Dama ta biyu (Second chance) 💜🧡💚💙❤? Zuwairat ummumaryam 1️⃣ Alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah, Allah ya maidoni gareku, ummumaryam is back again and better, Ina Mai Mika godiyata ga rabbi Daya bani Daman dawowa gareku sisters and fams, sannan Ina godiyewa masu bani goyan baya dari bisa dari wayanda kou nace ma gaji da novel suke cewa in dawo, they always pull me back on my feet and make me do better, Allah ya saka da alkharinsa ya sadamu a aljanna, yanda kuke supporting Dina kuka son cigaba na rabbi yasa kuma ku samu masu baku goyan baya dari bisa dari, as human we all need someone to go higher, if you let people step on you to group insha Allah others will let you grow. Am back. Now let's gets started💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾 Wanna novel din na kudine, some people call me mama Allah yaisa lol, yes mana, it's nothing for as long as on my right, don samun novel din Nan Zaki biya 500 ga account number 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, in kin biya ki turawa 08106102727 screenshot din biyanki ta WhatsApp. Did you know why buying my novel is beneficial?, We got to save each others contact. Dan Allah ban da Katin waya, wallahi Kati namin yawa har in rasa yanda zanyi dashi, waynada Basu da account zasu iya badawa a saka masu ta POS, na yafe maku KU biya 400 saboda suma Yan POS suna charging nasu, in kin biya zaa Baki takardan shedan kin biya sai ki daukeshi picture ki Turo min. Kar kuce yayi tsada pls. It's not easy and it's my longest novel ever. Insha Allah you won't regret buying. Masu son inyi saving numbers dinsu don ganin hajar da muke sayarwa wannan ce damanki. Nagode Free page. Read Share Thanks Wani matashi ne kwance Kan makeken gado ya baje kanshi sai bacci yake har da munshari, yanda yake rungume da pillow din sai ka rantse his life depends on it, pillow biyu ne wajen both hands Dinshi, Wanda yayi sanking hannunshi ciki da kyau, he is so much enjoying the sleep don yanda ya ware legs ma abun kallo ne, the bedroom is huge with means he is sleeping in a big house,  duk kusan zanin gadon dake Kan gadon sun fita yayinda blanket din Kan gadon na kasa waje daban, sai ka rantse wani mini war akayi a bedroom din, kofar dakin aka bude wata babban mace ta shigo da sauri tana zaro idanuwa as she sees the person dake kwance kaman nothing in the world matters, "Subhanallah..." Was abinda matar ta fada cikin matsanacin mamaki heading to the bed, "Faiz!.."ta fada tana karasawa bakin gadon, kou motsawa Wanda aka Kira da faiz Bai Yi ba, slim white skin dinsh matar dake tsaye bakin gadon ta laftawa hannu but not in a very hard way but Dole zaiji shi a jikinshi as he looks so fragile, agigice saurayin ya  ce "What...the ...fuck!.!!."ya fada Yana daga kanshi tare da bude idanuwanshi da suka mashi nauyi sosai, Id you see his eyes sai ki ranste garwashi aka saka a idonshi sabida yanda sukayi ja Suka shige ciki, "Faiz..." Kirashi again tana kallon yanda ya Fara lumshe idanuwa Yana kokarin sake komawa bacci "Wai...what!..." Saurayin ya fada face dinshi kaman zaiyi kuka, "You're very stupid... stand up and check what time is it..." Ta fada sounding so angry, saurayin sake bude idanuwa yayi Yana turo baki ya kalli bedside clock dake zaune gefen gadon da yake kwance, kurawa agogon Ido yayi kaman Bai gani sosai, Bayan ya kalla to his satisfaction yace ,"8..4...5..."ya fada Maganar na fita daga bakinshi kaman he is learning how to talk, "8:45 and kana Nan kwance....why is it that baka son daukan single responsibility as the first son of this family....kou Dan twenties Basu abinda kakeyi...some of your mate are married..."Bata Karasa ba saurayin dake kwance ya ce "And some...of your mate...are ... dead..."ya fada Mata Kai tsaye,hannu ta sake lafta mashi ya saki Kara Yana direwa daga Kan gado from the other side with an erection that Bai da kunyar nunawa that is almost tearing out his shorts, Daman shi yasa yaki mikewa, inda ta bugeshi ya dinga shafawa Yana cewa "Wai mutum Bai wuce duka wajenki...what the fuck!!!..." Ya fada Yana murza inda ta dokeshi, matar kallonshi tayi from head to toe tare dacewa "What did I do to have such child..."ta fada tana juyawa as he was still standing sai faman Mika kawai take, "Wallahi na baka minti goma ka shirya ka fito if not zaka ci ubanka..."ta fada tana kokarin ficewa daga dakin, "Am I a super man da Zanyi wanka in shriya in 10 minutes?..." "Ka tsaya Nan kana fadamin maganar banza... don't go and do what I tell you....ka dai sai ubanka...tun dazun ta tafi office...so ka San abinda zai biyo baya..."ta fada tana ficewa daga dakin, kallonta yayi yace "Beni...."ya fada yana murza face. Wanann shine faiz, the first son of alhaji haruna, alhaji haruna is a business man with different businesses all over the world,  Yana da Mata biyu,. His first wife is bafulatana wacce duk yaranta biyar Mata me Wanda yanzun duk sunyi aure sai Yan kananun yayanta maza biyu making Total of Seven children, sai Kuma abokiyar Zamanta wqto hajiya kadijatu, she's a Yoruba woman da ya aura lokacin auren shi da first wife dinshi Bai Dade ba don lokacin yaran hajiya Fatima uku, family dinshi Basu hanashi ba auren kadijatu ba as she's from a prominent home in ibadan, itace da kyar parent dinta suka yarda ta aureshi ba don komai ba sai don Yana wata Mara Kuma Mata is his own language, her people was afraid of abinda zai iya faruwa, Amma luckily tunda Allah yasa ta auri alhaji haruna Basu taba samun matsala da abokiyar Zamanta ba, cikin gida guda suke amma sai sun gan dama zasu gan juna, kowacce na da Yan aikinta da kuma space dinta, yaransu suna Zama lafiya da juna as kadijatu first son is faiz who is now 34, sai kanneshi Mata biyu wayanda yanzun suna gidan mazajen su da yaran su sai Kuma autansu namiji wanda yanzun he is 18 years of age,  yaran hajiya kadijatu 4 sai yarsj hajiya Fatima is 7, a zahirance zamamsu is good Amma a boye hajiya Fatima  is in pain saboda Bata da babban da namiji that will take care of her husband's affair tunda she's the first wife, tana kallon yanda alhaji haruna ke dankawa faiz company dinshi Amma har ga Allah she never did anything bad saidai she's not happy about it and Bata taba nunawa ba, she will laugh and smile and make joke at him duk sanda ya shigo bangaren ta dukda tunda ya dawo daga abroad ya rage shigowa kaman kafin ya tafi, ita Kuma hajiya kadijatu tana bakin cikin yanda her first son is acting weird and stupid, shi ba yaro bane but kullum he behaves like he is a child, tasan Allah ya bashi dama sosai daya Zama first son din alhaji haruna Amma Sam shi faiz doesn't care, he will go to office duk sanda yaso, at times Bai Zama zai tafi ya bar office ya tafi yawonshi da friends, she thought she knows him Amma da akwai habit da Bata sani ba game dashi, he drinks sosai Wanda karatu a kasar waje ya ja mashi ya maida shi Shan giya kaman yanda it's common a chan, he dares not take it in public a gidan kou a Nigeria but bedroom Dinshi cike take da kayan  Sha kala kala, he is so much in love with drinking Kuma Bai San ranar da zai daina ba as he is getting addicted to it,   in ya shanye kwalba sai ya kaiwa Mai gadi ya bashi kwalban ya je ya yarda Kuma ya fada mashi he should let anyone know about his drinking habit, kullim in zai fita zai bashi kwalban daya Sha jiya ya Kara mashi da kudi just to buy his silence, gashi Dan gata don kallon days zaka mashi kasan Bai San wahala ba, Yana iya zuwa office ya kulle kofa ya dinga bacci har illah Masha Allah, he is so hot tempered that Abu kadan workers zasuyi yace Masu "You're fired...", Bai daukan nonsense dukda shi kanshi ba hankali ya isheshi ba, kou yaran kanneshi tsoron shi suke don if a Child come  close to inda yake zaice "If you don't move nayi ball da Kai zaka samu babanka a Duk inda yake..."yake fadawa niece and nephews dinshi na both jikokin mamashi da Kuma na abokiyar zaman mamanshi, gidan is very huge that kusan duk weekend jikokin gidan suna gidan at Times da iyayensu wani lokacin Kuma  su kadai aka kawowa su hadu a compound su dinga Wasa to da faiz ya shigo gida sun Gama Wasa, Yana parking zai  fito ya nufi inda suke Wasa yace "If I hear pim again I will slaughter all of you and feed it to the dogs..." Sai ta nuna masu inda police dogs dinsu suke,sai kaga Yara sunyi Simi Simi sun bar wajen kowa ya koma bangaren kakanshi, su Kuma kakan da sun gan yaran sun San faiz ya dawo gida. They all wonder why he is like this,at times sai mum dinshi ta dinga cewa don't worry kaima zakayi aure kayi Yara, kou rike maka su banyi, sai ya daga kafada yace ba sai an kawo su ba?, Yake amsa nata atakaice, one thing da Basu sani ba is if ya tsaya suna Wanan gudun yayinda ya zo sai ya dinga Dariya Amma fa sai ta tabbatar Basu ganshi ba, shi dai yasan he doesn't hate anything Amma fa Bai daukan yaro, irin ace ya dawo ya ga nephews kou niece dinshi duk yanda zaayi dressing yaro yayi Kyau Bai taba daukanka iyaka ya Dan taba maka check yace "Cute..." If Kuma yaron yayi kokarin matsowa kusa dashi sai yayi Saurin matsawa baya tare dacewa "Come on step back!.." sai fada Yana daga kafa gefe guda. Idanuwanshi lumshe Ya dinga budesu Yana takawa zuwa bathroom dinshi, to my surprise da akwai fridge cikin bathroom dinshi, ahankali ya nufi wajen ya bude Naga Babu komai sai su expensive alcohol wayanda kwalban kawai abun kallo ne, one empty one ya dauko ya maida fridge din ya kulle before ya dauki Wanda ya fiddo ya bude ya Kai bakinshi yayi zuke Wanda ya rage ciki da Bai fi digo daya ba ya ajiye kwalban Kan fridge din, wanka yayi ya wanke kanshi da wasu irin expensive soap wanda kamshin su Basu misaltuwa,  Yana gamawa ya wanke bakinshi yayi spraying expensive mouth perfume Wanda shi yake using nobody will know what happens, shi yasa duk gidansu babu Wanda yasan he is into drinking Kuma Bai Sha da Rana sai in zai kwanta, thus is among the reason why he doesn't want to get married, shi Sam Bai son takura dukda he loves his cousin sister kaman yanda itama take haukan sonshi, Amma gani yake in har ya aureta asirinshi na abinda yake zai tonu yayinda yana ganub he can't just do without drinking, in Ana maganar perfection Bai saka Kanshi don yasan he is not perfect at all, he is  not Among the perfect guys and he doesn't care, Yana da saukar alquran cikin kanshi Amma the devil have taken the special part of him, several times zai kwashe giyan cikin fridge dinshi kaf ya zubda Amma Bai kwana biyu sai ya Kara sayo wasu, it feels he can't control it, yasan most evil come through drinking, if Yasha giya Bai Kara sanin what he is doing don it happens when he was schooling abroad and the next day he woke up to see himself naked with almost four girls in his bed, har yau Bai San how it happened ba, sai if he is the one that naked himself and them ba kou su sukayi mashi ba Because bazai taba manta how hurt his whole joint is ba especially his waist, he can't really remember what happened but he feels he was drugged don he asked and Google if someone can have sex without any idea and the reply was no saidai if he was drugged, yasan that's what happened because his whole body wasn't really working but this dick was, yasan if his manhood wasn't working there's no way da zai gan sperm like da tummy dinshi da Kuma bedsheets dinshi in several places, yasan what happened wouldn't have happened if har ba giya Yasha ba, yasan hada mashi Baki abokan shi na chan zasuyi as he shows them shi sex is not something he wants to have sai after he is married su Kuma Suka ce sex is something you have  on a daily basis to loosen up your waist and lower abdomen, yasan wnanan argument din yasa sukayi mashi hakan because he told them he have never been with a woman, kou kadan Bai wau Bai shaawar Mata ba Amma shi matansu are so expose to the world Kuma Bai San over expose woman, he loves Nigeria girls that hide all their body shapes and figure in Hijab, he would have been in sex if har a gida yake don Yana da curiosity Kan yanda jikinsu yake Amma Matan turawa have nothing to offer him as he is always disgust by their skin color. He hate the tarn skin, Bayan abjnda sukayi mashi he have to go for test don yaga Bai da wani disease kou infection and he was so lucky nothing hakan yasa ya daina Sha in public place instead sai Gama komai yayi ibadan shi Sannan ya hau gado Yasha ya zauna Nan har bacci ya daukeshi. He left all the evil friends that led him to drinking in the first place and also led him to loose his virginity,Bayan ya Gama daga bathroom wannan kwalban ya ya dauko ya ajiye Kan gadonshi yayinda shi Kuma Yana shiryawa don zuwa office,deep down yana aduar Allah yasa dad dinshi Bai je nashi site da yake controlling ba don yasan he is in trouble, it's not as if  he is afraid of what might happen but he is indeed afraid of his humiliation, sai mashi rashin mutuncin kou a gaban waye, sai fada mashi magana kou a gaban waye, it's the only thing he is afraid of, baison ayi humiliating dinshi at all and tunda dad dinshi ya gane it is what get to him sai ya maida hakan abun yin shi, Bai Kara Bata lokaci ba ya dauki wata Leda ya saka wannan kwalban ciki before ya saka cikin bag dake dauke da laptop dinshi da wasu essential ya fesa kanshi da perfume ya fito cikin suit Wanda ya amshi jikinshi da kyau, he is so handsome don farin shi na dad dinshi ne and face dinshi na mum dinshi ba  Kaman idanuwa, the eyes is something else, he have had many compliments for the eyes sai yace "Help me thank the creator" Yana fita Bai wuce koina ba sai bangaren mamanshi, Yana zuwa falo Mai aikinsu ta gaidashi yayi kaman Bai ganta ba Balle ya amsa,in Kuma Bata gaidashi ba yace wato she have grown wings da Bata gaidashi, she's already use to