[9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: ❤❤❤ *DANIDA MIJINA*❤❤❤ ❤❤❤ *NA* *NA MRS SADEEQ* *(ummu meenal* ) *DEDICATE TO AYSHA GALADIMA* *Short story* *page 6-10* Alhaji ahmad dan kasuwa ne kuma mutumen kirki ne yana xaune a xamfara yanada mata biyu kuma kowace tanada yara biyar biyar alhaji ahmad mahaifin afra kenan Alhaji ahmad yanada yaya goma da mata biyu uwar gidan itace hajiya rabi a sai ta biyu sunanta hajiya amina yanda suke xaune lafiya xaka rantse ba kishiyoyi bane Yaya nuradeen shine na farko sai Asma u da hauwa u da rahila sai bello yaran uwar gidan kenan Sai yaran amarya hajiya amina yan biyu Hassan da h ussaini sai fatima da da naja atu sa yar autansu afra Alhaji ahmad yaya ne ga alhaji umar wato mahaifin affan Mahaifin affan yanada mata daya da yara uku affan shine na farko Sai sadiq da sagir Mahaifiyar affan yaya uku Allah yabata kuma duk maxa sai Allah ya jarbceta da son ya mace Amma bata samuba shine umma wato maman affan ta roqi mijinta alhaji umar daya taimaka ya dauko mata daya daga cikin yaran yayanshi na xamfara wato alhj ahmad Alhj umar bai mata gardama ba yaje har xamfara wajen yayanshi dayake shi umar yana xaune a kaduna Koda ya isa xamfara baiyi nauyin baki ba ya fadawa yayanshi komai akan yanason abawa matar shi daya daga cikin yaya mata alhaji ahmad yabawa qaninsa umar afra yace gatanan Allah ya taku riqo Masu karatu kunji dalilin dayasa afra ta dawo gidansu affan *Cigaban labari* Baban affan yana xaune a falo suna shawarwari akan matsalar afra Affan yace Baba abunda ya kamata kawai akaita bourding skul Bai rufe baki ba umma tayi caraf tace wlh baxai yiyuba ace wai akaimun yarinya makarantar kwana inaaaa baxai yiyuba Baba ya kalleta yace saboda me kikace baxataji bourding ba? Nan umma tayi shiru saida baba yayi mata tsawa sannan tace Haba alhaji makarantar kwana fa ance tanada wahala kuma afra yarinya ce duka fa shekarunta goma sha hudu Dan Allah abarta inda take maganar shiryuwa Allah ya shiryata Affan yaji haushin maganar mahaifiyarshi bayason yayi mata musu Amma kuma a gaskiya sonda mamanshi take nunawa afra yayi yawa idan aka Barta gaban umma gsky xata lalace Baba ya katse mashi tunani da cewa Kayi shiru affan Affan ya shafa suman kanshi sannan yace Abba ni a iya tunani gsky abrta taje bourding a can kawai xa a gyara mata xama Amma idan tana nan tana kallon na gida to qiriniyarta xaiyi yawa Baba ya jinjina kai yace nagane abunda kake nufi affan Amma sai nayi shawara tashi katafi duk yanda mukayi da mamanku xakaje affan yayi godiya sannan ya tashi A tsakar gida yaga afra tana xaune kamar wata salihar mace harara ya balla mata ya qwafa yabar gidan ita kuma a ranta tace mugu kawai komai rashin son da kakemun baxaka kasheni ba😏 Affan baqi ne irin baqin nan mai sheqi ko kuma xamu iya kiranshi da chocolate colour kamar black American dogo ne qaqqarfa yanada Dan jiki Dan ba a kirashi siririba kuma ba xa ace mashi mai qiba ba mugun miskili mutum ne idan ya hade rai baxaka taba cewa yana dariya ba a xahirin gsky bai cika dariya ba affan yanada qwarjini yanada cika ido kuma akwai saje a fuskarshi duk inda jarumin namiji yakai to yawuce nan AFFAN ba mai kudi bane xamu iya cewa rufin asiri ne domin yanxu yagama karatunshi xaije bautar qasa Dan haka rufin asirin Allah ne Afra fara ce tas farin asali kyakkyawa ta qarshe hanci sai kace ita tayiwa kanta idan ka kalli manyan idanunta sai kace aljana saboda kyau abu guda ya kwafsa mata rashin ji batajin magana ko kadan kuma harda laifin umma Dan ita ta shagwabata *bayan sati biyu* Ranar monday baba yace akira affan da umma yanason magana dasu bayan kowa ya xauna ita kuma afra tana skull dinsu baba yayi gyaran murya yace Na yanke hukunci akan AFRA sannan ya kalli affan yace affan maganarka gsky ce xan kaita bourding skul din Affan yaji wani mugun dadi xai rabu da afra na wucin fadi Sannan baba ya dafa kan affan yace Bayan nan kai affan inason a daura aureku da afra cikin sati biyu😳 Affan ya firgita gabanshi yayi mummunan faduwa tunda yake baitabajin maganar data tayar mashi hankaliba irin wannan Maganar yajita kamar saukar aradu Nan take wasu xafafan hawaye suka wanke mashi fuska saboda yasan baba magana daya ne indai ya furta shikenan Itako umma jikinta ne ya fara area saboda tafi kowa rashin son auren nan ita a tunaninta idan akayi auren to affan xai cutar mata da afra Umma ta sassauta murya tace haba alhaji ina affan ina afra .itafa afra yarinya ce qarama duka 14years Shi kuma affan 30yaers haba alhaji aiyakamata a qyale afra tayi karatun ta j s 2 fa take Baba yayi murmushi yace aure dole sai anyi babu fashi ko bayan raina banyarda afasa wannan auren ba Dan haka kisa a ranki nan da sati biyu xa a daurama afra da affan aure bayan auren saita cigaba da makarantar ta..... Kubiyoni [9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANIDA MIJINA*❤❤❤ ❤❤❤ *NA* *MRS SADEEQ* ( *ummun meenal*) *DEDICATE TO AYSHA GALADIMA* *Short story* *page* *1-5* Afrah ce a cikin napep Sai kallon mutane takeyi sai kace baquwa a gari shi kuma mai napep Sai gudu yakeyi ita kuma afra sai washe baki takeyi tanajin dadi hmm afra kenan sarkin qiriniya Saida taga nakawo qofar gidansu sannan tayi tsalle iya qarfinta ta dire qasa Mai napep yaji alamar kamar an sauka shine ya juyo yaga ko lafiya aiko sai ganin afra yayi ta sauka a napep 😂 Nan take ya taka Burki yana kallon ikon Allah Mai napep yana kallon afra sai gudu take can yaga ta shiga wani gida a guje shima mai napep din ya sauka yaje qofar Dan madai daicin gidan yana jiran fitowar mutanen da xai dauka 😀 Ita kuma tana shiga gida taje gun ummanta tafara neman abinci wai ita yunwa takeji umma ta dauko mata sauran taliya ta xuba mata tanaci A qofar gida kuma mai napep yanata jiran mutane su fito sai yaji shiru kamar an shuka dusa 😀 Can ya qwala sallama Nanma yaji shiru cikin sa'a saiga wani dan saurayi xai shiga gidan aiko mai napep yayi saurin yimashi Sallama Yace Dan Allah idan kashiga kacewa wadanda xan dauka su fito mutafi Dan saurayin baisan komai akan maganar ba yace to Shigar shi gida kenan yacewa su umma wai waye ya tsaida mai napep a qofar gida ? Afra tanajin haka gabanta yayi mummunan faduwa ita tamanta da tayi tsokana a waje Kawai sai ganin afra ta koma bayan umma tafara hawaye😢 Dan idan akwai Wanda take tsoro to affan ne Umma tace mu Bamu kira mai napep ba to waima mukira mai napep ina xamuje Affan ya juya ya koma qofar gida inda mai napep din yake Yace malam waya kiraka ? Mai napep yace wata yarinya ce tace inxo drop nan gidan xasuyi tafiya itama ta shigo napep din ta nuna mun gidan Affan ya jinjina kai Dan yasan aikin afra nan yabawa mai napep din dari biyu saboda ya dade a qofar gidan sannan yabashi haquri Affan yana shiga gidan afra ta qara xuwa bayan ummanta tana kuka ita kuma umma tana tambayar wai lafiya Affan kai tsaye yaje har bayan umma inda afra take ya cakumota ita kuma sai rawan sanyi take saboda tsoro umman tana kai Kai affan lafiya kake yimata haka Affan yayiwa umma bayanin abunda ya faru tsakaninta da mai napep Umma tace kayi haquri affan yarinya ce afra duka Guda nawa take Dukda haqurin da umma take bashi saida ya duketa ita kuma afra sai kuka take😭 daman ta iya kuka ga rashin ji *washe gari* Ranar Assabar afra ta dawo daga islamiyya garin anyi ruwa sosai kuma gashi hanyar ko kadan batada kyau saboda layin akwai jar qasa tana tafiya saita hadu da wani saurayi yayi wanka cikin farar shadda ta hasku Afra tana ganinshi mai xatayi kawai saitasa hannu ta debo jar qasan ta watsa mashi a fararen kayanshi Saurayin ya juyo cikin fushi Dan yaga waye kawai sai yaga afra tana yimashi gwalo 😜 Aiko ya biyota a guje itama ta ari na kare 🏃🏻‍♀ sai gudu sukeyi afra tagaji Amma batason ta tsaya Dan tasan idan ta tsaya kashinta ya bushe A haka ta isa gida da gudu tana haki abunda ya qara firgita ta ganin yaya affan cikin gidan Shi kuma affan ganinta a firgice haka yasan tayi tsokana ne Bai gama tunaninshi ba sai yaji Ana kwada sallama shima da sauri ya fita Dan yaga yau kuma mai tayi Ita kuma umma tambayar ta take meya faru anan ta rufeta da fada Affan koda ya fita sai yaga mutum da fararen kaya Amma kash duk Sun lalace da jar qasa Affan ya tambayeshi abunda yake faduwa? Saurayin ya gyara tsayuwa yace wallahi yau qanwarka na lahira sai ya fita jin dadi duba yanda ta fatamun kaya nasa kayana xanje gurin budurwa ta kawai saita debo jar kasa ta watsa mun yanxu haka budurwa ta sai kirana take har yanxu banxo ba Affan shiru yayi yana sauraron saurayin yama Rasa ta ina xaibawa saurayin haquri can ya nisa yace Dan Allah kayi haquri afra batajin magana Amma yanxu idan nashiga gida xanyi maganinta kayi haquri Dan Allah Da qyar affan ya samu kan Dan saurayin ya haqura shi kuma ya koma gida a xuciye Afra kam tana ganin affan tafara bashi haquri tana kuka Dan tasan halin yayanta Belt ya cire ya fara jibgarta ita kuma sai kuka takeyi umma ta tashi da gudu tana cewa So kake ka kashe mun yarinya idan ka kasheta kai bakada asara karka sake dukanmun yarinya Affan yace haba umma yanxu haka xamu qyaleta tana abunda ta gadama a cikin gidan nan haba umma Umma tace a qyaleta ai yarinya ce nan gaba xata daina affan yace wallahi sai nayi maganin afra xan cireta skull dinsu xan Maida ita bourding skul saboda nagaji kullum cikin kawo qara baxan iya ba *SHIN SU WAYE AFRA DA AFFAN❔* wai waye adon tafiya Yawan comment yawan typing Matar sadiq ce [9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA*❤❤❤ ❤❤❤ *NA* *MRS SADEEQ*(Ummun meenal) *DEDICATE TO AYSHA GALADIMA* *Short story* *page 11-15* Affan nagani A daki yakasa xama ya kasa kwanciya duniya tayi mashi duhu ya rasa inda xaisa kanshi duk jarumtarshi ya nemeta ya rasa ya Kifa kanshi akan gado kuka yake wiwi kamar mace lallai antabo maxa Yaga kukan baxai mashiba yatashi yaje dakin umma Yana xuwa yaga halin da take ci kamar hankalinta yafi nashi tashi Xuwa yayi kusa da ita yana kuka kamar qaramin yaro yace Dan Allah umma kitaimakeni kitaimki rayuwa ta karki bari ayi auren nan Dan Allah Umma ta dago jajayen idanunta da alama itama kukan tayi tace affan nafika rashin son ayi auren nan Inajin tsoron kaje katakurawa afra banason bacin ran afra gashi kai kuma bakason afra kuma kasan babanku magana daya ne dashi Affan yayi shiru yana naxarin maganganun umma taya umma xatace banason qanwata jinina da ubana da ubanta uwa daya uba daya lallai umma kinyi nisa da son sangarta afra... Bai gama tunanishi ba ta katseshi da cewa Affan danasan hanyar daxaisa afasa auren nan wlh da saina jajirce baxan yarda a aura mata mugun mutum ba Affan yace umma kije ki lallashi baba koxai sassauta akan maganar auren ni a ganina yakamata abarta tayi karatun ta Umma ta balla masa harara tayi gaba abunta Umma tayi sallama dakin alhaji Amma me sai taji yana waya da baban xamfara akan maganar auren affan da afra Gaban umma yayi mummunan faduwa shi kenan tafaru ta qare aure ya tabbata Saida yagama wayar sannan ya kalle ta yaga ranta a bace yace Dama so nake inkiraki akan maganar auren yaran nan yanxu muka gama waya da umar din yace babu matsala duk abunda nayi shima dai dai ne Umma tarasa bakin magana domin shi Babansu yafi qarfin gidanshi Bakice komai ba inji alhaji Umma tace to Allah yasa alheri Duk abunda ake afra bata sani ba saboda haka ita hankalinta a kwance yake Affan yaji xaman gidan ya dameshi saboda haka yace bara yaje waje koxaiji sanyi a ranshi yasa key yana rufe dakinshi Saiga afra ta shigo gidan da yara Sun biyota suna rigima tana ganin affan ta gudu wajen umma su kuma yaran sukayi tsaye suna jiran fitowarta Affan yaje gurin yaran yace Lafiya Daya daga cikin yaran tafara magana Wai muna bakin rijiya muna Jan ruwa saiga afra taxo tana ta dauki botiki na ta jefa rijiya yarinyar ta qarasa maganar da kuka😭 Daga can cikin daki inda afra ta boye tace Wlh yaya qarya takeyi ita ta jefa botikinta cikin rijiya 😀 Ran affan ya qara baci dayaji afra tace ba ita ta jefa botiki cikin rijiya ba Yayi qwafa irin xakici ubankin nan Sannan yacewa yaran suyi haquri Aiko yarinya ta kafe ita baxata haqura ba saboda idan taje gida xa a daketa Qarshe dai saida affan yaje gidansu yarinyar yabada haquri sannan yace xai siyo sabon botiki Bayan affan ya dawo gida kai tsaye dakin umma ya wuce saboda yasan afra tana can Afra tana ganisnshi tafara kuka tana cewa Dan Allah yaya affan kayi haquri baxan sakeba Amma duk da haka saida ya xane ta da qyar umma ta qwace afra ga affan ranan tasha wahala gun affan *washe gari* Da safe umma tagama break fast ita kuma afra tana xaune a falo tana kallon umma ta Maida hankalin ta ga afra tace afra ki nutsu ki saurareni akwai maganar danakeso muyi dake Afra tace to umma Ummm tace afra kiyi haquri da maganar da xan fada maki Afra ta dago manyan idanunta ta xubasu akan na umma Afra inason kisani ina sonki ina qaunarki Amma hakan baxai hana injaye hukunci da babanku yayiba Amma nafi kowa baqin cikin hakan Afra tace umma banganeba me kike nufi❔ Umma tace babanku xaiyi maki aure😳 Wata irin firgita afra tayi ta Bala in tsorata da maganar umma Nan take tafara kuka tana magiya Umma Dan Allah kibashi haquri laifin me nayi mashi da xai aurar dani tun ina qarama nashiga uku Umma tace bake kadai xai aurar ba harda yayanki affan Afra tace aishi yaya ya girma ni kuma qarama dani ace xa ayimun aure kawai saita rushe da kuka Umma ta rungume afra tace kiyi haquri insha Allah xaku xauna lafiya kuma ai baki tambayi Waye xaki aura ba Afra cikin kuka tace banason jin Wanda xan aura ko Waye anason shi kawai kar ayi auren nan Ummma ta dago fuskan afra tace Yayanki affan shi xaki aura Numfashin yana neman daukewa da qyar ta saisaita numfashin ta Umma Waye xan aura yaya affan fa kikace umma so kike ya kashe ni wlh mugu ne ya tsaneni kuma nima banason shi Dan Allah kar ayi auren nan Umma tace haquri kawai xakiyi domin maganar aure har taje xamfara kuma kinsan babanku magana daya ne baxai janye maganar auren nan ki rufama kanki asiri idan ba so kike ranki ya baci ba fatana kiyiwa mijinki biyayya domin kinsan halin yayanki bayason rashin ji idan kika nutsu sai kiga kun xauna lafiya Afra tace umma wlh mugu ne baya sona dukana xaiyi Umma tayi murmushi sannan ta jawo afra jikinta tana lallashinta da dadin baki *taku Mrs sadeeq* [9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤* ❤❤❤ *NA* *MRS SADEEQ*(Ummun meenal) *DEDICATED TO* *AYSHA GALADIMA* *Short story* *page 16-20* *NA SADAUKAR DA WANNAN SHAFIN GA DUK WADANDA SUKAYI KARATU A G G S S JIBIYA JIHAR KATSINA* Dan Allah baba kayi haquri ka janye maganar auren nan wlh banason Shi kuma wlh shima baya sona Dan Allah baba kabarni inci gaba da karatuna Baba yayi shiru yana sauraron afra tabashi tausayi Amma kuma hakan baxai hana ya janye maganar auren nan ba Baba ya tambayi afra yace ya kike so ayi ? Afra tace karatu nakeso tafada cikin murna a xatonta xai janye maganar auren Baba yace xakici gaba da karatunki afra bawai xa a hanakiba Amma sai bayan auren xakici gaba Afra ta qara marairaicewa tace baba Dan Allah baba kajanye maganar auren nan Ran baba ya baci yace maganar auren nan dole ne saboda haka kitashi kibani guri Cikin matsanancin kuka afra ta tashi taje dakin yaya affan tayi sa a kuwa ta iskoshi tana xuwa ta xube gabanshi tana kuka tana roqonshi Dan Allah yaya affan kaje kabawa baba haquri wallahi komai nakeyi nadaina wlh idan akayi auren nan xan mutu Dan Allah, ,, Ya katseta da cewa Ni amfada maki sonki nakeyi ne to kisani nima banasonki bana qaunarki mexanyi dake yar qwailarki ni nafi qarfinki kuma idan har akayi auren saina gyara maki xama Dan sai kinyi Dana Sanin xuwa duniya kuma kitashi kifitar mun daga daki bana son ganinki Hankalin afra inyayi dubu ya tashi a duniya babu Wanda take tsoro kamar yaya affan idan har yana gida bata wani sakewa to inaga sunyi aure tashin hankali ihu ta saki a dakin tana kuka Ran affan ya qara baci ya hasala ya isa inda