19/06/2022, 5:36 pm - Khadeejaht Salisu Fari: 🧕ƊIYAR SHEKH🧕 🧕MALLAKI🧕 🧕UMMY AYSHA🧕 WRITER BY👇 ALMAJIRIN GIDA NA AURAN YARIN TA WAYA CAN-CANTA ZAMAN TASHA AURAN USTAZ TAYA ZAN GANE SHI ÆŠAN DAKO AN NOW ÆŠIYAR SHEKH. BISSIMILLAHI RAHMANI RAHIM. "JAHAR KANO..." ..........Babba jahace da ta tara manya- manya Malam mai Da yan kasuwa da dama, kuma cibiyace ta kasuwanci, hakan yasa akemata kirari da KANO TA DABO TUMBIN GIWA ,KODA MI KAZO AN FIKA. Tabbas haka batun yake, duk girman matsayin ka akwai Babban ka Ajihar kano.. "Rijiyar zaki." Unguwace data tara manya -manya malammai masana Addini, da sanin makamar zance,Acikin su akwai hazaki fasihin Malamin nan da duniya keji dashi Wato "Shekh Ahmad Deedat Yola" kyakyawan bafullatani masani Addini Allah . Haifaffan garin Yola ne kasuwan cine ya sashi zama jahar kano,Allah ya jefoshi cikin Sa'a saboda mutum ne mai tsarkakka zuciya da kamala, duk kan inda yaje sai ya kafa tarihi Na baiwar ilimin da Allah ya mishi ,shiyasa al'umma ke son shi. Yana da Azziki na rufin Asiri tinda cikin kasuwar kwari akwai manya- manya shagunan sa na saida kayan masarufi ,ga kiwon shi na Dabbobin yanayi , shiyasa suke rayuwa cikin farin ciki . A maganar shi kaÉ—ai zaka tabbatar da cewa yana bin ka'idojin zance kamun furuci. Yana da baiwar ilimi da ba kowa ke samun saba. Yana da mata guda É—aya da yara ukku,Biyu maza sai mace É—aya kuma Auta . Daga yaran shi Akwai. "Abdullahi mai suna Abdallah . "Abdul -rahman suna cemasa Sudais . Sai Autar su Fatima Bintu Zarah. Sheikh Ahmad da matar sa Rukayya suna Æ™oÆ™arin sosai wajen inganta tarbiyya yaran su , Yayin da SHEKH ya rike wuta wajen basu ingataccen ilimi na Addini dana Zamani . Saida ya tabbatar sunsamu harda Alkur'ani mai girma kana ya kaisu boko,da yake kwalwar a wanke take tass da samun kyakyawan tushe na zallar ilimin Addini, Hakan yasa suke ganewa dan -danan ,da an'zubamusu suke kwashewa. Ayanzu Abdallah da Sudais suna jami'a matakin shekara biyu saboda babu tazara a tsakanin su, zakayi tinanin yan biyu ne saboda kansu É—aya. Abdallah na karanta medicine shikuma Sudais na fannin bussiness administration. Yaran SHEKH Deedat kyawawane masu tsanain kama da iyayen su , Dan gabaki É—aya iyayen su jini É—ayane, Dan al'adar su ma basaba bare jinin su, yasu- yasu suke Aura ma juna , Shiyasa zakagansu kamar sune sukayi kansu, kuma duk kamannin su É—aya saboda jini ya tsarga... Zarah Matashiyar budurwa Yar shekara 19 Aduniya, kuma dai- dai lokacin ne ta zana jarabawar kammala secondary school É—inta, kasancewar ba'asasu da wuri ba. Kasancewar ta mai masifar kyau jinin fillo gaba da baya yasa kyanta har wani bada tsoro- tsoro yake wa iyayen ta. Shiyasa tin tana zanan goyo SHEKH Deedat ke bada umarnin killaceta, koda fita ta zama dole zai zauna agidan Umma ta taje ta dawo ,saboda bakason bakin wani ba. Ahaka ta fara girma yana koyar da ita baitaÉ“a kaita wani wuri ba,tana Shekara goma ta sauke Alkur'ani kana ya sata makaranta boko,Baiwar ilimin da Allah yamata yasa akai tamata tsallakar mafarin cikin shekara tara ta kammala . Zarah har tayi makaranta ta gama Batada Æ™awaye, bata kula kowa, saboda tinda ta tashi a rayuwar ta ma tsoron mutane take, sabosa ba ashiga da ita cikin su ,shiyasa in ta gansu kamar taga aljannu ,dan'ma fuskar ta da kullum a toshe take da niÆ™ab, shiyasa take É—an samun sauki tinda ba aganinta. baiwar iliminta yasa akeso a shiga huruminta amma bata bada fuska. Sai dai duk kan tambayar dakamata zata baka amsa cikin natsuwa da DaddaÉ—ar murya da Allah yamata , Wadda ita kanta SHEKH Deedat Na hanata yawaita mgana inba fannin ilimi ba, saboda DaÉ—in sautinta zai iya jefa mutane A'halaÆ™a. Wannan kenan. Zarah ce sanye cikin wata Abaya Black mai masifar kyau ta yane gyalanta irin É—aurin laraba, ta fito tsakar gidan su tana turo baki dan akwaita da shagwaÉ“a, Anan na Æ™arenata kallo cikin mamaki,na tabbata Baban ta bayyi lefin É“oye yarsa ba ,Saboda Zarah doguwa ce bawai cen ba irin tsawon rakumma, A'a tsawone daya matuÆ™ar dacewa da surar da Allah ya mata, Dan akwai diri gaba da baya mai Æ™ayatar wa ,Da motsa dukkan wani lafiyayyan namiji, Zarah akwai nayima oga welcome, kana akwai na bye-bye, ga wasu masifaffun idanuwa da take dasu farare sol masu yalwar gashi,ga girar ta har wani gazar_ gazar take saboda tsananin yawa,ga wani kwantaccen gashi dayama goshinta Æ™awanya yayi luf-luf kamar ta zubamai ruwa, wanda shikan shi tabbacine na inta sauke gyalanta zaka samu abin azziki a Æ™oÆ™on kai, Kai tsaye É—akin SHEKH ta nufa da sallama Cikin takonta da zakayi tinanin da gan-gan take juya zati da dirin da Allah ya mata. Bayan ya amsa yace" shigo" Bintu Abiha." Murmush ta saki daya sake fiddo asalin kyanta kana ta sanya Æ™afa. ÆŠakine mai kyau dai -dai da zamani, Dan babu abinda babu aciki ,ga tv kunne bakajin komi sai sautin Tafsirin Alkur'ani da Dr Muhammad Sani Rijiyar Lemo keyi cikin kwarewa da ilimi, Sosai hankalin Shekh ke wajen dan yanason Dattijo da akwai tsantsar baiwar ilimi a tattare dashi babu wasa. Zama tayi Æ™asa kusa dashi tana mayar da hankalinta ga Kallon tashar Sunnah Tv, basu sake cewa komi ba har sai da aka gama. Ajiyar zuciya SHEKH ya sauke yace Bintu Abiha Mikike so tinda naga an'shigo wajena da rana,ko zamuyi bita ne? . Cikin shagwaÉ“a tana É—an tura bakinta tace" A'a ni dai gaskiya "Abu zarah" ina son zuwa ingano su Inno, tin yaushe nike so amma kaki bari, Dan Allah Abu Zarah kabarni in sada zumunci da Ahlina da bani da tamkarsu ta karasa kwallah na zubomata. Tsananin tausayin ÆŠiyar tashi mai biyayya ya ratsa sa, Dan yason tabbas yana tauye ta da shiga mutane, to amma in yayi la'akari da halin da rayuwa da Æ™asa take ciki sai yaga ba matsawa bace . Tace "Abu Zarah bakace komi ba. Yace "Shikenan Bintu Abiha ki shirya, Insha Allah nan da wata ukku yayi dai- dai da kammala littafin da zan buga ,Da kuma gasar da zakiyi ta Æ™asa-da Æ™asa sai muje tare. Tsalle ta daka tana Alhamdulillah Masha Allah,cikin murna ta kamo hannu shi ta sumbata kana tafita tanajin daÉ—i. Kai tsaye É—akin Umma mahaifiyar ta ta nufa, Anan ta sameta bakin gado tana Linke kayan da aka yi musu wanki. Anan Æ™asa ta zauna cikin ladabi tace" Ummu zarah Abu Zarah ya barni zanje Yola, ganin su Inno da Inani Da Malam,ki mishi Godiya dan Allah takarasa cikin farin ciki tana buÉ—e kyakyawan bakinta da wushirya ta tsaga tsakiyar hakoran ta jerarru farare tass.. Cikin farin ciki mahaifiyarta tace'' kai masha Allah, na tayaki murna Zahra, Allah ya nuna muna yasa ya barni nima inje nakai wata ukku banje ba. Zarah ta taÉ“e baki cikin shagwaba tace "wai Ummu Zarah wata ukku kawai ! toni da bantaÉ“a zuwa ba fa.? Kinafa gani banson Kakata ba sai dai muryan ta a waya. Gashi ita kuma tana tsoron hanya balle tazo,banson kowa naku ba ,some time inzasu zo ina school,kamin in'dawo ace suntafi. Ummu zahra inaso inyi zumunci da dangina, su sanni in sonsu ,A wannan karon na tashi da begen son yan uwana, Ummu Zarah banson kowacba Sai Hamma Sudais, Hamma Abdallah, Bana kula kowa saboda ina tsoron mutane ,kuma ina ganin kamar zasu cuceni. To kubarni inyi zumunci da jinina wayanda zansamu natsuwa dasu 💯 . Kai Umma ta É—aga cikin damuwa tace" ni kaina wannan tsaron da mahaifinki yake baki Zarah yana bani tsoro, Wallahi banson minene yasaba bayason kiyi nisa dashi ,ko school kika tafi yakan yawaita waya wa malamin ku akan ya kike, adubamai lafiyan ki, badai mai kawo barazana arayuwarki ko ?.. Zarah tayi Murmushi daya fiddo zallar kyawunta Tace'' to Ummu Zarah ai kulawane , wannan ba damuwa bane , kawai fatana in ganni mahaifar iyaye nah cikin Dangina ina sada zumunci kamar yanda Allah da manzon sa keson a yawaita zumunci,saboda yana kankare zunubbai,kana yana Æ™ara tsawon kwana. Umma tace''hakane to Allah ya nunamana ranar da yace. Tace" Ameen ya rabbi tana kwanciya gefen gadon tare da É—aukar wani littafin zadhul muslimat tana dubawa .... "Nasarawa g.r.a." Kyakyawar unguwa data tara dattijai da matasa masuji da nera. Daga gefen unguwar inda bishiyoyon masu kyau da suka yima wajen Æ™awanya da rassansu masu bada masifaffan kamshi da kuma iska mai daÉ—i,Wasu manya- manya motocine guda biyu ,da gani kason mammalakin su ya tara ya'yan banki. Yayin da kowace mota saman but É—inta Samari ne kwara biyu sai shewa suke, matasa ne masu jini ajika. Hamshakai masu masifar kyau basai an'faÉ—ama yaran manya mutane bane, Dan fatar su, suturar jikin su ta nuna kosu waye.. Gabaki É—aya sunrikita wajen da hayaniya ,yayin da É—aya ne kawai a cikinsu baya cewa komi sai Æ™aran sugari daya rike yanamai wata wawuyar zuka kana ya fesar da hayakin cikin kwarewa yanayi yana korawa da sassanyar coca-cola.. Wani Daga cikin su ya taÉ“oshi yace" Hammad" Ahankali ya É—ago da fararan idanuwan shi masu tsananin kyau da haske ya zubasu akan su,Fari ne tass ga manya- manya idanuwa da cikakkiyar gira ,agefen kuncin'shi kuma wani yalwataccen sajene da yayi kwance luf- luf yasha gyara, sumar kanshi kuma yalwatatatta kwantatta mai yawa kamar a kitsa,daga gani tana cin kuÉ—i saboda yanda tayi masifar kyau da sheÆ™i. Cikin sanyin muryarshi mai tattare da gargaÉ—i yace "Irfan ! Affan! imran! banason insakanci, nasha faÉ—amuku kudaina cikamun kunne da ihu na banza na wofi, amma bakwa bari , miye ribarku daga yawan É—umumuwan da kuke, kunada masifar surutu mtss yasaki gajeran tsaki.. Wanda ya kira da Affan Yace" kai Man dakata kaji ,wata zazzafa Baby ce nasamu jiya,ta masifar iya soyayya,adaran jiya kaÉ—ai damuka ke É“ance da kyal ta barni , na tabbata ni jarumine ,amma jiya saida na gudu, kai abun ya bada citta fa ya faÉ—a yana sakin ihuu cikin nishaÉ—i. Hammad ya saki wani muskilin Murmushi na gefen baki yace "Ayyah gwanjoce, na fison sabuwa dal A leda, in buÉ—a, in jujjuya, daga baya injefa kwandon shara ,kai kason nafi karfin naci, saboda duk fadin Kano ba'ayi macen da zata rikita Hammad ba,kawai am'fanin su kadan rage dare ka korasu sutashi, mizan mayi da mace ana zaman lafiya,Matan da gabaki É—aya yanzu Annabi Musa a fuska fir'auna azuci... Dariya suka kwashe dashi wani matashi chocolate colour yace" Man har yanzu da sauran wayewar ka wallahi ,kai saidai ka jijjiga ka watsar, yakamata ka fara wasan Danbe kaji. Bakin shi ya taÉ“e wanda yake da duhu- duhu da miks din ja, sai ya Æ™ara ma farar fatar shi kyau da haske yace" bani ba tarayya da kowace mace har abada Affan,Ka ganni nan jo Aure bana fatan nayi har in mutu.. Dayan yace ina bayan ka Man ,matsala bakason mene zaka kwasa daga matan ba, ina amfani bibbiyar matan bariki wayanda suka mayar da kansu kamar shadda kasuwa , Duk wanda yaga dama ya juye buÆ™atarsa ya mike.. Hannu ya É—agamai alamar jinjina yace" good Imran. Irfan ya buÉ—e baki zai magana saiga wata farar mota dalleliya ta doso inda suke. Da sauri sukasha jinin jikinsu bandashi daya maida kanshi Æ™asa yana latsa babba wayar shi. Cikin kamewa Imran yace "Man gafa Daddy nan.... Shuru yayi batare daya É—ago ba. Motar tayi parking dai-dai inda suke ,wani matashi cikin shiga ta kamala mai tsananin kama da Hammad ya fito ya buÉ—e bayan motar. Wani farin Dattijo mai tsananin kama da Hammad da matashin saurayin ya fito ,som fuskar shi babu annuri, yana sanye da farar shadda tass da babba riga, hannushi rike da wata Sanda ta silver mai masifar kyau, sai sheki take kamar azurfa ,ya kafa Ash É—in hula da takalma sai kamshi yake bugawa, kai tsaye inda suke ya nufo cikin izza da kamala, yazo wajen Hammad yayi tsaye cikin kakkausar murya yace" wuce mutafi." A'hankali ya saki karan sigarin kasa tare da dirowa daga motar yace" Affan ka kawoman motana anjima club É—in Ahmad Musa. Shuru sukayi su duka tare da gaida Daddy fuska a É—aure ya amsa ya tasa Hammad gaba suka shiga mota ,matashin saurayin yaja suka tafi. Tafiya kaÉ—an suka Æ™araso wani Babban gida mai masifar kyau sukayi hon. Mai gadi ya buÉ—e Æ™aramar kofa ,yana ganin motar gidan ce ya koma ya bude get din da sauri . Hancin motar saurayin ya danna suka shiga ciki, yayin da mai gadin keta musu Sannu da zuwa babu wanda yabi ta kanshi, har suka isa parking space suka fito suka Æ™arasa cikin katafaran palon da sallama. Wata Hamshakiyar matace da a shekaru zatakai 45 Tafito kiching cikin shiga ta alfarma sai sheki take da gwala- gwalai ,fuskarta cike da fara'a tace oyoyo ga Daddy. Kyakyawan murmushi ya saki cikin Dattako yana zama akan tamfatsa- tamfatsa kujerun dasukama palon Æ™awayan. yace" yawwa sannu Jannat ... Ruwa ta É—akko mai da lemu mai sanyi ,ta zauna gefenshi tare da tsiyayamai ta bashi . Karba yayi tare da cewa Shukhran. Kai ta É—agamai tana Murmushi tare da kallon Hammad dake tsaye ko motsi bai ba sai cika ma bakin shi iska yake yana fesar wa. Cikin tsare gida tace" kana ina tinda safe, ga shi har biyu da rabi tayi? Bakinshi ya turo yana kallon gefe yace ina nan. Zatai magana matashin saurayin ya shigo cikin natsuwa tare da durkusawa yace "Daddy ga key É—in zan'wuce. Daddy yace zauna Ahmad, inason magana daku. Zama yayi yana tankwashe Æ™afarsa tare da mayar da hankalin sa akan mahaifin nasa. Hammad kam kujera yasamu ya zauna tare da É—ora kafa É—aya akan É—aya yana zubama Ahmad harara.... Gyaran murya Daddy yayi yace" Hammad miyasa kake bani wahala arayuwar ka?miyasa kana Babba agidan nan amma kake halin yara? ku biyar ne kaÉ—ai Allah yabani amma baka tsayawa kayi abinda ya dace kuma wanda kason nike so, Hammad miyasa kazaÉ“i wannan bauÉ—adÉ—iyar rayuwar ta shaye -shaye da iskanci, tare da bin abokan banza, Nasha faÉ—ama banason ganin ka da yaran cen , Amma baka bari ,ka kammala karatu Hammad kana da shekara 27 aduniya, amma kaki yarda ka fara aiki balle in'sanya ran zakai aure ,sai dai danamaka magana kacemun kaidai baka isa aureba* shin Hammad kana da matsala ne bansaniba?amatsayin mu na iyayenka in'kana da wata tawaya kafaÉ—amana sai mu nemoma magani,Ga Ahmad nan yanzu har yafara aiki, amma kaiko sai bin yaran mutane kake kamar É—an akuya kana lalatasu , Hakan dai-dai ne,ga Yusrah,ga Safira zakaji daÉ—i a musu ya faÉ—a cikin tafasar zuciya... Hammad ya turo baki tare da cewa" waini Daddy kullum sai kamun faÉ—a gaban Æ™anene , Dan kaja ya rainani, nifa aljana ce ta aureni, kuma maza matane ni, shikenan ko ,to ku kyakeni ya fada yana Æ™okarin tashi. Afusace Momy ta jawoshi ta fara sheÆ™amai mari Rai É“ace, Tare da fashewa da kuka tana jijjiga rigar shi....... 19/06/2022, 5:37 pm - Khadeejaht Salisu Fari: 🧕ƊIYAR SHEKH🧕 🧕MALLAKI🧕 🧕UMMY AYSHA🧕 WRITER OF 👇 ALMAJIRIN GIDA NA AURAN YARIN TA WAYA CAN-CANTA ZAMAN TASHA AURAN USTAZ TAYA ZAN GANE SHI 🌹ƊAN DAKO🌹 AND NOWðŸ‘‡ðŸ¼ ðŸ§•ðŸ»ÆŠIYAR SHEIKH🧕ðŸ». FREE PAGE 3&4🧕🻠*Pay 300 only to 0006454115 Amina Dahiru jaiz bank,or MTN card and evidence of payment via 07038423451* ðŸ¤ðŸ™ðŸ¤² """Kuka take sosai ta kasa magana. Yayin da idon Hammad yayi jawur, duk iskancin sa bayason bacin ran mahaifiyar sa ko alama, Hankali sa yakan tashi a lokacin da yaga hawayenta na ambaliya, saboda matsala sa. A'hankali ya rike hannayen ta, tare da kallon su baki É—aya kana yayi Æ™asa da kanshi, batare da ya kalleta ba yace" Momy kiyi hakuri, kimin Addu'a shiriya daga bakin ki mai Albarka kinji? Ya faÉ—a cikin natsuwa da tattausan lafazi. Cikin kuka tace" bazan ba Hammad, miyasa kakasa zama yanda nikeso kazama, Hammad kana da Æ™anne ,wata rana zan mutu , Daddy zai mutu ,kaine Babba, kuma kai yakamata ka mayema yan uwanka gurbinmu, amma miyasa kazama babban banza, Hammad mu kakecema maza mata ne kai to taya? Kanshi a'Æ™asa yace "Am sorry Momy, kawai bana da ra'ayin Aure ne gaskiya, matan yanzu duka yan bariki ne, babu na kwarai som, koda kinga mace a hijjob toki shiga tik-tok zaki Ganta a'ciki KASIYATUM ARIYATU,(Sun sanya tufa amma tsirara suke)misalin goma na dare anan zaki gansu banza, haihuwar iyayen su , Momy kinfi kowa sanin abinda kika Haifa, kinson ni da masifar kishi , Momy ina tsananin kishin a taÉ“amun abu, kana inyi amfani dashi, Dan Allah tinda na faÉ—amiki gaskiya kibarni yakarasa yana yarfe hannu. Daddy da yake kallon su rai É“ace ya daka mai tsawa yace" to kana nufin wayo zakama Allah ne Hammad?. Wato ka lalata yaran wasu kana kai kace bazakayi aureba, saboda kana ganin abunda kayi za'amaka ko?. Ga baki É—aya Hannayen shi ya É—aga yana gilgiza kai tare da turo É—an maroum É—in lips É—i shi yace" Wallahi billahi bantaÉ“a lalata yar kowa ba Daddy.. Cikin bacin rai ya mike yace "kasakemun magana wallahi zan daukeka da mari ,banza wawa kawai. Na baka