that so Dole kullum ta gaida shi,. Kou ya amsa kou Bai amsa ba ta gaidashi. Bedroom din mum dinshi ta wuce ta tarda mum dinshi zaune a Kan kujeran dining dake cikin bedroom dinta, kou taji motsinshi Bata daga Kai ba Balle ta kalleshi as she knows he is the one as the scent of his perfume say it all,. "Iyami..."ya fada Yana karasowa kusa daita yaga kou daga Kai Bata Yi ta kalleshi ba, she looks so angry, zagayawa yayi side din da face dinta yake yaga ta daure face sosai sai cewa yayi "Subhanallah...this old man must have gotten on your nerves..." Ya fada dukda yasan he is the one, tsoki taja ta dauke kanta daga side dinshi tana kauda kanta gefe guda alaman she doesn't want to see him, sake komawa other side din yayi yace "Hala nine..." Ya fada Yana kallon yanda ta dinga kallonshi from head to toe in a very disgusting way yace "Iyami am sorry...haba mummyna... what did I do to warrant this pls..." Ya fada Yana ajiye briefcase dake hannunshi, "Why are you doing this to me...why is it that Kama son ka maidani laughing stock cikin dangin mahaifin ka.... despite kasan ni bare ce cikinsu.... you know many of these people think we don't deserve what we get but Allah have given it to us...Amma sam baka San darajan hakan ba..." Ta fada kaman zatayi kuka "Toufa...ni me nayi Kuma...what did I ever do to you people that komai sai kunga laifi na... Is it my fault that Ina bacci Mai nauyi... " Bai karasa ba tace "Dalla kayimin shuru... your problem is that you never see reasons....Ana nuna maka gabas kana nuna yamma...now tell me is this the right time to go to office?..." Ta fada Yana nuna mashi agogon lokacin goma sauran kadan, "Your father da shi ya nemi kudinshi har yau Bai taba kaiwa karfe takwas Kan gado ba sai Kai.. kasan that man doesn't talk nonsense...if care is not taken zai iya korar ka daga company din in yaso sai ka samu Daman bacci da kyau...." Bata karasa ba ya daga shoulder tare dacewa "Who cares....a barni inyi practicing field Dina....am not into company....am an engineer a barni inyi aikin da Raina keso..." Takalmin kafarta ta cire ta wulla mashi ya kauce Yana cewa "Ai gaskiya ce ...Bai yuwa ku dunkule ni inda banso...." "It's not about your field it's about your laziness...ya zaayi saurayi ya dinga bacci Kan gado har garin Allah bless a waye....baka San what Allah have given you ba shi yasa kake Wasa da daman ka... sallah asuba ma in ba tadaka akayi ba you won't do it...why are you like this...why kakeson a dingayi min Dariya..."ta fada mashi sounding very Angry at him, abinda take hangowa daban abinda shi yake hangowa daban, she hates this attitude of I don't care nashi,. In banda rashin hankali Ina zai samu aikin engineer da zai saka the whole head and not mere worker, Ina zai samu aikin engineer that will give him luxury da huge money kaman aikin da yake yanzun Amma Sam danta Bai maida hankali and I hurt her to see him play with opportunity,. He is behaving incompetent and alhaji yayi reacting it's going to be very bad don always Yana kawo Mata complain din cewa her son is not serious with his job Wai Yana yin anyhow the company money Sannan Bai damu da what goes in and out of the office ba, duk Sanda zai kai ziyara wanna site din sai yaga abinda Bai so, "Nidai yanzun Ina breakfast Dina..." Ya fada hankalin shi kwance unlike mum dinshi that look so disturb "Baayi ba..." Ta amsa mashi atakaice, briefcase dinshi ya dauka Yana cewa "Ok then...in that case am still running late don sai na je nayi breakfast cikin gari before in wuce Wanan godforsaken place din call office..." Ya fada Yana heading out of the room Yana gyara tie dinshi, "Dan ubanka don't threaten me with that... it's your life ba nawa ba....iyawere..." Ta fada mashi da karfi sanann ta dafa goshinta looking so restless, . Thanks 1/5/21, 8:16 PM - Ummi Tandama: 2💚🧡💙❤? Damata biyu (Second chance) 🧡💙❤💜💚? Zuwairat ummumaryam 2️⃣ Wanna novel din na kudine, some people call me mama Allah yaisa lol, yes mana, it's nothing for as long as on my right, don samun novel din Nan Zaki biya 500 ga account number 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, in kin biya ki turawa 08106102727 screenshot din biyanki ta WhatsApp. Did you know why buying my novel is beneficial?, We got to save each others contact. Dan Allah ban da Katin waya, wallahi Kati namin yawa har in rasa yanda zanyi dashi, waynada Basu da account zasu iya badawa a saka masu ta POS, na yafe maku KU biya 400 saboda suma Yan POS suna charging nasu, in kin biya zaa Baki takardan shedan kin biya sai ki daukeshi picture ki Turo min. Kar kuce yayi tsada pls. It's not easy and it's my longest novel ever. Insha Allah you won't regret buying. Masu son inyi saving numbers dinsu don ganin hajar da muke sayarwa wannan ce damanki. Nagode Free page. Read Share Thanks Kudai yi hakuri kunsan ban editing novel so don't mind the blunders and rubbish. She hates his behavior, komai nashi haushi yake Bata, duk sands tayi kokarin sauya mashi habits sai yace tana matsa mashi, he always loves what he does kou da kuwa everyone is against it, Bai kaunar damuwa kou da kuwa kadan ne, he always feels there is no need to worry yourself on certain things tunda what will be will be,. Bai damuwa da how his father react Kan zuwa aikinshi late da Kuma Kan rashin kulan shi da abubuwan dake fariwa a office din, all he hated is disrespect kou Kuma a fada mashi magana gaban yaro, last time da yake tare da wani Mai aiki a company dinsu babansu yazo Yana mashi fada Kan kudin company is not getting more profit shi Kuma ya tsaya Yana kallonsu Bai bar wajen ba babanshi na fita ya kalleshi yace "You're fired....ka tsaya kana kallon yanda ake min fada kou...now you can go and watch action movies to your satisfaction tunda kallo kakeso..."ya fadawa saurayin, he begged and begged Amma kou kadan Bai saurareshi ba,Haka saurayin ya fita. Faiz na fita ya nufi inda motar shi ke tsaye ya shiga ya ajiye bag din next sit sai Kuma ya bude ya fiddo kwalban dake ciki ya ajiye Kan bag din Sannan ya tada Motar ya nufi gate, Daman Mai gadi yasan kwanan zancen hakan yasan Yana ganinshi ya tashi ya bude gate sai ya tsaya gefe guda Yana jiran ya karaso, aikam Yana zuwa daidai inda maigadi ke tsaye ya sauke glass din motar "Ina kwana..."ya gaidashi, banza faiz yayi dashi ya fiddo kwalban Nan ya Mika mashi Sannan ya bude inds yake ajiye kudi ya dauki naira dari biyar guda biyu ya Mike mashi, Mai gadi na amsa ya washe Baki Yana cewa "Allah ya bar maza.... nagode sosai...da..." Bai karasa ba faiz ya maida glass din motar shi ya ja motar ya bar gidan, cikin natsuwa ya dinga tuki ya iso Clinton yayi parking a lot dinsu sanann ya fito bayan ya saka wasu kudi jikinshi ba don komai ba sai don yaji breakfast, one thing he so much hates about drinking is the way it make you feel so empty, zai tashi ya dinga ji kaman an kwashe mashi kayan cikinshi, that's why Bai da dalilin da zai da ya bar gjda ya wuce office Bai ci abinci ba, sanann lokacin lunch nayi zai wuce yaje yayi, at times daga lunch Bai sake komawa office but that always happens if yasan dad dinshi Is not around. Sannan Yana zuwa gida zai wuce dining ya Fara cin abinci before any other thing, duk abincin da yake ci he is not that fat don he won't weigh more than 60kg, faiz is a very eligible bachelor that in har a lady will set eyes on him will easily fall for him, Amma sam.he is not fun to be with, Bai taba zuwa zance kou Hira wajen babe dinshi wato his betrothed, sanna he will never call her for hours, he won't chat her up either ba don komai ba sai don in har yayi sallah ishai all he needs is to drink and hug his pillow, right now babu abinda ke bashi satisfaction kaman yayi drinking, Kuma Kar kace he drinks stupid alcohol da sai kashe kwalabe masu yawa ka bugu,aa he takes expensive vodkas that Basu da yawa a cikin kwalabansu Kuma days Sha sai bacci, hakan yasa har yanzun Babu Wanda yasan he have the bad habit of drinking, likewise duk abokanshi na gida never knew he drinks as he is very smart to know that if har motum daya ya sani then kowa ma na iya Sani, he doesn't look like a drunkard as he looks so fit and healthy, komai nashi ma abun shaawa ne ba Kaman when it comes to his skin that have curly hair and eyes that is very large and have thick eyebrows. Kou da yaci abinci baiyi Saurin zuwa office ba sai da yayi kusan minti talatin Yana relaxing a wajen da toothpick a bakinshi Sannan ya Mike yayi making payment Dinshi ya fita. Kafin ya iso office Sai kusan karfe 12 sauran few minutes, motar shi na shigowa haraban company din kowa ya Shiga taitayinshi, duk waynda ke tsaye suna labari watsewa suke don the word fired is something that is very easy for him to say kou da kuwa uwarku daya ubanku daya dashi and he hardly takes his words back. Alhaji haruna ya bashi wannan respect din he doesn't bring him down when it comes to that, kou da ya Kori Dan abokin shi daga company aka fada mashi he didn't say anything about that don yasan hakan is despline, Bai shjga gonashi anyhow Amma duk sands ya tashi yaga mashi rigar mutunci Bai raga mashi kou kadan kou a gaban uban waye, faiz na parking Yana tunanin Allah yasa kar dad dinshi ya zo su Kuma masu aiki a karkashinshi are afraid Kar yakamasu da wani laifi ya fada masu fired, duk abinda ake secretary dinshi Bai sani ba Yana cikin office dinshi wato inda zaka bi before ka shiga office din faiz ya Dora kafa Kan table sai game din god of war kawai yake hankalin shi kwance don Yana ma tunanin ba lallai yazk yau ba dukda baifi minti goma da Zama ba, don duk minti goma zuwa Sha biyar yake lekawa ba don komai ba sai don ya gan if he is coming, Yana ta game with all his attention faiz ya bude kofsr office din,aikam a zabure ya Mike faiz Kuma.yace "Iyye... shagali..." Ya fada Yana karasowa cikin office din yayinda shi Kuma saurayin ya Mike da Sauri har wayar hannunshi ya fadi kasa "There is no need for you to behave like this ai... enjoy your self...Kan Wanan desk din kake Dora legs dinka....I don't blame you..." Ya fada still walking gently towards his own door, saurayin tsayawa yayi kanshi kasa waiting for someone that will save him from this dude don Kar ya koreshi yau, cikin karfin Hali ya taka yayi kokarin amsar briefcase dake hannunshi, babu musu faiz ya saka mashi, office dinshi ya bude ya Shiga sai kamshi yake as usual looking so neat and well arranged, koina look very tidy da akwai full set of office cushion a office dinshi, komai is in order, tsaye yayi Yana kallon office dinshi yayinda yake balle button din suit dake jikinshi, da sauri secretary dinshi ya ajiye mashi briefcase dinshi a inda aka Saba ajiye mashi, Kan suit hanger faiz yayi hanging suit dinshi before ya kalli secretary dinshi da ke tsaye gefe guda kanshi kasa yace "Dad Dina yazo?.." ya tambayeshi a nutse, da sauri saurayin yace "No sir...Bai zo ba... saidai... kayi Baki from..." Bai Karasa ba ya daga mashi hannu before yace "You're fired...je ka kwace kayanka and leave...go and work on your phone... nonsense..."ya fada atakaice Yana kaiwa bakin kujeran shi, da Sauri saurayin yayi kokarin dukawa don ya bashi Hakuri Amma before yayi magana sai yace "Kai don't even waste your strength and saliva...this is a company and we need people with good moral training...not those that will turn it into play station...now if you won't mind excuse me..." Ya fada mashi atakaice, saurayin rasa bakin Magana yayi yq Mike ahankali jikinshi babu kwari "Meet mister bamaiyi...the accountant" Ya fada mashi atakaice. Intercom dake zaune a a gabanshi ya Fara latsawa shi Kuma saurayin ya fita, Mr bamaiyi ya Kira ya fada mashi ya duba abinda suke owing the person that is coming a biyashi ya tafi. Shidai mr bamaiyi is so sick and tired of behavior dinshi, wato shi Bai bawa mutane second chance, Bai vawa mutum Dama ta biyu, all he does always is to fire you for your first mistake, Babu Mai courage din da zaiyi mashi maganar abinda yake is bad. Cikin wani falo wani yaro ne ka Wasa yayinda wata Mata take Nan falo tare da yaron sai samari guda biyu suna gaisawa da daya daga cikin samarin, yaron dake Wasa Nan Bai wuce shekara biyu zuwa uku ba, babu Pampers a jikinshi sai pant da Kuma singlet, falon na alfarma ne sosai don Yana da girma da Kuma kujeru sosai, "Wai saukar yaushe Ahmed..."hajiya maimuna ta Tambayi data daga cikin samarin dake zaune falon, "Mummy tun last week na dawo..."Wanda aka Kira da Ahmed ya amsa Mata, "Ikon Allah...shine sai yanzun zaka kawo min gaisuwa... gaskiya ka kyauta..."matar ta fada mashi, "Mum don't mind him...kinsan halinshi sai shi..."inda dayan saurayin dake sanye da jallabiya ya amsa Mata, Dariya sukayi, yaron dake faman Wasa ne ya nufi inda TV stand yake sai matar yace "Kai!!!!matsa daga Nan..."ta daka mashi wani irin tsawa Nan take yaron ya fashe da kuka gami da sakin fitsari a falon, wani irin kallon takaici tayi mashi tana cewa "Asiya!...nazifa!...ku zo ku daukeshi daga Nan pls..." Ta fada cikin sauyin mood kaman something have happened, saurayin dake sanye da jallabiya ne ya Mike ya dauki kaman hannun yaron dake kuka Yana cewa "Sorry..." Wata budurwa ce ta fito da sauri sai cewa matar tayi "Ki fadawa nazifa ta zo ta dauki wannan yaron!!.." ta fada cikin matsanacin fada fair face dinta na Zama very red alaman she's very upset and angry, budurwar amsar yaron tayi data hannun saurayin tana cewa "Wannan yaron mugun kunnen Kashi gareshi...an hanashi Wasa a falon Nan Bai ci..." Ta fada tana mashi rokon tsakainar Kashi, "Ke dalla easy with him he is a boy..." Wanda ke sanye da jallabiya ya fadawa yarinyar dake dauke da yaron ta shoulder dinshi kadai without caring if the boy that is shouting so loudin pain or not, maganar da saurayin yayi Mata Bai hanata