๐Ÿ’”_____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 16* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK one* *Chapter 16* Jiki Babu kwari Abba ya hango Abeed kwance idanunsa a lumshe sai zub da hawaye yake, da kamar ya fita, sai Kuma yayi karfin hali ya karasa ,kujera ya janyo zai zauna ya tsinkayo muryar Abeed Yana cewa "kada ka zauna abbanmu , bai ka mata ace ka zauna a gurin mutumin da baka so ba," jin maganar Abba yayi kamar saukar aradu bakinsa har rawa yake wajen cewa "Babana haba Abeed Ni nace maka bana sonka Taya za ai uba yace baya son dansa " "uhm abbanmu kenan ,lokacin yin wanan maganar ta wuce kama ta yayi ace iyanzu Kana gida Kana farincikin yanko likkafanin bonne mu, burinka ya cika Abba kayi sanadiyyar sa zuciyata kamu wa da ciwo, kasa rayuwa ta acikin masifa ,akullum laifina kawai kake gani baka ganin laifin zarah baka ganin laifin ka Ni kawai ka tsana idan Zara 'yar kace ta sunna nima d'an Kane abbanmu komai ya faru Abba Kaine ka fara lalalta komai shiyasa Allah ya nuna maka ishara akan Hakan mu" "no Babana kadai na fadan Haka indai wanan matsalar ce kasa aranka n'a hakura Kuma zamu dawo kamar da ,Zan kula da rayuwar ka" " uhm abbanmu kenan Babu lokaci, lokaci ya ruga da ya wuce ,karike kulawarka bana bukata ,lokaci ya wuce Kuma kasan Abba ance lokaci baya jira, albishir daya zanmaka shine ,idan Fu ad ya tashi Zan bashi Wanan littafin ya karanta iya karfin sa Har lokacin da zai Gane abin da kuke boye Masa" "nashiga uku Abeed kada Kai Haka, Dan Allah bana son rasa Fu ad ,wanan littafin zai iya sanadiyyar sa zuciyar sa ta buga ya mutu ya bar duniya, Dan Allah ka taimaka kaji" "abba walalhi Babu abin da zai Hana na bashi littafin Nan ya karanta , da bakason ya San komai ka dauki book din ka bashi ,daman nasani Haka zata faru, kuma ga ranar tazo ,abbanmu kayi hakuri kaddarace ga kudi ga mulki da sarauta Babu abin da baka hada ba, komai Allah ya baka , Amma ya dauke maka kwanciyar hankali da nutsuwa, depression babbar matsalace ga Dan Adam, Kuma ba kowa bane asalin damuwa sai Kai Abba Ni kawai dorawa nayi" kuka Abba ya fashe dashi gami da mikewa jiki Babu kwari ya fita. Abba Yana fita Abeed ya runtse ido tare da furzar da iska daga bakinsa, ya lumshe Ido, Yana zub da hawaye yace "uhm abbanmu kenan ,Allah ya fitar da mu daga wanan jarrabawar Ni ayanzu nasan tawa tarugata kare " daga Haka Kuma ya Kara sakin murmushin karfin hali ya daga idonsa sama Yana kallon silif. Abba kuwa bayan ya fita gurin doctor ya koma yace "doctor ka kaini dakin da Fu ad take" Babu musu doctor ya shige Gaba Abba ya bishi a baya Har zuwa d'akin da Fu ad yake, tura kofar yayi ya Shiga shikuma doctor ya dawo office dinsa, kaitsaye Abba Shiga yayi ,a zaune ya samu fu ad ya hada Kai da gywa idanun Nan nasa sun kada sunyi jajur, jiki a sanyaye Abba ya karasa bakin gadon ya zauna, shiru ya danyi baice komai ba ,Haka shima fu ad Bai d'ago ba Kuma Bai Masa magana ba, har tsawan yan dak'iku ,can Kuma sai Abba ya dauki hannunsa ya Dora akan hanun Fu ad kana ya d'ago sa, yanayin yanda yq ganshi ne yasa Abba ya tsorata ,zuciyar sa ta SHIGA bugu bakinsa ya kasa furta komai ,ya bude Baki zaiyi magana Fu ad ya daga Masa hannu Ade da cewa "abbanmu Kar ka cemin komai ,banason n'a kara magana da Kai Har sai ka bani labarin abin da ya faru abaya, yanayin yadda Naga kuna boyemin Abu ya tabbatar min da cewa akwai abin da yafaru wan da ba kwasan nasani, Abba na rokeka Dan Allah ka dakko min wanna littafin kada ka Bari zuciya ta ta buga bansan komai Akan Haka ba, Allah aba kaba namutu Sana din damuwa Akan Haka, bazan taba ya femuku ba koma menene ake boyemin" saurin dagowa abba yayi arazabe yace "ta sallam fu ad Mai yayi zafi Haka ? Dan Allah kada ka fadi Haka ,sanan n'a rokeka ka hakura da sanin wanan labarin ,rashin sanin labarin shine alkairi a gareka" "wallahi Abba maganar Nan da ka fada Takara samin kaunar karanta wanan littafin KO abani littafin kokuma n'a kashe kaina " turo kofar sukaji anyi tare da cewa "ba saรฏ ka kashe kanka ba fu ad ka kwantar da hankalin ka indai har Akan wanan littafin ne zaka karanta shi" Abeed ya fad'a lokacin da take karasowa gabansu, sanan ya zuya ya kalli abbansu yace "abbbanmu Kaine wan da ka fara buga wasan ,Kaine wan da ka fara Toni wanan sirrin da ace baka bashi littafin Nan haryanzu hankalin ku a kwance ,meyasa ba zaka bar wanan gabar iya Ni ba ? Dolene Ni saika kunta tamin, ai aikin Gama yariga da ya Gama dolene Fu ad ya San komai Babu yadda ka iya da kaddara, Fu ad ka shirya karanta littafin nan yanzu ?" Abeed ya fad'a ya na kuka, gyd'a Kai fu ad yayi Yana kallon sa, "Tom shikkenan hakan ya tabbatar min kanason cigaba da karantawa ,kataso mutafi gida nabaka littafin" murmushi Fu ad yayi yace " dagaske Yaya zaka bani?" "Dagaske nake Fu ad taso mutafi" yafada tare da juyawa shima fu ad ya Mike daker ya bi bayansa, abbama tashi yayi jiki Babu kwari ya bi bayansu har suka karasa inda momy take a zaune tana kukan zuci, mamaki ne ta kamata ganin yadda su Fu ad suka fito ,Abba ta kalla Tace "abbanmu Yana ga sun fito Kuma?" "Uhm taso mutafi gida ammi nakara maganar acan" daga Haka suka fita zuwa parking space ko sallama basuyiwa doctor ba suka tafi gida. BAYAN sun koma gida Abeed ne ta Shiga dakinsa ya dakko wanan littafin , juyowar da zaiyi yaga Abbansu ya marairaice kamar zaiyi kuka ,ga idonan nasa ya kada yayi jajur, Allah sarki tsabar tashin hankalin da yake ciki fuskarsa har ta fad'a, Muryarsa ya tausasa yace "Babana kada Kai Haka Dan Allah, masu sunan ka akwaisu da jin magana kuma kaima nasan Kana jin maganata sosai ban San maiyasa zuwa yanzu zuciyarka ta kekashe kake tsallake magana ta, Abeeddeen ka taimaka rokarka nake amatsayina na mahaifinka kada kace zaka aikata Haka , wallahi tashin hankalin Gaba saiyafi nayanzu zafi da kunci, fu ad Bai San yayanku yasid ba baisan maiya fitar da shi daga gidanan ba, Haka zalika baisan maiyasa tsawan lokaci da Kai da abdulmajeed bakwa gida ba, yanzu gashi Abjeed ya sake tafiya ga zarah tatafi kaima so kake narasa ku?" "Uhm abbanmu ai bansan Rashi kariga da kayi shi karasa Yaya yasid ma ballan tana Fu ad, ai karka damu nine wan da zanfi Jin Babu dadi idan nasashi, to Kuma Nima din saura kadan abba kasa zuciyata ta buga" Yana gama fadar Haka ya ratsa ta kusa da Abba ya huce batare da ya jira abin da abbansu zaice ba. K'asa ya sakko dauke da littafin a hannunsa Yana zuwa ya samu Adeena a zaune da Zaid sai ammi ta zabga tagumi ,gefe Kuma Fu ad ne zaune Yana aikin da ta Saba wato tunanin Mai zaifaru dashi Nan Gaba, mikewa yayi ganin Abeed ya dakko littafin ,Yana tsaye har ya karaso ya Mika Masa, jikin Fu ad da hannunsa na rawa ya amsa Yana kallon cikin idon Abeed din, tabbas ya hango tsoro da fargaba da tsananin tashin hankali acikin idanun yayan nasa, Abeed Bai ce komai ba ya juya sama, ammi kuwa zarw Ido tayi tana kallon littafin dake hannun Fu ad, da sauri ta hau sama ,d'akin Abeed ta nufa, Bata sameshi ba, sai dai Abba dake zaune kamar macacce, sai ka kula sosai sannan zaka fahimci idon sa a bude yake, ganin Haka yasa ammi ta zube a gurin sharaf tana kallon mijin nata cike da tausayawa, hannun ta takai kan kafadar abba Yana rawa ta bude Baki zatayi magana sai ta kasa, kawai itama ta saki kuka Mai ban tausayi, suna zaune a gurin na tsawan lokaci suna kuka, har Abeed ya zo shigowa d'akin ya kasa Sabi da kukan da yaji sunayi, gani yake kamar idan ya shigo zuciyarsa zata karye ya amso littafin Nan, Babu yadda ya iya Haka yaja kafarsa daga kofar dakin ya bar gurin. Ammi ce ta d'ago ta kalli abba Tace "abbanmu komai ya faru Kaine kaja ,yanzu ga shinan wagari ya waya, Ni wallahi har tsoron fadawa duniya irin wannan babbar kazantar da ta faru nake, yanzu mezaka fad'a musu eh, sai da na fad'a maka akwai lokaci komai Daren dadewa sai abin da muke biyewa ya bayyana ko da ace Fu ad Bai tono ba Dole Adeena sai ta tono komai , innalillahi wa'inna ilaihirraju un! Munshiga uku" "uhm Ammi kidaina cewa kin SHIGA uku Baki shiga ukuba nine Wanda nashiga uku " "uhm ba Kai kadai ba Abeeddeen ma Yana ciki da ace yasid ya nanan komai zaifi saituwa Amma Kash ya tafi ya barmu bamusan duniyar da ya shiga ba ,Haka itama Zara,u ,yanzu kenan yazamuyu?" "Babu abin da zamuyi da ya wuce mu fawwwalawa Allah muga abin da zai faru Nan Gaba". BOOK TWOโœŒ๏ธ _____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 17* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK TWOโœŒ๏ธ* *Chapter 17* Fu ad kuwa daki ya shiga ya turo kofa , ya cire rigarsa, ko wanka Bai ba Sabi da cin gudu yake yaga abin da yake ciki, shiyasa ma Bai bu ta kan abinci ba ya hau kan gado tare da bude shafin da ya tsaya yaci Gaba da karatu kamar Haka....... Dan dawowa baya yayi kad'an Dan shi kansa ya ma manta Ain da ya tsaya ,Dan Haka ya Soma karanta wa daga pegi na hudu, kamar Haka... Ban San Mai yasa yarinyar Nan ta nemi shigowa rayuwa taba,Ni dai har zuwa wannan lokacin Ina tsaye a inda tatafi ta barni ,a tsarin rayuwata bana da bajed din na auri wata a ahalin mu , Sabi da Ni nasan kaina bazan iya adalci ba ,domin zuciyata daban take da ta sauran mutane ,amma Kuma sainayi kokari na bar abin a zuciyata na Soma takawa zuwa part dinmu, a lokacin da na Shiga falo kafin ba bude kofata sai da nayi duba zuwa kofar d'akin ta ,a take tausayinta ya shiga zuciyata ,Sabi da yadda Naga tana zubar da hawaye a kaina ,babban kato barar da na tafka a rayuwa ta kenan tausayi ,ko da so daya ban taba Jin son zarah a Raina ba ,Amma Kuma lokacin da na Yi tozali da ita sai naji Gaba kidaya tausayinta ya mamayemin zuciya, abin da zai Baku mamaki Ni Abeed har yanzu ban fara sonta ba ,Sabi da Ni kyaun mace ko muryar ta baya taba rudani, a yanzuma da kukaga n'a tsaya ina kallon bakin kofar dakin ta, ina kallon gurinne sabi da tsananin tausayin ta danake Yi Sabi da masifar da ta tunkaro ratuwarta ganga Ganga. Bayan shiga dakina, kwanciya ya nayi zanyi bacci Ashe ita ba bacci takeba takasa baccin, Wai kunsan maiyasa ta kasa baccin? Allah sarki baiwar Allah ,kawai Sabi da nace Mata I kiss you Kuma bansamu tayi min ba wannan dalilin ne ya hanata bacci, Ina kwance Ina nishadina sai jin bugun kofar ta nayi a hankula , da farko na tsora ta Amma Kuma sai na Dake nace "waye da cikin darennan za a damu mutane" siririyar muryar ta naji ta ce "yaya nice? Tana fadar Haka na gane wacece jikina a sanyaye nace "zarah lafiya bakiyi bacci ba?" "Yaya nakasa bacci burina kawai namaka abin da kake so bana jin dadi ace ka nemi Abu kuma nakasa yi maka" "uhm Zara,u kenan Babu komai kije ki kwanta" "a,a wallahi Yaya Ni sai na Yi maka" Babu yadda na iya Haka n'a taso jikina a sukwane n'a bude kofar ,matsa mata hanya nayi ta shigo sannan n'a Tura kofar, . Babban abin da nake tsoro shine yafaru a lokacin abin da zarah Bata sani ba shine inhar na soma kulafuci a kan Abu to Dole ne sai na sameshi domin Sha,awata halittace kamar yadda aka dasa a jikin kowane Dan Adam Nima Haka tawa take Amma tawa daban take da ta wasu, hannuna guda daya na daga na Dora a kan kafadar ta data kuma n'a saka shi a saitin mazaunen ta, na matseta a jikina na wajen "yan dak'iku, kafin daga bisani na Dora bakina a kan nasa ,cikin nutsuwa da solo irin n'a 'yan duniya yake kissing din bakinta kamar yasamu sweet..... Ita kuma zarah ta dage sai lumshe Ido take alamar kissing din Yana kaima , batare da ta Hana shi ko ta dakatar da shi ba ta ciga ba da karbar sakon da yake kaimata, sosai ta ji dadin hakan ,Dan har sai da taji kamar Kar ya daina, tsabar yanayin da tashiga batama San ya cire bakinsa daga nata ba, saรฏ jin maganar sa ta yace "Zara,u Ina hayyacin ki kuwa" kallo na ta danyi hade da sake lumshe Ido cikin sani mayuwacin Hali ta d'ago lumshash shun idanunta masu Kama da Mai bacci a lokacin Tace "uhm uhm Allah Yaya naruga na gaji jina nake kamar ammi duka, ko zaka iya taimaka wa ka kaini bedroom Dina?" Lokaci guda na zaro Ido Ina kallon ta cike da mamaki Wai yau zarah ce zata ce nakai ta bedroom yarinya Mai addini da tarbiyya ,kun San wani abu kuwa wallahi har a zuciyata ban taba tunanin yarinyar Nan ko hannun namji zata iya tabawa ba Sabi da soyayya, sai gashi BAYAN Haka har rungumarta nayi nayi kissing dinta, lallai nayar da so masifa ne Akan zarah n'a gane so Bala,ine ,sanan akan ta nagane wani abu waishi ana sonka baka so ,to Ni dai wanan abin shi ne shilar wargajewar rayuwata ,da ace lokacin da zarah ta nuna tana Sona banji tausayin ta na fad'a soyayya da ita ba ,da Babu abin da zai faru ,sai gashi najawa kaina masifa ta har abada', abin da ke matukar bani mamaki shine Ina son yarinyar Amma ba so na soyayya ba so nake ma najini da 'yan uwanta ka ,Danni ajinin jikina nakejin sonta tamiar 'yar,uwata ,ba zakusan wani abuba ma sai na zo zanyi kissing dinta ko wani abu sainaji jikina Yana bani narabu da ita zuciyata tana cemin kana aikata zunubi Mai girma, Amma ita Ina zarah Bata ganewa soyayyata da kaunata ta lullube duk wani ilahiri na sassan jikinta ,baiwar Allah kenann. Uhm bakuga komai ba sai ma lokacin da na dauki Zara zuwa d'akin ta shima wanan babban abune ya faru wan da bazan taba mantawa dashi arayuwa taba, a wanan ranar ne n'a fara sanin yaya halittar ya mace take a zahiri ,duk iskancina da tantiranci irin nawa ban taba ko da kuskuren yin Zina da wata yarinya ba ballema Naga jikinta, Amma ita yau zarah nagani ,Naga abin da ya rudani yasaka zuciyata fargaba da kunci, duk da bana son yarinyar,,inason na aureta kodan tarbiyya da take dashi ,banaso ace nine sanadiyyar gurbata rayuwarta dan nasan abbanmu bazai taba ta femin ba, Kalllon ta nayi n'a dagata cak zuwa dakinta ,batare da tunanin wani zai ganmu ba, n'a Shiga da ita bedroom, dinta Kai tsaye kan bed dinta na dorata kana na sunkuya na sakar Mata murmushi , sanna na manna Mata kiss a goshi, har na Mike Zan tafi, zarah ta janyoni ban Ankara ba naji na Fado saman gadon, sai lokacin na Ankara da wata shegiyar riga dake jikin yarinyar, ma ana rigar bacci ce duk gaban rigar net ne sai kasan cikinta yadine Mai santsi, saurin runtse ido nayi ganin yadda manya manyan dukiyar fulanin ta sun bayyana farare Sol abin Sha,awa ,Kara tamke idona nayi na furta "subahanallahi ,zarah wannan wace irin shigace?" "Uhm Yaya kasan dare yayi har na sa Kaya bacci na kwanta na kasa bacci ,shiyasa kaga Haka Amma Dan Allah kayi hakuri kaji, Ni wannan ba damuwa ta bace Yaya duk da kasancewar Babu kyau namijin da ba muharramin ki bane ya ga jikinki ,to Amma Ni Ina da tabbacin wataran zaka zama mijina komai kake bukata mutukar Ina dashi Zan baka, nasan Yaya kana so ki awaici kawai kake Sabi da Ni a matsayin kanwar nake Dan Allah Yaya kamin Al kawarin zaka aureni" tayi maganar tana share kwallar datake Shirin zubo Mata, Ido ta kuramin tana sauraron amsar da Zan Bata ,Nima a lokacin kallon ta nake Yi nakasa ko kirta Ido ,can wajen wasu yan sakwanni ta sake cemin "Yaya ko dai baka son aurena?" "A,a zarah Ni ko nake son aurekin ,insha Allahu namiki alkawarin Zan kasan ce Miki wani bango na rayuwa" murmushi tayi lokaci guda tare da daukar hannuna a sanyaye ta dorashi kan manyan dukiyar fulanin ta, sannan Tace "Yaya kayi duk abin da kakeso namallaka maka komai nawa Kuma dama' an haliccenine domin ka" jikinane yashiga rawa jin yadda hannuna ya sauka akan lallaisan kirginta masu kyau da Kelli, bansan lokacin da na shiga murzasu Ina shafawa ba kamar nasamu audiga, cikin mintina kalilan nafita daga hayyacina Haka itama zarah" Wani numfashi Fu ad yaja tare da runte Ido kamar a gabansa akeyi ya rufe littafin ya Mike daga kwancen da yake, ya jingina da bango ,idanunsa sun rune sunyi ja yace "innalillahi wa'inna ilaihirraju un Wai yanzu wannan abin da nake karantawa gaskiya ne,shib dagaske an aikata Haka a A.K FADAMA tabdijan ,fu ad yayi shiru tare da tallabar habarsa da hannunsa,. Bude littafin yayi ya cigaba da karantawa can Kuma ya sake tsayawa yace "Kai