunda farko amma alokacin bansan mezance ba saboda abun yazomun abazata kuma bazan iya cewa banasonta abainan jama'a that will make u feel bad Shiyasa kawai na amsa mata but I am really sorry Ja dabaya AK yayi yazauna akan kujera tare dasauke wata nannayar ajiyar zuciya yana shafa kansa Sannan yadago yakalli ahmad yace Fine Naji wannan amma dagaske bazaka aureta ba shi kuma akan wane dalili Matsowa kusa dashi ahmad yayi yana fadin AK ni inawa sarah kallon kanwata ne bantaba jin wani Abu dayashafi soyayya atare da ita ba ada nayi niyyar zan aureta ahakan amma daga baya nafara son wata yarinya kuma aurenta zanyi Inada tabbacin idan na auri sarah bazan iya yin adalci atsakaninsuba saboda bazan iya controlling feelings dina akan wacce nakeso ba to akan wane dalili zan aureta Karan bude kofa sukaji koda suka juya sarah suka ga tafita daga office din ko ba'afada sunsan kuka take Tunda yafara magana AK kebinsa da wani irin kallon danakasa fassara manufarsa cikin sanyin murya yace Ahmad kabani mamaki senake ganin kamar ba ahmad dina bane wannan Yaushe kafara boyemun sirrinka yaushe kafara soyayya meyasa zakama kanwata danafiso fiye dakomai karyan cewa kana sonta seda nagama sakankacewa zaka aureta shine zaka zomun da wannan maganar nayarda dakai fiye dayadda nayarda dakaina amma meyasa zaka yaudareni Riko hannunsa ahmad yayi cikin rawar murya yace AK dan Allah kafahimceni nima bansan ya akayi nafara sonta ba bansan miye soba se akanta ni kaina ina mamakin yawshe nayi zurfi asonta dahar nakejin bazan iya rayuwa batare da ita ba Turesa AK yayi dakarfi harsaida yafadi kasa cikin kakkawsar murya yamike tsaye yana fadin Ba abunda zaka gayamun ahmad koma wacece inada tabbacin baka jima da haduwa da ita ba Yaushe har kayi nisa asonta miye ma so ahmad akan sone zaka cutarmun da kanwata har zaka iya dawkan hannu kamareta kafi kowa sanin irin son datake maka baka tunanin halin dazata shiga idan tarasaka kuma ita wacce kakeso din kanada tabbacin cewa tana sonka ?? Tashi ahmad yana kakkabe rigarsa yazo gaban AK yatsaya yana fadin wai yanaga ka dauki abun dazafi ne AK Nasan nayi laifi ban kyewta ba amma tunda wuri nayi kokarin sanar dakai sedai Sam kaki kasaurareni Yes dagaske banjima da haduwa da ita ba amma shi so lokaci guda yake faruwa kuma bandamu yasoni ko kar tasoni ba Abu daya nasani shine ni ina sonta kuma mutuwa ce kawai zata hanani aurenta zancan halin dasarah zata shiga kuma ai bani kadai bane namijin dayarage aduniya ba zata iya samun Wanda zata so yasota har yasa tamanta dani amma ni bazan iya aurenta ba saboda bazan iya yimata adalci ba ni kuma bana fatan na cutar da wacce kakeso fiye da kowa aduniya cikin murya mai kaman rada AK yace kenan yanzu kana nufin .....ba zaka ....auri kanwata ba kenan Sunkuy dakai ahmad yayi cikin sanyin murya yace I am sorry friend but I can't Jadabaya AK yafarayi yana fadin sorry !!! Sorry!!! ur sorry means noting to me since u broke my trust bantaba tunanin zaka ki jinina ba ahmad bantaba tunanin zaka So kanka a abotar mu ba Daidai nan yafice daga office din yana rufo kofar dakarfin gaske Zaunawa ahmad yayi yajiginar dakansa hade da lumshe ido yana murza goshinsa da yafara daukan zafi Ahankali yake fadin Meyasa bazaka fahimceni ba AK khadeeja nakeso ita kadai zan iya aura nazauna da ita na kula da ita kamar yadda nama yayarta alkawari bazan iya auren kanwarka ba bazan iya zama da mace biyu ba sarah bata dace dani ba kace naso kaina dan naki auren kanwarka nikuma idan kahanani auren wacce nakeso saboda kanwarka ni kaso kenan kome!!!! AK yana isa gida bangaren sarah yanufa kafin yakarasa aysha tazo ta tareshi tana fadin AK sarah A firgice yarike hannunta yana fadin meyafaru da sarah ?? Ban saniba tundazu tashigo tana kuka kuma tarufe kofar dakinta taki tabude Dagudu yakarasa kofar dakin yafara knocking sedai shiru ko motsinta bayaji duk yarude se buga kofar yake kamar zai ballata yana magiyar tabude amma taki Cike da damuwa yace sarah open the door please come down OK? I am here everything will be fine I promise Cike da mamaki aysha tace wai meyake damunta ne Ko kallonta baiyiba bare tasa ran zai amsa mata bashiri yakira dai daga cikin ma'aikatan gidan yataimaka mashi suka balla kofar Kuance suka sameta atsakar dakin Sam ba alamun nunfashi atattare da ita dagudu yakarasa wurinta yajanyota jikinsa yana kiran sunanta amma shiru yaron gidan mai suna Nura shine yayi dabaran kiran family doctor dinsu awaya aysha banda kuka ba abunda take Hannunsa yakai daidan saitin zuciyarta amma baiji alamun tana bugawa ba nan take jikinsa yafara rawa jijjigata yake dakarfin gaske kamar zai karyata yana fadin a'a a'a sarah please don't leave me keda grany kunake gani naji dadi arayuwata idan kika tafi yazanyi for god sake say something gefen fuskarta yafara bubbugawa cikin rawar murya yake fadin kitashi namiki alkawarin zan taimaka maki kinji zansa ahmad ya aureki I promise I will make u proud kinsan duk abunda kike so ina maki please wake up ganin ba alaman zata tashine yasa yafashe dakuka ya rungumeta tsam ajikinsa yana surutai kala kala Ahaka doctor din ya iskosu dasauri AK yamike daga zaunen dayake akasa yanufi doctor yana fadin doctor please help my sister Bring her to bed ...doctor din yafada yana ijiye briefcase din dake hannunsa Cak yadauketa yadawrata kan gado doctor yamatso yafara dubata yana fadin idan badamuwa kudan jirani daga waje AK yakasa fita seda aysha taja hannunsa tafita dashi Cike da takaici yace wai tun kika ji shiru adakin meyasa baki kirani ba Nakira mana amma wayanka akashe Ina mutanen gidan suke Bansaniba tafada tana ware hannayenta Bangaran inna ladidi yanufa ahasale yafara buga musu kofa rai bace tafito tana fadin kai lafiya wayene natsani.....ganin AK datayi atsaye fuskarnan a murtuke yasa ta hadiye sauran maganarta tana fadin oh AK Ashe Kaine Fuska ahade yake fadin kinji karan knocking din danamaki amma bakiji lokacinda nake balla kofar dakin sarah ba Meyasamu dakin sarah da ake balla kofar Mutuwa tayi Afirgice tace mutuwa kuma AK subhanallahi yo idan ma mutuwar ce fisabilillahi haka zaka fadamun ita salan zuciyata tabuga Kai yakauda hade da cije lebensa nakasa sannan ya juyo yace Ankayata wancan babban palon ne badan yazama na ado ko na family meeting ba a'a sedan yazama cibiyar kara donkwan zumunci da kaunar juna manufarsa kenan amma dazaran kunbiya bukatar Ku acan shikenan se kowanne yashige bangaransa bawanda zaisan halin da dan uwansa yake ciki Kuma nagayamaki kanwata tamutu amma har yanzu dai ke takanki kike wai kada zuciyarki tabuga bana tunanin ma kinada zuciyar ajikinki Hade fuska tayi tace to wai meyasamu sarah ne naga duk kafita hayyacinka ne Idan kinso sani kizo kiduba da kanki .... Yafada yana juya baya yakoma Dakallo tabisa seda yabace mata sannan ta tabe baki takoma ciki tana fadin dama kasaba ai idan wani Abu yasamu sarah to ko bacci hanamu kake wai mutayata jaje bare kuma ance batada lafiya ai munshiga uku shiyasa na guanmace ni nayi ciwo akan sarah koba komai nasamu nayi bacci mtswwwww Suna tsaye abakin kofa shida aysha doctor yafito dasawri AK yakarasa wajansa yana fadin doctor ya jikinta meya sameta hop she is OK Dafa kafadansa doctor yayi yace be strong man kanwarka lafiyarta kalau kawai dai damuwa ce tayimata yawa kuma da alamum tajima rabonta da abinci Juyowa yayi yakalli aysha saurin sunkuy dakai tayi tana wasa da yatsunta maida kallonsa yayi kan doctor yace To yanzu ya jikinta Jiki dasauki yanzu dai namata allura tana bacci ga wannan idan ta tashi taci abinci tasha wannan se kudan barta tahuta kadan anjima zan dawo Godiya yama doctor din sannan sukayi sallama yatafi nura narike da briefcase dinshi suka fita ahankali yatura kofar dakin yashiga aysha nabiye dashi abaya kusa da ita yazauna bakin gadon yana kallon yanda take sauke nunfashi ahankali lokaci guda duk tacanza tayi wujiga wujiga kamar ba sarahn dayasani ba yar gayu mai son kwalliya nan take yaji tawsayinta yakama da ahankali yashafi gashin kanta da ya barbage akan pilon datake kuance akai Aysha nadaga gefe haushi duk yacikata ganin yanda duk yarude akan sarah har yake fadin wai ita da grany kawai yake gani yaji dadi to ita kuma ko oho kenan ko Kusa dashi tamatso tadafa kafadansa tana fadin AK naga lokaci yana tafiya ko kama grany maganrmu Wani gigitaccen kallo dayawatsa mata ne yasa tayi waje tana fadin bari nashirya mata abunda zataci idan tafarka dakallo yabita seda tafita sannan yamike ya gyara mata bargon sannan yafita bangaren grany yanufa mamaki ne yakamashi ganin yan uwansu makil apalon wasu yaganesu wasu kuma bai sansu ba suna ganinshi suka haw shewar ango ango Bayabo ba fallasa ya amsa gaisuwarsu ya wuce dakin grany tana zaune kan gado tana lissafa kudi Tana ganinsa tawashe baki tana fadin ahh abidi karaso mana dazu naje dakinka banganka ba gaka baki ko zama yayi abakin gado baice komai ba Lafiya abidi grany tafada tana karantar yanayinsa Ajiyar zuciya yasauke sannan yace sarah ce ba lafiya grany Afirgice tace subhanallahi me yasameta ba wani Abu bane dasauki ma yanzu doctor yaduba ta Tashi tayi tana fadin bari naje naganta baiwar Allah ai bansaniba kasan ba shiri mukeba a'a barshi kawai yanzu tana bacci anjima kyaje Dawowa tayi tazauna tana fadin to Allah yasawake Ameen yafada yana yana mikar da bayansa kan gadon Baki grany tawashe tana fadin abidi kaga su bala da shehu sunzo ko kai yagirgiza yace a'a ban gansuba suna ina Suna sashen baki dazu suka zo gobe insha allahu zasuje suga magabatan yarinyar dazaka aura tunda ta amince Damamaki yace ta amince fa kikace koda yake ba abun mamaki bane dan tayi saurin amincewa auren AK hausawee dama nasan za'arina nan take yaji yarinyar bata kuanta mashi ba dan yafison mace mai aji ba mayyar abun duniya ba wani dogon tsaki yaja hade da kauda kai Hade fuska grany tayi tace to ana maganar arziki mekuma yakawo tsaki yadai kamata kaje Ku gana da yarinyar taganka kufahimci juna Mikewa yayi yanufi hanyar fita yana fadin tunda ta amince kafin taganni that means bata bukatar ganina abunda takeso daban Baki bude grany ke kallonsa har yafita girgiza kai tayi tace gaskiya akwai abunda yake damun yaron nan Ahmad ne zaune a dining yasa abinci agaba se juya cokalin yake amma yakasa koda loma dayane Momy dake gefe tana kallonsa tafahimci akwai abunda yake damunsa tunda yashigo gida dazu Kujeran Kusa dashi tajo tazauna tana fadin ahmad wai meyake damunka ne kuana biyu naga kanada damuwa amma kaki fadamun kuma na lura kaman auren sarah ne bakaso to meyasa zaka takura kanka ana dolene Sunkuy dakai yayi kasa baice komaiba Dakai nake magana kayi banza dani Dago kansa yayi yafara bata labarin abunda yafaru tun a airport har izuwa yau Shiru tayi bayan tagama saurarenshi can tadago tace gaskiya baka kyewta ba ahmad amma banga laifinka ba shi mutum bayada ikon saka so ko cirewa sedai kawai ince Allah yashige mana gaba kuma kasamu AK kabashi hakuri yanada saukin kai nasan zai fahimceka kasan yanda yakeson kanwarsa Shiru yayi baice komai ba Murmushi tayi tace oh kai kwa duk yan matan da suke binka kamar hauka karasa wacce zaka so se khadeeja wannan karamar yarinyar Se alokacin yadago kai yana murmushi yace kai Momy khadeejan ce Karama Tashi tayi tana fadin nidai kahada ni da aiki da zaka kamun suruka trouble maker Dariya yayi yace Momy ai irinsu akeso Abangaren Umma da abba kuwa shiri suke bana wasa ba izuwa yanzu kowa a dangi yasan da zancan auren asma'u kowa yayi farin ciki da wannan ala'amarin Bakamar khadeeja datake jin kamar tajanyo ranar tadawo yau Bangaren asma'u kuma duk tafita hayyacinta tsakanin jiya da yau har wata yar rama tayi tana mamakin wane kalan aurene wannan da za'ayishi asati guda kuma har yanzu angon bai nemi yaganta ba bayan tanada tabbacin bai Santa ba Dakin sarah AK yakoma daga bakin kofar yatsaya yana kallonta ahankali yabude idonta tasaukesu akansa Saurin karasowa bakin gadon yayi yana fadin Ashe kinfarka murmushin dole tayi tana kallonsa ga hawaye na gangarowa agefen fuskarta zaunawa yayi daga gefenta aysha kuma tana tsaye gefen kanta tana kallon ikon rabbi Yatsansa yasa yana goge mata hawaye cikin muryan lallashi yace stop crying kanwata kukan nan naki yana daga mun hankali ki kuantar da hankalinki Ahmad bashi kadai bane namiji aduniya ba zaki samu Wanda yafishi komai .... Katsesa tayi dafadin bashi kadai bane namiji aduniya ba amma ni shikadai nakeso kuma shi zan aura he only belongs to me takarshe maganar tana kara fashewa da kuka Nasan kina sonsa kanwata amma kiyi kokarin danne sonsa kimanta dashi ahasale yakarashe maganar dafadin just forget him saboda yace bazai aureki ba 😭I can't..... I can't Yaya bazan iya mantawa da ahmad ba and I won't let him go !!! Kauda kansa yayi gefe guda yana jin wani irin haushin ahmad dayajefa kanwarsa awannan halin Aysha ce tace ni ina mamakin wace yarinya ce wannan da ahmad yamutu akanta har yake wulakanta sarah nima dai bansaniba AK yafada yana kallon sarah Saurin tashi zaune tayi tafara Neman wayanta Menene inji aysha tana tayata daga bargon dake kan gadon Kan dressing mirror tanuna mata tana fadin bani wayana Dauko wayan tayi Tamika mata Tana karba tafito da photon asma'u Tamika ma AK tana fadin wannan ce yarinyar Karban wayan yayi yana dubawa zunbur yamike yana fadin wannan ai nasanta Kafeshi sukayi da ido suna son jin a ina yasanta Kanshi yashafa yana fadin no wonder shiyasa ranan naganta agidansu ahmad kuma ina yawan ganinta a unguwar amma bansan ko wacece ba Babanta malamin makaranta ne sunansa malam mahammadu amma ana kiransa magaji sedai yajima da rasuwa Tunda tafara magana AK yakafeta da ido yanason tuna ina yataba jin sunan saurin rikota yayi yana fadin wait kika ce babanta malamin makaranta ne sunansa magaji kuma yajima da rasuwa ko Kai ta gyada mai alamar eh Zama yayi akan gado tare dasa hannayensa biyu yana shafa sumar Kansa data hargitse lokaci guda Kusa dashi aysha tamatso tadafashi tana fadin lafiya AK menene kasanta ne Dago da kansa yayi yana kallon sarah yace itace yarinyar da grany takeso na aura Dip suka dauke wuta ba mai motsi ba kamar aysha datake jin kamar tasaki fitsari Wata nannawyan ajiyar zuciya ta sauke arenta take fadin ohh thank god kaga bazata amince da auren AK ba tunda tanason ahmad Kamar yaji mai tace yayi saurin fadin ina mamakin meyasa zata amince da aurena bayan kuma tana son ahmad Dirowa daga kan gado sarah tayi tana fadin haba nifa nasani seda nagayama ahmad yarinyar nan basonsa takeba kawai kudinsa takeso shine yanzu taji AK hausawee yana Neman aurenta mezai hana ta amince bayan tasan ya ninka ahmad kudi To yanzu miye abun yi inji aysha datakejin kamar ta kurma ihu saboda tashin hankali mikewa AK yayi yana fadin kawai zanje nasamu grany nagayamata abunda yake faruwa inada tabbacin ita dakanta zata nemi afasa auren saurin riko hannunsa tayi tana fadin Yaya dan Allah kataimake ni kar kafasa aurennan Shiga gabanta aysha tayi cike da Bacin rai tace sarah hankalinki daya kike fadan wannan maganar kuwa Tureta sarah tayi seda takusa faduwa AK yayi saurin rikota tafado kansa Cikin daga murya sarah tanunata dayatsa tace da yayana nake magana bake ba so stay out of it Gefen fuskarta AK yashafa da hannunsa yana fadin come down baby take it easy meyasa kike so na aureta Hannunsa takamo cikin dasashshiyar muryanta take fadin Yaya kaga kai kasan yarinyar kasan cewa kudi ne kawai agabanta mayaudariya ce shikuma ahmad bai saniba ko zamu shekara muna fadamasa ba yarda zaiyi ba Idan har kafasa aurenta shi zai aureta kaga zata cutar dashi nasan kana son ahmad bazaka so wani Abu yasameshi ba so please help us !!! No sarah I can't do this bazan iya auren yarinyar da ahmad yake mutuwar so ba Yaya please kafahimci abunda nake nufi natabbata ba ahayyacinshi yake ba wayasani ma ko asiri tamasa kawai dan tacimma nufinta akansa kaga idan ka aureta zamu koyamata darasi shikuma ahmad zai gane ba dagaske take sonshi ba natabbata zai dawo gareni kai kuma ka ceto abokinka daga hannunta Shiru yayi nadan lokaci yana tunani Aysha ce tadafa kafadansa tana fadin AK dan Allah kar kayarda da shirmen sarah tayama zaka sauri wannan yarinyar bayan kasan ahmad yana sonta dawane ido zaka kalleshi Katseta yayi dafadin ZAN AURETA KODAN FARIN CIKIN KANWATA Sannan naceto abokina daga tarkonta I will punish her senasa ta tsani rayuwarta se nasa ta durkusa gaban ahmad da sarah tanemi yafiyarsu Rungumeshi sarah tayi cike dafarin ciki tana fadin Yaya thank u You are my hero Girgiza kai aysha tayi tafita daga dakin aguje tana sharan kwalla Dakallo AK yabita yana yunkurin binta sarah tarikoshi tana fadin a'a barta Yaya zan mata magana nasan zata fahimceni Ok bari nasa akawomaki wani Abu kici se kisha magani Bakin gado yakaita yana fadin come and have some rest Bayan kuana biyu...... Shirye shirye yakan kama atsakanin gidajen biyu dan tuni magabatan ahmad suka suka je sukasami abba da duk wani abu na al'ada kuma sukace basa bukatar komai daga wajan iyayen amarya abba yayi farin ciki matuka nan take aka tsaida dawrin aure ranar juma'a a central mosque Umma ma shiri take bana wasa ba gyaran jiki asma'u kesha nafitan hankali Umma dakanta kemata dama guana ce awannan Wurin cikin kuana biyu asma'u ta canza tayi wani fresh da ita ko ina bata zuwa daga daki se bayi sedai daga ka ganta kasan tana cikin damuwa nakadan ba Su khadeeja da nusaiba ba'akama hannun yaro kullun suna zirga zirgan zuwa kasuwa da shagon dinki damma abba yace bawani party ko dinner nan daza'ayi ana dawra aure akayi walima za'akai amarya dakinta Bayanda basuyi dashiba amma yaki haka suka hakura Abangaren grany ma tagama shirinta tsap yau za'akai lepe akwatina goma shabiyu kuma tsadaddun kayane acike makil bawanda zaice a Nigeria ta hada lepenta ko yan uwansu sundawka akasan waje aka hado Sarah ma tsake da ita ake komai tun grany tana mamaki har tasake sukaci gaba dashiri AK kam idan bawanda yasani ba bawanda zaice shine angwan bayanda grany batayi ba dashi akan yaje Yaga asma'u kafin dawrin aure amma yaki ba inda yake zuwa daga daki sai masallaci rashin ahmad akusa dashi duk seyaji bayajin dadi kuma har yanzu yana jimamin tayadda ahmad zai fuskanci abun anya kwa baiso kansa dayawa ba wata zuciyar tace ai kayine saboda shi kuma sadaukarwa ce wata rana shidakanshi zai godemaka akan abunda kayimasa Da wannan tunanin yake dan samun natsuwa amma ya yanke shawaran tura ahmad Turkey saboda bayaso yasan dazancen auren harsai komai ya kammala Abangaren aysha kuwa duk dacewa sarah tashayo kanta ta amince da maganar auren amma sam takasa sakewa tana tunanin matakin da iyayenta zasu dawka akanta idan suka dawo dan duk abunda yafaru itace sila Ga inna ladidi da bashir sun sakata agaba da tsokana wai tayi kuantai wani lokaci tahade fuska ko tayi tsaki wani lokacin har kuka yitake ganin abun yayi yawa tashirya zatayi tafiya amma AK yahanata wai tatsaya ta tayashi cin uban amaryarshi ....lol😅 [18/07, 15:04] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na( Maryam Muhammad jibril) 6⃣5⃣ Gida yasha gyara banawasa ba hatta paitin gidan ansake shi sedai AK bai yarda kowa yasan da zancen aurensa ba saboda bakowa yasan asalin sunansaba kowa yafi saninsa da AK hausawee tun ajiya yayi nasaran tura ahmad turkey kan harkokin kasuwancin su batare da ahmad yasan zancan auren aminin nasa ba haka yatafi yana kokonton akwai abunda AK keboye masa ko khadeeja ma se awaya yafada mata zancan tafiyarsa seda grany tamatsama AK sannan ya amince akan zaije ya gaida abba da Umma sannan yaga asma'u daga can Seda yafara zuwa wurin abba yagaidashi cike da ladabi da girmamawa yasamu tarba ta musamman daga wajan inna dan rasa inda zata sashi tayi yadan jima awurinsu seda sukayi sallar isha'i sannan yawuce gidan su asma'u bayan ya ijiye mata bandir din kudi itada sauran mutanen gidan Yana isa gidan su asma'u aka mishi iso har cikin palon gidan Nan ma cike da ladabi yagaida Umma da sauran mutanen dasuka zo taron biki Umma tayi farin ciki matuka saboda tayaba da nagartar AK nan take taji ya kuantamata duk wani zargi yafita aranta tasamu nutsuwa Bayan sungaisa da Umma tanufi ciki akan zata turo asma'u sugaisa Dakin asma'u tanufa cike da farin ciki Bakin gado ta iskota azaune khadeeja kuma tana gefe tana sallah Kusa da ita Umma tazauna tana fadin asma'u tashi kije Ku gaisa ya iso Tashi asma'u tayi jiki asanyaye tana fadin Umma kidan jira khady tagama tarakani mana Daure fuska Umma tayi tace dan Allah wuce yana jiranki me khadeeja zata maku banda shirme da surutu Tafa hannu khadeeja tafarayi alaman adan jirata Dariya Umma tayi tace ai kuma sedai kiyi Sannan tajuyo tana ma asma'u alamar ta tafi Fita tayi daga daki tana gyara zaman gyalen data rufe fuskarta dashi Tunda tanufo palon wani fitinannen kanshin turare yadaki hancin AK shakan iska yayi ya furzar yana lumshe ido yana hangota ya kauda kai yana daure fuska Ahankali takaraso palon tazauna daga gefe ta takure wuri guda tana gaidasa Wani kallon tsana yawatsa mata aransa yana fadin afuska kamar mutuniyar arziki dama kindaina ba kanki wahala dan nasan ainahin wacece ke Mamaki ne Yakama asma'u jin bai amsa gaisuwarta ba kamar tadago takallesa se kuma tadake data tuna bawannan ne karo nafarko dayafara mata haka ba Shuru sukayi apalon bawanda yace komai har natsawon lokaci Wata karamar yarinya ce tazo wucewa ta palon AK yakirata Tana zuwa kusa dashi tagaidashi yace ya sunanki tace nafisa Yace yawwa nafisa je kicema Umma uncle zai tafi Dagudu yarinyar ta tafi tana fadin toh Haushi ne Yakama asma'u ahasale tamike tanufi dayan dakin tana jan tsaki Da kallo yabita yana murmushin mugunta aransa yana fadin kin kusa shigowa hannu yarinya wannan tsiwar taki zata zama tarihi arayuwarki Shigowan Umma ne yakatse mashi tuna ninsa mikewa yayi yana fadin Umma nizan wuce dare yayi se wani lokacin Murmushi Umma tayi tace to Allah yakaimu ina ita kuma wannan yarinyar take Murmushin yake yayi yafita yana fadin Umma kibarta kawai tahuta gajiya ce tamata yawa zamuyi waya anjima Murmushi Umma tayi tace to shikenan ka gaida gida Allah yakiyaye Khadeeja ce tafito aguje tana gyara zunbulelen hijabinta tanufi waje tana salati Dakallo Umma tabita tana dariya Dawowa tayi jiki asanyaye tazauna tana fadin haba Umma meyasa zakimun haka kinsan kwa yanda nakosa naga mutuminnan shine zaki mun cikas Dariya Umma tayi tace to kuana nawa yarage khadeeja har sai kin gaji da ganinsa Langwabe kai tayi tace Umma bazaki gane ba.... bata karasa ba tahango damen kudi akan kujerar da AK yatashi Saurin tashi tayi tanufi wajan tana fadin umma ango yayi kwai Kauda kai Umma tayi tana fadin kefa kin cika shirme wane irin kwai kuma Kudin tadakko tanufi umma tana washe baki tace wannan shine fidduniya hasanatan Karban kudin Umma tayi tace kawo khadeeja nabama asma'u wayasani ma ko yamanta ne mukuma mayun kudi kawai muhau kai ni wallahi da nagansu kafin yatafi da bazan karba ba Kinga ko yanzu yamuka kare da tsegumi wai auren kudi mukama asma'u Tsaki khadeeja taja tace Umma idan kika biye ta mutane to ko abinci bazakiciba Allah dai yabasu zaman lafiya kawai Hannunta takai kan kudin tana fadin amma dai wannan kwan kikawoshi nasoyeshi Bige hannunta Umma tayi tace dallah can matsa kudin nan ijiyesu zanyi khadeeja gaskiya bazan Ciba Tashi khadeeja tayi tana kuasar hijab dinta tawuce daki tana fadin kawai dai ki ijiye inda bazan ganiba Rana bata karya Yau takasance juma'a kuma itace ranar daurin auren AK da asma'u Dasafe misalin karfe 11narana sarah da aysha ne zaune abangaren AK suna fira AK yadago yakalli sarah yana murmushi yace ya ake ciki ne wai zancan bikin nan wane shirye shirye kukeyi Dariya tayi tace bawani shirin da ake ni abun ma dariya yake bani kaman wasan yara Dariya aysha tayi tace amma ina mamakin meyasa dangin amarya ko kawayenta basu nemi wani Abu da yashafi kudi ko gudunmawa daga wajan angoba Tashi AK yayi yanufi daki yana fadin abbanta yace bawani shagalin da zasuyi walima kawai ta isa Sarah tace eh haka naji abakin grany Mu kuma idan ankawota zamu hada dan kwarya kwaryan party anan gidan daganan kuma kowa ya watse Aysha tace AK ya kukayi da momyn ahmad dataji zaka auri wata daban daki yashiga yana fadin bansan yasukayi da grany ba nasan abakinta taji Misalin karfe 14:00 dubbanin jama'a suka shaida *auren* ABID da ASM'AU akan sadaki 500.000 a central mosque dake Abuja Anci ansha anmore duk da dai bahaka akaso ba amma anji dadi grany da inna baki yaki rufuwa asma'u kuma tundaga lokacin tafara kuka khadeeja natayata har izuwa lokacinda za akaita dakin mijinta kuka take kaman ranta zaifita tsam tarike Umma da inna taki sakinsu haka da aka kaita wurin abba yamata nasiha da kyar aka banbarota ajikinsa Motoci na alfarma suka zo daukan amarya tasamu rakiyar mutane da dama su Ummi ne akan gaba se Momy da zainab din yahya da sauran dangi da yan uwa sedai ba kawayen amrya dan asma'u batada wata kawar data wuce khadeeja yan matan wurin duk kawayen khadeeja ne Tun amota asma'u ke kuka khadeeja na gefenta tana lallashinta har suka iso dankareren gidan AK wato (hausawee Mansion) Inda suka samu tarba ta musamman daga wurin dangin ango bangren grany akafara kaita bayan anmata nasiha da sauran abubuwan al'adarsu sannan aka nufi bangaren AK da ita baki bude kowa keyawo agidan tundaga get wasu sukafara santin gidan bare daga ciki aljannar duniya sekafita waje zaka San dare yayi yan mata sun zage se selfi ake ana turo baki Da kyar so Momy suka tattara su suka fita dasu Asma'u nazaune akan gado khadeeja tashigo kusa da ita tazauna tana fadin ammah kinga gidanki kuwa adduniya wama fiha Yasin aka sakeni tsab zan bata agidan nan gaskiya yahadu Momy ce taleko tana fadin to khadeeja kuzo mutafi dare yayi konan zaki kuana asma'u tayi saurin fadin eh Momy kubarta anan Tashi khadeeja tayi tasukuyo saitin kunnen asma'u cikin rada take fadin ammah gara ma kibarni natafi I'm just 17 karku rudani gashi ahmad baya gari bare ayi namu gobe Tureta asma'u tayi tana fadin Allah ya shiryeki kekam Dariya Momy tayi tace tafara halinta ko saurin barin wurin khadeeja tayi tana fadin a'a Momy kawai cewa nayi zaman aure ibada ne yi nayi bari nabari Dariya Momy tayi tabi bayanta tana ma asma'u seda safe akan se sunzo walimar gobe Sunkuy dakanta tayi cikin guywowinta tana zubar da kwalla yaune karo nafarko dazata kuana batare da ummanta ko khady ba tunani dai iriiri take yi har dare yayi tsawo amma ba ango ba alamarsa Gidan yayi shuru ba kajin motsin kowa har karfe dayan dare amma AK baishigo ba tun tana tsoron shigowarsa har tafara damuwa Ganin dare yaraba tafara tunanin ko lafiya Shi kuwa AK yana can wurin aysha yana lallashinta dan tunda taji andaura aure tafara rusa kuka tana shagwaba iri iri atakaicedai bashi yashigo ba se karfe biyun dare Ahankali ya tura kofar yashiga tana zaune agefen gado tana gyangyadi Tsaye yayi daga bakin kofa yana kallonta tana bacci batamasan yashigo ba Cikin sanda yanufi dan karamin frig din dake gefe ya dauko goran ruwa mai sanyi yadawo tagefenta ya tsaya yana bude gorar ruwan yana murmushin mugunta Daga goran yayi sama yafara kwarara mata ruwan tundaga kanta afirgice tafarka tana Jan dogon nunfashi tana goge ruwan fuskarta tana fadin miye haka dan Allah Wannan wane irin rashin iman.... Nunfashinta ne yakusa dawkewa ganin AK tsaye agabanta rike da goran ruwa fuskarnan tashi kamar baitaba dariya ba Nunashi tayi dayatsa muryanta narawa take fadin kai....kuma...mekake anan Kara daure fuska yayi yafara matsowa kusa da ita tana ja dabaya seda yakaita jikin bango atsorace tarufe idanunta kam tana sauke nunfashi ahankali Hannunsa daya yakai jikin bangon cikin murya mai kaman rada yake fadin Kina mamaki ne ... Son abun duniya ya rufe maki ido har takai baki damu dakisan waye mijinki ba Yaya kamaninsa suke Yaya halayensa suke wannan duk bai dameki ba tunda kinsamu abunda kike kwadayi Da mamaki tabude idonta tana kallonsa cikin rawar murya tace ni bansan abunda kake magana akai ba Ban nemi nasan kamanninka ba saboda badan haka na aureka ba Juyawa yayi yana fadin yes!!! Dama nasan badan haka kika aureni ba sedan kinsan ina da kudi Matsowa tayi daga jikin bango tana fadin Kaine kudi yadama ni basa gabana na amince da aurenka ne sedan kawai inada tabbacin abbana bazai zaba mun abunda zai cuceniba Kuma nasan wacece grany shiyasa kawai na amince da na'aureka amma danasan Kaine wallahi daba abunda zaisa na aureka mezanyi da.... Juyowa yayi ahasale ya cabki wuyanta idonshi yayi ja nan take yarikide yazama tamkar wani zaki a tsorace asma'u ke kallonsa tana kokarin kwace wuyanta daga hannunsa amma takasa koda motsa hannunsa ne Cikin kakkausar murya yake fadin ke bakyama jin kunyar fadan wannan maganr agabana ko kina tunanin bansan ko ke wacece ba idan kinyi nasara akan abokina to ni Nafi karfinki sena hukuntaki senasa kin tsani rayuwarki I will make ur life a living hell I will destroy ur happiness daga yanzu kinyi bankuana da farin ciki arayuwarki ba abunda zai biyo baya se da kinsani danadama kuma bazata miki anfani ba Turata yayi dakarfi akan gado tafadi tana tari tana shafa wuyanta daysha damka Hanyar fita yanufa zai fita tayi saurin tashi tashiga gabansa cikin rawar murya take fadin wai miye laifina da na cancanci wannan hukuncin daga gareka kawai dan na amince da aurenka Idan kasan bakasona meyasa ka aureni Kallonta yayi sama da kasa ganin yanda tayi wujiga wujiga ga doguwar rigarta tajike sharkab da ruwa Kwashewa yayi da dariya wadda daga gani kasan taketa ce kyalkyalata yake bawasa har da dafe ciki baki bude asma'u ke kallonsa takasa magana cikin dariyar yake fadin come on laugh kiyi dariya kila tazama itace takarshe dazakiyi arayuwarki Sannan yatsagaita da dariyarsa yamatso kusan yana fadin Tambayata ma kike wai miye laifinki ko to bari nafadamaki kinsan ahmad wane ahmad tafada tana ja dabaya Wani malalacin murmushi yayi yace karma kice mun harkin manta da saurayinki da kika yaudara bayan kinsa yayi nisa asonki kika watsar dashi kika aureni dan kinji zancan kudi Kikasa kanwata ta zubar da hawaye daga ranar da taganki a office dinsa daga ranan tadaina farin ciki kika rabani da aminina tunda muke dashi bamu taba fada ba se akanki Lokaci guda kika shigo rayuwarmu kika ruguza mana ita dayanzu mosoyiyata ce anan dakin amma adalilinki tana can tana zubar da kwalla Wannan auren punishment ne agareki sekinyi dakinsanin rayuwarki senasa kin tsani rayuwarki sekowa yasan true color dinki sannan zan sakeki Yana kainan yatureta daga gabansa yawuce yana banko kofar dakarfi Nan take jikin asma'u yafara rawa durkushewa tayi awurin tafashe da wani irin kuka mai cin rai cikin kukan take fadin 😭meyake shirin faruwa dani ne menayima waya'nnan mutanen zasu dawki alhakina ni bansan meyake magana akai ba wayyo Allah nah!!! Saurin safe kanta tayi data tuna maganganunsa Cike datashin hankali take fadin ohh my god kenan ya aureni ne amatsayin budurwan ahmad ganin dasuka mun a office dinsa ranan tunaninsa nice khadeeja Wayyo Allah nagodemaka daka kubutar da kanwata daga sharrinsu dayanzu itace ahalin danake ciki yanzu wayyo khadyta Allah yashiga tsakaninki dasu Haka dai tayi rusa kuka tana sambatu iri iri jin kanta yana Sara mata yasa ta sulale awurin taci gaba da kukanta har bacci yadauketa AK kuma yana fita daganan farm house dinsa yanufa cikin Daren dayake banisa acan ya kuana se dasafe yanufo gida Cikin sanda yashigo gidan dan kar kowa yagansa da gudu gudu ya hawra sama yana waigen bangaran grany yana isa yatura kofar yashiga akuance ya iskota inda yabarta jiya da alama tun baccin jiya da yadauketa bata farka ba da har yanzu kayan jiya ne ajikinta Toilet yanufa batare da yasake kallon inda takeba Karan knocking din dataji ne yatasheta daga baccin datake ahankali tafara bude idonta tana fatan duk abunda yafaru jiya yakasance mafarki ne ba gaske ba Wasu sababbin hawayene suka gangaro afuskanta lokacinda take karema dakin kallo tana tuno abunda yafaru jiya Jin anata knocking yasa tatashi jiki asanyaye tanufi kofa Sam bata lura da yanayin datake ciki ba Grany tagani tsaye abakin kofa rike dawata kwalla tana washe baki Dip murmushin fuskarta yadauke lokaci guda tana kallon asma'u sama da kasa cike damamaki ta ijiye kwallar Tana fadin lafiyanki kuwa asma'u yanaganki haka meyasameki ina abidi din yake Zatayi magana kenan taji anrungumota tabaya atsorace ta juya dan ganin waye AK tagani atsaye yana mata murmushi cikin shirinsa tsab yayi kyew matuka sekanshi yake zubawa janyota yayi jikinsa yana fadin good morning darling ... Baki bude take kallonsa ko kifatawa batayi Takasa cewa komai Juyowa yayi yakalli grany dake tsaye tana kallonsu tana murmushin jin dadi Yace Ohh grany ashe kina nan kintashi lafiya sannan yamaida kallonsa kan asma'u yana murmushi yace kinganta ko gajiya ce tamata yawa tun jiya dasuka zo take bacci se yanzu da kyar natasheta Juyawa grany tayi tana murmushi tace kuyi sawri kushirya ana jiranku akasa kashiga da wannan kwallan ciki Yana ganin grany ta tafi yajanye jikinsa daga asma'u ya wuce batare da yace komai ba Dakallo tabisa har yafita sannan ta dauki kwallan tashiga da ita ciki Zaunawa tayi abakin gado tana share hawaye Sarah ce tashigo dakin rike dawasu kaya ahannunta ta ijiye abakin gadon tana fadin amarsu ta ango ina kwananki Lafiya asma'u tafada tana kauda kai Murmushi tayi tace ko dayake ban damu dasanin ya kika kuana ba dan nasan Yayana yakula dake yanda yadace Kayan tanuna mata tana fadin ga wannan kiyi sawri kishirya ana jiranki AK ne yashigo yana fadin kidan Zane mata fuska da kawalliya karta tsorata mana yara da jajayen idonta Dariya suka samata ahasale tadauki kayan tanufi bayi tana fadin Kune abunda tsoro bani ba tana shiga ta turo kofar dakarfi Sedai mamaki ne yakamata ganin bawani alamun wurin wanka awurin Wani makeken wurine dafadinsa har yafi nadakin girma Drowa ce gaba daya azagaye dawurin Cike makil da kaya kamar anbude shago dayan gefen kayantane awurin amma yawancinsu dogayen riguna ne se English wear masu bala'in kyew dayan gefen kuma kayan AK ne Jere awurin daga kasa kuma takalmansa ne kala kala gefe guda kuma turaruka ne da kayan shafa kala daban daban sewani daddaden kamshi ketashi awurin seda ta kwashi tsawon lokaci tana zagaye wurin amma bataga alamun kofa ba tsaki taja tafita tana fadin yanda mai dakin yake arikece haka komai nasa yake ahargitse ahankali tabude kofar ta leko kanta dan ganin ko suna nan AK kawai ta hango azaune yana waya tsaye tayi tana kallonsa tana wasa dayatsunta Har yagama wayar ya jiyo ahasale yana fadin Malama tundazu me kika tsaya yi dabakiyi wankan ba ko kina jira nazo namaki dakaina ne Kauda kai tayi tana zunbura baki tace Allah ya kyewta ni wurin wankan ne bangani ba Dariya ce takusa kwacemasa yadake yamike yana Jan tsaki ya nufota yana fadin banza yar kawye Matsawa tayi tabasa hanya yashiga tabisa abaya tana zunbura baki tana gunaguni [18/07, 15:04] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na ( Maryam Muhammad jibril) 7⃣0⃣ Yana shiga yadanna wani Abu daga gefe kawai drowowin suka bude Sega hanyar dazata sadaka da bathroom tafito tsakanin drowan kayanshi data Asma'u Baki bude take kallon ikon allah seda taga ya waigo wurinta sannan tayi sawrin kauda kai tana daure fuska Hanyar yanuna mata yana fadin dallah zo ki wuce Gefenshi taraba tashiga tana zunbura baki Leko kansa yayi cikin bayin ya nuna mata irin abunda yadanna awaje yana fadin idan kin gama wannan zaki danna inbaki iyaba kuma ki kuana aciki Saurin danna abun tayi kofar tafara rufewa tana hararansa tace to jeka malam naji Sabon shafin kallon tabude datashiga bayin saboda bayin har yafi dakin girma Komai nabayin farine tas gawani katon madubi daya mamaye rabin bangon daga gefe anjerishi da duk wasu abun bukata Sewani katon shower irin natsaye dinnan daga gefe guda gawata drowa daga gefe anjereta dasabulan wanka da shampoo kala kala wani wuri taga anzagayeshi dawasu manyan labulai kalan golden kamar kar taje se kuma takarasa ahankali tayaye labulen Wani dan faffaden bathtub tagani awurin wanda girmansa kaman dan madaidaicin seeming pool Daga gefe anjera sabulai da turarukan wanka kala daban daban Cike da birgewa take kallon wurin jitayi kamar tashi se kuma taba zuciyarta hakuri takoma wurin shower Seda tashafi kusan awa daya kafin tafito mai kawai tashafa se turare tasaka kayan da sarah takamata Wata doguwar riga ce milk color mai kama da wedding gown se tayafa gyalen rigar duk da batayi wata kwalliya ba amma tayi kyew sosai seda tajima atsaye kafin ahankali ta turo kofar tafito atsaye yake yakafe kofar da ido da alama ita yake jira Yana ganin tafito yayi hanyar fita batare dayace komai ba Seda yakai bakin kofa ya waigo yaganta atsaye inda take batada niyyar motsawa Iska ya shaka ya furzar sannan yadawo inda take atsaye Tana ganin yanufota tafara jadabaya tana fadin me kuma nayi Baice komai ba yacapko hannunta yayo waje da ita seda yarufo kofa sannan yasaki hannunta yayi gaba yana fadin to yanzu idan kinga dama kizo ko kizauna Haryayi nisa tayi saurin bin bayansa dan ko za'akasheta batasan hanyar dazata kaita kasa ba juyowa yayi ita kuma tataho suka kusa cin karo Saurin cin birki tayi tana daure fuska Kusanta yamatso fuska ahade cikin murya mai kaman rada yace Wallahi kinji narantse idan har kika bari grany tafahimci abunda kefaruwa senamiki abunda se kinmutu baki manta dani ba Kauda kai tayi aranta tana fadin ko yanzu ai kamun Kina jina ... Yafada yana daka mata tsawa Atsorace tadaga kai tana fadin eh eh allah naji Gaba yayi tana binsa abaya har suka sawko babban palon gidan inda yasha decoration da manyan furanni da balalan masu kyew gawani daddaden sawti natashi ahankali Wurin acike yake da zalla matasa samari da yanmata yawancinsu duk kawayen sarah ne dana bashir da kuma sauran family Manyan kuma suna bangaren grany suna tasu walimar Tunda suka sawko kowa kebinsu da kallo dan sun hadu iya haduwa amma fuskarnan tasu ahade ba alaman far'a DJ naganin sun iso ya sawya salon kidansa inda yakoma na soyayya nan take aka hau shewa da tapi Seda suka fara zuwa bangaren grany suka gaida su sunsha tsokana daga wurin kakannin AK Sedai kawai Suyi murmushi su sadda kai Sun dan jima awurin kafin suka dawo Babban palon Sarah da aysha nabakin kofa suna tarban baki amma aysha naganinsu hankalinta duk yakoma Kansu nan take taji wani bakin ciki ya lullubeta Fa'iz da nusaiba ne suka iso gidan se washe baki suke suna bin gidan da kallo sunci ado sunyi kyew cikin shiga ta ya'yan masu kudi dan abba na kokari wajan saya musu sutura daga su har khadeeja Takusan su sarah suka wuce amma sam basu gane suba khadeeja nadaga baya suna gaisawa da yahya datagani aharabar gidan Tunda tanufo wurin Tagane sarah sadda kai tayi kasa tana fadin badai wannan bace kanwar Ak datake son ahmad To ko dayan ce dakwa nayi abun kunya amma ai sune basuda gaskiya awaccen ranar Dawannan tunanin takaraso wurinsu Sunkuy dakanta tayi zata wuce sarah tace Ke !!! Tsayawa tayi bata juyoba Karasowa gabanta tayi tana leken fuskarta Cak tatsaya tana kallonta tana son tuna inda tataba ganinta Cikin kakkawsar murya tace Ke mara kunya uban me kike anan me kika zoyi Daure fuska khadeeja tayi tace ubanda kowa yake anan shinazo yi saurin riko sarah aysha tayi tana fadin sarah stop it kanwar amaryan mu cefa tafada tana kefta mata ido wucewa khadeeja tayi tana jan tsaki Cike da takaici sarah tace no wonder tunda nafara ganinta naji natsaneta Khadeeja tana Shiga ta isko asma'u na gaisawa dasu fa'iz da gudu takarasa ta rungumeta Bayan sungaisa asma'u tace ina Umma Murmushi khadeeja tayi tace Umma tana gida jiya kuana tayi tana fira cike da farin ciki kamar ba itaba Fuskan tawsayi asma'u tayi batace komai ba Dafata khadeeja tayi tace ammah lafiya naganki wani iri ne Murmushin dole asma'u tayi takauda kai tana fadin kawai ina missing din Umma ne Kauda zancan khadeeja tayi dafadin meyasa bakiyi make up ba dase kinfi kyew Fa'iz ne ya zunguri khadeeja yana nuna mata AK dake gefe Azaune yana waya Baki tawashe tace laaaaa wallahi kwa shine kai ammah gaskiya kun bala'in dacewa guy dinnan yahadu dayawa Ashe mijin ammah tane Sadda kai asma'u tayi batace komai ba Karasawa wurinsa khadeeja tayi tana washe baki Yana ganinta yadaure fuska hade da kauda kai dan koba'a fadaba yasan tahada wani Abu da asma'u saboda kamar dayagani afuskanta Tana isa wurinsa tazauna akujerar kusa dashi tana gaidashi Bayabo ba fallasa ya amshi gaisuwarta Murmushi tayi tace baka sanni bako? Girgiza kai yayi alaman a'a Kanwar matarka ce .. Tafada tana kokarin gano yanayin fuskarsa Murmushin yake yayi yakauda kai yace Sannunki toh ya Umma lafiya .. Tafada atakaice Satan kallonsu asma'u keyi tana tsoron kada khadeeja tagano halin da ake ciki Sadda kai khadeeja tayi cikin sanyin murya tace i hop u like my sister Saurin kallonta yayi Da mamaki yace meyasa kika ce haka Saboda ban hango farinciki atattare daku ba nasan inada kananun shekaru amma daga kallon kwayar idon yayata nakan tantance halin datake ciki Nasan yanda aurenku ya kasance kunyishi batare da kun fahimci juna ba Amma yayata tanada sawkin kai kuma tanada hali mai kyew idan kabata hadin kai dan lokaci kankani ya isa kafahimci wacece ita She has a golden heart please don't break it Takarashe maganar muryanta narawa Maida kallonsa yayi kan asma'u yaganta tana Gyara ma nusaiba dawrin dan kwali suna dariya Yajima yana kallonta sannan ya jiyo ya kalli khadeeja yana murmushi yace Bana so nakaiga zuciyar bare har nakaryata Murmushi tayi amma badan tagane meyake nufi ba Tashi yazo yi tayi saurin rikoshi tana fadin tsaya mana ai bamu gama ba Zaunawa yayi yana girgiza kai sedai baisan meyasa ba Sam bayajin haushinta Dariya tayi tace sorry ni haka nke sedai kayi hakuri amma har yanzu baka gayamun ya kaga yayata ba Kallonta yayi yace what is ur name Dariya tayi tace khadeeja..... Juyowa yayi suka fuskanci juna sannan yace Deeja I've found ur sister like a very big book look interesting but very boring Bude baki tayi dashirin magana yayi saurin katseta da fadin ohhh khadeeja ina fatan kizama yar jarida nan gaba Zakiyi ma kasa anfani Tabe baki tayi tace kana nufin inada surutu kome Dariya yayi baice komai ba Itama dariyar tayi tamatso kusa dashi cikin rada tace wai acikin yan matan nan biyu nawaje wacece kanwarka Mai kama dani...yafada atakaice To dayan fa wacece My girlfr..... baikarasa ba yayi saurin fadin no she is my cousin Zatayi magana kenan kiran ahmad yashigo wayarsa Tashi tayi tabashi wuri takoma wurinsu asma'u sukaci gaba da fira Daga wayar AK yayi tare da sallama Tadayan bangaren ahmad ya amsa sallamar yana fadin friend nifa na iso yanzu haka ina company OK yafada atakaice Shiru ahmad yayi nadan lokaci yana mamakin haryanzu AK yana fushi dashi jin karan music na tashi yasa yayi kasa da murya yana fadin kana ina ne naji hayaniya Ina gida mana.. Ok kuna wani shagali ne Nayi aure friend ... Dip nunfashin ahmad ya tsaya cike da mamaki yace aure fah kace AK Eh... jiya kuma .... Cikin sassanyar murya ahmad yace Aysha... ka aura ne?? a'a... watace daban Wakenan ?? Idan kazo zaka ganta I know u will be shock Ok .. Ahmad yafada yana ajiye wayar da mamakin wacece AK ya aura kuma meyasa bai auri aysha ba AK yana gama wayar ya juya baiga khadeeja ba girgiza kai yayi yana murmushi sannan yama sarah alama tazo tana zuwa yace sarah munyi waya da ahmad ya iso yanzu kuma yana hanyar zuwa nan gidan Murmushi tayi cike da farin ciki tace wow!!! Kai amma naji dadi har nakosa yazo dan naga ya zai yi idan yaga budurwarsa amatsayin matarka Kauda kai yayi da damuwa afuskarsa dan karfin hali kawai yake amma bayason ganin bacin ran ahmad MC ne yafara sanarwa na kowa yasamu wuri yazauna zasu fara shirye shiryensu Dariya fa'iz yayi ya kalli khadeeja yana fadin deeja yau zamu rakashe ... Dariya tayi tabashi hannu suka kashe Sarah dake kallonsu tawuce wurin aysha tana murmushin da bansan kona miye ba Bayan kowa ya zauna MC yabukaci kowa yashigo fili yataka dan taya ango da amarya murna Haka kowa yatashi yafara rawa fa'iz da khadeeja nadaga zaune banda dariya ba abunda suke Cike da takaici sarah ke kallonsu Tana fadin wallahi yaran nan haushi Duke bani ni Sam banga lokacinda suka wuce ba da ban barsu sunshigo ba Dariya aysha tayi meyasa bazamu dan buga wasa ba Tsaki sarah tayi tace wasa dawa? Dasu man badai kin iya rawa ba ? To bari kiga Tana gama fadan haka tamike tanufi wurin MC wata magana tamasa akunne naga yayi murmushi Sannan yanemi kowa Yakoma yazauna Bayan kowa yazauna sannan ya nemi ganin kannin amarya guda biyu Kallon kallon aka fara tsakanin fa'iz da khadeeja Sannan tamai alama dasuje Tsakiyar filin suka je suka tsaya cike da birgewa kowa ke kallonsu saboda Kansu daya gashi suna yanayi wasuma sunzata yan biyu ne Bayan sun gaisa dakowa sannan MC yabukaci ganin kannin ango guda biyu Nan take aka hau tapi da shewa ganin sarah da aysha sun fito cikin shiga tariga da wando sunyi kyew sosai Juyowa asma'u tayi takalli AK dake gefenta azaune tana fadin wai mezasuyi?? Hannayensa yaware yace ohoo yanda kike da ido biyu nima haka nakedasu to muzubasu muyi kallo Kauda kai tayi cike dajin haushin kanta dan Sam bata San lokacinda ta tambayesa ba MC yabukaci kowa ya nutsu yanzu za'a kalli gasan rawa tsakanin kannin ango da amarya Cike da firgici khadeeja takalli fa'iz Sedai ga mamakinsa murmushi taga yanayi Zunguranshi tayi tana fadin kai wai kaji abunda yace Kuwa Dariya yayi yace haba deeja wani ma yayi rawa bare dan makadi haka kawai ma mun zage mun tiki rawa bare kuma abikin ammah shima kuma wai gasa Kansu sarah aka fara inda suka zabi wakar dasuke so dakansu Nan take DJ yasaki kida su sarah da aysha suka fara takawa rawa suke bata wasa ba amma sarah tafi aysha iyawa Har suka gama su khadeeja nagefe suna kallonsu Tapi aka hau yi ana shewa kowa nayaba rawansu Bayan hayaniya talafa MC yabukaci kannin amarya su shigo fili Fa'iz yakalli khadeeja yana fadin deeja muje mana Jadabaya tafarayi tana fadin gaskiya fa'iz bazan iyaba mutane sunyi yawa kunya nakeji Nan take aka hau nunasu dayatsa ana dariya Juyowa AK yayi yana kallon asma'u yaga fuskanta ta canza tana kallon fa'iz daya sadda kai yakasa motsawa Sarah da aysha kuma se dariya suke suna tapa hannu (ni kwa nace girma yafadi😏) Dariya yayi yace inaga kanwarki bakinta kawai ta iya sarrafawa amma banda gangar jiki hahaha Sadda kanta tayi kasa batace komai ba Kallonta khadeeja tayi setaji duk bataji dadi ba kamar takoma amma tayaya Karban microphone din fa'iz yayi cikin dakewa yafara fadin Hello guys!!! kanwata ba guduwa tayiba kuma batsoro taji ba Kunsan duk macen da tacika mace ansanta da Jan aji da basarwa Rawanta Nada tsada so u have to beg for it !!! nan take aka fara tapi ana kiran deeja!!! Deeja!!! Deeja!!! Karasowa fa'iz yayi kusa da ita cikin rada yace deeja please u have to this for our sister kalla kiga yanda angonta kemata dariya duk danasan wasa ne amma bazataji dadiba Murmushi tayi tace ok let's do it Hannunta yakamo suka dawo filin rawan nan aka hau tapi ana daukan su photo saboda sunbirge kowa awurin Karban microphone din MC yayi yana fadin ok twins which song are u ready to dance on ?? Kallon mutanen wurin khadeeja tayi tana fadin mun basu zabi Tapi aka haw yi ana shewa kowa nafadan wakan dayakeso Nan dai DJ yasakar musu wakar humma song suka fara rawa Haba ai nan take kowa yamike akafara daukansu video saboda yanda suke bin kidan suke rawa kuma komai tare suke yinshi gwanin sha'awa Shi kanshi AK sunbirgeshi Tun kafin sugama kowa yafara tafa musu ana basu winning Haushi ne Yakama sarah cike da takaici taja aysha suka bar wurin Har suka gaji amma anki bari su sauka daga wannan wakar takare se asaka wannan se da kyer suka kwace kansu Dariya asma'u tayi tamike tsaye tana kallon AK tace Inafata kanada isashshen jinin da za'adiba akarama kanninka dan naga sunada bukatarsa Zai yi magana kenan ya hango ahmad atsaye agabansu kaman gunki yana kallonsu Murmushi yayi ya mike yanufosa yana fadin ohhh welcome back Friend Shuru ahmad yayi yakasa magana yana mamakin me kuma yayar khadeeja take anan Asma'u kuma data basu baya Sam bataga ahmad ba Hannu AK yasa yajanyota yana fadin meet my wife Cike da masifa ta jiyo da nufin magana amma cak tatsaya ganin ahmad agabanta Sadda kanta tayi kasa bawanda yace komai Wani malalacin murmushi AK yayi daya hango mamaki karara afuskar Ahmad Jadabaya AK yayi yana murmushi yace bari nadan Baku waje kuyi magana sannan ya juya yanufi wurin da yahango aysha atsaye Yana tafiya ahmad yakalli asma'u cike da mamaki yace wai dama kece AK ya aura garin Yaya dama kunsan juna ne Dagowa tayi ta kallesa cikin rawar murya tace yanzu ba lokacin magana bane Ahmad khadeeja tana nan wurin ga sarah dan Allah katafi banaso sugane akwai wani Abu atsakaninku Tana kainan ta juya tanufi bangaren grany tana boye kwallar data cika mata ido Da kallon tawsayi yabita ahankali ya furta something is fishy Sarah ce tazo kusa dashi tana murmushin mugunta tana girgiza kai tace ohhh so sad !!! Kayi mamakin ganin budurwanka anan gidan ko sannan ta langwabar dakanta tacigaba dafadin to ya na iya naso nafita hanyarka amma nakasa shiyasa nadauki wannan matakin Wani kallo mai cike da tsana yawatsa mata yaraba tagefenta zai wuce tayi saurin riko hannunshi tace tsaya mana Yaya baka tambayeni ya akayi yarinyar dakake ikrarin tana sonka tayi saurin amincewa auran wani batare da saninka ba Daidai nan khadeeja tazo wucewa tahangosu kamar ance yadaga kansa kawai ya hangota tana barin wurin da sauri har tana hadawa da gudu Cike da takaici yabige hannun sarah yana fadin kirike tatsuniyarki bana bukatarta Sannan yabi bayan khadeeja yana kiran sunanta Ahasale sarah tanufi bangarenta tana fashewa da kuka Tafiya kawai khadeeja take bata Masan inda tanufa ba sedai kawai taganta a garden shakan wani iska mai dadi tayi ta lumshe ido sannan tazauna adaya daga kujerun wurin tana kallon katon seeming pool din dake gabanta Kusa da ita ahmad yazo yazauna Sunjima ahaka bawanda yace kala Secan tasauke ajiyar zuciya batare data kalleshiba tace yaushe kadawo?? Dazu.... Yafada atakaice batare daya kalleta ba shima Meyasa baka gayamun ba Nakiraki wayanki akashe Daganan kuma suka kara yin shiru nadan lokaci kana cikin cikin sassanyar murya ahmad yace I am sorry... Se alokacin tajuyo takalleshi tana murmushi tace no I'm sorry Kallonta yayi yana murmushi baice komai ba Sadda kanta tayi kasa ahankali tafurta I missed u Missed u more yafada cikin jin fadin maganarta dagowa yayi yana kallonta yace meyasa baki gayamun AK yana son yayarki ba Fuskar tawsayi tayi tace nima kaina bansan AK ne zai aureta ba sedaga baya damamaki yace kamarya ?? Nan tabashi labarin abunda yafaru Ajiyar zuciya ya sawke Dayagama jin bayaninta sannan yadago yakalleta da damuwa afuskarsa yace deeja ni inada shakku akan wannan auren Meyasa kace haka Ranarda asma'u tazo office dina sarah taganta kuma aranar nake gayamata bazan aureta ba inada wacce nakeso to setayi tunanin asma'u ce wacce nakeso din Shakan iska yayi ya furzar sannan yacigaba da fadin Deeja nasan wacece sarah tana kokarin ganin tasamu duk wani abunda takeso Shikuma AK zai iya yin komai dan farincikin ta Ni bansan meyake faruwa ba amma hankalina yakasa kuanciya da aurenan Cike da damuwa khadeeja tace nima nayi wannan tunanin saboda dazu nazo wucewa naga AK tare dawannan cousin din tasa aysha kuma ayanda nagansu hankalina bai kuanta ba shiyasa nazo inaso na tambayi ammah Sekuma naganka da sarah Ahankali ta furta meyake faruwa ne ki kuantar da hankalinki balalle ne abunda muke zargi yazamo gaskiya ba Saurin barin wurin tayi tana fadin bari naje naga ammah Asma'u ce tashigo bangarensu azaune taga AK apalo yadafe kai tsaye tayi tana kallonsa aranta tana fadin to shikuma wannan meke damunsa Dagowa yayi ya kalleta cikin kakkawsar murya yace kallon me kike mun bayan duk ke kika sakani awannan halin Shiru tayi tasadda kanta kasa batace komai ba Tasowa yayi yakaraso wurinta yana fadin duk lokacinda abokina yayi tafiya idan zai dawo ni nake Zuwa natarboshi na rungumeshi nakawoshi gida muci abinci tare muyi fita tare amma yanzu ta dalilinki ko sannu dazuwa mai kyew nakasa yimai Kin ruguza mun rayuwata kin rusa mun farin cikina kin cutar da aminina bazan taba yafemaki ba Yana kainan ya tureta daga bakin kofar seda tafadi ahasale yabanke kofar yafita Cak yatsaya yana kallon khadeeja dake tsaye abakin kofar fuskarta sharkap da hawaye tana jifanshi dawani kallo mai cike da tsana tagefenta yaraba ya wuce batare dayasake kallonta ba Kamar kartashiga har ta juya sekuma tasa kai cikin dakin asma'u naganinta ta tashi azaunen datake akasa tana share hawayen fuskarta Rungumeta khadeeja tayi tafashe dawani irin kuka mai ban tausayi Dafa kanta asma'u tayi cikin rawar murya tace khady menene lafiya meyafaru Cikin kuka khadeeja tace ammah meyasa !!! Meyasa!!! Kika boyemun halin da kike ciki Mutuwar tsaye asma'u tayi dan Sam bataso khadeeja tasan halin datake ciki ba Dagota tayi tafara Share mata hawaye cikin rawar murya take fadin Ni ba abunda yake damuna khady I like the house ... the family was nice.. And I like my husband he is good man ... And grany was taken care of me .. Kuma kince Umma tana farin ciki Wannan kadaima.. ya isheni... Katseta khadeeja tayi dafadin a'a ammah bazai yuwu ba mutanen nan basa sonki kawai yaudarar ki sukayi Sam baki dace dasuba Jan hannun asma'u tanafadin kizo mukoma gida kawai Rikota asma'u tayi cikin muryan kuka tace no khady please bazan iya tafiya ba kiyi tunanin kuana daya da bikina aganni agida me mutane zasuce za'ama su abba dariya wane hali Umma da inna zasu shiga kinsan basuda cikakkiyar lafiya idan abba yaji kanshi zai dorawa laifi zaice shi yajamun bazai yafema kansaba Kuma narabu dasu kanki zasu koma bazasu kyaleki ba Sulalewa kasa khadeeja tayi tana wani irin kuka mai cin rai dogowa tayi takalli Asma'u data safe kai saboda bata iya jurar kukan khadeeja Cikin muryan kuka khadeeja tace ammah Tun ina Karama kike wahala akaina yanzu na girma ma amma baki huta ba zaki kara fuskantar wata rayuwar akaina wallahi hakan yasa natsani kaina ... Saurin toshe mata baki cikin rawar murya tace a'a khady kidaina fadan haka wannan nadaukeshi amtsayin jarabawa ne daga Allah kuma nakarbeta hannu biyu inafata Allah yabani ikon cin jarabawar Kin manta kintaba gayamun cewa inada hali mai kyew zaki tayani da addu'a Allah yabani miji nagari ba kya tunanin addu'ar ce Allah yakarba Da kyar asma'u ta lallashi khadeeja tayi shiru sannan ta roketa akan kar tagayama kowa halin datake ciki ahmad tabari dakanta zata mai bayani bayanin datama khadeeja shitama ahmad amma da kyar ta shayo kansa ya hakura da zacan da cewa yayi se yaje yasanar da grany halin da ake ciki Bayan angama taro kowa ya watse tun aranar yane uwansu suka koma Ahmad ne yamaida Momy dasu khadeeja gida Gidan yayi shuru har antattare angyara yakoma yanda yake da Kowa na bangarensa asma'u har ta kuanta taji anturo kofa afirgice ta tashi zaune ta kure kofar da ido 😳 [18/07, 15:04] Hubbey Frd Ameena Kn: AK ne yashigo yana cire coat dinsa Ganin yanufo gadon yasa tayi saurin driwowa kasa tana zare ido Ko kallonta bai yiba ya ijiye coat din akan gado sannan yakalleta yana fadin kewai kallon namiye Ko kina tunanin zan kuana wuri daya dake ne idan kina bukata ta kibiyoni inda nake Kauda kai tayi tana fadin ba'abunda zanyi dakai so zaka iya tafiya Nasan kina so natafi dan kisamu daman zuwa wurin ahmad Sannan yamatso kusa da ita yace kina son ahmad ko? Eh... Tafada atakaice Girgiza kai yayi yace karya kike bazaki iya son kowa ba saboda kudi kawai kike so Matsawa tayi daga gurin tana fadin kai kuma bawanda zai soka saboda kanada bad altitude Dressing room dinsa yanufa yana fadin u will suffer nan gidan dakike kwadayin shiga seya zame maki prison saboda ba inda zakije Dakallo tabishi tana fadin idan dai har zakayi nesa dani badamuwa Juyowa yayi yana kallonta yace bakinki zai mutu ranarda nayi ball dake daga gidan nan ahmad ya auri sarah ni kuma na auri aysha Sannan yadawo kusa da ita yace kina mamaki kinji nace aysha ko to itace budurwata Tayarda na aureki ne dan tasan ko giyar wake nasha bazan fada sonki ba Dariya tayi tace ta amince ne saboda batasan me ake cewa so ba datana sonka dabata yarda ka auri wata ba Shiru yayi nadan lokaci kamar mai tunani can kuma yace tasan cewa kudi ne agabanki Kauda kai tayi ahankali tafurta ni bansan meyasa mutane suke haukan kana birgesu ba bayan ni kuma inaji kadameni Ahasale yace be quite kar ki manta agidana kike kuma adakina sannan yajuya yanafadin so yakamata ki girmama ni Itama ahasale tace kai kuma karka manta kana magana da matarka ne Juyowa yayi da mamki yana kallonta sannan ahankali ya furta mata?? Mata fa kikace?? To idan ma bacci kike kifarka wannan matsayin yafi karfinki kuma bazaki taba samunshi ba Nagaya miki this is just the beginning of ur suffering!! Kauda kai tayi tana fadin I am already regretting it Dariya yayi yace to ai baki maga komai ba tunda auren kawai kika gani senasa kin tsani kanki Karasowa tayi gabanshi tana fadin wai ma meyasa katsaya kana magana dani kamata yayi ace kana wurin budurwanka yanzu ni kahanani bacci katafi kawai gobe kaacigaba da cimun fuska nayarda nan din prison ne awurina all tnx to u Fita yayi daga dakin yana fadin u are welcome Dakallo tabishi sefa yafita sannan tadauke coat dinshi da ya ijiye akan gado tanufi dressing room tana mitar ta tsani taga kaya akn gado Cikin sanda AK ya sawko dwonstairs yanufi hanyar fita yana Satan kallon bangaren grany Har yakai kofa kamar daga sama yaji tace Abidi ina zuwa cikin wannan Daren Runtse ido yayi hade da cije lebe bai jiyowa ba kuma nai yi magana seda tace bada kai nakeba sannan ya juyo yana sadda kai irin na mara gaskiya Ganin ba wasa afuskar grany yasa ya kalalo murmushi yana Sosa kai yace grany zan dan fita ne ahmad yan jirana Daure fuska tayi tace ba inda zakaje wannan lokacin kamata yayi ace kana tare da matarka Buga kafa yayi da kasa kaman zai fashe da kuka yace haba mana grany bafa dadewa zanyi ba Amma bata saurareshiba ta tasa keyarshi seda taga yashiga bangarensa sannan ta juya tana masifa Asma'u har tayi shirin kuanciya cikin doguwar rigan baccinta har kasa mai kyew Taji anturo kofa Atsorace ta juyo ganin AK atsaye yasa tayi saurin daukan gyelenta ta yafa tana fadin Mekuma yadawo dakai... Tsaki yayi ya kauda kai yana yace daban ysaya fada dake ba dayanzu nafita amma gashi kinja zan bata lokacina anan Karasowa cikin daki Yayi yafara cire shirt dinsa afirgice takauda kanta tana fadin wai mekake shirin yi Kallon kin raina mun hankali yayi mata sannan yace kima daina acting kamar wata mutuniyar arziki bayan kinfi kowa sanin abunda nake shirin yi Sake kauda kanta tayi tana facing mirror tace abunda kake baka kyewtawa Karasowa yayi tabayanta yatsaya yana cire belt dinsa yace nan daki nane kuma ahaka nasaba kuanciya idan kinga bazaki iyaba zaki iya zuwa waje ki kuana ai bai gama rufe baki ba tayi waje aguje sedai tana fita ta tsinkayo grany tafito daga dakin sarah Saurin shan kuana tayi tadawo dakin tana rufe da idonta AK yana daga kwance kan gado ya lullube da bargo yarufe ido kamar mai bacci Sam baiji shigowarta ba Lalube tafara kan gadon tana Neman pilo by mistake ta taboshi Afirgice ya tashi yana bige hannunta Atsorace ta bude idonta tana Sosa inda ya bigeta Tsaki yayi yace to ke koda kinada bukata haka akezuwa ba notice Daure fuska tayi tadauki pilo tana fadin not interested Kwace pilon hannunta yayi yace wannan pilo nane kinema wani Dayan pilon tadauka hade da blanket takoma Palo kan 3sitter ta kuanta ta rufa da blanket din tana jin kewar Umma da khadeeja har bacci yafara daukanta taji AK na atishshawa Banza tayi dashi ta gyara kuanciyarta tana fadin alhakina kadai ma ya isheka Jin abun yayi yawa yasa tamike tanufi dakin Ahankali ta tura kofar tashiga Tana shiga taji AK nafadin to wai meke damuna ne ..? Remote din AC tadauka takashe sannan tanufi wurin kettle tadaura ruwa Damamaki yake kallonta yana fadin malama lafiya zaki kashemun AC wayasaki Banza tayi dashi seda ruwan yayi dumi sannan tazubo a cup ta kawomasa Damamaki yace what are u doing Kauda kai tayi tace kaina nakeyiwa saboda bazan iya yin bacci dawanan atishawar taka ba Karban ruwan yayi yana fadin ai daga yau kindaina bacci mai dadi sannan yakai ruwan bakinsa Da kyar yasha rabin Kofi ya mikamata sauran yana yamutsa fuska kin karba tayi tace idan bakasha dayawa ba bazaka warkeba Ijiye kofin yayi akasa yana fadin bazaki kasheni da ruwan zafi ba Daukan copin tayi tamaida tanufi hanyar tana fadin kuma kanemi kaya kasa kafin ka kunna AC Da kallo yabita seda tafita sannan yaje yakarasa hanye ruwan dumin dayarage yasaka riga ya koma cikin bargo Washegari dasafe...... Wayanshine keta ringing yana kwance yana bacci Jiyayi andafashi yariko hannun yana fadin baby I am not feeling well wannan yarinyar taban ruwan dumi naji dadinsu amma... Bai karasaba asma'u tamaka mai pilon dake hannunta Afirgice yatashi yana kallonta da mamaki yace mekike anan Dariya tayi tace mummunan mafarki kake ne Daure fuska yayi yana fadin kece mummunan mafarkina Wayarsa Tamika mai tana fadin dan Allah kadauki wayanka tadameni da kara Fizge wayan yayi ahannunta yana duba mai kiran Murmushi yakai wayan kunne yana fadin hi baby Tashi asma'u tayi tanufi dressing room Tadayan bangaren aysha cikin mryan shagwaba tace honey ina fata ba abunda yashiga tsakaninku Dariya yayi yace haba wa kema kinsan nafi karfin haka so kawai ki kuantar da hankalinki I only belongs to u Dariya tayi suka ci gaba da firarsu Sarah ce da AK zaune abangaren grany suna breakfast Can sarah tadago tace Yaya idan nasamu lokaci inaso zanyi tafiya Dagowa yayi yakalleta yace ina kuma zakije awannan lokacin Yaman ...nakeso naje akwai abunda zai kaini Sanin acan tayi karatunta shiyasa bai yiwata gardama ya amince Cike da farin ciki tace thank u Yaya amma kamun alkawarin bazaka kula wannan yarinyar ba Lomar abinci yakai bakinsa yana fadin kar kidamu ba abunda zanyi da wannan mai fuskan yara .. AK ne zaune ababban palon kasa yana kiran Nura dagudu Nura yakaraso yadurkusa yana fadin gani yallabai Kaje wurin grany ka karbomun coffee Washe baki nura yayi yace ai yanzu nafito daga can nabaro madam tana hada wa tace idan tagama zata kawo Wace madam din ... AK yafada cike da mamaki Sadda kai nura yayi yana fadin madam dai amarya Gyada kai AK yayi yana fadin takawo to ina jiranta Asma'u na bangaren grany tafaketa tana koyamata yanda akema AK coffee dan tace yanzu yayi aure bazata iya wahalar hadamai kofee so uku arana ba Kayan kanshi tadibo tazuba Damamaki asma'u tace kayan kanshi a coffee kuma grany Eh haka yake sonshi se kisa ido sosai ki kula Bayan grany tagama hadawa tabata takaimasa Yana zaune ta iso da coffee din a cup tadoreshi kan dan karamen faranti da teaspoon agefe se kanshi yake Grany nadaga nesa tana kallonsu amma baiganta ba Karban cup din yayi ya kurpa Saurin furzarwa yayi yana fadin wannan coffee ne kome Anya ma kintaba hada coffee kuwa Dawannan bagara naje nasaya natiti basha ba mema yasa grany bata hadamun ba se ke Karasowa grany tayi tana fadin Abidi dagaske baiyi dadi ba amma ai haka kake sonshi shiyasa nayishi haka kuma baka taba cewa baiyi dadi ba se yau Da mamaki yake kallonta dan Sam baisan tana wurin ba baki yawashe yana fadin haba ai ina dandana shi nasan ke kikayi yayi dadi sosai Daure fuska tayi tace to meyasa kakema asma'u magana haka badadin ji Dariya yayi yace grany mufa ma'aurata ne zamu iya tsokanar junanmu yana kara dankon kauna To shine kuma seka fara mata tunda sassafe Satan kallon asma'u yayi yana fadin saboda inaso itama ta iya Wanda yafi naki dadi shiyasa nakushe Wanda takawo Amma kiyi hakuri grany bazan karaba Murmushi tayi tace ba komai kudai kuhada kanku kuzauna lafiya kar kuji jiya yanda ake yabon Ku wallahi har cikin raina naji dadi Abidi dan Allah karike yar mutane amana kaji Tashi yayi yanufi sama yana fadin idan ma dan wannan ne saranki a inuwa grany Zaunawa asma'u tayi kusa da grany sukaci gaba da feransu Inna ladidi ce tafito tazauna asma'u tagadaita Bayabo ba fallasa ta amsa mata gaisuwar Sannan take gayama grany sunyi waya da aunty sadiya tace suna hanya yau zasu dawo Bashir ne yashigo ya zauna daga kasa kusan asma'u yana fadin matar yaya kintashi lafiya Lafiya kalau tafada tana murmushi Sannan yajuya yana kashema grany ido yace kin iya zabe nima kisamo mun Jifanshi tayi da pilo tana fadin kadai karata can akan yan matanka bazan kawo maka yar mutane kakasheta ba Dariya yayi sukaci gaba da firansu banda inna ladidi datadaure fuska Da yamma misalin karfe biyar su uncle jamilu suka iso Bayan sun huta anyi sallan magriba grany ta aika kiransa Yana zuwa ya gaidata yana washe baki yasan bai wuce zancan auren AK da aysha ba Sedai ga mamakinsa yaji sabanin haka yafara banbanmi yana masifa grany ta taka mai birki tace yaje ya tuhumi yar'sa ita taki amincewa auren tunda fari dahaka bata faru ba Ahasale ya banke kofar yafita bangarensa yanufa yana kwalama aysha kira Tana dakin aunty sadiya tana karban tsarabarta Atsorace tafara yarfa hannu tana fadin wayyo nashiga uku Dakin ya iskota yana zuwa yadaka mata tsawa yana fadin wane kalan shirme naji abakin grany wai ke kika ki auren AK hakane Atsorace tace abba yi hakuri amma ai daga baya nace nahakura amma ya..... Bata karasa ba taji saukan mari Dafe kuncinta tayi hade dafashewa da kuka Saurin rikota aunty sadiya tayi tana fadin lafiya abban aysha yau Kaine da Marin aysha meyake faruwa ne Fizgo aysha yayi ahnnunta danufin kara mata wani tayi saurin rike hannunshi tana bashi hakuri tace ya tsaya ya saurareta sakinta yayi yana fadin to gayamun meyafaru Nan tagayamishi cewa grany ce tazaba AK wannan matar amma shi baya sonta ita yakeso kuma har yanzu suna tare yamata alkawarin zancan aurensu yana nan wani dogon tsaki aunty sadiya taja tana fadin ni dama wallahi najima da sanin tsohuwarnan bason auren yaran nan take ba taga zamu samu abun arziki bari takawo yar uwarta saboda suji dadin cin dukiya to wallahi bata isaba Girgiza kai uncle jamilu yayi yana cije lebe sannan ya dafa kan aysha yace sorry baby raina ne yabace kinsan yanda najima da borin ganin kin auri AK to kuma lokaci guda naji bai aurekiba ya auri wata can daban kinga ai bazanji dadiba amma dakika mun bayani naji dadi kuma namiki alkawarin idan dai ina raye se mun cimma burinmu Murmushi tayi tarungumeshi tana fadin ba komai dady Daganan yanemi ganin matar AK Suna babban palo tafito tagaidasu aunty sadiya ce kawai tadaure fuska amma uncle jamilu Da far'arsa suka gaisa har yana tsokanarta wai tayi kama da yan India Hakan yabata mamaki matuka ba ita kadaiba har grany tayi mamakin yanda tasan jamilu da bakar zuciya taya yasakema asma'u Koda dare yayi asma'u tahadama AK coffee dakanta takaimasa tas yashanye shi har yana mitar takamasa dan kadan wayasanima ko ita tashanyeshi Bata kula saba tadauki pilonta da blanket tanufi Palo """ Urs......✍ 👩‍💻Maryam Mhd [18/07, 15:04] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na( Maryam Muhammad jibril) 7⃣5⃣ Washegari tunda yadawo daga sallar asuba ya wuceta akuance apalo tana bacci hankali kuance ga darduman datayi sallah nan agefe Har ya wuce daki se kuma yadawo kan daya daga kujerun palon yazauna sannan yadauki remote ya kunna TV Tana jinshi tayi banza dashi taja blanket tarufe kanta Kura volume din yayi karshe Bubbuga kafa tafara yi kaman tafashe dakuka ta tashi tana fadin wai miye haka dan Allah Daure fuska yayi yace yarinya tunda kika auri dan Babban gida to kinkare da baccin safe Kuma nan palona ne inada damar yin abunda naga dama aciki Tashi tayi tana mutsitstsike ido tanufi ciki tana gunaguni Bayi tanufa tayi wanka tasaka doguwar rigarta ta less mai kyew sannan tayafa gyale tafito Inda tabarshi anan ta iskoshi yana gyangyadi Fita tayi batare da tasake kallonsa ba Yana ganin tafita ya kashi TV yanufi daki yana hamma Babban kitchen din gidan tanufa Nan ta isko ma aikata nata aiki abinci kala kala an juyewa akula Wurin wata dattijuwa tanufa tagaidata Damamaki matar ke amsa gaisuwarta Bayan sun gaisa tace baba meyasa ba ajera abincin a dining ne Tabe baki tsohuwar tayi tace haka suke yan gidan nan sedai aje atambayi kowannensu meyakeso sannan akaimasa inda yabukata Gyada kai asma'u tayi sannan tafita Bangaren grany tanufa bayan tagaidata tace grany ni kwa meyasa ba ahaduwa wuri guda aci abinci ne tunda akwai Babban dining table din dazai dauki gaba daya yan gidan nan Dariya grany tayi tace hakane fa asma'u kinka shawara me kyew kinsan balokaci guda ake tashi agidan nan ba shiyasa amma yau insha Allah zanyi musu magana za'arika haduwa ana cin abinci Nan tazauna bangaren grany tashari baccinta se Tara ta farka kamar ance taduba dining kawai tahango mutum azaune yana breakfast Kuada kai yayi kamar bai ganta ba Fuska tayi itama tana gyara gyalenta da yafadi Grany ce tafito tanufi da murmushi afuskarta tace albishirinku Shiru AK yayi se asma'u ce tace goro fari grany Wata takarda Tamika ma AK tace ga visan kunan yafito nashirya muku honeymoon zuwa kanada Afirgice AK yace honeymoon kuma grany Eh .... Tafada tana daure fuska Ko bazaka bane Sadda kai yayi yana fadin gaskiya grany inada aiki agabana banada lokacin wani honeymoon Daure fuska tayi tace. To shikenan tunda ban isa nasaka Abu kamun ba dama can ina zargin baka kyewtatama yarinyar nan dan kaganta shuru shuru to wallahi kaji tsoron Allah Harara ya jefama asma'u yanaji kaman yashakota Shikenan grany zan je amma gaskiya kanada yayi nisa kuana hudu kawai zamuyi yanzu dai zamu fara zuwa Lagos inyaso karshen watannan semuje honeymoon din Baki tawashe tace ba komai ni dama sunake kusamu lokaci Ku kafahimci juna Tana kainan tayi gaba abunta Tashi yayi yafita yana kallon asma'u aransa yana fadin nasan ke kika cusa ma grany wannan ra'ayin inba haka ba ina tasan wani honeymoon Yana bangarensa azaune aysha tashigo tana zunbura baki tace wai dagaske honeymoon zakuje Tsakai yayi yace wane honeymoon niba inda zanje dawannan yarinyar ai se arainani To yazakayi da grany I have a plan yafada yana leken kofa Khaddeja lafiya kince kina son ganina Eh hakane Tarzan abunda muke zargi gaskiyane Haba dama nafada maki ni nasan ba banza ba kawai zanje nasamu AK inji akan wane dalili zai cutar da baiwar Allah akan wani selfish reason dinsa Dakatar dashi tayi dafadin a'a idan kamishi magana zaije ya sauke akan yayata ne mafita dayace Wacce kenan Ka auri sarah !!! Na aureta fa kikace khadeeja bayan kinsan bana sonta Amma ai kai kace mun zaka iya yin komai dan farin cikina nikuma farin cikin yayata shine nawa idan har ka auri sarah nasan AK zai daina muzguna mata zasu zauna lafiya Girgiza kai yayi cike da damuwa yace khadeeja nasan waye AK bazai taba son asma'u ba Ni kuma nasan yayata abune mai sauki tasa yasota kuma ni nafada maka wannan Idan har kana sona da gaske to ka auri sarah idan kuma bahaka kawai kamanta dani kar kakara nemana kafita daga rayuwata Tana kai nan ta juya ta tafi tana share hawayen fuskarta Dakallo yabita yakasa koda motsa yatsar sane Tafiya take tana kukan bakin ciki har tabacema ganinsa Grany ce ta tasa AK agaba akan seyaje da asma'u tayi ma su Umma ban kuana tunda gobe ne tafiyarsu Ba yanda ya iya haka yasa driver yajasu suka tafi gidan inna suka fara zuwa sunsamu tarba mai kyew abba ma yadawo suka gaidashi cike da fadin ciki yake kallonsu yanama Allah godiya dayaba asma'u miji nagari Sunjima agidan sannan suka nufi gidan Umma Dagudu asma'u tashiga gidan tana kiran umma !!! Umma!!! Fitowa Umma tayi da mamaki tarungumeta tana tambayar asma'u kece yanaganki haka kuma Bayan AK yashigo sun gaisa yake gayamata zancan tafiyarsu tayi farinciki sosai tamusu addu'a Fita yayi waje yana jiran asma'u tafito Khadeejace tazo shiga gida kamar daga sama tagansa akofar gida Tagefensa taraba tawuce amma batace komai ba Se yaji duk baiji dadin ganinta haka ba kamar yamata magana se kuma ya kyaleta Tana shiga asma'u tazo da gudu ta rungumeta Cikin sassanyar murya khadeeja tace ammah ya kike Lafiya kalau asma'u tafada tana mata alama fa kar Umma tagane Tadan jima agidan kafin da kyar Umma ta fito da ita waje tace tabar mijinta na jiranta tundaga gida sukayi sallama da khadeeja tana mamkin ina AK zai kai asma'u Umma ce tarakota har wurin mota sannan Tamika mashi wata leda tace gashi tashice zatamai anfani Godiya yamata sannan sukabar kofan gidan Seda suka biya wurin Momy itama suka gaidata amma basu sami ahmad agida Momy tafuskanci akwai matsala atsakaninsa da ahmad kamar tayi magana sekuma tayi shiru Tace intayi tsami maji Sundan jima awurinta sannan suka fito sunzo fita sukaci karo da ahmad zai shiga gida kauda yayi kaman bai gansu ba ya wuce ciki AK baiji dadin hakan ba amma yasan komai zai wuce Ahanya yabude ledar yaciro abunda ke ciki Wata sweater ce mai kyew irin tasakannan Rigan tabirgeshi amma kawai dan Neman tsokana Yadaga rigar sama yana fadin wai ni Umma zataba wannan rigar ai sedai ingoge window da ita Nan take fuskan asma'u ya canza idonta ya cicciko da hawaye cikin muryan kuka tace Umma fa tasakata da hannunta she gave it to u with love amma zaka fadi haka takarashe maganar tana fashewa da kuka Damamaki yace ohhh to ai ni bansani ba nadauka takice ai Batace komai ba taci gaba dasharan kwalla Leko fuskanta yayi yana fadin wai kuka kike Kauda kanta tayi batace komai se sheshshekar kukanta dake tashi Dafe kansa yayi yace dan Allah kiyi shiru natsani kuka arayuwata sannan yadago yakalleta yace idan ma jira kike nabaki hakori to gara ma kiyi shiru Nan madai bata daina kukan ba Yacema driver yayi playing music Ai kamar yakara mata kukan ne Bashiri yace yakashe Cikin sassanyar muryan dabata taba zaton yanada ita ba taji yace ok I am sorry rigan tayi kyew kuma ina sonta kawai dai nafada ne Damamaki tadago takallesa yayi saurin kauda kai kaman bashi yayi maganr ba Shiru tayi tana share hawayenta Daga nan bawanda yayi magana har suka karasa gida Suna isa yaran inna ladidi salma da amir suka zo dagudu suka rungumeshi Rungumesu yayi yana dariya yace yaushe kuka dawo Atare sukace dazu mukazo grany tace kamana aunty ina take Bayansa yanuna musu yana fadin gatanan zuwa Aguje suka je suna mata oyoyo Washegari tunda safe suka shirya sukama grany sallam suka fito kallon aysha yayi yakashe mata ido dariya tayi tana rufe bakinta datafin hannunta dan kar agane Driver ne kejansu basuyi tafiyar awa dayaba suka iso Barcelona hotel bayan yayi parking AK yafito yana mika sannan yaleka yacema asma'u to ai sekifito ko hajiya Fitowa tayi tana zunbura baki Bude but yayi yaciro akwati daya yayi gaba baice komai ba Dayan akwatin tadauka Tabi bayansa tana fadin inane nan kakawomu Airport.... Yafada atakaice Daure fuska tayi tace I am not a fool Murmushi yayi yace nasan dai baki taba shiga jirgi ba wannan ne karo nafarko Shiru tayi batace komai ba Wurin reception yanufa yana fadin jirani anan bari nakarbo mana passing cards dinmu Dakallo tabisa har yaje yakarbo makullin daki yadawo ya dauki akwati ya nufi wata hanya yana fadin muje karmu rasa flight Tsaki tayi tace wai mekadaukeni ne ko angayamaka banyi makaranta bani Wani daki yakaita bayan sun shiga yace Yarinya anan zakiyi honeymoon dinki kuana hudun nan se sunzame maki tamkar shekara 4 anan wurin Zama tayi bakin gado tace Tunda dai karaboni dawancan gidan kabiyani dama zaka barni anan har natsawon rayuwata da ina so Jan dayan akwatin yayi yafita yana fadin natafi wurin masoyiyata idan kina son wani Abu karki kirani Tasowa tayi tarufe kofar tana fadin Allah raka taki gona Bai kulata ba yayi gaba abunsa Farm house dinsa yanufa yana isa kiran aysha nashigo wayarsa yana dagawa tace ya ake ciki Dariya yayi yace yanzu na ijiyeta ahotel anjima zanzo To meyasa bazakazo yanzuba a'a kinmanta yaw Sunday inada program senagama zanzo Kashe wayar tayi tana wani malalacin murmushi tace zanyi farin ciki idan Maman asma'u takalli program dinka nayau zatasan karya kuke ba inda kukaje Yaronsa nagidan mai suna sani yakira yace ya Ciro mai akwatinshi abayan but Yana fito da akwatin AK yace Bude zakaga wata bakar jaket asama kabani Dariya ce ta kwacema sani yayi saurin danneta yana fadin yallabai wannan ai kayan matane a akwatin afirgice yace what !!! Dafe kansa yayi dayatuna yabar akwatinsa ahotel yadauko na asma'u Asma'u nafitowa wanka ta janyo akwati tabude Ido tazaro ganin kayan AK a akwati Gashi tariga tawanke nata yazatayi Hakanan tadauki kayansa tasaka Murmushi sani yayi yace hakan yana faruwa akan masoya yallabai Keep quite dan Allah!!! Shiru sani yayi yana danne dariyarsa Makullin mota yakarba ahannun driver yashiga aguje yabar wurin Yana isa yafara bubbuga mata kofa Tana kunce tasa eyepiece akunne tana bacci Yajima yana bugawa amma bata budeba gashi lokaci natafiya dole ya karbo spare key yabude dakin Bakin gadon yakaraso yana mamakin ya akayi bataji karan buga kofar ba eyepiece din yaciro yasa akunnensa yagirgiza kai yayi yana fadin shiyasa kagi nan ahargitse Kamar ance tabude idonta atsorace ta tashi zaune tana fadin wai meya dawo dakai kuma Damamaki yake kallon rigar dake jikinta Blanket din yafara janyewa yana fadin bala'i badai kayana kika sakaba Rirrike blanket din tayi cikin muryan mai shirin fashewa dakuka tace wai me kakeyine haka bakai katafi dakayana to mekakeso insa Wayanshine yafara ringing tsaki yayi yadaga yana fadin wallahi kicremun kayana kinji nagayamiki To idan nacire mezansaka haka zan zauna Dip nunfashin aysha yadauke sandarewa tayi awurin takasa cewa komai AK yayita hello hello yaji shuru wurgi yayi dawayan kan gado yana kallon Asma'u yace dakinsan tsadan rigarnan tajikinki to ko biyanki akayi bazaki sakata ba Yau inada program kuma ita zan saka dan haka cireta Cikin rawar murya tace to kabani tajikinka se inbaka wanna Cire rigarsa yafara yi tayi saurin kulle idonta tana fadin wai meyasa bakada kunya ne Jefo mata Rigan yayi yana fadin yi sauri banda lokaci Bayi tanufa tasanyo rigar tafito masa da waccan Fizge rigan yayi ahannunta yasaka yana mata dariyan yanda takoma acikin kayanshi Daure fuska tayi tana tattare wandon dayamata yawa Akwatinsa ya ja yana fadin kice abunda kike so kisha abunda kike so ki kalli abunda kike so Abu daya ne bazaki samu ba saurayinki ahmad dan tun aranar nasan yagama dake Kauda kai tayi tace eh naji dan Allah tafi Rigan jikinta ta shinshina tana yamutse fuska Fita yayi daga dakin yana fadin dakayannan zaki kare kuanakin ki anan Seda yafita shima ya shinshina rigar jikinshi yana yamutsa fuska kamar yanda yaga tayi Aysha takasa hakuri seda taje farm house din AK tana isa sani yacemata ai yakoma wurin matarsa nan take taji jiri na deebarta Tafito kenan tahadu da AK zai shiga dan baisamu damar yin program dinsa ba lokaci yakure Damamaki yace me kike anan Kai zan tanbaya daga ina kake Daga gidan abokina Kusan shi tamatso tace daga gidan abokin naka ne kasamo turaren mata Kauda kai yayi baice komai ba Fashewa tayi da kuka tace AK meyasa zakamun haka kasan ina sonka amma inaga kaina kawai nakeba wahala gara ma kawai nahakura dakai Saurin rikota yayi yana fadin come on aysha stop this drama please Me kike tunani wai ina kula waccan yarinyar kome Kema kinsan she is not my type mezanyi da ita Kima daina tada hankalinki akan wannan Da kyar ya lallasheta tayi shiru sannan yajata suka fita shakatawa Da kyar Umma tashayo kan khadeeja takira mata Asma'u Bayan sun gaisa Umma ke tambayanta sun isa Eh ta amsa atakaice To ina maigidan nanki Yana bayi ... Karban wayan khadeeja tayi cikin sassanyar murya tace ammah ya kike Lafiya kalau khady ... I hate it when u lied to me Cike da mamaki Umma tace meke faruwa ne meyasa kika ce haka Saurin hannunta khadeeja tayi dan Sam tamanta agaban Umma take Cikin dakewa tayi murmushi tace kai Umma kincika tsoro kawai dai nasan bata zuwaba kuma tayi nesa damu dole zataji badadi Katse kiran asma'u hade da sulalewa akasa tafashe dawani irin kuka maiban tawsayi """" Urs.... *MHD* [18/07, 15:04] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na( Maryam Muhammad jibril) 8⃣0⃣ Khadeeja ce tazo wucewa ta layin gidansu ahmad ta gansa yafito daga masallaci Karasawa wurinsa tayi tana boye hawayenta Yana ganinta ya kauda kai yana fadin why are u flowing me since u have no feelings for me Sadda kanta tayi kasa tace nazo ne naji wace shawara kayanke akan maganar da mukayi jiya Khadeeja kigane ni bazan iya abunda kike so ba Bazan iya auren sarah ba bana sonta Zaka sota daga baya just try it Bazai yuwo ba khadeeja mutum baya iya sakama kansa son wani Kenan haduwata dake da fadan da mukayi duk ke kika shirya a'a bani nashirya kawai yafaru ne To kigane so faruwa yake dan na auri sarah bashi zaisa AK yaso asma'u ba Nace miki kibarni ni zan daw mataki akai Bawani matakin dazaka dauka abunda AK yayi Yayishine domin kanwarsa Nima kuma zan hakura dakai ne saboda yayata kai kuma kahakura dani dan farin cikina idan har kana sona ... Tana kainan tajuya ta tafi tana sharan kwalla Dunkule hannu yayi yanawshi iska yana cije lebe Motansa yashiga yafigeta aguje kamar mai shirin barin gari zaune suke cikin katuwar runfar gidan suna hutawa bayan sundawo daga shakatawa AK nifa ina jin tsoro dan Allah kar wannan yarinyar ta rudaka Wai aysha so nawa zan gayamaki ba abunda zai faru baki yarda dani bane kome Mezanyi dawannan chitti din kawai jira nake ahmad ya auri sarah nayi waje da'ita Miye kuma chitti ?? Yaren India ne yana nufin karamin abu Dariya tayi tace nakosa naga ranar da asirinta zai tonu mu koreta daga gidan Shiru yayi kamar mai nazari yanaji bai kyewta ba dayama grany karyan yayi tafiya kuma baikamata yakai yar mutane hotel ya ijiyeta ba har tsawon kwana hudu Dafashi aysha tayi tace kana tunanin matarka ne Kauda kai yayi yana furzar da iska bai ce komai ba Asma'u nazaune adaki ita kadai Bayan AK ya aikomata da kayanta tasa Jitayi zaman ya gundureta tafito waje tasha iska Restaurant din wurin tanufa Daidai yahaya yazo wucewa ya hangota Cike da mamaki yake kallonta shidai yasan ance sunyi tafiya da AK to meyakawota nan kuma Wayarsa yadauka ya kira grany yana daga gefe Bayan sun gaisa yake tambayarta yallabai nagari a'a bayanan sunyi tafiya da amaryansa kuma kar wanda yadamesa da kira Lafiya kake tambaya .. a'a ba komai grany dama wata nagani kamar asma'u shiyasa nake tambayar ko sunfasa tafiyar ne Cike da mamaki tace a ina kaga asma'u Bai bata amsa ba yakatse kiran yana lalubo numban asma'u yana daga nesa yana kallonta amma ita Sam bata gansa ba Tana zaune taji wayanta na ringing mamaki tayi ganin numban yahya Afili ta furta yahya kuma to lafiya Tajima kafin tadaga wayar tare da sallama Bayan ya amsa sallamarta yace dama nakira ne naji kun isa lafiya Lafiya kalau Yaya... Kinga Lagos ko? Nasan baki taba zuwa ba ... Eh Yaya yanzu haka ma muna wurin hutawa gwanin sha'awa Ashe Lagos tanada kyew haka ya wajansu Umma Lafiya .... Yafada yana katse Kiran da mamakin meyasa sukayi karyan sunyi tafiya Me asma'u take ahotal ita kadai ina AK yake Dole akwai wani Abu Wani mutum