dsukanshi kaman batason taba skin din jikinshi, yaro Kam sai ihu yake saboda yanda wacce ta dauke shi take soka mashi finger cikin ind take rike dashi "I said easy with him .." Wanda ke sanye d jallabiya dake kallon yanda yarinyar ke rike da yaron ta fada sounding very Angry, "Wai Yaya me nayi mashi...wajsn uwarshi fa zan kaishi..." Yarinyar ta fada mashi taba turo baki yayinda take fita daga falon da yaron, komawa yayi ya zauna duk sai falon akayi Shuru, Wanda aka Fara Kira da Ahmed ne yace "Ismail Kuna da Baki ne?..." Ya Tambayi Wanda ke sanye da jallabiya, ahankali ya girgiza mashi kai, matar da yanayin face dinta ya sauya mikewa tayi Bata ce komai ba ta bar falon, "Baku da Baki then Dan waye...Naga small baby ai..." Ahmed ya fadawa Ismail that is calm all of a sudden, shuru Ismail yayi not answering har Saida Ahmed ya sake cewa "Kayi Shuru..." Before Ismail yace "Hmmm...ai Bayan tafiyar ka ba karamin disaster ya faru gidan Nan ba... although it's a secret Amma you're family...wannan Yaron da kake gani Dan Amira ne..." Ya fada mashi with a very sad face, idanuwa Ahmed ya zaro before yace "Oh my goodness... yaushe Amira tayi aure van sani ba... shikenan don ban kasar bazab San what goes on in the family ba..." Ahmed ya fada Yana hade Rai, ajiyan zuciya Ismail ya saki before yace "Wallahi Amira ba aure tayi ba....haha wanna kaddara ya hau wannan family din..." Bai karasa ba Ahmed ya zaro Idanuwa gami da saki salati, "Inna lillahi waina ilaihi rajiun!...what are you saying....Amira?... you mean the innocent.. decent... beautiful Amira?... subhanallah...who did that to her .. how comes...ya akayi pls...was she raped....who..."Ahmed ya fada cikin serious damuwa don yanda maganar ke fita daga bakinshi you will think kanwar shi uwa daya uba daya akayiwa hakan ba cousin sister ba, it seem he cares about this same amira da ake magana a kai "Wallahi har yau Babu Wanda yasan what really happened...mum ta sumar daita several times Amma Bata Fadi....baba Kuma cewa yayi ta zauna ta kula da cikinta...har ta haihu don lokacin cikin da aka San tana da ciki mum ta bukaci a zubda cikin baba ya Hana yace gwanda kunyar duniya Dana lahira...don Haka Kar a kashe Rai... wallahi day abun kaman almara..." Ismail ya fada Yana tagumi, "Nidai Wallahi kaman Ina mafarki....Amma tell me Yan gidan mu Basu San abinda ya faru bane....nobody is talking about it..." Inji Ahmed "Baba ya fadawa Abba...Amma ban San kou su ummah sun sani ba ...tun lokacin tana ban gida ai Bata fita..."ya fada mashi, Ahmed Kam sai faman shafa goshi take, he is so much in deep shock Kan abinda yake ji, inda he is hearing this from and outsider da kou kadan Bai yarda, he can sue person from this allegations, inda wani daban yafada mashi babu abinda zai sa ya yarda dashi Amma Ismail can't lie against his own sister, her knows Bai taba yuwa yayi mashi karya, shidai ya Dade baiji abinda ya tada Mashi hankali kou ya bashi mamaki iron Wanan ba, it's as if it's a joke, not amira, she's a very decent and lovely girl, a girl that have nothing and about her, a girl that have respect and can't look at you in the eyes, "Allah Mai iko..." Was abinda Ahmed da shock ya kasa sakinshi ta fada cike da mamaki. Ihun da baby Nasir keyi yasa aka bude wata kofa da ita wacde ta daukeshi ta nufa, wata faded yarinya ce ta leko with a very thin face, she's a beautiful creature dok dukda she have a very lean face she's still pretty, babu dankwali kanta tana sanye da doguwar Riga kunnenta babu dankwali gashinta kanta is not organized, tana kallon irin rikon da akayiwa yaron tayi Saurin zaro idanuwa, "Meye...Haka..." Ta fada tana fitowa daga cikin dakin da take yayinda yaron ya fara Mika Mata hannu while he scream, "Meye me...in yaro Bai da hankali bazaki hanashi fita ba...as if the shame you brought to this family is not enough Sai ki dinga Bari Yana batawa mutane gida da Kuma Yana gawo gaban Baki...pls hold him..." Ta fada tana wulla Mata yaron inda yarinyar da bazata wuce 23 ba tayi Saurin rikeshi Gam don Kar ya kufce mata, wacde ta Gama Mata Wannan maganar ba kowa bace illa kanwarta but she dares not say a word or reply what she said, Bata da Wannan yancin a gidan Nan, it was before Wanan kaddaran ya hauta she's a total stranger, Bata da single yanci, a slave is more than her in every way, tunda her life change baa karayi Mata komai na amfani ba from her clothes, accessories, allowance, nothing, tasna in ba don Yaya Ismail ba da kilan yanzun she's no more, tasan babu Wanda zai so yarshi ya samu ciki daga waje, cikin ma ka kasa fadin Wanda yayi mata tayi, she knows she have disappointed her family, dole su tsaneta Amma some things are over, tasan she caused them pain and shame, she brought huge disgrace to the family, she knows she stain the family name Amma what's the fault of a baby, inda zasu San she was decieved and threatened, she thought she's in love, she thought he loves her, she won't call what he did to her a rape, Bata cewa he forced her, sun tashi gida daya, he is a favorite cousin who do all sort of things to her, thing she loves, things she enjoys, she thought it's going to be like that for ever, he made it look sex before marriage is nothing, he tells her in har baiyi ba he might even go out since suna guda days Yana ganinta kullum kuma hakan Yana tada man in him, several times zaiyi touching din breast dinta a kitchen in ya Shigo, he takes her just as his wife saduwa kawai be baiyi daita ba, he will call her all through the night telling her in har Bata bashi ba he will go out, he made it clear kou sunyi it's won't change a thing, several times Yana lodging a hotel ya kirata Amma Taki zuwaz she's not a child and she knows it's bad, at 19 she knows what's wrong and what's good Amma love dinshi ya shige Mata jini sosai, she's in 200 level, life is so good as she came from a family that uba nayi masu komai, duk abinda suke bukata zasu tambayeshi directly, then duk wata zai Basu allowance dinsu, tunda take Bata taba amfani da kudinta ta sayi komai a gidan ubanta ba, mahaifin su irin ubane dake fita hakkin yaranshi nor matter what, she have no right to do what she did, she have no right Amma she's not thinking of family but love,, she's thinking of happiness, he is her world, tunda Bata San duniya ba ya wayar daita, she dances to to his tune Amma she was so strong Bata yarda ta bashi irin hadin Kai da yake nema ba, then he got admission into Oxford University and he made it clear to her in har ya bar kasar Bata bashi hadin Kai ba then he will get another girl who will be his queen, a girl who will give him what he wants, a girl who will make him feel like a man and not give him boundaries, she willingly giver her self to him, he had not once, twice, at first it hurt but few weeks of continuous act she enjoys it, duk sanda zata fita school zaiyi masu booking din hotel room and she will meet him there and they will have the most fun of a life time, he enjoys every bit of her body, he shows her pure romance and pure love Amma, after wata daya ya bar kasar, when she called him to tell him of the pregnancy he seriously warned her Kan in har tafada babanta ya San shi yayi Mata ciki ya fasa sponsoring din shi he will run far away and never marry her and she will never set eyes on him ever again, hakan yasa taci bakar wahala Amma Bata taba ambaton sunanshi ba, her mother almost take her life Amma Still Bata fadi ba. Thanks 1/5/21, 8:16 PM - Ummi Tandama: 3💙❤💜💚? Damata biyu (Second chance) 💚💜🧡❤💙? Zuwairat ummumaryam 3️⃣ Wanna novel din na kudine, some people call me mama Allah yaisa lol, yes mana, it's nothing for as long as on my right, don samun novel din Nan Zaki biya 500 ga account number 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, in kin biya ki turawa 08106102727 screenshot din biyanki ta WhatsApp. Did you know why buying my novel is beneficial?, We got to save each others contact. Dan Allah ban da Katin waya, wallahi Kati namin yawa har in rasa yanda zanyi dashi, waynada Basu da account zasu iya badawa a saka masu ta POS, na yafe maku KU biya 400 saboda suma Yan POS suna charging nasu, in kin biya zaa Baki takardan shedan kin biya sai ki daukeshi picture ki Turo min. Kar kuce yayi tsada pls. It's not easy and it's my longest novel ever. Insha Allah you won't regret buying. Masu son inyi saving numbers dinsu don ganin hajar da muke sayarwa wannan ce damanki. Nagode Sisters kou Baki biyan kudin novel or karanta novel pls pay wannan because you support us we support others. Help us help others. It's not about us alone believe me👏🏾👏🏾 Free page. Read Share Thanks She stands on her ground Kan Bata Fadi, kullim dukan da mamanta ke  Mata daban Dana baya, she gave her severe punishment don ta Fadi Amma she didn't, the threat of loosing him is high and she loves him, loves everything he does to her, hakan yasa tayi shuru, before ta haihu the pain was becoming unbearable, the agony was much and she was lucky that he picked her calls  tana kuka ta fada mashi she can't hold up anymore that she's going to tell he is behind the pregnancy, abun takaici the threat was higher, he told her in har ta bude bakinta ta Fadi abunda take niyyar Fadi he will never look her side ever again, he won't marry her, and nobody will marry her since she's going to be a mother, a mother with a baby out of wedlock, ba karamin tsoro ya Bata ba, he told her to buy medicine and just abort it ta fada mashi kou kadan Bata fita, then he told her to tell her parent lies cewa she was raped and was afraid to say it, hakan akayi, when her mother came with new punishment ta fada Mata hakan tana  kuka sosai, her mother said it's a lie, Haka dai ta koma tamkar unwanted slave a gidansu, non of the family talks to her, saidai Ismail, shima mum dinsu hanashi tayi Amma as an elderly son yaki hanuwa, shine zai duba if she's alright or if she's sick ya Saya Mata magani, her mother was more disappointed than her father don shi cewa yayi bawa Bai wuce kaddaran shi, he cuts off all her allowance  as a punishment, and he made sure she shouldn't step foot out of the house,  Amma bayan wannan Bai Kara bi ta kanta ba. He only ask her mother if she's doing great, ranar da zata haihu Kuma is a different thing, Saida ta Sha bakan wahala sanann mamanta tasa aka Kira family Dr dinsu hajiya aisha, she help her deliver inda mum dinta ta umarci Dr ta dinkata Kar a bar nata kofa at all, idanuwa dr ta zaro Tana fada Mata fitsari fa, sai mamanta tace oho, Haka dai aka kamata aka Dinka ta kaf, fitsari ma in zatayi ahankali yake zuba, itace babban daughter a gidan Amma yanzun kou siblings dinta wayanda ta bawa shekara goma sun rainata, Basu tayata rike yaron dukda some of them wants to as yaron is so handsome and adorable, kou kadan baiyi Kama da ubanshi ba sai yayi Kama daita, the only thing he have of his father is his eyes, Amma babu Wanda ya maida hankali Kan idanuwanshi, she knows perfectly it's his eyes,  yayanta Ismail is like a father to danta, Yana Saya mashi Madara, Pampers da sauran abubuwan especially if he falls sick, Bata iya fadawa kowa Bai da lafiya sai shi, and he will take him to the hospital Amma fa kou kadan Bata fita saidai in shi zai kai yaron ya dawo dashi, shine suturanshi shi ne komai, daga baya babanta ya Fara bada kudin allowance dinta Amma mum dinta Bata badawa, tunda ta haihu har yau ba mamanta Bata amsa gaisuwar ta, Bata Mata magana, Bata yarda ta raba inda take, ta Zama abun kyama ga uwar data haifeta, Yana Mata ciwo sosai Amma she prays the person responsible for all this will come back and take responsibility for her pain, kou duk sun yafe Mata and knows it's not her fault, she just can't wait to talk to him don Sam Basu Kara Magana ba tun rsnsr da ya fada Mata ta fadawa Yan gida she was raped, duk sanda ta Kira he won't pick and daga baya layinshi ya daina Shiga, kou kadan she's not afraid of anything because she feels he loves her so much that he won't even think of abandoning her, kawai she feels maybe he is so over occupied kou Kuma ba waya hannunshi, daga baya ma rabata da phone mum dinta tayi, Haka Nan she feels Yana Chan Yana neman Layin ta Bai samu, she feels he is missing her as much as she misses him. Yaron ta Dora Kan chest dinta yayinda ya rike ta gam Yana kuka "Yi shuru.. " ta fada tana komawa daki tare da maida kofar ta rufe, dakinta Babu komai daga bed gado sai wall wardrobe shikenan, bathroom ta wuce dashi tana rarrashin shi, hannunshi da sister dinta ta riko ta ka tana kallo tana cewa "Zafi yake maka kou..." Ta fada cikin very calm voice, daga Mata Kai yaron yayi tace "Tou sannu....ka bar zuwa fslo...ka dinga Wasa Nan wajen...kaji kou..." Ta fada mashi kaman wani babba, she have warn him severally ya bar zuwa fslo Amma Bai ji he is still a child Amma Yana jin magana sosai as shins Yana magana kadan kadan, komai nashi is very adorable, she sees her nose mouth and face shape in him, he is mostly her which make him more like her mother as she is carbon copy of her, duk sanda zai fita falo sai ya dawo da kuka, dole zaayi treating dinshi some how and he will come back crying, Amma kou minti goma baayi zai sake fita, suna zuwa bathroom ta tsayar dashi tayi mashi wanka ta fito dashi ta nannadeshi cikin  towel sanann ta koma ciki ta wanke pant da Kuma singlet dinshi ta  shanya  Nan cikin bathroom din ta fito ta mulka mashi Mai a jiki before ta saka mashi Kaya har ya Fara kokarin bacci, tana Gama saka mashi Kaya ta Dora shi Kan chest dinta ta kwanta yayinda shi Kuma yana rungume daita Yana kwance Kan ruwan cikinta, kou minti goma baiyi ba bacci yayi gaba dashi, as usual rayuwarta ta cigaba da tunanin how it's going to be, she really can't wait to move forward, this stagnant