take ya damqi lallausan gashinta yayi mashi mugun riqo itako sai ihu takeyi kamar tasaki fitsari saida yaga dama ya saketa da kanshi aiko yana sakinta taje dakinta a guje tafada kan gado ta bude wani sabon kuka Afra tana fita shima affan yaji ranshi yayi mugun baci yarasa meyake damunshi qarshe yaje toilet ya dora alwala ya tada sallah A bangaren shirye shiyen biki yakeyi Dan har mutanen xamfara babu Wanda bai saniba baba da kanshi ya bada sadaki dubu hamsin xa a daura aure assabar ta sama yakama saura kwana goma kenan Amma a bangaren amaren kuwa kowa yanajin haushin kowa Umma tayi fushin harta gaji ta sauko itama ta fara shirin biki amm taje ta samu baba ta roqeshi a daura aure Amma tarewa saita gama karatun ta baba yace bashi xata tambaya ba affan xata tambaya saboda shiyake da iko da matarsa ranta ya baci Amma bata nunaba tace babu komai xan roqeshi Bayan tafito dakin baba dakinta ta koma sannan ta aika sagir qanin affan din tace yaje yakira mata affan Bayan yan mintuna saiga affan ya durqusa gabanta yace Umma gani Umma tace dama ba wani abu bane akan maganar auren nan ne tunda alhaji ya nace sai anyi auren nan ba yanda xanyi Amma afra baxata tareba sai tagama karatun ta Affan yayi qasa da kai tabbas bayason afra amma yanda umma take nuna fifiko tsakanin affan afra abun yayi yawa ai kamata yayi ta tambayeshi idan ya yarda taci gabada makaranta ba waita yanke hukunci ba saboda idan anyi auren shiyake da iko da ita Umma ta katse mashi tunani da cewa Naji kayi shiru ? Umma Kibari xan tambayi baba duk yanda mukayi dashi xan fada maki Umma tace bance katambayeshi ba ansa nakeso kabani yanxu kaga afra yarinya ce duka 14years all Dan haka saita gama makaranta Affan yayi murmushi cikin ranshi yace nagane abunda kike nufi umma a fili kuwa cewa yayi babu komai da kaina xan nema mata makaranta Dan xan canxa mata makaranta xuwa bourding skul Umma taso tayi mashi gardama akan cewa yabarta inda take Amma sanin halin affan xai iya cewa baxata cigaba da makarantar a gaba daya idan tayi mashi gardama shiyasa tace to yanxu wace makarantar xaka Maida ita ? Affan yayi kamar mai naxari yace ina son xan kaita G G S S JIBIYA saboda makarantar tanada kyau sosai Umma tace haba affan jibiya ai tayi nisa Affan yace umma can nakeso kuma can xataje Umma tace to allah ya bada sa a Yace amin sannan taci gaba da yimashi yan nasiha da shawarwari Duk Abun nan da akeyi afra nacan kwance babu lafiya xaxxabi mai xafi ya rufeta ba a saniba saida umma shiru sannan tace affan naji afra shiru koxakaje kaduba ta umma tanayin haka Dan su Saba kuma su shirya a matsayinsu na ma auratan sati na sama Affan kamar baxaijeba amma tunda umarni na mahaifiyarshi ba yanda xaiyi dole yaje Aiko yana shiga dakin yaga kamar babu kowa gashi kuma cikin duhu saida ya kunna wuta sannan ya hangota can qudundune da bargo sai rawar sanyi take cikin sauri ya isa inda take ya yaye bargon yajishi da dumi yataba jikin afra kamar garwashi da sauri ya dago kanta xafi rau idanuwanta a rufe daukar jarirai ya mata da sauri ya kaita gurin umma Umma tana ganinshi hankalinta ya tashi tafara kuka tana cewa lafiya affan meya sameta? *yawan comment yawan typing* *taku ummu Meenal* [9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤* ❤❤❤ *NA MRS SADEEQ (Ummu meenal)* *DEDICATED TO AYSHA GALADIMA* *Short story* *page 21-25* *WANNAN SHAFIN NAKUNE ❤ DANIDA MIJINA FANS*❤ Umma tana ganinshi hankalinta ya tasha tafara kuka lafiya affan meya sameta? Shikanshi affan baesan meyake faruwa da itaba saboda haka bashida ansar da xai bata Can yayi qarfin hali yace umma bara nakira baba yaxo da mota aje asibiti Umma tace hi sauri kakirashi kada afra ta mutu Kafin affan ya kira baba afra ta farfado tana fadin Ruwa ruwa muryanta duk ta dushe da alama taci kuka harta qoshi Umma cikin sauri ta dauko pure water tafasa tabata aiko tasha ruwan sosai ahankali ta koma kan cinyar umma ta kwanta ita kuma umma tasa affan ya dauko mata towel tana sawa cikin ruwa tana dafawa afra cikin ikon Allah xafin xaxxabin ya tafi Shi kuma affan sai kiran wayar baba yakeyi Amma bai samuba daga qarshe ya tsaya yana kallon soyayya tsakanin umma da afra affan yayi murmushi cikin ranshi yace umma ko kinaso ko bakiso saikin rabu da ita nan da kwanakki kadan xataje makaranta Ita kuma afra barci ta koma abunta sannan umma tace mashi Naga kamar jikinta da sauqi tunda tasamu barci kaje kasiyo mata magani idan ta tashi saita sha Haka ya fita da niyyar siyo magani akan hanya ya hadu da wasu abokanansa suna ganishi suka fara Ango ango Cikin mamaki yace waya fada maku ni ango ne Aliyu daya daga cikin abokanansa yace Aini wlh baba ya burgeni da yayi maka haka ace kayita xama babu aure yanxu ko da yayi maka haka aiya kyauta Affan cikin jin haushi yace idan banyi aure ba ina ruwanka kai bakayiba Aliyu yayi dariya yace affan bakasan ni imar da take tartare da aure ba shiyasa amma yanxu ranar da aka kaimaka mata washe gari idan munxo xamuga canji Affan yace Dan Allah kubarni da maganar auren nan ni wlh ba a son raina xanyi auren nan ba duk daga baba ne Aliyu yace affan waiko bakada lafiya ne Affan yayi murmushi yace kafi kowa Sanin lafiya ta Lau saboda idan sha awa na yatashi kai kake siyo mun magani Aliyu yace ai yanxu matarka itace maganinka Affan yace kai mexanyi da wannan yarinyar afra ce fa xan aura Dariya sukayi gaba dayansu Affan yace wannan yarinyar tayimun qarama ai sai inraba biyu Dariya suka sake gaba dayansu Ana saura sati daya biki mutanen xamfara sukaxo harda yayyen amarya da abokanan arxiqi aunty Asma u harda guxurinta na kayan mata sai dai umma ta hana abata a cewarta sai lokacin tarewa yayi Afra kam tasha kuka harta godema Allah shima affan ya barwa Allah komai tunda dai ba fasa auren xa ayiba Maganar kayan daki babu abunda aka siya sai lokacin tarewa yayi tunda yanxu karatu xata cigaba dashi bayan daurin aure Ranar jumma a abokanan affan Sunxo har gidansu affan Sun iske gida ya cika da mutanen biki da qyar sukasamu suka shiga dakin ango Sun sameshi kwance ko tunanin me yake Oho Aliyu ne ya dauko wata baqar leda ya bashi Affan yace menene wannan? Kayan daxakasa kaje daurin aure ne Affan ya hade rai yace Kaga malam ni anfada maka xan tsaya sa wani sababbin kaya ne ni qila daurin auren baxan samu xuwa ba Dariya sukayi abokanansa sannan shima affan yace Ana daura aure xata kama gabanta Dan makaranta xataje ni kuma xanje bautar qasa Ranar assabar misalin qarfe goma sha biyu dubban mutane suka shaida daurin auren affan da afra akan sadaki dubu hamsin inda ango yasha manyan kaya babu laifi ya dan saki fuska Amma a cikin ranshi ko kadan baya murna da wannan auren Ita kuma afra tanajin labarin an daura aurenta da affan ta fara kuka sosai tana fadin nabani an daura mun aure da mugun mutum yau nashiga uku wlh baxan xauna dashiba tunsu aunty fatima suna bata haquri har Sun gaji Sun fara yimata fada Aunty Asma'u cewa tayi Afra bawai affan baya sonki bane halinki ne bayaso idan kin gyara halinki sai kiga kun xauna lafiya Afra taqara fashewa da kuka tace ni banason Shi Duk abunda takeyi affan yanajinta saboda masu karatu kunsan gidansu daya Ran affan ya baci da kalamanta bawai Dan tace bata sonshi bane jin haushi a'a wai shi take kira da mugu lallai xataga mugunta A hankali ya qaraso inda take yace Ke nikike kira da mugu ? Tayi shiru saita turo Dan madaidaicin bakinta Bata saniba ashe su aunty fatima sun bar dakin lokacin daya shigo Aiko gabanta ya fadi tayi saurin tashi da niyyar fita ya riqo hannunta yace Ina xakije Dakin umma Affan yace ni kike kira da mugu ko? Afra tayi shiru idanunta suka fara cicciko da hawaye Ba tambayar ki nakeyiba? Waye mugu? Nanma tayi shiru Affan yace to tunda kince mun mugu xakiga mugunta baxakici gabada karatunki ba kuma sati na sama tarewa Afra ta xaro idanuwanta ta dafe qirji tace Dan Allah yaya affan kayi haquri wlh baxan sakeba Dan Allah Murmushi yayi Dan dama wasa yakeyi mata Bani kike cewa mugu ba Natuba baxan qara ba Dan Allah tasaki sabon kuka afra kenan kuka baya mata wahala *ummu meenal [9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤* ❤❤❤ *NA MRS SADEEQ ( ummu Meenal)* *DEDICATED TO AYSHA GALADIMA* *short story* *page 26-30* *MASOYA NA A DUK INDA KUKE INA GODIYA SOSAI DA MASU SON NOVEL DINA DA MASU YIMUN MAGANA A PRIVET DUK INA GODIYA* *TUKWICI GAREKI AYSHA* Haka akayi taron biki lafiya dukda dai ba wani taron akayiba saboda cewa akayi sai a tarewa xa ayi taro Amarya afra ta rame dama gata ba qiba gareta ita yanxu tunda an daura aure burinta ta cigaba da xuwa makaranta kada affan ya hanata dan tasan ba qaramin aikinshi bane A bangaren affan kuwa yanacan dashida abokanansa sai xolayarshi sukeyi tun baya tanka masu harya fara maida masu Affan yace ni cikin satin nan xan kaita makaranta a huta danni ko ganinta banasonyi Bello daya daga cikin abokin affan yace haba malam ai dai yakamata kabari ka angwance a daren yau koba hakaba ya tambayi sauran abokanansu Aliyu yace a a qara ta tafi tun yanxu saboda idan ya tare yaji yanda aure yake ai saiya tauye ma yarinya haqqinta yace baxata cigaba da karatunba Affan duk firan da sukeyi yanajinsu haushi ya hana yayi magana Yaune affan yaxo da transfer na makarantar afra yana fadawa umma angama komai ko yauma xata iya xuwa G G S S JIBIYA Umma tace bangane ko yau xata iya xuwa ba ina kayan provision? Yace umma bansan me take buqata ba kitambayeta Umma tace ni xan tambayeta kenan daukarta xakayi kuje ta xabi abunda takeso Affan yace umma taje dai ta siyo tunda ba mota gareni ba Dan bakada mota shine baxakaje ku hau napep ba Ran affan ba haka yasoba Amma babu yanda xaiyi dole ya amsa mata Umma to tashirya anjima xamuje Mu siyo umma tace to Allah ya kaimu Umma ta tashi taje dakin afra ta sameta tana sana an kuka umma tace haba afra wai har yanxu baxaki daina kukan nan ba saikin jawa kanki ciyo Afra ta dago manyan idanunta da suka koma ja saboda kuka tace umma banason auren nan Dan Allah kice ya sakeni... Umma ta rufe mata baki da hannunta tace kul na hanaki daga yau karki qara cewa affan ya sakeki kinsan babu kyau mace tace mijinta ya saketa Afra ta rushe da sabon kuka tarasa ina xatasa kanta Kishirya anjima xakuje kuyi siyayyan xuwa makaranta Umma dawa xamuje ? Da mijinki Umma basai munje tareba kuma banason ya siya mun komai ke nakeson kisaya mun Umma tayi murmushi cikin ranta tace bakyason abun hannun affan Amma kinason nawa lallai wannan qiyayyar tayi nisa A fili kuwa cewa tayi a a afra affan shine wajibi ya siya maki baniba ita dai afra shiru tayi Sai bayan lah asar sannan affan ya fito yacewa umma shidai ya shirya umma tace to kaje kagani ita ko ta shirya Da kamar baxaijeba kuma saiya tuna mahaifiyarshi ce Dakinta ya shiga ya sameta xaune da alama bata dade da gama sallah ba daga qofar dakin ya tsaya yace Kifito mutafi Ko kallonshi batayiba tace to Nifa banida lokaci kina wani to idan xaki tashi kitashi kinma ci albarkacin umma Haka ta tashi da hijabin da tayi sallah har sunkai bakin qafa afra ta koma tacewa umma umma mun tafi Umma taji dadi a tunaninta Sun fara shiryawa ne tace to adawo lafiya Dan Allah afra karkiyi rashin kunya kinsan dai da Wanda kuke tare Batayi magana ba ta juya ta koma qofar gida ta iskoshi yana jiranta Tafiya sukeyi babu mai magana cikinsu har suka samu napep suka shiga babu mai magana musamman affan da yayi kamar bada ita yake tafiya ba A super market afra qin xaban komai tayi itama wai fushin takeyi (nidai nace afra ki sassauta fushinki kixabi kayan abinci mai rai da lafiya Dan bourding skul xakije) Shi kuma affan gefe daya ya tsaya yana kallonta Dan shima yasawa ranshi cewa indai afra bata xabi abunda takesoba to shima baxai daukar mata komaiba ba wai Dan bashida kudin ba aa idan tana taqama ba ason ranta aka aura mata shi ba to shima ba ason ranshi ya aure ba Dan haka baxai xauna yana bata lokacin shi akantaba Haka tagama yawonta cikin super market babu abunda ta dauka daga qarshe ma wajenshi ta dawo tace tagama yace ina kayan tace ita batason komai Baiyi mata gardama ba yace to mukoma gida haka suka koma gida babu siyayyar komai Suna shiga gidan umma ta gansu babu komai tace to ina kayan ? Affan yayi saurin cewa Umma munyi siyayya to bayan mungama sai muka hadu da wani kuma a makarantar yake shine nabashi kayan nace yakai mata makaranta kinga an rage kaya kenan umma tace to kasanshi ne affan yace sosai ma kuwa umma Umma tace aiko ya kyauta yanxu saitaji da skull back da uniform Affan yace hakane umma Yaune afra xataje makaranta kuma affan shine Wanda xai kaita daga kaduna xuwa jibiya akwai tafiya Dan haka affan ya anshi motar baba xai kaita Tunda safe afra take kukan rabuwa da umma ita kuma umma sai lallashi takeyi tana yimata nasiha Kiyi haquri afra bafa wani dadewa xakiyi a makarantar nan ba iyaka wata uku ne Umma yanxu har xanyi wata uku ban gankiba umma baxan iyaba Umma tace kinsan xan rinqa xuwan maki visitin Da qyar umma ta kwantar mata da hankali ta daina kuka Haka suka kama hanyar jibiya tana cike da kewar umman ta (Su afra haka xa aje makarantar babu provition?) *ummu Meenal ce* [9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤* ❤❤❤ *NA* *MRS SADEEQ (ummu meenal)* *DEDICATED TO *AYSHA GALADIMA* *Short story* *page 31-35* *NA SADAUKAR DA WANNAN SHAFIN GA PRINCIPAL DIN MAKARANTAR G G S S JIBIYA ALLAH YAKAI HASKE A KABARINKI ALLAH YA JIQANKI DA RAHAMA DUK MASOYAN DANI DA MIJINA YACE AMIN YA ALLAH* Haka suka isa qofar makarantar babu mai magana cikinsu saida aka kai dai dai qofar makarantar sannan afra tafara hawaye affan yayi kamar bai gantaba saida tagama kukanta sannan yace ta sauka afra ta tace Baxan ganeba bansan kan makarantar ba tana kuka yace ina ruwana bake bakyajin magana ba har kinsa an daura mun aure dake ko to wlh sai kinyi Dana sanin aure na sauka narakaki badan halinki ba Babu musu ta fito cikin motar ta bishi duk inda yaje haka suka kai har office din prinsfar hafsat mai mutunci basu bata lokaci ba prinsfer tabata class j s s 2 sannan takira wata daliba tace ta nuna mata hostel din j s s 2 Dalibar ta kalli afra tace muje na nuna maki dama antashi yanxu hostel xamuje afra tace to Ina kayan naki na taimaka maki afra ta kalli affan sai taji hawaye Sun fara wanke mata fuska Affan kauda kanshi yayi kamar bai ganta ba sannan tace banida kaya muje kawai Affan ya tausaya mata sosai daga Sun tafi babu kaya har sunyi nisa ya kirata ya dauko dubu biyar ya bata yace ko xata nemi wani abun Haka ta ansa harda godiya sannan ta juya tabi hanyar hostel A dauramar baya ta sauka kuma post kwana dama duk kwana mutum hudu hudu ne sai tayi sa a lokacin da taxo hadixa aliyu jibiya tabar kwanar saita xauna a madadinta Sai dai afra batasa komai a lokar data isko ba saboda babu kayan Ko xaunawa batayiba sai taga yan hostel sun fara fita one by one kuma kowa da robarshi da alama dinning xa aje a anso Afra kam ko robar ansar dinning babu kuma ga yunwa tafaraji Dan Haka saita xauna akan gadon kwanar saboda yan kwanar basunan sunje dinning Tana cikin tunanin gida sai taji hayaniya kafin ta dago kanta sai gani mutane tayi sunata wuceta dayake post kwana take Wasu suce mata sannu wasu kuma su qyaleta wasu su shigo da waqa wasu kuma rawa anyi shinkafa da wake a dinning tana nan xaune saiga yan kwana Sun dawo Sunyi mata sallama ta amsa Daya daga cikinsu wadda ake kira nana bilki ita tafara yimata magana Sannu sister Yauwa sannu Munyi baquwa ne inji maryam hamisu Afra tayi murmushi tace eh Nana bilki tace kai kyakkyawa kuwa Tace nagode Nan yan kwana suka bude lokarsu kowa ya dauko manja da yaji da mai star suna sawa a dinning kunsan dai daining ba dadi gareshi ba A bangaren affan yanata shirye shiyen xuwa service sai dai har yanxu baisan inda xaije service din ba Amma ya shirya komai lokaci kawai yake jira A bangaren umma tayi kewan afra sosai Dan har tanaji idan ta dawo baxata komaba sai dai kuma ba yanda xatayi dole ta