ne yazo yazauna kusa da asma'u dawata jaka ahannunsa yana leken police din dasuka shigo restaurant din Tunda tagansa taji bai kuanta mata ba daure fuska tayi tace malam yi hakuri katashi ni matar aure ce Murmushi yayi yamike yana fadin yi hakuri ban saniba Karasowa police din sukayi cikin restaurant din suna bincika ko ina Da manager ya tambayesu suka ce sunsamu labarin anshigo da drugs restaurant din dan haka dole su binciki kowa anan Suna cikin bincike suka iso wurin asma'u Daukan jakan yayi yana fadin madam is this urs Atsorace tazaro ido tace no batawa bace Bude jakan sukayi sega drugs makil acikin jakar Murmushi yayi yace kinbani mamaki gaki kamar mutuniyar arziki Ashe ke annoba ce kina matsayin mace da darajarki amma kinwatsar da ita kina cutar ya'yan jama'a Kuka tafara tana fadin wallahi batawa bace nima seyanzu naganta anan dan Allah kasaurareni Kiran ogansa yayi ya nuna mashi nan take yabada umarnin ayi arresting dinta Karasowa yahaya yayi yana rokon sukyaleta yasanta wannan ba sana'arta bace yarinyar yar gidan mutunci ce Sunkuy dakanta tayi data tuna karyan datama yahya kenan dama yaganta awurin shiyasa yakirata Ba rokon da bai musu ba amma sunce sedai yabiyosu office yabada shaida Tana kuka haka suka tasa keyarta har cikin motarsu Lekowa tayi tana kallon yahya cikin muryan kuka tace yaya dan Allah kar ka gayama su Umma abunda yafaru dan Allah!!! AK na zaune da aysha suna fira amma baisan meyasa ba Sam baya jin dadi hankalinsa yakasa kuanciya Kamar daga sama yahango grany tana zuwa Azabure suka mike gaba daya suna kallonta har takaraso fuskarta adaure kamar bata taba dariya ba Cikin kakkawsar murya tace mekake anan Shiru yayi baice komai ba Badakai nake ba uban me kake anan tare da wannan mara kunyar Ina ka kai yar mutane kai yanzu baka jin kunya abid yaushe kazama haka ban saniba Hannu tadaga da nufin wanka meshi mari daidai nan sarah takaraso aguje tana fadin a'a grany Dakatawa tayi tana jifanta da wani irin kallo Sunkuy dakai sarah tayi tace yanzu Yaya yakirani yana cikin matsala ne Yayi signing contract ne dawani company kuma yau ne zasu gabatar da meeting idan har baijeba zasuyi tunanin ya yaudaresu ne kuma hakan zai jamai matsala shiyasa baisamu damar tafiya ba Kallon AK grany tayi cikin kakkawsar murya tace ina asma'u Sunkuy da kai yayi cikin rawar murya yace tana hotel dazu nabaro wurinta itace ma tabani kwarin guywar yin hakan tace zata miki bayani dakanta tasan zaki fahimta Juyawa tayi tana fadin muje ka kaini wurinta dan ban yarda dakai ba bin bayanta yayi suka fita Ajiyar zuciya aysha tasauke tazauna kan kujera tana fadin natsani yarinyar nan Tsaki sarah tayi tana hararanta tace ke bazaki iya hakura da AK na minti biyar bane se kin ruguza mana shiri Kauda kai aysha tayi tana fadin gwara ni ai... Suna isa dakin da asma'u take sukaga bata cike da mamaki yatambayi dai daga cikin ma'aikatan wurin shine yake bashi labarin abunda yafaru Al'amarin ya girgiza shi matuka Asma'u ce a police station tasasu agaba se kuka take masu tana fadin wallahi batasan komai akan wannan jakar ba Waya dan sandan yabata yace takira yan uwanta suzo Karban wayan tayi tana tunanin wazata kira itadai bazata iya kiran Umma ko abba ba Numban AK takira tana ringing baidagawa cikin muryan kuka tace ina kira baidagawa Dariya yayi yace saurayinki ... Kauda kai tayi tace mijina dai Yasunan mijinki ... Konafada bazaka yarda ba Saboda me koshima dan safaran kayan mayen ne Girgiza kai tayi alaman a'a Koshine wanda muka gani a restaurant ... Nan madai girgiza kai tayi Ahasale yace to waye a tsorace tace AK hausawee Gaba daya yan sandan suka kwashe da dariya Seda sukayi mai isarsu sannan dayan officer din yace yallabai kila kowani AK din take nufi Fashewa tayi da kuka tace shidai wanda kuka sani wallahi shine mijina idan baku yaradaba kuduba social media anyi posting pics dinmu Dariya sukayi sannan Babban su ya umarci asata a cell idan wani nata bai zoba zai watsata a news kowa yagani Kuka tafara tana rokonsu amma basu saurareta ba Umma da khadeeja suna zaune tana tambayarta meke damunta kuana biyu ta sawya Fa'iz dake gefe azaune yace Umma kila tana kewar asma'u ne Shiru Umma tayi nadan lokaci sannan tace ni yau inaji ajikina kamar wani nawa yanacikin matsala Saurin kallonta khadeeja tayi tana fadin Umma duk muna nan waye kuma amatsala Fa'iz yace to ko asma'u ce Hararansa khadeeja tayi tace ammah tana tare damijinta ba abunda yasameta Umma kidaina damun kanki kawai shedan ne kesamaki waswasi Tana rufe baki suka jiyo sallamar yahya daga waje Saurin tashi khadeeja tayi tanufi get tana fadin mekuma yakawoshi nan gidan Lekowa tayi bakin kofa suka gaisa Sannan yace Umma naciki Lafiya .... akan asma'u ne Saurin fitowa tayi waje tana fadin meyafaru Dazu naje hotel nahadu da ita to kuma ina nan tsaye sega yan sanda sunzo suntafi da ita Cike da damuwa tace yan sanda fa kace akan wane dalili suka kamata Zaiyi magana kenan sukaji Umma nafadin wa aka kama Murmushin dole khadeeja tayi tace ba kowa Yahya yamatso kusan Umma yana fadin karya take Umma asma'u yan sanda suka kama Innalillahi wa inna ilaihiraji'un Asma'u fa kace yahya a ina Riko hannunta khadeeja tayi cikin rawar murya tace Umma ki kuantar da hankalinki ba abunda zai sameta bari naje police station din yanzu naji meyafaru a'a khadeeja shiga ciki kizauna bari ni naje naga ko dagaskene dan ni har yanzu ban yarda asma'u bace suda sukayi tafiya da mijinta me kuma yahadata da yan sanda [18/07, 15:04] Hubbey Frd Ameena Kn: Da kyar AK ya lallashi grany takoma gida shikuma ya wuce police station Asma'u na cikin cell tana kuka fatan ta daya kar Umma tafahimci gaskiyar halin datake ciki wani dan sanda ne yazo ya fito da ita Tana zuwa ta isko Umma atsaye da gudu tazo ta rungumeta tana kuka Rikota Umma tayi tana tambayr ta meyafaru taya tazo nan ina mijinta Kuka kawai take takasa magana Jijjigata Umma tayi dakarfi tana fadin asma'u kigayamun meyake faruwa ne zatayi magana kenan taga AK yashigo office din fuska ahade Yan sandan sunyi matukar mamakin ganinsa Cikin kakkawsar murya yace akan wane dalili zaku kamata DPO ne yace sorry AK banyarda ba lokacinda tace Kaine mijinta Saboda me ? bazan iya auren ordinary girl bane I doesn't judge people by their looks but their character Juyowa yayi yana kallon asma'u yace meyasa baki gayamusu ke matata bace Matsowa tayi kusansa tace Nagayamusu amma basuyarda dani ba Kamar daga sama yaji ta rungumesa tana fadin I am glad u are here Cikin rada yace ke miye haka Dagowa tayi takallesa tana mai alama da ido cewa Umma tana kallo Saurin rungumeta yayi cikin kunne yarada mata Kindamu da ummanku ni kuma nadamu da grany Sannan ya dagota yana fadin is ok I am here U are safe now Murmushi tayi tace I am sorry for troubling u Hannunta yariko yace nagode allah Dana sameki anan Namiki alkwarin bazan kara barinki ke kadai ba kema kuma kar kikara yin nesa dani kinsan yanda nake sonki idan wani abu yasameki yazanyi I can't bear it Rungume juna suka karayi bakinta takai setin kunnensa cikin rada tace u are over reacting kafitar dani daganan wajan mana Murmushi Umma tayi tana kallonsu cike da birgewa Sabanin yahya da abun ya dawre mai kai Janye jikinsa yayi daga nata yana kallon dan sandan yace akan wane dalili kuka kamata Jakar yanuna masa yana fadin munsamu wannan jakar akusa da ita kuma drugs ne aciki Daukan jakan yayi yace yanzu daka ganta ahannuna seka kamani kace ina safarar drugs Wace hujja kake da ita datanuna jakan tatace Kasan zan iya yin karar ka akan bata mata suna dakayi Hakuri suka fara bashi akan basusan matarsa bace shiyasa Hannunta yaja suka fito daga police station din Su Umma nabiye dasu Wurin Umma yazo Yace Umma meyasa kika zo nan kinsan yanda asma'u tadamu da lafiyarki yanzu gashi kindaga mata hankali ni kuma natsani gabinta cikin damuwa Naji ance asma'u tana nan ne shiyasa nazo Hannunta yariko yana murmushi yace Umma ki kuantar da hankalinki asma'u matata ce hakki ne akaina na kula da ita wannan ma dayafaru kaddara ce amma namiki alkawarin zan kiyaye Murmushi tayi tace ba komai abid nidama nasan bada saninka haka yafaru ba allah yatsare gaba Ameen yafada yana kallon yahaya yace kamaida Umma gida tana bukatar Hutu Sallama suka musu yahya yaja motar suka tafi Cikin siriruwar murya tace I am sorry Juyowa yayi yakalleta takara cewa Sorry Baice komai ba yanufi motarsa Binbayansa tayi suka shiga tare Khadeeja nagida hankalinta atashe jin shiru Umma batadawo ba Fitowa tayi da nufin binsu taga ahmad akofar gida Daure fuska tayi ta kauda kai kaman bata gansa ba Karasowa wurinta yayi yana fadin yawwa dama ke nake jira Ya akayi kasan zan fito Kawai dai naji ajikina ne To me yakawoka wurina Cikin sassanyar murya yace gaskiyanki ne nagane nine mai laifi kuma ina so na gyara kuskuren da nayi na amince zan auri sarah !!! She was shocked Ni dai nasan mace daya nakeso arayuwata kuma bana tunanin zanso wata bayan ke Juyawa tayi takoma ciki tana danne kukanta Tana shiga tasaki wani irin kuka mai ban tausayi Tundaga waje yana jiyota runtse ido yayi yana jin zafin kukanta har kasan zuciyarsa yajima atsaye kafin ya juya jiki asanyaye yabar layin Seda Umma tadawo tabata labarin abunda yafaru a station tana fadamata tayi farin cikin ganin yanda AK ke kula da asma'u Shiru khadeeja tayi tana tunanin meyasa AK yake yaudaran kowa kawai saboda kanwarsa Suna isa gida bangaren grany suka nufa Tana zaune itada sarah suna jiran dawowarsu Tana ganinsu tamike tana Cike da farin ciki tanufo asma'u tana fadin Ba abinda yasameki dai ko meyasa baki kirani ba kinsa nashiga damuwa Riko hannunta AK yayi yace shikenan grany ba gashi na maidomaki ita ba Fizge hannunta tayi tana fadin dallah yimin shiru duk bakai kaja ba meyasa baka barta agidaba zaka kaita hotel Riko hannunta asma'u tayi tace Grany yi hakuri kidaina mishi fada laifi nane ni nace yatafi wurin aikinsa Kima daina goyon bayansa dan ba yarda zanyi ba yana kokari wurin aikinsa amma yakasa wurin kula da matarsa Nadauka idan yayi aure zai canza ashe nayi kuskure Shidai AK yana tsaye kansa akasa yakasa cewa komai Ba dole ne yadamu dani ba amma yazama dole yadamu dake amatsyinki na matarsa Juyowa tayi tana kallon AK tace To bari kaji nagayamaka idan har kasake maimaita irin wannan kuskuren zan dauki asma'u mubar maka gidan Kudi dai suna iya karewa daga karshe duk watsewa zasuyi subarka kai kadai matarka ce kawai zata zauna dakai Sekayi shawara... Tana kai nan tanufi hanyar dakinta rai bace Dagowa yayi yana kallon sarah da rinannun idanuwansa cikin wata iriyar murya yace Yaune karo nafarko da grany ta taba mun magana haka Juyowa yayi yana kallon asma'u yace are u happy now Kinsamu abunda kike so Dafari kin rabani da ahmad yanzu kuma kindawo kan family na gashi ta dalilinki grany tamun abunda bata taba mun ba wallahi jinake kamar.... Hannunsa yadaga da nufin marinta sarah tayi saurin rikoshi tana fadin calm dwon bro Kibarni kawai nakasheta all my problems will be over Dafashi tayi tace easy yaya abun bai kai haka ba tunda na auri yarinyar nan nayi ban kuana da kuanciyar hankali Kallon Asma'u yayi yace uban wa yace kifita daga dakin mekika jeyi a restaurant Nataimake ki a station saboda farin cikin ummar ki amma ke kin ruguza mun nawa banza ...shashasha... Rikoshi sarah tayi tana fadin yaya kabarta kawai Zama yayi yana fadin bazan barta ba ita dai zata barmun gidana... Fita asma'u tayi daga palon tana danne kukanta ... dafashi sarah tayi tana fadin relax Yaya wannan yarinyar tana anfani da grany ne wajan samun abunda takeso Kafin mu iya mata wani abu dole se grany tasan gaskiyar wacece ita Girgiza kai yayi yace I don't think that is possible Murmushi tayi tace kabar komai ahannuna nidai kawai kasa ahmad ya aureni Tashi yayi yafita yana fadin zan dawo maki da ahmad rayuwarki nikuma kifitar mun da wannan daga tawa rayuwar.... washegari dasafe... Cikin bacci takejin music natashi bude idonta tayi taga AK agefe yana motsa jiki (exercise) Yi yayi kamar bai ganta ba yaci gaba da abunda yake Cikin muryan bacci tace wanna wane kalan abune ... exercise... Yafada atakaice To kacanza kidan ko ka kashe music mana Haka nasaba yin abuna kuma da rock music tashi tayi tadauki blanket din ta zata wuce ta bige da exercise Weight dinsa yar kara tayi hade da dafe kafa Dariyar keta yayi yana fadin Inada medical glass idan kinaso zan taimaka miki Banza tayi dashi ta wuce daki tana dingishi Knocking akayi awaje yaje yabude Rebeka yagani atsaye Bayan sun gaisa tace yallabai yau tun safe grany bata fito kuma bata bude daki ba .... Bai jira ta karasaba ya fita aguje ya sauka kasa yanufi bangaren grany Asma'u da fitowarta kenan tayi saurin bin bayansa Yana zuwa ya isko gaba daya yan gidan akofar grany suna bubbugawa Saurin karasawa yayi yafara buga kofar yana kiran grany Nan take hankalinsa yatashi guba kofar yake kamar zai ballata yana kwala mata kira Ture asma'u dake gefensa yayi yana fadin bari nazagayo ta window naga Karsawa tayi jikin kofar cikin siriruwar murya tace grany!!! AK har yakai bakin kofa ya tsaya cak jin anbude kofa Saurin karasowa yayi wurin grany cikin rawar murya yace Grany duk ihun da nake kina jina kika yi banza dani... Katsesa tayi dafadin ni banji ba asma'u kawai naji takirani Kuma daga yau muryanta kawai zanji tunda kuma ba kwajin maganta duk mai son wani abu yagayamata tagayamun Grany meyasa kike mun haka bayan kinsan bazan iya yin komai batare dake ba ke kika San komai nawa menake ci menake sha .... Kanada kudi ai zaka iya dawko wa'yanda zasu kula dakai konawa kake so Juyawa yayi yakoma bangrensa rai bace Yanaso yacigaba da exercise dinsa amma yakasa hannayensa biyu yasa yadafe kansa Daidai nan asma'u tazo wucewa ya fizgota dakarfi Hannayensa biyu yasa yariko dantsenta dakarfin gaske Atsorace tadago tana kallonsa yanda idonsa yayi ja kamar bashiba Cikin kakkawsar murya yace Wai me kike shirin yine Ina tsananin kaunar grany ta shiyasa nake kiyaye macin ranta tun ina karami bata taba gayamun maganar danaji zafinta ba se yau Tunda kika shigo rayuwata kika lalata mun ita Idan kika sake kika shiga tsakani na da grany sena.... Katseshi tayi dafadin Ba abunda zakamun da yawuce wannan zama na anan kadai ya isheni NI ba abunda nafadama grany Burina shine na hadaku wuri guda Nafahimci yanda kake son grany kuma nasan akwai zafi idan Wanda kake tsananin so yayi fushi dakai banji dadin yanda grany tamaka fada akaina ba Alhali ni ba kowa bace face bakuwa acikin familynku Zanje namata magana nabata hakuri kuma na kuatanta mata nasan zata fahimta Tunda tafara magana yake kallon kwayan idonta ko kiftawa baiyi Riko hannunshi tayi cikin rawar murya tace u are hurting me Saurin sakinta yayi yaja dabaya yana fadin sorry .... Fita tayi daga palon tana share kwallan datazubo mata karo sukaci da sarah zata shigo Karasowa tayi wurin AK tana fadin yaya meyafaru Abunda asma'u tagayamasa ya maimaita mata yakare zancan dafadin Kuma danakalli kwayan idonta zalla gaskiya nahango acikinsu inajin tsoro kar ace .... Shiru yayi bai karasaba yana nazarin maganganunta Dariya sarah tayi tace Yaya kabani dariya sekace ba wayayye ba Bakasan halin yan mata mayaudara ba kenan Idan kuna magana zasuyi kokarin hada ido dakai to daganan zaka yarda da duk abunda yafito daga bakinsu Natabbata dawannan take anfani wurin ahmad da grany shiyasa tasiye zuciyarsu Gyada kai yayi yace shiyasa danake kallon idonta ba abunda nakeji se sautin muryanta Kice nadaina kallon hada ido da ita kenan Fita tayi tana fadin idan baka hada da ita ba ita zata hada da kai kawai kasan yanda zakayi kafitar da ita daga gidan ne gaba daya ... Yana zaune adaki ta shigo rike da mug ahannunta yana ganinta yakauda kai Mikamishi mug din tayi tace ga coffee dinka Kin karba yayi yace bayaso Ta juya zata fita Yace ta ijiye akan dressing mirror Girgiza kai tadora akai Tasowa yayi ya nufota yana kauda kai Yana so yadauko mug din yadako kwalban turare Da mamki tace wai mekake hakane kwaban turare fa kadauka Ijiye kualban yayi yadauki mug din yana fadin nasani dama gwadaki nake naga ko kina bukatar glasses Kauda kai tayi tace kafini bukatar su To zaki iya tafiya Karasawa tayi cikin dakin tana fadin inada abun yi Juyawa yayi yafita yakoma Palo Dakallo tabishi tana fadin mutum sekace aljani ... Urs.... *MHD* [18/07, 15:04] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na (Maryam Mhd) 8⃣5⃣ Daddare AK na kuance akan gado yakurama TV dake jikin bangon dakin ido yana kallon wani horror film mai ban tsoro Kwance yake duk ya takure wuri guda gashi yakashe fitila se hasken TV kawai yadan haska dakin Yanajin anturo kofa yayi saurin kallon wurin adan tsorace ganin asma'u ne yasa ya hade fuska yacigaba da kallonshi Bata kulashiba tawuce bathroom Bayan wani dan lokaci tafito sanye dakayan baccinta dogon wando da riga mai dogon hannu kalan pink AK da yadukufa yana kallo yaji tasaki wata kara atsorace ya diro daga kan gadon yana tayata ihun Ganinta dayayi atsaye tana kallonsa yasa yawaske hade da daure fuska Cikin rawar murya tace dan ...dan Allah kacire wannan film din tsoro nakeji Tsaki yayi Yakoma kan gado yakuanta yana fadin ai ba danke nasaka ba bare kice nacire Yanda kike din nan ai bai kamata kiji tsoron aljanu ba Dan allah kacire ba kyewfa kallon irin wannan da daddare Dogowa yayi yakalleta sannan yamaida kallonsa kan TV can kasan makoshi Yace Saboda me Suna fitoma mutum dagaske ko kayita mugun mafarki Banza yayi da ita yaci gaba da kallonsa Towel tasa tana goge gashin kanta tanufi saitin gado zata dauki pilo da blanket dinta Sam baysan tabar wurin ba sedai yaji kamar Abu kusa dashi afirgice yamatsa daga kan gadon yana kunna bedside lamp Dariya tayi tace sekace dole kanajin tsoro ka kashe mana Blanket dinta ta dauka tayi hanyar fita tana fadin nidai in sunzo maka ziyara kar ka kirani a'a tsaya mana ina kuma zakije Juyowa tayi da mamaki tace kamar ya ina zanje ko kamanta inda nake kuana ne Daure fuska yayi yace ba inda zakije yau nan zaki kuana akan wane dalili Malama ba yanda zakijamun matsala awurin grany haka kawai tazo taganki kina kuana a Palo takara yin fushi dani dama da kyar ta hakura Buga kafa tayi da kasa kaman tafashe da kuka tace Allah ni bazan kuana anan ba Palo zan kuana haka kawai hahaha yarinya sama zuciyarki ruwan sanyi ba abunda zanyi dake I have better things to do Dawowa tayi tana zunbura baki tace wai kodai tsoro kakeji ne dan nace aljanu zasu zo maka ziyara Harara ya watsamata yana nuna mata gefen gadon daga kasa yace kishinfida blanket dinki anan coz I can't share my bed with u a'a ni gaskiya bazan shinfida anan ba Dayan gefen takoma tashinfida blanket dinta tana fadin haka kawai kazo shiga bayi kabi takaina Komawa yayi yakuanta yana murmushi Washegari dasafe ahmad yana zaune apalo yadafe kai yana tunani ya kira wayan khadeeja yafi akirga amma taki tadaga jin anturo kofa yasa Yayi saurin dago kai tunaninsa Momy ce zunbur yamike ganin AK atsaye bakin kofa yaharde hannaye akirji yana kallonsa Karasowa yayi cikin dakin yana fadin why are u surprised to see me Zaunawa ahmad yayi yana sauke ajiyar zuciya yace kawai dai naga kajima bakazo bane Kusa dashi AK yazauna cikin sassanyar murya yace har yanzu fushi kake dani ne Saboda na auri budurwarka ko saboda ranan na tureka dakarfi har kafadi ? Shiru ahmad yayi baice komai ba Kamo hannunsa AK yayi yakai kirjinsa yana fadin nasan saboda na tureka ne to Karama seka huce haushinka akaina amma dan Allah nagaji dazama ni kadai ahmad meyasa zaka barni alokacinda nafi bukatarka Kauda kai ahmad yayi yana boye hawayen fuskarsa Jiyo da fuskarsa AK yayi cikin karyayyan murya yace come on friend please stop this drama Tunda muka taso bamu taba irin wannan ba kwana biyu dabana tare dakai I can't handle things I am sorry .... Yafada cikin rawan murya Rungumeshi ahmad yayi Yana kuka shima AK kukan yake yana kara ba ahmad hakuri Cikin rawar murya ahmad yace AK I am ready to marry sarah where and whenever u want Nagane kuskurena Ina wahalar dakaina akan yarinyarda bata Masan inayi ba nadauka tanasona Ashe kudina kawai takeso dataga Wanda yafini kudi da komai shine ta.. Bai karasa ba AK ya rungumesa cike dafarin ciki yace dama nagayamaka ahmad Nagode Allah dayasa kagane gaskiya adaidai lokacinda yadace Hannunsa yaja yana fadin zo muje kagayama sarah inaso naga ya chitti zatayi idan taganka tare da sarah Riko hannunsa ahmad yayi yana murmushin dole yace to ai kabari nayi wanka nashirya ko haka zanje wurin budurwa Dariya AK yayi yace to jeka zanje wurin Momy kafin kagama Dakallo ahmad yabisa har yafita sannan ya rintse ido hade da dafe kai yana tunanin anya yayi ma Kansa adalci Kuwa bayajin zai iya rayuwa batare da khadeeja ba Cike da farin ciki AK yashigo gida yana kwalama sarah kira Kap mutanan gidan nafalo azaune da mamaki suke kallonsa suna tambayar Meyafaru Wurin sarah yanufa yana fadin sarah I have a surprise for u Murmushi tayi tace miye Nuna mata ahmad Dake tsaye bayansa yayi yana fadin nacika maki alkawarinki ga ahmad yadawo gareki yayarda zai aureki kuma nanda kuana biyu ka..... Batajira yakarasa ba tanufi wurin ahmad tana tambayar da gaske yayarda zai aureta Hakuri yaba grany dasauran mutanen gidan akan abunda yafaru kwanaki Nan kowa yafara saka albarkacin bakinsa akan yarinyar data yaudari ahmad grany tace wai Wace yarinya ce wannan Duddubawa AK yayi baiga asma'u awurin ba sama yanufa yana kiran chitti daidai falo sukaci karo Zai shiga ita kuma Zata fito dafe kai yayi yana kallonta yace nagayamiki kina bukatar glasses amma baki yardaba something is wrong with u eyes Sosa goshinta tayi tace alamu sun nuna kaine ke bukatar glasses saboda ..... Katseta yayi dafadin chitti muje kasa akwai abunda zan nuna maki Kallon bayanta tayi dagefenta sannan takalleshi damamaki tace are u okay Daure fuska yayi yace what?? tafa hannu tayi tana dariya tace naga alama matsalan ba a idonka takeba a kwakwalwa ne Tunda kafara gane gane Hannunta Yakama yajata zuwa kasa yana fadin kece dai yau zakiyi mugun gani ur ex-boyfriend is getting married to my sister Kusan ahmad yakaita yana murmushi yace gashi kafadamata taji da kunnenta zaka auri sarah Grany tace meyasa zaice haka Dariya yayi yace haba grany asma'u fa matata ce kuma Yaya awurin sarah so yakamata ahmad yasanar da ita zancan aurensu Murmushi grany tayi tace taji dadi dayafara girmama asma'u amatsayin matarsa Cikin sassanyar murya ahmad yace ma AK idan bazai damu ba yanaso yayi magana da asma'u in private Take ur time... Ak yafada yanama sarah alamar kar tace komai Gefe suka koma tafara tambayarshi meyasa zai auri sarah bayan baya sonta ya khadeeja zatayi idan taji zancan zai yi aure Hakuri yabata akan rashin cika mata alkawarin dayadauka zai auri khadeeja kuma yakula da ita Amma zai auri sarah ne saboda khadeeja .... Nan yabata labarin yanda sukayi da khadeeja Kai ta girgiza cike da tausayin kanwarta tace ahmad nayi kuskure a aurena banaso kayi nadama irin yanda nayi kai namiji ne taya zaka zauna da macen da bakaso ina anfanin auren idan har bazakuyi farin cikiba To asma'u yazanyi khadeeja tadaina kulani tace sena auri sarah ko zan shekara ina kwatantama AK matsalar dake cikin aurennan bayarda zaiyi ba I am doing it for my deeja and nothing can stop me Yana kainan yajuya Yakoma wurin AK Kusa da asma'u AK ya matso cikin rada yace chitti this time ur magic doesn't work on ahmad I feel sorry for u Wane kalan magic kuma anya kwa yau baka sha wani Abu ba bansha ba amma zansha anjima coz I will celebrate abokina yadawo kuma kanwata zata auri Wanda takeso Nakusa rabuwa da kaya Barin wurin tayi batace komai ba tanufi sama tana share hawayenta tasan ahmad yana auren sarah AK zai saketa yazatayi da ummanta Ba adau lokaciba se gata ta sakko da gudu gudu tasha handbag dinta tun tada datana gida Har takusa kofa grany tace a'a asma'u ina kuma zakije haka kamar ankoroki Fita tayi tana fadin grany gida zanje ana nemana yanzu zan dawo Kusan AK da aysha sarah tamatso tana fadin ina kuke ganin asma'u zataje Dariya yayi yace kan cinyar ummanta zataje tarera kukan bakin ciki dariya suka sa aysha tace zataje takona photunan ahmad dake wurinta ne Asma'u tana fita ta tari addedeta se gida Khadeeja ta isko tana wanke wanke Umma kuma na daki Khadeeja na ganinta tazo dagudu ta rungumeta tana murnan ganinta Shafa gefen fuskanta asma'u tayi cikin rawar murya tace deeja kinsan ahmad zai auri sarah Kauda kai khadeeja tayi tana maida hawayen idonta tace eh nasani To meyasa zakisashi ya auri sarah bayan kina sonsa Ni bana sonsa ammah kawai kimanta dazancan karma Umma taji Jin muryan Umma sukayi abayansu tana fadin meye ba'aso naji Bayanta khadeeja takoma tatsaya tana kallon asma'u tace Umma wai kewarki take shine tazo tadubaki amma bataso kisan tazo Kusan asma'u Umma tamatso takama hannunta tana fadin asma'u lafiya naganki haka meyake damunki Anya kwa kina samun kuanciyar hankali agidan mijinki kuwa Murmushi asma'u tayi takai Umma Palo tazauna sannan tazauna kusa da ita tace Haba Umma meyasa kike damun kanki ne akan abunda ba gaskiya ba ina zaune lafiya agidan mijina yan uwansa suna sona suna kula dani to me kikeso Gaskiya zanje nasamu abba yazama dole ki koma wurin inna kuzauna tare ko kya rage kewa in yaso nan se asa yan haya Murmushi Umma tayi tace To shikenan ni dama damuwata bansan wane kalan zama kike agidanki bane Kuantar da hankalinki Umma komai lafiya kalau To shikenan dazu munyi waya da haleema tace tunda basu samu zuwa bikinki ba zasuzo itada Ali suga gidanki Shiru asma'u tayi da alamun damuwa afuskanta Kama hannunta Umma tayi tace nasan abunda kika tuna asma'u kimanta da komai yanzu bagashi kinyi aurenba kinma auri Wanda yafishi komai ai nafiso suzo sugani da idonsu wannan dai asma'un dasuka hana dansu ya aura saboda suna so ya auri yar attajiri gashi ta auri mijin dakowace mace ke fatan samu Tashi asma'u tayi tana fadin Umma bari natafi kar yamma tayi Rakota sukayi har waje da mamaki Umma tace asma'u duk ina motocin mijinki zaki zo a napep Dariya dole asma'u tayi tace ohhh sauri nakene Umma shiyasa banjira ankawoni ba Tana dawowa dakinsu tanufa tayi alwala tayi sallar la'asar tana ninke hijabinta AK yashigo Kan gado yazauna yana fadin chitti kin fara parking ne Da kin kyewtama kanji dan jibi warahaka tuni nayi waje dake daga gidan nan Ijiye hijab din tayi tanufi dressing mirror tana fadin ni ba chitti sunana ba kuma basai ka koreni daga gidanka ba ni zantafi dakaina Kusa da ita yamatso yana fadin ina kika je dazu Jadabaya tafarayi tanakallonsa tace badai sokake na nemi izini awurinka kafin nafita ba Girgiza kai yayi yamatseta da bango suna kallon cikin idon junansu yace inaso namiki kashedi ne idan har kika yi wani abunda dazaisa ahmad yafasa auren sarah se na kwakulo wannan idon dakike yaudaran maza dashi Turesa tayi tawuce batace komai ba amma jikinta yayi sanyi Komawa yayi yazauna yana fadin cigaba da parking nidai zansa ido kar amun sama dafadi da wasu abubuwana Hijabin tasa a drowan kayanta tana fadin base nayi parking ba saboda ba abunda zan fita dashi daga nan gidan Dole kitafi da tsummanki wazaki barmawa Idan ka auro aysha setasa Ba abunda aysha zatayi da kayanki tafi karfin kwance To ai ni duk kayan dakaga inasakawa daga gidanmu nazo dasu nawane bana bukatar Wanda yafito daga hannunka Karya kike kice ba kyason abun hannuna bayan saboda shi kika aureni Kusa dashi tazo tatsaya tana kallonsa tace wai meyasa kakeso ahmad ya auri sarah bayan kasan bayasonta kana tunanin tunda ta auri Wanda takeso zatayi farin ciki kenan Dagowa yayi yana kallonta da mamaki yace wai shawara kike bani ko fada kike mun Kauda kai tayi batace komai ba Wa yagayamaki ahmad baya son sarah ? Suna son junansu ke kika shiga tsakaninsu Yanzu kinga asirinki yatonu shine zaki fara kame kame aurene dai ba fashi kuma daga andaura aurensu ni kuma zan warware nawa dake Fita tayi daga dakin tana fadin nakasa gane wane kala ne kai u keep making the wrong decision [18/07, 15:04] Hubbey Frd Ameena Kn: Tana sakkowa kasa ta isko mutanen gidan zaune apalo kusan grany taje tazauna suna fira Cike da takaici aunty sadiya ke kallonta kusan inna ladidi tamatsa cikin rada tace ladidi natsani yarinyar nan duka duka yaushe tashigo gidan nan amma ji yanda grany tawani jata ajiki ni tsoro na ma kar abata jan ragamar gidan Dariya ladidi tayi tace haba wa ai wallahi bata isaba barima kigani Tana fadan haka tamike tanufi wurin asma'u tana murmushi tace gaskiya yau yakamata musan dandanon girkin surikarmu tunda tazo bamuci abincinta ba koya kuka gani Aysha tayi carab tace wallahi kwa gaskiya yau yakamata tamana girki Daure fuska grany tayi tace dacan wayake maku girki yanda kuke dinnan tukunya nawa zata daura muku Sadiya tace grany tukunya daya ta isa base tayi daban daban ba mudai yayi dadi kawai Shuru grany tayi batace komai ba Tashi asma'u tayi tace ba komai grany zan musu girkin ai dama aiki nane amatsayin surikarsu To shikenan asma'u jeki amma aysha kitashi kitayata Carab sadiya tace a'a grany aysha aikenta zanyi wani wuri Haka tashiga kitchen tafara aiki sauran ma'aikatan natayata se bayan mangariba tagama suka taimaka mata ta jera a dining sannan taje tayi wanka tayi sallah Koda ta sakko suna zaune gaba daya akan dining sunsa kuloli agaba suna hadiyar yawu grany tahana kowa ci wai se wacce tagirka tazo Tana zuwa tazauna kowa yafara ci ana santi AK dashigowarsa kenan shima yaje yazauna kusa da grany yafara ci Lomar farko yace um um um grany amma yau ke kikayi girkinnan ko Bashir yace Yaya narigaka azuci ka rigani afili nifa tunda nabude kular nan nasan abincin nan ba kalar nakullun bane Shiyasa naga uncle jamilu an karkace hula Harara uncle jamilu ya watsamai bashiri yayi shuru yana kunshe dariyarsa Cike da farin ciki grany tace yo ai asma'u ce tayi girkin Shuru AK yayi baice komai ba se bashir ne keta koda abincin Daure fuska grany tayi tana kallon AK tace nace matarka ce tayi girkin kuma kayi shiru Dagowa yayi yana kallonta yace to mezan ce Harara tawatsamai tana kara daure fuska Kallon asma'u yayi yace ohhh Ashe haka kika iya girki darling shine ba kya mana gaskiya daga yau girkin ki zamu rika ci agidan nan Zaro ido tayi tana kallonsa takasa cewa komai Ladidi tace gaskiyarka AK daga yau mun samu kuku Dariya sukayi gaba daya sarah tace tunda takasa wurin daukan wanka da kwalliya se tamana girki mai dadi muci Kallon asma'u AK yayi yaga yanda fuskanta yacanza kamar zatayi kuka suna hada ido tasunkuy dakanta kasa tana wasa da yatsunta Murmushi yayi yace wa yagayamuku hardaku zatayi girkin dani da grany kawai zatama kuma bandamu darashin kwalliyarta ba ina sonta ahaka Dagowa tayi damamki tana kallonsa yayi saurin kauda kai yacigaba dacin abincinsa Shuru sukayi bawanda yace kala aysha kwa tuni ta tashi tabar wurin tana jan tsaki Dariya grany tayi tace gaskiyanka abidi kwalliya bashi kadai ne mace ba girki shine kan gaba Washegari dasafe asma'u na bangaren grany suna shirye shiryen bikin sarah tana gayamata abubuwan da zasu bukata da gyaran gida da sauransu Sarah tashigo tana hade fuska tace grany inaso naje shopping amma kowa yaki rakani gashi banaso naje nikadai Dariya grany tayi tace to ba ga asma'u nan tarakaki ba ... Murmushin mugunta tayi tace to shikenan Da mamaki asma'u ke kallonta tasan dole akwai abunda tashirya Kallon grany tayi tace a'a grany ni bazani ba inada aiki agabana Grany tace a'a asma'u kuje mana daga nan sekiyo ma sauran mutanen gidan sayayya tunda kinga gobe za'afara bikin nan Badan taso ba hakanan ta amince suka tafi Suna isa shop owner din yataresu yana murmushi yace hajiya sarah barka dazuwa Daure fuska tayi tana amsa gaisuwarsa Ina kawarki yau bakuzo tare ba kika zo da mai aikinku kallon asma'u tayi takwashe da dariya Shima dariyar yayi yace Koda yake naji ance yallabai yayi aure nasan ita ya aura ko Nuna mishi asma'u tayi tace to ai ga matar sa nan Dariya yayi yajuya yana fadin aaaa haba kinma rainamun hankali Daure fuska asma'u tayi tana kallon sarah tace idan kin gama cimun fuska se muyi abunda ya kawomu Wucewa sarah tayi tana fadin kije dai kiyi abunda yakawoki ni daban inda zanje Tsaki tayi tanufi wurin atanfofi tafara zaba Mutumin dazu ne yakara zuwa wurinta yana fadin malama lafiya kike tattaba mun kaya kibari uwar gidanki tazaba mana Hararansa tayi tanunasa dayatsa tace Kaga malam kafita ahanyata kajiko inace dai kudi zanbiya ina ruwanka da abunda zan dauka Bayan sun gama sayayya akayi lissafi sarah tace ma asma'u tafita da kayan tajirata awaje Iya nata tadauka tafita tabar na sarah awurin Murmushin mugunta sarah tayi tana kallon shop owner din tace ina so Karage kashi 50 cikin kudin kayanta Da mamaki yace haba hajiya kamar ya kashi hamsin yau kece da Neman ragi haka Damen kudi ta ijiyemai kan table tace kasan Nafi karfin haka ga kufinka kawai kayi abunda nace Dawkan kudin yayi yana dariya yace angama hajiya nan take yamika mata recite na abunda aka kashe amma yarage kudin kayan da asma'u tasaya atanfan dubu ashirin yasata adubu goma Bayan sun iso gida sarah tacema asma'u takawo jakanta tashiga da kayan ita setashigo da sauran Suna shiga ciki ta mika ma kowa nashi sun yaba kyan kayan sunata jin dadi Sarah tace asma'u banga recite dinba muga jakanki naduba koyana ciki Daukan jakan tayi taciro recite din tana dubawa Kallon asma'u tayi cikin daga murya tace wannan wane kalan rainin wayaw ne Damamaki kowa ke kallonta grany tace meyafaru Tsaki tayi Tamika ma grany recite din tana fadin tarage kashi hamsin cikin kudin dakika bata tasiyo kaya masu arha Damamaki kowa ke kallon asma'u har AK dake kwance kan 3siter yana kallo Nan take aysha ,ladidi da sadiya suka dawo dakayansu wai sunfi karfin kayan dubu goma Cikin rawar murya asma'u tace grany wallahi karya takemun ban rage komai aciki ba Karban jakanta sarah tayi taciro bandir din kudi tana fadin su kuma wannan daga ina kika samesu tsiyar talaka kenan daga ansakemaku sekuyi abunda kukaga dama Kusan asma'u grany tamatso tana fadin asma'u dagaske kin rage kudin danabaki Shuru tayi tasadda kanta kasa tana boye hawayen fuskarta Murmushi grany tayi tace se yanzu nayarda nayima abidi zaben daya dace Da mamaki kowa yadago yana kallonta Daure fuska tayi tana kallon su sadiya tace kafin kuji kudin kayanku duk kuyabasu kuma kunce sunyi kyew amma da kukaji kudin daga kuka dawo dasu Yakamata kukoyi tattali adano daga wurin asma'u Dakuna haka dayanzu kundaina family meeting din da kuke kuna tatsar abidi Daure fuska sarah tayi dan ita bahaka taso ba Tashi AK yayi yanufi bangarensa yana waya Dariya aysha tayi tace shikenan komai ya wuce jibi dai sarah zata auri ahmad karyan mutum takusa karewa Sarah tace wallahi kwa gobe ma zamu hada party anan gidan mu ba marada kunya Tsaki asma'u tayi tanufi bangaren grany da sauran kayan da tasiyo Washegari da safe ... AK yana bayi asma'u tashigo bata saniba tana daga labule tagansa atsaye yana balle maballan rigarsa Atsorace tasaki labulan tana rufe fuskarta Murmushi yayi yace kinzo yimun wanka kuma miye na tsorata Bude fuskarta tayi tana fadin malan dan Allah kafita wanka zanyi Cire rigarsa yayi yace Nima ai wankan zanyi kuma nan wuri nane kije ga shower can kiyi Allah yakayewta nayi wanka wuri daya dakai kuma bazan fita ba senayi wankan grany tana jirana Banza yayi da ita yashiga bathtub din da 3quater dinsa yana fadin to kizo muyi wankan tare Juyawa tayi dasuri zata bar wurin santsi ya kwasheta se cikin ruwan tafada saman AK Yar kara yasaki yana dafe bayansa yace Hajiya ai se kishigo ahankali ko Atsorace ta tashi zata fita yakara janyota tafado kansa Kallon cikin idon junansu sukayi nadan lokaci kana ta tureshi ta tashi da gudu tabar wurin Kallonta yake yana dariya har tafita Bayan dan lokaci yafito sanye da kananun kaya yayi kyew sosai Tana zaune ta rufa da bargo tana atishawa Dariya yayi yace tashi kishiga nafito Hararansa tayi bata ce komai se atishawa take jerawa Ruwan dumi ya mikomata batare dayayi magana ba Da mamaki tace don't tell me that u care about me Kauda yayi yace karma kiyi tunanin haka I am doing it for my self Banaso kiyi effecting dina Karban ruwan tayi tasha tana fadin thank u Bai kulata ba yafita daga dakin Murmushi tayi tatashi tashiga bayi Su sarah da aysha anci ado anyi kyew kowa yataru apalo ana party Grany takalli asma'u tace kin gayyato ummanku kuwa Girgiza kai tayi tace a'a grany tace bazasu samu daman zuwa ba se Gobe zasu zo camu amma zata turo khadeeja Dariya grany tayi tace to Allah yakawosu nima yau kanwata zata zo atsorace AK yace badai ameena ba Daure fuska grany tayi tace ita ko kanada matsala ne Dariya asma'u tayi tace meyasa bayaso tazo Daure fuska yayi yace idan tazo zaki sani Gida yacika da yan uwa kowa yazo har ahmad da Momy ga fa'iz da nusaiba sunzo Sedai ahmad Sam baya cikin walwala se waige waige yake kozai ga khadeeja dama saboda ita yazo wurin Kusa dashi sarah tazo tazauna tana murmushi tace honey ya kazauna kai kadai muje mudan taka mana Daure fuska yayi yace I am not in the mood Hannunta takai ta tabashi yayi saurin tashi yabar wurin AK dake gefe yana kallonsu baiji dadi ba amma ya zaiyi Lhadeeja ce tashigo gidan da wata mace mai kama da Umma se kuma wani kyekkyewan saurayi tare dasu suna shigo palon kallo yakoma Kansu Sukuma sebin gidan suke da kallo dagudu asma'u tazo tarungume matar suka gaisa sannan takalli saurayin tana murmushi tace Ali ya kake Murmushi yayi suka gaisa sannan takaisu wurin grany suka gaisa tagayamata matar kanwar Umma ce sawrayin kuma danta ne sannan tanufi kitchen dan kawomusu wani abu Hannu Ali yaba AK suka gaisa yana musu fatan alkhairi a aurensu Ahmad nahango khadeeja ya saki murmushi yana kallonta Kamar ance ta kalla sukayi ido biyu kauda kai tayi kaman bata gansa ba tana daure fuska Aysha da Sarah na tsaye daga gefe suna kallonsu tsaki aysha tayi tace ni wallahi nagaji daganin yarinyar nan kuma ni banga abunda AK yake mata ba banda kowane lokaci suna tare Dafata sarah tayi tace kuantar da hankalinki aysha yanayi ne saboda kar grany ta fuskanci wani Abu amma nafiki tsanar yarinyar nan Suna cikin magana Sega kanwar grany ta iso cike da farin ciki suka gaisa da kowa tun kafin tazauna tafara tambayar ina amaryar AK Murmushi grany tayi tace bari akiramaki sarah kiganta a'a nidai Nafi so naga amaryar AK sarah ai nasanta Daure fuska sarah tayi tana gaisheta Sama sama ta amsa gaisuwar tana waigen waigen mutanan wurin Tunda asma'u tanufo wurin takafeta da ido tana washe baki Tana zuwa suka gaisa tace gaskiya AK kayi dacen mata zuuuuuki Dariya akasa gaba daya banda sarah data bar wurin tana jan tsaki Bayan anyi shagali kowa ya watse aysha ta matsama AK akan seyafita da ita Hakanan suka shirya suka fita yana driving tana mishi shagwabar yadaina kulata tunda yayi aure kamar yadaina sonta Daure fuska yayi yace haba aysha ya isa haka mana yanzu bagashi nafito dakeba Inda bana sonki kema kinsan ko kallo baki isheni ba Ganin ya hasala yasa tafara bashi hakuri banza yayi da ita yana bin wakar da yake sawrare amotar Sunkuyowa tayi gefen fuskarsa wai zata mai kiss Birki yafara kokarin takawa yana fadin aysha miye haka kimatsa bana ganin gabana can't u see I am driving bai karasa ba yaji ya kade wani mutum saurin taka birki yayi yana salati Ganin mutane sun nufi mutumin yasa yayi kokarin Barin motar amma aysha tarikosa tana kuka tace dan Allah sutafi kar agansu mutuncin shi zai zube idan aka ganshi da ita cikin Daren nan Bashiri yataka motar suka tafi amma yanaji abunda yayi baidace ba Suna isa gida yawuce bangarensa yana tunanin wane hali mutuminnan yake ciki Baiga asma'u apalo ba kuma bata daki kayan baccinsa yasa yauna bakin gado yana danna laptop Can anjima tashigo rike da mug ahannunta kan bedside drawer tadora tana fadin nagayamaka idan zaka fita da aysha kasan lokacinda yadace kufita yanzu da grany taga lokacinda kuka shigo mezaka cemata Banza yayi da ita yana duba laptop dinsa da damuwa afuskansa Kusa dashi ta tsaya tana fadin meyake damunka Dagowa yayi yakalleta yace inada damuwan da tawuce kine Murmushi tayi taleka laptop din da mamaki tace Hukuncin tukin ganganci kuma kayi accident ne Banyiba ....yafada atakaice To meyasa kake Neman hukuncinsa ... Kofa yanuna mata yana fadin dan Allah malama je ki kuanta kindameni Talkative girl kawai Dariya tayi tashinfida blanket dinta akasa tace ai ni yau ma nan zan kuana yafi dadi ... Washegari dasafe... Asma'u na goge goge apalo AK yafito cikin shirinsa tsap se kanshi ketashi Kallonsa tayi tana dariya tace wai har kashiraya wannan har kafi amaryar zumudi Harara ya watsamata yafita yana fadin Dan allah dai yau dai kiyi shigar kwarai kar kibani kunya gaban abokanai Yana sakkowa kasa daidai yan sanda sun shigo gidan Dariya yayi yana kallonsu yace malamai ba yau bane daurin auren gobene Karasowa sukayi kusa dashi babbansu yace yallabai ba daurin aure mukazoba munzo tafiya dakai ne Ahasale sarah tace kai karamin da iska mind ur language Kasan dawa kake magana kuwa Katseta grany tayi tahanyar daga mata hannu sannan takalli dan sandan tace akan wane dalili zaku kamashi Shidai AK yayi shuru yakasa magana dan ko ba'afada ba yasan laifinsa Kallon grany police din yayi yace hajiya yaronki yayi tukin ganganci jiya da da daddare har yakade wani mutun kuma bai tsayaba yagudu da motar to acikin mutanen wurin wani yarike numban motarsa shine suka shigar da kara kuma sunyi kashedin idan dai ba abimusu hakkinsu ba zasu yada ma yan jaridu amatsayin sa na Babban mutum kwa hakan ba karamin bakin jini zai janyomasa ba Salati inna tayi tana kallonsa tace abidi yaushe haka tafaru baka sanardani ba Cikin karfin hali yakalli dan sandan yace kunada wata hujjar datanuna ni nayi laifin Murmushi dan sandan yayi yace kwarai kuwa yallabai saboda mutumin daka kade yaganka lokacinda kake kokarin fitowa daga motar kuma ya tabbatar mana akwai wata mace atare dakai cikin motar sedai bai tantance fuskartaba amma kai yashaidaka Kuma muje muna so muduba motarka nasan zamu samu wata shaida tunda mutumin akan mashin ka kadesa dole motarka zata nuna Fita sukayi gaba daya asma'u dafitowar kenan taji abunda yafaru tayi saurin bin bayansu Waya sarah tadauka takira aysha bugu biyu tadaga cike da takaici sarah tace jiya kunyi accident da AK meyasa baki gayamun ba Meyafaru .... Aysha tafada tana yamutsa fuska Yan sanda sunzo nemanku kina ina ... Bata karasa ba aysha tayi saurin katse kiran atsorace tama kasheta gaba daya Suna isa wurin motocin AK yayi saurin nufar motarsa yana kare scratch din dake jikin motar kusa dashi asma'u taje tana fadin jiya kunyi accident ne ? Girgiza kai yayi baice komaiba Matsardashi tayi tana kallon scratch din tace to meyasamu motarka Juyowa yan sandan sukayi suna kallon motar Dafe kai AK yayi yana fadin ohhhhh chitti bazaki iya yin magana ahankali bane Janshi tayi gefe cike da damuwa tace jiya da natambayeka meyasa baka gayamun ba kai da waye amotar Indai bake bace to kinsan aysha ce kidaina mun wawiyar tambaya Murmushi dan sandan yayi yace yallabai shaidu sun nuna kai kade mutuminnan saboda haka zamu tafi dakai mudawki statement dinka sannan kagayamana wacece tare dakai amotar Kauda kai yayi yace bakowa atare dani ni kadaine Kuka grany tafara tana basu hakuri Riko hannunta yayi yace grany ki kuantar da hankalinki yanzu zan dawo kawai bayanaina zasu dawka Yana kai nan yashiga motarsa tare da biyu daga cikin yan sandan sukuma suka shiga tasu suka tafi Cikin gida grany takoma dasauran mutanan gidan Asma'u kuma nan take tabi bayansu police station Tana zuwa tayi magana da police din akan yataimaka yahadata da mutumin da aka kade se dakyar yahadata da mutumin Dafari kin sauraronta yayi seda tahadashi da Allah sannan yatsaya sukayi magana tarokeshi yajanye karar sa base takai ga yan jariduba Ya yarda zai janye amma setabashi kudi masu yawa Bayan AK yadawo gida yanemi ganin lawyoyinsa akan maganar Sunce gaskiya case din yanada girma saboda yahada da tukin ganganci kuma dole se mutumin ya janye kararsa kafin aji da police Gida asma'u tadawo tadauki sarka da yan kunnanta na zinare da abbanta yataba sayamata Tazo fita kenan tahadu da AK Cike da takaici yake kallonta har tafita yana fadin ba ma abunda yadameta yawo kawai tasa agaba Camun dai ake amma kowa na zillimin abunda zai faru da AK da rana sega yan sandan sundawo da mutumin da aka kade yasha bandage hannu dakafa Tunda grany tagansu tafara kuka cike da damuwa sarah tarike AK tana fadin Yaya dan Allah karka bari sutafi dakai Umma dabatasan abunda yafaru ba tace lafiya mekuma yaka yan sanda Inna ta katseta tana washe baki tace Inaga kamun sukazo suma Juyawa AK yayi yana kallon asma'u dake kan dining tana cin abincinta hankali kuance jiyayi kamar yaje ya shakota dan takaici Wurin yan sandan yanufa yana fadin muje karna batamuku lokaci Rikosa dan sandan yayi yana murmushi yace sorry sir bamunzo tafiya dakai bane munzo baka hakuri ne akan shiga lokacinka da mukayi Da mamaki kowa ke kallonsu Kamar ya .... AK yafada yana kallon Wanda yakade Police din ya nuna mutumin yace wannan ne Wanda ka kade shi yashigar da kara kuma yanzu ya janye Tukin gangancin dakayi kuma matarka tace bakai bane ke driving din ita tace tana so tayi shine kake koyamata Muncita tara tabiya kuma tabada hakurin hakan bazata kara faruwa ba Saboda haka zamu tafi se anjima Tunda yafara magana AK ke kallon sa cike da mamaki yakasa magana har suka fita Cike da farin ciki grany takalli Wanda aka kade tana mai godiya Murmushi yayi yace hajiya bani zaki godemawa ba waccan yarinyar zaku godema saboda ita tasa najanye karar Alama asma'u tamishi da yayi shiru Murmushi yayi yace a'a yarnan barni nafada kin birgeni matuka da kika tsaya akan matsalar mijinki dan kirufamai asiri najima banga mace kamarki ba Sarah takatseshi dafadin dallah malam dakata tunda kajanye karar ai sekabar nan da kudin wa tabiya tarar ba kudin gidan nan ba Bawanda yakulata Sarkan yanuna ma grany yana fadin kinga abunda tabani akan najanye karar Da mamki Umma tace asma'u wannan basarkan da babanki yabaki bane shine zaki sayar Murmushi tayi tace Umma meyasa zan ijiyeta bayan ga anfaninta yazo Cike da farin ciki grany tace ma mutumin yasaida mata sarkan bada bata lokaci ba ya amince tabashi kudi masu yawa yatafi Godiya tama asma'u tana samata albarka sannan tabata sarkanta tace kar takara saida sarkan tanada mahinmanci tunda babanta yabata Bangarensu tanufa dan ijiye sarkan Aysha ce tashigo gidan adan tsorace dan tahadu da yan sandan suna fita Kusan AK tamatso cikin rada tace AK naga yan sandan sunfita Allah sa dai baka fadamusu tare Muke ba Da mamaki yake binta dawani irin kallo yakasa cewa komai 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KaNWATA_ 👩‍👧 9⃣0⃣ Sosa kai tayi tana kame kame tace kar kamun wata fassara kawaidai natambaya ne Ahasale yace meyasa kanki kawai kika damu dashi kina ikrarin kina sona ita wacce bata sona bana sonta ta ysaya mun alokacinda nake Neman taimako Ke kina ina awannan lokacin kuma inada tabbacin kinsan da zancan amma baki dawo ba seyanzu kuma kina tambayar wai nafadi sunanki Juyawa yayi ahasale yabar wurin Hannu tadora akai tace nashiga uku ni aysha Wurin Asma'u yanufa tana shirin shiga wanka ya iskota Chitti bansan meyasa kika yi haka ba akan wane dalili amma thank you Daure fuska tayi tace nagayamaka kadaina kirana chitti kuma karma kayi tunanin nadamu dakaine saboda Umma da grany nayi hakan nasan bazasuji dadi idan aka kamaka ba shiyasa so stop thanking me.. tana kainan tawuce bayi Murmushi yayi yajuya yafita Yana sauka kasa yazauna kusa da inna yana tambayarta abba Fira suka fara yi suna dariya Kusan sarah aysha tamatsa tana gayamata yanda sukayi da AK takare dafadin Yanzu zaiga kamar asma'u tafi damuwa dashi ni bandamu ba Sarah tace to ai dagaskiyansa kema wayakaiki yimai wannan tambayar Tsaki aysha tayi tana kallon Ali tace ni wallahi guy dincan tunda nashigo yake kallona bai San haushi yake bani ba Dariya sarah tayi tabar wurin Kiran kowa tayi akan za'afara rawa sawrayi da budurwa mata da miji Ai kaman jira Ali yake yazo wurin aysha wai suje suyi rawa Da har taki amma dataga AK na kallonsu tamike suka fara rawa Inna ameena tace AK yatashi suyi da Asma'u Dariya yayi yace bata iya rawa ba Daure fuska tayi tace kamar ya daga ganinta zatayi kyew da rawa kirata kuyi Murmushi yayi yace kedai kawai kice tabirgeki amma wane kyew da rawa yarinya kullun alullube To ai shine kyen ni duk nan wajan banga yarinyar da lullubi yakema kyew ba kamar Asma'u Dariya yayi yace akwaisu dayawa ma Ina suke Waige waige yafara can yahango wata yarinya atsaye ta juya baya tana magana dawata Nuna ta yayi dayatsa yace gawata can To tashi kirata muganta Gyara kuanciyar sa yayi kan 3siter yana fadin dan Allah kibarni ba inda zani Jan kafanshi tafara tana fadin tashi dai ka kira ta inkasan da gaske kake ni ban yarda ba se naganta Tashi yayi yana yarfa hannu yanufi yarinyar Bayanta yatsaya yace hello !!! tana juyowa yaga asma'u tana murmushi tace hi!!! How me I help u Juyowa yayi yakalli inna ameena tana kwasan dariya Sannan yakalli asma'u da mamaki yace meyasa zaki canza kayan jikinki Murmushi tayi tace saboda nayi wanka idan abunda kazo tambayata kenan sekatafi .... tana kai nan tayi gaba abunta Juyawa yayi yana kallon su aysha dake rawa haushi yaji yabar wurin Murmushi tayi dan ganin AK yana kishinta tana ganin yatafi tadaina rawan takoma tazauna Kusa da ita sarah tazo tazauna tana mata magana akunne suna kallon fa'iz da yadage yana daukan khadeeja photo Ita kwa se daure fuska take tana kauda kai Dariya sukayi suka tafa hannu sannan sarah tace je kifito da jakan kidora kan gado bari nakirashi Aysha natafiya sarah takira fa'iz tace yaje dakinta ya dawkomata jakanta yaso yaki tace zata gayama Umma hakanan yatafi yana gunaguni Aysha nashiga dakin AK yaturo kofar atsorace ta jiyo tana kallonsa Kusa da ita yamatso yana fadin rawa kike dawani agabana ko ?? Murmushi tayi tace to ai nadauka kadaina sona ne tunda kayi aure Ashe kana kishina Rungumota yayi yace ina sonki amma kishindai ban saniba dan banji komai ba lokacinda naganko Tunowa tayi da plan dinsu tafara kokarin turesa tana fadin AK katafi kar wani yaganmu bata gama rufe baki ba sukaji anturo kofar Atsorace yasaketa sukajiyo atare dan ganin Wanda yashigo Fa'iz suka gani atsaye yana kallonsu idonsa cike da hawaye Me kake anan.... AK yafada yana daka mai tsawa Shuru yayi yakasa magana yana binsu da kallon tuhuma Janshi AK yayi dakarfi yafito dashi Waje Damamaki kowa ke kallonsu Ahasale grany tace kai abidi sakeshi mana meyamaka Aysha tayi saurin fadin grany lekani yake ina canza kaya Juyowa fa'iz yayi yana kallonta da jajayen idanuwansa Zaiyi magana kenan AK ya wankesa da mari yana fadin me ya kaika dakinta Zai karamishi kenan asma'u tarike hannunsa tana kallon fa'iz tace dagaske kaje dakinta Zai yi magana AK yarigashi dafadin tambayarsa ma kike kenan karya zan masa kome Inna ameena tace yo kai AK ya akayi kasan yaje dakin kana daga ciki kodaga waje fa'iz zaiyi magana AK yakara katseshi dafadin wallahi idan nakara ganinka kanufi dakinta sena tattaka ka Kwaceshi asma'u tayi daga hannun AK tanuna mai hanyar fita tana fadin wuce gida Cikin rawar murya yace ammah listen I said out .... Saurin barin wurin yayi khadeeja tabi bayansa Hakuri AK yaba su inna akan abunda yafaru Murmushi tayi tace ba komai abidi ai fa'iz kaninka ne zaka iya hukuntashi idan yayi badaidai ba Fita asma'u tayi tabi bayan khadeeja akarkashin bishiyar kofar gida ta iskosu yasa kai aguywa yana kuka khadeeja na zugunne kusa dashi tana lallashi Asma'u nakarasowa yamike zai bar wurin tayi saurin rikosa tana bashi hakuri Cikin sheshshekar kuka yace yanzu amma kema kinyarda na aikata abunda tace wallahi karya takemun Rikoshi tayi tana murmushi tace nasan ba halinka bane fa'iz amma bayanda zanyi inkareka Kauda kai yayi yana share kwalla yace amma meyasa kika auri AK Sam bai dace dake ba ba mutumin kwarai bane kuma wacece wannan yarinyar danagansu tare Murmushin dole tayi tace haba fa'iz meyasa zaka ce haka kaifa kake yabon AK hausawee kuma yau kana kushisa wannan yarinyar kanwarsa ce shiyasa kaga yamaka haka akanta amma ba halinsa bane yanada kirki kuma yanada hakuri bayada saurin fushi kuma ko yayi nantake yake mantawa Da kyar tasamu ta lallasheshi suka wuce gida da khadeeja ita kuma tadawo ciki Karo sukaci dasu inna zasu fita hakuri tabasu kuma taroki kar su gayama Ummi da abba abunda yafaru sannan sukayi sallama suka tafi AK natsaye yana kallon sarah da aysha dake dariya karasawa yayi wurinsu fuska ahade yace inafata dai Baku kuka shirya wannan wasan kwaikwayon ba Kame kame suka fara suna kallon kallon zai yi magana kenan ahmad yakirasa awaya yana tambayar ya yake yaji wai police sunzo Neman sa Murmushi yayi yace I am fine friend yanzuma nakeso nazo company Dariya ahmad yayi yace har kagama cin amarcin ne Katse kiran yayi batare dayace komai ba yana dubawa yaga harsun bar wurin girgiza kai yayi Yajuya zai fita sukaci karo da asma'u tazo wucewa dafe goshi sukayi atare cike ahasale yace wai meyake damunki ne Murmushin yake tayi tana mai alama da grany tana kallonsu Shima kalan murmushin yayi yana taba goshinta yace meyasa ba kya kula dakanki ne kinfiso kiyita jima kanki ciwo kina bani aiki Inna ameena dake kallonsu tayi dariya tace ai kakanninmu sunce in mata da miji sukayi karo sau uku to ba mai rabasu sai Allah saboda haka kunyi daya saura biyu Kan asma'u Yakama yahada danasa da karfi saida taji zafi seda yayi har sau biyu sannan yawuce yana shafa goshinsa .... Da daddare yana kuance kan gado yayi rub daciki yana kallon TV ga bowl din gyada ahannunsa yana ciki Asma'u tashigo dakin rike da mug din coffee dinsa kusa dashi ta ijiye batace komai ba da alamun damuwa afuskanta Binta yayi da kallo yana fadin fushi kike ne dan nadaki kaninki Juyowa tayi tana kallonsa tace meyasa zanyi fushi dan yayi laifi ka hukuntashi Sedai inaso nasan meyasa kamareshi dan yashiga dakin Kodan yaganka tare da aysha Shuru yayi baice komai ba yaci gaba da cin gyadarsa Bathroom tanufa tana fadin kunasaka familyna amatsala saboda makauniyar soyayyarku Dakallo yabita har tashiga sannan yadauki coffee dinsa yanasha Can anjima tafito sanye da doguwar rigan baccinta ga towel akanta tana tsane gashinta Remote din kusa dashi tadauka takashe AC tanufi dressing mirror tana gyara gashinta Da mamaki yake kallon dogon gashinta dan Sam bai San tanada gashi haka ba Remote din yadauka yakunna AC Juyowa tayi takallesa yayi saurin kauda kai yana kallon TV Zuwa tayi tashiga gaban TV tahanashi kallo Kashe AC din yayi takoma wurin dressing mirror Kara kunna AC din yayi yana murmushi Juyowa tayi tana yarfa hannu tace wai miye haka kakeyi Gyana nakeci.... Yafada batare da yakalleta ba Kusa dashi tamatso dan ita se alokacin ma ta lura da gyadan hadiye yawu tayi tana murmushi tace tsammun gyadan Make kafada yayi yace naki kije wurin grany tabaki Grany tayi bacci To kijira dasafe tabaki Dawke bowl din tayi daga gabansa tana fadin Allah senaci Dirowa yayi daga kan gadon yana fadin to kikawo na tsammiki da kaina Guduwa tafarayi tana cin gyadar shikuma yana kokarin kamata seda suka zagaye dakin kap sannan takara cika hannu da gyadan ta mika mai tana fadin to tsaya gashi Allah kadan naci Kin karba yayi yana kokarin kuace na hannunta suka fada kan gado shi Asama ita akasa Kallon juna sukafarayi alokaci guda suna tuna lokacinda suka fara haduwa da zamansu awuri guda Asma'u ce ta tuna lokacinda AK kecemata gobe ana daura auren sarah zata bar gidan Tureshi tayi tatashi tana gyara balanket dinta dake kasa ta kuanta tana hawaye AK ma shiru yayi yaci gaba da kallon TV har bacci yadaukesu Washegari dasafe .... Khadeeja nazaune adaki tun jiya take kuka har yau tana tuna shikenan yau ahmad zaizam nawata shikenan zata rabu dashi Umma ce tashigo dakin cike da tausayi take kallonta tace khadeeja kiyi hakuri shi aure nufi ne na Allah tunda kikaga bai aureki ba Allah yayi ke ba matarsa bace Shuru khadeeja tayi tan sharan kwalla Cikin sassanyar murya Umma tace zaki samu zuwa bikin kuwa Girgiza kai tayi batace komai ba se hawayen ta dasuka karu Abangaren ahmad ma haka Zaune yake atakure ga idonshi yayi ja da alama kuka yasha bakadan ba Momy batayi wani taron biki ba dan tasan ahmad ba son aurennan yakeba dafashi tayi da damuwa afuskanta tace ahmad kaifa namiji ne za a iyama mace auren dole tazauna amma ba namiji ba idan har kasan baka son sarah to karkayi kuskuren aurenta Namiji shine ginshikin aure idan har bazaka iya jan ragamarsa ba to baida wani anfani Girgiza kai yayi yace Momy banason sarah amma zan aureta saboda wani dalaili Tashi yayi yafita yana fadin Bari nashirya natafi AK yana jirana Asma'u na bangaren grany bayan tagama hada breakfast ta fito tana kallon grany tace Grany har kinshirya lalle kin kosa sarah tayi aure Dariya grany tayi tace eh mana asma'u ai rana tafarayi gashi har mutane sunfara taruwa jeki kema kishirya Zama asma'u tayi tana fadin bari har nacika tumbina grany Ina wani tumbi anan Abu kaman faranti Wai ina abidi banganshiba yau Yana bacci .... Oh to nidai yau Allah sa yasa manyan kaya wallahi natsani kananun kayannan daurin aure guda amma kagansu da kananun kaya kamar wasu turawa Dariya tayi tace karki damu grany tunda ba kyaso bazai saka ba Wa ya isa ya hanasa asma'u mutumin da kika ga ko juma'a kananin kaya yake sakawa Tashi tayi tafita tana fadin Grany idan kasan halin mutum zaka ita sashi yayi abunda kakeso Tana isa bangarensu ta iskoshi kwance yana bacci murmushi tayi tanufi bayi tayi wanka kayanta taduba taciro wata doguwar riga mai kyew da dogon wandonta kamar na India se gyalen kayan Datasakasu ita kanta sunbirgeta mai kawai tashafa sedan kunne datasaka kalan kayan Drowan AK taduba taciro mashi kananun kaya masu kyew sannan tafito Azaune ta iskoshi bakin gado tunda tafito yake kallonta seyaga tayi kyew yau Murmushi tayi tadawra kayan kan gado tana fadin ABI....bata karasa ba yawatsamata harara tayi shuru tana kunshe dariyarta Can kuma tace to ai ban fada duka ba tunda ka kirani da chitti ai nima zan iya kiranka da ABIDI amma sunan yamun yawa shiyasa na rageshi Daure fuska yayi yace to kikirani da AK ko ABID mana Miye nawani ABIDI Dariya tayi tace ashe ba dadi idan bakaso nakiraka ABI to nima kadaina kirana chitti Shuru yayi yana kallon kayan da ta ijiye kan gadon murmushi tayi tadauko kayan tana nuna mai tace ga kaya nazaba maka kasa zasuma kyew Kauda kai yayi yace karki manta matsayinki awurina so stop acting like my wife Dariya tayi tace banmanta ba amma ai duk dahaka ni matarka ce kuma kananun kaya suna maka kyew inason ganinka acikinsu shiyasa nakeso yau kasa Kwace kayan yayi ahannunta yanufi dressing room yana fadin tunda kinaso kwa bazan saka ba kuma kidaina tabamun kayana daga yau Murmushi tayi tana kallonsa har yashiga sannan tafara gyara gadon Can anjima yafito sanye da manyan kaya sunmasa kyew bakadan ba Dariya takusa kwacemata ganin yanda yake tattare rigar ga hular akarkace Daure fuska yayi yanufi dressing mirror yana fesa turare Kallonsa tayi tana dariya tace yallabai hularka akarkace Banza yayi da ita yana gyara zaman wandonsa Dagowa yayi yana kallonta tana dariya yace ai gwara ni koba komai ansan nayi kyew ke kuma fa dako janbaki baki iya sakawa ba kin wani yafa gyale kamar dillaliya ... Fita tayi tana dariya tace wani gwara kai dawata hularka har tarufe girarka Allah sama kana gani da kyew Bin bayanta yayi suka fito tare yana rike da rigar da yakeji tamai dabaibayi Tasashi agaba se dariya takemai tun yana daure fuska har yabiyemata suna dariyar tunda aysha ta tsinkayesu taji kamar andaba mata wuka suna sakkowa aka hau yima AK dariya bashir ne yagyara masa hularsa kowa nafadin yau ya canza kamar bashiba grany tace manyan kaya sunfi yimasa kyew Matsowa aysha tayi taja asma'u gefe ahasale tace ke wai meyake faruwa ne Bige hannunta asma'u tayi tana murmushi tace abunda idonki yaganemaki Firan me kuke da AK dazu dakuka sakko Barin wurin asma'u tayi tana fadin sirrin ma'aurata ne baizama dole ke kiji ba Da kallo tabita tanaji kamar ta kurma ihu Gyada kai tayi tana cije lebe tace dole nadau mataki naga alama ina sake dabaki zan jini asalansa .... Shigowar Ahmad da sauran abokanansu ne yakatsemata tunaninta nan take aka hau shewa ana murna banda ango dakana ganinsa kasan yana cikin damuwa Tunda yashigo sarah takasa dauke idonta akansa tana ji ba macan da takaita Sa'a saboda ahmad daban ne yahadu iya haduwa Dining suka nufa gaba daya suka fara cin abinci suna fira Kitchen aysha taja sarah tana fadin amarsu zo mu dakko masu dambun naman da grany tace aba abokanan ango gift idan sunzo Da kallo asma'u tabisu dan tasan wata gulmar zasuyi Tashi ahmad yayi yanufi bangaren grany yazo wucewa kenan yaji suna magana Aysha tace wallahi yau senakeji nafiki farin ciki mun kusa rabuwa da annoba Dariya sarah tayi tace ai jira kawai nake adaura aure muyi waje da ita Dariya sukayi suka tafa ... Girgiza kai yayi yana fadin kai inaaaaa bazai yuwu ba bazan yi biyu babu ba Narasa khadeeja kuma bukata bata biyaba auren asma'u yamutu Wayanshi yaciro yana kiran khadeeja amma bata dauka Fita yazoyi yahadu da asma'u zataje wurin khadeeja taga yatake Shan gabansa tayi ta tareshi tana fadin ina kuma zakaje bayan lokaci yayi idan ma kana tunanin khadeeja ne to koma wurinta zanje yanzu Zaiyi magana yaga sarah atsaye tana kallonsu Runtse ido yayi yana cije lebe yajuya Yakoma ciki """" Ur's....... *MHD* [18/07, 15:04] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na ( *Maryam Mhd* ) ( _nasadaukar dawannan page din gareki Aisha(anna) da kuma Dr Aisha tnx for ur support Sa'ata da xee Allah yabar zumunci )_ 9⃣5⃣ Bayan anci ansha AK yafara Neman ahmad amma bai gansa ba yakira wayarsa yafi akirga amma baidaga ba daga karshema ya kashe wayar baiyi tunanin wani Abu ba yaje yatambayi sarah ko yagayamata Inda zaije tace bata ganshiba nan fa aka fara nemansa gashi kowa yataru amasallaci ana jiransu adaura aure Hankali tashe yake kiran wayar ahmad amma akashe Sarah dake gefenshi tana rusa kuka ta mike zunbur tana fadin ina asma'u Juyowa sukayi shida aysha suna kallonta Aysha tace kina nufin tasan inda yake Bata bata amsa ba tafita aguje tasauka kasa tana kwalama asma'u kira Amma bata ganta ba Jan hannunta AK yayi yamaidata sama ganin yanda mutane ke kallonsu Dakinsa yakaita yana fadin ki kuantar da hankalinki sarah nasan bai yi nisa ba kila wani uzuri ne yafitar dashi Tureshi tayi tafada kan gado tana kuka tace Yaya duk laifinka ne kai kaja haka tafaru kasake mata dayawa ka aureta ne dan kahukunta ta amma kabiyemata kana mata wasa kana mata dariya kana fira da ita shiyasa tasamu damar yin haka yanzu gashi tarusa mun farin cikina kuma naganta tana ma ahmad magana dazu nasan ita tacanza mai ra'ayi yafasa aurena wallahi bazan barta ba sena kasheta Ahasale yafita daga dakin yana banko kofar dakarfi Aysha tazo binsa kenan tahango wata farar takarda akan dressing mirror har tawuce se kuma tadawo tadauki takardar ganin ansa from ahmad to AK Yasa tafaki idon sarah tafara karantawa kamar haka Nasan lokacinda zakaga wannan takardar kana nemana friend kayi hakuri naso na sadaukar da soyayyata na auri sarah amma daga baya na fuskanci hakan bashida wani anfani Nadauka idan nahakura da wacce nakeso na aureta komai zai wuce amma naji da kunnena tana cewa zaka saki asma'u idan na aureta Friend kayi hakuri naboye maka gaskiyar lamarin amma ni ba asma'u nakeso ba KHADEEJA kanwarta ita ce budurwata da ita muke soyayya baku fahimci abun yanda yadace bane I am really sorry amma bazan iya gyara daya nabata goma ba Bazan iya auren sarah narabu da khadeeja ba Kai kuma daga karshe karabu da asma'u Nasan zaka ji haushi amma kayi hakuri I am sorry but i can't Ur friend ....ahmad Zufa ce taji tana karyomata lokacinda tagama karanta wasikar cike da tashin hankali take fadin na shiga uku ni aysha yanzu dama ba asma'u bace budurwan ahmad boye takardar tayi aranta tana fadin ai wallahi bazan bari kusan da wannan zancan ba dama can naga takeken asma'u tafara jan hankalin AK inaga inyaji gaskiyar maganar nasan bazai saketa ba AK na sauka kasa ita kuma tashigo hannunta yaja dakarfi yanufi sama da ita Yanayin da taganshi aciki ya tsoratata tana magana amma yayi banza da ita se fizganta yake da karfi har tana neman faduwa Sadiya takalli ladidi tana fadin wai meyake faruwa ne Dariya ladidi tayi tace ango ne ya gudu annemesa anrasa Tashi tayi tanufi bangaren grany tana murmushin mugunta tace bari naje nagayama tsohuwar can Allah sa ma hawan jininta yatashi tamutu muhuta Tana isa bangaren grany tafara kukan munafunci tana fadin grany munshiga uku za'akunyataki gaban baki Daure fuska grany tayi tace kunya takare akanki meyafaru Ahmad ya gudu yace yafasa auren sarah Jiri ne yadibi grany inna ameena ta tarota tazaunar da ita kan kujera Bayan wani dan lokaci tasauke ajiyar tana salati tace shikenan haka Allah yakaddara amma ahmad bai kyewta ba yasan bazaiyi auren nan ba meyasa bai fada tun wuri ba gashi yanzu muntara mutane mezamuce masu Cike da takaici sadiya ke kallonta ahasale tace wai grany bakiji komai ba Inna ameena tamaka mata harara tace to munafuka mai bakin labari me kike so taji Juyawa tayi tana jan tsaki tabar wurin AK na shiga daki ya wurga asma'u kan gado kusa da sarah cikin kakkausar murya yace daga ina kike ina ahmad Cikin rawar murya tace meyafaru ... Shako wuyanta sarah tayi tabaya tana fadin munafuka tambaya ma kike meyafaru ke baki ji kunya ba da aurenki amma kinabin wani wallahi se kinfadamun ina ahmad dina yake Da kyar AK ya kwaceta a hannun sarah Kallonta yake da rinannun idanuwansa yace tambayar ki nake ina ahmad kigayamun ko yanzu in cimaki mutunci abainan jama'a Fashewa tayi da kuka tarikoshi tana fadin dan allah kayi hakuri wallahi bansan inda ahmad yakeba Ni yanzuma nashigo gidan nan ban San meyake faruwa Nufota sarah tayi aguje tana fadin wallahi karya kike kinsan inda yake dazu batare naganku ba narantse idan baki fadi inda yake ba sena kasheki Riko hannunta AK yayi sannan yakalli asma'u yana daka mata tsawa yace get out of my room Fita tayi tana kara fashewa da kuka Zaunar da sarah yayi bakin gado cikin sigar lallashi yace calm down sarah koma ina ahmad yake zan nemosa kuantar da hankalinki kar mutane sugane halin da ake ciki Cikin sheshshekar kuka tace to Yaya adaura auren mana ai ba dole se yana nan ba Girgiza kai yayi yana share mata hawaye yace ba yanda za'a daura aure batare da amincewarsa ba sarah kidan bani lokaci zansan abunyi Kuantawa tayi akan gadon tana rera kukanta mai cin rai Tsaye yayi yana kallonta nadan lokaci kafin yasauke nannauyar ajiyar zuciya yana fita daga dakin Asma'u nafita takira wayar khadeeja tana tambayr ko taga ahmad Da mamaki khadeeja tace a'a ammah bangansa ba meyafaru " khadeeja ahmad bayanan annemesa anrasa kuma ana kiransa baya dagawa ko yakiraki ne " bansaniba naga kiranshi dazu amma bandauka ba nakashe wayar " OK to ki kirashi yanzu muji ko zai daga abangaren Momy ma Neman ahmad take har zata kira AK taji wayanta na ringing tana dubawa taga ahmad Bayan tadauka tayi sallama Cikin wata iriyar murya kaman mai shirin fashewa da kuka yace Momy nafasa auren sarah khadeeja nakeso kuma ita zan aura kome zai faru yafaru nagama yanke hukunci Murmushi Momy tayi tace Ahmad kayanke hukuncin da yadace akurarren lokaci amma ba komai haka allah yakaddara Jin anturo kofa yasa ta ijiye wayar AK ne yashigo cike da damuwa ko gaisawa basuyi ba yace Momy ina ahmad "Banganshiba AK rabona dashi yatafi wurinka.... Bata karasa ba ya juya yabar palon Yana fita ta kira Ahmad tace AK yazo nemansa Kiran AK yayi awaya bugu biyu yadaga ahasale yace ai bandauka zaka iya kirana ba ahmad meyasa zaka mun haka meyasa kake so ka tozartani ne Wai natambayeka miye laifin sarah da kake wulakanta ta Cikin rawar murya ahmad yace AK katsaya kasaurare ni bakaga wasika... Bai karasaba ya katseshi dafadin Mezaka gayamun Wanda bansani ba Bazaka iya auren sarah ba kanada wacce kake so Soyayya soyayya Koba abunda zaka gayamun kenan ba To tsaya kaji zan iya yafe komai amma bana abunda yashafi familyna Yana kainan yakatse wayar hade da dukan sitiyarin motar da karfe Ahmad ma kuance yake acikin motar sa ga idonsa yayi ja kana ganinsa kasan yana cikin damuwa Wayarsa ne yafara ringing yana dubawa yaga my flying bird Saurin daukar wayar yayi yana fadin haba deeja meyasa zakiki daukar wayana kikasan mezan gayamaki "Mezaka gayamun kwa banda kafasa auren sarah Kasan halin da kajefa yayata aciki kuwa wannan shine sonda kake ikrarin kana mun ... " deeja please dan allah kisaurareni inaso muhadu dake maganar bana waya bane Shuru tayi nadan lokaci kana daga baya ta amince ya gayamata inda zasu hadu Tana kashe wayar takira Asma'u tagayamata Asma'u tace taje suhadu itama zata zo wurin suyi magana Ganin magariba tagabato yasa akaba mutane hakuri akan anfasa taron bikin se wani lokaci asma'u na idar da sallar magriba tafito danufin tafiya wurin su ahmad tahadu da aysha Riko hannunta aysha tayi cikin sassanyar murya tace asma'u kiyi hakuri akan abunda yafaru kwanaki se yanzu nagane bakida laifi Ashe kanwarki ahmad keso bakeba yanzu gashi kina fuskantar matsala ta dalilin hakan Murmushi Asma'u tayi tace bakomai nagode da kika fahimceni amma dan allah karki gayama kowa yanzu ma haka wurin ahmad zani narokeshi yadawo saboda nayarda sarah tana tsananin sonsa Murmushi aysha tayi tace OK kunyi magana da ahmad yana ina Batare da tunanin komai ba asma'u tagayamata inda zata sannan tawuce tana sauri Da kallo aysha tabita tana murmushin mugunta sannan tanufi wurin AK da sarah dawata takarda ahannunta Tana shiga Tamika ma AK takardar tana fadin gawannan nasamu adakinka kuma yanzu nahadu da asma'u zataje wurin ahmad Karban takardar AK yayi yana karatawa afili kamar haka I am sorry friend naso na hakura na auri sarah amma bazan iya jure ganin asma'u amatsayin matarka ba gaskiya idan dai kanaso na auri sarah to se kasaki asma'u tukunnan ... Ur friend ahmad Runtse ido yayi cike da takaici yace wai yaushe ahmad yazama hakane dama wannan ce wasikar dayake maganar ko nagani Dafashi aysha tayi tana fadin AK to kasaki asma'un mana tunda yace hakan ne kawai zaisa ya auri sarah Harara ya watsamata bashiri tayi shiru tana ja dabaya Tambayarta yayi ina asma'u zataje Tana fadamai ya dauki makullin motarsa yafita Khadeeja na isa ahmad yatareta da damuwa yace deeja meyasa kike wahalar danine Daure fuska tayi tace ko ni kake wahalar daniba kasan bazaka cikamun alkawari ba meyasa ka dauka akan wane dalili kafasa auren sarah Ahasale yace wai khadeeja meyake damun kine meyasa kike takura zuciyarki kihanata abunda takeso kawai dan kifarantama wasu Itama ahasale tace ni bantakurawa zuciyata ba Tarzan kawaidai sonka ne nadaina yi kakasa ganewa ada nasoka amma yanzu bana sonka saboda kai kajefa yayata ahalin da take ciki yanzu Zaiyi magana kenan asma'u ta iso Karasawa yayi wurinta yana fadin yawwa asma'u dan allh kima khadeeja magana tagane abunda nake kuatanta mata munason junanmu meyasa zamu takura kanmu Daga inda khadeeja take tace bana sonka ni kuma bazan aureka ba Janshi gefe Asma'u tayi cikin sassanyar murya tace ahmad meyasa zakamun haka seda nace karkaje ko ina amma bakajiba yanzu miye anfanin abunda kayi Shafa kansa yayi yana runtse ido yace aunty kigane nibazan auri sarah ba naji da kunnena tana fadin daga na aureta AK zai sakeki to mezai sa na aureta "Ahmad kamanta dawannan zanji dashi amma sarah tana mutuwar sonka ahmad kar kaso kaga halin da tashiga lokacinda ka tafi she lost her mind bcoz of u Meyasa bazaka tausayamata ba Zaiyi magana kenan sukaji karan rufe mota dakarfi Juyowa sukayi atare dan ganin waye AK suka gani yana nufosu kamar mayinwacin zaki Yana zuwa ya cakumi wuyan ahmad yahada shi da mota yana fadin how dare u ahmad kawai dan kaga ina kyaleka bakajin kunya kana kebewa da matar aure Me kanwata tamaka kake wulakantata dame wannan tafita Riko hannunshi asma'u tayi tana kuka tace ABI please stop it Katsaya muyi magana atsanake kar.... Bata karasa ba yasaki ahmad ya riko kafadunta da karfi cikin kakkawsar murya yace maganar me zamuyi dawa zanyi maganar da matar da kecin amanar aurenta ko abokin da kecin amanar amininsa Kawai dan kinga ina ragamaki To na kyaleki ne saboda ina tunanin zargin da muke maki ba gaskiya bane amma yanzu nagane kuskurena Sakinta yayi yana fadin shikenan bari nahutar daku base kuntsaya labe labe zan sawwake maki kawai kowa yahuta Sarah kuma ba ahmad kadai bane namiji bare tamutu ba aure ai khadeeja najin haka tayo kukan kura tacafki kafan AK tana kuka tace Yaya dan Allah kar karabu da yayata wallahi ba ita ahmad kesoba ni yakeso kawai Baku fahimci abunda bane amma dani ahmad ke soayayya ba ammah ba dan Allah kar kasaketa takarashe maganar tana fashewa da kuka Cak ya tsaya yana kallon ahmad da mamaki yanuna khadeeja yana fadin yanzu ahmad wannan yar karamar yarinyar kakeso mekagani ajikin wannan dayabirgeka Matsowa ahmad yayi yadago khadeeja daga kafan AK fuska ahade yake kallon AK yace Eh ita nakeso AK kuma ita zan aura shi so nagaskiya ba yabukatar girma ko shekaru kafin afara shi amma bazaka fahimci hakan ba se ranar da kafada irin halin da nake ciki Kana bani mamaki yanda kacanza lokaci guda ada kana son duk abunda nakeso amma ayanzu kai kake kokarin hanani abunda nakeso Nagaji da boye boye AK zan fito nagayama kowa wacce nakeso idan aka takura ni kuma wallahi se indauketa mugudu haba katsaya karamar kanwarka tana juyaka kamar remote control abunda takeso shikake yi kayi kokarin koyamata yanda zata nemi Abu dakanta saboda ba kullun kuke tare ba Yana kainan yaja hannun khadeeja yatafi yana fadin ga asma'u nan kayi abunda kaga dama da ita amma kasan ka tanadi amsar da zakaba iyayenta dakuma grany Kuka khadeeja tafara tana kokarin kwace kanta tana kiran asma'u amma yaki sakinta seda suka shiga mota yatada aguje yabar wurin shikanshi titi kawai yakebi aguje kamar zai tashi sama amma baisan inda zashiba Da kallo AK kebin motar har tabacemai sannan yashiga motarsa yabar wurin Durkushewa asma'u tayi awurin tana wani irin kuka mai ban tausayi tasan shikenan yanzu kowa zaisan abunda yake faruwa AK zai rabu da ita ga ummanta nafama da ciwon zuciya tun rasuwar abbansu yanzu idan taji tasan tabbas bazata ita jurewa ba ga abba da inna wane hali zasu shiga Seda tayi kukanta mai isarta sannan tawuce gida AK na isa gida bangaren grany yanufa yasanar da ita zancan ahmad kanwar asma'u yakeso kuma yafasa auren sarah Lallashinshi tayi tana kuantar mai dahankali Yaso yagayamata komai amma ganin bata cikin koshin lafiya yasa ya barshi akan idan taji sauki zai gayamata komai sannan yabata hakuri akan zai sawwakema asma'u tunda ba son junansu suke ba Tana isa gida tazauna apalo hade da dafe kai tana tunanin ina ahmad zai kai khadeeja dan ba hanyar gida taga yanufa ba jin anfizgota dakarfi yasa tadago atsorace dan ganin waye Sarah tagani atsaye tana huci ga idanunta dasuka kunbura sunyi ja hannunta tafara ja tana fadin dan ubanki ko mayyace ke yau sekinbar gidan nan Fizge hannunta tayi tana fadin ke baki isa kifitar dani ba sekibari Wanda yakawoni yafitar dani dakanshi Dariya aysha tayi tana tafa hannu tace kaji wani karfin hali to albishirinki AK da kansa yabamu izinin fitar dake daga gidan nan kije kijira takardarki zata biyoki daga baya Hannunta tazo kamawa tayi saurin kawcewa tana fadin base kunfitar dani ba nizan fita dakaina Sannan takalli sarah tace ke kuma kinba mata kunya wallahi kina ba kanki wahala kina hauka akan namijin da baimasan kinayi ba yayanki yana kokarin hadaki da Wanda kike so amma ke kinzama silar rabashi da amininsa kindaga mai hankali kin hanashi sukuni shame on u Tana kainan ta juya tafita daga gidan tana sharan kwalla [18/07, 15:05] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na( *Maryam Mhd*) 1⃣0⃣0⃣ Tafe take akan hanya tana kuka tunaninta daya ummanta mezata ce mata wane hali zata shiga idan taganta awannan daren wai ankorota daga gidan mijinta Amma yata iya yazama dole ummanta taji amma tasan dubarun dazata mata yanda abun bazai daga mata hankali sosai ba Gudu ahmad yake amotar kamar zai bar gari se kuka khadeeja ke masa amma bai saurareta ba sunyi nisa sosai Mai yakare amotar gashi ba kowa akan hanyar Bude motar yayi yafita yana rufo kofar dakarfi Fitowa khadeeja tayi cike da masifa tashiga gabansa tana fadin meyasa katsaya ai na dauka garin zamu bari what is wrong with u Tarzan ahasale yace karki kara cemun Tarzan Duk bake kika sakani ahalin da nake ciki ba miye laifina dan nasoki ko kuma dan nakasa saka son sarah araina Wallahi da ina da hali da nacire sonki na saka nata koba komai nasan tana sona Kuma da itace bazata taba hakura dani dan wasu ba koda kwa AK ne dakanshi juyawa tayi tana fadin to kaje ka aureta mana tunda kasan tana sonka meyasa zaka daukoni ka kawoni nan Binta yayi da kallo yakasa cewa komai seda yaga tayi nisa sannan yabi bayanta yana kiranta Banza tayi dashi tana tafiya seda taga tafara shiga daji tsoro yakamata ta tsaya Karasowa yayi cikin sigar lallashi yace deeja wai meyasa kin cika rigima ne kinga nan wurin baida kyew kizo mukoma can ko zamu samu wani ya tsammana mai mukoma gida nasan yanzu anfara nemanki Kamar tafashe da kuka tace bani wayarka inkira Umma "Wayana tafadi dazu awurin da AK ya iskomu Ina taki wayar "Ba caji Juyawa yayi yanufi mota yana fadin OK muje in munsamu mai se kiyi caji amota Bin bayansa tayi suka dawo Bude motar yayi suka zauna shi agaba ita abaya amma kofofin motar abude Kuka tafara tana fadin yanzu gashi kajamun nasan ana nemana agida ni damuwata ma bansan wane hali yayata take ciki ba Handkerchief yamika mata yace dan allah kidaina wannan kukan kinga wurin nan ba kyew ne dashiba kar ki tona mana asiri Cikin kukan tace matsoraci kawai... Dariya yayi yace ahaka kika gani kina so ba Kauda kai tayi tace ni allah bana sonka Shiru yayi baice komai ba yana sauke ajiyar zuciya Grany ce tace AK ya kira mata asma'u zasuyi magana Bayan ya fito ya dudduba ko ina baiganta ba yazo wurin su sarah dake zaune Palo yana tambayar asma'u bata dawo bane Da mamaki aysha tace lafiya kake nemanta zama yayi yana fadin Kawai dai grany ke nemanta Kauda kai Sarah tayi tace mun koreta What ??? Yafada yana kallon bangaran grany Aysha tace bakaso mukayi hakan bane ko kafara damuwa da ita ne harara ya watsamata yana fadin come on shut up dallah !! meyasa zaku koreta awannan lokacin ba kwa tunanin grany ne kunsan bata jin dadi dawanne kuke so taji To kumasani ba ita ahmad kesoba kanwarta khadeeja itace budurwansa Azabure sarah tamike tana fadin Yaya kasan me kake fada kuwa khadeeja fa kace "Kwarai khadeeja da ita suke soyayya ahmad dakansa yafadamun kuma nagansu tare da khadeeja akan idona yadauketa suka tafi kawai kin gansu tare ne ke kuma kikayi tunanin itace yakeso nan yakwashe yanda sukayi yagayamusu Yakare maganar dafadin Yanzu gashi kun koreta me kukeso nagayama grany riko hannunsa aysha tayi tana fadin AK kayi hakuri amma aikin gama ya gama kawai kasan yanda zakayi da grany Kuace hannunsa yayi yanufi bangarensa Damamaki sarah ke kallon aysha ahasale tace amma dazu wace takarda kika bama AK ina kika sameta Yama naga zancan bai baki mamaki ba hakan yana nufin kinsan da maganar kome Sosa kai aysha tayi tana kame kame tace yi hakuri sarah nima se dazu nasani naji tsoron idan AK yasan gaskiya bazai rabu da asma'u bane shiyasa naboyemaku zancan amma kiyi hakuri Tsaki sarah tayi tace karki kara mun irin haka banaso da kingayamun tun alokacin da nasan matakin da nadauka AK yana tura kofar palonsa yafara tuna asma'u kujeran da take bacci yakalla yatuna lokacinda yake tashinta da sassafe ya hanata bacci Kauda kai yayi yawuce daki yana shiga ya hango blanket dinta aninke akan gado murmushi yayi da yatuna draman su tajiya Zama yayi bakin gado yacire hularsa yana tuna lokacinda takemai dariyar bai iya sa hula ba Saurin tashi yayi yanufi bathroom yana fadin mema yasa nake tunaninta Umma nazaune apalo itada inna kasancewar sundawo nan gidan dazama Cike da damuwa Umma tace inna wai kin aiki khadeeja ne Inna ta tabe baki tace inafa zan aiketa da wannan daren yarinyar dako darana na aiketa setaga dama takezuwa Shuru tayi nadan lokaci sannan tasauke ajiyar zuciya tace ni wallahi yau naji gabana na faduwa asma'u nayawan fadomun arai gashi bansan inda khadeeja tajeba rabona da ita tana wurin su Ummi kuma fa'iz yace tun dazu tabar can Inna tace kikira asma'u mana kiji ko suna tare tunda dai khadeeja ba inda take zuwa da daddare Daukan waya Umma tayi takira numban asma'u Su sarah na zaune apalo sukaji waya na ringing Dauko wayan aysha tayi tana fadin kinga mutuniyar ki tabar wayanta Kauda kai sarah tayi tana jan tsaki Aysha tayi dariya tace ba dai ummanta ce lagonta ba to bari mudan buga game Daukan kiran tayi tana yamutsa fuska Umma naji andaga kiran tace asma'u ya kike Tundazu khadeeja tafita bata dawo ba kuna tare ne Murmushin mugunta aysha tayi sannan tace ba asma'u bace Da mamaki Umma tace to waye ina asma'u "Kina magana da aysha Karkidamu asma'u tana nan zuwa wurinki saboda mijinta ya korota daga gidansa Kedai inaga bakiyi dacen haihuwa ba yarki khadeeja ma tagudu da saurayi yanzu haka suna tare da ahmad tasa yafasa auren sarah ga babbar miji ya korota cikin dare Ta kare maganar tana kwashewa da dariya .... Nan take jiri yafara dibar Umma zama tayi akan kujera ta dafe kai tana salati Dafata inna tayi tace lafiya meyafaru Cikin rawar murya Umma tace inna kinji wannan yarinyar aysha tana mun maganar banza wai Abid yasaki asma'u kuma wai khadeeja sun gudu da ahmad Salati inna tayi tana fadin anya kwa wannan yarinyar da gaske take nifa banyarda ba Tashi Umma tayi tana yafa gyale tace inna ana karya da maganar saki ne kuma idan bahaka ba ina khadeeja take nakira wayar ta yafi akirga amma akashe ni gaskiya zanje naga asma'u Hanyar fita tanufa tana fadin baiwar allah nasanta da zurfin ciki yanzu haka tana tunanin halin dazanshiga shiyasa taki zuwa Binta inna tayi tana fadin ina zakije cikin wannan daran ki... Bata karasa ba kawai taga Umma tayi baya tafadi kasa asume Da gudu takarasa wurinta tana salati tashiga kwala ma Abba kira aguje suka fito su duka aka nufi asibiti da ita Fa'iz da baisan meyake faruwa ba ya kira wayar asma'u jin ba adauka ba yakira ta grany ya gayamata Umma ba lafiya tagayama asma'u Sannan yafara Neman numban khadeeja amma akashe Asma'u na is a gida tahadu da nusaiba abakin get nan tagayamata labarin da daga mata hankali Ko gidan bata Shiga ba aguje tanufi asibitin akafa tana rera kuka 😭 ahmad yanata surutunsa khadeeja tayi banza dashi Kuantar dakansa yayi jikin kujera yana magana shikadai yace baby yaushe zamuyi aurene never..... Khadeeja tafada tana kauda kai Juyowa yayi yana kallonta yace malama ba dake nakeba tunda kince ba kyasona nima baruwana dake dawata daban nake magana so stay out of it Daure fuska tayi tace kasan tadi zaka zo wurin aljanar ka meyasa baka ijiyeni agidan mu ba kataho dani Murmushi yayi yace saboda ina