life is killing her, ta gaji da zaman gida, she wants the love of her life to come back and rescue her from this bondage, juyar dashi tayi ta kwantar dashi ta Mike ta Shiga bathroom ta cire doguwar Rigar jikinta ta duka daga ita sai pant da bra ta wanke kayan da ta cire as she's not rushing to anywhere, this is what she always does now, Nan bathroom din ta shanya kayan su ma don in har tace zata fita ta shanya waje kilan ta ci Karo da mamanta and she might not like what will come after that. Don in sau goma zasu hadu sai ta zageta, kou sau daya she never feel hate or anything towards her ba don komai ba sai don ta San she disappointed her, she knows Basu taba zaton hakan daga gareta ba. She's a very decent girl that kou saurayi Bata dashi, not because Bata samun masu nemanta Lou masu kaunar ta Amma her cousin have dominated her, in har ya ganta da wani kpu cikin family ne sai yayi sati Yana fushi daita, ba don komai ba sai don Yana nuna Mata Yana kishinta and can kill himself because of her. Tana Gama shanyawa ta cire kayan jikinta, her breast is sagged a bit as she breast fed her son like every other woman, wanka tayi ta dauro towel ta fito, goge jikinta tayi da towel din ta maida ta rataya shi ta saka Kaya as she have no single cream nor cosmetic, it's part of her punishment,hakan yasa haskenta ya dishe, she's no more the beautiful Amira, she's no longer the girl that have the glowing skin her friends and course mate always talk about. Tana zura doguwar Riga again ta kwanta beside danta. Bayab kaman minti goma akayi sallama bakin kofsrta, muryar Ismail taji tayi Saurin mikewa zaune tana amsawa, kofar dakin ya bude Amma to her surprise sai ta ganshi tare da Yaya Ahmed, the person that shows he cares about her but her love ya hanata kou kula shi, ."Yaya..."ta fada tana lowering gaze dinta from looking at his face, "Amira..." Ahmed ya fada Yana Shiga dakin Yana kallon yanda Amira ta koma kaman ba ita ba, Haka Nan sai yaji ya tausaya Mata sosai, har daita cikin ranshi, daita ya shigo gidan Nan, hoping to see her ta gama degree dinta ta Zama more classy and beautiful Amma he met a total different person, she's so Change kaman ba ita ba, she still have her beautiful face with the perfect lips and face Amma she's no longer elegant, "Naam...Yaya...yaushe ka...dawo..." Ta fada voice dinta na rawa tana kasa kallonshi, . "last..." Ya amsa Mata Yana zaka Kan stool yayinda shi Kuma Ismail Yana tsaye gefen shi, data ji tun last week ya dawo sai ta ji wani irin sanyi cikin ranta as she feels kilan her love too ya kusa dawowa ba don komai sai don kusan lokaci daya suka bar kasar Nan tare da Yaya Ahmed, "What happened pls...why..." Ahmed ya fada cikin matsanacin bakin ciki, she's totally different, the way her hair that use to be silky and shiny ya koma ya Kara tabbatar mashi da she have seen hell "Why this...why..." Ya sake maimaitawa Yana Dora hannu Kan goshinshi, "Yaya...am... sorry...for the ...way I disappointed all of ... you..." Amira ta fada kanta kasa unable to look at him, ajiyan zuciya Ahmed ya saki Yana dirza goshinshi kaman zai cire fatan wajen,he is so much in deep shock, "What a world.. Ana zaton wuta a makera..." Ahmed ya furta cikin matsanacin tashin hankali "You're my best cousin....the most beautiful one of all...I can't just believe this..."ya sake adding, "Am... sorry..."ta fada voice dinta na rawa sosai, she just wondered yanda abun zai kasance when he gets to know who is really responsible, "Am not angry at you....nasan komai rubuce yake...Amma who...who took such huge advantage of you...waye sister tell me...I promise you Zan kwato maki yancin ki without letting anyone know..." Ya fada Mata face dinshi kaman zaiyi kuka, shuru Amira tayi kanta kasa not saying anything, kallon yaron dake kwance Ahmed yayi for a moment before ya sake asking dinta who did this to her,daga baya tace "Raping Dina akayi....kuma.ina tsoron in Fadi gida... Ban San....hakan zai faru ba..."ta fada sounding firm, "That's bad...the did have been done...I hope you learnt from this .." ya fada Yana kokarin mikewa yayinda yake saka hannu a aljihunshi, Ismail dai na tsaye Bai ce komai ba, 5k Ahmed ya fiddo ya mikawa Amira, da sauri ta amsa Tana cewa "Yaya mungode...Daman yanzun nake son fadawa Yaya Ismail bamu da Pampers...na gode sosai..." Ta fada with a smile but still not looking at him, he remembered yanda yarinyar Nan ke daukan Hankali mazan family dinsu, yanda take da gayu da kwalisa, now see her, Ahmed baice komai ba ya kama hanyar waje looking very weak, "Yaya..." Amira ta kirashi, duk juyowa sukayi Amira tace "Wai kana ganin su Yaya Habib da Yaya Usman?..." Ta Tambayi Ahmed, "Eh...suna lafiya...Suma soon zasu dawo..." Ya amsa Mata calmly, Haka Nan sai ta saki murmushi tare da sadda kanta kasa, "Yaya..." Ta Kira Ismail, sake juyowa Sukayi sai ta mikawa Ismail kudin hannunta gami dacewa "Yaya...gashi Dan Allah ka Saya mashi Pampers sai ka sayo min cream Dina..." Ta fada mashi calmly, "Ki ajiyesu...ki turomin sunan cream din..." Ya fada mata yayinda yake bin bayan Ahmed da already ya fita daga dakin, wani irin Dadi taji, she have forgotten yaushe rabon da ta rike kudi Haka, ta Dade Bata rike daidai da kwandala ba sai gashi yau an Bata 5k, it's like an Bata 5 million a hannunta, kudin sun samu wani irin value a idonta, she have never been this happy tunda ta Shiga damuwa, rike kudin tayi tana jujjuyawa, ta Dade tana son fadawa Ismail ya Saya Mata cream but how could she,ta ya zata iya fuskantar shi da maganar sayan man shafawa bayah ya dauki duk wani dawainiyar danta, she was thinking zai amshi kudin sai Kuma yayi disappointing dinta, ahankali ta saka kudin under her pillow ta kwanta. Around karfe goma na safiya naji "Wai wane irin abune Wannan...tun safe in dinga Kiran mutum Bai dauka?...i know banyi mashi komai ba..." Wata budurwa dake sanye da skirt da riga ta fada yayinda take parade a wata katuwar bedroom hannunta daya rike da iPhone yayinda dayan Kuma na rike da waist dinta sai Kai da komo kawai take cikin dakin looking so disturbed, number datayi saving da My king ta sake dailing sai ringing kawai number take Amma still baa dauka ba, "What sort of thing is this..."ta fada jikinta an rawa sosai kaman zatayi kuka, she loves this guy, she can give her life to him saboda haukan sonshi da take, Amma this guy ba hankali gareshi ba, basuyi fada ba and now he is not picking her calls, kou kadan Batayi tunanin kilan the phone is not with him ba or something, kawai she's thinking he is ignoring her ne as he normally do sometimes, har Ringing din yazo karshe baa dauka ba wular da wayar tayi ta wulla kanta Kan gado tana Dora pillow Kan face dinta tare da buga legs dinta, "Wallahi na gaji..." Ta fada out loud when she's about to break down, kofar dakin aka bude wata babban mace ta shigo tana cewa "Jewel why duk yau ban ganki ba... it's 10am and Baki damu kiga halin da nake ciki ba..." Matar ta fada tana shiga dakin, "Mummyna...am sorry...ni wallahi yau Raina bace yake....tun safe nake ta Kiran king Bai dauka...ban sani kou nayi mashi laifi ba..." Ta fada tana mikewa zaune tare da turo Baki kaman zatayi kuka sabida yanda idanuwanta suka sauya launi "Babu abinda kikayi mashi...kilan Bai tare da wayar.... you know faiz da shirirta..." Ta fada tana tana Zama bakin gadon da yarta take "Ni wallahi in ba magana nayi dashi ba ban samun sukuni...pls inje..." Bata karasa ba matar ta Watsa Mata disgusting look tana mikewa tare dacewa "You're insane..ke kenan kullum yawon office dinshi...sai ya Dade Bai Shigo gidan Nan ba Amma ke Kuma in baki ganshi kwana daya ab sai ki tada hankalin ki...Anya ba son Mason wani kuke dashi ba kuwa..." Ta fada tana nuna yarta, Baki yarinya da Bata zata wuce 24 zuwa 25 ba ta tale Kaman wata small girl tace "Ayya mahaifiyata...babu kowa a rayuwar shi sai ni...pls mummy let me go and see him...if not Zan tafi hunger strike..." Ta fada cikin tsantsan shagwaba, tsoki matar taja tana cewa "I don't have time for your stupidity this early morning..." Tana kaiwa Nan ta bar dakin, kuka yarinyar ta farayi Tana cewa "Ohni bintu..I miss you my king...pls answer my call Mana..nifa I didn't do anything.. " ta fada still carrying the phone she threw away, number shi ta sake dailing Bai dauka, Zama tayi dakin for almost an hour thinking of how to sneak out of the house,sai ta tuna kawarta Hindu, da sauri ta dauki wayarta ta kirata ta fada Mata what she wants her to do for her, she's her number one friend, so tana fada Mata plan dinta sai gashi tazo. Wannan itace Fatima, the daughter to kanin alhaji haruna, she's betrothed to faiz, Yana sonta and she loves him more, far more than she cares, Bai da lokacin Mata so she's ok for him, she's a pretty lady with a degree and masters, she's the second daughter of her mother, elder sister dinta tayi aure she's next online, very soon zaa Kira ranar aurenta da faiz as family dinsu Basu saka biki for long, especially if both yaran are from same family, both parents dinsu sun San suna son junansu, tun last month alhaji haruna ya Kira faiz Kan maganar aurensu da Fatima Amma sai yace shi Bai kaiga shiryawa ba, he knows inda tasan ya fadi hakan da ba karamin tashin hankali zaayi ba don Babu abinda take cewa sai suyi aure kawai ba don komai ba sai don most of her friends are married, inda Bata son faiz da tuni tayi aurenta as she have many suitors wayanda kou kallonsu batayi balle tace zatayi soyayya dasu, wajen karfe 12 kawarta ta shigo gidan, Bayan sun gaisa sun Gama plan dinsu Hindu da bintu Suka je dakin mum dinta bintu, Nan Hindu tace "Mummy Dan Allah ...so nake bijtu ta rakani hospital ganin uncle Dina da bai da lafiya..." Bata karasa ba maman bintu tace. "Ku bani waje ban son rainin hankali..." Ta fada as she knows it's a plan, between the two ladies, "Pls mummy...ba Wasa bane ..ki Kira mamana kiji...in karya nake zata fada maki...ban son ni kadai inje..." Hindu Ta fada kanta kasa sounding real, bintu was shocked da yanda take cewa a Kira mamanta, bintu tasan for sure mamanta can call maman Hindu, "You mean in Kirata?..." Maman bintu ta tambayeta, "Eh wallahi...tun last week yake ICU...kou da na baro gida ma mama ta tafi hospital..." Ta fada sounding real, "Naji bani wayata..." Hajiya maimuna ta fadawa bintu, bintu da fargaban Kar a kartosu ya sa tayi suku suku ta taka ahankali zuwa inda wayar mum dinta take ta dauko, kallo daya zakayi Mata ka Gane she's in mess don Bata son abinda zai hanata ganin faiz, hajiya amsar wayar tayi, bintu da Hindu Satan kallon juna sukayi, hajiya ajiye wayar tayi gabanta before saying "Kuje...Amma ban yarda ku Dade ba...Kuma ban son gudun banza Kan titi... drive carefully.. " ta fada masu, Simi Simi Suka fita aikam har wani irin tsalle bintu ta daka tana Shiga dakinta don shiryawa. Thanks 1/5/21, 8:16 PM - Ummi Tandama: 4❤💙💜🧡? Dama ta biyu (Second chance) 💜💙💚🧡❤? Zuwairat ummumaryam 4️⃣ Wanna novel din na kudine, some people call me mama Allah yaisa lol, yes mana, it's nothing for as long as on my right, don samun novel din Nan Zaki biya 500 ga account number 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, in kin biya ki turawa 08106102727 screenshot din biyanki ta WhatsApp. Did you know why buying my novel is beneficial?, We got to save each others contact. Dan Allah ban da Katin waya, wallahi Kati namin yawa har in rasa yanda zanyi dashi, waynada Basu da account zasu iya badawa a saka masu ta POS, na yafe maku KU biya 400 saboda suma Yan POS suna charging nasu, in kin biya zaa Baki takardan shedan kin biya sai ki daukeshi picture ki Turo min. Kar kuce yayi tsada pls. It's not easy and it's my longest novel ever. Insha Allah you won't regret buying. Masu son inyi saving numbers dinsu don ganin hajar da muke sayarwa wannan ce damanki. Nagode Free page. Read Share Thanks Did you know yanzun muna da Kaya kala kala,kayan gyara, gyaran na hakika, da akwai na Danko Wanda zai taimaka maki wajen gane sanyin gaba gareki kou kuwa normal gaba, Sannan da akwai zabon mallaka da hajiya agadaz take yowa 12k duk rowar mijinki sai ya sauya, tana kawo ciccibi at 7k da akwai gari kala kala Wanda ya kamata Kar ki Bari su Kare maki a cikin gidan ki, Ina wayanda zaayiwa kishiya, ki kwantar da hankalin ki, in har Zaki rike Hajiya agadaz Baki da matsala don amarya Bata nuna maki komai sai da chest, Baki wulakanta, Yar uwar ki fidda kudinki ki gyara aurenki, yanzun baa yayin boka kou malam don in kin Kai mashi kudi shi yaci Dadi ya kwanta, kece Zaki ci abunki da kanki Kuma yayi maki aiki, Yar uwa try ki maida kanki Yar gata da kayan hajiya agadaz, I was so eager to get back to you ladies saboda kayanta. I want duk ya mace tayi amfani da kayanta, ki gwada kiji ya abun yake,da akwai virgin again, maganin da in kin matsa wajen gam zaiyi a sale sabuwar first night, yanzun zamani ya sauya, zaman lafiya yafi Zama Dan sarki, the way to a man's heart is through your pussy, yanmata ma sun Saya balle ke na halal. Mata ku rage rowa ku mori aurenki. About slimming pills Dr tace zaayi Bonanza soon because zaa kawo sabon Kaya so if you know you're are interested get ready. Not edited Bata Yi wasting time ba ta shiryar cikin elegant dress ta saka high heels, kallonta Hindu tayi tace "Wallahi kina wannan shiryawa Haka mummy tana iya karto mu...." Ta fada Mata tana gefe tana kallon yanda bintu take wanke kanta da perfumes kala kala, "Aikam na ma manta...." Ta fada tana ajiye heels dake kafarta, simple Vinci shoes data Saya daga pretty collection ta saka sannan ta dauko very long hijab ta saka  ta goge lipstick data shafa a bakinta ba don komai ba sai don Kar mum dinta ta zargeta like Hindu said Amma sai Jan bakij yaki fita duka, bintu is a very beautiful girl, she's