haqura ta Barta ta koma indai tanason karatun afra *G G S S JIBIYA* Misalin qarfe biyar da rabi afra tana hostel kwance akan gadon nana bilki Nana bilki tace afra kitashi muje dinning Afra tace banida roba Laaa bakixo da roba ba ? Kai kawai ta daga mata alamar eh Nana bilki ta dauko wata robar irin ta almajiran nan tace gashi Haka afra ta anshi robar sukaje dinning Wani uban layi suka isko suka tsaya a bayan layin Ana xubawa har aka kawo kansu tuwon tsakin masara ne da miyar kubewa busashiya A hostel afra ta bude robar tuwon kamar tayi amai sai taga kowa yana Dan qara manja da maggi ita kuma batadashi Sai a lokacin tayi danasanin daukar kayan provision din da sukaje shopping taqi dauka Har tafara cin hakanan tunda batada komai kuma ga yunwa tanaji tanaci tana bata fuska kamar xatayi amai Maryam hamisu tace wai sister haka kike cin abincin ne ? Afra tace baxan iya cin abincin nan ba babu inda ake saida wani abu Dan Allah yunwa nakeji saboda ta tuna da kudin da yaya affan ya bata Maryam hamisu tace akwai shop Amma ba a budewa saida rana ko idan antashi break fast kuma ba tuwo ko shinkafa ake saidawa ba Afra tace me ake saidawa ? Biscuit sweet madara cabin da sauransu Afra tace gobe xaku kaini xan siya madara baxan iya cin daining ba Sukace Allah ya kaimu Nana bilki ita ta xubawa afra manja da yaji harda maggi a cikin tuwon sannan afra tasamu taci abincin shima kadan taci *A KADUNA* Service din affan ya fito Amma abun mamaki sai aka turashi G G S S JIBIYA 😨 wato makarantar su afra Umma kam murna tayi sosai a cewarta xai Kula mata da afra* Shikam affan hakan ba qaramin jin haushi yayiba saboda yana murna tayi nesa dashi gashi kuma yanxu Sun dawo kusa Lokacin dayake fadawa su aliyu an turashi service a jibiya ba qaramin murna sukayi ba har xolayarshi sukeyi wai shima yanaso yana nuna bayaso Aliyu yace nasanma har gida anbaka a makarantar Affan yace to Dan anbani gida a makarantar sai akayi me? Saika dauko matarka daga hostel kamaidata dakinka tunda a skull dinne Kaga da safe kushirya kushigo aria skull 🤣 Affan yace wlh kunfara kaini ga bango banason wannan game din babu abunda xanyi da wannan yarinyar Allah ya sauwaqe nafi qarfinta ya fada cikin fada😡 Aliyu yace idan xakaje sai kaje da maganinka kada jarabarka ta tashi ka afkawa yar mutane 😜 Affan Dan haushi ko magana yakasayi haka suka rabu suna xolayarshi Ana gobe xaije service suna xaune da umma da affan sai nasiha take mashi Dan Allah affan kariqe qanwarka amana karka biyewa halinta Kaga matarka ce kuma qanwarka Dan Allah ka Kula kuma ka Kula da karatun ta Dan Allah karka takuramata kasan dai yarinya ce Affan yace ai umma dakinsu daban dakina daban sai skull eria ne kawai xamu hadu da ita Umma ta dauko dambun nama tace gashi kabata kace ina gaisheta Yace to xataji Ranar da xai tafi saiga aliyu da mota yace shi xai kaishi jibiya Affan yace xakaje dai gulma kawai Ya tuntsure da dariya yace aa wlh Kaga bodar Niger nakeson xuwa to Naga duk hanya dayane shine nace bara kawai Mu wuce tare Affan yace kai kasani kayi gulmar ka kagama Cikin ikon allah sun sauka lafiya Dan aliyu har dakin affan ya rakashi sannan yayi mashi fatan alkairi ya wuce gaba Shi kuma affan ya tsaya yana Dan gyare gyaren gurin Dan yayi qura sannan yaje ya kwanta saboda gobe Monday xaije fara xuwa karantarwa kuma ya gabatar da kanshi wajen dalibai. ...... *kubiyoni* *ummu meenal ce* [9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤* ❤❤❤ *STORY AND WRITING BY* *MRS SADEEQ (ummu Meenal)* *DEDICATED TO* *AYSH GALADIMA* *short story* *36-40* *SADAUKARWA* *Na sadaukar da wannan littafin ga masoyana baxan iya qirga sunayenku ba saboda kuna da yawa da masu bina pc suna nuna qaunar nevel din DANI DA MIJINA duk ina godiya muna tare🤝🏻* Da asuba afra tana barci can cikin barcin taji ana tashinta kamar a mafarki ta farka sai taga duk yan hostel sun tashi itama tayi saurin tashi ta dora alwala danyin sallah asuba A bangaren affan kuwa ya shirya cikin kayan nysc kayan ba qaramin kyau suka yimashi ba sai qwarjininshi ya qara fitowa saida ya gama shirinshi tsaf sannan ya fito xuwa area skull Ita kuma afra bayan Sun gama share sharen su ta koma guri guda ta xauna saboda yunwar data dameta har wani jiri take gani batasan lokacin da tafaďa tunanin gida ba lokacin da tana gida umma har lallashinta take taci abinci Amma saita gadama takeci Amma yanxu gashi tana son abinci Amma babu sai dinning kuma sai 10am ake badawa kuma babu dadi uwa uba baxai isheta ba Batasan lokacin da tafara hawaye ba sai kuma ta tuna lokacin da sukaje shopping da yaya affan yace ta xabi abunda takeso tayi banxa dashi yau gashi tana nema bata samu ba tana cikin tunanin ne sai taga wata mai irin kayan ta uniform taxo ta gabanta xata wuce afra tace Sister Dan Allah xan tambayeki Dalibar ta juyo tace inajinki sister Afra tace Dan Allah inane shop ni baquwa ce bansan ko ina ba sai class da hostel yan kwanar mu kuma sun fita bansan inda sukaje ba Dalibar tace eyyaa sannunki da xuwa ni sunana xainab gide kefa ? AFRA Xainab tace xomuje dama nima can xanje suna tafiya suna Dan taba fira har suka isa shop din Afra ta dauko kudin da affan yabata dubu biyar ta siya madara da Milo sai bournvita da cabin ta siya suga daganan kudi ya qare baifi yan canji suka rage mata ba *ASSEMBLY* Principal tsaye a gaban assembly tana jawabi kamar yanda ta Saba dalibai suna sauraronta kamar a mafarki afra ta hango affan cikin kayan nysc saidata qara bude idanunta ta gani kodai mafarki takeyi aiko ba mafarki bane a xahiri ne sai taji principal tana gabatar da affan a matsayin malamin makaranta xai koyar da maths kuma a j s s 2 😳 ajinsu afra kenan Principal ta cigaba da jawabi akan uncle affan tace dafatar dalibai xasu bashi hadin kai kuma suyi mashi ladabi da biyayya Afra har cikin ranta taji dadi saboda taga na gida kunsan yan bourding da son ganin na gida😜 Cikin daliban j s s 3 taji wasu suna cewa wallahi kyakkyawa dashi ni ya burgeni afra sai tayi murmushi tace bakusan Waye yaya affan ba Bayan an tashi break fast afra taje dinning har tabi kayi ta tuna da batada cup din karbar koko kuma gashi tanajin yunwa dama nana balki ce ta ara mata dayan cup dinta kuma an sace gashi yanxu tanason karbar koko babu cup Kawai wata xuciyar tace kije wajen yaya affan ko xaki samu aiko batayi musu ba ta koma office dinshi da gudu knocking batayi ba tashiga office din saboda kada koko ya qare tana haki ta shiga Shi kuma yana xaune lokacin ba a dade da kawo mashi waina ba sai tururi takeyi da xafinta taji nama da qashi xai faraci kenan sai ganin afra yayi tashiga a guje Kallonta ya tsaya yanayi ita kuma ta sunkuyar da kanta qasa saida suka danyi mintuna haka sannan dayaga batada niyyar yin magana yace Ke lafiya kika shigomun office babu sallama fuskar shi a daure Afra cikin in in na tace Am um Dan Allah naxo ka aromun cup xan karbi kunu kada ya qare Saida dariya taxo mashi Amma gudun raini saiya qara daure fuska yace Anfada maki ni sa ankine da xanxo da cup? Ubanwa yace kishigomun babu sallama Afra gabanta yana faduwa tace wlh yaya yunwa nakeji Dan Allah ka taimaka mun tafada tana kallon wainar gabanshi Dan murmushi yayi ya fara takowa xuwa gurinta ita kuma tana ja da baya harta kai jikin bango dama shine wurin qofa Cire mata hijabin yayi ya riqo gashinta da qarfi aiko ta saki ihu yayi saurin rufe mata baki da dayan hannunshi yace Xaki qara shigomun office? Girgixa kanta tayi alamar a a saboda ko magana baxata iya ba Ke yarinyar nan Dan kin rainamun da hankali shine kikaxo wai in ara maki cup ko ? Me kika maidani? Hawaye kawai sukebin idanuwanta kukan ma yaqi fita Saida yaga dama sannan ya saketa sannan yace duk Wanda ta fadawa xata gane batada wayo sannan yace ta fita tabar mashi office Cikin kuka ta juya xata fita kuma saiyaji masifan tausayinta ya cika xuciyar shi koba komai matarshi ce dukda baya sonta haqqinshi ne ciyar da ita Harta kai bakin qofa yace Afra xo nan Batajeba saita tsaya a bakin qofa Yace umma tabani saqo inbaki gobe kixo ki karba Batace komaiba saita bishi da manyan idanunta Sannan yace bisimillah xokici waina kinci darajar aure Afra cikin tsiwa tace baxanci ba (ni ummu Meenal nace abakin qofa xakiyi tsiwar kishiga ciki mana😀) Affan yace xaki iya tafiya Bata jira ya qarasa maganar ba ta rufe qofar da qarfi sannan taje dinning Allah ya taimaketa ta hadu da xainab gide wadda sukaje shop tare ta ara mata cup tayi saurin shiga layi Ankusa kawowa kanta Sai taga mutanen gabanta kowa ya kamata gabanshi ita kuma tayi tsaye saida wata tace mata sister koko ya qare Kuka tafarayi sosai kitchen master yaxo yace lafiya? Afra tace yunwa takeji Kitchen master yace meyasa bakixo dinning da wuri ba Afra tace banida cup Kitchen master yace daga yanxu kinajin an buga dinning kiyi gaggawar xuwa inba hakaba baxaki samuba sannan ki nemi cup afra tace to Afra suna gaban fanfo yau kwanasu antashi da matsalar ruwa basuda konasha kuma sun dade a fanfo Amma basu samuba dayake layi akeyi kuma har yanxu layin bai kai garesu ba kuma ga qishirwa tanaji haka taje ta kwanta da qishirwa Amma taci alwashin indai taje gida baxata dawo ba Affan saida ya koma dakinshi sannan yaji wani sabon tausayin afra ya mamaye mashi xuciya yaji kamar yaje dakin ya daukota yabata abinci taci bai gama tunanin ba saiga wayar umma tashigo yayi saurin dauka tareda sallama umma tace Ya afra tana lafiya? Lafiya Lau umma daxu mun hadu da ita tace nagaisheki Umma tace ina amsawa Dan Allah affan ka kulamun da afra kuma gobe kabata waya inason magana da ita To kawai yace mata sannan ya katse wayar Washe gari ranar jumma a afra ta tashi da matsanancin ciyon Mara sai kuka takeyi babu shiri yan kwanar su sukayi saurin kaita clinic har sukaje clinic tana kuka saboda ciyon Maran ya dameta ko eria skull bata samu xuwa ba Shi kuma affan bayan antashi break fast baiga afra ba sai duk ya damu yaje class dinsu nanma bai ganta ba saida ya tambayi yan class dinsu sai sukace ai batada lafiya bataxoba tana clinic Gabanshi ya fadi cikin ranshi yace Allah dai yasa ba yunwa takama afra ba Cikin sauri affan yaje clinic din ya sameta kwance harta Danji sauqi ya qarasa gadon da take kwance afra ta kalleshi ta kawar da fuskarta Affan yace meyake damunki Muryanta can qasa qasa tace Mara ta takemun ciyo sosai Ji yayi gabanshi yayi wani mugun faduwa cikin ranshi yace yarinyar nan badai period xata faraba ?😳 A xahiri kuwa cewa yayi Allah ya kawo sauqi Tace amin Affan yace nafada maki umma tabani saqo bakixo kin karba ba bansaniba ko harda abunda ya fito daga hannun umma shima bakiso Cikin sauri tace aa wlh yaya affan kasan nafi kowa son umma na Murmushi yayi sannan yace to shikenan gobe kixo ki ansa tunda gobe bakuda skull Afra tace laaaa yaya kamanta ba a barinmu muje staff quaters? Affan yace to ba fada masu xakiyiba karki sake kice xakije staf quaters karki fadawa kowa saikinga babu mai kallonki saikixo To ai bansan wane block kake ba Block 5 kuma karki bari kowa yaganki kixo ki anshi saqonki saiki koma Afra tace to *yawan comments yawan typing* *taku ummu Meenal* [9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤* ❤❤❤ *STORY AND WRITING BY* *MRS SADEEQ (ummu Meenal)* *DEDICATED TO* *AYSHA GALADIMA* *short story* *41-45* *WANNAN SHAFIN KAM NAKINE AYSHA GALADIMA YANDA KIKE QOQARIN KIGA DANI DA MIJINA YAKAI GA MUTANE INA GODIYA SOSAI ALLAH YA TABBATAR DAKE CIKIN FARIN CIKI* *❤KINFI KOWA SON DANI DA MIJINA❤* *rerleeyart* Afra saida taga duhun mangarib ya gabato sannan taje eria skull batareda kowa yaganta ba sannan ta tsaya tana qarewa hanyar tsaf qwates din kallo saida ta tabbata babu wanda xai ganta sannan tabi hanyar kasancewar mangarib ta gabato kuma gurin da afra tabi duk ciyayi ne shiyasa babu wanda yaganta cikin sa a saigata dakin yaya affan Kai tsaye tashiga dakin saboda tanajin tsoron aganta tayi saurin shiga dakin ta iskoshi ya fito daga toilet da alama alwala yayi Cikin sauri tace Ina wuni yaya Bai ansa mata ba saima binta yayi da kallo yace sai yanxu kikaga damar xuwa Aa yaya kasan a boye naxo kuma idan naxo da rana dole xa a ganni kuma daxu muna tareda saudatu mustapha sp idan taga naxo xata gane Yace hakane To kitashi kije kiyi alwala kixo muyi sallah Bata musa mashi ba taje toilet ta duqa da niyyar fitsari mexata gani jini ta gabanta yana fitowa😳 Ihun da afra tayine yasa affan saurin xuwa toilet din Dan yaga meke faruwa ? Lafiya kike kuka ? Wlh yaya naxo fitsari bansan ya akayiba sainaga jini😭 Saurin kallon gaban afra yayi sai yaga duk ya baci da Jini kuma ga kan toilet din shima jini koba a fadaba yasan al ada ne Affan ya matso daf da afra yace kiyi shiru xo muje falo idan nagama sallah xansan abunyi Saida yagama sallah sannan yaxo gabanta yace ta bude yagani afra ta kalleshi cikin sauri tace Aa yaya kabarshi mayb qusa ce ta cakeni shiyasa jini ya fito Dariya yayi mai sauti sannan hade rai kamar baitaba dariya ba yace nace kibude nagani ko baxaki budeba dagama xan taimaka maki ingani ko wani abune yaji maki ciyo Aa yaya nidai kakira umma sannan Affan yace to tashi muje kiyi wanka sannan nakira maki ita Tanajin yace haka ta tashi cikin sauri ta shiga toilet Dan tayi wanka sai taga affan ya biyota tayi saurin fitowa tace tafasa wankan indai xai bita yace kiyi wankan ki ni nafita Bayan ta shiga bayi tana cikin wanke fuska bata saniba affan ya shigo toilet din saida yagama qarewa halittarta kallo wani irin sha awarta yaji yanayi ya kalli hips dinta xuwa qirjinta masu daukar hankali nan take yaji kamar ya rungumeta Ita kuma batasan yana kallontaba Dan batasan ya shigo toilet din ba Tana ganin mutum tsaye gabanta ta xaci aljani ne wani mugun tsoro yakamata tayi luuu xata fadi ta baya affan yayi saurin rungumo ta ya mannata a qirjinshi yanajin duminta ita kuma batasan shi bane saboda a tsorace take saida yaga tana shirin sumewa sannan yace Ke afra kibude idanunki kigani nine Cikin tsoro ta bude idanuwanta ta dorasu akan nashi kuma shima ita yake kallo Sannan tafara qoqarin qwace kanta tana kuka hardasu Allah ya insa (ni ummu Meenal nace kwadayin dambun nama yakaiki meyasa baxai kai maki a class ba😜) Duk yanda afra take qoqarin qwace kanta Amma takasa shi kuma affan sai Maida numfashi yakeyi yanajin kamar sukasance da juna a wannan lokacin Yaya affan Dan Allah kayi haquri kasakeni xan koma hostel Affan yaji kamar ta soka mashi mashi datace xata koma hostel yaso ace a gado daya xasu kwana Da qyar tasamu ya saketa gashi kuma babu kaya a jikinta haka tafito toilet din tace tafasa wankan A gabanshi tasa kayanta tace xataje hostel affan yace kixo xan kira maki umma jin yace umma ta dawo shi kuma yayi dialling number umma cikin sa a ta dauka Afra tanajin muryan umma tafashe da kuka umma tace lafiya afra daga waya sae kuka Afra cikin kuka tace umma babu komai Umma tace kina ina Ina dakin yaya affan Gaban umma ya fadi tace meya kawoki dakinshi bashi wayar umma tafada cikin fada Affan jiki yana rawa ya anshi wayar Dan har yanxu bai dawo normal ba Umma cikin fada tace affan ya akayi afra taxo dakinka Affan yace umma saqon da kika banine xan bata Saqon uwaka tun yaushe kake makarantar sai yau xakace wai saqo xaka bata shi saqon baxakabata a eria skuul ba saitaje har dakinka? Wlh affan ranka xai masifar baci idan yarinyar nan kayi mata wani abu cikin makaranta kuma kabata wayar xanyi magana da ita cikin sanyin jiki yabawa afra wayar Afra ke waçce irin yarinya ce daxakibishi dakinshi bayan kinsan a dokar makaranta ba a bari dalibai suna xuwa stag quaters Umma cewa yayi inxo xai bani saqo Umma tace ai gashinan yabaki saqon kuma afra inason kikoma hostel yanxu yanxu kuma idan kika bari aka ganki kinje staf quaters ko aka samu labari to duk sonki da karatu sai an koreki Afra ta qara fashewa da kuka umma ta cigaba da cewa inason kisani ke ba San matar aure bace Dan ba a daukar matar aure kisani makarantar yan mata kikaje ba makarantar matan aure ba idan