nan da wata biyar ka fiddo matar aure, inba haka ba ,wallahi zan baka duk kan wadda ta tari gaba na. Baki asake yake kallon mahaifin nashi ,,yanajin wani tukukin takaici,shi akecema za'abashi mata hmmm da sakal. Cikin fushi ya fita daga palon tare da isa part din sa dake cen gefen nasu,ya tura kofar yashiga tare da rufa kyauran da karfi, yashiga yamutsa sumar kanshi, tare da hargitsa ta,yanayi yana zagaye babban palon dake shimfiÉ—e dakayan more rayuwa,sai zuba kamshi yake na turaran wutar HAWI na UMSAD INCENSE .. Cikin wata irin murya yace" wata biyar in'ban fiddoba amun auran dole,dariya ya saki da tasake fiddo kyanshi, sai kuma ya gilgiza kai yace" inah ! Hammab bazai taÉ“a aure ba,Duk ranar da Hammad yayi aure yasamu matar sa ba a'yanda yaso ba, zan iya kashe yar mutane ,ya faÉ—a a fusace yan cije baki , tare da ware hannayen shi cikin fushi ya kaima kayan Æ™awa da aka aza akan center table duka, take suka daka tsalle suka watse bisa tattausan carfet É—in. Aguje yayi hanyar step din dake palon bibiyu, ukku -ukku yake hawan step É—in . Anan naga É—akuna ne guda biyu sun kallon jinan su. ÆŠaya daga ciki ya tura yashiga, tare da rufe Æ™ofar ya danna mata key. Kai tsaye Wajen Æ™aramin fridge É—in dake É—akin ya nufa ya buÉ—e ya É—akko wata kwalba ta codine ,lokaci É—aya ya fara tittilana cikin sa, yana gamawa yabi da ruwa mai masifar sanyi. Lokaci guda zufa ta faramai ambaliya duk kau karfin Ac dake cikin É—akin. Ba tare daya cire takalman saba ya faÉ—a kan gado yana lumshe ido ,ya zaro wayar shi ya kunna data tare da shiga duniyar TikTok. Anan ya fara ganin sabbin posting da akayi na yam mata, wayan da basu da marrraba da kafurai ,cikin shiga ta banza kamar ba yaran musulmai ba. Cikin natsuwa ya fara kunna Vidio yana gani, yanda babbar mace zata ajiye waya ta kunna waka tana tiÆ™a rawa, tana juya duk kan baiwar da Allah ya mata. Wani sabon Posting na video ne ya tafi da hankalin shi ,wanda wata yarinya tayi mai suna LiÆ™a. Da sauri ya danna ma Vidio Play, anan ya ganta tasha wasu kafuran kaya, daga ita sai pant nd bra,sai wani Æ™aramin mayafi milk da tasanya wanda kana hango na ciki,tayi tsaye ta kunna waÆ™a tana turo manya- manya Na shanun ta, tana taka rawa tana juya hips. Sosai yake kallon abun nata ko kawar da idk bayayi,Sai wani matse baki yake yana haÉ—e kafarsa, tare da taunar lips É—inshi da masifar Æ™arfi. Saida ya gaji dan kanshi kana ya ragumo pilo ya matse gam ,yana sauke gwauron numfashi. Cikin wata siririyar murya mai daÉ—in amo yace" taya zanyi aure,Bayan yam matan duniyar sun lalace,Yanzu zaka haÉ—u da mace cikin doguwar hijjob,amma anjima ka ganta a TikTok tana bayyana surar ta,ya zam wajibi Daddy inka takurani in'gudu in'barma gidan ka,aure ne bana so, bazantaÉ“a yiba,daga nan bacci yayi gaba dashi.... ***** Zarah kam saida tayi bitar karatunta kana cikin natsuwa ta mike ta shiga É—akinta dake da madaidaicin gafo da wadrof Babba, sai tarin littatafai masu yawa. Kayan jikinta ta cire cikin natsuwa tare da linkesu ta ajiyesu cikin kwandn dake gefenta ,kana ta daura towel babba tare da É—aukar karami ta rufe kafadanta ,tasa cup ta wanka ta nufi toilet. Addu'a tayi kana ta sanya kafa ta shiga . Bata wani jima ba ta fito, kana ta isa bakin gado ta zauna ta zubama mirro ido. Murmushi ta saki tana shafa bakinta tace" Allah kasadamu da Alkhairi Inno. Na matsu inganki. kakata. Mai ta É—auka mai kyau da kamshi ta shafe jikinta, Tare da É—aukar tirare Dan Zarah akwai son Kamshi, ta shafe jikinta dashi kana ta yi make up É—an dai -dai . Duk da baka ganinta akwai masifar son kwalliya, kuma in'tayi kyau yakemata sosai, kamar ka saceta ka gudu. Cikin natsuwa ta tsantsara kwalliyar ta, tare da isa wajen kayan ya ta buda ta dakko wani dakeken lace purple and black ta É—ora abakin gado.. Sashen da Bra da pant É—inta suke ta isa ta dakko bra bkack Mai kyau tasa, tare da É—aukar pant É—in ta É—an goga miski kaÉ—an akai, kana ta sanya doguwar rigar data mata É—as ajiki. ÆŠauri ta kafa mai masifar kyau kai kace makarant koyan shi taje. Kana ta fito ta É—auki wasu Vine Black ta sama farar kafarta ta fito. Tsaye ta iske Umma kiching tana yanka É—anyar kuÉ“ewa . Cikin sauri ta Æ™arasa wajen Umma, cikin natsuwa ta É—auki kubewar tare da matsar da ita cen gefe ta gyara ta wanke tass ,,kana ta fara yankanta. Umma tace" Zarah dakin koma kinÉ—anyi bacci ki huta ,tinda yaune kawai kike samun hutu ,kilama gobe zaki fara zuwa wajen koyar war nan, dan naji Abban ki na waya da ya Dayyadi na makaranta ku. Murmushi tayi tana zaro fararan idanuwanta tace" Ummu zarah bacci kuma! Hmm muda bacci ke jiranmu mai tsawoma a kabarin mu, ÆŠan lokacin da muke dashi Ummu zarah kwara mu ribace sa. Cikin jin-jina l6ai da gamsuwa da maganar yar Tata tace" hakane zarah, Allah ya kara ilimi mai am'fani. Tace "Ameen ya hayyu ya qayyum ta karasa tana É—akko turmin ta juye kuÉ“ewar . Umma dake tuÆ™a tuwon semovita tace" Zarah kinson minene ya faru kuwa É—azu kina karatu? Batare data ajiye tabarya ba dan ba al'adatabane tsareka da ido tace" A'a sai kin'sanar mun.. Umma tace "ina wata yusrah yar gidan Tsohon gwamnah Ali Bature Safana! da kuke islamiya É—aya, kin'tinata , wacce ta taÉ“a miki kuka akan tanaso kuyi Æ™awance da ita amma kikaki bata fuska. Kyakyawan murmushi ta saki tana mai jinjina kai tace" zahiri na tinata. Umma tace "É—azu driver gidan su ya kawo ta, amma iyakarta É—akin Malam ,anan ya kirani, bayan naje ta gaisheni, takecemun taso kuyi abota ,amma bakyaso, to shine tace "Abbanki ya nemamata izinin Zuwa wajenki karatu... Shuru zarah tayi tace'' ta mene yace da ita? Umma tace yace "zai shawara dake. Zarah tace "Ummu zarah kinson mene? Sufa bawai ilimin ne suke da buÆ™ata mu tattau na akai ba, A'a dole sunfiso sai na buÉ—e fuskana ,to mene riba gare su in'sunganni,mizasuji,kana zankarya dokar Abbanane ina yawo fuska a buÉ—e, kowane tom&jerry yana bina da kallo impossible, kawai asanar da ita nima karatun nike ,taje makaranta. Umma tace" Zarah ni aganina ai ba lefi bane in yar uwarki mace ta ganki ko?. Tace" Hakane umma.. Umna tace. " To kibarta kuyi Abotar ku mana ,ki Æ™aramata haske akan abinda bata sani ba, kinga kin taimaketa, kamar yanda Allah ya temakamiki kika sani ko. Cikin gamsuwa tace" shikenan Ummu Zarah, nagane ,Allah ya zaÉ“a Alkhairi. Umma tace Ameen, sukacigaba da aikin su. Da Yamma su Sudais suka dawo gida, bayan sun zauna da yar kanwar tasu suna fira, gabaki É—aya firar tasu mai ma'ana ce, abinda ya shafi Addini kawai suke tattaunawa akai. Sudais ya fiddo wata farar takarda daga aljihunshi fuskar shi cike da fara'a yace "ukhtie ga takardaki. KarÉ“a tayi fuskarta cike da Murmushi tace "Allah yasa a Islamiya mu suka barni. Yace zarah kinson fa shi T.P Ba inda ka gama ake barin kaba , A'a wata unguwar zasu kaiku, ke kam sai godiya, Dan unguwa yan gayuma suka kaiki ,sunson da cen kika dace, inda babu hayani wato Nasarawa G.R.A. Dam -dam- dam taji gabanta ya faÉ—i. Manyan idanuwanta ta zaro ta kalli É—an uwan nata cikin alhini tace" Yayah Dan Allah kurokamun canji, taya zan dinga zuwa wannan unguwar ni kaÉ—ai, bayan nason Abu Zarah bashi da lokaci kaini, Yah Abdallah dan Allah kasa baki ,kaga akwai tazara kana yaran masu kudine ba zasu yarda suyi abinda nike soba kaganni yar Æ™arama kar subani wahala fa! ta fada tana langwabe kai cikin son a tausaya mata. Abdallah yace" Zarah kedai kiyi abinda ya kaiki kinji ,muna da tabbacin akan tarbiyyar ki, karki bama ko malamai damar furta wani abu akanki, ga sabbin hijjob can Jalbab da ake yayi Abba yace mukawo miki dasu, zakina zuwa dasu kingane, Allah kama rayuwar ki albarka ya in gantata ,,yaba Abban mu damar cika burun shi akanki, kinji kikama kanki Zarah .... Cikin gamsuwa ta É—aga kai duk da batason wane buri Abba keda shi akanta ba. Mangari ba aka kira sukatashi sukatafi masallaci , Yayin da itama ta tashi ta nufi É—aki dan gabatar da Tata. Ana gamawa ta É—akko Alkur'ani ta fara karatu cikin Muryar ta mai masifar sanyi da daÉ—i'n amo, cikin suratul mu'uminun bayan ta gama ta mike tayi wanka ta fito ta shafa turare, saboda al'adatace in zatai bacci sai tasa turare ,ta É—auki riga marar nawie tasa . Masha Allah Nace dan ZARAH akwai sura. Doguwar hijjob tasa ta fito tayima iyayen nata bankwan ta koma daki tayi addu'a ta kwanta Bacci... ****** Sosai yake zufa duk tsananin sanyin dake hurashi,baya komi sai gilgiza da illahirin jikinshi Keyi yayi jagaf kai kace gidan bread yake. Afusace ya damke mararsa tare da mikewa zaune da sauri yana innalillahi wa inna ilaihi Raji'un. Kanshi ya rike da karfin tsiya tare da bin inda yake da kallo. Baki É—ayan kayan jikinshi ajike suke uwa uba wandonsa da yama É“arin madara. Cikin sanyin murya yace" wace ita,Yaran waye gaban mu,Miyasa na kusanceta,miye hadina da ita,Miyasa bata gwadamun fuskarta ba ta lulluÉ“eta,,miyasa take kuka, Abinda bantaÉ“ayi ba ya faru dani,to waye yamun tsaye aka? A fusace yace "koma wace zanganota yau. Wayar shi ya É—akko tare da latso number Affan. Afusace yace" kashiryamuna fita club anjima, kana akwai number da zan turoma ka bincikoman yarinya. Cikin dariya iskanci Affan yace "wow hala ka samu mai zafi yau ,to ina zamu haÉ—e.? Kai tsaye yace Hamada Hotel Wayar Affan ya kashe yana dariya. Kimanin 2hr ya shirya tsab yayi masifar kyau cikin wasu Æ™ananun kaya, rigar yellow sai wandon daya kasance blue ,sai wasu have cover yellow masu tink É—in blue da yasa sunmasifar mai kyau,turaran shi ya fesa sai kamshi yake... Kai tsaye yabi ta kofar baya ya fita da kafar shi. Mai gadi ya taso da gudu yace '"Yahajj Wallahi mai gida yace kar asake budemaka gidan nan kafita.... Wani kallo yamai wanda ya hautsinamau ciki take! cikin tsawa yace "zan zabgama mari wallahi inbaka buÉ—e ba. Da gudu yayi bakin kofar ya buÉ—e afusace ya fita yana sakin tsaki ,tare da zaro wayar shi ya kanga a kunne. Wata farar mota yaga tayo inda yake, hakan yashi sauke wayar . Parking tayi gaban shi tare da buÉ—emai gaba yashiga yana sakin tsaki. Imarn yace "Man mike faruwane?. Yace kawai bakomi. . Yace ok fatan Daddy baimaka faÉ—aba ya faÉ—a cikin sanyi. Kallon shi Hammad yayi yace yayi. Imran yacika bakin shi da iska yace" Man gaskiya mukyale duk wata rayuwa ,duk da dama Affan da Irfan sunfi zakewa , Amma wallahi in munaso muga haske mubi umarnin iyayen mu kawai. Kanshi yashafa batare da yace komi ba. Kai tsaye suka nufi wani hadaddan wajen shaÆ™atawa mai suna SWEES PARK. Anan suka iske Irfan da Affan. Bayan sunyi parking suka fito a tare tamkar tagwaye ,dan Imran ma badai kyau ba ga natsuwa. Suna zama Affan yace" Man kazo a dai-dai, yarinyar nan sunan ta Malika, amma Lika ake cemata, akwai kayan hutuna tattare da ita ,dan haka ta dace dakai.. Murmushi yayi yace hakane . Yace yanzu an kammala komi zata sameka nan ba da jimawa ba.. Kai ya gilgiza dai-dai lokacin da wata mota tayi parking cikin PARK É—in..... Affuwan ba editing 19/06/2022, 5:37 pm - Khadeejaht Salisu Fari: 🧕ƊIYAR SHEKH🧕 🧕MALLAKI🧕 🧕UMMY AYSHA🧕 WRITER OF 👇 ALMAJIRIN GIDA NA AURAN YARIN TA WAYA CAN-CANTA ZAMAN TASHA AURAN USTAZ TAYA ZAN GANE SHI 🌹ƊAN DAKO🌹 AND NOWðŸ‘‡ðŸ¼ ðŸ§•ðŸ»ÆŠIYAR SHEIKH🧕ðŸ». *Pay 300 only to 0006454115 Amina Dahiru jaiz bank,or MTN card and evidence of payment via 07038423451* ðŸ¤ðŸ™ðŸ¤² Free page🅿ï¸5ï¸âƒ£&6ï¸âƒ£ _*🌼🌼SUMAYYA BAIWAR ALLAH 🌼🌼*_ _*Insha Allah za'a soma posting d'in cigaba littafin SUMAYYA BAIWAR ALLAH ku harzarta domin samun cigaba da karanta littafin:*_ _*Nomal group N 300 ne Special N 500 ne Zaku iya turo da kud'in ku ta harya wannan account d'in*__*👉ðŸ»0003187186 Khadija Salisu ja'iz Bank , idan kuma katin waya ne zaku iya turowa ta wannan number 08168159409 domin k'arin bayani sai tuntubeni ta WhatsApp number na👉ðŸ»+966599791573*_ _*Ko kuma ku ziyarci shafinmu na arewabooks.com domin samun cigaba da karanta littafin a koda yaushe ga link d'in nan*_ 👇ðŸ»SUMAYYA BAIWAR ALLAH:: https://arewabooks.com/book?id=62847f85ef85a63a21db3418 """""""Sosai ya tsurama motar ido lokaci guda kuma ya saki wani shu'umin murmushi tare da mikewa yana gyara zaman rigar sa, cikin takun sa na Æ™asaita dake nuni datashan samartakar sa ya isa wajen motar. Batare da tabbatar da zargisa ba ya buÉ—e gefen mai zaman banza ya shiga, cikin isa ba tare da neman izini ba... Ya kike ne! Ya faÉ—a batare da ya juyo ba. Tace yanzu saika shigomun mota na ba tare da neman izini ba ,ko Sallama babu kamar garin gaÉ“a-gaÉ“a.... Wani muskilin Murmushi yasaki na gefen baki! tare da sanya key É—in hannusa ya sosai girar sa guda, lokaci daya kuma ya É—agasu baki daya yana ziro halshenshi waje, still bai kalli inda take ba. Tace" magana fa nikema! Ni fa ko a'cikin mata mai tsadace ni ,kawai na iso garekane dan neman kudi tinda yanzu kason duk kan abinda kake tare dashi muddum mallakin ka ne zai zama hajarka abin kuma tallatawa ga kowane mai ya'yan banki... Lips É—inshi ya lashe yana lumshe ido yace " kinson adane ake ado da neman kudi da shadda cikin kasuwa. Amma tinda tazama abun buÆ™atane ga kowane gantallale marar aji sai ya zanama gatanan banza duk kan inda kasa Æ™afa,Misali ! kamar ke kinga bakya iya rike lalurin ki shiyasa kike ganin kowane tom & jerry naki ne hakane? Afusace tace "Malam karka faÉ—aman magana, na hadu da Dubban ka wayanda suka damaka suka shanye A iza kuma su sauke nawin su akain,sai kai ,waye kai?. Cikin natsuwa ya É—ago furgitattun idanuwan sa ya fesamata su ga fuskar ta... Karaf suka sarÆ™e ana juna ! sosai yake kallonta yana mamaki, ashekaru batafi shekara 22, fuskar ta farace tass amma farin na bleacing ,tana da kyau dai-dai, kuma sanye take cikin doguwar Hijjob jalbab ,duk da zaune take hakan na nuni da jikinta rufe yake daga sama har kasa Cikin sanyin murya da mutuwar jiki , Dan lokaci guda taji shakkun sa da kwarjinin daya mata. Cikin halin bariki tace" Yallabai mikake so?. Da hannu ya nunata yace" gabaki É—aya rayuwar ki abar tausayice,yarinyace ke jagaf,mai tashen kuruciya, wadda aka haifa jiya- jiya, tambayar da nike fatan ki am'samin yanzu shine miyasa kike sa hijjob in'zaki fita? Tace" saboda Abbana, da Mama nah. Yace ok hakane kinajin tsoron su kenan,Ma'ana kina tsoron su ganki da shigar da bata dace ba ko? Tace "Yes. Yace" to abayan idon su kike sheke ayar ki kenan?. Murmushi ta saki tace" tabbas kuwa, Dan iyayena in'zaka shekara cemusu inada wani hali bazasu yarda ba. Iska ya cika bakin sa dashi mai zafi kana ya fesar yace" da iyayenki da wanda ya halicci iyayen naki wa kikafi tsoro? Sosai gabanta ya buga lokaci guda ya juyo ya kalleta ya dagamata gira tare da cewa "amsa kawai. Tace" Allah. Bakinshi ya taÉ“e yana gilgiza kanshi yace" karya kike wallahi ! karya kike bakya tsoron Allah som,ke macace mai daraja ,a duk sadda zaki fita fuskarki kawai da tafukan hannuwanki da ikafa aka baki umarnin ki bayyana, saboda baki É—ayanki kayan Æ™awace ke mai daraja, wadda zata killace kanta ko rana bazata yarda tana yawan dukanta ba saboda kishin kai, Amma yam matan zamani su indai zasuyi suna a iskanci basu damu dasu killace kansu ba,saboda kuna ganin in maza sunga surarku zasu rikice ko,to wallahi billahi infaÉ—amiki gaskiya Namiji É—an iska baya son yar iskar mace,ke ko aure yashiga tsakanin sai kun'fuskanci tashin hankali , Saboda babu yarda da amincewa sai tashin hankali Da zargi,yanzu a'shigarki kowa ya ganki yaga macen azziki,amma a baÉ—ini banzace ke, Dabba,wallahi inkina ganin wannan abun da kike shine wayewa to baki kai akuya ba ,ko kwatar ta baki kai ba Saboda ita karshen wayewa ma tsirara take uhm... Dan haka ni nan da kike gani bana mu'amullah da yan iska saboda ni ba dabba bane, Nasa akawoman kene dan infadamiki gaskiya,inkin gyara kanki, in'baki gyaraba kuma yau, yanzu, a motar nan ma Allah zai iya É—aukar ranki, kinji na fadamaki. Yana gamawa ya buÉ—e motar yafito fuskar shi fess kamar wanda ya samu kyauta.... Da sauri Lika ta fito babu abinda take sai kuka tasha gaban shi,tare da zubewa Æ™asa tasanya hannayen ta alamar roko tace "Wallahi, billahi, nagama, bazan sake ba, Amma tabbas masu wasamu da cewa muna da sura mai kyau sun cuce mu, na yarda ba masoyan mubane, tinda babu wanda zai iya cewa zai aure mu sai dai ya bukaci lalatamu,wallahi ban taba samun wanda ya fadamun gaskiya ba sai kai , nagode bazan taÉ“a mantawa da kaiba,kuma insha Allah daga yau duniyar TikTok nabarta har abada, saboda dama itace silar lalatani ,saboda nayi koyi da abinda nike yawan gani, NGD ta karasa tana sakin