elegant and she's unique, gani take babu Wanda ta dace daota sai faiz, duk ajinta she feels faiz ya fita aji, hakan yasa duk yanda Bai damu da relationship dinsu sosai like she does ba hakan Bai damunta, she knows she's lucky to be his chosen one, she can count about 8 Ladies a family dinsu that are not talking to her right now because she's his chosen one, wasu haushin ta kawai suke ji as they feel they deserve him and shi Kuma Bai zabesu ba sai ita. Dakin mum dinta suka koma sukayi Mata sallama tabi su day kallo kawai without saying anything. Faiz Kam Yana office Sai tata rashin mutunci kawai yake ba don komai ba sai don malam bamaiyi ya fada mashi he should learn to give people second chance when they do something that hurts him, "Ya kamata ka sani it's better mutum ya fadi alkhairinka da a Fadi sharrinka..." Malam bamaiyi Bai karasa ba faiz ya daga kafa Yana rike da wata pen da yake juyawa ahankali, cikin isa da iko yace "Suje suyi...ai baka San abinda dad ya fadamin ba...so do your work before you join them...kowa yayi aikinshi...yours is to account for the company's account...ni kuka is to boss all of those working under this company...so kowa yayi aikinshi... don't carry my own on your head pls..." Ya fada ahankali Yana juyawa Kan kujeran da yake zaune with a very angry look on his face, "Naji Allah ya huci zuciyar ka...kawai..." Hannu faiz ya daga mashi before yace "Wai pls enough...I respect you because I know ka Kai 10 years Nan office din....kawai Haka Nan ka baro naka office din kazo Nan....did you know if Amana aka bani office din and you're here Saying anything you want...nidai pls free me....did you know yanzun anything can happen da ka bar duty Post dinka kazo nawa?...did you know Ana Iya Shiga computer dinka ayi..."Bai karasa magana ba aka bude kofa, bintu ce sai Hindu biye daita, Kai faiz ya daga ta Watsa Mata wani irin kallo Yana cewa "Why baki jin magana...." Shi sai malam bamaiyi mikewa yayi ya fita ,bintu turo Baki tayi tana kallon lips dinshi dake motsawa, she's no more a baby and yanda take imagining dinsu tare in a very naughty way shows she knows what she wants, komai nashi Yana burgeta, duk abinda yayi sai ta dinga binshi da kallo, "Ina wuni..."Hindu ta gaidashi banza yayi daita ya cigaba dacewa "I have been telling you that in Kika zo make sure secretary ya shaida min  before you come in... this is an office not home..."ya fada kaman serious worker, if he is talking you will think he is a workerholic main while ba Haka bane Sam, Baki bintu ta dinga turowa tana kallon yanda yake magana, "An wuni lafiya..."ya fada Yana kallon Hindu kaman sai yanzun ta gaidashi, "Always ask secretary before you come in..." Ya sake adding Yana kallon bintu dake turo Baki kaman zatayi kuka with a smile a Kan face dinshi "Ai...babu kowa wajen..." Ta amsa mashi, sai lokacin ya tuna da cewa shi fa Bai da secretary yanzun sai ya samu wani kuma "Oh na manta I fired him today...take a sit baby.."ya fada Mata yana mikewa, zagayawa yayi zuwa kusa daita ya Kama Mata Baki Yana cewa "Stop that you're not a child..." Ya fada Yana jawo Mata seat baya, shoulder dinta biyu ya dan dafa ya zaunar daita Kan kujera, bintu is a very Healthy lady because yanda faiz yazo kusa daita Haka Yana tada Mata wani Abu cikin jikinta, kou waya suke she easily feels she wants him, shi Kam hardly ya fada Mata dirty stuff kou act like he wants something from her, Bata San Daman some of  mashayi suna da wannan halin ba, wasu suna hada Shan gjya da Neman Mata Amma most lokacin da ya kamata ya zauna Yana tunanin Mata shi Kuma lokacin yake Sha ya bugu ta dinga bacci, she feels inda itace ke namiji cikin wnanan relationship din da tuni sunyi aure or do some silly stuff, some times tana zuwa gidansu weekend Amma daga bakin karfe takwas in ya Shiga ciki Kuma sai gobe, Bai cewa tunda tana gidan ya zauna daita su Sha hira kou if it's late ya Danyi Mata kiss kou touch some places a jikinta and made her feel like a lady, she's so much on love with this guy that kou zai ce ta tube mashi zindir she will do it, she knows tana da saurin shaawa as kou romantic movie take kallo she feels it, family Dr dinsu said it's because she's matured enough. Gabanta ya zauna Kan desk dinshi looking straight into her eyes yace "Your majesty....me Zan sa a kawo maku..." Ya fada with a killer smile "Ba komai...Bayan ka Gama min fada kou..." Ta fada cikin shagwaba, "Am sorry na Dena..." ya fada ya kallo Hindu that is left out of the discussion yace "Orewa pls tell her sorry..."ya fada kaman bashi bane wanna harsh dude din, "Yace kiyi hakuri..." Hindu ta fadawa Bintu, "Yanzun dai tell me me zaa kawo maku..."ta sake fada Mata, "Mu bamu Shan komai...kawai I have been calling baka dauka wayanta...kou nayi laifi ne..." Ta fada tana kallon shi, da sauri faiz yabdan taba jikinshi sai ta tuna yau Bai fito da waya ba "Oh am sorry queen...ban fito da wayata ba...ni dadina dake Baki taba understanding mutum, you should know that even if we're fighting ban kin daukan wayarki... it's childishness ai...." Ya fada Mata. Suna tare dashi har lokacin lunch, they talked alot before daga Nan ya fita dasu zuwa close but restaurant ya Saya massu abinci inda Hindu bata ci Amma bintu da duk yau Bata ci abunci ba ta zaune ta ci ta koshi sanann ya koma office shi Kuma ya koma gida. Ahmed have never been disturbed a rayuwar shi like yau, yanda ya gan Amira ya mugun tada mashi hankali, he feels kou kadan they did treat her right at all, she's so Changed, he cares for her so much that dukda she had a child Bai damu ba, kou kadan having a child shouldn't make him reject her,. Yasan it's not her fault, he knows Amira is too gentle to walk to a man by herself, shidai yasan ba laifin ta bane, yasan it's not her fault at all, she's so decent and gentle and still he sees that in her, he wants to give her a second chance, Yana son ya Bata dama ta biyu, he hears and see lot of people da suke auren zawarawa da Yara biyar bakwai, nata is just a mistake, he still see how gentle she is don tunda take Bata taba kallon idanuwanshi ba and today ma Bata kalli idanuwanshi ba, that shows what happened is really a mistake, yasan in har zaa kula daita she will be unique again, She can even be more beautiful than before, he knows child birth is not the end  of the world, it's not the end at all, she rejected his love years back Amma yasan she won't reject him now so some how it's to his advantage, ahankali ya bude kofsr Mota ya fito looking very dull, maida kofar yayi ya rufe ya saka hannunshi biyu cikin aljihunshi ya nufi wata part cikin gidansu, Ahmed is good looking, (nasan people will says komai nata good looking , yes kou someone is ugly to me is good looking, who am I da Zan dinga cewa ai wance Bata da kyau wani bashi da Kyau, wait can I creat fingers on their hand?, Then why will I say the creator that creats them Doesn't know how to create?, In har ka kalli halittar mutum kace Bai da kyau ba shi ka zaga ba, it's just as if kince Wanda yayi abun Bai iya ba, learn not to insult hallitar mutane it's non of your business, you da aka hallita tsaleliya doguwa Fara tas gashi har gadon baya nawa Kika biya akayi Maki hakan balle kiyi tunanin kilan ita wancan Bata da kudi da zata bada ayi Mata hakan, those da kike ganin Basu da kyau wallahi they might be very unique in their own way Allah kadai ya barwa kanshi sani, sau nawa zakiga mutum Yana da Mata biyu daya tsaleliya Mai kyau da komai a zahirance Amma wata Kuma sai a slow Amma at the end sai kiga Miji ya likewa wacce ku kuke ganin Bata Kai ba, shi yasan irin baiwar da Allah yayi Mata, sau nawa zakuga a class ga masu kyau result dinsu sai ahankali Amma sai kuga wacce aka Raina da good results, for those that use to insult ku rage zagi if not hmmm zaku hadu da Wanda yayi hallitar and you won't like abinda zai iya biyo baya.) Ahmed Bai tsaya koina ba sai falon mahaifiyar shi, falonta Babu kowa sai wata yarinya dake zaune ta kurawa TV Ido, kallon Ahmed tayi before saying "Yaya sannu da zuwa..." Ta fada mashi "Yauwa auta...Ina mama?..." Ya tambayeta "Tana cikin daki?..."ta amsa mashi, ahankali ya wuce bedroom din mum dinshi, bakin kofarta ya tsaya yayi sallama aka amsa mashi, ahankali ya bude kofsr ya shigo ya gaida mum dinshi, amsawa tayi tana kallon face dinshi don ba Haka yake dazun dayazo ya fada Mata zai fita ba, he looks ok but now he looks so disturbed, "Baba... what's wrong with you...daga Ina kake..." Ta tambayeshi Kai tsaye "Mama...daga gidan kawu Muhammad nake..." Ya amsa Mata kanshi kasa Yana Wasa da yatsun hannunshi, "Then why are you Moody...menene.." ta tambayeshi, "Hmmm mama babu komai....mama...did you know about...Amira .."ya tambayeta don jin abinda zata ce game daita, Zama ta gyara tace "Ban Gane ba....what did you mean kou maganar cikin shegen datayi kake magana a kai...ashe baka ji ba kou..." Ta dakushe maganar dake zuciyar shi tun Bai kaiga furta Mata abinda yake son fada Mata ba "Ai mun sani...who will ever think that Amira Yar iska ce...Allah dai ya sauwake..." Ta fada mashi, kasa magana kawai yayi, he was so not happy with her statement Amma who is he to tell her she shouldn't call her Yar iska, "Inda...Zan samu...amincewarki...da sai inyi abinda Zan samu lada..." Yafada kamshi kasa, Kura mashi Ido tayi for a moment before saying "Bangane statement dinka ba..." "Wai irin in aureta..."Bai karasa ba tace "Kul!!!!...Kar in kuskura in Kara jin Wannan kalaman a bakinka....Kar in sake in ji.. wallahi sai in tsine maka...in Kuma Kai kiyi cikin sai inji..."ta fada cikin matsanacin fushi. "Haba mama..." "Just shush....shush Dan ubanka....Wai aikin lada...ka biyawa mutane Hajj Mana... kou Kuma better still kama Fara auren ba tare da tunanin auren yarinyar data saka innocent face ta yaudare kowa Ana ganinta ustaziyya taje ta Watsa kanta ba....did you know kou sau nawa tanayi sai daga Baya Allah ya kamata?...Kar in sake ji...tashi ka bani waje..." Ta fada mashi cikin bacin Rai. Kou uffan Bai sake cewa ba ya Mike ya bar wajen. If you see him kasan he is totally disturbed, Bai tabayiwa mum dinshi gardama ba saidai Dan abinda bazaa rasa ba and tunda ta nuna she doesn't want it then so be it, aure ba abun Wasa bane da zaiyi Kan ta karfi da yaji, ba Wai mahaukaciin sonta yake ba Amma kawai ta bashi tausayi and he felt he can just take her out if the pain and distress, tunda har mum dinshi ta nuna Bata so Bai sake maganar aurenta Amma dole zai nemi yanda zaiyi ta taimakawa Amira, he wants he back to life because she looks so dead to him, tunda ya shigo kasar Bai zuwa koina kou Neman mutane he have been at home enjoying himself with good mother's meal. Tunawa yayi da abokinshi Wanda sun hadu kou a chan abroad saidai shi ya rigasu dawowa gjda, bangaren shi ya koma ya dauki wayarshi Yana neman number abokanshi Wanda yayi saving da omo yoruba,. Yayi Dailing, Ringing number ya dingayi Amma Sam baa dauka ba, sau biyu ya Kira yaji baa dauka sai ya ajiye wayar ya kwanta thinking of yanda zaiyi ya taimakawa rayuwar Amira, duk tunanin shi stops at nothing but later yayi deciding ya dinga zuwa ganinta as often as he can and help her financially tunda he sees she needs it. Amira da farin cikin da take Bai boyuwa samun pen tayi daga cikin bag dinta na school that har yau suna inda take ajiyesu as with time Suka Zama abokin hiranta don inda zata ka school yanzun she knows her results will be in a very bright colors as she read and read and read, it's the only thing she have to do as babu inda take zuwa, her books became her friend, at times zata dauki Quran Amma she feels she doesn't deserve to hold the holy books sabida she's a huge sinner with a bastard in her womb, ta dauki lokaci tana tsoron karatun alquran, tana daukan pen din ta rubuta gurin wacce zaa iya Samar Mata cream da take using, she have been using organic products tun tana hundred level data hadu da wata Mai hada Mai masu kyau da inganci, she used her products and she's so happy with her skin, daga baya data Shiga halin haulayi Bata sake maganar ta ba sai Kuma yanzun, address din inda ake hada man ta rubuta ta ajiye gefe sanann ta kwanta kusa da danta tana tunanin Allah yasa ya love dinta ya kusa dawowa, she's so happy today,she can't just wait to see him him seeing the baby they made together, she wants to see what his reaction will be, how happy he will be, she prays in ya dawo Kar ya Dade ayi bikinsu don tasan tunda he is family bazaayi wasting time ba, her love is more than just a family don yanda ta bude ido ta gan yayanta Ismail a gidan Haka shima ta ganshi, few months ke tsakanin su da Ismail wajen haihuwa,. He is the son of uncle dinsu Wanda tun suna Yara shi da kanwarshi that is now married ya rasu, babansu ya raineshi and babansu Ahmed ya raini kanwar har tayi aure, tun sanda take yarinya Bata San he is not her blood brother ba har sai sanda ya Fara latsata, ba don komai ba sai don yanda komai nashi Dana Yaya Ismail iri daya, baa nuna masu bambaci at all, her mother is a very great woman that's why kou Yaya zatayi treating dinta yanzun she will never feel hate towards her at all, she have a generous heart. Tasan tayi abun kunya sosai don she remembers har jininta sai da ya hau, ba itace da ciki ba Amma kullum itace kwance ba lafiya, her sisters were like if wani Abu ya samu mummy wallahi bazamu yafe maki ba because abun kunyarki ke son kasheta, she will come to her room and give her the beaten of her life and go back weeping, ita Kam a rayuwa she feels kou hannun namiji she won't touch again until it's legal, she wish zata iya fada masu it's not her fault but the fault of love, she wish zata iya fada masu sone ya ja Mata Kuma kou kadan Bata saka tunanin samun ciki