kika bari aka ganki xa a bata maki suna kuma a koreki kuma wlh ana koroki xan kaiki dakin affan a ranar Afra tace umma Dan Allah kiyi haquri baxan sake xuwa ba Umma tace babu komai bashi wayar Afra tabashi wayar tana kuka Umma tace affan xaka sani dani dakai ne kuma kasani tunda kuka taka dokar makaranta baxa a kai afra gidanka ba saita gama jami a😳 sannan ta kashe wayar Affan a fili kam cewa yayi wlh umma baxai yiyuba idan kikace sai tagama jami a ai wlh a dakinki xan anshi haqqi na Afra tashi tayi tanasa hijabi affan ya tare gabanta ya bata dambun naman sannan yabata kudi yace dubu biyar yace gobe taje ta siya olways Har eria skuul ya kaita saboda dare ne kuma babu wutar nepa sannan ta qarasa hostel da kanta A daren affan baiyi barcin kirki ba sai tunanin surarJikin afra yakeyi duk sai yaji wata matsananciyar sha awarta ta ratsashi ko ina sai wurin asuba barci ya daukeshi kuma cikin barcin saida yayi mafarkin AFRA Abu kamar wasa son afra da sha awarta Sun dameshi Dan da asuba daqyar yayi wanka yayi sallah asuba saboda maranshi datake mashi mugun ciyo ko breakfast yakasayi Dan ciyon yana qara tsanani yanayin irin ciyon Amma wannan yafi na kullum har saida yakasa haqura yakira abokinshi aliyu Dan yafadamashi halin da yake ciki Bugu biyu aliyu ya dauka yace mutumena ya ake ciki Affan yace banida lafiya aliyu marana ciyo takeyi kuma kasan dama kai kake bani maganin bantaba ajeshi guri na kuma ko sunanshi ban sani ba dan Allah kataimaka kayimun text din sunan maganin Aliyu yace meyake faruwa affan Affan yabawa aliyu labarin duk abunda ya faru Aliyu yayi dariya yace dama nasan wannan ranar xataxo kuma magani lokacin danake bakashi saboda bakada mata ne Amma yanxu baxan baka ba Cox yanxu kanada mata Affan yace haba aliyu ai kasan tana hostel kataimaka mun Aliyu yace ai bani nace ka kai matarka bourding skull ba inda kabari ankai maka ita ai da yau tayima rana Amma tunda ka kaita bourding baxan yimaka text din maganin ba sai anjima Aliyu ya katse wayar shi kuma affan ya Kifa kanshi kan pillow yana Maida numfashi ....... *yawan comments yawan typing* *ummu meenal ce* [9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤* ❤❤❤ *STORY AND WRITING BY* *MRS SADEEQ* *(ummu Meenal)* *DEDICATED TO* *AYSHA GALADIMA* *short story* @ *46-50* Saida aliyu ya katse wayar sannan yaji wani mugun tausayin aminin nashi jiyake kamar yayi tsuntsuwa yake cikin makarantar bawai ya bashi magani ba aa ya dauko afra ya kaima affan yayi abunda xaiyi da ita Amma inaaaa babu dama wayar shi ya duba ya kira affan shi kuma affan lokacin yana kan katifa yanajin ciyon Maran yana qara yawa sai yaji kiran wayar shi da qyar ya iya dago da kanshi ya kalli screen din wayar yaga sunan aliyu bai dauka ba ya Maida kanshi ga fillow Hankalin aliyu ba qaramin tashi yayiba dayaji affan bai dauki wayar shi ba ya qara Danna kiran affan a karo na biyu Da qyar aliyu ya dauki wayar ya Kara a kunnenshi Amma baiyi magana ba sai numfashin shi dayake fita da qyar Aliyu yanajin haka yasan abun ya bace yafi na kullum kenan yayi saurin cewa affan kanajina da qyar affan yace eh Yanxu ina afra take ne? Affan yace tana hostel Aliyu yace yanxu baxaka iya kiranta ba ? Affan yace babu abunda xata yimun koda ace taxo Dan period takeyi nidai Dan Allah ka barni da abunda yake damuna bayan ka gama yimun wulaqanci harda kashemun waya kayi 😏 shima affan ya tsinke wayar yakoma ya kwanta yaji da abunda yake damunshi A bangaren aliyu shima ya tausaya ma affan sosai Ita kuma afra tana xuwa hostel bata tsaya ko ina ba sai kwanar su taje ta isko babu kowa a kwanar da alama suna masjid hakan yabata damar kwantawa kan gado ta tashe da sabon kuka saita tuna lokacin da take Jikin affan ya rungumeta tana tsirara wani qololon baqin ciki yaxo ya tokareta batasan lokacin da tasa hannuwanta duka biyun tana dukan matres din gadon ba tana cikin wannan halin saigasu maryam lawal maintain xata wuce taje kwanar su sai taga afra tana dukan katifa tana kuka cikin mamaki ta dawo taje ta dafata tace Lafiya afra kike kuka harda dukan katifa? Banida lafiya Meyake damunki Afra tace wlh maryam marana yake ciyo kuma daxu xanyi fitsari kuma Naga jini Maryam lawal maitain tace laaaaaa su afra an girma maryam taje wajen lokar afra tafara yimata kid a tana cewa afra an girma da haka maryam lawal mainain ta daukewa afra hankali tana biye mata harta bata olways tace gobe taje shop ta siyo Ana siyarwa afra tayi godiya Yau saura kwana biyu ayi Hutu xakaga murna wurin afra harda cewa idan ta tafi baxata dawo ba Affan ya samu sauqin jikinshi sai dai har yanxu bai daina tuna yanda yaga afra babu kaya a jikinta ba yayi yayi ya cire abun a ranshi Amma ya kasa haka ya haqura yana tafiyar da rayuwarshi Ana gobe hutu affan yana dakinshi saiga kiran umma ya shigo wayanshi yayi saurin dauka Dan yasan wannan karon baiyi laifi ba Sallama yayi itama umma ta ansa mashi sannan tace gobe xa ayi Hutu ko Affan yace eh Umma tace dama inason xanxo na daukeku affan yayi shiru sai can yace umma dawace motar Motar babanku ai kasan shi bayanan inda yana nan dashi xaixo ya daukeku Affan cikin ranshi yace sai kace wani Dan yaro a fili kuwa cewa yayi Umma har mun gama waya da aliyu yace xaixo ya daukemu gobe Umma tace katabbata yace eh umma Umma tace bari nakira aliyu inji da bakinshi xanfi yarda .affan yace wlh umma kikirashi kiji sannan ta katse wayar Bayan yan mintuna kadan umma ta sake kira tace nakirashi yace shi xaixo ya daukeku Allah ya dawo daku lafiya ka gaishemun da afra Affan yace tana dakinsu ni banganta ba ya katse wayar yana fadin kin hanani naganta kuma kina cewa ingaishe maki da ita , Ranar Hutu afra taxo inda motoci suke parking idan anxo daukar dalibai shi kuma affan yana dakinshi shima ya shirya kayanshi tsaf yana jiran aliyu Amma yaji shiru kawai sai ya dauki waya ya kira aliyu yaji ko lafiya ? Ringing biyu aliyu ya dauka yace yi haquri abokina yanxu nake shirin inkiraka affan yace banason wulaqanci kana ina yanxu aliyu yace wlh motar tana wajen gyara shiyasa kukajini shiru Amma yanxu xanje nasan an gyara ganinan xuwa affan yace ok muna jiranta Abu kamar wasa har 5:pm babu aliyu Dan har dalibban makarantar babu kowa sai afra ita kadai ta rage sai affan dayaxo wajenta ya tsaya a tunaninshi ya kusa xuwa Amma shiru Yana cikin wannan tunanin sai kiran aliyu ya shigo wayanshi ya dauka tareda cewa wlh ka bata mana lokaci... Affan bai gama magana ba aliyu yace dan Allah kayi haquri abokina wlh ansamu matsala tafiyar nan baxata yiyu yau ba sai gobe...😳 Affan yace karufamun asiri kasan halin umma dan Allah kadaina yimun wannan game din Aliyu yace wlh motar ba a gyara ba xuwa gobe dai nasan an gyara Affan yace yanxu ya kakeson muyi ni afra nakeji babu kowa a hostel kasan anyi hutu kowa ya tafi gida kai har hajiyan dakinsu ta tafi gida Aliyu yace to ai saitaje dakinka ta kwana 😳affan yace karufama mun asiri da umma kasan halinta yanxu sai tace xanyi mata wani abun Aliyu yace to ai matarka ce ko kayi mata wani abun lada xaku samu ba xunubi ba Affan yace Dan Allah ni qyaleni lokacin da xata yimun fada baka saniba yayi saurin kashe wayar ya kalli afra hankalinta duk ya tashi saboda taji maganar su a waya kawai saita fara kuka 😭 Affan ya danna nomber umma ya kira ita kuma tana dauka tace kun kawo ina? Affan yace umma yace wai sai gobe motar ta lalace 😳 Umma tace inaaaa baxai taba yiyuwa ba wato kun hada baki da aliyu ko? Umma yaxakice haka ni wlh Bamu hada baki ba akasi ne aka samu Umma ranta yayi masifar baci nan ta rufe Affan da fada baisan hawa ba baisan sauka ba Affan yaji haushi sosai yace umma kiyi haquri tunda bakison ta kwana gurina xamuxo ko a motar haya ne Gaban umma fadi bawai Dan xasuxo a motar haya ba aa batason tafiyar dare ta kalli agogo taga 6:4pm sannan tace aa Affan kabari sai gobe kuxo nayarda Affan yace yanxu dai xamuxo banason kiyimun mummunan xargi akan halal dina Umma sai taji tausayin Dan nata ya kamata jikinta duk yayi sanyi tace kayi haquri affan nayarda kuxo gobe ina afran take ?Affan yabawa afra waya afra ta karba tasa a kunnenta duk da wayar a hansfree take Afra kije dakin affan ki kwana gobe da sassafe xaku dawo kinji Kawai sai afra tasa kuka umma tace lafiya afra meyake faruwa dake ne afra tayi shiru umma tace ko yana yi maki wani abunda bakiso ne? Afra tace aa umma inason inxo inganki ne Umma tayi ajiyar xuciya tace indai wannan ne gobe kamar yanxu muna tare insha Allah. ...... *ummu meenal ce* [9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤* ❤❤❤ *STORY AND WRITING BY* *MRS SADEEQ* *(ummu meenal)* *DEDICATED TO* *AYSHA GALADIMA* *Short story* *page 51-55* *HMMM A GASKYA MASOYANA BANIDA BAKIN DA XAN GODE MAKU KUNA NUNA QAUNARKU A GARENI KAI HARMA DA LITTAFI NA ❤DANI DA MIJINA❤ MASU KIRANA DA MASU YIMUN TEXT KAI HARDA SAURAN GROUPS BANCE KOMAI BA DADI YA HANANI MAGANA INA ALFAHARI DAKU RABBI YABAR QAUNA* *TUKWICI* *WANNAN TUKWICI NE GAREKU YAN GROUP DIN ❤DANI DA MIJINA❤ INAJIN DADI IRIN YANDA KUKE NUNA QAUNARKU GA LITTAFI NA KUMA NASAN KUNA BINSHI SOSAI DA SOSAI NIMA INA YINKU IRIN SOSAI DA SOSAI DINNAN* Babu yanda afra xatayi dole Affan dakinshi koda taje an fara kiran sallah mangrib tayi alwala shima yayi sannan sukaxo sukayi sallah a tare Bayan Sun gama sallah Affan ya dafa masu abinci Amma afra taqi taci abinci saida Affan yayi da gaske sannan taci Babu jimawa akayi sallah ishsha suma sunyi Amma wani abu Affan ya lura afra taqi sakin jikinta duk a takura take shi kuma ya rasa meyake damunta tashi yayi yaje daf da ita Dan ya tambayeta meyake damunta sai yaga ta tsorata gabanta sai faduwa yake ga tsoron abunda ya faru ranan Jikinshi ya hada da nata ya rungume tsamm nan take tsigar jikinshi ta tashi yarrr Afra tace aa yaya affan karka manta umma tace karkayi mun komai Affan yace Allah yabani dama yace inyi to Dan umma ta hanani ai sai naga dama Wani matsanancin kuka afra ta fara tana cewa wlh idan kayi mun wani abu saina fadawa umma Affan yayi dariya mai sauti yace afra kinada quruciya to mexakice mata? Hararenshi tayi tace xance kayi reaping dina Affan yace yanxu xaki iya cewa haka ? Afra ta turo Dan qaramin bakinta tayi shiru Affan yace afra karki manta umma uwar mijinki ce ke baxakiji kunyarta ba kuma idan ma nayi ai haqqi na ne ko akwai Wanda ya isa ya hanani? Afra tace ni umma mamana ce ba uwar mijina ba dan kai ba mijina bane Affan yace xan nuna maki kuwa ni mijinki ne kawai saiya hada bakinshi da nata yana tsotsa ,afra tanason tayi ihu babu dama saboda bakinta yana cikin bakin Affan sai hawaye takeyi tuni Affan ya fita cikin hayyacinshi hannunshi yakai kan bress dinta tayi saurin buge mashi hannu saida ya tsotsa bakinta sosai sannan ya saketa yace afra Dan Allah ki taimaka mun muje Jan katifa pls Afra cikin tsoro tace Allah ya isa tsakani na dakai sai Allah ya mana hisabi mugu kawai Wanda yayi sanadiyar post dinka makarantar Mu ban yafe mashi ba 😭 Affan yace haba afra bai kamata kina wannan kalaman ga mijinki ba Afra tace ni kai ba mijina ban🤭 tayi saurin rufe bakinta Dan tasan halinshi xai iya sa bakinshi a nata Affan yace afra kiji tsoron Allah kibani haqqi na Afra taja da baya tana roqon Affan Dan Allah yaya affan kayimun rai kuma wlh gobe saina fadawa umma Affan yace so what🤷‍♂ ni babu abunda ya dameni Dan kin fada mata ai tasan ni mijinki ne Bata kaiga bashi ansa ba taji ya dauketa cak kamar jaririya yayi kan katifarshi da ita Me afra xatayi inba kuka ba da roqon Affan amma inaaa Affan yayi nisa bayajin kira A bangaren umma kuwa tana cikin barci sai tayi mafarkin Affan da afra cikin wani hali shi affan yana dariya ita kuma afra tana kuka tana kiran umma kitaimakeni yaya affan xai kasheni nashiga uku ....firgigit umma ta farka daga barcinta tana farkawa Affan da afra suka fado mata a rai umma ta dafe qirji tace innalilihi Allah ya tsaremun afra ga affan tayi saurin dauko waya danta kira affan saboda mafarkin da tayi jikinta ya bata afra babu lafiya A bangaren su afra kuwa kokuwa sukeyi sosai shi kanshi Affan baisan afra tanada qarfi hakaba afra duk ta gaji muryanta ta dushe Dan kuka tace yaya affan kabari xan yarda da kaina basai kayi da qarfi ba saboda ta Riga ta sani yau Affan mai rabata dashi sai Allah affan yaji tausayin afra sosai yace ai kece inda kintsaya aida tuntuni angama komai Kiran waya ya shigo Affan ya kalli wayan tana gefe guda ya dauke kanshi daga wayan ringing wayar takeyi sosai har ta gaji ta tsinke Afra muryanta duk ta dushe tace qishirwa nakeji xanje nasha ruwa a kitching Affan yace bara nadauko maki a tunaninshi afra xata gudu ne YA tashi da niyyar ya dauko mata ruwa sai wayar shi ta qara ringing Affan yayi tsaki😏 yaje wajen wayar da niyyar ya kashe wayan baki daya sai yaga umma ce take kiranshi (ni ummu Meenal nace dole ka dauka ko bakaso) daga wayan yayi tareda sallama umma cikin tashin hankali tace affan ina afra take Umma tana nan lafiya dai ko? Dan ya qosa ya kashe wayar Umma tace affan Dan Allah badanni ba ka qyale afra tayi barcinta karkayi mata komai afra yarinya ce qarama kayi haquri lokaci xaixo kaji my son ta fada muryanta a marairaice Affan jikinshi duk yayi sanyi saboda yanda mamanshi take roqanshi baisan lokacin da yace babu komai umma Allah ya kaimu lokacin Umma har a ranta taji dadi tace amin my son ina godiya yace babu komai umma Umma tace ina afran kabata wayar Affan yabawa afra sannan ya koma kan carfet din dakin ya kwanta shi kadai yasan abunda yakeyi Afra tana ansar wayan saita fashe da kuka sosai kuka take kamar an mata mutuwa tace umma Dan Allah kixo yanxu Umma tace saboda me ? Afra tace wlh affan xai kasheni baxan iyaba kuma yan...... Umma tace🤫 kiyi shiru banason jin komai yakamata kikasance mai rufama mijinki asiri kinji afra Allah ya maki albarka sannan umma ta kashe wayar Afra kifa kanta kan katifa tana kuka sosai Shi kuma affan yayi kwance kan carfet cikinshi yana mashi ciyo sosai Yana cikin wannan halin ne aliyu ya kirashi bai ma duba ko Waye yake kiranshi ba ya daga wayar muryan aliyu yaji yana cewa mutumena sai anyi mana yanga xa a daga wayarmu Affan shiru yayi yana Maida numfashi aliyu yace ina fatar ka angwance ninasan nayi laifi Dana kiraka cikin dare kayi haquri naqosa kaji yanda mukeji Affan yayi murmushin qarfin hali yace wlh babu abunda ya shiga ysakanina da ita kuma ciyona ya tashi Dan yanxu haka marana ciyo takeyi Aliyu yace kaikaso gaka da magani a dakinka inason kasani motana lafiya Lau take ni nayi wannnan plan din sannan kuma kace bakayi komai dama ni tausayinka nakeji Amma yanxu kai Kaga dama Affan yace baxaka gane bane aliyu umma ce ta hanani bansan me take nufi ba Aliyu babu wani umma ganin damarka ne Affan yace cewa tayi tayi qarama inyi haquri sai lokaci yayi Aliyu ya xuciya yace wlh affan laifinka ne yan matan qauye suna shekara nawa ake masu aure? Har wadanda basu kai afra ba anyi mata aure kuma wata Tara ta haihu balle afra Dan haka kai kaga dama gobe da sassafe xanxo kushirya .kafin Affan yayi magana aliyu ya katse wayar Shi kuma affan yana nan kwance kan carfet bai qara kallon inda afra takeba har gari ya Waye Afra kam itama batayi barcin kirki ba dan ta tsorata da Affan dataji ya motsa xata tashi har asuba tayi sannan suka tashi sukayi alwala kowa yayi sallah *Dan Allah masu cewa inturo masu dani da mijina tun farko sudaina su tambaya a group Amma sai ayita mun magana a pc wai inturo dani da mijina tun farko ai abun xaiyi yawa ga wahalan typng da tura kuma adameni Dana tura tun farko abun yayi yawa shege da hauka Dan Allah a kiyaye* *ummu meenal ce* [9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤* *STORY AND WRITING BY MRS SADEEQ* ( Ummu meenal) *DEDICATED TO* *Aysha Galadima* *INA GODIYA DA KAUNARKU A GARE NI* 1- *Raleeyah* 2- *Bilkisu* 3- *Hajara Gandhi* 4- *Aufana*🖊 5- *Saina Ummun meenal Ce*🖊 6- *Ummu Hanan* 7 *maman abi* 8- *saadatun haidar* 9- *Aysha shareef* 10- *Zahra Hussain* *DAMA SAURAN DA