so kisan inada wacce tafiki dan haka kidaina jamun aji Lumshe ido yayi yana hango khadeeja ranar dayafara ganinta Murmushi yayi yana shafa kai ahankali ya furta she was so beautiful like a flower in the garden Ita dabance acikin mata komai tayi kyew yake mata Takun tafiyarta daidai yake dakowane bugu naziyata Idan nakalli idanuwanta yaruwata gaba daya nake hangowa acikinsu Idan tana magana nakan shagala wajan kallon kyewawan lips dinta har bana iya fahimtar Metake fada Idan tayi murmushi jinake kamar nunfashina zai dawke Idan tana dariya kuma ban kiba nazauna nayita kallonta har tsawon rayuwata Bantaba sanin ina tsananin sonta ba se lokacinda nafuskanci kalubalen rabuwa da ita Sunkuy dakai khadeeja tayi tana murmushi dan ko baifada ba tasan da ita yake Murmushi yayi shima yacigaba dafadin zamuyi aure ta haifamun yan biyu talle da mudi Saurin dago kai tayi tana fadin allah ya kyewta talle da mudi fa Juyowa yayi ya kalleta yana dariya yace ke kuma asuwa zaki sakamana baki a firarmu Kauda kai tayi tana daure fuska dan Sam bata masan lokacinda maganar tafito bakinta ba Shuru sukayi basu kara cewa komai ba har bacci yadauki khadeeja amma ahmad yakasa bacci yana gadinta A asibiti kuwa bayan doctor ya duba Umma yace masu zuciyarta ce tabuga zasu mata aiki amma senior doctor din bayanan dole ajira se yazo Haka suka zauna jigum har asma'u ta iskosu suka gayamata abunda doctor din yace kuka tafara inna na lallashinta gashi annemi khadeeja anrasa Suna zaune suna jira asma'u se zarya take office din doctor din yana gayamata baizoba sukara jira har safiya tayi shiru Dasafe grany taja AK sukaje asibitin amma harsuka isa ba ayima Umma aiki ba Inda tahango su inna azaune tanufa AK nabinta abaya bayan sungaisa Yaje kusan Abba yazauna ita kuma grany tana wurinsu inna Da mamaki takalli asma'u tace yo kekuma asma'u sekitaho baki gayamun ba haka ake Shuru asma'u tana sadda kai batace komai ba Saurin mikewa tayi tanufi doctor din dataga yafito daga office tana fadin doctor har yanzu baizoba Daure fuska yayi yanufi wani wurin yana fadin malama kinfa dameni sonawa zan gayamaki bai zoba da yazo aida kinganshi ko Shan gabanshi tayi cikin kakkausar murya tace wai ba kwada tawsayine ?? Tunjiya baiwar allah take wahala amma ko ajikinku ko dabbace yakamata Ku tausayamata bare mace ko zakaso ganin mahaifiyarka awannan halin Wucewa yayi abunsa batare dayace kala ba Durkushewa tayi awurin tana fashewa da kuka mai ban tawsayi tasowa inna tayi takamata tana lallashi duk abunda suke AK na kallonsu sedai baiji dadin abunda doctor din yayi ba tashi yayi ahasale yabi bayan doctor din ya cakumo rigarsa cikin daga murya yace mekuke jira ne dabazaku mata aiki ba Atsorace doctor din yace sorry sir doctor din dazai mata aikine baizoba nakirashi kuma yace karna damesa daga karshema yace in nakara kiransa se yasabamun Hannu yamika mashi yace bani wayanka Jiki narawa ya Ciro wayar yayi dialing number yabashi Seda takusa katsewa yadaga ahasale yace kai wai banace kar ka kara kirana ba wacece ita dazakadameni akanta bazasu iya jira bane ko zan iya hanata mutuwa ne in lokacinta yayi Runtse ido AK yayi yana shafa kai cike da Bacin rai yace Kana magana da AK hausawee kuma marar lafiyar mahaifiyata ce wallahi kaji na rantse nabaka nan da minti 30 idan ba'afara mata aiki ba senasa ankulle asibitin nan tunda banga anfaninshiba Kasan bazaka kula da marasa lafiya ba uban wa yace kabude atsorace yafara ba AK hakuri Bai saurareshi ba yakatse kiran yamikamata doctor din yana fadin Ku kaita dakin operation yanzu zaizo Juyowan dazaiyi yaga asma'u agabansa tana murmushi tana sharan kwalla Tace ABI nagode allah yasaka da alkhairi... Kauda kai yayi yana daure fuska yace badan ke nayi ba nadauki Umma matsayin uwata ne kuma naga inna tana kuka ni kuma banaso To karma kiyi tunanin saboda kene Murmushi tayi tace duk dahaka ma nagode Juyawa yayi yatafi baice komai ba Kusan inna tadawo tazauna tana fadin wai inna ya akayi haka tafaru Nan inna tabata labarin wayar da Umma tayi da aysha ce sila ahasale tamike tanufi gidan AK Da kyar ahmad yasamu mai yasa amotar kana suka baro wurin khadeeja nasa caji kiran fa'iz ya shigo wayar tana dauka yagayamata halin da Umma take ciki Asma'u na isa gidan tahadu da sarah da aysha sunfito zasu fita wurinsu tanufa fuska ahade aysha naganinta tafara dariya tace mekuma yadawo dake ko wayarki kika..... Bata karasaba taji saukan lafiyayyen marin da yakusa sa tasaki fitsari Nuna ta tayi da yatsa cikin kakkausar murya tace wannan kashedi ne idan kika kara irin wannan ni kaina bansan mezan maki ba Idan ke bakisan darajar uwarki ba to ni nasani kuma wallahi idan wani Abu yasami ummata se nabaki mamaki Tana kainan tajuya tana fadin banza mara kamun kai Da kallo aysha tabita tana dafe da kunce har tafita sannan takalli sarah tace wai ni wannan yarinyar zata mara Motar tashiga tana fadin wallahi sena nuna mata ruwa ba sa'an kuando bane dayan gefen sarah tazauna tana murmushi tace mezaki mata bayan ta taxi Tada motar tayi suka fita tana huci tace badai saboda ummanta tamareni ba to agaban umman nata zan rama marina inyaso tamutu [18/07, 15:05] Hubbey Frd Ameena Kn: asibiti ahmad yanufa direct khadeeja na gefe se kuka take duk ya gama rudewa ko parking bai gama ba tafita aguje tanufi cikin asibitin Koda taje har anfito da Umma daga dakin operation tana dayan dakin amma bata farfado ba Aguje tanufi dakin inna tayi surin riko hannunta ahasale tace Daga ina kike mara kunyar yarinya ke yanzu bakiji kunyar zuwa nan ba Rungume inna tayi tana kuka tace inna dan allah kuyi hakuri wallahi bazan kara ba dan allah kibarni inga Umma Rikota Abba yayi yana fadin zo nan khadeeja daga ina kike meyafaru muna ta nemanki wayanki akashe Shuru tayi taci gaba da kukanta takasa cewa komai Shafa kanta yayi yace shikenan yanzu kije gida kuyi abinci keda nusaiba se Ku kawo daga baya mayi magana tashi tayi jiki asanyaye tafito daga wurin tana sharan kwalla Karo sukaci da ahmad zai shiga atsorace yace deeja menene yanaga kinfito meyasami Umma Banza tayi dashi taje jikin mota takifa kai tana rera kuka dawowa yayi wurinta yana tambayar meyafaru Daidai nan su sarah suka iso asibitin aguje tanufo inda suke ta matse khadeeja jikin motar tana fadin allah yakamaki munafuka wallahi yau nizanyi ajalinki Kokarin rabasu ahmad keyi amma yakasa Kamar mahaukaciya haka sarah tadawo gashi tarike wuyan khadeeja gam taki sakinta Ahasale yafizgota daga jikin khadeeja yayi wurgi da ita gefe seda tafadi sannan yanunata da yatsa yace wallahi kika kara tabata se tattakaki awurin mahaukaciyar banza kawai Tasowa tayi tanufosa tana kuka tace eh nayarda ni mahaukaciya ce ahmad amma kuma kai kahaukatani Riko hannunsa tayi tana nuna khadeeja tace dame wannan tafini ahmad mezakayi dawannan karamar yarinyar dabata masan miye soba Nice nakesonka da gaske ahmad zan iya mutuwa in narasaka Kwace hannunsa yayi yabudema khadeeja mota tashiga sannan shima yazaga yashiga suka wuce Da kallo tabisu baki bude se hawaye dasuka wanke mata fuska Jan hannunta aysha tayi suka koma mota suma suka bar wurin Bayan dan lokaci Umma tafarfado tana kiran asma'u Aguje suka fada dakin su duka kusanta asma'u taje tazauna tana kuka tace na'am Umma Shafo gefen fuskanta tayi cikin muryar mara lafiya tace asma'u dagaske ne AK yasakeki da gaske khadeeja tagudu da ahmad Shiru asma'u tayi takasa cewa komai se hawaye dake diga daga idonta Damamaki grany tace wane saki kuma take magana kodai tayi mafarkine Shuru kowa yayi adakin bawanda yabata amsa Juyowa tayi tana jifan AK da kallon tuhuma Saurin matsawa yayi kusan gadon yakamo hannun Umma yana murmushi yace haba umma wace irin magana ce wannan taya zan saki asma'u haka kawai batayimun komai ba bayan ina sonta koma wa yafadamaki karyane kidaina damun kanki yan.... Bai karasaba takatseshi dafadin amma dagaskene ahmad yafasa auren sarah sun gudu da khadeeja ko Kauda kai yayi ya zare hannunsa daga nata yana fadin Umma kibar wannan maganar khadeeja tana nan bataje ko ina ba yanzu dai kina bukatar hutu kidaina daga hankalinki fita yayi yana fadin bari naje doctor nason ganina kudan barta tahuta Binbayansa asma'u tayi sukashiga office din doctor din Bayan yagama yan rubuce rubucensa yadago yana murmushi yace waye nata acikinku? Atare sukace ni.. Juyowa sukayi suka kalli juna sannan AK yakalli doctor din yace muduka ya'yanta ne meyafaru Cire glass din idonsa yayi yana sauke ajiyar zuciya yace well Wato zuciyarta ce tabuga sanadin ji ko ganin wani abunda yadaga mata hankali dama kuma tana fama da ciwon zuciya to yanzu dai munyi nasarar yimata aiki amma akiyaye nan gaba kar irin haka takara faruwa zaku iya rasata duk wani abunda zai bata mata rai akiyayeshi sannan akula sosai da maganinta Bayan yagama yimasu bayani yabasu list din magungunan daza abukata da sauran abubuwan sannan suka fito Wurin Abba AK yanufa yabashi takardar sannan yace zaije mota yadauko kudi se asiyo maganin Gudiya yamasa yana samai albarka Murmushi yayi yace Abba bana bukatar godiyarku ni Dane awurinku kome nayimaku addu'a kawai zakumun ita nafi bukata ba godiya ba Yana kainan yaraba tagefen asma'u yawuce batare da yakalleta ba Da kallo tabisa tana murmushi yar yabacema ganinta sannan tazauna tana sauke ajiyar zuciya Washegari da yamma aka sallami Umma gaba dayansu suka koma gida harda su grany Bayan sunci abinci sundan yi fira suka shirya zasu tafi Ganin asma'u batada niyyar tafiya yasa Umma tace asma'u kitashi kutafi mana Langwabe kai tayi tace Umma kidan barni nazauna har kiji sauki "a'a tashi kitafi ni naji sauki alhamdu lillahi kuma ga inna da Ummi ai ba nikadaibace Shagwabe fuska tayi tana kallon grany tace grany kirokammun Umma tabarni se gobe Murmushi grany tayi tace a'a ni ba ruwana tashi ga mijinki can awaje kitambayeshi idan yabarki ba matsala Ganin dagaske suke yasa bashiri tafito waje Neman AK Cikin mota ta iskoshi zaune yana jiransu Karasawa tayi jikin motar tatsaya kanta akasa tana tunanin mema zatacemasa Sauke glass din motar yayi yaleko yana fadin kinada magana ne Sosa kai tayi tace dama dama sonake inkuana anan harzuwa gobe Kauda kai yayi yana maida glass din motar yace u don't need to ask me dama zaki zauna gaba daya sonake Shuru tayi takasa cewa komai kuma takasa motsawa seda tadan jima kana tajuya takoma ciki tana mamakin meyasa taji zafin maganarsa bayan tasan ba sonta yakeba [19/07, 16:58] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na( *Maryam mhd*) 1⃣0⃣5⃣ Washegari dasafe AK yasauko daga bangarensa yana naman sarah dan tun jiya rabonshi da ita aysha ya tambaya tace sarah tana dakinta tun jiya take kuka har yanzu bataci komai ba Dakinta yanufa ahankali yatura kofar yana sallama Can karshan gado ya iskota zaune tasa kai aguywa tana aikin kuka Yajima atsaye bakin kofar yana kallonta kafin ahankali yataka zuwa inda take Kusa da ita yazauna yana shafa kanta cikin sigar lallashi yace Sarah idan nace nasan halin dakike ciki nayi karya saboda duk yanda ake fadin soyayya ni bahaka nasanta ba nakanyi mamakin yanda mutane keshiga tashin hankali idan suka rasa masoyansu Nasan zakaji zafi amma bansan yazafin yakeba Ni hasali ma banyarda akwai wata aba ba wai soyayya ganinki awannan halin yasa nafara tawsaya ma masoya kuma hakan yasa tafita araina tunda ba komai acikinta se kunci dawahala Nasan kina son ahmad kina kaunarsa kina son rayuwa dashi amtsayin mijinki Amma inaso kigane akan yima mace auren dole tazauna amma ba namiji ba ada nadauka ahmad zai iya aurenki yazauna dake ahakan amma lokacinda nagansa da khadeeja natabbata koda kin auresa bazaki ji dadin zama dashiba saboda nafuskanci bakaramun so yakemata ba Dan haka kiyi hakuri kimanta da ahmad kiyi addu'ar allah yabaki miji nagari Wanda yafi ahmad kuma yasoki fiye da yanda zaki soshi Ko kuma ni kibani dama cikin abokanaina nazaba miki Wanda nayarda dashi nasan zakiji dadin zama dashi Tunda yafara magana bata dago takallesa ba sema kukanta dayakaru seda yasa hannu yadago kanta sannan tabude jajayen idanuwanta tana kallonsa Handkerchief yaciro a aljihunsa yafara share mata hawaye yana fadin kinyi shiru bakice komaiba ko kinbani damar nazaba miki ne Kauda kai tayi cikin dasashshiyar muryanta tace Yaya ni nagirma nakai lokacinda zan tantance abunda yadace dani da Wanda baidace ba basai kazabamun ba Ko limamin kasar maka zaka kamun bana bukatarsa kuma bazan so shiba ni ahmad nakeso kuma shi kadai zan aura idan bazaka sa ya aureni ba leave it to me ni zan iya ... Cike da mamaki yake kallonta tunda tafara magana Cikin wata iriyar murya yace sarah ni kike gayama haka Ni kike gayama kin girma kinsan abunda yadace dake Koda yake ba laifinki bane ni nabata ki tun kina Karama nareneki da hannuna duk abunda kikeso shi nake maki baki taba Neman wani Abu kinrasaba sedai inyafi karfina nayi kokarin bata abotar dake tsakanina da ahmad duk saboda ke amma yanzu ki kalli kwayan idona kina gayamun wai basai nazabamaki ba kinsan abunda yadace dake Tashi yayi yanufi hanyar fita daga dakin yana fadin Fine nabarki kizabi abunda yadace dake amma karki kara sakani cikin duk wata damuwarki Saurin tashi tayi tarungumo shi tabaya tana rusa kuka tace Yaya dan allah kayi hakuri bahaka nake nufi ba raina ne abace I am sorry janyeta yayi daga jikinshi yafita batare da yace komai ba bangaren grany yanufa bayan yayi breakfast yakwanta anan Palo yana kallo Fitowa grany tayi daga daki tazauna daga gefe tana fadin abidi yau kaje kaduba Maman su asma'u kuwa girgiza kai yayi alamar a'a "Bangane a'a ba to tashi kaje daga can ma kabiyo da matarka Pilo yasa yarufe kansa kamar zai yi kuka yace ooooo grany dan allah kibarni nadan huta ita batasan hanya ba da intaje ni nake zuwa dawkota Haba tarike tana salati tace yau naga abunda yafi karfina ni mairo Kai yanzu abidi matarka bata kuana gida ba amma kana mitar zuwa dawkota anya kwa abidi kanada cikakkiyar lafiya kuwa tashi yayi yana yarfa hannu yafita daga Palon zaune yake abayan mota driver ketukasa har suka isa fa'iz dake filin gidan yana buga kwallo ne yazo yabude masu get bayan yashiga yayi parking AK yafito daga motar yana kallon fa'iz dayayi kamar baisanshiba Murmushi yayi yakarasa wurinsa yafara buga ball din tsaye fa'iz yayi yana daure fuska yagaidashi ciki ciki kamar mai koyon magana Dafashi AK yayi yana amsa gaisuwarsa yace come on boy wai fushi kayi dan namareka ranan Kauda kai fa'iz yayi baice komai ba "OK I am sorry bansan meyakaika dakin ba amma nasan abunda tafada karyane She is my sister kaga bazanso hakan yafaru da ita ba Kaima kuma kanina ne bazan so ace ka aikata hakan ba Amma nagane rashin fahimta aka samu tsakaninku Karkato da kuncinsa yayi yana shagwabe fuska irin nayara yace Idan kuma kana fushine dan namareka to gashi Karama Dariya fa'iz yayi yana fadin haba yaya allah ya kyewta Dariya shima yayi ya wuce cikin gidan yana fadin bari nagaida Umma nazo muyi kwallo Yana tura kofar palon yahadu da khadeeja tafito daga kitchen rike da plate din indomie ahannunta Sunkuy dakai tayi tana gaidashi Bayabo ba fallasa ya amshi gaisuwarta yana zama apalon Ciki ta wuce ta sanardasu ga AK yazo Bayan sunfito suka gaisa yakoma kusan Umma yazauna yana fadin Umma ya kike ji yanzu bawata matsala daiko Murmushi tayi tace ba komai abid nagode da kulawa allah yasaka da alkhairi Ameen yafada yana kallon inna yace inna kefa nifa harmukaje asibiti banyarda Umma ce batada lafiya ba nadauka kece Daure fuska tayi tace ni makiyiyarka ko to ta allah bataka ba Dariya yayi yace allah baki hakuri daga magana ai ni masoyinki ne kallon khadeeja Umma tayi tana fadin Ashe abunda wainnan sakarkarun yaran sukayi kenan ai da kazanemun ita wallahi khadeeja bataji ko ina ita ina ahmad oho Tashi tayi tafita idonta cike da kwalla Murmushi inna tayi tace harkan yara se hakuri Sannan takalli AK tace kungaisa da Abba kuwa Girgiza kai yayi yace a'a ni yanzu nashigo yana nan ne "eh yana bangarensa Tashi yayi yanufi bangarensu Abba yana Isa ya iskosu zaune apalo suna fira harda asma'u Bayan sungaisa yashiga firan anayi dashi sedai jifa jifa yana kallon ALi da asma'u dasuka koma gefe suna tasu firar kiran khadeeja tagani yashigo wayanta da mamaki tatashi tafito daga palon karo sukaci da khadeeja zata shigo fuskanta sharkaf hawaye Gefe tajata tana fadin lafiya khady meyafaru kike kuka AK yamiki wata maganar ne Daidai nan AK yazo wucewa yatsaya yana sauraronsu Cikin rawar murya khadeeja tace baicemun komai ba amma naji kunyar hada ido dashi Gaskiya koda son ahmad zai kasheni dolene nahakura dashi saboda bandace dashiba Sarah tana sonsa idan ya aureta ahankali zai fara sonta Farin cikin sarah shine na AK ni kuma naki shine nawa Gaskiya dole ne ahmad yazaba ko ya auri sarah ko yahakura damu gaba daya amma ni bazan iya aurensa ba Barin wurin AK yayi yanufi motarsa yashiga fa'iz yabudemasu get yana fadin Yaya har zaka tafi bakace zamuyi kwallo ba Murmushi yayi yana daga mai hannu harsuka fita batare da yatankasa ba Yana fita yakira ahmad awaya seda takusa katsewa yadaga Bayan sungaisa sama sama AK yace kana gida ne eh..... Yafada atakaice Katse kiran yayi yagayama driver gidansu ahmad zaikaishi Numban sarah yakira amma har yamata 5 missed call bata daga ba Shuru yayi ya jingina da kujera hade da lumshe ido yana tunani kala kala aransa har suka isa yana isa bangaren ahmad yatura kofar yashiga zaune ya iskosa apalo Ahmad naganinsa yamike tsaye Kusa dashi yamatso yadafa kafadarsa yace Friend inaso ka rufe idanuwanka kamanta lokacinda muka fara samun matsala dakai kamanta lokacinda sarah da khadeeja suka shigo rayuwarka katuna lokacinda muke dagani sekai kana kirana supper hero ina kiranka supper man Lokacinda dayanmu baya iya bacci se yatabbatar da lafiyan dan uwansa lokacinda za'a dakeka amma nine zanyi kuka lokacinda banada lafiya amma kai ne kejinya lokacinda zanji ciwo amma sekafini jin radadinsa Shuru ahmad yayi idonsa arufe yana tuna duk abunda AK kefada seyaga kamar lokacin abun ke faruwa baisan lokacinda hawaye suka fara zuba daga idonsa ba Cikin rawar murya AK yace Yanzu gani agabanka ba amtsayin AK hausawee ba amatsayin supper hero dinka shin zaka amince ka auri wacce nakeso takasance matarka ?? Rungumesa ahmad yayi yana fashewa da kuka yace na amince supper hero nayarda zan aureta ko yanzu kake so muje adauramana aure wallahi zan zauna da ita kuma zan kula da ita Jan hannunsa AK yayi yana sharan kualla suka fita daga gidan Kofar gidansu khadeeja driver yayi parking da mamki ahmad yace amma wannan ai gidansu khadeeja ne nan nakawota jiya meyasa muka zonan Murmushi AK yayi yace inaso mubasu hakuri ne kuma kuyi bankuana da khadeeja kagayamata ka amince da auren tunda itama haka takeso Bude kofa ahmad yayi yafita baice komaiba Murmushi AK yayi yafito suka shiga tare tunda AK yafita sarah ke kuka tana ganin kiransa amma taki dauka aysha dake kusa da ita tace sarah AK yamiki 5missed call amma baki daga ba Kauda kai sarah tayi tana sharan kwalla Daukan wayan aysha tayi takira numban amma yabarta amota har takatse ba adaga ba Zama tayi kusa da sarah tana fadin meyasa baki dauki kiransa ba kikasan kome zai gayamaki Numban drivernsa takira bugu biyu yadaga yana gaidata Bata ansa ba tace kuna tare da AK ne "Eh munatare dashi amma yanzu sunshiga wani gida shida sir ahmad " ahmad fa kace wane gida suka shiga kenan "bansani madam amma naji suna zancan wai sir ahmad ya amince zai yi aure wurgi tayi dawayan tana daka tsalle tace sarah barka natayaki murna ahmad ya amince zai aureki Saurin tashi sarh tayi tana washe baki tace allah dagaske wa yagayamiki Kama hannunta tayi tana jujjuyata tace yanzu driver yacemun AK natare da ahmad kuma ya amince zai aureki tsalle sarah tayi tafada kan gado cike da farin ciki tana kankame pilo zaune suke apalon inna sunyi jigum jigum suna jiran abunda AK zai fada ajiyar zuciya ya sauke yana kallon Umma yace Umma kintabbata bakida matsala akan duk hukuncin da nayanke Gyada tayi tace kwarai kwa abid nabaka dama kayanke musu duk hukuncin dayadace Murmushi yayi yana kallon inna yace inna kefa Tabe baki tayi tana juya furar dake hannunta tace yo ni meruwana dasu Fa'iz dake kusa da ita se hadiyar yawu yake nabin furar dakallo harara tabankamai yayi saurin kauda kai yana hade fuska sunkuy da kai AK yayi yace To ba wani Abu bane dama ahmad nazabama mata kuma ya amince da aurenta to shine nazo Baku hakuri akan abunda yafaru Dagowa ahmad yayi yakalli khadeeja suka hada ido tayi saurin kauda kanta tana share hawaye Murmushi AK yayi yana kallon ahmad yace Friend zan baka auren kanwata kariketa amana da gaskiya ka kularmun da ita yanda yadace idan kacutar da ita to zan manta kai abokina ne nayima rashin mutunci Shuru sukayi gaba daya ba Wanda yace wani Abu Idon asma'u ne yakawo kwalla tana kallon kanwarta cike da tawsayi Umma ma haka kawai dai juriya take Maida kallonsa yayi kan khadeeja yace Deeja ga abokina nan nasan kina sonsa to kiyimai biyayya kuzauna lafiya banda rashin ji idan har kika muzguna masa to kema zanmanta cewa kanwata ce ke zan iskoki har gidanki nahukuntaki kinji ko? Gaba daya suka dago suna kallonsa cike da mamaki Murmushi yayi yace yakuke kallona ko baku gane menake nufi bane cike da farin ciki ahmad yace friend kana nufin ka amince na auri khadeeja Gyada kai yayi yace bama amincewa kadai ba nizan shirya komai kuma agidana za'ayi komai Rungumesa yayi yana dariya mai sauti har yakasa magana Cike dafarin ciki asma'u tadaka tsalle tafada kan khadeeja suka rungume juna suna murna Ganin kowa ya rungume dan uwansa fa'iz yajuya yana washe baki garin rungume inna yabige furar dake hannunta tawatsamata afuska Sadap sadap yatashi yabar wurin tun kafin tabude idonta Sunjima ahaka kafin kowa ya natsu juyowan da AK zaiyi yaga fuskan inna sharkaf da fura har ba'aganin komai se idonta atsorace yamatsa gefe yana salati Se alokacin kowa yalura gaba daya suka kwashe mata da dariya seda sukayi mai isarsu tana zaune tana binsu da ido Daure fuska tayi tace kun gama ai kamar ta ce suci gaba suka kara sa wata dariyar Tashi tayi tafita tana kwalama fa'iz kira Umma tace amma abid idan akayi haka ba'ama sarah adalci ba Murmushi yayi yace Umma nasan zataji wani iri amma kuma hakan shine yadace Idan taga ahmad zai auri khadeeja dole tahakura dashi tunda tace batason kishiya " to shikenan amma gaskiya ba agidanka za'ayiba abun seyamata yawa Kusa da ita yazauna yana fadin ohhhh Umma kefa kikace duk hukuncin danayanke bakida matsala kuma tun ba'aje ko inaba kinfara complain Murmushi Umma tayi batace komai ba tana gode allah dayabata suruki irin abid Wanda yadauketa tamkar uwa Kallonsu Asma'u take da murmushi afuskanta tana jin wani yanayi datakasa fassara shi Daki tawuce khadeeja nabinta Abaya Rungumota tayi tabaya tace ammah I am so happy gaskiya AK daban ne what a wonderful surprise !!! Juyo daita asma'u tayi tana murmushi tace nima nayi farin ciki kanwata zata auri Wanda takeso Murmushi khadeeja tayi cikin sigar tsokana tace hmmmm kodai abunda kike ma farinciki daban ba ammah nahango wani Abu a kwayan idonki kamar kinfara son..... Bata karasaba asma'u tayi saurin fadawa bayi hade da banko kofar da karfi kamar mai tsoron akamata Dariya khadeeja tayi tafada kan gado tana ma allah godiya Mutanan gidan kowa nazaune apalo sarah da aysha suka sauko cike dafarin ciki aysha tace kushirya fa zamu sha biki ahmad ya amince zai auri sarah Carab grany ta amsa da fadin to in yakara guduwa fa Dariya akasa gabadaya Inna ameena tace nidai nashajin amarya tagudu ranan aure amma ango kam se akan sarah Bashir yace gaskiya wannan karon inyagudu za'afara tsoron sarah sadiya tace sedai muba dai cikin ma'aikatan mu ahasale sarah ta dakatar dasu akan zata gayama AK inyadawo bashiri sukayi shiru tashi AK yayi yama Umma sallama suka fita ita kuma tawuce daki kiran asma'u Suna bakin mota ta iskosu Bayn mota AK yashiga yana kallon ahmad yace muje ko?? dariya ahmad yayi yajuya yana fadin muje ina ?? Hahaha kuje dai ni sena gana da masoyiyata Kofar asma'u takama zata shiga yarike yana fadin malama ina zaki shiga Nan ...tafada tana nuna gefensa Harara ya watsamata yana nuna mata daga gaba kusan driver yace ga wurinki can inzaki shiga inbakyaso kuma dama kinsaba da hawa mashin Ganin ba alamun wasa afuskansa yasa tabude gidan gaba tashiga suka tafi [19/07, 16:58] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na( *Maryam Mhd*) 1⃣1⃣0⃣ suna isa sarah tazo dagudu tarungumeshi tana fadin Yaya u are the best thank you so much Dagota yayi daga jikinsa yace banganeba why are u thanking me menayi karasowa wurinsu aysha tayi tana dariya tace hmmmm kana so kamana surprise ko to nariga nasani Ahmad zai auri sarah yanzuma daga wurinsa kake Kusa da grany yaje yazauana yana fadin Ahmad zaiyi aure amma khadeeja zai aura ba sarah ba kuma nariga nagama magana karnaji wani yace wani abu Cak sarah tatsaya tana kallonsa da mamaki bakinta bude amma takasa magana Juyawa tayi wurin asma'u dagudu tahadata da bango cikin gunjin kuka tana fadin wallahi basu isa ba sedai bayan ranta Saurin tasowa yayi yabanbaro sarah daga jikinta yana fadin sarah wai meyake damunki ne wai yaushe kika zama so stubborn ne Kwace hannunta tayi takara nufan asma'u tana surutai Fizgan hannunta yayi yanufi sama da ita yana zuwa dakinta ya wurgata kan gado cikin kakkausar murya yace wallahi kika kara tabata se nasabamiki what is wrong with u Da mamaki take kallonsa cikin rawar murya tace Yaya ...ni...akan waccan .. Katseta yayi dafadin ba laifinta bane sarah tayi kokarin hadaki da ahmad amma hakan baiyuwu ba ni nashirya auren dakaina badan nakuntata miki ba sedan kihakura da ahmad kinema wani Saurin dirowa tayi daga kan gadon tanufi hanyar fita tana fadin wallahi banyarda kai kayi hakan ba Yaya itace tashirya komai kuma wallahi bazan barta ba Janyota yayi tana kokarin kwacewa baisan lokacinda yadauketa dawani gigitaccen mari ba jikake tasssss Cak sukatsaya daga ita harshi kamar gumaka jadabaya tafarayi tana jifansa dawani irin kallo mai cike da mamakin abunda ya aikata Hannunsa yakalla sannan yakalleta yana matsawa kusa da ita cikin rawar murya yace sarah I am sorry bansan... Katseshi tayi dafadin karkatabani katafi kabani waje kai ba Yayana bane Yayana bai taba kai hannunsa ajikina danufin dukana ba Tabata yaje yi tayi saurin shigewa bayi hade da banko kofar da karfi tana kara fashewa da kuka Fita yayi daga dakin yanufi bangarensa Dakarfi yatura kofar yashiga hade dazama kan kujera yana dafe kai Kusa dashi asma'u tamatso adan tsorace tace Ya....sarah...take... is she ok... Girgiza kai yayi yace she is not amma komai zaiwuce dama nasan sarah zatayi abunda yafi haka idan tarasa ahmad Ruwa tazubomai mai anyi akopi tamikamai ahankali yakai hannu yakarba yasha sannan yamika mata sauran Zama tayi kusa dashi cikin siriruwar murya tace karka damu nasan tayi fushi yanzu amma zata sauko daga baya abunda zakayi shine kasamu wani Wanda kayarda dashi kasan zai iya jure wulakanci daga gareta kuma kasan yana sonta seka.... Katseta yayi da fadin se inyi me wai inhadasu aure ? nifa natsani hade haden nan.. Dawawa tayi gabanshi tazauna daga kasa tana fadin ha'an to kabari kaji mezan ce mana ai bangama ba Kauda kai yayi yace to inajinki Murmushi tayi tace yawwa idan kasamu sawrayin sekasan yanda zakayi kahadashi da sarah batare da saninta ba shi kuma kagayamasa idan har yana son kabasa auren kanwarka to seyanemi soyayyarta kafin nan Juyowa yayi yana kallonta yace to amma miye hikimar yin hakan Gyara zama tayi tana murmushi tace uhmmm kaga yanzu matukar sarah tana ganin ahmad kawai amatsayin saurayinta to bazata taba hakura dashiba amma idan taga Wanda yake haukan sonta tun tana wulakantashi tana koransa har tafara sawraronsa daga nan kuma bazama tasan lokacinda ahmad zai fita aranta ba Murmushi yayi yace wow!!! what a brilliant idea chitti dan kwalinta ta turo gaban goshi tana kauda kai tace ahh dabakaki saurarena ba Murmushi yayi yace hmmm I am really impressed amma kintaba soyayya ne Saurin joyowa tayi tana kallonsa tace no bantaba yiba banmasan ya akeyiba dariya yayi yace shiyasa naganki gaki ga kamarki amma wannan Ali din nagidanku ai nadauka saurayinki ne " ina ba saurayi na bane cousin dina ne da dai yaso ya aureni iyayenshi suka hanashi dariya yayi yace kice kema kintaba kwantai shiyasa kika samu experience akan rasa masoyi Hade fuska tayi tace allah ba kuantai nayiba kawaidai wai suna so ya auri wata yarinyane babanta yanada kudi to daga baya kuma yarinyar tafasa auren zaiyi magana kenan sukaji anturo kofa Aysha ce tashigo taci kwalliya tana taunan cingam Juyowa AK yayi yana kallonta yace ohhh hello babyyyyy!! Karasowa tayi cikin yanga tazauna kusa dashi tana hura hanci Kallonta asma'u tayi takwashe da dariya atare suka kalleta aysha na hade fuska Daure fuska AK yayi yace ke kinada hankali kuwa me akayi nadariya tashi tayi tawuce daki tana dariya hade fuska aysha tayi tace wallahi AK kasakema yarinyar nan dayawa tagama raina mutane Shiru yayi baice komai ba yana kallonta Da daddare AK na zaune bakin gado yana danna laptop ga Earp akunnensa yana jin waka se gyada kai yake yana bin wakar asma'u tashigo rike da coffee dinsa kan bedside drowa tadorashi tana fadin ga coffee dinka nan Baimasan tanayiba yamika hannu zai dauki wani Abu kawai yajishi cikin zazzafan coffee Yar kara yasaki yana yarfa hannun cike damasifa yace wayace ki ijiye anan baki gayamun ba Karasowa tayi tana duba yatsunshi tace bakajiba nace ga coffee dinka anan Kallon bakinta kawai yake yana motsi amma baijin metake fada Kuace hannunsa yayi yace dubawan me zakiyi bayan dagangan kikayi dakika kawo ai sekibani ko kigayamun "Wai bakaji menace bane "Jiki kawai bawani hakurin dazaki bani damamaki take kallonsa secan tahangi Earp akunnensa hannu takai tacire Earp din tawuce dressing mirror tana maimaita mishi abunda tafada dazu Painkiller tadauko takama hannunsa zata shafamai ya kwace yafara shafa ma kansa bathroom tawuce tayi shirin kwanciya cikin kayan baccinta wando da riga mai dogon hannu Bayan tagama tafito yana kuance kan gado yarufa da bargo Tsaye tayi daga gefe tana kallonsa idonsa arufe amma da alamun damuwa afuskansa kamar daga sama taji yace Malama idan abun kallo kike nema ga TV can ki kunna stop staring at me Saurin barin wurin tayi tanufi bookshelf( drowan litattafai) din dake jikin bangon dakin daga gefe tana fadin ina ai ni bana kallo da daddare sedai nayi karatu Wani storybook tadauko tadawo kan stool tazauna tafara karantawa afili sedaga baya tagane tatsuniyoyin naban tsoro ne Shiru AK yayi yana kara cusa kansa cikin bargo Kallonsa take tana kunshe dariyarta tacigaba da karantawa cikin muryan ban tsoro tace Dazaran yamma tayi se kowa ya kulle kofarsa saboda wannan aljanan tana yawo cikin dare duk Wanda tahadu dashi to yagama yawo Wannan tsohon yana kuance cikin dakinsa yalulluba dabargo yana karkarwa gashi garin ana wata irin iska mai karfi kamar daga sama yaji ana bugamasa kofa dakarfi ..... Daidai nan grany ta aiko Rebeka da wayan asma'u takamata kawai sukaji bugun kofa atsorace AK yafito dakansa daga cikin bargo yana kallon asma'u itama adan tsoracen take kallonsa atare suka juya suna kallon kofa Dariya asma'u tayi tana kallon AK tace wai yanaga kamar katsorata ne to bari na aje Daure fuska yayi yana gyara kuanciyarsa yace tsoron me zanji awannen shirmen cigaba tayi dakarantawa ... atsorace tsohon nan yatashi zaune jikinshi narawa jin ba akara buga kofan ba yasa yakoma yakuanta can anjima yakara jin anbuga kofar dakarfi .... daidai nan Rebeka takara kuankuasa kofar Wannan karon gaba dayan su sunkasa boye tsoronsu kallon AK tayi tana hadiye yawu tace ABI kaima kaji buga kofar koni kadai keji tashi zaune yayi yana fadin naji mana to amma waye zaizo awannan Daren Jin shiru ba abude ba yasa rabeka tatura kofar ahankali ta ijiye wayar kusan TV tafita ai sunaji anbude kofa asma'u tadaka tsalle tafada kan AK atsorace yaja bargon yarufesu tana kankame dashi har suna musayar nunfashi cikin rada yace inajin motsi anan dakin Itama cikin rada tace banan dakin bane Palo ne kuma kamar anfita muje muduba Ahankali yafito dakansa daga cikin bargon yana bin dakin dakallo ganin bakowa yasa ya sauko ahankali daga kan gadon Itama tasauko suka nufi kofa turata yayi gaba yakoma baya yana fadin lady first Saurin dawowa baya tayi tana fadin to ai kai namiji ne kamata yayi ma kace inzauna kaje kaduba Wata wahalalliyar dariya yana kara turata gaba yace to ai saboda naga yawanci nabaya akafi fara cabkewa shiyasa nasaki gaba wata zungureriyar kwalba tadauka tarike ahannunta dayan kuma tana bude kofar dashi seda suka dudduba ko ina bakowa sannan taga wayarta akan table Ijiye kwalban tayi tadauki wayarta tana kallon AK tace kamar wayata aka kawofa Murmushin yake yayi yana waskewa yace dama ai nasan ba komai kawai ina gwadaki ne naga ko kinada tsoro ashe ke matsoraciya ce kallon ka rainamun hankali take mai seda yagama sannan tasaki yar kara atsorace tana nuna bayansa Haba lokaci guda yadaka tsalle se gashi agabanta Dariya tafara mishi harda rike ciki tawuce daki Binbayanta yayi yana murmushi Suna shiga daki yadauke blanket dinta daga kasa yadora kan gado daukan blanket din tayi tana fadin miye haka malan kwace blanket din yayi yadora kan gado yace nan zaki kuana yau kina tare mun hanya idan natashi dasafe buga kafa tafarayi dakasa tana fadin ni gaskiya ban yardaba daacan bakace haka ba seyau dakake jin tsoro pilulluka yajera atsakiyar gadon ya kuanta yana fadin ga wurinkinan ki kuanta idan ma kina tunanin wuri daya nakeso mukuana Kuma kika ki allah gobe zan gayama grany gaskiya akan aurenmu zagayawa tayi takuanta tana zunbura baki Murmushi yayi yana Jan bargo yajiyo yana kallonta yace chitti Kyaleni..... Tafada tana juya baya [19/07, 17:03] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na( *Maryam Mhd*) 1⃣1⃣5⃣ Gyara zamansa yayi yana kallonta dakyew yace aysha ni nakasa gane wannan lamari abun yadaina bani mamaki yafara bani tsoro tunda naga AK ya yima sarah haka akan yarinyarnan to tabbas akwai wani Abu atsakaninsu sadiya tace nima dai haka nagani Abba aysha halin da namiji ne bakisani ba yarinya kar azo garin kallon ruwa kwado yamana kafa tanadin da mukayi shekara da shekaru yazo yaruguje mana muzama yan kallo Dariya aysha tayi tana tafa hannu tace kai wallahi kun ban dariya ai wallahi ba Wanda zaishiga tsakanina da AK koda kuwa grany ce dakanta bare wata banza wai asma'u Ku kwantar da hankalinku dady insha allahu wannan dukiyar tamuce mu kadai bawanda zaicita se mu dariya jamilu yayi harda kyajyatawa yace ai nasanki ya'ta bakya wasa kunsan me duk lokacinda narufe idona kawai jina nake natashi daga jamilu nadawo jamil hausawee Dariya sadiya tayi tace ni kuma Mr's jamil hausawee Mikewa aysha tayi tafita tana fadin ni kuma Mr's AK hausawee ladidi da bashir ne zaune adaki suna fira ladidi tace wai kai bashir har yanzu ba'abaka albashinka bane Murmushin gefe yayi yace to in anbani meza'ayi dashi badai inbaki ba Daure fuska tayi tace kai kar kamun rashin kunya kaji ko wai kai kodan ciwa ciwa da babakere dinnan ma duk baka iya ba company nan fa nakune kabude aljihunka kadiba kudi amma katsaya wasa Girgiza kai yayi yace a'a mama nifa ba abunda yakaini wurin ba kenan nayarad idan ina son kudi intambayi AK yabani amma bawai insata ba " yo wayace kayi sata kai kowafa daka gani agidannan tasa ce takawosa kowa soyake yakwasa na kwasa kafin ayi waje dashi saboda haka kaima kasan nayi gaka jamilu da wannan kinibabbar matar tasa allah kadai yasan abunda aysha ke kwaso masu a aljihun AK amma kai katsaya wasa to tsaya kaji dazaran AK ya auri aysha to tamu takare agidannan dan wallahi gaba daya kawye zasu maidamu daga ita se iyayanta ne zasu muri wannan dukiyar yashi yayi yana fadin insha allahu ma bazai aureta ba dan da ace matar nan tasa ta kile irin yan duniyan nan ne to wallahi ko kallon aysha bazai yi ba tsaki tayi tana binsa da kallo har yafita sannan tace aikin banza ana ga maciji kana ga tsutsa dadin ya'mace kenan wallahi da ameena na nan dayanzu ta taimaka mun ga salma tayi Karama bata San komai ba ... sarah na kuance kan gado da photon ahmad ahannunta tana kallo idonta sunyi ja sun kunbura tun hawaye nazuba har sun kafe Tunowa tayi da AK kefadin wai tahakura da ahmad tunda khadeeja zai aura Wurgi tayi da photon tafara wawwatsa kayan dakin tana fadin ina bazai yuwu ba sedai idan bana raye bawacce ta isa ta auri ahmad seni Kwalba tadauka tarusa madubin dressing mirror tasulale akasa cikin dasashshiyar muryanta tana fadin nawa ne nikadai ....ni kadai nake sonshi...kuma ni zan aureshi...inba haka ba zan mutu Wayarta ta dauka takira numban khadeeja bugu biyu tadaga tare da sallama Shiru tayi nadan lokaci sannan cikin dasashshiyar murya tace sarah ce nakira namiki barka ina tayaki murnan samun ahmad amatsayin mijinki amma ni kuma zanbaku wedding gift din sekun mutu baku manta dani ba kigayama ahmad idan har bashi arayuwata to batada wani anfani tana kainan takatse kiran mamaki ne Yakama khadeeja tana maimaita wedding gift saurin kiran asma'u tayi tana dauka tagayamata yanda sukayi da sarah atsorace asma'u tamike tana fadin me sarah zata aikata ohh my god ....tafada tana fitowa dagudu daga dakin aguje tanufi dakin sarah tana bugamata kofa amma shiru aysha ce yazo wucewa tadawo tana fadin malama lafiya what is ur problem Banza tayi da ita takwala ma nura kira yazo suka fara balla kofar aguje tafada dakin sedai cak tatsaya tana kallon sarah dake kuance ga hannunta duk jni alamun yanka awurin Durkushewa tayi akusa da ita tana kuka aysha ma hannu tadora akai tafashe da kuka ganin jinin baitsayaba yasa asma'u tayi saurin yaga gualenta tadaure wurin sannan aysha ta taimaka mata suka kaita mota se asibiti Suna zuwa aysha takira AK awaya seda takusa katsewa yadaga yana fadin baby I am busy zan kiraki anjima Cikin rawar murya tace AK sarah ta kashe kanta kayi sawri kazo asibiti Dariya yayi yakatse kiran yana kallon ahmad dake kusa dashi yace kaji wani shirme wai sarah takashe kanta azabure ahmad yamike yana salati yace AK yana yiwa dagaske ne kasan sarah fa bata iya shiga damuwa ba "No wasa ne nasan aysha tana mun irin wannan wasan in tanason ganina Girgiza kai ahmad yayi yace a'a AK nifa tsoro nakeji kar azo dagaskene kakira grany ko asma'u mana Wayansa yadauka ya lalubo numban asma'u dayayi saving da chitti yakira yana fara ringing tadaga tana fadin ABI ina kashiga ina kiranka bana samu kazo asibiti sarah bata jin dadi Azabure yamike yana fadin meyasami sarah kina nufin dagaske tamutu cikin rawar murya tace a'a bata mutu ba ABI kaidai kawai kazo aguje yafita daga office ahmad nabinsa abaya Cikin minti 30 suka iso asibiti yana isa doctor nafitowa wurinsa suka nufa atare suna tambayar ya jikinta Kallonsu yayi daya bayan daya sannan yace dafari dai inaso insan wa yadaure mata hannu da kyalle baigama rufe baki ba aysha tayi saurin nuna asma'u dayatsa tana fadin wannan ce juyawa sukayi atare suna kallonta sanan suka maida kallonsu kan doctor itama asma'u kallonsa take dafargaban abunda zaifada Murmushi yayi yana kallonta yace gaskiya kinyi dubara mai kyew saboda badan kinyi hakan ba da kafin kuzonan tarasa jni mai yawa kuma jijiyarta zata ita bushewa ko iska yakai ga zuciyarta hakan kuma shi zaisa tarasa ranta amma yanzu alhamdulillah taji sauki zaku iya shiga kuganta sedai akula irin haka kar takara faruwa Sannan yakalli AK yace muje office ina son ganinka gaba yayi AK da ahmad suka bisa abaya aysha kuma tashiga dakin da sarah take Nuance take tana kallon sama hawaye nazuba a idonta ga igiyar Karin jini ana mata se hannunta da aka ma bandage Kusa da ita aysha tazauna tana fadin sannu sarah gaskiya AK bai kyewta miki ba koda yake ba laifinsa bane wannan munafukar yarinyar ce tasashi wayasan metagayamasa ... Muryan asma'u tajiyo tana fadin tashi kifita Juyowa tayi tana hararenta tace dawa kike kehar kin isa kice nafita dan karamin table din da ake dora magunguna ta rarumo tanufota dashi bashiri tayi waje aguje har tana bigewa da kofa ijiye table din asma'u tayi takarasa kusan gadon tana duba hannun sarah Kwace hannunta tayi tana fadin wayace ki kawoni asibiti meyasa baki bari namutu ba tunda natabbata abunda kike so kenan Kusa da ita asma'u tazauna tana fadin sarah kina bani mamaki idan kikayi wani abun kamar wacce batayi karatu ba yanzu idan kika kashe kanki riban me zakici Wanda kikayi danshi zai danyi jimamin lokaci kadan daga baya kuma yamanta yayi aurensa yacigaba da rayuwar farinciki Yanzu dazan tambayeki da allah da ahmad wakika fiso zakice allah amma kuma kinyi kokarin aikata laifin da allah bazai yafemaki ba saboda ahmad Akan rayuwar duniya kikayi kokarin ruguza ta lahirarki Miye laifin AK dazaki daga mai hankali yana matukar kokari wurin faranta miki amma ke kanki kawai kika sani bakya tunanin halin dazai shiga idan kika aikata wannan kazamin aiki Sarah kefa macece mata ansansu da juriya da danne soyayya aransu saboda gudun wulakanci amma ke kinkasa yin hakan shiyasa kike wahala Ki godewa allah dayabarki da ranki yana sonki shiyasa baidauki rankiba yabaki dama akaro nabiyu dan kyallen danasa maki bashi yahanaki mutuwa ba lokacinkine baiyiba Bakowa yakesamun irin damar dakika samu ba yau da kin mutu da zaki dawwama kina nadama har abada ina gayamiki hakane ba amatsayin asma'un dakika tsana ba Ina gayamikine amatsayin musulma kuma mace yar uwarki Ga glass nan da wukake kina iya dauka kikara yanka hannunki ko wuyanki amma kisani ba kyada hujjar dazata hana allah yakonaki tana kainan ta tashi ta fita daga dakin Tana fita AK da ahmad nashigowa aguje AK yakarasa bakin gadon yana kallonta cikin rawar murya yake fadin sarah why!! Why sarh!! Why!! yakasa cigaba da maganarsa se hawaye dake zuba daga idonsa Itama kukan take tana fadin yaya i am sorry dafasa ahmad yayi yace friend kaje waje zanyi magana da ita fita AK yayi yana sharan kwalla gefe guda yaje yazauna hade da dafe kai AK nafita ahmad yadawo kusan sarah yazauna cikin sassanyar murya yace Sarah base kinfadamun dalilin dayasa kika aikata hakan ba nasan saboda kinji zanyi aure shiyasa Na fahimci halin da kike ciki saboda nima nashiga wannan yanayin abaya sarah nasan kina sona kuma nagode da kaunarki agareni amma bayanda na iya sarah Ina miki kallon kanwata ne kuma kawata idan kika hakura kika manta dakomai zanci gaba da kallonki ahakan amma idan kika kara aikata wani abun to zaki rasa wannan matsayin awurina Shiru tayi tana kallonsa takasa cewa komai tashi asma'u tayi tanufi inda AK kezaune tazauan kusa dashi Dagowa yayi yakalleta yakara maida kansa kasa ahankali takai hannunta tadafa kafadansa cikin sigar lallashi tace kar kadamu kaji she will be fine dagowa yayi yana kallonta da jajayen idanuwasa cikin rawar murya yace chitti meyasa sarah zatayi abunda ko jahili bazai yiba meyasa zata zabi tarabu dakowa nata tahadu da fushin ubangiji akan tarasa ahmad bazatayi tunanin halin da zan shiga ba bana kewar iyayenmu saboda ita da grany aduk lokacinda nakalleta fuskan ummarmu nake gani atata hawayene suka zubo daga idanuwansa yacigaba dafadin Chitti nasan zakiyi tunanin nabata sarah dayawa ko duk abunda takeso ina mata kinsan dalili ? Girgiza kai tayi hawayen datake makalewa suka zubo cije lebensa nakasa yayi yana saita muryansa yace Tun ina karami nataso ina son yima iyayena hidima inaso naga sunkawo bukatrsu namusu kodan naga murmushi afuskansu ta dalilina Naci burin yi musu hidima na kyewtata musu in sungirma amma allah bai kaddara ba Kinga sarah to yadda take haka ummana take ita kuma grany sak yanda take haka abbana yake daga ranar da suka rasu daga ranar duk wani son danake masu da burin kyewtata masun danake yakoma kan sarah da grany haka nataso har kawo wannan lokacin banason ganin abunda yabata musu rai ko sun nemi Abu sun rasa amma gashi yau nakasa wurin farantama kanwata ...muryanshi ne yakarye yakasa cigaba damagana Hannu takai tana share mai hawaye cikin muryan kuka tace ABI kai ba allah bane mutum ne duk yanda kaso ka kyewtata musu dole wata rana sunemi wani abunda su rasa kuma dama haka rayuwa take kowa kaduba akwai abunda yakeso yakasa samu ABI u are not just a brother but u are a real hero kayi ita kokarinka sauran kuma sekabarma allah amma please stop blaming ur self Gyara zamanta tayi tana kallonsa cikin sigar tsokana tace Yanaga kayi saurin karayane ko kamanta maganr damukayi jiya idan bazaka iya samomata ba ni kabani dama nasamo mata handsome guy Murmushi yayi yace a'a nizan zaba dakaina ke kinsan handsome ne haka kawai kije kidaukomata dan jagaliya murasa yazamuyi dashi Kwaikwayon yadda aysha tashigo jiya tayi tana fadin wai me kadaukeni ne naga fa kana nema karaina mun class dina Dariya yayi yace to ya isa masoyiyar tawa kike kwaikwayo komai abunki dai bazaki kaita haduwa ba "Allah sedai in banyi niyya ba abun ai ba wuya ne dashiba nidai kawai banda lokacinsa ne tashi yayi suka nufi dakin sarah Rungumeshi tayi tana kuka tace Yaya na amince nahakura ahmad ya auri khadeeja Dagota yayi da mamki yace dagaske kin amince amma abunda da mamaki da zaki kashe kanki yanzu kuma kin amince kodai kin hango malakal mauti ne kara rungumesa tayi tana murmushi tace Yaya kabari banaso dariya sukasa gaba dayansu banda aysha dake jifan sarah da kallon tuhuma Dagowa tayi tana kallon asma'u tace sister nagode dakika ganar dani abunda nakasa ganewa tun tuni Gaskiya ke tadabance thank u once again Juyowa AK yayi yana kallon asma'u da murmushi afuskansa Sunkuy dakanta tayi itama tana murmushin Da yamma aka sallemesu suka dawo gida dakin sarah suka fara zuwa seda ta kwanta sannan suka fita akabari daga ita se aysha Bayan kowa yafita aysha tazo tarufe kofar da key takoma kusan sarah da mamaki tace sarah what is ur plan? kauda kai sarah tayi tace kamar ya ? "Hahaha sarah kar kirainamun hankali nafasanki kamar yunwar cikina u won't give up easily Ya akayi haka Share hawayenta tayi tace to aysha yazanyi ahmad yariga yazama na khadeeja Dana tsaya inaba kaina wahala ba gara nafita hanyarsu ba nima nayi addu'ar allah yabani mijinagari Hanyar fita aysha tanufa tana fadin kin bani mamaki sarah Ashe bama son Ahmad kike ba kawai cika baki ne Dakallo sarah tabita har tafita sannan tarufe idonta ahankali hawaye nagangarowa gefen fuskarta Aysha nafita wurin AK tanufa yana zaune apalo ta iskosa kusa dashi tazauan tana shagwabe fuska tace darling wai mekake jira da yarinyar nan ne naga bakada niyyar korarta daga gidannan Gefen fuskanta yashafo yana murmushi yace aysha kifahimci halin da grany take ciki kinsan tana son asma'u dayawa to kafin in rabu da ita ina bukatar hujja ko dalilin dazan kare kaina dashi awurin grany idan bahaka ba gaskiya bazan iya sakinta haka kawai ba to mezan gayama iyayenta idan ita tasan dalilin dayasa na aureta su basu saniba Murmushi tayi tace OK I understand amma dan allah kadaina shishshige mata dazu fa ina ganin lokacinda kuke dariya a asibiti Nidai gaskiya kadaina sake mata fuska kaga tafara raina mutane tun ba'aje ko inaba kauda kai yayi yana fadin nasan menakeyi base kin gayamun yadda zan zauna da ita ba Yana kainan yamike yanufi masallaci Dakallo tabisa har yafita sannan ta tashi ahasale tawuce dakinta dakarfi ta tura kofar dakin tashiga tana fadin ina bazai yuwu ba wallahi wannan ai shirmene dolema nasan abinyi ina ganin abun kamar wasa gashi yafara zama babbar barazana wa farin cikina """" [19/07, 17:03] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na( *Maryam Mhd*) 1⃣2⃣0⃣ Da yamma aysha taraka sarah gidansu asma'u taje Neman khadeeja Bayan sungaisa dasu Umma khadeeja tarakosu har waje Juyowa sarah tayi tana kallonta da murmushi afuskanta tace to deeja nizan tafi se kinzo gobe kauda kai tayi tana daure fuska tace allah ya kaimu ahasale aysha taja hannun sarah tana fadin wai sarah meyake damunki ne kintsaya karamar yarinya tana daddaure maki fuska kar allah sa tazo Kwace hannunta tayi tana daka mata tsawa tace aysha ya isa haka karkimanta matsayinta awurina so behave ur self Dariya khadeeja tayi tadawo gaban aysha tatsaya tana fadin malama dafarko dai inaso kisan bani nagayyace Ku gidanmu ba so dole zaku Bini aduk yadda nakarbeku ku idan kinga bazaki iya ba hanya abude take Sannan tajuyo wurin sarah tace ke kuma sarah ina so kisan cewa koda gaba daya mutanen duniya zasu yarda da canzawarki to ni khadeeja bazan fada tarkonki ba Saboda nasan people like u won't change easily nasan kina da wata buyayyar manufa akan wannan fuskar mutuncin dakika ara nunata tayi dayatsa tace let me worn u sarah if u dare do something terrible to me or my sister I will make ur life a living hell that's my promise tana kainan tajuya tabarsu atsaye suna binta da kallo har tashige ciki sannan sarah tajuya jiki asanyaye tashiga mota aysha tabita tana jan dogon tsaki AK na zaune apalo asma'u tashigo tana kwasan gyalenta tawuce takusan shi zata shiga daki hannunta yakamo yajuyo da ita gabansa yana fadin zo nan hajajju ina so in tambayeki wani abu zaunawa tayi daga kasa suna fuskantar juna takure shi da ido batace komai ba kallon kallon suka farayi nadan lokaci kana yaja nunfashi yana Sosa kai yace mema zan tambayeki ? tashi tayi tana fadin bari natafi inada abun yi idan katuna seka kirani Janyota yayi yazaunar da ita yana fadin a'a dawo natuna nace wai me kika gayama sarah ne har tayi saurin gane abunda najima ina kuatanta mata murmushi tayi tace ni nama manta abunda nagayamata kawai dai magana namata kuma banmasan zata dauki abunda nafada ba kankance ido yayi yana kallonta yace um um chitti a iya sanina sarah ta tsaneki bata sonki amma ya akayi lokaci guda tafadi magana mai dadi akanki anya kwa ba magic dinnan naki kika mata ba kuwa ni kikoyamun yanda ake nama grany tafarayin duk abunda nakeso Dariya tayi tace wane magic kuma nidai bawannan ba gaskiya ABI bai kamata ayi bikin khadeeja anan gidan ba duk da sarah tahakura amma bazataji dadi ba zaiyi magana kenan sukaji sarah nafadin Ba abunda zanji sister anan zamuyi bikin kanwarmu kamar yadda Yaya yafada Juyawa sukayi suna kallonta da murmushi afuskansu Karasowa tayi kusa da AK tazauna tana kallon asma'u tace bama wannan ba sis kushirya gobe da daddare nahada dan kwarya kwayan party wa ahmad da khadeeja saboda inaso musanar da abokanansa da kawayanta zancan bikinsu kuma natayasu murnan cimma burinsu kallonta AK yayi cike da tausayi yace kintabbata ba wata matsala sarah can u bear it ? Dafashi tayi tana dariya tace Yaya come on I am not a kid ko kuma Baku yarda nahakura bane murmushi sukayi suna kallonta basuce komai ba da daddare har Sarah ta kuanta aysha ta iskota rai bace tace sarah ni nakasa ganeki wai ina sarahn da nasani wacce bata hakura da abunda takeso bare abunda nasan kinfi sonshi fiye da komai aduniya yaushe kika dawo hakane ko kema sallon yaudarar asma'u yayi tasiri akanki ne Daure fuska tayi tana kallonta tace aysha waini wacece dabazan gyara rayuwata ba ko kafiri yakan musulunta yazama nagari bare ni me kika daukeni ne to nagaji da abunda kike mun kar ki kara mun wannan banzar tambayar kinji nafadamiki ahasale tafita tana banko kofar dakarfi washegari dasafe AK d nabangaren grany yana breakfast kan dining asma'u nagefensa azaune tana kokarin zuba kunu akofi amma takasa saboda hannunta da yayanke wurin girki inna ameena nazaune daga gefe tana kallonsu karasowa tayi wurinsa tana murmushi tace AK kaga asma'u tayanke dazu ahannunta kazubamata kunun mana kabata kwarewa yayi yayi saurin daukan ruwa yakora yana kallonta da mamaki yace inna me ...mekikace ....nabata kunu fa daure fuska tayi tace yo miye ba matarka bace kai gaka ahaka kamar zakayi soyayya amma ashe ko wayewar ma bakayi ba Harara yajefa ma asma'u yana fadin to dabana nan waye zaibata kunun ko dolene ma setasha kunu tafa hannu inna ameena tayi tana salati tace oh ni ameenatu menakeji haka kamar gwaranci abakin AK amma wallahi kabani kunya se anyi magana kuce mana yan zamanin da to mudai bahaka mazan mu ke mana ba Kallon asma'u tayi tana fadin baiwar allah shiyasa da daddare sena koreki kike tafiya allah kadai yasan me yake miki labace baki asma'u tayi kamar zatayi kuka tace inna infadamiki wani Abu Zaunawa inna ameena tayi kan kujera tana fadin inajinki asma'u menene "Jiya ma haka ya..... bata karasa ba yayi saurin fadin OK fine....zan bata abar zancan gyada kai inna ameena tayi tana fadin dadai yafi maka inba haka ba yanzu nakira grany asma'u tafadi komai agabanta Kofin kunun ya fizge ahnnun asma'u yana ji kamar yarusa mata shi abaki seda yafaki idonsu ya ciko cokali da barkono ya zuba cikin kunun ya juya yana murmushin mugunta yakai kofin bakin asma'u yana fadin enjoy ur self baby !!! Kurban farko taji kunnanta ya amsa saboda yaji saurin janye bakinta tayi tana kallonsa Murmushi yayi yakara kai kofin bakinta yana fadin drink it badai kunu kike soba kallon inna ameena yayi yace kinga ai halin matan kenan tace kunu yanzu kuma nafara bata tana nuna bataso hannunsa asma'u takama takai kofin bakinta tana shan kunun kamar ba komai aciki Da mamaki yake kallonta seda tayi rabi sannan takai kofin bakinsa tana lashe baki tace to kaima kasha darling!! zaro ido yayi yana kokarin kauce bakinsa inna ameena tace kai kasha mana yau naga sakaran yaro asma'u zatayi magana kenan yayi saurin kama hannunta ya kai kunun bakinsa ya kurba saurin hadiyewa yayi ya kauda kai gefe yana huddo harshe Kallonsa inna ameena tayi da mamaki tace wai yanaga kana Abu kamar dayaji akunun ne dariya asma'u tayi tace inna yaji ya.... bata karasa ba yayi saurin katseta dafadin kaji inna kuma mezai kawo yaji cikin kunu waima banaji grany nakiranki ba kitashi kije mana zamu kula da kanmu ai Gyara zamanta tayi tana fadin ba inda zani se kungama kaidai sha kunun Juyowa dakansa asma'u tayi takara kai kofin bakinsa tana murmushin mugunta Ganin yakasa jure yajin kuma bayaso inna ameena tagani yasa yayi saurin tashi yabar wurin yana shakan iska yana fiddo harshe [19/07, 17:03] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Cigaban 1⃣2⃣0⃣ tashi asma'u tayi tabishi tana dariya daki ta iskoshi zaune yana guma ruwan sanyi abakinsa Dariya tayi tace ai shi dama ramin mugunta kamata yayi ka ginashi gajere gashi yanzu kai kafada ciki Harara ya watsamata da ruwa abakinsa yace Gagagagagga Dariya tayi har da rike ciki tace ni banajin mekake fadi amma bari nataimaka maka Fita tayi ba adau lokaci ba tadawo da manja acikin dan karamin bowl yatsanta ta tsoma aciki tana fadin bude bakinka Kauda kai yayi yana girgiza Kai "Bude mana shafa maka zanyi zai rage maka zafin yajin Ruwan bakinsa ya hadiye zaiyi magana ta tura yatsanta cikin bakinsa ta shafo man jan aciki Saurin tashi yayi yanufi bayi yana yamutsa fuska Fita tayi daga dakin tana dariya Da daddare aka fara party kowa yazo cikin abokansu ahmad da kawayen khadeeja sarah senan nan take dabaki aysha ko haushi yagama cikata se masifa take tana hantarar kawayen khadeeja apalon gidan ake komai wurin yayi haske kamar darana kowa naharkan gabansa ga daddadan sawti natashi khadeeja da ahmad sunyi matukar kyew kamar prince and princess se alokacin kowa ke ganin dacewarsu abokanansu se kodata suke suna fadin tafi ahmad kyew saura suga amaryar AK ita kuma yatake sunsan se tafi kanwarta kyew AK nazaune adaki yana jiran asma'u Can anjima tafito tana sanye da doguwar riga tasha katon gyalenta se kokowa take dashi Tagumi yayi yana kallonta har zata fita tawaigo ganin bai tashi ba tace muje mana ai nashirya kallonta yayi sama da kasa yace muje ina ai da injera dake ahaka gara nazauna banje ko ina ba dawowa tayi gaban dressing mirror ta tsaya tana kallon kanta da mamaki tace me kuma nayi nifa nan karshen fitowata kenan tasowa yayi yazo kusa da ita yana fadin wai ke chitti anya kwa a abuja nan aka haifeki yanzu saboda allah kodan yafa gyalen nan na yan mata baki iya ba allah inaga ko grany tafiki iya dawri mai kyew Labace baki tayi kamar zatayi kuka tace to ni ban iyaba ya zanyi ka kira mun khadeeja to tamun " ni kuma kawai se aganni nakira khadeeja wai zatama matata kwalliya haba chitti abokanaina zasu mun dariya komawa tayi bakin gado tazauna tana fadin to shikenan tunda hakane ba inda zanje kawai katafi Shuru yayi nadan lokaci kana yajanyo drowan dressing mirror din yana fadin badai akwai kayan kwalliyar ba zo kidanyi ko yayane mugani Kin tashi tayi seda yajanyota ya zaunar da ita sannan yayi tsaye kusa da ita yana kallonta Tureshi tayi daga wurin tana fadin to katafi bazan iya yi kana kallona ba fita yayi daga dakin yana murmushi seda yadan jima sannan yaleka yana fadin wai haryanzu baki gama ba juyowa tayi tana kallonsa yayi saurin ja dabaya yana salati yace chitti mezan gani haka to ai dawannan gara babu muka fita haka ai watsewa za'ayi abamu waje ya salam!!! Langwabar dakai tayi tace to ni gaskiya ban iyaba nama fasa fita kawai kacemusu bana jin dadi Karasowa yayi wurinta yace je kiwanko fuskarki kizo namiki dakaina natabbata sena fiki iyawa Tashi tayi tana dariya tanufi bayi tana fadin ashe kwa zamu kuana anan bamu gama ba tana shiga bayi ya fiffito dakayan kwalliyar yana karanta yanda ake anfani dasu koda tafito yagama tsab yaware wanda zai bukata gefe guda tana zama ya nannande hannun rigarsa ya shigayimata simple make up yana yi tana mai dariya bayan yagama da fuska yakoma bayanta ya warware ribbon din data daure gashinta dashi kallonta yayi tajikin mirror yace chitti umma bafulatana ce ko buzuwa Dariya tayi tace bakatapiya ce Shima dariyar yayi yagyara gashin yamata parking mai kyew sannan yagyara mata gyalen ba'adau lokaciba yagama yana murmushi yace to duba kiga Mamaki tayi bakadan ba ganin yadda tacanza lokaci guda la lips din nan sunsha janbaki tayi kyew bakadan ba Juyowa tayi tana kallonsa da mamaki tace ABI dama ka iya ne girgiza mata kai yayi yamikar da ita yana fadin bantaba yiba se akanki yanzu muje kinga ahmad najirana amma dan allah bakinki alekum nasan ki talkative ce saura kigayama khadeeja ni namiki kwalliyar mushiga uku suna fitowa kallo yakoma Kansu nan take aka hau tapi ana shewa da gudu khadeeja tazo tarungume asma'u tana dariya tace ammah kinganki kuwa gaskiya yau kinyi kyew bakadan ba Juyowa tayi takalli AK sukama juna murmushi janta gefe khadeeja tayi tana fadin ammah zo gayamun miye sirrin nidai nasan baki iya make up ba Hannaye taware tana fadin bansaniba ba Khadeeja zatayi wata maganar ta kwace hannunta tabar wajan tana murmushi Da kallo tabita tana fadin this is the beginning of ur love story sis Karasowa ahmad yayi kusanta yana fadin deeja kina ganin abunda nake gani kuwa Dariya tayi tace ohh ni tarzan ashe kaima ka iya gulma Dariya yayi yace deeja asma'u da AK sun bala'in haduwa "wallahi inama suna son junansu dase sunfi kyew "Zama suso ne ai naga andawko hanya tunda suka fara magana sarah ke kallonsu tana sharan kwalla kusa da ita aysha tamatso tana fadin sarah wai meyake damunki ne ni nasan wallahi karya kike kice kin hakura da ahmad yanzu gashi kinkasa juran ganinsu tare bare kuma ace sunyi aure Barin wurin tayi batare datace mata komai ba Khadeeja da ahmad sunzo wucewa kan stairs kenan kawai taji anturata dakarfi zata fadi kasa ahmad yayi saurin janyota tafado kansa da gudu asma'u da fa'iz suka karasa wurinsu suna tambayar lafiya Rike kanta tayi tana runtse ido arude ahmad yadauketa yakaita bangaren AK Kan 3sitter yakwantar da ita yana tambayar bataji ciwo ba Dafe kanta tayi tana kallon asma'u tace ammah ba faduwa naje yiba turani akayi Damamaki suka kalleta suna fadin turawa fa khadeeja to wa zai turaki Murmushin takaici fa'iz yayi yana kauda kai yace ya wuce wannan busassar yarinyar aysha ai naga lokacinda tabi bayan Ku dazaku haura sama azabure ahmad yamike zaifita asma'u tarikoshi tana fadin a'a ahmad barshi kawai zanmata magana dakaina ba laille ne yakasance ita bace saboda banga dalilin dazaisa tanemi hallaka khadeeja ba girgiza kai ahmad yayi yace ammah bakisan suwaye wa innan matan ba zasu iya yin komai wayasani ko tana taya sarah kishine nasanta bata da mutunci aysha ce tasigo dakin sarah tana tafa hannu tace Weldon sarah nice try natabbata nan gaba bazakiyi kuskure wajan aikata lahira ba damamaki sarah tajiyo tana kallonta tace kamar ya ban...gane ...akan wa kike magana ba Dariya aysha tayi tana zama kan kujera tadaura kafa daya kan daya tace sarah karki manta da aysha kike magana ba AK ko asma'u dazaki iya deceiving ba ko kinaso kicemun bake kika turo khadeeja daga sama ba Shiru Sarah tayi tana kauda kai da hawaye a fuskanta murmushi aysha tayi tace karkice mun a'a saboda da idona naga lokacinda kika turata kuma naga lokacinda kika zuba wani Abu a jus dazu kika bama nura yakai mata amma kafin yakai glass din yafadi yafashe kinji haushi har kika mareshi daga nan nafara samiki ido dan nasan dole akwai abunda kike shiryawa sarah nasanki kamar yunwar cikina I know u will never change for good Saitin window sarah takarasa ta tsaya tana kallon waje cikin muryar takaici tace Kwata kwata yaushe tashigo rayuwarsa wacece asma'u bare wata kanwarta lokaci guda yamanta ni kanwarsa ce ya dauki farin cikina yadanka ma wata baare Hawayen fuskarta tashare tana cije lebe tacigaba dafadin sunyi wawta dasuka yarda cewa wai ni sarah nacanza Dariyar keta tayi tajuyo tana kallon aysha tace banso kowa yasan abunda nake shiryawa ba amma bakomai tunda kece kika gani ba wani ba aysha ina ma ahmad sonda ni kaina bansan yanda zan fadeshiba Tunda AK yariga ya yanke cewa Ahmad zai auri khadeeja to tabass zai aureta amma kuma ai setana raye zai aureta ko idan har nacigaba da nuna adawata akansu to dazaran wani Abu ya sameta ni za'afara zargi shiyasa nafito dawannan hanyar Nuna kanta tayi dayatsa tace idan har ni sarah ban auri ahmad to ba wacce ta isa ta aureshi sedai idan bana nunfashi adoron kasa asma'u ce taturo kofa tashigo sauri juyawa sukayi suna kallonta Murmushi sarah tayi tace ohh hello sister karaso mana Karasowa asma'u tayi fuska ahade tace nasan cewa faduwar khadeeja ba haka kawai bane someone is behind it atsorace suka kalli juna sannan sarah takalli asma'u da damuwa tace to waye zai yi kokarin cutar da khadeeja akan wane dalili kallon aysha asma'u tayi tana fadin aysha ce ta turata dalilin kuma shinazo inji daga gareta Azabure aysha tamike tana fadin what nonsense alama sarah tamata datayi shiru sannan takalli asma'u tace kintabbata itace ? "To waye zaiyi hakan inba itaba Juyowa sarh tayi tana kallon aysha cikin daga murya tace how dare u akan wane dalili zaki aikata wannan shirmen idan ma kina tunanin kishi kike tayi to u are westing ur time saboda ni khadeeja matsayin kanwa nadauketa idan kika kara aikata makamancin wannan to ba abunda zai hana namikaki ga police Kasheta kike so kiyi baki bude aysha ke kallonta cike da takaici tama kasa magana dafa sarah asma'u tayi tana murmushi tace kibarta kawai sarah basai takai ga police ba mutuncin gidan nan ne zai zube sannan tajuyo tana kallon aysha tace wannan yazama na farko kuma nakarshe idan kika kuskura kikayi na biyu to ina tabbatar maki cewa u won't get another chance to do the last one Tana kainan tafita tana banko kofar dakarfi juyowa aysha tayi tana kallon sarah da mamaki tace miye haka kikayi akan me zaki dawra mun alifin da ba ninayi ba Zama sarah tayi kan kujera tana dafe goshi tace I am seeking tried of this girl wallahi ba karamin dakewa nakeba kafin natsaya agabanta ina mata magana jdagowa tayi takalli aysha tace wai yakukayi da AK ne akan zancan barinta gidannan meyake jira da ita tsaki ausha tayi tana zaunawa bakin gado tace na tambayeshi yatsaya mun kame kame wai muduba grany..... batada lafiya .....yana bukatr hujja kafin yasaketa dariyar mugunta sarah tayi tana kuantar dakanta kan kujera tace hujja ko ??? To ni zan bashi hujja just wait and see grany ce kawai zata bani matsala Cike da farin ciki aysha tace idan ma grany ne bakida matsala saboda naji tace gobe zasuje Kaduna itada inna ameena amma kuana 2 kawai zasuyi Murmushin mugunta sarah tayi tace good Ina wannan Alin cousin dinta dakika ce yana damunki awaya yamutsa fuska aysha tayi tace yana nan miye Tashi tayi tafita tana fadin ki tabbata kunyi fira mai dadi dashi ayaw har ya yarda cewa kin amince dashi gobe zan gayamaki sauran plan din Dakallo aysha tabita tana murmushi har tafita sannan takuanta tana fadin bakida kyew sarah ni kuma zanci gaba da binki ahaka har nacimma burina na auren AK daga nan kuma I will show u the worst part of me [19/07, 17:03] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na(Maryam Mhd) 1⃣2⃣5⃣ Washegari dasafe sarah ta isko asma'u apalo kusa da ita tazauna tace sister dan allah wata alfarma nakeso kimun murmushi asma'u tayi tace ina jinki menene Rada tamata akunne asma'u tayi murshi tace OK badamuwa amma mezai hana kigayama AK ainasan bazai hana ba Rungumeta tayi tace thank u sister amma banaso Yaya yasani nafiso semun daidaita tukunna tashi asma'u tayi tanufi kitchen tana fadin to bari nadora yanzu kar yazo bamu gamaba tana tashi aysha tazo tazauna kusan sarah tana fadin wow good acthing sarah naga kamar ta yarda ko? "eh amma ina fata dai kinyi abunda nace Nuna mata wayar ta tayi tana fadin kalla kiga garan har ya amince shima naga alama kamar dan hannu ne har da fadin wai inaga ba matsala idan yazo badasanin AK ba Dariya sarah tayi suka tafa Kowa nazaune apalo grany suka fito cikin shirin tafiya AK yayi jigum kamar zaiyi kuka se tsokanarsa asma'u keyi tana dariya Amir yaron inna ladidi se yawo yake da camera ahannunsa yana musu video Tashi sukayi gaba daya zasu raka grany airport ganin asma'u batada niyyar tafiya yasa AK yace chitti muje mana Langwabar dakai tayi tace ABI kuje kawai banajin dadi bazan samu damar zuwaba kureta yayi da ido nadan lokaci sannan yace anya kuwaaaa ni banga kinyi kama damara lafiya ba Jan hannunshi sarah tayi tana fadin Yaya muje mana tace batajin dadi dolene Sallama suka mata suka tafi bayan kowa yashiga mota suntafi aka bar aysha da sarh atsaye jikin motarsu kamar zasu shiga suna ganin kowa yatafi sarah taja hannun aysha suka koma ciki suka labe awani daki batare da asma'u tagansu ba cikin rada sarah tace aysha kintabbata zaizo kuwa "eh mana yacemun yana hanya fatana dai kawai AK yadawo kar yakwapsa mana "Karki damu nasan zai dawo Suna nan atsaye Sega Ali ya shigo gidan se shan kanshi yake yana shafa saje Dariya sukayi suka tafa hannu kiran aysha yayi awaya tadauka cikin muryanta mai jan hankali tace sweetheart ka iso "eh baby kina ina ne nakosa naganki danni inba naganki akusa dani ba bazan yarda wai dagaske bane Tabe baki tayi tace I am in my room can u meet me there " tsalle yadaka yana cije yatsa yace why not baby just tell me where is the room dariya tayi suka tafa da sarah sannan tamai kuatancen dakin su asma'u tace yasameta acan Dakallo suka bisa har ya haura sama sannan suka fito suka shiga dakin aysha sarah tace idan muka tabbatar yashiga se murufe kofar kinga idan AK yadawo ba abunda zai hana yagansu tare daga nan kuma ..... Kinsan sauran ahankali yatura kofar yashiga sedai yaga bakowa adakin zai juya kenan yaji motsi a dressing room Komawa yayi ya kuanta kan gado yana fadin come out baby i can't wait to see u!!!! asma'u na dressing room tana sa kaya batasan meke faruwa ba tana fitowa tagansa rigingine kan gado cak ta tsaya tana kallonsa kamar amafarki tama kasa tantance mafarki takene ko gaske Alin datasani ne ko maikama dashi daga ina yake meyakawosa dakinta tana nan tsaye taji anturo kofa atsorace suka kalli kofar suduka Nunfashinta ne yakusa daukewa ganin AK tsaye bakin kofa kamar gunki se rawa jikinsa keyi ga idonsa daya rikide yayi ja kamar gawta sorry..... Yafada cikin wata iriyar murya yana barin dakin dakyer yake tafiya danwani jiri ne ke dibarsa wasu zafafan hawayene suka zuboma asma'u cikin rawar murya tace Ali meyakawoka dakina mekakeyi anan Ali wannan wane kalan tumasanci ne kayi haka atsorace yamike tsaye yana fadin asma'u mekike nufi kar kicemun nan dakinkine nashigo dan allah Girgiza kai tayi tafita daga dakin tana sharan kwalla apalon kasa ta isko AK azaune yadafe kai matsowa tayi kusansa adan tsorace tace ABI I.... Dakatar da ita yayi tahanyar daga mata hannu yace no don't say anything Saboda komai zaki fada bazai maki anfani ba chitti u why ..........just leave Juyawa tayi tana fashewa da kuka karo sukaci da Ali yana sakkowa zaiyi magana tadakatar dashi cikin rawar murya tace Bansan meyasa kayi hakan ba amma kasani idan har wani Abu yasami aurena I won't spare u tana kainan tawuce da gudu tashige bangaresu [19/07, 17:03] Hubbey Frd Ameena Kn: bayanda batayi da AK ba akan ya yarda da ita amma yaki cikin sheshshekar kuka tace ABI wai me kadaukeni ne Taya kake tunanin zan aikata abunda tun ina gidanmu banyishi ba se yanzu dayagiyar aure ta haw kaina why will I do that Dagowa yayi yana kallonta da jajayen idanuwansa cikin kakkawsar murya yace ni ne zantambayeki mekika daukeni asma'u da ace bani naganku da idona ba wani yagayamun dabazan taba yarda dashiba amma kinbani mamaki bansan dalilin dayasa kika kasance haka ba amma kisani na ysaneki banason ganin fuskar ki kije..... atsorace takai hannu ta toshe mai baki cikin tsananin kuka tace a'a a'a ABI dan allah karkamun haka katausayama ummata wallahi zata iya rasa ranta ABI kayarda dani wallahi bantaba aikata irin wannan kazamin aikin ba bansan meyakawoshi dakina ba I am confuse ni kaina bansan meyake faruwa ba Bige hannunta yayi daga kan bakinsa ya mike tsaye yana juya mata baya yace Sanin kanki ne cewa koda ina sonki bazan iya cigaba dazama dakeba karma kiyi tunanin kishinki nake a'a kawai ina takaicin yanda kika ari rigar mutunci kike aikata abunda kikaso kowane mai laifi daya musanta lafinsa yana bukatar abashi dama yagabatar da shaida Juyowa yayi yana kallonta yace to nima zan baki dama just 24 hours kikamun wata shaida dazata nuna baki aikata abunda nake zarginki akai ba yana kainan yaraba tagefenta yawuce yana fadin karki manta awa 24 kawai nabaki idan har suka cika baki kawomun shaida ba to karma kijira se nakoreki dakaina dan bazaki ji dadi ba Dakallo tabisa har yabacemata sannan takuantar dakanta kan kujera tana rera dan marayan kukanta mai ban tausayi sarah dake labe tana lekenta ta wuce daki tana kwashewa da dariyar mugunta seda tayi mai Isarta sannan aysha tace sarah nifa binki kawai nake a plan dinnan amma bangane Kansa ba Dariya tayi tana zama kan kujera seda tajima tana dariyar keta sannan tanatsu tafara magana kamar haka idan baki manta ba kintaba gayamun cewa kinji lokacinda asma'u ke ba AK labarin wannan Alin yaso ya aureta which means tsohon saurayinta ne Su maza suna wani hali Wanda koda basa son mace to dazaran andaura musu aure da ita zakiga suna kishinta Shikuma kishi yana daga cikin abubuwan dakesa maza saurin sakin mace musamman irin wannan Nabukaci dakija hankalin Ali ajiya saboda inaso ya yarda cewa kinasonsa dan musamu yamana aiki cikin sauki danatabbatr ya amince zai zo yau to se nafara tunanin hanyar dazanbi nahana asma'u fita raka grany batare dakowa yasan ni nahanata ba Shiyasa naje nasameta dacewa akwai wani saurayina dazaizo yau kuma banaso kowa yasan dazuwansa inaso tazauna mumasa girki dasauran su ba bata lokaci ta amince lakacinda taki tafiya raka grany nahango rashin yarda da ita karara a fuskan AK kuma hakan shiya taimaka aikina yazo dasauki Bayan Ali yazo muka turashi dakin asma'u naso ace munje munkulle kofar dakin sekowa yadawo ya iskosu tare bansan meyadawo da AK dawuriba amma duk dahaka komai ya je daidai Dariya aysha tayi tana tafa hannu ta jinjina ma Sarah sannan tace to ya ake ciki yasaketa ne girgiza kai tayi hade da tashi tafara kaikawo adakin tana fadin baisaketa ba bansan meyasa yake tausaya ma wannan ummar tata ba yabukaci takawomai shaidar dazata wanketa amma nasan ko mezatayi bazata taba samun shaida ba ina mai tabbatar miki dacewa nan da gobe dole tabar gidannan daga nan kuma senaji da khadeeja dariya aysha tayi cike dafarin ciki aranta tana fadin Weldon sarah kinmaida mun aikina mai sauki batare Dana wahala ba AK yana fita wurin ahmad yanufa yazayyane masa kap abunda yafaru har lokacinda yabama asma'u damamaki ahmad ke kallonsa har yagama bashin labarin sannan yamike cike da takaici yace AK badai kana nufin kayarda asma'u zata aikata abunda kake zarginta dashiba bansan wacece itaba amma I am 100% sure bazata taba aikata haka ba "oh to zanmata karyane ko kuma ni makaho ne incemaka da idona nagansa haba ahmad adakina fa nagansa akan gadona she was standing there looking at him kuma kacemun wai bazatayi hakan ba To gayamun meyakaishi dakina meyake akan gadona idan ziyara yakamata meyasa basu zauna apalo ba haba ahmad nifa ba sakarai bane ajiyar zuciya ahmad yasauke yana zama kusa da AK cikin sassanyar murya yace inaganin kamar dama yayi hakan dawata manufa ne maybe yanajin haushin auren datayi ne.... ko kuma har yanzu yana sonta ...badai banza ba AK amma baikamata kazargi asma'u ba tunda baka kamasu suna aikata hakan ba in fact bama wuri daya kagansu azaune ba so u have no right to accuse her girgiza kai AK yayi yana dafe goshi yace ahmad bazaka gane bane saboda bakai ne ahalin danake ciki ba Murmushi ahmad yayi yace are u jealous "No I am not kawai dai ina kokarin kare mutuncina ne Daddare asma'u tashigo dakinsu sedai cak tatsaya tana kallon yanda AK yayi watsi dakomai nadakin gabadaya yabirkita dakin bedsheets da pililluka duk yawatsar dasu gefe Azaune tagangosa kan kujera yakuantar dakansa idonsa alumshe kamar mai bacci amma yana shafa goshinsa ahankali adan tsorace take takunta har ta isa kusansa cikin rawar murya tace ABI are alright ? azabure yamike yana damko kafadunta dakarfi seda nunfashinta yakusa daukewa saboda tsoro matseta yayi jikin bango har tana jin bugun zuciyarsa Hannunsa daya yasa ya damko kugunta yamatseta dajikinshi dayan hannun kuma ya zagayo dashi bayan wuyanta Nan take jikinta yafara rawa muryanta har rawa take saboda tsoro Kokarin kwace kanta tafarayi tana fadin ABI what are u doing let go of me please Bakinsa yakai saitin kunnenta cikin rada yace meyasa zan kyaleki .....niba mijinki bane....tunda har zaki iya bari wani yatabaki why not me.....I see u can feel my touch why don't u like it Tureshi tayi tana shigewa dressing room ta fashe dawani irin kuka mai cin rai tajima tana kukan secan cikin dare tafito amma bataga kowa adakin ba ahankali ta tura kofa taleka Palo Kuance tahangosa kan 3sitter da alama ba bacci yakeba dan har yanzu yana murza goshinsa Komawa tayi tafara tattare dakin kamar wacce aka zarewa lakka banda kuka ba abunda take bayan tagama tazauna abakin gado tana rungume pilo jin kanta take awani irin yanayi datakasa banbance wane iri ne tarasa meyasa take fargaban rabuwa da AK kuma tasan hakan yazama dole tunda batada wata shaidar dazata gabatar mashi dazai hana yasaketa gobe [19/07, 17:03] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na( *Maryam Mhd*) 1⃣3⃣0⃣ daren ranar haka asma'u tayishi banda kuka ba abunda take har garin allah yawaye idanuwanta sun kunbura sunyi ja lokaci guda har tarame bangaren Ali ma haka yawuni ya kuana cike da damuwar rashin sanin halin da asma'u keciki gashi tunjiya yakeso yagayama AK gaskiyar abunda yafaru amma yaki sauraronsa har saida su inna suka fahimci akwai abunda kedamunsa ba tambayar dabasu masa ba amma yaki yace komai kasa hakuri yayi safiya tayi ana gama sallar asuba yanufi gidansu asma'u haduwa yayi da AK yafito daga masallaci yana ganinsa yakauda kai kamar bai gansa ba yana kokarin shiga gida yayi saurin shan gabanshi yana hada hannayensa yace AK dan allah katsaya ka saurareni tun jiya nake bibiyanka kabani dama nama bayanin gaskiyar lamarinnan dagowa yayi yana kallonsa da rinannun idanuwansa cikin murya mai kaman rada yace mezaka gayamun Ali wane bayanine zakamun Wanda ban saniba darajar su inna kakeci narufama asiri amma idan katakuramun wallahi se Insa adaureka ... yana kainan yayi gaba yabarsa atsaye yana binsa dakallo Yajima atsaye yana kallon get din gidan jiyake kamar yashiga yaga halin da asma'u take ciki amma yana tsoron abunda zai biyo baya hakanan yahakura ya juya yana takaicin abunda ya aikata yana isa gida yakira khadeeja tasamesa afilin gida damamaki tace Ali lafiya wai meyake damunka ne shakan iska yayi yafurzar sannan yace deeja yau kunyi waya da asma'u ? girgiza kai tayi tana fadin a'a lafiya "I don't know amma dan allah idan bakya komai kidan lekata mana kiga yatake matsawa tayi kusa dashi tana fadin Ali bangane naje nadubata ba meyasameta zaiyi magana kenan sukaji anturo kofa atare suka juya ganin asma'u yasa khadeeja tayi saurin isa wurinta cike da damuwa take kallonta tace ammah meyasameki yanaganki haka bakida lafiya ne Karasowa wurinta Ali yayi cikin rawar murya yace asma'u are u ok ina kiran wayarki kinki dagawa I was so worried ina fata dai ba.... bai karasa ba yaji saukan lafiyayyen marin dayahanasa karasa magamarsa atsorace khadeeja tadafe kuncinta dan yanda taji marin bazata tadauka ita aka mara cin kwalar shi asma'u tayi cikin sheshshekar kuka tace Ali menamaka zaka mun haka meyasa tunda baka shafamun bakin painti ba seda nayi aure meyasa..... Takarashe maganar tana sulalewa akasa tadora kanta akan kafarsa tana fashewa dawani irin kuka mai ban tausayi lokaci guda itama khadeeja tafara kukan durkusawa tayi kusa da ita tana dafata tace ammah meyasameki meyake damunki ne yaushe kika fara boyemun damuwarki .. Ganin asma'u takasa bata amsa yasa tamike tsaye tana jifan Ali dakallon tuhuma cikin wata iriyar murya tace mekamata tunda naganta awannan halin natabbata kamata abunda yafi karfin tunaninta kauda kai yayi dan tuni kukan dayake dannewa yaci karfinsa cikin kukan yake fadin deeja ni kaina bansan meyake faruwa ba jiya wannan yarinyar aysha tagayyaceni gidansu wai nazo tana son ganina ta amince dani dafari ban yardaba amma tunda ta turomun wasu banzayen pictures da videos dasuka sa narasa natsuwata kawai naji ba abunda nakeso irin na ganni kusa da ita amma wallahi banje gidan dawata manufa ba ... katseshi asma'u tayi dafadin wannan zancan banza kake Ali idan har wurin aysha kaje dagaske meyakaika dakina akan gadon mijina what kind of rubbish is that dafe kansa yayi yana fadin yes nasan nashiga daki amma bansan ko nawaye ba karki manta ni bako ne ita tamun kuatancen dakin tace mun natane nasameta acan amma ni bansan cewa dakinki bane kuma kema kinsan ba halina bane ...yana kainan yawuce cikin gidan rai bace tunda yafara magana khadeeja kebinsa da ido tana jin zancan nasa banbanrakwai dan basosai ma takejin meyake fadaba saboda yanda maganar ke fita dakyar daga bakinsa Durkusawa tayi tana share mata hawaye cikin sassanyar murya tace ammah dan allah kigayamun meyake faruwane ko naje nagayama Umma ne a'a muje kirakani gida zan gayamaki... fita sukayi daga gidan akan hanya take bama khadeeja labarin duk abunda yafaru har lokacinda AK yabata natakawo masa shaida ko tabar masa gida takare zancan dafadin khady wasu lokutan baka sanin yakake ji agame damutum se karabu dashi bansan miye so ba bantaba yiba amma inada tabbacin abunda nakeji agame da ABI shine so kowa da yadda kaddarar soyayyarsa take zuwa masa arayuwa amma ni tawa inaga bata zomun a saa'a ba ajiyar zuciya khadeeja tasauke datagama jin bayanin yayartata cike da tausayi tace ammah inaga AK yabullo dawannan hanyar ne dan yasamu yarabu dake cikin sauki batare da anga laifinsa ba dama Yajima yana Neman hujjar dazata sa yasakeki to bare yanzu dayasameta ahannu gashi kuma grany batanan kawai kisa aranki ba abunda zai faru sai alkhairi idan rabuwa kukayi ma kidauka hakan shine yafi maki alkhairi tunda dama can ba wani dacewa kukayi ba tunda bazaman aure kuke atsakaninku ba Murmushin dayafi kuka ciwo asma'u tayi tana girgiza kanta tace khady bazaki gane bane nasan bazaman mata da miji muke dashiba amma kuma inason zama dashi ahakan duk danasan cewa hakan ba mai yuwa bane saboda banada wata shaidar dazata hana faruwar hakan Shiru sukayi kowa da tunanin dayake aransa har suka isa gida seda khadeeja tarakata har bangarenta sannan tamata sallama akan se sunyi waya anjima Tana fita tahadu da AK zai shigo nufota yayi yana fadin ohhh hi little sis yaushe kikazo Tagefensa tabi tawuce batako kallesa ba bare yayi tunanin zata amsa masa saurin shan gabanta yayi yana murmushi yace wait wait deeja ba fada me yakawo gaba ko baki ganeni bane nine fa .... katseshi tayi dafadin Yaya wai ya kake acting kamar bakasan mekayi bane karo nafarko nahango rauni da kasawa a idanuwan yayata kuma duk tadalilinka yaya bansan ya kagansu ba maybe atsaye ne ,azaune ko akuance wuri guda abu daya nasani shine koda mutanen duniyar nan gaba daya zasu taru su zargeta akan wannan abun to ni khadeeja (tafada tana nuna kanta dayatsa ) Zan shaideta akan bazata taba aikata makamancin wannan kazamin aikin ba hawayen fuskarta tashare sannan cikin rawar murya tace Yaya gatanan kayimata abunda kaga dama amma kasani idan har wani abu yasameta tadalilin wannan case din to nmbanajin zan taba yafemaka tana kainan tayi gaba abunta tana gyara fuskarta dayajike dahawaye dakallo yabita yana murmushi har tafita sannan yawuce ciki apalo yazauna yana kallo can anjima asma'u tazo zata wuce yakirata nan take taji gabanta yafadi dan tasan baiwuce zaimata tuni da lokacinda yabata bane Jiki asanyaye takaraso wurinsa daga gefe tazugunna tana jira taji mezaice Bring my coffee.... yafada batare dayakalleta ba da mamaki tadago tana kallon fuskarsa bayabo ba fallasa juyowa yayi yakalleta suka hada ido tayi sawrin sadda kai kasa tana murza yan yatsunta kureta yayi da ido nadan lokaci sannan yace matsalarki ta tashi daga kan ido takoma kan kunnene kome nace kikamun coffee dina ko bakijiba saurin tashi tayi tafita ba'adau lokaciba tadawo dauke da coffee din sedai ta isko aysha apalon tana zaune kamar zata shigemai jiki se fira suke suna dariya Mikamasa coffee din tayi tana daure fuska bata ma yarda tasake kallonsuba Kin karban coffee din yayi ahnnunta seda yaga tana kokarin ijiyewa sannan ya karba yana kallon fuskarta yace yanaga kin dame fuska ne tunda saurayinki zai iya zuwa wurinki to miye dan budurwata tazo wurina saurin juyawa tayi zata bar wurin yacabko hannunta cak tatsaya batare datajuyo ba shima kuma bai janyota ba cikin murya mai kaman rada yace inafata baki manta yanda mukayi dakeba "ban manta ba "zuwa gobe idan har baki kawomun ba zaki tafi gida share hawayenta tayi da dayan hannun batare data juyoba tace yaune ba gobe ba saboda haka yau din zantafi Murmushi yayi shima batare da yadago yakalleta ba yace gobe zaki tafi saboda naga alama kinada bukatar Karin lokaci shiru tayi batace komai ba dan tana bude bakinta kuka ne zaifito da kyar ta iya fadin free my hand sakin hannunta yayi tawuce daki ta rufo kofar tana sulalewa awurin tasaki kukanta mai ban tausayi cike da bacin rai aysha tace AK bangane ka karamata lokaciba ko shekara zatayi batada wata shaidar dazata gabatar garama kawai kabarta ta tafi Juyowa yayi yana kallonta yace ya akayi kikasan bazata taba samun shaida ba tukunna ma ya akayi kika San