cikin ranta ba, she was just enjoying the moment with the love of her life as he gives her the banging of bankwana and she's afraid if she doesn't give them he will get it elsewhere, she feels why tana mace Kuma zata bar saurayinta ya nemi wani Abu wajen wata yayinda ita ma she have same thing he is looking for, at times sai yace "Kou don Ina yayanki bazaki mallaka min kanki ba sai na roka..." Yake fada Mata wearing a very pitiful look with his hands on his tummy, he will say "Ke kanwa ta ce kuma masoyiyata...jini daya ke gudana a jikinmu...pls let me flow in you... let's give our love a very strong bond...give me something that duk inda zanje in bake ba ban tuna kowa....let me dive in you pls..." Tana tuna kalaman shi ta lumshe idanuwa, Saida komai ya gama wakana ta Fara tunanin Ina yake Samun kalamanshi, in ka ganshi bazaka taba tunanin such words zasu Fita daga bakinshi ba because he also looks very innocent and gentle but so bad to the core, he thought her many things, many romantic tactics, she can hold his tongue sucking them for very long while he plays with each and every part of her body, she's so deep in her thoughts that bataji an bude kofa ba at all, kawai all she heard was "Ina sunan cream din da zaa Saya Maki..."taji voice din yayanta yafada Kaman daga sama, da sauri ta Mike zaune Tana kallonshi as bataji abinda yace da kyau ba "Yaya...me..kace..."ta fada tana kallonshi "See yawan tunani is not good for you...ki rage... you're too young for this mess..." Ya fada Mata ahankali, sadda Kai kasa tayi without saying anything. Thanks 1/5/21, 8:16 PM - Ummi Tandama: 5💚🧡💙💜💙 Damata biyu (Second chance) 💚🧡💜💙❤? Zuwairat ummumaryam 5️⃣ Wanna novel din na kudine, some people call me mama Allah yaisa lol, yes mana, it's nothing for as long as on my right, don samun novel din Nan Zaki biya 500 ga account number 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, in kin biya ki turawa 08106102727 screenshot din biyanki ta WhatsApp. Did you know why buying my novel is beneficial?, We got to save each others contact. Dan Allah ban da Katin waya, wallahi Kati namin yawa har in rasa yanda zanyi dashi, waynada Basu da account zasu iya badawa a saka masu ta POS, na yafe maku KU biya 400 saboda suma Yan POS suna charging nasu, in kin biya zaa Baki takardan shedan kin biya sai ki daukeshi picture ki Turo min. Kar kuce yayi tsada pls. It's not easy and it's my longest novel ever. Insha Allah you won't regret buying. Masu son inyi saving numbers dinsu don ganin hajar da muke sayarwa wannan ce damanki. Nagode Sisters kou Baki biyan kudin novel or karanta novel pls pay wannan because you support us we support others. Help us help others. It's not about us alone believe me👏🏾👏🏾 Did you know yanzun muna da Kaya kala kala,kayan gyara, gyaran na hakika, da akwai na Danko Wanda zai taimaka maki wajen gane sanyin gaba gareki kou kuwa normal gaba, Sannan da akwai zabon mallaka da hajiya agadaz take yowa 12k duk rowar mijinki sai ya sauya, tana kawo ciccibi at 7k da akwai gari kala kala Wanda ya kamata Kar ki Bari su Kare maki a cikin gidan ki, Ina wayanda zaayiwa kishiya, ki kwantar da hankalin ki, in har Zaki rike Hajiya agadaz Baki da matsala don amarya Bata nuna maki komai sai da chest, Baki wulakanta, Yar uwar ki fidda kudinki ki gyara aurenki, yanzun baa yayin boka kou malam don in kin Kai mashi kudi shi yaci Dadi ya kwanta, kece Zaki ci abunki da kanki Kuma yayi maki aiki, Yar uwa try ki maida kanki Yar gata da kayan hajiya agadaz, I was so eager to get back to you ladies saboda kayanta. I want duk ya mace tayi amfani da kayanta, ki gwada kiji ya abun yake,da akwai virgin again, maganin da in kin matsa wajen gam zaiyi a sale sabuwar first night, yanzun zamani ya sauya, zaman lafiya yafi Zama Dan sarki, the way to a man's heart is through your pussy, yanmata ma sun Saya balle ke na halal. Mata ku rage rowa ku mori aurenki. About slimming pills Dr tace zaayi Bonanza soon because zaa kawo sabon Kaya so if you know you're are interested get ready. Free page. Read Share Thanks Inda yasan tunanin da take da kilan Sai yaci ubanta, Bai da Wasa Amma Yana da tausayi da tawakkali, Yana sonta sosai cikin kannenshi, she feels dukda Yana da innocent look shima kilan da akwai wacce yake smooshing, haka her love yake and still he took the best in her, "Yaya..ba tunani nake ba...kawai dai Ina jin bacci ne..." Ta fada mashi calmly, "Naji...Ina sunan cream din da kikace kina so...." Ya tambayeta, mikewa tayi ta Mike mashi takardan data rubuta sunan Mai saidawa, amsa yayi ya tsaya Yana kallon takardan. "Xheeyah_organic(skin therapist)?...ban gane ba...sunan Mai ne hakan..." Ya tambayeta looking at her then the paper, Kai ta girgiza mashi before tace "Yaya...sune ke hadamin man shafawa ta...cikin watu biyu kacal Zan sauya in maida skin Dina...kayansu na da kyau...." Ta fada mashi, shidai ba mace bane balle ya gane inda ta dosa, kallon takardan yayi again yace "Ya zaayi in samesu...." "Ga phone number dinta Nan kasa...08104543858...ta Nan zaka kirata....sai ka fada Mata ...." Bata karasa ba yace "Aa...barin in dauko wayata in ya so sai ki fada Mata da kanki....ni ban gane Kan wanna maganar da sai an Kira waya a sayi cream ba alhalin ga cream nan w kasuwa koina..." Ya fada da sauri tace "Yaya...ai irin wanann ba irin na kasuwa bane...su ke hadawa da kansu, yanda kake so Haka zaa hada maka.... sanna ba chemical kou guda cikin kayan organic....iskin Dinka Bai lalacewa..." "Ke Kika sani ai...I don't understand anything...saidai kilan in nagan jikinki yayi Kyau in Gane..." Ya fada Mata with a smile, itama Dariya tayi cheek dinta ya lotsa tace "Ai shikenan... you will see ai... you will understand what am trying to tell you..." Ta fada mashi, ficewa yayi Bayan kaman minti goma ya dawo da wayarshi a hannunshi, Nan ya Kira Mata number dake saman akayi picking sanann suka gaisa da Mai hadawa, she didn't waste time introducing herself instead sai ta fada mata abinda take so da Kuma yanda take son skin dinta yayi, she told her she needs glow oil, diamond glow soap da Cirrus scrub da Kuma body cream na farare, Ismail kallonta kawai yake as he was expecting zaace kudin abubuwan data lissafa is over 15k don shi yasan expensive cream as shi kanshi da fair and white exclusive yake amfani suna da tsada sai yaji fui abubuwan data lissafa Basu Kai 10k ba, Nan ya fada Mata she should ask for account number da Kuma delivery fee dinta, Nan ta bukaci ta tura account number yanda zaa tura Mata kudin. Babu wasting of time aka turo, kallonta yayi yace "You see your life... you only said you needed cream and now kin tarkato har da scrub da wacce tsiya..." Bai karasa ba tayi Saurin duba under pillow inda ta ajiye kudin da Ahmed ya Bata ta dauko tace y "Yaya...gashi Dan Allah ka Kara... you have tried for me sosai a gidan Nan that har in mutu I can never forget your kindness...." Bata karasa ba yace "Na fada maki you should stop saying that...ban son ji....kou.kadan ban son ji.... you're my sister...in har banyi maki ba wa zanyiwa...nasan abinda ya sameki can happen to anyone... mutum Bai wuce destiny dinshi..." Kai amira ta sadda kasa before tace "Amma...su mummy....da...daddy...su...Suka...haifeni....Kuma...sun nuna... Basu Sona..." Ta fada tana kokarin fashewa da kuka, "No stop saying that...suna sonki Mana.... daddy na tambayar how you and the baby is....so Kinga dukda you're not permitted to go to him or enter his apartment he still cares..." Da sauri ta daga idanuwa da suka kada sukayi ja tace "Yaya... you mean daddy Yana tambayar how we are..." Kai ya daga mata alaman eh, hannu tasa ta goge face dinta looking so excited, she can count how many times taga ubanta since the incident,. She's not allowed to step out, iyakanta kitchen ta dauko abinci ta koma ciki, har falo she's not allowed to, few days take kokarin zuwa kitchen sai ta ganshi da mom dinta, she won't let him see her, yanzun kou tazo falo baa korarta saidai zagin da mum dinta takr Mata yasa kou haduwa Bata son suyi daita. "Bari in fita...zanyi Mata transfer din Kuma Zan saka number na as number da zaa kawowa Kaya..." Ya fadawa Amira da kanta ke kasa, Bai Kara jiran abinda zatace ya fita daga dakin. Karfe shida da Yan mintuna faiz ya dawo gida, yaga motocin dad dinshi a parking lot, "Ya dawo kenan..." Ya fada Yana parking shima, barin brief case dinshi yayi cikin motar ya fito rike da suit dinshi da tie dinshi a hannu, bangaren dad dinshi ya nufa Yana aduar Allah yasa babu wani case a kasa because that old man Never lack reasons to nag, Yana Shiga ya hangi mom dinshi da Kuma Co wife dinta a falo, da sallama ya Shiga duk suka amsa Amma Banda mum dinshi that seem to be angry with him, har kasa ya durkusawa yayi har kasa before ya gaidasu "You're welcome son...ya kake...kwana biyu ka manta Dani kou leko ni bakayi..." Hajiya Fatima ta fada mashi with a smile, Zama faiz yayi inda ya durkusa before yace "Ai mummy ban da lokaci...aiki yayi min yawa..." Ya fada kaman da gaske, "Kai...karfe nawa kazlje office yau?.." alhaji haruna dake zaune da jallabiya Kan kujera ta alfarma ya tambayeshi Babu Wasa face dinshi, "Daman I know..." Faiz ya fada under his breath before saying "Daddy..." Bai karasa ba alhaji yace "Don't daddy me....I asked you a question... answer me..." Ya fada Kai tsaye "Karfe Tara..." Bai karasa ba alhaji yayi amshi dakuwa gami dacewa "Kaci gjdanku da karfe Tara.... wallahi ka kiyayi bacin Raina... wallahi ka bar ganin ban da manyan Yara maza Kai kadai ne in har ka kaini makura Zan dauko bare in Dora a wanann kujeran Dana baka...kuma I will force you to work under them... it's not a threat it's a promise....ka cigaba..." Ya fada atakaice, faiz kumbura yayi kaman zai fashe, kallo daya zakayi mashi kasan he is angry, ya lura da akwai masu fadawa daddy Bai zuwa da wuri, wato Basu sonshi, he will make sure kafin shi yabar wannan office din babu sauran munafuki kou daya a office din. Hajiya Fatima Kam is really happy,. Kawai a amshi company daga hannunshi kou ma was aka bawa Bata da case dashi, ita Kuma hajiya kadijatu shuru tayi tana faman hararan faiz ta kasan Ido cike da takaicin halinshi, she wonders irin wnanan yaron that doesn't value what he has, tasna many people will be happy to have such huge gigantic position Amma she kou a jikinshi, another annoying thing is family din mijinta will be happy if Bai wnanan position din ba don komai ba sai don ba bahaushiya ta haifeshi ba, har yau some of the illiterate a family din doesn't love her, wasunsu suna ganin har da asiri take mashi, "Ai alhaji kayi hakuri yaro ne....one day sai labari..." Inji hajiya fatima kaman gaske "Ai Baki San wnanan Dan rainin hankali ba...Bai sati Bai Kori mutum ba... kullum cikin kawo new faces yake a company Dina kaman dashi muja Sha wahalan neman arzikin.... wallahi Zaki ubanka... just continue....I will teach you lesson of a life time..."alhaji haruna Ya fada mashi cikin matsanacin bacin Rai, mikewa faiz yayi "If baka zauna ba na tashi ranka sai yayi mugun baci..." Hajiya kadijatu ta fada cikin bacin Rai, ahankali ya koma ya zauna Amma face dinshi yayi ja sosai don shi a rayuwa he hates a dingayi mashi fada kaman karamin yaro, "Aa ya tafi...ai na Gama Magana.... leave..." Alhaji ya daka mashi tsawa, mikewa yayi ya bar suit dinshi da tie dinshi Nan kasa ya bar falon, "Ode!!" Hajiya kadijatu ta fada cikin takaici da Bakin ciki, a rayuwa Babu abinda ke da ban haushi kaman naka ya Zama abun magana a kai kuma.maganar ba na alkhairi ba sai na takaivi da baci, hakan Yana Bata Mata Rai matuka. "Come back ka kwashe kayanka..." Hajiya kadijatu ta fada mashi da karfi sosai, kaman baiji ba ya bar dakin not even turning back to look at them, a zuciye ya bar dakin ya nufi inda ya bar motar shi, ba abinda yayi sai budewa ya dauki briefcase dinshi ya nufi nashi bangaren sai tafiya kawai yake kaman zai tashi sama, Yana Shiga bangaren shi tun falo ya Fara cire Kayan jikinshi daga shoes Yana direwa Yana tafiya, before ya Isa bedroom ya Gama cire komai nashi daga shi sai socks da Kuma boxer, bathroom ya wuce yayi wanka, gaban fridge da alcohol dinshi suke ya tsaya feeling kaman ya Sha kawai and forget all the anger he is feeling Amma sai ta tuna in har yayi hakan ba lallai ya iya zuwa sallah ba, hakan yasa ya dawo bedroom dinshi daure da towel, kayan jikinshi ya sauya zuwa Jean da Riga wayanda suka amshi skin dinshi ya zauna Kan kujeran dake Nan cikin bedroom dinshi, Nan ya hangi wayarshi dake Kan bedside locker dinshi, mikewa yayi ya dauki wayar ya dawo ya zauna Yana budewa dom ganin wayanda suka kirashi, miscall din bintu ya gani rututu "Senseless fellow..." Ya fada Yana kallon yanda ta bashi over 30 miscalls, sai wani cousin dinshi daya kirashi and miscall from unregistered number, bintu ya Fara Kira asking her yanda suka Isa gida ta amsa mashi da lafiya Lau, Hira suka Sha for about 5 minutes before ya kashe tare da fada Mata zasuyi Magana later, Kiran cousin dinshi yayi sukayi magana for few minutessai Kuma wanann number da baiyi storing Kan wayarshi ba, ringing ya farayi Yana jiran a daga, Saida ya kusa katsewa aka dauka da sallama, amsawa yayi "Omo yoruba..." Was abinda aka fada from the other side, faiz cire wayar yayi daga kunnenshi ya kalli wayar ya maida wayar kunne shi thinking of who is calling him don yasan wayanda suke kiranshi da wnanan sunan Basu da yawa and dole Mai kiranshi must knows him well Amma sai dai sam Bai gane Mai magana ba, "Who is this?.." ya fada calmly, "Oho... you guest..." Ahmed ya fada mashi from the other side "Aa..am not good at that...pls waye..." Faiz ya sake fada mashi, "Hmm wato Kai baka da Nigeria line Dina Amma ni na ajiye naka...ka kyauta ai..." Ya fada kaman Yana