gaskiya tsallake gurinnan zanyi bazan iya karanta abin da zaisa na fice daga hayyaci na ba" daga Haka ya tsallake pege daya ya shiga pege na Gaba ... Washe Gari da safe zarah ta Mike ta shiga tayi wanka sannan tayi sallah ta koma part din Ammi, gyshe ta tayi cike da nutsuwa sannan Tace "am ammi Ina abbanmu?" "Abbanku Yana dakinsa Zara,u yau Naga Baki shirya da wuri ba ko Baki makarantar bane?" "Uhm ammi kenan malaminmu ne yace indai banzo da wani ba saiya koreni shiyasa Har yanzu ban tafi Kuma Yaya Abeed bashi da lafiya sai my boss Kuma yace shi yasani nayi laifin wallahi bazai jeba" "au Haka yazid din yace shikkenan barni dashi jeki shirya Kuma shi zaikai ki " "to ammi Amma da Yaya Abjeed yace zai kaini" "a,a ki Bari yazid din shi zai kaiki" "tom shikkenan ammina Bari naje na shirya" tana Gama fadar Haka ta fita zuwa d'akin ta ta saka uniform dinta ta fito falo ta zauna. Ammi kuwa Kai tsaye dakin yazed ta nufa cikin masifa, ta Soma cewa "yanzu yazeed yarinyar Bata da lafiya kwana biyu dan Tace ka kaita makaranta saรฏ kace baza kaba " "uhm Kai Ammi bacci fa nake kika tasheni da bida wanan yarinyar haba ammi, gaskiya Ni nagaji Wai wane irin so kuke Mata da har za ace baza a daketa ba, yarinya sai kace Yar gold kawai ku barta tatafi malamin su ya dakata gobe ma bazata sakรฉ ba idan andake ta" "to Ni ba Haka nace ka fadamin ba idan kuma baza ka kaita ba naji, Wai ahaka a gidan Nan Kai nake gani Mai saukin Kai ,Daman shiko wancan uban girman kan saรฏ ya ga dama yake kula mutane ita kanta yarinyar tsoron sa takeyi" "hhh wai Ammi wa kike nufi?" "Waye kuwa idan ba Abeeddeen ba" "oh cewa zakimin sarkin iyayi ai Ni Naga Randa Abeed zai koma kamar kowa, yaronnan akwai ji dakan da" "uhm Ni dai ba wanan ba katashi ka kaita idan zaka kaita , daman Abeed ai mahaifiyar sa yayi ," "hakane kumafa Ammi ke da kike jinin sarauta ma bakya wanan abin Amma momy kam ai tazuba mulki da izza ,Ni wallahi ma yaushe rabon da na Kira wayarta ta Shiga har na manta" "uhm wallahi Ni ma Haka ,Kuma na damu akai rabon ta da gidanan tun Abeed yana karami fa" "eh ammi na sani walalhi ,Allah Ni narasa Mai ya fitar da ita daga cikin gidan Nan Naga dai momy Bata da matsalar komai " "hmm Kai dai baka sani ba mudai kawai sai dai muce kaddara da ikon Allah, Dan Allah Ni dai tashi ka kaita kar lokaci ya kure daga baya mayi wanan zancen" Tom yace sanan ya Mike ya zura jallabiya ya fito, lokacin da ya fito falon kafin ya ce zarah ta tashi sutafi saรฏ da ya watsa Mata harara sanan yace "Zaki taso ko na koma" Bata ce masa uffan ba ta Mike suka tafi. _____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 18* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK TWOโœŒ๏ธ* *Chapter 18* Tom acan makarantar BAYAN sun Isa gurin Shugaban makarantar zarah batasan Mai suka tattauna ba ita dai kawai ance ta huce aji. Babu musu zarah ta huce aji cikin farincikin ganin jalila kawarta, zarah tayi sa,a Babu malami a ajin ,Dan Haka ta janyo jalila gefe tana fara,a "a,a fateema lafiya Naga kina ta arahar hakori kamar Mai tallan makilin?" "Uhm ba Dole nayi farinciki ba nasamu abin da nakeso " "mai yafaru wai karki cemin Abeeddeen ya fad'a soyayya dake " "uhm wallahi dagaske nake abu kamar a mafarki Wai yau nice da Yaya Abeed muke soyayya" "shine abin da nake fadamiki fateema kika kasa ganewa Daman ance mahakurci mawa daci" "hakane nayar da da wanan batu naki jalila kinma dan jiya da farinciki n'a kwana azuciyar ta" "dan Allah fa mai ta faru kawata ?,bani Masha" "uhm anan zarah ta kwashe duk abin da ya faru tsakanin ta da Abeed a Daren jiya ta fadawa jalila, jalila Bata dakatar da itaba har sai da ta dasa Aya sanan Tace "innalillahi wa'inna ilaihirraju un ! "Fateema kin bani mamaki walalhi ko a mafarki ban taba tunanin Zaki iya aikata irinn wanna abin Sabi da soayya ba, walalhi har yanzu ban Gama tabbatar wa kece wadda Zaki iya wanan rashin hankalin ba" "Kai Wai jalila Mai kike fad'a Haka bafa Haka nace Miki nayi Zina da shiba ,bakuma Haka nace Miki yashigeni ba kawai nace Miki ya taba kirjina sai kiss shikkenan" zaro Ido jalila tayi Tace "Baki da hankali fateema wanan Maine idan ba Zina ba.... Girgiza Kai zarah ta SHIGA Yi Yana kallon yadda yanarin jalila ya sauya jikinta yayi laushi, da idanunta duk sun cicciko da kwalla alamun kuka zatai ,ganin Haka yasa zarah ta tausasa muryar ta Tace "jalila kada kiyimin mummunar fahimta wallahi Ni ba Yar iska bace ,Kai nayi domin na farantawa yayana, Kuma nasan bazai min butulci ba zai aureni insha Allahu kuma yamin alkawari" "tabdi jan amma sai yau na tabbatar da cewa fateema Baki da hankali, namiji namijin zakiyiwa Haka ,uhm kin bani mamaki da har son da namiji ya rufe Miki Ido kika manta da cewa ke Wace, kin manta da rayuwarki kinnata da addini ki duk asabi da soyayya, to Bari kiji na fad'a Miki wani abu da Baki sani ba, duk wani namiji Dan iska baya auren Yar iska ,sai dai yaje ya nemi wadda Bai lalata ba kekuwa fa ya maidake second Baki da wani amfani, tun da yaga komai ,mu samman ma ce sabi da halittar dake jikinki yakeson auranki ,to maiyayi saura kuwa tun da yaga komai, yakamata ki hankalta yarinya" "a,a jalila Yaya Abeed Yana Sona Kuma na tabbatar bazai ci amana taba, zai aureni kuma mu zauna tare dashi, ina son ki fahimceni jalila da yaje ya nemi wata a waje gwra Ni na biya Masa bukata" "innalillahi wa'inna ilaihirraju un" wai yau zarah kece kike furta wadannan kalmomin da bakinki ,Anya kuwa kanki daya Dan Allah ki cemin mafarki nake ba gaskiya bane, kicemin karyane ? Kuka zarah ta saki Tace "Allah jalila inason Yaya Abeed Kuma bazan iya rabuwa dashi ba kin fi kowa sanin ta yadda akai na Sami soyayyarsa shekara nawa Ina dakon soyayyarsa sai yanzu da Allah ya bani dama'ya taimakeni nayi Wasa da damata gaskiya bazan iya ba, wallahi jalila a yanayin da nake jin kaina, ko Haka yace na bashi budurcina Zan iya mallaka Masa, saime Daman danshi aka haifeni" zaro Ido jalila tayi Hadi da cewa "kutumar uba, ke zarah kunci kutumar ubanki Anya kuwa kina da hankali, namiji zakiyiwa wannan abin ,karfa ki manta ke ba kowa bace face yar ruko ,baki da hadi da familyn A.K FADAMA , Ina so yanzu in tunamiki abin da kika manta ,zuciya take neman dibarki ki aikata sabon ubangiji, shin kin Tino kewace ko sai na tuna Miki?" "Uhm nasani Ni ba kowa bace face baiwar Allah, baiwar Allan da abbanmu ya dakko ta a gidan marayu ya raineta tamkar 'yar cikinsa Kuma ayanzu ta kamu da soyayya dansa ,ko ba Haka bane?" "Eh hakane zarah Amma yakamata kikiyaye " "uhm Daman abbanmu shi yaraineni har nazama haka Maine laifi Danna bawa dansa kaina ,kinga ai n'a rama halacci ko" "ah lallai kuwa nayar da kinyi nisa bakyajin Kira, zarah Allah ya yaye Miki idan Kuma ganewa ne jahirci ya toshemiki ko kwalwa allah ya ganar da ke, ni n'a koma cikin aji Dan baza ki sa zuciyata tayi bundiga ba" jalila tayi saurin mikewa tana goge hawayen idonta, itakuwa zarah zama tayi a gurin tare da sakin murmushi, ta zaro wayarta message din da ya shigone ya sa ta saki murmushi a hankula Tace "yayana ganinan " daga Haka ta Mike ta huce ta gaban jalila tayi waje, malamin su ne yaga fitowar ta cikin masifa ya Soma cewa "ke fateema ina zakije daga kawoki zakice Zaki fita zonan haba yarinya tafiya laifi" Sun sum sum zarah ta karaso gaban malamin ta tsuguna tace" gani malan" "fateema Ina Kuma Zaki Naga kinyi hanyar waje ba a tashi ba?" "Uhm umm Daman Yaya Abeeddeen ne yazo zamuje gidan marayu mu kaimusu Kaya shine zanje mutafi Yana waje Yana kirana " "oh Allah sarki yan albarka ai yaronnan akwai taimakon marayu maza jeki ku tafi allah yayi muku albarka " "ameen kawai Tace ta Mike ta cigaba da tafiya, Har ta fita daga cikin makaranta, itakuwa jalila tanan zauna tama kasa karatun kwata kwata abin duniya ya had'u yayi mata yawa ,so take ta ceto zarah daga masifar da ta afka Amma Ina zarah ta kasa fahimta yanzu yakenan zatayi Mai zatayi wajen taimakon ta?" Haka dai jalila ta cigaba da sake sake da warwara, kun San wani abun kuwa ban taba tunanin abin da zai faru ayau Zan iya aikatashi a rayuwa taba wannan abu da muka aika ta shine babbar masifar da muka fara shiga a family n mu kafin abbanmu ya zo Mana da wata magana Mai rikitar wa wadda zuciyoyin mu da gangar jikinmu ya kasa dauka, wannan maganar ita tayi sanadiyyar wargatsewar duk wani farinciki na dangin FADAMA. Zarah na fitowa na bude Mata mota ta Shiga n'a soma tuki cike da farinciki, Haka itama zuciyar ta fess batare da wata damuwa ba,muka nufi hanyar gidana wan da yake kasan unguwar mu, Ina zuwa Mai gadi ya bude min gate nashiga, a parking space na ajiye motar ,sannan muka shiga ciki, kunsan wata kudura ta ubangiji alokacin da muka Shiga bedroom Dina sai da zuciyata ta buga da karfi ,Haka ita kanta zarah jikinta sai da yayi sanyi a wannan lokacin, sai kawai Naga ta fashe da kuka Tace "Dan Allah Yaya ka maida ni gida gani nake kamar bazan iya ba ,tunanin makomata nake Yaya" atake a gurin wani kwarin gywa yazo min nace Mata "haba zarah Ashe dama' ba son gaskiya kikemin ba kefa kika Zaki iya bani komai dakike dashi Amma shine yanzu zakice kin fasa" "uhm uhm Yaya ba Haka bane wallahi Ina sonka Kuma kamar yadda nayi maka alkawari Zan baka komai bawa, a lokacin da muka shigo gidannan ko dar banjiba sai da muka shigo dakinnan tukunna naji zuciyata ta karye jinake kamar wani abu zaifaru Nan Gaba da da dama kawai yaya a hakura ko muje musamu abbanmu adaura Mana aure" "uhm shikkenan duk yadda kikace " wannan magana danayi matane yasa Zara Jin Babu dadi ganin ban sake tun tubarta ko rokonta akai ba sai ma taga nace ta taso mutafi gida, Ashe ita a tunanin ta tazata haushi naji ,sai kawai na ji Tace "Yaya na shirya" juyowar da zanyi Naga har ta cire komai n'a jikinta, ban San lokacin da nace zarah Maine hakan Dan Allah ki Mai da kayanki" tafadi Haka batare da na bude Ido ba, ashe Bata tafi ba sai ji nayi ana shafani, Nan take jikina ya Soma tsuma masifaffiyar Sha,awar da nake da ita ta motsa take, ban San San da na janyo ta tafado jikina ba, bazan iya tsayawa na fayyace muku abin da ya faru a ranar ba, sai dai Zan iya ce muku mai faru ta faru Tun da har na karbi budurcin zarah awannan ranar.... . Abin da ya daure min Kai shine banji wani shauki da dadi da akecewa anaji game da mace ba sai dai naji yanayi ya Dan sauya kawai, narasa Maine dalili ,ga budurwa iya budurwa komai zarah ta hada na more rayuwa a jikinta, nikuma basa burgeni bana sonta bansan dalili ba so na yan uwantaka Ina yimata ban da soyayyar aure. Kuzo kuga yadda nayi wa yarinyar Nan aika aika, Dan naji Mata ciwo sosai, hakan Bai hanata daurewa ba, Danni nayi mamakin dauriya irin ta wannan yarinyar,karshe dai Nina gyra zarah namata komai sannan na Mai da ita bakin Ak FADAMA ,sai Kuma shiga kamar ba tare muke ba, babban tashin hankalin shine dingishi zarah take, gashi duk falon kowa Yana zaune harda abbanmu, tashigo, to Daman yadda abbanmu da ammi suke nuna Mata so kamar kwai sai hankalin su ya tashi, Nan take abbanmu ya Mike ya nufo inda take cikin tashin hankali yake cewa "subahanallahi daughter lafiya yanaga kina dingishi Mai ya sameki?" Abbanmu ya shiga jero Mata tambayoyi, Haka itama ammi ta karaso ta Soma jero Bata tambayi yin, zarah kuwa tayi tsuru tsuru a gabansu tana muzurai ta kasa cemusu komai, Niko Ina gefe na hade girar sama da ta kasa irin Kar a rainani dinnan, ban Ankara ba naji Tace "wallahi abbanmu Ina cikin tafiya kawai naji kafata ta gurde" "nashiga uku garinya Haka ta faru ? Sannu ai da kin yimin waya nazo na daukeki" "uhm uhm Kai abbanmu kawai saina maka waya sokake na tada maka da hankali" "a,a daughter ai da kiji ciwo gwara nazo na daukeki, yanzu ma nasan bazaki iya karasawa daki ba Bari ammi ta daukeki " "ammi ta dauketa Kuma haba abbanmu wannan katuwar yarinyar so ake akarya mana uwa gaskiya abbanmu a hakura ta taho Tun daga makaranta a Haka balle nan ne zai hanata Kara sowa " Abeeddeen yayi maganar Yana hura hanci kamar Bai San abin da ya faruba" "tom uban iyayi da girman Kai tun da dai kace uwarku bazata dauke taba ,to Kai zo na dauketa ka kaita dakin ta" "eh abbanmu naji ni gwara n'a dauketa amma Ammi ai bazata iya ba" mikewa nayi zuciyata shar sabi da su abbanmu basu gane komai ba, n'a daga zarah a kafa data n'a yi cikin dakin ta da ita, allah sarki abbanmu shu murna yake nafara sakin jiki da yan uwana, sannan nafara kulawa da zarah Dan da natsani yarinyar ,Dan tun da abbanmu ya dakkota shikkenan kulawa da soyayyar da yake nunamin ta koma kanta, duk cikin yaran abbanmu yafi Sona sai gashi na Yi abin da abbanmu zai tsaneni tsana ta har aba da. Tom kwance atashi agirin Allah ba wuya , intakaice muku nida Zara,u kullum cikin kulawa da junan mu muke Haka zalika zuwa gidana dayake kasan kunguwarmu yazamar Mana jiki kullum sai munje, yau tsawan wata uku kenan, zarah kullum Kara jin soyayya ta take a zuciyar ta ,nikuma a kullum karajin ta nake kamar ba soyayya muke ba, kullum mita takemin Akan nayiwa abbbanmu magana akan ayi maganar aurenmu tun kafin lokaci ya kure ,amma nikuma na kasa, hakan yasa ran zarah ya baci ta daina nemana tadaina saurarona Dan gani take kamar ita kadai take Sona izuwa yanzu tafara yadda da zancen kawarta jalila. _____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 19* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK TWOโœŒ๏ธ* *Chapter 19* Yau itace ranar litinin zarau ta tashi da matsanancin ciwan ciki ga jiri ga amai babban tashin hankalin ma abbanmu ya rasa mai zai Bata ta daina Aman komai ya daina yimata dadi duk ta rame, hakanne yasa abbanmu ya dauke ta dashi da m'y boss suka tafi asbiti ita Kuma ammi ta zauna a gida akan cewa zata je asbitin anjima, nikuma ina daki hankalina ya tashi Kar dai ace zarah cikine da ita innalillahi wa'inna ilaihirraju un zuciyata saรฏ tafasa take Gaba daya lissafina ya kwace , gashi duk haduwar da muke da zarah banta ba amfani da condemn ba , Kai na na Sosa na runtse ido nayi zugum a tsaye Ina sauraron dawowar su abbanmu ,kawai sainaji shigowar malamin makarantar su da kawarta jalila, tun kafin su zauna na sallaba zuwa bayan kujera nayi shiru Ina jin abin da suke cewa Ashe magana Tace ta kawo su ,daidai lokacin da na tsinkayo muryar malamin Yana cewa "madam sai dai kiyi hakuri Amma kawaita dakan ta tashai damin zarah u idan ta fita gurin Dan uwanta Abeeddeen take zuwa Kuma Babu abin da suke sai lalata Wai a hakan ita suke Kira da soyayya, tun kafin jalila ta fadamin na fuskanci sani Abu, Sabi da zarah u ada idan tana aji batason tashi ko Ina Sabi da Kar Kari ya huceta, sai gashi an shafe kusan wata uku kullum sai ta tambayeni zata fita Kuma kullum da uzurin da take zuwarmin dashi, da na tambayi jalila shine take labartamin wanan Abu Mara dadi, Dan Haka na sanar da kune domin kuyiwa tufkar hanci idan ma aure zaku musu shikkenan, nagode da lokacin da kika bani" daga Haka malamin ya ce jalila ta tashi sutafi, itakuwa Ammi Har suka kure Mata gani hankalinta ba a kanta yake ba, Gaba kidaya ta fita daga hayyacin ta ,zuciyar ta cike da fargaba Tace "mun shiga uku Kar dai ace wanan laulayin da zara u take cikine ajikinta" Bata Gama rufe Baki ba tahango Abba ya shigo ranna abace Yana tafe Yana share hawaye ga yazeed rike da hannun zarah zuciyarsa na tafasa, ita Kuma zaran sai faman sinnar da Kai take tana muzurai . Cikin tashin hankali na rarrafa daga bayan kujerar na koma dakina Ina share gumi , can bayan gado na kule Ina rawar d'ari kamar wan da yake Jin sanyi, cikin damuwa da tashin hankali nake ,zaune a gurin na hada Kai da gywa na rasa mai kemin dadi, inan zaune ina fargaba zuciyata cike da danasani fall nake rike da kaina ,Sabi da sarawar da yake , "yasalam muryar Abbanmu na tsinkayo Yana yiwa zarah magana cikin tsawa da karaji abin da ban taba ji yamata ba ,yau shi naji Yana cewa "fateema ki fadamin wayay Miki ciki? Yanzu Zara abin da zakimin kenan wannan itace sakayyar da Zaki min, innalillahi