inda maganar mu tadosa bayan nidai nasan bamuyita dakeba ko ita tagayamaki Saurin girgiza kai tayi atsorace dan se alokacinma tagane subutar bakinda tayi Da daddare asma'u tafara hada kayanta tana sakawa a akwati har wannan lokacin bata bar kuka ba rigar AK tagani acikin drowarta wacce ta taba sakawa a hotel dawkota tayi tadawo bakin gado tazauan tana tunano dramar dasukayi ranan rungume rigar tayi tanashakan kanshin turarensa hawaye na tsere akan kuncinta jin anturo kofa yasa tayi saurin ijiye rigar tana share hawayen fuskarta karasowa yayi bakin gado yana daga rigarsa yana murmushi yace ohh my favorite shirt kallon asma'u yayi cikin sigar tsokana yace ina data dai ba saceta zakiyi ba kauda kai tayi batace komaiba Ijiye rigar yayi saman akuatinta yana fadin ok I understand zakiyi missing dina shiyasa kike bukatar wani abu nawa dazaki rika tunawa dani ko Runtse idonta tayi tana damke bedsheets dakarfin gaske aranta tana fadin yes zanyi missing dinka ABI amma bana bukatar abunda zai tunamun dakai saboda bazan taba mantawa dakaiba Dawkan gyalenta yayi yana dariya yace nima kinga sekibani wannan lippayan taki dan inrinka tunawa dake ...yakarashe maganar yana labace baki irin nayara kwace gyalenta tayi tana fadin bazan badaba mezakayi dashi kuma ba lippaya bane gyale ne hannu yakai zai dauka tayi saurin rufe akwatin tana tureshi daga wurin tace ABI dan allah kabarni kar kakara tabamun kayana Dariya yayi yace chitti tsaya mana miye nafada kuma muda zamu rabu gobe kinga kin huta dani kamata yayi yau mukuana muna fira tunda itace ranar karshe awurinmu turasa tayi har bakin kofa tana fadin jeka banaso ko yanzu kabarmun abubuwa da dama dabazan manta ba ya isheni haka bude hannayensa yayi yanufota yana fadin chitti I'm gonna miss uuuuu saurin turasa tayi tana rufe kofa tana share hawaye tadawo tacigaba da hada kayanta Dakin sarah yanufa ya iskota zaune da aysha suna fira zama yayi akaci gaba dafirar dashi [19/07, 17:04] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na( *Maryam Mhd*) 1⃣3⃣5⃣ washegari dasafe..... daki tashigo rike da coffee din AK cikin flax da mug tadoroshi akan faranti har wannan lokacin tana hawaye jikinta gabadaya yayi sanyi kan bedside drawer tadorashi tana kallon photon AK dake ijiye awurin yana sanye da faran shirt da murmushi afuskansa yayi kyew sosai ahankali takai hannu tadauki frame din tana murmushi tashafo fuskansa hawayenta nadiga akan frame din rungume photon tayi akirjinta tana runtse idanuwanta hade da cije lebenta nakasa hawaye na tsere afuskanta zama tayi bakin gadon tana kallon photon cikin rawar murya tace ABI meyasa bazaka yarda daniba ABI nasaba dakai meyasa kake kokarin nisantani ga gareka lokacinda nafi bukatarka arayuwata tayu natakuraka kana so karabu dani kodan ka auri wacce kake so ABI it's very difficult for me to leave without u Sarah ce taturo kofar dakin tashigo tana nunata dayatsa ta kwashe da dariya saurin juyawa tayi da mamaki tana kallonta karasowa tayi tadafa kafadanta sannan tasa yatsa tatabo kwallan dake kuncin asma'u cikin murya mai kaman rada tace ohhhh abun ba dadi ko ? nataba shiga wannan halin amma bawanda yadamu dahakan bawanda ya tausayamun bawanda ya rarrasheni saboda haka kema kiji abunda naji cike da mamaki tace sarah wannan wace kalan banzar magana kike gayamun Dariya tayi tace kima gode allah kinsamu mai gayamiki banzar magana ni kallon banza ma bansamu wanda yamun ba Idan baki manta ba nayi alkawarin senasa kin zubar da kwalla kamar yanda nayi I always keep my promises ko baki fada ba nasani AK yasakeki saboda naga lokacinda yabaki takarda dasafe karki bata mana lokaci kitashi ki fice daga gidan nan kafin AK yadawo yasameki Tashi tayi tafita daga dakin tana fadin idan kinje gidanku kyayi kukan da hujja dakallo tabita har tafita tana takaicin hali irin na sarah rungume photon tayi dakarfi tana fashewa dakuka mai cin rai tajima ahaka sannan da kyar ta tashi tana rike da frame din tasaka shi a akuatinta sannan tadauki farar takardar da AK yabata kafin ya fita tasaka ajakanta tana karema dakin kallo tafita kamar wacce batada jini ajikinta ahankali take takunta tana janye da trolley dinta har ta iso palon kasa azaune ta isko sarah da aysha suna jiran sakkowarta suna ganinta suka hau dariya suna gayamata bakaken maganganu Dariya aysha tayi tana kallon asma'u taje sarah anya kwa bazamu duba akwatinnan ba kinsan halin yan can... dariya sarah tayi tamike tanufi wurin asma'u tana fadin aysha ni bandamu da me tadauka ba kawai dai tabarmana gida shine damuwata Jan hannunta tayi tanufi hanyar fita da ita itadai asma'u jikinta gaba daya yayi weak tamakasa magana ita abunda yadameta daban fatanta tasamu damar dazatama AK kallon karshe gashi rabonta dashi tunsafe dakarfi sarah ta turata waje yar kara tayi zata fadi kawai tajita akan kirjin mutum lumshe ido tayi tana shakar kanshin turarensa mai kuantar da hankali Janyeta yayi daga jikinsa yana maidata gefe su grany dake bayansa suka karaso dasauri suna tambayar meyafaru Dagudu taje ta rungume grany tana fashewa da kuka atsorace grany tarikota tana fadin asma'u lafiya menene ganin takasa bata amsa yasa tajuyo tana kallon sarah tace ke wai lafiya meyake faruwa ne daidai lokacin khadeeja takaraso wurin tana riko asma'u tace ammah mesuka miki kike kuka kigayamun idan sun miki wani abu karasowa sarah tayi ta finciko asma'u tana fadin karma ganin grany yasa kigara tunanin zakici gaba dazama anan gidan wallahi se kinfita tunda.... bata karasaba khadeeja tadauketa dawani wawan mari tana nunata dayatsa cikin kakkausar murya tace Mind ur business winch gidannan ko rayuwarta ce aciki zata barshi saboda ba farin ciki acikinsa amma kibari mai gidan ya koreta bake ba Kai wai meyake faruwane ..... Grany tafada tana daka musu tsawa ahasale sarah tace grany barin gidan zatayi saboda AK yasaketa dalilin kamata dayayi tana cin aman.... Bata karasaba AK yadaka mata tsawa yana fadin sarah shut up Juyawa sukayi gaba daya suka kallesa banda asma'u dakanta ke kasa tana murza yatsunta dakarfi har tana jin zafi karasawa wurinsa sarah tayi tana riko hannunsa tace Yaya meyasa zanyi shiru bayan abune dayazama dole kowa yasani Kuace hannunsa yayi cikin kakkawsar murya yace bai zama dole kowa yasani ba saboda duk abunda yafaru ba gaskiya bane kawai munzargeta ne akan abunda bata aikata ba Saurin dagowa asma'u tayi tana kallonsa da mamaki Haka ma sarah take kalkon asma'u da mamki tace yaya kamar ya bata aikata ba takawo maka shaidar ne kallon grany yayi yafara bata labarin duk abunda yafaru sannan yakare dafadin daga baya nagane duk plan ne shiryashi akayi dan afitar da ita daga gidan kuma bakowa bane yashirya se sarah Yana fada yana nunata da yatsa atsorace tadago tana kallonsa da tsananin mamakin ya akayi yasan haka Aysha kuwa jitayi kamar taruga da gudu saboda tsoro amma jin an ambaci sunan sarah yasa tasauke ajiyar zuciya tana lumshe ido Juyowa sukayi gaba daya suna kallonta Cike datakaici yace kinyi mamakin ya akayi nasani ko to kisani ita karya fure take bata ya'ya Kwarai dafari nayarda cewa ta aikata hakan kuma nayi niyyar idan har bata kamun shaida ba zan saketa saboda Sam naji banason ganinta na tsaneta amma daga baya nasamu shaidar data nuna mun cewa sharri aka mata ke kika shirya komai dan kicimma burinki na korarta daga gidannan Wayarshi yaciro daga aljihu yamika mata yana fadin gashi idan baki yarda ba zaki iya dubawa Idan Baku manta ba ranar da su grany zasu tafi amir yana yawo da camera yana daukan video sarah takoresa daga wurin dan bataso yana daukanta Shi kuma ganin haka yasa yaje dakinta ya ijiye camerar jiya bayan nadawo daga masallaci na iskoshi apalo yana kallon video din ranar dayadauka yana ganin nazauna yamika mun laptin din yace inkalla Ban kulashiba saboda alokacin ina cikin damuwar abunda yafaru har zanrufe laptop din kawai naga abunda ya birkita mun tunanina lokacinda sarah take take bama aysha labarin yanda tashirya plan dinta I was shocked saboda ban taba tunanin sarah zata aikata irin wannan kazamin aikin ba Juyowa yayi yana kallon sarah cike da takaici yace I feel ashamed to call u my sister kin bani mamaki kinbani kunya sarah yaushe kika zama haka fashewa tayi da kuka tana kallonsa cikin daga murya tace Ni kaina bansan yaushe nazama haka ba amma komai nayi Kaine sila kasabamun komai nakeso kana mun amma lokaci guda da wannan tashigo rayuwarka kacanza mun kai dakanka kadawo kana ruguza mun farincikina wai dan kafaranta mata da yan uwanta kai kafi kowa sanin cewa duk abunda nakeso to zanyi komai dan ganin nasamesa Saboda haka dole ne namallaki abunda nakeso kuma dole tabar gidannan saboda kasaketa wurin asma'u tanufa tana jan hannunta tace wallahi dole kibar gidannan Fizgota AK yayi yasaukemata lafiyayyen mari atsorace tadafe kuncinta tana kallonsa cikin sassanyar murya tace kamun duk abunda kaga dama amma koda zan rasa raina setabar gidannan Hannu yamika ma asma'u yana fadin bani takardar Tana mikamasa yawarware takardar yana nuna ma sarah Ido tazaro tana kallon farar takardar daba komai aciki " kingani saboda haka ba dalilin dazaisa tabar gidannan u can die if u want saurin dagowa tayi tana kallonsa da jajayen idanuwanta dasuke zubar da kwalla jadabaya tafarayi tana fadin AK kabani mamaki gaba daya kacanza mun yau Kaine kecewa namutu in inaso saboda wannan banzar juyawa tayi takoma ciki aguje tana fadin AK natsaneka I hate u Ku dukanku senasa kunyi nadamar abunda kuka mun u won't get away With this Saurin bin bayanta aysha tayi dan gudun kar adawo kanta hannu grany ta tafa tana salati tace oh ni mairo wai ina sarah tadauko dabi'ar turawa ne gaba daya yarinya tacanza cike da farin ciki khadeeja ta rungume asma'u tana tayata murna Dariya inna ameena tayi tana kallon AK tace To gaskiya kabatama matarka rai kacutar da ita se kabata hakuri Kallonta yayi aransa yana fadin toh fah here comes the love teacher daure fuska tayi tana fadin bada kai nakeba katsaya kana karemun kallo karasawa yayi wurin asma'u yatsaya yana kallonta da murmushi afuskansa sassauta muryansa yayi yace dagaske sena bada hakuri kin..... baikarasaba yaji tarungumesa dakarfi kamar zata shige cikinsa Cak ya tsaya nadan lokaci sannan ahankali yakai hannunsa bayanta yarungumota yana lumshe idanuwansa Juyawa khadeeja tayi tana boye fuskarta ajikin inna ameena dariya sukayi inna tace kajita sekace batasan komai ba ai idan ma kunyar kikeji gara ma ki ijiyeta dan ahmadi bai San kunya ba janyeta yayi daga jikinsa yana kallon grany yace grany mukarasa mana kuhuta ga inna ameena ko jakan bata ajeba kodai dakudi acikine saurin karban jakan khadeeja tayi tana fadin inna kikawo jakan kuje kawai zan biyoku da ita dariya sukasa gaba daya suka wuce bangaren grany suna raha [19/07, 17:04] Hubbey Frd Ameena Kn: Suna shiga ciki khadeeja takira ahmad awaya tana basa labarin abunda yafaru bai ma tsaya yagama jin karshen labarin ba yakatse wayar cike dafarin ciki ya yanufo gidan yana zuwa aka bude sabon shafin fira anan suka tsaida magana kan bikin ahmad daza'ayi bada jimawa ba dazaran ahmad yadawo daga tafiyar dazaiyi gobe tunda komai ashirye yake kuma magabata sunsan damaganar su ahmad baki yaki rufuwa se Satan kallon khadeeja yake yana ji kamar ya rungumota dan farin ciki agidan suka wuni ranan sedare ahmad da khadeeja suka tafi bayan AK yarakasu yadawo bangarensa yawuce yana kallon dakin sarah datuanin halin datake ciki ahakanli yataka har yaje kofan dakin hannunsa yakai kan handle din kofar kamar yashiga sekuma yajuya yanufi bangarensa yana shiga dakin ya isko asma'u tana maida kayanta a drawer coat dinsa yacire yadora akan gado sannan yagyara tsayuwarsa yasa hannayensa a alijihu yana binta dakallo daukan coat din tayi daga kan gado tamaidata wurinta Ganinsa atsaye kamar gunki yasa tajuyo tana kallonsa fuska ahade tace what?? kauda kai yayi yana shafa bayan wuyansa yace nothing kawaidai inaso nabaki hakuri ne akan zarginki danayi duk dacewa kinyi kokarin fahimtar dani amma naki sauraronki I am really so..... Hannunta takai bakinsa tana girgiza kai da murmushi afuskanta cikin sassanyar murya tace ABI baka bukatar bani hakuri saboda ko kadan banga laifinda kamun ba in fact ka rufamin asiri hatta iyayena bawanda yasan da maganar ni yakamata nagodemaka akan alfarmar dakamun thank you thank you Janye hannunta yayi daga kan bakinsa yana murmushi yace come on chitti stop being romantic baya maki kyew kauda kai tayi tana daure fuska tace wai ni komai sekace baya mun kyew kabar ganina haka fa kanemi karainamun class duk abunda wayayyar mace zatayi nima zan iya ko aysha kar nake kallonta dan ba abunda zata nunamun Dariya yayi yace ohhh really so u can do anything dan kwali ta turo gaban goshi tana karkada kafa tace kwarai kuwa idan baka yardaba bet me and see "Ok tunda kince zaki iya yin duk abunda aysha tayi let's see Aysha tafara cewa tana sona kafin nace ina sonta can u do that ? dressing mirror tanufa tana fadin kai bazan iyaba saboda me zanyi karya bayan bana sonka after all ni bantaba cewa inason wani ba so it's not easy for me Dariya yayi yana zama bakin gado yace dama nagayamiki har yanzu dasauranki kidaina hada kanki da aysha ita tafada dagaske ke kuma pretending ma kinkasa Dawowa tayi wurinsa tatsaya tana fadin ok fine I will do it ai ba wuya ne dashiba tashi tsaye yayi yana danne dariyarsa yace ok kuma kiyishi in a romantic way bawai kai tsaye ba gyaran murya tayi tana saita nutsuwarta kanta akasa tace I ....I... Dariya yayi yace accept ur defeat chitti bazaki taba iyawa ba I said in a romantic way amma kina Abu kamar mara gaskiya u....u....u what? "ni gaskiya bazan iyaba I need to practice it kafin in iya yanda zanyi dariya yayi yace ok to kije kiyi gasace nasamaki Zama tayi bakin gado tace gobe zan gayamaka nasan zanci amma mezaka bani idan naci Kusa da ita yazauna yana fadin me kike so Shiru tayi nadan lokaci sannan tace yawwa idan naci ka yarda zaka daina kirana chitti kuma kadaina tsokanata Nayarda kuma daga lokacin zan daina raina miki class ... yafada yana kwaikwayon Yanda takeyi idan tana kwaikwayon maganar aysha duka takaimasa da pilon dake hannunta ya tashi yana dariya yafita daga dakin washegari dasafe.... Har lokacin sarah bata fito daga dakinta ba tana zaune ita kadai ko aysha tahana tazauna da ita ba kuka takeba amma idonta yayi ja zuciyarta takeji kamar zata fito saboda bakin ciki asma'u na bangaren grany bayan sun gama breakfast tacemusu zataje gida tagaidasu Umma da mamaki inna ameena tace ya zaki tafi gida ina AK fa bashi zai kaiki ba Shiru tayi batace komai ba Tabe baki inna tayi tana kallon grany tace Yaya nifa yarannan nabani mamaki anya kwa sunma San miye aure kuwa kauda kai grany tayi tana fadin oho ganemun hanya wai makaho yaje gulma Ni tun ina mamaki har nasaba inaga wayewar ce tayi yawa Zatayi magana kenan AK yashigo tun bai gama karasowa palon ba tace yawwa AK dama nemanka nake "ai ni dama kullun acikin nemana kike to gani nazo fadi matsalarki dariya tayi tace dama cewa nayi kadauki asma'u mana kudan fita lunching mana zama yayi kusa da grany yana fadin bakuyi abinci bane yau ko kuma isarta ne baiyiba Daure fuska tayi tana jefamai harara tace kai wai meyasa ba amaganar arziki dakai ne dan fitar dazakuyi kudan shakata shine wani Abu Sosa kansa yayi yana kallon grany yaga ba alamun wasa atare da ita tashi yayi yafita yana kallon asma'u yace muje ahanya shiru sukayi nadan lokaci bawanda yake magana juyowa yayi yana kallonta cikin sigar tsokana yace are u practicing ? Gyada kai tayi tana gyara zamanta tace yes kuma zan baka mamaki Kallon titin tayi tana tana Sosa kai tace wai ina zaka kaimu ne Murmushi yayi yace badai abinci kike nema ba zan kai 5 stars abincinsu yahadu girgiza kai tayi tace a'a nidai banaso irin wurinnan abincinsu bawani dadi sai tsada "to ba 7 stars bare nakaiki idan kuma akwai ayi kauyanku se muje "Mu bamada wani 7stars simple restaurant mukeda and the food was delicious..... Tafada tana lashe baki Karya kuana yayi yanufi unguwarsu yana fadin nayarda muje amma dasharadi Juyowa tayi tana kallonsa tace wane sharadi ne "Idan abincin yayi dadi nizan biya idan kuma baiyi dadi ba kece zaki biya Kauda kai tayi tana fadin a'a gaskiya ban yardaba saboda ko yayi dadi zaka iya cewa baiyiba Hannunsa daya yadora saman kansa yana murmushi yace I promise ba cheating idan yayi dadi zan fada Haka sukaci gaba dafiransu suyi fada su shirya har suka iso restaurant din abakin titi yake ga mutane dayawa awurin dariya yafara mata yana fadin kuuut chitti mezan gani haka badai layi zamubi abamu abincin ba daure fuska tayi tafita batace komai Biyota yayi yana dariya se kokarin boye fuskarsa yake abayanta wai kar mutane sugansa bayan sun gama cin abincin suka fita se dariya takemai wai yasha santi Seda suka biya wurinsu Umma da Momy se yamma sannan suka koma gida Da daddare AK yana tsaye yasa asma'u agaba yana jira tafadi cewa tana sonsa ita kuma takasa se kaikawo take harde hannayansa yayi yana kallonta yace chitti please kifada nakosa naji hararansa tayi tace to wai ma meyasa kakeso kaji nace inasonka kodan kasamu abun da zakajin dadin tsokanata dashi Dariya yayi yace kawaidai inason naji ne ina tune lokacinda aysha tafada it was awesome Kauda kai tayi tace to kajuya se infada kasan bantaba yiba "Come on chitti kawai kidaukeni a matsayin friend dinki ba boyfriend ba Juyawa yayi zai fita yana boye dariyarsa yace idan kuma bazaki iyaba shikenan se kidaina hada kanki da aysha Saurin rikosa tayi tana fadin a'a tsaya mana allah zan iya amma kar kamun dariya bazan yiba ..... Yafada yana gyara tsayuwarsa Matsowa tayi dap dashi tatsaya seda taja dogon nunfashi sannan tarufe idonta tana jin sonsa nakara shiga har cikin ranta Kallonta yake yana murmushi dan shi kawai yanayi ne dan Neman tsokana just to have a good time amma badan dagaske yana so tace tana sonsa ba bude idanuwanta tayi ahankali ta saukesu cikin nasa nan take taji gabanta yafadi tana jin wani yanayi amma tadake cikin wata lallausar murya tace ABI how can I explain my feelings to u its pain its numbness its like I can see and hear only one thing and that is you!!! I will never let you go no matter what situation we are in I love and care about u for ever Sunkuy dakanta tayi kasa tacigaba dafadin I wish I could tell about my feelings in the morning ,middle of the night when I eats during sleep in happiness and in sadness I just want to tell u that .... I LOVE YOU !!! tafada cikin murya mai kaman rada tana kallon cikin idonsa tsaye yayi kamar gunki tunda tafara magana yake kallonta seda yaji ta tabasa tana fadin ya kaji to ajiyar zuciya ya sauke yana tafa hannu yace bravo!!! Chitti excellent gaskiya kin hadu ina fata dai ba ji kikayi anfada ba ko a film ko book Daure fuska tayi tana barin wurin tace allah ninayi dan bakasan dauriyan danayi bane kafin nafada shiyasa Rikota yayi yace ohh to ainace yayi kinyi kokari to be honest kinfi aysha kokari gaskiya kincinye gasar Dariya tayi tace ok to yamaganar deal dinmu zaka daina kirana chitti daga yau Sosa kai yayi yana fita daga dakin yace ehhhh toooh gaskiya bansaniba bakina yasaba da chitti amma zan daina tsokanarki daga gobe Baki bude take binsa dakallo har yafita cikin kuana biyu aka fara shirye shiryen bikin khadeeja da ahmad har many a sungama magana antsaida daurin aure ranar juma'a Tuni asma'u suka fara gyara amarya Ango ma yadawo dashi ake komai ranar da yadawo AK da asma'u sukaje tarbanshi a airport Bayan sunkaishi gida suka zauan apalo suna fira anan yaciro wasu agogo guda biyu masu kyew iri daya namace da na namiji yabasu amatsayin tsaraba Kin karba AK yayi wai bazaiyi Abu iri daya da asma'u ba Seda ahmad yarokesa yana gayamasa agogon yanada anfani ahaka zaka dauka agogo ne kawai amma yana da wani Abu ajiki inda idan dayanku yashiga matsala yana dannan nan Ko a ina kake dayan agogn zai fara kara yana nuna jan danja alamun dan uwanka yana cikin matsala he need ur help sannan arrow zai nuna maka direction din inda dan uwanka yake har ka iskosa karban agogon yayi yana dubawa dan tabbas ya birgesa amma bai yarda zaimasa wani anfani ba cikin aljihu yasaka shi ita kuma asma'u tun alokacin ta daura nata ahannu Yana zuwa gida yajanyo drawer yasakashi aciki Duk abunda ake sarah tana sane amma Sam bata nuna damuwarta ba kawai dai bata shiga har Kansu ne kullun tana dakinta ko palon kasa azaune gaisuwa kawai take hadasu da AK se jefi jefi sukan dan taba fira amma har yanzu tana nan da alwashin ko zata rasa ranta bazata bar khadeeja ta auri ahmad ba Bangaren aysha da iyayenta kuwa komai ya cakude masu gaba daya sunkasa gane kan lamarin kwarai AK yafara janye jikinsa daga aysha sukan dan yi fira ko yadauketa sufita amma ba kamar da ba sedai har yanzu yana nan da niyyar zai aureta koda bai saki asma'u ba tsakaninsa da asma'u kuma shakuwa mai karfi tashiga tsakani da taiamkon inna ameena sukan zauna suyi fira na tsawon lokaci yagan gayamata matsalolinsa kuma tabashi shawara sedai tsokanar se abunda yaci gaba basa zama na minti Biyar batare da sunyi fada ba kuma shike janyo hakan dagangan saboda yana jin dadin yanda take biyemishi Sonsa se Dada karuwa yake aranta amma har yanzu tana kokarin dannewa bawanda yasan da hakan se khadeeja da ahmad bangaren AK kuma ba wata alama da ta nuna yakamu da sonta sedai yashaku da ita matuka Ba yanda khadeeja batayi ba kan asma'u tagayama AK cewa tana sonsa kafin lokaci yakure mata amma taki hakan yasa suka hade kai da ahmad wai indai bata fada ba to bazasuyi auren ba ita kuma taki fada saboda tana tsoron idan tafurta hakan tarasa kulawar datake samu daga garesa [19/07, 17:04] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na( *Maryam Mhd*) 1⃣4⃣0⃣ sarah ce tsaye tare da wani mutum suna magana wani photo taciro daga jakanta Tamika mishi tana fadin JJ katabbata ba'asamu wata matsala ba dan aikin bana wasa bane ka kula karban photon yayi yana kallo cikin muryan mashaya yace wacce daga ciki wankan tarwadan kayi ahankali tanada wayo ba kyala bace please kar asamu mistake Dariya yayi irin tasu sannan yasaka photon aljihu yana fadin hajiya bafa yau nafara aikinnan ba to kawai kije zakiga mai kyew nidai kawai inji alert dan alqur'an banda mutunci Kallonshi tayi sama dakasa sannan tajuya tana fadin base kafada ba nasan bakada shi shiyasa nazo wurinka tana tafiya yakira yaranshi guda biyu yabasu photon yana fadin gayu gafa aikinmu nayau kuma ga dukkan alamu zamu samu mai tsoka dan naga yarinyar yar masu Jan wuya ce dariya suka sa gaba daya suka hada baki wurin fadin kai kaga wasu zuka zukan yan mata daya daga cikinsu yace oga wane kalan aiki za'amusu a'a guda daya zaku kwamusu mana amma bance kuyi mata komai ba kudai kawai Ku kawota address din yana jikin photon daga baya "angama oga wannan ai karamin aikin mune wa'yannan yan yaran ai mutun daya ma acikinmu ya ishesu amma wacce daga ciki juyawa yayi yabar wurin yana fadin kyekkyewar cikinsu kuma kuyi ahankali kar kowa yaganku lokacinda zaku kamata kallon juna sukayi sannan suka kara kallon photon dayan cikinsu yace bala kaji yallabai wai kyekkyewar cikinsu to ai suduka kyewawa ne Dariya Wanda aka kira da bala yayi yana dora yatsanshi kan photon khadeeja yace amma dai kasan wannan tafi gogewa ko haka sukaci gaba da jayayya kowa dawacce tafimashi kyew Tunsafe asma'u taje dawko khadeeja daga gida kasancewar yau ne ake sa lalle Har sunkawo bakin get zasu fito khadeeja takoma wai tayi mantuwa fita asma'u tayi tanufi mota tana jiranta yaran JJ suna daga gefe cikin mota suna jiran fitowar yarinyar daga gidan saboda yanda sukayi da sarah kenan ganin asma'u yasa dayan wanda yace tafi kyew yayi saurin nufar inda take cikin sanda yana ciro handkerchief a aljihunsa yana zuwa tabayanta yakai hannu zai shaka mata handkerchief din kawai yaji ana kokarin fitowa daga gida saurin jadabaya yayi yalabe bayan mota yana kallonsu har suka shiga driver yaja suka tafi dunkule hannu yayi yanaushe iska cike da takaici ya koma wurin dan uwansa dake cikin mota anan suka kira JJ suka sanardashi yanda akayi nan take ya hau zaginsu kuma yamusu kashedin idan suka dawo batare da yarinyar ba sai ya aikasu barzahu sanin zai iya yin hakan yasa ba shiri suka bi bayan motar su asma'u sarah tana ganin su khadeeja takira JJ tafara masifa akan ba haka sukayi dashiba idan yasan bazai iyaba ya dawo mata da kudinta tanemi wani hakuri yabata akan komai zai tafi daidai kawai dai tayi kokarin turo yarinyar waje sukuma zasu cika sauran aikin Bayan asma'u takai khadeeja bangaren grany ita kuma tawuce dakinta dan tashirya Tsaye take agaban dressing mirror tana gyara fuskarta AK yashigo cikin shirinsa tsap na kananun kaya yayi kyew matuka kusa da ita yamatso yadauki turarensa yafara fesawa Dagowa tayi tana kallonsa tace ABI ya isa haka mana turare in yayi yawa hawa kai yake kuma ma da lalle namata ne kawai why are u dressing up daure fuska yayi yace stop treating me like a child I know what I am doing Dariya tayi tace ohhh fita zakayi ne "eh ko inzauna baki gaji da ganina ba juyowa tayi tana kallonsa baki bude tace waaaaa meye anan dabazan gaji daganiba Dariya yayi yajera da ita a gaban dressing mirror suna kallon Kansu yace kalla da kyew kiga ba yabon kaiba amma kema kinsan kinfini.....bai karasaba yayi sairin fadin I mean nafiki haduwa Dariya tayi tana tafa hannu tace ABI bakinka yanaso yafadi gaskiya kana hanashi kama daina yaudaran kanka dan kasan nidin dabance dariya yayi yana kallon bayan rigarta yace ohhh naga alama duk cikin gayun ne kika bar zip abude Saurin juyawa tayi tana taba bayan rigarta tajishi abude Murmushin yake tayi tana kokarin jan zip din tace nakasa zipping dinshi ne "zo in taimaka miki "to amma karufe idonka tukunna Juyo da ita yayi yana fadin dan allah can mezan gani abayanki kokarin Jan zip din yake amma yakiyi dagowa yayi yana kallonta tajikin mirror yace chitti wai dole se wannan kayan kicanza wasu mana "kaja dakarfi mana se kace ba namiji ba bata karasaba yaja zip din da karfi yayi sama dashi thank you ... tafada tana fita daga dakin Zaro ido yayi yana kallon abun zip dinta dake hannunsa ahankali ya furta I am in trouble bayan mutane sun taru aka fara shagali gidan yacika da mutane hakan yasa sarah bata samu damar aiwatar da aikinta ba gashi Sam khadeeja taki bata fuska bare tasamu damar fitar da ita waje asma'u na hidima da baki Sam bata lura da zip dinta daya fara budewa ba AK yazo yana magana da grany kawai ya hango zip din abude gashi da mutane dayawa awurin har da yan samari Kusa da ita yaje ya tsaya daga bayanta yana kokarin boye wurin juyowa tayi da mamki tace miye haka wani Abu kake so ne Kara dawowa bayanta yayi cikin rada yace muje dakinmu Zaro ido tayi tace what kamar ya muje daki wai ma bakace fita zakayi ba hannunsa yadora kan bayanta yace kedai idan munje zan miki bayani kokarin juyowa take amma yahanata ga mutane sun fara kallonsu ana gulma aysha dake gefe tana hangosu tuni idonta yaciko da hawaye sarah kuma ko ajikinta abunda yadameta daban "ABI kabari mana baka ganin mutane suna kallonmu ne Barin wurin yayi yana fadin shikenan nabari amma kinemi wani Abu kirufe bayanki dan har bra.... bai karasa ba tayi wata irin supper tashige gabansa tana fadin ya ....ya....kuma haka bayan kace kayi zipping dinsa Matsawa yayi takara shiga gabansa tana fadin ina kuma zakaje tunda kai kabatamun kai zaka kaini na gyara dariya yayi yace se kinroka kuma da girmamawa langwabar dakai tayi cikin siriruwar murya tace ABI can u help me please nasan kanada kirki da taimako to nima kataimaka mun kaji Dariya yayi yace se kince nafiki haduwa haduwa bai karasa ba tayi saurin fadin haba ai fada ma bata baki ne yanda kake handsome dinnan ina zan hada kaina dakai Now please muje kakaini daki sun juya zasu tafi kenan inna ameena ta taresu tana danne dariyarta tace ina zuwa haka Murmushi AK yayi yace inna daki zamuje akwai abunda zamuyi kallonsu tayi sama da kasa tace naga alaaaaama to Ku koma bayanzu ba bakwa ganin da mutane ne Langwabar dakai yayi yace inna please emergency ne yanzu zamu dawo Dariya tayi tace ohhh bazaku iya jira har awatse ba Zai yi magana kenan asma'u ta taka kafarsa cikin murya mai kaman rada tace u better keep quite daban abunda kake nufi ita kuma daban inda tafassara maganarka basu kara cewa komai ba suka raba tagefenta suka wuce ita agaba shi abaya yadora hannunsa akan bayanta [19/07, 17:04] Hubbey Frd Ameena Kn: Suna hawa kan stairs suka hadu da aysha tana atsaye taharde hannaye tana kallonsu Meyake faruwa ne..... tafada tana kallonsu daya bayan daya Murmushi yayi yana kallon asma'u yace ba abunda yafaru kidan bamu waje muwuce Fashewa tayi da kuka tana fadin AK wallahi abunda kake mun yafara isata ina alkwarin da kadaukamun haka mukayi dakai kuana biyu kacanza mun to wallahi zanje nafadama grany duk abunda yake faruwa Saurin riko hannunta yayi yanuna mata bayan rigar asma'u yace kinga daki zan rakata ta gyara tunda ni nabata mata Idan kuma zaki rakata shikenan Murmushi tayi tana kallon asma'u tace eh zan kaita amma nima zaka fita dani Mezai hana je kidawo Hannunsa yakai yaja kuncinta yana fadin baby u know I love u na saurin barin wurin asma'u tayi tana jin wani azababben kishi na dukan zuciyarta juyawa sukayi shi da aysha suka fita da dabara dan kar wani yagansu anyi shagali komai yatafi daidai amarya tasha lalle tayi tsap ga umm tun tuni tafara aikinta wato gyaran jiki kuana biyu khadeeja tayi fresh kyenta yakara fitowa yau zata koma gida saboda gobe daurin aure jibi kuma suci gaba da sauran shagulgulan kamar su sisters day dinner walima da dai sauransu har yanzu yaran JJ suna waje suna jiran fitowar khadeeja amma shiru sarah najin asma'u da Ummi zasu maida khadeeja tayi saurin gayamusu bayan asma'u takai Ummi da khadeeja tafito zata tafi tazo bude motar tajita arufe zagayowa tayi wurin driver tana knocking kawai taji an toshe mata hanci da handkerchief din dayasha powder Kokarin kwace kanta take amma takasa sun jima suna kokawa dashi kafin daga karshi tafadi asume saurin fitowa dayan yayi Yakama mishi suka sakata amota Seda suka bar unguwar sannan suka kira JJ nan yagayamusu inda zasu kaita cikin wani dokar daji inda suka tanadeshi dan irin haka Tafiya ce mai tsawo kafin sukai bayan AK yadawo da aysha da daddare yawuce daki amma baiga asma'u baidamu ba yayi shirin kuanciyarsa ya kuanta dan atunaninsa tana bangaren grany suna hidimarsu Ganin karfe daya tayi yaji yafara damuwa da rashinta adakin tashi yayi har zai fita se kuma yadawo yadauki wayansa yakirata tana ringing ba adauka Yana nan zaune har karfe biyu tayi fita yayi daga dakin yanufi bangaren grany Koda yaje har sun rufe Yajima awurin yana tunanin yatashesu ko yakyalesu amma zuciyarshi nabashi wani Abu yasamu chitti Buga kofar yayi ahankali can anjima inna ameena tazo tabude da mamaki take kallonsa tace AK lafiya meyafaru... Shiru yayi dan baisan mezai cemata ba Kallon bayansa tayi tana fadin ina asma'u ko wani abune yafaru Saurin dagowa yayi yana kallonta da mamaki yace inna bangane ina asma'u ba kina nufin batanan anan dai suka fahimci asma'u tunda takai khadeeja bata dawo ba Komawa bangarensa yayi ya kuanta hankali kuance yana fadin to wai meyasa nadamu da rashinta akusa dani murmushi yayi yace koda yake nasaba da shirmanta ne da asuba Abba yafito zaije masallaci kenan yaga motar gidan AK awaje bai kulata ba yawuce saboda kar yamakara salla Yana zuwa masallaci kuma yamanta se wajan karfe 7 fa'iz yamatso kusa dashi cikin rada yace Abba dazu dazan zo masallaci naga motar AK awaje dafe kai Abba yayi yana salati yace kaga ni nama manta tashi muje muga allah sa lafiya kila paci tayi suka barta anan Seda safe yaran JJ suka isa wannan wurin acikin dajin allah ko duhunsa kayane suna zuwa suka Shiga da ita runfarsu suka daureta ajikin iccan runfar sannan suka sanar da JJ sun isa Cike dafarin ciki yace musu sukula da ita gayanan kan hanya Su Abba nazuwa suka isko driver amotar knocking Abba yayi amma shiru seda yasakeyi dakarfi sannan drivan yatashi yana date kai yana runtse ido Saurin gyara zamansa yayi yana kallon inda bude kofar yayi yafito suka gaisa da Abba kansa adaure yake kallon wurin yana kokarin tuna abunda yafaru jiya kallon juna Abba da fa'iz sukayi sannan Abba ya kalli driver yana murmushi yace sannu ko allah sa dai Lafiya naga alama kamar anan ka kuana Saurin riko hannun Abba yayi yana fadin malam ina madam da mamki Abba yace wace madam kuma bayan tun jiya ta tafi gida Shiru yayi nadan lokaci kana yazauna akan kujerar motar yana fadin dan allah zan samu ruwan alwalwala kallon fa'iz Abba yayi yace jeka kakamasa ruwan alwalan daga nan kace khadeeja tadamo masa kunu ko tea yadan sha anan wurin yashinfida sallaya yayi sallah nan khadeeja takamasa tea mai zafi karban tea din yayi ya ijiye yana kallon Abba yace wato malam jiya ina cikin mota azaune ina jiran madam tafito kawai naji ankwakwasa kofa lekowan dazanyi kawai naji anfesa mun wani Abu to daga nan kuma bansan inda nakeba se yanzu shiyasa kaji natambaya ina madam salati Abba yayi cike da al'ajabi yace allah ya kyewta to miye dalilin haka oho mun gode allah dai tunda basu maka komai ba Inaga asma'u tafito tajika shiru tazata bacci kake ga dare yayi shiyasa tawuce gida Karasawa wurin motar khadeeja tayi tana kure wurin da ido tace a'a wani Abu ne yasameta kallonta sukayi da mamki zugunnawa tayi takasa tadauko sarkan asma'u dake yashe awurin cikin rawar murya tace tabbas wani Abu yasami ammah ga alamun inda tayi kokarin kwace kanta nan ga jakanta akarkashin mota Azabure suka mike suna nufo wurin hankali tashe fa'iz yaje yakira su Umma nan fa aka fara salati su inna tuni anfara kuka Nan take khadeeja khadeeja takira wayar AK seda takusa katsewa yadaga yana dariya cikin muryan bacci yace deeja karfe 2:00 ne daurin auren ko nine angon ai kya barni indan yi bacci ko Cikin muryan kuka takatseshi da fadin Yaya ammah tana nan ? azabure ya zauna bakin gado yana fadin banganeba kardai kice mun ba anan takuana ba tunjiya bata dawo gidannan ba ai Sulalewa tayi awurin tana sakin wani irin kuka mai cike da tashin hankali dafata fa'iz yayi yana kuantar mata da hankali Abba kuma yana rarrashin Umma da inna bashiri AK yasaka kayansa ko wanka baiyiba yafito agurguje daga bangarensa haduwa yayi da sarah ta rikoshi tana fadin Yaya ina zuwa haka da sassafe kuace hannunsa yayi yafita yana fadin gidansu asma'u zani akwai matsala zamuyi magana anjima dakallo tabisa tana murmushin mugunta har yafita sannan ta wuce dakin aysha da gudu tafada kan gado tana murna atsorace aysha ta tashi tana tambayar menene Dariya sarah tayi tace gaskiya yau ina cikin farin ciki nacika burina yanzu tunda ahmad yarasa khadeeja ai dole yadawo gareni da mamki aysha tace wai meyafaru ne kike wannan murnan Kamo hannunta tayi tana murmushi tabata labarin duk abunda yafaru Zaro ido aysha tayi tace to yanzu mezaki mata Dage kafada tayi tace oho ni yanzu nagama nawa duk abunda suka ga dama sumata ba matsalata bace Komawa aysha tayi ta kuanta tana fadin gaskiya sarah bakida dama se yanzu nakara yarda zaki iya yin komai akan ahmad Murmushi tayi tadauki wayanta takira JJ yana dauka tace aiki yayi kyew JJ anjima kadan zakaji alert dariya yayi irin ta rikakkun yane fashi sannan cikin muryan mashaya yace nagayamiki aikinki bazai kuana ba kedai kawai ki tabbata kin biyani shine kawai Karkadamu tafada tana katse kiran AK na isa wurinsu Abba aka tabbar cewa wani Abu ne yasamu asma'u nan take yakira ahmad yasanar dashi ba bata lokaci ya iso wurin Nan take suka wuce police station suka yi repot abunka da masu dashi nan take aka shiga Neman asma'u ruwa ajallo har sanarwa akasa gidan TV da Radio Kafin gari ya waye kowa yasan da batan asma'u hankalin kowa atashe wasu nakuka wasu na rarrashi AK da ahmad kuwa tare dasu ake nemanta amma har rana tafarayi ba ita ba labarinta JJ na isa qurin yaran suka bude mashi fuskar asma'u Saurin ja dabaya yayi yana zabga ashariya Kallonsu yayi da jajayen idanuwansa yace dan ubanku wane dan jahila ne yakamota acikin saurin nuna dan uwansa yayi yana fadin oga shine yakamota dama nagayamasa ba ita bace amma yaki saurarona Cikin rawar murya dayan yace oga kaifa kace kyekkyewa kuma wannan tafi kyew Wankeshi yayi da wawan wari cikin kakkawsar murya yace kai jahilin inane dan tasha kawai bakaga waccan tafi faso gari bane shine zaku faukomun wannan karamin alhakin inyime da ita Shiru sukayi kansu akasa suna bashi hakuri Ahankali asma'u tafara bude idanuwanta har tasaukesu akan wa innan rikakkun mazan saurin ja dabaya tafarayi amma tajita adaure atsorace take kallonsu cikin rawar murya tace su....suwaye Ku....menake anan kusa da ita yamatso yazugunna yanafadin sorry yan mata tsotsayi ne yahau kanki nuna mata photon yayi yace wannan mukaso kamawa shine muka kamoki inda kike kuma nikaina bansan wurin ba zatayi magana kenan wayarsa tahau kara ganin sunan sarah yasa yafita daga qurin yana daga wayar Cike da masifa tace JJ wane kalan aikin banza kamun ne katseta yayi dafadin hajiya kidan rage muryanki dan allah banason ana cikamun kunne da ihu inace dai kinbani aiki ko to matsalar da akasamu aciki tawace kuma ni zan gyarata kibarni nayi aikina kar kidameni yana kainan yakatse kiran yana kunduma mata ashar Dakallo sarah tabi wayarta cike da takaici tace jimun da iska nizai nuna ma dabanci dafata aysha tayi tana boye dariyarta tace take it easy sarah kinsan mutanan nan ba imani ne dasuba kar su miki wani abun banza tayi da ita tana zama bakin gado hade da dafe kai Fita aysha tayi tanufi bangaresu tana murna tasanar dasu abunda yafaru cike dafarin ciki sadiya tarungume ta tana fadin allah sa ma sukashe yar banza wallahi da munji dadi Dariya uncle jamilu yayi yace sarah nabirgeni akwaita da banzan hali Indai taso Abu to setayi duk yanda tayi tasameshi dariya aysha tayi tace ni kuma ina anfani dawannan damar ina biyan bukatuna gashi yanzu ina kuance tagama mun aikina natabbata yanzu AK zai dawo kaina tunda waccan dai nasan ba dawowa zatayi ba Har dare AK da ahmad natare da police suna nemata amma ba labari da kyar ahmad yaja AK suka koma gida saboda dare yayi kan gobe zasu dawo aci gaba da nemanta komawa cikin gari JJ yayi yabar yaransa hudu tare da asma'u yatafi da biyu akan zai je yaga abunda yakamata yayi kallonsu yayi yana hura sigari yace kar Wanda yamata wani Abu zanje indawo kafin nan muga abunda abunda yadace idan maidata za'ayi to idan kuma aikata zamuyi duk dai dayane kuka tafarayi tana rokonsu surabu da ita amma bai kulata ba yafita sauran yaran kuma suka koma gefe suna kora giyarsu suna fira Jiki asanyaye AK yashigo gida saurin yaroshi grany tayi tana fadin Abidi ya ake ciki har yanzu ba labari Zama yayi kan kujera yana dafe kai yace har yanzu shiru grany ni ina mamkin suwaye zasu mata haka dafari nayi tunanin kidnapers ne to amma kuma har yanzu ba'akira kowa daga cikinmu ba abun yana dauremun kai Zama tayi kusa dashi tana salati tace allah sarki asma'u ko awane hali take oho Allah yakareta daga sharrinsu ...inji inna ameena Ameen ....suka amsa gaba daya Daran ranan Sam AK baiyi bacci ba duk Inda yakalla tunanin asma'u kawai yake yakosa safiya tayi yaje nemanta da sassafe ahmad yazo gidan zasu wuce tare da AK yana shigowa AK yamike dama shikadai yake jira bangarensa yawuce dan yashirya sutafi Asma'u nazaune banda kuka ba abunda take se rokonsu take su kwanceta tayi sallah amma sunki wai tabari intaje lahira tayi Dasafe dai cikin yaran yakamata wata busashshiyar waina da pure water ya ijiye kusa da ita bakinsa duk warin giya yace gashi kija yan mata cikin nawa nabaki badan haka bama bazaki ciki komai ba Kauda kai tayi tanaji kamar zatayi amai Kuance mata hannu daya yayi yadaure dayan abaya har yajuya yadawo ya kwance agogon hannunta yana murmushi yawuce wurin yan uwansa yana fadin gayu kunga wani dan ubansun agogo kuwa Kuka tasa tana rokon yabata agogonta amma basu kulata ba dayan yafara tattaba agogon yana fadin alqur'an bantaba ganin agogo irin wannan ba AK yafito daga dressing room cikin shirinsa na kananun kaya lite blue din gins da farar shirt Har zaifita kawai yaji wani Abu nakara daga cikin bedside drawer Kamar yashareshi se kuma yadawo yana janyo drawer yaga agogon da ahmad yabashi yana kara yana nuna Jan danja Saurin daukar agogon yayi yana sakin wani sassanyan murmushi aguje ya fito daga bangarensa yana kwalama ahmad kira azabure suka mike tsaye suna kallonsa agogon yamikama ahmad yana fadin friend kalla agogon dakabani natabbata chitti ce ke kirana agogonta yana hannunta Cike da farin ciki ahmad yakarba agogon yadanna wani wuri sega arrow din yajuya yafara nuna direction kwace agogon AK yayi yanufi hanyar fita yana fadin friend bari naje kai kaje kutaho da yan sandan zamu rika magana awaya saurin rikoshi ahmad yayi yana fadin haba AK inazakaje kai kadai bakasan wa yanne irin mutane bane kajira muje tare mana girgiza kai yayi yana kuace hannunsa yace a'a Ahmad bazan iya jiraba akowane lokaci nashiga matsala tana tare dani har sai taga nawarware to nima gaskiya bazan bata lokaci ba kafin nataimaketa kaidai kawai kazo da police Riko ahmad grany tayi tana fadin ahmadi yanada gaskiya barshi yatafi allah yana tare dasu rungumeshi ahmad yayi jikinsa asanyaye yace shikenan friend ka kula dan allah idan kaga wurin da hadari kar kashiga kajira se munzo kaji To yafada yana juyawa yafita bin bayanshi aysha tayi har yafita tarikoshi tana fadin AK wai mekake shirinyi ne Juyowa yayi yana fadin abunda yadace fashewa tayi da kuka AK yaruwarka fa zakasa ahadari saboda asma'u to gaskiya sedai kazaba ko ita ko ni idan har katafi wurinta sedai kahakura dani Shiru yayi nadan lokaci sannan ya kwace hannunsa daga nata ya juya yana fadin nabarki lafiya Saurin shangabanshi tayi tana kuka tace AK dagaske tafiya zakayi Gefen fuskanta yashafo yana murmushi yace aysha nasan kindamu dani shiyasa kike haka amma kiyarda dani ba abunda zai sameni insha allah Yana kainan yayi gaba dakallo tabisa har yashiga mota yatafi sannan tajuya ahasale tanufi dakin aysha tana shiga ta isko sarah na Neman JJ awaya hankali tashe yana dauka tace JJ wai kai wane kalan sakarai ne to kasani ga Yayana nan zuwa kuma wallahi kasake yakamaka kai kasani karma ka ambaci sunana tsaki yayi yace to seme inyazo ke nifa banason takura kingane ko inace ko gama biyana bakiyi ba kinzo kin isheni da surutu kibarshi yazo mana alqur'an ana kamani sunanki zan fada banza yar tasha kawai saurin katseshi tayi dafadin yi hakuri JJ raina ne abace yanzu kasan meza'ayi Kawai kasaki yarinyar kubar wajan kafin ya iso kunji dariya yayi yace ni banda matsala kawaidai kituran sauran kudina ni kuma zan sallameta tsaki tayi tana katse kiran tazauna bakin gado tana share zufan da takaryo mata se tsinema JJ take Juyawa aysha tayi tafita batare datace komai ba tanufi bangarensu Haduwa tayi da jamilu zai fita aiki fadawa tayi kan jikinsa tana kuka Rikota yayi atsorace yana tambayar meyafaru Cikin kuka tagayamasa duk abunda yafaru da tafiyar AK wurin asma'u zama yayi kan kujerar Palo yana cire hularsa yace ina bazai yuba gaskiya haka kawai muna gani munaji Abu zai rikice mana wallahi natsani yarinyarnan ga dukkan alamu AK yafara sonta Sadiya dashigowarta kenan palon tace yana fara kulata kuma zata fara zazzago Ya'ya daga nan kuma muntashi aiki daga karshe ayi waje damu Kallon aysha yayi yana fadin kinsan Wanda sarah tabama aikin gyada kai tayi tana share kwalla murmushin mugunta yayi yace jeki satomun numbansa amma karki bari tagane Fita tayi cike dajin dadi tanufi dakin sarah da dubara tasamu tadauki numban JJ tadawo bangarensu Karban numban uncle jamilu yayi yakira bugu biyu yadaga yana fadin waye ne Canza murya jamilu yayi yafara fadin Sunana basiru nasan sarah tabaka aiki akan kasace khadeeja bai mistake kasaci yayarta yanzu kuma tace maka kasaki yarinyar yin haka kuma hadari ne babba awajanka Katseshi yayi dafadin to malam basiru kake ko wa ?? abunda kakira ka gayamun kenan ? Dariya uncle jamilu yayi irin tasu tamanya sannan yace JJ nima fa dan ahnnu ne saboda haka aiki zanbaka bansan konawa sarah tabaka ba amma zan linkamaka konawane ka kashemun yarinyar kafin AK yaje wurin Dariya JJ yayi yana hura sigari yace angama yallabai irinku mukeso masu bamu aiki kai tsaye dariya jamilu yayi yace kardamu JJ yanzu zakaji alert narabin kudinka sauran kuma ina ganin gawarta zakagansu cike da farin ciki JJ yagayamasa kudin da account numban daza'a turamasa kudin sannan suakayi sallama nan take ya dibi yaransa suka nufi dajin da asma'u take kallonsa aysha tayi da mamki tace dady meyasa kace sunanka basiru Dariya yayi yace yarinya ai awannan harkar wawayene kawai ke fadan sunansu nagaskiya kinga yanzu koda wani Abu yafaru yansanda suka tuhumeshi zaice basiru ne yasashi to waye basiru?? Dariya sukasa gaba daya cike da farin cikin burinsu yakusa cika gudu AK yake amota kamar zai tashi sama yana mamkin nisan dayayi amma har yanzu arrow din baidaina nuna hanya ba seda yakai inda motarsa bazata Shiga ba yayi parking dinta yafara tafiya akafa yana ma Ahmad kuatancen inda yake Yayi nisa sosai adajin ahmad yakirasa awaya yace gaskiya ya jirasu gasunan zuwa sun isko motarsa awani wuri shi sam bai yarda da ..... Hello hello AK yafarayi dan baiji karshen maganar ahmad ba Jin shiru yasa yadago wayar yaduba zaro ido yayi ganin wayar amace yakunna kuma taki tashi Hannu yadora akai yana fadin namutu ni Abidi yanzu taya su ahmad zasu San inda nake cikin wannan dajin Jiyayi kamar yakoma wurin motarsa se kuma ya tuna baisan halin da chitti take cikiba Kallon agogon yayi sannan yayi shahada yabi hanyar dayake nuna masa har yamma tayi amma AK baikaiba har yafara sarewa da lamarin yana tsinema agogon ahmad shikadai se magana yake gashi ya gaji fatanshi daya allah d Sa ba banzan agogo bane wannan yabi ta karyan turawa zai kashe kansa jin karan agogon yakaru yasa yayi saurin kallonsa dariya yayi cike da farinciki yanufi inda yanuna mai baiyi tafiya mai nisa ba yahango runfar du JJ kuma nan agogon ya nuna masa Cikin aljihu yasaka agogon cikin sanda da dabara yakarasa wurin kwance suke suna bacci suduka bayan sunsha giya sun bugu ahankali yake takawa har yatsallekesu yashiga runfar can gefe ya hangota azaune tacusa kai aguywa tana kuka saurin karasawa yayi wurinta yana murmushi cikin rada yace chitti!!! kamar amafarki taji muryansa saurin dagowa tayi dan ganin koda gaskene zagayowa yayi tabayanta ya kuance mata daurin kamar jira take tafada jikinsa tana fashewa da kuka rungumeta yayi nadan lokaci sannan cikin rada yace kinga tashi mutafi idan munbar nan wajan se kiyi kukan dariya tayi ta tashi tana fadin ya akyi kazo nan Jan hannunta yayi yana mata alama tayi shiru suna fitowa sukaga ba yaran JJ awurin zaiyi magana kenan yaji ansamai bindiga abayan wuyansa cikin muryan mashaya JJ yace sannu da kokari AK hannayansa yadaga sama yana juyowa ahankali itama asma'u tayi yanda taga yayi atsorace jikinta se rawa yake kara saita bindigarsa yayi yana dariyar keta yace kayi Babban kuskure daka shigo gonata doka tace idan har nakama mutum yayi kokarin guduwa to kisa ne hukuncinsa saboda haka saita asma'u yayi da bindigarsa yana dariya yace kiyi addu'ar karshe yan mata saurin shiga gabanta AK yayi yana kallon JJ yace dakata dan allah kayi hakuri kabarta ta tafi lafina ne nizaka kashe ba itaba katausaya mata mana mace ce fa mezaka samu idan ka kasheta tukunna ma akan wane dalili ka kamata kafada konawa kake so zan baka amma kabarta ta tafi Kallon yaransa yayi suka kwashe da dariya seda sukayi mai isarsu sannan yasaita bindigar kan AK yana fadin to ai kaima ba kyaleka zanyiba tunda har kaganni kuma kaga mabuyata to dele kamutu janyo hannunsa asma'u tayi tadora bindigar kan goshinta cikin kakkawsar murya tace zaka iya kasheshi amma sedai kafara kasheni tukkuna saurin janyota AK yayi tafado jikinsa yana fadin chitti mekikeyi hakane Dariya JJ yayi yana kallon yaransa yace haba tundazu ina mamakin meyasa AK zai sadaukar da rayiwarsa yashigo wannan dajin saboda wata yarinya Ashe masoyane hahahhaha juyowa yayi yana kallonsu yace Romeo da Juliette banada isashshen lokaci kuazabi wazan fara kashewa acikinku ko kuma ni nazaba Shiru suakyi suna kallon juna hawaye nabin kuncin asma'u tana tuna halin da iyayensu zasu shiga idan suka ga gawarsu atare Shima AK abunda yake tunani kenan Dariya JJ yayi ya umarci yaranshi dasu rike mashi AK shikuma yasaita bindigarsa kan asma'u Sam bata damu da bindigar ba hankalin nakan AK dake kokarin kwace kansa daga yaran yana rokon JJ dayarabu da ita kallon juna suke lokaci guda suna tuna rayuwar dasukayi abaya hawaye nazuba akan kuncinta amma da murmushi afuskanta tana kallon AK kallonta yake shima baisan lokacinda hawaye ya zubo mashi ba cikin rawar murya yace JJ dan allah na rokeka kabarta ta tafi idan ma zaka kasheta dan allah kafara kasheni tukkuna I can't watch her dying dafe goshi JJ yayi yana kallon AK yace aK kamun shiru ni idan ina aiki banason hayaniya Kallon yaransa yayi yace gayu gaskiya tunda nake bantaba kashe masoya ba kuma gaskiya bazan iya barinsu sutafi ba dole ne su mutu ya za'ayi dariya sukasa dayan yace oga to mezai hana kabani bindigar nagama musu aiki Shiru yayi nadan lokaci sannan ya tuntsire da dariyar mugunta yace gawata dabara Bishiyar kusa dasu yanuna musu yana fadin kudauramun yagiya ajikin waccan bishiyar zamuga idan dagaske bazai iya ganinta tana mutuwa ba Nan take suka daura yagiya kamar yadda yace hannayensu yasa suka daure sannan suka nufi wurin bishiyar dasu duk yanda AK yayi kokarin kwace kansa amma abun yagagara sarkin yawa yafi sarkin karfi ga bindiga ahannunsu ita dai asma'u tuni ta saduda tagama sallamawa kawai mutuwa zasuyi to meyasa zata dami kanta Banda kuka ba abunda take se rokonsu take surabu da AK sukasheta amma ko kallonta basuyi ba har dare yayi ahmad nayawo da yansanda adajin amma sun rasa ta inda zasu nemesu gashi wayan AK akashe ba yanda baiyi da yan Saddan ba akan suci gaba da nemansu amma sunki wai dare yayi bazasuyita shiga cikin daji ba zasu koma idan sun shirya zasu zo aci gaba da nemansu Bayanda ya iya haka yahakura jiki asanyaye yakoma gashi khadeeja se kiranshi take tana tambayar yagansu sedai yabata hakuri yace zasu gansu acan gida kuwa gaba daya hankalinsu yakara tashi ganin ahmad yadawo batare dasu AK ba Umma ma seda ahmad yakira doctor yamata alluran bacci gudun kar ciwonta yatashi Abba kuma tuni yafada amasallaci atayasu da addu'a Khadeeja kwa banda kuka ba abunda take da kyar ahmad ya lallasheta tayi shiru Haka ma bangaren grany da inna ameena abinci da kyar sukeci dan gaba daya gidan ba dadi Ita kanta Sarah tashiga damuwar rashin AK dan tasan JJ bayada mutunci zai iya hadasu gaba daya yakashe gashi tana kiransa baya dauka daga karshema yayi blocking numberta Aysha ma tadamu ganin AK baidawo ba amma da jamilu yakira JJ seyacemasa AK baijeba asma'u kuma yakasheta kawai yajira gawarta nanan zuwa Se alokacin hankalinsu ya kwanta sukaci gaba da nuna fake damuwansu akan rashin dawowarsu kama asma'u sukayi suka ratayeta ajikin yagiyar ga hannayenta adaure Dai cikin yaran yana rike da kafafunta wanda daga yasakesu wuyanta zai sarke ajikin yagiyar Kuka AK yake kamar karamin yaro bashiri yasa karfinsa gabadaya yakwace kansa aguje yakarasa wurinta yana kuka yana rokonsu dan allah sukwanceta dariya sukasa gaba daya suna kallonsu yaron dake rike da ita yace oga nagaji pah yasin zan saketa karasowa JJ yayi kusan AK yana fadin zaka iya taimakonta ai dasauran dan lokacinda yaragemuku kafin wahala takarasaku durkusawa AK yayi akan guywowinsa aka Dora kafafuwan asma'u akan kafadunsa tayi tsaye Dariya sukayi dai cikin yaran yace oga kana ganin zai iya juran daukanta kuwa "To ai hikimar abun kenan shi dakanshi zai kasheta idan kuma bai kasheta ba ita zata kasheshi Haka zamu barsu su kwana har gobe idan basu mutu ba dasafe zamu kashesu kafin mu barnan juyawa sukayi suka koma gefe guda suka fara shan giyarsu suna fira Hawaye ne ke zuba akan kuncin asma'u kamar anbude panpo har suna diga sama kan AK ahankali yadago kansa yana lekenta yace chitti yayyafi akene kece asama zaki fini sani naji Abu nadiga akaina Cikin muryan kuka tace ABI why did u come "aw abunda ma zakice kenan maimakon kigode mun nazo taimakonki shine zaki ce meyasa nazo ko "To yanzu me zuwannaka ya anfanar ni bantsira ba gashi zamu mutu gaba daya murmushi yayi yace bazaki mutu ba chitti kafin Nazo nan wurin seda nabiya wurin Umma namata alkawarin zan maidaki gida to koda zan rasa raina insha allahu se kinkoma gida karkidamu sautin kukanta ne yakaru tace ABI ni nafiso namutu karayu akwai mutane dayawa akarkashinka ga grany da sarah wane hali zasu shiga idan wani Abu yasameka "Kema ai kinada responsibility ga Umma ga inna da khadeeja kece mai kula dasu yazasuyi idan bake Cikin sheshshekar kuka tace idan har kana nan bandamu ba nasan zaka kulamun dasu amma idan baka ni bazan iya komai ba ABI runtse idanuwansa yayi dan tuni kafadunsa sun fara zafi cikin muryan wahala yace yanzu dai abar zancan meyasa kincika surutu ne kina gabar mutuwa ma bazakiyi shiru ba to nidai ki kyaleni inyi istigfari dan nafara hango barzahu Shiru tayi hawayenta nakaruwa tana ji dama itace akasa dan tasan shikadai yasan meyakeji ahalin yanzu Har dare yayi su AK na ahaka tuni yafara gajiya dan har wani jiri jiri kedibansa kawai taimakon allah ne da jarumta irin tashi yasa har yanzu yake durkushe awurin amma guywowinsa da kafadunsa jiyake kamar ana Sara mai gatari gashi yanada asma tuni yaji tafara kokarin tashi asma'u ma haka tagaji da tsayuwa jikinta har rawa yake tun tana kuka har tagaji tayi shiru tana addu'a sedai jefi jefi AK yakan tsokaneta wani lokaci takulashi wani lokaci kuma sedai tafashe da kuka har takai lokacinda suduka sukayi shiru bamai magana """"" [19/07, 17:04] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na( *Maryam Mhd*) 1⃣4⃣5⃣ Kokarin janye kafarta tafarayi daga kan kafadunsa tana fadin ABI katashi katafi kabarni anan kawai koban mutu yanzuba anjima mutuwa zamuyi gaba daya dan natabbata bazamu iya kai safe ahaka ba kuma koda munkai ma kashemu zasuyi Kaga damu mutu gaba daya gara kai katsira koba komai abun zaima su Umma sauki Kokarin kuance hannayensa yafarayi yana fadin chitti miye haka kike kokarin yi stop moving ur legs dan allah u are hurting me kina so kikashe kanki ne idan natafi nabarki anan miye anfanin zuwana mezan gayama su Umma idan nakoma Cikin Sa'a kuwa ya kwance hannayansa har takusa sauke kafanta yayi saurin rikosu cikin rawar murya yace Chitti kinga na kuance hannayena kiyi kokarin kwance naki abun baida kwari sosai Shiru tayi hawaye nacigaba dazuba afuskanta yana rike da kafafuwanta akan kafadunsa yana cigaba da lallashinta har tafara kwance hannayenta da taimakon allah tayi nasaran kwancewa sannan tafidda yagiyan wuyanta atare suka fadi awurin suna maida nunfashi Cike da tausayi ta sunkuyo saitin fuskar AK cikin rada take jera mai sannu Yajima ahaka kafin dakyar ta taimaka mai yatashi yana runtse idanuwa saboda azaban da kafadunsa da guywowinsa kemasa Hannunta Yakama yana leken su JJ dake sharan bacci kaman matattu sunsha sunyi tatil Cikin sanda suka fara tafiya seda suka dan yi nisa sannan suka fara gudu suna kara shiga cikin dajin batare da sunsan inda suka dosa ba Sunyi nisa sosai asma'u taci birki tana fadin ABI gaskiya nagaji bazan iya cigaba da gudunnan ba mudan zauna mu huta mana bai musa mata ba dan shi kanshi juriya kawai yake amma bayajin zai iya tafiya mai nisa bai fadi ba Zaunawa sukayi suka jinginu da katuwar bishiyar dake wurin suna maida nunfashi sun jima ahaka kafin suka fara bin wurin dakallo se alokacin suka fahimci ba karamin daji suka shigo ba dan gaba daya wurin manya manyan bishiyoyi ne azagaye dasu kasan kuma ciyayi ne da ramummuka iri iri Adan tsorace asma'u tamatso kusan AK cikin rada tace ABI nan ina ne jinginar dakansa yayi jikin bishiya yana lumshe ido cikin dasashshiyar muryansa yace da a maiduguri muke dase ince wannan shine dajin sambisa amma yanzu bansan mezan cemaki ba shiru tayi nadan lokaci tana kallonsa sannan ahankali tadafa kafadansa cikin sigar tausayawa tace kanajin zafi ko Dagowa yayi yakalleta suka hada ido sannan yaballe bottom din rigarsa yafito dakafadansa yana murmushi yace ba sosaiba nagode allah bakida nauyi sosai da yau namutu Murmushi tayi da hawaye afuskanta tadora hannunta kan kafadarsa tana shafawa ahankali Jinginar dakansa yayi jikin bishiya idonsa alumshe yana jin dadin shafawar dakate kaman tana Sosa mai wurin ne juyo dakansa yayi yana kallonta ahankali yace kinajin tsoro ? Gyada kai cikin rawar murya tace eh amma basosai ba Kaifa? Murmushi yayi yana kallon wurin dasuke baice komai ba maidamasa wuyan rigarsa tayi tana maida masa maballan alokaci guda suna kallon junansu suna jin wani yanayin dasuka kasa fassara shi Mutsa bakinta tafarayi ahankali tana ji kamar tagayamasa tana sonsa amma kuma tana tsoron mezai biyo baya Suna cikin haka sukaji wani gurnani gurrrrrr atsoarace suka kalli juna cikin rawar murya asma'u tace ABI did u hear that ?? Kai ya gyada mata yana waige waige sekara shigema juna suke gurnanin suka kara ji anyi atsorace asma'u tarungumeshi da karfi tana jero addu'a Dariya yayi yana rike ciki yace chitti ba komai bane ciki nane fah Kallonsa tayi da mamaki tace cikin ka fah ABI wannan fa kamar zaki ne ko damisa janyeta yayi daga jikinsa yana shafa cikinsa yace cikina ne yunwa nakeji yau ba abunda naci tun jiya rabona da abinci itadai bata yarda ba se bin wurin take da kallo tana karanto duk addu'ar datazo mata tun yana mata dariya har shima yafara tsorata dayanayin wurin yafara tasa addu'ar Washegari dasafe dai daga cikin yaran JJ yafara tashi yaga ba su AK hankali tashe yatashi sauran yasanar dasu afusace JJ ya hausu dafada kamar su suka kwancesu bashiri ya rarrabasu acikin dajin suje su nemosu hankali tashe suka bazu nemansu hardashi JJ kuma yayi alkawarin yana ganinsu zai kashesu kowa yahuta tun safe ahmad yaje police station suka fara shirin fita Neman su agidama haka sun dage da addu'a tun suna kuka har sun hakura sun barma allah gidajan biyu sunzama tamkar gidan mutuwa Sam ba walwala ba farin ciki acikinsu lokaci guda khadeeja tarame tafita hayyacinta kowa yaganta seya tausayamata kowane lokaci suna waya da ahmad yana kara kuantar mata da hankali bangaren sarah ma abun yafara damunta saboda bata San halinda AK yake cikiba dan tasan idan dai JJ yagansa bazai kyaleshi ba aysha ma haka tana mamkin rashin dawowar AK tunda JJ yacemusu yakashe asma'u gashi kuma sunji shiru suna kiransa basa samunsa Kuance suke suna bacci hankali kuance AK yadora kafansa kan cikin asma'u ita kuma tayi reran dayan hannunta kan kirjinsa ahankali tafara bude idanuwanta tana bin wurin da kallo saurin tashi tayi tana ture kafan AK daga jikinta tafara tashinsa gyara kuanciyarsa yayi cikin muryan bacci yace chitti bring my coffee kafinnan zantashi Dariya tayi tana daddabashi tace wane kalan coffee kuma ABI kamanta inda muke ne janye hannunta yayi daga kan kafadarsa idonsa arufe yace jiya nayi wani mafarki mai ban al'ajabi idan kin kawomun coffee dina se inbaki labari Ganye ta tsinko tadora akan bakinsa tana dariya tace ba coffee sedai dambun nama inzakaci saurin tashi yayi zaune yana kakkabe bakinsa lokaci guda yana bin wurin da kallo Runtse idanuwansa yayi yakara budesu yanaso yatabbatar ko dagaske ba marfaki yayi ba tashi zaune yayi dakyar yayi mika yana salati kamar daga sama sukajiyo Tafiyar yaran JJ suna nemansu atsorace suka kalli juna suna mikewa tsaye asma'u ta cakumo rigarsa cikin rawar murya tace ABI... mun ..shiga uku za..... Bata karasaba yaja hannunta aguje suka cigaba da gudu suna kara kutsawa cikin dajin seda sukayi nisa sannan suka fara tafiya suna Jan kafa kamar bugaggu ga kishi da yunwa dasuka addabesu karfin hali kawai AK yake amma tuni yafarajin asman shi na kokarin tashi Tafe suke shi agaba ita abaya sekara kutsawa cikin dajin suke Karasowa asma'u tayi kusa dashi cikin dasashshiyar muryanta tace ABI I am hungry baijiyo yakalleta ba yace gani kici Dariya tayi tace ai koda inacin naman mutane ba'abunda zanyi danaka dan dagani ba dadi zai yiba Shiga gabanshi tayi tana rike cikinta kamar zatayi kuka tace ABI dagaske yunwa nakeji kuana biyu fa ba abunda naci ko ruwa bansha ba Kafadunta Yakama ya juyar da ita sukaci gaba datafiya yana fadin chitti ki kalli nan wurin da kyew kigani banda ciyayi da bishiyoyi ba abunda keda kwai Idan bamuyi gaggawan barin wurinnan ba mune zamu zama kalacin namun daji Saurin juyowa tayi tana fadin 😧namun daji fa kace kana nufin akwaisu anan Dariya yayi yawuce gaba yana fadin awannan dajin miye baza'a rasa ba kima kula da inda kike sa kafanki kar ki taka maciji saurin bin bayansa tayi tana riko hannunsa tace to wai aganinka suwaye wa'yannan kuma meyasa suka kamani "Ke baki sani ba taya za'ayi ni insani Shiru tayi batace komai sukaci gaba datafiya batare da sunsan inda suka nufa ba amma kowane da tunanin dayake aransa Tuni ahmad da yan sandan suka shigo dajin sedai abun takaicin basusan ta ina zasu bi sufara nemansu ba hakanan dai suka rarrabu gida uku sukashiga dajin dafatan ganin su ko ko sukama yan daban agida kuma tun safe grany da inna ameena suka je gidansu asma'u aka taru acan ana taya juna jaje da addu'ar allah yabayyana su har yanzu JJ nacigaba da nemansu AK acikin dajin nan saboda yanada tabbacin bai isa sunfita daga dajin ba dan yanada girma sosai za'ajima kafin akai kyawyukan dake kusa dawurin suna cikin tafiya asma'u tarangada ihu atsorace AK yajiyo yana duddubata yaga ko wani Abu yasameta Tsalle tafara cike dafarin ciki tana nuna mai bishiyar mangoron datahango tace ABI kalla kaga mangoro acan wallahi mangoro ne tsaki yayi yana kallon bishiyar mangoron shi kanshi tabirgeshi bai San lokacinda yasaki wani lallausan murmushi ba suka nufi wurin dutse yadauka yafara jifan mangoron amma yakasa samun koda guda dayane labace baki tayi kamar zatayi kuka tana kallonsa tace ABI haka bazai yiba kahau mana katsinko Baki yasaki yana kallonta yace nahaufa kika ce wannan katuwar bishiyar nasan miye akai haka kawai ke ki hau mana tureshi tayi daga wurin tana fadin yo se in hau mana ai ba yau nafara ba bishiyar ma dako tsawo batada Matsawa yayi yabata wuri tafara kokarin nawa se dariya yake yana tafa hannu yana fadin chitti!!!chitti!!!chitti!!! Tafara hawa kenan tayo kasa zata fadi yayi saurin tareta tafado kansa suka fani kasa tare Dafe bayansa yayi yana runtse ido hade dasakin yar kara atsorace ta riko gefen fuskarsa tana fadin ABI are u ok kaji ciwo ne ? Bude idanuwansa yayi yasaukesu cikin nata suna kallon juna nadan lokaci sannan yatureta yana fadin Dallah malama tashi sama na dama nasan dagangan kikayi Saurin tashi tayi tana Sosa kai Dakyar yatashi yana dafe baya yace dama zan samu naman dajin dazai cinye mun ke koba komai kashi hamsin na matsalolina zasu ragu Nuna mai mangoron tayi tana lashe baki tace please .... Bata karasaba yatattare kafan wandonsa yahaw bishiyan yafara tsinko mangoron yana jefomata Ita kwa se dauka take tana Tarawa ga daya ahannunta tana sha Lekowa yayi daga saman bishiyan yana kallonta yace to kijira insauko mana asha tare haka ake ni da wahala keda jin dadi seda suka Tara mai yawa sannan ya sauko suka zauna awurin Sunasha suna fira gutsuran mangoro yayi yadago yana kallonta yace Chitti acikin namun daji wanne yafi hadari Dgowa tayi tana kallonsa da mangoro abakinta tace me kadaukeni ne ABI ai kowa yasan zaki yafi hadari Dariya yayi sannan yakai mangoro bakinsa yana lumshe ido yace to shi zaki baida wani hadari saboda idan dai zaki iya dake nunfashinki kiyi kamar kinmutu to sedai yayita zagayeki ba abunda zaimiki kinsman bayason mushe yafiso yakashe dakansa sannan yaci tunda yafara magana take kallonsa baki bude seda yagama sannan tayi dariya tace kaidai kawai sha mangoronka amma wane dauke nunfashi mutum zai iya yi ga zaki na kewayashi dariya yayi yace to kindai fadi wannan fadi wani Zari ido tayi tana kallon macijin dake bayansa cikin rawar murya tace ma.....maciji Dariya yayi yace kaji wai kuma maciji yo miye hadari awurin maciji ai shi kina ganinsa kawai kiyi kokarin taka kansa se kisa hannunki ahankali ki kamo wuyansa kirike gam to kin gama dashi ba'abunda zaimiki Mikewa tayi tana wurgi da mangoron hannunta atsorace tace ABI ....maciji....abayanka zunbur yamike yana duba bayansa yana ganin macijin yadaga uban tsalle yabi tagaban asma'u aguje har yatafi yajiyo yaganta atsaye takasa motsawa se yarfa hannu take bashiri yadawo yaja hannunta suka bar wurin seda sukayi nisa sannan suka tsaya ai kwa nan asma'u tahau kwasan dariya tana tsokanarsa banza yayi da ita yayi gaba yana jinyar kirjinsa dake masa azaba amma ko kadan bayaso asma'u tagane halin dayake ciki suna cikin tafiya ta taka wata gundumemiyar kaya durkushewa tayi awurin tana sakin yar kara tana kallon kafar Saurin dawowa AK yayi wurinta yana mata sannu Hannu yakai zai taba kafar amma taki bari se rike hannayansa take tana kuka bayanda baiyiba amma Sam taki yarda shiru yayi nadan lokaci sannan ahankali yakira sunanta cikin wata iriyar murya yace ASMA'U seda taji gabanta yafadi dan har tamanta rabon dataji yakira sunanta dagowa tayi ahankali tana kallonsa carab suka hada ido lokaci guda taji tamanta ciwon dake kafarta matso dafuskansa yayi dap datata har suna musayar nunfashi sannan yakai bayan hannunsa ahankali yashafo gefen fuskarta har zuwa lips dinta lokaci guda suna having eye contact dayan hannunsa yakai ahankali kan kafarta yashafo tundaga kwabrinta harzuwa tafin kafarta sannan yazare kayar Yar kara tasaki tana kankame hannunsa dakarfi Murmushi yayi yaciro handkerchief a aljihunsa yadaure mata kafar yana fadin nafadamiki ki kula da inda kikesa kafarki kigodema allah ba maciji kika takaba Sunkuy dakanta tayi kasa tanajin kunya takamata dan Sam batasan lokacinda yakai hannunsa wurin kayarba dagata yayi tsaye yana fadin yawwa to tashi muga zaki iya takawa Dingishi tafarayi tana langabe kai tace ABI mudan zauna muhuta mana Girgiza kai yayi yace a'a chitti Hutu ba namu bane mutanan nan fa haryanzu suna binmu idan muka zauna anan kowane lokaci zasu iya iskomu shiru tayi batace komai ba tana kallon kafarta dake zubarda jini [19/07, 17:04] Hubbey Frd Ameena Kn: Dukawa yayi agabanta yana fadin haw ingoyaki Dariya tayi tace goyofa inazaka iya goyona awannan halin ganin dagaske yake yasa ta dane bayansa yagoyata sukaci gaba datafiya Murmushi tayi tace ABI in tambayeka "Ina jinki "dawa dawa kayi missing acikin yan gida Murmushi yayi cike dafarin ciki yace grany mana "Uhm sewa? "Se ahmad se inna ameena se inna se Umma se sarah se khadeeja se fa'iz se ....... Haka yayita jero yan gida ganin har yakai kan su amir yasa tace to banji kace aysha ba ? dafe kai yayi yace ohhh namanta se aysha Dariya tayi tace seda na tunamaka Shiru yayi yana mamakin meyasa baya jin yayi kewar aysha ne shi har ma mantawa yake da ita Murmushi yayi yace kema intambayeki "Eh Banda Umma da Abba da khadeeja dasauran yan gidanku wa kika fiso Dariya tayi aranta tace kai nafiso ABI amma afili tace grany "Se wa "Se inna ameena Shiru yayi nadan lokaci sannan ahankali yafurta sewa "Se sarah ...... Haka tayita jerowa har akazo kan ahmad alokacin AK yahasala jin bata ambaci sunansa ba sauketa yayi yana fadin sauakmmun abaya Makalkaleshi tayi awuya tace haba ABI ban warkeba fa Wucewa yayi yana fadin sedai kikira wa'yanda kike so su goyaki amma ni nagaji Dariya tayi tabi bayansa tana dingishi har ta iskosa hannunta tadora kan kafadarsa suna tafiya tace wai fushi kayi ne to aini ban dauka harda mai tambayar ba Daga kafada yayi yace meyasa zanyi fushi dama ai bance ki ambaci sunana ba har wannan lokacin ahmad da yansanda nacikin dajin suna nemansu amma ko alamar su basu ganiba mutum biyu cikin yan sandan ne ma sukaga runfar su JJ da Inda aka daura yagiya ajikin bishiya nan take suka sanarda yan uwansu suka zo wurin Da gudu Ahmad yakarasa wurin yarike yagiyar da hannunsa yana kallonta lokaci guda hawaye suka wankemai fuska Dafashi dai daga cikin yan sandan yayi yana fadin kayi hakuri ahmad karkayi saurin karaya alamu sun nuna guduwa sukayi insha allahu ba abunda yasamesu muci gaba da nemansu kiran grany yayi yagayamata su AK sun gudu daga hannun yan ta'addan amma har yanzu basu gansu ba Cike da farin ciki tasanarda su Umma da sauran yan gida aka ci gaba da addu'a da labari yasami aysha da jamilu ba karamin mamaki sukayi ba gashi suna kiran JJ basa samunsa sunkasa gane kan lamarin suna cikin tafiya asman AK yatashi zo laga tashin hankali awurin Asma'u kamar zatayi hauka haka takeji Tun yana tafiya ahankali har ya durkushe awurin yana nunfashi sama sama durkusawa tayi kusa dashi cikin sheshshekar kuka tariko hannunsa tana fadin ABI meyake damunka ne dan allah karkamun haka ina zan sa kaina idan wani Abu yasameka kamanta kama Umma alkawarin zaka maidani gida ABI dan allah katashi Damke hannunta yayi dakarfi yana kokowa da nunfashinsa cikin rawar murya yace chitti ru...wa .....ruwa... Riko fuskansa tayi da hannu biyu cikin kuka tace ruwa kakeso ? Kai yagayda mata yana runtse idanuwansa kwantar dashi tayi awurin tana fadin to kuanta bari nakamaka ruwan kaji dan allah kajirani namaka alkawarin zan nemo maka ruwa tashi tayi aguje tanufi cikin dajin Sam tama manta daciwon dake kafanta se jini yake amma bata San yanayiba Tayi kusan awa daya tana yawo adajin taci kuka har tagaji tayi addu'a ba adadi da taimakon allah tahango wani dan karamin rafi da wata runfa akusa dashi da alama ta makiyaya ce Aguje takarasa wurin tasamu wata yar roba tadibo ruwan aciki gashi roban afashe take se zuba ruwan yake hakannan dai tajuya aguje takoma tana bin sawunta inda tabiyo saboda jinin dake zuba dashi take gane hanyar databiyo ahankali AK yafara bude idanuwansa har yagama bude idonsa saurin tashi yayi yana kallon gefensa baiganta ba azabure yamike yana kiran sunanta amma shiru Nan take hankalinsa yatashi jinin dayagani akasa yafara bi yana kiran sunanta da kyar yake tafiya hannunsa daya akan kirjinsa yana ji kamar nunfashinsa zai dauke Tundaga nesa ta tsinkayoshi yana tafiya aguje tanufi wurinsa tana kwala mashi kira da karfi ABIIIII wani lallausan murmushi yasaki lokacinda ya hangota tana zuwa cikin karfin hali yakara saurin tafiyarsa har ya isa wurinta suka rungume juna dakarfin gaske kamar za'a rabasu Cikin dasashshiyar muryansa da bata fita sosai yace chitti ina kikaje meyasa zaki tafi kibarni kin kwasan halin danashiga dana farka banganki ba Kara shigewa jikinsa tayi cikin muryan kuka tace ABI I am sorry ruwa naje in kawomaka amma bazan kara tafiya inbarka ba I promise sulalewa yayi awurin yana dafe kirjinsa zaunawa tayi tana tallabosa tadora kansa saman cinyarta tana kokarin bashi ruwan amma yakasa sha Se Jan nunfashi yake dakarfi kamar mai fitar rai fashewa tayi dakuka tariko kansa tana fadin ABI katashi ga ruwan kasha naga wani waje acan wurin se muje muzauna kila musamu Wanda zai taimakemu riko hannunta yayi yana murmushin wahala cikin rawar murya yace kukan me kike ba abunda zai sameni haka yakemun kidan jira anjima zai rage se mutafi amma kin tabbata ba gidan aljanu kika gano ba kuwa Rungume kansa tayi akirjinta tana gashewa dawani irin kuka mai ban tawsayi sun jima ahaka kafin dakyar ta taimaka masa yatashi suka fara tafiya se jera mai sannu take har yagaji da amsawa Koda suka isa wannan runfar yagama galabaita yar tabarmar datagani awurin tadauko tashinfida mai sannan ta taimaka mishi ya kwanta amma gaba daya tagama tsorata da halin dayake ciki zama tayi akusa dashi tajanyo kansa tadora saman cinyarta tana shafa lallausan gashin kansa daya cukurkude kamar bashiba Hannunta yakamo cikin rawar murya yace chitti I am sorry na yima Umma alkawarin zan maidaki gida amma inaga bazan iyaba I am dying saboda bantaba irin wannan ba Fashewa tayi da kuka tana toshe mai baki tace a'a ABI dan allah kadaina fadan haka ba abunda zai sameka insha allahu kana son ruwa bari inje indibo maka riko hannunta yayi yana tari hade da rintse ido cikin muryansa da bai fita yace a'a kibarshi banason ruwa kowane lokaci idan zanbaki hakuri akan wani abu bakyaso se kihanani ko kirufe mun baki To yau kitsaya kiji mezan ce Chitti nasan namiki laifi nabata miki rayuwarki na aureki badan allah ba bada kekkyewar niyya ba akan wata manufa tadaban banyi la'akari da makomar rayuwarki ba amatsayinki na ya mace I am sorry chitti kiyi hakuri kiyafemun nasan ina damunki ina tsokanarki amma badan in bata miki rai nakeyiba sedan narage miki damuwar danajefaki aciki Kuka take kamar ranta zaifita tama kasa magana se girgiza takai take tana kallonsa cike da tausayi tana ji dama itace ahalin dayake ciki da tafijin saukin radadin datakeji ahalin yanzu hannunsa yasa akan bakinta yana fadin shshshsh Kiyi shiru chitti kar wa innan samudawan su jimu kinga ni tafiya zanyi nasan bazan iya cigaba ahaka ba kiyi kokari ki koma gida kinji kibama Umma hakuri kice nayi iya kokarina nakawoki amma nakasa kicema grany tayi hakuri kuma taringa shan maganinta akaikai ki kularmun da ita kinji nasan ke kadai ce zaki iya ga sarah nan itama ki kula da ita kinji kizabamata miji nagari Wanda yadace da ita kihadasu kinji nasan tanada taurin kai batajin magana amma tanada tausayi da saurin karaya ki koyar da ita halayanki masu kyew kinji Murmushi yayi yanajin wani yanayi ajikinsa cikin dasashshiyar muryansa yaci gaba dafadin Kicema inna ameena nace takoma wurin dan tsohonta tadaina takurama granyta kinji Kicema aysha tayi hakuri nasan tanasona amma ina jamata lokaci naki aurenta kigayamata ina Neman albarkar grany akan duk abunda zanyi shiyasa ban aureta ba inaso se grany ta amince amma kice cikin samarinta tazabi Wanda yafi sonta aciki ta auresa Khadeeja kuma kicemata nace takula da ahmad sosai tayimai biyayya tazauna dashi lafiya shima kice nace yariketa amana kar yacutar da ita Kuma kicemasa karyayi wani aboki bayanni kinji idan yana bukatar wata shawara ko wani Abu yasameki kar ya yarda dakowa cikin abokananmu Chitti kinada hali mai kyew kinda kirki kicigaba da haluri kinji idan namutu kar kizauna hakanan kisamu wani mutum nagari ki aureshi amma kar ki manta dani kinji ko Rungumeshi tayi dakarfi tana sakin wani kuka mai cin rai tace ABI ya isa haka dan allah ba abunda zai sameka ABI katashi kaji tare zamu koma gida muci abincin grany mai dadi sannan inkamaka coffee dinka mai zafi kasha kaji ni bawanda zan aura ABI Kaine mijina dakai kadai zan rayu saboda kai nakeso I LOVE YOU!!! dago fuskansa tayi tana kallonsa idonsa alumshe ba alaman nunfashi atare dashi atsorace tafara daddabashi tana kiran sunansa Amma shiru Hannunta tasa tana bubbuga gefen fuskarsa cikin rawar murya tace a'a a'a ABI u can't do this to me dan allah katashi ABI idan kamutu ina zan sa raina wallahi nima mutuwa zanyi dan allah katashi ABI Surutai kala kala take tana jijjigashi dakarfi amma shiru kakeji jadaba tafarayi tana toshe bakinta tajinginu da iccen runfar tana kallonsa se kuka take kamar ranta zai fita tajima ahaka can kuma tayunkura kamar antsikareta tanufosa da rarrafe tana kara kiran sunansa tafara danna mai kirji amma baimasan tanayiba Sunkoyo dakanta tayi kan fuskarsa hawayenta na diga akan idonsa ahankali takai bakinta kan nasa tafara hura masa iska tajima tanayi amma taji shiru fadawa tayi kan jikinsa takara fashewa da kuka tana addu'ar allah yadauki ranta itama da wannan halin datake ciki Kamar daga sama taji yafara tari kadan kadan saurin dagowa tayi cike dafarin ciki ta riko fuskarsa tana kiran sunansa amma bai bude idoba kuma bai motsaba se nunfashinsa dake fita ahankali ""'" [19/07, 17:04] Hubbey Frd Ameena Kn: surutai yaketayi shikadai jin shiru yasa yaduba gefensa amma baiganta awurin ba cike da mamaki yafara waige waige yana kiran sunanta Can bakin wani shago yahangota tana daga mai hannu Girgiza kai yayi yakarasa wurinta yana tambayar metake anan Waya takarba ahannun mai shagon tamika mishi tana murmushi saurin kai hannu yayi ya fizgi wayan yana dariya yace ohhh chitti gaskiya kin hadu bari mukira grany Nunmaban grany yayi dialing seda takusa katsewa tadauka jikin asanyaye tayi sallama Hannunsa yasa yatoshe bakinsa hawaye nazuba afuskansa tsabar farin cikin jin muryan grany dayayi yama kasa magana se mikama asma'u wayar yayi bayan yasa a handsfree Har grany zata kashe wayar taji muryan asma'u na sallama Zunbur tamike tsaye cike da farin ciki tana fadin wanake ji haka kamar asma'u da mamki kowa yajiyo yana kallonta kowa yakosa yaji meyake faruwa ba kallon kallon aka fara tsakanin aysha jamilu da kuma sadiya bakaramin tashin hankali suka Shiga ba jin an ambaci asma'u Cikin rawar murya asma'u tace eh nice grany ya kuke ya ummata Dariya grany tayi mai hade da kuka tafara kai kawo cikin palon tana fadin lafiryamu kalau asma'u Ku yakuke ina Abidi badai abunda suka muku ko matsowa kusan wayan AK yayi cikin rawar murya yace grany!!! dariya tayi mai dan sauti jin muryansa datayi batasan lokacinda hawaye ya wankemata fuska ba "Abidi ya kake kuna ina ne dariya yayi yana goge hawayen fuskarsa yace grany lafiyarmu kalau muna hanya yanzu zamuzo kigayama su Umma su.... Bai karasaba Asma'u taturo bakinta kusan wayar tana fadin grany yunwa mukeji kicema Umma tayimana kunun gyada ke kuma kiyimana tuwo inna ameena kuma tamana dambu yaji hanta sosai .....takarashe maganar tana lashe baki ture kanta yayi yajuya mata baya yana fadin grany kihadamun coffee na mai zafi ki kara citta sosai saboda makogorona yabushe Dariya grany take harda rike ciki rabonta da tayi farin ciki irin haka har ta manta Kokowa suka farayi akan wayar kowa da abunda yakeso yafada seda katin ciki yakare sannan ya mikamata wayar yana fadin to ai gashi se kicinye ko duk awane cikin zaki saka abinci kala 7 oho Kin karban wayar tayi takauda kai tana turo baki tace seda kacinyemasa katin se ka maida masa wayarsa Juyowa yayi yana kallon mai shagon yana murmushin yake yace malan yi hakuri muncinye maka kati Murmushi yayi yace ah ai ba komai dama nagayamata katin ba yawa se alokacin asma'u tajiyo tana mai godiya sannan tace dan uwa ina zamu samu motar dazata kaimu cikin garin abuja dariya yayi yace to gaskiya yarinya sedai babbar motar dake kamana kaya idan kunaso yanzu se inrakaku muga in yayi lodi se yarage muku hanya Juyowa sukayi suka kalli juna sannan AK yakallesa yana murmushi yace malan munaso sedai fa ba kudi ajikina ya za'ayi fitowa yayi daga cikin shagon yanufi wata hanya yana fadin kuzo muguada sa'armu mugani amma gaskiya da kyar zai yarda dan bashida mutunci Haka yayita musu surutu suna binsa abaya har suka isa wurin babbar motar da tacika makil da buhuhhuna Sallama yama wani mutun yajiyo yana hura sigari batare da ya amsa sallamarsa ba yace ya akayi ne idan ma kayane kaje ba wuri se gobe.... dariya mai shagon yayi yana nuna su AK yace gali dama wa'innan bayin allah zaka taimakama ka rage musu hanya zuwa cikin gari Juyowa yayi da jajayen idanuwansa yana binsu da kallo yace nima ai bawan allah ne nawa zasu biyani Juayawa mai shagon yayi yakoma yana fadin gashinan kudaidaita zan koma nabar shago ba kowa Kallon juna sukayi sannan asma'u ta sassauta murya tace gali taimakonmu zakayi ba ko kwandala ajinkinmu amma idan munje zamu biyaka konawa kakeso Kallonsu yayi ya tintsire da dariya yana fadin yanmata kin ma rainamun hankali ki kalleni da kyew kinga nayi kama da Wanda zaku yawdara daganinku irin yarannan ne masu gudowa daga gidan iyayensu sushiga duniya ... Yakarashe maganar yana zukan sigari yahura musu Hannu AK yasa yana kabe hayakin sigarin yana yamutsa fuska yamatso kusan asma'u cikin rada yace chitti wannan dan jagaliyan yayi kama da dai daga cikin wa'inda suke binmu ko zamu hadashi da yan kauyan nan suci uba..... Bai karasaba gali ya katseshi dafadin kai nifa tafiya zanyi kuna batamun lokaci idan bazaku ba gara ma kuware tsaki AK yayi yana ji kamar ya haushi da duka ganin zai shiga motar yasa asma'u tayi saurin riko hannun AK tana Nuna ma gali tace to ka rike wannan agogon jingina idan munje muka baka kudin seka bamu abunmu Saurin kwace hannunsa yayi yana fadin ke bakida hankali ne kwasan tsadar wannan agogon zakice inba wannan dan ta'addan haka kawai juyowa gali yayi afusace yanufo AK asma'u tayi saurin shiga gabansa tana basa hakuri sannan ta lallashi AK da kyar yaciro agogonsa taba gali Sannan suka shiga gidan gaba suduka biyun yaja motar suka tafi Fada akayi sosai tsakanin yaran JJ da yan sanda sedai bawanda aka kashe atsakaninsu kuma yaran JJ sunyi nasarar guduwa daga hannunsu guda daya suka kama JJ dakansa yaharbesa gudun kar yatona musu asiri shidai ahmad damuwarsa su AK seyawo yake yana nemansu amma bai gansuba Tuni grany tasanar dasu Umma wayar dasukayi dasu asma'u nan take gida yacika cike dafarin ciki kamar gidan bigi haka ake hidima kowa nakokarin girmusu abunda sukeso Aysha jitake kamar tamutu dan bakin ciki ga wani bakon al'amari da yaziyar ceta na sauyin yanayin datake gani kwana biyu takasa fahimtar komai kuma taki zuwa asibiti saboda tana tsoron abunda result zainuna kar aje abunda take zargi yazama gaskiya suna cikin tafiya AK se toshe hanci yake kamar zaiyi amai saboda saitin hamatan gali yake sedariya asma'u kemishi suna fira da gali shidai AK takaici ya isheshi ko magana bayason yi Juyowa yayi yana kallon gali yace kai wai ina zaka saukemu Baijiyo ya kallesa ba yace duk inda kakeso konan kace insauleka tsaba zan iya taka birki tsaki AK yayi yace kai nafaga alama ka rainani dayawa bakasan koni wayeba ko? dariya gali yayi yana kallon AK yace to waye kwa kai banda mutun dan uwana kuma dan kauye mai guduwa da budurwa dariya asma'u tayi tana kallonsu batace komai ba cike datakaici AK yace yanda make dinnan bansan ko kasan AK hausawee ba to nine Baki bude gali ke kallonsa sannan ya kwashe da dariya harda dukewa yace kai amma guy dinnan ka rainamun hankali wai AK hausawee kodayake zaka iya fadan haka Kaga nima akauyanmu salman khan ake kirana saboda yanda nake da kirar karfi Dariya AK yayi har yana kuantoma asma'u yace wai salman khan amma wallahi zaginka sukayi baka saniba kuuuut daure fuska gali yayi bai kara magana ba har suka iso inda zai saukesu sannan asma'u takarba wayansa takira driver tamai kuatancen inda suke sun jima atsaye kafin kafin driver ya iso cike da fadin ciki suka rungume juna da AK yana mai barka karban kudi yayi ahannun driver yamika ma gali yana kwace agogonsa daga hannunsa ya wuce mota dariya gali yayi yana fadin eh dai jeka kana tunkaho da kudin budurwa gara ni gumina nakeci se gayu ba ko sisi juyowa AK yayi ahasale yanufosa asma'u ta taresa tana dariya tama kasa magana mota gali yashiga yana fadin hajiya allah kirabu dawannan yaron Sam Baku dace ba lashe money kawai aguje AK yanufesa yayi saurin fadawa mota yatada yana daga ma asma'u hannu yayi gaba Juyawa AK yayi yana watsamata harara yace to ai da kinbishi kuntafi tare kawai Dariya take harda hawaye tanufi mota tashiga shima yashiga driver yaja suka tafi suna shiga gari AK yafara washe baki yana kallon garin kamar dan kauye asma'u dai banda dariya ba abunda take yayi banza da ita kamar baisan tanayiba kuantar dakansa yayi jikin kujera yana lumshe ido yace kai ba Inda yafi gida dadi suna isowa gidan suka isko gaba daya mutanan gidan afilin gida ana jiransu kafin driver yagama parking suka fito aguje suka rungume juna se kukan farin ciki Da kyar aka banbare khadeeja ajikin asma'u haka Umma da inna su grany ai ba amagana Sunkusan awa daya ahaka kafin da kyar aka barsu suka karasa cikin gidan inda yasha gyara ba kadan ba se kanshin turaren wuta ke tashi ga kanshin girke girke kala kala anan palon kasa suka zauna kan doguwar kujera sukasa grany atsakiya se Umma agefen AK inna kuma agefen asma'u khadeeja nazaune kan hannun kujera daga gefe se washe baki take Kujeran kusa dasu kuma inna ameena ne da sarah dasu fa'iz se sauran mutane Abba kuma tundaga waje yakoma gida dan yaki shigowa ciki wai daga baya su samesa agida tashi sukayi suka nufi dining kamar mayunwatan zakuna haka suka fara bude kuloli se dariya ake musu ko ajikinsu Wayar khadeeja ce tayi kara tana dabuwa taga Tarzan cike da fadin ciki tadaga kiran tana fadin Tarzan albishirinka gasu amma sundawo suna gida yanzu haka Dariya yayi yace dagaske kike to amma meyasa baki gayamun ba tun dazu ina cikin daji ina nemansu nayi fushi karki kara mun magana ....yana kai nan yakatse wayar yana murmushi cike dafarin ciki yakamo hanyar gida abinci sukaci bana wasa ba seda sukayi tatil sannan suka dawo Palo aka ci gaba da fira Ruwan dimi Umma tasa khadeeja takawo tagasa kafar asma'u lokaci guda suna basu labarin yanda abun ya kasance amma idan anzo wani wurin se suyi shiru suna sadda kai tsakiyansu khadeeja tashigo cikin rada tace garama ku ijiye wannan kunyar agefe dan idan ahmad yadawo duk se kunbamu labarin abunda yafaru kauda kai sukayi lokaci guda suka tuno abunda yafaru dazu Saurin tashi AK yayi yana fadin ummm bari naje nayi wanka nagaji sosai Dariya momy tayi tace ai gara kuje kuyi wankan kuhuta Tashi su Umma sukayi suna musu sallama zasu tafi zunbur asma'u tamike tana fadin Umma Nima zanbiku muje Kallonta sukayi da mamki inna tace jimun shashasha ina kuma zaki keda kika dawo yau kizauna kikula da mijinki bakya ganin yanda yadawo ne abun tausayi har kinfishi kumari da kyan gani kallon juna sukayi da AK atare suka kauda kai yayi saurin wucewa bangarensa yana musu sallama ba yanda batayiba amma sunki bari tabisu hakanan tahakura tazauna amma tana tunanin yadda zata kuana daki daya da AK dan se yanzu taji kunyarsa takamata Shima haka abangarensa yana tunanin mezai cema asma'u idan takara gayamasa tana sonsa shi kunyarta ma yakeji yanzu yana tsaye apalo yana wannan tunanin yaji anturo kofa saurin juyawa yayi yana zaton itace jin muryan ahmad yasa ya juyowo dasauri suka rungume juna cike da farin ciki se dariya suke summa kasa magana Sunjima ahaka sannan suka zauna kan kujera Ahmad yafara jera mai tambayoyi Dafe kai yayi yace ohh ni wai yanzu sena kara maimaita labarin danabada dazu kaje wurin lhadeeja mana tagayamaka ai taji komai Kauda yayi yana daure fuska yace banaso fada muke da ita nidai inzaka gayamun ka gayamun ai waka abakin mai ita tafi dadi Gyara zama yayi yafara basa labarin abunda yafaru har wurinda suke zaune abakin rafi ya tambayi asma'u takosa taje gida ne...yana zuwa nan yayi shiru yana Sosa kai Ahmad dayakashe kunne har da lumshe ido yana sauraronsa jin shiru yasa yabude idonsa yana fadin se tace me Kauda kai AK yayi yana fadin se tace eh jiyo dakansa ahmad yayi yana dariya yace ahh wallahi ban yardaba nasan bahaka tace wani Abu daban tafada gayamun metace u know I am ur friend naaaaa Daure fuska AK yayi yana hararansa yace to kenan karya zan maka abunda tace kenan in kanaso inci gaba in bakaso kuma tashi katafi dama ni bacci nakeji tashi ahmad yayi yana fadin bari inbarka ka huta amma kuma gobe ma ai zamuzo dole ma kubamu labarin abunda yafaru tashi AK yayi ya wuce daki yana fadin kaida khadeeja dama jarida kukayi da yafiyemaku dariya ahmad yayi yafita yana masa se dasafe Haduwa sukayi da asma'u zatazo bangarensu tana ganinsa tajuya zata koma yayi saurin tarota yana dariya yace tsaya mana aunty munjima bamu haduba shine kuma kike guduna kamar kinga dodo Washe baki tayi tana Sosa kai tafara kame kame Dariya yayi yace karkidamu kitanadi amsoshin dazaki bamu gobe in allah yakaimu ina fata dai kin gayamasa kina sonsa dan har yanzu muna nan akan bakarmu indan baki gayamasa ba bazamuyi aure ba .... Bata jira ya karasaba taruga aguje tashige bangarensu tana rufo kofar dakarfi AK nazaune bakin gado yaji anturo kofa azabure ya kwanta yana tufa da bargo ya lumshe idanuwa kamar mai bacci ahankali taturo kofar dakin tashigo tana lekensa Ajiyar zuciya tasauke ganin yana bacci cikin sanda tawuce bathroom Yana ganin tashiga yatashi zaune yajera pilullukan dasuke raba gadon tatsakiya sannan ya gyara kuanciyarsa yana lumshe ido daren ranar aysha batayi bacci kuana tayi tana safa da marwa adakinta ga damuwar ta isheta ga batajin dadin jikinta ana gama sallar asuba tawuce asibiti bayan likita yadibi jininta yabama nurse tafita cikin minti 30 tadawo da result din yana dubawa yayi murmushi yace amm hajiya kinada aure ne ? Kai tagirgiza mishi tana kafeshi da ido gabanta na dukan uku uku takosa taji mezai ce Ajiyar zuciya ya sauke yana kallonta yace idan bazaki damu ba inaso kidan kuanta anan zammiki scanning dan tabbatar da abunda kecikin result dinki Gabanta ne yayi mummunar faduwa nan take idonta yaciko da kwallal jiki asanyaye tahau kan gadon duba marasa lafiya doctor yafara dubata Yajima yana mata scanning din kafin daga karshe ya girgiza kai yakoma ya zauna yana yan rubuce rubucensa Sakkowa tayi daga kan fadin tazo tazauna cikin rawar murya tace doctor menene Dagowa yayi yana kallonta nadan lokaci sanann yamika mata takardar yana fadin gaskiya hajiya duk wasu gwaje gwajen damuka mini sun nuna kina dauke da karamin *CIKI* na sati biyu!!!! 