BASUGA SUNANSU BA ZAMU HADU A NEXT PAGE* *Short story* *56-60* Misalin qarfe goma na safe aliyu yayi parking a nan gidan Affan na staff quaters dama su duka Sun shirya babu wani jinkiri suka shiga mota Afra kam baki bai rufawa saboda xa aje gida aga umma kuma taga yan gida Tafiya suke su uku a mota babu mai magana cikinsu saida sukayi nisa sannan aliyu ya juyo yacewa afra Kinyi ma yan gida tsaraba dai ko? Afra tace tayi shiru saida yaqara tambayar ta tace nadai siyawa yara sweet Aliyu yace to umma fa me kika siya mata Babu komai inji afra Aliyu yace yakamata mutsaya a hanya kisaya mata wani abu Affan ya katsesu da cewa Dan Allah malam kayi sauri kasan fa banida lafiya kake maganar a tsaya aliyu baice komai ba ya tafi Gudu suke sosai har Allah ya kaisu garin kaduna lafiya mota bata Ida tsayawa ba afra ta bude tafita da gudu tana shiga gidan ta iske umma tsakar gida da gudu ta isa inda take ta rungumeta tana murna itama umma murna take sosai umma tace afra Naga kinyi baqi kin rame afra sai ido ya ciko da hawaye tace umma wlh akwai wahala bama samun ruwa sai inyi kwana biyu banyi wanka ba 😭 Umma tace shiyasa kika rame kuma koda akayi bistin dinku ban samu najeba saboda banida lafiya lokacin Afra tace eyyaa umma sannu Ina affan din inji umma afra ta juya bayan ta bata ganshi ba sai tace suna tareda aliyu ne suna waje afra ta shiga daki ta cire kayanta ta dora towel iya gwuiwa ta kunna ketol Dan yau da ruwan xafi xatayi wanka ita kuma umma tashiga kitching tana hada masu kayan abinci saiga affan ya shigo kai tsaye dakin umma ya shiga Dan a xatonshi umma tana dakin Amma me yana shiga ya iske afra da towel Wata irin kasala yaji ta rufeshi yaji kamar yaje ya rungumeta Amma babu dama ita kuma tana ganinshi bata waniji tsoro ba saboda tasan mai tare mata tana nan kuma a dakinta ne shiyasa tacigaba da abunda takeyi shi kuma yasamu guri ya xauna yana kallonta kamar yasamu tv Saiga umma tashigo daukeda kulolin abinci ta ajiye gaban affan Affan yace umma dakanki sannu da aiki Umma tace babu komai ya hanya ina aliyu? Aliyu ya tafi gida Amma xai dawo anjima. Umma tace Allah yasaka mashi da alkairi, affan yace amin umma suna cikin fira da umma saiga afra ta fito daga wanka dayake akwai toilet a dakin umma tace afra kiyi sauri kishirya kixo kuci abinci afra tace umma yaci ya ragemun babu musu umma tacewa affan to kaji yanda tace kaci karage mata affan baice komai ba yaci abincin shi ya qoshi sannan ya tashi yabar gidan Bayan ya fita bai tsaya ko ina ba sai gidan aliyu ya kirashi a waya sannan yace ya shigo bayan ya shiga Sun gaisa da xulaihat matar aliyu sannan aliyu yace xo muje dakina nasan bakin nan naka akwai magana, Aliyu ya kafe affan da idanu yaga duk ya rame ya fita hayyacinshi sai yaji wani tausayin shi yana shigarshi aliyu yace affan kaganka kuwa kaga yanda ka koma duk karame wlh inda nine tuni saina cika Burina tab Affan yayi shiru duk yaxama wani silent yace aliyu umma bataso Aliyu yace to fada mata xakayi ne? Affan yayi murmushi yace bakasan halin umma ba Amma gsky nima haqurina kai qarshe Dan wlh idan tayi wasa xata rasa karatunta kasan abba shine Wanda nakeda tabbacin xai bani goyon baya saboda inason matata ta tare a gida na kaga idan taje can babu wanda ya isa ya hanani Aliyu yace hakane, yanxu yaushe abban xai dawo? Next week insha Allah To Allah ya dawo dashi lafiya Sukace amin su dukansu Afra tana xaune kusa da umma suna kallo sai afra tace umma inason kiyimun ixini inason naje xamfara kinga na dade banjeba Umma tace Lalala babu ruwana kitambayi mijinki idan ya barki sai kuje tare idan yanada lokaci Afra tace aa ni banason tambayanshi Saboda me inji umma Afra tayi shiru batace komaiba Umma ta dafata tace karkiji komai idan ya dawo kije kitambayeshi Afra tace to umma Daddare Affan ya dawo yanason yayi magana da afra Amma ya rasa yanda xaiyi dan ya shiga dakinta bai ganta ba saida ya shiga dakin umma sannan ya ganta sai yaji sanyi a ranshi umma tace Yauwa affan dama afra tanason magana da kai Affan ya kalli afra yace to muje dakinki ko Afra tace aa nan nakeson muyi maganar dama inason xanje xamfara shine umma tace wai intambayeka Affan yaga rainin hankalin afra yayi waya wato a gaban umma xata fada mashi buqatar ta nason xuwa gida kuma yace suje dakinta taqi xuwa umman tana kallo batace komai ba sannan tana yimashi magana babu ladabi takaici ya isheshi aiko yabata ansa Babu inda xakije ko qofar gida ban yarda ki leqa ba Umma tayi saurin dago fuskarta cikin mamaki affan saboda me baxaka bari taje xamfara ba? Bai bata ansaba ya fita daga dakin fuu Afra ta kalli umma kamar xatayi kuka umma tace kinsan halin affan kije kibashi haquri afra ta tashi taje tsakar gida bata ganshi ba sai taje dakinshi ta iskeshi xaune ya dafe kanshi ko tunanin me yake Oho Afra tashiga dakin da sallama ya dago da kanshi ya xuba mata idanu afra ta tsaya daga bakin qofa tace Umma tace inxo inbaka haquri Affan yace afra inason magana dake Inajinka A matsayina na mijinki yakamata Mu fahimci juna afra ba kowace magana xaki rinqa fadawa umma ba tsakanin miji da mata akwai sirri kina JINA Tayi shiru ta juya mashi baya yaci gaba da cewa Dan Allah afra kixo kibani haqqi na wlh a matse nake kinsan babu kyau fa abunda kike maka ikun rahama suna tsine wa duk wadda mijinta ya kirata xuwa shimfida taqi xuwa banason ki kasance daya daga cikinsu Wai afra qiri qiri tace sai dai yayi wa axinshi yagama Amma baxataxo ba Ran affan ya baci yace to bara nafada maki ba tsoronki nakeji ba da kikaga ina lallashinki wlh ko kinqi ko kinso next week xaki tare a gida na baxan iyaba idan ina biye maku xaku kaini ga halaka inje in fada xina Da gudu afra tabar gurin taje dakin umma ta sameta nan inda tabarta umma tace yayarda da tafiyar? Afra tace aa Bata rufe baki ba saiga affan ya shigo dakin ko xama baiyi ba yace Umma a gsky nagaji kiyi haquri da abunda xan fada maki next week nakeson abani matata gsky nayi haquri Umma tasaki baki tana kallonshi tace haba affan karatunfa Umma bata biyo hanyar arxiqin da xatayi karatu ba dan haka matata nake buqata wlh haqurina ya qare Babu yanda umma batayi da affan ba akan ya janye maganar tarewa Amma yaqi yarda yace aure bai hana karatu tun tana lallashinshi harta dawo fada Amma inaaa affan yace matarshi yakeso Dan yana cutuwa Ummma tarasa yanda xatayi da affan a qarshe tace yaje ya kwanta da safe xasuyi magana haka ya fita daga dakin yana kallon afra ko a jikinta bata damuba cikin ranshi yace wlh kitausayawa kanki Dan yanda bakiji tausayina ba haka nima baxanyi tausayinka nan yabar dakin yana tunani kala kala cikin ranshi Amma yasawa ranshi duk lallashin da umma xatayi akan ya qyale afra baxai yarda Affan yana shiga dakinshi ya kira abba a waya bayan Sun gaisa affan yace abba dama akan maganar afra ne inason ta tare cikin satin nan Abba yayi shiru yana naxarin maganar shi yasan affan gsky ya fada qara ya cire kunyavv ya fadi ra ayinshi akan yaje ya aikata xinà Dan yasan Dan nashi ba maxinaci bane Abba Dan Allah kataimaka inji afra Abba yace no wannan ba matsala bane afra ai matarka ce ko gobema xaka iya tafiya da ita Affan yaji wani mugun dadi baisan lokacin dayace ngd abba Allah yabarmu tare ya kashe wayar *ummu meenal* [9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤* ❤❤❤ *STORY AND WRITING BY MRS SADEEQ* (Ummumeenal ) *DEDICATED TO* *Aysha galadima* *short story* *61-65* *DUBUN GAISUWA GARE KU* 1- *jameela* 2- *Matar hamza* 3- *Barrister* 4- *ummu Khalil* 5- *zee* *GAISUWA TA MUSSAMAN GA* *Duniyar makaranta group*, *Atk Hausa novels group, Ummu Hanan novels group, ya shaekh fans group* Washe gari afra ta tashi da wuri tayi wanka ta shirya masu break fast takai dakin umma sai tasamu umma itama har ta tashi afra ta gaishe ta umma ta ansa cikin jin dadi tace afra badai har kin tashi ba ai naxaci xakiyi barcin gajiya Afra tace aa umma babu wani barcin gajiya ai yanxu nasaba tashi da wuri kinsan a makaranta idan mun tashi tun asuba bama komawa barci Umma tace hakane aini yau naji dadin tashinki da asuba saboda yau inason inje gidan biki Amma bawani dadewa xanyi ba Afra ta bata fuska tace umma jiya fa nadawo kuma ace kitafi bamuyi firan makaranta ba Umma tace tafiyan dole ne afra kuma nasan muna tare tunda hutunku yanada yawa karkiji komai Afra tace umma kitafi dani nima inga gari kinsan makaranta bama fita kullum daga hostel sai class kamar yan gidan yari Umma tace aa kitsaya kinsan halin affan baxai bari kifita ba Afra ta kwabe fuska Dan ita harta manta da affan a matsayin mijinta Afra tace unma xan tambayeshi yana ina? Umma tace yana dakinshi , afra ta juya da sauri taje dakin yaya affan tasameshi kwance da alama ciyon ya tashi . Tace ina kwana cikin qarfin hali yace lafiya Afra tarasa ta ina xata fara tambayar fita biki kawai saitace yaya umma xata fita kuma inason xan rakata Affan yace banyarda ki leqa ko qofar gida ba Afra tace pls yaya inason infita Wata harara ya balla mata sannan yace tafitar mashi daga daki kuma bai yarda taje ko ina ba Afra ta fita daga dakin tana maganganu qasa qasa Dan Shi kanshi Affan baiji abunda tace ba Tana xuwa daki umma tace ya akayi? Afra tace ya hanani wai ko qofar gida karnaje Umma tace aina fada maki affan Dan rigima ne ki qyaleshi ai ba wani dadewa xanyi ba kinga saiki Dora mana girki Afra tace to umma Umma bata fita ba sai wajen qarfe dayan rana lokacin data fita ita kuma afra tafara gyaran gidan ta share ko ina dama ba wani datti yayi ba bayan tagama ta dawo falo ta kunna tv tafara kallo Afra bata dade da fara kallonta ba sai taji affan ya shigo dashida abokinshi aliyu Affan ko kallonta baiyi ba aliyu ne ma yayi mata magana yace amarya baki laifi koda kin kashe Dan masu gida afra ta daure fuska Tace ina wuni Yace lafiya Lau afra ya gida Tace lafiya Lau Ina umma take ne ko tana ciki ? Aa wlh bata dade da fita ba Afra tana cewa haka affan yayi saurin kallon aliyu shi kuma aliyu ya kalli affan aliyu ya dagama affan gira yace xo muje waje xan nuna maka wani abun affan yagane nufinshi sai yace to Tare suka fita da affan da aliyu can waje , aliyu yace to abokina ga dama tasamu sai kaje kayi aikin lada tunda mai takurawa bata nan Affan yayi murmushin jin dadi yace hakane abokina daman na dade ina jiran wannan ranar yanxu saika kama hanya na sallameka Aliyu yayi dariya yace ango ango Amma fa kabita a hankali Dan kasan yarinya ce Affan yayi tsaki ya shiga cikin gidan hardasu rufawa da key sannan ya shiga dakin da afra take yace, afra ina abinci na? Tace yana kitching Ok yi sauri kidaukomun ki kaimun dakina Afra tace to Bata kawo komai a ranta ba taje kitching ta dauko abincin taje sashen affan da abincin tana shiga dakin da abincin affan yayi saurin kulle dakin yasa key Afra ta juyo a tsorace tace lafiya? Affan yace lafiyar kenan yayi kanta gadan gadan Afra ta saki ihu tana kuka iya qarfinta Affan yace shawaran da xan baki dama kin daina kukan nan Dan wlh yau sai nayi Afra cikin tsoro tace Dan Allah yaya affan kayi mun rai Dan Allah Bata rufe bakinta ba yayi saurin manna bakinshi a nata ita kuma tana ta kauce kauce affan ya dauketa yayi kan gado da ita yace wlh afra baki tausayi na Cikin kuka tace wlh ina tausayinka Amma kayi haquri Bai tsaya yaji maganganunta ba ya cire kayanshi gabanta yayi mugun faduwa Dan tunda take bata taba ganin namiji babu kaya ba sai yau hankalinta bai tashi ba saida taga🍌 gaba daya hankalinta yayi mugun tashi tafara kiran sunan umma Wayyo nabani na lalace umma kitaimakeni yaya affan xai kasheni Nashiga uku Affan bai saurara mata ba saima qoqarin cire riganta da yakeyi Amma ya kasa saboda rigan ta matse ta sosai dayaga xata bata mashi lokaci saiya yage rigan iya qarfinshi dama fited gown ne yarage daga ita sai brexiya itama ya cireta ya manna bakinshi kan bres dinta dayan hannun yasashi a qasan maranta duk ya fita hayyacinshi burinshi kawai ya cimma buqatarshi Ita kuma afra kuka take sosai tana roqanshi harda kiran umma kixo ki ceceni xan mutu bata qara rudeka ba saida taji yana addu ar Saduwa da iyali anan ta fara kauce kauce iya qarfinta shi kuma affan dukda baya cikin hankalinshi yayi da ita ta tsaya Amma taqi saita koma kamar mahaukaciya Shi kuma ya xuciya ya shiga iya qarfinshi tunda baxata tsayaba shi kuma a buqace yake Jin baqon lamari yana shigarta ga wani axaba datakeji yasa tayi wani irin qara kukan ma takasayi Shi kuma affan shigarta yakeyi iya qarfinshi Cox ta matse dayawa Amma hakan bai hanashi ya biya buqatarshi ba Saida yagama sannan ya sauka ya koma gefe daya yana nishi yanajin yau yafi kowa Afra kam ta galabaita sosai Dan kukan ma ta kasayi sai dai hawaye tanajin tsanar affan a cikin ranta tana kwance ko hannunta ta kasa motsawa Shi kuma affan wani farin ciki yakeji cikin ranshi yana cewa dama haka su aliyu sukeji lallai anbarni a baya yanxu nagane kan lamarin , ya Maida kallonshi ga afra tana kwance tana kuka muryanta ko fita ba yayi sai kuma yaji yana buqatar second round bai tsaya tunanin komai ba kawai ya qara afkawa afra Afra kam tun tana gani dinshi dishi har ta koma ganin duhu numfashin ta taji yana sama sama daganan bata qara sanin inda take ba Shi kuma affan baisan wane hali afra take ciki ba saida yagama ya lura bata numfashi gabanshi ya fadi kuma lokacin dawowar umma yayi Jijjiga afra yakeyi Dan ta tashi Amma ina babu alamar hakan Hankalinshi ya tashi yayi saurin dauko ruwa ya yayyafe mata Nanma shiru cikin tashin hankali yayi saurin kiran aliyu . Aliyu ya daga wayar yana fadin ango ango Affan yace aliyu Dan Allah ka turo matarka taxo gidanmu wlh babu lafiya Aliyu yace meya faru Affan yace batasan inda takeba ta Dan Allah xulaihat taxo yanxu .dayake Dr ce. Cikin yan mintuna saiga aliyu da xulaihat Sunxo affan yasama afra wata doguwar Riga marar nauyi ya dauketa yasa ta a motar aliyu ita kuma xulahat tana bayan mota ita da afra basu tsaya ko ina ba sai gidan aliyu Har suka isa gidan afra bata farfadoba bayan sunje xulaihat ta dubata anan tag and matsalar Koda xulaihat ta fito dakin da afra take kwance ta iske su aliyu suna xaune a falo affan xuba tagumi tace Affan kayi barna fa Dan matarka ta qaru sai anyi mata dinki Amma dai ansamu ta farfado nayi mata alluran da xai rage mata xugi. ....... *SHARHI* *shin yanxu idan umma takoma gida taga abunda ya faru mexai faru?* *idan umma taji abunda affan yayiwa afra hardasu dinki mai xai faru?* *ya maganar rayuwar afra da affan a bourding xai kasance?