wa'inna ilaihirraju un! Abbanmu ya dafe kirji Yana kokarin faduwa a gurin da sauri Yaya yazeed ya taro shi a tsorace , bakin kujerar ya kaishi ya zaunar da shi ,ita kuwa ammi hawayen idonta ya kasa daina tsiyaya Sabi da tsananin tashin hankalin da taji ,sake kallon zarah abbanmu yayi yace "fateema inason ki fadamin uban wa yayi Miki ciki? Shiru Sarah tayi Hadi da sunnar da Kai zuciyar ta na zafi da tukuki , still akaro na biyu Abbanmu ya sake cewa "ki fadamin wa yayi Miki ciki ,Zaki fadamin ko sai na yayyankaki a gidan Nan" abbanmu Bai Gama rufe Baki ba Yaya yazeed ya Dora da tsinkawa zarah Mari hadi da cewa "Zaki fadi Wan da yayi Miki cikine ko saina ci ubanki a gidannan,uhm abbanmu ka gani ko kaga abin da nake fada maka tsiyar kawo bare a gida kenan ,yanzu gashinan taje ta janyo mana masifa ta Bata sunan familyn mu gaba daya ,idan Aka bibiya itama shegiyar ce daga ganin idanun ki" wannan maganar ba karamin zafi tayiwa zarah ba ,tabbas tanason Abeed sannan tanason rayuwa da shi Kuma tana son abbansu Amma hakan bazai Hana tayiwa my boss rashin mutunci Akan cin zarafin da take Mata, budar bakin ta ta kalli Abba Tace "abbanmu kayi hakuri indai wannan cikinne ba kowane yayi min shiba sai Yaya yazeed Kuma wallahi Abbanmu ba karya nayi maka ba" salati my boss ya ja yayi baya hadi da zaro Ido waje bakin sa n'a rawa yace "zarah u nine ma zakiyiwa sharri? Bai Gama rufe bakin Saba yaji Abeed na cewa "abbanmu kada ka dauki maganar ta nasan tayine domin ta yiwa yaya yazeed sharrine domin ta kareni amma maganar ciki nine wan da nayi Mata shi, Dan Allah abbanmu ka yi hakuri kada kayimin mummunaar fahimta wallahi kaddara Tace tazo a Haka Ni kaina ban taba tunanin Haka zata iya faruwa da niba ,Kuma abbanmu kasan halina niba mazinaci bane ,kayar da Dani Dan Allah abbanmu" sauri daga min hannu abbanmu yayi zuciyar sa a sama yace"kull karka sakรฉ kirana da abbanku dannu ban haifi mazinaci ba , shashasha kawai Mara tarbiyya a Haka Ina ganinka kamar mai hankali Ashe ba Haka bane jibi Kai yanzu bakaji kunyar hada ido dani ba , wallahi Abeed ban taba jin danasanin haihuwar ka ba saรฏ yau, kuma Bari kaji wallahi wallahi Babu wan da zai zubar da cikinnan sai ta haifeshi Kuma Kaine wan da zaka aureta Amma kusani daga Kai har ita Babu Ni Babu ku" Arazane zarah ta zube a gaban abbanmu ta fashe da kuka Tace " wallahi Allah abbanmu Yaya Abeed bashi da laifi nice wadda nake da laifi tun da Ni nashiga rayuwarsa, Walla Abba Yaya bashi ne wan da ya tilastani Akan hakaba , soyayyar da nake Masa itace taja Haka kuma Ni atunanina nazata hakan zaisa na mallakeshi ta sauki Ashe ba Haka bane, abbanmu na rokeka kada kace zakayi fishi da shi bashi da laifi kokad'an ,Ni dai da zakayi fishi Dani kayi Amma ban da shi kada ka manta shine Dan da kafi so da kauna acikin yayan ka to meyasa Dan kaddara ta sameshi zaka juya Masa baya, tabbas abbanmu nayar da soyayyar yaya Abeed jarafta ce daga ubangiji n'a kuma nayar da da kaddara kamar yadda kace bazan zubar da cikin ba ,Zan zauna da shi in haifeshi domin yasan irin wahalar da nasha kafin na sameshi ,idan har abin da Zan Haifa yazo duniya lafiya ya rayu inason abbanmu ka kula dashi ka soshi tamkar dan daka Haรฏfa ,domin inaji ajikina wani bakwan Al amari zai faru a nan gaba ,kafin yaron ko yarinyar ta girma mebi lokacin bana Raye, abbanmu kayafe Mana Dan Allah kada ka kasa daukan wannan kaddarar " kuka Abjeed dake gefe yake Yana kasa cewa komai duk da shi a lokacin yarone Bai Gama sanin komai narayuwa ba Amma ya fahimci maiyake faruwa a lokacin , Yaya kuwa kallo na yayi cike da damuwa yace "ka kyauta " abin da yafada kenan ya huce dakinsa ,ita kuwa ammi jikin tane yayi masifar yin sanyi game da kalamen zarah hakama abbanmu ,kunsan wani abu kuwa a lokacin abbanmu ya yiwa zarah magana sannan ya lallasheta ammani ko kadan ,daga ranar ne abbanmu ya Soma danamin tsana ,kafin abin da yafaru a gaba yafaru . Jikina Babu kwari na Mike na Shiga dakina na barsu a gurin, bayan n'a Shiga daki zama nayi a bakin bed Dina nayi shiru can Kuma sai na fashe da kuka ,uhm kunsan kukan Mai nake ? Ba kukan komai nake ba sai tausayin abin da zai zo duniya batare da aure ba, hakika bana son n'a auri zarah amma yanzu Babu yadda Zan iya tun da taruga da ta danamin tarkon da bazan taba iya kwacewa ba, kamar yadda abbanmu yayi umarni Dole Haka Zan hakura na aure ,saรฏ dai abin da baku sani ba Tun daga wanan ranar nayi bankwana da farinciki da kwanciyar hankali a gidan mu, Daman abbanmu shine farincikina da shi kadai na Saba sai ammi,tun da dama' can Ni mutum ne ba mai son surutu ba ,a kullum n'a saka kafata falon gidan mu saรฏ n'a dawo da bakincikin abbanmu gaba ki daya ta dauki tsanar duniya ta doramin komai yamin zafi kunci yamin yawa, nashiga cikin masifa da tashin hankali , dรฉpression kuwa ba a magana ,wanan dalilin shine yafara Sana diyyar warga tsa zuciyata har na fara kamuwa da ciwan zuciya tun Ina yaro, Saka makon halin Dana shiga yasa Abjeed ya ke matukar jin tausayina kaf agidanan a yanzu shi kadai take fahimtata sai ammi Yaya yazeed kuwa Daman ba shiri muke ba ,sai tsanar da yake min ta Kara yawa, kullum idan Abjeed ya dawo daga aiki saiya shigo ya ga halin Dana ke ciki sanan ya Dan rarrasheni, ta fita, soyayyar kanwata kuwa ta da tafara Shiga zuciyata saรฏ naji kamar an kwashemin ita saรฏ n'a koma bama nason ganinta ,komai idan tayimin baya taba burgeni ,nigaba daya natsani duniyar , ba daban Abbanmu ya umarceni Dana aureta ba walalhi da sai dai na barta Dan nasan bazan taba iya faranta Mata ba tsakani na da ita yanzu tsanace Mai karfin gaske Koda ace na aureta zatasha wahaalane a hannauna Dan Ina tuannin duk wan Nan masifar da na Shiga itace sila da ace Bata shigo rayuwata ba nasan har yanzu Ina rayuwa cikin farinciki da annushuwa ,sai gashi komai ta dakele. Kwance atashi a gurin bawa Babu wuya kamar Wasa zarah ciki yayi girma, Dan bama a barinta ta fita ko Ina ,an rufe sirrin a Ina cikin gidan mu sai Kuma kawarta jalila da tasani ,yauma kamar kullum ta tashi da matsanancin ciwan ciki ,Dan mu munyi tunanin bazata rayuba Sabi da wahalar da Tasha tun dare har wayewar garin ranar, washe haihuwa ce tazo bags tatatn "innalillahi wa'inna ilaihirraju un na furta ! Adi da fad'awa tunanin Wai Ni ne Zan samu da batare da aure ba nashiga uku ni Abeed" n'a fashe da kuka adaki lokacin da naji kukan jaririn ya doki kunnena na runtse ido,hannayena na sa na toshe kunnuwana Dan bana kaunar Jin kukan jaririn, kwatsam ammi ta turo kofa Hadi da matsowa gabana dauke da yaron a cikin tsumma tace "alhamdulillah fateema ta sauka lafiya , ga yaron ka" a gigice n'a d'ago ina cewa yarona kuma Ammi?' "eh yaron ka da wanine yayi maka cikin " sunnar da Kai nayi n'ai shiru" Ammi ce tasake cemin "munason kayiwa yaronan hudu ba ,"nashiga uku Ammi dan Allah kifita da yaronan" nan d'anan numfashina ta Soma sama, da sauri Ammi ta tsorata ta fita da yaron zuwa falo , abbanmu ta kaiwa tare da cewa gashin yace kayi masa huduba" "murmushi abbanmu yayi yakalli yaron cike da so da kauna yace "bawan Allah Kai Kuma Haka kaddarka taxo ,sanan ya ce "wane suna kikaga ya Dace dashi?" "Budar bakin ammi Tace "Ina tunanin kusa Masa Fu ad" _____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 20* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK TWOโœŒ๏ธ* *Chapter 20* Mikewa zaune Fu ad yayi ya zaro manyan idanunsa waje tare da sakin littafin a kasa ,yace Fu ad, "Mai suke nufi badai ni Fu ad dinba" ya fad'a jikinsa na Bari kamar mazari.... Idan sa ne ya fara murzawa domin ya Soma ganin dishi _dishi ,hannunsa ya dauka ya Dora a saman kirjinsa zuciyarsa Yana Masa makaki, ga zafi da ciwo da take Masa, jiyake kamar zai mutu Sabi da depression, a hankula yake Jan kafarsa zuwa falon hannunsa rike da kirjinsa, sai uban hada gumi yake, bakinsa na rawa Dake ya kiran sunan abbansu yace "abbanmu! Abbanmu!!! Kamar daga sama abbansu yaji murya a sanyaye ana kwala Masa Kira, cike da fargaba mutanen falon suka juyo suna kallon sa ,Dan sunansan Dole Haka zata faru ,Ammi ce ta yi sauri tashi ta karaso gaban sa da sauri , Tace "ya Salam Innalillahi wa'inna ilaihirraju un!! Fu ad lafiya?" Bata karasa maganar ba Fu ad ya Kai inda Abeed yake zaune cike da fargaba idanun sa dauke da hawaye, Kai tsaye jikin Abeed fuad ya fad'a Yana matse kirjinsa Sabi da zafi hannunsa daidai kan zuciyar sa ya Kama hannun Abeed ya Dora a kan zuciyar sa ,daker ta iya cewa "yaya wai dagaske ne abin da nagani a cikin littafin nan ? Dagaske kaine mahaifina dangirman allah karka fadamin Haka, kada kacemin ninee shegen da soyayya ta rufemuku ido kuka haifeni, nashiga uku fu ad ya runtse ido hawaye na bin kuncinnsa ,Nan take numfashin sa ya Soma tashi zuciyarsa ta Soma bugawa da sauri, Can kuma sukaji yayi shiru jikinsa ta saki, shikuwa Abeed gaba kidaya mutuwar zaune yayi yakasa koda motsi saรฏ da guri daya da ya tsurawa Ido Yana kallo idanunsa na zub da hawaye, tsabar tashin hankalin da yashiga ya kasa ko raba Fu ad daga jikinsa Dan ayanzu bashi da karfin da zai iya dagashi shima taimako yake nema, hakama abbansu yakasa ko motsawa daga in da yake sai dai kuka da yake, Ammi ce ta Shiga rusa ihu ta Dora hannu a ka tana cewa "innalillahi wa'inna ilaihirraju un! Munshiga uku shikkenan komai ya kare Dan Allah ku taimake shi kada ya mutu , Dan Allah kutashi mukaishi asbiti ,wayyo allah fu ad! Fu ad!! Fu ad!!! Saurin mikewa abba yayi ya sabesa a kafada kamar karamin yaro, yayi saman bene da shi, a d'akin da ya ajiyesa, tare da sake fitowa ,ya nufi kiching ,a bakin kofar ya cikaro da ammi har ta d'akko ruwa, amsa yayi ya koma bedroom din sa ya shiga yayya famasa ruwa, jiki a sanyaye Abba yasoma karaye ,Dan yaga yaki farfadowa kamar mutuwa yayayi, Adeena da Abeed ne suka shigo d'akin, duk da shi Abeed Jan kafa kawai yake Yana tafiya badan Yana soba, bayan sun Shiga zama yayi a kusa da Fu,ad idan da na zub da hawaye, , Haka abbansu ma ganin yadda Yana zuba Masa ruwa Bai Mike ba ,shima ya Soma kuka har da shashasheka, ammi kuwa zuciyarta tuni ta karye bakinta har yagaji ga kuka ayanzu sai dai idonta da yayi jajur Sabin da hawayen ya gaji da zuba, Adeena kuwa kukan itama ta Soma yi har da majina. Abbane ya sake zuba Masa ruwa ,cikin ikon Allah saiga Fu ad ya Soma motsawa ,idonsa ya fara budewa a hankula, cike da farinciki ya Soma kallon saman silif din ,kafin daga bisani ya sakkon da kansa yayi Ido biyu da su ammi, Nan take annushuwa da farincikin sa ya Kau, ya murtuke fuskar sa yace "yan Zu mutuwar ma baza ku barni nayi cikin Salama ba, meyasa zaku ceceni dan girman allah ku barni n'a mutu, idan ban mutu ba mezaku tsinana min ,baku da abin da zaku min ,saรฏ ma bakinciki da damuwa da zanta fuskanta idan n'a rayu, uhm yaya Abeed kun bani mamaki, ace kurasa abin da zaku sakamin da shi a matsayi na na 'yanku sai wannan, idan kunsan son zuwana duniya ne bakwa so basai ku hakura da Samu n'a ba, nawane iyayen suke saka Abu domin Suki haihuwa, shine Ni Sabi da zalinci zaku haifeni ta wannan hanyar Mai nayi muku? Wane zunubi na aikata muku da har zaku sakamin da wannan abin? Yaya! Kun Yi amfani da soyayyar da kukewa juna kin cutar da rayuwa ta ,kun zalince Ni ,kun manta da zunubin da zaku Diba ,kun manta da lahira ,duniya da abin da take cikinta ya rude ku kun aikata zuna kun haifeni, to idan ni Dan zinane Adeena Kuma wacece? Ko itama da zinar kuka haifeta" Kuka Abeed yake ya kasa cewa komai Sabi da wadannan magan ganun na Fu,ad sun tabashi, tabbas Bai taba danasanin hai huwar Fu ad ba sai yau ,aduniyar Nan baiga abin da yafi Kya mataba irin sanin asalin Zara da shi, tabbas Fu ad Bai Gama jin komai ba ,sai ma yaji babban tashin hankalin da har yanzu ya Hana Abeed kwanciyar hankali ,ya Hana duk wani da a gidannan Jin dadi da nutsuwa ,ya tarwa tsa duk family din gidannan. Cikin kuka adeena ta kalli Abeed bakinta na rawa Tace " 'dana ! Dana shin da gaske ne abin da uncle Fu ad naji ya fad'a, da gaske ne ni 'yar kace,ko dai dawasa kukeyi ,to kenan abbanmu waneshi a wajene, Ina ummana? Adeena ta shiga girgiza jinyar Abeed da hannunta tana Masa tambayoyin da shi kansa ya kasa amsawa , "uhm Adeena kenan ki daina kyakeshi a yanzu bazai iya ce Miki komai ba, sabi da yasan zun aikata ba daidai ba, abbanmu !" Fu ad ya ruko hannun Abba, "Ina son kafin na bar gidannan ka dakkomin littafin nan a dakina n'a karasa, ina son sanin menene ya faru a Gaba ,kafin n'a dauki 'yar uwata n'a tafi" "fu ad katafi fa kace Ina zaku tafi ,Ina zaka kaita ? Na rokeku ku zauna kada a Kara maimata irin abin da yafaru a kanku " waini abbanmu Mai ya faru ne dan Allah a bani littafin na karasa ko da hakan zai sa n'a hadiyi zuciya n'a mutu" "uhm abba yayi murmushin karfin hali ya kama hannun fu ad suka fita, Adeena ma bin su tayi a Baya Har cikin d'akin Fu ad, ananne Abba ya zaunar da shi a bakin gado sanan ya Mika Masa littafin, Adeena ya kalla yace"taso mutafi my daughter " "abbanmu wannan dadin bakin ya huce yanzu asalina nakeson Sabi ,Ina tare da Yaya Fu ad" Babu musu Abba ya juya ya fita sannan Fu ad ya bude littafin, daidai in da ya tsaya ya Soma karantawa a fili, can Kuma sai ya dakata tare da ruke kirji yace "Wai nine shege?" Uhm kawai ya zuya ya cigaba da karantawa kamar Haka... *Tun da ga wannan lokacin Abba yake kula da Fu ad har Allah yasa aka yayeshi, ammafa zarah Bata zuwa ko Ina Haka Nima dakina ya zamarmin tamkar wan da akasa a kurkuku ba a son yafita. Haka rayuwar A.k FADAMA tacigaba da faruwa har Fu ad yayi wayo sosai ,komai nasa ya koma hannun ammi da abbanmu, sai ya zamana kamar abbanmu shine ya haifeshi bani ba, shiyasa duk wata soyayya da kauna Fu ad yakeyiwa abbanmu, duk da cewa a lokacin abbanmu baya mun magana Ina jin dadin yadda yake kulawa da jinina, sannan a kullum cikin addu a nake Akan kada asirinmu ya tonu Fu ad ya San komai , nasha yin addu a cewa idan asirinmu zai tonu Nan Gaba, Allah ya dauki Raina kafin Naga wannan bakar rana, idan Kuma Ni ban mutuba Allah ka dauke ran fu ad kan yasan komai, Haka kullum nake nutsewa cikin addu,a ashe ba Ni kadai bake irin wannan addu ar ba,. Hatta zarah tanayinta lokacin da take gidanmu,. Tom abbanmu kuwa shirya mutane yayi kad'an akayi Mana wakilci n aurenmu Dani da zarah ,bakaramin bakinciki na shiga ranar ba ,Sabi da nasha tsara irin yadda aurea zai kasance ,sai gashi kaddara tasa komai ya jagulemin, baza kusan tsanar da abbanmu yayi min ba sai lokacin da aka Gama daurin auren, abbanmu ya kalleni yace "Abeeddeen uhm ga zarah Nan ka kasheta idan kaso, idan kuma kaso ka koreta ko ka zageta koka daketa, matarka ce ,ni Tun da nake ban haifi Dan iska ba ,Amma ka lalatamin ahalina ka tarwa tsa komai, wallahi nayi nadamar haihuwar maragurbi irinka a cikin family na" daga Haka abbanmu ya dankamin hannun Zara a hannuna yayi tafiyarsa, nikuwa mutuwar tsaye nayi nabi bayan Abba da kallo Ina hawaye, hannuna na cizge daga ba zarah Raina a bace nace "kin kyauta burinki ya cika kin rabani da mahaifina ,kin lalatamin rayuwa shigowa cikin rayuwata da kikai babbar masifa ce ke anno bace mai Tura tsana a tsakani d'a da mahaifi, muguwa kawai kuma wallahi ke da samun farinciki a rayuwarki Har abada kin kawo kanki idan za a wulakantaki bani kikayiwa hakaba wallahi saina nuna Miki Ni Abeed Dan halak ne, burinki ya cika kin sameni , albishir daya da zanmiki shine har aba da bazaki taba samin zuciyata ba" daga Haka nayi tsaki na barta a gurin na shiga dakina Ina share hawaye. _____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 21* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK TWOโœŒ๏ธ* *Chapter 21* Tun daga lokacin kuwa bani da kwanciyar hankali farinciki ya bace daga gareni Jin dadi kuwa kamar ba Dan gidan A k FADAMA ba, duk wannan tarun dukiyar da muke da ita Gaba daya bana jin dadi ta, gidan ya komamin makabarta narasa Mai zanyi nasamu Salama a zuciyata, nan take wata da bara ta