😱""""" ?????AK ne yamata 🤔 Kubiyoni taku Maryam Mhd danjin cigaban labarin [19/07, 17:05] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na( *Maryam Mhd*) 1⃣5⃣0⃣ har wannan lokacin su JJ nayawo acikin daji ganin mangoron dasukayi ayashe da alaman wurinda suka zauna shiyabasu tabbacin suna cikin dajin har yanzu dan haka sukaci gaba da nemansu ganin dare yayi yasa suka yada zango dan su huta se tsinema yaransa yake akan duk su sukaja mishi wannan wahalar ba yanda ahmad baiyiba ba dayansandan akan suci gaba da nemansu tunda sunada torchlights amma sunce gaskiya sun gaji zasu huta gobe suci gaba zaune asma'u take tasa AK agaba se kuka take tana tofa mai duk addu'ar datazo mata Jikinsa yayi zafi rau gashi yana sauke nunfashi ahankali kana ganinsa kasan baccin wahala kawai yake dan da kyar yake Jan nunfashinsa ganin jikinsa nakara zafi yasa ta tafita waje tadibo ruwa aroba sannan tamatso kusa dashi ahankali tafara balle buttons din rigarsa tana kallonsa cike datausayi hawayenta nadiga akan kirjinsa har tagama sannan tafara kokarin cire masa rigar cikin dabara gudun kar ta tasheshi Har tagama cire masa rigar baisan tanayi ba tsoma rigar tayi cikin ruwan tana dora masa akan goshi nan take ruwan robar yadau dumi seda tacanzo wani taci gaba dayimasa hakan har jikinsa yarage zafi sannan ta shanya rigar ajikin runfar wurinsa tadawo ta gyara masa kuanciyarsa tadafa kansa tamishi addu'a Sannan takoma gefe tazauna tana gyara daurin kafarta daya warware tun jini nazuba har ya daskare awurin seda tawanke ta kara gyara daurin sannan tafita tayo alwala tazo tafara jero sallolin da ake binta har tagama tashiga jero nafilfili tana rokammasa sauki awurin ubangiji tana rokon allah yakubutar dasu daga hannun wa'innan mutanen yamaidasu gida lafiya har alfijiri ya keto tana zaune batayi bacci ba seda tayi sallar asuba sannan tasake matsawa wurin AK ta taba jikinsa murmushi tayi jin ba zafi ajikinsa kuma nunfashinsa yafara daidaita jin zai motsa yasa tayi saurin janye hannunta tamatsa baya Gyara kuanciyarsa yayi yacigaba da baccinsa mai cike da mafarkai iri iri marasa kan gado komawa tayi daga gefe ta kuanta nan take bacci yadauketa hasken rana ne yadaki fuskar AK ahankali yabude idanuwansa yana bin runfar da kallo lokaci guda yana tuna abunda yafaru jiya Murmushi yayi da yahango asma'u gefe akuance ta takura wuri guda tana bacci ahankali yatashi zaune yana bin singlet din jikinsa dakallo tashi yayi yadauki rigarsa dayagani arataye yasaka sannan yafita waje Roba yadauka yadibo ruwa arafi yayi alwala sannan yadawo cikin runfar yayi sallolinsa dayagama yayi addu'oinsa sannan yamatsa kusa da asma'u yana duba kafarta daya kunbura yana so yataba kafar amma yana tsoro yatasheta yajima adurkushe kusa da ita yana kallon yanda take bacci kana ganinta kasan atsorace take tashi yayi yafita daga cikin runfar yana bin wurinda suke da kallo asma'u tajima tana bacci se wajan la'asar tafarka zunbur tamike tana kallon tabarmar da AK ke kuance amma bata gansa ba zunbur tamike zata fita kenan ta hango anyi rubutu akasa da mayyan harrufa kusa da inda takwanta Durkusawa tayi tana karanta DON'T GO ANYWAY I WILL BE BACK SOON murmushi tayi tana shafe rubutun cikin siriruwar murya tafurta da wani Abu yasameka jiya zan mutu ina nadamar rashin sanar dakai cewa ina sonka amma nayi alkawarin yau zan Sanar dakai dan bansan mezai faru damu nan gaba ba tashi tayi tafita waje tayo alwala tayi sallah sannan tayi addu'ointa taroki ubangiji ya kamusu karshen wannan wahalar Rike cikinta tayi tanajin wata azababbiyar yunwa na damunta gashi tarasa inda AK yaje cikin wannan dajin jin kamar motsin mutun yasa tayi saurin mikewa atsorace taleko waje ganin AK datayi zaune abakin rafi yasa tasauke wata nannauyar ajiyar zuciya tana murmushi ta nufo inda yake Dagowa yayi yana kallonta da murmushi afuskansa yace kin tashi Kusa dashi tazauna tana dafa kafadansa tace ya jikinka Mangoron dayawanke yamika mata yana fadin naji sauki tundazu yunwa ta tasheni bashiri natafi neman abinci Murmushi tayi tana kai mangoron bakinta tace thank you kafanta yariko da hannunsa yadora kan cinyarsa yafara kwance daurin yana mata sannu dagowa yayi yana kallonta yace kidaina taka kafan kinga ya kunbura sosai yanzu kibarshi haka yanashan iska kar yazame maki babban ciwo Shiru tayi batace komai ba tacigaba da shan mangoronta tana kokarin hada kalmomin dazatayi anfani dasu wurin gayamasa abunda ke ranta Wanke hannunsa yayi shima yadauki mangoron yafara sha suna kallon ruwan dake gabansu bawanda yasake magana Sun jima ahaka secan yadago yana kallonta da murmushi afuskansa cikin sassanyar murya yace Kinkosa ki koma gida ko ? girgiza kai tayi tace nayi kewar gida amma I like it here "Why dagowa tayi tana kallonsa suka hada ido lokaci guda suka tsinci Kansu awani irin yanayin dasuka kasa fassara ma'anarsa Cikin murya mai kaman rada tace ABI aduk lokacinda nake tare dakai banadamuwa da kowane wuri muke cikin dadi ne ko wahala duk hakan baidameni ba indai zan kasance kusa dakai ada nadauka sabone ko shakuwa amma daga baya natabbatar dacewa abunda nakeji shi ake cewa SO Bansan yaushe kuma a ina nafara sonka ba amma abunda nasani kawai shine sonka yajima azuciyata ABI so dayawa mutane suna tsoron fito da sirrin zuciyarsu ne saboda gudun kar su rasa kulawar dasuke samu daga wurin wa' inda suke so Ni kaina abunda nake tsoro kenan amma bazan iya ci gaba da boye sonka araina ba tunda tafara magana yake kallon kwayan idanuwanta ko kiftawa bayayi yana hango tsantsar kaunarsa acikinsu Kauda kansa yayi cikin wani irin yanayi dayayi mai kama da mafarki Hannunta tasa ta janyo fuskarsa saitin tata idonta cike da hawaye cikin sassanyar murya tace ABI I am not asking u to love me base kasoni ba kawai kabarni naci gaba da sonka and please kar kacanza mun nariga nasaba dakai idan kayi nesa dani bazan iya jurewa ba tana kainan ta tashi tanufi runfarsu aguje tana sharan kwalla Da kallo yabita har tashige runfar bai kauda kansaba lokaci guda kalamanta namai yawo akwakwalwa yana tuna rayuwarsu tabaya da wadda sukayi acikin dajin nan mikewa yayi tsaye yasa hannayansa a aljihu yana safa da marwa awurin yarasa meyake damunsa awani hali yake ahin shima yana sonta ko kuwa yana cikin haka kamar daga sama yaji maganar yaran JJ akusa dasu saurin juyawa yayi aguje yanufi runfarsu Zaune ya iskota kan tabarma ta takure wuri guda tana jin haushin kanta datagayamasa tana sonsa yanzu tasan shikenan abunda take gudu ne zai faru zai janye jikinsa daga gareta Saurin karasawa yayi wurinta ya durkusa agabanta cikin rada yace chitti gasunan sun iso kitashi mugudu atsorace tamike tsaye tana zare idanuwa riko hannunta yayi aguje suka fito daga cikin runfar sedai kafin sugudu JJ sun iso wurin shan gabansu yayi ya saitasu da bindiga yana kwashewa da dariyar keta yace Dakata mana AK ina kuma zakuje ai gudu yakare daga yanzu zaku huta muma muhuta da wahalar bibiyarku Cak sukatsaya suna kallonsa ba alaman tsoro atare dasu cike da takaici AK yace to mekake jira kaharbemu mana Wancan karon ma sakacinka ne yasa muka gudu to yanzu ma inkayi wasa guduwa zamuyi kuma kasake nabar nan wurin to daganan nine zanfara nemanka kana guduwa idan kuma nakamaka bazaka taba samun damar dazakayi kwakkwaran motsi bama bare kayi yunkurin guduwa Kallon yaransa yayi suka tuntsire da dariya seda sukayi mai isarsu sannan ya saita bindigarsa kan AK yana kirga uku Kuka asma'u take tana kankame AK ajikinta se rokonsu take karsu kasheshi amma banda dariya ba abunda suke dai daga cikin yaran yasaitata da bidiga yana fadin kar kidamu yan mata ai tare zaku tafi bahaka kuke soba rungumota AK yayi akirjinsa takara kankamesa dakarfi tana runtse idanuwanta JJ na kirga uku yadora yatsansa kan kunamar bindigar zai harba kenan yan sanda suka iso wurin tare da ahmad nan fa aka fara musayar wuta tsakanin yan sandan da su JJ Tundaga nesa ahmad ke kwalama AK kira yana fadin su gudu tsaye AK yayi cike dafarin ciki yana kallon ahmad se washe baki yake yakasa motsawa gashi se harbi ake da bindiga amma ko ajikinsa Jan hannunsa asma'u tayi dakyar yabar wurin suka ruga aguje sukayi wata doguwar hanyar dasuka gani Sunyi tafiya mai nisa kafin suka iso wata kasuwar kauye da mutane dayawa awurin kowa na harkan gabansa tsaye sukayi awurin suna maida nunfashi Cike da takaici AK ya kalli mutanen wurin yana jan tsaki yace yanzu duk wahalar da mukasha ashe akwai dubban mutane anan wurin amma ko tsuntsu bamu gani ba [19/07, 17:05] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na( *Maryam Mhd*) 1⃣5⃣5⃣ hannunta narawa takarbi result din tana dubawa tajima azaune awurin hawaye natsere akan kuncinta dakyar tamike tsaye tana neman faduwa saboda jirin dake dibarta saurin mikewa doctor yayi yana fadin easy madam are u alright Bata kula saba tafita daga office din tana Jan kafa kamar wacce aka zarewa lakka zama tayi acikin motarta tadafe kai cikin rawar murya tace what....what... have I done ...I am ...such a fool garin ya nabari haka tafaru wane mataki dady zai dauka akaina ya AK zai yi idan yasan ina dauke da *cikin da banashi ba* fashewa tayi da kuka tana fadin *SALIM* kacuceni yanzu yazanyi ni aysha nashiga uku Tajima tana kuka kafin tayi saurin daukar wayar ta takira wata number Tajima tana ringing kafin yadaga cikin muryan bacci yace Baby kintuna dani yau shine zakimun kiran asuba na.... Katseshi tayi da fadin salim kana ina ne we have a problem Dariya yayi yace anzo wurin dama ai bakya nemana se kinada matsala fashewa tayi da kuka tana fadin salim please it's a serious problem I am ..... Saurin tashi zaune yayi yana fadin ohh my god baby are u crying Shiru tayi batace komai ba taci gaba da kukanta Ajiyar zuciya ya sauke yana kallon agogon dakin yace ok ni... ina gida yanzu zakizoni ko inzo insameki tada motar tayi tana fadin a'a ganinan zuwa yanzu daidai wani katafaren estate tayi horn mai gadin yaleko yana ganinta ya washe baki yana fadin ahhh beautiful barka dazuwa .... Harara tamaka mai tana jan tsaki tace kai dallah open the get for me I don't have time for u nonsense Budemata get din yayi tashiga tana gama parking tafito da gudu gudu take hawa stairs ahawa nabiyu tatsaya dadai wani hadadden apartment tayi knocking bata jima atsaye ba aka bude kofar wani dan kyekkyewan saurayi ne atsaye yana mata murmushi ( salim kenan saurayin aysha ne tun tafiyar dasukayi London itada sarah tahadu dashi tun tana wulakanta shi har tafara kulashi saboda tako ina yahadu yasan duk wata hanya dazaibi yashawo kan mace ya iya soyayya gashi yana sakemata kudi kamar hauka Kwararen lawya ne maizaman kansa yanada kudi daidai gwargwado gashi shikadai ne awurin babansa shiyasa yazama dan gata duk abunda yakeso shi akemai Wata rana aysha tazo gidansa tana kuka saboda damuwar rashin kulawar AK dabata samu Garin lallashinta ne har suka wuce gona da iri shine wanda yafara saninta ya'mace kuma daga ranar ciki yashigeta Idan yamata maganar aure setace tana so se ta mallake dukiyar AK gaba daya sannan zata aureshi saboda shine burinta da na iyayenta tun bayaso har tanuna mai irin ribar dazasu samu tagayamai kadan daga cikin kadarorin AK tun daga lokacin shima yafara kwadayin dukiyar ) kauda kai tayi tana share kwalla Janyota yayi ciki yana rungumeta yace baby I missed u so much Turesa tayi tawuce Palo tazauna tana rabka uban tagumi Karowa yayi kusa da ita yazauna yana fadin come on baby banason ganinki haka gayamun damuwarki kinsan uwarki ta haifeki ne dan kikawo matsala nikuma uwata ta haifeni dan na magance maki ita hararansa tayi tace kafara ko??? Dariya yayi yana shafa kai yace sorry namanta ne yanzu gayamun meyake damunki ciro result din tayi daga Jakarta tana nuna masa tace salim inacikin babbar matsala dama na gayamaka banajin dadi to yanzu haka daga asibiti nake doctor ya tabbatar mun inada ciki shiru yayi yana kallon result din nadan lokaci sannan yadago yana kallonta yace look aysha nafasan halinki idan kina bukatar kudi ba abunda bazakiyi ba idan kinsan karya kike to garama kifito kigayamun sannan kinsan ko nawa kike so zan iya baki but don't play games with me riko hannunsa tayi tana kuka tace salim allah dagaske nake idan baka yarda ba muje tare dakai kagani Dafe kai yayi yana tunanin ta inda zai bulloma lamarin kamar daga sama yaji tace Salim nidai tsoro nakeji gaskiya muje acire cikinnan Saurin dagowa yayi yana nunata dayatsa cikin kakkausar murya yace Kar ma kifara aysha bakida hankali ne zubarwa fa kikace to wallahi kinji narantse kar ki kuskura kizubar mun da ciki kinji ko ina son abuna rungumeshi tayi tana fashewa da kuka tace salim tsoro nakeji idan dady yasani zai kasheni sannan kuma .....AK idan yagane inada ciki zai rabu dani kaga bazai aureni ba bare har mucimma burinmu Shafa kanta yayi yana fadin stop crying baby nothing bad will happen kin manta ina tare dake yanzu dai zauna muyi magana Zaunawa tayi tana ci gaba dakukanta Share mata hawaye ya shigayi yana fadin ya isa haka kidaina kuka mana ko kinaso wani abu yasami babynmu ne girgiza kai tayi tana shafa cikinta hannunsa yadora kan nata yana murmushi yace love u my baby tashi yayi yanufi kitchen bayan dan lokaci yafito rike da fresh jus acikin glass cup yamika mata Kusa da ita yazauna yana sauke ajiyar zuciya yace yawwa to yanzu kinsan ya za'ayi Girgiza kai tayi tana ijiye cup din hannunta akan table takureshi da ido takosa taji mezai fadamata murmushi yayi yace ya zancan AK anganshi kuwa ? Kauda kai tayi tana fadin sundawo jiya Kusanta yamatso ya juyo dafuskanta yana fadin kawo kunnenki to kiji wata magana yamata akunne tayi dariya cike dafarin ciki tace wow!!! salim shiyasa nake sonka akwaika da brain kaga daga nan hankalin AK zaidawo kaina munayin aure kuma se insa yaimaida dukiyarsa kan sunan danmu daga nan kuma se..... dariya sukasa suna tafa hannu ta rungumeshi tana fadin thank you dear Shafo cikinta yayi yana murmushi yace gaskiya yau kin zomun da albishir mai dadi kinada kyewta mai tsoka ture hannunsa tayi tace to saura garin rawar kafarka kabari aharbo jirginmu Kara maida hannunsa yayi kan cikinta yana langabe kai yace allah sarki AK uwata ta haifeni dan inmaki ciki shikuma uwarsa ta haifesa dan yazama uban dan sannan yakai bakinsa kan cikinta yana fadin kai kuma baby uwarka zata haifoka dan ka kawo mana kudi mikewa tayi tsaye tana kaimasa duka da pilo tace u will never change salim kafa girma yanzu u are going to be a father yakamata kanatsu dariya yayi yana mikewa tsaye yace baby bari inzo inkaiki wani hadadden wuri kigani antanadeshi ne kawai dan masoya murmushi tayi tace ai kai kam kahadu tawannan wajan shiyasa nakasa hakura dakai Janyota yayi jikinsa yana rungumota tabaya yakai hannunsa kan cikinta bakinsa daidai kunnanta cikin rada yace ohh tanan wajan kawai nahadu ko se antabayi baby yaraba mana gardama hannunta takai baya tana shafo sumar kansa tace kahadu tako ina my Romeo shiyasa nakosa nagama da wa'iccan muyi aurenmu Dariya yayi yasaketa yawuce daki yana dan tsalle yace ohhh I can't wait for that day to come inganki amatsayin matata harda dan babynmu kamar yadda suka zo jiya haka ma yau suka taru gida yacika da yanuwa tamakar gidan biki se raha ake ana murna ya yinda gefe guda khadeeja da ahmad suka tasa AK da asma'u gaba akan se sunbasu labarin abunda yafaru atafiyar su se wasan buya suke tsakaninsu kowa bayason bada labari daga karshe guduwa AK yayi yabuya adakin sarah Asma'u kuma tajima dashiga dakin grany sun rasa inda tayi tana fitowa daga bayi kenan taga khadeeja akan gado juyawa tayi zata fita taga ahmad abakin kofa ya harde hannaye yana murmushi komawa tayi bakin gado tazauna tana fadin ok fine naji zan Baku labarin amma karwanda yamun tambaya harse nagama Karasowa yayi cikin dakin yazauna kan kujera suka sakata agaba suna saurare labarin tafara basu kanta akasa tana murza yan yatsunta har tazo wurinda nunfashin AK kedaukewa sannan ta tsaya tana kame kame Kara matsowa kusanta khadeeja tayi tana fadin se meyafaru ya akayi nunfashinsa yadawo hararanta Ahmad yayi yana danne dariyarsa yace ke batace karmu tambayeta ba sanann yakalli asma'u yana fadin manta da ita aunty cigaba dabamu labarin Sosa kanta tayi idonta arufe tace se..... Nataimaka masa.... katseta khadeeja tayi dafadin dame kika taimaka masa Hararanta tayi tace bansaniba allah se infasa bada labarin Sorry ....tafada tana gyara zamanta Kallon ahmad tayi tace ai kai kagane ko ? Dariya yayi yace sosaima ba irin yadda innunfashin mutum yadauke ba se kasa bakinka ka.... Katseshi tayi dafadin badai ka ganeba to miye kuma nase kafada shiru sukayi suna kallon juna shida khadeeja kamar su tuntsire da dariya amma suna danneta dan sunkosa suji ko tafadamasa tana sonsa Cigaba tayi dabasu labarin har wurinda tagayama AK cewa tana sonsa Ihu sukayi cike dafarin ciki khadeeja tafada kanta tana fadin wow ammah gaskiya kinyi kokari dama ina wajan inga yanda abun yakasance Dariya ahmad yayi yana nikewa tsaye yace to shikuma meyace sunkuy dakai tayi cikin sassanyar murya tace baice komai ba kuma dama ban fada dan inji mezai ce ba kunga ko yanzu abunda nake gudu ne yafaru tunda bama zama waje guda bare muyi fira ko yamun magana Fita ahmad yayi yana fadin karki damu komai zai wuce zaku saba ai ki shirya shima ya kusa cewa yana sonki da daddare bayan kowa ya watse AK yana zaune apalon masa yanason shiga bangarensa amma yanajin kunyar haduwa da asma'u se dannan waya yake yana duban agogo aysha nadaga gefe takira nura tabashi glass cup din jus tace yakaima AK yace inji grany yana zuwa yamika mashi karba yayi yana murmushi yakafa kai seda yashanye shi tas sannan ya ijiye cup din Baifi minti 5 ba kansa yafara juyawa saurin dafe kai yayi yana salati yazo tashi amma yakasa saboda jirin dake dibarsa Karasowa palon aysha tayi takamashi tanufi dakinta dashi Sam baisan duniyar dayakeba tana zuwa takwantar dashi kan gado Seda tacire masa kayansa kap tabarsa dagashi sai boxer sannan tarufa mai bargo takoma gefe tana sauke ajiyar zuciya can cikin dare asma'u tafarka amma bataga AK ba kuma ba alamr yashigo dakin bare har ya kuanta Tashi tayi tafito Palo nan ma wayam daki to koma ta zunbulo hijabinta tasauka kasa Duk inda take sa ran zata gansa taduba bata gansa ba takira wayansa kuma taji tana ringing akan kujerar Palo cike da damuwa ta koma bangaresu tana addu'ar allah yasa lafiya Zaunawa tayi anan Palo dan Sam taji baccin yafita idonta se safa da marwa take tana duba agogo """" [19/07, 17:05] Hubbey Frd Ameena Kn: Cikin baccinsa yake jiyo sheshshekar kuka sama sama kamar amafarki ahankali yafara bude idanuwansa yana dafe kai saboda nauyin dayayi masa cike da mamki yake bin dakin da kallo har idonsa yakai kan aysha dake zaune gefensa daga cikin bargo tana rusa kuka saurin tashi yayi zaune yana kallon ikon allah bakinsa narawa yanaso yayi magana amma yarasa mezai furta sauka yazoyi daga kan gadon yaga kayansa akasa saurin komawa yayi yazauna yana fadin wai meyake faru..... Katseshi tayi dafadin dole katambayi meyake faruwa bayan kagama biyan bukatarka kallonta yayi dajajayen idanuwansa cikin rawar murya yace kamar...ya...banganeba ....aysha wai menake adakinki ne awannan lokacin kuma akan gadonki and why are u crying Fashewa tayi da kuka cikin daga murya tace ba abunda kake adakina zaka tambaya ba abunda kayi adakina zaka tambayeni kukan kuma inayinsa ne saboda kacuceni ka zalinceni ka lalata mun rayuwata ka.... Katseta yayi yana daka mata tsawa yace shut up dallah what kind of joke is this .. "I am not joking AK u raped me saurin matsawa yayi yana kallonta cike da tashin hankali jikina har rawa yake ga kansa dayake Sara masa jinin dayagani kan gadon shiyakara rikita masa lissafi cikin rawar murya yace me....but...how garin ya haka tafaru abunda bantaba yiba ba halina bane ko amatan banza ma bare ke kanwata Cikin sheshshekar kuka tace nima bansani ba jiya ina kuance kawai naji kashigo mun adaki duk yadda naso inmaka bayani baka saurareni ba dakarfin tsiya ka turani kan gado nayi kokarin in kwaci kaina amma nakasa ... takarashe maganar tana fashewa da kuka jiri ne yadibesa yaja dabaya dabaya ze fadi yayi saurin rike kujera zama yayi akai yana dafe kansa wasu hawaye masu zafi suka gangaro kan kuncinsa kokari yake yatuno abunda yafaru amma yakasa abunda yake iya tunawa kawai shine lokacinda yake zaune apalo yana danna waya daga nan kuma baisan meyafaru ba se yanzu dayafarka yaganshi anan ya jima ahaka kafin da kyar ya iya dago kai yana kallonta yanaso yayi magana amma Sam yakasa bude bakinsa tashi yayi yadauki kayansa yasaka batare dayace komai ba yafita daga dakin Tana ganin yafita tamike cike dafarin ciki tafara rawa tana murna tafiya kawai yake amma Sam baya cikin hayyacinsa jiki asanyaye ya nufi bangarensa Yana tura kofar asma'u tamike azabure tanufosa tana fadin ABI are u alright daga ina kake naduba ko ina banganka ba gashi har asuba tayi allah yasa lafiya wuceta yayi kansa akasa batare dayace komai ba yanufi daki Shan gabansa tayi tana riko hannunsa cikin rawar murya tace ABI meyake damunka ya naganka haka kaga..... Kwace hannunsa yayi yana damko kafadunta cikin kakkausar murya yace Akan wane dalili kike tambayar daga ina nake dole ne se kinsan Inda naje da inda nakuana kar kimanta har yanzu bakida wani matsayi awurina so stop acting like my wife .... yana kainan ya turata dakarfi ya wuce daki yana banko kofar dakarfi kan kujera tafada tana binsa da kallo idonta pal kwalla tana mamakin meyake damunsa ne haka zama tayi anan palon taci gaba da kukanta lokaci guda maganarsa namata yawo a kunne bayi ya wuce direct ya sakar ma kansa shawa idonsa arufe hawaye nazuba akan kuncinsa lokaci guda yaji ya tsani kansa wai yarasa wacce zai ma fyade se kanwarsa tajini dakyar yasamu yayi wanka ya shirya ya nufi masallaci acan ya zauna seda gari yawaye sanann yanufo gida yafara shirin zuwa office yana wurin dressing mirror yana fesa turare asma'u tashigo rike da coffee dinsa batare data kallesa tawuce ta ijiye kan bedside drawer sannan tafita Dakallo yabita har tafita sannan yasauke ajiyar zuciya yana ji bai kyewta abunda yamata dazu ba bayan yafito dakin aysha yafara lekawa tana bathroom zama yayi akan gado yana jiranta Tana fitowa tagansa azaune nan take ta hade fuska ta wuce drowan kayanta tana share kwallan munafunci tashi yayi yakarasa wurinta cikin sassanyar murya yace aysha I am really sorry ni kaina bansan ya akayi haka tafaru ba amma ki yi hakuri ki rufamun asiri banaso kowa yaji maganar nan kuma namiki alkwarin duk yanda za'ayi zan yi kokarin ganin anyi aurenmu nan bada jimawa ba banza tayi dashi tanufi dressing mirror yakara binta yana bata hakuri seda kyar ta hakura Tana murmushi tace shikenan insha allahu ba Wanda zai ji kuma nayafemaka ai kasan ina sonka .... takarashe maganar tana kokarin rungumeshi yayi saurin juyawa yafita yana fadin thank you ga magani nan na ijiyemaki kici abinci kisha Da kallo tabisa tana murmushin mugunta tace zan rufamaka asiri har lokacinda cikina zai bayyana daga nan kuma ur name is sorry cikin kuanakinan haka AK yadawo so silent ba um ba um um tun ba aluraba har aka gane kowa yafara tambayarsa sedai yace ba komai tsakaninshi da asma'u kwa ido ne dan har yanzu basu fara gaisawa ba .......lol Sedai zuwa wannan lokacin ya tabbatar ma kansa cewa yana sonta amma bayada kwarin guywar gayamata sedai koda bazai iya gayamata damuwarsaba to yana son ganinta akusa dashi yana Satan kallonta hakan ma ya isheshi Itama tadamu sosai dayana yinsa amma seta dangantashi da cewar datayi tana sonsa ne ya janyo hakan saboda haka tayanke shawarar janye jikinta daga garesa amma taga hakan ba wani saukin dayakawo yanzu aysha hankalinta ya kwanta saboda AK yana kulata ko baya gida yana kiranta awaya yaji ya take Asma'u tadamu matuka da halin da AK ke ciki zaune take tana kuka kawai tayanke shawarar zataje office tasamesa suyi magana Yamanta da duk abunda tafada dawasa take ba dagaske bane dan haka sudawo yanda suke da matsayin abokai Sedai wannan ranar takasance bakar rana awurinta seda tayi nadamar zuwa company Saboda anan taji aysha da uncle jamilu na maganar plan din dasuka shirya dan mallake dukiyar AK daga karshe intakama ma su kasheshi kuma su kori kowa nagidan har taji aysha nafadin Dady itama sarah daka gani dukiyar nan takeso saboda naji da kunnena tace daga ranar da tashiga hannunta gabadaya zata kori kowa daga gidan haka ma inna ladidi itama dukiyar takeso shiyasa ta aiko bashir yana aiki anan ..... Bata tsaya tagama jin karshen maganar ba ta baro company din ko AK din ma bata ganiba [19/07, 17:05] Hubbey Frd Ameena Kn: baki da hanci suka saki suna kallonta wasu kuma gulma nacinsu se fadin suke wannan kamar madam Asma'u badan wannan shigar tata ba daba abunda zai hana muce itace dan gaskiya kamar tabace Bakin takalmi ne akafanta (cover shoe👢) tana sanye da wando tight light blue se T-shirt dinta fara tadoro dark blue din jacket maidan tsayi daidai guywa tayi rolling dabakin gyale fuskanta yasha make up tana sanye da bakin glasses afuskanta wanda shi yakara fito da ainahin kyawun fuskarta lafiyayyen agogon fata ne daure ahanunta se wani dan karamin zoben azurfa makale ayatsanta tsayawa fadar haduwar wannan yarinyar bata lokaci ne kana ganinta zaka rantse ba yar Nigeria bace ko daga yanayin shigarta kawai ka kalla kasan kudi sun zauna Glasses dinta ta cire ta sakala shi awuyan rigarta ko kadan ba alamun far'a afuskarta Kallon ma'aikatan gidan tayi daya bayan daya sannan ta nuna wani dayatsa cikin siriruwar murya tace Kai zo nan Jiki narawa ya nufi wajanta yana washe baki ya durkusa har kasa yana gaidata batare da ta amsa gaisuwarsa ba ta Tamika mai makullin motar tana fadin kashigo mun dakayana ciki cike da kasaita take takunta kamar bata son taka kasa har ta isa dab da kofar palon sannan taja birki ta tsaya Hawayen fuskarta ta goge sannan tamaida glasses dinta seda taja dogon nunfashi ta furzar sannan tasa kai cikin gidan zaune suke gaba daya apalon gidan suna fira aunty sadiya da fitowarta kenan daga kitchen rike da plate din dambun nama bata San lokacinda ya subuce mata ba yafadi kasa ba gaba daya suka juyo dan ganin meke faruwa sedai lokaci guda sukayin saurin mikewa tsaye suna kallon abin al'ajabi Nunata sadiya tayi da yatsa baki na rawa tace wa...... Wa nake gani haka kamar asma'u Kallon kallon akafara tsakaninsu sannan suka jiyo suna kallonta anrasa Wanda zaice wani Abu ahankali take takunta kanta asama tana bin palon da kallo har ta iso wurinsu sannan ta tsaya tana binsu da kallo daya bayan daya fuskarta ahade ba alamar annuri karasowa wurinta grany tayi tana kallonta sama da kasa cikin rawar murya tace a....asma'u kece?.... ina kika shiga har tsawon wata guda muna nemanki ? Jin shiru yasa takara matsowa tana kureta da ido tace wai kodai ba asma'u bace Ganin batada niyyar bata amsa yasa tajuya tana kallon bashir tace kai je kakira mana Abidi yazo yatayamu ganin ikon allah .... bata gama karasa maganarta ba AK yashigo palon aguje dan tuni ma'aikatan gidan suka sanardashi zuwanta Nufo inda take yayi da sauri sauri har yana tuntube yana dariya mai yar sauti yace chitti kece kika dawo haka wow gaskiya kinyi kyew amma wannan shigar ai se ta tsorata mu yana isowa dap da ita ya tsaya cak yana kallonta tundaga kasa har sama cike da mamki azuciyarsa yana fadin kodai ba chitti bace wannan Amma jikinsa yana bashi tabbas itace saurin rungumeta yayi dakarfi kamar zai maidata ciki cike da farin ciki yake fadin Chitti dama kina raye Ashe zan kara ganinki me yasa kika barni alokacinda nafi bukatarki Koma ina kikaje meyasa baki gayamun muntafi tare ba Muryansa ne takarye yana kara matseta ajikinsa kamar zai yi kuka yace chitti u have no idea how difficult it was for me to live without u nasan namiki laifi but I am sorry bazan karaba zan dawo yanda muke da I promise kuma dama ina so ingayamaki chitti l lo......... baikarasa ba ta tattaro illahirin karfinta gaba daya tasa hannayenta biyu ta turasa baya dakarfi har saida yakusa faduwa bashir yayi saurin tarosa tabaya 😱Shocking!!! Zaro ido sukayi gaba daya suna kallon Abu kamar film dan haryanzu basu yarda ba wai dagaske asma'u ce tadawo ba kara nufota yayi yana fadin chitti yau ni kike turewa haka nasan fushi kike dani har yanzu amma nace kiyi hakuri idan bazaki hakura ba u can punish me bu please don't ever leave me again Glasses dinta tacire tana nunasa dayatsa cikin kakkausar murya tace kar kasake katabani *AK* ko kamanta cewa banada wani matsayi awurinka ne I am jus a stranger to u saboda haka u have no right to touch me baki ya saki yana kallonta cike da mamaki yama kasa magana Wannan wane kalan iskanci ne haka kananin mutane zaki daukemu idan kinmanta mutuncinki ai bazaki manta cewa shi mijinki neba ....uncle jamilu yafada cike da bakin cikin sake ganinta arayuwarsa Juyowa tayi tana kallonsa fuska adaure sanann ahankali takarasa inda yake tsaye tana nuna AK da yatsa cikin murya mai kaman rada tace Wannan tsakanina dashi ne ba girmanka bane shiga abunda bai shafeka ba so stay out of it idan zaka iya kallo kayi idan bazaka iyaba kuma se kabar nan Fizgota aysha tayi ahasale tace malama ki iya bakinki duk fitsarar dakika koyo ta tsaya kansu amma kar kisaka babana aciki Kuace hannunta tayi tana murmushi tace baban naki yakamata ki gayama ya iya bakinsa baniba baki suka saki gaba daya suna kallonta cike da al'ajabi cike da takaici inna ameena tace ke wai ma tukkuna wacece ke dan ni har yanzu banyarda asma'u bace dan ba abunda kuka hada banda kama Saurin juyowa asma'u tayi tana tafa hannu tace good question inna kab cikinsu bawanda yamun wannan tambayar seke ? yanzu kuwa zakuji koni wacece Asma'u Mahammad Magaji ko kuce Asmy Magaji sannan ina farin cikin sanar daku cewa I am the new owner of the hausawee properties ma'ana namallake duk wata kadara da ajiyayun kudi na AK hausawee Wani irin wawan jiri ne yadibe jamilu se akan kujera tim nan take zufa ta hau karyomai kamar yashiga kasan shower saurin dafashi aysha tayi tana mai alamar ya natsu sannan ta tsiyayi jus a copi ta mika mashi What nonsense... AK yafada yana daka mata tsawa toshe kunnenta tayi tana runtse ido nadan lokaci sannan tabude idanuwanta tana nufo wurinsa cikin sassanyar murya tace Easy man ai abun bai kai haka ba idan kabini ahankali zaka fahimci komai juyo da ita grany tayi afusace ta wanketa da lafiyayyen mari saurin dafe kuncinta tayi tana kalkon grany da mamaki tace grany ni kika mara "An mareki idan akwai abunda yafi mari ma ya cancanci amaki ke bakiji kunyar furta wannan kazamin furucin agabanmu ba to idan ma wasa kike kidaina dan mu ba abokanan wasanki bane mara kunyar banza kawai karasowa AK yayi yadafa kafadarta yana fadin yi hakuri grany mudan bita asannu kamar yadda tace inaga daga karshe zamu gane tasamu matsalar kwakwalwa ne shiyasa take wannan abun Dariya bashir yayi yana fadin kai amma wannan haukar da dadin kallo take Yaya akwatinta tanufa taciro wasu kardu tana murmushi Tamika ma AK tana fadin ga wannan shizai tabbatar maka da abunda nafada ba hauka bane Karban takardun yayi yafara dubawa nan take jiri yafara dibansa seda yazauna kan kujera dagowa yayi yana kallonta da jajayen idanunwansa bakinsa narawa amma yakasa furta koda kalma daya Saurin kauda kanta tayi ta koma gefe ta zauna kafa daya kan daya yafara magana kamar haka nasan zakayi mamakin ganin abunda nafada gaskiya ne kuma kana so kasan ya akayi sa hannunka yazo kan takardun batare da saninka ba AK kayi wawta matuka da kayarda cewa haka kawai nake zaune dakai bayan nasan cewa baka sona bana sonka gaskiya ada nayi niyyar rabuwa dakai amma daga baya nayi wani tunani meyasa zan tafi nabar wannan tarin dukiyar batare Dana dibi kasona ba shiyasa nahakura naci gaba dazama dakai ahaka har zuwa lokacinda nacimma burina Daga lokacinda nagane illahirin takardun kadarorinka suna wurin grany daga lokacin nayi iya kokarina wajan cusa yardata azuciyarta har takai ta amincemun nashiga ko ina abangarenta ta wannan hanyar nayi nasarar sace takardun kai kuma nayi anfani da wata hanyar nasa kayi signing dinsu batare dasaninka ba sanin cewa idan har zan rike dukiya irin wannan ina bukatar experience hakan yasa nashirya tafiya coast zuwa America batare dakowa yasaniba har natsawon wata daya gashi yanzu nagama cikin Sa'a nadawo zan kula da dukiyata yanda yakamata .....takarashe maganar tana kwantar dakanta kan kujera hade da lumshe ido Tsit palon yayi tamkar anyi ruwa andauke bakajin komai sai saukar ajiyar zuciyoyi daga kowane gefe AK kam tamkar gunki haka yadawo dan ko yatsarsa yakasa motsawa har yanzu yakasa yarda da abunda kefaruwa yakosa yafarka daga wannan rikitaccen mafarkin mai ban takaici wai chitti ta yaudaresa Dafasan da bashir yayi ne yadawo dashi hayyacinsa dagowa yayi yana kallonsu daya bayan daya kamar baitaba ganinsu ba har yazo kan asma'u sannan da kyar ya bude bakinsa cikin wata iriyar murya yace but u said u love me Dagowa tayi tana kallonsa sannan ta kwashe da dariya tace it's all part of my plan so karma kasa abun aranka Shiru yayi baice komai ba yana kallon takardun hannunsa Zunbur uncle jamilu ya mike cike da masifa yace kai ina walkahi bazai yiwu ba haba Abu sekace wasan yara tayama za'ayi ace wai keda kikazo jiya jiya har kin mallake gaba daya dukiyar ai baki isa ba wallahi toshe baki aysha tayi jin katobarar da ya abka Kallonsa asma'u tayi da gefen ido tana wani malalacin murmushi tace ohh kenan dama akwai masu neman dukiyar bani kadai bace Zaunawa yayi yana share zufa dan se alokacin yagane subutar baki yayi Tashi tayi tsaye tana kallon AK tace AK I know it hurts amma ya zakayi se hakuri karike wa innan takardun awajanka original din yana wajena idan kuma bakayarda ba zaka iya kai abun kotu I am ready for it tana kainan taja akwatinta tayi bangarensu tana fadin I need to have some rest dan allah duk mai magana yajira zuwa gobe dasafe Baki bude suka bita da kallo har tahaye sama sannan suka jiyo suna kallon juna tafa hannu inna ameena tafarayi tana salati tace oh ni ya'su jama'a kutayani ganin wannan abin al'ajabi Zaunawa grany tayi rike da wayarta tana Neman numban Umma tace nidai gaskiya wannan Abu ya dauremun kai bari mu kira ummarta inmu tamana wasa da hankali ta rainamu ai bazata ma uwarta ba ko? Umma nadauka tasanar da ita asma'u tadawo cike da mamaki tace grany asma'u fa kika ce Tabe baki grany tayi tace aha'ab ai se kuzo kuga ikon allah Shidai AK tunda ya zauna bai tashi ba ganin abun yake kamar almara wai chitti ta malakke dukiyarsa kuma wai karya take bata sonsa dafe Kansa yayi aransa yana fadin inna lillahi wa inna ilaihiraji'un ba'afi minti talatin su Umma da khadeeja suka shigo gidan cike da farin ciki tanufo grany tana fadin grany ina asma'un take dagaske asma'u tadawo ina aka ganta Shan gabanta aysha tayi tana fadin Umma yarki ba bata tayi ba kuma ba wani Abu yasameta ba tafiya tayi har na tsawon wata daya batare da sanninku ba Cike da mamaki Umma take kallon mutanan palon dasukayi cirko cirko suna kallonta Juyowa tayi tana kallon aysha tace tafiya kuma kamar ya ina taje dariya aysha tayi tana tafa hannu tace ke uwarta baki sani ba taya za'ayi ni insani Juyo da ita khadeeja tayi ahasale tace ke kisan abunda zai rika fitowa da bakinki kar kimanta da mahaifiyata kike magana kwace hannunta tayi tana fadin ohhh Ashe dai ba dadi to awurin yayarki nakoya Dawo da kallonta tayi kan Umma tana girgiza kai tace Umma dama tarbiyar da kike ikrarin kin bama yarki kenan kullun kina yabonta she is nice she have a good heart yarki diamond yarki gold to yau munga asalin wacece ita katseta Umma tayi dafadin ke karki mun rashin kunya kinji ko karasawa tayi wurin grany tazauna tana fadin grany wai meke faruwa ne ya naganku haka ajiyar zuciya grany tasauke tashiga bata labarin abunda yafaru Juyowa tayi tana kallon AK cike da mamaki tace kun tabbata asma'u ce kuwa dukiya fa kukace asma'u dako kudinta ma bai dameta ba bare har takai ga malakke wannan dumbin dukiya kuma wai ta mijinta kai gaskiya..... Katseta uncle jamilu yayi yana share zufa yace to karya zamu maki kenan badai kinyi karatu ba to ga takardunan ahannun AK duba ki gani kuma wallahi bazata sabu idan shi ya kyaleta to ni bazan barta ba haka kawai shekara nawa ina ...... saurin taboshi sadiya tayi tana mai alama ya iya bakinsa gyaran murya yayi yace ummm shekara nawa yayi yana wahala har yatara wannan dukiyar shine lokaci guda zata rabashi da ita kuma mubarta haka kawai Umma dai har yanzu bata gamsu da bayaninsu ba nan take ta aika dai cikin ma'aikatan yakira mata asma'u Seda tadauki tsawon lokaci sannan ta fito wannan karan idonta yayi jajir daganinta kasan taci kuka Tunda daga nesa Umma da khadeeja suka saki baki da hanci suna kallonta har ta iso palon ta tsaya cak tana kallonsu Saurin karasowa khadeeja tayi ta rungumeta tana kuka tace ammah ina kika shiga mukayita nemanki bamu ganki ba meyasa zaki tafi kibarmu kin kwsan halin da muka shiga na rashinki duba kiga yanda Umma tadawo kullun batada lafiya saboda tunaninki Shiru tayi batace komai ba tana kallon Umma sama da kasa ahankali Umma takaraso wurinta tana kallon shigarta da mamaki tace asma'u meyasameki haka ya kuma naganki da wannan shigar ina kika tafi batare da kinsanar damu ba Kauda kai tayi batare datace komai ba riko kafadunta Umma tayi tana kureta da ido tace asma'u meke damunki ne anya kuwa lafiyarki kalau ko dai abunda grany tafadamun dagaskene wai kin..... Katseta tayi dafadin Umma kinsan dai grany bazata maki karya bako to dagaskene Shocking.....😱 Kallon kallon aka fara tsakanin mutanen palon banda AK da ko dagowa baiyiba bare ya kallesu Kallon khadeeja Umma tayi sannan takalli asma'u tana so tayi magana amma takasa Riko hannunta khadeeja tayi cikin rawar murya tace ammah meyake damunki ne ....Umma ...kike ..yima magana haka kai tsaye juyowa asma'u saitin Umma amma kanta akasa dan takasa hada ido da ita cikin dakewa tace Umma wannan fa ba wani Abu bane kawai dukiyar na mallaka amma kuma ni bance zan koresu daga gidan ba kawai dai..... Hannu Umma tadaga zata mareta khadeeja ta rikota tana fadin a'a Umma kibarta kawai ni na tabbata akwai abunda yake damunta amma ko za'a akasheni bazan yarda cikin hayyacinta take ba something is wrong with her Nuna ta Umma tayi da yatsa cikin kakkausar murya tace to wallahi bari kiji idan ma hauka kike ko kwaya kika sha to kisani ni nafi karfin ki tozartani nabaki nan da gobe ki mayar masa da dukiyarsa inba haka ba kuwa sedai kinemi wata uwar ba niba ..... tana kainan ta juya afusace tafita daga gidan khadeeja nabiye da ita juyawa asma'u tayi aguje ta koma bangarensu tana shiga ta turo kofar hade da sulalewa awurin tafashe da wani irin kuka mai ban tausayi kuka take sosai har nunfashinta nadaukewa seda tayi mai isarta sannan ta tashi tana dafe kai ta wuce daki jacket dinta ta cire tarike ahannu ta tsaya gaban dressing mirror tana karema kanta kallo wasu sababbin hawaye nazubowa daga idonta tajima atsaye kafin ta wuce bathroom tayo alwala tazo ta zunbula hijabinta tayi sallah tajima azaune tana adduo'inta kafin ta tashi takoma kan gado tazauna tafara aiki a laptop dinta bayan fitar Umma uncle jamilu ya mike afusace yanufi bangarensa sadiya da aysha sukabi bayansa Daga nan kowa ya watse jiki asanyaye wasu kuma naji kamar su mutu dan bakin ciki AK natashi wurin ahmad yanufa ya zayyane masa duk abunda yafaru Dafari bai yardaba seda AK yanuna masa takardun sannan ya tabbatar cewa dagaskene cike da mamaki yace ammah har yanzu abun yana dauremun kai I mean...... why will she do that ? ajiyar zuciya AK yasauke yana kuantar da Kansa kan kujere yace bansan meyasa tayi hakan ba amma I am sure she is hiding something tabbas ba banza ba chitti bazata taba yaudarar wani bama bare ni kawai dai dalilinta nayin hakan ne bansaniba "To yanzu miye abun yi "Ba wani abunyi ahmad ko ina akaje tafimu gaskiya saboda akwai sa hannuna akan takardun so banida ikon dazan kwato dukiyata amma abunda yafi bani haushi shine gaba daya komai yakoma kan sunanta hatta kudina na bank da da komai nawa ya daina aiki lokaci guda tamaidani fakiri wallahi yanzu dubu dari kawai nake magani itama a ranar da ta tafi nacirota zan yi wani Abu da ita namanta Tagumi ahmad yayi cike da al'ajabi yana nazarin wannan al'amari amma shi kanshi bai yarda cewa asma'u zatayi haka ba yana zargin akwai abunda take boyewa ba banza ba Tashi AK yayi yanufi hanyar fita yana fadin muje muyi sallah daga can muje wurin su Umma mudubata I know she must be worried awurin Umma suka wuni ranan suna kuantar mata da hankali sannan suka tabbatar mata da cewa akwai dalilin dayasa asma'u ta kwace dukiyar AK ba banza ba kawai dai subita ayanda tazo asannu zasu gane dalilinta nayin hakan [19/07, 17:05] Hubbey Frd Ameena Kn: AK yana zaune office din ahmad kamar kullum wayarsa ce ahannunsa yana dannawa tsaki ahmad yayi cike da takaici yace Friend wai meke damunka ne kwana biyu gaba daya kacanza kafita hayyacinka bakada aiki sedanna waya sekace wani bakauye Baidago ya kallesa ba bare yasa ran zai tankasa Karasowa yayi wurinsa yazauna cikin sassanyar murya yace Base kafada ni nasan akwai abunda yake damunka idan kana ganin bai zama dole nasani ba fine u can keep it to ur self amma dan allah karage wannan damuwar tana damuna murmushi yayi yana ci gaba da kallon wayarsa bai ce komai Dafe kai ahmad yayi yana salati sannan yadago yana fadin wai dan asma'u tace tana sonka ne kake wannan abun Girgiza kai yayi har yanzu dai yana kallon wayarsa se murmushinsa da yakaru har ana ganin fararan hakoransa Cike da takaici ahmad ya kwace wayar yana fadin wai uban me kake kallo awayar nan ne dayake...... Cak ya tsayada maganarsa yana kallon photon asma'u dake kan screen din wayar da alama bacci ma take yadauketa photon yayi kyew sosai ga Zara zarn eyelashes dinta dasuka kwanta da dan karamin lips dinta da yayi kamar tasa pink lipstick kanta ba dan kwali gashinta duk ya bazu akan pilo sauran kuma akan fuskarta Juyowa ahmad yayi da mamaki yana kallonsa baki bude yama kasa magana Se can yayi yar dariya mai sauti cike dafarin ciki yace ohh my god friend are u in love ? Hannunsa yasa yadan daki goshinsa kadan yana fadin I was so stupid ya akayi nakasa gane halin da kake ciki tun tuni hannu AK yamika mai batare dayace komai ba ahmad yabasa wayarsa yana fadin friend kace wani Abu mana ur silent is killing me tashi yayi yafita daga office din yana rike dawayarsa gam ahannunsa baiko kalli ahmad ba bare yayi magana Da kallo ahmad yabisa rike da baki yace ohhh ikon allah kaikuma haka soyayyar tazo maka ni har ma kabani tausayi komawa yayi yazauna kan kujerarsa yana Neman numban khadeeja dan yamata albishir tafiya asma'u keyi akan hanya tana rangaji da kyar take daga kafarta hawayenta kuma har basa bare tana ganin hanya da kyew bata damu da sharesu ba dan gaba daya jikinta ya mutu lokaci guda maganganun da taji suna dawomata ahankali ta furta meyasa ....meyasa Sukeso suga bayansa bayan bayada wani buri da yawuce ya kyewtata musu duk wahalar dayake saboda su yakeyi baya samun isashshen bacci baya samun hutu baidamu da duk wani jin dadi irin namasu kudi ba kawai saboda baya iya yin komai se tare dasu amma burinsu shine sumallake abunda yasha wahala da guminsa yatara why....why...takarashe maganar tana durkushewa awurin hade dasakin wani kuka mai cin rai bata damu da mutanen dake kallonta ba dan ita kadai tasan halin da take ciki Cikin kukan take fadin ina bazai yiwu ba bazan taba bari su cutar dakai ba se inda karfina ya kare I will fight for u ABI that's my promise amma taya tana ina zan fara ko zan mutu ina rantsuwa ABI bazaka yarda da abunda zan fada ba .... kanta takai kasa tana kankame jikinta cikin kuka tace ya allah kataimakeni I am helpless😭 bayan AK yadawo gida da yamma bangaren grany yawuce yagaidata se dube dube yake ta inda zai hango asma'u amma bai ganta ba hakanan yatashi yanufi bangarensu dan yasan tana can Seda yafara leka dakin aysha ya iskota zaune da sarah suna fira daga bakin kofar suka gaisa ya wuce bangarensa Murmushi sarah tayi tana kallon aysha tace sister wai miye sirrine naga kuana iyu Yaya yadamu dake ba kamar da ba Dariya tayi suna tafa hannu tace ba wani sirri kinsan ance true love never end Yana isa bangarensu yatura kofar yashiga da sallama sedai wayam ba kowa daki yawuce nan ma bakowa ahankali ya tura kofar dressing room har bathroom nan ma bakowa Jiki asanyaye yadawo yazauna yana cire agogonsa duk se yaji baiji dadin rashin ganinta ba wayarsa yadauka kamar ya kirata se kuma ya ijiye yana fadin control ur self man kansa yadafe da hannu biyu yana cukurkuda gashinsa yace wai meyake damuna ne wasa wasa har dare asma'u bata dawo ba tun yana hakuri har yagaji yakira wayanta amma akashe wayan khadeeja yakira tace yau Sam ma bataje gidan ba Wurin grany yanufa itama tace bata San inda tajeba nan fa aka fara nemanta sama da kasa amma ba ita ba labarinta Nan take gida yadauka ba asma'u yar karamar hauka AK yayi dan yarasa ta inda zai fara se safa da marwa yake yana neman numbanta amma baya shiga police station yaso yaje grany tace yayi hakuri har zuwa safe suga idan ba'aganta ba cikin Daren ya kira ahmad suka fita nemanta se yawo suke sun rasa ta ina zasu fara nemanta Haka ma khadeeja da fa'iz duk inda sukasan tana zuwa sunje amma ba'aganta ba Har dare yaraba suna yawo amota da kyar ahmad ya lallashesa akan sukoma gida gobe dasafe sucigaba da nemanta Badan yaso ba haka ya hakura suka kama hanyar gida akan hanyarsu sukaga mutane sun taru ana kallon wani Abu Tabo ahmad yayi yana fadin dakata friend bari muduba nan muga Baijira amsa ba kawai yabude motar yafita cikin sauri yakarasa wurin mutanen yana tambayar meyafaru Cike da tausayi wani mutum yace Allah sarki wata yarinya ce mota takade yanzu suka nufi asibiti amma yarinyar kam gaskiya bance akwai sauran nunfashi atare da ita ba .... Baijira yaji karshen maganar ba ya kutsa ta cikin mutanen yashiga ahmad nabinsa abaya Jini malala awurin kai daga ganin jinin kasan da kyar yarinyar zata rayu Nan take jikinsa yahau rawa durkushew yayi akan guywowinsa yana jiyo maganar mutanen wurin sama sama saboda tuni jiri yafara dibarsa baki bude yake kallon jinin Ahankali yakai hannunsa yatabo jinin yana kallo lokaci guda wasu hawaye masu zafi suka ziraro akan kuncinsa Dafa kafadansa ahmad yayi shikansa yakasa danne tashin hankalinsa cikin sassanyar murya yace AK control ur self ba lalle ne ya kasance asma'u ce tayi hatsarin ba Dagowa yayi yana kallon ahmad da jayayen idanuwansa cikin rawar murya yace are.....are u sure ? Shiru ahmad yayi yana kauda kai dan baisan mezai cemasa ba Sun jima ahaka kafin da kyar ahmad ya dagosa yana fadin friend let's go home Bin bayansa yayi suka tafi batare dayace komai ba amma har sukayi nisa yana waigen jinin dake kasa Ahmad nagaba yana tafiya jiki asanyaye yana boye hawayen fuskarsa dan ba karamin tausayi AK yabasa ba fatansa daya allah yasa ba asma'u bace tayi hatsarin dan kwa in itace to gaskiya sedai suce allah yajikanta Yana cikin wannan tunanin kawai yaji karan faduwan Abu abayansa saurin juyowa yayi dan ganin komiye AK yagani akwance kamar gawa dagudu yakarasa wajansa yana kiran sunansa da karfi har saida mutane suka juyo Durkusawa yayi kusa dashi yadagosa yana fadin heyyyyy friend....wake up miye haka .....katashi mana Bubbuga gefen fuskansa yafarayi yana kiran sunansa dakarfi amma shiru cikin mutanen wurin ne akasamu Wanda suka taimaka masa yasaka sa amota se asibiti Suna isa aka wuce emergency dashi har lokacin ba alaman nunfashi atare dashi Nan take ahmad yakira gida yasanar dasu kan kace me har asibitin tacika da yan gida harda su Umma Kuka inna take kamar karamar yarinya tana fadin bayin allah abun tausayi duka duka yaushe suka fita daga wata wahalar yanzu kuma ga wata shi wannan akwance ita waccan allah kadai yasan inda take Ansha wahala kafin da taimakon allah aka shawo kan matsalar Bayan anakaisa dakin hutu doctor yasanardasu cewa damuwa ce tamai yawa nan kowa yafara tofa albarkacin bakinsa kan canzawar AK cikin kuana biyu bashi yafarka ba se dasafe bayan sallar asuba ahmad ne kawai zaune kusa dashi dan ba abarin mutun sama da daya sushiga in percent yana bacci ahankali yabude idanuwansa yana bin dakin da kallo har yazo kan ahmad da yake faman jera mai sannu Lumshe idanuwansa Lokaci guda yana tuna duk abunda yafaru Saurin dago hannunsa yayi yana kallon jinin daya bushe akan yatsunsa juyowa yayi yana kallon ahmad cikin dasashshiyar murya yace har yanzu batazo ba Sunkuy dakai ahmad yayi yakasa cewa komai "Kun gayamata cewa banada lafiya ...? kagaymata cewa idan maganar da banayine yasa ta tafi to nadaina zan dawo yanda nake zan fara magana kamar da zan tsokaneta zan mata fira amma bazan iya rayuwa batare da ita ba tayi hakuri tadawo tasowa ahmad yayi yazauna kusa dashi yana boye hawayen fuskarsa yace friend asma'u tana nan daranta ba abunda yasameta ba ita bace wannan yarinyar kadaina damun kanka kana bukatar Hutu Riko hannun ahmad yayi yana fadin to idan ba ita bace tana ina meyasa har yanzu bata zoba duk lokacinda nashiga matsala she is always there for me to yanzu ya akayi ban ganta ba kagayamata tazo kaji tell her that I am really sorry I feel lonely without her by my side Tashi ahmad yayi yafita daga dakin yana share kwalla dan bazai iya juran ganin abokinsa ahaka ba ta wurinsu grany ya wuce amma baice musu komai ba bin bayansa khadeeja tayi tana kiran sunansa Saurin mikewa sukayi gaba daya suka shiga dakin binsu yake da kallo daya bayan daya har yazo kan Umma sannan yasakemata lallausan murmushi yana mata alama da tazo Karasawa tayi wurinsa tana sharan kwalla tace sannu abid Riko hannunta yayi yana murmushi yace hmmm Umma kinsan me ? Girgiza kai tayi wasu hawayen nakara gangarowa Cije lebe yayi yana runtse ido yace ur daughter was a little disturbed taga mun damu da ita shiyasa take bamu wahala ko Daga mishi kai tayi bakinta narawa takasa cewa komai Murmushi seda hakoransa suka fito lokaci guda hawaye na gangarowa daga idonsa cikin rawar murya yace ance uwa tana ji ajikinta idan wani Abu yasami yarta now tell me is she ok ? Kwace hannunta tayi tafita daga dakin tana fashewa da kuka Karasowa wurinsa grany tayi tana shafa kansa tace Abidi kazama jarumi mana idan kai kana haka mu kuma matan yazamuyi ka kuantar da hankalinka ba abunda yasameta kaji insha allahu za'aganta Rungumesa sarah tayi tana gashewa da kuka dan ba karamin tausayi yabata ba Hannunsa yakai yana shafa kanta se alokacin yagane halin da tashiga lokacinda tarasa ahmad baiga laifinta ba dan koshi yanzu ji yake ba abunda bazai iyaba indai asma'u zata dawo Kuanan su biyu a asibiti aka sallamesu har lokacin AK baidawo hayyacinsa ba gaba daya yazama kamar mai tabin hankali maganganunsa kadai sun isa Susa mutun zubar da kwalla Har wannan lokacin ba asma'u ba labarinta ahmad kullun yana zarya police station amma bawani labari mai dadi se antsinci gawar wata ansamu wata tayi accident ansamu wacce aka ma fyade har bayason zuwa dan kullun yaje se ranshi yabace Kuance yake akan gado gefen da asma'u ke kuanciya idonsa alumshe kamar mai bacci amma yayi zurfi cikin tunani Ahmad ne yashigo rike bowl din fruit salad aciki dan seda dubara yake cin abinci Kusa dashi yazauna yana fadin Mr Romeo dan tashi kaci wannan mana Banza yayi dashi yana gyara kuanciyarsa yabashi baya Shiru yayi nadan lokaci sannan yace da wane suna ma asma'u ke kiranka .......miye ma Murmushi AK yayi batare da ya juyo ba yace ABI Dariya ahmad yayi yace ehhh haka fa ABI to ABI wannan fruit salad din ranar da asma'u zata tafi tayishi tasa a frig saboda tasan zaka bukace shi Tashi yayi yafita yana fadin gashinan idan baza kaci ba zan turo nura ya dauka Yana ganin ya fita ya tashi zaune yana murmushi yadauki bowl din yafara sha harda lumshe ido haka dai yacigaba da jinyar zuciyarsa shi kadai yasan halin da yake ciki lokaci guda ya rame gaba daya yafita hayyacinsa ba inda yakezuwa daga bangaren grany se wurin Umma kullun firarsa bata wuce ta asma'u shiyasa yakeson zama da khadeeja dan tayita bashi labarin rayuwarsu shikuma yana dariya kullun da tunaninta yake kuana yake wuni idan abun ya isheshi sedai ya shige daki yarungume kayanta yayita rusa kuka se yayi mai isarsa dan kanshi ya hakura wayarsa kuma sallace kawai kerabasu kullun tana hannunsa yana kallon photon asma'u Zaune suke da ahmad apalo yana tayasa cin abinci Cike da tausayi ahmad ke kallonsa yace AK kasan kana son asma'u meyasa baka gayamata ba Murmushin dayafi kuka ciwo yayi yana hadiye lomar da kyar yace nadamar danake ako dayaushe kenan nayanke shawar gayamata amma inaso in mata surprise in shirya komai yanda zai tsaya akwakwalwarta har karshen rayuwarta naso najiyamata dadin dako wace ya'mace keburin samu agidan mijinta Ahmad bantaba sanin cewa inason chitti ba seda tabarni bansan a ina take ba awane hali take amma jikina yana bani tana raye Dafasa kafadansa ahmad yayi cikin sugar lallashi yace Nima ina fatan haka amma kacigaba da hakuri kuma mudage da addu'ar allah ya bayyana mana ita Share kwallansa yayi yace shiyasa akace idan kanason mutum kagayamasa maybe lokacinda zakaso yasani ko zaka shekara kana ihu bazai jikaba Kawai sonake naganta koda so dayane nagayamata cewa ina sonta Shiru ahmad yayi baice komai yana ni dayasan inda take dako birnin seen ne se yanemota kodan abokinsa yafita daga wannan halin abubuwa dayawa sun canza gaba daya farin ciki ya kawaracewa gidajen biyu ahmad da khadeeja kuwa tuni sun ijiye zancan urensu gefe Kasuwancin AK gaba daya yakoma baya saboda kokadan ba abunda yake kaishi office ahmad kuma shikadai abun yamasa shima yana kokarin bude nasa companyn a Lagos so baicika zama ba kullun yana zirga zirga ga damuwar halin da AK keciki ko yana gari to kullun suna tare da AK Su uncle jamilu sun samu abunda sukeso se yayi Kane Kane a company wadaka suke da dukiya son ransu Aysha kuma tana nan tana renon cikinta tana jira lokaci yayi dazata fara aikinta sarah ma gaba daya jikinta yayi sanyi da yanayin da yayanta yake ciki ko baifada mata ba yanzu tasan yana son asma'u shi yasa take tausayamasa dan tasan irin wannan yanayin narasa Wanda kakeso Su Umma da grany kuma tun suna kuka har sun gaji sun fawwala wa allah komai amma kowane dare na allah se Umma tayi kukan rashin sanin halin da yarta take ciki Khadeeja ma juriya kawai take amma gaba daya ta canza duk wannan rahar da masifar tata duk tadaina tadawo so silent karatu kawai sukasa agaba itada fa'iz sedai ko a aji ta tuna asma'u sedai kawai aga tana rusa kuka sedai tafita waje tayi mai isarta ta hakura tun fa'iz natayata har yagaji sedai ya lallasheta 💔💔🕐🕒🕓🕕🕖🕗🕘🕙🕚🕛💔💔 *Bayan wata daya....!!!* wata safiyar lahadi misalin karfe 9 ruwan sama ya sauka gari yayi sanyi ga wani daddadan iska dake kadawa mai dauke da kamshin damuna AK nazaune agarden ya harde hannaye yana kallon fararen tantabaru dake zagaye dashi kamar zasu hau jikinsa saboda sabon dasukayi dashi cikin wata daya kullun awurinsu yake wuni sallace kawai kefitar dashi se bacci daidai wannan lokacin wata arniyar mota ash color kiran BMW sabuwa gal tayi parking aharabar gidan Bakin glass din motar shi yahana agane Wanda keciki gaba daya ma'aikatan gidan sunyi cirko cirko suna kallon motar baki bude sunkosa suga waye aciki motar takai kusan minti goma da tsayuwa amma bawanda yafito daga ciki Ahankali aka turo murfin motar kusan minti biyar tadauka kafin tafito daga motar tana tura murfin dakafarta tarufe motar sannan ta gyara tsayuwarta tana bin gidan da kallo [19/07, 17:05] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na( *Maryam Mhd*) 1⃣6⃣0⃣ cikin sanda tashigo bangaren grany tana leken palon ganin grany ne ce kadai azaune yasa ahankali takarasa cikin palon tayi tsaye daga nesa tana kallon grany idonta pal kwalla Dagowa grany tayi tana kallonta nadan lokaci sannan............. tasaki wani lallausan murmushi tana fadin karaso mana asma'u saurin karasawa tayi tafada jikin grany tana fashewa da wani irin kuka mai cin rai Shafa kanta grany tayi cikin sigar lallashi tace a'a asma'u miye kuma na kuka ai ba haka mukayi da keba Cikin muryan kuka tace grany bazan iya ci gaba da wannan aikin ba bazan iya jurar ganin ABI awannan halin ba kuma fa kinji me Umma tace wai sedai in nemi wata uwar ba ita ba Katseta grany tayi dafadin zaki iya asma'u tunda fari nasan zaki iya shiyasa nasakaki kimanta da Abidi nasan shi yanada juriya da tawakkali ba abunda zai sameshi kuma naga alama bai yarda cewa yaudararsa kikayi ba ita kuma ummanki ranta ne yabace amma ba abunda zata miki kici gaba da aikinki wata rana dakanta zata yi alfahari dake Shiru tayi tana share hawayenta sannan tadago tana kallon grany tace kin lura da uncle jamilu dazu kinga yanda yake subutar baki Tabe baki grany tayi tace hmm bari kedai ai tun da kika shigo nakafesu da ido se alokacin nakara yarda da abunda kika fada mun godema allah dakika jiyo zancansu dasedai muje mu asalansa Dariya asma'u tayi tace amma grany kince in nazo zaki bani labarin yanda ABI da bana nan Dariya grany tayi har tafa hannu tace kedai bari asma'u ai ni naga ikon allah ke mutuminki Ashe yana sone yana kai kasuwa bawan allah da kinganshi lokacin se kin tausayamai Fuskar tausayi asma'u tayi tace gashi naga duk yarame kamar ba shiba "hmmm ba kin dawoba ai yanzu zai maida kibansa amma gaskiya kinyi kokari da inata tsoron kar aje kikasa yin abunda muka tsara shirinmu ya lalace "Grany ai ba karamar dakewa nayi ba kafin nayi wannan acting din bama danaga Umma ji nayi kamar inzo dagudu in rungumeta Kallon kofar dakin inna ameena grany tayi sannan tace ai gara da kika dake kinga daganan mutananki zasu fara shakkar ki dan na hango tsoro karara afuskarsu Shuru tayi nadan lokaci sannan tace yanzu gobe insha allahu zan fara zuwa office nasan ansamu canji sosai kasancewar ABI da Ahmad basa zama kuana biyu duk yanda ake ciki idan nadawo zan sanardake shuru sukayi nadan lokaci sannan grany tadago tana dariya tace yi fa hakuri dazu nawankeki da mari Itama dariya tayi tana shafa kuncinta tace ba komai ai duk cikin aikin ne sannan ta tashi zaune tana riko hannun grany tace amma gaskiya dazafi nan gaba inzaki mareni kidan min signal dan nashirya dan gaskiya na tsorata dazu Dariya suka sa gaba daya daidai lokacin inna ameena ta turo kofar dakinta tafito Grany na ganinta tayi saurin kwace hannunta cikin kakkausar murya tace eh anmareki din ko zuwa kikayi kirama ne alama tama asma'u da ido sannan taci gaba da fadin tanbayar ki nake ko zaki rama ne tashi tsaye asma'u tayi tana kallon grany fuska adaure tace ba ramawa nazo yiba zuwa nayi inmaki kashedin kar ki kara kai hannunki jikina da nufin marina namaki hakurin nayau saboda rashin sani amma nan gaba kika sake banajin zan iya kyaleki Tana kainan ta juya tafita ko kallon inna ameena batayi ba bare tasan taganta Saurin karasowa inna ameena tayi cikin palon tana fadin nashiga uku ni ameenatu wai kenan dai dagaske yarinyar nan take tazama mara mutunci tsaki grany tayi tana kauda kai kamar dagaske tace nayi nadamar aura ma abidi yarinyar nan ina tunanin namishi zabi na kwarai ashe na dauko abun zai cutar damune ......takarashe maganar tana sharan kwalla Dafata inna ameena tayi cike da tausayi tafara lallashinta ahankali ta tura kofar dakinsu tashiga tsaye tayi tana kallon AK dake kuance kan gado idonsa alumshe kamar mai bacci Dagowa yayi yana kallonta nadan lokaci sannan ya gyara kuanciyarsa ya juya mata baya kallonsa taci gaba dayi hawaye masu zafi na tsere akan kuncinta Jin kamar ana kallonsa yasa ya juyo ahankali yana kallonta saurin kauda kai tayi tawuce dressing room can anjima tafito sanye da kayan baccinta riga da wando takwanta agefen datake kwanciya da yana jin ta kwanta yamike tsaye hade da daukan pilo yabar dakin Da kallo tabisa har yafita sannan tarungume pilo tana fashewa da kuka mai ban tausayi har bacci yadauketa washegari dasafe tana cikin dressing room tana saka kayanta a drowanta AK ya fito daga bathroom daga shi sai towel aqugunsa suna hada ido yayi saurin juyawa yakoma ciki yana fadin what are u doing here Ci gaba da aikinta tayi tana fadin meye kuma zaka wani juya bayan kasha cire kaya agabana daga cikin bayin yace daba ni agaban chitti nake cire kaya bakeba lady boss Rigarsa tamika mishi tana fadin fito kabani waje wanka zanyi kar namakara Kwace rigarsa yayi ahannunta yana fadin karki kara tabamun kayana with ur dirty hands juyawa tayi tafara Ciro dogayen rigunanta daga drawer tana sasu adayan drowar Saurin saka rigarsa yayi yafito yana fadin ke wai mezakiyi Bata kallesa ba tace wai meyasa kakeson shiga abunda bai shafeka bane kayana zan saka awurin Janyeta yayi daga wurin yana maida kayan cikin drowa yace kinemi inda zakisa fitsararrun kayanki nan drowar chitti ne dan haka baki isa kicire mata kayanta aciki ba kuma I can't share my closet with u Se alokacin tadago tana kallonsa da murmushi tace karfa kamanta nan gidana ne inada damar dazan ijiye kayana aduk inda nakeso lokaci guda fuskarsa ta canza yana kallonta ko kiftawa ba yayi yajima ahaka sannan yariko kafadunta dakarfi cikin wata iriyar murya yace bansan meyasa kika yi hakan ba amma kisani ko kadan hakan bai bata min rai ba abunda yafiyi mani zafi shine karyar dakika mun cewa kina sona idan kudi kikeso ko nawa kika tambayeni ni mai iya bakine saboda kinfimun komai arayuwata ada amma ayanzu bakida wata kima a idona u can do what ever u wont with my money amma kisani ina nan dake sena kwato dukiyata ahannunki nan bada jimawa ba....yana kainan yasaketa yana daukan kayansa a drawer ya wuce daki Durkushewa tayi awurin tana toshe bakinta dan kar kukan ya fita seda tayi mai isarta ganin lokaci yana tafiya yasa ta wuce bayi tayi wanka sannan ta dawo dressing room ta shirya cikin wasu riga da wandon bakake sannan tadoro jacket irin tajiya ruwan toka tayi rolling da karamin gyale shima ruwan toka se takalmin kafarta kalan gyalen tayi kyew matuka kamar bala rabiya tana fitowa AK yabita da kallo tundaga sama har kasa aransa yana fadin wai dama haka chitti tahadu bansaniba ganin tana kallona yasa yayi saurin kauda kai yana daure fuska Dressing mirror tanufa tafeshe jikinta da turare sannan tazana light make up shap shap tagama tadauki jakarta sauri sauri tanufi hanyar fita tana duban agogon hannunta dakallo yabita har tafita sannan yaci gaba da abunda yake yana fadin zamuga yanda zakiyi aikin yarinya tunda angayamaki make up ne dazaki iya koyanshi cikin wata daya tana sakkowa kasa ta isko gaba daya mutanen gidan azaune apalo ana jajanta abunda yafaru jiya harda grany acikinsu tana sakkowa suka hau daure fuska suna tabe baki Ko kallonsu batayi ba tahau kwalama masu aiki kira dagudu suka karaso wurinta suna mika gaisuwa kallonsu tayi dayan bayan daya sannan tace Bakomai yasa nakiraku ba sedan insanardaku cewa daga yau aikinku ya kare anan gidan mungode da zaman mutuncin da mukayi da Ku abaya amma ayanzu bama bukatar yan aiki anan gidan Dafe kirji dattijiwar cikinsu tayi tana langwabar dakai kamar zatayi kuka tace madam meyafaru idan wani laifi mukayi amana hakuri zamu gyara amma wannan aikin dashi muka dogara dan allah ataimaka Murmushi tayi tana dafa kafadarta tace ba kuyi komai ba baba kawai dai lokaci ne dayakamata ace kuma kun huta Check taciro acikin Jakarta ta bisu daya bayan daya ta mikamusu tana fadin ga wannan ya isheku Ku kama kowace irin Sana'a kukeso se kuje kuyi allah yabada sa'a sannan idan kuna bukatar wani taimako awurina to zaku iya zuwa kusameni akowane lokaci washe baki suka hau yi cike dafarin ciki suna mata godiya Mikewa mutanen gidan sukayi cike da mamki suna kallonta cikin daga murya inna ladidi tace to yanzu da kika kuresu uban wa zaiyi aikin gidan Karasowa tayi dap da ita tana murmushi cikin sassanyar murya tace nanfa gidana ne ni nakeda ikon sawa ayi ko abari acikinsa ina ganin girmanki dan haka kija bakinki kiyi shiru Juyowa tayi takalli aunty sadiya sannan tamaida kallonta kan inna ladidi tana fadin bakuyi tsofan dayakama ace kun daina aikin komai ba saboda haka kuzaku kula da tsabatce gidannan ciki da wajansa Dariya akasa gaba daya palon ana kallonta dan su kallon mai tabin hankali suke mata Itama murmushi tayi tana kallonsu sannan takarasa wurin aysha da sarah tana kallonsu tace munada tika tikan yan mata kamarku bama bukatar masu girki saboda haka daga yanzu kuzaku rika yin girkin safe da yamma saboda yanda kuke dayawa bazan iya cidaku so uku arana ba Kallon juna sukayi sannan suka kalleta suna kwashewa da dariya Banza tayi dasu tana kallon grany tace ke kuma grany..... Bata karasaba inna ameena takatseta da fadin ita kuma me rashin imanin naki har yakai ki kalli girmanta kice zaki sakata aiki Murmushi tayi tana kallonta tace to ai bakijira kinji mezan ceba .... kallon grany tayi taci gaba dafadin dake da inna ameena zaku kula da bangarenku idan taga zata iya setayi gaba daya ke kuma ki huta amma yakamata ace kinadan aiki saboda motsa jiki yanada kyew Wani dogon tsaki uncle jamilu yaja yana gyara zamansa kan kujera Juyowa tayi tana kallonsa tace ohh uncle ashe kana nan nibanma ganka ba ai se yanzu Kallon bashir tayi sannan tamaida kallonta kan jamilu tace uncle kaida bashir kuna wasa da aikinku sosai yanzu karfe Tara amma banga kunada niyyar zuwa office ba Kallon agogon hannunta tayi sannan takallesu tace yanzu zan wuce office idan har narigaku zuwa to wallahi kunji narantse zan sallameku a aiki Zaro ido sukayi suna kallonta amma basuga alaman wasa a tattare da ita ba Juyawa tayi zata fita sukayi saurin mikewa atare suka wuceta har zasu fita tace yawwa bashir zonan dawowa yayi ya tsaya agabanta yakosa tafadi abunda zata fada ya taxi dan uncle jamilu tuni yafita Makullin motarsa takarba tana fadin a wuri daya kuke aiki banga dalilin dazaisa Ku dauki motoci biyu kufita dasuba Zaiyi magana tadaure fuska tana fadin nakune ? Girgiza kai yayi yana fadin a'a nakine baijira mezata ceba yafita aguje ya isko uncle jamilu har zai tada mota yabude gidan gaba yashiga Juyowa yayi yana kallonsa fuska ahade cikin kakkausar murya yace kai miye haka janyo sit belt yayi yadaura yana fadin kai dai uncle muje kawai zamma bayani ahanya tsaki yayi yatada motar suka fita aguje kamar masu shirin barin garin wayar Asma'u ce tayi ringing tana dagawa tace kazo ....to kashigo kawai Dariya aysha tayi suka tafa da sarah tana fadin yau ni ke kallon film ganin idona Dariya sarah tayi tace jifa wai mune zamuyi aiki base taganmu bama bare mu mata girki Murmushin mugunta asma'u tayi tana kallon kofa tace gali shigo mana 😳😳😳😳😳 zaro ido sukayi atare suna kallon Wanda yashigo palon cikin shiga ta rashin mutunci kana ganinsa kaga dan kwaya ga idonnan yakade yayi ja fuska ahade ba alamar far'a ko wasa atare dashi Cike da isa ya karaso palon kanshi Asama yana bin ko ina da kallo Murmushi asma'u tayi tana kallon su sarah tace wannan shine zai rika kula da aikinku idan bakuyiba dan allah to zakuyi dan wuya juyowa tayi tana kallon gali tace gali katabbatar komai yatafi daidai duk wacce tama rashin kunya acikinsu kanada damar hukunta ta wacce taga bazata iya ba kuma zata iya tafiya ba dole dariyar mugunta yayi yana binsu da kallo yace angama hajiya nayi na banza ma bare inda za'a biyani ai karki damu kije kawai Murmushi tayi tafita daga palon dagudu gudu tashiga motarta tafigeta aguje tafita daga gidan ahanya bashir se ihu yakema uncle jamilu kan baya gudu tukin ma ashe bai iya ba Sunzo daidai traffic light uncle jamilu ya juyo cike da takaici Kai kafa isheni fa dan ubanka wayace kabata makullin motarka idan kaga bazaka iya ba kafitarmun amota inyaso ni innaje inga inta isa takoreni aikin banza kai Kauda kai bashir yayi yana zunbura baki bai kara magana ba har suka isa suna fitowa daga motarsu motar asma'u tashigo companyn kusan tasu tayi parking tana fitowa takallesu tana murmushin gefe tace allah yaaa taimakeku Tagefensu tawuce tana maida glasses dinta tasa kai cikin company Da kallo bashir yabita har tayi nisa sannan ya jinginu da mota yana sauke ajiyar zuciya yace ohhh thank God Wani banzan kallo uncle jamilu ya watsamai sannan ya wuce ciki yana Jan tsaki [20/07, 18:48] Hassan Atk: Da daddare asma'u nadaki kan kujerar dake gefen gadonsu tana aiki a computer AK yashigo dakin yana satar kallonta ya nufi kan gado ya kwanta Har yarufa ya hango coffee dinsa dake kan bedside drawer Kallon asma'u yayi aransa yana fadin grany batada lafiya kenan ita tayi wanann coffee din tashi zaune yayi yajanyo flax din ya zuba a mug sannan ya gyara zamansa yana Satan kallonta yaga ko dagowa ma batayi barema tagansa Kurban coffee din yayi ya furzar yana yamutsa fuska yace Wannan wane kalan coffee ne...... koma waye ya hada bai iyaba .....kuma kar yakara hadamun dan ba kowane kalan kazanta nakesha ba dagowa tayi takallesa sannan sadda kanta tace kaga idan kana son kanka to karkayi wasa da coffee dinnan ada sau uku kake sha arana yanzu kuma ni nake saya da kudina dan haka nayi niyyar baka so daya arana idan kazubar da wannan to kaida wani kuma se gobe warahaka now it's up to u wani malalacin murmushi yayi yace haba ai wannan fada kawai kike dan bakinki yasha iska amma ai kema kinsan baki isa ki hanani shan coffee agidannan ba Ci gaba da aikinta tayi tana fadin muzuba mugani inace kap makullan ahannuna suke ko..... to sedai kaje kasha awaje amma banawa ba ....ko kasiyo grany tahadamaka .....wannan duk bai dameni ba Ni yanzu kaina kawai nasani duk abunda zan karu dashi shizanyi kowa kuma yaji da matsalarsa "To meyasa dazu kika shiga damuwa da kika ga grany akuance "Saboda nasan kudi zan kashe wurin sayan maganinta shiyasa amma ba wai ainahin rashin lafiyarta bane yadameni ko kai dakaga nadamu akanka ba tausayi kabani ba kawai dai rigakafi namaka dan naga alama kaima kana shirin jamun wani kashin kudinne....shi yasa nabaka ruwan sanyi dan kar jininka ya hau Shiru yayi yana kallonta dan yanda tayi maganar ko kadan ba alamar wasa atare da ita bayan kuana biyu...... Grany taji sauki amma har yanzu bata sakamar ma AK fuska kullun idan asma'u tadawo daga boye zataje ta dubata har Sudan yi fira sosai aysha kesamun kulawa daga bangaren AK dan gaba daya hankalinsa yakoma kanta da abunda ke cikinta yar dubu dari dinsa tuni aysha tagama cinyeta yadawo ba ko sisi hakan yasa yafara zuwa aiki tare da asma'u akan zata biyashi a kowace rana yayi aiki Haka ta amince ta daukesa dan tasan saboda aysha yake Neman kudi kuma tanajin dadin aiki dashi sosai saboda yafita experience kuma yana bata shawarwari idan tabukaci hakan a company kuma komai yana tafiya daidai aiki suke ba wasa asma'u takawo canji sosai a harkokinsu shi kanshi AK tana birgesa yanda yaga tana aikinta cikin natsuwa sodayawa yakan shagala wajan kallonta idan suna meeting kowani abun wani lokacin se antaboshi yake dawowa hayyacinsa Kullun ahmad yana ba khadeeja labarin abunda yake faruwa harda cikin aysha seda yagayamata tana son zuwa wurin asma'u amma Umma tahanata sedai tayita rokon ahmad akan yakular mata da yayarta abangaren asma'u kuwa Sam takasa yarda cewa cikin jikin aysha na AK ne dan haka tasamata ido sosai akan duk wani motsi nata har wannan lokacin su Umma basusan abunda ke faruwa ba Sam asma'u bata zuwa gidan suma basa zuwa sedai kowane lokaci da tunaninsu aranta uncle jamilu yasake yanata harkokinsa Sam yamanta da zancan kudin dazaibiya yana ganin ai tunda amma yarsa ciki komai ya wuce ganin take takensa yasa asma'u ta kirasa awaya tana son ganinsa yazo office dinta zaune yake akan kujera kansa akasa yana faman daure fuska "Jamilu najika shiru ne inafata dai baka manta ba kuana biyu kawai yarage maka cikin lokacinda nabaka Saurin dagowa yayi yana kallonta yace kamar ya ni bakiga abunda mijinki ya mun bane .....ko nine bansan ciwon kaina ba Murmushin gefe tayi tana kallonsa tace wannan tsakaninku ne.... ni bai shafeni ba idan kaga dama kayi karansa ko kayi masa abunda yadace ba ruwana.... nidai kudina kawai nasani Bakaramin tashin hankali yashiga ba ganin da gaske asma'u keyi tabbas zata yi karansa idan bai biya kudinnan ba shi kuma ko za'akasheshi baida ko kwandala kadararsa kuma koyasaida bazata wuce 1M ba ko kashi uku cikin kudinta basu kaiba duk inda yake tunanin zaisamu kudin yanema amma ba wani labari mai dadi har wurin grany yaje tabashi rance sema tarufeshi da masifa tace abunda take jiyemasu kenan amma basa gani lokacinda AK kebasu kudi intayi magana se suga kamar bakin ciki take masu yanzu gashi da AK baida kudin gaba dayansu sunshiga matsala Wurin aysha yazo yace taje wurin AK tace tana son kudi yasan duk inda suke zai nemo yabata Zaune ta iskosa apalon kasa yana kallo kafin sutafi office Kusanshi tazauna tana marairaicewa tace AK ...... bata karasaba yace menene ..... kauda kai tayi tace shikenan ma kawai nasan ko nafada ba bani zakayiba "Kifada mana indai inada meyasa bazan baki ba "Kudi nakeso akwai abunda zanyi "to ai sekibari har indawo da yamma ko yanzu banada ko sisi kukan shagwaba tafarayi tana buga kafa tace allah ni yanzu nakeso idan baka baniba kwa sedai inzubar da cikinnan tunda duk shi yakesa ina son abubuwa Riko hannunta yayi cikin sigar lallashai yace cmon baby meyayi zafi nagayamaki kidaina cewa zaki zubar da cikinnan banaso badai kudi ba jirani ina zuwa tashi yayi yanufi bangarensu ita kuma ta gyara zamanta tana binsa da kallo tace ai nasan bazaka rasa kudi ba yana Shiga ya hadu da asma'u zata fito karo sukaci tayi saurin ja dabaya tana ina kuma zakaje muda zamu tafi yanzu Wucewa yayi cikin daki yana fadin ba inda zanje yau kije kawai Bin bayansa tayi har cikin dakin tana kallon agogo tace AK cmon yaufa munada meeting kuma lokaci yakure ka ijiye wannan rigimar taka idan mundawo sekayi Kuantawa yayi kan gado yana kallonta yace nifa ba inda zaje hutawa zanyi ....dole ne se kinje dani da can dabana zuwa ya kikeyi Juyawa tayi zata fita yayi saurin tashi zaune yana fadin zanje amma dasharadi Juyowa tayi tana kallonsa tace me kenan.. "Zaki biyani kudin aikina na yau tun yanzu wani malalacin murmushi tayi tace ...me kadaukeni ....ai ba haka mukayi da kai ba ....ni bazanyi cinikin kifi aruwa ba Kuantawa yayi yaja bargo yana fadin to jiki Umma tagaida Aisha .... Har tajuya zata tafi tasake dawowa wurinsa tana Jan bargon tace fine tashi naji zan biyaka amma se kagayamun mezakayi da kudin tashi zaune yayi yana hada tafukan hannayansa wuri guda yace lady boss for God sake idan bazaki bani kudinnan ba kitafi kibarni inyi baccina wai ana dole ne Jakanta ta ijiye kan kafafuwansa taciro kudi masu yawa tafara lissafo masa nasa sebin kudin yake da ido yana tayata lissafin har ta gama Tamika masa ya karba yana sakkowa daga kan gadon yafita cike da farin ciki Binsa tayi da kallo tana murmushi sannan tadauki Jakarta tabi bayansa tana fadin wannan karfa ya gudu ina nan tsaye Yana zuwa ya mikama aysha kudin yana murmushi kin karba tayi tana bin kudin da kallon raini sannan tadago tana kallonsa tace banganeba ......badai kana nufin iya kudin dazaka bani ba kenan ....ina maka maganar makudan kudi shine zaka ban wa'innan to inyi medasu Kallonta yake cike da mamaki sanann yakalli kudin yana fadin wai da nawa kikeso to awurina aysha da dayanzu badaya bane kinga wannan kudin sune kawai mallakina anan gidan suma ko aikin banyiba tamkar bashi nadauko su kuma ke kanki shaidace tashi tayi tana Jan tsaki ta wuce dakinta tabarshi atsaye rike da kudin juyowa yayi yaga asma'u atsaye tana kallonsa yayi saurin boye damuwarsa yana fadin miye kuma kinwani kafeni da ido ....lokaci guda kinjuyani daga attajiri nadawo faqiri .....go and celebrate daure fuska tayi tanufi hanyar fita yabi bayanta yanaci gaba da masifarsa Ganin lokaci natafiya kuma yarasa inda zai sami kudin yasa ya yanke wata shawara bari yayi anfani da sarah yasami kudin cikin sauki Sarah nazaune Palo tare dasu grany wayarta yayi kara ganin sabuwar numba yasa taki dauka har saida aka sake kira sannan tadaga batare datayi magana ba Daga dayan bangaren akace sannunki sarah aikinki na kyew kinacikin daula kina jin dadinki kinmanta cewa baki gama biyana kudina ba ko cike da takaici tace ...bangane mai maganar ba waye JJ .....akafada tadayan bangaren Saurin mikewa tayi tamatsa daga gefe tana fadin lafiya zaka kirani kuma ni bansan kudin dakake magana akai ba saboda bakamun aikin da nasaka ba Dariya yayi irin ta marasa mutunci sannan yace bakin rijiya ba wurin wasan makaho bane .....dama nakiraki ne dan nagayamaki cewa... Nayi recoding duk wayar damukayi lokacinda kika bani aiki kuma ina tunanin lokaci yayi dayakamata AK ya saurari koda daya daga cikinsu ne Saurin katseshi tayi dafadin no ....no JJ please don't this to me ....idan kudinka ne zanbiyaka amma dan allah kar kamun haka Dariya yasake yi yace yawwa yar gari kinsan ance mutunci yafi kudi to bawasu kudi dayawa nake soba kawai dai 5M zan karba ahannunki dan indan rage zafi kuma nan da gobe nakesonsu inafata kingane "What nonsense.... Wane kalan 5M haka mukayi dakai wannan ai shirmene "Shekenan se nashigo anjima ....yafada yana kokarin katse kiran tayi