fushi dashi, "Am sorry about that...Ina kokarin daukan murya Amma Sam na kasa....pls waye..." Faiz ya fada "It's Ahmed..." Bai Karasa ba faiz yayi Saurin cewa "Wai you mean Ahmed Abbas?...oh my goodness...when did you return home....yaushe ka dawo..." Yafada cikin ihu da so much excitement, sai abun ya zaka wani iri because it seem ba kullum yake Samun such excitement ba, daga ganinshi kasan da akwai wayanda he feels loose and free around them yayinda wasu Kuma he behaves kaman stranger when with them, "Yes it's me...nimq am home...no more kwalelen gani Nan Ina hutawa da su mumcy...nima gani Nan gida..." Ahmed ya fada from the other side of the phone, "Wow am so excited right now... yaushe ka dawo..." Faiz ya fada cikin farin ciki sosai "Tun last week na dawo ..." "Oh shine baka nemeni ba ?... ka kyauta ai..." Faiz yafada kaman he is mad at him "Sorry pls ...na huta ne....kou family dinmu ba kowa yasan ba dawo ba...am just at home enjoying myself... enjoy masa and lots of what I missed..." Ya fada mashi "Ka kyauta... yanzun yaushe zamu Hadu... inshort gani Nan zuwa gida yanzun Nan...Daman am bored..." faiz Ya fada mashi, Dariya Ahmed yayi yace "Ok Ina jiran ka...sai kazo...hope dai baka manta address dinmu ba..." Ta tambayeshi Yana Dariya "Otiyawere....orire daru... you're not serious..." Faiz ya zageshi da yarbanci Yana Dariya, cikin matsanacin Dariya Ahmed yace "I just can't wait to see you omo yoruba...I miss you sosai kou don zaginka..."ya fada shima yana dariya Sosai "Wato zagi kawai yasa kayi missing Dina... gaskiya you're not a good friend..." "Am sorry... hearing fake Yoruba in your mouth amuses me..." "Wai fake Yoruba...da akwai fake Yoruba ne...ai kasan kou ban iya yaren ba Dole in koyi zagi sabida yanda iyami ke hitting Dina hard dasu..." Ya fada cikin serious laughter daya Dade Bai Yi irinshi ba, "Ai Kai din ne dole Saida atomic bomb yanda baka ji...pls am waiting sai kazo..." Ahmed ya fada cikin matsanacin farin ciki, "Ok gani Nan zuwa...give Me 40 minutes top..." faiz ya fada Yana Mikewa "Kace insha Allah..." Inji Ahmed "Yes ooo... insha Allah...sai nazo..." Ya fada Yana kashe wayar tare da daukan mukkulin motar shi, Daman this house is something else, Bai Bata lokaci ba ya bar gidan. Yana Kan hanya akayi sallah magrub, kou da yazo gidansu Ahmed direct ya wuce cikin, Ahmed was in the compound waiting for him, da sauri Ahmed ya bude mashi kofa ya fito da sauri sukayi hugging junansu cikin so da kaunar juna, da ka gansu kasan suna da kusanci sosai, abokai ne na first class, "Wai ya Bayan saduwa.. " inji Ahmed Bayan sun Shiga ciki sunyi relaxing ta kawowa faiz drink, "Alhamdullilah...gamu Nan..." Ya fada mashi "Wai ya magnar auren ka...when are you getting married..." Inji Ahmed "Soon...Kai fa...why are you still single after too years Dana baroka chan..." Inji faiz "Haba ni kasan why ai..."inji Ahmed, faiz zaiyi magana sai Kuma Ahmed ya katse shi dacewa "Well forget about me and tell me about yourself and what you have been doing at home..." Nan faiz ya fada mashi he is heading daya daga cikin company na dad dinshi and Kuma Yana da chewing gum babe that doesn't let him rest, dariya Ahmed yayi inda shi Kuma yayi interview a wani NGO Yana jiran sakamako, Nan faiz yace "Ai da kazo company na samo maka something Todo before the results will be out..." Tsoki Ahmed ya buga before yace "Hauka nake zanzo under you inyi aiki...ai it's better in dinga amsar na kashewa wajen mamana da inzo ka dinga kwashe min albarka da Yoruba..." Dariya sukayi har da kashewa, "Am not that bad and ai duk haukata na San aboki..." Ya fada mashi, "Kar ka damu tun kafin in iso nayi interview a online and Daddy yayi assuring Dina da Zan samu shi yasa ma na dawo....the results will be out tomorrow..." Ahmed ya fada cikin kwanciyar hankali, Haka dai sukayi Hira sosai sukayi sallama.wajsn karfe Tara faiz ya dawo gida, kwanciya yayi reflecting about his life, kawai sai yace "Wai for instance in nabi umarninsu and make them happy will that be bad?.." ya fadawa kanshi Yana kwance Kan gado ya kashe wayarshi don Kar bintu ta damehsi da Kira as he feels he have talked alot for today, kawai Yana tunanin why not yayi quiting drinking habit dinshi yanda zai iya tashi da wuri yaje office, yasan the most problem da yake dashi da babanshi is coming late to work and he always run late because when he drinks zai Dade Yana bacci, "Let me try not to drink today..." Ya fada Yana daukan pillow ya Dora Kan cikinshi tare da lumshe idanuwa sallama akayi a Bakin kofar shi and it's his mom,, Mikewa yayi zaune, Haka takeyi duk sands she have something important to tell him, she normally calls him don suyi magana Amma still sai yayi repeating Same act, inda tasan the kind of battle he is going through don ya daina shaye shaye da ta tausaya mashi, he is facing his own battle privately, babu Wanda yasan why if ya kwanta bai tashi da wuri, kilan if she ask why Yana iya fada Mata sabida yasan Bata taba Tina mashi asiri, yasan kilan she have called his line Bai shiga ba so she have to come herself, "Iyami..." Ya fada cikin sanyimurya Yana gyara zamanshi, Bata ce komau ba ta zauna gefen gadonshi, in her traditions tasan uba kou uwa suna magana da yaransu cikin dare when everywhere is silent, it is Said that magana na shiga kwalan wanda kake mashi magana, it's not too late Amma tasan yanzun he is calm, hannunshi dake Kan legs dinshi mamanshi ta Kama ta farayi mashi Tana fada mashi Kar ya Bari taji kunya kou ya kunyarta da family dinsu da sauran su, she pleaded with him Kan he should be a good child yayi aikinshi, she is just begging him today and not commanding him, "Iyami....Baki gane yanda nake kokarin to be a good boy...kawai sai being a good boy is not easy at all..." "No you're not trying at all... " "Yes mummy am trying....Ina trying Sosai...kawia dai bazaki Gane ba ... you don't know the kind of battle am fighting alone..." Bai karasa ba tace "Ni ba wani aiki na sakaka ba Balle kace I give you a very difficult task....all I ask of you is to try and wake up early and go to work..." Ta fada mashi, "Ok iyami...I will try...." Ya fada Mata sounding so real,mikewa tayi tana cewa "Surprise me tomorrow pls..." Ta fada mashi,Kai ta daga Mata alaman ok Sannan ta fita daga dakin leaving him a hakan, tunani kawai yake, yau Kam dagewa yayi Kan he won't take it today amma har karfe biyu idonshi biyu ya kasa samun sukuni as he is already addicted to drinking, kaman an mintsineshi ya Mike ta shige bathroom ya dauki kwalban wani vodka guda daya ya kafashi ga Kai, Bai sauke shi ba sai da yaga ya shanye shi tas..Yana Sha ya maida kwalban ya ajiye ya dafe bango yaje ya wulla kanshi Kan gado a birkice sai bacci. Thanks 1/5/21, 8:16 PM - Ummi Tandama: 6🧡💛💚❤? Damata biyu (Second chance) 🧡💛💚❤💙? Zuwairat ummumaryam 6️⃣ Wanna novel din na kudine, some people call me mama Allah yaisa lol, yes mana, it's nothing for as long as on my right, don samun novel din Nan Zaki biya 500 ga account number 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, in kin biya ki turawa 08106102727 screenshot din biyanki ta WhatsApp. Did you know why buying my novel is beneficial?, We got to save each others contact. Dan Allah ban da Katin waya, wallahi Kati namin yawa har in rasa yanda zanyi dashi, waynada Basu da account zasu iya badawa a saka masu ta POS, na yafe maku KU biya 400 saboda suma Yan POS suna charging nasu, in kin biya zaa Baki takardan shedan kin biya sai ki daukeshi picture ki Turo min. Kar kuce yayi tsada pls. It's not easy and it's my longest novel ever. Insha Allah you won't regret buying. Masu son inyi saving numbers dinsu don ganin hajar da muke sayarwa wannan ce damanki. Nagode Free page. Read Share Thanks Yanda ya kwanta alone shows he is totally messed up, legs dinshi kasa sai daga wajen knees dinshi zuwa sama ke Kan gado, bakinshi na motsi Amma nothing is coming out of it, ba karamin buguwa yayi ba. The drink he is taking is very strong, abinda turawa ke sakawa cikin tiny cup su Sha shi yake daukan kwalban duka ya shanye Kaman ruwa, duk yanda yake da zafi cikin Baki da jiki shi Bai jinshi because system dinshi is so addicted to the whole thing. Abangaren Ahmed Kuma sai juye juye yake thinking of nothing but ta yanda zaiyi ya taimakawa rayuwar Amira, shi dai tamkar an Dora mashi wani irin nauyi sabida ita, Daman shi Yana da tausayi sosai and seeing today is really weighing him down as he thinks inda ya sani da Bai je gidan ba yau balle ya ganta yaji irin abinda yake ji, he is feeling totally uncomfortable right now, wayarshi dake hannunshi ya dinga jujjuyawa, Yana da number ta tun lokacin dukda in ya kirata Sam Bata dagawa tun da ta gano it's his line, the good thing is he saved all his contact in a way that kou Nan da shekaru dubu ne in har Yana da Rai he will still use them, wato storing the in email dinshi. Yana number ya binciko yayi Dailing sai yaji it's not going, instead ya ajiye wayar ya hakura sai ya Kira number Ismail, nashi ranged and he was lucky ya dauka "Hey..." Ismail daya Fara bacci ya fada mashi "Hi..." Ahmed ya amsa mashi "Hope you're alright...Kira by this time...ni har na Fara bacci..." Inji Ismail dake hamma kaman zai balle bakinshi, "Sorry I woke you up...."inji Ahmed before adding "Wallahi na Kira number Amira it's not going..." Bai karasa ba Ismail yace "Ai ta Dade Bata amfani da waya...mummy ta kwace wayarta..." Ya amsa Mata "Oh...so she doesn't use phone yanzun?...and gashi I want to talk to her..." Ya fada "Yes Bata da waya....saidai ka Bari gobe in Bata waya kuyi magana..." Ya fada mashi Yana lumshe idanuwa Alaman baccin is really into him "Ok... shikenan...Allah ya Kaimu goben lafiya..." Ahmed ya fada Yana sauke wayar daga kunnenshi, kwanciya yayi Amma Sam Bai samu bacci da wuri yau ba, kawai he is thinking of how to upgrade her life, how to get her to be someone again even with the huge mistake she made in her early life, she dai yasan if it's the last thing he do on Earth he have to help her, he have to upgrade her, wannan shine mission da yake dashi cikin Ranshi right now. Wacegari tun da asuba maman faiz ta shiga bangaren shi don ta tadashi ta tardashi sleeping like a hep of clothes da aka ajiye for ages, yayi ruf da ciki har lokacin Yana Nan inda ya kwanta kou wani juyin kirki baiyi ba sabida how heavy he feels all over him, kou kadan Bai San mum dinshi ta shigo ciki ba Balle ya motsa, "Ye!!.." ta fada Tana Shiga dakin gami da ta nufo inda yake kwance "Ayo..." Ta kirashi da karfi tana dukan kafarshi, kou motsi baiyi ba ta sake bugun bayanshi tana cewa "Faiz!!..." Still Bai wani motsa ba saidai hannunshi daya Danyi motsi kadan showing he is still alive and not dead, "Ayomide..." Ta kirashi da Yoruba name dinshi da take kiranshi dashi meaning "my joy has come" "Ma..." Ya fada in a very dizzy tune kaman he is learning how to talk sabida yanda maganar yayi nauyi a bakinshi, "Yes...tashi....wake up..." Ta fada mashi tana Dan dukan bayanshi, a gigice ya Mike zaune Yana Kuma kokarin Yi baya alaman Sam baccin Bai isheshi ba, da sauri ta jawo hannunshi ya dawo gaba daga inda yake zaune legs dinshi kasa sai ya Dora kai Kan cikinta tare da zayaga da hannuwanshi biyu Kan waist dinta ya cigaba da bacci "Ikon Allah...dalla wake up kaje kayu sallah ka zo ja shriya ka tafi office... inason yau ja Riga alhaji fita daga gidan Nan..." Ta fadawa faiz dake zaune rungume da kugunta, kaman a mafarki taji kaman he is rubbing her back, ahankali, inda zaa kasheshi Bai San itace ba shi dai kawai yajishi jikin mace, that's how dangerous drinking is, he was rubbing her back ahankali with his hands that are very tender, ai Bata San sanda ta daukeshi da wani irin Mari ba da sauri yace "Yeeee!!!ayemi....ohhhhhh...." Ya fada Yana shafa inda aka mareshi Yana bude idanuwanshi da kyar, yanda yayi magana da karfi mum dinshi taji wani irin abu daga bakinshi, Bata San how giya smells ba Amma it's suspicious, "What's that smell..." Ta fada tana rike hancinta, ai babu wasting of time faiz ya Kama bakinshi before ya ya murza idanuwnshi ya Mike yanayi kaman zai Fadi kasa, "Me kake Sha..." Ta fada tana kallon yanda yake tafiya kaman zai Fadi kasa, "No... thing..." Ya fada Yana Saurin ya bar inda take before ta gano shi, hajiya kadijatu tsayawa tayi Yana dube dube looking very confused, kallon faiz tayi tace "Are you drinking?..." Ta fada cikin matsanacin mamaki da tashin hankali, idanuwa faiz dake Da Shiga bathroom ya zaro gami da karfin halin cewa "Drink...wane..irin drinking Kuma..." Ya fada kaman sam.bai San inda ta dosa ba Amma yanda yake magana kasan he is not Himself, kasan he is trying to control what is going on in him, cikin karfin Hali yanshige bathroom tare da Saurin dafa bango don Kar ya fadi kasa, wani irin juwa yake ji,,hajiya kadijatu Kam was still looking around to see where that smell she heard earlier was coming from, tasan indeed it came from his breath, she still feel it in her head, it's very strong, no human breath will be like that for no reason, "Are you drinking?..." Ta sake fada out loud looking around looking very confused, faiz na shiga bathroom Bai tsaya koina ba sai under shower, da sauri ya kunna shower din Yana dukawa Nan ciki, ahankali ya zame ya zauna yayinda ruwan na sauka jikinshi as kou kayan jikinshi Bai cire ba, sai Nishi kawai yake Yana zaune kasan tiles cikin bathroom dinshi, "Oh Allah...what a mess..." Ya fada Yana magana da kyar. Ita Kam hajiya kadijatu is still around waiting and looking for something that will give her assurance din cewa zatonta ba karya bane, da sauri ta Fara Neman fridge dinshi na cikin bedroom Amma sai taga babu fridge, she wonders Ina yake, she knows for sure duk gidan Babu bedroom da babu