fadomij, oga atiku, Shugaban masu gudanar da harkalar Kayan maye n'a farin adamawa, Babu shiri nasa daya daga cikin masu gadin gidanmu suka nemomin shi, Nan take muka Saba da oga atiku aduk sati Ina shanye giya tafi guda dari ,kullum cikin bacci da maye nake gaba daya gidanmu suka rasa gane kaina, bakoma mashayin gida da kwayoyi sak, n'a daina wanka n'a daina sallah ,saรฏ dai idan bukata ta zomin Ina jin sha,awa n'a yiwa zarah duka sannan nayi amfani da ita amatsayina na mijinta, komai ya karenin rayuwata ta koma maye sak, duk asanadiyyar kiyayar da abbanmu yakemin ,inason in manta dadamuwa dan tayimin yawa. Fu ad ne ya tsaya da karanta littafin ya goge kwalla, cike da tausayin Abeed ya kalli Adeena yace "gaskiya abbanmu Bai kyau taba" sannan ya cigaba da karatun littafin..... To yau kamar kullum Ina zaune a dakina cike da damuwa na tusa kwalbar giya a Gaba saรฏ sha nake, Gaba daya na fita daga hayyacina na koma kamar wani Mara hankali, zarah ce ta shigo d'akin fuskarta dauke da murmushi, Bata karasa takowa in da nake ba zuciyarta tashiga bugu bakinta na rawa idanta duk suka cicciko da kwalla Tace " innalillahi wa'inna ilaihirraju un nashiga uku ! Yanzu yaya Abeed abin da kakeyi kenan, daman Kayan maye kakesha meyasa zakayi Haka eh dan Allah ka Bari, "tayi maganar Yana karasawa in da yaje "haba yaya yanzu Har ka manta da Allah shi yake komai? Ka manta da cewa shi ne ta jarrabemu da kaddara ,wannan abin da kakeyi zunubi kake karawa kanka komai kagani allah ya tsara shi tun kafin a haifi Dan Adam ,to Mai yasa baza kayi imani da shi ba" ta Kai hannu zata Kar'be kwalbar, Abeed ya fincike ,tare da mikewa kamar zaifadi Sabi da maye, da baya da baya zarah ta Soma ja ganin yadda yake nufota Yana lumshe Ido, Bata an karaba taji kwalbar guyar a kanta jikake kwall ,Nan take kan ya fashe jini ya Soma zuba ,ihu zarah ta kwalla ta fadi a gurin, Duk da wannan abin da Abeed ya aikata Bai hakura ba ya cigaba da cewa "Dan ubanki nizaki rainawa hankali ,kicemin kaddarace shegiya, kizo har gidan ubana ki batamin rayuwa sannan kirinka Kiran tun kafin a haifeni aka rubuta, to ubanki ne da yasa ki yi cikin dani, wallahi saina karkasheki, wawuya kawai Mara hankali, kinzo kin rabani da iyaye.... Kafin abin ya karasa maganar da yake su ammi sun turo kofa da gudu, domin suna falo suka jiyo karar zarah ,cike da rashin hankali Abba yace "innalillahi wa'inna ilaihirraju un Abeed ! Kasheta kayi, abba ya gigice ya kasa tsinana komai tsabar tashin hankali,"shikkenan munshiga uku! Nidai Ina tsammanin banine mahaifin ka ba wallahi zaliha ta cuceni ,data shigomin da cikin wani gidana, dan ni wallahi ban haifi mazinaci Dan iska irinka ba, natsaneka wallahi, allah ya tsi..... Kafin ya karasa ammi tayi saurin rufe Masa Baki tana girgiza Kai ,kukan tane ya Kara karfi tana cewa "haba abbansu Bai kamata ace da girmanka da hankalinka kayi Masa Baki ba, kaduba kagani fa halin da yaronan ya shiga Sabi da Kai ,Kuma batun da Abeed dankane duk da cewa mahaifiyar sa munyi kishi da ita bazan so ka aibatata ba ,ko kayar da ko karka yadda Abeed jininkane ba canji Kuma aka maka a asbiti ba, Kai ka canza shi, Sabi da Kaine baka yafiya ,narasa dalili ko annabi Yana yafe Mana idan mummasa laifi Amma ban da Kai ,ace ka fifita agola Akan dan cikinka, kafin zuwan yarinyar nan Abeed ba Haka yakeba amma yanzu jibi duk sabi da ku, kullalata rayuwarsa l'un Bata komai, wallahi ko Mai Abeed ya aikata kana da kaso acikin zunubansa ,Sabi da Kaine baka jashi ajikiba ,Kai Abeed yake gani ya ji dadi Kaine Wanda kake rayuwa dashi mahaifiyar sa Bata gidannan, kazamar masa gata komai idan yatashi abbansa yake cewa, hatta so yafi sonka fiye da komai ko bacci baya iyayi sai ya ganka, shine Kuma yanzu zaka juya Masa baya kace ya zauna lafiya, bazai taba yuwuwa ba, yakamata kasan laifinka ne ba nashi ba" Ammi ta fada cikin bacin rai da damuwa. Yazeed ne ya ce "abbanmu ! Ka barni wayarka nakira doctor mansur tun kafin yarinyar Nan ta mutu" mikamasa wayar yayi batare da cewa komai ba ya samu guri jiki a sanyaye ya zauna bakin bed din, shikuwa Abeed jirine ya Soma daukansa take ya Soma ganin dishi dishi Basu Ankara ba sukaji shi akasa ya Fadi sumamme. Doctor kuwa tun da aka kirashi Bai wani Dade ba ya karaso, yana zuwa yashiga duba zarah ,anci da a Bata mutuba tsorata ce kawai tayi ,,saรฏ kuma jinin da yake zuba ,Babu wani Bata lokaci doctor ya gyra komai itama ta farfado, ananne likitan yake yimusu albishir da tana da shigar ciki har na wata hudu ,nikuwa innan a kwance Rai a hannun Allah ,bayan doctor ya Gama dubata kaina ya dawo ya shiga dubani ,zaro Ido yayi sosai tare da cewa "subahanallahi alhaji garinya akayi Haka ,ya akai wannan yaron duk abubuwan dake cikin sa suka tabu? Gashinan duk sunyi Baki Sabi da Shan Kayan maye ,ayan Zuma illlah suka Soma yimasa shiyasa ya Fadi, idan har Baku kula da shi ba wallahi cikin kwana uku rak zai iya rasa ransa, ga zuciyarsa yadda take bugawa bakamar ta kowa ba a ko da yaushe xata iya samun matsala daganan kuma ta buga Sabi da damuwa , please idan ma akwai abin da ake Masa adaina Dan numfashin sa Yana barazanar d'aukewa " abbanmu ne ya dafe Kai hade da runtse idon domin yasan komai ya faru shine sanadi, da ace ysyarda da kaddara hakan bazata faruba ,Amma sai ya ki ya nunamin tsana da takura har najefa kaina cikin wannan masifar tabbas ko a lahira Allah saiya yimana hisabi Dani da abbanmu , To kwance a tashi a gurin Allah babu wuya kullum ammi cikin kulawa take Dani ,hakan yasa na Dan rage damuwa da Shan Kayan maye, itakuwa zarah kamar mayya kullum kamar kara mata soyayyata ake a zuciyar ta gabaki daya takasa hakura dani ,tacemin ko kasheta zanyi sai dai na kasheta Amma bazata hakura Dani ba,shikuwa abbanmu ganin yadda na tsani kaina yasa ya Dan Soma sakkowa ya fara rage tsanar da yakemin da koin kula, Har cikin zarah yakai Watan haihuwa. _____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 22* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK TWOโœŒ๏ธ* *Chapter 22* " Innalillahi wa'inna ilaihirraju un ! Innalillahi wa'inna ilaihirraju un ! Innalillahi wa'inna ilaihirraju un ! Yau itace ranar da bazan taba mantawa da ita acikin tarihin rayuwata ba, yau ce ranar da mahaifiyata tazo gareni da wata mummunar magana wadda ta sa dukkan family na fadama tarwatsewa ,yau itace ranar da tazamar min masifa da bala'i yau ne nagane irin soyayyar da zarah takemin Ashe ba iya soyayya bace ,ayaune naji kamar Zan mutu, naji a duniya komai yamin zafi abbanmu Kuma ya koma tamkar mahaukaci Dan damuwa, ayaune zarah tasa kafa ta gudu tabar ak fadama Sabi da tashin hankali da damuwa Akan abin da taji, lallai muncuci kanmu Haka zalika Abbanmu ya cucemu innalillahi wa'inna ilaihirraju un! Kaddara tayinana kamun kazar kuku, narasa yadda Zan Kira wannan abin shin zunubine muka aikata allah ya jarrabemu ko me? Kokuma ya Mana hakane domin yaga zamu iya daukar kaddarar batare da zuciya ta tubzuramu mun mutu ba...wannan tashin hankalin ko ku idan kuka ji sai kunji ranku ya soso, Kuma bansan Yaya zaku dau abin idan n'a fada ba ..... _____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 23* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK TWOโœŒ๏ธ* *Chapter 23* Yau da misalin karfe 3 na asbar ranar juma a, zarah ta tashi da nakuda ,duk da cewar ba son Zara nake ba Amma hankalina ya tashi sosai Dan Haka nashiga zarya afalo, in zo in koma Haka na dingayi duk na hada gumi, sabida rashin hankali,ammi ce ta fito daga dakin da zarah take dauke da jariri a cikin zani, cikin farinciki n'a isa gurin ina murna nace "Ammi ya jikin nata dagaske zarah ta haihu?" "Da sauki Abeeddeen zarah ta haihu lafiya Kuma tasamu yarinya mace ,gatanan Mai Kama da ita sak" take nazube a kasa nayi sujjada tsabar farinciki da jindadi nake godewa Allah da kyautar da ya bani, dai dai lokacin da Abban mu ya sakko daga sama Yana farinciki, ya amshi yarinyar Yana 'yar dariya budar bakin abbanmu yace "amaryata kenan daga kallon yarinyar Nan har naji Ina masifar sonta Zan so ace ta zauna a hannuna, " Ammi ce tai murmushi Tace "uhm Wai Adeena ai daga ganin yarinyar akwai Shiga rai" "au Har an saka mata suna" "uhm wallahi tana zuwa duniya Zara,u ta tambayeni Mai ta Haifa ,sai nace Mata mace shine Tace alhamdulillah tanason Asawa yarinyar Adeena Dan tun ba yanzuba tana masifar son sunan" murmushi Abba yayi yace "shikkenan ai duk abin da takeso shinake so... Abbanmu Bai Gama rufe bakinsa ba bala'i da masifa ya turo Kai,sallama mukaji kamar daga sama daidai lokacin da wani tsoho ya shigo tare da wata Mata a bayansa , abbanmu nagani ya dafa kirji ganin wanan matar Haka ma Ammi bakinta n'a rawa Tace" momy! Idonane yakai kan fuskar wadda Aka Kira da momy nan take na Soma tunanin ainda na santa, sai kuwa naji ammi Tace "Abeed ga momyn ka ,Kai alhamdulillah Ashe dama' Zan sake ganin ki zaliha?" Wadda aka Kira da momy ce ta karaso gaban Ammi tana murmushi Tace "nayi kewarku yanzu Abeed dinane ya girma haka?" "Uhm shine gashi har da yara biyu yanzu matarsa ta haihu Kinga jaririyar ma" ammi ta fad'a Hadi da Mika Mata jaririyar, abin da momy ta ganine yasa zuciyarta tayi wani irin bugu ,ganin kamannin yarinyar ta sak a fuskar jaririyar addu a ta Soma Yi a zuciyar ta tana rokon Allah kaddai abin da take tunani hakane" Bata Gama tunanin ba taji wanan tsohon da suka shigo tare wan da ya kasance shine Shugaban gidan marayu ada, yace "malama zaliha wanan shine alhaji Ak FADAMA lokacin da Ina aiki a gidan marayu shine yazo neman yarinya mace ,kasancewar Bai taba haihuwar yarinyar mace ba sai maza ,shine na Dan kamasa zara,u a hannunsa, Ni zanzu Zan koma tun da na rakoki" zaro Ido momy tayi Tace "abbansu Ina zarau take?" Bakin Abba na rawa yace "Kar dai kicemin zarau 'yarki ce?" "Ban gane ba Zara,u 'yatace ta cikina Kuma bakowa bane mahaifiyata face Kai, Zara,u kanwar abeed ce uwa daya uba daya ,dan Allah ku fadamin kardai kuce itace matar Abeed " "innalillahi wa'inna ilaihirraju un ! Abbanmu ya furta tare da dafe kirji ya sulale a gurin ,Haka itama momy faduwa tayi a gurin sumammiya ,itakuwa ammi jirine ya Soma dibanta Dan Haka tasamu gefan kujera ta zauna jikinta na rawa kamar mazari hawaye sun kasa zuba a idonta sai dai kukan zuci. Nikuwa Ina tsaye kafata ta kasa daukar gangar jikina Sabi da tashin hankali,a daidai lokacin cin da nake kallon mahaifiyata a kasa da mahaifina Babu ko numfashi a jikinsa, sai dai Kash nakasa tabuka komai a Kai, domin Nima idan ban da innalillahi wa'inna ilaihirraju un BABU abin da nake furtawa, Gaba kidaya zuciyata ta daskare hawayen idona sun kasa zuba sai dai kukan zuci, ba Zan iya musaltamuku yadda nakeji a wannan lokacin ba Amma Ni dai nass Allah shine yabarwa kansa sani, da ace bani da tsawan kwana a wannan lokacin tuni na Dade da mutuwa Sabi da tashin hankali, saikuma wata dangana Mai karfi tazomin lokaci daya na kasa aikata abin da nake sakawa a zuciyata ,ma ana na kashe kaina kawai na huta, ammi Bata Ankara ba taga na Fado a kasan tayil din sai jikukai timmm , lokaci daya kaina ya fashe, ammi ta sake gigicewa ,zarah dake cikin daki kuwa ihun ammi ta jiyo ta fito da gudu, abin da taganine ya razanata ,yadda motar asbiti takawo wa gidanmu dauki ,anata zubamu a mota, itama zarah Shiga motar tayi cike da tashin hankali da damuwa, Haka itama ammi tama manta da Adeena dake kwance a kan kujera Sabi da tashin hankali. Abjeed da yazeed kuwa bayan tafiyar my asbiti ne suka shigo gidan nan d'anan suka Shiga Kiran mutanen gidan amma shiru hakama dubawa Babu inda Basu dubaba Amma Babu kowa, Abjeed ne yaji ihun jaririya saรฏ lokacin ya Ankara da Adeena wadda take kwance a kan kujera tanata tsala ihu baiwar Allah kenan, cike da mamaki Abjeed ya kalli yazeed yace "Yaya kaga wannan Kuma daga Ina?" Basu Gama karasa maganar ba sai ga Kiran ammi ya shigo wayar yazeed da sauri ya daga ya Kara a kunnen sa yace "ASSALAMUALAIKUM" yanayin muryarta dayajine ya hanasa karasa fad'ar abin da zaice yayi shiru , Ammi ce Tace "yazeed Maza ka koma gida yanzu ka dakkomin yarinya a kan kujera n'a barta kayi sauri dan Allah mun nan asbitin doctor imam" "asbiti Kuma ammi? Mai kukaje Yi?" "Uhm nidai kawai Haka nace maka kayi sauri Dan Allah idan kazo zakaji komai" daga Haka Bata sake cewa komai ba ta k'atse wayar, yazeed ne ya kalli Abjeed yace "Maza ka dakkomin yarinyar nan yanzu muje asbiti " "asbiti kuma yaya waini ban gane ba maiyake faruwa ne da fari mun dawo bamu ga kowaba sannan kuma munga yarinya ita kadai tana kuka a falo, yanzu Kuma Kai kace asbiti Anya lafiya kuwa ?" ",Nima dai ban saniba ya isheni Haka tambayoyin Nan naka nikaina amsa nake bukata muje asbitin maji koma Maine, daga Haka suka fita Adeena na hannun Abjeed ,mota kawai suka shiga Mai gadi ya bude musu gate suka fita daga gidan, Kai tsaye asbitin doctor imam suka nufa. Tun da su Yaya yazeed suka iho asbitin suke fuskantar tashin hankali da masifu iri da ban da ban, har zuwa lokacin da dukkan mu muka farfado, har ga Allah banso na tashi ba Dan Ni nagama saddakar wa mutuwa zanyi, ashe da sauran kwanan agaba, ubangiji yaruga da ya tsara dole sai na rayu na tadda wannan masifar, lokacin da na Soma bude Ido addu a na runkayi Allah yasa mafarki nake wannan abin ba gaskiya bane, domin ko a tarihi ban taba Jin irin wannan kazantar ba,ko a film da suke makaryata ban taba ganin ance ya da kanwa sun auri junansu ba, sai akan mu Dani da kanwata, inama ace baya zata dawo yanzu, inama Ace Allah ya dauki rayuwata kafin Naga wannan kaddarar ,inama ace kunci zai yaye daga bakin ciki zuwa farinciki, inama ace ba a familyn ak fadama da zo ba ,da irin wannan tashin hankalin gwara ace an haifeni a gidan talakawa na wuni a titi ina bara neman abin cin da zanci, wannan masifar dame tai Kama ga dukiya iya dukiya abbanmu ya taramana sai dai farinciki yayi Mana Katanga a gidanmu amemakon kudi su yaye damuwa ,saรฏ yakasance kudi ba komai bane face masifa, har gwara a halicceni a talaka nasamu farinciki da kekkewar rayuwa, da a halicceni a gidan masu kudi Babu kwanciyar hankali, yanzu Mai yayi saura a duniyar Nan ,nasan nidai tawa ta kare domin bana da bakin magana, bani da abin da Zan iya cewa su Fu ad idan sun girma, lokaci daya Abeed ya daga hannunsa sama yace "ya ubangiji ,ya Wanda yafi kowa sanin duniya da abin da yake cikinta ,ya zaljalalu Wal,ikram ,ya ahadussamad , ya ubangijin halittafir farko Mai rayawa da kashewa, Ina rokon ka da hannayena tsarkaka, da zuciyar da takasance mai rauni ,allah Kana ganina allah karka doramin abin da bazan iya ba, ya Allah kada ka doramin abin da zuciyata zata kasa dauka, ina rokonka da duk zuciyata ,allah kasa lokacin da fu ad da Adeena zasu girma su mallaki hankalin kansu bana Raye, Allah kasa kafin lokacin nadade a karkashin kasa" Abeeddeen ya karasa addu,ar Yana fashewa da wani sabon kukan lokacin da Abjeed ya shigo d'akin dauke da Adeena a hannunsa, karbar yarinyar Abeed yayi ya kare Mata kallo ,sai Kuma ya saki murmushin takaici yace "allah sarki kekuma Haka Taki kaddarar tazo ya da kanwa sune iyayen ki , innalillahi wa'inna ilaihirraju un wallahi ko dadin fad'a Babu" Abjeed ne ya zaro Ido gami da zama a gefan gadon cie da rashin fahimtar mai yayan nasa yake nufi yace "Yaya Abeed ban fahimci Mai kake nufi da Yaya da kanwa ba, Mai kake nufi Yaya?" "Uhm Abjeed" "Yaya Abeed" Lumshe Ido nayi na bude Hadi da ware su Gaba daya Akan Abjeed dake zaune nace "shin idan na ce maka zarah kanwa Tace uwa daya uba daya zaka yarda?" Wani wawan furgita Abjeed yayi yafada baya Nan take kansa ya bugu a bango, zuciyarsa cike da fargaba yace "what? No wallahi karya ake koma wane yafada ,haba Yaya meyasa zaka yarda karyane wallahi Wai maiyasa abbanmu bazai barka Haka bane ko so yake bakinciki ya kasheka eh, kawai Sabi da a rashin sani ansamu cikin Fu ad shine daga wannan sai ace wannan, mu shikkenan baza abar family dinmu ya huta