saurin fadin a'a dakata JJ dan allah karkazo naji zan baka kudin but please Kadan karamun lokaci wallahi yanzu yayana bashida kudi katse kiran yayi batare da yagama jin mezata fada ba cike dafarin ciki yace yes!!! ga hanya mafi sauki natsaya ina ba kaina wahala da tuntuni ma nasamu kudin bin wayar tayi dakallo cike da tashin hankali tafara tunanin inda zata sami kudin jin andafata tabaya yasa tayi saurin juyowa aysha tagani atsaye tana fadin lafiya dawa kike waya naganki atsorace Kakalo murmushi tayi tana share zufan goshinta tace ba kowa wata friend dita ce Kureta da ido aysha tayi tana fadin kawarki ce keneman 5M ahannunki ....sarah nifa kawarki ce muna gayawa juna sirrinmu kigayamun meyake damunki inga kozan iya taimakonki Jan hannunta tayi suka nufi daki sannan tabata labarin abunda yafaru Shiru aysha tayi tana tunanin tabbas babanta ne ke ma sarah barazana dan yasamu kudin ahnnunta amma bazata so sarah tasan hakan Dago dakanta tayi tana kallonta da damuwa tace to yanzu sarah yazakiyi .....ko zaki je wurin AK kiga ko zaki samu shiru sarah tayi batace komai ba dan tasan kana ganin AK kasan bai ijiye dubu 10 bama bare 5M tashi tayi tafara safa da marwa adakin tana tunanin ta ina zata fara neman miliyan biyar kafin gobe da yamma [20/07, 18:48] Hassan Atk: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na( *Maryam Mhd*) 1⃣7⃣0⃣ tana shigowa kowa ya mike atsaye aka fara gaidata cike da girmamawa Seda tazauna sannan kowa yazauna suka fara abunda ya tarasu Sunkusan shafe awa 2 suna abu daya bayan daya take tuhumar kowanne akan wasa da aikinsu da kuma matsalar dahakan yajanyo wa harkan kasuwancin su gaba dayansu kai yadau caji har ahmad bata ragama ba bare su uncle jamilu da kowa yatashi magana se yace laifinsa ne saboda shine mai kula da komai kasancewar AK da ahmad basa zuwa kuana biyu Zuwa wannan lokacin ran asma'u yagama baci har wani ja idanuwanta sukayi jitake kamar tarufe uncle jamilu da duka dan takaici shikuma ya takure wuri guda se zare ido yake banda kadawa ba abunda cikinshi keyi dan duk yanda yake kallon asma'u ashe tawuce tunaninsa dan gaba daya tambayoyinta sun gama ruda shi juyowa tayi tana kallon daya daga cikinsu tace Mannir naga anciri wasu kudade masu yawa akan wai zaku dinka bedsheets wa sababbin collections din dazasu shigo ..... Kuma dazu danaje banga wata alama data nuna kuna sababbin dinkuna ba .....ko zaka iya gayamun inda kudin suka shiga tunda tafara magana yake kallonta da mamaki har ta gama sannan yayi wata yar dariya me dan sauti yana fadin what....ma ni bansan da wannan zancan ba inba yanzu danaji kinfada ba ko lokacin AK yana nan bama fara dinki har sai kayan sun iso munduba sannan zamu San kalan dinkin dazamuyi Runtse idanuwanta tayi tana kauda kai sannan tajuyo tana kallon jamilu tace jamilu ..... saurin dagowa yayi yana fadin ye....ye....yes ....ma kureshi da ido ahmad yayi kamar yasani yajuyo suka hada ido ya zabgamai wata uwar harara bashiri yayi kasa da kansa yana kunshe dariyarsa "jamilu naga sa hannunka akan wasu kayan da aka fitar se dai banga kudaden sun shigo ba ya akayi haka Handkerchief ya zaro a aljihunsa yashiga goge zufar dake kan goshinsa yana kame kame irin namarasa gaskiya tsawa ta daka masa tana dukan table din tace jamilu don't waste our time kagayamana ina kudin suka shiga atsorace yadago yana kallonta cike da takaici jiyake da zai samu bindiga ba abunda zai hana ya bindigeta lumshe ido tayi tana shafa goshinta cikin murya mai kaman rada tace jamilu ina kudin suke ......ko sun bata ne ....? saurin gyada kai yayi yana fadin eh.....eh....bata sukayi ....ma Kallonsa ahmad yayi yana kwashewa da dariya sauran ma suka tayasa dan yanda yayi maganar yabasu dariya Ita kanta asma'u seda tadanyi murmushi sannan tadakatar dasu tana kallon ahmad tace Ahmad tsawon wata biyu kenan ba ashigo da sababbin kaya ba inaso cikin satin nan kafito mana da zane .....kar kamanta satin nan nace Murmushi yayi yace ok ma insha allah dama najima da farawa kawai dai ban karasaba ne haka sukaci gaba da tattauna yanda zasu magance matsalolin da suka samu kuma sunji dadin yanda take Neman shawarar su akan komai sun yaba yanda takeda kaifin tunani da hangen nesa irin namanya shi kanshi Ahmad ta birgeshi yanda take aikinta cike da kwarewa Koda suka gama meeting din ita tafara fita sannan kowa yafita suka koma bakin aiki se nuna uncle jamilu ake ana gulmarsa wasu kuma namasa dariya yana ganin asma'u tashiga office dinta yabita ahasale ya banka kofar yashiga Bata juyo takallesa ba tawuce direct kan kujerarta tazauna tana fadin shigo mana uncle dama nasan zakazo amma bandauka da wuri haka ba karasowa yayi kusan table din yana huci yace ke ni zaki zubarma mutunci agaban mutane ....ko dan kinga ina ragamaki.... to bari kiji hawainiyarki ta kiyayi ramata tun muna mu biyu kidaina shigar mun hanci da kudunduni..... wani malalacin murmushi tayi tana kirgiza kai tace borin kunyarne kazo zaka mun ....menayi maka nazubar da mutunci .....kawai dan na tuhumeka akan abunda kai kanka kasan cewa ka aikata shi ....kuma kamar yanda natambayi kowa haka natambayeka .....meyasa su basuji haushina ba se kai....saboda kasan .... Shut up.......yafada yana daka mata tsawa saurin mikewa tayi tsaye cikin daga murya tace jamilu kar kamanta da shugabarka kake magana so behave ur self .....kasan nasan cewa kai kasaci kudinnan so kake inzuba maka ido kome ...... Nuna shi tayi dayatsa tace naragamaka ne dazu saboda kar nazubarma da kima agaban wa'inda suke aiki akarkashinka amma kasani bawai na kyaleka bane .....girman laifinka yakai nakoreka a aiki nadaureka kuma nacika tara har sai kabiya duk abunda kadauka Saurin dagowa yayi yana kallonta idonsa jajir jikinsa har rawa yake dan bacin rai "zan baka dama takarshe dazaka tsira da mutincinka da kuma lafiyarka just one week.......nan dasati daya kadawo da duk abunda kadauka idan bahaka ba kuma sedai ince sorry for u jamilu dan ni kaina bansan miye makomarka ba Now get out of my office......tafada tana nuna mai kofa Kafeta yayi da jajayen idanuwansa ko kiftawa bayayi har natsawon lokaci sannan ya juya yafita afusace yana rufo kofar da karfi aK ne yazo fita har ya shiga mota aysha tazo aguje tana kwalamai kira Sauke glass din motar yayi yana kallonta yace aysha yadai idonta ne yaciko da kwalla cikin rawar murya tace AK ....akwai matsala inaso zamuyi magana da kai Tada moyar yayi yana fadin ok yanzu sauri nake kijira idan nadawo se inji ko miye by..... har yafara tafiya da motar tayi saurin binsa tana fadin AK I am pregnant .... Saurin taka birki yayi ya leko yana kallonta adan tsorace yace u said what..? fashewa tayi da kuka tana mikamai result din ahankali yakai hannu ya karbi takardar yana dubawa 4 weeks pregnancy..... Ohh my god ......ya fada yana dafe kai saboda nawyin da yaji yayi masa ya jima ahaka kafin yadago da kyer yana kallonta se sharan kwalla take kamar dagaske Jiki asanyaye ya fito daga motar yana fadin akwai Wanda yasan da zancan ne a gida "a'a amma ni tsoro nakeji AK muje azubar gaskiya .....idan dady yaji kasheni zai yi saurin dagowa yayi yana kallonta yace haba aysha da wanne zanji laifin ai se yamun yawa namaki ciki kuma inzubar .....bazan iya ba gaskiya fashewa tayi da kuka tace to ni yanzu ya zanyi haka zan kare rayuwata kenan da canma baka aureni ba bare yanzu...... Riko hannunta yayi yana murmushi yace stop crying baby kima daina wannan zancan wayagaya maki bazan aureki ba daga ke har cikin dake jikinki ina sonku kuma zan aureki kodan yaronmu damuwata kawai shine bansan ya su grany zasu dauki zancan ba nasan mutunci na ne zai zube I idonsu amma yazanyi dole najure hakan kodan farin cikinki .....yakatashe maganar yana jan kumatunta Dariya tayi cike da farin ciki tace bare ma zasu fahimcemu tunda sun San ba halinka bane Kallon cikinta yayi yana murmushi yace I can't believe it wai namiki ciki batare da sanina ba so strange Saurin kauda zancan tayi dafadin ummm bafita zakayi ba hannunsa yasa aljihu yazaro kudi masu yawa ya mika mata yana fadin ga wannan ko zaki bukaci wani Abu idan nadawo zan karamiki but please take care of ur del and my baby idan kina bukatar wani Abu just call me ok karban kudin tayi tana murmushi shikuma ya shiga motarsa yatada amma kana ganinsa kasan yana cikin damuwa dan dai kawai shi mutum ne dabaya son nuna damuwarsa afili yana fita takira salim awaya tabashi labarin yanda sukayi da AK Da yamma asma'u na dawowa daga office ta isko mutanan gidan sunyi cirko cirko apalo sun zubama kofa ido Dining tawuce direct tahada tea tazauna anan wurin tafara sha sedai tana mamakin zaman me suke haka damuwar data gani afuskar grany shi yafi daga mata hanakli tana son sanin meyafaru amma batason shiga harkansu dan kar su rainata can anjima AK yashigo palon jiki asanyaye ya nufo grany kansa akasa yana ji kamar yakoma amma ba hali mikewa tsaye grany tayi tana nuna masa aysha dake gefe tana kuka tace Abid gayamun dagaskene abunda tafada ko karya tamaka dan baka aureta ba saurin ijiye cup din hannunta tayi tana kallonsu da mamaki amma takasa gano inda maganarsu tadosa Shiru yayi kansa akasa yakasa magana dan kunya jiyake kamar kasa ta tsage ya fada "da kai nake magana kayi shiru Kasa jurewa asma'u tayi ta taso fuska adaure tanufo wurinsu tana fadin meke faruwa ne Saurin mikewa uncle jamilu yayi yana fadin ohhh madam ai dama nasan zaki so sanin meke faruwa amma bandauka da wuri haba ba kauda kai tayi tana kara daure fuska dan tagane da biyu yayi maganar yanason rama abunda tamasa dazu ne daure fuska yayi yana jefa mata kallo mai cike da tsana yace ya'ta tana dauke da ciki kuma bakowa bane yamatshi pace mijinki AK What rubbish..... Tafada cikin rashin ba zancan mahimmanci Dariya yayi yana kallon mutanen palon yace kunji wai rubbish ....sannan ya juyo yana kallonta fuska ahade yace kina tunanin zamu miki karya ne kome .....cikin ne baki yarda tanadashi ba ko kuwa mijinki ne bakiyarda shi yamata ba .... kallon aysha tayi sanan takalli AK tace dagaskene cikin dake jinkita nakane Se alokacin yadago da jajayen idanuwansa yana kalkonta yace Ba ruwanki a cikin wannan maganar tsakanina da family na ne bama bukatarki aciki kallon grany yayi da jamilu cikin sassanyar murya yace grany....uncle....kuyi hakuri Ku gafarceni ni kaina bansan meyazo kaina har hakan tafaru ba kuma kunsan ba halina bane sharri shaida...... Katseshi aunty sadiya tayi dafadin sharrin shaidan ko .....ai dama haka kuke.....se kuncuci yarinya kuce sharrin shaidan ....to wallahi baka isa ba kai bakaji kunya ba karasa ...... katseta asma'u tayi dafadin yimana shiru awajan ke harkinada bakin magana..... duk abunda yafaru harda sakaci irinnaki ....kinsan cewa suna soyayya kuma suna zaune agida daya kamata yayi ace kinsa musu ido amtsayinki na uwarta amma bakiyi ba dan haka dole kiyi hakuri da duk abunda yafaru ki rungumesa amtsayin kaddara jiyowa tayi tanakallon AK tace kai kuma kace matsalar danginka ne bai shafeniba to kar kamanta kudukanku akarkashina kuke dan haka dole nasan abunda kuke aikatawa ......kasan kana sonta meyasa baka aureta ba ? saurin dagowa yayi yana kallonta cike da takaici yace I am not a kid nasan abunda nakeyi base kinfadamun ba "Kai ba yaro bane amma bakasan mekakeyi ba ka kwasan abunda ka aikata kuwa wane hali ummata zata shiga idan taji wannan zancan kawai dan ina nuna rashin damuwata akanta baya nufin inason ganin wani Abu yasameta ne .....if something bad happen to my mother I won't..... Katseta yayi dafadin se me.....mezakiyi duk bake kika jefani awannan halin ba na tabbata ranar da kika dauki sa hannuna wani Abu kika bani Wanda yakawar mun da hankali har nakaiga aikata wannan kazamin aikin zatayi magana kenan sukaga grany tafadi kasa asume atare suka rikota suna jijjigata tare da kiran sunanta Daukanta AK yayi yakaita bangarenta har kan gado ya kwantar da ita sannan likita yazo yafara dubata asma'u nabakin kofar atsaye tana kallon AK dake safa da marwa cike da tashin hankali yama rasa yazai yi juyowa yayi yana kallonta aransa yana fadin koma meyasa kika canza chitti baki mun adalciba ba kinsaba mun idan nashiga damuwa ke kike tsareni dole senafadamaki kuma kiyi supporting dina kibani shawara amma yanzu ke kike zama silar shigata damuwa u are with me but I still miss u Dagowa tayi takallesa suka hada ido yayi saurin juya baya yana daure fuska Takawa tayi ta isa wurinsa wurinsa ahankali takai hannunta tadafa kafadarsa tabaya Saurin juyowa yayi yana kallonta itama shitake kallo batace komai ba taja hannunsa tazaunar dashi kan kujera sannan ta nufi dan karamin frig din dake palon Shidai yazama tamkar kungi se binta yake da kallo yana hango real chitti dinsa atare da ita Ruwa mai sanyi ta tsiyayo acopi ta mika masa Karba yayi amma yakasa kai copin bakinsa se kallonta yake lokaci guda yana tuna rayuwarsu tabaya hannunta tadora kan nasa sannan takai masa cup din bakinsa yafara shan ruwan ahankali still idonsa akanta yana kallonta seda yashanye ruwan tas sannan tajanye hannunta tajuya zata bar wurin yayi saurin riko hannunta Cak ta tsaya batare data juyo ba tana lumshe idanuwanta wasu yan siraran kwalla nazubowa akan kuncinta Mikewa tsaye yayi yazagayo tagabanta yana fadin meyasa kike kokarin danne abunda ke ranki chitti please stop this drama I am tired of it fitowar doctor ne ya katsemashi maganarsa saurin karasawa sukayi wurinsa yana fadin doctor meyake damunta ne is she ok murmushi doctor yayi yace eh ba wani Abu bane kawai dai bata samun Hutu ne kuana biyu adan kula da ita dan allah kunsan jikin tsufa sallama yamusu yatafi akan zai dawo gobe yasake dubata dakin AK yashiga ita kuma asma'u tajuya tafita tana tunanin ta inda zata bulloma lamarin ga matsalar Company gata AK da aysha ga kuma grany akuance [20/07, 18:48] Hassan Atk: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na( *Maryam Mhd*) 1⃣7⃣5⃣ Asma'u zataje bangaensu kenan tahadu da AK yana sakkowa daga kan stairs rike da bowl din fruits salad ahannunsa har ta wuce tajuyo tana kallonsa tace yawwa .....AK kagama aikin danabaka kuwa Girgiza kai yayi batare daya waigoba yace No ....banma faraba Saurin binbayansa tayi tana riko rigarsa tabaya tace to mekake jira bayan nagayamaka cewa gobe dasafe nake bukatrsu Kokarin kwace rigarsa yafarayi yana fadin to wai azaune kika ganni ne kome .....badai aikina bane to karki damu ko karfe dayan dare nakai zanyi kayana Shiga gabanshi tayi tana kallon bowl din hannunsa tace ina zakaje dawannan kaje ciki kasha mana ai bazai hanaka yin aikinba "banawa bane aysha zan kaiwa kinsan masu juna biyu seda kayan marmari.......yafada yana shafa cikinsa at the same time yana kallon reaction dinta ganin tayi shiru batace komai ba yasa yaraba tagefenta yana fadin dare yayi je ki kunata lady boss....idan kinjini shiru kirufe kofar kinsan masu ciki da rigima zata iya cewa sena sakata bacci sannan zan dawo ..... baikarasaba tayi saurin shan gabanshi ta karbi bowl din tana fadin kawo....kawo zan kaimata Kallonta yayi yana murmushi yace are jealous kauda kai tayi tana daure fuska tace what......no...meyasa zanyi kishi bayan bana sonka tajuya zata tafi ya riko hannunta ya juyo da ita dakarfi har saida tafado jikinsa matseta yayi a kirjinsa suna kallon juna cikin murya mai kaman rada yace idan bakya sona meyasa baki tafi kinbarni ba tunda kinsamu abunda kike so .....meyasa ba kya iya kallon kwayar idona aduk lokacinda zakimun kike mun magana .....meyasa se kin runtse idanuwanki kike iya kiran sunana ....kullun ke kike tashina abacci ki ijiye mun coffee dina kafin nafito daga wanka aduk lokacinda kika ganni cikin damuwa ba kya iya boye damuwarki akaina why......chitti har yaushe zaki rika wahalar damu ne..... ada munyi aure ne domun kanninmu amma ayanzu muna tare ne dan bazamu iya rayuwa batare da juna ba chitti ki..... Kokarin kwace kanta tafarayi tana maida hawayen dake neman zubo mata cikin rawar murya tace miye haka kakeyi .....sakemun hannuna please... Na gayamaka bana sonka.... ina zaune dakai ne kawai saboda ina tausayawa grany bansan halin dazata shiga ba idan kuka bar gidannan ....kadaina bata lokacinka wajan tunanin inasonka ne shiyasa ...... Bata karasaba yasaki hannunta yana ja dabaya cikin daga murya yace karya kike asma'u aduk lokacinda nakalli kwayan idonki zallar so nake hangowa aciki ..... kawai dai kina danneshi ne saboda wani dalili naki ..... Tsayawa yayi yana kallon yanda take share kwalla cikin sassanyar murya yace chitti please nagaji da abunda kike mun ....I was blinded by ur love .....kinmun abunda yakamata ace naji haushi amma nakasa yin fushi dake bansan meyasa kika canza ba .....nagani kinyi kyew kin iya dressing kin iya make up u are so pretty amma .......ni wannan duk bai dameni ba .....ina so kidawo yanda kike da wannan asma'un dabata iya kwalliya ba ....bata iya sa kananun kaya ba ....ni ita nakeso she was the most beautiful and prettiest girl I ever seen in my life ....yakarashe maganar yana murmushi amma idonsa pal kwalla juyawa tayi tana share hawayenta tanufi dakin aysha batare datace komai ba amma kuka ne kincinta aciki jitake kamar taje ta rungumesa tasaki kukanta ko taji sauki tsaye yayi yana binta da kallo har tabacemasa sannan ya juya jiki asanyaye ya nufi bangarensu yana fadin bazan kara tambayarki ba kuma nima zanyi kokarin cire sonki araina nasaka na aysha tunda ita take sona kuma zan aureta inshafa maki lafiya silly girl .....dawanann surutan ya isa bangarensu yafara aikin data bashi tazo daidai wurin dakin aysha kenan taga wucewarta tana waige waige tanufi hanyar fita Saurin labewa tayi bayan kofa tana kallonta har tafita sannan tayi saurin bin bayanta har harabar gidan Daga nesa ta tsaya tana kallon yanda suka rungume juna da salim har yana sunkuyawa daidai cikinta yamanna mata kiss tayi saurin ture kansa tana waige waige Kallonsu take cike da mamaki dan ko ba afada ba tasan tabbas wannan shine uban dan duk yanda taso taga fuskansa takasa saboda wurin akwai duhu gashi yabata baya tajima azugunne tana lekensu ganin ya juya ai tafi yasa tayi saurin komawa ciki wurin dining tanufa ta ijiye bowl din dake hannunta sannan tadawo Palo ta tsaya Aysha nashigowa taga Asma'u atsaye taharde hannaye tana kallonta fuska adaure ba alamar wasa atare da ita Kauda kai tayi tana daure fuska tanufi hanyar dakinta zata wuce asma'u tafizgota ta wurgata kan kujera tana jifanta da kallon tuhuma Sake da baki aysha ke kallonta cikin rawar murya tace ha'an...malama..miye haka ya zaki wani turani ko kinmanta halin danake ciki ne "Cmon shut up .....bandamu da halin dakike ciki ba saboda banhada komai da abunda ke cikinki ba .....kuma inaso insan waye wannan dayazo wurinki cikin wannan Daren Saurin dagowa aysha tayi tana kallonta atsorace dan batayi zaton taganta ba kame kame tafara irin namarasa gaskiya Sunkuyowa asma'u tayi tana dafa kujerar datake zaune cikin murya mai kaman rada tace tun muna mu biyu kigayamun waye wannan saboda shakka babu shine uban dan dake cikinki Zaro ido aysha tayi tana fadin what nonsense.... Are u daunting me ..? "No I'm not .....saboda dama nasan cikinnan bana AK bane nayi shiru ne saboda banada wata hujja amma yanzu nagani da idona saboda haka kigayamun waye wannan mutumin da naganko tare Wani wahalallen murmushi aysha tayi tana kallon asma'u tace wannan ai zancan banza ne .....baizama dole kisan waye wannan ba saboda bayada wata alaka da cikinnan .....kawai dai kice bakin ciki kike ji saboda naba AK kyewtar dake kika kasa basa amatsayinki namatarsa nunata tayi dayatsa lokaci guda idonta yakade cikin kakkausar murya tace watch ur tongue...... kisan irin maganar dazata rika fitowa daga kazamin bakinki idan bahaka ba yanzu nagyara miki zama.....wai Ku wa'yanne irin mutane ne ....meyasa ko kadan ba kwa tsoron allah ne ....mutumin dabayada wani buri da yawuce yaga ya kyewtata muku kullun yana kokari yaga yajiyamuku dadi kuci mai kyew kusha mai kyew kusa sutura mai kyew .....kuma duk daga jikinsa kuke ciro kudin amma bakwada wani buri da yawuce kucutar dashi Ku wulakanta shi saboda me....don't u have any shame .....kirasa wanda zaki lakawa cikinki se shi .....koma wane dan iska ne yamiki shi tunda yanasonki meyasa bai aureki ba .... katseta tayi dafadin dallah dakata mezaki gayamun ke har kinada bakin magana wace cutarwa ce baki mishiba tunda kika kwace dukiyarsa ai kingama wulakantashi kenan.... Kuma wallahi kifita daga harkata nalura kuana biyu kinasamun ido akan harkokina to ya isheki haka Kafeta da ido asma'u tayi cike da takaici tama rasa mezatace mata kawai tajuya afusace tanufi bangaren grany zaro ido aysha tayi tana fadin to mekuma zatajeyi wurin grany nashiga uku ...bin bayanta tayi cikin sanda har cikin palo ta labe daga bakin kofa tana sauraransu Tafa hannu grany tayi tana salati tace ohh ni ya'su kice sharri tamasa .....haba nifa nayi mamaki shiyasa har yanzu banyarda cewa abidi zai aikata wannan abunba .....to ai yanzu bazama zakiyi ba tashi zakiyi ki gayamasa gaskiyar magana yama daina wahalda kansa akanta munafuka mai bakin hali irin na ubanta saurin komawa dakinta tayi cike datashin hankali takira salim tana gayamasa abunda yafaru Wata magana yagayamata tayi shiru tana sauraransa sannan ta ijiye wayar tana murmushi tanufi bangaren AK Dagowa asma'u tayi tana kallon grany tace grany ina jin tsoro dawuya ya yarda dani kinfa san yanda ya kwallafa rai akan cikinnan ba lalle ne ya yarda cewa banasa bane "Tashi dai kije asma'u ai yasan aysha bashi kadai take kulawa ba kinga zai iya yarda da maganarki ......kuma ai bazamu barshi haka ba yayita wahala akanta alhali munsan ba cikinsa bane aysha nashiga palon tafara kuka saurin mikewa AK yayi yanufota yana tambayar lafiya kara volume din kukanta tayi tana fadin ba matarka bace .....haka kawai tahau zagina wai ni yar iska ce nadauko cikin shege wai banada tarbiya .....kuma wai zata gayamaka cewa cikinnan banaka bane dan karka aureni kuma harda tarani tayi dakarfi har nabige da gado tana fadin wai seta kashe abunda ke cikina ....... wani malalacin murmushi yasaki yana fadin haba aysha .....nasan wacece asma'u bazata taba aikata haka ba kawai inaga baki fahimceta bane kuma kila ranta ne abace shiyasa amma ai ita ma tanason abunda ke cikinki kema shaidace duk abunda kike so tana sayamaki ...... kara fashewa tayi dakuka zatayi magana kenan asma'u tashigo kallon yanda aysha ke kuka tayi se duk jikinta yayi sanyi tana tsoron abunda zai biyo baya idan tagayamasa ahankali takarasa wurinsa cikin sassanyar murya tace .....inaso zamuyi wata magana Go ahead ......yafada yana kafeta da ido shiru tayi nadan lokaci sannan tadago tasaci kallon aysha sannan tamaida kallonta kansa cikin rawar murya tace ....in ....private "She is my wife to be kuma uwar Dana so zaki iya fadan komiye agabanta .....inajinki riko hannunsa tayi tana fadin karya take maka AK cikin dake jikinta banaka bane she is just blackmailing u da tacimma wata manufa ta.... bata karasaba yayi saurin kwace hannunsa yana fadin enough!!! Ashe dama gaskiya tafada har ina karyatata ....kinbani mamaki Ashe dama son dakike nunawa cikinta duk yaudara ne ....wai meyake damunki ne asma'u dama haka halinki yake ko kudine suka sa kika canza halayenki masu kyew Idonta ne yaciko da kwalla tana kallonsa cikin muryan kuka tace AK believe me gaskiya nake fadamaka ba cikinka bane wanann kawai...... hannu yadaga zai mareta se kuma yadakata yana dunkule hannunsa yanunata da yatsa yace .....ya isheki haka bana bukatar jin komai daga gareki cikinnan nawane inasonshi daga shi har uwarshi kuma dazaran ta haihu zan aureta .....zamu tafi gaba daya mubar miki gidan kiyi abunda kika ga dama dashi Jan hannun aysha yayi zasu fita tayi saurin shan gabanshi tana kuka tace AK please listen to me kuskure kake aikatawa babba Wanda nan gaba zakayi nadamarshi tureta yayi daga gabansa yana fadin ba abunda yashafeki dani najima dayin nadamar saninki arayuwata ....kuma bari kiji ....idan nakara jin wannan maganar abakinki ko abakin wani daban I will show u the other side of me ....yana kainan ya wuce yabarta atsaye tana binsu da kallo hawaye na tsere afuskanta Juyowa aysha tayi tana murmushin gefe takai hannunta tashafo cikinta tana kashemata ido har suka fita daga palon Durkushewa tayi awurin tanafashewa da kuka yace ABI why don't u believe me .....meyasa ka amince da mutanen da ke kokarin ganin bayanka ne .....oh allah kataimakeni ....abun yamun yawa da wanne zanji Washegari dasafe kafin ta tashi har ya gama aikin databashi yayi shirin zuwa office yana fitowa ya hadu da sarah idonta jajir da alama bataga bacci ba gashi fuskanta dauke da damuwa Wurinsa ta nufo tana boye damuwarta tace Yaya dama kai nake jira ... Gyara tsayuwarsa yayi yana fadin to gani fadin matsalarki lil sis Murmushi tayi tana Sosa kai tace Yaya .....dama ......wasu yan kudi nake bukata ahannunka kozan samu..... Hannunsa yakai aljihu yana fadin bari mugani inaga baza'a rasaba wata kudaddiyar dubu daya yaciro daga aljihunsa duk ta kudundune seda ya bubbudeta sannan ya mikamata yana murmushi yace gashi je kisamo canji kiraba biyu kikamun sauran zansha coffee anjima sake da baki take kallon kudin kamar zatayi kuka tace Yaya ....banganeba ....mezanyi dawannan nida nake naman 5M Zaro ido yayi yana gadin 5M fa kikace sarah......kodai banjiki da kyew bane mezakiyi da kudi masu yawa haka saurin juyawa tayi tanufi dakinta tana fadin barshi kawai dawasa ma nake maka Binta yayi dakallo aransa yana fadin tabbas akwai abunda take shirin yi.....I won't forgive u if u did something stupid this time dasafe sukayi meeting a company inda ahmad ya gabatar da hadadden Zane mai bala'in kyew amatsayin sababbin collections din dazasu shigo bayan antashi takara jaddada ma uncle jamilu cewa karyamanta yaune ranarshi takarshe idan bai biya kudin ba zaiga sammaci sedai ga mamkinta murmushi taga yayi yana kallon zanen dake hannun ahmad hakan yasa tayi zargin wani abu sedai takasa gano meyake shirin aikatawa Sarah duk tagama fita hayyacinta gashi uncle jamilu se barazana yakemata duk inda take tunanin zata samu kudi tanema babu fadawa tayi kan gado tana fashewa dakuka cike da nadamar abunda ta aikata yanzu gashi bakin halinta yajamata tashin hankali kuma Wanda tayi danshima batasameshi ba ahaka aysha tashigo tasameta karasowa tayi kusanta tafara lallashinta seda tayi shiru sannan tace tashi inbaki wata shawara amma bansan kozaki iyaba Saurin tashi zaune tayi tana share hawayenta tace allah zan iya fadamun menene Kallon kofa aysha tayi sanann tamatso kusanta cikin rada tace naji ance company sun fitarda sabon zane tsaki tayi tace to miye alakar wannan da matsalata ina ruwana da zanensu ni kiyamun ida zansamu kudin shine damuwata Dariya ysha tayi tace to ai baki bari kinji karshen zancanba .....kinsan wanann zanen yanada matukar mahimmanci idan har kika sameshi to matsalarki ta kau saboda bakaramin tsada ne dashiba "Kamar ya banganeba ......taya zansameshi .....kuma waye zai sayi Zane ahannuna har kina maganar wai zaiyi tsada Duka aysha ta kaimata akafada tana fadin ke yanzu kanki bai kawo wuta ko kadan .....kinsan company dake Lagos suna dan takun saka da su AK saboda sun fisu kwarewa dasanin kan aiki kuma sun lunkasu customers shiyasa basa jittuwa idan har kikayi kokarin samo zanen to inagayamiki da gudu zasu sayeshi ahannunki for just one clap zaki samu 5M dinki cash .... "Gaskiya aysha bazan iyaba sata fa kenan kuma idan Yaya yasan ni nadauka wallahi kasheni zaiyi tsaki aysha tayi cike da takaici ganin plan dinsu zai ruguje tayi saurin fadin wane irin sata kuma ko kinmanta cewa yanzufa company bana AK bane na asma'u ne kinga kwa ai rama cuta ga macuci ibada ce Murmushi sarah tayi cike dafarin ciki tarungume aysha tana fadin nagode aysha gaskiya shawarar nan tayi amma ina zansamu zanen Murmushi tayi tana mata kallon gara wasai tace Zane yana office din ahmad se kisan yanda zakiyi kisatoshi batare da kowa ya ganki ba nan take ta shirya tanufi office din ahmad aguje tafada office dinsa tana fadin wayyo Yaya ka taimakeni Azabure ya mike cike da mamki yanufota yana fadin subhanallahi .....sarah menene dake dawa...... Dafe kujera tayi tana haki tace Yaya .....wa.....wasune suka biyoni suna..... nan waje.... zaunar da ita yayi kan kujera yafita da sauri dan ganin ko suwaye yana fita tamike tana leken kofa tashiga bubbude drowowi tana Neman zanen sedai duk Wanda tadauka setaga ansa date din akayi zanen haka taci gaba da dubawa har takai ga sabon zanen tayi saurin daukoshi sedai tarasa inda zatashi saboda takardar tanada girma kuma bazata iya nadeta ba Window takalla taga ba komai awurin se shukeshuke tayi saurin janye glass din ta wurga zanen waje daidai nan ahmad yashigo saurin juyowa tayi tana kallonsa atsorace sedai murmushin dataga yayi shi yatabbatar mata cewa baiga abunda tayiba Karasowa yayi wurinta yana fadin sarah kodai gamo kikayi ne naduba ko ina banga kowa ba kuma natambayi securities sunce ke kadai kika shigo Sosa kai tayi tana murmushin yake tace to ni dai bansaniba amma wasu naga suna bina zasu kamani Kujera ya nuna mata yana fadin to zauna bari nakira AK se musan abinyi Zaro ido tayi tana girgiza kai tace a'a Yaya karka kira kowa karma kagayusu nazo nan .....bari kawai natafi sauri nake Cike da mamaki yace sarah are u alright.... Ko inzo in rakaki gida ne "a'a kabarshi kawai yi aikinka zan iya tafiya nikadai .....takarashe maganar tana fita daga office din Dage kafada yayi yana tabe baki ya zauna kan kujerarsa yaci gaba da aikinsa tana fita tazagaya cikin sanda tadauki zanen batare dakowa yaganta ba har tafita bawanda ya lura da abunda hannunta saboda securities din sun Santa ko kallonta basuyiba har tafita get """"" 📚📚📚📚📚📚 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 1⃣8⃣0⃣ Ahmad yana cikin aiki ya tuna cewa baisa date ajikin zanen ba yajanyo drawer zaidauko yaga wayam bakomai cike da mamaki yafara duba ko ina amma baigani ba wasa wasa seda yagama bincike office dinsa kap amma ba zanen nan take hankalinsa yatashi har wata zufa take karyomashi saboda awannan lokacin ya tabbata cewa sace zanen akayi da gudu gudu yanufi office din AK dan sanar dashi abunda ke faruwa Yana zuwa ko nocking baiyiba ya tura kofar yashiga AK yana zaune kan kujerarsa yadora kafafuwansa kan table da goran ruwa ahannunsa yanasha ganin ahmad atsaye yasa yasaki murmushi yana fadin karaso mana friend dama ina nemanka wato wannan karon dan kaga Lady boss ce shine kafito da zanen dabaka taba yin mai kyensa ba .....wato ni karaina ko Jiki asanyaye ahmad yakaraso yana fadin friend nashiga uku ...... wallahi akwai matsala Goran ruwan yakai bakinsa yana lumshe ido yace ni ai matsala tazama jinin jikina ......dan haka fadi inji miye .. "Friend dazu bayan mun gama meeting asma'u tabani zanen tace in ijiye awajena yanzu kuma naduba sama da kasa banganshiba ...... Saurin cire gorar yayi yana hadiye ruwan bakinsa yace what .....? Kauda kai ahmad yayi yana shafa kai yama rasa mezai ce sauke kafafuwansa yayi yamike tsaye yana nufo ahmad yace garin ya haka tafaru .....kodai kamanta inda ka ijiye ne ...muje mukara dubawa Girgiza kai ahmad yayi kamar zaiyi kuka yace bansan ya akayi ba .... naduba ko ina bangani ba kai har dustbin seda naduba amma banganshiba ....yanzu bansan mezan cemata ba ....gashi naganta yau se ahankali...no mutunci Zaunawa AK yayi akan table din yana zabga tagumi yace badaga nan matsalan take ba.... idan har Wanda yasata saidawa zaiyi to ya kashemu ....saboda anriga antura zanen kuma sunsaya kaga idan sukaji zasuyi tunanin basu kadai muka sayarwa da zanen ba hakan zai iya zama silar rugujewar alakarmu dasu "To yanzu miye abin yi "abunyi dayane muje mugayamata komai dan asan yanda za'ayi tunda wuri ...natabbata acikin ma'aikatan nan ne wani ya dauka kaga idan akayi bincike za'aganoshi tun kafin ya sayarda zanen "Friend wallahi tsoronta nakeji gaskiya bansan ta ina zan fara mata bayani ba ....kuma databani seda jamun kunne kan namai ijiya mai ....ni abunda yake dauremun kai bafa inda naje Wani dogon tsaki AK yaja yana mai kallon kabada maza yace muje ni zan mata bayani inyaso ta cinyeni danye Jiki asanyaye ahmad yabi bayanshi har suka isa office dinta cike da gadara AK yayi knocking yana daure fuska wai dan kar taga damarsu daga ciki tabasu izinin shiga Suka sa kai cikin office din ahmad se kokarin boyewa yake abayan AK danji yayi kamar yajuya Dagowa tayi tana kallonsu fuska adaure tace meke tafe daku Hannu ahmad yasa yana Jan rigan AK tabaya alamar yayi magana shikuwa AK idonsa ne kawai akanta amma hankalinsa yana wurin tunanin ta ina zai fara mata bayani kafesu tayi da ido batare datasake cewa komai ba shikuwa ahmad se murmushin yaake yake yana cigaba databo AK ganin yaki motsawa yasa hannayansa biyu ya turasa gaban table dinta yana fadin kamata bayani mana kara daure fuska tayi tana kallon AK tace idan bakuda abunyi ni inada kufadi abunda yakawoku kufitar mun daga office Juyowa yayi yakalli ahmad dake bayansa yana mai alamar yayi magana mana Maida kallonsa kanta cikin rawar murya yace well.....am....dama "dama me .... "dama ahmad ne ya.... Saurin karasowa ahmad yayi yana fadin dama nine nayi me ..... "kunga idan baku yanke shawarar abunda zaku fadamun ba Ku koma anjima kudawo kuna bata mun lokaci runtse ido ahmad yayi yana sadda kai yace dama zanen dakika bani ne dazu aka sace nadu.... azabure ta mike tsaye tana fadin what.....garin ya kabari haka tafaru ....seda nagayamaka ka tabbatar ka anadashi saboda irin haka ....shine yanzu zaka zo kana gayamun wai ansace Karasowa tayi wurinsu tana kallon AK cike da damuwa tace AK idan wasa kuke kudaina wannan ba abun wasa bane kunfini sanin haka ya za'ayi ace ansace zane abunda ba'ataba yiba Dafa kafadanta yayi cikin sigar lallashi yace lady boss ki kuantar da hankalinki zamu binciki kowa mugani insha allah zamu sameshi Nan take takira securities tasanar dasu kar subar kowa yafita sannan tafita daga office din afusace tanufi office din uncle jamilu tana fadin nasan Wanda ya dauki zanen nan kuma wallahi bazan barshiba saurin bin bayanta sukayi har sukaje office din tana masifa tura kofar tayi dakarfi tashiga yana tsaye jikin window suna waya da aysha yana mata bayanin yanda zata taimaka ma sarah su saida zanen Saurin katse kiran yayi ya juyo afusace dan ganin kowaye ganin asma'u atsaye yasa ya daure fuska yana fadin dan ina kasa dake baya nufin zaki iya shigomun office batare da izinina ba aguje tanufi wurinsa tacakume kwalarsa tahadasa da window idonta jajir cikin kakkausar murya tace wallahi yau bazan barka ba seka fitomun da zanena azzalimi kawai .....sena kasheka jamilu wallahi na tsaneka kokarin kuace kansa yake amma yakasa idanuwansa sun fito waje zuru zuru saboda tsabar shakar da yasha aguje AK ya karaso wunrinsu yana Jan asma'u amma taki sakinshi janyo jacket din yayi tasakemasa ita segata daga dogon wando se shirt taci stoking zaro ido yayi yana kallonta sannan ya juya yana kallon ahmad dayayi saurin kauda kai yana murmushi janyota yayi dakarfi yariketa gam ajikinsa sannan jamilu ya kwace yana tarin wahala se zare ido yake yana dura mata ashar Fizge jacket dinta tayi ahannun AK tamaida sannan tajuya tana kallon jamilu fuska ahade tace jamilu tun muna mu biyu ka fito mun da .... Katseta AK yayi dafadin wannan wace irin magana ce asma'u .....duk cikin ma'aikatanki kirasa Wanda zaki zarga se shi Juyowa tayi tana kallonsa tace ba ruwanka tsakanina dashine ni nasan dalilin dayasa nazargeshi Cike da takaici jamilu yace eh ai dama dole kizargeni wato gani makiyinki to ba gaki acikin office dina kiduba mana Bincika office din tafarayi sedai bataga zanen ba dariya jamilu yahau yi yana fadin kicigaba da dubawa mana ko kingaji ne ga Wanda ya satar miki Zane nan agabanki kina kallo amma kinzo kina tuhumata ......yakarashe maganar yana nuna ahmad Zaro ido ahmad yayi yana kallonsu yace wa.....ni akan wane dalili zan saci zanen dani nayishi da hannuna kuma tunda nake bantaba satar Zane se yau ne zan fara "Ah toni shekara nawa nayi ina aiki anan shine yau zata thumeni dasata nufo wurinsa asma'u tasakeyi tana fadin eh natuhumeka saboda nasan zaka iya yin abunda yafi haka dan nace seka biyani kudina kuma bakada inda zaka samesu shiyasa kazabi kasacemun Zane dan kasayar kasami kudin Saurin rikota AK yayi yana fadin ya isa haka asma'u karfa kimanta uncle dina ne fa kuma ni natabbata bashibane kawai dai shedanne yake nema yashiga tsakaninku Cike da takaici ahmad yace akwai wani shedan din dayawuce shi har ni zai kalawa sata Kallonsu AK yayi yana shafa kai yace kunga mubar wannan magnar dan allah muje muci gaba da bincikawa natabbata zamu sameshi Kin tafiya asma'u tayi taciro wayarta a alijihu tana fadin dama yau ne ranar karshe da nabaka kuma yanzu zan turaka inda yafi dacewa dakai Dariya yayi yana nuna ahmad yace kinga semu tafi tare dan dole shima kiyi kararshi akan batar da zanen dayayi dan yana cikin dokar wannan company Juyowa tayi tana kallon ahmad taji yabata tausayi yanda taga damuwa karara afuskarsa Maida wayar tayi aljihu tajuya afusace tafita daga office din su ahmad suka bi bayanta danci gaba da binciken kowa na company din Dawowa takarayi office din har kusan jamilu ta tsaya tana kallonsa da jajayen idanuwanta cikin murya mai kaman rada tace nasan cewa kai kasaci wannan zanen gara ka mayarmun dakayana tun kafin lokaci ya kuremaka..... jamilu idan kasake nakamaka wallahi sekayi nadamar ranan haihuwarka that's my last warning.....tana kainan tajuya tafita tabarshi atsaye yana binta da kallo mai cike da tsana seda yatabbatar ta tafi sannan yazo yarufe kofar yacigaba da wayarsa tana fita office dinta tanufa dan ita tasan cewa ba Wanda yadauki wannan zanen se jamilu wayarta tadauka tarasa wama zata kira can tayi dialing numban Umma tajima tana ringing sannan tadaga shiru asma'u tayi takasa magana tana ji Umma nasallama amma batace komai ba se kukan datake dannewa har kiran ya katse sannan tadora kanta saman table tafashe da kuka mai cin rai Khadeeja dake kusan Umma zaune takarbi wayan tana fadin waye tabe baki Umma tayi tace bansaniba inata magana shiru nikuma nakashe Shiru khadeeja tayi nadan lokaci sannan tamike tanufi dakinta dawayar tana shiga tadanna kira jin ringing yasa asma'u tadago tana share hawayenta takai wayar kunnenta batare datayi magana ba Shiru sukayi nadan lokaci sannan khadeeja takatse shirun cikin sassanyar murya tace Ya kike...... gashewa asma'u tayi da kuka tana rike wayar dahannu biyu takasa magana itama khadeeja hawayen ne suka zubo mata cikin rawar murya tace I am always waiting for ur call ....meyasa kika dau lokaci kafin ki kirani Cikin muryan kuka asma'u tace khady kifito waje gani nan zuwa yanzu...... ba'adau lokaciba segata tayi parking akofar gida dagudu khadeeja ta isa wurinta suka rungume juna gaba dayansu kowacce nasharan kwalla sun jima ahaka kafin khadeeja ta janye jikinta tana rike da hannun asma'u tace ammah miyake damunki ne naga kamar kina cikin damuwa nunfashi taja tafurzar tana jinginuwa da motarta tace khady damuwa ba kadan ba daga ranar da nagane cewa rayuwar ABI da dukiyarsa suna cikin hatsari daga ranar nayi ban kuana da kuanciyar hankali Kusa da ita khadeeja tamatso cike da mamaki tace kamar ya .... "Wato khady....ranan naje company inaso inga ABI se naji Uncle jamilu da aysha namaganar shirinsu akan mallake dukiyar ABI dadai sauran abubuwa marasa dadin ji ....banjira naga ABI ba kawai nabaro company din alokacin narasa mezanyi ta ina zanfara kawai se naje nasami grany nagayamata komai nan take mukayanke shawaran kafin muceto dukiyarsa to dole se an kwaceta daga hannunsa kinji dalilin dayasa muka shirya wannan plan din to daga baya nagane duk yanda muka dauki abun ya wuce haka uncle jamilu gaba daya yabi takan kudi masu yawa sauran nasan konawane sauran kuma allah kadai yasani ....bansan ko ahmad ya gayamiki zancan aysha nada ciki ba ....to daga baya nagane cikin bana ABI bane kawai laka masa tayi dan tacimma burinta naya aureta .....bangama magance wa'innan matsalolin ba gashi yanzu ansace Sabin zanen da ahmad yayi ....matsalar har mun sayarda zanen bansan mezai biyo baya ba idan Wanda yasata yasayar dashi ...... Ajiyar zuciya khadeeja tasauke tana jinjina lamarin tace to yanzu miye abunyi zatayi magana kenan sukaga Umma tsaye daga bakin get tana kallonsu sunkuy dakai asma'u tayi tana runtse idanuwanta wasu hawayen nagangarowa akan kuncinta Karasowa Umma tayi taja hannun khadeeja afusace tana mata fadan tsayuwar metake da asma'u Kuka khadeeja tafarayi tana fadin Umma dan allah kitsaya ki saurareni dagowa asma'u tayi tana mata alamar tayi shiru amma bata kulataba tahau ba Umma labarin abunda yafaru Cike da tausayi Umma ke kallon asma'u cikin sassanyar murya tace asma'u meyasa baki gayamun ba kya bukatar albarka tane ina fushi dake shiyasa abubuwan suka jagule maki amma yanzu danasani kinga zan tayaki da addu'a dagudu asma'u tazo tarungume Umma tana sakin kukan dazan iya cewa na fadin ciki ne Shafa kanta Umma tayi tana samata albarka tace kike asma'u je kifuskanci makiyanku insha allahu kezakiyi galaba akansu albarkata tana tare dake allah zaimiki jagora Janyo jikinta tayi daga na Umma tana murmushi tace nagode Umma kuma insha allahu namiki alkawarin sena tuna musu asiri gaba dayansu senasa sunji kunyar Kansu da Kansu tana kainan tajuya tanama khadeeja alama da hannu tazagaya suka shiga mota atare tafigeta aguje suka bar layin dakallo Umma tabisu cike dafarin ciki tana musu addu'a har suka bacemata sannan takoma gida Suna cikin tafiya asma'u tajiyo tana kallon khadeeja tace khady kira ahmad awaya ... Wayarta taciro tana fadin incemashi me ... kedai kawai kikirashi Kiransa tayi bugu biyu yadaga hade da sallama amsa sallamr tayi tana kallon asma'u tasaka wayar a loudspeaker sannan tace Tarzan ya kake "ba lafiya deeja wallahi inacikin matsala Zaro ido tayi kamar dagaske tace meyafaru "Sabon zanen danayi aka sace ....kuma ni kinsan meyake dauremun kai bafa inda naje yau ko office din AK ban lekaba kawai dai nasan naje wurin securities Saurin juyowa asma'u tayi takalli khadeeja sannan tacigaba da driving dinta gyara zama khadeeja tayi tace to kaima meyakaika fita batare dakarufe office dinkaba "taya zan rufe bayan sarah tana ciki Saurin taka birki asma'u tayi tana kallon wayar cike damamaki khadeeja kuma sarakan kishi har tahada fuska tana fadin me sarah take acikin office dinka dariya yayi yafara bata labarin abunda yafaru bata gama jiba tamai sallama hade dakatse kiran tana kallon asma'u tace ya kuma kika tsaya murmushin gefe tayi tana girgiza kai tace sarah ......sarah....idanuwana sun rufe akan jamilu shiyasa namanta da ita amma tadibo ruwan dafa kanta khadeeja tace ohh kenan sarah ce tasaci zanen ....to amma meyasa kika ce nakira ahmad Murmushi asma'u tayi tana tada motar tace saboda nasan zai gayamiki gaskiyar abunda yafaru ....yanzu dani natambayeshi bazai natsu yagayamun duk abunda yafaru ba yanzu bari muje naga sarah idan har bata sayar da zanen ba zanbuga wasan tare da ita ...ita dakanta zata jefa kanta arami 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 1⃣8⃣5⃣ Bayan sun isa gida tana gama parking tafito tabar khadeeja amotar ita kuma tashiga ciki Zaune suke gaba dayansu apalo harda sarah dake jiran wa'inda zasu sayi zanen sukirata dan tuni uncle jamilu yahadata dasu sedai kudin ne basukai yanda take so tabukaci sukara wani Abu akai shine sukace tajira zasuyi shawara sukirata Batako kallesuba tahaura sama yitayi kamar zataje bangarensu sekuma tayi saurin karya kuana tawuce dakin sarah agaggauce tafara bincika ko ina amma bataga zanenba har zata fito sekuma takoma tanadaga katifa segashi murmushi tayi tana sauke ajiyar zuciya tamaida katifar tagyara bedsheets din sannan tafito direct waje tanufa batare data shiga bangarensu ba tana shiga ta tada motar sukabar gidan shiru tayi tana tunanin miye abunyi Cike da tausayi khadeeja ke kallonta tace ammah tasayar dashine girgiza kai tayi tace naga zanen yana nan bata sayar ba.... ammah idan muka bata lokaci zata sayar "To meyasa baki dauko zanen ba tunda kinganshi "Khady yanzu ba zanen bane agabana nafi bukatar tona mata asiri agaban kowa ABI yasan cewa ita tasaci zanen .....ya amince dasu sosai hartakai baya yarda daduk wani abunda za'a fada akansu .....shiyasa nakeso yagani da idonsa ....yanzu sarah itace first target dina tunani nake ina zansamu Wanda zanhada kai dashi amatsayin Wanda zai sayi zanen ahannunta ....sedai ahalin danake ciki yanzu I can't trust anyone jinjina kai khadeeja tayi tana fadin ok......nagane to baga Ali namu ba tunda yayi karatu ai zai iya acting din "wane irin Ali kuma khady kinmanta tasanshine Dariya khadeeja tayi tana kauda kai tace Ahab ina rabaki da idan allah yatashi tona maka asiri gaba daya basirarka kwancewa take .....kuma ai bahaka zai jemata ba za'a iya canzamishi kamanni kamar irinsu gemu ko gashin baki dadai sauransu juyowa asma'u tayi tana kallonta nadan lokaci sannan tayi murmushi tace kinkawo shawara mai kyew khady....amma ba Ali bane zai yi wasan kece .... saurin juyowa khadeeja tayi tana kallonta damamaki tace kamar ya ni kuma.....Ali ma kince tasanshi bare ni....kuma kwata kwata ma bai kamata ace mace ce zata sayi zanen ba .....idan taga haka bazata ba abun mahimmanci ba....kinfasan sarah tanada wayau Karya kuana asma'u tayi tana fadin ba amace zakije ba amatsayin namiji zakije mata badai kin iya canza murya zuwa tamaza ba to kibarmun sauran ...kedai kawai kisa ido kiyi kallo ahanya asma'u tasayi sim tasaka awayan khadeeja sannan tasa takira sarah cikin murya irin tamaza akan zatasayi zanen a iya kudin dasarah takeso nan take sarah ta amince suka tsaida wurin dazasu hadu awani katafaren hotel mai hade dawurin cin abinci bayan la'asar Suna gama wayar asma'u tarungume khadeeja cike da fadin ciki tace bravo!!! Khady gaskiya koni naji wannan muryan zanyarda namiji ne yanzu Abu daya garage mana kamanninki zamu canza izuwa namiji Itadai khadeeja tayi shiru tazubama asma'u ido dan ganin yanda za'ajuyata takoma namiji daidai wani katafaren shagon aski asma'u tayi parking zaro ido khadeeja tayi tana kallon wurin tace ammah menake gani haka....badai aski za'amun ba Dariya asma'u tayi batace komai ba tafito daga moyar sannan tazagaya tafito da khadeeja suka shiga cikin shagon Wurin wani dan matashi suka nufa dayake ma wani mutun gyaran fuska yana ganinsu ya hau washe baki yana fadin a'ah hajiya yaukece dakanki to bismillah mushiga ciki .....yafada yana nufar wani dan karamin office dake cikin shagon suna binsa abaya cikin rada khadeeja tace ammah wannan ba yaron nan bane dayake muku aiki "eh shine kinsan na sallamesu daga gida to yanzu anan yake aiki Bayan sun zauna yakamusu ruwa sannan asma'u tanuna mai khadeeja tana fadin nura nasan ka kware sosai aharkar aski dan allah wannan yarinyar nakeso kadan canza mata kamanni zuwa namiji ....zaka iya Shiru yayi yana kape khadeeja da ido yace eh....to zan gwada dai amma canza wannan kyekkyewar zuwa gardin namiji its not easy gaskiya Dariya asma'u tayi tamike tana ijiye mashi kudi masu yawa tace nasan zaka iya ....gawannan kasayi duk abunda zaku bukata ...and please kayi sauri zanje indawo yanzu Ba'adau lokaciba asma'u tadawo tana sanye da bakar abaya tasha nikaf idonta ne kawai awaje sedai dataga khadeeja seda bakaramin mamaki tayiba ganin yanda tacanza guda tadawo wani dan karamin handsome guy irin masu karamin jiki dinnan Shiga ce irin tahadaddun samari akamata Jan takalmine iron namaza akafanta se bakin riga da bakin wando tasha stoking se jacket maidan kauri da aka doro mata akai itama kalar ja dabaki saboda aboye gashin kan akadoro mata irin hularnan hana sallah fuskan kuma tasha fake saje da gashin baki sedan gyaran fuska da akamata wanda shiyakara canzata zuwa sak namiji Sosai asma'u tayaba da aikin nura har saida takara mishi wasu kudin akai cike dafarin ciki ya karba yana mata godiya se tsokanar khadeeja yake ita kwa tadake kamar dagaske har wani canza taku take adole dan saurayi Suna fitowa khadeeja ta tsaya cak tana kallon wasu yan mata dake tsaye daga gefe da alama wani suke jira Murmushi tayi tana kallonsu tace ammah kinga wasu kyewawan yan mata kuwa Dariya asma'u tayi tace allah yaga abunda yagani yayiki mace da munshiga uku Inda suke tanufa tana fadin dan jirani bari muyi gwaji muga dagaske nacanza tafiya take cikin takunta sak iron namaza tundaga nesa suka kureta da ido dayar tace wow kinga wani hadadden guy kuwa ....da alama wurin mu zaizo dayar zatayi magana kenan khadeeja ta iso wurinsu cikin sassanyar murya tace sannunku kyewawa Fari da ido sukayi cike dafarinciki dayar tace sannunka kaima Murmushi tayi tana kafesu da ido tace am...dan allah kozaki ban aron kawarki na minti biyu inaso zan danyi magana da ita Ok ...tafada tana shigewa shagon dake kusa dasu Kauda kai yarinyar tayi tana hura hanci ita adole zataja ajinta dariya ce takusa kwacema khadeeja tayi saurin danneta tana fadin agaskiya tunda uwata ta haifeni zan iya cewa bantaba ganin kyekkyewa irinki ba ....shiyasa tunda nadora idona akanki naji bazan iya sake wannan damar ta kubucemun ba Murmushi tayi cike dafarin ciki tace allah koh ? "Sosaima ....khadeeja tafada tana tura hannayenta aljihu daga cikin mota asma'u tadanno mata horn juyawa tayi takalleta sannan takalli yarinyar tana mikamata waya tace kinga inatare da friend dina ne kar inbata masa lokaci ga wannan kisamun numbanki Karban wayar tayi tana wani fari da ido khadeeja kwa banda murmushi ba abunda take tana karban wayar ta tura aljihu tana fadin bari inje se munyi waya Hartajuya yarinyar tace baka fadamun sunanka ba murmushi tayi batare datajuyo ba tace kamal .... dakallo yarinyar tabita har tashige motar sannan tajuya cike dafarin ciki tashige shagon dakawarta tashiga dazu khadeeja nashiga mota tace ammah yazaki katsemun jin dadina Dariya asma'u tayi batace komai ba tatada motar suka tafi Suna isowa hotel din khadeeja takira sarah tace tana hanya zatazo yanzu sunfito daga mota kenan sukaga motar ahmad awurin cike da mamaki khadeeja tace wannan ba motar Tarzan bace mekuma yake anan cikin hotel din asma'u tanufa tana fadin ba ahmad kadai yakeda irin wannan motar ba ai Bin bayanta khadeeja tayi tana kara gyara zaman wandonta tace ammah nifa gaskiya belt dinnan ta isheni duk tadauremun kwankwaso ahawa nasama restaurant din yake danhaka se sunhau lifter suna shiga asma'u zata danna Kenan su AK suka shigo zaro ido sukayi suna kallonsu sannan khadeeja takalli asma'u tana langabe kai kamar zatayi kuka alama asma'u tamata akan tanatsu karsugane su kallon ahmad AK yayi yana fadin friend inaji ajikina kamar lady boss nakusa dani zaro ido asma'u tayi tana kauda kai gefe Dariya ahmad ahmad yayi yace har wani yanayi ma kakeji idan tana kusa dakai kenan Jinginar dakansa yayi yana lumshe ido yace whenever she is around..... My heart start beating faster ......my hands start shaking ....I feel like I have everting in the world.... Rungume hannayensa yayi akirji yaci gaba dafadin se inji tamkar inrungumeta ajikina har tsawon rayuwata Dariya ce takwacema khadeeja tayi saurin gintseta tana kauda kai hade da daure fuska tamkar ba ita tayita ba Kallonta sukayi da mamaki AK yace kai wakakema dariya Juyowa tayi tana kallonsa tace da Wanda ya tsargu ....ko dokane ba'a dariya a lifter Dariya ahmad yayi yace kai dabakinka wazai hanaka dariya ... Kokarin leko fuskan asma'u AK yake danshi dagaske yake yanaji ajikinsa tana kusa dashi saurin shiga gabansa khadeeja tayi tana kare asma'u tace ahh ....malam lafiya ya kake Abu kamar ba nagartaccen namiji ba tunda muka shigo ka kure baiwar allah da ido .. haka ake daur fuska AK yayi yace kaikuma awa? zaka hayayyako mun .... mijinta ne ni....... Dariya AK yayi yana kallon ahmad yace kaji fa....wai mijinta ne ....wannan shi ake kira hadin gambiza mijin wizi matar ustaziyya .... daure fuska khadeeja tayi tana kallon ahmad dayakafeta da ido tace kaikuma lafiya saurin kauda kai yayi yana fadin kalau.... Kureta da ido AK yayi yana fadin ni senaga ma kamar nataba ganinka kuma Kanamun kama da...... Katsesa tayi dafadin.....anzo wurin yanzu zakace nayi kama da matarka dariya AK yayi yana tafa hannu yace yawwa ....se yanzu natuna dakanwata kake kama exactly..... ahmad bakaga tayi kama da khadeeja ba daza'a cire wannan gashin bakin Sak deeja zatafito anan wajan daure fuska tayi tana kauda kai tace Ahab ai kuma sekayi ..... shiru yayi baice komai ba har suka fito kowa yayi hanyarsa har lokacin AK nakokarin ganin fuskar asma'u amma khadeeja tahanasa Suna zaunawa su AK sukazo a table din kusa dasu suka zauna Daure fuska khadeeja tayi tana kallon asma'u tace ammah miye abunyi Tashi asma'u tayi tabar wurin tana fadin zo muje waje bin bayanta khadeeja tayi tana maka musu harara Suna fita ahmad yabi bayansu dasauri kafin su shiga mota yasha gabansu Dafe kai khadeeja tayi tace ohhh ni kamal....wai kukan memuka tsaremaku ne daure fuska yayi yafizge gashin bakinta yana fadin dallah yimun shiru kina tunanin bazan ganeki bane .....deeja mekuke shirin aikatawa ne dama duk abunda asma'u ta aikata da had in bakinki tayi ....kinbani mamaki Shiga tsakaninsu asma'u tayi tana fadin a'ah ahamad karkace haka zanma bayanin komai ..................nan tabashi labarin duk abunda yafaru tun zuwanta company har zuwa yau dazasu saye Zane ahannun sarah Cike damamki yace dama sarah ce tasaci zanen to amma meyasa baki gayamun ba bakya bukatar taimako nane konima baki yarda dani bane "bahaka bane itama khady seyau tasan dazancan mun riga mungama tsara komai gashi zaku bata mana shirinmu idan sarah tazo taga AK awurin bazata sayar dazanen ba Murmushi yayi cike dafarin ciki yace karkidamu wannan ba matsala bane bari zansan yanda zanyi injanyeshi daganan dama ni nace muzo Kallon khadeeja yayi yana dariya yace kamal .... Kauda kai tayi tana daure fuska ita adole fushi take anfizge mata gashin baki barin wurin yayi yana fadin bari inje karta iskomu juyowa khadeeja tayi tana fadin malam sekamaidamun gashin bakina Dawowa yayi yamaidamata gashin bakin yana dariya Yace dan allah kidaina kallona haka wallahi senaji wani banbarakwai .....bige hannunsa tayi tana kallon kanta a glass din motar tadaidaita gashin bakinta shikuma yawuce ciki suna binsa abaya Yana zuwa AK yahaushi damasifa wai yabarshi shikadai azaune kallon wurin yana yamutsa fuska yace friend bakajin wani wari yana tashi anan wajan shinshina wurin AK yafarayi har kan table din su asma'u yana fadin nidai banji wani wariba gaskiya "Nikuma gaskiya inajin wari katashi kawai mubar wurin nan gyara zama AK yayi yace ba inda zanje inace kai kamatsa muzo nan shine kuma yanzu zakace mutafi bayan munyi odan abinci ....idan kai kanada kudi ni bandashi ehhe.... langabe kai ahmad yayi yana kallon khadeeja yamata alama tayi wani abu akai AK yaki tafiya Lemu tadauka takoma kujerar dake kusan ta AK tafara shan lemun seta wurga bawan table dinsu AK Cike datakaici AK yace kai wai lafiya kaga nan yamaka kama da dustbin ne ko akan bola kaganmu zaune daure fuska tayi tace ...kuma ba dakinka baneba ba ....kudi nabiya dan haka inada damar yin abunda naga dama ....tunda bakai zaka share ba sekayi shuru ....idan kaga kaga bazaka iyaba se kabar nan Kallonsa ahmad yayi yana kunshe dariyarsa yace friend kaga irinta ai katashi mutafi this place was so disgusting bude abincinsa yayi yana fadin ba inda zanje ....yakara wurgomun wani abun yagani ....dawani karamin jikinsa awurin zaikai lomar farko khadeeja tajanyo tissue ta fara fyace majina runtse ido yayi yana yamutsa fuska yace ohhh gosh wai wannan wane irin mutum ne tashi ahmad yayi yana dariya yaja hannunsa suka bar wajan khadeeja tabisu da dariyar keta [24/07, 05:50] Hassan Atk: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 1⃣9⃣0⃣ Suna fita sarah tashigo restaurant din khadeeja naganinta tagyara zama tana fadin now the game will begin ... Tana isowa wurinsu khadeeja tamike tsaye tana murmushi tace barka dazuwa hajiya sarah gaskiya kin jamana aji dayawa tundazu muke jiranki anan Murmushi tayi tana kallon asma'u dake zaune cikin nikaf tace ...kayi hakuri yanayin hanyar ne da cinkoso ....amma tare kuke ne "Oh sorry bamugabar miki dakanmu ba ....nidai sunana kamal Ahmad wannan kuma abokiyar aikina ce sunanta .....sunanta salamatu Nuhu Murmushi sarah tayi tana sake kallon asma'u tace ok....sannu salamatu Yawwa sannu .....asma'u tafada ciki ciki dan kar sarah tagane muryanta zaunawa khadeeja tayi tana nunama sarah kujerar dake facing nasu tace bismillah zauna muyi abunda ya kawomu lokaci natafiya zaunawa tayi tana kara kafe khadeeja da ido setaga kamar ta tataba ganinta awani wuri ...ganin kallon yayi yawa yasa khadeeja gyara zama tana fadin sarah kifito dazanen mugani inyaso se kici gaba dakallona har se gano munina Saurin sunkuy dakai tayi cike dajin kunya tafito dazanen tadora akan table daukan zanen khadeeja tayi tana kallo tace yayi kyew sedai da'alama Wanda yayi zanen yafi zanen kyew Saurin dagowa sarah tayi tana fadin ai nice nayi zanen dagowa khadeeja tayi ta kalleta sannan tamaida kallonta kan zanen tace nasani....shiyasa nafadi haka Tabota asma'u tayi tana mata alama jakar kudin tadora kan table din sannan tamikama asma'u zanen tana kallon sarah tace am ..sarah zane yayi kyew ga kudinki amma bamaso se muntafi wani abu yabiyo baya idan kinsan da Matsala tun yanzu kifadamana Murmushi sarah tayi cike dafarin ciki tana kankame jakar kudin tace a'a...a'a....karkudamu bawata matsala bari intafi sauri nake ....tana kainan tafita daga restaurant din direct inda uncle jamilu yagayamata tanufa dan mika kudin Tana fita wani dan saurayi yazo yamikama asma'u photunan dayadaukesu sannan suka fito daga restaurant din cike damamaki khadeeja tace to amma meyasa kika bata kudin gaske nadauka fake one zakibata tunda munsamu photunan Murmushi asma'u tayi tana dafa kafadan khadeeja tace khady sarah ba irin wa'inda za'ama wayau lokaci guda bane ....bayau tasaba rike manyan kudi ba so zata iya banbance jabun kudi da nagaske kuma kinga seda taduba kudin dakyew sannan tasake maki zanen .....ni yanzu bakudin bane agabana ....ina zargin wani abu saboda nasan sarah wa'innan kudin ba komai bane awajanta ....dahar zata daga hankalinta sosai akan setasamesu ...dole akwai abunda take boyewa Shiru khadeeja tayi tana tunani nadan lokaci sannan tadago tana kallonta tace kina nufin akwai abunda zatayi dakudin kenan ....wanda takeso tayishi dagaggawa kuma cikin sirri "Yes.....abunda nake zargi kenan shiyasa nabata kudin dan inaso insan komiye "To yanzu miye abunyi .... tada motar asma'u tayi tana fadin yanzu dai bari muje kicanza kaya se in saukeki agida daganan kuma zan wuce nasami ABI ......lokaci yayi da sarah zatagane kuskurenta ....ki kira ahmad awaya kigayamasa munsamu zanen nikuma duk yanda mukayi da ABI zangayamiki sedare Asma'u ta iso gidan bayan taje sungaisa da grany tawuce bangarensu azaune ta isko AK bakin gado yadafe kai yana tunani Dressing room tawuce tacire jacket da Jakarta sannan tadawo kusa dashi ta tsaya cikin sassanyar murya tace what's wrong.... Katseta yayi dafadin tambayana ma kike ..... kinfi kowa Sanin halin damuke ciki kina ikrarin company nakine amma kika barni da ahmad mune mukadamu da matsalar tun yaushe kika bar company se yanzu zakizo kina mun wata banzar tambaya .....dafashi tajeyi yayi saurin mikewa yana bige hannunta yace no don't touch me....bakisan wahalar danasha bane kafin nakafa company nan lokacin ba'ama saran za'a haifeki ba amma yanzu kinzo duk kin rikitamun lissafi tunda muke ba'ataba sace wani Abu ba se yanzu Zaunawa tayi bakin gadon tana sauke ajiyar zuciya tace kaagama...? Juyowa yayi cike datakaici yana nunata dayatsa yace ...bari kiji ingayamiki idan kika zama silar tabarbarewar abunda najima ina ginashi senamiki abunda har kimutu kina nadamar rayuwarki kuma kigwadani kiga .... dagowa tayi tana kallonsa tace wai miye zaka wani tada jijiyoyin wuya akan wannan maganar dafarko dai company nawane ya ruguje ko yaginu wannan matsalata ce bataka ba ....abu nabiyu kuma nasamu Wanda yasaci zanen saurin karasowa yayi yadurkusa gabanta yana fadin wait....what?...ya akayi kikasan Wanda yasaci zanen bayan bakima zauna a companyn ba Mikamashi zanen tayi tana murmushi tace wasu lokutan idan kayi anfani da kwakwalwarka to komai zai zomaka dasauki ....cikin rabin wuni nanemo Wanda yasaci zanen kuma..... Katseta yayi dafadin eh naji kinyi kokari dama ai kama barawo awurin dan uwansa barawo ba komai bane tunda duk tunaninku iri dayane... nidai gayamun waye yasaci zanen nan dan allah "To idan nagayamaka mezakayi badai ansamu zanen ba ai shikenan abar maganar kawai "bangane abar zancen ba ...kin kuwasan girman laifin daya aikata kuwa ...to ko baki gayamun nizan nemoshi kuma wallahi se na dankashi hannun police kowaye shikuwa dafa kafadarsa tayi cikin sassanyar murya tace sorry to say that but..... "But what? Sunkuy dakanta tayi kasa cikin rawar murya tace sa...sarah ce....tasaci zanen Zaro ido yayi hade dabude baki cike da mamaki dakuma takaici yama rasa mezaice se kallonta yake yana nuna zanen dayatsa "ita taje har office din Ahmad tasaci zanen kuma tasayar dashi akan miliyan biyar ....sedai abunda yake dauremun kai shine...mezatayi dakudin mikewa yayi daga durkushen dayake agabanta yakoma kan gadon yazauna yana dafe kai yace ....allah kadai yasan mezatayi dasu dazu dasafe tazo tana tambayana kudi kuma naji ta ambaci 5M Wanda badan haka ba ba yanda za'ayi nayarda cewa zata iya aikata wannan abun Dafashi asma'u tayi cike da tausayi tace nikaina nayi mamaki sedai nakasa gano metake boyewa Mikewa yayi cike datakaici yafara safa da marwa yana fadin ba abunda take boyewa halin sarah ne se ahankali ni nakasa gane metakeso ne arayuwa ....duk wani gata da iyaye keba yaya'ansu nayi kokari naba sarah bata taba Neman Abu awajena tarasa ba ....bansan ina takoyo wa'innan mugayen dabi'un ba Komawa yayi yazauna bakin gado yana kallon asma'u yace ...koda yake ba laifinta bane taga komai tayi inazuba mata ido ne shiyasa to wannan karon bazan kyaletaba zanbata mamaki kamar yadda nayi alkawarin hukunta duk Wanda yasaci zanen nan haka zan hukuntata .....allah dai yakaimu gobe kigani ....banzar yarinya kawai washegari dasafe sarah nazaune apalo tadora kafa daya kan daya tana danna waya sauran kuma kowa yadukufa yana aikinsa jiki asanyaye AK ke saukowa daga bangarensa asma'u nabiye dashi abaya cak yatsa bakin stairs din yana kallon sarah cike datakaicin halayenta dayatsana fiye dakomai Wuceshi asma'u tayi har tsakiyar palon ta tsaya tana kallon sarah da murmushi tace ...bad morning sarah... Dagowa tayi tana kallonta fuska adaure tace why will u wish me a bad morning zaunawa asma'u tayi kan kujerar dake facing tata tace saboda wannan safiyar zata kasance bakar safiyar dabazaki taba mantawa da'ita ba arayuwarki ...wato yauma tublassaraa'ir.... Wani dogon tsaki sarah taja tana cigaba da danna wayarta tace tunda kika shigo rayuwarmu kowace safiya takoma baka agareni and I won't forgive u for that ... Mikewa tsaye Asma'u tayi tana fito dazanen tadora akan cinyar sarah tana murmushi tace ko kingane wannan zanen Zaro ido tayi atsorace tadago tana kallonta cikin rawar murya tace wa.....ni....ni bansan wannan zanenba ...kuma akan me kike tambayana dariya Asma'u tayi tana kallon AK sannan tajuyo tana kallon sarah tace ...karki batamana lokaci sarah nasan kinsan wannan zanen kuma ke kika saceshi a office din ahmad jiya dasafe kuma ajiyan dayamma kika sayarwa wani mai suna kamal akan naira miliyan biyar saurin mikewa sarah tayi cike damamaki tana kallon AK dake karasowa wurinsu sannan takalli asma'u tana boye damuwarta tace ...wannan zancan banza ne ...ko ince tatsuniya ke kanki kinsan cewa nafi karfin 5M to akan wane dalili zanje inyi sata dan nasamesu murmushi asma'u tayi tana dafa sarah cikin sassanyar murya tace nima abunda nakeson sani kenan ...sarah kigayamun meyasa kika aikata haka idan wani ne yasaki kigayamun ninasan matakin dazan dauka Shiru tayi tana tuna lokacinda JJ yamata kashedi idan tafadama wani to tadauka tamkar takashe kanta ne dan tabbas seyakasheyta Ba tambayarki akeba ......AK yafada yana daka mata tsawa atsorace tadago tana kallonsa cikin rawar murya tace ni ...karya takemun ..bansaci Zane ba Yaya kaima kasan sata ba bahalina bane photunansu najiya Asma'u taciro daga jakanta ta watsamata cikin kakkausar murya tace wa'innan fa suma karyane ko kinaso kicemun bake bace ajikin wa'innan photunan ko kuma bawannan zanen bane ahannunki Wayarta taciro takira khadeeja dake tsaye bakin get tabata izinin shigowa nan take segata acikinshigarta irin ta jiya sarah naganinta taji gabanta yafara dukan uku uku nan take wasu hawaye masu zafi suka hau zarya afuskanta alokacin kowa napalon yataru banda jamilu da aysha dasuka fita tundasafe kallon khadeeja asma'u tayi sannan takalli sarah tana fadin wannan bashibane kamal din dayasayi zanen ahannunki Dagowa sarah tayi tana kallonta cikin daga murya tace eh ...shine ..hakane kwarai nasaci Zane kuma nasayar kudin kuma nacinye ..mezaki iyayi ...dukiyar gaba dayanta tayayana ce dan haka inada damar yin abunda naga dama ke har kinada bakin dazaki ..... bata karasaba AK yafizgota cike da takaici yawanketa dawani gigitaccen mari seda jiri yadibeta tajuya zata fadi bashir yayi wata irin supper yatarota tafada kansa agigice tamike tsaye tana tureshi tanufi wurin AK tana fadin Yaya ...did...you just slap me zaburowa yayi zai rufeta daduka asma'u tarikoshi tana bashi hakuri tureta yayi ahasale yaciro wayarsa yakira police cike da mamaki kowa ke kallon lamarin dan duk basusan abunda kefaruwa ba se grany da asma'u tabata labarin komai Komawa sarah tayi tazauna kan kujera bata kara maganaba idonta abushe dip hawayen suka dauke sunyi jajir kamar barkono se zuciyarta dake faman tiriri kowa yayi shiru apalon kamar ba mutane har yan sandan sukashigo gidan wurin AK suka nufa kansa akasa batare dayayi magna ba yanuna musu sarah dayatsa suka nufo Inda take Jiki asanyaye tamike tsaye suka tasa keyarta har lokacin batadago kanta ba kuma batayi magan ba seda suka wuce kusan asma'u sannan tadago tana kallonta da jajayen idanuwanta bakinta namotsi alamun tanaso tayi magana amma bata furta komai ba suka tafi da ita Cike da takaici bashir yakalli AK cikin daga murya yace Yaya yau kaida kanka kamika sarah hannun yane sanda why.....metayi maku Banza yayi dashi yajuya ahasale yakoma bangarensa itama asma'u tanufi hanyar fita batare datace komaiba khadeeja nabiye da ita abaya Suna fita sukahadu dasu jamilu zasu shigo yana rike dajakan kudin dasuka ba sarah jiya cike damamaki suka kalli juna itada khadeeja sannan takalli uncle jamilu tana murmushi tace kamakara jamilu naso ace kananan kaga wata drama mai daukan hankali kaga har nazargeka akan satar Zane ashe sarah ce mai laifin bakaiba Kauda kai yayi yana daure fuska se kora jus dinsa yake hankali kwance karban jakar aysha tayi ahannunsa tamikama asma'u tana fadin to mara mutunci ga kudinki se kishafa ma babana lafiya aje can akarata dason kudin tsiya Nunata tayi dayatsa fuska ahade tace ke nasha gayamiki idan ina magana da ubanki kidaina sakamun kazamun bakinki kinji ko ... dariya khadeeja tayi tana kallon jamilu cikin muryan maza tace to ai gyatumin naki ne mayen kudi tunda har ya iya sace makudan kudi irin wannan kuma yacinyesu lokaci guda har biya yagagaresa sannan ta Inda aka hau tanan ake sauka tunda a company yasaci kudin to acen zaimayardasu ba akofar gidanku ba Daure fuska jamilu yayi cike dajin zafin maganrsa yace kaikuma waye Shiga gabansa tayi tana babbankarewa tace PA dintane ni koda magana ne karban jakan asma'u tayi tana murmushi tace kawonan kasan shi mugu ba'abarinsa damakami rabasu ake saboda tsaro sannan karaso dap da uncle jamilu tatsaya fuska ahade cikin murya mai kaman rada tace this is just the beginning uncle...... Kai kafara wasan amma nice zankareshi ...tana kainan tamaida bakin sunglasses dinta tawuce tana wurgama khadeeja jakar kudin cak tacabeta tana murmushi takarbi jus din hannun jamilu tana fadin awannan shekarun naka shan abu maizaki its not good for your health.... kanemi jikeken maganin gargajiya ...saboda daga yanzu sukadaine zasu iya taimakama tana kainan tawuce kusan aysha tana shafo cikinta da yar yatsa tace you are the next babyyyyyy zaro ido tayi tana dafe cikinta amma takasa magana se binsu dakallo sukayi baki bude har suka shiga mota sukabar gidan sannan aysha tajuyo tana kallon jamilu tace dady kaji meyace kuwa tsaki jamilu yayi batare dayayi magana ba yasa kai cikin gidan aysha nabiye dashi abaya har lokacin hannunta nakan cikinta tana mamakin abunda khadeeja tayimata [24/07, 05:50] Hassan Atk: sarah nazaune acikin sell tasa kai aguywa amma bakuka takeba tunda aka kawota take haka har wannan lokacin wani officer ne yaleko cikin sell din yace sarah kabir fito kinada visitor kintashi tayi kuma batadago takallesa ba bayanda baiyi da ita ba amma ko kallonsa batayiba har yagaji datsayuwa yakoma wajen bashir dake zaune yana jiran fitowarta yasanardashi yanda sukayi Cike da damuwa bashir yace yallabai kataimaka kabarni inshiga wurinta wallahi bajimawa zanyiba "Gaskiya bazan bari kashiga ba ko yanzuma kawai kasada zanyi inbarka kaganta dan yallabai yace idan ba AK ne yazo ko matarsaba kar abar kowa yaganta Wasu kudi bashir yaciro a alijihu yadamka masa yana fadin gawannan kakara akan nadazu hakuri zakayi kabarni naganta minti biyu yayi yawa please Dakyar dan sandan ya yarda bashir yawuce ciki seda yabude mashi yashiga sannan yajuya yabasu waje ahankali yakarasa wurinta yadurkusa da guywowinsa kasa cikin rada yakira sunanta sarah.... saurin dagowa tayi dajajayen idanuwanta tana kallonsa cikin rawar murya tace Bashir....kai...mekake anan gyara zamansa yayi yana facing dinta yace zuwa nayi kigayamun waye yaturaki office din ahmad jiya Kauda kai tayi tana daure fuska tace bawanda yaturani yin kaina ne kuma katashi lafita daga nan bana bukatar sake ganin kowa acikinku Dafata yayi tabige hannunsa cikin daga murya tace nace katashi kafita daganan banason ganinka kuma karka kara zuwa nan Rikota yayi dakarfi tana kokarin kwacewa amma takasa hartagaji tafada jikinsa tana fashewa dawani irin kuka mai cin rai kyaleta yayi tacigaba dakukanta seda tayi mai isarta sannan tatashi tana share kwalla kallonta yake cike datausayi cikin sassanyar murya yace sarah please I am begging u kigayamun waye yasa kika saci zanen nan shiru tayi batace komai ba wasu hawayen nakara gangarowa akan kuncinta haka yazuba mata ido yana kallonta har lokacinsa yakare yafita batare datagayamasa abunda yakeson sani ba yana fita takuanta awurin tanaci gaba dakukanta har bacci yadauketa yana barin wurin company yanufa ahasale yawuce office din asma'u bayan yanemi izinin shiga yasa kai cikin office din Dagowa tayi tana kallonsa damurmushi tace karaso mana bashir Karasawa yayi yatsaya daga gefe yana kallonta yace ma...dan allah alfarma nazo nema awajanki "Fadi inji inzan iya... fuskar tausayi yayi kamar zai fashe dakuka yace ma...kitausayama sarah dan allah kibata dama takarshe natabbata ba dason ranta tasaci zanen nanba tirsasata akayi saboda sata ba halinta bane tasowa tayi daga kan kujerarta ta iso dap dashi ta tsaya tana murmushi tace bashir are u in love with her ? kauda kai yayi dakyar ya iya furta no am not .. "tsoro kake jine? "tsoron me zanji kawaidai banasonta ne she is just my sister that's all "Karya kake bashir kana sonta juyawa yayi yana dafe kai hade da runtse ido yace yes.....ina sonta ...tun tana Karama nake sonta tare muka taso har girmanmu ni inamata kallon masoyiya ita kuma tanamun kallon dan uwa kuma abokinta nayi kokarin sanarda ita amma senafahimci kwata kwata hankalinta baya kaina aranar da tagayamun tana son ahmad mutuwa ne kawai banyiba kasancewar nasan halinta tun tana Karama idan dai taso Abu to bawanda ya isa yacanza mata ra'ayi shiyasa banba kaina wahalaba nahakura da ita amma nakasa cire sonta araina maimakon yaragu sema karuwa dayake aduk lokacinda naganta haka naci gaba da danneshi har zuwa yau danakasa jure ganinta awannan halin.....muryansa ne takarye yasa cigaba damaganarsa se sauke nunfashi yake kamar wanda yayi tsere zaunawa asma'u tayi kan table dinta tana sauke ajiyar zuciya nadan lokaci sannan tadago tana kallonsa cikin sassanyar murya tace bashir meyasa kake ganin bazaka iya canzama sarah ra'ayi ba ....bakayarda da kankabane ko kuwa sonta ne baiyi karfi azuciyarka ba....aduk lokacinda kasa aranka cewa zaka iya yin abu to zakaga komai yazomaka dasauki ....just believe in your self ...mu mata munada raunin zuciya munfi bukatar asomu fiye da yanda zamu so ...duk son da sarah takema ahmad natabbata naka yafi nata da ace kanuna mata wanann son dakake boyewa datuni tamanta Wanda takema ahmad ....amma har yanzu lokaci baikure ba yanzu nema yakamata ka gwada karfin sonka agareta ....acikin so dayaki bashir this is ur fight u have to do it alone ....kaima namiji ne kamar kowa yanda kowane namiji zaikare wacce yakeso yatsaya mata alokacinda take bukatarsa haka kaima zakayi ....ina tabbatar maka dacewa idan har son gaskiya kake mata to wahalarka bazata tafi abanza ba koda bata soka ba aduk lokacinda katuna kataba mata abunda kowa yakasa yimata zakaji dadi aranka itama kuma bazata taba manta wanann alfarmar ba ...bashir ita zuciya tana son mai kyewtata mata sarah mace ce lokaci kadan zaidaukeka kacanza akalar zuciyarta tadawo kanka ...kaidai kawai kayi komai da kekkyewar niyya Tunda tafara yake kallonta gaba daya yatattara hankalinsa kanta lokaci guda yaji son sarah nakara tsimashi duk Wanda yayi kokarin dannewa shekaru dayawa yajishi yadawo sabo tamkar yau yafara jinsa nan take yaji wani farin ciki ya lullubesa Murmushi tayi tana nuna masa hanyar fita tace jeka ...jakayi aiki da guminka katara kudin belinta nikuma namaka alkawarin zan kara maka matsayi tayanda zaizo maka dasauki Hanyar fita yanufa cike dafarin ciki har yakai kofa yajuyo yana kallonta da murmushi yace thank you .... Jinjina mishi kai tayi batare datace komai ba yafita daga office din kanta tadaga sama tana maida hawayen fuskarta da murmushi afuskanta tace all the best Bashir tana nan zaune ahmad da khadeeja suka shigo office din Zaunawa sukayi suna kallonta ahmad yace aunty deeja tagayamun yanda kukayi gaskiya kinbirgeni Murmushi tayi takoma kan kujerarta tazauna tana fadin yanzu dai bawannan ba ....zancan cikin aysha shine agabana har yanzu nakasa gane waye wannan mutumin natambayi securities sunce yana yawan zuwa gidan amma seda daddare ....kuma tundaga ranan bai kara zuwaba ajiyar zuciya ahmad yasauke yana fadin insha allahu zamu ganoshi akwai wani abokina Nasir saurayinta ne zandanyi bincike tahanyarsa inga ko zamu samu wani abu dariya khadeeja tayi tace kilama shine yayi mata cikin Daure fuska yayi yana hararanta yace kai wai kamal meyasa kafiya son shiga shigula ne Goran ruwan dake hannunta tajefamai tana fadin kai wai banace kadaina kirana kamal dinnan ba dariya sukasa gaba daya sannan sukaci gaba dafiransu se dakyar asma'u takoresu a office din tacigaba da aikinta Da daddare sarah tana zaune cikin sell ta takure wuri guda ga sauro daya addabeta yunwa kwa ba'amaganarta taci kukanta har tagaji kamar ance tabude idonta ta hango mutun atsaye daga waje komai nasa arufe har tafukan hannayensa ya sadda kai akasa ba'aganin fuskarsa ganin yana kokarin shigowa yasa tamike tsaye tafara jadabaya tana kwala ihu cike da firgici take fadin JJ dan allah kayi hakuri kar kasheni wallahi ban gayama kowa ba ko yan sanda ban sanardasu ba please karka kasheni namaka alkawarin bazan gayama kowa ba ganin ta tsorata yasa yayi saurin karasowa cikin sell din yana cire babbar rigar dayasaka yaciro wayarsa a aljihu ya haska fuskarsa yana fadin sarah kinga nine bashir ne fa saurin rungumesa tayi dakarfi kamar zata shige jikinsa idonta arufe gam tana kuka tace bashir dan allah kafitar dani daga nan wajan ...tsoro nakeji...kagafa duhu bana ganin komai kuma nikadai ce anan dan allah ka kaini gida i will never do such thing again I promise..... runtse idanuwansa yayi yana shafa kanta ahankali har tadaina kukan sannan ya janyeta daga jikinsa suka zauna anan kasa suna facing juna cikin sassanyar murya yace sarah wanene JJ ? shiru tayi batace komai ba seda yakara tambayarta sannan tabasa labarin duk abunda yafaru tundaga aikin databa JJ har sanadin zuwanta nan wurin Shiru yayi yana kallonta nadan lokaci sannan yasauke wata nannauyar ajiyar zuciya yace to yanzu intanbayeki ....duk wannan abubuwan sakika aikata for god sake miye ribar dakika ci aciki banda wahala da zubar da mutunci da kima a idon mutane dama shikanshi Wanda kikayi domin shi ...daga karshe gashi kinga inda kikadawo ki godema allah da sakamakonki yafito tun aduniya da seda kika mutune yazakiyi ....nanfa sell ne bake kadaibace akwai mutane dayawa azagaye dake akwai masu tsaronku iska yanashigomiki kina shaka kinsan cewa kobadade kobajima zaki fita daga cikinsa amma kinajin tsoro kinkasa hakuri kinkasa jurewa inaga ace cikin kabari kika tsinci kanki a inda kintabbata bazaki taba dawowa ba har abada kekadai zaki zauna har tashin alkiyama wannan zuwan danamiki yanzu aikinki ne zaizo miki dan tayaki fira ....sarah wane aiki kika aikata mai kyew dakike tunanin zaki iya zaunawa dashi ....sarah meyasa son ahmad yarufe maki ido har kika manta da allah da manzonsa Wanda su yafi dacewa kiso fiye dakanki kinmanta cewa abunda allah yakaddara bawanda ya isa yacanzashi kinmanta cewa sodayawa kakanso abunda bashine alkhairi agareka ba abunda kake ki kuma yakasance shine mafi alkhairi agareka sarah ubangiji ya making ni'imomi dadama amma maimakon kigodemasa se kike anfani dawannan ni'imar kina saba masa har kika fifita Wanda kikeso akan dokokin allah kuma ahaka kike tunanin zaki samu abunda kike so ? Tunda yafara magana tasadda kanta akasa banda sheshshekar kuka ba abunda take bai karasaba tasa kai aguywa tana fashewa da kuka mai ban tausayi lokaci guda taji ta tsani kanta nan take tafara nadamar abunda ta aikata kuka take sosai yana rarrashinta dakyar tayi shiru tana sauke ajiyar zuciya akai akai wata leda yaciro daga cikin aljihunsa yaciro take awaye da spoon guda biyu ya ijiye atsakiyarsu ai kamar jira take tafara ci ido kawai yazubamata yana kallon yanda takecin abincin kamar bata taba cin irinsa ba dagowa tayi tana kallonsa tace kaci mana Girgiza kai yayi yana murmushi yace Ni nakoshi kici Kawai To nima bazan ciba nakoshi nakoshi.....tafada tana ijiye spoon dinta daukan spoon din yayi yagwada kamar yanaci sannan itama tafara ci har saida takoshi sannan ta ijiye tasha ruwa tana gyatsa tace Kaan me .... " sekinfada ... gyara zama tayi tana murmushi tace bantaba cin abinci maidadin wannan ba kodan naji yunwa sosai ne seda yakai lomar abinci bakinsa sannan yadago yana kallonta yace nima haka kuma kinsan a ina nasaya....abakin titi Dariya tayi tace wannan shi ake kira ga arha ga dadi haka sukaci gaba dafiransu yanata sata dariya dama ganshi gwanin barkuanci hartayi bacci sannan ya lallaba yafita bayan yadamka ma yansandan kudi masu dan yawa har ya isa gida yana tunanin abunda sarah tafadamai shi abunda yabashi haushi yanda aysha take kara ingiza sarah tana aikata abubuwa marasa kyew Haka bashir yaci gaba da kula da sarah kowace rana zaizo dasafe yazo daddare shakuwa mai karfi tashiga tsakaninsu kullun yana kara yimata nasihohi masu rasa zuciya cikin kankanin lokaci tasauya kamar ba itaba tundaga maganganunta da yanayinta da ibadarta komai yana birgeshi afannin aiki kuwa yana bakin kokarinsa aiki yake bawasa yana Tara kudin batare dakowa yasani ba se asma'u kawai yakeba labarin komai abangaren AK kuwa ba karamar damuwa yashiga ba akan halin da sarah take ciki amma yazama dole ya jure kodan hakan zaisa tagane kuskurenta kowani lokaci asma'u taganshi adamuwa setayi kokarin kawarmasa da ita kodai tatsokaneshi ko kuma ta jashi dole sufita aiki ita dasu ahmad suna iya kokarinsu wajan gano waye uban cikin aysha amma abun yacutura saboda aysha tagano shirinsu kuma tana taka tsantsan sosai Sam bata yarda suhadu da salim sedai awaya shima secikin dare ta tabbata bawanda zaijita ranan sukaci karo da bashir zafita wata uwar harara ya watsamata zai wuce tayi saurin shan gabanshi tana fadin wai bashir menamaka ne kwana biyu ko ga maciji bamayi akan wane dalili idan wani Abu namaka kasanardani mana ba wai kadauki gaba daniba Juyowa yayi yana kallonta cike datakaici yace ke bakikai matsayin dazan dauki gaba dakeba kawai dai idan kasan halin mutum ne sekasan yanda zaka zauna dashi Sake shiga gabanshi tayi tana banbamin masifa nunata yayi dayatsa yana fadin matsamun inwuce kar intakaki awajan Kinmatsawa tayi shikuma azuciye yasa hannu yatureta daga gabansa yawuce yana Jan tsaki turetan dayayi ashe tafadi baisaniba daidai nan asma'u tasuko daga sama tana ganinta akasa tarugo aguje tana kiran sunanta ganin bata motsi yasa bada bata lokaciba takira grany ta taimakata suka nufi asibiti da ita [26/07, 00:20] Hassan Atk: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN kANWATA_ 👩‍👧 1⃣9⃣5⃣ Suna isa asibiti aka hau dubata se safa dawamarwa asma'u keyi cike da damuwa grany kam ko agefen gyalenta dan cewa tayi kinibibin aysha ne ba abunda yasameta suna nan tsaye khadeeja ta iso damamaki asma'u ta tareta tana fadin khady lafiya ....mekika zoyi asibiti Seda suka gaisa da grany sannan tace wurinku nazo yanzu naje gida securities sukace kunzo asibiti waye ba lafiya.... Zaunawa asma'u tayi tana Ciro wayarta tace... aysha tabe baki tay tana kauda kai kamar jira grany take tamike tana gyara gyalenta tace....to tunda ga khadeeja tazo bari ni inje gida in kintsa kinga daganan se asanar da iyayenta Dakallo sukabita har tafita sannan khadeeja tajuyo tana fadin wai meyake damunta ne.... bata kulata ba takira Ak awaya tasanar dashi nan take segashi yashigo asibitin afujajan hankali tashe yakaraso wurinsu yana tambayar abunda yafaru Mikewa asma'u tayi tana riko hannunsa tace kar kadamu ba wani abu bane anakan dubata yanzu .....nima bansan meyafaru ba I just found her on the floor.... juyawa yayi yana dafe kai cike da damuwa sannan yajuyo zaiyi magana kenan yahango khadeeja azaune cike da mamaki yace ke....kuma mekike anan dama tare kuke ne Saurin mikewa tayi takoma gefensa tana fadin a'a ...ni baruwana da ita.. Kawai nazo karban magani ne naga grany anan ita tagayamun abunda kefaruwa shiyasa natsaya .... atare suka wurgama asma'u harara sannan AK yakarasa kusan dakin yatsaya khadeeja nabiye dashi abaya tana kashema asma'u ido hade damurmushi Suna nan zaune doctor yafito azabure suka nufeshi suna hada baki wajan tambayar lafiyarta Murmushi doctor yayi yana gayamusu bawata matsala sudai kiyaye gaba idan irin haka tana faruwa za'a ita rasa abunda kecikinta Murmushi AK yayi yanaba doctor hannu yace oh allah nagodema ....zamu iya shiga muganta "eh ....amma yanzu zanturo nurse tamata allurar bacci