* *ummu meenal* [9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤* ❤❤❤ *STORY AND WRITING BY MRS SADEEQ*(Ummu meenal) *DEDICATED TO* *Aysha galadima* *short story* *66-70* Xulaihat ta gyara afra duk wani abu daya kamata ayi mata tayi mata affan yana gefen gadon da afra take kwance tana barci saboda alluran barcin da akayi mata Xulaihat tace kaga tasamu barci saboda alluran Dana yimata kuma ta Dan qaru kadan saboda rashin tsayawan da batayi ba kuma kai ka kasa binta a hankali Amma nasamu nayi mata dinki gashi tasamu barci Affan yace ngd xulaihat Amma idan ta tashi barcin xamu iya xuwa gida ? Banason umma ta dawo bata isketa ba Xulaihat tace tab to bara nafada maka sai tayi jinya Dan yanxu jikinta babu qarfi, affan yace to shikenan Aliyu yace karka damu abokina nasan abunda kakejin tsoro umma ko ? Affan yace eh Aliyu yace kacire wannan tsoron matarka ce . Umma ta dawo gida batasan wainar da ake toyawa ba ta shiga dakinta bataga afra ba duk a tunaninta afra tana dakinta saida taji shirun yayi yawa sannan taje dakin afra taga bata nan babu alamar ta ta qwala mata kira taji shiru tace to ina yarinyar nan ta shiga? Batada mai bata ansa Dan haka ta koma dakinta tana tunanin inda afra take Dan batayi tunanin wani abu ya faru tsakaninsu ba tana cikin wannan tunanin sai tace bara takira no affan taji ko lafiya Shi kuma affan yanacan tareda afra yana jiran ta tashi dayake har yanxu barcin take sai yaji kira ya shigo wayar Shi yana dubawa yaga sunan umma gabanshi ya fadi yama kasa daukar waya harta tsinke aliyu yace ka dauka mana affan yace gsky baxai dauka ba Saida tayi 4 miscoll Amma bai dauka ba A bangaren umma tace to lafiya ina kira bai dauka ba ? Tace bara naje dakinshi ingani . Tana shiga dakin saita fara cin karo da dankwalin afra da ribom dinta tace to meyakawo ribom dinta anan ? Tanya cikin tunani kuma sai taga riganta a yage tun daga sama har qasa tayi saurin kallon gadon sai taga duk ya baci da Jini xanin gadon duk ya lalace da Jini gabanta yayi mummunan faduwa tace tafaru ta qare innalillahi affan me kayiwa afra ina ka kai afra ina ka kaimun yarinya shiyasa nake kiranka baka dauka ba lallai yau xakayi Dana sanin aikata wannan abun tayi saurin qara daukar wayar ta takirashi Amma bai daukaba ta qara kira A can gefen affan kuwa yana kallon wayar Shi tana ringing Amma yakasa dauka saida aliyu yace xaka qarawa kanka laifi idan baka dauka ba sannan ya daga wayar yayi sallama Umma tace affan kana ina cikin fada ? Umma ina gidan aliyu Ina ka kai afra? Umma duk muna tare da ita . Umma ta katseshi da cewa duk inda kake kaxo yanxu yanxu banason kabatamun lokaci tayi saurin kashe waya Affan yace umma ce take kirana bara naje tace inje yanxu Aliyu yace to saika dawo Shigar affan gidansu kenan umma ta rufeshi da fada kamar yayi xina affan baice komai ba ya duqar da kanshi qasa yana sauraronta tana balbala mashi ruwan masifa tace Dan rashin haquri bama xaka bari akaima ita gidanka a cikin gidan nan xaka nuna rashin kunyarka wlh affan saina hadaka da babanku dama yau xai dawo marar kunya kawai Harta gama fadanta bai ko kalleta ba saida ta tambayeshi ina afra ? Yace tana gidan aliyu barci takeyi Tace ya tashi ya bata wuri Aliyu ya tashi yaje dakinshi dama baiyi wankan tsarki ba saboda rudewa toilet ya shiga yayi wanka sannan yayi alwala yayi sallah nafila yana roqan Allah yasa umma tagane halin da yake ci Misalin qarfe 6 na yamma abba ya dawo umma tayi murna da dawowar shi saboda xata kai qaran affan shidai affan sai kallonta yakeyi dan shi ko yanxu ma a buqace yake Dan dai afra batada lafiya da saiya maimaita dan shi a rayuwarshi bai taba xina ba kuma gashi mabuqaci Dan haka Allah ya bashi halal dinshi baxai hana kanshi ba Saida abba ya huta sannan umma tafadawa abba abunda affan yayi tun daga farko har qarshe maimakon taga abba yayi fada sai taga yana murmushi yana cewa kai yaran xamani kenan tashi kiramun affan din Umma taje xata kira affan saita hadu dashi shima xai shigo Dan haka harara ta balla mashi ya gane abunda take nufi wato Ana kiranshi shine yaje dakin yace abba ya gajiyar hanya ? Abba yace alhamdlih Dama nakiraka ne akan maganar tarewa da matarka Dan naje gidan da xaku xauna daxu Naga ba a gama ba Naga aikin ya tsaya saboda me? Affan yace wlh kudin hannuna ne Sun qare shiyasa ginin ya tsaya Amma insha Allah ankusa cigaba Abba yayi murmushi yace haba affan ace kudin hannuka su qare shine baxaka tambayeni ba Affan yace ba duka suka qare ba akwai kudi a gurina Amma basuda wani yawa kuma kasan nakusa gama bautar qasa Dana gama aiki xaixo insha Allah sai inci gaba Amma inason ingyara inda xamu xauna bangare daya kafin lokacin Abba yace hakane affan gsky kanada tunani mai kyau yanxu yakamata ace tunda baka qarasa gidanka ba sai matarka ta koma dakinka da xama baki daya harka gama ginin naka Wani mugun dadi affan yaji har cikin ranshi yace na gode abba Allah ya qara girma Umma tace haba alhaji bai kamata kayi haka ba Abba yace meya kamata ayi? Tace yakamata yabari saiya gama gidan nashi sai ayi biki su tare Baban Affan yace baxai yiyuba intambayeki mana Ummm tace inajinka Abba yace kinason yaronki ya fada ga xina? Umma tace Aa Abba yace banyarda ba dan inda bakison yayi xina da baki hana mashi matarshi ba yanxu kina ganin abunda kikeyi kin kyauta ? Abba ya juyo wajen affan yace affan tashi katafi matarka kuma daga yanxu dakinka xata rinqa kwana da komai da komai affan yafita yanajin dadi sannan abba ya cewa umma Abunda kike yiwa affan bakya kyautawa ko kadan ace mutum da matarsa Amma ki hanashi ya biya buqatar shi yanxu inda yaje yayi xina wlh kisani kece mai babban laifi aini wlh affan yayimun dai dai kuma ya cika Dan halal da baije yayi xina ba yaxo ga matarshi cikin gidansu ya karbi hakkinshi cikin gidansu ni nasoma ace akan gadonki yayi da yayimun dai dai yayi maganinka wlh affan ni nasan yanada kunya kawai kin kaishi bango ne kuma naji dadi da hakan ya faru ke baki lurada Dan naki mabuqaci bane ai yanxu gashinan ya nuna maki yana buqatar matar sa saboda haka dakin shi a can xata xauna har saiya gama gidanshi sai ayi walima ta koma Umma duk jikinta yayi sanyi saboda gsky affan yayi haquri sosai kuma yayi mata biyayya sosai kuma duk ciyon Maran da yakeyi tana sane kuma tasan dalili Amma duk da haka ta hanashi saida haqurinshi ya qare sannan yayi bayan ta fita lallai affan ya cika Dan halal sai taji tausayin Dan nata ya kamata tsakanin đa da mahaifi kenan kuma tasawa ranta baxata qara hanashi yayi duk abunda yaga dama da matarshi ba indai bai sabawa Allah ba kuma ta yarda afra xata cigaba da xama a dakin affan harya gama nashi gidan Allah sarki my son *ummu meenal* [9/10, 7:37 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤* ❤❤❤ *STORY AND WRITING BY MRS SADEE* (UMMU meenal) *DEDICATED TO* *Aysha galadima* *short story* *71-75* *sis naja atu Allah ya saukeki lafiya* Abangaren afra barci takeyi sosai ba ita tashi ba sai wajen ishsha tana tashi taga baqon wuri Dan ita batasan taxo gidan aliyu ba asalima bata taba xuwa gidan ba kuma ta tashi taganta a daki ita kadai, tsoro tafaraji ta yunqura da niyar ta tashi sai taji jikinta yayi mata nauyi sosai Ahankali ta fara tunanin abunda ya faru tsakaninta da affan tuni tafara kuka sosai .ita kuma xulaihat tana falo taji kukan afra ta tashi da sauri taje dakin ta sameta kwance tana kuka Xulaihat tace sannu afra kiyi haquri insha Allah xaki samu sauqi Afra ta dago dara daran idanunta da suka koma ja saboda kuka tace A ina nake nan? Xulaihat tace nan gidan aliyu ne abokin mijinki Afra tace ni ba mijina bane Dan Allah ki maidani gida wajen umma ...sallamar affan da aliyu ne ya katse afra tana ganin affan ta qara fashewa da kuka harda su Allah ya isa kuma insha Allah sai Allah yayi mana hisabi da kai mugu kawai Affan baice komai ba sai kallonta da yakeyi har ta rame daga daxu xuwa yau Afra tace kamaidani gida wajen umma yanxu Affan dama daukarta yaxoyi Dan haka yace to bara nataimaka maki kitashi Buge mashi hannu tayi tace ni banaso karka sake tabani banaso mugu kawai Affan yace tunda bakiso to kitashi da kanki Afra ta yunqura ta tashi da qyar ta xauna aiko tana xaunawa tasaki qara wani irin xafi taji qasanta yana mata dan dole ta bari affan ya taimaka mata har suka shiga mota Har suka isa gidan Affan yana riqe da afra har dakin umma afra tana ganin umma saita fashe da kuka umma ta riqota ta xaunar da ita afra ta tsandala ihu a dole sai dai kwanciya tayi umma tanata bata haquri umma ta kalli affan tace sai katashi ka jona mana ruwa a ketol Affan yaje kitching ya jona ruwa harya tafasa harya kawo ruwan dakin umma. Umma tace ya maidasu ruwan dakinshi baiyi musu ba ya Maida ruwan dakinshi sannan ya dawo dakin umma tace ya surka ruwan sannan tabashi gishiri tace yasa a cikin bahon dayasa ruwan xafi Bayan affan ya dawo sai umma tace ya dauki afra ya kaita dakinshi ya gasata Affan yayi saurin dago kanshi ya kalli umma Umma tace kana kallona ya akayi nace kadauki matarka kaje ka gasata sannan ta shiga bedroom tabarshi nan shida afra Affan ya dauki afra ya kaita dakinshi afra tana kallo baxata iya yimashi musu ba saboda batajin dadin jikinta Cikin bahon ruwan xafin yasa afra, afra taji wani radadi a qasanta sai tasaki ihu Shi kuma affan sai haquri yake bata ita kuma tana kuka Afra kiyi haquri Dan Allah tsautsayi ne kinji Ta balla mashi harara tace babu wani tsautsayi kai ai gakanan bakaji ciyo ba saini naji ciyo kuma saida nace kayi haquri Amma ko saurarena bakayiba sai yanxu xakace tsautsayi 😞 Affan yace kinsan a matse nake shiyasa Amma daga yanxu baxaki qarajin xafi ba saima dadi daxakiji Afra tace ni baxan qara ba kuma daga yanxu idan umma xata fita tare xamu rinqa fita baxata qara barina ni kadai ba 😢 Affan yayi dariya ya nadota a towel yana cewa meyasa kike guduna ne? Nifa mijinki ne bai kamata kina guduna ba Afra tace ai kai mugu ne Affan yace yanxu me kikeso inbaki saboda kin faranta mun rai Afra tace banason komai Affan yace xansiya maki waya Afra tace banaso , Idan har bakison waya to xan rinqa ansar haqqi na kullum 😳 afra tayi saurin rufewa Affan baki tace aa yaya wlh inaso Affan yace to shekinan yanxu tashi muje dakin umma dan nasan tanacan tana jiranki Da qyar afra take takawa saboda gurin yayi tsami affan yana riqe da ita har dakin umma Sun iske bata falo sukaje bedroom sun isketa kwance da alama barci harya fara daukarta Afra tace umma barci xakiyi nima kuwa barcin nakeji kawai saita hau gadon kusa da umma ta kwanta shi kuma affan ya juya ya koma dakinshi Umma tace meye haka afra? Umma nima barci xanyi Aa kitashi kije dakin affan yau a can xaki kwana Afra ta xaro😳 tace umma saboda me? Sanoda yana mijinki Dan haka kitashi kitafi Afra bata yiwa umma gardama Dan haka ta tashi tana hawaye😭 har ta kai bakin qofa umma tace idan kinje kice affan yaxo ina nemanshi Tace to Affan harya kwanta kan gadonshi yana tunanin rayuwarsu da afra yanajin shauqin son ta sai yaji Ana knoking yace Waye ? Nice Jin muryan afra yasashi saurin bude qofa sai yaga tana kuka yace ya akayi? Umma ce tace inxo in kwana a dakinka affan yaji dadi sosai yace shine kuma na kuka afra tayi shiru sai can tace umma tana kiranka Saida ya kaita gadonshi ya kwantar da ita sannan yace ta jirashi yaje wajen umma ya dawo Koda ya shiga dakin umma ya sameta tagama hada masu abinci sannan tace ya dauka yaje can suci ita barci xatayi A gefen gadon ya aje tray din abincin sannan ya bude kula yaga falfesun naman kaxa ne dayar kuma taliya ce sai banana juice wannan aikin umma ne Affan ya xuba masu naman kaxar Amma afra taqi taci wai batajin yunwa harda kuka tana fadawa affan umma ta koreta daga dakinta Shi kuma sai lallashi yake Amma taqicin komai saida taga ya daure fuska sannan taci naman kadan affan yace idan har bataci dayawa ba to a daren nan sai ya anshi haqqinshi Jin haka yasa afra dagewa taci abinci sosai saida ta qoshi sannan affan yace ta bari hakanan a cikin daren affan yaji matsananciya sha warta Amma baiyi mata komai ba saboda dinkin da akayi mata Washe gari da asuba affan ya tafi masjid ita kuma afra taje dakin umma .umma tace lafiya ko sallah ba agama ba kinshigo? Umma naxo ne nayi sallah Umma tace aa koma dakinku kiyi sallah Afra tayi rau rau da idanu alamun xatayi kuka Amma dukda haka saida umma ta koreta taje dakin affan Bayan ta gama sallah tana kan daddumar affan ya shigo yadawo daga masjid afra ta kauda kanta affan ya juyo dai dai inda face dinta yake yace Ranki ya dade kintashi lafiya ya qarfin Jikin ? Ko kallonshi batayiba taje kan bed ta kwanta shima yaje kusa da ita ya kwanta ya jawota jikinshi ya rungume tsamm nan take gaban afra ya fara faduwa tace Dan Allah ka qyaleni banaso kamar tace ya qara ya qara rungumeta kawai saita fara kuka affan yace afra kuka baya maki wahala ki kwantar da hankalinki babu abunda xan maki kawai inason injiki a jikina ne ina sonki sosai my lvly wife tayi shiru tana sauraronshi *kuyi haquri da wannan yau bamuda wuta* *ummu meenal* [9/10, 7:37 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤* ❤❤❤ *STORY AND WRITING BY MRS SADEEQ*(Ummu meenal) *DEDICATED TO* *Aysha galadima* *short story* *76-80* Da safe afra taqi fitowa daki wai ita fushi take tunda ance ta kwana dakin affan Ita kuma umma da safe ta hada masu break fast tana jiran fitowar afra Amma shiru bata fito ba tana daki sai affan ne ya shigo dakinta ya gaisheta umma tace ya kwanan afra? Lafiya Lau umma tana barci ne shiyasa bata shigo ba umma tace aa babu komai ga break fast dinku nan kaje dashi kuci acana Affan ya dauki tray din abincin ya kai dakin shi ya sameta xaune affan yace laa dama ba barci kikeyi ba ? Afra ta turo Dan qaramin bakinta tace Ni yau baxan fita ba ina nan sai umma taxo Affan yace saboda me? Tunda tace baxan qara kwana dakinta ba nima baxan qara fita ba Affan yayi dariya yace to yanxu dai tashi kici abinci Afra ta fara samun sauqin jikinta Dan haka babu laifi taci arish da soyyan qwai sannan affan ya hada mata tea mai kauri tasha shima Sannan ya tashi ya surka ruwan xafi a toilet yace taxo ta shiga taso tayi mashi gardama Amma dataga ya daure fuska saita tashi a toilet dinma dole ta haqura affan ya gasata daga nan yayi mata wanka sai dai kayan sawa basunan suna dakin umma haka affan babu kunya yaje har bedroom ya dauko mata kayanta dana make-up ya kaiwa afra Doguwar riga tasa marar nauyi sannan tayi parking gashinta da ribom duk da batayi kwalliya ba Amma tayi kyau sosai AFRA taji shiru umma bataxo sai taji duk babu dadi Dan haka taje dakin ta sameta tace umma kintashi lafiya? Umma tace wuni dai yanxu qarfe nawa? Afra tayi murmushi tace umma wlh barci nake kuma da kikaji shiru ai inda kinje Umma murmushi tayi tace ina affan din ko harya fita ? Afra tace ya fita yanxu *bayan sati biyu* Hutun afra ya qare anan fa affan yace babu inda xataje bai yarda ta koma ba harda kuka tayi mashi Amma firr affan yaqi amincewa afra sarkin fushi saita dauki fushi dashi affan yace tayi haquri xai nema mata wata makarantar Ana gobe affan ya koma jibiya suna tare da afra a dakinshi affan ya ciro kwalin waya qirar Samsung glxy ya bata tayi wani irin tsalle na murna ta ansa harda godiya tana murna anan yasa mata SIM card na mtn ya dauki no ta Anan afra ta tambayeshi tanason taje xamfara Dan ta dade bataje ba affan yace gsky ba yanxu ba sai yayi tunani afra ta fara roqonshi harda hawaye affan yace indai har tanason taje xamfara to saisun raya daren yau Afra tace gsky baxata iya ba sai dai ya fadi wani abun Amma yace shi bashida wata buqata inba wannan ba afra tace yaya affan ni wlh tsoro nakeji akwai mugun xafi tafada tana hawaye Shiko yasamu abunda yakeso wato yafara Shan kanta kenan Affan yace babu wani xafin daxakiji wancan Dan yana na farko Amma yanxu dadi xakiji afra tace yaya dinki Na fa inajin tsoro Shikam cewa yayi a hankali xai mata kuma ai dinkin ya warke kuma idan ta tsaya baxaji xafin komai ba anan ita dai shiru tayi tana sauraronshi affan yayi amfani da wayonshi ya raya wannan daren saida ya rasa inda xaisa kanshi saboda dadi ji yayi son afra yana qara shigarshi kuma har a xuciyar shi baxai iya rabuwa da ita ba balle yau afra ta tsaya yayi da kyau saboda wayon da yayi mata da a washe gari xai koma skull can jibiya Amma sai yaji bayason komawa kwata kwata shi bayasaon abunda xai rabashi da afra yasa mata albarka har ba adadi Itama yau batasha wani wahala ba saboda affan ya bita a hankali Amma duk da haka saida yayi second round 😜 a cewarshi bayason taxama ragguwa nan gaba takasa daukarshi Washe gari aliyu yaje gidansu affan Amma abun mamaki saiya iske afra dakin abokin nashi yayi mamaki🤔 yace abokina mexan gani? Affan ya dukeshi da wasa yace banason sa ido fa . Afra taje kitching ta daukowa aliyu drink taxo ta ajiye gabanshi sannan ta juya taje dakin umma Aliyu ya kalli affan cikin xolaya yace haba yanxu nasan kayi aure gashinan har haske kayi kuma kayi qiba😀 Affan yace kagama xolayanka yaro Dannima yanxu nasan dadin aure🤣 Aliyu yace yanxu tana xuwa dakinka ne Naga harda kayanta ? Kai yanxu ta dawo dakina gaba daya 😳Dan Allah affan da gaske kikeyi? Wlh da gaske nakeyi Aliyu yace kai Amma naji dadi sosai wlh Affan yace kasan abunda nakeson nafada maka ? Aliyu yace Aa Wlh transfer nakeso daga jibiya xuwa nan Dan gsky baxan iya xuwa jibiya batareda afra ba kasan yanxu nasan kan harkar banason ina nisa da ita Aliyu yayi dariya yace afra