ba ,why akan me? "Uhm Abjeed kenan yau Abban da kake tunanin shi yafada ba shine ba, mahaifiyata da kanta itace wadda ta Fadi haka" "Mai mahaifiyar ka fa wai wai momy kake nufi yaushe Har momyn tazo ? "Abjeed yanzu Haka momy tana asbitin Nan Rai a hannun Allah ,zuciyarta takasa daukar wannan abin ,Ni kaina Banda na dogara da Allah Kuma nasaba Shiga irin wannan yanayin inaga da sai an daibi gawawwaki a gidan mu, wallahi Abjeed Ina Mai danasanin ganin wannan bakar ranar ,da ace nasan Haka zata faru tuni na manta da kashe kaina tunkafin nasan wannan labarin, amma yanzu gashi nasan wannan abin kadai bazai barni nasamu Salama ba, shin Abjeed anan wane Mai laifi abbanmu ne ko momy ko Kuma Ni ko zarah?" Kasa magana Abjeed yayi ya tsaya kuri Yana kallon Abeed Ido cikin Ido ,Basu an karaba sukaga zarah ta shigo a haukace tana rusa ihu tana cewa "innalillahi wa'inna ilaihirraju un yaya Abeed momy! Dan Allah kuzo zata tafi tabarni shikkenan, nikuma Haka tawa kaddarar take ,Dan Allah ku taimaki mahaifiya ta " Abeed da Abjeed Basu bi takan ihun da takeba suka futa a guje zuwa d'akin, anan suka tarar da duk mutanen gidan Akan ta itakuwa momynmu da alama lokaci yayi, sai dai duk da Haka hawaye Basu daina kwaran ya a idanunta ba. Muna Shiga d'akin nasake fashewa da kuka, itakuwa momy Babu a bin da takecewa sai sunana da na Zara dakuma abbanmu da take Kira . "Abbansu ka cuceni Kaci amanar ta ka lalatamin zuri a mai sukayi maka, wallahi nasa Kana da tabbacin zarah yatace sabi da Babu abin da ta dasa nadaga kamannina ,shine zaka aikata wannan zunubin, mai suka taremaka indai duniyar ce gaka ga itanan ZAN tafi na barka daga Kai har yaran naka kaje kanemo amsar dazaka bawa jikokin ka ,saรฏ ka fadamusu uwarsu da ubansu yaya da kanwane, Har abada bazan taba yafe maka irin wannan babban laifin ba ,ni tawa ta kare ,kashirya biyonin Nan bada dadewa ba, akwai hisabi akwai Allah ,zakayi bayani, daga Haka momy ta Kama hannuna Dana zarah sai Kuma mukaji ta saki, alamar Rai yayi halinsa, Kuzo kuga tashin hankali a gurin abbanmu ,Wai yau abbanmu ne ya durkusa a kasa Yana zunduma ihu Yana kuka da idonsa Yana cewa "nashiga uku innalillahi wa'inna ilaihirraju un! Dan allah zaliha ki tashi kada ki mutu kibarni,idan kika tafi yaya zanyi da yarannan idan suka girma mai ZAN ce musu, wallahi bansan zarah jinina bace, danasan Zara,u yata ce bazan taba iya aikata wannan zunubi mai cike da kazanta ba, tirr da wannan rayuwa, dan Allah mutuwa ki daukeni nima n'a huta, hawayen abbanmu a lokacin suka kasa tsayawa Nikuwa Ina gefe numfashi n'a yasoma janyewa yazamana narasa inda kaina yake, ananne doctor yake sanarwa da Yaya yazeed cewa, zuciyata ta tabu Haka zalika kayancikina sun Soma konewa Sabi da tsabar shaye shaye Dana Dade inayi, hankalin ammi yakara tashi, take itama ta zube a gurin ko motsi batayi, abbanmu kuwa yazama tamkar tababbe yazo kan gawar momy yayi kuka yakoma kan Ammi ta n'a jijjigata, N'a takaice mukudai yaya yazeed da Abjeed ne kadai suka danyi jarumta ammafa suma sunsha kuka, aranar dai tashin hankali Babu Kama kafar yaro ,ban taba shiga masifa da bala iba sai a ranar,. Itakuwa zarah tun da tattabbatar cewa nidin yayantane Kuma mahaifiyar mu taruga da ta mutu, ayanzu Babu wani saurin farinciki aduniyar dan Haka ta kuduro niyyar tatafi ta kashe kanta kawai ta huta, muna wannan tashin hankalin zarah ta fuce daga asbitin,Kai tsaye gida ta huce, Tana shiga ko kayanta Bata dauka ba ta dauki wata akwati ta rubuta Mana wasika kamar Haka, "Abbanmu ,Yaya Abeed Dan Allah ku ya femin nasan namuku laifi musamman ma Kai Yaya Abeed nice musabbabin tarwatsa duk wani farinciki na gidanmu, narokeku daku yafemin, ban sani ba idan natafi Zan dawo ko bazan dawo ba, sai dai Ina da tabbacin cewa rayuwata kankanuwa ce, bazan taba iya zama tare daku bayan nasan waceceni ,dolene na nisanceku idan ta kamama na kashe kaina, roko daya nakeso nayi agurinka abbanmu, kada kace zaka cutarmin da Dan,uwana ba laifinsa bane laifi nane, inason Yaya Abeed Kuma har aba da bazan dainaba domin shi tsokace a jikina, ka kulamin da Fu ad da Adeena ajikina nakejin ganina nakarshe kenan dasu, na Dade Ina rokon Allah akan ya dauke rayuwata tunkan Fu ad ya girma har kawo zuwa yanzu banyi kasa a gywa ba, yanzuma na sake maimaitawa Allah ya karbi rayuwata kafin Naga wannan bakar rana ta uku da su Fu ad zasu wayi Gari Susan labarinsu ,Dan Allah abbanmu kuce Ameen". Daga Haka zarah ta dauki akwatin gold din da abbanmu ya rabawa kowa Sabi da bacin Rana ,idan baka gida zaka iya Kiran wannan numbar Mai dauke da tambarin gold ,ko Aina kake zata shigo Kuma za a daga, Daganan zarah ta ajiye wayoyinta da komai da zai sa a iya nemo inda take ,ta gudu tabar gidan mu. Acan asbiti kuwa Babu yadda abbanmu ya iya ,Haka Yana ji Yana gani ya sanarwa da mutane rasuwar momy nikuwa da ammi muna kwance ko motsawa bamayi, Abjeed ne ta dauki wayar momyna ya kirawo kanwarta fauziya ,Bai sanar da ita komai ba sai dai yace ta samemu a gida, Babu musu Tace to, BAYAN komai ya lafa dagani har Ammi muka farfado abbanmu ya bada umarnin a huce da gawar momy gida sanan muma ataho da likita guda daya wan da zai na dubamu musamman ma Ni da akace kayan cikina da zuciyata sun Soma tabuwa, Gaba kidayanmu ranka takaf Haka muka halacci makabarta domin Jana izar momyn mu ,saรฏ da muka kaita gidan ta n'a gaskiya muka dawo tukunna muka Ankara da zarah Bata gidan , ga fauziya tama ta dage sai an fad'a Mata abin da ya faru har 'yar uwarta ta rasa ranta, gamu mukuma mun Shiga tashin hankali, abbanmu kamar zai shid'e Sabi da damuwa, lokaci kan Kani batan zarah yasoma bamu tsoro domin Abba ya zuba duk wani tsaro akan nemanta, Amma Ina ba adace ba. Ganin Haka yasa Nima nayi wa abbanmu sallama da gidan sa domin bana bukatar jin sauran labarin komai Tun da dai ya tabbata zarah kanwata ce, dan n'a fahimci bazan mutu yanzu ba, hakan yasa n'a tattara inawa inawa nima n'a tafi batare da sanin kowa ba, Ashe Ashe BANI kadai nake burin tafiya ba hatta Yaya yazeed ya cika akwati da Kaya zai tafi, abbanmu da ammi suna zaune afalo suna jimamin tafiya ta da batan zarah, my boss ya fito, Niki Niki da kayansa, tsorata abbanmu yaya ya Mike hadi da cewa "ya Salam , yazeed Ina zaka Haka da Kaya, ko kaima tafiyar zakai ka barni cikin bakin ciki da damuwa haba yazeed" "abbanmu saรฏ dai fa kayi hakuri amma wallahi Babu abin da zai hanani tafiya, gida dai gidan Kane to gashinan, bazan iya zama naciga ba da ganin irin wanan zunubin ba, yazama Dole natafi haha Abba ace a gidanmu, wanan kazantar tayi yawa ,tun da Naga ku abin kunya Gaba kuka bashi ba bayaba saรฏ kuyi ta zaman suma wadan da sukayi laifin Sun tafi balle kuma ni da bani da zunubin komai" Yana Gama maganar ya ja jakarsa yayi waje, Bai Dade da fita ba sai ga Abjeed da biza a hannunsa, Ammi ce t'ai karfin halin cewa "to abdulmajeed Mai zakayi da beza Kuma?" "Uhm ammi kenan case din gidannan ya isheni Ina son Zan tafi Dubai nadan huta ,Dan Allah kada kice bazan jeba" "au kaima tafiyar zakayi? "Ammi suwaye suka tafi ai yaya yazeed yanan" "uhm shima ta tafi yace bazai zauna damu ba, dan Haka muma yazama dole mu bar wanan garin domin share tarihin Nan Gaba daya" "to ammi kutafi fa kuka ce ina zaku to?" "Zamu koma faransa da zama Gaba dayanmu yadda komai zai bace hatta tarihin ak fadama a gogeshi a tarihin mu" uhm ammi shikkenan Zan tafi, Nima idan na dawo Zan iho faransa bayan na huta, ga wanan littafin Yaya Abeed ne yace n'a bawa abbanmu , Afusace abbanmu ya d'ago yace "littafin Maine? "Tarihin ak fadama ne aciki abba yaya da kansa yazauna yayi rubutun nan kana ta bawa marubuciya ta fitar, wanan labari n abin dubawa ne abba sanna abin almara ne ni kaina zanso mutane sunan da labarinan domin sanin su Fu ad a matsayin Mai suke inason insan Mai laifi a tsakanin Kai da Yaya Abeed da zarah ,ita momy Tata takare addu kawai take bukata, sanan abbanmu ga wata takadda zarah ta ajiye a daki ka karba ka karanta ,wanan wasikar tana nuni da cewa munrabu da ita har abada'' saurin karbar littafin abba yayi ya amshi wasikar ya soma karantawa a fili Yana hawaye, sai da yagama t'as sanan yace "wallahi karyane Zara,u bazata mutuba har sai ta yafemin" Abba ya fashe da kuka Mai ban tausayi , Abjeed kasa tsaima yayi a gurin yayiwa ammi sallama ya tafi shima . Bayan tsawan sati biyu Abbanmu ya hada komai nasa, dukkkan iyalansa suka bar adamawa ,Gaba daya suka bar komai nasu a ak fadama hatta littafin abba da hannunsa ya ajiye a d'akin Abeed ,wasikar zarah Kuma ya tafi da ita, atakaice dai labarin ak fadama ya shude tun agarin adamawa, sauran labarin abbane wan da zai bada shi Sabi da shi kadai yasan dalilin da yasa ya rabu da mahaifiyata. ๐Ÿ’” _____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 24* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK TWOโœŒ๏ธ* *Chapter 24* Fu ad wan da ya hada Kai da gywa sai rusa kuka yace ga littafin yayi kaca kaca Sabi da hawaye musamman ma yadda yaji asalinsa sai hakan ya Kara bashi tsoro,jikin Adeena na rawa Tace "yanzu Yaya Maine amfanin rayuwar mu?" Daker Fu ad ya iya bude manya manyan idanuwan sa yace "Babu amfani Adeena ,wallahi Adeena aranar lahira akwai kallo, Mai nayi musu, da ce ZAN hadu da mahaifiyata sai na yimata tambaya Akan mantawa da rayuwa ta da tayi har soyayya ta rufe Mata Ido ta haifeni ba ta hanyar aure ba, n'a tsani wanan rayuwar wallahi an cutar da mu komai ya kare, gwara na mutu na huta ,ya dauke wata Yar karamar wuka a gefansa wadda ya Sha kankana da ita, yace "Baki da nakasa kokad'an Adeena ke yar sunna ce sabi da ko Babu komai da aure Aka haifeni ,idan Har Zaki iya zaman wanan duniyar Mai cike da son abin duniya da kizauna gaki Nan kizauna tare da su walalhi Yaya Abeed yaso kanshi yamanta da Ni idan natashi Yaya za a kirani, ayanzu mutuwa kawai nake bukatar nayi ,sai dai na fahimci bazata dauke niba gwara na rage Mata wahala, ya daga wukar zai cakawa kansa Adeena ta rike tana kuka, Dan girman Allah Yaya kada ka aikata Haka ka yadda da kaddara ,daman allah ya tsara Bata hanyar aure za a haife kaba kuma Allah ya tsara Dole Yaya da kanwa ne zasu haifemu n'a rokeka kada ka kashe kanka, idan ka mutu kamutu dan wuta fa yaya!" Wani huci fu ad yayi Yana kokari karbar wukar daga hannunta cikin nutsuwa Dan karya yanketa ,sai kuwa itama ta hanashi ,Nan take suka Fara rikici garin kwatar wukar Adeena ta soka Masa batare da ta Ankara ba, wani uban ihu ta kurma Hadi da sakin wukar Fu ad yayi baya ya Fadi a kasa...... Juyi tashiga yi a d'akin tana kuka tana dawowa tama rasa mai zatayi akai, ga shi tana ji tana gani jinin Dan uwanta sai zuba yake akasa, dawowa tayi gaban da ta durkusa a cikin jinina tashiga jijjiga shi tana kuka tana cewa " Dan girman Allah Yaya kada ka mutu kabarni, dan Allah ka tsaya narokeka "murmushin karfin hali ya Soma sakar Mata cike da kwarin gywa ya Soma magana da ker Yana cewa "babban burina shine na jini a karkashin kasa nagaji da zaman wannan duniyar Mai cike da bakinciki da danasani, wallahi Adeena idan har kema kina son kisamu farinciki ki biyoni mu mutu tare ,kada kizauna a gun wadannan mutanen domin wata Rana kema sai sun kashe ki" jijiga Kai ta SHIGA Yi Hadi da ware manyan idanun ta a kansa Tace "a,a Yaya ayanzu bani da wani buri da ya wuce karayu inason mu gyra komai ,mutaimaki mahaifin mu Yaya idan ka mutu shima mutuwa zaiyi wallahi, shikkenan yazama na bani da kowa ku danake gani nake samun farinciki narasa ku, bani da tabbacin mahaifiyar mu tana Raye balle nace watarana idan n'a hadu da ita zata tallafeni ta goge duk wani zunubi da suka aika ta, n'a rokeka ka yafe musu bakasani ba ko Bata rayรฉ ,yaya karka jawa mahaifiyar mu wata sabuwar azabar agurin ubangiji" numfashi fu ad ya Soma ja ,har lokacin jininsa Bai daina zubaba kuma wukar tana jikinsa har yanzu, ganin Haka yasa Adeena ta gigice ta futa a guje falo tana rusa ihu, Abeed ne yasoma ganin ta jikinta duk jini ,a razane ya Mike hadi da cewa "innalillahi wa'inna ilaihirraju un ! Adeena mai yafaru? Jinin Mai nake gani ajikin ki Ina Fu ad?" Da gudu Adeena ta zo ta fad'a kirjin Abeed tana kuka ,Allah sarki take yaji zuciyarsa ta karye, Bai taba tunanin akwai ranar da zatazo yarannan Susan su Suwanee Kuma su sake rabar Saba ,bakinsa da jikinsa narawa yace "Adeena lafiya Maine yafaru ,Dan Allah kiyi magana Ina Fu ad?" Cikin kuka adeena ta ce "yaya fu ad Yana can a kwance zai mutu ya barni " ai abbansu Bai jira abin da zata sake cewa ba sukayi cikin daki da gudu har suna gware tsakanin ammi da Abba, suna shiga abbansu ya rikeshi Yana kuka, Fu ad har lokacin Bai daina motsiba muryarsa da ker take iya fita yace "abbanmu ka cikani kadaina tabani ,bana son ganin ku natsane ku dukkanku" fu ad Bai karasa magana ba Abeed ya shigo hankali a tashe hawaye na zarya a kuncinnsa, batare da ya tsaya wani tunanin ba, ya sa hannu ya ya fincike wukar daga cikin Fu ad ,Dan kwalin Adeena ya fincike ya daure gurin dashi ,sannan ya Sabi Fu ad a kafada ya fita a guje, Yana tafiya hawaye na zarya a kuncin sa, tsabar tashin hankali ma ya manta da wata mota a gidan su, dan gani yake idan ya tsaya kunna mota zai iya mutu wa, dan Haka ya fita a kafa, Yana kudu Yana haki ,duk inda ya wuce mutane na kallonsu, zuciyar Abeed na suya da zafi ,burinsa kawai ya ceci rayuwar fu ad kada ya mutu, allahu Akbar yadda zakusan iyaye soyayyarsu da tamu ba daya bace, yadda zakusan iyaye sun fita daban da sauran iyaye jigone sannan gatane, Babu wan da yakaii iyayanka sonka, yau na tabbatar ,Abeed gudu yake dauke da Fu ad a kafadar sa Amma ko ajikinsa kallon mahaukaci akemasa duk inda yazo hucewa Sabi da ko takalmi Babu a kafarsa shidai burinsa kawai ya samiwa Dan sa lafiya, ana Haka saiga abbanan ya tuko mota, saรฏ da yaje daidai inda Abeed yake sannan ya dakata ya bude kofar Abeed ya shiga ,suka cigaba da tafiya har suka Isa asbiti.... ๐Ÿ’” _____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 25* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK TWOโœŒ๏ธ* *Chapter 25* *UMMA* "Ke sumayya n'a lura wannan mutumin ya raina mini hankali ,Dan uwarsa Ni zai rainawa hankali ,Sabi da Ina son kudi a wajansa sai yayi ta Raina min hankali ,wayar tawa ma ya daina dagawa ,zai ci uwarsa kashe shegiya zanyi n'a huce haushi, gaba daya ya batamin komai "yan kudaden dana tana da duk yasa na kashe su wajan siyawa yarinyar Nan kayan sawa ,to wallahi akan ta Zan huce" "umma akan ta kuma? Mai zakiyi Mata bayan kinsan baba Yana Raye ,ai wallahi yun farko kece bakyason shawara da tuni kin Gama da ita, sai da nace Miki ki dauki yarinyar Nan ki hurgar yadda ba Wanda zai zargeki kika ki, yanzu baga shinan ba mun rabu da zaidu cikin sauki ,amma ita kin tsaya kina jiran wannan mutumin watakila ma aljanine ba mutum ba, Dan wallahi wannan kyau nasa baya rasa nasaba da jinsin aljanu" zaro ido umma tayi Tace "ke sumayya ! Aljani fa, kinsan wane aljani kuwa? Daina janyo Mana masifa ,idan aljanine asbitin Nan ai baza su dauke shiba Kuma taya za ai muyi video dashi ya fito a camera" "Hmm umma kenan wallahi kina Wasa da aljanin yanzu ,kedai kawai tun da ya daina daga wayarki mu hurgar da shegiya mu huta ,idan kuwa ba Haka ba bazaki taba sun damar cin wannan gold din ba ato" ",tab dijan aikuwa haka za ayi Bari muga ,Amma to ya zamuyi da malan kenan" tabe Baki sumayya tayi Hadi da murmawa Tace "uhm umma kenan da bakin ki kika ce kashe shi zakiyi ki huta sai muje musake sabuwar rayuwa da wadannan kudaden ko" tabbas kuwa haka zamuyi yanzu maza tashi kisayo min maganin bera a shagon muntari" jikin sumayya ne yadan yi sanyi kuma da kamar Tace tafasa sai Kuma ta Mike tace, "umma kawo kudin kafin ya dawo" tsaki umma taja Tace "metsamtssss yanzu ke Ina samarin naki shashasha sai dai kowanne yazo ya tafi hannu na dukan cinya Babu Mai ko sirin da zai iya Baki kudi shsha Sha, gashinan sai kije ki sayomin Kuma Kar ki dade, Kuma wallahi duk ranar da