dan tadan huta atare suka fada dakin AK nagaba suna binsa abaya cike da damuwa yakarasa bakin gadon yana riko hannunta yace sannu aysha ....how can u be so careless...kullun inagayamaki kirinka kula dakanki ko kinmanta halin dakike ciki ne Shiru tayi tana kallon su asma'u fuska adaure koda suka mata sannu ciki ciki ta amsa shi kwa AK se kallonta yake cike datausayi yana jin haushin kansa dayajefata cikin wannan halin kara damko hannunta yayi yana fadin baby tell me how did this happen ....garin Yaya kika fadi Shagwabe fuska tayi tana kallon asma'u tace nidai AK gaskiya tsoro nakeji kafitar dani daga gidannan idan ba haka ba zata kasheni ko takashe abunda kecikina Kallonta suke damamaki dan bawanda yafahimci Inda maganarta tadosa fashewa tayi dakuka tana kamo hannayen AK tace AK please ...do something our baby's life is in danger .... Cike damamaki yace kamar ya bangane mekike nufi ba what is happening kara kankamesa tayi tana nuna asma'u dayatsa tace gatanan itace ta turani nafadi kuma ranan ma haka tamun ....dama nagayamaka tace seta zubar dacikina amma bakayardaba tonidai gaskiya idan bakadau mataki ba zantafiyata zanyi nesa daku kodan naceci rayuwar dana tunda nalura kai bakasonsa dan batahanyar halal akasameshiba .....takarashe maganar tana fashewa dakuka Juyowa yayi yana kallon asma'u da jajayen idanuwansa fuska adaure yamike daga zaunan dayake yafara nufota yana fadin you.....kinmanta abunda nagayamiki ranan ko ....ko kindauka wasa nakemiki kawai dan kinga ina kyaleki akan duk abubuwan da kike mun Jadabaya tafarayi idonta pal kwalla cikin rawar murya tace wait....did u....just believed what she said ...AK karya takemun wallahi why will I do that.... Riko kafadunta yayi dakarfi cikin kakkausar murya yace shut..... up ...kinyi abubuwa dadama abaya nayi shiru nasamiki ido saboda bansan dalilinki nayin hakan ba amma ayanzu kina kokarin taba abunda nafiso fiye dakomai arayuwata ne idan ma kishi yakesaki kike aikata hakan u better stop it coz u have no place in my life .....yana kainan ya turata dakarfi yafita ahasale yana banko kofar dagowa asma'u tayi tana kallon aysha nadan lokaci sannan tajuya afusace tafita daga dakin tana share kwallar datazubo mata kauda kai aysha tayi tana Jan tsaki cike datakaici dan ita bahaka taso abun yakasance ba afusace khadeeja tanufeta tana fadin shegiya mai suffar agwagi bari naci ubanku daga ke har cikinki kinga sekiyi sharrin da hujja Atsorace aysha ta tashi zaune tafara jadabaya tana kwalama AK kira kafin takai gareta nurse tashigo aguje tariko khadeeja tana bata hakuri suna cikin haka AK yashigo aguje yana tambayar meyafaru aysha zatayi magana kenan suka hada ido da khadeeja tawatsa mata wata uwar harara bashiri tahadiye maganarta tana kalalo murmushin dole juyowa yayi yana kallon khadeeja kafin yayi magana tace Yaya kaje kawai bakomai bane ...adan tsorace takene shiyasa kasan masu ciki da rigima.... Murmushi yayi ya taimaka mata ta kuanta sannan yafita khadeeja tabi bayansa tana kallon nurse din tace sister dama kidankara mata ita awuya tayi mai gabadaya kowa yahuta Dariya nurse din tayi tana shirya allurar tace a'a ba'ayi hakaba ai zaman tare sehakuri suna fitowa AK yafita waje ita kuma khadeeja takarasa wurin asma'u tazauna tanata faman masifa itadai asma'u tayi shiru tana tunani ga wayan aysha ahannunta tana jujjuyawa Dagowa khadeeja tayi tana kallonta cike datakaici tace wai mema yasa kikawota asibiti dakinbarta kawai tamutu awurin sedai aji labarin mutuwarta a social media kinga daganan ma se mugane shashashan daya duramata cikinnan Saurin dago kai asma'u tayi tana kallonta cike dafarin ciki takamo kumatunta tana fadin kai khady u are too good tundazu ina tunanin abinyi gashi yanzu acikin shirmenki kinbamu shawara kuma ina tunanin zatamana aiki "Kamar ya bangane ba.... gyara zama tayi tana kunna wayar tace ....khady yanzu wayoyi sunkawo sauki kwarai wajan yada labarai yanzunnan abu zaifaru idan kayi posting kafin minti 30 yagama zaga ko ina duk wani makusancinka zaigani to muma zamuyi anfani dawannan damar wajan yada rashin lafiyar aysha natabbata saurayinta zaigani kuma idan har yana sonta da abunda kecikinta to zaizo kinga mukuma se muga kowaye ..... Cike dafarin ciki khadeeja tarungumeta tana fadin kai gaskiya Amman kinhadu ni nayi maganar cikin Bacin rai ke kuma kinjuyata tadawo shawara ...how amazing Murmushi asma'u tayi tamika mata wayar tana fadin yanzu gashi jeki daukomana pictures dinta kamar guda uku karki bari taganki kuma kiyi sauri kar ABI yadawo yasameki Karban wayar tayi tanufi dakin da aysha take cikin sa'a kuwa ta iskota tana bacci har bakin gadon takarasa tayi mata guda uku masu kyew sannan takoma wurin asma'u nan take sukayi posting harda sunan asibitin da room no duka sukasa aikwa ko minti 5 ba'ayi ba sega kiran salim yashigo wayar sedai tayi saving da MD shiyasa basu canki kowaye ba lokaci guda seda yajera missed call sunfi 30 jin shiru yasa hankali tashe yanufo asibitin dan sanin halin datake ciki duk dacewa yanajin tsoro amma kuma sam yakasa natsuwa darashin daga wayarta suna nan zaune aka kira sallah AK yanufi masallaci khadeeja kuma tashiga dakin da aysha take dan yin alwala asma'u dama tanada alwalarta sedan kwalin khadeeja tashinfida anan wurin ta tada sallarta AK yazo fita kenan sukaci karo da salim shikuma yana sauri zai shigo juyowa yayi ahasale zaiyi magana ganin AK yasa yayi saurin sunkuy dakai murya can kasa yace sorry Murmushi AK yayi yace bakomai niyakamata inbaka hakuri ban lura dakai bane Murmushin yayi shima batare dayace komai ba yajuya yanufi dakin da aysha take asma'u tana sallah haryawuce tagabanta yashiga dakin duk bata saniba yana leka dakin yaganta akwance cike da damuwa yakarasa kusanta yazauna ahankali yakai hannunsa yana shafa kanta hade dakiran sunanta Kamar amafarki takejin muryan salim nakiranta ahankali tabude idanuwanta tana ganinsa tafara kokarin tashi tana fadin what are u doing here salim are u mad....meyasa zakazo nan ...yamma akayi Kasan ina asibiti saurin rikota yayi yana kuantar da ita yace I am sorry sweetheart ...nasan nayi gangancin zuwanan sedai tun da naga kinyi posting rashin lafiyarki I can't control my self kiyi tunanin halin dazan shiga amatsayina na uba idan naganki acikin wannan halin Zaro ido tayi tana kallonsa damamaki tace posting fa kace .....salim ni banyi posting din ko.....karan rife kofar dasukaji ne yakatsemata maganarta atsorace suka juya suna kallon kofar cikin rawar murya tace ohhh my god....salim please just get out of here ...we will talk later ...just leave saurin mikewa yayi yana manna mata kiss agoshi da cikinta sannan yanufi kofar sedai koda yamurda yajita akulle bayanda baiyiba amma yakasa budeta juyowa yayi yana dafe kai yace aysha ankulle kofar daga waje Hannu tadora akai tana fashewa dakuka tace dama nasani shikenan yanzu asirina yatonu nasiga uku ni aysha jin ana kokarin bude kofar yasa salim yayi saurin boyewa bayan labule ita kuma aysha takoma ta kuanta sedai hantar cikinta banda kadawa ba abunda take har wata zufa ke gangarowa agoshinta khadeeja ta turo kofar tashigo se asma'u da AK abayanta suna bin dakin dakallo har bakin gadon AK yakarasa yana fadin deeja ni banga kowa ba kuma kince anan kika gansa zaune Kofar bayi tabude taleka sannan tafito jiki asanyaye tana kallonsu tace Yaya allah dagaske nagansa kuma har nakulle kofar yana ciki baifita ba Juyawa yayi damamaki yana kallon aysha yace aysha wani yashigo dakin nan ne Girgiza kai tayi tana tabe baki tace to waye kwa zaishigo inaga dai abunda ya tsoratani dazu nakira sunanka shine itama ya tsoratata ....kasan yara da rigima Sunkuy dakai khadeeja tayi tana mamakin ina mutumin yashiga kodai imagination dinta ne ... Juyawa asma'u tayi zata fita kawai tahango takalmin salim daga kasa zaro ido aysha tayi atsorace ganin tanufi wajan labulen yasa takwala ihu tana dafe cikinta har wani fizgefizge take kamar mai fitan rai Hankali tashe suka nufeta suna rirriketa alokacin salim yafito daga cikin labulen yabar dakin aguje khadeeja tafito zata kira doctor kawai tahangosa yana tafiya cikin sauri sauri waigowar dazaiyi kawai suka hada ido baiganeta ba saboda ba wanda yasani acikinsu tana tsaye tana kallonsa har yabacemata jitayi kamar tabishi sekuma tajuya tanufi office din doctor aguje yazo yafara dubata su AK nawaje suna jira se kaikawo yake Sam yakasa nutsuwa asma'u da khadeeja kuwa nagefe azaune kowa da abunda yake tunani Doctor nafitowa yace shidai gaskiya baiga wata matsala ba amma dai yanzu tafara bacci so karwanda yatasheta Cike dataikaci AK yabar wurin yanajan wani dogon tsaki dan abunta yafara isarshi Yana tafiya khadeeja tamatso kusan asma'u tana fadin Amman allah dagaske nake saurayinta yazo kuma dazu dazan kira likita nagansa yana fita daganan ba..... Katseta tayi da fadin nasani khady nima naga takalminsa abayan labule naje zanduba kenan aysha tafara ihu abun takaicin dabamuga fuskarsaba ko sunansa ma ni bansaniba Murmushi khadeeja tayi tace nidai banga fuskarsa sosaiba amma idan nagansa zan ganesa sedai sunan ne nima banrikeba Dafa kafadanta asma'u tayi cike dafarin ciki tace yayi kyew insha allahu mundauko nasara acikin shirinmu yanzu komai zaizo mana dasauki khady nagode da .... Hannu tadaga mata tana daure fuska tace um um ....kinga zakifara ko ....nagayamiki banaso idan kika kara allah gida zankoma Murmushi tayi tana kama kunnenta tace sorry namanta ne Mikewa khadeeja tayi tana shinfida dan kwalinta tace ni ko sallah ma banyiba natsaya CID kuma inagamawa zamu tafiyarmu ai ba uwarmu bace dazamu tsaya tana zaginmu muna jinyarta Wanda take dolensuma sunki zuwa se mu shi kanshi AK mai takama da cikinta gashi yagudu yabarmu anan wato mune bamusan ciwon kanmu ba kema ai kinada abunyi aikinki kika bari kikazo nan dama wata rashin lafiyar gaskece bata munafunci ba .....seda takainan sannan ta tada kabbara Itadai asma'u tazuba mata ido tana murmushi seda taga tafara sallah sannan tamatsa daga gefe takira ahmad da grany awaya tabasu labarin abunda yafaru abangaren bashir kuwa cikin ikon allah yatara kudi yayi Belin sarah akan zaici gaba dabiyan kudin dakadan kadan har yagama tunda sukataho daga police station take kuka har suka iso gida yayi parking amma taki fita daga motar zagayowa yayi yabudemata kofa cikin sigar lallashi yace sarah please... Wannan kukan ya isa hakakizo mushiga ciki kiyi wanka kihuta Girgiza kai tayi tana share kwalla tace a'a nikam tsoro nakeji Yaya kurata zaiyi bazai yafemun ba Durkusawa yayi yana langabe kai kamar zaiyi kuka yace kizo muje mana ba abunda zaimiki ko ba kya son ganinsa ne ....kullun kinamun kuka inkawoki gida yanzu munzo kuma kinki shiga ko tsohon gidanki kikeso kikomane Dagowa tayi tana kallonsa cikin miryan kuka tace ina ne tsogon gidana "Sell mana.....yafada yana murmushi Girgiza kai tayi wasu hawayen nakara zubowa seda yasharemata su sannan yamike yana riko hannunta suka nufi cikin gidan suna zuwa daidai kofar Palo taja tatsaya saboda tsoron haduwar da AK shikanshi bashir karfin hali kawai yake amma yasan AK bai iya fushiba dawuya zaikarbeta amma yayi alkawarin gyara rayuwarta dan haka yayi shahada ya jata dakarfi suka sakai cikin palon Dawowarsu kenan daga asibiti gabadayansu suna zaune apalo ana fira AK nakusan aysha yana yankamata mangoro tanasha sewani narkewa take tana zuba shagwaba shikwa dagangan yakebiyemata dan asma'u taji haushi da ranta yasoma baci amma data lura dagangan yake seta nuna kamar abun baidameta ba daga tadago kai se sunhada ido sedai tamai murmushi ko tadaga mai hannu shikuwa sefaman hada fuska yake daga karshema yamikama aysha farantin yakoma kusan grany yazauna sukaci gaba dafira Ahaka su bashir suka shigo palon AK naganinsu yamike tsaye yana kallonsu fuska adaure yace je kamaidata inda kadaukota karasowa yayi cikin palon kamar zaiyi kuka yace Yaya dan allah kayi hakuri ....nasan abunda tayi bata kyewtaba amma yanzu sarah ta canza ba irin dabane ....kayi hakuri kabata dama takarshe ..... bakaji menace bane ....nace kamaidata inda kadaukota ....kafini sonta ne ko kafini sanin halinta ne kafin in kirga uku kubacemun daganan idan ba haka ba kuma duk abunda namuku Ku kuka so 1........2 Aguje sarah takaraso wurinsa tadurkusa har kasa tana riko kafarsa cikin sheshshekar kuka tace Yaya dan allah kayi hakuri kayafemun wallahi nadaina ....bazan kara yin abunda bakaso ba Ball yayi da ita yana nunata dayatsa cikin kakkausar murya yace kidaina ko karki daina duk daya wanna tsakaninki da ubangijinki ne amma ni nariga nacireki adangina sarah tajima damutuwa awajena ...dan haka kima daina bata lokacinki kitashi kibacemun dagani Dagowa tayi tana kallonsa da rinannun idanuwanta ganin yana nufota yasa ta tashi aguje tanufi wurin grany takankameta cikin dasashshiyar murya take fadin wayyo allah grany kitaimakeni kiba Yaya hakuri kar yakoreni daga nan wallahi bansan inda zanjeba ganin grany taki motsawa yana kara nufota afusace yasa tafara zagaye mutanen palon daya bayan daya tana rokonsu subashi asma'u nagefe amma ko kusanta batajeba har tagaji da rokonsu sunyi shiru kansu akasa bawanda yatankata cike da takaici bashir yazo yaja hannunta yana kallon AK yace shikenan Yaya zan maidata Inda nadaukota amma kasani duk ranar da kaje wurin baka sametaba karka zargi kowa kazatgi kanka ...yana kainan yajata afusace yanufi hanyar fita da ita se kuka take kamar ranta zaifita tana mikoma AK hannu tama kasa magana se fadin take Yaya.....dan allah nadaina .....Yaya.. Sunkai daidai fita tarike kofar da dayan hannunta duk yanda yayi kokarin janta yakasa seda takuace aguje tadawo Palon direct wurin asma'u tanufa tariko hannunta tana fadin asma'u dan allah kitaimakeni kiroki Yaya yayafemun wallahi bazan kara shiga rayuwarki ba kuma bazan kara yunkurin raba khadeeja da ahmad ba I promise..... fizgo hannunta AK yayi afusace zaijata waje asma'u tayi saurin rike hannunsa da hannunta daya kanta akasa batare data dagoba cikin murya mai kaman rada tace leave her alone ..... juyowa sukayi atare suna kallonta cike da takaici AK ya fizge hannunsa yana fadin ba abunda yashafeki kanwata ce ko yankata nayi babu ruwanki aciki Se alokacin tadago tana kallonsa tace baya cikin dabi'una shiga abunda baishafeni ba ....lokacinda bata nemi taimakonaba bannemi shiga tsakaninku ba amma ayanzu bazan iya jure ganinta ahaka ba ....tunda tanemi yafiyarka ka yafemata mana inyaso sekabata dama takarshe anan zaka gane dagaske tacanza ko karya take Sake kama hannunta yayi yana fadin ni nasan menakeyi bawani canzawan datayi sonawa tana nuna tacanza amma kuma abunda zatayi daga baya harse yalinka ada Kara rike hannunsa tayi wannan karon cikin kakkausar murya tace AK this house belongs to me.....ni nakeda damar yanke zata zauna ko bazata zaunaba kagane....juyowa yayi yana kafeta dajajayen idanuwansa fuskarsa adaure tamkar baitaba dariyaba yajima ahaka kafin yasaki hannun sarah dakarfi ya juya afusace yabar gidan [26/07, 00:20] Hassan Atk: da daddare tana zaune apalo tana kallo AK yashigo daki yawuce kai tsaye batare dayakalli inda takeba bin bayansa tayi tana masa magana yayi banza da ita har dressing room tabishi amma kamar baisan da mutum awurin ba yafara cire kayansa seda taga yana kwance belt dinsa sannan tayi saurin baro wurin tadawo bakin gado tazauna tana jiransa Can anjima yafito sanye dakayan baccinsa yana fitowa tamike tsaye tana fadin AK katsaya kasaurareni mana baiko kalli Inda takeba yanufi dressing mirror yana fadin ai kunne keji ba idoba langabe kai tayi kamar zatayi kuka tace wai dagaske fushi kake dani ne Gadon yanufo yana shirin kuanciya yace akan me zanyi fushi dake laifin me kika mun ..... saurin riko hannunsa tayi tace to katsaya muyi magana mana idan har bafushi kake daniba meyasa baka....... Juyowa yayi yana kallonta yace miye abun fushi aciki gidan nan nakine dan kinba sarah izinin zama mezaidameni tunda ba akaina zata zauna ba .....kawai maganar ne banajin yi... niba radio bane dazanyita aiki kowane lokaci ....yakarashe maganar yana kwace hannunsa hade dazaunawa bakin gadon yafara danna wayarsa Fizge wayar tayi ahannunsa tana fadin AK nasan kaji haushin hanaka kurar sarah da..... "Kibani wayana am sending a message "Bawani massage haka kake idan kana fushi dani sekafake dawani aikin dan kar kasaurareni ....AK please.... idan har bamuyi magana ba taya zamu warware wannan matsalar Ganin yayi shiru yana kallonta yasa tazauna kusa dashi tana mikamasa wayarsa tace kayi hakuri nasan kayi hakan ne badan bakason sarah ba sedan kana ganin hakan shi zaisa tagane kuskurenta ....AK sarah macece tsanani ko tsatstsauran hukunci baya ladabtar da ita sedai ma yakara tunzurata saboda zataga kamar antsaneta ne ba'asonta ba'adamu dahalin dazata shigaba hakan zaisa tafada wata rayuwar ....tunda har tagane laifinta kuma tanemi yafiyarka to bai kamata ka kuretaba .....janta ajiki yakamata kayi kacigaba danuna mata illar abunda ta'aikata inyaso zaka ita sakamata doka akan idan har takara aikata wani abun ga abunda zaka mata ...kasha gayamun cewa aduk lokacinda ka kalli sarah tana tunamaka da ummarku ....ya akayi dazu kamanta wannan fuskan har kake kokarin nesanta kanka da ita .... Tunda tafara magana yayi shiru kansa akasa yana sauraronta se alokacin yadago yana kallonta da alamar tausayi afuskansa ahankali takai hannunta tadafa kafadansa tacigaba dafadin AK sarah tamkar amana ce awajanka tunda Kaine matsayin iyayenta natabbata da Abba ko Umma suna raye bazasu so ganin sarah ahalin datake ciki dazu ba ....banjima dasanin sarah ba amma nahango nadama karara a idanuwanta ....idan har baka yafemata ba kayi sanadin databar gidannan har taje tafada wani mugun hali to kanada alhaki akan duk abunda ta'aikata ....now its up to u sekayi abunda kaga yafi dacewa da ita nidai bazan kara yunkurin hanaka korarta ba ....tana kainan tatashi tafita tabarshi azaune yana tunani Palo takoma taci gaba dakallonta secan cikin dare tadawo dakin tsaye tayi tana kallonsa daga inda yake zaune yayi bacci kafafuwansa akasa da'alama baisan lokacinda baccin ya daukesaba ahankali takaraso bakin gadon tagyara masa kuanciyarsa juyawar dazaiyi yariko hannunta yasa akasan fuskarsa yana cigaba dabaccinsa murmushi tayi tana shafa sumar kansa cikin dabara tazare hannunta ahankali sannan tajanyo bargo tarufesa tajima azaune kusa dashi tana kallonsa kafin takoma dayan gefen ta kuanta Washegari dasafe tana breakfast a dining sarah tazo ta gefenta ta tsaya tanaso tayimata magana amma kunya ta hanata janyo hannunta asma'u tayi tazaunar da ita kan kujerar dake gefenta tana murmushi tace ya akayi....do u want say something... Sunkuy dakai tayi tana wasa dayan yatsunta cikin sassanyar murya tace dama ....sonake nabaki hakuri akan abubuwan danamuku abaya dan allah kiyafemun kuma kirokarmun Yaya ya yafemun ....takarashe maganar tana fashewa da kuka Murmushi asma'u tayi tana kurban tea tace sarah komai yawuce karkidamu ....tunda kingane kuskurenki kuma kingyara fine ...fatana dai allah yasa dagaske kike shi kuma yayanki wannan tsakaninku ne ke kika masa laifi keyakamata kiroki gafararsa "To amma ...ai narokesa yaki yafemun ko kallona ma bayason yi Dafa kafadanta asma'u tayi tace sarah AK yanada saukin kai yanzu zai hasala anjima yamanta yanada saurin manta laifin da'aka masa kici gaba dabashi hakuri ....kuma kinsan bayason jin kukanki to kidan hada da kuke kuke ko yakoreki kar kitafi .... Dole ya saurareki Murmushi sarah tayi cike dafarin ciki tace nagode sosai kuma insha allahu zanyi yanda kikace amma ni tsoro nake kar yarufeni daduka kingafa jiya yanda yayi ball dani anan wajan har yanzu wurin naciwo Tashi asma'u tayi tana dariya tadauki wayoyinta tana fadin ba abunda zaimiki yanzu ya huce ai duk yanda AK yayi fushi dasarah ganin tana faman rusa kuka gashi taki cin abinci hardasu zazzabi dole yasauko daga dokin zuciyar dayahau kamar yadda asma'u tace haka yagayamata idan har takara aikata wani abu mara kyew to bashi ba ita kuma bazai kara yafemata ba nan take ta amince akan daga yau bazata kara sallake umarninsa ba cike dafarin ciki suka rungume juna tana cigaba dabashi hakuri asma'u nadawowa taje aguje tarungumeta tana bata labarin yanda sukayi jerowa sukayi suna tafe suna fira aysha nagefe tana kallonsu seda taga asma'u tawuce bangarenta sannan takarasa wurin sarah tana daure fuska tace wai sarah miye haka kike tunda kika dawo gaba daya kincanzamun sewani shishshigema asma'u kikeyi idan ma wani abun kike shiryawa ai sekifadamun insani Wani banzan kallo tawatsamata tanajan dogon tsaki tawuce bangaren grany batare datace uffan ba Bashir dake gefe yana kallonsu yayi murmushi cike dafarin ciki yawuce bangarensa yanajin dadin sauyin dayagani atare da sarah Washegari darana AK da ahmad suna dawowa daga masallaci kenan suka hango salim tsaye abakin get yana jiran fitowar aysha bakaramin razana yayi ba ganin AK na nufosa nan take yafara tunanin abinyi amma kafin yayi wani yunkurin boyewa sun iskosa hannu yamikamasa yana murmushi bayan sungaisa yace kamar Kaine mukahadu a asibiti ranan ko ....mekake anan Sosa kai salim yayi yana kame kame yace eh nine .....na...Nazo wurin ....wata yarinya ne anan gidan Wakenan ....ahmad yafada yana kafe salim da ido dan yalura adan tsorace yake maganar Juyowa salim yayi yana kallonsa yace sarah sunanta ...anan gidan take Murmushi AK yayi cike dafarin ciki yakara bashi hannu yana fadin allah sarki ai kanwata ce...shine kuma kake tsaye awaje mukarasa ciki mana Duk yanda salim yaso kinshiga seda AK ya yajashi har cikin palon gidan bayan yazaunar dashi yanufi sama dan kiran sarah shikuma ahmad yafara jeromai tambayoyi dan har lokacin baigama yarda dashi ba yana hawa kan stairs sukaci karo da asma'u tana sakkowa zata fita riko hannunta yayi yana fadin lady boss wait....inazakije haka Kallonsa tayi damamaki tace kamar ya banganeba ....lafiya kake tambayar Inda zanje Jan hannunta yayi suka koma sama yana fadin zo kiji wani labari mai dadi seda suka shiga bangarensu sannan yajuyo yana kallonta yace kinsan me ..... Girgiza kai tayi tana mamakin farin cikin datake hangowa afuskansa takosa taji konamiye Murmushi yayi yana dafa kafadanta yace yanzu inadawowa daga masallaci nahadu dawani abakin get yake gayamun wai wurin sarah yazo that's means saurayintane ko... dariya tayi tana juyawa tace taya za'ayi insani kaje katambayi sarah mana Kara riko hannunta yayi yana murmushi yace idan dai har dagaske saurayinta ne zanfi kowa farin ciki saboda nalura yaron yanada hankali da nutsuwa fuskar tausayi yayi yana kauda kai yace inama chitti ta tana tare dani zanso taga wannan farin cikin datajima tana son gani afuskata .... Kwace hannunta tayi tana kaimishi duka aciki tace kabari har kaji ko saurayinta ne mana kai kullun kana saurin yanke hukunci akan abunda baka tabbatar ba jan hannunta yayi yana dariya suka nufi dakin sarah zaune take suna waya dabashir tana ganinsu tayi saurin ijiye wayar tana murmushi tace gaba dayanku haka allah yasa ba wani Abu nayi ba Jan hannunta yayi yafito da ita batare dayamata bayanin komai ba suka nufo palon Asma'u nabiyo dasu abaya jikinta yayi sanyi tana tunanin halin da bashir zaishiga idan yakasance dagaske saurayin sarah ne yazo aysha tazo fita kenan tahango salim da ahmad apalo suna fira wani irin birki taja tatsaya tana kallonsu cike dafirgici ganin su AK sun nufo palon yasa itama takarasa dan sanin meke faruwa Zaunar da ita AK yayi yana murmushi yace wato kinyi saurayi shine kike boyemun ko Saurayi kuma .....tafada tana bin kowa napalon dakallo sannan tajuyo tana kallon AK tace Yaya ban....fahimceka ba Nuna mata salim yayi yana rankwashinta kai yace bakisan wannan bane koba saurayinki bane Juyowa tayi damamaki tana kallon salim kafin tayi magana yayi sarin fadin .am....yaya bamu riga mungama daidaitawa bane nidai naganta inaso hasalima yaune karo nafarko danafara zuwa nan gidan shiyasa bazata gane niba Juyowa AK yayi yana kallon asma'u tayi saurin kauda kai tana murmushi shima murmushin yayi sannan yamaida kallonsa kan salim yana shafa kai yace sorry bansan haka abun yakeba amma duk dahaka naji dadin ganinka kuma nabaka izinin kacigaba daneman aurenta allah yashigemana gaba saurin dagowa tayi tana kallonsa zatayi magana yakatseta dafadin um um kinmanta alkawarin mu ne sunkuy dakanta tayi kasa nan take taji hawaye suncika mata ido tayi saurin tashi takoma dakinta tana fashewa dakukan dabatasan konamiye ba salim nafita aysha tabi bayansa dan sanin dalilinsa nayin hakan amota ta iskosa yana jiranta tana Shiga ya tada motar seda sukayi nisa sannan yabata labarin abunda yafaru juyowa tayi tana kallonsa fuska adaure tace to meyasa kace wurin sarah kazo yanzu gashi ka kara samu amatsala Dariya yayi yace to base sunkara ganina ba yauma kaddara ce takawoni kuma inaso inganki shiyasa nazo "Hmmmm salim kenan bakasan wacece asma'u ba duk yadda kake tunaninta tawuce nan "Allah koh......yafada cikin rashin ba zancan mahinmanci Bayan kuana biyu dafaruwar hakan ..... Ahmad nakan hanyarsa zai maida khadeeja gida suna zuwa daidai wani restaurant yace deeja yunwa nakeji bari mudan ci abinci anan gyra zamanta tayi tana kallonsa tace ni gaskiya bansaba cin abinci a irin wurarennan ba je idan kaci kabiyomun danawa zanci anan Dariya yayi yazagayo tavefenta yabude yana fadin dallah fito haka zan aureki baki waye ba salon kiyita badani agaban abokanai fitowa tayi tana kallon wurin tace nayarda mushiga amma gaskiya ruwa kawai zansha dan dagani abincin zaiyi tsada kaga sekabani kudina insa aljihu idan naje gida naci abinci Wucewa yayi tana binsa abaya se zuba suru take yana dariya har suka shiga cikin restaurant din yowowar dazaiyi yahango salim da aysha zaune suna cin abinci se fita suke suna dariya kana ganinsu kaga masoya dan harbata abaki yake tana zuba shagwaba Cak ya tsaya yana kallonsu khadeeja dajhankalinta yadauko wurin kallon wurin tazo yaci karo dashi saurin cin birki tayi tana fadin ya kuma katsaya muje mana nifa yawuna yafara tsinkewa .... Ganin hankalinsa bayanan yasa yajuya dan ganin abunda yake kallo zaro ido tayi tana kallon salim dan ita bata ma lura da aysha ba kafintayi magana ahmad yace Salim da aysha kuma .... Saurin juyowa tayi tana kallonsa tace kasanshi ne "Nasanshi mana saurayin sarah ne fa ranan ma yaje gida nemanta kuma har sunyi magana da AK ...amma miye hadinshi da aysha Damamaki tace to ai wanann shine Wanda Nagani tare da ita ranan a asibiti .... karasawa ahmad yayi wurinsu khadeeja nabiye dashi salim naganin ahmad yanufosu yayi saurin mikewa tsaye yana zare ido Hannu ahmad yabashi suka gaisa cikin rawar murya salim yace me....kazoyi nan Kafin ahmad yayi magana khadeeja tarigashi dafadin Nan restaurant ne duk Wanda kagani anan to abinci yazo ci Dariya yayi yana kallonta yace tare kuke ne murmushi ahmad yayi yace eh she is my wife to be and AK's sister in law kafeta yayi da ido yana fadin ohh I see ai ga kama nan ma.... Kallon aysha khadeeja tayi tana murmushi tace aysha ba magana ....ko baki ganemu bane .... Kauda kai tayi hade dajan tsaki dan tasan yanzukam asirinta yagama tonuwa Ganin kallon dasuke masa yasa yawashe baki yana Sosa kai yace karfa kuyi zargin wani Abu she is just a friend kuma.... Khadeeja takatseshi dafadin kuma.....kafin kashawo kan sarah kana bukatar taimakonta saboda ita tafi Sanin abunda sarah takeso dawanda bataso right..... dariya yayi cike dafarin ciki yace yawwa brilliant fiancé gaskiya kin birgeni Zaunawa ahmad yayi kan dai daga cikin kujerun table din yana fadin dama abinci mukazo ci tunda gaku kunga semuhadu gaba daya muci ko ya kika ce aysha ....yakarashe maganar yana kashe mata ido zaunawa sukayi gaba daya suka fara cin abinci banda aysha da lomar kemata wahalar hadiyewa salim kwa ko ajikinsa danshi Sam baigane Inda suka dosa ba amma tambayyoyin da khadeeja kejefamasa suna bala'in rikitashi wani lokacin seda taimakon aysha yake iya amsa wata tambayar suna gama cin abinci wurin asma'u suka fara zuwa suka sanar da ita tayi fadin ciki matuka dajin salim shine saurayin aysha saboda tasan yanzu komai yazomata dasauki shaida kawai take bukata dazata gabatar ma AK dan ba lalleni ya yarda da ita hakakawai ba saboda aysha tariga tashafa mata bakin painti akan maganar cikinnan Sosai aysha tashiga damuwa ganin asma'u nakokarin tuna mata asiri gaba daya batada wani kuanciyar hankali ko isashshen bacci bata samu ranan suna tafe da salim amota sunzo daidai traffic light yajuyo yana kalllonta yace baby nagayamiki ba abunda zai faru ko kuantar dahankalinki gone zanyi tafiya kuma bazan dawoba sekin haihu king a bayanda za'ayi asirinki ya tonu Juyowa tayi tana murmushi tace nasani salim nidai kawai hankalina bazai kuanta bane senaga tafiyarka wallahi Rabon da inyi bacci mai dadi har namanta daure fuska yayi yana kauda kai yace au abunda ma zakice kenan saboda ke fa zanyi tafiyarnan amma ko kinuna kinji dadi sema nuna kike kinkusa natafi "Sorry bahaka bane sweetheart kaima kasan zanyi missing dinka saboda kulawar dakake bani badan wanann asma'aun ba Aida ba abunda zairabamu kaima kasani Banza yayi da ita yana kara daure fuska tayita tsokanarshi yaki kulata bakinta takai saitin kuncinsa tana murmushi tamanna mai kiss shima murmushin yayi yace bai isaba kara yimasa wani tayi tana dagowa tahango asma'u zaune amotar ta dawaya ahannunta tana daukansu video suna hada ido tamata murmushi hade da dangwala mata 👍 sannan ta tashi motarta aguje tashige gabansu Hannu aysha tadora akai tana fashewa da kuka tace salim munshiga uku shikenan karyammu takare cike da mamaki yace mene ne kuma... Nuna mashi motar asma'u tayi tana fadin Asma'u taganmu lokacin inamaka kiss wallahi kuma kamar tadauki picture dinmu nasan AK zataje tanuna mawa ....salim please do something hankali tashi ya tashi motar yabi bayanta yana fadin to nikuma mezan iya yimata yanzu.... "kadaki motarta mana ko katurata wani wuri ....kawai kasa tayi accident nidai kar wayanta yakai hannun AK please Cike da mamaki yajuyo yana kallonta yace aysha are u mad ...kinsan mekike fada kuwa ...ko kinmanta halin dakike cikine ..... Tana ganin sunjera damotar asma'u kafin yayi wata maganar kawai takama matukin motar dakarfi tajuyashi kafin salim yayi wani yunkuri tuni motar tadaki ta Asma'u dakarfi seda glasses din suka fashe saurin taka birki asma'u tayi tana salati hade da dafe inda kanta yabugu har da jini Nan take aka zagaye wurin ana salati salim nabude idonsa yaga aysha akwace kamar gawa hankali tashe yafara jijjigata yana kiran sunanta dakarfi amma komotsi batayi aguje yafito daga motar yazagayo wurinta yana kokarin fito da ita asma'u da tafito afusace zatayi masifa ganin aysha awannan halin yasa tyi saurin karasowa ta taimaka masa suka sakata motarta se asibiti ....... Zaune suke gaba daya mutanen gidan kowa ya zabga tagumi yana jiran fitowar likita AK kam yakasa zama se safa da marwa yake yana dafe dakai asma'u nagefe tana kallonsa cike da tausayi Doctor nafitowa AK yatarbesa kafin yayi magana doctor yace kuantar dahankalinka tana nan daranta yanzu haka zaku iya shiga Ku ganta lumshe ido yayi yana sauke ajiyar zuciya hakama salim dake can gefe atsaye dan bama wanda yalura dashi ganin doctor atsaye bai tafiba yasa jikin AK yayi sanyi cikin rawar murya yace doctor..... My.... Baikarasaba likitan yadafa kafadansa yace sorry we've lost the baby ..... runtse ido yayi yana dafe kai yafara karanto innalillahi wa'inna ilaihiraji'un ..... Zaunawa kasa salim yayi yasa kai aguywa yana sharan kwalla uncle jamilu kuwa jiyake yamafi AK jin zafin zubewar cikinnan dan yasa dogon buri akansa Shiru sukayi gaba dayansu bamai magana har natsawon lokaci sannan AK yajuya jiki asanyaye yashiga dakin da aysha take sauran nabinsa abaya banda asma'u dake fargaban shiga dakin dan tasan mezai biyo baya dan taga irin kallon da AK kemata tunda yaji cewa da motarta sukayi hatsari Kuka sosai aysha keyi suna lallashinta duk sundauka zafin zubewar cikin takema kukan ita kuma abunda takema kuka daban Asma'u na tsaye AK yafito daga dakin yana share kwalla atsorace tamike tsaye sedai ga mamakinta ko kallon inda take baiyiba yafita daga asibitin dakallo tabishi har yabacemata sannan tashiga dakin Wunin ranan haka aysha tayishi banda kuka ba abunda take ko abinci takici har dare AK baidawoba annemesa anrasa gashi wayoyinsa duka akashe tun darana dayakira aysha ya tambayeta yajiki daganan ba'akara jin duriyarsa ba ganin dare yayi sosai asma'u tashiga damuwa takira ahmad yace basa tare wajan shabiyun dare tafito daga bangarenta da makullin motarta ahannu se wayarta wajan motarta tanufa kai tsaye tashig aguje tafita daga gidan tana sharan kwalla tayi alkawarin yau duk inda AK yake seta nemosa kuma setagayamishi duk abunda yake faruwa tagaji da boyemasa Har wajan karfe biyu tana nemansa sedaga karshe ta tuna da gidan gonarsa nan take tanufi wurin tana fatan samunsa acan tana zuwa sani ya tabbatar mata yana ciki ba inda yaje cike dafarin ciki takarasa bakin kofar tafara bubbuga masa Yana kuance akan gado dagashi se 3quater da singlet yayi rub daciki dalittafi ahannunsa yana karatu jin bugun kofar yaki karewa yasa yatashi yana jan tsaki yanufi kofar dan azatonsa sani ne afusace yabude kofar zaiyi magana ya tsaya cak yana kallonta murmushi tayi hawaye nagangarowa akuncinta zatayi magana yayi saurin turo kofar zairufe tarike dahannunta tana fadin ABI please listen to me ....let me explain my self daure fuska yayi yana turo kofar dakarfi yace to hell with ur explanation ....just get out of here Kara tare kofar tayi dahannu biyu tana fashewa da kuka tace ABI dan allah kabani dama namaka bayanin komai nagaji da jure kiyayyar da kake nuna mun .....I can't bear it anymore.... tureta yayi dakarfi yarufe kofar yana kuantar dakansa ajiki hawaye nazuba a idonsa zaunawa yayi awurin sautin kukanta nadukan zuciyarsa hannu biyu yasa yadafe kansa yana runtse idanuwa ahankali ya furta what is wrong with my destiny .... tashi tayi aguje ta zagayo ta window taci gaba da bubbuga mishi cikin dasashshiyar muryanta take fadin ABI sanyi nakeji kabudemun kofa please ... .. Kabani minti 2inmaka bayani idan har baka gamsuba namaka alkawarin bazan kara takuraka ba zantafi inkyaleka .......wai yaushe kazama hakane ABI da nasanka da hakuri da juriya amma yanzu kwata kwata kacanza ....tajima tana rokonsa ganin yaki kulata yasa takoma jikin kofar tazauna tana fadin shikenan karka bude kofar nikuma inanan ba inda zanje harse kafito sunjima ahaka tun yanajiyo kukanta haryaji shiru ahankali yamike tsaye yana leka window yahango motarta tananan kan gadonsa yanufa har yakuanta se kuma yaji yakasa natsuwa se juye juyeyake yanason bude kofar amma kuma yanajin haushinta sedai gaba daya hankalinsa nakanta tura fuskansa yayi cikin pilo yana naushin katifar kamar zaiyi kuka yace ohhhhhh ....wai yama akayi nafara sonki ne bansaniba ..... ahankali ya sauko daga kan gadon yanufi kofar tanaji zaibude tayi saurin mikewa tsaye tana share kwalla shikwa yana budewa yajuya batare dayajira yaji mezatace ba [27/07, 23:37] Hassan Atk: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 2⃣0⃣0⃣ Saurin bin bayansa tayi tana fadin ABI dan allah katsaya kasaurareni inaso ingayama gaskiyar abunda kefaruwa afusace yajuyo yana kallonta yace ba abunda zaki gayamun banason jin komai .....every relationship between us ...has been ended saurin karasowa tayi wurinsa tanakama hannunsa tace ABI please hear me once for the sake of friendship kabani dama takarshe namaka bayani.... Kuace hannunsa yayi yana fadin duk lokacinda nabaki dama se kinyaudareni ....yanzu duk abunda zaki fada bazan yarda dashiba ....I have died with my baby...now nothing is left .... Saurindagowa tayi tana kallonsa cikin rawar murya tace ABI abanza kake wannan damuwar akan cikin aysha kawai yaudara.... Bata karasaba yakatseta stop...yana hada tafukan hannayansa wuri guda yace nagayamaki namutu I am a dead body now kome zakifada bazan fahimceki ba kuma bazan iya magana dakeba ...ba abunda yayi saura tsakanina dake ....just go away ....yana kainan yajuya yana rangaji yakoma kan gadonsa ya kwanta yabarta atsaye tana kallonsa hawaye nacigaba dabin kuncinta aranta tana fadin zanjiraka bazanje ko inaba harse lokacinda ka shirya saurarata ...I won't do any mistake today yazama dole kasan duk abunda najima ina boyemaka Grany tana tsaye apalonta tana faman kai kawo duk tadamu Darashin ganin AK gashi tundazu asma'u ta tafi namansa har yanzu shiru jin karan bude kofa yasa takarasa dasauri tana fadin yawwa Asma'u kindawo ina abidi yake meyasa Baku taho tareba ....ganin aysha datayi atsaye yasa tayi daurin cin birki tana daure fuska tace ke mekike anan Daure fuska aysha tayi tana kauda kai tace garama kimanta dawata asma'u dankema kinsan AK bazai iya cigaba dazama da wacce tayi sanadiyar mutuwar dansa ba ....tunda ya aureta banda wahala da kunci ba abunda ta tsinana mishi ....kirungumi kaddara kawai ki amince ya aureni saboda ni nafi dacewa dashi ... wani dogon tsaki grany taja tanamata wani banzan nallo tace allah yatsari abidi da aurenki ai ko mata sunkare kikaga ya aureki to kitabbata bana raye Aafusace aysha tajuya tana fadin nikuma mutuwace kawai zata hanani aurensa se muzuba muga dani dake wazai riga wani mutuwa .... tana fita daga bangaren grany takira salim awaya tajima tana ringing kafin yadaga baikaiga maganaba tace kai wai kana ina ne .... Gida ...yafada atakaice "kamar ya gida wato kai harma kasamu lokacin Hutu ko ....ko kamanta da videon dake hannun asma'u ne ....idan har tanunama AK ita to wallahi duk kudin ubanka bazai hana yadaureka ba katseta yayi dafadin ke wai ke uwata tace dazaki kirani tsakar dare kinamun masifa ...to tanuna masa mana seme ... "Kaga salim nifa ba masifa namaka ba gaskiya nagayamaka tunsafe annemi AK anrasa ga asma'u ta tafi nemanshi dan tanuna masa video kuma kasan hakan bakaramar barazana bane wa kuanciyar hankalinmu idan har asirinmu ya tonu wallahi munshiga uku dan kabar ganin AK bashida mutunci .... Shiru yayi nadan lokaci sannan yace to yanzu miye abunyi.....kingafa ruwan sama ake sosai "yawwa kagane yanzu ni zanci gaba daneman asma'u kaikuma katayani Neman AK dan allah inaso nasamu ganinsa kafin videon yakai gareshi .... baijira tagama maganr ba yakatse kiran yana Jan tsaki yace koke da kuke gida daya bakisan inda sukeba senine zan sani ta inama zanfara neman wani AK acikin darennan kuma aruwan sama mtswwwww dago dakansa yayi yaganta atsaye tana kallonsa fuska ahade yace malama kinemi wuri kizauna ko kimatsa daganan stop staring at me Saurin karasowa tayi bakin gadon dan duk atunaninta bacci yake cikin rawar murya tace ABI please katashi innuna maka wani Abu idan baka gamsuba nayarda kadauki duk matakin dakake so akaina Sauka yayi daga kan gadon yanufi toilet yana fadin kawai kina bata lokacikin ne nagayamaki ba abunda zaki fada nayarda dashi koda nabude kofar bawai inason jin abunda zaki fada bane so just shut ...up toilet din yashiga yatara kansa apanpo yana zuba ruwa saboda azaban dayake masa yajima ahaka kafin yadago kansa yana fitowa Tamika mashi towel tana fadin to shikenan naji karka saurareni amma dan allah kakira grany taan halin dakake ciki she was so worried ko abinci takasa ci bare kuma ayi zancan bacci kuma kasan hakan illa ne ga lafiyarta .... Tunda tafara magana yake kallonta seda tayishiru sannan yafizge towel din ahannunta yafara goge fuskansa ita kuma tajuya kan bedside drawer tadauko masa wayarsa Grany nazaune abakin gadonta ga sarah zaune agefenta sunyi jugum suna kallon kofa sukaji wayar grany na ringing saurin mikewa sarah tayi tadauko wayar tana fadin Yaya Hannu narawa grany takarbi wayar takai kunne tana fadin abidi kaine ya kake kana lafiya daiko? "lafiya kalau grany kefa .... "Yo ni ina naga lafiya abidi akacemaka haka ake dan kayi rashi kuma seka guji kowa ga asma'u tundazu taje nemanaka shiru itama haryanzu ko kuna tare ne ... Juyowa yayi yakalli asma'u datakafeshi da ido sanann yajuya yana fadin a'a banganta ba kuma bansan inda takeba Shiru grany tayi nadan lokaci sannan ahankali tace to yaushe zaka dawo gida.... "Ki kunata kihuta grany dasafe zamuyi waya bye.....yana kaiann yakatse kiran hade da kashe wayar gabadaya yayi wurgi da ita kan gado shiga gabanshi asma'u tayi tana fadin meyasa zakamata karya ... tagefenta yawuce ya zauna bakin gadon yanaci gaba dagoge kansa yace ba karya nayiba ....we are just at the same place but we are not together .... jiki asanyaye grany ta ijiye wayar tana kallon sarah kafin tayi magana sarah tadafata tana fadin yadai ....lafiyanshi kalau yaushe zaidawo .... "bansaniba sarah inaji ajikina suna tare da asma'u sedai inajin tsoron kar yadauki matakinda daga baya zamuzo muna damunsani "Ba abunda zaifaru grany dazaran tagayasa gaskiyar abunda yafaru komai zai wuce .... "To ai awuya yatsaya ya saurareta ne nasan halin abidi bai iya fushiba dagajin yanda yayi maganar nasan akwai wani Abu akasa Kamo hannunta sarah tayi tana murmushi tace ...king a grany ki kuantar dahankalinki baabunda zaifaru Yaya yana tsananin kaunar asma'u kuma insha allahu soyayyar ta agaresa bazata tafi abanza ba wannan Daren seyakasance mafi kyewn dare awajansu insha allahu shine farkon fara sabuwar rayuwarsu Murmushi grany tayi tace to allah yasa haka sarah danafi kowa farin ciki .... mikewa sarah tayi daga kan gadon takoma kan kujera tana fadin to ai yanzu tunda kinji muryan angon naki se kikunata kiyi bacci kar hawan jininki yatashi Dariya tayi zatayi magana kenan aysha tashigo dakin tana yamutsa tace wai sarah haryanzu ba'aji labarin AK bane Daure fuska sarah tayi takauda kai grany tamakamata harara tana fadin to ai tunda saurayinkine kezaki fimu sanin inda yake kuma kifitarmun adaki dan bazan iya yinbacci ba ina kallon wannan fuskar taki Juyawa tayi afusace tafita tana banko kofar dakarfi aranta tace zanyi maganinku ne ai dazaran na auri AK duk sekun durkusa akan guywowinku agabana kuma intakaku yanda naga dama AK na kwance yana kyarman sanyi saboda zazzabin dayarufesa garuwan dayawuni kwarama Kansas ya haifarmasa damura Asma'u nagefe azaune kanta kasa tana tunani atishawan dataji yana jerawa ne yasa tadago kanta azabure tanufo wurinsa tana fadin ABI are OK .....hannunta takai kan goshinsa taji zafi rau cike datausayi taja blanket tana kokarinrufesa ya fizge ahnnunta cikin muryan maijin sanyi yace stop pretending that u care about me ....I don't need it ...yana kainan yaja bargon yarufe jikinsa gaba daya har kansa yana ci gaba da atishawa Dube dube tafarayi adakin sedai bataga alamun kettle ko flax ba har bayi taduba amma hitter akashe ba ruwan zafi tajima atsaye tanakallonsa kafintajuya aguje tanufi dakin sani koda taje tagama jikewa daruwa da sauri sauri take dokan kofar saboda ruwan da ake shekawa ballale ne yajiba Seda yaleko ta window yaganta sannan yabude kofar yana fadin ahh hajiya kece dakanki acikin wannan ruwan batanira yakarasa maganar ba tace ...sani dan allah ruwan dumi nakeso kozan samu "Gaskiya babu hajuiya sedai udan zaki ita jira se indoramaki yanzu Murmushi tayi tace yawwa to doramun badayawa ba kamar cikin kopi kuma idan kayi ajiyar citta kadan hadamun aciki OK.....yafada yanajuya yanufi dan karamin kitchen dinsa itakuma tamatso jikin kofar yanda ruwa bazai tabata ba ba'adau lokaci ba yafito da glass cup ahannunsa yamika mata tayi saurinkarba tana masa godiya tajuya cikin ruwan takoma wurin AK dasauri takarasa bakin gadon tana yayemasa bargon tace ABI tashi gawannan kasha zakaji saukin muran dasafe se muje asibiti kamar karyatsahi sekuma yatashi zaune da kyar yana kyarma tamikamasa kopin yakai hannu zai karba ya hada dahannunta yarike dakarfi yana fadin why are u doing this "Saboda nagane kuskurena natafiya danayi nabarka dakuma nuna rashin damuwa dakai danayi yanzu kuma inaso ingyara abunda nabata "was that the only reason ? Yafada yana karban kopin yasake mata hannu daure fuska tayi tace tunda kace bakaso kaji komai meyasa zanfada ..... Shiru yayi yana kauda kai baice komai ba ita kuma tanufi dressing mirror takuance gyalen datayi rolling tafara goge gashin kanta kallonta kawai yake da cup din ahannunsa lokaci guda yana tuna chitti dinsa ganin zata juyo yasa yayi saurin kauda kai yana kai kofin bakinsa yafara sha yana yamutsa fuska Karasowa tayi daga gefen gadon ta tsaya tana kallon yanda yakesha ahankali tace badadi ko .... Girgiza kai yayi yana maida kopin bakinsa yasha sanann yace yanada zafi dai kuma akwai yaji .... yanda yayi maganar ne yakusa bata dariya suna hada ido tayi saurin gintseta kallonta yake lokaci guda yana tuna lokacinda ta taba kawomasa ruwan dumi kamar haka farkon aurensu baisan lokacin murmushi ya subuce masa ba yayi saurin kauda kai yana daure fuska seda ya shanye ruwan duka sannan ya ijiye kofin akasa yakuanta nan take bacci yadaukesa aysha nabacci kiran salim ya tasheta tana dauka yace ya kinga AK din ... Cike datakaici tace eh nagansa gashima azaune muna cin abinci .....bacewa nayi kai kanemosaba ....kawai inabacci kazo kawani tasheni "Bacci fa kikace harma kinsamu lokacin bacci to kisani gwara ni so dubu ubana yanada kudin belina ke ubanki megaresa kwanta kici gabada baccin inyaso semutaru muyitayi ..... Zatayi magana kenan yakatse kiran yana wurgi dawayar yace wace kaddara cema tahadani dake badan ina using dinki dansamun abunda nake soba (dukiyar AK) datuni banyi watsi dakeba ....yanzu gashi nibaga dukiyar ba nibaga babyna ba to hell with those women....yafada yana kwantawa kan gado sedai Sam yakasa baccin yana tunanin matakinda AK zai dauka aknsu idanhar yaga videon gashi yamishi karyan yana son kanwarsa .... Abangaren aysha ma haka Sam baccin ya kaura a idonta dama can batasan lokacinda yadauketa ba wayarta tadauka takira AK amma akashe cike da takaici tadafe kai tana fadin nashiga uku yanzu yazanyi idan AK yaga videon nan nasan kashina yabushe ya allah kahana asma'u ganin AK adaren yau harse nariga ganinsa Ganin AK yayi bacci yasa takaraso ahankali tana taba goshinsa taji zafin yaragu balanket tajanyo tarufeshi sannan tazauna kusa dashi tana kai hannunta kannasa tana kallonsa cike daso dakauna Washegari dasafe ahmad yashigo gidan bangaren grany yanufa kai tsaye tana zaune ya iskota bayan sungaisa yazauna kusa da ita yana fadin grany AK bai kira ba "yakira abidi amma baigayamun inda yakeba kuma kaga haryanzu Shiru yayi nadan lokaci sanan yace to ...asma'u fah " itama batanan ahmadi tunjiya tafita nemansa har yanzu amma natabbata duk inda yake suna tare ...nace wai koyanagidan gonarsane Girgiza kai ahmad yayi yana ciro wayarsa aljihu yace bayacan saboda jiya naje sani yacemun baijeba wayarsa yakai kunne yana sallama tadayn bangaren Umma ta amshi sallamar suka gaisa sannan yace ...ummanace ko asma'u tana nan gidan ne Cike damamaki Umma tace a'a batanan dams yanzu nakeso intura khadeeja can gidansu tadubomun ko lafiya ina kiran wayarta bata dagawa ....baka sameta agidansu bane ...ahmad ko wani Abu ne yafaru nasan Abid zaiyi fushi da ita kan zubewarcikin aysha ko .... Shiru yayi nadan lokaci sannan yace umma ko kunatar dahankalinki ba abunda ya faru yanzu haka ma suna tare shiru tayi batace komai Ahmad yace Umma deeja tana kusa ne...? Eh gata....tafada tana mikama khadeeja wayar sannan ta tashi jiki asanyaye tawuce dakin inna Khadeeja nakai wayar kunnenta kafin tayi magana ahmad yace deeja kizo gidansu AK kisameni yanzu .... Aysha naganin gari ya waye tanufi bangaren iyayenta ko tashi daga bacci basuyi ba tahau buga musu kofa aunty sadiya nabudewa tafada jikinta tana rusa kuka hankali tashe takama hannunta tazaunar da ita tana fadin haba aysha wai har yanzu baki daina kukannan bane ai Ko nice namutu kukan dakikayi ya isa haka ganin taki daina kukan yasa ta tashi takira jamilu cikin magagin baccinsa yafito yana hamma Aguje aysha takarasa wurinsa tana kara fashewa dakuka tace dady everything is over burinmu yarushe dady I was so selfish ..... Jan hannunta yayi suka zauna yana fadin haba ...haba yar lelen babanta wannan kukan dakike kina wa'innan maganganun ai sekitona mana asiri....nimafa naji zafin zubewar cikinnan naki saboda harnagama bujet dina akansa amma wannan munafukar yarinyar seda tayi sanadin dayazube ....ai Nina ba kyaleta zanyi ba senadau fansar jikana taji inda dadi....yakarashe maganar yana janwata doguwar hamma saboda baccin dakyar iya ma yake bude idonsa aganar ma batafita da kyew Kamo hannunsa aysha taycikin muryan kuka tace dady kayi hakuri naboyemaka abubuwa dayawa akancikinnan Wanda seyanzu nake nadamar hakan ....gaskiyar magana ba AK ne yamun ciki ba salim ne yamun kumayanzu haka Asmau tadauki videon mu zata nuna ma AK amatsayin shaida daga nan Kuma nasan...... bata karasaba ya wanketa dawani lafiyayyen marin dayasa takusa sakin fitsari awajan atsorace tadago tana kallonsa kafin tayi magana yadaga hannu zaikara mata wani tayi saurin tashibaguje tabuya abayan sadiya tana rera uban kuka kamar wacce ake yankar naman jikinta afusace yamike tsaye dan tuni bacci yagudu a idonsa cikin kakkausar murya yanufota yana fadin banza shashasha ....bakiji kunyar fadamun wannan banzar maganar ba ...dan uwarki kinakallon inakika bari yamiki ciki ...kuma meyasa baki gayamun tunda wuri ba ....karo nabiyu kenan kina mun wasa da damata hannu yadunkule zaijai mata naushi sadiya tarike hannun tana fadin haba ...haba jamilu kasheta zakayi ne... ai ko jaki ka kaima wannan naushin sai yakai kasa bare wanann karamar yarinyar kuace hannunsa yayi yana fadin kibarni kawai inkasheta dan da ita gara babu ....shekara nawa ina jiran wannan lokacin tun tana karama naginata akan wannan burin nawa seda komai yazo karshe duk tabi taruguza mana al'amari ....duk basaboda sakacinta bane asma'u tasamu damar shiga rayuwar AK yanzu ganshi tazame mana karfen kafa mun rasa yanda zamuyi da ita ....yanzu gashi mubaga dukiyar ba kuma tahanamu rawar gaban hantsi ....saboda damuwar datake sakani kayana harsunfara mun yawa da bansan wani Abu magani ba amma yanzu kullun nine jika wancan kora wancan ....kuma duk ke kika jamana ....yakarashe maganar yana nuna aysha dayatsa cikin rawar murya tace dady nace kayi hakuri bandauka abun zaiyi tsanani haka bane nidai yanzu kataimakeni kar AK yaga wannan videon dan allah "Dallah yimun shiru kinason taimakona meyasa baki gayamun tun jiya ba yanzu mezan iya yimaki ...kije can wurin shashashan saurayinnaki ya taimakeki tunda ke kwata kwata bakida hankali bakida tunani irin namata shi ai yanzu yana can hankali kuance saboda ko kamasa akayi bazai kuana ba ubansa zafito dashi .....kekuma kohadamu kikayi nida uwarki kika sayar bazaki hada kudin dazaki kwaci kanki ahannun AK ba fitowa tayi daga bayan sadiya tarungumeshi tana fashewa dakuka tace dady please stop saying that tsoro nakeji .... ajiyar zuciya aunty sadiya tayi tana kallonsu tace gaskiya kuzauna musan abinyi duk abunda yafaru yariga yafaru yanzu semutari gaba ....wane mataki yakamata mudauka .... zauanwa uncle jamilu yayi kan dai daga kujerun Palon yana cije lebe yace asma'u .....asma'u .. ...asma'u wallahi naaaaaaaa tsani yarinyarnan kai ayanda nakeji yanzu tsap zan iya kasheta idan takamun gardama dan da'ace burina bazai cikaba ta tonamana asiri agaban AK to wallahi banki ba ace gabadayansu sun mutu kowa yahuta ...... Kwance suke suna bacci hankali kuance asma'u nazaune bakin gado tadora kanta akan kirjinsa shikuma yazagayo dahannunsa abayanta dayan hannun kuma yana cikin Nata tarikeshi gam ahankali yafara bude idanuwansa har yasaukesu akan kyekkyewar fuskarta lumshe idanuwan yayi yakara budesu yana cigaba dakallonta se alokacin yalura da ciwon dataji agoshinta jiya gashi yadan kumbura ga jini nan yadaskare akai yajima ahaka yana kallonta ganin rana tafito baiyi sallar asuba ba yasa yafara kokarin janye hannunsa daga nata wanda hakan shiyafarkar da ita tayi saurin tashi zaune tana janye gashinta dayarufe mata Rabin fuska cikin sassanyar murya tace yajiki.....kaga ruwan sama ya dauke muyi sallah se mutafi gida Baice kalaba yasauka daga kan gadon yana rangaji yanufi toilet ....seda yayi brush sannan yayi alwalwa yafito Koda yazo ta shinfida mashi darduma tana rike da rigarsa batare dayakalleta ba yakarbi rigar yasaka yana mamakin miye takeson gayamasa datanace akan se ya saurareta duk Koran dayamata taking tafiya kuma still tana kula dashi tadamu darashin lafiyarsa yana kabbarta sallah itakuma tawuce toilet tayo alwala koda tafito yagama sallah yana zaune kan dardumar kafin takaraso ya mike tsaye yabata waje Saitin window yaje ya tsaya yana kallon waje ita kuma tafara sallah [27/07, 23:37] Hassan Atk: tana gama sallahr tanufi kan gadon tafara gyrawa bata luraba tayi ball da glass cup din ya ijiye akasa ya fashe yarkara tayi ta dafe kafarta tana yarfa hannu aguje AK yakaraso wurin yana duba kafar yace meyasa kina tafiya ba kya kallon gabanki jinin da yake zuba ya kalla sannan yadago yana kallonta fuska ahade yace are u doing this intensionally dan kiga kozan damu dake ko ..... Janye kafarta tayi daga hannunsa tace bana bukatar kulawarka kuma base nayi hakan ba nariga nasan baka damu dani dinba .... ganin jinin naci gaba dazuba yasa yamike yasamo handkerchief da turare sannan yadawo kusanra yadurkusa zatayi magana yakamo kafar yana fadin dallah zauna kimun shiru awajan Dakyar tayarda yafesa mata turare akan yankan sannan sannan yafara daure mata da handkerchief kallonsa take tana murmushi ahankali tafurta u can easily change a relationship but u can never change ur feelings batare dayadago ya kalleta ba yace sonawa kikeso in maimaita miki cewa bana sonki kuma bawata alaka datarage tsakanina dake nayi hakane bawai dan nadamu dakeba sedan alkawarin danama grany cewa matukar kina matsayin matata to zan kula dake .... "ABI aduk lokacinda kayi kokarin boye wani abu azuciyarka alokacin fuskarka ke kokarin nunashi ....u have love for me in ur heart just gave a chance ..... Dagowa yayi yana kallonta bayan yagama daure kafar fuskarsa bayabo ba fallasa yace to inajinki gayamun menene ..... saurin dagowa tayi tana kallonsa cikin sauri sauri tace ABI bani nayi sanadin zubewar cikin aysha ba itace ma tayi niyyar bigeni damota saboda tasan ina dauke da shaidar dazata nuna maka cewa cikin dayazube banaka bane .....cikin salim ne ...ABI salim ba saurayin sarah bane saurayin aysha ne sunjima tare dashi alokacinda tagane tana dauke daciki lokacin tayi abunda tayi sannan daga baya tadora maka alhakin cikin kuma ka amince da ita ....kowane lokaci nayi kokarin gayamaka gaskiya se kaki saurarena kace natafi nabaka waje saboda aysha tagama gayamaka karya da gaskiya kuma ka yarda da ita tana anfani da cikinta dan samun biyan bukatunta ....aysha bata taba sonka ba yaudaranka kawai takeyi salim takeso kuma haryanzu suna tare jiya nagansu amota shine nadauki videon su inaso innuna maka datasan nagansu shine sukayi kokarin sakani accident amma allah yayi banji ciwoba lokacinda nafito naga halin datake ciki nayi saurin daukanta dakaina muka nufi asibiti dan aceto rayuwar babynta mikewa yayi tsaye yana tafa hannu hade damurmushi yace wow.....what a story.....gaskiya kin iya tsara labari duk wanda yaji wanann story naki aiyi kuka amma banda ni saboda ban yarda da ita ba .....lokacinda kika tafi kika barni ina sonki kuma nadamu dake nayi kukan rashinki nashiga damuwar kasance batare dakeba senaji rayuwar gabadaya badadi ....amma lokacinda kika dawo senagane ainahin true color dinki ....kika fitomun da tsantsanr halinki na yaudara da zamba cikin aminci that was the real truth....kin yaudareni kin yaudari grany da Umma ....komai narayuwarki karyane ur love.....ur care ...and everything was lie saurin mikewa tayi tashiga gabansa tana fadin my love was not lie ABI duk abunda kaga nayi nayishine saboda kai I only did that to protect u from ur enemies.... shiyasa namaida duk dukiyarka kan sunana ....Kafin kayaki makiyanka dole sekazama kamarsu ... dakatar da ita yayi ahasale yace nibanada wasu makiya family kawai gareni idan ma akwaisu to kece ....u are just making storys coz u don't want to leave the lifestyle which u got in my house "I can leave without a good lifestyle but I can't leave without u ....bazan iya ganin ana yaudarenka ba ....nadauka sona zai iya canzaka katsaya kasaurareni completely idan yaso sekafadi duk abunda zaka fada akaina bazaidameni ba koyanzu tsantsar kiyayyata nake hangowa acikin idanuwanka ...kuma bazan kara takuraka akan seka sauarareni ba ... saboda awanann lokacin banada wani abun fada Nayarda natafi nabarka amma hakan danayi bawai dan bana Sonka bane aranar naje company naji aysha da uncle jamilu sunamagana akan shirinsu na mallake dukiyarka dazaran aysha ta aureka kuma zasu kori kowa nagidan saboda lokacin gidan yazama mallakinsu ....at that time I was so helpless narasa abunyi nasan koda naje wurinka bazaka yarda daniba ...daga karshe nayanke shawaran samun grany nagayamata komai ....daganan muka tsaida magana akan kafin na iya protecting dinka to dole se dukiyar tadawo hannuna ....grany ta taimakamun mukayi arranging papers ita tasamo sahannunka nikuma namaida dukiyar kan sunana ....nasan natakura kowa agida amma banda grany kullun inazuwa wajanta muna fira inabata labarin yanda komai yake tafiya tana taimakamun kwarai akan abunda yashigemun duhu ....ahmad ma yasan dagaskiyar lamarin kuma shima ya tayani gano asalin waye yama aysha ciki ....nasha wahala kafin nagano hakan saboda tana kare kanta wani lokaci tahanyar anfani dacikinta ko tagayamaka wasu maganganun datasan zaka amince dasu.... ABI koda narasa Wanda zan cuta aduniya bazan cuceka ba dankoda nayi niyyar hakan zuciyata bazata barni ba.... Wayarta tadauko zata nuna masa videon taga wayar amace ba caji jiki asanyaye tadago tana kallonsa hawaye nazuba a idonta tace ....nazo da videon danadaukesu inaso innuna maka tun jiya amma kaki kasaurareni ....ur love for that baby was much that my love is nothing for u ...koda kaga videon ba abunda zai anfaneni dashi .... wata kila haka allah yakaddara bazamu zauna tare ba ...I am not asking u to save our relation....amma dan allah kayi taka tsantsan da aysha kodan saboda grany idan wani abu yasameka bazata iya jurewa ba .... tunda tafara magana yake tsaye yana kallonta lokaci guda yana tuna yanda aysha ke kokarin kare akanta agabansa ...... kauda kai tayi tana share kwallar datazubomata sannan tajuyo tana kallonsa cikin rawar murya tace nabata tsawon lokaci ina kokarin ganar dakai gaskiyar aysha amma duk dahaka banyi nasaraba ...nakasa cika alkawarin danadaukarwa grany ....zan tafi amma inaso kakira grany ko ahmad katambayesu wata kuka sukayarda da abunda zasu fadamaka ...bazan iya jurar ganin kiyayyarka agareni ba ....tana kainan tajuya zata fita yayi saurin janyo hannunta dakarfi tafado jikinsa yarungumeta gam ajikinsa kamar zaimaidata ciki kuka take sosai shima baisan lokacinda hawaye suka zubomasa ba sedai yajisu akuncinsa sunjima haka kafin yadago dakanta yana manna mata kiss agoshi cikin rawar murya yace bawanda zan tambaya ...bana bukatar wata shaida ko sanin gaskiyar abunda yafaru... ....meyasa baki gayamun tunda wuriba ...koda azuciyarki kiak fada zanji kuma zanfahimceki ...daga ganin yanayinki... da rawar da muryanki take ....bugun zuciyarki da hawayen idanuwanki sun isa sutabbatar dagaskiyar datake fita daga bakinki .... hannun yasa yadago fuskanta yana murmushi dayan siraran hawayensa yace u know what today I saw my real chitti in u ...I can feel that u bear alot for me ....seyanzu nagane dalilin dayasa kullun take karyar ciwon ciki ko faduwa ko wani abun kuma nagane abunda yakawo salim gidanmu ranan ....saboda ita yazo Nasan grany da ahmad bazasu taba yin abunda suka san zai cutar dani ba kuma nasan my chitti bazata taba yaudarata ba she was just hidden behind lady boss to protect me....but now she was standing right in front of me kamo hannunsa tayi cikin muryan kuka tace take a promise and tell me that u believed me murmushi yayi yana dora hannunsa kan nata yace I don't need any promise to tell my words Murmushi tayi hawaye nazuba a idonta tace kana nufin kayarda da duk abunda nafada... Gyada kai yayi yana share mata hawaye yace nayarda dake chitti kuma bana bukatar wata shaida "Idan aysha takawo maka wata magana bazaka yarda da ita bako.... Nanma kai gyada mata yana Dora hannunsa saman kansa yace I promise bazan kara yarda da ita ba kuma I will never leave u....I will always be by ur side.... Cike dafarin ciki tafada jikinsa suka rungume juna tana kukan farin ciki tace ABI u have no idea how happy I am today....Umma da grany zasuyi farin ciki idan suka gammu tare ....najima ina rokon allah yanuna mun wannan ranan yanzugashi allah yakarbi addu'ata ...kayi hakuri bangayamaka dawuri bane saboda ina tsoron inrasaka kara matseta yayi ajikinsa yana shafa kanta yace grany is right we should stay together .....bawai nayi fushi bane dan bakigayamun dawuri ba sedan bama tare natsawon lokaci I feel so lonely without u but now that u are here I know everything will be fine ...I ma happy that I got my chitti back and u got me..yanzu zanrabu da ladybosss ... dago dakanta yayi yana murmushi yadora hannunsa gefen fuskarta yace Can I be ur ABI in all our lives ... Kai ta gyada tana murmushi wasu hawayen nakara gangarowa akuncinta Murmushi yayi yana kallon kwayar idonta cikin sassanyar murya yace chitti *I LOVE YOU !!!* *I LOVE YOU TOO* ABI ..... dariya yayi yana kara rungumota ajikinsa yace finally.....sekara shigewa jikinsa take kamar za'akwaceta ahankali yakai bakinsa saman kanta yana lumshe ido yanaji sonta na lunkuwa azuciyarsa yamarasa mezai mata yasata farin ciki ...yasan kome zaimata bazai iya biyanta abunda taimasa ba sedai yayi alkawarin duk wani gata da ya'mace take bukata daga wurin mijinta to sai inda karfinsa yakare ...... Khadeeja da ahmad suna fitowa daga gidansu AK sukaci karo da aysha birki taja tatsaya tana kallonsu kafin tayi magana khadeeja tace yawwa dama nemanki nake .....tauraruwa mai witsiya ...keyanzu bakiji kunyar abunda kika aikata ba wato kinyi kokarin hallaka yayata ko to wallahi allah yataimakeki dawani abu yasameta ba abunda zaihana inhada daga ke har tsufaffin iayayenki indaureku ....useless people kawai Nunata aysha tayi dayatsa tace ke kifa fita a idona kinji ko ...ni Nafi karfin inyi sa'insa dake yayarki itace sa'ata bakeba .... afusace khadeeja tayi kanta ahmad yayi saurin rikota yana fadin easy deeja dan kare yana haushi kuma sekibiye masa we have better things to do muje kawai kibarta fargaban abunda AK zaimata kadai ma ya isheta .... karasowa khadeeja tayi dap da ita tatsaya fuska adaure tace naji zafin zubewar cikinki amma kuma gara da akayi haka saboda wata rana kedakanki zaki iya kasheshi dan kicimma wasu banzayen bukatunki ....kuma duk abunda zakiyi sedai kimutu amma AK da asma'u allah ya haliccesu ne saboda junansu ...ke kowani makiyinsu Baku isa kushiga tsakaninsu ba ...and let me tell u something.... Idan kika kuskura kika kara yunkurin cutar da ita wallahi sedai uwarki tahaifi wata ....mack my words .... tana kainan tawuce afusace tanufi hanyar fita wani banzan kallo ahmad yawatsama aysha sannan yabi bayan khadeeja suka fita Tsaye aysha tayi tana binsu dakallo cike da takaici da shiga ciki zatayi amma tafasa tajuya afusace tanufi gidan salim dan sanin abunyi....... [04/08, 17:27] Hassan Atk: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN kANWATA_ 👩‍👧 2⃣0⃣5⃣ zaune suke abakin gado daruwan dumi ahanunsa yana gasa mata ciwon dataji agoshinta Idonta alumshe tanajin dadin yanda yake hura mata iskan bakinsa awurin tana murmushi tace ABI kasan me.... "a'a sekinfada..... "it was very difficult for me to act in front of u dariya yayi yace ohh naga alama shiyasa kike zazzare mun ido wasu lokutan itama dariyar tayi tana bude idanuwanta tace to ai idan bahaka nayiba zaka fara zargin wani abu ruwan hannunsa ya ijiye agefe yana fadin grany tace so yana karuwa lokacinda ake fada and I think she is right Najima inaso ingayamiki ina sonki amma se maganar cikin aysha tadaukemun hankali daga baya kuma se kika bace gaba daya ....yakarashe maganar yana dariya itama dariyar tayi tace nasani ai grany tagayamun komai ... durkusawa yayi kasa ita tana zaune akan gado sefaman murmushi take hannayansa yazagayo tabayanta yana kafeta da ido yace ...u look more beautiful when u smile ...bana gajiya dakallonki....kitsaya ahaka kinji....koda yaushe nakalleki inaso inga murmushi afuskanki daure fuska tayi tana kauda kai tace taya zan zauna haka ai se mutane sudaukeni mahaukaciya ... Juyo dafuskanta yayi yana fadin c'mon ya kuma kika daina murmushin ....kinsan me zan hada mana party namurnan haduwarmu kuma anan gidan za'ayishi zamu gayyaci kowa dakowa zangayama duniya cewa ina son my chitti .....zamuyi casu kuma kowa seyayi rawa harda Umma da inna da grany duk se suntaka Murmushi tayi tana shafo fuskansa tace yanzu dai mubar wannan zamuyi shi daga baya kakira grany awaya nasan tadamu darashin ganinmu saurin mikewa yayi yadauki wayarsa yakunna sannan yazauna kusa da ita yana fadin bakiranta yakamata muyi ba surprise zamu mata sedai kawai taganmu tare yakikaga idea ta yakarashe maganar yana atishawa saurin mikewa tayi tana fadin bari insamo maka ruwa ...hartajuya ya janyo hanunta dakarfi tafado jikinsa gaba daya suka fada kan gadon yana kara rungumota jikinsa Dago dakanta tayi tana kallonsa tace miye kuma haka .... Maida kanta yayi kan kirjinsa yana lumshe idanuwa yace tunda har zaki iya jure abubuwa dayawa akaina why can't I do this.....idan har ina tare dake bana bukatar wani magani .... Lamo tayi akan kirjinsa tana lumshe ido cike da fadin ciki tana ma allah godiya dayanuna mata wannan ranan Saurin tashi zaune tayi tana kamo hannunsa tace tashi insamaka ruwa kayi wanka se mutafi gida nakosa naga grany da Umma ba musu yatashi zaune itakuma tawuce toilet tahada masa ruwan wankan tana juyowa sukaci karo akofar bayin yana murmushi yariko hannunta yana fadin inakuma zakiji ai tare zamuyi wankan ... zaro ido tayi tana kwace hannunta tace wa.....rufamun asiri ....ai bankai nanba ... kamata yafara kokarinyi tana kwacewa har abun yazame masu kamar kokowa da kyar tasamu ta turashi cikin bathtub din tafito aguje tana dariya tajanyo kofar sannan tanufi bakin gado tazauna tana fadin shameless ABI ....ka girma amma komai naka irin nayara tana nan zaune yafito daga wankan nan ma seda yahau tsokanarta bata kulasaba tafada bayi tayi wanka tana fitowa taga bayanan cike da mamaki taduba ko ina amma batagansa ba dawowa tayi dakin tana tanufi dressing mirror wata takarda tagani akasan wayarsa tayi saurin dauka takaranat kamar haka..... Chitti I am hungry ba abunda mukaci tun jiya I can't wait any longer karkije ko ina abinci zan siyomana yanzu indawo kijira inzo yau tare zamuyi breakfast.... Murmushi tayi tana kara maimaita karatun sannan tazauna kan kujeran dressing tafara gyara gashinta tana fadin wannan safiyar tazama dai cikin ranakun dabazan taba mantawa dasuba arayuwata sarah dabashir ne suka shigo bangaren grany bayan sungaisa bashir yace grany wai haryanzu Yaya shiru daure fuska tayi tana hararansa tace kai ina kashiga jiya ba'aganka ba dabakataya Ahmad nemansa ba ..... Shafa kai yayi yana murmushi yace grany nifa tafiya nayi jiya munje katsina dawowata kenan sarah take gayamun abunda yafaru tabe baki tayi tana kauda kai tace ai aikin kenan Kullun kana yawon bin garuruwa wurin yan mata haryanzu ka kasa ijiye mace Saurin dago aki sarah tayi takallesa sannan tajuya tana kallon grany kamar zatayi kuka tace grany....yan mata fa kikace ...dama karya yake yawani cemun wai bikin abokinsa zaije Dariya sukasa gaba daya ita kuma ta tashi tana zunbura baki tawuce dakin grany Kusan grany bashir yadawo yazauna yana washe baki yace grany kinko ga abunda nagani ....kishifa take gyada kai grany tayi tace nagani mana basiru ai dama nagayamaka sonka take kawai dai halin sarah ne se ahankali amma kowane lokaci tazauna batada fira setaka [04/08, 17:27] Hassan Atk: zaune suke suna cin abinci suna fira da dariya gwanin sha'awa kana ganinsu kasan suna cikin tsantsar farin ciki ...... dagowa yayi yana bin dakin dakallo sannan yadawo dakallonsa kanta yana murmushi yace chitti inaga kawai zamu zauna anan mugama honeymoon dinmu semu koma gida Kallonsa kawai take batace komai ba ganin haka yasa yayi wata malalaciyar dariya yana sunkuy da kai yace don't get me wrong ....abunda nake nufi shine ...wato .... dakatar dashi tayi tana tura mai dankali abaki tace hmmm I got it ...base kamun bayani ba amma kasan baidace muzauna haka kawai batare da su grany sunsani ba ..... dakyar ya iya hadiye dankalin data turamishi saboda yafi karfin bakinsa cikin shakakkiyar murya yace chitti please.... kifahimci halin danake ciki mana ....kefa matatace ....kema kinsan kawai juriya nake amma I can't bear it anymore....nifa ba katako bane dazan zauna damace kamarki kuma ace banajin komai agamedake .....it's not easy u know .....kuma chitti gaskiya inason babies yakamata ace yanzu mun ijiye koda dayane tunda fa munjima da aure ....Ko Yakikace.... Yakarashe maganar yana dan zungurinta dakafa hade dakashemata ido Girgiza kai tayi tana murmushi ta ture kafarsa sannan tamike tsaye tana fadin nidai gaskiya bazan zauna ba...dan ba abunda zanyi sena sanarda Umma da grany .... mikewa yayi tsaye yana riko hannunta yace OK I understand zamu tafi amma idan muka sanardasu zamu dawo nan kin amince Saurin gyada kai tayi tana murmushi tace eh na amince .... dariya yayi yana janyota jikinsa yace ohh ashedai kema kinaso kikekai kasuwa ..... Duka takaimasa aciki tana zunbura baki yarungumota jikinsa yana dariya yamanna mata kiss agoshi se alokacin tasaki wani lallausan murmushi suka kara rungume junansu so so romantically.... Motar ahmad ce tasanyo kai cikin harabar gidan aguje sani yakaraso yana mika gaisuwa se sunkuy dakai yake iron namarasa gaskiya fuska adaure ahmad yace kai jiya bacemun kayi AK baizo nan ba Sosa kai sani yayi yana yana kallon bangarenbAK yace yallabai dama shine yace kar agayawa kowa yananan idan nafada kuma nasan sauran shiyasa nayimaka karya ....amma kayi hakuri yanzu haka yana ciki tareda hajiya tunjiya tazonan.... Dakatar dashi ahmad yayi yana fadin c'mon shut up dallah wa yatambayeka sedan banzan surutu mara anfani ...Toni dakamun karyan kadauka zankyaleka ne ... hakuri sank yafara bashi baikulasa ba yawuce cikin gidan khadeeja kwa har takai tsakiyar gidan ...zasu Shiga kenann suka hadu dasu AK sunfito zasu tafi Saurin karasawa wurinsu khadeeja tayi tana riko hannun asma'u cikin rawar murya tace ammah are OK.....meyasa baki kirani ba kuma inata kiranki baki dauka ... kinsan halin dakuka jefamu aciki kuwa .... harara ahmad yawatsama AK yana Jan tsaki yace wai uwar me kuke anan duk kunbi kusakamu adamuwa ko bacci munkasa yi ashe Ku kunanan kuna shan soyayyarku hankali kwance murmushi asma'u tayi tana sharema khadeeja hawaye tace Ku kwantar da hankalinku komai yayi daidai yanzu ABI yasan komai kuma ya yarda dani duk abunda yafaru seda nagayamasa ban boyemasa komai ba ....khady ahmad ba abunda zancemaku sedai kawai ince nago.... bata karasaba khadeeja takatseta dafadin a'a ammah nagayamaki banaso ....duk abunda anmiki ammah ban cancanci godiya daga gareki ba ....tun ina karamata kike dawainiya dani alokacin kekanki kina bukatar akula dake ....ke kike kaini makaranta kidawo dani kiabni abinci kimun wanka duk wata bukata da ya take nema awajan ubanta ammah ni kinmun ita kafin natambayeki kinsan abunda nakeso ....bayan nagirma ma bakidaina dawainiya daniba ....kinba Umma gudunmawa wajan kula da tarbiyyata sannan kika zabamun mutum nagari amatsayin mijina ...ammah idan har kezaki godemun akan dan abunda namiki tonikuma mezan miki akan abunda kika mun .... Rungume juna sukayi suna kuka mai bantausayi AK sarkin tausayi harda yan hawayensa lokaci guda yanaji son asma'u nakaruwa azuciyarsa ita kanta khadeeja junta yake tamkar kanwarsa dasuka fito ciki daya .... Janyo asma'u yayi yana basu hakuri tajuya tana kuka tarungumesa kam ajikinsa kyaleta yayi seda tayi me isarta sannan yadago da ita yana share mata kwalla yaci gaba da rarrashinta .... ahmad kamar jira yake suyi shiru ya hausu dafada suna gabansa atsaye sun sunkuy dakai suna murmushi dan abunda dariya yake baau yanda yasasu agaba kamar wasu ya'yansa ....khadeeja nagefensa tayi shiru tana kallonsu matsowa yayi kusanta yana mata rada akunne yace deeja yakuma kikayi shiru kefa kika ce idan mungansu zakimusu fada yanzu nafara kuma kinbarni dasu say something pls... Saurin shiga gabansu tayi tana yarfa hannu fuska adure tace gaskiya abunda kukayi Baku kyewta ba idan mu yarana ne bakudamu dahalin dazamu shiga ba to su grany fa ...bakwa tunaninsu.... Juyowa sukayi suka kalli juna AK yatabe baki yana Satan kallon khadeeja suna hada ido suka kwashe da dariya gaba dayansu harda maifadan bayan sun gama gaisawa suka zauna anan wurin suna tattauna abunda yafaru cike da damuwa ahmad yace friend yanaji kayi shiru ne ko kana nufin duk abunda suka maka yatafi abanza kome .... Wani malalacin murmushi yayi yana gyda kai yace ...friend da ace nikadai sukayiwa to inajin zan ita yafemusu kuma namanta amma bazan yafemusu abunda sukama chitti ba ....bazan dauki wannan ba ...yazama dole sudandana kudarsu shi uncle har yanzu bamada wata shaida datanuna tare suke amma aysha da salim ....their will suffer .... Murmushi khadeeja tayi tace to mezaka musu Yaya.... "Nikaina bansaniab deeja amma tabbas sena hukuntasu amma bari nasan mezan musu ....ahmad kasamomun cikakken address din Baban salim yau zuwa gobe Damamaki suke kallonsa atare suka hada baki wajan fadin ...mezakayi ... Murmushi yayi yanufi motar ahmad yana fadin kuzo muje zanmuku bayani amota .... Dariya khadeeja tayi tana daka tsalle tarunumo asma'u tana fadin wayyo ni deeja zanyi farin gani ranarda aysha zata fita daga rayuwarku ...kuma kuzama tamkar kowane miji da mata .... dariya ahmad yayi yabi bayan AK yana fadin nima zanso ganin su aunty na soyayya .... Haka sukacigaba da tsokanarta har suka iso wurin motar tayi saurin fadawa baya tana rufo kofar dakarfi..... langabe kai khadeeja tayi tana kallon ahmad tace Tarzan kabani makullin yau nizan tuka .... atsorace ya juyo yana kallonta yace deeja kinmanta abunda kika mana ranan ne baki kwareba taya zanbaki kituka ... Buga kafa tayi dakasa tana zunbura baki cikin sigar shagwaba tace kai sweetheart kaifa kace zakabani ...kuma aiyanzu na iya ....tarzan today is a happy day kabani nadan tuka mana .... shagwabar tace tarudesa badan yasoba haka yayi shahada yamika mata makullin jiki asanyaye yazaga yashiga ita kuma harda dan tsalleta tafada driver sit tazauna se washe baki take tana kokarin tura key amotar su AK dasukayi nisa asoyayyarsu se aloacin suka lura da ita atare suka zaro ido suna fadin waye zai jamu.... Murmushin yake ahmad yayi yana nuna musu khadeeja dayatsa yace .....deeja ce saurin fita AK yayi amotar asma'u tabi bayansa khadeeja kamar zatayi kuka taleko ta glass tana labace baki tace Yaya miye haka ....meyasa zaku fita Karasowa yayi jikin window yana kallon ahmad ahmad yace friend yanaga bakada niyyar fita wallahi karufama Lanka asiri kaikadai momy tahaifa haka kawai kaje ka kashe kanka abanzar bazara ba.... baikarasaba khadeeja ta katseshi dafadin kai Yaya kai Yaya....yanzu dama baka yarda daniba har kake tunanin zan kasheka ....yanzu kema ammah bazaki Shiga ba ...danasan ban ita kuma kunsan bazan daukekuba saboda banason abunda zai cutar daku Karasowa asma'u tayi tagefen ahmad tana fadin dagaske ne khay ta iya driving kuma yaushema tafara koyo a ina .... Kallon khadeeja yayi yaga dap take datafashe dakuka shikuwa yanda yatsani mutuwarsa haka yatsani ganinta tana kuka juyowa yayi yana kallon asma'u cikin dakewa yace eh mana ta iya ....kuma ni nake koyamata dakaina tsaye sukayi suna tunani nadan lokaci sannan da kyar asma'u taja jiki tashiga motar...... AK badan yaso ba yafada motar yana bismillah dan har lokacin baigama yarda dazancan ahmad ba Shikanshi ahmad seda yashafa addu'ar kafin tafigi motar aguje suka fita daga gidan .... Gaba daya mutanen gidan suntaru apalo ana fira banda aysha da abun duniya ya isheta tarasama ta ina zata bullowa lamarin uncle jamilu nagefe arakube kamar maraya sefaman sauke ajiyar zuciya yake saboda dunbin damuwar data dabaibayeshi gashi baida ko sisi alba'shin ma asma'u taragemasa rabin kudin saboda rashin kwazonsa wurin aiki grany dasarah kuwa kofa ce kawai suka zubama ido suna jiran karasowar AK suji meyake faruwane tsakaninsa da asma'u shine kawai damuwarsu .... aguje motar tashigo gidan wurin parking ma seda tabugu dasauran motocin gidan shiru bawanda yafito amotar na tsawon mintuna kafin AK yafito aguje yafara kwara amai saurin karasawa wurinsa asma'u tayi jiri nadibarta tadafe masa kai tana mai sannu seda ya amayar da kap abincinda yaci dazu sannan yamike dakyar yana runtse ido yace chitti kibani ruwa aguje tanufi motar tabude ahmad nazaune hularsa tawani karkace kana ganinsa kasan bakaramar wahala yashaba semaida nunfashi yake dakyar yamikoma asma'u Goran ruwan da kekasan kafafuwansa tana karba tajuya wurin AK Tamika masa sannan tadawo wurin khadeeja dake faman sunkuy dakai tana washe baki Sam taki yarda suhada ido dakyar tafito daga motar sannan ahmad yafito bawanda yayi magana acikinsu har AK yakaraso wurinsu duk idonsu nakan khadeeja fuskarsu adaure kana ganinsu kasan bakaramar wahala sukasha a motar ba ita kanta motar duk ta jigata ganin kallon dasuke mata yasa tafara wata malalaciyar dariya tunsuna daure fuska har suka biyemata suna dariyar suna tuna halin dasuka Shiga lokacinda take gudu akan titi sunjima ahaka kafin suka kintsa kansu suka nufi cikin gidan bayan sungama tsara komai Suna Shiga aka mike gaba daya ana kallonsu dagudu asma'u taje ta rungume grany cikin rada tabata labarin shirin dasuka tsara nan take farin ciki yakaru afuskanta Aysha nagefe tana kallonsu cikinta banda kadawa ba abunda yake har wata zufa ke keto mata saboda fargaban abunda AK zaimata danyanzu ta tabbatar dacewa AK yagama Sanin komai na abubuwan data aikata ganin duk sunshigo banda AK yasa gaba daya suka kalli asma'u damamaki zasuyi magana kenan sukaji anturo kofar atare suka juya dan ganin kowaye ... .. AK ne tsaye abakin kofar yana bin kowa napalon dakallo daya bayan daya haryazo kan asha datakejin kamar taruga aguje dan tashin hankali .... Kallon dayakebinsu dashi bakaramin tsoratasu yayi ba yajima ahaka kafin yafara takowa ahankali har yazo wurin grany yagaidata sannan yamike yanufi wurin aysha yana jifanta dawani gigitaccen kallo tuni hawaye suka fara wankemata fuska tana ganin yazo gab da ita tafara ja dabaya tana zare idanu seda takai jikin kujera sannan ta tsaya cak tana hadiyar yawu ga ysoro da firgici karara afuskanta ...hannunsa yadaga kamar zaiwankamata mari atsorace ta runte idanuwanta zatayi magana taji taji hannunsa agefen fuskarta dasauri tabude ido dan ganin shidinne kuwa? Wani lallausan murmushi yasaki mata yana yawo da hannunsa agefen fuskarta cikin murya mai kaman rada yace baby how u feeling now.....badai wata matsala ko..... Jikinta gaba daya yamutu bakinta ma takasa rifewa se faman gyada kai datakeyi Hannunta yakamo yana Murza yan yatsunta cikin wani irn salo seda tafara lumshe idanuwanta ganin haka yasa yayi wani malalacin murmushi yana jifanta dawani irin kallo mai cike da tsana .....ahankali yafurta [04/08, 17:27] Hassan Atk: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 2⃣1⃣0⃣ Aysha am so sorry... nasan abunda nayi sam ban kyewta miki ba nagujeki alokacinda kikafi bukatata akusa dake ....zafin rashin babyna yasa namanta cewa ke uwarsa zakifini jin radadin zubewar cikin ....kuma duk laifina ne tunfari Dana yarda da abunda kike kokarin gayamun da duk haka bata faruba...nayi butulci danayi saurin manta soyayyarki agareni da alkawarin danayi cewa zan aureki ....amma yanzu nagane kuskurena kuma inaso ingyara wannan kuskuren by marrying u and changing ur life for good..... Shocking.........