kuka. Kai ya É—aga yana faÉ—in zaki iya tafiya . Yana fadin haka yafara tafiyar sa cikin natsuwa, ya isa inda su Affan suke sunata kwasar dariya. Yana Æ™arsawa wajen su ya daure fuska gam, tare da tsiyayya Drink's mai sanyi yasha. Cikin iskanci Affan yace" wallahi mata na masifar sonka Hammad , Amma iskancinka yasa saidai ka latsa ka barsu suyita ihu suna neman ka kawo musu agaji ,amma kana shan kamshi , wannan yarinya da kyal ta saurarare ni , Amma jibatta cen zube tana kuka kamata flashing hahahahha yasaki dariya Irfan na taya shi. Imran kau da yake yason waye Abokin nasa ko kallon su bai ba. Ahankali ya canza musu fita suka shigayi amma shi baya samusu baki sai latsa waya yake ..... Washe gari Asabar ******** Asubar fari Zarah tayi wanka ta shirya cikin natsuwa tayi sallah tayi azkar, ta zauna ta fara karatu bayan ta gama taje ta gaida Abba'n ta da umman ta. Abba yace "taje ta shirya zai ajiyeta kamin ya wuce Kasuwa . Bayan ta gama shirinta tsaf ta É—akko doguwar hijjob inta ta sanya Blue Black,wadda tamata masifar kyau ,baka ganin komi sai fararan idanuwanta da tafukan hannuwanta, ko Æ™afarta kam baka gani, dan hijjob in ta saukar mata har Æ™asa. Wani siririn glass fari tass ta É—auka tasa, sai sheki yake kamar medical. Wata jikka mai masifar kyau ta dakko ta sanya littattafanta Tafito cikin takunta na natsuwa, bayan tama Umma sallama ta fita. A'cikin harabar gidan taga motar Abba,gaba ta bude tashiga yayin da mai gadin su ya buÉ—e suka fita , Abba yayi Addu'a kana suka dauki hanya. Zarah tace "Abu zarah wakkahi kamar bazan iya koyar wannan ba . Murmushi Abba yayi yace "ZARAH sai kuma kinyi kana zakije sanawiyya ,ko bakyason cigaban rayuwar mune,kinaso ki zauna Iftida'iyya ne?. Ta gilgiza kai tace"hakane Abba, zanyi nagode. Cin natsuwa suke ratsa titin da babu hayaniya akai sai mutane jefi -jefi dake wuce wa. Suna karyo kwanar da islamiya take mai suna noorul Islam (wato hasken musulunci, ) Taji gabanta yayi wani masifar bugawa. Da sauri ta dafe tana Addu'a samun natsuwa sa sassauci.... A bakin get din Abba yatsaya dan ba ashiga da abin hawa, sai dai É—alibi ya Æ™arasa da Æ™afarsa. Suna fitowa yayi Dai -dai da lokacin da motar su Hammad tayi parking opposite da islamiya Æ™alÆ™ashin bishiyar da suka saba zama.. Abba ya buÉ—ema Zarah cikin natsuwa ta sanyo farar kafarta ta fito. Tsaye sukayi cikin tsananin shakuwa da soyayyar mahaifi Abba na rije da kyauran mitar yace "Bintu Abiha ! Dan Allah ki kula da kanki da martabar ki ,ki kama kanki karkima kowane namiji magana ,kuma karkiba kowa fuskar da zaya tanka miki kinji.? Tace" insha Allah Abba namaka Alkawari. Rufe motar yayi suka Æ™arasa cikin makaranta . Bayan gabatar da ita suka bata ajin da zata koya, inda zatana daukar Alkur'ani da Fiqhu. Abba ya mike tsaye Zarah ma tamike Ya Sayyadin su yace" SHEKH bari inzo in rakaku Ajin da zata koyar É—in. Yace "ShikenanYah Sayyadi mungode. Tafiya kaÉ—an suka Æ™araso ajin da Zarah zata koya, anan Ya Sayyadi ya gabatar da ita da abinda zata koya. Sunmata sannu tare da fatan Alkhairi. Bayan sungama Sayyadi yace" Zarah zaki iya fara musu tinda babu kowa ajin ba. Kai ta jinjina batare da tayi magana ba. Kasancewar batason zafi ga kuma shigar da tayi yasa ta Æ™arasawa ta bude window É—in dake class É—in, tare da zama bisa wata kujera da aka ajiye dan malam mai. Cikin daddaÉ—ar muryar ta ta musu sallama tare sa son sanin inda suka samu matsaya akaratun nasu. Sosai suka furgita tare da sha'awar son ganin fuskar mamammalakiyar mai baiwar murya nan,amma som bata basu fuska ba ... Akaro na biyu ta sake tambayar su dan duka babu wanda ya bata amsa!Dan tariga ta kashe su da baiwar sautin ta. Anan suka faÉ—amata Suratul Maryam take aya ta 30.. BISSIMILLAHI tayi tare da fara karanto ta daga farko . Ya ilahil alamina yar uwa zanso ace kinji muryar Zarah adai-dai wannan lokacin. Gabaki É—aya ajin sun mayar da hankalin su akanta duk da ba sauti take dagawaba amma kanajin ratsawar karatun tarr cikin zuciyar ka, lallai babu abunda yakai Alkur'ani daÉ—in karantawa, haka taita musu har lokacin da suka iso inda suke kana ta musu Æ™ari tare da maimaitama su sosai. Saida suka rike kana ta tashi ta koma cen back sit ta zauna tana buÉ—e wasu littatafan nata tana dubawa.. ********* Hammad kam bai dawo gidaba saida yayi mangariba da isha kana ya dawo ,yana zuwa ya shiga gidan tare da isa sashen da suke ya maida ya rufe yayi wanka, Yana fitowa yayi kwanciyar shi bisa gado yana latsa wayar shi da shiga yanar gizo, duk yarinya da yaga tayi baÉ—ala zai turama Affan number ta anemo mai ita. Washe gari yana tashi bayan ya gaida iyayen nashi ya zauna, Æ™anna sa "Yusrah da Tasleem tagwayene sauka fito cikin shiri na islamiya suka gaisa da iyayen nasu . Zama sukai akan dinning inda yake cin abinci suka gaishe shi. Amsawa yayi yana kallonsu É—aya bayan É—aya tare da tsuke fuskar shi yace" muga wayoyin ku ,munafukai, kullum da abaya zukai- zukai Allah kadai yason tsiyar da kauke shukawa. Jikin su na É“ari auka mikamai ,ya shiga ya bincika ganin babu komi ya mikamusu yana sakin murmushi yace" yawwa yaran Momy, kucigaba da kiyayewa kunji , naji daÉ—i! mi kukeso in siyomuku? yafada yana tsare su da ido. Cikin jin daÉ—i Yasmeen tace "Yah Hammad ka siyomun chocolate masu masifar zaki da daÉ—i. Hancinta yaja yana sakin murmushi yace "Yusrah fa?. Cikin damuwa tana daga ki tace" Yah kamun Addu'a, Allah yasa Zarah ta karbi tayin abotana shinafi buÆ™ata. TaÉ“e baki yayi yace" waike bakya dainamun maganar yarinyar nan? wannan wane irin jarabace, ita É—iyar ubanwa a garin nan, da zakina son Æ™awance da ita amma tana miki iskanci ,ÆŠiyar wanene ita yafada yana dakamata tsawa. Jikinta na rawa tace ÆŠIYAR SHEKH ce ... Tsaki yayi yace" SHEKH! ÆŠIYAR SHEKH É—in ubanwa,To anjima kinemeta a TikTok tumÉ“ur makaÉ—in zindir dazata miki iskanci tana nuna miki ita yar islamiya ce yaushe rabon duniya .. Kai ta É—agamai tana hawaye tace" Yayah wallahi ita bata haka! Zarah dole kaso ta in ka ganta ,natsatsiya yarinyace Yayah. mahaifinta ko waya baya bari ta rike, kullum karatu take bata magana, akwaita da sanyin murya da daÉ—i, Yayah in'kayi abota da mai saida turare kaima zaka tashi da Albarka kamshin da ya bazamaka , tsaÉ“anin kayi da maÆ™eri kaurine kawai zai dameka . Dan Allah yayah ka tayani addu'a samun dace da abota da yarinya mai ladabi da biyayya kamar ÆŠIYAR SHEKH... Tsaki yayi rai É“ace Tare da tashi ya ficce, kai tsaye ya fada gidan su Affan, Dan kusa suke. Anan suka fito suka dauki su Imran suka karasa opposite da islamiya dake unguwarsu suka zauna ranshi a matuÆ™ar bace..... Suna haka sukaga Abba da zarah sun shiga makaranta. Bacin ran da yake ciki ya sashi É—akko sigari ya kunnata tare da fara bata wuta. Su Imran kau fira kawai suke dan sukam cikinsu shine kawai mai shaye- shaye ,Sauran duk basayi sai bibiyar mata... Akaro na ukku ne daya kunna yaji wani tattausan hannu yasa ya zare masa. A'hankali ya fara bin hannu da kallo har ya saukesu fesss akan........ 19/06/2022, 5:37 pm - Khadeejaht Salisu Fari: 🧕ƊIYAR SHEKH🧕 🧕MALLAKI🧕 🧕UMMY AYSHA🧕 WRITER OF 👇 ALMAJIRIN GIDA NA AURAN YARIN TA WAYA CAN-CANTA ZAMAN TASHA AURAN USTAZ TAYA ZAN GANE SHI 🌹ƊAN DAKO🌹 AND NOWðŸ‘‡ðŸ¼ ðŸ§•ðŸ»ÆŠIYAR SHEIKH🧕ðŸ». Free page 7ï¸âƒ£&8ï¸âƒ£ *Pay 300 only to 0006454115 Amina Dahiru jaiz bank,or MTN card and evidence of payment via 07038423451* ðŸ¤ðŸ™ðŸ¤² """"""" Yabi Kyakyawar Fuskar SHEKH Deedat dake tsaye fuskar shi ba yabi ba fallasa. Akaro na farko Hammad yaji tsananin kunya duk da baison waye ba,Amma sosai yaji nawie ya kamashi hakan yasa yayi gefe da kanshi.. Cikin sanyin murya shekh yace" Yarona kana da Æ™ananun shekaru kana bankama cikin ka hayaki, Abinda Babu kyau va mahaliccin ka, kuma babu kyau ga lafiyan ka. kamata yayi ace kamar kai yanzu kana makaranta ko kuma kana wajen aiki, Amma ko daya bakayi ba, kanata Æ™one kuÉ—in ka A iska. Dan Allah matasan mu ku gyara halinku , Saboda goben ku ,wata rana zaku iya zama shuwagabanni mu,na tabbata yanda naji zafin ganinka kanashan sigari duk sadda mahaifinka zai ganka zaiji zafi fiye da abinda naji, Allah ya kyauta ya shirya .yanakarasa faÉ—ar haka ya faÉ—a motarshi yayi tafiyar shi yabar Hammad da bugun zuciya. Imran yace "Hammad kaji ko? Ya kamata fa ka daina .... Affan yace" Kai Man ! ka ajiye Æ™ara ka É—auki icce yafiyema wannan bushe- bushen da baya Æ™araka da komi sai zafin ciki. Tsaki yyi yana mai durowa daga motar ya tsallaka Titi ya doshi harabar islamiya dake wajen. Dai -Dai lokacin da zarah ta fara sauke man'hajar baiwar da Allah yamata na ilimi cikin sauti mai masifar daÉ—i tana raira karatu..... Wani irin yanayi na farin ciki yaji yana shiga, ga natsuwa ta mussman dayarasa ko na kinene ,dan sosai karatun da take ke tasiri acikin zuciya da É“argon sa. Yanajin ta gama yasaki tsaki ya mike ko kallon su Imran baiba da kafa ya karasa gidan su, tinda babu nisa.. *** Akwana a tashi Zarah tasamu wata É—aya tana koyarwa noorul islam, kullum Abbah zai kaita in an'tashi ta haye napep ta dawo gida. Hammad kam yarasa dalilin da yasa ya zaÉ“i zaman harabar islamiya lullum safiya, su Imran nacen tsallake shikuma yana zaune ya sadda kanshi Æ™asa yana saurare, da tagama kuma ya mike ya tafi,ga baki daya Abokan nashi sunrasa gane kanshi, duk yayi sanyi -sanyi baya magana ,amma yana nan da shan sigarin sa, amma sauran kayan dyk ya daina shan komi. Ayau ta kama laraba da misalin karfe 7 zarah nata shiri da sauri -sauri dan garin akwai alamun hadari tafison ruwa ya isketa makaranta ,batason fashi som. Bayan tama Umma sallama Ta fito harabar gidan. Anan taga Abban ta da wani dattijo da batason ko waye ba suna magana. gwanin tausayi Dattijo kuka yake sosai. Take taji gabanta ya buga ga tausayin shi daya tsargama ta. Abbah ya dago ya kalleta yace" Zarah kingama muje ko?. Siririyar muryarta ta buÉ—e cikin natuswa tace'' Na'am Abu Zarah nagama . Yace ga Sabon ÆŠalibina ku gaisa ! sunan sa Alhaji Ali Bature, ki gaisheshi. Hakanan ta samu kanta dajin kamar tason sunan amma batace komi ba ta dan sunkuya kaÉ—an tace. "Abbah ina kwana,Yasu Umma, tom Allah yamaka maganin abinda ke damunka, kana Allah yasama ilimi da neman ka Albarka...... Wani irin kayataccen murmushi yake saki mai tattare da hawaye yace. "Ameen Bintu Abiha nagode- Nagode. Dole mahaifinki yayi alfahari dake, kinkasance mai tarbiya da kamala, Allah yasama rayuwar ki albarka, ya shirya gaban ki da bayan ki... Ƙasa-Æ™asa tace "Ameen.. A'hankali ya miKe zai tafi ya zaro kudi masu tsananin yawa ya bata. Tace" Abbah dan Allah ka barshi , Saboda babu abinda zan'siya. Yace ai ko kati kinsama wayar ki ko. Tace bana da ita Abba, Dan Allah. Cikin rashin jin DaÉ—i ya kalli SHEKH yace "Dan Allah kasanya baki SHEKH. SHEKH yace" Zarah ki karÉ“a ki masa godiya. Karba tayi da fatan Alkhairi kana ya tafi yana jin'jina tarbiyya yarinya , wato ko musu batama iyayenta, inama ace babban yaran shi da yafi so da kauna zai tashi haka ,da yafi kowa farin ciki... Abba ya buÉ—e mota yashiga itama tashiga da sauri suka É—auki hanya, Dan har anfara iska ga 7:30 har tayi. Kudin ta ajiyema Abba tace" Gashi abu zarah. Yace Bintu Abiha ki ajiye awajenki, sai kiyi amfani dasu kinji. Tace shikenan nagode. Abbah yace" kinga zarah akwai fa hadari a garin nan sosai... Cikin damuwa tace" Abbah shiyasa na Æ™agara a'koma boko, kaga in an'koma ta yamma kawai zanÉ—inga zuwa, babu ruwana da doko sakko. Murmushi yayi yace" ai kamar gobene, tinda monday ne za'akoma ko.? Tace" eh "Amma Abba mi akaima ÆŠalibika yake kuka, Gashi babba , Abba ya bani tausayi ,ta Æ™arasa tana share kwalla, Dan Zarah akwai tausayi.. Yace" Zarah kisa shi Addu'a, kawai yana da damuwa akan ÆŠansa babba, bayajin magana, yace mun yana bin yaran banza ,yana shaye -shaye, yana tare da Abokin banza , club zuwa yake, Duk abun baÉ—ala yaran yana kangaba, shiyasa yake cikin damuwa da halayyar yaron,gashi yafi sonsa sama da dukkan yaran sa .... Kai ta gilgiza cikin tausayi tace "to Allah ya shiryashi Abbah, shikuma uban Allah yabashi ikon dagewa da masa Addu'a, lallai ya haÉ—u da jarabawa ta karasa tana kishin giÉ—awa da kujerar... Wata firar suka canza har suka isa makaranta. Tana shiga ta isa aji babu kowa sosai taji tsoro, Dan bata taÉ“a iske hakan ba,kuma batayi tinani ba... Innalillahi wa inna ilaihi Raji'un tace lokacin da taga hadari yana sake rinewa, ta tabbata shine silar hana kowa zuwa, gaya bata iya fita office É—in Ya Sayyadi balle ta tambaya . Hannu ta É—ora akai tace" Ya Allah ka kawoman agaji .... Kofar data rufe taji an'bude an'shigo hakan yasata waiwayowa da sauri. Ya sayyadi tagani cikin ladabi ta gaidashi batasake magana ba sai juya kanta da tayi Ya karaso wajenta yace" Zarah yara basa zuwa islamia sosai in sunga hadari, Dan haka zamu rife makaranta muma muyi sauri muÆ™arasa gida dan mufake ,kema zaki iyama SHEKH waya yazo ya É—aukeki... Atakaice tace "bana da ita. Yace nikuma nabar tawa gida balle in'kiramiki ,to ko ki fita kisamu abun hawa . Kai ta jinjina mai cikin gamsuwa.. Fita yayi itama ta mike ta fito da sauri tana fatan samun abun hawa da sauri... Dai-dai lokacin da Hammad dake sanye cikin wasu riga da wandow na milk É—in shadda ya iso ya zauna bisa É—an dandamalin da ya saba zama. Akan idon shi Zarah ta fito iska nata daga hijjob inta fararan kafafuwanta nata fitowa ... Kallo É—aya ya mata ya janye idon shi tare da sakin tsaki yace munafuka da zandubaki anjima tsirara zangan ki.. **** ZARAH kam Tsaye tayi gefen da yake tana neman abinda zata hau, amma babu Napep babu alamun ta... Hankalinta yayi masifar tashi, dan masifar tsoro take ruwa ya daketa tana wahala..... Cikakken 5mnt batai ba aka fara wani yayyafi irin Manyan nan dake nuni da ruwa sosai na zuwa. Lokaci É—aya ta rikice tafara salati jin ruwa ya fara sakko wa. Hammad kam tashi yayi ya shiga baranda dake kasan ginin yayi tsaye yana latsa waya cikin natsuwa. ZARAH kam tini ruwa ya fara jiÆ™ata yana sauka akan jikkar ta dake danÆ™are da littafinta mai daraja.. Gabanta taji ya faÉ—i, Hakan yasa tashiga kalle- kallen inda zata fake, Dan kar Alkur'ani ta ya jike.. Babu inda tagani sai inda Hammad yake Tsaye. Tsoro taji da taga namiji shikaÉ—ai hakan yasa ta saki kuka tace" Allah kataimaka man, banaso littafina su É“aci.... Hamnad kau Game kawai yake bugawa hankalin shi kwance ..... Zarah kam tsoro yasake kamata ganin ruwan ya tsananta ga gefen datake kwalbatice hakan yasa ruwan ya fara fitowa yanayin ta inda kafarta take,ido ta rintse dan wani irin jiri ta fara gani , Dan muddum ruwa yayi yawa gabanta jiri kesa taji kamar ta faÉ—a ciki.... Ganin ta tafi luuuu zatafaÉ—i yasa tayi maza tayi zaman dirshan tare da É“oye jikkar ta tana rintse ido .... Hamnad kam tin sadda ta zauna yake kallonta dariyacma taso bashix dan yanda yaga tayi ya tabbata batason ganin ruwan, Hakan yasashi jin daÉ—i sosai da yaga yanda ruwa ke dukan ta..... Cikin tsoro ta É—an buÉ—e idon ta kaÉ—an ta cikin farin glass É—in ta daya cika da ruwa, taga sosai ruwan ke Æ™aruwa hakan yasa da hanzari ta mike tsaye tayi hanyar inda Hammad yake tana layi, tana zuwa ta ajiye jikkar kusa da Æ™afar shi batare da ta an'kareba lokaci guda kuma ta koma cen gefe cikin ruwan tsullugudum tana sauke ajiyar zuciya ta tura kanta cikin cinyoyin ta,ga numfashinta ya fara yinÆ™asa , ga ruwa mai yawa na dukanta. Cikin Mamaki Hammad ke kallon ta, yasa fakewa zatayi inda yake , sai yaga jikkar ta kawai ta ajiye ta koma tsakiyar ruwa. Bakin shi ya taÉ“e yaci gaba da kallon yanda ruwan ke sukuwa akanta yana jin daÉ—i. Kamar wasa yaga ta zaro duka hannayenta ta toshe kunnata cikin siririyar muryarta ta fara addu'a sosai wadda daga inda yake yanajin ta duk kau karfin ruwan. Dan toshe kunnan da tayi yasa sautinta ke fita da karfi , Yayin da yake sauka a'cikin nashi tarr. Sosai yaji gaban shi na bugawa, kenan itace ke karatun da yakeji koya?,kai anya ba É—aliba bace,? kai bai yarda ba saidai in muryar malama tasu take kwaikwayo..... Tsaki yasake saki yace" in'sunji bala'i sai su tina Allah.... Karkacewa yayi ya fiddo sigarin shi ya kunna yafara hura ta. Zarah kau da idonta ke lumshe tana kwararo Addu'a lokaci daya ta tsaya,ta É—ago ido tare da daÉ—a hancin ta. Jin warin sugari yasa da sauri ta mike tana haÉ—a hanya, dan duk duniya abinda ta tsana kenan hakan yasa bata an'kare ba tai wata irin suka cikin Æ™atuwar kwalbatin nan. Da sauri ta fara kicaniyar fiddo kanta amma ruwa yayi yawa saima kokarin janta yake ... Ganin numfashin ta na barazana ga rayuwar ta yasa da sauri ta cizge wuyan Hijjob inta dake manne da nikaf hakan yasa ya sauka akan wuyanta ma'ana ya kece. Dam !dam !!dam!!!. Hamma yaji zuciyar shi na bugawa lokacin da yaga yanda Ruwa ke sama da kasa da ita, sai fama take,ga wani uba- uban gashin ta dake lilo akan ruwa, duk da baya ganin fuskarcta amma ya tabbata ALLAH yayi halitta ... Zarah kam cikin son ceton kai take sake rike silaf din dake gefenta kam tana feshi da ruwan dake son shigemata baki,sosai take so tayi tsalle ta fito amma takasa, Saboda barazana da numfashinta keyi na son barin gangan jikinta. Kanta ta É—aga sosai hakan yaba Hammad danar ganin kyakyawar fuskar ta. Wani faduwar gaba yaji fiye dana farko dan gabaki É—aya ranshi ya bashi da aljana yake tsaye... Cikin izinin Allah ta samu ta daka tsalle daya ta fito lokaci guda kuma nunfashin nata ya dauke baki daya a inda ta fito anan ta faÉ—i kamar matatta..... *Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃ðŸ»ðŸ’¯ Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃ðŸ»ðŸ’ƒðŸ»ðŸ’¯ Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. UMSAD INCENSE taku har abada na muku fatan alkhairi*🥰🥰 Dan neman karin bayani kubiyoni ta wannan number. 