nazama hajiya Kar naganki da ko Dan minister Sabi da kin fi karfin ajinsa banza kawai wadda batasan irin wadan da zatana kulawa ba, ke kowana gaja so kike" Ita dai sumayya duk abin da ummanta take fad'a Bata ce komai ba saรฏ dai taji zafin maganganun da ta fada mata sosai, daman tana kare mutuncin ta ne shiyasa Bata yadda subata kudi, Dan a zamanin Nan duk wan da zai baka kudi kaima saรฏ ka bashi wani abun ,ba kowa bane mai tsoron allah wan da zaizo da niyyar son ka da gaske, Nan take sumayya ta kudiri aniyar sai ta riga samun kudi a gurin samari Kota wanne hanya ce, Uhm Niko nace Allah ya rabamu da iyaye irinsu umma. *Mujahid* Tun da mujahid ya fita yabar gidan su Bai Kara tsayawa inda oga atiku zai Ganda ba ,Dan yariga da ya tsorata da lamarin oga ,tabbas yasan idan ya kamasa ba karamin illa zai Masa ba, gashi yanzu baisan inda zai nufaba, Bai San ta Ina zai Soma neman Zaid ba ,"innalillahi wa'inna ilaihirraju un" ya furta cike da damuwa ya dafe cikinsa Sabi da tsananin yunwa da yakeji ga kudaden jikinsa sun kare ,balle Har yasamu yaci abin ci, yau sama da kwana uku kenan Yana fama gudu sabi da oga amma yarasa mafaka yarasa inda zaije ya buya, ga yunwa tana kokarin kasheshi, duk fari da haske irin na mujahid sai da ya Soma dishashewa Sabi da wahala, ganin yunwa tana son ta illatashi yasa ya Mike daker Yana dafa bango ya nufi gurin wata Mai abinci, Tun kan ya karasa ta Soma wurga Masa harara Tace "dakata anan karma ka karaso aikin banza, Kai kullum saรฏ an baka na sada ka baka da kudin da zakasaya ,Ni naji katon banza da son banza ,kwai Kato da Kai baza ka fita ka nemo kudi ka saya ba saรฏ dai nayi ta ciyar dakai,to walalhi ko ka karaso bazan baka ba" mai abin cin ta fada tana hararar mujahid, shikuwa mujahid duk da Haka Bai fasa karasawa gurin ba Sabi da ciki ba wasaba bashi da zabi da ya wuce ya karasa gurin Mai abincin ya roketa ko lauma biyu ne tabashi yaci, yana karasawa jiri ya daibeshi ya Fadi ,da sauri wani kekkewan sauriyi dayake jingine a jikin motarsa ya tawo gurin, kafin yazo mutane sun kewayesa suna wa mujahid sannu, Yana zuwa ya durkusa Hadi da d'ago kan mujahid yace "sannu bawan allah ,mai ta sameka Haka? Daker mujahid ya iya bude Baki yamasa magana yace "yunwa nake ji ka taimakeni dan Allah" cike da tausayinsa Abjeed ya kalli Mai abin cin yace ,baiwar Allah bashi abinci yaci yadda yakeso ki fadamin ko nawane Zan biyaki" sanan ya dawo da kallonsa Kan mujahid yace "idan ka gama cin abincin kasame ni a mota" daga Haka Bai Kara cewa komai ba ya koma cikin mota ta zauna. Mai abinci kuwa ganin mai kudine Abjeed gashi Har da mota, tasan komawa Tace zai biyata, Dan Haka ta Debi abinci da yawa ta zubawa mujahid sanan ta hadamasa da kaza da lemo da ruwa, sai da taci yakoshi ya Soma dawowa hayyacinsa sanan Mai abincin ta ce " alhaji ya isheka ko adadomaka idan fa baka ko shiba ka fadamin " "uhm keyanzu baky Abu dan Allah saidan kudi, harda wani kirana da alhaji sabi da munafurci, da Ina kwance Zan mutu Sabi da yunwa kin kasa taimaka min sai yanzu da Allah ya kawo Mai taimako na, bazan Miki Baki ba Amma dai ki kiyaye ko Dan watarana kema wataran Zaki iya tsintar kanki a irin halin da na tsinci nawa yanzu" daga Haka mujahid Bai Kara cemata komai ba ya Mike ya nufi bakin motar Abjeed, kwankwasawa yayi Abjeed ya bude Masa, yashiga ,bayan mujahid ya zauna, godiya ya somayi sa Abjeed sosai sanan yace "bawan allah daga ina kake? Naga kamar kana cikin mawuyacin Hali Ina iyayen ka suke?" Murmushin karfin hali mujahid yayi yace "uhm ninan da kaganni bani da kowa sai Allah ,hatta iyayena bansan inda sukeba ,dafarko Ni almajiri ne Aka kawoni karatu, uwar dakina ta rikeni wanan shine kadai abin da na sani game Dani" "to Amma Mai ya sa naganka a cikin wanan halin ina ita uwar dakin naka?' uhm mujahid yayi murmushi ya bashi labari tun daga farkon abinda ya hadashi da zaidu har zuwa lokacin da oga atiku ya hallakar da rayuwarsa, shima yanzu suke farautar ransa, bakaramin tausaya Masa Abjeed yayi ba , kawai yanayin labarin sa da yaji ta tabbatar da mujahid mutumin kirkine kuma Yana da halaye masu kyau dan Haka Abjeed ya ce "kanason zama tare dani? Zaka bini gidanmu?" "Uhm wanene bazai so zama tare da mutumin kirki kamar ka ba,idan hakan zata samu zanso n'a zauna da kai" murmushi Abjeed yayi yace "uhm shikkenan Bari n'a Bata kudin abincin nata saรฏ mutafi, naji dadin hakan sosai allah yasa zamanmu tare da Kai yazamar mana alkairi agaremu baki daya" ameen thumma Ameen"mujahid ya fada. ๐Ÿ’” _____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 26* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK TWOโœŒ๏ธ* *Chapter 26* *Faransa* Asbitin doctor imam abbanmu ya huce da su Fu,ad tun kafin su karasa jikin Fu ad ya shuka komai nasa yayi sanyi ,motsin da yake da yanzu yadaina Yi ,hatta numfashin da yadaina fita, zuciyar sa kuwa bugawar da Abeed yake ganin tanayi yake Saran zai tashi yanzu yaga tadaina bugawa, Nan take hawayen Abeed ya kasa tsaiwa zuciyarsa da gangar jikinsa suka kasa daukansa, komai nasa rawa yake kamar mazari ,har Abba yayi parking a parking space na asbitin. Tun kafin su karaso Abba yayi waya da doctor imam ,Dan Haka suna Kara sowa ,da sauri likitocin suka fito, cikin hanzari suka bude motar tare da daukar Fu ad,suka dorashi a gadon majinya ta, Kai tsaye cikin asbitin suka shiga, dashi, kowanne acikin su sai gumi yake, gani suke kamar fa Fu ad ya mutu gawa kawai aka kawo musu, Amma tun da ance a dubashi Babu musu suka shiga dashi cikin d'akin, Abeed kuwa sai bin su yake abaya hankali a tashe , saรฏ leka fu ad yake tacikin window ndakin Yana kuka, Yana addu,a ,to batare da wani Bata lokacin ba likitocin suka rufu a kan fuad dai dai lokacin da doctor imam ya karaso cikin asbitin, tafiya yake cikin Isa da kasaita kamar wan da ba Mara lafiya aka kawo Masa ba, sai wani kekkewan saurayi dayake biye dashi a baya shima sak irin doctor ,Dan Babu abin da ya rasa nadaga halittar doctor imam ,sai dai haske kawai da ya fishi , kekkewan saurayin da akalla bazai wuce shekara 18 a duniya ba. Doctor ne ya juyo ya kalli Dan nasa yace "Amaar ka jirani anan yanzu Zan fito kaji" gyd'a Masa Kai kawai yayi batare da yace Komai ba yasamu guri ya tsaya kusa da Abeed, kurawa Abeed Ido yayi Yana kallon yadda babban mutum kamar mahaifin sai sharbar kuka yake, ganin Haka yasa amaar zuciyarsa ta karye, Allah ya saka Masa tausayin Abeed a ransa, jiki a sanyaye ya tako inda Abeed yake ya dafashi, yace "uncle" d'ago Ido Abeed yayi Yana kallonsa cike da mamaki, da kamar yayi magana sai Kuma zuciyarsa ta Kara karyewa ganin yadda ake dannawa Fu ad kirji Yana numfashi daker" kafafunsa ne suka kasa daukar sa dan Haka ya tafi zai Fadi, amaar ya rukosa Hadi da cewa "haba uncle maiyasa bazaka yarda da Allah shine Mai bayarwa ba Kuma shine Mai dauke abinsa aduk lokacin da yaso, wanan kukan da kakeyi bazai Kara masa komai ba ,da addu a kazauna kana Masa itace wadda zata ceceshi ,kada ka zama rago mana kadinga kwarara zuciyarka, asanina Uncle Kai likitane ,duk wani likita ba a sanshi da rauni ba, ansanku da dauriya to maiyasa wanan ma bazaka daure ba" amaar ya karasa maganar Yana kallon Abeed cike da tausayin sa, "amaar bazaka gane kamai ba, Kai yarone karami, ka kwatanta irin son da mahaifinka yake maka ,sanan ka kwatanta idan Kaine a kwance a irin halinda fu ad ya ke ciki kaine ya mahaifin ka zai ji?" Shiru amaar yayi bai ce komai ba, saรฏ Abeed ya cigaba da cewa "to kamar hakane Nima Ina son Fu ad Ina tunanin ma fiye da yadda doctor yake sonka ,Haka nakeson yaronan ,bana son na rasa shi " ya durkushe a kasa ya fashe da kuka kamar karamin yaro, Abba dake zaune a gefe kuwa zuciyarsa ta ruga ta karye, yasan ayanzu bashi da kalmomin da zai iya fadawa Abeed, sai dai kawai ya kalleshi, Amma shima yanajin ciwan ganin dansa a wanan yanayin. Sunan azaune har tsawan awa 5 Sannan doctor imam ya fito zufa sai karyo Masa take, idonnan nasa ya kada yayi jajur, bakinsa ya bude zaiwa Abeed magana, da sauri Abeed ya dakatar dashi da cewa "wallahi doctor inason Fu ad ,banason na rasashi indai har cemin zakai Fu ad ya rasu to kada ka fadamin wanan mummunar magana, banason jinta natsani jin wanan kalmar, dan Allah doctor ka taimaka bana son kacemin yarona ya mutu" dirkusawa doctor yayi a gaban abeed ya dafa kafadar sa sanan yace "yaya Abeed komai dakagani yafaru da mutum kaddara ce kuma allah bai dora maka wanan kaddarar Dan ya tozar ta kaba, ya Dora makane domin yaga karfin imanin ka ,ina sonka ka sani komai kagani a duniyar nan mai karewa ne, Kai kanka a yanzu da kake da lafiyar saรฏ kaga ka mutu shi Fu ad da yake kwance Rai a hannun Allah kaga ya Mike, to shi haka Allah yake, ka godewa allah fu ad Yana da tsawan kwana aduniya ,nayi mamaki sosai Akan Haka domin yanayin halin da yashiga yakai mataki na karshe banyi tsammanin zai iya tashi ba ,sai gashi ubangiji ya nuna Mana shiyake halittar bawa sanan shiyake rayawa ya Kuma kashe , ka kwantar da hankalin ka yaronka bai mutu ba yanan a rayรฉ, saรฏ dai Yana bukatar jini Wanda za a saka masa, sabi da jininsa ya zuba da yawa, ka godewa allah ma malamin da Aka cakeshi da shi ba Mai tsatsa bane, ayanzu sai dai muce alhamdulillah yan Zu muna bukatar jini leda biyar Kuma "0" muke nema " "nayadda doctor nayarda da kaddara walalhi Amma zuciyata ce takasa jurewa ,yanzu muje a daibi jinina ko laida nawane a saka masa, ko da nawa zai kare karaf na mutu shi yarayu a diba a jikina" " a,a Yaya Abeed Kai kanka ayanzu bukatar jini kake, bazamu dibi jinin kaba kayi hakuri" "walalhi doctor ko da dugo dayane yarage a jikina inason a diba a saka masa, idan ban bashi jini ba wane zai bashi Dan Allah ka diba doctor " "shikkenan za a diba Amma leda daya zamu diba a jikin ka, saรฏ ni ma zan bada leda 2 kaga uku kenan sai a kirawo Abjeed ya bada 2 nasan dai my boss baya gida " "a,a abba nima zan bada leda 1 idan zaiyuwu adauki nawa tun da Nima jinina "0" ne " amaar yayi maganar Yana kallon mahaifinsa, "a,a yaro kabarshi Zan Nemo wani ya bayar kokuma a saya Kar adibi naka Kuma kaima ka kwanta rashin lafiya" Abeed ya fad'a Yana kallon amaar " uhm bakomai yaya Abeed shima soyake yasamu lada kaga ansamu Lรฉda 4 kenan" doctor imam ya fad'a Yana murmushi, abbanne yace "Nima za a iya diban nawa jinin?" "Ah sosai ma abbanmu "imam ya fad'a Yana dariya "ai bakayi tsufan da za a kasa diban jinin ka ba" "Tom shikkenan nima saรฏ a diba inaga yanzu jinin ya Kai ko, basai an Kira Abjeed ba" "eh ya cika yanzu zaku taso muje a diba " mikewa sukayi Gaba dayansu suka bi bayan doctor imam. *Umma* Sallama sumayya tayi dauke da maganin bera a hannun, misalin karfe biyar da rabi na yamma, sallam tayi adakin Nan tatararr da munira da umma a zaune , maganin ta Mika mata Tace "umma gashi kiyi sauki Dan wallahi baba yakusa dawowa nan da karfe shida zakiji sallamarsa" "ai kuwa kinyi gaskiya bani kisauri ki dakko min abincin gashican" munira ce ta kalli umma a tsorace tace "Wai umma dagaske kashe Abba zakuyi Anya kuwa Kuna da imana, Kuma Wai Yaya sumayya har da ke, ni wallahi bazai yuwu ba indai hakane gwara ku gudu ku bar gidan ni kubarni da mahaifina ,walalhi Ina sonshi kada kurabani da shi kumai da mu marayu, idan ku bakwa kaunar shi Amnaa tana son mahaifin ta ayanzu ba tasan dadin da ba sokuke ke ku kasheshi tunkafin ta girma wanan rashin imani dayawa yake, Dan Allah kada ku aikata Haka kunji" "to Dan uwarki kema idan kika dameni kasheki zanyi na huta, shegiyar yarinya Mara hankali Mai bakin Hali, Ni Ina tunanin ma Anya Nina haifeki walalhi sai munje gobe anmana test dan ubanki atabbatar min ke "yatace ko canzamin ke akayi, dan walalhi kota kwata halinki n'a irin nawa bane baki da hali bakiyi halin "yan uwanki ba shashasha kawai" Kuka munira ta saka tashiga goge hawaye tana kuka tana cewa "Dan girman Allah umma kada kice Zaki kashemana mahaifi kiyi Mana duk hukuncin da zakimin Amma Banda kashemin shi ,walalhi Ina sonshi " "To ki fadawa wan da baya son shi banzar yarinya, ana nuna muki hanyar arziki kina kin karba, ana cemiki ga annabi kina ga kafirci to ubanki zanci, walalhi Kuma kisa Babu fashi" "Walalhi umma indai har yau Abba Allah yayi zai mutu ,to Babu makawa sai ya mutu ko Baki kasheshi ba, idan ko har kika zuba Masa guba ya mutu kincika Mara imani Mara tausayi Kuma wallahi kisan Abba yarataya a kanki da ace kin barshi ko Baki kasheshi ba dakan da yau sai ya mutu, indai Allah ya tsara yau zai mutu, Amma kin kasa ganewa kudade sun rufe Miki Ido bakyaji bakya gani , kuje kuyi duk abin da zaku iya, Amma wallahi umma nayi Miki alkawari idan kika kashe Abba kema saina kasheki" Zaro Ido umma da sumayya sukayi ,a zafafe sumayya ta fesa wa munira Mari jikuke Tass tasss ,sannan Tace "Dan ubanki umman zakina fadawa Haka to karki fasa, Kuma wallahi mutuwar Abba Babu fashi" "okay Ni kika marako hmm muxuba Dani da ku mugani, Nima kamar yadda kukace kashe Abba Babu fashi ,wallahi kasheki umma Babu fashi cikin sauki Zan Miki yankan rago" tana Gama fadar Haka a zafafe ta futa daga d'akin tayi dakin su cikin fishi, Mamaki ne da tsoro ta Soma kama su umma ganin yadda sukaga munira ta rikide kamar ba itaba Wai yau da su take cacar Baki, abin da munira Bata tabayi ba. ๐Ÿ’” _____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 27* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK TWOโœŒ๏ธ* *Chapter 27* *Faransa* Kamar da Wasa dukkanin su sukaje aka Debi jininsu ,sai da aka Debi jini laida biyar sannan doctor imam ya tashi ya amsa, Daman jininsa aka Soma diba kafin adebi Basu Abeed. Bayan ya karba Kai tsaye dakin da Aka kwantar da Fu ad ya shiga, Babu kowa sai Fu ad shi kadai a kwance ,idonsa a rufe, sai cikinsa dake daure da farin kelle ,jikin Kellen duk jini, da farko idan ka shigo d'akin saรฏ ka rantse Fu ad ya mutu baya motsi, saรฏ ka karaso kusa da shi tukunna zaka tabbatar Yana Raye Sabi da yanayin yadda zuciyarsa take bugawa. Leda daya doctor ya saka Masa sannan ya futa, Kai tsaye gurinsu Abba ya koma, Nan ya samesu a tsaye suna jiran dawowarsa, Abeed ne yace "doctor ya jikin nasa da sauki dai ko?" "Uhm jiki da sauki babu abin da zamuce sai dai muce alhamdulillah, yakamata yanzu kaima muje a sake duba lafiyar ka tun da kaima kaga ba cikakkiyar lafiya ce da Kai ba, Tun da yanzu abin ya Dan Soma lafawa, koya kace ?" "Uhm doctor kenan ai Ni basai an dubani ba ajikina nake kin bazan Kara wasu shekaru a duniya ba zan mutu" "hmm wallahi kabani dariya to ai kowa zai iya mutuwa bama kaiba nikai na jiran tsammani nake, ako da yaushe dama amfison mumini kullum ya kasance cikin tunawa da mutuwa, sai kaga Kai da baka da lafiya baka mutu ba nikuma na mutu, shi Allah Haka yake ,sai ya dauke yaro ya bar tsoho ya dauke 'ya ya bar uwa,Dan Haka duba lafiyarka ta zamar min wajibi tun da Ni likitanka ne" "hakane doctor bakai karya ba, mutuwa tana wuyan kowa rigace duk lokacin da tazo zata dauke ka batare da shiriba ko jinkiri, Amma abin da nakeso na nusashshe da Kai shine, Ni wa Adina yakusa, Sabi da zuciyata saura kiriss a yanzuma idan Aka ce maka n'a fadi n'a mutu kada kayi mamaki, ayanzu bani da wani buruka a duniya da ya wuce guda 4 na farko Ina son kafin na koma ga mahaliccina idona yayi tozali da kanwata Zara,u, na biyu Kuma Ina son abbanmu ya yafemin bana son na mutu Yana fishi dashi ,domin fushin mahaifi ba Wasa bane shi kadai zai iya jefani wuta, na uku Kuma Adeena da Fu ad su ji jaina su daukeni kamar yadda kowanne yaro yake daukar mahaifinsa a zuciya, inason su yafemin su tausaya min sannan su yafewa mahaifiyar su domin muma wannan abin da ya faru ba laifin mu bane ,kaddarace Allah kadai shi yabarwa kansa sani, bamu da tabbacin dalilin da yasa ubangiji yayi hakan ,muma ba yin kanmu bane, buri na na hudu Kuma ,inason kafin na mutu yakasance bani da komai a kaina, inason inje gurin ubangiji batare da wannan zunubin ba, inarokon Allah yayafemin kafin na