😳 gaba dayansu sunkasa motsi tamkar gumaka haka suka dawo se kallonsu suke kamar idonsu zaifado kasa saboda mamakin kalaman dasuke fita daga bakin AK .... Uncle jamilu se washe baki yake tamkar Wanda akabiyama hajji jikinshi har tsuma yake saboda farin cikin ganin burinsa yakusa cika Ita kanta aysha sake dabaki take agaban AK tana kallonsa cike da mamaki danjin zancan nasa tayi tamkar amafarki amma ganin ba alaman wasa atare dashi dakuma damuwar datahango afuskokin su asma'u shiya tabbatar mata dabaisan gaskiyar abunda kefaruwa ba har wasu kwalla kezuba a idonta na farinciki muryanta narawa tace oh allah nagode maka dakadawomun dafarin cikina AK dama ansha gayamaka duk duniyarnan ba Wanda zaisoka sama dani amma kaki yarda dani ka wulakantani lokaci guda ka manta da soyayyarmu saboda kafada tarkon wacce batasan miye so ko tausayi arayuwarta ba ....amma yanzu tunda kadawo gareni komai yawuce let's jus get married and start a new life ..... gyada kai yayi tare da kai hannunsa yadafa kafadanta yana murmushi yace yes baby we will get married kuma nan bada jimawa ba ...zamu manta da duk abunda ya wuce ....musake sabuwar rayuwa ...bazan yarda nasake maimaita kuskuren danayi ba yanzu ashirye nake dana aureki base najira amincewar kowa ba ....aso ko kar aso ni AK zan aureki .... get ready baby u will soon gonna be my wife ..... tsalle tadaka tarungumesa dakarfi tana kyalkyala dariyar farin ciki uncle jamilu nagefe yana tayata jiyake yama fita jindadin abunda yafaru dan tuni yaji duk wata damuwarsa ta kauce fatansa kawai yaga andaura aurennan ko hankalinsa yakuanta .... Grany nagefe azaune tana kallonsu se murmushin mugunta take tana cije lebe seda ahmad yatabota sannan tayi saurin mikewa tsaye tana fadin ...yo wannan ai zancan banza ne ko kunmanta alkawarin danayi cewa matukar ina raye abidi bazai auri aysha ba to har yanzu ina kan bakata idan har kana son albarkata to dole kanisanci aysha kuma kacire zancan aurenta aranka saboda hakan bazai taba faruwa ba azabure uncle jamilu yamike tsaye cike datakaici ya nufota yana yarfa hannu cikin kakkausar murya yace haba haba inna meyasa kike mun hakane me aysha ta tsaremaki ....miye aibunta dabazaki so AK ya aureta ba....yanda yake jikanki haka itama jikarki ce so what's the point...ko kiyayyar dakike nuna mun ne tashafeta "Kiyayya kuma jamilu .... "Eh kiyayya ....tun ina karami nafahimci cewa kin tsaneni sometimes se ina tunanin kamar bake kika haifeni ba ....kin kware wajan Nina banbanci tsakanina da marigayi kabiru sodayawa nakan nemi Abu awajanki amma sekihanani kibashi ..... saurin dago kai grany tayi tana kallonsa cikin sassanyar murya tace mene.....wannan wane kalan shirmene jamilu ....yakake Abu kamar mara hamkali .... "Eh naji Mara hankaline ni aidama kullum haka kike fada ....u always says stupid things about me ....komai nayi ban iyaba duk abunda zanmiki bazan birgeki ba amma komai kabiru yayi ....was perfect bayataba laifi awajanki to yanzu abunda kika mun shine zakiwa ya'ta....to kisani bazan daukaba kuma idan har kikanemi shiga rayuwarsu to komai zai iya faruwa afusace AK yayi yunkurin nufo wurinsa ahmad yayi saurin riko hannunsa yana masa alama da yanatsu .....bawanda yalura dahakan saboda gaba daya hankalinsu nakan jamilu da grany kallonsa kawai grany keyi tana rike dabaki saboda al'ajabin kalaman jamilu tuni wasu hawaye masu zafi suka wankemata fuska afusace asma'u tashiga tsakaninsu tana kallon jamilu da jajayen idanuwanta cikin kakkausar murya tace ya isa haka jamilu.....idan baka ragamata amatsayin mahaifiyarka ba karagamata kodan katsira da dan ragowar mutuncin dayarage maka ....you've said enough.... kanata ikrarin bata sonka ta tsaneka .....tafison Abba dadai sauran shirmanaka ....shin kataba tambayar dalilin dayasa take haka .... ayar gajeriyar rayuwarka kataba ganin inda uwa ta tsani danta....nooo .... jamilu bansan yaushe ko wane lokaci kuka dauka tare da Abba ba amma inada tabbacin yana mata abunda ko amafarki baka taba yimata kwatan kwacinsa ba ....akowane lokaci kazo wurinta karba kake ahannunta shin kai kataba bata wani Abu .....abubuwan kuntatawa dakake yimata koda dagaske ta tsaneka to banga laifinta ba she have a right to hate u.... tanakainan tajuya wurin khadeeja tama alama da ido nan take tazo taja hannun grany suka nufi bangarenta seda taga sunshiga sannan tafara takawa ahankali har ta isa inda AK yake tsaye da aysha agefensa fuska adaure tatsaya dap dashi harsuna shakar nunfashin juna cikin murya mai kaman rada tace kabani mamaki....dafari kaki saurarata yanzu kuma kana kallo ana gayama grany magana amma kayi shiru saboda son wata yarufe maka ido...waizakuyi aure ....badai aureba ....kuje kuyi amma kusani badai agidana ba dan haka tun wuri kunemi matsuguni ayanzu natabbata kanada isassun kudinda dazasu isheka gudanar darayuwarku yanda kukeso baijira yagama jin zancanta ba yawuce bangarensu fuskarsa dauke da damuwa kamar tabi bayansa sekuma tadake tana kallon jamilu tace sekafara shirin aure inafata kanada yan canjin dazaka kashe wurin biki dan kwandalata bazatayi ciwon kaiba .... tana kainan tawuce bangaren grany koda take ta isko ahmad da khadeeja nabata hakuri amma Sam taki kulasu seda asma'u taje suka taru suna lallashinta [04/08, 17:27] Hassan Atk: AK napalo azaune yayi jugum yana tunanin maganganun jamilu kana ganin fuskarsa kasan yana cikin bacin rai Har asma'u tazo kusansa baisani ba seda yaji tadafashi sannan yadago kai ahankali yakalleta suna hada ido tagirgiza mishi kai alamar yadaina damun kansa .... Kwanciya yayi akan 3sitter yadora kansa saman cinyar asma'u harzuwa lokacin baiyi magana ba kuma jikinsa is very weak ahankali takai hannunta tana shafa sumar kansa cikin sassanyar murya tace ABI tunanin me kake ....karma kabari maganganun jamilu subata maka rai ....yanzu kake gane asalin waye shi amma ninasan zai iyayin fiye dahaka akan abunda yakeso ..... amma yanzu tunda komai yakusan zuwa karshe just relax OK..... hannunta yakamo cikin nasa yana dan murzawa ahanakali lokaci guda suna having eye contact dakyar ya iya bude bakinsa yace chitti meyasa zasumun haka.....miye banmusu ba arayuwa....duk abunda sukeso ina kokarin basu ...basu taba Neman Abu awajena na hanasuba kuma bantaba bude baki namusu gori ba akanme suke son cutar dani ....abunda yafi bani haushi wai uncle dina ...yan uwana najini sune suke fatan rabani da farinciki suke kokarin dole se wulakantani .... gefen fuskarsa tashafo cike da tausayi tace ABI kayi iya abunda zaka iya sauran kuma bawanda zai iyamusu shi se allah ....hakuri zakayi da duk abunda zaka gani agidannan kafin lokacinda zaka kammala abunda kayi niyya ...kanada hali mai kyew kana zaune dasu zuciya daya basu isa su cutar dakaiba ....dazu munyi magana da lawyers zasuyi arranging papers amma kafinnan gobe yakamata muje company munada meeting da companyn Lagos .... "What....akan wane dalili zamuyi meeting dasu ... Murmushi tayi tana wasa da button din rigarsa tace ABI Sanin kanka ne munada rashin fahimta atsakaninmu ...kuma hakan bayada wani anfani ....akowane lokaci kayi kokarin yakar mahassadanka da kakkyewan niyya ...nakira meeting dinne dan musamu fahimtar juna kuma mumagance matsalar datake tsakaninmu ....aganina idan har muka hada kai dasu gaba dayanmu zamu anfana kuma zamu samu cigaba aharkar kasuwancinmu .... Tunda tafara magana ya kafeta da ido ko kiftawa bayayi seda tadan hura masa iska bakinta sannan ya lumshe ido yana sauke ajiyar zuciya yakamo hannayanta duka biyu yana murmushi yace chitti wasu lokutan nakan rasa wace kalma zanyi anfani da ita wajan nuna godiyata awurinki ....u come into may life as a stranger ....but now u are my everything... I am who I am b'coz of u ....you are every reason... every hope....and every dream I've ever had ...and no matter what happens to us in the future everyday we are together in the greatest day of my life ...I will always be yours and love u forever .... Murmushi tayi tana kallon cikin idanuwansa lokaci guda son junansu nakaruwa acikin zukatansu ahankali takai bakinta kan goshinsa tamanna masa kiss tana lumshe ido wasu yan siraran hawayen farinciki suka gangaro daga idonta zuwa fuskansa cikin sassanyar murya tace ABI bana bukatar komai daga wajanka ....soyayyarka agareni kadai ta isheni base kafada ba kwayar idonka kawai nakalla ina hango tsantsar son dakake mani ...if I know what love is, it is b'coz of you ABI ....to the world u may be one person but to me u are more than world itself .... tashi yayi zaune yana facing dinta da murmushi afuskansa ahankali ya matsa dap da fuskarta yana share mata hawaye cikin wani iron salo mai Jan hankali batayi aune ba taji bakinsa anata atsorace ta zaro ido tanaji wani abu namata yawo tundaga tafin kafarta har tsakiyar kanta ahankali tajanye jikinta tana sunkuy dakai saboda bazata iya hada ido dashiba shikanshi AK jinsa yayi acikin wani yanayin dabaitaba tsintar Kansa amakamancinsa ba ahankali yadago rinannun idanuwansa yana kallonta cikin wata iriyar murya yace chitti please.... why are u punishing me ....haka zamuci gaba dazama kamar wasu gumaka idan ke bakyaso tonidai gaskiya inaso ....nayi alkawarin sakaki fadin ciki idan har zamuci gaba datafiya ahaka ina ake zancan farin ciki ... Duka takaimasa aciki tamike tsaye tana daure fuska tace dallah kadaina rashin kunya ba kyew .... janyo hannunta yayi dakarfi tafado kansa suna kallon juna yace naga alama sena koyamaki yanda zakiyi zaman aure wannan bajintar taki ki ijiyeta agefe ... "OK kana nufin ban iya soyayya ba kenan.... "Of course ... Murmushi tayi tana zagayo dahannayanta bayan wuyansa cikin murya mai kamar rada tace u need a kiss right ... kai yagyada mata yana murmushi yace yes ...can u do that for me ... murmushi tayi tana kallon cikin idanuwansa dawani irin salo tafara cije lebenta nakasa tana lumshe idanuwa hannunta nayawo akan kuncinsa dabayan wuyansa nan take takashemasa jiki har launin idonsa yacanza se kallonta yake damamakin abunda takemasa bakinta takai setin kunnensa tadan hura masa iskan nunfashinta cikin rada tace close ur magical eyes suna sani cikin wani yanayi seyaji radan nata yakara tafitar dahankalinsa ahankali ya lumshe idanuwansa yana sauke nunfashi ahankali har wannan lokacin bakinta nakan kunnensa tana sauke masa nunfashi sannan tajanyo fuskarta tana goga kuncinta akan nasa dan yatsanta takai kan lebensa tana shafawa ahankali.... AK zaune kawai yake amma gaba daya baya duniyar datake jikinsa har tsuma yake gashi koyatsansa dakyar yake iya dagata bakinta takai setin nasa zata masa kiss kenan sukaji ana buga kofa azabure tamike tsaye yayi saurin bude kasallalun idanuwansa yayi yana riko hannunta cikin wata iriyar murya yace chitti please.... Kimanta dasu wallahi kika barni ahaka mutuwa zanyi koda kiss dinne kimun indan rage zafi Jin Ankara buga kofar yasa ya ware murya cike datakaici yana fadin wayene... Daga bakin kofar khadeeja tayi dariya tana rike baki tace ohh ohh allah mai iko .... to khadeeja ce dama tafiya zanyi se dasafe.... juyawa asma'u tayi zata tafi yayi saurin mikewa tsaye yana riko hannunta ya janyota jikinsa yana langabe kai yace kibarta ta tafi mana batare da ahmad suke ba aiba bakuwa bace dasekin rakata ... turasa tayi yafada kan kujera dama jikinsa amace tana dariya tamatso dap dashi cikin sassanyar murya tace kajira wani lokacin ....wannan somin tabi kagani idan lokaci yazo zakaga abunda kwakwalwarka bazata iya daukaba ....bana kunyarka u are my best friend nariga nasaba dakai dan haka kashirya yanzu wasan zai fara....get ready for it....takarashe maganar tana kashemasa ido tajuya dasauri tabar palon ... kwantar dakansa yayi jikin kujerar yana lumshe ido da murmushi afuskarsa yace danasan zansoki haka daban bata lokacina abayaba .... Jin anturo kofar yasa yayi saurin dago kansa dan atunaninsa itace ganin aysha atsaye yaji ransa yabace wani takaici da tsanarta ya lullubeda amma yayi saurin boye hakan da kakalo murmushi yana mata alama dahannu yace karaso mana baby ...kamarkwa kinsan tunaninki nake Murmushi tayi tana karairaya ta karaso wurinsa seda yazauna kusa dashi kamar zata shigemasa jiki cikin siriruwar murya tace sweetheart nifa har yanzu senake ganin kamar badagaske kake zaka aureni ba dan allah idan kasan wasa kakemun kadaina please wallahi zan iya mutuwa idan narasaka .... kamo hannunta yayi yana kafeta da ido yace baby baki yarda dani bane ko aurenne bakyaso ....tunda Mike nataba yimaki irin wannan wasan .... idan ma wasan ne ai bazanyi agaban su uncle da grany bako ....yanzu kinga kokarin danake shine inkwato dukiyata daga hannun asma'u and everything is going according to my plan ....nagama shirya komai sahannunta kawai zan dauka ...daganan kuma se inyi waje da ita muci duniyarmu da tsinke .... Dariya tayi cike dafarin ciki tace to yaushene auren nakosa naganni adakinka matsayin matarka daganan zannuna maka tsantsar son danake maka ..... Zare hannunsa yayi daga nata yana mikewa tsaye yace very soon ....kifara shiri kawai ....zan baki yan kudaden dazaki danyi sayayya koda zani biyar ne kafin kudina sushigo hannu.... azbure tamike cike damamki tace what zani biyarfa kace AK .... "Eh kobazaki iya bane karfa kimanta banada kudi kuma dakunnenki kinji tace ba agidanta zamu zauna ba so senakama haya ga sauran hidindimu taron biki ma na yangida kawai zamuyi ....inyaso daga baya nakarbi dukiyata zamuyi abunda mukeso lefenki ma akasar waje zaki hado dakanki ....yanzu zabi yarage naki idan bazaki iya hakura ahakaba shikenan se afasa auren dama can ansha gayamun kudina kikeso baniba ....yana kainan yamike afusace zaifita tayi saurin rungumosa tabaya tana kuka tace a'a AK dan allah karkamun haka dagaske inasonka kuma ba abunda zaihanani aurenka koda zanrasa kayan dazan saka bazan bari kasake kubucemun ba ashirye nake danazauna dakai koda adokar dajine ....nasan komai mai wucewa ne .....I truly love you AK Murmushin mugunta yayi yana juyowa ahanakli yajanyeta daga jikinsa yana share mata hawaye yace OK baby dama nagwadaki ne amma nasan kinasona nikuma namiki alkawarin sama maki abunda kike so dazaran andaura auren zanbaki mamaki .... Washegari dasafe asma'u tashigo dakin cikin shirinta nafita da mug din coffe dinsa ahannunta ahankali takarasa bakin gadon tana kallon AK dake kwance yana baccinsa hankali kuance girgiza kai tayi tana murmushi ta ijiye mug din kan drawer sannan tadawo gefensa tafara Jan kafarsa tana kiran sunansa Juyawa yayi yagyara kwanciyarsa hade dajan bargo cikin muryan bacci yace chitti please kibarni nadan huta kuana biyu banasamun bacci .... janye bargon tayi tana cigaba da daddabashi tace tashi mana kamanta munada meeting yau lokaci natafiya ...idan mungama sekadawo kayi baccinka "kidaga meeting din mana bazan iya tashiba kaina kemun ciwo ga zazzabi nadamuna ...yayi maganar cikin muryan rashin lafiya saurin karasowa tayi wurin kansa tana taba goshinsa tace amma jikinka bazafi ...Sam bakayi kama damara lafiya ba ... tura kansa yayi cikin bargo yana fadin dole kifadi haka dan bakisan menakeji ajikina bane jin tayi shiru yasa yadan leko kansa yaganta wurin drawer tana duba wani Abu murmushi yayi aransa yace lafiyata kalau chitti kawai dai inason inga kina kula danine ....I really like it ... Ganin zata juyo yayi saurin maida kansa cikin bargon yana sauke nunfashi ahankali irin namarasa lafiya thermometer tadauko tasaka masa abaki sannan tajuya tadauki wayarta tafara Neman numban doctor... Ciro thermometer din yayi yana kallo ba alamun zazzabi ajikinsa nan yafara waige waige yana tunanin abunyi murmushi yayi dayahango coffee dinsa agefe yayi saurin tsoma thermometer din aciki sannan yasaka abakinsa duk abunda yake baisan tana kallonsa tajikin dressing mirror ba seda yagama sannan tajuyo tana kallonsa yayi saurin langabe kai yana lumshe ido ... Karasowa tayi wurinsa tazare thermometer din tana dubawa .... Zaro ido tayi tanadafe kirji tace ABI ....109 degrees fever ....this is dangerous... Gaskiya yazama dole ka kuanta asibiti wannan ai yafi karfin gida ... Ya salam azabure yamike zaune yana fadin what is the need ...base nazauna a asibiti ba ai ....magani kadai ya isa "No ABI wannan yafi karfin magani ....it's serious .... Ganin tana kokarin kiran likitan yayi saurin dauke wayar yana kauda kai yace bawani asibiti ko alluran daza'amun ....ni lafiyata kalau ba abunda yake damuna .... Murmushi tayi tana zama kusa dashi tace ABI meyasa zakamun karya...office fldinne bakason zuwa ...meyasa tun jiya baka fadamun ba Girgiza kai yayi yace bahaka bane chitti ....kawai dai inaso kikula danine ... "saboda haka zakayi missing important meeting... ABI am always with u kanada ko bakada lafiya zan kula dakai amma kabari mugama abubuwan dasuke gabanmu tukunna .... Kintashi yayi seda takama hannunshi dakyar yamike yana rangaji dakarfi tasa hannayenta tafara turashi yana dariya seda takaishi bathroom tajanyo kofar sannan tadawo tafara gyara dakin kafin yafito tagama tana zaune tana jiransa Yanafitowa cikin shigarsa ta suite baka yayi kyew matuka batare dayakalli inda takeba yanufi dressing mirror yafeshe jikinsa da turaruka tana zaune tana kallonsa har yagama sannan yajuyo yana kallonta damurmushi afuskansa yace how do I look .... Gorgeous.... Tafada tana mikewa tsaye takaraso wirinsa tana gyara masa zaman rigar tace kahadu sosai angon aysha .... tureta yayi daga gabansa yana murmushi yanufi hanyar fita yana fadin kiyita fadi har bakinki yabiki ...nigaba takaini ba baya ba ...kingama sekidaina jamun aji dankinsan bakekadai bace .... daure fuska tayi tana buga kafa akasa kamar zatayi kuka shikuma yahau mata dariya ganin tanufosa aguje yasa yayi sairin fita daga dakin yana fadin kibiyomun da wayana da makullin mota suna isa aka fara meeting din kuma sunyishi asa'a domin atake awurin suka magance matsalar dake tsakaninsu kuma suka kara kulla wata hulda atsakaninsu....cike dafarin ciki akatashi taro kowa nayaba karamcin da akamusu ..... Koda suka tashi daga aiki wurinsu Umma suka biya sunjima agidan sunafira har bayan ishsha sannan suka nufi gidan Momy itama suka gaidata tayi farinciki matuka ganin yanda komai yakoma yanda yake da abotar AK da ahmad se abunda yakaru kowannensu nafarinciki da masoyiyarsa khadeeja tadage sosai dakaratu saboda ahmad yamata alkawarin tana gamawa zaibudemata asibiti takanta kuma dama burinta kenan hankalin grany ya kwanta yanzu batada wata fargaba kasancewar tasan duk abunda yake faruwa kuma yanda taga AK da asma'u nazamansu cikin so dakauna abun namatukar birgeta ..... Sosai sunkara shakuwa dajuna suna bala'in son junansu soyayyarsu nalunkuwa azukatansu hartakai suna fahimtar abunda dan uwansu kebukata batare dayafurta hakanba ....sedai har wannan lokacin asma'u bata yarda wani abu yashiga tsakaninsu ba sedai tace wannan bashine lokacinda yadace ba tun yana mata magiya har yahakura saboda kasancewa kusa da ita hakan kadaima ya isheshi .... Batare dasanin kowa ba tamaidamasa dukiyarsa bayanda batayiba zata daina aiki amma yahanata Abangaren aysha da iyayenta kuwa sunzage sunata shirin biki duk da bawani shiri suke ba kasancewar basuda kudi amma sanin cewa daga AK ya aureta sungama arziki hakan yasa basuwani damuba Aunty sadiya tadage se tsuma aysha ake da magunguna kala kala acewarta idan har tayi anfani dasu to bazai kara kula wata maceba aduniyarnan Abangaren salim Sam yamanta dawata aysha arayuwarsa tunda yaji shiru AK bainemesa ba yasan komai yawuce dan haka ya kwantar dahankalinsa yacigaba da harkokinsa soyayyarsa yake zubawa son ransa dawata cousin dinsa wacce tajima tana sonsa yana wulakantata seda mahaifinsa yanuna Bacin ransa sannan yafara kulata Abu kamar wasa haryayi nisa asonta yanzu bayada wani burin dayawuce ya aureta tuni magabata suka shigo maganar bada bata lokaciba aka fara shirin biki sedai abunda yabasa mamaki shine seda lokacin bikinsu yagabato aka kara dagashi kuma danisa bakusa ba dayayi magana akace bata kammala karatuba Wanda yasan basuyi haka da iyayanta ba bayanda ya iya dole yahakura dan bayajin zai iya rabuwa da ita ...... komai akasama lokaci to zaizo yanzu bikin AK da aysha yarage sati daya kacal fadin ciki baya boyuwa awurinsu se habaice habaice ake jefamasu asma'u grany ce kawai ke kulasu dan asma'u batada lokacinsu ....su aysha amarya ansha gyara se sheki take duk wata tsohuwar ajiyarsu takare wurin hidimar bikin da dakyar take iya kwatar kudi ahnnun AK daga tafara magana inyace dama yasan kudinsa takeso setayi shiru aranta kwa burinta yananan ba abunda yacanza dazaran ta auresa zata mallakesa da duk abunda yatara sannan takori kowa daga gidan tamallakama iyayenta shikuma tanemi yasaketa takoma wurin salim dinta danshine Wanda takema so nagaskiya .... tsakanin bashir da Sarah kuwa soyayya mai karfi tashiga tsakaninsu sedai har wannan lokacin batabari yasan tana sonsa ba gudun kar abunda yafaru tsakaninta da ahmad yasake faruwa agareta .....shima kuma abngarensa yana tsoron idan yafurta mata yana sonta yarasa damar kasancewa tare da ita bayanda asma'u batayiba yafadaba amma yaki bawanda yasan dazancan soyayyarsu se grany da asma'u lokacinda tasanar da AK bakaramin farin ciki yayi ba nan take yaji sonta yakara lunkuwa azuciyarsa saboda irin gudummuwa dakuma cigaban datakawo a family dinsa ...she is the best... Inna ladidi batason auren aysha da AK saboda tasan badan allah takesonsa ba kuma tasan cewa yana aurenta to tasu takare ganin abun dagaske ne yasa bashiri tanufi wurin asma'u bayan sungaisa tasanar da ita cewa aysha kudin AK takeso kome zaifaru kartayarda ya aureta tasan cewa dafari datazo gidan bata sonta kuma basuyi zaman dadiba amma atunaninta itama asma'u kudin AK tagani ta auresa sedaga baya tafahimci mace ce tagari kuma dazuciya daya take zaune dasu shiyasa tazo tagayamata gaskiyar halin aysha Murmushi asma'u tayi datagama sauraran bayaninta cike da ladabi tace inna ...nasan zakiyi mamaki idan nacemaki nasan asalin wacece aysha sedai kuma nagode matuka dakika fahimceni kuma kikanemi dorani akan hanyar datadace ....kikuantar dahankalinki inna ba abunda zaifaru se abunda allah ya kaddara ....kudai cigaba datayamu da addu'a everything will be fine...... ganin rashin damuwa afiskar asma'u yasa itama hankalinta ya kwanta taci gaba dazuba ido ...... To kuma readers se ince kuci gaba dazuba ido da kunnuwa danjin yanda zata kasance awannan sarkakiyar Wanda sukeson halartar bikin aysha da AK se su tareni a page nagaba Wanda nake tunanin shine nakarshe ko kusada nakarshe insha allah all tnx to u masoyan wannan littafi sannan inabaku hakurin rashin jina kuana biyu kumun uzuri kuma ina godiya kwarai da kulawar da kuke nunamun inayinku sosai sosai...... Special tnx to u my beloved friend zainab ado and amazing sis sa'ata , Aisha, khady , halimatu,asma'ul husna ,saulawerh and habiba fana , da duk sauran masoya da abokan arziki tnx for ur support.... Se munhadu a page nagaba cikin littafin domin kanwata ........!!! [15/08, 18:05] Hassan Atk: ba'adau lokaciba AK yafito cikin shigar manyan kaya yayi kyau matuka yana sakkowa kan stairs kallo yakoma kansa kowa yasaki baki yana yaba kyan da allah yamasa nan take maroka suka hau rangada guda antys suka zagayeshi ana likamasa kudi wasu kuma nadaukansa photo Aysha nadaga gefe azaune tana kallonsa jitake kamar taje tarungumesa saboda tsabar farinciki tanaji tafi kowace ya mace Sa'a datayi nasarar samun hadadde irin wannan amatsayin miji..... Asma'u nakusan grany azaune tana magana awaya yayinda shikuma yakasa dauke idonsa akanta yanajin sonta nakaruwa azuciyarsa tana dago kai suka hada ido atare suka sakarma juna wani murmushin dasu kadai sukasan ma'anarsa ..... da kyar aka basa hanya Ahmad yaja hannunsa suka fita daidai kofa suka hadu da khadeeja dasarah zasu shigo cike dafarin ciki khadeeja takaraso wurinsu tana fadin wow tsarki yatabbata ga ubangijin daya halicci wannan gayan..... dariya suka sa gaba daya banda AK da yadaure fuska yana wurga mata harara yace dama nemanki nake... idan kika kara buga mana kofa sena guntule yan yatsun .... metamaka....Ahmad yafada yana kallon khadeeja ta zunbura baki tana kauda kai "she always come at the wrong time.... Dariya suka sa gaba daya khadeeja tace kodai kune ba kwa abunku lokacinda yadace ba ....ko nataba zuwa da daddare nabuga muku kofa....takarashe maganar tana murguda baki hade da saitasu dawayarta tafara daukansu photo tsaye sukayi suna kallonta har tagama daukansu taja hannun Sarah suka Shiga ciki sannan suma suka wuce AK nafadin gaskiya friend kanada aiki ....deeja ai setasama mutum hawanjini .... Dariya Ahmad yayi yana juyowa yakalli khadeeja yace hawan jinin soyayya ba.... waima yaushe zaku mana aurene.... aysha nazaune da kawayanta azagaye da ita se mita suke mata wai bikinta kamar na yan kauye ba casu ba party ba dinner gaskiya tabadasu basu taba tunanin haka bikinta zaizo ba ....itadai batabi takansu ba dan daban abunda yadameta takashe kunne tana jira taji andaura aure wayarta nagefe sefaman ringing take amma ko kallo bata isheta ba dai cikin kawayanta ce tamiko mata wayar tana fadin aysha dan allah kidauki wayarnan tun safe ake kiranki ...koma waye wallahi baida zuciya da baifasa kiranba .... tsaki taja tana karban wayar taga sunan salim cike datakaici takashe wayar gaba daya ta tura cikin jaka Suna nan azaune suka fara juyo hayaniya natashi apalo har tashare daga baya dai dataji abun yayi yawa tafito dan ganin abunda ke faruwa kawayanta nabiye da ita har suka iso palon Aunty sadiya ce atsaye tana faman zuba ruwan masifa se kunfar baki take anzagayeta ana bata hakuri Grany nazaune tana kallonta Asma'u na tsaye agefenta taharde hannaye tana murmushi Cike da mamaki aysha takaraso wurinta tana kwasar babbar rigarta cikin rawar murya tace Momy lafiya....meyafaru.... "Inafa lafiya aysha hau za'acima mutunci ...to munfi karfin wulakanci wallahi ...yau inda AK kotu ce zata rabamu ...ya'ta akuyace dazai mikata bada amincewarta ba ...ko ubanta bai is a yamata wannan cin fuskar ba bareshi ...shi asuwa... Bata gama rufe bakiba uncle jamilu yashigo palon kamar anjefosa hularsa ahannu yana faman cije lebe idonsa yakada yayi ja kana ganinsa kasan yana cikin tashin hankali rai bace yawuce bangarensa batare dayakalli kowa nawajan ba .... Dakallo suka bisa har yashige sannan aysha tajuyo tana kallon sadiya cikin rawar murya tace Momy dan allah kigayamun meyake faruwa ne ....AK yafasa aurena ko...shikenan zamcan aurena yasha ruwa ko... yanzu ba'a adaura auren ba kenan... Kauda kai sadiya tayi tana karkada kafa tace andaura auren aysha sedai bashine ya aureki ba wani daban ya auramiki.... Dimmm aysha taji maganar akunnenta tamkar saukar guduma take jikinta yafara rawa cike da tashin hankali tace Momy wanifa kika ce wayeshi....akan wane dalili zai auramun wani batare dasanina ba .... "Da salim aka daura miki aure dalilin kuma shinake sonji abakin wa'innan munafukan....takarashe maganar tana nuna grany da Asma'u Hannu aysha tadora akai tana durkushewa kasa hade dasakin wani kuka mai cin rai take kallo yakoma kanta wasu na tausayinta wasu nagara da akayi haka ganin surutun yayi yawa sadiya taja hannunta suka nufi bangarensu Suna Shiga tafada jikin uncle jamilu tana fashewa dawani kukan bai hanata ba tacigaba dakukanta danshi kanshi yana bukatar rarrashi seda tayi mai isarta tadago dajajayan idanuwanta tana kallonsa cikin sheshshekar kuka tace dady....everything is over now....my dreams ...my hopes....komai ya ruguje dady....narasa komai...bazan barshiba wallahi senasa zunzubar da hawaye kamar yadda sukasa nayi ...tunda har narasa abunda nakeso to suma dole ne surasa ...senayi ajalinsu....takarashe maganar tana yunkurin mikewa tsaye yayi saurin riko hannunta yazaunar da ita kusa dashi cikin sigar rarrashi yace dakata mana yar baba ....aishi yaki seda dabara ...nafahimci halin da kike ciki amma ai zafi baya kashe kuna ...yanzu kinatso kinuna kamar abun baidameki ba ....kinsan ba abunda yake kashe makiyanmu irin su kuntata mana kuma suganmu muna murmushi .... "What do u mean dady....kana nufin namanta da abunda suka mun kenan ....shikenan sunci bulus kenan.... Murmushin karfin hali yayi yana cije lebe yace ba abunda nake nufi kenan ba nima kaina bazan yafe abunda yaronnan yamun ba ...seda nagama Tara manyan mutane nashaidamusu AK hausawee zai auri ya'ta bayan sun halarci daurin auren kawai nai sabanin haka.... Mutuncina yazube a idonsu ya kunyatani agaban abokanaina ...yacimun mutunci kuma ya ruguza mun burin danajima ina ginawa yamiki auren wulakanci ....kinaganin zan iya hakura na kyaleshi ....never...I won't spare him...sedai kinsan komai narayuwa idan kabi ahankali zakafi ganin daidai ...ai dasanyin safiya ake kama fara ahannu Aunty sadiya dake gefe tana sharan kwalla tace wallahi nasan duk aikin matarsa ne da wannan tsohuwar kuma se sunyi nadamar abunda suka aikata yanzu tsakani da allah shikenan aysha tazama matar salim kenan ..yane daukan amarya fa suna kan hanya nidai nafadamusu garama sujuya dan kosunzo ba inda zataje ya'ta ai ba akuya bace ... Saurin dago kai aysha tayi tana kallonta idonta pa kwalla cikin rawar murya tace Momy zanje...yazama dole naje dan nazama matarsa yanzu amma hakan nayanufin nahakura da abunda akamun ...tunda narasa AK to dolene kowama yarasashi ...wannan alkawarina ne dayamma akazo daukan amarya kuka Anty sadiya take kamar ranta zaifita da kyar aka banbare aysha ahannunta uncle jamilu dai nadakinsa baifito ba har aka fita da ita tare darakiyar inna ameena se yayar aunty sadiya da kawayanta biyu daga nesa tahango AK, Ahmad da Asma'u atsaye suna kallonta cak ta tsaya tana kallonsu itama cike da bakin ciki datakaici idonta sunkada sunyi ja har suntafi sekuma takwace hannunta daga na aunty ameena tanufi inda suke tana share kwallar datazubo mata Dap da AK ta tsaya tana kallonsa da murmushin mugunta afuskanta tace wow AK kayi kokari....aganinka kayi abun birgewa sedai bakasan cewa ...kakashe maciji ne bakasare kansa ba ...ina mai tabbatar maka dacewa sekayi nadamar abunda kamun... Murmushi yayi yana kauda kai batare dayace komai ba Ahmad dake gefensa atsaye ya toshe baki yana fadin 🤭 yin shiru shine amasr datafi dacewa da mahaukaci....tana juyowa yayi saurin kauda kai yana daure fuska kamar bashi yayi maganar ba Dawo dakallonta tayi kan Asma'u tana fadin ke kuma bakar kunama....kinfitar dani daga rayuwar mijinki sekizuba ruwa akasa kisha sedai har yanzu nice dariba saboda Wanda nakeso na aura ...ke kuma sekijira naki sakamon dan bazan taba yafemaki ba...sekinzubar da hawayan bakin ciki da nadama agaban idona Nagani.... Murmushi Asma'u tayi tana girgiza kai tace Da kin Adana kalamanki maybe suyimaki anfani agidan mijinki ....idan ma kinafadan hakane dan ki tsoratani garama kiyi shiru dan ko agyalena ....nasan kinason salim shiyasa aka auramikishi abunda yakamata kinemi sani shine ..meyasa shiya aureki...wannan kuma ance waka abakin mai ita tafi dadi idan kinje wurinsa se kitambayesa ...kije ke ake jira allah yabada zaman lafiya.... ahmad yakarashe mata maganar dafadin ...dazuri'a tagari ...allah kauda idon makiya da mahassada ...yi nayi bari nabari dai shine zaman aure mazan yanzu hakuri ake dasu..kamusu biyayyar ma yaka kare bare kince zakiyi tsiya seyamaki dan banzan duka yadawo mana dake Dariya suka sa gaba daya banda aysha da ranta inyayi dubune yabace hawayan datake dannewa tuni suka wankemata fuska murmushi Ahmad yayi yana kallonta yace miye abun kuka amarsu nasiha fah kawai namaki dan natabbata wa'inda yadace sumaki basu samu damar yimaki ba miye laifina dan na'ari bakinsu nacimasu albasa.... juyawa tayi aguje tabar wurin tana rera kukan bakin ciki da takaici tama rasa wani mataki zata dauka akansu dazata huce haushinta Bayan antafi da amarya kowa ya watse gidan yayi shiru uncle jamilu nazaune apalonsa yajingina kansa da kujera idonsa alumshe yana rike da kwalban mineral ahannunsa yana sha yaji anturo kofa ahankali yadago kai yana kallon AK da Ahmad dake tsaye bakin kofa suna magana kasa kasa Ahmad nakokarin turo AK gaba shikuma yana dojewa suna dago suna hada ido dashi suka natsu wuri guda suna sunkuy dakai .... Yajima ahaka yana kallonsu kafin da kyar yayi controlling kansa yana kakkalo murmushi yace a'ahh yakuma kuka tsaya daga can sekace wasu baki Ku karaso mana ... Jiki asanyaye suka karaso wurinsa daga kasa suka zauna bayan sun gaisa AK yadago kai yakallesa sannan yamaida Kansas kasa yana fadin Uncle dama zuwa nayi nabaka hakuri akan abunda yafaru nasan ban kyautaba amma hakan shine yafi dacewa....aysha da salim suna kaunar junansu kokadan bani takesoba shiyasa naga yafi dacewa da ta'aureshi ...kuskurena daya rashin sanardakai danayi tunda auri amma nayi hakan ne dan nasan idan har kasani to bazakabari nayanke wannan hukuncinba ...kayi hakuri uncle ban aurar da aysha ba seda nayi bincike mai zurfi tundaga kan salim har iyayansa da abokanansa kuma bayada wata matsala abunda yashiga tsakaninsu ma kaddara ce dan bahalinsa bane ....kuma yana kaunarta iyayansa ma sunyi na'am dazancan aurensu insha allahu zatayi rayuwar farin ciki agidansa da albarkarku kawai take bukata ...nikuma kayi hakuri kayafemun .... Shiru yayi yana kallonsu fuska adaure yanaji kamar yarufesu da duka jin baitankasu ba Ahmad yadago kai ahankali yana murmushin yake yace uncle amana hakuri kasan abun harda yarinta....suna hada ido yawatsamai wata mahaukaciyar harara bashiri yayi kasa da kai yana mamakin bakar zuciya irin ta uncle jamilu Sunjima ahaka bawanda yace kala secan jamilu yasaki wata nannauyar ajiyar zuciyar daseda tasa suka dago kai atare suna kallonsa yasakar musu murmushi yace bakomai AK nidama baka batamun raiba ...nashiga damuwa ne saboda rashin sanin halin da aysha zata Shiga agidan salim amma yanzu danaji bayaninka na gamsu kuma hankalina ya kuanta dama can aysha kanwarka ce kanada damar dazaka zabamata mijin aure kuma dole ta amince koda bataso bari kuma Wanda dama can saurayinta ne ...fatana dai allah yabasu zaman lafiya .... Ameen ....suka amsa atare suna mikewa suka fita daga Palin cikin damamakin tarbar dasuka samu daga garesa suna fita yamike tsaye afusace yabuga kwalbar hannunsa dabango yana huci yayi wurgi daragowar nahannunsa yana dafe kai yace ina bazai yiwu ba....bazan taba yafemaka ba AK ...bazan barka baaaaaa Suna fita bangaren grany suka nufa acan suka isko Asma'u zaune suna fira Kusan grany Ahmad yazauna shikuma AK yazauna kusada da Asma'u ahankali yakai hannunsa bayan qugunta tayi saurin bige masa hannu tana hararansa grany tayi murmushi tana girgiza kai tace ya kukayi da kawun naku ne nasan kunsha masifa ko .... sabanin haka.....AK yafada yana gyara zama yashiga basu labarin yanda sukayi dashi cike da mamaki Asma'u tace what....abunda mamaki anya kwa ba abunda yake boyewa uncle nefa.... Kafin AK yayi magana Ahmad yarigasa dafadin allah yakaiki maka ko akan jakine....nima nayi wannan tunanin ....uncle ba irin mutanen da ake game yanayinsu tafuska bane ....sema kinga kallon danaga yana jefama AK daganan natabbatar da zargina akansa Tabe baki grany tayi tana mikewa tsaye tace allah dai yafeshi kuma addu'ata bazata fadin kasa ba dayardar allah yanzu dai naga auran wannan ja'irar saura na khadeeja da Sarah kuma ....takarashe maganar tana nufar dakinta Dakallo suka bita Ahmad nafadin shima kinkusa ganinsa grany kwanan nan dayardar allah Dariya suka samasa yadaure fuska yana fadin nifa dagaske nake idan Baku shirya ba to mu munshirya koso kike semunfito maku da asalin rashin kunyarmu kunganine .... dariya Asma'u tayi tana fadin maida wukar surikina ai tunda mungama dawannan matsalar komai yazo karshe insha allah amma ni gaskiya haryanzu magamar uncle jamilu ta tsayamun arai haka daisukaci gaba da firansu sunkafe akan uncle jamilu baihakura ba shikuma AK yadage akan bawani abu duk dashima aransa yana zargin wani Abu amma bayaso asma'u tasake Shiga wata damuwar shiyasa yanuna rashin yarda dazancan su sedai yayi niyyar saka ido sosai akan duk wani motsin uncle jamilu idan kuma zarginsu yakasance gaskiya to bayajin zai iya yafemasa dole yadau mummunan mataki akansa [15/08, 18:05] Hassan Atk: 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 2⃣1⃣5⃣ akuana atashi bawuya wurin allah yau takasance asabar kuma itace ranar daurin auren AK da aysha gidan yacika makil da yan uwa anata hidimar biki amarya taci ado cikin wata doguwar riga tayi kyew matuka ga kawayanta azagaye da ita suna yaba irin kyan datayi ..... khadeeja tazo shiga gidan taci karo da Sarah zasu fita itada bashir cike dafarin ciki Sarah tarungumota tana murmushi tace deeja se yanzu zakizo dafa gidanku zamuje .... tureta khadeeja tayi tana zunbura baki tace dallah can matsa tundazu fa kenake jira kinbarni acan kinzo kina soyewarki anan ....ina ammah ne itama ina kiran wayarta akashe .... kallon bashir Sarah tayi sannan takalli khadeeja tace nikaina nemansu nake dazu dasafe naje Yaya yakoroni wai tana bacci kuma kinga yanzu bashir yake gayamun antaru amasallaci shi ake jira ... dariya bashir yayi yana Sosa kai yace nidai nakosa adaura aurennan naga dramar daza'akwasa mudai zamusha kallo ... dariya sukasa gaba daya khadeeja taja hannun Sarah suka Shiga ciki shikuma bashir yanufi wurin Ahmad dake dago mai hannu daga nesa .... AK nazaune abakin gado yana faman rubutu ajikin wata takarda se murmushi yake kana ganinsa kasan yana cikin farin ciki yayi fari yakara kyew sekara zama yaro yake kamar baya kara shekaru jin anturo kofar yayi saurin kifa takardar akan ciyarsa yana kallon Asma'u datashifo dakin cikin shirinta tsab tayi kyew bakadan ba tasha sarka yan kunne da warwaro ga light make up afuskanta daya kara fito da asalin kyanta dinkin doguwar riga ne ajikinta yakamata tsab kamar kadauketa kagudu tana murmushi takaraso wurinsa tana fadin wai mekake jira har yanzu baka shirya ba kaifa akejira ....takarashe maganar tana kai hannu kan takardar yayi saurin boyeta abayansa yana fadin ...yanzu zan shirya kenake jira kihadamun ruwan wanka ... damamaki take kallonsa tace meyi atakardar ...dabakason ingani ... nothing .... yafada yana kokarin mikewa tsaye datakardar ahannunsa tayi saurin sa hannayanta biyu ta turasa baya yazauna sannan tazauna akan cinyoyinsa tana zagayo da hannayanta bayan wuyansa cikin murya mai kaman rada tace zaka kabani takardar cikin ruwan sanyi kose nasa karfina nakwata .... dariya yayi yana kara jimke takardar ahannunsa yazagayo da dayan hannunsa a qugunta yana kafeta da ido yace dazaki sa karfinki ki kuata zanfi kowa farin ciki dan nine dariba coz ur touch was adorable..... saurin mikewa tayi tana dariya tanufi bayi dan hada masa ruwan wanka har tagama tafito yana zaune inda tabarsa datakardar ahannunsa yana juyawa janyo hannunta yayi yazaunar da ita kusa dashi yana mikamata takardar yace chitti duba kiga sunayan ya'yanmu nake fitarwa daga cikin namu ....nasamu suna biyu ABISMA da Maubid ....yakiga idea na ... kallon talardar tayi tana murmushi tace ABI...suna yana bukatar ma'ana ....miye kuma abisma....inama laifin ABAS ...takarashe maganar tana mikewa tsaye tare kamo hannunsa tamikar dashi janyota yayi jikinsa yana murmushi yace ohhhh....sunan ne kawai baimiki ba amma kinshirya samun baby kenan.... "stop it ABI kaje kayi wanka lokaci yana tafiya karka ruguza mana shiri kokarin kwace kanta take amma takasa saboda riko yamata bana wasa ba seda tagaji dan kanta tahakura tayi lamo akirjinsa tana maida nunfashi cikin sassanyar murya tace ABI kana ganin bawata matsala nidai tsoro nakeji ..... hannu yasa yadago dafuskarta yana kallon cikin idanuwanta damurmushi afuskarsa yace don't u trust me.... "I trust u but.... yatsansa yadora akan labbanta yana girgiza kai yace to banason jin komai idan har kina tare dani banada sauran wata fargaba nasan komai yakusan zuwa karshe dayardar allah ...... murmushi tayi tana maida kanta kan kirjinsa tace ina sonka ABI.... "nima ina sonki chitti .... karan buga kofa ne yakatsemasu nishadinsu atare suka kalli kofar kafin yayi magana khadeeja tace wai ance ana kiran Romeo.... dafe goshi AK yayi yana buga kafa dakasa kamar zaiyi kuka yace ohh ni yazanyi da deeja ne ...bazata taba barinmu muji dadi ba dariya Asma'u tayi tanufi kofar tana fadin aurar da ita kawai zakayi muhuta ....... [15/08, 18:05] Hassan Atk: Bayan akai aysha dakinta kowa yawatse aka barta ita kadai tana zaune bakin gado har wanann lokacin kuka take duk da tana jiyo motsin mutane daga waje amma bata damu datasan kosuwaye ba (gidan mai kyau bangare biyu daya Asama daya kuma akasa se Babban palon kasa da kitchen da dining area bangarenta ne asama Palo daya se dakuna biyu da dan karamin kitchen dinta ko ina yasha ado ankayatashi dakaya na alfarma gadonta kawai abun kallo ne tana gaminsa tasan daga company su AK yake harda kujerun palon da komai nabangarenta AK ne yayi ) tana nan zaune har dare yafarayi can bayan sallar isha'i taji anturo kofar ahankali kanta akasa batadago ba natsawon lokaci jin ba alamar motsin mutum yasa tadago kai ahankali tana kallon salim dake tsaye abakin kofar yana kallonta fuska amurtuke tamkar bai taba dariya ba itama daure fuskar tayi tana kauda kai aranta tace duk abunda yakoroka to atsaye ya iskoni dan kome kake ji nafika jinsa ...nakama nafila ne akan nawa takowa yafarayi cikin dakin har ya iso dap da ita ya tsaya fuska ahade yace urban was yahanaki daukan kirana ...meyasa kika amince da aurena ...wato kinyi kwantai awajan AK asirinki ya Tonu shine ni aka jangwalamun ke ko... cike da mamaki tadago tana kallonsa fuska adaure tace wane kalan shirmene wanann salim...ni kake gayawa haka...ko shayeshayan dakasabayi ne kaje yauma kayi adaren aurenka .... Bata karasa maganar ba taji saukan lafiyayyan mari atsorace tadafe kuncinta tana dirowa daga kan gadon tace yau nikamara salim ...adaren farkona zaka dauki hannu kamareni...how dare you ... afusace yadamko kafadunta yanakafeta da manyan idamuwansa cikin kakkausar murya yace kigode allah kafin kizo na gidan nahuce abunda kamun amma dani kaina bansan iya abunda zammiki ba ....bansan meyasa kika amince da aurenaba amma kisani ...kinyi Babban kuskure aysha... idan ma kina tunanin ina sonki ne then u are mistaken...salim din dakika sani ada bashine nayanzu ba idan nace inajin sonki azuciyata nayi karya.... Saurin dago kai tayi tana kallonsa da jajayan idanuwanta dake zubar da kwalla mamaki datakaici ne bayyane afuskarta bakinta narawa tanaso tayi magana amma takasa furta komai Gyada kai yayi yanaci gaba dafadin yes...bana kaunarki aysha saboda tuni nasamu wacce tamaye mun gurbinki ....kuma ina mai farin cikin sanar dake cewa tare aka dauramuku aure dani ...yanzu haka tana cikin gidannan amatsayin matata kuma abar sona...yakarashe maganar yanasake mata kafaunta hade da nunata da yatsa yace uma bari namiki kashedi ...idan har kikayi kokarin nuna mana bakin halinki anan to wallahi senamiki abunda zaki mutu kina nadamar Sanina arayuwarki ....yana kainan yajuya afusace yanufi hanyar fita haryakai kofa yaja yatsaya batare daya juyo yakalletaba yace idan kingama kukan asararki sekifito munajiranki kuma idan kika batamana lokaci zanzo dakaina nafito dake hakan kuma bazai miki dadin ba kinfi kowa sanina.... tsaye take kamar gunki tana kallonsa hawaye wani nabin wani haryanzu ganin abun take kamar amafarki yana fita ta durkushe awurin tana sakin wani irin kuka mai tsuma zuciya sedatayi mai isarta sannan tamike zunbur tawuce bayi tawanko fuskarta tasauka kasa tana cigaba da share kwallar dake zarya akuncinta zaune ta iskosu kan 3sitter tundaga nesa takafe amaryar da ido bayarinya bace zasuzo sa'anni kota girmi aysha dakadan ba laifi ita kyakkyawace sedai dagani bakaramar wayayya bace dan ko irin yar kunyar nan ta amare babu tazage se zuba shagwaba take yana biyemata suna ganinta suka daure fuska itama daure fuskar tayi tanemi wuri daga gefe tazauna batare datasake kallon inda suke ba Tajima dazama kafin salim yayi gyaran murya yafara da addu'a dasauran bayanin da kowane mai gidan keyi arana irin wannan sedai ga dukkan alamu dayar amaryar tasa batasan matsalar dake tsakaninsa da aysha ba dan ko abayaninsabai bari tafuskanci wani Abu ba Juyowayayi yana kallonta cikin sassanyar murya yace hafsat kece uwargida ko banza kingirmi aysha ...kidauketa matsayin kanwarki ...yar uwarki kuma kawarki ...kikama girmanki seta girmamaki ...ke yar uwatace tajini kuma nasan kinasona kamar yadda nakesonki dafatan zaku hada kanku kubani damar tafiyar dagidana yanda yakamata ....bawacce tafi wata acikinku kuduka matana ne kuma ina sonku zaman aurene yakawoku nan bafilin gasa ba dan haka seku natsu kuyi abunda zanyi alfahari daku ...bazan dauki shashanci agidana ba duk wacce tayi laifi to zan hukuntata daidai da laifinta .... Juyowa yayi yana kallon aysha yacigaba dafadin ke kuma aysha kece Karama kibata girmanta kuzauna lafiya ..banaso naji wasu kananun maganganu natashi atsakaninku ...nasan zaman tare dole wata rana asamu sabani kafin abun yayi girma kusanar dani kar kusake injiyo labarin matsalarku daga waje niyadace Nafi kowa sanin halin da matana suke ciki ...kudaukeni amatsayin abokinku kuma abokin shawararku ....nima zanyi iya bakin kokarina wajan ganin nayi adalci atsakaninku ....zancan girki kuma duk ranar girki dayarku inaso dayar tafito tayata wasu ayyukan komai kuyishi tare danbana bukatar yar aiki agidana sannan idan angama zamu zauna anan muci gaba daya ...idan har kukayi anfani da abunda nafada to insha allahu zamu samu zaman lafiya da fahimtar juna atsakaninmu ...inafata kunfahimceni.... Shiru aysha tayi kanta akasa batace komaiba Hafsat tagyara zama tana kashe murya tace munfahimceka dear kuma insha allahu zamu kiyaye allah yashigemana gaba ... Murmushi yayi cike dajin dadin furucinta yace yayi kyew haka ake so yanzu se zancan girki kwana nawa nawa kuke so arikayi dariya hafsat tayi tace gaskiya ni idan nazaba to zanyi sonkai nabarma aysha tayanke mana .... atare suka juyo suna kallon aysha dasam hankalinta baya Kansu seda salim yakira sunanta sannan tadago ahankali tana kallonsu se alokacin Hafsat taga fuskarta nan take taji jikinta yayi sanyi dan aysha tafita kyau nesa ba kusaba sedai hakan bazai da tayi masa aguywa ba zatayi anfani da tata kwarewar wajan karkato dahankalin mijinsu yadawo kanta Cikin muryan datasha kuka aysha tace ni....banada...wani zabi...duk abunda kuka yanke yayi Kamo hannunsa hafsat tayi tana murmushi tace kaga dear mu bamusaniba kawai kayanke mana ... murmushi yayi yana shafa kai yace OK...bari mugani...kwana daya daya yayi ko... zunbura baki tayi cikin muryan shagwaba tace kai dear kuana daya gaskiya ba baiyiba ina laifin biyu biyu ma .... Dariya yayi yana Jan kumatunta yace dama gwadaki nake dakince bakisani ba yanzu bagashi kinfada ba Juyowa Hafsat tayi tana kallon aysha cikin sigar tsokana tace amarsu kinji abunda mijinki yace ko wai kuana biyu hakan yamiki mikewa tsaye aysha tayi tana fadin yayi ...nizanje inkwanta seda safenku .... Damamaki hafast tace ahh yakuma zakitafi bamuci abinci ba "Kuci kawai nakoshi....takarashe maganar tana hayewa kan stairs dakallo suka bita har tahaura sama sanann Hafsat tajuyo tana kallon slim tace dear kamar akwai abunda yake damunta ko Ajiyar zuciya ya sauke yana janyo ledar dake gabansa yace yunwa nakeji yanzu dai muci abinci dasafe mayi magna aysha nashiga daki tazube abakin kofa tana fashewa dakuka kamar ranta zaifita tajima ahaka kafin tamike xunbur tadauko wayarta takira numban uncle jamilu bugu biyu yadaga kafin yayi magana yajuyo sautin kukanta natashi hankali tashe yamike tsaye yana tambayarta meyafaru Tanaso tayi magana amma kuka yaci karfinta se fadin take dady zan mutu bazan iya zama anan ba kazo kadaukeni dan allah ..... Duk yanda yaso tanatsu tamai bayani takasa karshema kashe wayar tayi gaba daya tafada kan gado tana cigaba dakukanta Hankali tashe yafara saga a marwa apalo yana kiran wayarta akashe jiyake kamar yasa ihu aduniya bawanda yatsana yanzu irin AK da Asma'u yasha alwashin se kuntata musu koda kwa zairasa ransa ne seyarabasu dafarin cikinsu ..... AK da Asma'u nazaune apalo suna kallo tadora kafafuwanta kan cinyarsa yana daddana mata suna firansu gwanin sha'awa Ahankali yakai hannunsa kan mararta yana fadin ya ciwon mara murmushi tayi tadora hannunta Kannasa tace dasauki yadaina mun "Gaskiya abunnan yamun shigar sauri yanzu senakara hakurin kuana biyar .... Duka takaimasa dakafarta aciki tana fadin shiru dallah ...kayi hakurin tsawon lokaci kuana biyar ne zaigagareka ....nidai bawannan yazancan bikinsu ahmad ne dariya yayi yana Sosa inda tadakeshi yace bikinsu Ahmad kawai harda namu ai nagayamiki komai tare za'ayi shiyasa nace zamuyi komai cikin kuana biyar kinga kafin lokacin wannan maigadin naki yatafi ...se insamu damar kashe boss da zukekiyar amaryata Pilo tadauko tashiga dukansa yana karewa dahannu suna dariya har tagaji dankanta tafada jikinsa sukaci gaba dafiransu har bacci yadaukesu ahaka....tana kwance akan kirjinsa yarungumota daduka hannayansa biyu suna sauke nunfashinsu atare kana ganinsu kaga asalin masoya da dadare kafin salim ya kuanta seda yazo yaduba aysha tana bacci ahankali yakaraso bakin gadon yana kallon yanda take faman sauke nunfashi dagani kasan taci kuka bakadan ba durkusawa yayi saitin kanta yana cigaba da kallon kyakkyawar fuskarta har yanzu yana son aysha sedai yazama dole yamata haka dan gudun kartamasa abunda tayi niyyar yima AK duk adacewa yasan dagaske take sonsa amma ance idan kaga gemun dan uwanka Yakama dawuta seka yayyafama naka ruwan sanyi Ahankali yakai dan yatsansa yashafo hawayen dake makale agefen idonta yajima awurin yana kallonta kafin yamike yagayara mata kuanciyarta hade darufamata bargo sannan yafita bayan yakashe mata wutar dakin Washe gari dasafe Sarah nazaune apalon masa bashir yazo kusa da ita yazauna bayan sungaisa tafahimci yanason magana da ita ne cikin sassanyar murya tace yadai bashir kamar akwai abunda kakeson gayamun ko dago dakai yayi yana kallonta cikin rawar murya yace eh ...wato Sarah yakamata ace munsan inda muka sa gaba ...kingafa kullum kara girma muke lokaci tafiya yake ...nagaji da ganinmu ahaka...wato ina nufin yakamata ace kinsan matsayinki awurina ...akwai abunda najima ina boyewa azuciyata wanda naga yakamata ace yanzu kinsan halin danake ciki ..... Farin ciki ne yalullubeta gaba daya ta tattara hankalinta duk tafahimci inda zancansa yadosa amma bata nuna hakan ba saboda tanaso taji wannan Kalmar daga bakinsa wannan ranar zata kasance dai cikin ranakun dabazata taba mantawa dasuba arayuwarta Jin yayi shiru yasa takallesa damamaki tace Yakuma kayi shiru bashir kafadamun miye wanann dakake boyewa .... Kauda kai yayi yana cije lebe aransa yace idiot tafasan menake nufi amma takeso tawahalar dani ...yasan tana sonsa amma yarasa dalilindayasa yake shakkar furta mata yana sonta zuciyara se bugawa take dakarfi ita kwa takafesa da ido ko kiftawa batayi sunyi nisa cikin wani yanayi basuma San lokacinda AK da Asma'u sukazo Kansu sukatsaya ba suna kallonsu Dakyar yatattaro nutsuwara cikin wata iriyar murya yakira sunanta sarah....!!! seda taji gabanta yafadi ahankali tadago kai tana fadin na'am suna had a ido tayi saurin sunkuy dakai masa tana wasa dazoben yatsarta Ajiyar xuciya yasauke sannan yafara magana kamar haka .... Sarah...ban gayamaki abunda keraina bane saboda awaccan lokacin Sam bana gabanki...am just a friend to u...najima ina jin wani yanayi agame dake sedai ayarintata nadauka shakuwace da soyayya irin ta yanuwantaka ...seda girma yafara zomun naga abun karuwa yake baya raguwa ... banada wani buri daywuce naganki atare dani ...farin cikinki kawai nakeson gani koda hakan nanufin bakinciki awajena idan narufe idanuwa na kenake gani ...kullun kece atunanina ...ko bacci nake kece amafarkina ...daga lokacin natabbatar cewa nayi nisa asonki....sedai kash awannan lokacin nafahimci zuciyarki takamu dason wanina.... Sarah tsayawa baki labarin halin danashuga awanccan lokacin bata lokaci ne ....nayi kokarin cire sonki azuciyata amma abun yacutura Sam nakasa controlling kaina akanki duk lokacinda kika matso kusa dani nunfashina nakusan daukewa ... zuciyata tafara bugawa dakarfi ...inason fito da abunda kecikinta amma bakina seyakasa furta koda kalma dayace fatana kawai dazaki kalli kwayar idona awannan lokacin dakinhangi tsantsar son danake maki ....bayan nagama yankewa kinmun nisa arayuwata kwatsam allah yadawomun dake daga lokacin nayi alkawarin bazan kara yin sake ko kubucemunba ...nayanke shawar gayamaki halin danake ciki koda kwa amsarki bazata faranta raina ba ....sarah I love you with all my heart ...body...and soul kuma zancigaba dasonki har bayan raina ...dama daya zaki bani zan kasance abokin rayuwarki nahar abada.... wasu yan siraran hawayan farincikine suka gangaro akan kuncinta cikin muryan kuka tace bashir meyasa kabata lokaci kafin kasanar dani abunda najima inason ji daga gareka najima dafara Sonka bashir bangayamaka bane saboda...ina tsoron abunda yafaru dani abaya yasake faruwa dani akanka ...bazan iya jure hakan ba bashir saboda banajin zan iya cigaba darayuwa batare dakaiba ....ina sonka bashir ...inamaka sonda baki bazai iya furtashi ba I love you so so so much bashir..... tapin dasukaji anayine yadawo dasu hayyacinsu atare suka dago cike da mamaki suna kallon AK da Asma'u dake tsaye suna faman tapa musu suna dariya kunyace takama sarah tayi kasa dakai tana murmushi bashir kwa ko ajikinsa aguje ya karasa wurin AK ya rungumosa dakarfi yana jijjigashi yace yaya kaji sarah tace tana sona ...tana sona Yaya...oh am so lucky .... Dariya AK yayi cike dafarin ciki yace kaga komai yazo adaidai tunda kun daidaita kanku se ahada bikinku danasu Ahmad kawai ayisa gaba daya .... Kara rungumosa bashir yayi yana fadin ohh sweet kill meoooo ..wallahi Yaya munshirya kawai ayi ai munjima dafahimtar juna kuma ni ashirye nake alqur'an koyauma adaura .... Duka Asma'u takaimasa dajakar hannunta tana fadin kai waiku meyasa bakwada kunyane ko amazan ma gaskiya kudin nadabanne .... Dariya suka samata taja hannun sarah suka haura sama sukuma suka nufi wurin Ahmad da fara shirye shirye Uncle jamilu dake tsaye daga Mesa yana kallonsu idonsa yakada yayi ja jikinsa har rawa yake ga wata zufa datawankemasa goshi se cije lebe yana huci aransa yana fadin yazama dole nadauki mataki akanku danbazaku sakani cikin bakin cikiba kuzo kuna farinciki bazan iya jure ganinku haka ba dolene kuma kudandana bakincikin dakuka sakamu nida ya'ta [19/08, 06:18] Hassan Atk: Har zai juya tafito daga bayi tana kwasar duguwar wedding gown dinta dake Jan kasa ..... tsaye yayi daga bakin kofa yaharde hannaye akirji yana kallonta da murmushi afuskarsa kokadan batasan yana tsaye ba har takoma bakin gadon tana shirin zama tagansa atsaye suna hada ido tasakar masa wani lallausan murmushi dayaji gaba daya tatafi da hankalinsa saboda baitaba ganin tayi kyau irin haka ba kafeta yayi da lumsassun idanuwansa yanayin kallon dayake mata yasa tayi saurin sadda kanta kasa cikin sassanyar murya tace yanda kakosa wannan ranan tazo bantaba tunanin zaka bata lokaci haka ba harnafara tunanin kiranka awaya .... dakyar ya iya tattaro kuzarinsa yakarasa cikin dakin yana fadin chitti kowace amarya ana iskota zaune kan gado amma ke ko irin dan lullubin nanma na amare babu.... Zunbura baki tayi tana nufar dressing mirror tace to mutum yanajin fitsari bazaiyiba ....kuma ma aini ba amarya bace Rungumota yayi tabaya yana shakar kanshin jikinta hade da lumshe ido yace miye banbancinki da amaren ....muma fa seyau zamu fara rayuwar aurenmu ko kinmanta ..... Juyowa tayi tana fuskantarsa da murmushi afuskarta tace to ina tsarabar amarcina ...... Ware hannayensa yayi alamar babu nantake tahade fuska tana turesa daga gabanta tace nikuma indai ba amun irin nakowace amarya ba to sedai kowa yakuana abangarensa dan bazancan amarci...... bata karasaba yayi saurin Shiga gabanta yana fadin dakata mana chitti ....wasafa nake maki nazo dashi yana Palo muje innuna miki .... dariya tayi tana kama hannunshi suka nufi Palo seda suka biyu da plate da glass cups sannan suka dawo dakin .... Sallah suka farayi suka mika godiyarsu ga ubangiji da yakawosu wannan lokacin sannan suka zauna anan kasa kamar koyaushe suna cin abinci suna firarsu gwanin sha'awa ... dadin nama yakaimata karo tace ABI yakamata ace nacanja maka suna .... Dariya yayi yace da mai nama zaki kirani kome.... "dagaske fa nake kaga kowa yana kiran mijinshi dasuna mai dadi nasoyayya nima zan fara kiranka da sweetheart.... Girgiza kai yayi yana yamutsa fuska yace banason sunan.... "To darling.... "Gara ma nafarkon.... "To yagaka Mine ...nasan tabbas wannan zai maka dadi .....tayi maganar tana washe baki Mikewa tsaye yayi yanufi bathroom yana fadin am yours amma sunan baimun ba ..... Bin bayansa tayi sukayi brush din atare tanaci gaba dazano mai sunaye amma kowanne seyace badadi har tagaji dan kanta tayi shiru sedai tana tsaye akansa Sam taki yarda tazauna .... mikewa yayi daga zaunan dayake yana riko hannayanta yace OK fine....naji kizabamun kowane irin sunane ko badadi zan amsa kinji.... dariya tayi tana kallon yanda yalangabe kai tace wasa nakemaka ABI ....you are always my ABI kuma zakaci gaba dazama ahaka har karshen rayuwata .... Murmushi yayi yana janyota jikinsa suka rungume juna cikin rada yafurta ina sonki chitti .... Itama cikin rada tafurta nima ina sonka ABI .... Ahankali yadago dakanta yana kallon kyakkyawar fuskarta idonta alumshe yana kokarin kissing dinta tayi saurin dakatar dashi tana dora tafin hannunta akan lips dinsa Saurin bude lumsassun idanuwansa yayi yana shirin magana yaji bakinta anasa cike damamaki yazaro ido yana janyo jikinsa daga nata yakafeta da ido yamakasa magana .... Wani malalacin murmushi tayi tana cije lebenta nakasa tajanyo wuyan rigarsa yazo dap da ita harsuna musayar nunfashi cikin wani irin salo tace kana mamaki ne ....ko kamanta nataba gayamaka idan lokaci yazo zammaka abunda kwakwalwarka zata kasa dauka ....that time has come handsome.... kallonta yake kamar baitaba ganinta ba cike dafarin ciki yasaki yar surprise dariya yana sa hannayansa yaturata baya tafadi reran akan tankamemen gadonsu .... cwani fitinannan kallo yake binta dashi yana cije lebensa nakasa yacire rigarsa tasama yayi wurgi da ita tsakiyar dakin sannan yabita kan gadon yana rungumota jikinsa dakarfi sukasa dariya mai nuna tsantsar farin cikin dasuke ciki.... wannan Daren yakasance daraen alkhairi mai kunshe da dunbin farin ciki ga duk family dinsu musamman wa'innan ma'auratan dasukafi kowa farin ciki awannan daren saboda shine mafarin rayuwar aurensu mai kunshe da so dakaunar junansu .... Se mice allah yabasu zaman lafiya da albarkar aure...... Kamar yadda suka tsara sati daya bayan bikinsu suka wuce honeymoon dinsu inda suka zaga kasashe da dama kuma suka samu isashshen lokacin kebewa da junansu inda alakarsu takara karfi soyayya kuma tasamu gindin zama azukatansu.... Daga karshe suka biya masa mai tsarki dan sauke farali inda kowannensu yazage yanemi bukatunsa wurin ubangiji.... Kashin hamsin na addu'ar AK to bai wuce allah yabar mishi asma'unsa ba dakuma haihuwa masu albarka .... Bayan wani lokaci..... Haka rayuwa taci gaba datafiya tare dalokaci arzikin AK da Ahmad sedai ace alhmdlillah dan habaka yake bakadan ba sukuma sun dage wajan taimaka ma bayin allah Abba ma tuni AK yakara masa jari kuma allah ya albarkaci kasuwancinsa inda yanzu sedai ya taimakama wani Hankalin kowa yakwanta saboda kowannensu na zaune lafiya da abokin zamansa ... Aysha ce kawai take dan fuskantar matsala daga wurin kishiyarta wato hafsat amma soyayyar da salim kenuna mata yasa abunda yake zuwa mata da sauki .... Hafsat tasami karuwar da namiji har wannan lokacin aysha kobatan wata bata taba yiba hakan kuma nadaga mata hankali bakadan ba saboda kullun bata rabuwa da habaice habaice daga bakin Hafsat dan tuni tasan dazancan cikin da salim yataba yimata dakuma dalilin zubewarsa maganar duniya ance bata boyuwa ... sedai bawanda yasan halin datake ciki banda Asma'u da AK dan tadaukesu wasu aminanta dabata iya boyemasu sirrinta kuma sukan taimaka mata da shawarwari masu kuantar dahankali .... Sarah da bashir ma sunsamu karuwar ya mace inda taci sunan Asma'u suna kiranta Malika .... Khadeeja ma tana dauke da juna biyu haihuwa yau ko gobe zo kaga farin ciki wurin Ahmad ai ko tsinke baya bari tana dauka matukar yana nan ko fita ma bayayi da kyar AK kejansa sufita shima baya jimawa zaidawo yabarosa saboda kokadan hankalinsa baya kwanciya idan baya kusa da ita.... Karatunta hanata yayi dole tadakatar idan tahaihu setaci gaba wani lokacin setasamasa kuka yake barinta tafita .... Wata safiya ta tashi da nakuda hankali tashe suka nufi asibiti da ita rsuna isa aka Shiga da ita dakin haihuwa seda aka rirrike Ahmad dan kokarin bin bayanta yake dakyar AK ya lallabashi suka zauna amma yaki barin kofar dakin kuka yake kamar karamin yaro saboda tausayin halin da flying bird dinsa keciki .... Ba'adau lokaciba su grany da Momy suka iso asibitin lokacin su Umma da inna suna masa mai tsarki basuda labarin halin da ake ciki ... AK narike da hannun Ahmad yana fadin friend ka kawnatar da hankalinka dayardar allah ba abunda zaisameta lafiya zata haihu kaji.... sarah dake gefe tana sharan kwalla tace yihakuri yaya she will be fine .... Haka sukaci gaba da kuantar masa dahankali itadai Asma'u tana daga gefe azaune ita tamakasa magana danji take gaba daya tafisu damuwa..... suna nan zaune sukaji takwala ihu tana kiran Taaaaarzaaaaan .... Afirgice Ahmad yamike tsaye yana kokarin Sakai cikin dakin AK yayi saurin riko hannunsa juyowa yayi yarungume AK dakarfi cikin muryan kuka yace kanaji ko friend....wahala takesha friend kataimakeni kabarni naje wurinta ...idan wani Abu yasameta bazan yafema kainaba .... mikewa tsaye grany tayi tana fadin ahmadi kanatsu mana ....kowace macefa haka tayi nakudar nan masu ya'ya goma sha biyu fa suce mekenan .... Janyo jikinsa yayi daga na AK yana share kwalla yace wallahi daga wannan bazata kara haihuwa ba wannan shine nafarko kuma nakarshe yakarashe maganar yana kara saka kuka su abunma dariya Yakoma basu sedai bahalin yinta saboda yanayin dasuke ciki .... Suna nan zaune doctor yafito aguje Suka nufesa kowa najefomasa tambaya ganin yayi shiru yasa Ahmad yariko hannunsa hankali tashe yana fadin doctor what happened....please say something .... Murmushi likitan yayi yana dafa kafadarsa yace congratulation .....matarka tasauka lafiya kunsamu karuwar beautiful princess a family dinku..... wata wawar runguma AK yakaima ahmad seda suka fadi kasa doctor din yawuce yana fadin to sarkin kuka zaka iya zuwa kaga matarka yanzu ....duk kacikamana asibiti da ihu gaba daya suka nufi dakin kowa narigan rigan daukan yarinyar amma kafin su isa tuni AK yayi wata supa ya cafke jinjirar yana jujjuyata cike dafarin ciki yaware murya yana fadin oh my god....she is so... so... so beautiful ....chitti zo kiganta dake take kama....yayi maganar yana nufar Asma'u dake tsaye tana kallonsa cike datausayi aranta tana addu'ar allah yanuna musu nasu kodan taga farincikinsa dakyar grany takwaci yarinyar ahannunsa sannan kowa yasami damar ganinta ahannunta .... Cike dafarin ciki Asma'u tadaka tsalle tafada jikin khadeeja suka rungume juna cikin tsananin farin ciki Sam Ahmad yaki matsawa daga kusan khadeeja seda grany tamasa Jan ido sannan yafita daga dakin badan yasoba ... Shikam AK duk Wanda yazo barka idan bawanda yasani ba se adauka shine uban yar ganin rawar kan Ahmad tayi yawa Momy tadauke khadeeja tamaidata gidanta dan tasamu kulawar data dace.... Saboda kaunar da AK kema jinjirar ranar suna kyakkyawar jinjirar taci sunan mahaifiyarsa wato Hafsat sunakiranta Hanan bayan wani lokaci .... AK abun tausayi jiyake da Hanan tamkar yarda ya Haifa dacikinsa har tafi shakuwa dashi fiye da Ahmad dan matukar yana gida to tana hannunsa duk dabaitaba Asma'u maganar haihuwa ba amma tasan yana matukar son yara arayuwarsa saboda daki namusamman yaware agidansa yacikasa makil dakayan wasan yara kullun yafita seyadawo da kayan jarirai idan tayi magana yace tanadai yakema babynsa maizuwa tun tana namishi magana har tagaji tazuba mai ido sedai kullum bakinta baya rabuwa da addu'a tana rokon ubangiji ya arzutatta da haihuwa mai albarka....kuma duk addu'arta seta Santa aysha aciki saboda itama tana fuskantar rashin kuanciyar ahankali agidan mijinta dalilin rashin haihuwarta .... Allah maji rokon bawa ya arzutta aysha da karuwar ya'mace inda kowa yatayata farinciki daganan bakin Hafsat yamutu suka samu kwanciyar hankali.... Ranar suna yarinya taci sunan grany suna kiranta ameera .... Kullun AK yasaba idan yadawo gida daga bakin kofa Asma'u kezuwa aguje ta tarbesa amma ranan yashigo har cikin Palo bai ganta ba Wurgi yayi da jakar hannunsa yanufi kan stairs din yana fadin chitti kina ina ne....gani nadawo fa... Duk inda yake tunanin ganinta yaduba bai sameta awurin ba har hawana karshe yaduba amma bata ba alamunta daga karshe ya yanke shawarar lekawa bangaren Ahmad yasan bata wuce wurin khadeeja yazo daidai dakin babynsa yaji sautin wakar yara natashi ahankali daga ciki Cak ya tsaya yana kallon dakin nadan lokaci kafin yatura kofar ahankali yashiga .... Ko ina na dakin agyare tsap gaba daya kayan wasan ansaka kowanne amahallinsa Wani lallausan murmushi yasaki yana bin ko ina dakallo yakarasa ahankali yake takawa cikin dakin har ya isa bakin dan karamin gadon lilun jariran dake tsakiyar dakin .... Guywowinsa yakai kasa yana tura gadon ahankali yafara lilu wani dan karamin kwalin gift yagani ijiye akan gadon .... damamki yake kallon box din danshidai yasan baya cikin siyayyar dayayi ahankali yadauki box din yana waige waige adakin amma ba alamar akwai mutum aciki .... kamar ya ijiye se kuma yabude box din yana kalllon farar takardar dake ninke aciki Cike da mamaki yafara warware takardar yana karantawa .... Result din asma'u ne na asibiti Wanda yanuna tana dauke da............ *juna biyu har natsawon sati takwas*!!! mamaki.... al'ajabi.... farincike ne suka bayyana lokaci guda afuskar AK hannunsa har rawa yake yana maimata sunan asm'au dayafito baro baro ajikin takardar .... Jin adafa kafadarsa yadago dasauri yana kallon Asma'u still takardar tana hannunsa baigama yarda cewa ba mafarki yakeba kallonta yake kamar ya hadiyeta farincikin dayamai yawa yama rasa ta ina zaifara nuna mata farin cikinsa ....wash yan siraran farin cikine suka gangaro akan kuncinsa murmushi tayi tana kamo hannunsa tadora kan cikinta ahankali tafurta can't you say hello to ur baby...... Rungumota yayi daga durkushe dayake kansa adaidai cikinta yana manna mata kiss yama rasa inda zaisaka ransa ahankali takai hannu tana shafa sumar kansa idonta alumshe itama hawayen farin cikin take dan ba abunda zasuyi dayawuce godema allah da ya amshi addu'arsu.... Fadar irin farincikin da sukayi aranan bata lokacine dan washe garin ranan gaba daya family din agidan suka wuni duk Wanda yaji labari seyazo dan kawai suga irin farin cikin da AK keciki.... Sosai take samun kulawa daga bangarori da dama grany kullun cikin aikomata da magungunan gargajiya take duk abunda tasan mai juna biyu zata bukata to kafin tanema har an aikomata dashi .... Inna kam duk bayan kuana biyu setazo gidan dan duba lafiyar jikarta .... Su khadeeja likita itace ma ke kula dakomai nata kullun se tadubata ko bata zoba AK zaije yataso keyarta gaba tazo tabincikata .... kowa a family din na tsananin kaunar cikin Asma'u kowa nakokarin jiyamata dadi har so suke tace tana son Abu .... Su khadeeja aysha da Sarah har fada suke idan tabukaci wani abu kowa setace ita zatayi sedai kafin suzo tuni AK yabiyamata bukatarta ..... kwance tashi ba wuya wajan allah haka sukaci gaba da renon cikin har allah yakaita lokacin haihuwa inda nan akaga rudewa awajan AK saboda duk rigimar da Ahmad yayi to AK yatakashi ya wuce awajan .... Kasancewar haihuwar tazomata dawahala harseda aka yanke tammahar zata haihu dakanta ana shirin yimata operation kenan allah yasauketa lafiya tasambalo kyakkyawan yaronta mai kama da AK sak kamar antsaga kara Koda tahaihu AK na masallacin dake cikin asibitin yana zabga addu'a dan tunda akace za'amata operation yabar wajan yanufi masallaci .... aguje khadeeja tazo tamai albishir baimike tsaye ba seda yayi sajada tagodiya ga ubangiji sannan yafito masallacin aguje yanufi cikin asibitin gaba daya dakin seda yacika makil da yan uwa da abokan arziki kowa na mamakin kama irinta AK da dansa dan abun sewanda yagani .... Ranar suna akasha walimar da tatara manyan baki daga wurare daban daban anyi taro sosai inda yaron yaci suna Mus'ab Haka rayuwa taci gaba da tafiya cike dafarin ciki inda Mus'ab yataso yaro mai farin jini wurin mutane yana wayo kyansa nakara fitowa kamarsa da mahaifinsa kuma nakara bayyana hakan ma yasa suke kiransa da junior bashir ne yasamasa sunan har yabishi kowa yafara kiransa dashi Hanan tana tsananin son yaron tun yana jinjiri take rigimar agoyamata shi ko makaranta taje seta baiyomasa da tsaraba shima yashaku da ita sosai *Bayan shekara biyar* ..... Asma'u ce tsaye agefen gado taci adon tsap tana kallon AK dake kuance yana bacci kamar wani karamin yaro .... Murmushi tayi tafara kokarin tashinshi amma Sam yaki tashi sema janyota yayi tafado kansa yana kokarin rufesu dabargo takwace kanta tana mikewa tsaye takaimasa duka da pilo tana fadin karma katashi wallahi tafiya zanyi dan bazan jirakaba .... Dakallo yabita yana murmushi har tafita daga dakin sannan yagyara kwanciyarsa yana Jan bargo yaci gaba dabaccinsa ..... tana fita dakinta tanufa tanata masifa ita kadai.... tana tura kofar dakin ta tsaya daga bakin kofar kamar zatayi kuka tana kallon kyakkyawan yaron dake kwance kan gado yana sharan bacci [19/08, 06:18] Hassan Atk: wata dalleliyar motace tayi parking aharabar gidan atare aka bude kofofin baya namotar AK yafito se ahmad ma tadayan bangaren sannan driver yaja motar zuwa inda aka tanada dan ijiye motoci.... Bashir kam yajima danufar amaryarsa sedai muce allah yabasu zaman lafiya..... atare suka jero har sukazo tsakiyar gidan sannan suka juyo suna facing juna da murmushi afuskansu Ahmad yabashi hannu yana fadin fatan alkhairi friend.... murmushi AK yayi yana shafa kai yace kaima haka allah yasa tashin farko kabugu yan biyu kaga aka hada danawa hudu kenan ... "Ohhh AK kaidai bakada wata matsala datawuce ta yara idan allah yabani nawa ma hada maka zanyi duka karike ..... dariya yayi yana juyawa yanufi bangarensa ahankali Ahmad yakira sunansa Yanajuyowa yaji yarungemasa dakarfi yana hawaye .... Rungumesa yayi damamaki yana fadin friend lafiya... meyafaru .... Janyo jikinsa yayi yana share kwalla yace nothing.... kawai duk lokacinda nakalleka ne se inji inaso narigaka mutuwa dan kona second daya banajin zan iya rayuwa batare dakai ba.... murmushi AK yayi yana rungumosa jikinsa yace ya isa haka Superman....yau ranar farin ciki ce awurinmu baikamata kabata mana ita da wannan tunaninba ......yakarashe maganar yana share kwallar data zubomasa hade dajanye jikinsa daga na Ahmad yanufi bangarensa batare dayasake wata magana ba .... zaune take abakin gado tanabin dakin dakallo wasu yan siraran hawayen farin ciki nabin kuncinta mamaki take wai yanzu wannan tankamemen gidan nata ne wai itace zaune adaki tana jiran isowar Tarzan dinta amtsayin angonta .....tana cikin wannan tunanin ahmad ya turo kofar dakin yashigo hade dasallama .... Kanta akasa cikin lullubi idonta alumshe tasauke wata nannauyar ajiyar zuciya sannan tabude baki da kyar ta amsa sallamarsa yajima atsaye yana kallonta kafin yakaraso bakin gadon yazauna kusa da ita yana kai hannu ahankali yadage mayafinta yana kure kyakkyawar fuskarta dakallo ..... ahankali tafara bude idanuwanta har tasaukesu cikin nasa kallon dayakemata yasa tayi saurin kauda fuskarta tana lumshe ido zuciyarta nabugawa dasauri nunfashinta nafita ahankali .... Hannu yasa yana karkato fuskarta suna facing juna amma still idanuwanta alumshe .... ahankali yakai bakinsa yamanna mata kiss agoshi yana lumshe idanuwa kafin yajanyota dakarfi yamannata akirjinsa kamar za'a kwacemasa ita cike dafarin ciki yace flying bird senake ganin kamar amafarki wai kinzama matata...I don't even know what to do ....narasa taya zannuna miki farin cikina ....allah nagodema....yakarashe maganar yana kara manneta ajikinsa .... Saboda rungumar dayamata har muryarta bata fita da kyau dakyar ta iya furta ....Tarzan I like your hug amma nakasa nunfashi da kyau .... Dariya yayi yana sassauta rungumarsa yace ohh sorry karkiga laifina ....kedin ce ai se inji kamar inmaidaki ciki.... Tashi yayi yana kama hannunta suka nufi bathroom yana tsaye har tayi alwala sannan shima yayi suka dawo dakin ... Tana tsaye tana kallonsa yashinfida musu dadduma sannan yajasu sallah raka'a biyu kamar yadda sunna ta tanada ..... Suma se muce allah yabasu zaman lafiya da zuri'a tagari....asha amarci lafiya ..... Cike dafarin ciki AK yashiga gidansa dagudu gudu yake hawa kan stairs har ya isa dakinta .... Yana tura kofar yaga wayam bakowa cike da mamaki yake bin ko ina na dakin dakallo [19/08, 06:18] Hassan Atk: ahankali takarasa cikin dakin tana hawa kan gadon tafara kokarin tashinsa tana fadin Mus'ab wai baccin kakoma yine...shiyasa nake hanaku cika dare bakuyi bacciba amma bakwaji dasafe kuma kuyita bani wahalar tashinku ..... gyara kwanciyarsa yayi batare da yabude idonsa ba yace mum please.... Yaufa weekend kuma islamiyyar ma seda yamma kidan barni nayi bacci mana ..... Kai tashi dallah baccin ya isa haka....tafada tanaci gaba datashinsa .... bubbuga kafa yafarayi cikin muryan bacci yana fadin mum to kifara tashin dady tukunna ahima ai baitashiba .... Dariya tayi tana cimashi sama tace kai kamanta yau zamuje wajan grany ne ....kowa fa zaije harda su Hanan da ameera da duk sauran yara zasuje kanso kowa yayita tambayar junior ne ... Se alokacin yasaki yabude idonsa yana sakin wani lallausan murmushi yace mum biki za'ayi ne agidan grany.... "Jiya ba naji kuna fita da dady ba yacemaka kaka zaidawo daga Germany ko bakason ganinsa ne .... cike dafarin ciki yace inaso mana ....amma kibarni indan kara kadan "Mekenan? "Baccin ....yafada yana kokarin sake kwanciya tasabashi akafada suna dariya tanufi bayi dashi .... Cikin sauri sauri tagama shiryashi suna sakkowa kasa daidai nan Ahmad yashigo yana janye da hannun Hanan takara wayau kyanta yafito fili aguje mus'ab yakarasa wurin Ahmad yana rungumesa yace ina kuana uncle.... Cibashi sama ahmad yayi yana dariya yace lafiya kalau my boy ....ya akayi yau katashi dawuri ..... nuna mishi Asma'u yayi dayatsa yace mummy ce ta tasheni wai zamuje gidan grany kaka zaizo daga Germany.... Cike da mamaki Ahmad yace kaka....Germany kuma .... juyowa mus'ab yayi yana kallon Asma'u da alamar tambaya afuskarshi kafin yayi magana Hanan tace eh mana dady yace mana yau kaka zaidawo daga Germany.... Dariya Ahmad yayi danse alokacin yafahimci inda zancan yadosa yana rike dahannayansu yakaraso cikin palon yana tambaya da AK Asma'u tace kasan halinahi ai bacci yake kuma Sam yaki yatashi...jiya har karfe biyu suka kai basuyi bacciba ... haurawa yayi sama yana fadin bari nagwada inga kozaitashi.... Da kwa ka taimakamun...Asma'u tafada tana nufar kitchen dan hadama AK coffee dinsa.... dakarfi Ahmad yatura kofar dakin yana murmushin mugunta yakarasa bakin gadon yafara Jan kafar AK da karfi kamar amafarki yakejin abunda shiyasa ko motsawa baiyiba sema gyara kuanciyarsa dayayi gefen kansa yakoma yafara jamasa kunne yana rankwashinsa akai... Cikin magagin bacci AK yace chitti wanann wane kalan tashi kike munne...... dariya Ahmad yayi yana jijjigashi yace kai dallah tashi rana tafito.... har junior yatashi amma kai kana nan kana bacci Cike damamaki AK yakashe kunne yana sauraronsa batare dayabude idonsa yace chitti meyasami muryanki ne ....ko mura ce takamaki....yakarashe maganar yana janyo Ahmad jikinsa ... kokarin tashi Ahmad keyi amma dariya tahanasa cikin muryan bacci AK yace mekike ma dariya ne gaskiya mura nan tamiki wawan kamu harta dariyarki ma tacanza .....kinsan meyasa nakasa tashi morning kiss din dabaki min bane yasa baccin yaki Barin idona yanzu kimun se intashi.... yakarashe maganar yana kokarin kamo fuskar Ahmad yaji yatabo saje daidai lokacin mus'ab dake tsaye bakin kofa yakira sunansa dakarfi daaadyyy.... Atsorace yabude idonsa yana ganin Ahmad yasaki yar kara yana turasa baya dakarfi ya tashi zaune yana mutsitstsike idanuwansa dan tuni baccin yakaurace daga idonsa Aguje Asma'u takarso dakin tana fadin lafiya menene..... kallonsu take daya bayan daya amma bawanda yakeda niyyar bata amsa cike damamaki takalli Ahmad dake gefe yana kwasar dariya harda rike ciki....tace Ahmad nafasan halinka .... mekamasa ne ...tashin mugunta kamasa ko..... Kafinyayi magana Mus'ab yarigasa dafadin a'a mummy... Daddy ne yatsokanesa ... Jan hannunsa Ahmad yayi suka fita ita kuma takarasa wurin Ak tana fadin ABI meya maka ne meyasa kayi ihu katsoratani fa .... cike datakaici yace chitti meyasa zaki barsa yazo tashina yanzu da nafadi wata maganar agaban Mus'ab fa Fuskar tausayi tayi tana rungumo kansa tace ohh sorry ABI....bakaine kaki tashiba amma yihakuri bazan kara bari irin haka tafaru ba kaji.... Saurin dagowa yayi yakalleta sannan yamaida kansa daidai cikinta yana fadin wait....chitti kinji abunda naji kuwa.... Mene....tafada tana kashe kunne kozatji abunda yaji.... dirowa yayi daga kan gadon yana kai hannunsa kan cikinta yace motsi fa naji lokacinda kika rungumeni ....kuma irin Wanda nakeji lokacin kinada cikin mus'ab... cike dafarin ciki tace allah dagaske....dama inason zuwa asibiti saboda najima banga al'adata ba kuma kasan haka yamun cikin mus'ab ko kadan banajin komai ajikina sedai kawai period dina yadauke.... wata kalar dariya yayi mai cike da tsananin farin ciki yana kamo hannayanta cikin rawar murya yace kina nufin ...kenan...oh my god chitti...I can't believe it...allah nagodemaka .....yakarashe maganar yana janyota jikinsa suka rungume juna sunama allah godiya Kafin sutafi gidan grany seda khadeeja ta auna Asma'u inda result yanuna tana dauke dajuna biyu sunyi farin ciki matuka haka suka rankaya gaba dayansu suka nufi gidan grany dan tarban su uncle jamilu dazasu fito prison shi yaran ke kira dakaka saboda sunsanshi aphoto da mus'ab yadami AK datambayar ina yake shine yace masa agermany yake Suna isa gidan Hanan da mus'ab suka nufi cikin gidan aguje suna kwalama grany kira Apalo iskota zaune aguje suka fada jikinta tarungumesu cike dafarinciki tanajin kaunarsu har cikin ranta .... Nan kowa yafara tsokanar Mus'ab kowa nason magana dashi saboda duk maganar dayayi dariya takebasu gashi gwanin surutu Hanan ce batacika magana ba inkaji firanta to da yane gidansune ko kawayanta wato malika da ameera dan zumuncin da iyayansu keyi yasa yaran suka shaku sosai amota aunty sadiya banda kuka ba abunda take aysha narungume da ita tana tayata shidai uncle jamilu yayi ahiru dan ba bakin magana kunyar aurikinsa duk tacikasa wato salim da kyarma yayarda yabiyosu dan cewa yayi bazai iya zuwa gidan AK ba .... Gaa daya sunfita hayyacinsu sunkode sunyi baki ga tsufan dole dasukayi dan uncle jamilu harda furfura kana ganinsu kasan bakaramar azaba suka shaba.... Sunyi farin ciki matuka ganin aysha tayi kyau abunta hankalinta kuance agidan mijinta harda karuwa swgofiya sekemasa daya rike masu yar'su amana .... Suna isowa gidan gaba daya muatanen gidan yara damanya duk suntaru aharabar gidan ana jiran isowarsa dakyar suka iya fitowa daga motar suna kuka suka fara Neman gafara awurin mutanen gidan Seda kowa nawurin yazubar musu da kwalla saboda tausayin halin dasuka Shiga yaran dai Sam sunki yarda suje wurinsa mus'ab ne kawai yaje wurinsu saboda shima gwanin tausayine hardashi a yan kukan duk da baisan inda zancan yadosa ba amma ganin kowa nakuka yasa shima yafashe dakuka yana rungume dadynsa Sunjima awaje kafin suka Shiga cikin gidan ana cigaba damusu sannu abinci kala kala aka Jere musu a dining seda sukayi wanka suka shirya sannan suka pito zuwa dining seda aka zuba musu abinci suka faraci sannan aka basu waje kowa yadawo Palo dan suji dadin cin abincin..... Duk inda Asma'u tayi AK nabiye da ita dan motsi kanan seyamata sannu...se tsokanarsa Ahmad keyi har kowa dai yagano abunda kefaruwa nanfa aka bude sabon shafin fira .... bashir ne yafara dauko labarin dramar da Ahmad yayi lokacin haihuear Hanan nanfa kowa yahau yimasa dariya bashiri yayi shiru yanemi acanja firar ganin baiga Asma'u akusa dashiba yafara cigiyar ta yana tambayar khadeeja kotaganta dafe goshi tayi tana fadin ohh Yaya shekararku takwas da aure amma kullum cikin cigiyarta kake ....kabarta tasha iska mana .... Dariya yayi yana shafa kai yace ba laifina bane yayartaki ce ....bana gajiya da ita ...kokadan banason tayi nesa dani duk se inji wani iri..... Aunty ameena tace kai rabu da ita gara kai ai damijinta dama ba agabanmu akayi bane ..... Dariya akasa gaba daya bashir yace suna dawani Abu wai......aysha takarashe masa dafadin supper glue.... pilo Ahmad yajefa masa yana fadin to anyi shiru miye kuma nadawo dazancan .... shidai AK tuni yafita Neman rabin ransa agarden yasameta zaune karkashin bishiya ta tasa furanni agaba tana kallo haryazo kusa da ita bata saniba seda yadafa kafadarta sannan tadago dasauri tana kallonsa .... Kusa da ita yazauna yana fadin tunanin me kike .... ajiyar zuciya tasauke tana murmushi tace rayuwarmu nake tunawa ABI yamda komai yazo yawuce tamkar amafarki....yanzu gamu ahade wuri guda abunda ko amafarkina bantaba tunanin zangani ba .... kamo hananyanta yayi yana murmushi yace chitti kece silar haduwarmu anan bansan mezanke cemaki kifahimta ba amma kinkasance tamkar wata uwa agaremu wacce tasanar damu ainahin me ake nufi da yan uwantaka ....wasu lokutan nakan bata lokaci wajan tunanin mezanmiki yasakaki farinciki amma senaga komai zanmiki bazan biyaki kwatankwacin abunda kikamun ba lullun adfu'ata allah yabarmun ke saboda ABI ba komai bane idan ba chitti......ina rokon allah yatashemu karkashin inuwar aure gobe kiyama .... Kuantar dakanta tayi kan kafadarsa tana saka hannunta anasa cikin sanssanyar murya tace ABI kyawawan halayanka ne suka kamu halin damuke ciki yanzu ....kyakkyawar zuciyarka ita tazamo runfa wa zumuncinmu jajircewarka akan ahalinka kuma shiyasaka tsantsar kauna atsakaninmu ....agaskiya samun irinka ahalin yanzu yanada matukar wahala ...shiyasa kowane lokaci nake alfahari dakai amatsayin miji.... aboki kuma uban ya'yana ina fata kap yaran gidan nan subiyo hali irinnaka .... Haka sukaci gaba dafirarsu mai matukar birgewa har aka aiko kiransu sannan suka koma ciki akaci gaba dafirar yaushe gamo.... Harsu Umma da inna seda sukazo ranan su nusaiba anzama yan'mata har ana shirin aurar da ita fa'iz kuma tuni AK yaturashi kasar waje karatu sedai yazo musu hutu Har lokacin uncle jamilu baibar kukaba yana cigaba darokonsu gafara Mus'ab nagefe duk yahada fuska yana shirin fashewa dakuka danshi sam baigane shine kakan da'ake magana akai ba dan ayanda suka shigo dazu ko za'akasheshi bazai yarda daga Germany suka fitoba duk da yaro ne amma yasan kasar Germany dan basujima da dawowa dagacan ba shida babansa ahankali yakaraso yana dafa uncle jamilu cikin yar karamar muryarsa mai dadin sauraro yace ....kaima kazo tarban kakan dazaizo daga Germany ne...to meyasa kake kuka....tsaraba kake so....kadaina kuka idan yabani tawa zanbaka kaji....yakarashe magamar yana sharemasa hawaye..... janyosa yayi jikinsa yana rungumesa dakarfi kwalla nazuba a idonshi har cikin ransa yakejin kaunar yaron cikin rawar murya yace nine... kakanka Mus'ab Cike damamaki yadago yana kalllon AK dayayi saurin kauda kai yana murmushi Kowa su yake kallo apalon shidai mus'ab yayi shiru yana kure uncle jamilu da ido nadan lokaci sannan yasakar masa laullausan murmushinsa dake kara fito datsananin kamarsa da AK cike dafarin ciki yace kaka dama Kaine ....amma kaka nacikin photo gashinsa bakine kaikuma naka yayi fari shiyasa banganeka ba .... dariya akasa gaba daya palon uncle jamilu yaja kumatunsa yana fadin like father like son ....wayanka yafi shekarunka yawa ko se alokacin sauran yaran suka matso kusansa suna tambaya da tsarabarsu Shiru yayi yarasa mezai cemasu bashir yajasu suka nufi bangarensa yana fadin niyabama tsarabarku in ijiyemaku muje kowa nabasa tasa .... Cike dafarin ciki suka ni bayansa suna tsalle sukuma manyan sukaci gaba dafirarsu ana basu labarin abubuwan dasuka faru bayan tafiyarsu kowa nafadan shirmensa ana dariya ..... Labarin rayuwarsu baida karshe sedai ince ...... Anan nakawo karshen littafin domun kanwata ina fata ya kayatar kuma kunfahimci sakon ayanda yazo muku ..... ina mika dunbin godiyata agareku masoyana aduk inda kuke nagode matuka da addu'arku agareni kuma ina rokon alllah madaukakin sarki dayabiya muku bukatunku na alkhairi Godiya tamusamman zuwa gareku nabeelart lady novel Ku nadabbane awajena allah yasakamuku da mafificin alkhairinsa ...addu'oinku agareni yasa nafahimci ba littafin kuke soba ni kuke so ....nima ina kaunarku da zuciya daya allah yabar zumunci Aunty nabbela godiya tamusamman zuwa gareki babbar Yaya allah yabaki ladar hada zumunci kuma yabaki ikon fara sabon litattafinki asa'a dama sauran marubutanmu duk ina muku fatan alkhairi ..... 2)New home kuma nagode da kaunar dakuke nuna mun yan uwa jinin jiki allah yabar zumunci ..... 3)Blood sisters.... Karkuce namanta daku hakan ba abune mai sauki awajena ba kunada Babban matsayi awurina nagode matuka da ........................korafinku akan rashin samun posting akai akai ....hakan ma yanadaga cikin kwarin guywar dakuke bani and I really appreciate it.... Anan zan muku sallama semun hadu asabon littafina mai sunaaaaaaaaaa............... *YA'YA MATA* Wanda zaizo muku bayan sallah dayar allah _YA'YA MATA_ ........yana nan tafe