0802 8827 241 _*🌼🌼SUMAYYA BAIWAR ALLAH 🌼🌼*_ _*Insha Allah za'a soma posting d'in cigaba littafin SUMAYYA BAIWAR ALLAH ku harzarta domin samun cigaba da karanta littafin:*_ _*Nomal group N 300 ne Special N 500 ne Zaku iya turo da kud'in ku ta harya wannan account d'in*__*👉ðŸ»0003187186 Khadija Salisu ja'iz Bank , idan kuma katin waya ne zaku iya turowa ta wannan number 08168159409 domin k'arin bayani sai tuntubeni ta WhatsApp number na👉ðŸ»+966599791573*_ _*Ko kuma ku ziyarci shafinmu na arewabooks.com domin samun cigaba da karanta littafin a koda yaushe ga link d'in nan*_ 👇ðŸ»SUMAYYA BAIWAR ALLAH:: https://arewabooks.com/book?id=62847f85ef85a63a21db3418 19/06/2022, 5:38 pm - Khadeejaht Salisu Fari: 🧕ƊIYAR SHEKH🧕 🧕MALLAKI🧕 🧕UMMY AYSHA🧕 WRITER OF 👇 ALMAJIRIN GIDA NA AURAN YARIN TA WAYA CAN-CANTA ZAMAN TASHA AURAN USTAZ TAYA ZAN GANE SHI 🌹ƊAN DAKO🌹 AND NOWðŸ‘‡ðŸ¼ ðŸ§•ðŸ»ÆŠIYAR SHEIKH🧕ðŸ». 🧕🻠*Pay 300 only to 0006454115 Amina Dahiru jaiz bank,or MTN card and evidence of payment via 07038423451* ðŸ¤ðŸ™ðŸ¤² Free page 🅿ï¸9ï¸âƒ£&1ï¸âƒ£0ï¸âƒ£ """""Hammad dake kallon ta jikin shi ne ya É—auki rawa da sauri ya isa inda take, tare da leÆ™a fuskar shi akan nata. Gefen da take ya É—an kaima duka Cikin ruwan yace" ki tashi ki kawo number Baban ki zan'kira miki, kinga ruwa na dukan ki. Shuru yaji gashi babu alamun motsi a'tattare da ita. Innalillahi wa inna ilaihi Raji'un yace tare da mikewa ya koma cen inda ya baro ya zaro wayar shi data fara jikewa cikin natsuwa ya fara dan'nawa, tare da karawa a kunne Yanajin an dauka yace. "Kizo nan wajen Noorul islam yanzu kifito da mota . yana gama faÉ—in haka ya datse wayar tare da mata kallo É—aya yakuma juya kan shi. Cikin 3mnt wata dalleliyar mota tayi parking wajen Take aka buÉ—e saiga Yusrah ta fito hannuta da lema, da sauri ta Æ™araso inda ta ganshi tsaye tace. Yah Hammad Lfy naganka kai É—aya, ina su Yah Imran ne? Tsawa ya dakamata tare da mata nuni da inda ZARAH ke kwance yace" ki taimakamata ta faÉ—i ne .. Da sauri ta kalli inda yake mata nuni hakan yasa tabi wajen da kallo* aguje ta nufi wurin ganin mace zube gashinta duk ya rufe mata fuska, ga ruwa na dukan'ta sosai. Cikin tausayi da karaya zuciya ta fara jijjigata tare da cewa Sister kita shi Dan, Allah, na rokeki kitashi, miyasameki, waya miki wani abu?. Hammad kau Lema ya É—auka ya rike yazo yayi tsaye yana kallon ta. Tace "Yayah kodai ta hadu da yan iskane.? Afusace yace "saidai in ni kike nufi dan uban ki, ki kamata nace. ubanmi zanyi da wannan yarinya, in'ma dan iskane ni sai in lalace akan Æ™anÆ™anuwa kamar wannan . Da sauri ta yaye mata gashin tare da Æ™oÆ™arin É—agota . Innalillahi wa inna ilaihi Raji'un tace tana kokarin sakin ta,. Lokaci guda Hammad yayi suka gabanta tare da tarbe kan ZARAH ya dakama Yusrah tsawa. Yace" baki da hankali, da kinja kanta ya bugu fa, bakya ganin condition É—in da take ciki zaki Æ™aramata wani.. Cikin ruÉ—u tace Yayah Aljana cefa, wallahi ba mutum bace, yayah miyasameta, Yayah waye ya zubar da ita anan, Yayah miyakawo ka nan? . Cikin mamaki yake kallonta dai-dai Lokacin da zarah ta motsa A'hankali tana jujjuya kanta tace . "Abu zarah ! Abu Zarah ka taimakamun ka fiddoni,bana iyawa, takarasa tana juyi da kanta sosai jikinta na rawa... Yusrah da take kallon ikon Allah kamar ta yaÉ“ajin muryar tace" Yayah kodai mutun ce,to ka sata mota mukaita Asibiti. Yace" Yusrah ki kira Imran ya kaiku bazan iya ba. Sama -sama Zarah kejin sautin namiji akanta wanda kuma ta tabbata ba yayunta bane ,hakan yasa da sauri ta fara buÉ—e idonta dake cike da ruwa. Tarr ta saukesu akan fuskar shi yana motsa É—an maroum É—in bakinshi alamun Addu'a. Sai dai kash ! ÆŠan kusancin da suka samu sosai yasa warin sigarin da yasha ta kaima hancinta duka. Da sauri ta mike tsaye tana bin kanta da kallo tare da kallon shi a'furgice Hankali tashe, ganin wuyan hijjob inta sauke ga sumar ta duk ta balbaje, babban tashin hankalin ta da taganta cinyar gardi kwance, lokaci guda jiri ya É—ibe ta ta fara neman faÉ—awa kwalbatin da ta fito da kyal. Akaro na biyu ya sake kamota ta fado jikin shi. lokaci guda ta saki kuka tana kokarin kwacewa daga jikin shi. Muryar ta na rawa take fadin bazan taba yafema ba ,ka taÉ“ani ,kaga surana ,kaga gashina, ka rungumeni kai ba Halaliya naba, ba kowa ba, kai kam ba mutumin kwarai bane ,ka cuceni ka gama da rayuwana, ka illata budurcina, ka É“ata ginaniyar tarbiyya da tinda nazo duniya babu wanda yataÉ“a ganin fuskana ma balle ya taÉ“ani,ko mahaifina ko yayuna baya bari su raÉ“eni ,iya kata dasu gaisuwa ,amma yau gani jikinka rungume maimakon kabarni koda mutuwa zanyi in mutu daka raÉ“eni ta karasa cikin matsanan'cin kuka tana turashi da karfi afusace.... Lokaci guda yayi baya take kafar shi ta taka lakar dake wajen yayi suka cikin ruwan kwalbatin data fito.... Hannuwan shi yasa ya share na fuskar shi batare da yayi kokarin fitowa ba, sai kallon ta da yayi ganin tana mayar da hijjob inta tare dasa nikaÉ“ É—in dake jiki ta rufe fuskar ta ,amma idonta a bude yake yana zubar hawaye dan glass É—inta yabi ruwa... Inda jikkarta take ta nufa da sauri ta É—auka tana kankameta, lokaci guda kuma ta rike kanta batare data na ganin hanya ba ta fara tafiya cikin tsananin jiri... Jin an'rungumeta an'saki kuka yasa da sauri ta É—ago kanta ta saukesu akan Yusrah. Yusrah dake kuka sosai tace" ZARAH ! tabbas kece,nagane kine daga shigar ki ta kamala ta yau da kullum,,da daddaÉ—an sautin ki wanda mai rabo ne kawai ke samun sa, ZARAH karkima É—an uwana mummuna fahimta man, Wallahi shine ya taimakamiki da yaga kina neman agaji, shine yayi sanadin fiddo ni cikin ruwan nan dan inzo da mota in kaiki Asibiti, ZARAH ganin na razana da ganinki kwance agaban shi ne ina Æ™oÆ™arin makaki da kasa yasa ya tallabeki,zarah kimuna kyakyawar fa..... Kanta Æ™arasa ta dakamata wata irin tsawa cikin matsanancin kuka tace ''kinji yanda naji,shekarana 19 ina neman ta 20 babu wanda yataÉ“a ganin fuskana sai dai aji sautina,to danmi bazanyi kishin kaina ba, na falka naganni jikin wani wanda banson shi ba, Dan shaye- shaye ba mlami ba ba komi ba. Ko kinson tabbas warin abunda ya shane ya Hautsina tinanina ,to akan mi dan nayi kishin kaina zaki dameni. matsakibani wuri ta karasa tana dakama yusrah tsawa mai tattare da kuka... Cikin kuka Yusrah ta matsa tace "ZARAH.! Tabbas nason kece,nason kece ÆŠIYAR SHEKH, akaro na farko allyah yasa naga fuskanki,sai dai ba yadda na soba,amma babu komi, Allah yabaki damar fahimtar abunda yake gaskiya... Zarah ba tace komi ba sai juyawa da tayi taci gaba da tafiya dan ruwan yafara sauki. Hammad kam tinda ya tsiramata ido bai sake cewa komi ba , Dan shi abun ya taÉ“a, zuciyar shi, akaro na farko a rayuwar shi da yaga macen data Wulakan tashi kuma ya kyaleta,harda cemai É—an shaye-shaye.... Yusrah ta Æ™araso wajen shi ta share hawayen ta tace "Yayah kayi Hakuri, Allah yaga niyyar ka,ka kyaleta ka fito muwuce gida. Baice komi ba sai fitowa dayayi kayan shi duk sun lalace, hakan yasa ya fara tafiya yana Tinanin abinda ya faru, zuciya som babu daÉ—i ga kunci yanaji... Yusrah tace'' Yayah ka shiga muje mana. Cikin sanyin da batason shi da shiba yace" zan É“atamiki motar ne, jeki kawai zanÆ™arasa. Hawan motar tayi tanajin babu daÉ—i, musaman yanda taga lokaci guda ya koma kamar bashi ba. Cikin natsuwa ya Æ™arasa gidan, kai tsaye ta kofar baya wadda zata sadashi da kiching É—in dake palon su ya isa ya tura ya fado cikin palon. " Tsaye yayi ganin Daddy da Ahmad suna magana. Da sauri Ahmad ya taso ya isa wajen shi yana kallon yanda yake diga yace "Yah Hammad mike damunka, ruwa ya jikeka ko faduwar kayi.? Amutunce ba kamar yanda ya saba musu maganaba cikin ihu yace" zamewa nayi cikin silaf. Dariya Daddy ya sheke da ita ganin yanda yake magana so silent. Cikin mamaki suke kallon shi mussaman Hammad da rabon da yaga dariyar Daddy nashi har ya manta ,kan yace ya fadi yake dariya kenan daÉ—i yaji . Cikin sanyin murya yace" Daddy dariya fa? Daddy yasake sakin dariya harda kwallah yace" To Hammad ai bantaba tinanin a jarumtarka da taurin zuciyar ka faduwa kadai zatasa kayi wannan natsuwa ba,lallai abun da mamaki, yanzu kaje ka gyara jikinka Hammad kazo muyi magana... Baice komi ba sai É—akin shi daya shiga ya faÉ—a wanka, cikin kyankyami ya cire kayan yana wurgasu ta window. Shape- shape yyi wanka ya fito ya kimtsa cikin kaya masu masifar kyau kananu ya feshe jikin shi da turare, Tare da fitowa palon yana baza kamshi. Abbah da Ahmad dake zaune da kallo suka bishi har ya karaso ya samu wuri gefen da Ahmad yake ya zauna yana tankwashe Æ™afa. Cikin mamiki Daddy ke kallon shi amma baice komi ba. Daddy ya ce" Hammad kason mene yasa nike neman ka? Kai ya jinjin yace" a'a saika faÉ—a Daddy. Daddy yace "Hammad ina so in maka Aure,, kuma ina kwaÉ—ayin in aura maka yarinya da nagani yau da safe,saboda inaso in'maka zabin mace ta gari,kuma ina kwaÉ—ayin shigowa da yarinyar nan cikin ah'liina,ina fatan zakamun biyayya ka bani goyan baya kawai ,ka kuma karÉ“i tayin danamaka da hannu biyu? Sosai gaban shi ke bugawa hakan yasa ya zaro manyan idanuwan shi yana kaÉ—a kai ya hade duka hannayen shi alamun roko, Cikin rawar murya yace" Daddy Dan zatin Allah karkamun aure , Daddy ka barni haka ,kabar mun rayuwata Babu mace, nayi alÆ™awarin canzawa daga yanda ka keso ,in'dai zaka kyaleni ka rabu dani da maganar aura nan, Daddy banason kowa ,matan basu da kamun kai ,Daddy ga wulakanci Dan Allah kabar ni! kabar ni Daddy kaba Ahmad na rokeka.... Cikin É“acin rai Daddy Yace" haka kace ko? to Shikenan zangwadamaka bakai kadaine É—ana ba ,kana daga yau na zame hannuwana daga lamarinka, kaje cen kayi rayuwarka ,kuma karubuta ka ajiye bani ba karamaka maganar aure, magana kuma ta karshe duk ranar dakazoman da maganar aure Wallahi a'ranar zakason waye ubanka , Dan sai namaka abunda baka taÉ“a zato ko tsammani ba, ka daiÆ™i bin umarnina ko? to ka tabbata haka dan ubanka yakarasa yana tashi afusace ya fita zuciya ba daÉ—i.. Ahmad cikin tashin hankali ya rarrafo gare shi yace "Yah Hammad Dan Allah, Dan zatin Allah kamun taimako kabi umarnin Daddy, wallahi bana iya gardama masa ,gashi ina tare da wadda nikeso, bazan iya rabuwa da Jannat ba ,domin itace rayuwana,da ita ka tsara zaman Auran mu, Dan Allah Yah Hammad ka karÉ“a... Tsawa Hammad in ya dakamai yana mai mikewa ya shiga dakin shi ya rufe ,tare da jingina da kyaure ya dafe kanshi. Wai miyasa yau ranar tazomai hakane? ga abunda yarinya daya taimaka tamai ,ga abinda Daddy yace ,wai miyasa rayuwar ke neman juyamai bayane?. Da sauri ya isa cikin loca da yake ajiye sigarin sa ya buÉ—a ya dakko kara daya yasa baki. . A'hankali magana Zarah ta fara dawomai na cewa" shine sanadi ciwon ta,. Haka snan ya samu kanshi dayin wurgi da sigarin afusace yace" ta É“ata komi,kuma saina ganoki ,naci miki mutunci fiye da wanda kika cimun.. **** Zarah kau tafiya take tana kuka sosai mai cin rai, bakin ciki da takaici sunma rayuwar ta yawa, akaro na farko taganta jikin kato, duk shekarun da ta kwashe tana kilkace kanta rana É—aya wani ya rusamata,ya Abbah zaiji in yaji ko yaga wannan mummuna abu.. A haka ta samu adai-dai tashiga tafadamai inda zai kaita. Suna Æ™arasawa gida ta bashi jiÆ™aÆ™un kudin dake jika ta tashige . Gidan shuru hakan yasa kai tsaye ta shige É—akinta ta fada toilet tacfara wanka tana dirje jikinta kota ina , tanayi tana kuka sosai, ga kanta dake mata masifar ciwo. Bayan ta gama ta wanke kayanta tass ta ajiye ciki kana tafito ta shirya ta haye gado, take wani irin sanyi da ciwon kai mai tsanani ya dirar mata ,ga tinanin halin dataganta akai yasa ta fara rawar sanyi. Bata jima da kwanciya ba Umma ta shigo É—akin da kaskon turaran wuta na UMSAD INCENSE daketatashin kamshi ta ajiye gefe, zata juya taji numfashi sama -sama. A tsorace ta juya taga Zarah nata rawar sanyi, cikin mamaki shigowar ta ta isa gareta, da sauri ta sanya hannu ta taba jikinta taji masifar zafi. Arikice ta mike tsaye tana fita taje dyakinta cikin rawar jiki ta latso number Sudais. Bayan ya É—auka tace Abdul kazo dan Allah ka kaiman ZARAH Asibiti, kamar ciwon ta ya tasomata, duk ta kare ruwa tasha . Tana gama fadar haka ta kashe wayar ta koma dakin da ZARAH take tana mata magana amma ina tayi nisa... Hankali tashe ta fara tofamata addu'a suna haka saiga SHEKH da su Sudais sun shigo gidan arikice sukayi kanta. SHEKH ya sungumeta tare da fita da ita yasanya bayan mota yayin da ya zauna kanta a cinyar shi yana dan dukan kanta kadan,yana FaÉ—in Bintu Abiha Dan Allah kitashi ,kice wani abu mana, miyasa baki tsaya makaranta ba ,na tabbata ruwa suka tabaman lafiyanki, Dan Allah ki tashi. Abdallah dake jan motar yace" Abbah Dan Allah kamata Addu'a, musamu mu isa Asibitin mafi kusa. Kai ya jinjina yacigaba da tofamata Addu'a har suka isa Hammad special hospital dake cen bayan gari... Suna isa cikin gaggawa aka Æ™arÉ“eta aka shiga da ita Emergency, suka fara bata taimakon gaggawa. Ganin abun ya gagara numfashinta yaki dai-daita yasa sukace sai babban likitan su yazo bari sumai waya. Kai SHEKH ya jinjina yana kai komo. Itakam Dr data dubata waya ta É—auka ta kira ta fara magana ,bata jima ba ta datse... Kallon SHEKH tayi tace" yana zuwa Malam, ka kwantar da hankalin ka. Kai SHEKH ya daga yana mai fita harabar Asibitin yana fatan Allah ya masa isowa da wuri. Baijima da fitowa ba saiga wata napep ta shigo Asibiti' n. Shekh ya bita da kallo yana jin ba daÉ—i dan yayi zaton motar Doctor É—ince ta shigo. Mamaki ya kamashi ganin saurayin daya taba zarema sugari wato Hammad, Hakan yasa ya juya kanshi dan yasha ganin shi in zai ajiye zarah yana shan sigarin sa, tabbacin bai daina ba, shikuma baya shiri da wanda bayajin magana. Hammad kau zai hauro yaga SHEIKH hakanan yaji zuciyar shi ta buga, kan shi ya É—an juya kadan kamar zai magana kuma ya shige ciki da sauri. SHEIKH yaci gaba da zirga- zirgar sa har zuwa lokacin da Sudais yace masa Doctor yazo fa. Ciki mamaki yace ina ina yazo kota kofar baya yashigone.? Sudais yace "gaskiya baisani ba. ****** A É“angaran ZARAH kam batason inda hankalinta yakeba som, tana kwancene kamar gawa, har lokacin da Dr ya iso yashiga dakin da take. Dacyake gadon datake kai Na person kofa yasa yana shiga yayi karo da fuskar da yake fatan sake gani akaro na biyu dan É—aukar fansa. Mikenan?.. Dr Bahijja da taga ya zubama ZARAH ido tace"Yallabai Dan Allah karka tsaya kallon kyanta ka taimakamata ba tafa numfashi... Afusace yace kyan banza ni mummuna ne da zakicemun haka ne...... 19/06/2022, 5:38 pm - Khadeejaht Salisu Fari: 🧕ƊIYAR SHEKH🧕 🧕MALLAKI🧕 🧕UMMY AYSHA🧕 WRITER OF 👇 ALMAJIRIN GIDA NA AURAN YARIN TA WAYA CAN-CANTA ZAMAN TASHA AURAN USTAZ TAYA ZAN GANE SHI 🌹ƊAN DAKO🌹 AND NOWðŸ‘‡ðŸ¼ ðŸ§•ðŸ»ÆŠIYAR SHEIKH🧕ðŸ». FREE PAGE ðŸ…¿ï¸ 1ï¸âƒ£1ï¸âƒ£&1ï¸âƒ£2ï¸âƒ£ðŸ§•🻠*Pay 300 only to 0006454115 Amina Dahiru jaiz bank,or MTN card and evidence of payment via 07038423451* ðŸ¤ðŸ™ðŸ¤² """"Cikin tsananin kishin sa ta'ja da baya tana Æ™arema ZARAH kallo... Kayan aiki da zayyi am'fani dasu ya É—auka ya isa inda ZARAH take kwance . Cikin natsuwa yace ina family nata.? Bahijja tace "suna waje. Kai ya jin'jina cikin sanin makamar aiki