bar duniya, Kuma insha Allahu zanci Gaba da addu,a Ina neman yafiya a wajen ubangijin mu, nasan allah gafurur Rahim ne ,mai yafe wa bawa duk wani zunubi Mai girma ko kankani aduk lokacin da bawa ya tuba, nima Allah ya sanyani daga cikin bayinsa tsarkaka" daga Haka abeed ya sa hannu ya goge idonsa ,Bai kalli ko da inda Abba yake ba ya juya yanufi d'akin gwaji, jiki a sanyaye doctor imam ya bishi a baya ,dan jikin doctor ba karamin mutuwa yayi da irin wannan kalamen da Abeed yayi ba, shikuwa Abba siririyar kwallar da ta kwaranyo Masa ya goge, zuciyarsa na Masa tukuki da zafi yace "Allah yasani Abeeddeen kaf cikin yarana nafi sonka fiye da sauran, Kuma har yanzu har gobe ina sonka ,nasan soyayyar ka a jinin jikina take d'ana, Babu yadda na iyane dolene sai na nuna maka gyranka bazan taba zuba Ido Ina kallonka kana barna ba, sai gashi saurin yanke wukunci danayi Akan ka yajamin masifa da bala,I nasan da ace nayi jinkiri da Haka Bata faruba, yanzu wagari ya waya na daura aurenka da kanwarka wadda kuka fito ciki daya, innalillahi wa'inna ilaihirraju un" abba yasake fashewa da kuka ya cigaba da magana acikin zuciyarsa. Tom Bayan doctor imam ya yiwa Abeed gwaji sakamakon ya tabbatar Masa da yanayin da Abeed ke ciki, wannan sakamako ba karamin ta dawa imam hankali yayi ba, dan gaba daya ya gigice zuciyarsa tashiga harbawa yashiga kallon Abeed cike da mamaki idanuwan doctor a waje yace "innalillahi wa'inna ilaihirraju un!! ABEED! Abeed! Wai shin dagaske nake ganin takardar Nan ko mafarki nake, dagaske ne abin da sakama kon nan ya bayar? Dubamin kaima likitane ai duba da kanka ko dai Ido nane" yayi maganar idonsa sun cicciko da kwalla kamar zaiyi kuka, Hannun Abeed na rawa ya amshi ta kardar ya Soma dubawa, memakon imam yaga Abeed ya tada hankalinsa sai kawai yaganshi Yana murmushi Yana jijjiga Kai, sai dai idanun Abeed na zub da hawaye yace "hmm doctor kenan ,Wai da baka yadda da maganar danake fada maka ba uhm ninasan Haka zata faru " "amma Abeed meyasa Naga ranka Bai baci ba,Kuma hankalin ka a kwance? "Uhm Sabi da mutuwar nakeson nayi tun ba yanzu ba, Ni ayanzu damuwata daya na mutu su abbanmu basu yafemin ba" "Kai ammafa abeed ka barni mamaki Wai shin bakaga kwana nawa ne yarage maka ba?" "Uhm s'aime Dan zam mutu nawane suka mutu akayi hakuri Aka manta dasu ,ki da ace namutu imam duk tsoron mutuwar da kake kaima wataran saika biyoni, zaka mutu kaje inda bakason zuwa, me ake tsoro a mutuwa ne, kwanciyar kabari a karkashin kasa, ko Kuma tashin alkiyama, ko Hawa kan zira,I akomai ka kake tunani hmm duk wadanan abubuwan nafi kaunarku da wannan masifar danake cikin ta a yanzu, Wllahi doctor yanzu idan fu ad ya farka bani da abin da Zan iya ce Masa, wallahi bani da bakin magana" yasake fashewa da kuka abin tausayi, hร nnun sa yasa a jikin bango Dan karya fadi, sabi da jiri yake bazai iya tafiya awannan lokacin ba, "Kayi hakuri komai Mai hucewa ne insha Allahu baza ka mutu ba saรฏ ka samu farinciki kafin ka mutu ,yadda bakinciki zai yaye daga gareka" "ameen thumma Ameen doctor yanzu Ina 'dana ya farka ne ? "Eh to mintinan da muka bashi ya ci ace ya farka ,yanzu kuzo mushiga muga" "okay tom muje Amma ka dan taimaka n'a dafaka karma fadi" abeed ya fad'a Yana goge hawaye a lokacin. Dafa doctor yayi har suka shiga d'akin suka tarar ma Fu ad ya Soma bude Ido, sai dai har yanzu akwai hawaye masu zafi a gefan idonsa, bayan ya kammala bude idonne ya kalli duk abin da ke cikin dakin, sannan ya karewa su Abeed kallo, tabbas mahaifin nasa ya rame sosai kamar ba Abeed d'in da yasani ba, yayi wani irin baki ga uban kamshin wuya kamar a saka sabulu ya zauna, tabbas tausayin sa ya Soma kamashin Sabi da ya Soma rinjayar tsanar da yayi Masa, ganin zai iya fashewa da kuka yasa ya dauke kansa daga garesu ya juya, bakin Abba na rawa yace "Fu ad ya jikin naka Naga ka juya ,ki bakason ganin mune? Dan allah kร yi hakuri ka saurareni " "uhm abbanmu kenan baku da abin da zaku iya fadamin ,wallahi ko kadan Baku da bakin magani, Wai shin bakwa Jin kunyar hada ido Dani ,wallahi na tsaneku bana son ganinku, natsani duniyar Nan, meyasa za a ceceni ,akan meyasa Baku barni na mutu ba, kunfiso ku sani agaba Kuna muzguna min ,wallahi banyi dacen iyayeba idan da ace anyi shawara Dani kafin nazo duniya wallahi bazan zabeku a matsayin iyayena ba, mugaye kawai azzalumai, kunbi San duniya da rudinta kawai Dan ku cutar Dani......" Da sauri doctor ya rufe Masa Baki yace, haba Fu ad ya Isa Haka, Anya kana da hankali kuwa iyayanka kake fadawa Haka, ka daina Kar ubangiji yayi fushi da...... Ai kafin ya karasa maganar sukaga Abeed ya yanke jiki yafadi ji kake teemmm , ๐Ÿ’” _____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 28* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK TWOโœŒ๏ธ* *Chapter 28* "Innalillahi wa'inna ilaihirraju un!! Abba ya furta Hadi da yin kan Abeed doctor kuwa kallon yanayin da Abeed ya fadine yasashi shiga shock ya tsorata Bai San sanda ya Dora hannu aka ya yafurta "munshiga uku Abeed!!!........ Shikkenan Fu ad ka kyau ta burinku ya cika kun kasheshi ,waye baya laifi aduniya ,mu kanmu muna wa ubanjinmu laifi Kuma ya yafe Mana, to Mai yasa ku BAZAKU yafe Masa ba, Mai yayi muku kukeson kasheshi , shikkenan Daman yadade Yana cewa wa,adinsa yakusa zuwa ashe da gaske ne ga dansa n'a cikinsa Yana neman kasheshi, abbanmu ka mashi muje" kamashi abba yayi suka fita da Abeed jiki a sankame ko motsi bayayi suka sashi a wani d'akin daban. Amaar ne ta dawo bakin gadon da fu ad yake ya zauna cike da tausayin su yace "abokina!! Dagowa fu ad yayi idanunsa cike fall da hawaye ya zubawa amaar su , "meyasa bazaka yafewa Abban ka ba, wallahi Fu ad uncle Abeed Yana masifar sonka wallahi Yana kaunarka ,kada kace zaka zuba Ido rayuwarsa ta salwanta, kasan halin da yake ciki kuwa ? Zan iya rantse maka kaf duniyar Nan yafi kowa sonka ,Fu ad shifa ubane a gareka kowane irin laifi yayi maka baikamata ace kayi Masa hakaba ,yakamata kazama Mai yafiya ga mahaifinka, ayanzu uncle abin tausayi ne, mutuwar sa takusa fu ad abbanka kwanan sa yazo karshe, wallahi summa tallahi muddu uncle ya mutu baka je ka sasanta da mahaifinka ba saรฏ ka hadu da fishin ubangiji, ayanzu ma banjin Uncle Abeed zai tashi ba, Dan dazu abbanmu ya tabbatar min da cewa saura kiriss Abu kadan zai iya sa zuciyarsa ta buga, kuma kaga Haka tafaru agabanka ya dafe zuciya ya fad'a kasa ko motsi bayayi, wallahi mutuwar Yaya Abeed ayanzu tarataya ne a wuyanka da Kai da abbanmu, allah sarki bawan allah Tun daga lokacin da yake saurayi yayi bawankwana da farinciki ,harna manta lokacin da Naga uncle yayi dariya ,kullum cikin damuwa yake ,wataran idan Ina tuna yadda yake mun dariya da murmushi da fararan hakoransa masu kyau sai naji dama' da ta dawo ,Amma yanzu duk kun dushashe komai ,idan kun kasheshi kun huta kaddarace Kuma Babu wan da ya Isa ya canza ta, Haka zalika kaima bazaka taba canza sunan ka daga shege ka koma dan sunna ba, ku kasheshi kunji" amaar ya fad'a zuciyarsa na tukuki cikin masifa ya Mike ya fita, shikuwa Fu ad jiyayi kamar an watsamasa gawrashi a zuciyarsa ,kansa na Masa nauyi kamar wan da dutse Mai nauyi ya Fado kansa, Nan take yarasa inda zai saka kansa yaji dadi komai na duniya ya tsaneshi baya son jin komai, ayanzu jiyake zuciyarsa tayi rauni ,bayason ya rasa mahaifinsa, yanzu kenan yazaiyi , ya tabbatar da maganar da amaar yake fad'a Masa gaskiya ce ubangiji zai iya kamashi Akan Haka, kuma shima shiada ne, Tun da yataso ahaka yasan yaya Abeed badan karyayi karya ba da saรฏ yace Tun da yake Bai taba ganin dariyar sa ba, amma yanzu lokaci yayi da yakamata ya nunawa mahaifinsa kulawar da yarasa abaya, ya tallafeshi su rungumi kaddara su maida komai ba komai ba, Yana tsaka da tuannin da yake yaga doctor imam yashigo, bakinsa na rawa yace "doctor ya jikin abbana?" Kallon sa imam yayi cike da mamaki Wai yau shi yakira Abeed da abbansa, cike da damuwa yace "abbanka yanacan mungaza ,munrasa yadda zamuyi ba irin kokarin da bamuyi akai ba Amma munkasa ceton rayuwar mahaifinka, uhm Allah sarki bawan Allah Yana kaunarku sosai, ana neman jinin da za a samaka ,kasan Mai yace ? Adebi nasa Gaba daya idan zai maka asa Kama shi ya mutu Kai Kuma karayu uhm uba nagari kenan gashi munaji muna gani zamuyi asarar irinsu a family dinmu" kuka Fu ad ya fashe dashi lokaci guda ya funcike jinin da ake Kara Masa tare da Dora hannu aka yace "Innalillahi wa'inna ilaihirraju un!! Nashiga uku! Ina abbana yake ? Dan Allah uncle kaceci rayuwar abbana kada kabari narasa shi ,Dan Allah uncle, wallahi Ina son mahaifina Ina kaunarsa fiye da komai aduniya ,Ada zuciyata ce takasa daukan abin da n'a karanta acikin littafinnan amma yanzu n'a gane kuskuren danayi , hakika yaya Abeed ya Dade Yana boyemin kansa a matsayin mahaifina kawai Dan nasamu rayuwa Mai kyau narayu cikin farinkici ki kada na San wannan maganar ,bawan Allah kenan shi kullum Yana zaune cikin depression wallahi ayanzu natsani kaina banason ya mutu, muddum Yaya Abeed ya mutu bazan taba yafewa kaina ba Nima saina kashe kaina, tarihin ya kare daga kanmu saidai komai yazama tarihi" "uhm Fu ad kenan Ina fadamaka uncle ya nacan munkasa cetar rayuwarsa kana gayamin wasu maganganun banza da bazasu amfane mu ba, ada maganganun ka suna da amfani lokacin da yake Raye ,nasan ko Babu komai zasu faranta Masa Rai , Amma ban da yanzu ,maiyasa Haka? Why? Kun kasa daukar kaddarar ku kun cutar da bawan Allah ,shi kansa da ce an bashi zabi Akan kaddarar da Allah ya Dora Masa wallahi nasan bazai zabi wannan kaddarar ba, maiyasa ku mutane bakwa ganewa Kuna komai kanku kuka sani, yanzu gashinan yamutu sai Kuma kuci kanku ,idan kun gadama kuyi Masa addu,a idan Baku ga damaba ku tsine Masa, shidai tashi ta kare.... Bai karasa magana ba yaga shigowar Amaar da gudu har Yana haki ,cikin tashin hankali ya shiga cewa "daddy zoka gani ,kazo kaga Ni" "Mai zangani?" Doctor ya fad'a cikin furgici "uncle Abeed ne...." Ga ba dayansu Har da Fu ad wajen futa daga dakin domin suje suga maiyake faruwa. *Adamawa* Umma! Wai da gaske kin fasa zuba wanan maganin? "Uhm kedai Bari sumayya wallahi munira tabani mamaki gani nake kamar dagaske zata iya kasheni idan har na taba lafiyar malan" "hmm umma Wai ita yarinyar Nan Mai ta takane sai me idan kin kashe Abban muma ai Haka muka hakura bawai Dan bama sanshi bane, Allah kada ki biye ta muyi abin da ya kamata kawai, "ah ah sumayya walalhi daga gani yarinyar Nan dagaske take kamar yadda Tace zata min yankan rago tsab zata iya" "to yanzu Mai yakama muyi kenan umma tawace hanya zamubi domin muga komai ya kammala?" Tsulum sukaga munira a tsaye a gabansu ta ruke kugu tana hararar su , sumayya ce ta had'e rai Tace "kutumar uba ke harni Zaki tsayawa Aka ?,ni sa ar kice"? "Bansani ba nidai nafada muku wallahi idan Har kuka kashe Abba saina kashe umma" "laaaa ha ila ga,illahu yau Naga futsa rarriyar yarinya Ni Zaki na fadawa Haka Ni mahaifiyar ki?" "Harara ta watsawa umma Hadi da cewa "bakija girmanki ba rudin duniya ya sa kin manta da cewar ke uwace,komai n'a duniya ya rufemiki Ido kin kasa tantance fari da Baki,walalhi umma kikiyayi duniya duniya itace wadda zata rudeki kikoma kurma kizama makauniya duk akan kudi, wallahi ubangijin da ya halicci duniya ma Bai bamu damar yin hakaba Kuma baice mu aikata zunubi ba, Kuma karda ki Yi Abu kizo kina kaddarace wallahi wanan ba kaddara bace ganganci ne umma, walalhi ganganci kikeso kiyi, nidai Ina rokonki a matsayinki n'a mahaifiyata ki bi duniya a sannu ,kitina Zaki koma ga allah duk abin da kika aikata akwai ranar sakamako ,hatta AMNAA dakike yiwa mugunta akwai ranar da zatazo baki da bakin kare kanki agaban allah rayuwa ce komai kikagani daga allah ne ita kanta yarinyar da za a Bata zabi bazata so ta zauna da mace irinki ba ,ki gadai ikon allah mahaifiyar ta mai imani mai hankali mai tausayi Amma Kuma ta rayu agurin gurbatacciyar uwa wallahi umma ina danasanin saninki a matsayin mahaifiyata" tana Gama fadar Haka tafice hawaye nabin kuncinta, Umma dai Baki da hanci suka saka suna kallon ikon ALLAH. ๐Ÿ’” _____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 29* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK TWOโœŒ๏ธ* *Chapter 29* Munira na fita daga d'akin tasaki murmushi Hadi da tauna lebe, Tace "yanzu nasan sunacan suna tunanin sabuwar da barar da zasu bullomin nikuma kafinnan Bari nayi sauri Kar Abba yagaji da jirana" tana Gama wannan tunanin, ta fada dakin mahaifiyar su da sauri Amnaa tana bacci ta dauketa tare da dorata a bayanta ,sannan ta saka hijabi, ta huce d'akin abbansu, kamar yadda ya fada mata Haka tayi, durowarsa ta bude ta daga kasan kayansa, saiga wasu Damon takaddu a leda baka, duk da bata San komai ne ba amma dai tana tunanin kudadene da yawa Haka, batai wata_wata ba ta dauki ledar ta fice daga gidan, shima Mai gadin Tun da safe Abba ya sallamesa Hadi da bashi kudi masu yawa ya ce yatafi gida zai nemesa, aikuwa mai gadi Tun safen aranar ya tattara kayansa ya tafi batare da umma ko sumayya sun sani ba, munira kuwa tun da ta fita take zuba sauri har gudu gudu takeyi Sabi da sauri Kar su umma su Ankara su biyo ta, har ta karasa bakin titin garin adamawa, a daidaita ta Tara tashiga Tace ya kaita Tasha kamar yadda sukayi da mahaifin ta ,Babu musu Mai adaidaita ya Soma tafiya cikin mintina kalilan ya Isa Tasha, kamar kuwa Abba yaga shigowar su ya Mike daga inda yake a zaune yazo ya biya kudin adaidai tar daga Nan Kuma ya kalli munira tare da sakar Mata murmushi yace "'yar albarka harnaji tsoro nazata sun kamaki" "a,ah Abba ai Allah bazai Basu nasara akan mu ba, musamman ma tayadda mukeson mu ceci marainiyar allah wadda Bata jiba Bata gani ba" "hakane 'yar nan yanzu ina akwatin da kika dakko a dakina?' zaro ido munira tayi Tace "Abba wane akwati Kuma ba kudi kace na dakko ba? Yar dariya Abba yayi yace ai ba kudi bane 'yar Nan akwati ce a tsakiya abin da yasa kikaga nasaka kudi a sama da kasan ta kar mahaifiyar ku ta ganine, kinga yanzu kuwa da nayi Haka ai gashi mun fito da ita cikin sauki" "Kai abba kardai wannan akwatin da umman su zaid ta bawa ummanmu Tace tabawa su zaid in sun girma?" " Ah itace Mana yar Nan idan ba ita ba to wacce ?" "Kai alhamdulillah Abba kaga shikkenan mun samu hanyar da zamu iya nemo adresse d'in gidan batare da baci ba , yan Zu dai Abba muyi sauri mu gudu tun kan su Ankara Dan wallahi umma Bata da imani zata iya aikata komai Akan kudi" "uhm munira kenan nasan mahaifiyar ku ciki dabai saidai Allah ya shirya kawai yanzu dai Ni na tsira nasan Banda kinji suna maganar kin zo kin fad'a min tuni yaune sadakar ukuna ko" dariya munira tayi Nan take kewawan hakoranta farare Tass suka bayyana Tace "Abba ga motar Nan airport zata ko zamu shiga takaimu in yaso sai mu tafi wata kasar batare da sun ganmu ba" "eh to kin kawo shawara babbama kuwa Allah yamiki albarki ,kin ga sai mutafi America ko? "Eh Abba "suna Gama fadin Haka Abba ya biya kudin motar suka Shiga suka dauki hanya . *Faransa* Tun da su doctor suka fita zuwa d'akin Abeed Dan suga mainene yake faruwa har gware suke a tsakanin su , Fu ad ne ya Soma karasawa bakin gadon idonsa cike fall da hawaye, hannunsa kuwa jini ne yake zuba Sabi da kalular da ya fincike a hannunsa, ya fad'a gaban mahaifinsa tare da Dora hannunsa dukka biyun a kirjinsa yana kuka Yana jijjiga shi, shikuwa Abeed Allah sarki Yana kwance so yake yayi Masa magana Amma Babu Dama, saรฏ wani irin numfashi ne yake fita daga bakinsa ,bama ya iyayin numfashin ta hanci sai dai ta Baki, idanunsa Babu hawaye Amma sun kada sunyi jajur kamar garwashi, gangar jikinsa kuwa sai rawa take Rana wani irin jijjiga kamar Mai farfadiya, kuzo kuga tashin hankali gurin Abba da sauran mutanen dake cikin d'akin, doctor imam kuwa yama rasa abin da zai Masa Domin ya fahimci ciwan Abeed yafi karfinsu sai an dangana da kasar waje. Kuka Fu,ad yake kamar zai shid'e Bai