kin bani da affan kam Affan yace wlh ba wasa nake maka ba ni naqosa nagama service dinnan nasamu aiki mufita waje dani da ita my huta Aliyu yace ga shawara, meyasa tunda ka kusa gama service din naka katafi da matarka tunda dakinka kai kadai ne babu kowa Affan yayi shiru yana tunani sannan yace kasan ni da yau xan koma Amma nafasa kuma idan nace mutafi tare kuma nayi mata alqawarin xuwa xamfara saboda ta dade bataje ba Aliyu yace to gsky yakamata kabarta taje Affan yace baxan iya ba kawai nafasa neman transfer din tunda nakusa gamawa ita kuma haquri xatayi tabini jibiya idan mun dawo sai muje xamfara tare Aliyu yace gsky bakayi mata adalci ba tunda kasa mata rai yakamata kabar taje affan yace kai malam babu ruwanka gobe kaxo ka kaimu jibiya kuma baxan fada mata jibiya xamuje ba xance mata xamfara xamuje idan taga munje jibiya duk abunda xatayi tayi mundaije aliyu yace nidai wlh babu ruwana Dan kasan halin DANI DA MIJINA FANS GROUP xasuga baka kyauta mata ba affan yace ai nasan sainasha surutu Dan Sun cika samana ido😜 A ranar da affan ya yanke hukuncin tafiya da afra jibiya a ranar ya fadawa umma yace tare xasuje Amma Dan Allah karta fada mata Umma tayi shiru ranta baiso ba Amma kuma tayi alqawarin baxata qara shiga cikin aurensu ba Dan ita ta tsorata da Affan Dan inba rashin haquri ba tayaya xaice ya tafi da afra baxai iya barinta ba yaje yadawo ita lamarin affan har mamaki yake bata Dan haka batayi mashi gardama ba tace Dan Allah affan kariqe mun afra amana sosai affan yace karki damu umma ngd WASHE gari afra sai murna take xataje xamfara ta dauki kayanta da yawa na sawa harda cewa umma sai tayi wata guda umma sai tayi murmushi Amma qasan ranta tana tausayin afra Akan hanya afra ko kaduna ba a fita ba barci ya kwasheta anan ta kwanta tana barci cikin mota Hakan ba qaramin dadi affan yaji ba har sukaje jibiya tana barci sai dai idan ta farka ta koma kuma bata lura da hanyar da akebi ba kasancewar tana kwance kan seat din motar Saida akaje bakin get din makarantar afra tasan inda kanta yake wato jibiya sukaxo ba xamfara ba gabanta ya fadi tana cikin tunanin ya akayi sukaxo jibiya har suka shiga cikin staff quaters din saida taga mota ta tsaya dai dai qofar dakin affan saita fara kuka sosai shikam Affan ya fito ya shiga da kayansu tana ganin ya shiga da kayansu ta Dora hannu a kai🙆🏼‍♀ tana kuka Aliyu ya leqo ta Window din motar yana bata haquri Saida affan yagama shiga da kayan sannan yaxo yace tafito ta shiga Kafewa tayi cikin motar tace baxata fita ba sai an koma da ita saita qara fashewa da kuka😭 Affan bai bata lokaci ba ya daukota cak daukar jarirai yayi cikin daki da ita tana kuka affan ya ajeta yana lallashinta Amma kamar xugata yakeyi shima aliyu yaxo ya tayashi lallashi Amma taqi haqura Affan ya fita waje yayi take away guda uku kowa yaci nashi Amma afra taqicin nata sai aikin kuka takeyi shikam aliyu dayaga yamma tanayi sai yayi musu sallama ya tafi kaduna yabarsu nan Bayan tafiyar aliyu xaxxabi ya rufe afra sai amai takeyi gashi kuma taqicin abinci shi kanshi Affan saida ya tausaya mata kuma yayi daya sanin xuwa da ita affan yayita bata haquri Amma taqi haqura hankalinshi ya tashi ga amai da takeyi anan ya yanke shawaran xai kaita asibiti Amma duk da haka taqi xuwa suje asibitin shi kuma saiya qyaleta saboda bayason ya qara laifi A cikin daren afra da affan basuyi barci ba ciyon ciki ya hanata barci affan yayita mata fada yace mayb rashin cin abincin da batayi banè ulcer xata kamata cikin daren ya hada mata tea ya are mata ido yace wlh saita shanye taso tayi mashi gardama Amma ganin babu wasa a tare dashi shiyasa ta shanye tas Ai kuma tana gama Shan tea ta wankeshi da amai Dan gaba daya kayanshi Sun baci da amai a daren yayi wanka ya canxa kaya sannan ya gyara wajen yana mata sannu WASHE gari affan yayima afra wanka Dan gaba daya jikinta babu qarfi saboda aman da takeyi Suje asibiti ffan Affan yayima Dr bayani Dr ta rubuta masu scaing tace yanxu take buqatar scanning din Sunje inda ake scaining din affan ya biya kudi sunce scaining din mara xa ayi mata dan aga meyake damunta *ummu meenal* [9/10, 7:37 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤* ❤❤❤ *STORY AND WRITING BY MRS SADEEQ*( ummu Meenal) *TUKWICI GAREKI* *Usaina b abubakar* (mrs abubakar) *DEDCATED TO* *Aysha galadima* *short story* *86-90* Afra tana gama Shan maganin taje ta boye sauran cikin kayanta sannan taje kitching ta dora girki a cewarta kafin tagama girkin cikin ya xube Amma sai dae har tagama tuwon farar shinkafa da miyar ayayo ciki babu alamun xubewa hankalinta fa ya fara tashi gashi cikin yana sata cin abinci sosai Dan haka har qiba ta danyi saida tana kwance kan katifa ta kai hannunta dai dai maranta taji babu alamar ciyon da maranta takeyi mata sai tasa kuka ta rasa yanda xatayi tanajin kamar tasa hannuwanta ta ciro shi Tana cikin kuka saiga affan ya dawo bata masan ya dawo ba saboda ta Kifa kanta kan katifa tana kuka Affan ya dafa kafadar ta da sauri ta dago kanta a firgice yace meya sameki kike kuka? Afra tace babu komai Affan cikin jin dadi yace nasan abunda kikema kuka gida kikeso to albishirinki Goro inji afra Affan yace jibi xamu koma gida final nagama service dina. Duk da cewa afra ba kukan gida takeyi ba saida taji dadi sosai Dan batasan lokacin da ta rungumeshi ba saboda jin dadi Affan yana kallonta sai murna takeyi harda tsalle affan yana ganin afra tayi tsalle yace Aa banyarda da wannan tsallen ba karki sake kinsan kinada ciki kuma ba ason mai ciki tana tsalle. Afra ta turo Dan qaramin bakinta tace nifa yaya affan karatu xanyi banason cikin nan..... Affan cikin fushi yaxo gabanta yace wlh idan nasakejin kince bakison ciki nan wlh ranki xai baci kuma karatun ma ince baxakiyi ba gaba daya idan ke bakiso Toni inason abuna Afra shiru tayi tanajin affan yanata fadanshi batace komai ba saboda taga yau ya dau xafi dayawa saida taga yagama fadanshi sannan ta tashi ta dauko mashi tray din abinci shi tana ajewa ta koma gefe tana hawaye Affan dayaga afra tana kuka sai yaji duk baiji dadiba harya fara cin abincin affan yaje inda afra ta xauna ya fara lallashinta ita kuma dataga yana lallashinta saita qara nakesa tana xuba shagwaba son ranta saida yaga babu damuwa a tare da ita sannan yaci gaba da cin abinci Ranar da affan yagama service dinshi ranar da xaije gida afra Dan dadi takasa xama staff tabi affan class anan eria class shi kuma affan suna bankwana da students daga wannan taja mashi Riga sai wannan ta riqe mashi hannu duk akan idanun afra tana kallon affan yana gaisawa da students yana basu hannu🤝🏻 afra taji wani abu ya daki xuciyar ta bata taba jin irin wannan abun ba ta rasa meyake damunta jin tayi daga affan din har students din Sun bata haushi Dan me xasu🤝🏻 ita bataga dalilin gaisawaesu ba anan ta daure fuska ranta ya baci Shi kuma affan baisan afra tanajin haushin gaisawarshi da students ba Dan haka suka cigaba da🤝🏻 da haka har yayi sallama ya tafi koda yaga afra sai yaga ranta a bace ba kamar yanda ya Barta ya tambaye ta me akayi mata Amma tayi banxa dashi kamar bada ita yake magana ba dayaga xasu bata lokaci sai yace su tafi gate Dan aliyu yana jiransu Abu kamar wasa har cikin mota afra taqi sakin ranta sai wani sham qamshi takeyi Affan yayi lallashi Amma ta qyaleshi saida affan yace to idan baxata fada ba aliyu ka juya da mota mu koma staff Afra idanu Sun raina fata taji ance xa a koma staff sai tayi saurin cewa ai Kaine kake 🤝🏻 da mata Dariya sosai aliyu yayi sannan ya radawa affan cewa matarka tafara kishinka Shi kuma affan cewa yayi ai bada wata manufa muke🤝🏻 kawai gaisawa ne Amma kiyi haquri bansan ya bata maki rai ba Afra tace ni ina ruwana kaida Allah ne Shi dai aliyu dariya yake musu har suka isa kaduna A qofar gida motar ta tsaya afra ta fito tana dokin ganin umma da gudu ta shiga cikin gida tana kiran umma mun dawo Umma cikin jin dadi ta fito sukayi arba da afra saitaga afra tayi wani irin haske duk da cewa tanada haske Amma ta qara haske sosai Afra ta fada jikin umma tana murna harda cewa umma mun dawo gaba daya Dan yagama service dinshi Umma tace alhmdlh gsky ina murna sosai ina affan din? Gashinan shigowa. Affan yayi sallama ya shigo lokacin afra ta shi dakin umma ta cire kaya ta daura towel xata shiga wanka sai affan ya shigo dakin yace Ke mexan gani a ina xakiyi wankan ? Afra tace nan dakin umma Affan ya nuna mata hanyar dakinshi yace ta taje can tayi wankanta afra tace yaya kasan fa yau muka dawo nasan komai yayi qura sai an wanke Affan yace yau an wanke mana komai namu Dan haka kije can kiyi wankanki Afra ta turo bakinta ranta baiso ba taje dakin affan tana gunguninta qasa qasa. Tana shiga dakin shima affan ya bita yasama dakin key afra tace lafiya ? Affan yace lafiya Lau nima wankan xanyi afra tace to kafarayi idan ka fito sai ni inyi affan yace bai yarda ba tare xasuyi wankan dole kuma a tare sukayi wankan Affan ya shirya cikin wani yadi yayi masifar kyau yadin ya amshi jikinshi ita kuma afra ta Sanya jar atamfa super tayi kyau sosai a tare sukaci abincin da umma ta girka masu Amma kuma ciki kamar yasan an dawo gida afra tana gama cin abinci taje toilet ta amayar dashi duka umma ta rude dataga afra tana amai cikin ranta tace kodai ciki ne da afra Umma ta kalli affan tace tun yaushe tafara aman? Affan yace ranar da muka koma skull a ranar ta fara Kuje asibiti a can Eh munje Affan bai fadawa umma afra tanada ciki ba saboda haka itama bata tambayeshi ba duk da tagane Saida ta gama aman tas sannan umma ta taimaka mata ta kaita dakin affan Dan ta huta affan ya tausayawa afra lokacin da take amai yaje dakin ya samu afra tana kwance sosai tabashi tausayi dayaga ta galabaita ya lura amai yana galabaitar da afra Dan haka yaje kitching ya xuba ruwa a wata yar roba ya dauko hankie mai kyau mai tsafta ya rinqa sa hankie din cikin ruwan yana matsewa yana samata a jiki ita kuma afra taji dadin hakan dayake mata kuma yana fada mata kalamai masu kwantar da hankali afra ta shafa sajen shi a lokacin da taji son affan ya fara shiga xuciyar ta tace yaya affan inason namiji mai saje affan yayi murmushi yace sai kuma kikayi sa a mijinki yanada saje afra ta rufe fuskanta da tafin hannunta shi kuma affan yanajin dadi har cikin ranshi afra tafara sonshi Afra tace yaya affan inason xanje xamfara Affan yayi shiru saida ta qara nanata mashi sannan yace afra ba wai banason kije xamfara bane yasa nake hanaki kinga cikin nan baiyi qwari ba kuma na lura idan kikayi doguwar tafiya sai kinyi xaxxabi Afra ta langabar da kanta cikin faffadar qirjinshi affan yace Kibari idan kika haihu saiki tafi Amma gsky yanxu banason a wahalar mun da baby na *bayan sati daya* Afra tana kan cinyar affan yana ririta ita kuma tana xuba shagwaba son ranta Dan yanxu afra tanajin son affan har a xuciyarta .shi kanshi Affan yana mamakin yanda ya kamu da son afra yarinya qarama shi kanshi har mamaki yakeyi da haka har barci ya kwashesu anan Washe gari afra da ta riga affan tashi tayi wanka ta shirya masu breakfast sannan taje dakin umma ta gaishe ta umma taji dadin ganin afra data kwantar da hankalinta ta xauna tare da mijinta afra tace umma bara inje daki umma tace to shikenan nima fita xanyi yau Koda afra ta shiga daki ta samu affan xaune da alama yanxu ya tashi cikin tafiyarta mai jan hankali take tafiya harta isa gurin da affan yake shima affan yana ganinta yaji dadi a ranshi ya ware hannuwanshi afra ta shige cikin jikinshi Da taimakon afra affan yayi wanka yasa wani milk boyel yayi kyau sosai, tare sukayi breakfast dinsu cikin sha awa ita kanta afra har mamakin kanta takeyi yanda takeson affan da kishin shi har cikin ranta *BAYAN WATA DAYA* Affan cikin jin dadi yake fadawa umma cewa yasamu aiki a NNPC farin ciki wajen umma da afra baxai fadu ba afra ta rungumeshi tana murna sosai shi kanshi Affan din murna yakeyi *taku ummu Meenal* [9/10, 7:37 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤* ❤❤❤ *STORY AND WRITING BY MRS SADEEQ* (Ummu meenal) *DEDCATED TO* *Aysha galadima* *short story* *81-85* Anyima afra scanning babu wata matsala sai dai Sun hango Dan qaramin ciki 11 days shine silar ciyon Maran dayake damunta Affan ba qaramin dadi yaji ba daya duba resoult din yaga ciki 11 days wato 1nyt dinsu tasamu ciki kenan cikin jin dadi yacewa Dr xan iya ganinta yanxu ?Dr tace babu matsala kashiga tana barci saboda anbata maganin amai kuma ansa mata drip saboda aman da tayi ya galabaitar da ita Affan ya shiga dakin da afra take kwance sai yaga ta Dan rame kadan kuma ta qara haske ya duqa dai dai Dan qaramin bakinta yayi kissing dinshi a fili ya furta I lv u hannunshi yasa wajen maranta yaji Maran a lafe kamar babu komai a cikinta dadi yaji yana ratsa shi musamman daya tuna akwai dan shi ko yarshi Bata farka ba sai wajen qarfe biyu bakinta a bushe tace ruwa xansha ai bata qarasa cewa xatasha ruwa ba affan yayi saurin bata ruwan a baki saida ta qoshi sannan ta kauda fuskarta affan ko xama baiyi ba ruwan da tasha ta dawo dasu saida ta amaryar da ruwan tas affan ya rasa mexai mata yaji wani irin tausayinta ya kamashi ji yake kamar yadawo da cikin jikinshi Saida ya gama gyara wajen da ta bata da amai sannan yaje ya kira Dr yace yaxo afra tayi amai Dr yayi murmushi yace affan kayi haquri shi aman mai juna biyu ba lokaci guda xai tsaya ba sai a hankali saboda haka idan kaga tayi amai ba matsala affan yace Dr yanxu babu wani magani da xa a bata Wanda xaisa aman ya tsaya? Dr tace gsky babu duk abunda xamuyi mata munyi so a hankali aman xai tsaya kayi haquri Affan ya shiga dakin da afra take tana ganinshi ta kauda kanta alamun batason ganinshi affan ya duqa gabanta har qasa yace Dan Allah afra kiyi haquri ki yafemun nasan na bata maki rai ban kyauta maki ba kiyi haquri wannan duk ya wuce Mu shiga sabuwar rayuwa mu tarairayi babynmu da yake cikin ciki kafin yaxo duniya mu bashi tarbiyya......afra bata jira affan ya gama maganarshi ba ta ce me kake nufi yaya? Cikin tashin hankali ' affan yace kinada ciki na kwana goma sha daya 11 days. .. Afra ta Dora hannu a kai 🙆🏼‍♀ tace na shiga uku yaya ka cuceni tana kuka sosai Affan yace ban cutar da ke ba kiyi haquri ki fahimce ni Afra cikin kuka tace wlh baxan xauna da cikinka ba karatu xanyi Dan wlh saina xubar dashi Affan yasa hannu ya toshe mata baki yana cewa Koda wasa banason kiqara cewa xaki xubar da cikin nan ciki da ubanshi kice xaki xubar banason jin wannan kalmar Afra ta buge mashi hannu tace wlh saina xubar nace banaso Affan kam cikin xuciyar shi kamar garwashi yanaji kamar ya dauketa da Mari Amma yana ganin idan yayi haka ya qarawa kanshi laifi ne gurin afra Qara duqawa yayi har qasa ya riqe mata kafafuwa yace Dan Allah ki daina cewa xaki xubar da cikin nan kinsan Allah bayaso afra ta maka mashi harara ta sauka daga kan gadon tasa hijabinta tace ni baxan xauna asibiti ba xan tafi staff quaters Dan baxan xauna ina jinya akan cikin nan ba Affan ya riqe ta yace babu inda xakije sai an sallameki afra ta saki ihu affan dayaga xata Tara mashi jama a sai ya qyaleta yaje yace abashi sallama A qafa AFRA take tafiya dayake babu nisa tsakanin asibitin GADA da cikin makarantar jibiya shi kuma affan yana bayanta yana lallashinta Amma kamar yana xugata da haka har suka isa cikin staff din afra tana shiga daki ta Kifa kanta kan katifa ta rushe da sabon kuka affan ya dagota yana bata haquri har cikin ranshi bayason kukanta Amma afra bata daina kukan ba Har cikin dare afra fushi take da affan ya dauko mata maganinta Amma taqishaa affan yace to wlh baki isaba ko dire dure sai nayi maki Afra dataga affan da gaske yake xai mata dure saita anshi maganin tasha sannan ta kwanta barci Tsakiyan dare affan ya tashi yayi alwala yayi sallah yana roqon Allah ya dai dai tashi tsakaninshi da matarshi sai wajajen asuba sannan ya kwanta saboda yanason ya shiga class da safe Da asuba shi ya hada masu break fast saida tayi wanka ba