ya fara bata taimakon gaggawa, tare da sanya hannuwan shi a tudun kirjinta ya fara tausawa A'hankali yanayi yana É—an huramata iskan bakin shi mai tafe da kamshin tom-tom dayake sha. Ahankli Zarah ta fara buÉ—e idonta tana dan sauke numfashi. Da sauri ya mike ya juya baya cikin sanyin murya rshi yace "Dr Bahijja ki Æ™arasa kulawa da ita ni zanga iyayen ta. Kai kawai ta É—agamai. Da sauri ya fito dai- dai lokacin da SHEKH ya doso kofar danjin lafiya yarsa suka kusan doka karo. Hammad yaja da baya da sauri tare da É—ago kanshi ya hadiye hanayen shi wuri guda yace" kayi Hakuri Abbah banson kana kusa ba. Kai SHEKH ya jin'jinamai tare da cewa Dan Allah kama Doctor magana. Kanshi ya Sosa yace_ am nace ni..ne kozamuje office É—ina. Cikin mamaki SHEIKH ke kallon shi ya nunashi da yatsa yace" kaine.? Zai magana Dr Bahijja ta fito da sauri tace "Doctor Hammad kabani Allura da zanma ta . SHEKH yace" Dan Allah ya take ne,Ya Lafiya zarah Nah? Hammad yace" Alhamdulillah da dama muje office. Da sauri SHEIKH da Bahijja sukabi bayan Hammad har office É—in sa dayagaji da haÉ—uwa.. . Bayan ya buÉ—e da sallama ya shiga . Sosai SHEKH ke Æ™arema office din kallo dan yayi masifar kyau ga wani mahaukacin kamshi na tashi mai sanyaya rai na turaran UMSAD INCENSE. Allura ya hada ya ba Bahijja tare da zama kan kujera ya nuna ma SHEKH inda zai zauna, bayan ya zauna ya zubamai ido. Kasa da kai Hammad yayi yana jin mamakin yanda yake shakka mutumin. SHEKH yace" ina jinka. Hammad yace na fahimci tana da Asma, kuma bayan haka ruwa yamata duka, kana kamar jininta ya hau sakamakon furgita da tayi ,amma Alhamdulillah Allah ya kiyaye gaba, yanzu zata kwana biyu kamin a sallame ta. SHEKH yace "tabbas tana da ita , sai dai Abinda ya bani mamaki to mene ya fiddo da ita daga Islamiya har ruwa ya mata duka ?. Cikin fushi nasu na Fulani ya zaro wayar shi ya kira Ya Sayyadi. Yana É—agawa ya mai sallama bayan ya amsa yace" Taya akabari Zarah ta fito cikin ruwa? gashi ya mata duka har ya kwantar da ita? Gaskiya Ya Sayyadi zan iya hanata wannan TP É—in, Saboda nafi bukatar lafiyar ta akan matsalar ta. Salati ya Sayyadi ya É—auka yace" Wallahi SHEKH bamayine in ana ruwan safe, kuma ban'fito da waya ba . Nan ya fad'amai yanda akai. Ajiyar zuciya ya sauke yace" Shikenan! ya kashe wayar. Sosai ya burge Hammad yanda yake son yarsa. Ajiyar zuciya ya sauke ya kalli Hammad dake kallonshi yace" Allah ya kyauta gaba bani takaddun maganin da kuma bill É—in abinda zanbiya. Bakin Hammad ya É—auki rawa yace" am ka barshi kawaiii,kuma dan Allah kayi hakuri,kamun magana akan in daina amma. Murmushi Sheikh ya saki ya au kason lefin ka kenan ko? Hammad ya daga kai yace hakane amma na daina. SHEKH yace tom bara kaji bana shiri da wanda bayaji,ashe kana da aikin yi amma kuma kake son yiwa rayuwarka illa,kai likitan ne kason mene sigari kejawowa hakane?,to amma miyasa bazaka daina sha ba har sai wani ya faÉ—ama. Kai a'Æ™asa Hammad yace" na:maka Alkawari Abba bazan sake ba insha Allah, na bayama kuskurene Allah ya gafartamun... ..... Cikin jin daÉ—i SHEKH ya dafa kanshi yace "Allah ya amince yama rayuwarka albarka . ya sunan ka.? Murmushi ya saki cikin tsannin jindaÉ—i yace" Muhammad,Amma ana cemun Hammad. Kai SHEKH ya jinjina yace" gaka da suna mai daraja , Allah yabaka ikon koyi da maisunan Muhammad. Hammad yace" Ameen Abbah, nagode am nace yarkane? Kai SHEKH ya É—agamai yace "yatace kwalli daya mace, tan@ da yayu maza biyu.. Hammad ya jinjina kai yana murmushi yace kana sonta sosai. SHEKH ya gyara Zama yace" Muhammad Dole inso Zarah,saboda tana sona,tanada biyayya sosai,bantaba cewa tayiba tace batayi,bantaÉ“a ba Zarah fari ba tace baki takeso,ga baiwar ilimi da Allah yamata,shiyasa nike son ta, nike jinta fiye da sauran Yayunta,ga tausayi tana bani, saboda lalurinta,ina alfahari da yarinyata, kuma bana iya É“oye sonta a duk kan inda nike.. Sosai yake jinjina kai cikin gamsuwa da maganar dattijon yace" Allah yasa Nima Daddy yamun irin wannan son. Murmushi SHEKH yayi yace" zai ma fiye da haka muddum ka kasance mai biyayya ga umarnin sa. Ko zan iya ganin ta?. Kai ya jinjina mai yana zuba tagumi. Mikewa SHEKH yayi yamai godiya sosai kana ya fita office din. Hammad ya bishi da kallo. Kai tsaye É—akin da Zarah take ya nufa ya isketa kwance tana bacci cikin natsuwa, su Abdallah na zagaye da ita. Shekh ya daÉ—e tsaye akanta yana mata Addu'a kana suka fita shida Sudais. Hammad kau kanshi yaci gaba da hautsinawa yana tinanin wato yaro mai natsuwa an'sonsa fiye da maisa iyayen sa magana, ya yarda da maganar SHEKH. Saboda tsakanin shi da Ahmad kadai hakan ya isa ya zamemai darasi, saboda Daddy yafison Ahmad fiye da shi,to miyasa Dan uzurinsa ya zaÉ“i zama taÆ™adari a idon duniya,anya bazai canza wannan tsarin daya dora kanshi akaiba,lokaci guda yaji ZARAH ta burgeshi kuma ya samu natsuwa da ita da kalaman mahaifinta,ya tabbata jininta da ya hau saboda shine ,ta ganta kwance akan sa. kanshi ya shafa ya saki murmushi yace akwai irin su kuwa yanzu? Wayar shi tafara ring yana ganin Affan ne yayi tsaki yakashe wayar baki daya tare da kife kanshi akan table din ya fara tinanin abinda ya faru yana sakin murmushi.... Bayan mangariba yana fitowa sallah kai tsaye dakin da take ya nufa. yana da tabbacin ta isa tashi , dan Lokacin da Allura zata gama aiki jikinta ya Æ™are. Yana shiga ya isketa zaune tayi tagumi tana hawaye ita kaÉ—ai É—akin. Kamar ya juya kuma ya daure yayi sallama . Da sauri ta sake gyara zaman hijjob inta batare da ta É—ago kai ba ta amsa murya Æ™asa -Æ™asa. Nesa da ita kaÉ—an yayi tsaye yana kallonta yanda idonta ke tsiyayar da hawaye... Ahankali yace" ya jikin,da fatan ba wata damuwa.? Da sauri ta juyo ta kalleshi karaf idonta ya fada cikin nashi, shima ita yake kallo. Da sauri ta janye idonta daga gareshi ta saki kuka sosai tace "mikazoyi,zaka karane,wanda kayi bai isheka ba.... Ahankli ya kara so inda take yasa kujera nesa da ita kaÉ—an ya zauna. Gyaran murya yayi yace" ZARAHHH ya fada cikin wani masifaffan sauti dake furta harafin sunanta dalla -dallah. Wani irin faduwa gabanta yayi batason sadda ta kalleshi ba akaro na farko takeÉ“e daga ita sai namiji har take binshi da kallo.. Kallo daya yamata ya mayar da kanshi gefe dan bazai iya jurewa ba. Yace Zarah ni ba É—an iska bane kamar yanda kike tinani, wallahi bantaÉ“a rike hannu mace da sunan iskanci ba,sai dai da niyyar taimako kamar yanda namiki,shima dan ina likita,amma banson mene yasa akaro na farko da haduwar mu ba kikemun wannan mummunan kallon,bazan rantse miki abanza ba saboda ba bashin rantsuwar kike bina ba,amma wallahi billahi bantaÉ“aki da sunan jin dadi ba,hasalima a idona kika faÉ—a kwalbati kinga ko isa inda kike banba,saboda nason inda kina da hankali zaki iya fito da kanki,to amma danaga kinfito numfashinki ya dauke kuma zaki iya rasa ranki yasa nakira sst na, ita kuma ta razana da ganin ki ,naga tana neman sakinki kuma kanki zai iya buguwa, Ahalin da kikeciki zaki iya shiga babba matsala a kwalwarki,mafarin na tareki kenan,in kuma baki yardaba Zarah zaki barni da Allah shiyason zuciyana,Kuma shizai miki sakayya kinji yakarasa cikin sanyin da baison na mene ba.... Sosai jikinta yayi sanyi A'hankali ta fara furta Astagfirullah!!!.. Kanshi ya É—ago suka hada ido zarah ta kasa janye nata, lokaci daya hawaye ya sakkomata tace" ka yafeni na munatama zato ko ,dan Allah kamun affuwa rashin sani ne ka yafen? Kai ya jin'jinamata yana Murmushi yace "nima kinyafemun. Murmushi tayi tana dagamai kai. yace nagode da fahimta. Kai ta jinjinamai tana kyafkyafta ido alamar son magana. Yace uhm kamar akwai abinda zaki faÉ—a ko,kiyi maganarki kai tsaye,ko baki yafen ba.? "Kai tadaga alamar eh." Ido ya zaro cikin mamaki yana binta da kallo yace" kuma?. Cikin shagwaÉ“ar data saba take dan turomai baki tace "gaskiya Ni. Baison sadda ya shagala da kallont aba fatanshi kawai taci gaba. Kallonshi tayi suka hada ido ya ÆŠagamata gira tare da cewa minai miki?. Manyan idanuwanta ta waro mai tace gaskiya bazan yafeba har sai kadaina shan sigari, sahoda babu kyau, hakama babu kyau ga lafiyanka ,gaka kuma Doctor , Nason kason da haka, ko? ta karasa cikin sigar tausayi..... Akaro na garko da yaji mace ta burge rayuwar shi bayan mahaifiyar shi. Lallai yarinya ta samu tarbbiyya ,dole mahaifinta ya sota dan ko kalamansu iri dayane kamar sun tsara kafin su faÉ—a... Tace" bakace komaiba Hamman Yusrah... Murmushi yayi Yace" ashe kinson ta ,amma bakya sonta,kina bata wahala dan kinga tana maganarki koda yaushe,kinajamata aji dan kinga kinkai ayi tarayya dake saboda kina da kyakyawar AlaÆ™a ko? Insha Allah na miki alkawari na daina nida su famfamfam!!! ya faÉ—a yana turo maroom lips É—inshi abun ya masifar mai kyau kamar yanda hakan yayi tasiri ga zuciyar Zarah.. Mikewa yayi tsaye yace fatan lfy agareki Insha Allah. yana faÉ—in haka ya ficce. Da kallo tabi bayan shi tana lumshe ido ga wani yanayi na farinciki da taji yana shigar ta. Baijima da fitaba su SHEKH suka shigo suka ganta ido lumshe. Da sauri ya karaso wajenta yace" Bintu Abiha ina fatan lafiya. Tace" Abu Zarah na warke sumul. Yace Masha Allah ya karamiki lafiya kinji. Tace Ameen anan umma tamata Sannu tana shirya kayan da qtazo dasu tinda an tabbatar musu da kwanan Asibiti zasuyi. Bayan kwana biyu sosai shakuwa ta shiga tsakanin zarah da Hammad, wadda su kansu tana basu mamaki, amma basu taba bada fuskar da iyayen su zasu saniba. ZARAH abin har damunta yake, gashi ta kasa faÉ—ama mahaifinta akaro na farko arayuwa datafaramai É“oyen wani abu daya shafi rayuwarta Saboda tana tsoro tason kullum kashedin sa gareta kartaba namiji damar ganin fuskar ta.. Bayan mangari ba Hammad ya shigo É—akin fuskar shi babu walwala yayi sallama, yana kallon zarah dake zaune cikin ash din hijjob tayi kyau sosai fuskar ta tayi fayau alamar tasha jiki. Gaisheshi tayi ya amsa yana cewa" ina Ummah? Tace" ta É—an fita ina son lemun zaki ne.. Kai ya jinjina yace ''zarah kamar kar in sallameki, Amma SHEKH ya matsa yanaso kitafi kibarni ko. Gabanta ita kanta saida yafadi amma saitayi kasa da kai tace ''to Masha Allah.. Karasowa wajenta yayi ya mikamata farar takarda dake hannu sa. Ta dago zata karba yakuma mayar da hannuwan sa baya ya É“oye. Cikin mamaki take kallonshi.! Idon shi duk sun kankance yace" Zarah kina farinciki ko,zaki rabu da aljaninin ki ko,bayan na karu da zama dake sosai kuma zaki tafi. Murmushi tayi batace komi ba. Yace zarah dan Allah kirike waya sai muna gaisawa kinamun karatu kinji ,Kuma inajin lafiyan ki kinji Æ™anwata.?. Ido ta zaro tace ka shiga makaranta man, SHEKH bazai barni in rike waya ba Har sai nayi Aure... Jikin shi ya dauki rawa murya na karkarwa Yace" A'a nafi fahimtar naki ne,Kuma Zarah kina nufin aure zakiyi da kananun shekarunki yafada yana zubamata jajayen idanuwan shi?. Murmushi ta sake saki tace hmmm . Takarda ya miÆ™amata ta karba ta kalleshi idonta cike da hawaye tace nagode Allah yasaka da Alkhairi, Abbah yace kyauta kamuna komi Allah yama sakahayya da mafificiyar aljannah. Kai ya daga tare da fadin Ameen ya juya ya fara tafiya babu lakka ajikin sa... Har yakai kofa tace" am bakaji ba. Juyowa yayi yana jingina da Æ™ofar ya zubamata ido. Tace mene sunan ka. Murmushi yayi yana dagamata gira yace ZARAH .. Ido tajuya tace Zarah kuma? Kai ya jinjina mata tare da cewa eh. Tace Hmm nice name. A'hankali yace Thank u . Hannuwanta ta É—aga tana mai bye bye bye!!!. Idon shi jawur shima ya fara dagamata nashi, da sauri ya fita ya nufi office dinshi yana shiga ya rufe tareda jingina da kyauren ya saki kuka yana dafe zuciyar sa A'hankali yace mikenan?. Wayar shi ya zaro da sauri ya kira Affan yana dauka ya saita kanshi cikin sanyin murya "yace inaso in'maka tambaya Affan?. Yace inaji Man !yau kaga damar nemana kenan . Hamnad yace kana tare da mutum kaji kana kewar zai barka, kana inka doshi inda yake ma'ana kuna neman kusancu gabanka na bugawa,in kanatare dashi farin ciki marar misultuwa,inbakwa kusa tinanin sa,shin mene ma'ana haka?.....âœï¸ Alhamdulillah munzo muku da sabuwar tsaraba mutane na kamar haka👇 Maleek Al'oud Royal Kush Couscous Kajiji Original Sandal Sandal flex Sandal bange VIP mix Hawi Al'oud Kindikayy Danal banat Dorot Habil Gafgaf Sirrun nisaa'i Sandal chips Kwalaccam Khumra black and body milk Attractive khumra Babban Albishir gareku mutanan kirki mabiya sirrukan UMSAD INCENSE tayi duba da matsalar dake damun mu , tayi dogon nazari wajen kawomuna abunda zai taimaka muna,saboda ku kunson tana son costoma nata, gata mai taimako gare su da kayan da zasu karamuna zaman lafiya da mazajen mu,mace mai haÉ—i na gaskiya da gaskiya,to awannan karanma tayi tattaki har kasar Sudan lalubo muku turarukan da zasu magance matsalar dake damunmu,dan haka tayo muna babba tsaraba kamar haka. Akwai ingantaccen hadin sirrul aroos Wanda muka shiga muka fita domin muga munkawo muku shi ga masu fama da infection,kaiÆ™ayin gaba,fitar farin ruwa,jinzafi Kamar ambaÉ—a barkono bayan saduwa,budewar gaba,fitar tusa ta gaban mace, da yaddar Allah indai wannan ne matsalar za'a samu waraka insha Allah. Mutanan UMSAD INCENSE kunson ita a'kayan kamshin natama daban suke, Bayan kamshi kuma akwai gyara lafiyar mace , Dan neman karin bayani ku nememu ta wannan number kamar haka 08028827241 Karki manta yar uwata kamshi rahmane, sai da kamshi sha'awa ke motsawa , Hajiyata ki kula da kamshin gidan ki, gadon ki, bedsheet dinki, dakin ki ,kiching hmmm kizama Hajiyar kamshi kawai. Muna arha muna hana bashi. Ni UMMY AYSHA na Tabbatar da kayan kamshin UMSAD INCENSE Wallahi. Dan ko Aljannah na samu wannan na tabbata nayi babban dace. Dan haka karku bari abaku labari. I Love You mutane na🥰 19/06/2022, 5:40 pm - Khadeejaht Salisu Fari: 🧕ƊIYAR SHEKH🧕 🧕MALLAKI🧕 🧕UMMY AYSHA🧕 WRITER OF 👇 ALMAJIRIN GIDA NA AURAN YARIN TA WAYA CAN-CANTA ZAMAN TASHA AURAN USTAZ TAYA ZAN GANE SHI 🌹ƊAN DAKO🌹 AND NOWðŸ‘‡ðŸ¼ ðŸ§•ðŸ»ÆŠIYAR SHEIKH🧕ðŸ». FREE PAGE 🅿ï¸1ï¸âƒ£3ï¸âƒ£&1ï¸âƒ£4ï¸âƒ£ðŸ§•🻠*Pay 300 only to 0006454115 Amina Dahiru jaiz bank,or MTN card and evidence of payment via 07038423451* ðŸ¤ðŸ™ðŸ¤² """Dariya Affan ya sheke da ita cike da iskanci yace" Man Dan Allah wake Jin wannan yanayin ?ina fatan ace kaine...? Tskai Hammad yayi yanajin kamar ya saki kuka yace "Please na rokeka Affan, zuciyana na bugawa ,ina tsoron amsar da zata fito daga bakin ka ya kasance wadda nike hasashe ce''! Affan yace ok !!! Am kanaji ba ! Wannan yanayin duk alama ne ta So ba , Dan haka in'dai kaine ke ciki to naji masifar daÉ—i, da kuma taya wadda tayi dacen samunka murna,kana ita kanta dole amata murna dan da gani ta ciri tuta, Dan Allah man kaike kejin haka ?. Kitt ya kashe wayar yana dafe kanshi da karfi yace" ina som bazai yiyu ba, bazanyi aure ba, ZARAH matsayin kanwata na bata, Dan haka karya kakeyi, shakuwa ce kawai. yakarasa da sauri yana mikewa tsaye tare da cewa daga yauma na shafe babin rayuwar ta, ni nason tausayinta nike. Saboda lalurinta, amma zakamun karya mtsss yatsaki saki yana komawa yayi tsaye akan window, iskar damuna na kaÉ—ashi ga kamshin furanni masu masifar daÉ—i da suka dace da yanayin sai dokar mai hanci suke yana lumshe ido...... Yana tsaye yaga motar SHEKH ta doso cikin harabar wajen. SHEKH ya bude ya fito yana sanye da manyan kaya cikin kamala ya fito yanata doka murmushi ,kai da gani fuskar shi na cike da tsantsar Annuri. Kai tsaye yashigo cikin Asibitin, ajiyar zuciya Hammad ya sauke tare da rintse ido yace" zata tafii... Bubbugawa yaji anayi hakan yasa baice komi ba sai karasawa da yayi wajen kofar ya bude ya dawo ya zauna . SHEKH ne ya shigo cikin jin dadi ya mikamasa hannu tare da wata babba leda yace Muhammad nagode da kulamnin da ZARAH na dakayi harta warke, Allah yasaka da Alkhairi. Ga abunan aleda babu yawa nagode zamuwuce. Ba tare da Hammad ya mikamasa hannu ba yadai Æ™arbi ledar yana Murmushi yake yace'' Nagode Allah yakara girma, ya fada kanshi kasa. Sheikh yace" Ameen sakallahu khaiiran ya fita. Da kallo Hammad ya bishi harya fita kana yatashi ya koma wajen window yayi tsaye still . Yana nan yaga su SHEKH sun fito da ZARAH, hannuta cikin na Umma suka doshi motar SHEKH. Da kallo ya bita ko kyaftawa bayayi lallai dole Sheikh ya É“oye diyar shi ,dan kyanta daga nesa ma yafi furgita mutum, sosai yake karemata kallo cikin yan minti na yagano wasu quality's nata da yake so a jikin mace. AÉ“angaran zarah kam bayan ya fita ta haÉ—a komi , Umma na