na damu da jininsa dayake zubaba shi dai kawai ta lafiyar mahaifinsa yake, ana Haka kamar an dauke ciwan sukaji Abeed tsit yakuma daina jijjigar, saurin matsowa doctor yayi ya tura gadon suka Shiga dashi dakin gwaji, Har da Fu ad Dan ya ki cikashi, anyi anyi ya cikashi yaki, sai Dole aka hakura aka shiga dasu subiyun, Mintina kalilan ba jimawa doctor ya fito Hadi da furzar da iska ,Fu ad bin da yayi abaya Yana cewa "Uncle ya jikin abbana dan Allah kada kacemin bazai tashiba ,kada ka fadamin Haka Dan Allah" abba kuwa cike da tsoro da fargaba yake kallon doctor ,sanyi lokacin ga AC tana Yi a asbitin Amma shi Abba gumi kawai yakeyi Yana sauraron abin da doctor zaice , doctor imam kuwa bakinsa da ker ya iya budewa yace "innalillahi wa'inna ilaihirraju un ,wannan wace iriyar masifa ce ,abbanmu ina mai baka hakuri sai dai muyi hakuri da Abeed domin abubuwa sun Masa illa da yawa ,daga wannan sai wannan dafari zuciyarsa ce ta tabu, yanzu Kuma munsake gano wata matsalar daban, order sa duk guda biyun sun tabu Sabi da kayan mayen da ya jina Yana Sha, sai dai daya tafi Taya tabuwa ,alissafin mu da tunanin da mukayi akai ,da ker ne Abeed ya Kai jibi bai mutu ba, duk da dai bamune masu daukar ran ba amma dai yanayinsa yanuna abba" wani irin kukan kura fu ad yayi Bai San lokacin da ya cafko wuyan doctor imam ba, Sabi da Gaba daya ta fita daga hayyacin sa, surutai ya somayi ta inda yafi ta ba tanan yake shiga ba yace "wallahi karya kuke bazai taba yuwuwa Yaya abeed ya mutu ya barni ba, bazai yuwuba wallahi, abbana bazai mutu ba ,duk ma yadda za ai kucetomin ransa kada KU kashemin shi Dan Allah..... Fu ad ya fad'a zuciyarsa na tafasa, daker amaar da abba suka kwaci doctor daga hannun Fu ad, shi kansa doctor ya tsorata Sabi da idanunsa duk sai da suka firfito waje, dabadan su Abban ba inaga saidai ya mutu kafin akawo Masa dauki, Fu ad ne ya cigaba da cewa "idai order ce wallahi nayarda na amin ce Zan bawa mahaifina yawa dukka Ni na mutu shiya samu farinciki ,Kai zuciyarma ma da ana cirewa zam iya cire tawa na bawa wannan bawan Allah, nidai burina Dan girman Allah uncle imam kada kabari abbana ya mutu, narokeka" Fu ad ya hade hannayensa duka biyun tare da durkushewa a kasa Yana zubada hawaye Yana ruko kafafuwan doctor . Tsananin tausayin sa ne ya Kama doctor Bai San sanda hawaye shima suka wanke Masa fuska ba, sannan ya durkushe a kasa ,tare da Kama hannun Fu ad yace "Fu ad kayi hakuri kaji komai kagani yafaru daga Alla ne, shi tasa kaddarar kenan ,wallahi da Ina da damar ceton rayuwar mahaifinka da tuni na cecesa to Amma abin da wahala Abeed ya ra..... Saurin daga masa hannu fu ad yayi yace "kada ka fadamin Haka Uncle ,nayi imani da Allah sannan nayi tawassali ga Wanda ya kawomu duniyar ya halicceta Baki daya, kamar yadda Allah ya dorawa mahaifina wannan kaddarar ,nasan yanaji Kuma Yana gani ,allah bai dorawa wani bawa cuta ba sai da yayi maganinta ,Dan Haka mahaifina ban karaya ba zai tashi da izinin Allah, Kuma muyi rayuwa tare cikin farinciki, Dan Allah doctor kataimaka muje kacire tawa order asakawa abbana ,na rokeka" jikin doctor yayi masifar yin sanyi hakama Abba musamman yadda sukaji yaro karamin Yana irin wadannan kalaman, saรฏ lokacin shima doctor yasamu kwarin gywa akan Abeed bazai mutu ba zai tashi Dan Haka yace "duka ordar sa ta tabu Koda anyi dashen guda daya Dole datar zata Kara lalata dayar, Dan Haka Nima Zan cire tawa guda daya kaima sai a ciri taka guda daya saรฏ a dasa Masa dukka biyun" kukan farinciki ne ya Soma zuba daga idon abba saรฏ lokacin wasu hawaye masu dumi suka Soma zuba daga idonsa, Haka ma fu ad baisan lokacin da yasaki murmushin farinciki yace "nagode uncle Allah yasaka maka da alkairi ya biyamaka abin da kakeso duniya da lahira" uhm Fu ad kenan Babu komai kaima da kake yaro matashi ka yarda zaka zauna da ordar daya balle kuma ni ,ai Babu damuwa tsakanin ka da amaar Babu maganar godiya mahaifinka ya dauki anaar tamkar dansa nasan Nima danine nake cikin wannan yanayin abin da yafi wannan Abeed zaimin ". ๐Ÿ’” _____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 30* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK TWOโœŒ๏ธ* *Chapter 30* *Adamawa* Tun da su umma suka Gama sabuwar kullinsu da zasu bullowa munira da da mahaifinsu ,suka Shiga shirinsu,Dan har lokacin umma Bata lura munira Bata nan ba, saรฏ da ta Shiga dakin ta taga Babu Amnaa Babu labarinta sannan ta fito hankali a tashe Tace "sumayya waikuwa bakiga Amnaa ba nafa duba ko ina Babu Amnaa Babu munira ga malan haryanzu shiru..... "To ko Zaki Kira wayar Abban namu kiji" "tab zancen yaushe tun dazu nake Kiran wayarsa a kashe, Ni wallahi hankalina duk ya tashi munira ko Ina tatafi ga wanan yarinyar datake shimfide a dakina ban ganta ba" "uhm umma ko sai guduwa munira tayi da Amnaa wallahi nasan kadan daga cikin aikin munira ne ta gudu" "ta gudu kuma? Tom taje ina idan ta gudu? Kwata kwata nawa munira take yaushe har tayi wayon da zata iya guduwa ta bar gida Kai Anya kuwa" "to umma idan ba Haka bane Mai kike tunani nidai agidanan Banga munira ba to kodai da Abban suka gudu?" "Abban ku Kuma a,a Amma dai jeki dakinsa kasan drowa kiga akwai wata leda Dana bashi ajiya, inhar Baki ganta ba to wallahi guduwa sukayi Sabi da baisan abin da yake ciki ba ,sai dai daga baya ya duba" "uhm umma kika sani ko munafukar yarinyar Nan ta fadamasa komai ,ai walalhi tsab zata iya, ai Bata da hankali ko kadan " "tab lallai kuwa idan munira tamin Haka Bata kyau taba mun shiga uku! Munyi biyu Babu nasan walalhi sai ta fadamasa fateema ce ta bani akwatinan na bawa su zaid ,nasan duk wani kulli danayi sai ta tonamin asiri". Acan airport kuwa bayan su munira sun sauka ,dai dai lokacin Amnaa ta tashi daga bacci, har ta keba Baki zatai kuka sai Kuma taga malan, Nan take ta saka dariya ,cikin gwarancin ta na kananan yara wadan da Basu iya magana ba Tace "abba" shima abba dariya yayi ya Mika mata hannu ya dauketa kana suka damu guri suka zauna , BAYAN sun huta sunci sun Sha, sanan suka shiga girgin ,Allah ya taimakesu daidai lokacin jirgin zai tashi zuwa America. A kujerar baya suka samu suka zauna ita kuwa amnaa saรฏ faman muzurai take tana kallon ko Ina ,malan kuwa ya kura Mata Ido sosai ganin yadda kamannin yarinyar da mahaifiyata suke Kara bayya na, sak copy din fateema ce amnaa, wasu sirarran hawayene suka Soma sauka daga idonsa ,da sauri ya Kau da Kai Hadi da goge hawayen yace "Allah ya jikan ki fateema Allah ya gafar ta Miki daga Haka yayi shiru ya jingina da BAYAN kujerar ya fad'a wani sabon tunanin. *Faransa* "Fu ad ka kwantar da hankalin ka ayanzu Tun da dashen order za mu Masa basai mun fita Dashi kasar waje ba ,nan ma zamu iyayi masa ,kazo zamushiga dakin nan dactor ojor zai yi aiki ,nayarda da aikinsa hatta kasashen waje sunaji da shi insha Allahu Kuma zai Mana aiki cikin nasara, Maza ka dauki rigarnan ka saka kaji" geda Kai kawai fu ad yayi ya dau green d'in rigar doguwa iya gywa yasaka ,bayan ya saka ne ya kwanta a saman gadon, Dan madaidai ci, shima doctor imam Haka yayi sannan shima ya kwanta, wata allura doctor ojor yayi musu wadda tasa suka daina motsi inda kasan basa duniyar, Sawa yayi Aka shigo masa da Abeed dakin, nan take kuwa aka shigo dashi a kwance shima baya KO motsi, da ikon allah doctor ya Soma aikin cikin nutsuwa har yayi nisa akai. Su Abba kuwa dashi da amaar suna tsaye suna faman addu ar allah yasa ayi aikin lafiya, shiru shiru sukaji ba afito dasuba Nan take hankalin su ya Soma tashi Abba ya Soma tunanin kodai anyi rashin nasara ne, saรฏ kuma wata zuciyar Tace "kayi wa iyalenka fatan alkairi sanan kasa yakinnin zasu tashi da yardar allah" runtse ido yayi ya bude ya furzar da iska kana ya cigaba da addu,a can Kuma sai yaji wayarsa ta Soma ruri, dakko wa yayi ya duba ammi ce dai daga lokacin da suka zo asbiti zuwa yanzu Ammi tayi masa misscall yakai do dari Amma ko ta kanta Abba baibi ba, yasan da tasan asbitin da suka zo datuni ta zo ,daga wayar yayi domin itama hankalin ta ya kwanta Dan yasan Gaba daya arikice take musamman yadda taga Abeed ya fita da Fu ad jini na zuba,. Karawa yayi a kunnen sa yace "hel... Ai Bai karasa ba ammi Tace "abbansu lafiya kuwa kafadamin asbitin nazo naji shiru" "ki kwantar da hankalin ki ammi insha Allahu komai yazo karshe " "ban gane komai yazo karshe ba kar kacemin Fu ad ya mutu?" Ammi ta fashe da kuka, "a,a ba Haka nake nufi ba Ina รฑufin Fu ad ya samu lafiya mun kusa dawowa gida ki kwantar da hankalin ki" "dagaske ne abin da kake fadamin, to Ina Abeed Yana lafiya ko Danni wallahi haryanzu inajin wani iri kamar wani abu zai faru" "Kai ammi kenan babu abin da zai faru sai alkairi, da izinin Allah" Yana Gama fad'a Mata Haka baijira abin da zata ce ba ya kashe wayar tasa Gaba daya. Acan bangaren Abjeed kuwa AK FADAMA suka koma dashi da mujahid, bayan ya kaishi bathroom yayi wanka sannan ya bashi doguwar jallabiya yasaka ,sosai ya Dan Yi kyau abin ka da kekkewa sai ken nasa ya Kara fitowa, Daman gashi babaki ba wahalar rayuwace kawai ta dafar dashi, zama yayi a daya daga cikin gujerun falon ya kwantar da kansa cike da farinciki Yana Mai godiya ga Allah, duk da Jin dadin da yayi na samun rayuwa Mai kyau Yana Jin Babu dadi na rashin ganin Zaid a kusa dashi, Allah yagani har zuciyarsa Yana son Zaid kaddarace kawai ta rabashi dashi,Kuma yanan Yana addu a indai da rabon Zaid Yana Raye Allah ya sake hadashi da shi kodan ya tallafawa rayuwarsa, yanan zaune Yana tunanin Abjeed ya fito da kwanan abinci ya ajiye Masa, zama mujahid yayi ya Soma ci, saรฏ dai baici da yawa ba sabi da akoshe yake, BAYAN ya kammala ci ya Sha ruwa ne ,gurin ya dauki shiru nawasu 'yan mintina kamain daga bisani mujahid ya ce "nazata a duniyar nan mutane masu hali irin naku sun kare ,nayi tunanin masu taimako sun Dade da mutuwa tun azamanin annabawa, Ashe akwai ragowar har yanzu ,agaskiya na gode maka sanan nagodewa ubangijinmu da ya hadani da Kai awanan lokacin, Kai na musamman ne wallahi, allah ta baka abin da kakeso duniya da lahira, duk wata fitina Allah ya kadeta sharrin mutum da aljani Allah ya kare, Allah kada ya hadaka da duk wata matsala tarayuwa bama kaiba har danginku" murmushi kawai Abjeed yayi ya ce "uhm mujahid kenan kayimana addu a allah ya warware Mana matsalar da ta addabi family mu hakan zai fi farantamin rai" "to matsala Kuma Daman Kuma masu kudi Kuna da wata matsala ,Amma Kuma naganka kamar baka da wata damuwa ko?" "Hmm nikuwa nake dadamuwa waya fadamaka masu kudi basa da matsala ,kowa dakagani Allah ne ya haliccesa daga masu kudin har talakawa Kuma ubangiji Yana da ikon saka matsala akowanne daga cikinsu, Mai bima matsalata tafi taka mujahid, Ina cikin damuwa da tashin hankali akan ahalinmu nagane kudi baya Sayan farin ciki, kudi bashine rayuwa ba, saรฏ kaga wasu basa da kudin amma suna rayuwar su cikin farinciki da annu shuwa, kalleni fa kamar ban da damuwa, amma taciki n'a ciki ,baka tambayeni Ina iyaye na ba, kasan dai Ni kadai gidannan yamin yawa ,to Sabi da matsala na tattaro kayana na dawo Nan Danna samu sauki da Salama, amma Ina ,Ina zaune a cikin gidannan abubuwan da suka faru abaya saรฏ suna dawomin kamar yanzu abin ya faru ,matsala akwai ta a gidan kowa sai dai tawani tafi tawani Allah ya iyama yakuma sassauta Mana Baki daya, bansani bama yanzu ko Yaya Abeed ya mutu allahu a,alamu" Abjeed ya tsaya da maganarsa Yana share hawaye. "To innalillahi damab Haka abin yake, ganinka kana kuka Yana tabbatar min da babbar matsalace Dan Allah idan Babu damuwa inason ka sanar min da abin da ya faru a danginku ,duk da cewa Ni yarone Mai kananun shekaru kada kace na rainaka Amma dai Ina son sanin Maine yafaru arayuwarku, Ni kaina Ina cikin damuwa tun Ina shekara 11 aka rabani da kowa nawa dangina iyayena Ina iya tuno kamannin mahaifina a idona ban sani ba dai shi idan yaganni zai iya ganeni ,banajin ajikina iyayena sun mutu sai dai inajin basa kusa da inda nake sun min NISAN da Har aba da ba lallai na iya ganin suba har na mutu" "a,a mujahid bakasan ikon Allah ba sai kaga ka fiddarai kuma allah ya nuna maka su Nan Gaba, kuma maganar mahaifinka ya manta da kamanninka zaiyi wuya, Tun da Kai kakasa manta kamannin abbanka shima bazai manta ba kacigaba da addu,ar allah ya bayyana maka su inhar suna Raye" "uhm shikkenan insha Allahu Zan cigaba da yin addu a kamar yadda nasaba ,yanzu kabani labarin naka" "uhm kamatsu kaji kenan shikkenan Zan baka kabari sai munzo kwanciya Zan baka labarin insha Allahu" "yauwa hakanma yayi Babu damuwa to Amma Ina Ina jin nauyin kiranka da Abjeed idan Babu damuwa Zan iya cewa Yaya?" "Uhm mujahid kenan kakirani da uncle Abjeed ko Uncle kawai kamar yadda 'yayan yayana suke kirana dashi" "tom shikkenan insha Allahu uncle. Bayan su malan sun sauka a kasar America sai ya zamana duk kudaden da suka ruko ya kare, sai Abu daya dayayi ragowa shine akwatin gold dinnan, zama suka samu guri sukayi a airport din America ,malan Yana tunanin yadda zasuyi, munira ce taga yananin mahaifin nata , dan Haka Tace "Abba kada ka damuwa dan bamu da kudi allah bazai hanamu gurin da zamu kwanta ba" ana Haka saรฏ ga wani jirgin ya sauka, kurawa jirgin Ido munira tayi har mutanen dake cikin girgin suka fito, abin mamaki wani kekkewan saurayune sai dai ya Dan manyanta ,sai Kuma wasu yara Mata guda biyu masu Kama da mahaifiyar su, sai yaro guda daya namiji daga gani shine babba, Yana biye da mahaifin nasu abaya, wasu masifaffun motocine masu tsada da kyau n'a hango ya nufesu masu take masa baya suna biye dashi, Har ya karasa jikin motar, mikewa munira tayi da sauri ta karasa inda yake Nan take aka dakatar da ita, rokonsu ta farayi su barta tayi magana dashi Amma suka ki, aleem wan da shine babba ,a 'yayan alhaji yazeed ,shine ya fito ya musu magana Akan su barta tayi magana da mahaifin nasa, Babu musu kuwa suka kyleta, tana karasa inda yake ta tsuguna har kasa tashiga gaishesa, cikin fara,a ya amsa Hadi da cewa "lafiya yarinya Naga kin zo gurina?" "Lafiya ba lafiya ba alhji Dan Allah sonake ka taimakeni dani da mahaifina yanzunan muka saika a garinnan bamu da kowa kuma kudinmu ya kare shine nakeso katainake mu ko aikine zanyi muku ,nidai burina ku bamu abinci da gurin kwana" murmushi alhaji yazeed ya saka cike da mamakin yarinya karama Wai tasan ta taimaki mahaifinta, hakan da tayi bakaramin burgeshi tayiba dataje tayi bara tazabi tayi aiki a biyata, "yarinya muna da masu aiki a gidan saidai kamar yadda kikace na tainaka muku Zan Tai makeku nabaku gurin kwana da abinci har zuwa lokacin da zaku koma garinku kinji Maza kije ki kirawa mahaifin naku" murnace lokaci guda ta kafa munira batasan lokacin da ta durkusa tashiga yimasa godiya Har da dafa kafarsa, kana ta juya gurin Abba Wanda tun tashin munira ya saki Baki ya kurawa sarautar Allah Ido Dan yaga Mai zatayi, tana zuwa tace" Abba bana fadamaka na Allah basa karewa ba gashi Har na samamana inda zamu zauna kataso mutafi" "a,a munira bazamu ba kina ganin mutumin Nan yadda yake da kudi kinsan da sake, haka kurum muje Dan yankan Kaine" "haba Abba ka saka allah a ranka kawai insha Allahu yadda kake tunani ba Haka bane" "to shikkenan yarnan muje ko" munira ta dauki amnaa suka karasa gurin alhaji yazeed, Wani irin bugu alhaji yazeed yaji kirjinsa yayi adi da zare glass din idonsa, ya Kara kurawa amnaa Ido bakinsa nason fadin wani abu Amma ya kasa, lokaci daya zuciyarsa tashiga bugu kwakwalwarsa tasoma tunamasa kamannin ta , "innalillahi wa'inna ilaihirraju un ! Nashiga uku masifa da bala I, wannan wace ?" a tsorace munira Tace "kanwa tace" "kanawar ki Kuma ? To ki maida ita indai Zan taimake ki sai dai idan Babu wannan yarinyar a hanninki" zaro Ido malan yayi munira Kuma ta cigaba da kallon alhji yazeed cike da mamaki...... Coming soon โœ๏ธ Safhat ce.... Muhadu a Book three Paid book 700# duk Wanda ya karanta batare da ya biyani hakkina ba Allah ya Isa ban yafe ba.