laifi taji dadin jikinta kuma ta saki ranta saboda ta tuna hanyar da xatabi tayiwa affan baqin ciki Dan haka ta saki jikinta taci abinci sosai Affan sai murna yakeyi a xatonshi daina fushin. Affan ya shirya yacewa afra shi xai tafi class afra tace saika dawo ya fita yana murna bai kawo komai a ranshi ba Affan ya fita babu dadewa afra ta rushe da kuka tace mugu kawai saita dauko wayarta ta kira xulaihat tana kuka hankalin xulaihat ya tashi dataji afra tana kuka xulaihat tace lafiya kike kuka ?afra tace na shiga uku Dan Allah kitaimakeni, xulaihat tace taimakon me? Afra cikin kuka tace wai ciki gareni ...ta qarasa ,maganar cikin kuka xulaihat tace alhdlh ai ba abun kuka bane afra ki kwantar da hankalinki xaki haihu lafiya... afra ta katseta da cewa so nake kiyimun text din maganin xubar da ciki Dan Allah Xulaiha tace ke bakida hankali ne kinsan abunda kike fada kuwa, Nasani wlh baxan iya xama da cikin nan ba ya hanani karatu na sannan kuma ya hanani naje xamfara kuma yanxu ace inada ciki wlh baxan iya ba Xulaiha tayi lallashin duniyar nan Amma afra taqi haqura tace ita saita xubar Xulaiha ta lura afra da gaske takeyi saboda fushin da tayi Dan haka cikin ranta tace xata yimata wayo saboda idanma bata turo mata maganin ba to xataje ta nemo dan haka ta yanke shawarar bara tayi mata wayo , xulaihat ta tambayi afra cikin sati nawa ne? Afra tace 11 days xulaihat cikin ranta tace oh rabo kenan dan haka tayi mata text din wani magani Amma bana xubar da ciki bane wannan maganin yana kariya ne Dan kada ciki ya xube musamman idan ciki yana qarami Ita kuma afra ta xaci da gaske ne harda murna kuma tunaninta ya tsaya ina xata samun maganin ?wata xuciyar tace kije babban cames xaki samu tayi tsallen murna tanajin dadi dama akwai kudin da umma ta bata lokacin da xasuxo Dan haka bata tsaya bata lokaci ba ta Sanya after dress da gyalenta ta fita A hanya tasha wahala sosai amma bata samuba saida ta shiga cikin garin jibiya a wani babban cemis ta samu tayi murna sosai wannnan tayi saurin dawowa staff saboda taga lokacin dawowar affan ya kusa Bayan ta dawo ko xaunawa batayi ba ta dauki maganin tasha har guda biyu sannan ta kwanta tana jiran taji ciki ya xube Tayi awa daya da Shan maganin Amma shiru babu abunda ya faru har affan ya dawo cikin babu alamun xubewa Shikam Affan daya sameta kwance ya dafa kanta yace injin ba Jikin bane ta kwabe mashi hannu affan yace wai lafiya daxu Naga kina fara a yanxu kuma Naga kin daure ko jiki ne? Afra xatayi magana cikin tsiwa affan yasa bakinshi cikin nata yana tsotsa kamar ya samu sweet wani mugun haushi taji ya qara bata sai tafara hawaye affan ya lashe hawayen yana qara rungumeta a jikinshi afra tace nifa ka qyaleni affan yace babu abunda xanyi maki Har dare afra tana xuba ido taga ciki ya xube Amma bai xube ba duk tabi ta tayar da hankalinta har affan yaso yagane akwai damuwa a tare da ita amma saiyayi tunanin mayb dan bai barta taje xamfara bane lokacin da xasu kwanta afra a qasa ta kwanta affan yayi yayi da ita ta hau gado amma taqi wai baxata kwana dashi ba yace to ki hau katifar ni xan kwanta a carfet afra tace ita baxata hau katifa ba dole ya qyaleta ta kwanta a carfet . Wajen qarfe biyun dare dayake lokacin damuna ne kuma afra tana tsananin tsoron tsawa gashi ruwan yau da tsawa akeyinsu duk ta takure tanajin tsoro saita tuna lokacin gida idan Ana ruwa maqale umma takeyi yau gashi ita kadai tana cikin tunanin ne taga walqiya ta haske dakin batasan lokacin da ta hau katifa ta rungume affan ba saiga tsawa anyi cikin tsoro ta qara rungumeshi tana fadin yaya tsoro nakeji affan ya qara rungume ta ya fara rabata da sleeping dres dinta ya sarrafa afra shi son ranshi sai asuba ya Barta Da asuba tare sukayi wanka affan ya hada masu break a cewarshi kada ta wahar mashi da baby Dan haka da kanshi ya hada masu sai da suka qoshi sannan ya tafi class harda manna mata kiss a goshi Bayan ya fita afra takira xulaihat a waya tace ita cikin har yanxu bai xube ba xulaihat tace ai dama ba lokaci guda xai xube ba tayi qoqari ta shanye maganin saita shanye xai xube, aiko suna gama waya afra ta qara dauko maganin ta qarasha ....... *ummu meenal* [9/10, 7:37 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤* ❤❤❤ *STORY AND WRITING BY MRS SADEEQ*(Ummu meenal) *🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟* G.W.F *Home of gorgeous,intelligent and expert writer's, we the best among the rest* Https://www.facebook.com/ Groupsgorgeouswritersforum/ 1726580770789237/ *DEDICATED TO* *Aysha Galadima* *aunty maimuna ýar mutan kazay ina tayaki murnar kammala buk dinki mai suna 💞MEELAT💞 tamu* *Allah ya qara daukaka da qwarin ido kai harma da xaqin hannu* *short story* *page 91-95* Cikin afra yana wata hudu affan ya kammala gidanshi gidan yayi kyau sosai yanxu sai tarewa ranar laraba Dan haka kayan da xa sa gidan kamar su gado da kayan kitching affan yaba odar su a Dubai Ita kuma umma tace sai anyi bikin tarewa walima kenan abba yace basai anyi komai ba su tafi Allah ya bada xaman lafiya Amma umma tace yakamata ayi abba yace to ayi biki lafiya Kayan da affan ya siyo a Dubai kaya ne nagani na fada Dan gsky kayan sunyi kyau sosai baxaka gane kayansu ba saida akaje akayi danki jere sannan kayan suka qara haske gidan Ana saura kwana uku tarewa saiga affan ya shigo gidan da kayan akwati set biyu ne dayan poupule ne sai dayan pink kala hamsin ne takalmi kala goma ne sai sauran tarkace kowa yana fadin kayan sunyi kyau WASHE gari mutanen xamfara sukaxo sun yaba sosai da sukaga kayan afra saima dasukaje gidan afra da yake kinkinau ne sunga aljannar duniya sai dai kuma Muce Allah yabada xaman lafiya Ana gobe bikin tarewa afra taje kaiwa affan abinci dakinshi affan yana ganin afra ya tuntsure da dariya afra cikin shagwaba ta tsaya qofar dakin tà turo qaramin bakinta tace Me nayi maka kakemun dariya? Affan yace kawai kin burgeni ne kinga yanda kika qara kyau kuma ga Dan cikin ki nan ya Dan fito cikin yayi maki kyau sosai Afra ta harareshi tace. Babu wani ciki yayi mani kyau kawai kace kana dariya kajamun abun kunya munyi aure ban tare ba nasamu ciki ko Affan ya qarayin dariya yace Aa madam ki rufamun asiri ba haka nake nufi ba ya rufe bakinshi saboda wata dariya yakeson qarayi Afra cikin fushi ta ďan duki faffadar qirjinshi tace Dan bakasan yanda yan xamfara da sukaxo suke mamakina ba wai ashe ciki gareni ta qarasa maganar kamar xatayi kuka Affan yace to ai ba haramun bane ladama kike samu kuma nayi maki alqarin idan kin haihu xaki cigaba da karatunki a KASU kuma idan xa ayi jarabawa xakije kirubuta Afra taji dadi sosai ta rungumeshi tana godiya Ranar tarewa afra tasa wani swis les baqi yanada xanen fulawa ja dinkin ya matuqar ansar jikinta idan kaganta kamar kasaceta ka gudu. Gida kam ya cika da mutane sai kace yaune aka daura auren Affan yasa wata dakakkiyar shadda ubansu affan ba baya ba wajen kyau da qwarjini Dan haka shima ya hadu sosai Affan daya shigo gidan yaga afra sai yaga takoma mashi sabuwa yaji ya qara sonta har ya qosa dare yayi a kai mashi matarshi . Da daddare misalin qarfe Tara na dare afra tana dakinta itada yan uwanta na xamfara umma tace akirata duk da afra affan ya koyar da ita komai na rayuwar aure Amma saida gabanta ya fadi saboda rabuwa da umma Amma bayanda xatayi ta tashi taje kiran da umma take mata jikinta babu qwari ta samu umma xaune kan kujera afra ta xauna gefenta tace umma gani Umma ta dafa kan afra tace Allah ya maki albarka inason nafada maki wata magana Afra ta sunkuyar da kanta qasa Dan har tafara hawaye Umma taci gaba da cewa . Inaso kisani afra aure ibadane kiyiwa mijinki ladabi da biyayya ki girmama mijinki kuma kiyi haquri a cikin xaman aurenku.....ai tuni afra ta fashe da matsanancin kuka itama umma takasa cigaba da nasihar saboda kukan da yakeson xuwan mata sai shi abba ne yace akira affan. Nasiha mai ratsa jiki abba yayima afra da affan ba afra ba har affan din jikinshi yayi sanyi Amma hakan bai hanashi murna ba. Lokacin da abba yacewa affan ya dauki matarshi su tafi afra ta riqe umma tana kuka sosai da qyar aka banbare afra Jikin umma. Afra tana kuka tashiga mota aliyu ne yake Jan motar afra da affan sune bayan motar basu tsaya ko ina ba sai qofar gidan affan Har cikin gidan aliyu ya shiga da motar affan ya riqo hannun afra suka shiga cikin babban falon gidan *kuyi haquri da wannan ba yawa saboda bana gida ban xauna sosai ba muna hidima ne* *ummu meenal ce🖊* [9/16, 6:18 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤* ❤❤❤ *Short Story* *STORY AND WRITING BY MRS SADEEQ*(Ummu meenal) *🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟* G.W.F *Home of gorgeous,intelligent and expert writer's we the best among the rest* Https://www.facebook.com/ Groupsgorgeouswritersforum/ 1726580770789237/ *WANNAN SHAFIN NAKUNE 'YAN KLASS OF TWENTY THIRTEEN GROUP💞, KUYI YANDA KUKAGA DAMA DASHI* *DEDICATED TO* *Aysha Galadima* *page 96-100* *END* *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* Sallah sukayi raka a biyu sukayi addu Dan samun xaman lafiya da yaqi da shaidan a xaman aurensu Afra kanta yana kallon qasa saboda har yanxu kukan takeyi affan ya jawota jikinshi ya rungume yana lallashi saboda yasan halin afra idan ta fara kuka tana dadewa tanayi da haka har ya samu tayi shiru Yau affan jin kanshi yakeyi kamar sabon ango sai nan nan yakeyi da afra ita kuma afra sai qara narkewa takeyi tana zuba shagwaba da haka harya fara rabata da kayan jikinta itama afra ta anshi saqonshi da kanta ta manna bakinta cikin nashi abunda bata taba yimashi ba lokacin da suna gida affan ya qara rudewa ya sakar mata komai na ragamar rayuwanshi dan shi ta kasheshi da dadi yasa hannayenshi akan dukiyar fulaninta yana murxasu son ranshi gashi kuma Sun qara girma da haka sukayi gado( ni dai babu ruwana da ganin qwaf saina fita naja masu qofar) Washe gari afra ta tashi qarfe bakwai tayi komai na aikin gida ta hada masu breakfast ta aje a dinning ta jona booner gidan ya dau qamshi ga sanyin Ac afra taje ta samu affan tashin shi kenan daga barci yana kan gado bai ma sauka ba tana tafiya tana rangwaďa shi kuma ya bita da kallo harta Iso gabanshi kan jikinshi ta xauna tace Muje kayi wanka ko yaya Affan ya harareta yace nifa yanxu yakamata kicanxa mun suna Afra ta harareshi da wasa tace to mexance Yace kixabi sunan da yadace dani kuma mai dadi yana maganar yana kashe mata ido Afra ta qara shigewa jikinshi tace idan nace hubby na yayi ? Affan ya rungumeta yana cewa yes yayi na gode my heart. Da taimakon afra affan yayi wanka ita ta goge mashi ruwan jikinshi ta towel A dinning afra tayi serving dinsu affan yanaci yana santi sannan ta xuba mashi haddaden kunun gyada yanasha yana samata albarka *bayan wata biyar* Cikin afra ya shiga wata Tara affan sai nan nan yakeyi da ita cikin ba qaramin girma yayi ba ita ko umma cewa tayi yakama a dawo da afra gida Amma affan ya hana yace Ayita addu a Allah ya raba lafiya. A lokacin afra har taxana jam Ranar Monday cikin dare afra ta tashi da ciyon Mara sosai hankalin affan ya tashi sosai yayi saurin kiran umma dan ya fada mata umma tana ganin kiran waya cikin dare gabanta ya fadi ta dauka affan yace umma afra ce ba lafiya yanxu xamu tafi asibiti umma tace kayi sauri kutafi nima ganinan xuwa Da qyar afra take tafiya saboda ciyon da maranta yake mata har ta shiga mota affan ya shiga shima yaja mota da gudu sai asibiti Basu bata lokaci ba aka shiga da ita Labour room Affan kam ya rude sosai Dan lokacin da umma ta Iso taga damuwa sosai sai itace take bashi haqur akan insha Allah xata sauka lafiya affan yace wlh umma tausayi take bani ta wahala sosai Umma tace kai dai kayi mata addu a insha Allah xata sauka lafiya affan yace Allah yasa Qarfe biyar na asuba afra ta haifi santalelen yaronta mai kama da affan komai nasu iri daya fari kawai babyn yafi affan Lokacin da nurse take fadawa affan cewa afra ta haihu lafiya saida yayi Sujjada saboda farin ciki Dan har nurse din saida yabata kyauta Murna kam ai baxata fadu ba gun affan da umma. Dan lokacin da ya shiga dakin Hutu ya dauki jaririn ya rungume yanajin sonshi har cikin ranshi sannan yayi mashi huduba da sunan mahaifinshi umar Bayan an sallamesu gidan umma suka wuce kowa yanata murna kuma duk Wanda yaga babyn sai yace yana kama da affan Bayan kwana uku da haihuwa affan ya shigo da akwati seat yawanci kayan baby ne Dana mamanshi kowa yanasa albarcin bakinshi Ranar suna sa da raguna biyu affan ya yanka mutanen xamfara kam sunyi murna sosai kuma anyi shagali sosai Washe garin suna afra tana kwance da babynta wanda suke kira *ARYAN* Sai kuka yakeyi affan ya shigo dakin ya samu afra tana kwance tasa atamfa super ruwan ganye green sai aryan dayake gefenta yana kuka affan yayi saurin daukanshi yace haba my heart bakijinshi yana kuka? Afra tace wlh yaron nan ya cika tsotsa yanxu yagama Shan nono kuma wai yanxu nema yakeyi Affan yace my heart kitaimaka kibashi yasha so yake yafiki girma Afra cikin shagwaba tace ni dai gsky sai anjima xan bashi Affan yaxo daf da afra yasa hannunshi cikin rigarta ya dauko Aryan ya ciro nonon ya sawa Aryan nonon a baki sannan yace banason kibarmun yarona da yunwa Dan haka ki kiyaye Shi kuma Aryan yasamu abunda yakeso sai tsotsa yake sosai da yake yaron akwai wayo kuma yanada girman jiki Dan lokacin da sukayi arba in saika rantse Dan wata uku ne Bayan arba in affan yacewa afra yakamata taje xamfara dama yayi mata alqawarin saita haihu Dan haka da kanshi ya kaita afra murna take xataje gida dan lokacin da affan yayi parking din mota da gudu ta shiga gidan dama ansan da xuwanta gida ya ruďe da murna sannan aka kaisu dakin Hutu aka kai musu abinci a can Saida suka kammala cin abinci sannan affan yace shi xai tafi jibi xaixo ya dauketa Afra tace haba hubby na yaushe rabon da inxo kuma kace kwana biyu xanyi ni wata daya xanyi Affan yace xakisa yanxu injuya dake idan kikace kiyi wata Da qyar affan ya bari afra tayi sati daya Yan uwa da dadi afra ta shiga cikin Dangi inda ta dade bataje ba kowa sai murna yakeyi kuma tunda ta tafi ake bata kayan mata anyi mata kaxar amare tasha tsimi da gumba harta gaji Bayan sati daya saiga affan da sassafe yaxo daukar afra sai kace Wanda ya kwana a hanya dama ta shirya kayanta Dana Aryan basu bata lokaci ba suka juya sai kaduna A hanya affan yake cewa afra shifa ya gaji da xamanta gidan umma gidanshi xai wuce da ita Afra ta marairaice Dan tasan halin affan ba qaramin aikinshi bane ya wuce da ita gidanshi tace Dan Allah hubby na kayi haquri kar ace munyi rashin kunya Affan yace gsky na gaji da kwana ni kadai Afra kamar xatayi kuka tace ni dai wlh kunya nakeji ina gidan umma ina wankan jego kuma kace xaka kaini gidanka Affan yace ai kingama jego tunda kinyi arba in Da qyar afra ta lallashi affan akan ya haqura ya kaita gidan umma tunda ta kusa komawa ita kanta tayi kewar mijinta sannan ya haqura ya kaita gidan umma Bayan Sun dawo da kwana biyu umma kamar tasani tace affan ya dauki matarshi ya tafi da ita gida dama affan jira yakeyi dan haka bai bata lokaci ba ya dauketa da kayansu ya Maida gidanshi A daren saida affan ya kusa sumewa Dan dadi yanata sa mata albarka washe gari ya biya masu aikin hajji afra tayi murna sosai tace nikam nayi sa ar miji Allah yabarmu tare Allah ya qara daukaka shima yana murmushin jin dadi yace amin sannan suka qara fadawa duniyar ma aurata *BAYAN SHEKARA BIYAR* Afra ta xama babbar mace Dan yanxu tana karatu a *KASU* yanxu yaranta uku Aryan sai amina taci sunan mahaifiyar afra suna kiranta *MEENAL* ta uku taci sunan mahaifiyar affan suna kiranta *HANAN* yanxu duniya tayi masu dadi basuda damuwa suna xaune lafiya kowa bayason bacin ran kowa........... *ALHAMDULILLAH* *Anan na kawo qarshen wannan littafi nawa ina roqon Allah kura kuren dayake cikinshi Allah ya yafe mun* *Sai kun sake jina a sabon littafi na mai suna *BANSAN ITA BACE* *Taku ummu Meenal*🖊