shigowa ta kira SHEKH, bayan yazo suka fito. Zarah kam hakanan takejin kewar Asibitin sosai. Tana gab da zata shiga mota taji gabanta yawani irin faÉ—i. Lokaci guda ta fara kalle- kalle tana ji ajikinta kamar akwai abinda takeson sake gani ko kuma akwai Abinda kebinta da ido. Karaf idonta ya faÉ—a cikin na Hammad dake tsaye yana binta da kllo. Ido ta zubamai tare da yabawa da surar da Allah yamai zbakaramin kyau ya mataba ganin yanda yaketayi kamar wani maraya. SHEKH yace" ZARAH muje ko?. Kai ta É—agamai tana kuma kallon Hammad da A'hankali Yake É—agamata hannu alamar bankwana.. Wasu hawayene masu dumi suka zubumata hakan yasa da sauri ta kalli SHEKH tace _Abbah zanyi abu a ciki!. Ba tare da tinanin komi ba SHEKH ya dagamata kai da sauri ta doshi Asibitin da hasashen inda window take ta isa officer É—insa, a inda ta iskeshi tsaye kamar an'dasa shi. A'hankali tayi Sallama tana mai tura kofar . Da sauri ya juyo yana mai karasowa gare ta cikin farin ciki, baison sadda yace" ZARAH na kindawo gareni ? Cikin mamakin furucin shi tace "na dawo kamun alkawari , Dan Allah ka rike alkawarin dakamun na bazaka sake shan komi ba ,duk tsanani duk daÉ—i?. Kai ya jin-jina mata yana sakin murmushi yace" insha Allahu. A'hankali ta juya baya tace" na tafi ! kwallah na zubo mata masu zafi da batason ko na menene ba. Shima cikin rawar murya Yace" tom Allah ya sawaka . ya faÉ—a yana juyawa da sauri... Kasa tafiya tayi hakan yasa ta sake matsawa inda yake tace "yah Hammad. Juyowa yayi yazubamata ido. Hannuta ta shiga wasa dashi tace "Mizai hana kafara zuwa karatu wajen SHEKH?. Yace bani address zanje. Nan ta fadamai tare da mai kashedin karyace ita ta turo sa. Wani sanyin dadi ya ziyarceshi hakan yasa ya mata godiya ta fita tare da fadawa motar SHEKH suka ficce. Kai tsaye gida suka nufa. Bayan sunje ta isa ÆŠakinta bayan ta kimsa tayi zaune ta fara tinanin Hammad, ta nayi tana sakin Murmushi wani wurin kuma ta shagwabe fuska .. washe gari zarah tace zata koma makaranta SHEKH ya hana, tare da tabbatar mata da zasuyi bako zaizo ya ganta. Kai ta jin'jinamai tare da cewa" Abbah insa nikab in sunzo ko'ko.? Yace" A'a ZARAH ai wannan Dattijo ne Ali bature yanata zuwa kwana biyu hankalina ba kwance ba ,shine yau yacemun gashinan zaizo ya ganki shida matar sa, to tinda har suka doko wannan sakkon ta o akwai bukatar kibayyana fuska ku gaisa ni dama fitane banaso fuska buÉ—e. Kai ta jinjina mai tana komawa ta sanya sabuwar Hijjob pink ta shiga dakin umma ta isketa tana kwance tana hutawa. Abbah ne ya shigo yace ma Umma ga sunan sun iso. Momy ce tayi Sallama ta shigi. Sosai umma ta tarbeta tare da cewa shigo Hajiya sannu ku... Cikin wayewa Momy tayi sallama tashiga ÆŠakin . ZARAH dake zaune ta mike tsaye. Hakan yasa Momy kafamata ido tana tazbihi ga mamalakin surar yarinya lokaci guda taji tsananin farinciki tana fatan hasashenta yazama gaskiya. Cikin sanyin murya ZARAH ta gaishe da ita, tana mata kallon gefe Dan momy na mata kama da wata fuska da bazata iya tinawa ba. Gaisawa suka farayi inda ZARAH ta shiga kiching ta hada ruwa da Drink's a flat biyu ta fara kaima Momy kana ta sanya takali ta nufi dakin Abba. Da isarsu ta iskesu sunata fira cikin aminci . Nan ta gaishe da Daddy dake kallonta ko kyaftawa bayayi. Sosai SHEKH yaji ba dadi tare da dayasanin barin fitowar ta hakan. Bayan ta fita Daddy yayi ajiyar zuciya yace SHEKH wai dama" ZARAH ce?. Kai ya dagamai baice komi ba. Lokaci guda Daddy ya hango dacewarta da Hammad ,amma ina yason bai isa dashiba danhaka kwara yaba Ahmad din kawai sunfi fahimtar juna tinda suna da hankali. Anan ya gyara zama yace" SHEKH alfarma nike nema gareka, Dan zatin Allah ,kuma ina neman kama maganata kyakyawar fahimta, naga ZARAH tin ranar da fuskar ta take a É“oye naji sha'awar aurama yarona ita, saboda in hada iri da jinin ka, ina fatan zaka amince mun SHEKH?. Sosai zuciyar SHEKH ta buga yafara am'batar sunan Allah, Dan abun yazo mai a bazata. Daddy yace" Dan Allah SHEKH kama maganata kyakyawar fahimta, Wallahi abinda ya kawomu kenan nida mai É—akina, bawai saida naga ZARAH bane na zaÉ“i hakan , A'a tin kamin in ga fuskarta Wallahi SHEKH ina son hada zuria dakai. SHEKH ya shafa gemansa yace'' kayi hakuri alhaji Ali. Nabada zarah . Shiyasa nike killaceta daga bayyana fuskar ta, saboda ina da tabbacin ZARAH takai duk kan namijin dazai ganta ya so ta,kana ina da Almajirai da dam zasu iya magana akanta. To amma mu al'adarmu ta fulani aranar daka haifo yaro aranar iyayenka ke zabar daya daga dangi suce sunbasa kamar dai yanda akamuna,Bazan É“oyema ba bana jin daÉ—in haka saboda al'adace bawai addini ba,ina soron ZARAH taga na tauye hakkinta wallahi,ina zulluminnranar da zarah zata gane ba ita zatama kanta zaÉ“in Abokin rayuwa ba sai abinda na bata. Nason zatamun biyayya amma ina soron shiga hakkin ta. To amma yazanyi tinda bana iya musu da iyaye na ya Æ™arasa cikin tsananin damuwa... Wata irin zufa ta ketoma Daddy ta bakin cikin rasa ZARAH cikin ah'lin sa. SHEKH yace wannan maganar ko mahaifiyar ta bata sani ba wallahix na fadamane dan kar zuciyar ka ta rayama wani abu wanda ba shiba ne. Daddy yace" shikenan SHEKH ! Allah yasa hakan ne mafi Alkhairi,amma bazan boyema ba da na fara tinanin kodan na fad'ama halin yarona ne shiyasa ka guji hakan,toni dama badashi nayi niyyar haÉ—a suba, da kanan sa saboda shiyafisa natsuwa , Amma bakomi SHEKH zan wuce Nagode sai na shigo gobe Insha Allah. Shekh yace shiyasa nayi saurin yimaka shimfida na gode da fahimta. Jiki a sanyayye suka fito . SHEKH ya kira ZARAH bayan ta fito tama Daddy sallama kana yace ta kira Momy su wuce. Shiga tayi É—akin Umma cikin ladabi tama momy magana. Anan ta fiddo katuwar leda sai kamshi take tace" É—iyata ga kayan kwalliya zamu wuce, yaushe zakizo mugaisa.? Kai a'Æ™asa ta karÉ“a tayi godiya tace" sai abinda Abbah yace Umma. Momy tayi dariya tace shikenan Yar Abba munwuce . Godiya suka sake nata suka tafi. Bayan sun dauki hanya Momy tace Daddy fatan mundace. Asanyaye yace "sai Hakuri Hajiya Halima nan ya faÉ—amata komi. Sosai taji ba dadi amma tabi su da fatan Alkhairi. Zarah kam tinda ta koma ÆŠaki take tinanin Hammad tana yaba mutuncin sa da tinanin komi yake a yanzu? ... AÉ“angaran Hammad kau yanda yaga dare haka yaga rana, som ya kasa walwala baya ko cin abinci ,yayi masifar sanyi washe gari ko Asibiti bai jaba, Dan dama inba babban Dalili ba baya zuwa yana gida wajen Abokan sa.... Da safe yasha wanka ya sakko Æ™asa yaga Daddy da momy sunsha shiri anan ya tambayesu inda zasu? Adakile Daddy yace" zanje nema ma yaron kirki Aure ne. Baice komi ba yayi shuru yana gani har suka fita. Bayan sundawo suka iskeshi bisa kujera yana latsaw wayar sa alamar ko motsawa baiba. Ahmad ne ya sakko Cikin shirin fita aiki yasha manyan kaya idon shi sun Æ™anÆ™ance da gani kason kuka yayi. Yana shigowa palon momy tace "Ahmad baka lafiya ne?. Kai ya gilgiza yace'' lafiya kalau Momy kundawo? Asanyaye tace" eh Ahmad, mundawo amma bamu dace ba , Amma wallahi namaka takaicin rashin ZARAH, yarinya mai kyau da hankalin, uwa uba ilimi da tarbiyya. Ahmad karkaso kaga baiwar kyau agareta amma Baban ta ya badata wa dan uwanta... Dam! Dam !! Dam!!! Hammad yaji zuciyan sa na bugawa. lokaci guda yaji halayyar da sunan da aka kira sunyi kama dana ÆŠiyar SHEKH. Bakinsa na É“ari yace Momy ya sunan ta?. Tace " wallahi naso kaga ribar kin biyayya ga iyaye Hammad. Naso kaga zankadediyar yarinya da Daddy yama dan uwan ka zaÉ“en ta. Wanda duk neman ka bazaka gano kwatan kwacin mace kamar ZARAH ba. Hankali tashe yana fiddo ido yace" Momy É—iyar wacece?. Afusace Daddy yace'' Dan ubanka an'gayama yar iska zan dakkomaka irin wadda kuke muamullah da ita ku kasa Auren su kuma . Ai Wallahi nason sai kayi dana sani, saboda ÆŠIYAR Babban malamin nan ce da duniya ke alfahari dashi SHEKH Ahmad Deedat Wato malamina kenan.. Wuff ya mike tsaye yana zaro ido baki na rawa yace" Daddy ZARAH ! Yarinya da Abbana ke cemata bintu Abiha saboda soyayya, Abba yarinya da mahaifinta baya iya É“oye sonta ,kana nufin an'badata? to aure gareta ko kuwa badata akai ? Ya jarasa wasu hawaye masu masifar zafi suna sakko mai wanda shikan shi baison silar hakan ba.... _*🌼🌼SUMAYYA BAIWAR ALLAH 🌼🌼*_ _*Insha Allah za'a soma posting d'in cigaba littafin SUMAYYA BAIWAR ALLAH ku harzarta domin samun cigaba da karanta littafin:*_ _*Nomal group N 300 ne Special N 500 ne Zaku iya turo da kud'in ku ta harya wannan account d'in*__*👉ðŸ»0003187186 Khadija Salisu ja'iz Bank , idan kuma katin waya ne zaku iya turowa ta wannan number 08168159409 domin k'arin bayani sai tuntubeni ta WhatsApp number na👉ðŸ»+966599791573*_ _*Ko kuma ku ziyarci shafinmu na arewabooks.com domin samun cigaba da karanta littafin a koda yaushe ga link d'in nan*_ 👇ðŸ»SUMAYYA BAIWAR ALLAH:: https://arewabooks.com/book?id=628 47f85ef85a63a21db3418 A HAYYE WARR. Ina kuke Manyan mata iyayen yara. Akaro na ba'adadi munzo muku da babbar tsaraba kamar koda yaushe. Shaharariyar Yar Maiduguri nan mai usuli gaba da baya wato UMSAD INCENSE mazauniyar jihar Kano wacce duk kan macen da takai ta kawo take takama da isa da tinkawo ta sonta.. Akwai sabbin turaruka da muka kawo muku kamar haka👇 Maleel Al'oud Royal Kush Couscous Kajiji Original Sandal Sandal flex Sandal bange VIP mix Hawi Al'oud Kindikayy Danal banat Dorot Habil Gafgaf Sirrun nisaa'i Sandal chips Kwalaccam Khumra black and body milk Attractive khumra Akwai ingantaccen hadin sirrul aroos Wanda muka shiga muka fita domin muga munkawo muku shi ga masu fama da infection,kaiqayin gaba,fitar farin ruwa,jinzafi Kamar ambada barkono bayan saduwa,budewar gaba,fitar tusa ta gaban mace,da yaddar Allah indai wannan ne matsalar zaa samu waraka insha Allah. Mutanena karku manta kamshi rahmane, kuma shine jigon motsuwar sha'awa tsakanin ma'aurata , kana tushene na sake samun zaman lafiya. Babu mai kawomiki raini hajiyata duk sadda za'araÉ“i jikinki gidanki yaranki aji suna tashin masifaffan kamshi. Ni UMMY AYSHA na sheda kamshin turaran UMSAD INCENSE. Kayanmu suna isa duk kan inda kake kaidai nemarmu ta wannan layin kamar haka 0802-8827-241. Hajiya sayen nagari maida kudi🥰 19/06/2022, 5:40 pm - Khadeejaht Salisu Fari: 🧕ƊIYAR SHEKH🧕 🧕MALLAKI🧕 🧕UMMY AYSHA🧕 WRITER OF 👇 ALMAJIRIN GIDA NA AURAN YARIN TA WAYA CAN-CANTA ZAMAN TASHA AURAN USTAZ TAYA ZAN GANE SHI 🌹ƊAN DAKO🌹 AND NOWðŸ‘‡ðŸ¼ ðŸ§•ðŸ»ÆŠIYAR SHEIKH🧕ðŸ». FREE PAGE 1ï¸âƒ£5ï¸âƒ£&1ï¸âƒ£6ï¸âƒ£ðŸ§•🻠*Pay 300 only to 0006454115 Amina Dahiru jaiz bank,or MTN card and evidence of payment via 07038423451* ðŸ¤ðŸ™ðŸ¤² """ Cikin tsananin mamaki suke kallon sa mussaman Daddy da kalamansa suka daure mai kai da sashi wasiwasu. Rai a É“ace ya taso ya isa ga Hammad ya mai wata shaÆ™a yana jijjiga wuyansa ,ido jawur kwallah sun mai kwance ga ido suna shirin zubowa yace "kar dai ka fadaman kason ZARAH,karkafadaman ka keta mutuncin ÆŠIYAR SHEKH kamar yanda kake keta na yaran mutane,to Wallahi Hammad muddum baka fadaman gaskiya ba zan iya tsinema albarka yanzu- yanzu , ÆŠan iskan yaro kawai . fadaman naxe ya karasa yana kaima Hammad wani mahaukacin mari da yasa jini fara sakko mai ta hanci... Kai kawai yake gilgizama Daddy bakinshi ya kasa furta koda kalma É—aya som bayajin abinda Daddy ke fadi yafi damuwa da maganar auran ZARAH akan abunda yake fadamai. Sake marin sa Daddy yayi sosai cikin tsawa yace zaka fadaman ko saina kira police sun tafi dakai yakarasa yana turashi ga bango. Afusace yasake cewa "To Wallahi Hammad za'a iya taÉ“a su Yusrah nayi hakuri amma duk kan wanda ya taÉ“ama SHEKH farin cikinsa Wallahi ko waye sai na tayashi É—aukar pansa. Cikin kuka Momy da Ahmad suke bashi hakuri tare da cewa" ya daina dukan sa. Hammad daya fadi ya mike bakin shi na zubar jini sosai yayo wajen Momy yana layi yace. " Momy Dan Allah kifaÉ—amun Zarah nada aure ko kuwa?. Cikin tsananin tausayin ÆŠan'nata take kaÉ—amai kai tace" A'a Hammad zadai amata ne. Ajiyar zuciya ya sauke yana mai zamewa Æ™asa ya zauna yana sauke numfashi. Aguje Ahmad yayi kanshi ya fara neman abinda zai taimakamai dan jinin ya tsaya. Tsawa Daddy ya dakamai yace" kowa yabar wajen. Tafiya sukai ya rage daga shi sai Hammad. Akan kujera dake kusa da Hammad ya zauna da Fuska a'daure yace" in na kilga ukku baka fadaman alakar ka da ZARAH ba zan tsinema wallahi kaji na fadama 3....2..... Hammad yace Daddy jiya na sallameta daga Asibiti na shiyasa na sonta. Cikin tsananin mamaki yake kallon shi yace. " Asibiti uban wa? ni zaka rainama hankali?. Hammad ya share zufar dake ketomai yace. "Daddy ni mai laifine gareka gaba da baya, banson taya zanfara faÉ—ama ba, amma ka gafarceni ,sannan abinda zan iya fadama anan shine ko hannu ZARAH bantaba kamawaba da sunan wani abu, inko har karya nama kamun duk bakin dakason zai lalata rayuwata. Yana fadin haka ya mike yanajin jiri yayi dakinsa. Da kallo'n Mamaki Daddy ya bishi harya shige kana ya sauke ajiyar zuciya yace . Mi hakan ke nufi ?wace kuma Asibiti kuma?. Hammad kau yana komawa É—aki da kyal yashiga Toilet ya wanke fuskar sa kana yayi wanka, kana yafito dagashi sai towel . Haka ya fada bisa Æ™aton gadon sa da yaji tattausan bedsheet. Wayar shi ce ta shiga ring da kyal ya dauka yayi shuru. Dagacen É“angaran Imran yace . "Man wai dan Allah mike damun ka ,aganina nafi karfin ka boyemun damuwar ka tinda kason ni mai nema maka maganine duk inda yake. Dan Allah Hammad ka fadamun Wallahi ina cikin damuwar rashin walwalaka Aboki na.. Cikin kasa da murya yace. " Imran Kazo É—aki na yanzu, ka biyo ta bayan kiching din palo na . Da sauri ya amsa yana kashe wayar. Dakyal Hammad ya mike yasa jallabiya da karamin wando yazo ya kife yanajin kamar ya fashe da kuka, wani masifaffan kunci yakeji da damuwa acikin zuciyar shi, fatan shi yaga ZARAH kawai koda bazatamai magana ba. Imran ne yayi sallama ya turo kofar ya shigo yana sanye da manyan kaya .. Dakyal Hammad ya amsa . Da sauri Imran ya Æ™araso wajen shi ya É—ago kanshi yace'' Man mike damunka?Minike gani haka ko accident kayi? ni dama na tabbata baka da lafiya, Dan Allah mike damunka?. Bakinshi ya cije cikin dauriya ya tashi ya zauna yana mai rungume pilo ido cikin ido Yake kallon Imran. Shuru yayi har yasa Imran É—in ya fara tsarguwa. Ahankali Hammad yace. "Imran miyasa muka zaÉ“i wannan rayuwar muna ganin itace mafita garemu,duk da nason kafini wayo tincen dama baka taÉ“a amince wa da nufi naba , Imran nayi wauta ,na dasama iyayena zargina a zukatansu,sunamun kallon fasiki mazinaci, wallahi bantaba zina ba, bantaba kama hannu kowa ba,inada sha'awa nasani ka sani iya amma bantaba kusanta kaina da fadawa zina ba, saboda kason ina kyamatar ta ,saboda na tabbata in nayi sai an'mun,kason kau ina da kishin haka , Imran zanfaÉ—ama iyayena halin da nike ciki ko na samu su fahimceni,su daina munanaman zato... Imran ya shafa kanshi yace "Hammad kaga abunda nike faydama ko. shiyasa nike cemaka karka zurfafa, Amma ko yanzu ba makara akai ba zamuje ga Daddy mu fadamai yanda mukayi shirin mu. Kai ya É—agamai alamar gamsuwa. ÆŠaga nan ya wanke mai ciwon ya bashi magani sukayi tagumi. Hammad yace" Imran kason mene? Yace A'a Man. Yace" Malamar dake koyawa islmiya da nike yawan zama kwana hudu daya wuce........ Nan ya zayyane me yanda Zarah tayi da kuma damuwar da yake da lamarinta, da abunda ya faru sakanin shi da Daddy akan ta... Cikin tsananin tausayi, farinciki, Imran ya kamo hannusa yace "Man wallahi ka FaÉ—a soyayya. Man soyayya batada tausayi som, takan karya alkawarin zuciya,shi SO wani kibiyane da baka sanin ta inda zai É“ullo maka har sai ya chake ka. Man Dan Allah muje ga ZARAH ka fadamata sirrin zuciyar ka, wallahi ina da tabbacin zata soka,kana mahaifinta na sonta na tabbata zaiso farin cikin ta. Hammad da zafi-zafi akan daki karfe karka É“oye mata kana sonta,ka dasa soyayyar ka tin kamin mahaifinta yaje mata da maganar wanda ya zaÉ“amata.. So!!!! Hammad ya maimaita cike da mamaki. Yace" yanzu kana nufin son ZARAH nike , Imran da kau banma rayuwata adalci ba ,Ina Alkawari da nama kaina,taya zan fuskanci iyaye na? Gashi da ganin mahaifinta kaifi É—aya ne bana tinanin zai karya alkawari,miyasa so zaimun haka ,bayan mahaifina ya zare hannusa daga lamarina,taya sonki ZARAH zaimun haka, dan Allah zarah ki sanar da zukatan mutanan nan cewa shakuwa ce kawai da tausayi tsakanin mu amma babu kalmar so ko daya yakarasa yana gwara kanshi da gado.. Cikin tausayi imran yace. "Wallahi man inda tausayi so nan yake tasiri, na tabbata akwai wayan da sukafi ZARAH shiga lalauri ,kuma ka dubasu,amma da yake son ba akansu aka dasashi ba baka taÉ“a nuna kulawa akan su haka ba. Hammad ya kamata ka tsaya ka tantance,saboda kana da ilimi kana da hangen nesa,kana Daddy tsananin fushi ne kawai yasa ya furtamaka haka na tabbata yaji zakayi aure zaifi kowa farin ciki da shigemaka gaba saboda abinda yake fata kenan daga gare ka.... Shekaramu ukku da kammala karatun mu, kuma bana tinanin akwai ranar da Bama zama wajen Noorul Islam. Amma daga ranar da Allah yaso ya hadaka da ZARAH daga ranar kafara zaman sauraran karatunta kullum babu fashi faÉ—aman inba so ba mizai kawo haka,ta muryarta sonta ya fara ratsaka bakasani ba lokacin da kuka hada ido kuma ka faÉ—a baki É—aya,kaga kenan kasancewar kaine jaruminta yasa ta fadi gabanka ,har takaika ga rikicewa ka nemi taimakon yar uwar ka. Da Allah yaso ya Æ™ara haÉ—aku saita faÉ—a Asibitin ka ,akwai likitoci amma suka kasa gano takan lalurinta,Har saida suka nemi agajinka,kuma bakayi sanya ba kaje. Tom ka faÉ—aman karo nawa kukayi da ita? Na tabbata ka fahimci kalamaina Hammad... Sosai Hammad ya zurfafa ga tinanin sarrafa magana Imran, Tabbas ya yarda da maganar sa, To amma taya zaicema mace yana sonta ,miyasa so zaimai haka ya kasa bashi damar cika alkawarin shi. Ashe so baida adalci, da yakaishi inda zai wahala... . Imran yace Man koda zaka wahala ka daure a buga wannan wasan mai masifar zafi dakai, ka shiga ka fjtya saboda inaji ajikina wallahi ZARAH matar kace,kuma dama aure yana tattare da kalubale kamin daÉ—in sa ya biyo baya..... Kai ya daga tare da lumshe ido yana hararo photon ta sadda ta fada ruwa, kwanciyar ta Asibitin sa ,da kyakyawar mu'amullah da ke tsakanin su. *** Zarah kam tinda ta koma daki ta zazzage kayan da Momy ta bata ta farajin kamshin turaruka masu masifar kamshi ,ido ta lumshe tace kamar kamshin yah Hammad ta karasa tana lumshe ido tare da É—aukar leda baki daya ta rungume ajikinta tace. "ko miyakeyi ne yanzu,anya yaci abinci kuwa?baki ta turo tace baitaÉ“a cin abinci gabana ba, dan ni dai kam bangani ba.... Washe gari ta tashi da wuri ta shirya dan haka nan takejin kewar makaranta ta. Bayan ta kammala komi tama Umma sallama tana ta tsokanar ta da allazi makaranta. Dariya tayi tafito harabar gkdan inda Abba kan zauna da Almajiransa bayan sallah Asuba. Cikin mamaki yace" Bintu Abiha tin yau zaki koma? Baki ta turo tace "Abbah dan Allah ka barni in koma, ka gafa na kusa kammalawa kar adawo dani baya. Daddy dake karatu ya dago yace. "SHEKH dan Allah ka barta taje ai zata iyane tinda ta faÉ—a. Ki ya daga anan ta gaishe da Daddy da sauran mutane kana yace bari ya ajiyeta ya dawo. Kai Daddy ya jinjina yaci gaba da karatun shi shikuma ya fita. Bayyn ya kaita kamar kullum yamata nasiha kana ya tafi.... Cikin kuzari da farinciki ta shiga makaranta kai tsaye ajinta tanufa . Bayan sun gaisa da daliban sunatamata sannu ta musu Godiya kanan suka fara daga inda suka tsaya. *** HankaÉ—ar kau sosai yakejin bukatar ganin ZARAH, da kyal yake samu yayi bacci duk kan sadda zai rufe ido ita yake gani . Karfe 8 ya kammala wankan shi tsaf dan yanaso yaje makaranta yaga in'tazo . inko batazo ba ya zaÉ“arma kanshi zuwa gidansu koda kau SHEKH bazaiji daÉ—i ba. Wasu pakistan milk da maroom ya dauka yasama jikinshi tare da gyara lallausar sumar shi ya kwantar da sajen shi kana ya zuba turare mai masifar kamshi ,kana yafito yabi takofar baya ya fita. Yana kawowa bakin get din su yaji gaban shi ya wani iri buga da masifar karfi. Ido ya lumshe yana dafe saitin zuciyar shi yace. Ina zuwa gareki ZARAH, na tabbata kina kusa dani tinda na farajin sautin bugun da zuciyana keyi... Ahankali yake tafiya hannayen shi gabaki daya zube aljihun shi. Yana fitowa yaga Imran ya fito daga gidansu zai shiga mota. Murmushi suka sakamarma juna tare da gaisawa a tare suka wuce. Imran yace "zakaje kaga zuciyan ka ko ? Dama albashir zanje inma na kazo kaga sanyin idaniyar ka dan naga an ajiye wata É—azu mai irin shigar wadda kace kuma na tabbata itace sai kuma Ammi ta aike ni. Hammad baice komi ba sai murmushi da yayi suka karasa wajen atare suka zauna yana mamakin miyasa ZARAH bata fara karatun ba? kodai bata samu zuwa bane?. Kamin ya kammala tinanin sa yaji tayi Basmala ta fara ba gargada cikin fitar tajweed da bama kowane harafi hakkin sa.. Ajiyar zuciya ya sauke yanajin tsananin farin'ciki tare dajin masifar daÉ—in karatun fiye dana kowace rana. Imran ya gilgiza kai yace. "chakwai kenan Aboki! Wallahi karka yarda ayi babu kai, kutt! ba banzaba kake bari na inajin firar banza kaiko kazo kana jin sassanyan murya masoyiya kaba. Hammad baice komi ba hasalima tinani yake baiji miyake fada ba. Suna zaune harsu Affan suka karaso sukace sukoma cen sukace aa sukam suka tsallaka suka share su... Karfe 12 nayi ÆŠalibban suka fara fitowa Har suka Æ™are, saiga ZARAH ta fito cikin natsuwa tana rike da jikkar ta. Dam taji gabanta ya buga da masifar karfi. Kalle -kalle ta fara kamar mai neman abu. Hammad kau tinda ta fito ya tsareta da ido ko kyaftawa bayayi haka Imran. Rass taganevahi hakan ba karamin dadi yamataba da mamaki miyake anan? Ahankali tabi ta gaban su ta shafasu ta wuce tare da nuna kamar bata ganshi ba, Dan dama cikin nikab É—inta take, kwayar idon ta data sama sabon glass kawai kake gani.... Imran ya taÉ“a shi yace" ka bita Man. Kai ya gilgizamai tare da cewa ba dacewar ta bane Amma bani key din motarka inga in'zata yarda in kaita. Da sauri Imran ya bashi yana komawa gefe ya zauna . Cikin natsuwa ya buÉ—e motar yashiga ya tada. kaÉ—an- kaÉ—an yake tafiya har ya shawo kwana inda yaganta tsaye tana neman Napep zuciyar ta na mamakin ganin shi tana ji inama zata iya zuwa gare shi .. Parking yayi gabanta tare da fitowa yamata sallama. Cikin mamaki ta amsa tanayin shuru dan tana tinanin bai ganeta ba. Murmushi yayi yace. "ZARAH yau kuma bazakimun magana ba, ko kina tinanin bazan gane kiba?Ya faÉ—a yana leÆ™a fuskar ta. Cikin jin daÉ—i ta warware niÆ™ab din tare da cire glass É—in ganin wurin ba mutane tace" Dr Ina wuni! ashe zaka ganeni? toko dai ka sanni ne cikin wannan layin? Ido ya lumshe yace" ZARAH dole inganeki da wuri mana,saboda natsuwarki da kuma takon ki na dabanne. am ya jikin naki ? Tace "Alhamdulillah na warke tinda na fito. Yace masha Allah ² ya Æ™ara Lfy ya faÉ—a yana zubamata ido hartaji kunya tace. Kallon fa?. Yace kawai. Tace tom bara in wuce... Yace zarah ki amincemun in kaiki mana. Ido ta zaro tace" A'a dan Allah! in Abba ya ganni dakai bazaiji dadi ba, saboda baibani fuskar tsayawa da kowa ba. Amma kai ina duba halaccinka gareni shiyasama kaga na tsaya. Yace" shikenan ZARAH, kodai kina tsoron wanda Abbanki zai aurama ki ya ganni dake. Cikin tsananin mamaki take kallon shi tace" aure kuma,wane irin aure,ni za'a aurama wani ,dariya tayo mai hade da mamaki furucin sa tace ni bani bace Yah Hammad Gaskiya . Cikin faduwar gaba da tafasar zuciya ya jingina da motar ya zubamata ido yace "ZARAH kece,ke Abbanki zaiwa aure da wani,shin ZARAH kina so kicemun baki sani ba komi,kana in kin sani zaki amince da zaÉ“in mahaifinki ko kina da zaÉ“in kankiii?..... A HAYYE WARR. Ina kuke Manyan mata iyayen yara. Akaro na ba'adadi munzo muku da babbar tsaraba kamar koda yaushe. Shaharariyar Yar Maiduguri nan mai usuli gaba da baya wato UMSAD INCENSE mazauniyar jihar Kano wacce duk kan macen da takai ta kawo take takama da isa da tinkawo ta sonta.. Akwai sabbin turaruka da muka kawo muku kamar haka👇 Maleel Al'oud Royal Kush Couscous Kajiji Original Sandal Sandal flex Sandal bange VIP mix Hawi Al'oud Kindikayy Danal banat Dorot Habil Gafgaf Sirrun nisaa'i Sandal chips Kwalaccam Khumra black and body milk Attractive khumra Akwai ingantaccen hadin sirrul aroos Wanda muka shiga muka fita domin muga munkawo muku shi ga masu fama da infection,kaiqayin gaba,fitar farin ruwa,jinzafi Kamar ambada barkono bayan saduwa,budewar gaba,fitar tusa ta gaban mace,da yaddar Allah indai wannan ne matsalar zaa samu waraka insha Allah. Mutanena karku manta kamshi rahmane, kuma shine jigon motsuwar sha'awa tsakanin ma'aurata , kana tushene na sake samun zaman lafiya. Babu mai kawomiki raini hajiyata duk sadda za'araÉ“i jikinki gidanki yaranki aji suna tashin masifaffan kamshi. Ni UMMY AYSHA na sheda kamshin turaran UMSAD INCENSE. Kayanmu suna isa duk kan inda kake kaidai nemarmu ta wannan layin kamar haka 0802-8827-241. Hajiya sayen nagari maida kudi🥰 _*🌼🌼SUMAYYA BAIWAR ALLAH 🌼🌼*_ _*Insha Allah za'a soma posting d'in cigaba littafin SUMAYYA BAIWAR ALLAH ku harzarta domin samun cigaba da karanta littafin:*_ _*Nomal group N 300 ne Special N 500 ne Zaku iya turo da kud'in ku ta harya wannan account d'in*__*👉ðŸ»0003187186 Khadija Salisu ja'iz Bank , idan kuma katin waya ne zaku iya turowa ta wannan number 08168159409 domin k'arin bayani sai tuntubeni ta WhatsApp number na👉ðŸ»+966599791573*_ _*Ko kuma ku ziyarci shafinmu na arewabooks.com domin samun cigaba da karanta littafin a koda yaushe ga link d'in nan*_ 👇ðŸ»SUMAYYA BAIWAR ALLAH:: https://arewabooks.com/book?id=62847f85ef85a63a21db3418 *UMSAD INCENSE* *Zamu Fara da bayani akan yadda zaku turara jikinku y rike turare 💃ðŸ»ðŸ’ƒðŸ»* *Abin bukata.* *Turaren wanka* *Khumra* *Turaren turara jiki* *Taya zakiyi amfani da wadannan abubuwa ya baki abinda kike nema? Dafarko Zaki shiga wanka kiyi wanka d sabulu bayan kingama Zaki dauki turaren wanka ki dauraye jikinki dashi kina fitowa karki Bari jikinki y bushe Zaki dauki khumra ki shafa a jikinki sosai saiki zuba turaren turara jiki a wuta kiyi cover din jikinki sai ki turara jikin for 10-15minutes.* *insha Allah indai zakubi wannan hanyar to insha Allah jikinku zai rike qamshi hatta guminku zakuji qamshin akan fatar kune* *UMSAD INCENSE namuku fatan alkhair acikin rayuwarku* 19/06/2022, 5:41 pm - Khadeejaht Salisu Fari: 🧕ƊIYAR SHEKH🧕 🧕MALLAKI🧕 🧕UMMY AYSHA🧕 WRITER OF 👇 ALMAJIRIN GIDA NA AURAN YARIN TA WAYA CAN-CANTA ZAMAN TASHA AURAN USTAZ TAYA ZAN GANE SHI 🌹ƊAN DAKO🌹 AND NOWðŸ‘‡ðŸ¼ ðŸ§•ðŸ»ÆŠIYAR SHEIKH🧕ðŸ». 1ï¸âƒ£7ï¸âƒ£ 1ï¸âƒ£8ï¸âƒ£ðŸ§•🻠*Pay 300 only to 0006454115 Amina Dahiru jaiz bank,or MTN card and evidence of payment via 07038423451* ðŸ¤ðŸ™ðŸ¤² """Ido ta kyaf-kyaf ta tana kallon shi tare da waro mai su tace" Yah Hammad ya kake wata magana kamar a duniyar cartoom? ni din ce wai kake magana akai ko wata Zarah? waye yafadama haka ? bana tinanin ko gidan mu kasani balle kason abinda muke ciki. Wallahi bana da ko saurayi, bana kula kowa, babu ma namijin daya taba ganin fuskana in ba kaiba, sai ko ahlina ,to waye zaimun aure? Dan Allah in mafalki kake ka falka... Hamad da idon shi ya cika da kwallah yace. "Zarah na tabbata jiya kinga baÆ™i gidan ku ko? To Daddy nane da Momy nah,sunje nama ma kanena auran ki .. Cikin mamaki da nazari tace "wai kana nufin ÆŠalibin Abbah alahji ... Ya katsevta da cewa" Ali bature shine mahaifina Zahra.... Idonta ya cika da hawaye tana kadamai kai tace' Tom bana da ra'ayin bin wannan tsohuwar aÆ™idar ta gadon su Abbah, Yah Hammad bazan iyaba. bBana fatan a tursasa zuciyana karÉ“a wani zaÉ“i wanda ba nawa ba .. Har cikin ranshi yakejin kukan ta cikin tsananin damuwa yanaji kamar ya rungumeta ya lallasheta yace" ZARAH tsakanin ki da Allah wa kike so? Kai ta gilgiza tace" wallahix ka yarda dani bana tare da kowa. Hasalima ni banson mene so ba ,kaine kawai nikema magana , har in baka kusa inyi tinaninka, amma wallahi bana kula kowa takarasa tana sakin kuka... Ajiyar zuciya yayi yana sakin Murmushi" Saboda yanda tayi maganar cike da yarinta. Ita kam Æ™aimi ta karama kukan nata tace" bazaka damu dani ba ko , saboda kai ba kai za'a wa auran dole ba ko,wato yanda nike tausayinka bazaka tausayamun ba ko ,shikenan nagode ta faÉ—a tana daure likab É—inta tare da zura glass dinta bayan ta goge hawayen ta. Hammad kau kasa magana yayi sai tsayuwa da yayi ya jingina jikin shi da mota. jiyake kamar ya saki ihu ya damko Zahra ya mannata da jikinshi koya samu natsuwa. Bai an'kareba yaga ta tsaida napep ta shiga. Da ido yabiya har ta baccema ganin shi kana ya shiga motar yana cika bakinshi da iska yana fesarwa tare da cewa. "Allah ka kawoman É—auki, kabani dan gana da juruya ga abinda zan fuskanta **** Zarah kam sosai take tinanin maganar Hammad tare da tinanin shiko damuwa bai ba da ita, tsaki tayi tace gashi wai ace za'abama ma kanan shi ,to mene zanyi da dan yaro ga babba suma in'baccin abinsu.. Ahaka suka karasa gida ta sauka ta biyashi kana tashiga gidan. Tin aget din gidan jikinta ya yi sanyi ganin wasu baÆ™in mitoci guda biyu dake parke gefe saita SHEKH tabbacin ya dawo gida kenan. Cikin sanyin jiki ta isa cikin da sallama. Babu wanda ya jita saboda gidan ya dinke da hayaniya. Saida taje bakin kofar dakin SHEKH ta sake wata sallama . "Cikin sauri yace" ZARAH shigo dama yanzu zan tura Sudais yaga ko lafiya, baki dawo da wuri ba?. Batace komi ba sai sallama datayi tashiga. Gabanta ne ya fadi ganin mutane da yawa palon kuma jikinta na bata ita suke kallo.. A jimlace ta gaishe dasu tare da fadin" Abbah barka da rana . Yace" yawwa ZARAH ki cire nikab ku gaisa kanenane Kuma Baban ki. "Wato Alhaji sulaiman da yaran shi maza guda biyu Farook da Haidar. Cikin natsuwa ta since nikab din tare dayin kasa dashi kana ta daure wuyan hijjob in ta zare glass din idonta ta dago kanta. Karaf samarin suka mike baki dayansu dayan na nunata da yatsa yace " Dad wallahi inaso, na amince yanzu ina sonta, Dad kaga baiwar kyau, wow danama kaina bakin ciki ,Dan Allah Daddy a daura auran yanzu in wuce da ita Marokk ya fada yana karasowa wajen zarah zai kama hannuta. Da sauri SHEKH ya mikar da hannushi alamun dakatarwa fuska ba walwala yace "da kata Farook! Bana tinanin an daura auran balle takai ga ka taÉ“ata, ina fadamuku ku kiyaye addinin ku,amma mahaifinka yace da Haidar za'ayi kace Turai ka samo wata kun fahimci juna ki? Yace" nooo Abbah, batakai zarah ba,kana Abba karkamun shamaki da ita man tinda tawace. Dad din su dake zaune yasaki Murmushi yana Yabawa da zabin Inna tasu ashe dayawa Yaran sa da kansa tsiya. Zuciyar ZARAH kam kamar ta fito saboda tsananin tashin hankali, maganar Hammad kawai kemata yawo a zuciya, kenan abinda ya fada da gaskene ,to amma taya Abbana zai rasa wayanda zai zabaman sai wannan yan duniya? inaso inzabama yarana uba nagari dan suyi alfahari dashi kamar yanda nike alfahari da Abba na. Dad Yace to azahirin gaskiya dai namiji daya ke auran mace dan haka waye tin farko aka fara bamawa? Da sauri Farook yace" nine Dad. Haidar yace "Dad cewa yayi fa bayaso ka sani, kace kuma inyi biyayya in karba kuma dan yaga tana da kyau sai yace shikeso bazaifa yiyu ba. Dariya Dad É—in yayi sosai cikin wayewa yace" to mije aciki, kawai kabarwa Farook din kaikuma ka samu wata. Zama yayi yana dafe kansa. Dad yace yawwa "SHEKH ya karÉ“a, Æ™ason yaran zamani akwaisu da son abu mai kyau, dan haka Baba yace mukoma tare da ku ayi magana . Dan nan da karshen wata zamu koma Sudan... Cikin tsannin takaici da bakin ciki Abbah yace" Bazan iya katsewa ZARAH karatunta ba gaskiya ,dan saura sati biyu ta kammala ayi walimar yayenta, amma kuje muna bayanku da izinin Allah. Farook yace "gaskiya Abbah nifa yanzu nike so abani matata, dan zuciyana ta aminta da zabin su Inna, bazan gusaba sai da ita ko kuma su barni anan su koma zancigaba da kula da Lafiyan ta. Dad yace" Shikenan Farook, ai nan da cen duk É—ayane bari mu mukoma sai kuntaho. SHEKH ya hadiye yawun takaici yace "dakata Alhaji sulaiman. Ku koma tare zamuzo saboda bazai taÉ“a yiyuwaba ya fara mu'amullah da Zarah duk kan sadda yaso ba har sai igiyar aure ta shiga tsakanin su, kuma kason yaran zamani abunda suka sanya gaba shi sukeyi. Afusace dad Yace. " Shikenan Deedat saboda ni ba Nasiru bane wanda kuka hada uwa daya shiyasa kake wulakanta yarana ko, dama naga kamar bakayi na'am da hakan ba ,babu alamun farinciki a fuskarka sai bakin ciki, to wallahi baka isa ka hana yarona abinda yake so ba kaji na fad'ama . SHEKH ya taÉ“e baki batare da yace komiba sai jingina dayayi da kujera ya zubama matasan ido, ba laifi suna da kyau sosai tinda jinin fillo ne gaba da baya, amma ko alama basu samu tarbiyya ba, ga wani dan iskan aski dake kansu, wandunan su duk sunyi kasa kana ganin na ciki ga sarka da barima duk sun zubama kansu. SHEKH ya sake tabe baki yace "wayewar yima addini tawaye .. Afusace Dad da Haidar suka fita dakin Farook ya biyo su yana kallon ZARAH. Yana zuwa zai wuce ya durkusa zai sumbaceta da sauri ta kauce ta tura kanta bisa kujera da SHEKH yake akai jikinta na rawa. Tsawa SHEKH ya dakamai tare da fadin wuce kabi ubanka marar kunya kawai. Dariya yayi yace" haba Abbah matata ce fa . Shuru SHEKH yayi yana tinanin anya zai iyabin umarnin iyayen sa kuwa?. Suna fita ZARAH ta dago kai tana wani irin kuka tace" Abbah su waye wayan nan? kana wace magana kuke haka? Abbah kaina ya kulle da abinda nji bakinsu na furtawa dan Allah kamin bayani dai-dai da abinda zuciya da kwakwalwa zata É—auka. SHEKH yayi ajiyar zuciya yace "ZARAH kinson a gidan mu mu shidda ne ko. Inno wato mahaifiyata itace ta farko awajen mahaifina SHEKH Usman Yola Sai Inna wato mamar su Sulaiman itace ta biyu. Dakin mu mu hudune nine Babba sai Naseer, sai khadija ,da ummul khairi. Dakin inna ko su biyu ne Sulaiman ne babba sai habibullahi shine ke bimasa. Gaba daya zuria mu auran zumunci sukeyi wanda nason kinson haka duba dani da mahaifiyarki wa da kanwa ne, saboda diyar Æ™anan baban muce aka bani.. To al'adaru ce haka saboda suna ganin zumunci yafi basu son cewa lokaci yana tafiya da zamani ba. Ada mu masu biyayya ne ga iyayen mu akan duk kan abinda sukace, ZARAH tinda aka haifeki iyayena basuga fuskar ki ba, saboda ina tsoron a baki dan Sulaiman, saboda shi Dan Boko ne, gabaki daya rayuwar Turai yakeyi ,kuma haka ya tarbiyyantar da yaranshi ,Tinda naji ba a'ce anbaki wani ba hankali na yake tashe ,ko bayan an haifeki da girmanki ba'ace ga wanda aka zaÉ“amiki ba, shiyasa ko garinmu hantaÉ“a Kaikiba, saboda gudun haka,shiyasa nike gargaÉ—inki da karki kula kowa saboda ke matar wani ce nasani. Bayan yau na dwo daga kaiki Makaranta Baba yayoman waya da shedaman Sulaiman yashigo kano tun jiya, zaizo yau shida yaransa aciki ki fidda wanda kikeso. Ashe Wandama suka zaba miki.baya sonki saida ya ganki. Zarah ki tayani biyayya ga iyeyena muyi Addu'a akan duk kan abinda yake Alkhairi.... Sosai take kuka kamar ta hadiye zuciya tace" Abbah a irin tarbiyya da kabani na dauka zakasamu mai ilimi kabani saboda dashi na dace. Abbah karka mayar da ilimi na baya ta hanyar bani jahili wanda zai maida tarbiyyata baya, ya dakko wayewa ya dasaman. Abba bazan boyema ba bana sonsa ,banajin shi araina, hasalima na tsane shi. Abbah zai magana wayar shi ta fara ring. Dauka yayi da sallama tare da sata speaker dan Zarah taji da kunnan ta. Dagacen É“angaran cikin Dattako akayi sallama Sheikh ya amsa a mutunce yace" Baba barka da rana. Yace yawwa Deedat naji abinda ya faru dakai da ÆŠan uwan ka. Sai dai karka manta shiriya ta Allah ce. Kanan yana da kyau muna janyo bauÉ—aÉ—un yara mu hadasu dana gari dan inganta tarbiyyar su ba wai muna kyamatar suba sai su sake lalace wa. Dan haka umarni nike baka kai tsaye ba shawaraba, naba Zarah Farook bikinsu nan da wata daya in ALLAH yasa da raina da lafiyata, kai ko ba rainama a daura shi ya kashe wayar. Kuka ZARAH tasa sosai tare da tashi ta fita da gudu ta shige ÆŠakin ta... Umma dake kiching ta bita da kallon mamaki tace "yau kuma?minene ya hadaki da Abbanki tafada tana shig É—akin SHEKH. Tsaye ta iskeshi yanata zagaye. ÆŠiyar SHEKH 🅿ï¸1ï¸âƒ£9ï¸âƒ£&2ï¸âƒ£0ï¸âƒ£ """"Da sallama ta shiga ta ce Abu ZARAH ya Lafiya, yau naga zarah a furgice?. Juyowa yayi ya kalleta tare da Æ™arasawa wajenta ya dafe ka fadunta yace" Aish ina cikin damuwa, nida ZARAH munshiga wani yanayi da na daÉ—e da tinanin zaizo.... Labarin komi ya shiga bata tiryan- tiryan. Cikin damuwa tace" Ayyah kayi hakuri Abbah Dan Allah muyi addua, mu nemi zabin Allah shine kawai mafita... Yace" hakane magana ki! amma ina so kibar Zarah ta huta karkije gareta, batta nason wana haifa, da kanta zatayi nazari akan maganar da mukai da anjima in zuciyar ta ta sauka.. Kai ta jinjina mai cikin gamsuwa. ********* Hammad kau kai tsaye motar ya shiga yaba Imran kana ya shige gidan su. A Palo ya iske yan gidan baki daya ya gaishe dasu Daddy ya samu gefe guda ya zauna. Su Yusrah suka gaishe shi tana binshi da ido. Amsawa yayi yanayin gefe da kanshi. Ahmad yace "Yah Hammad ya jikin. Yace " ba ciwo." Momy tace zo kayi breakfast man. Kai ya gilgiza yace" na koshi ya fada yana mikewa ya haura sama. A'hankali Yusrah ta zame daga Palon tabi bayan shi har dakin shi ,inda ta iskeshi tsaye ya jingina Da wadrop kanshi akasa ya zubama waje daya ido.... Da sallama tashiga tana kallon shi ganin ko amswa baiba, dan ya riga ya zurfafa duniyar tinani. Saida ta karasa wajen shi ido ta cike da hawaye na tausayi tace "Yayah dan allah kayi Hakuri da abinda Daddy ya maka, Yah Ahmad ya fadaman kayi hakuri kaji bazai sake ba. Kai ya dago ison shi jawur yamata murmushi da yafi kuka ciwo tare da cewa bakomi karki damu Ƙanwata jeki ÆŠaÆ™i. Tace" haba yayah dan Allah kabar damuwa ka dawo da walwalarka kamar da mana yanzu duk kayi wani iri. Matsawa yayi kusa da ita tare da dora hannusa kan kafadar ta yace" anayi sirri dake?. Kai ta dagamai tace" Yayah inban rike sirrinkaba nawa zan rike, Dan Allah ka fadaman damuwar ka? Gabaki daya halin da yake ciki ya kwashe ya fadamata .. Tsaye ta mike tace" yah kana nufin ZARAH dai itace diyar SHEKH din. Kai ya gilgizamata yace " Tabbas hakane. Da sauri ta mike tsaye tace " Yah ka yarda da maganar da nike ma ko akan ta,to tashi ka kaini gidansu nason tayanda zan jiyomaka gaskiya lamari, Maman ta nada kirki sosai. Kai ya gilgiza yace" A'a Yusrah kidai rike sirrina duk wuya duk rintsi, ina tsoron Daddy yaji banson minene zai manba. Tace Shikenan. *** Zarah kam tinda ta shiga É—aki take kuka har akayi sallah, dakyal take Daga kanta dake mata ciwo sosai tana gamawa takwanta tafara kuka mai hade da magana tace" kamun baki Hammad, bakinka yaci, kaji dadi saika taka rawa, an haÉ—ani da wani wanda banajinshi araina, Hammad bakamun adalciba, ta karasa tana rushewa da kuka. Washe gari kamar yanda ta saba idonta a kumbure ta shirya ta fito ta gaishe da Umma ta biya daÆ™in SHEKH ta gaishe shi fuska babu walwala. Ahaka suka dauki hanya Abbah baice komi ba itama batace ba. Suna isa makaranta ta sauka ta shige ciki. Bayan suntashi taga Hammad shi kadai saÉ“anin jiya ,wuce shi tayi saboda tanajin haushin abinda yamata, tana isa wajen rowl ta fara kokarin tare abun hawa. A'hankali yace "zarah bazaki tsaya mugaisa ba?. Shuru tayi batace komi ba. Murmushi yayi tare da hade hannuwansa yace. " Na tuba ZARAH ,bazan sake ba kinji , Dan Allah kimun afuwa ki saurareni,ki saki fuska konaji sanyi... Kai ta dagamai tace" naji nayi hakurin ina wuni. Yace lafiya klau Alhamdulillah,, amma ki bude idonki in ganki kamin kiwuce man. ya fada yana leka fuskar ta. Cikin natsuwa ta zare nikab din da glass din ta zubamai jajayen idanuwanta da sukayi Luhu- Luhu. Cikin tashi hankali yake kallonta arikice yace" ZARAHHH miye haka? kuka kikayi? ko ciwon ido kike?. Kuka tasamai sosai kamar lokacin akaimata abun. Ganin mutane na wucewa yace "Dan Allah kimin alfarma shiga mota muyi magana ZARAHHH, ki yarda dani wallahi bazan cuceki ba Dan Allah. Kai ta dagamai dan itama tana neman Abokin shawara da zata amayarma da sirrin zuciyar ta. Da gudu -gudu ya Æ™arasa inda motar shi taje ya shiga saida yazo wajenta ya tsaya tare da buÉ—emata gefe ta zagayo ta shiga, tare da da lumshe ido jin wani masifaffan kam shi na turaran UMSAD INCENSE da yake sawa a'motar shi.. Tana shiga arikice murya na rawa yace uhm fadamun ko jikin ne. Tace aa. Yace miye. Tace"Aure Abbah zaiman nan da wata É—aya. Azabure ya dafe kirjins hi gabaki daya idon shi sunkawo Kwallah saboda yaji maganar kamar saukar aradu. Baki da ido ya zubamata yakasa um bare um-um. Batare data kalle shi ba tace" Shikenan ko,Hankalin ka ya kwanta kamun baki,Æ™anan ka baisamu ba za'abadani wa dan duniya,wanda baya da tarbiyya balle ya bani , Yah Hammad banaso !banason sa som!!! zuciyar da ruhi basu Amince da wannan zabin ba ,akaro na farko arayuwana da nikejin zan iya bijirewa umarnin Abbah... Shuru taji yayi hakan yasa ta kalle shi Afusace lokaci daya kuma tayi saurin ja da baya tare da É—ora hannuta akan handle din kofar zata buÉ—e tajishi rufe. Cikin mamaki ta sake kallon shi tana leken shi tace. "Kuka fa,yah Hammad kuka kake,miye haka ,minaimaka,shin al'ajabi kaje tayani ko mutuwa akaima? innalillahi wa inna ilaihi Raji'un tafada tana sakin kuka.. Kanshi ya gilgiza da karfi tare da matse bakin shi yanajin kan shi kamar zai fashe ,zuciyar shi kamar zata fito. Cikin rawar murya yace'' ZARAHHH bakyaso ,to wa kike so? Tace nacema bana da kowa, ni banma son miye so ba. Yace "wa kike ji arai? wakuma kike yawan tinanin sa a ranki , wanda inkina tinanin sa zakiji daÉ—i kiyi farin ciki... Cikin kuka tace "nifa inba kaiba wkahi bana tinani kowa ,to wama na sani inba kaiba... Murmushi ya saki ya kalleta ido cikin ido yace" Zarah kina sona ina sonki amma duk bamu sani ba, saboda muna ganin bamu taba ba hakan kawoai shakuwace ,zarah dake nike kwana nike tashi koda wane lokaci photon ki ne A zuciyane, nakasa walwala zarah sonki yamun mummuna kamu, yamun illah da maganin shi amincewarki , ZARAHHH banson taya zan musultamiki tsananin Damuwar da najiba jiya dana farajin maganna auranki , ZARAHHH ban gasgata sonki nike ba kamar yanda kowa ke fadaman ba sai yanzu , ZARAHHH yanzu zakimun nisa wani ne zai mallekeki ba niba, yanzu zarah za arabamu bamu cika muradin xuciyar mu ba , Dan Allah zarah ki tausayama zuciyar dake cike da so da begen ki ako da yaushe, kece first love É—ina ,kuma na fada da yawa ZARAHHH, Ban iya soba gabaki É—aya nike an'tayawa zarah kitausayaman Dan Allah ya karasa hawaye masu tsananin zafi suna zubomai.... Kuka take sosai tana kallon shi kallo mai cike da Æ™unar rai. . Kallonta yayi cike da tsoro ganin irin kallon da takemai ,bakin shi na rawa yace bakyaso na? To Wallahi karya zuciyarki zatai maki , dan nine zabin ranki. A fusace ta fara Æ™oÆ™arin buÉ—e marfin motar amma tajishi a'rufe ,kuka tasa tana jin'gina da kujera tace "kagama dani Hammad, kagama da rayuwata. Bani da tsumi bani da dubara Yanzu, Saida kaga lokaci ya kure kana zaka sako Da bukatarka,ashe so ne ke jawo damuwa da tausayi da kulawa da mutum. Kai ka fahimci haka. amma ka kasa sanar mun saida lokaci ya wuce,bayan ko jiya muna da lokaci zan kai maganar ka wa Abbah na,to yanzu bani da abinda zance sai dai ince muyi hakuri . Afusace yace "bazanyi hakurin ba ZARAHHH, wallahi bazanbarwa kowa keba, saboda danni aka halicceki, zanga É—an yarinya da zai kara danu. wallahi zandawo Hammad dina na asali zarah bazan iya hakuri dake ba ,bazan iya ba, ya fada yana bude motar da karfi yafara tafiya batare da yason inda yake jefa kafar shi ba. Da sauri ta fito itama tayi tsaye tana kuka tana kallon yanda yake tafiya da masifar sauri. Da gudu- gudu ta fara bin shi tana kiran shi amma som yaki tsayawa ,tafiya yake har suka doso wata kwana inda wata babbar mota ta doso inda yake gadan- gadan. Ihu ZARAHHH ta Kwallah tare da sanya wani masifaffan gudu tacim mashi ta fada kanshi da masifar karfi ta tura shi da karfi. A'tare suka fada cikin wani rami inda ta haye bisa kirjinshi tana sauke numfashi. Kallon ta yake sosai ko kyaftawa bayayi. Ido ta zaro da karfi tare da saurin tureshi ta mike tsaye tace mike damunka ,kanso kamun asara rankane ,yanzu in wannan motar tabi takanka fa zkana tinanin zanrayu cikin aminci? babufa abinda yafi karfin Addu'a Hammad, Dan Allah muyi Addu'a ,ka sani Inma da gan-gan zaka kashe kanka to mizakace da ubangijinka , baidace ba som, bai kamata ba ,kai Musulmine ka son kaddara mai kyau da akasin haka. Ido ya lumshe yanajin wani yanayi mai wahala fassarawa tare da kudirin komi zaifaru saidai yafaru babu shegen da zai aurar mai ZARAHHH yanaji yana gani .. Zarah ta Æ™araso wajen shi tace" Dan Allah ka tashi ka tafi gida ka huta. Yace inaso muyi magana dake kibani number wayar da zan sameki. Tace bani da ita gobe munhaÉ—u. Kai kawai ya dagamata yana lumshe ido. Napep ta tare ta shiga kana ya leko tace dan Allah katashi ka tafi. Kai ya sake dagamata daga kwancen da yake yana dagamata hannu harta suka tafi kana ya mike yana kallon kanshi yace akanki na farajin haka kuma Insha Allah akanki zan sauke samartaka na my ZARAHHH... Bayan sati biyu. Wata sassanyar shakuwa mai cike da so da kauna sukeyi ,kullum ZARAH ta tashi makaranta zasu tsaya susha soyayyar su dan tini sunfara mantawa da wani auran da zatayi Aranar laraba da tagama T.P aranar kamar yayi hauka saboda baison ya zayyi ba wajen son sake kasancewa da ita ,gashi yayi -yayi ta karbi waya takiya. Sai dai ta gayyace shi walimar da zasuyi a babbar harabar makaranta ranar Friday. Haka kam akai ranar Friday gidan su Zarah ya cika da mutane yan makwabtansu suka fara shirya kayayyaki . Gaskiya Abbah yayi kokari dan rago biyu ya yanka da kaji masu yawa dan duk ayi walima zarah. Zarah kam na daki tana tinanin rabin ranta, tare da fadin bazan iya rabuwa da kai ba,na saba da kai ,ina sonka sosai my Hammad... Karfe huÉ—u zarah ta gama shirinta cikin wata maroum din abaya mai masifar kyau sai sheki take inda ta samu Hijjob milk har kasa ta sanya baka ganin komi sai kwayar idonta. Kanta ta kalla a madubi ta saki murmushi tace" Mrs Hammad Ali bature insha Allah... Shekh ne ya shigo da fara'a yace "Zarah muje lokaci yayi. Fita tayi inda ta iske yan'gidansu gabaki É—aya sunsihha mota . Da hanzari ta bude ta shiga suka dauki hanya. Suna zuwa bakin harabar makaranta gabanta ya buga, taita waige- waige amma bataga sanyin idaniyar nata ba kuma tana da tabbacin yana kusa. Parking sukayi inda sukaga manya- manyan motoci daga farkon layin har kusan karshe. Shiga sukayi inda zarah keta lafewa bayan SHEKH tana kalle- kalle. Hannuta ya kama suka shiga harabar babba makaranta dake cike da mutane manyan- manyan alhazawa. A'hankali Zarah tace anya zan iya Abbah. Yace insha Allah . Agulguje suka shiga tare da samun wuri suka zauna . akai-akai take juyawa amma bataga Hammad, ba bayan ya shedamata zaizo. Ya sayyadi ne ya fito yace" masha Allah Alhamdulillah wada muke jira tazo wata FATIMA BINTU ZARAH ÆŠIYAR SHEKH DEEDAT. Dan haka zamu fara dake Zarah kifito... Magana Abbah ya mata akunne cikin natsuwa ta mike tana matse hannayenta.... Ahnakli ta karasa wajen da aka tanafa dan masu gabatar wa. Cikin natsuwa ya Sayyadi ya buÉ—e taro da Addu'a kana ya mata magana ta É—agamai kai kawai batare da taga Dubban mutanan dake wajen ba. Rawa jikinta ya dauka lokaci daya ta limshe ido tare da murza speaker hannu ta ta fara Bissimillah. Wow masha Allah zanso kuga yanda Atenshion din manya-manya alhazawa ya dawo kan ZARAH. Shi kanshi ya Sayyadi saida ya lumshe ido tare da cewa masha Allah. Baki ta bude ta fara karatu cikin suratul Nisa'i tanayin nida ta fara share hawayen dake zubomata da tafin hannuta. Lokaci daya kuma ta cire glass din idonta ta ajiye gefe ido lumshe taci gaba hawaye sunmata jagab. A'hankali ta farajin sanyi na ratsa illahirin sassan jikinta gaba da baya. Ido ta bude tare da dan É—agowa ta zubama mutanan dake zaune ido wasun suma kuka suke ganin tana kuka . karaf idonta ya sauka ga Hammad daketamata Vidio da wayar shi. Suna hada ido yadagamata kai da hannushi alamun taci gaba. Ido ta lumshe taci gaba da kwararo karatu har saida tazo inda take so kana ta dasa aya. Tafi wajen ya É—auka da kabbara. Ahaka akaita fiddo wayanda za'a yaye bayan an kammala aka duba marking su nan akaga zarah tafisu nesa ba kusaba. Anan fa manyan alhazawa suka fara fiddo manya manyan kyaututuka na kudi mota kayan sawa ana bata... Ya sayyafi yace to masha Allah kowa zai iya komawa wajenshi mungode da wannan dumbin Alkhairi... Kat kat kat !!! suka farajin takun takalma da wani masifaffan turare mai tsananin kamshi. Gabaki dayansu suka juya Zarah kam ido ta lumshe. Hammad ne yasha fararan kaya na wani dakeken boyel fari tas sai bakaken takalma da hula sai wani shegen glass dayasa ya toshe idon shi hannushi rike da furanni masu masifar kyau. Ya sayyadi ya bashi hannu suka gaisa. Ahankali ya karÉ“i speaker hannushi yayi sallama tare da faÉ—in alhamdulillah naji dadi matuka, ina cikin tsananin farin ciki da wannan rana mai albarka. Cikin tako na kasaita ya karasa gaban zarah tare da fiddo wani farin hankacif ya mikamata..... Kutt yazata kaya ga zarah ga shekh ga hammad cikin taro. SHEKH ya hanata mu'amullah da kowa yaushe ta fara baisani ba. Baba yaba SHEKH wata daya anci sati biyu saura nawa? Ya alkawarin hamnad na mallakar zarah shin zai hakura koko yola zai bita.