fridge don har dakin masu aiki da akwai fridge, Bata taba tunanin ya Kai fridge din bathroom Yana zuba giya ba, da sauri ta fita zuwa falonshi taga fridge kusa da dining area ta nufi wajen cikin matsanacin damuwa ta bude taga babu komai sai ruwa da soft drinks, if you see yanda take behaving kasan she's in so much destress, sai ka rantse da Rana take ba dare ba don gari bai Ida wayewa ba, da sauri ta Shiga kitchen dake bangaren shi taga another fridge Amma shi babu komai ciki asalima ba kunne take ba, komawa tayi bedroom dinshi ta duba under bed Tana cewa "Allah Kar ka tozartani...ya rabbi don't make me a laughing stock..." Tafada jikinta na rawa sosai. Yayinda take bedroom dinshi tana birkitawa kou zata gan wani Abu shi Kuma faiz yaje ya zauna karkashin shower ya sadda kanshi kasa sai ruwan kawai ke zuba jikinshi, yafi minti ashirin Nan cikin bathroom Bai fito ba, hajiya kadijatu that is waiting for him to come out dukan kofar tayi tana cewa "Am waiting for you..." Ta fada tana dukan kofar da karfi, hakan yasan fajz dake zaune under shower ya Mike sharkaf ya cire kayan jikinshi ya wanke bakinshi, yanayi idanuwanshi na lumshewa alaman Sam baccin Bai isheshi ba, da kyar ya samu yayi brush ya fesa mouth spray dinshi yayi alwallah ya fito daure da towel, hajiya kadijatu na ganinshi tayi Saurin mikewa daga inda take zaune a bakin gadonshi tana cewa "Open your mouth..." Ta fada cikin matsanacin tashin hankali, babu musu faiz da yake kokarin barin idanuwanshi bude ya wage Mata Baki takawo hancinta ta kafa Kan bakinshi don tabbatar da abinda taji Amma sai taji.kamshi na tashi daga cikin bakinshi, sake sunsunawa tayi taji kamshin again, "Wai...menene..." Ya fada Yana rike da bango as a supporter, "Banson rainin hankali... what's that smell dake fita daga bakinka dazun..." Ta fada tana zaro mashi Idanuwa don kadijatu is a very strong woman, zaune take gida not doing anything much from sayan shares da sauransu, hakan yasa take da time din yaranta sosai, she thinks she knows almost everything about them but she's totally wrong, tana da saka Ido sanann she can easily hit u shi yasa kou da faiz is matured enough Yana tsoron misbehaving a gabanta saidai abayan idonta, "Iyami ai kilan warib Baki ne kou.... kinsan when... mutum ya tashi...dole Yana warin Baki..." Ya fada Yana hamma sosai wishing he can go back to sleep kou na hour guda ne, "Maza je kayi sallah ka dawo ka shirya...yau make sure ka Riga babanka fita..." ta fada mashi believing what he said, "O...k..." Ya amsa Mata Yana lumshe idanuwa, juyawa tayi ta fita ya bi bayanta Yana tafiya yana dafa bango sabida Kar ya fadi, he prays dad dinshi da siblings sun Riga sun tafi masjid don Bai fatan su hadu a Haka kou su tafi tare and luckily Yana Fita ya hangesu chan gabanshi, dagewa yayi ya Shiga masjid akayi sallah dashi, Zama yayi bayan an idar, babanshi kallonshi yayi yayinda shi Kuma ya sadda Kai kasa, Saida yayi kusan minti talatin Nan masjid Sannan ya tashi ya koma gida Yana tafiya ahankali, "Allah save me..." Ya fada Yana tafiya zuwa gida bangaren babanshi ya shiga ya gaidashi ya amsa Yana mashi warning Kan he should make sure yaje office da wuri, Bai ce komai ba ya Shiga bangaren mum dinshi, gaidata yayi ta amsa Tana cewa "Maza ka shiryo nasa a hada maka breakfast, Bai ce komai ba ya Mike ya koma bangaren shi, har lokacin abun Bai sakeshi ba at all, the good side of nashi drunkness is Bai magana anyhow saidai bacci, in zaa barshi zai iya bacci through out the night and day, Yana komawa ya samu ya shirya cikin wasu grey suit Yana yi Ya lumshe idanuwa, before 7am ya shirya, rike da briefcase dinshi ya fito ya nufi bangaren mamanshi, she's so happy seeing him "Allah yayi maka albarka ayomide...." Tavafda cikin farin ciki, Idanuwa yayi rolling "Mummy...bacci Bai isheni ba..hakan ya jawo min headache....inason ki bani driver dinki..." Yafada sounding very weak.haka Kam akayi don Mai aiki na Kai mashi abinci cikin Mota driver hajiya ta kaishi wajen aiki, duk workers are very surprised to see him come early today, duk haushin su kawai yake ji don yasan Nan da akwai Mai Kai gulman shi cikinsu and he will surely handle them when he is ok. Yana wucewa office dinshi ya samu ya baje sai bacci. A gjdansu Amira Kuma gari na wayewa tayi aikinta as usual, wanka tayiwa danta ta shiryashi cikin daya daga cikin kayan da yayanta ya saya mashi, kayan da ta cire mashi ta wanke, tun jiya da yamma yayanta ya kawo Mata cream datayi order kasancewan cikin gari guda suke da Mai hadawa, da sauri ta Shiga bathroom bayab ta kulle kofarta don Kar yaron ya fita since she knows she's going to spend some time in the bathroom scrubbing herself which so something data Dade batayi Irinshi ba, she so much Miss this, Bata sake Bata lokaci ba ta abrshi Nan zaune yana rike da toy dinshi Yana kuma binta da kallo, tana bude kofsr bathroom ya saki kuka Yana Mika Mata hannu, da sauri ta dawo gareshi tana cewa "Haba Habibi..." Ta kirashi sunan da take kiranshi Amma fa ba a gaban kowa ba sai in suna tare, she shower him with lot of love and affection if suna tare, hakan yasa Bai da wata damuwa in har suna tare, he loves her so much don her face is the only face he sees very often, Bai San yawo kou zuwa wani wajen ba sai fita falo, "Habiba na...Dan Allah.. kayi hakuri...inyi wanka don inyi Kyau...babanka ya kusa dawowa..." Ta fada tana Dan rike soft and tender cheek dinshi, kura Mata Ido yayi, "Pls Kar kayi kuka... kaji Rabin Raina... yanzun Zan fito...sai inje kitchen in dauko maka breakfast Dinka..." Ta fada Tana kallon yanda ya kafe ta da idanuwa, "Good Habibi..." Tafada tana kokarin Mikewa daga inda tayi bending a gabanshi saidai tana mikewa ya saki ihu again, Idanuwa tayi rolling tare da Dora hannu Kan goshinta . "you won't let me kou?...Bari in dauko maka breakfast Dinka..." Ta fada mashi kaman tana wani magana da babba, long hijab ta dauko ta juyo gareshi tana cewa "Ka zauna Nan...Kar ka fito..." Ta fada mashi, tasan breakfast is ready and nata da nashi is waiting in the kitchen as usual, da sauri kaman walkiya ta wuce kitchen taga abincin su rufe gefe guda as usual, tray ta dauko tana jera masu cup of tea da Kuma plate of omlete da Kuma fried irish tana jin motsi bayanta tayi Saurin juyawa, kanwar ta ce Mai bi Mata, harara ta watsa Mata gami da jawa Amira tsoki tana magana kasa kasa, daji zaginta kawai take Amma kaman bataji ba ta bude fridge ta dauki ruwan da zasu Sha da danta Bata kou kula sister dinta ba as she knows in har tayi magana fada ya farka a tsakanin su her mother will surely call her names if not beat don Bata taba goyan bayanta nor matter what happens kou duk irin zagin da kannenta zasuyi Mata, inshort her mother is very happy da ta Zama abun kyama ga siblings dinta especially matan don alaman Suma bazasu koyi Hali irin nata ba, "Yar iska kawai...karuwar gida..." Kanwarta ta fada Mata, it really hurts Amma she can't say a single word, her hands are shaking ta samu ta maida fridge din Ta rufe ta wuce kanwar Tata "Ai kawai ki bar Mana gida da shegen ki... just go because you have dragged the name of this family to mud sosai..." Ta fadawa Amira dake sauri don ta fita daga kitchen sink kafin ta sake jifarta da another hurtful words, Bata Kara wasting anymore seconds ba ta bar kitchen din, kafin ta isa dakinta sai ta Fara hawaye, tana kaiwa dakin ta ajiye abincin yaronta yayi Saurin zuwa wajen abinci, nashi ta ajiye mashi ya Fara ci yayinda ita Kuma ta koma gefe ta dinga kuka sosai, Yana cin abinci Yana kallonta, Irish daya ya dauko ya Mike daga inda yake zaune ya Mika Mata, amsa tayi tare da pretending ta saka a bakinta sanann ta ajiye gefe ta cigaba da kuka, she should have been strong by now amma no body get use to assault, assault from. Some one that in ba don circumstances ba Bai Kai ka level da class ba, assault from kanwar bayanka, it really hurts, tafi hour guda tana Abu guda sanann ta samu ta maida kofar ta kulle ta Shiga wanka don bayan yaci ya koshi ya Fara wasanshi abunshi. Bathroom ta shjga tayi scrubbing jikinta Amma data tuna zagin dazun sai tayi hawaye, ba kadan idanuwanta suka kumbura ba, she feels so much pain today, she have been strong Amma yau Kuma she's feeling vulnerable, "Haba... you have been through thick and thin... ba yanzun da wahalal ki ya kusa zuwa karshe kuam Zaki koma Haka?...pls be strong..." Ta fadawa kanta as she does time to time when ever the pain is taking over her, murmushi ta Saki with tears a face dinta. Cikin karfin Hali ta Gama duk abinda take cikin bathroom tafito daure da towel, lokacin yaronta yayi kacha kacha da dakin da kayan Wasa , Bata damuwa da hakan because what he does keeps her busy since its the only thing she have to do now, manta da aka hado Mata ta zauna ta mulka jikinta dashi ta saka doguwar Riga cikin wayanda take dasu tun tana amirarta, tana gamawa ta gyara inda yaron ya Bata, kou abinci Bata ci ba ta kwanta tare da Dora yaron Kan chest dinta kaman yanda takeyi in tana son yayi bacci, Kanshi ta dinga shafawa ahankali patting bayanshi ahankali har bacci ya daukeshi, Bata minti biyu Bata saki shesheska ba saboda kukan data Sha yau. Shima Ahmed breakfast kawai yayi ya Kira Ismail da ya kaiwa Amira waya sai yafada mashi ya fita zuwa office Amma zuwa karfe biyu zai dawo gida, shidai he feels Bai ganin zai iya hakuri har karfe biyu kafin yaje ganinta, around karfe goma ya fita daga gidansu, the first thing he did was to go to the NGO office inda yayi applying to see if he is lucky and alhamdullilah he got the job, wani irin farin ciki yaji ya mamayeshi, an fada masu zasuyi resuming office ranar Monday and today is Thursday, mum dinshi da dad dinshi ya Kira ya Fada masu he got the job cikin matsanacin farin ciki suka dingayi as they know it's a huge job, daga office din Bai dawo gida ba ya wuce wata plaza dake Nan cikin gari, Nan ya samu wata waya Yar 30k itel ya Saya da mtn sim ya saka cikin Leda sai Kuma wasu kayan Malaki da Kuma toys na Yara ya nufi gidansu Amira. Thanks 1/5/21, 8:16 PM - Ummi Tandama: 7💛💙💚💜🧡 Damata biyu (Second chance) ❤💜💜💚💙? Zuwairat ummumaryam 7️⃣ Wajen karfe 11 yazo gidan, parking yayi a inda suke parking motoci ya fito rike da Leda hannunshi, bangaren mamansu Amira ya nufa, Yana shjga falon ya tarda mamansu Amira da kannen Amira nazifa da asiya, nazifa ce Mai biyawa Amira shekara uku ne tsakanin su Amma zaginta take Babu ji ba gani, sai asiya ke biwa nazifa itama Bata rangwantawa Amira sai kananan yaran gidan wayanda suna son Wasa Da Dan amira baby Nasir Amma kou kadan baa barinsu, suna ganinshi duk suka saki faraa especially asiya tana cewa "Yaya... yaushe kazo..." Ta fada, banza yayi daita ya durkusa Yana gaida mamansu, amsawa tayi with a very friendly smile Kan face dinta, "Yaya inata magana..." Juyawa yayi ya kalleta before yace "Ai joya ni na ganki...Amma sam Baki ganni ba saboda kina fada Kan yaro Mai kunnen Kashi..." Ya fada Mata atakaice, shuru asiya tayi trying to remember, she remembered jiya an kirata ta Kira nazifa ta dauki dan, don ita kowa na gidan yasan Bata daukan wanann yaron Bata tabashi, she have made it clear that bazata taba abun kazanta ba, if you see her duk kou 18 years Bata Kai ba, hakan yasa data fito Bata lura dashi ba, "Ayya...Yaya... Wallahi ban ganka ba..." Bai Bari ta karasa ba yace "Ai ni na ganki..."yafada not smiling at her, "Yaya tsaraba ce ka kawo Mana..."inji nazifa dake zaune tana kallonshi "Aa...sakon Ismail ne..."ya fada Mata atakaice, kallon asiya yayi yace "Ina Amira..."ya tambayeta Kai tsaye, shuru tayi tare da daure face ta kauda kanta gefe not even looking at him, dukansu Basu wani kalleshi ba, "This girl have suffered..." Ya fada cikin ranshi "Ke!...Hala you're deaf..." Ya fada Yana kallon yanda ta juya mashi Kai, "Yaya bata San inda take ba ai....shi yasa tayi shuru.. " nazifa ta amsa mashi atakaice, wani irin tsoki yaja ya nufi hanyar dakinta as daman suna da wnanan freedom din a family dinsu, "Kilan Yaya Bai San abun kunyar datayi ba...shi yasa yake dokin ganinta...." Inji asiya,mamansu dai Bata ce kala ba tana zaune kanta kasa, duk yanda take farin ciki in har ta tuna da zancen Amira sai ranta yayu Baki wulik, in ta tuna da irin abun kunyar datayi sai ta ji komai na duniya ya isheta, she knows nobody will blame her for what she's feeling right now, yarka ta fari, your first daughter that you have lots of dreams and wishes for, the daughter that in har zaka gan abun gayu sai.ka Saya Mata, the daughter that in kayan kitchen zaka gani latest Zaka Saya Mata ba don komai ba sai don since she's the first daughter you want komai nata ya fita daban Dana kowa, the daughter that in zata tambayeka kudi kou nawa ne muddin she tells her what she will do with it zata Bata, mutane suna son autansu Amma ita she's In love with her first daughter, Amira is her favorite, she sees her self In her don in Tana zaginta sai tace "Da bakinki kaman nawa..." Tasan Amira is her carbon copy, ta jawota a jiki sosai that they can discuss sensitive issues Amma Saidaii she's totally wrong about her, another that is killing her is in har da yayi abu na nadama as a mother Dole zaka sani, Sam Bata gan nadama tattare daita ba, even when she finally said she was raped tasan it's a pure lie, ita dai gata Nan, happiness ya fita daga rayuwar ta ever since the incident, she wonders if mijinta Yana da damuwa Kan abinda ya faru don always he will say Kar ta damu kanta don mutum Bai Isa ya tsallake kaddaran shi ba, sanann damuwa Kan abinda Allah ya tsara is like asking feeling shi wnada yayi sanadiyar faruwar hakan Bai San abinda yake ba, kawai Yana fada Mata she should relax and pray for her Allah ya kawo daidai da mitin daya da zai ce zai aureta a Haka ta tafi gidan mijinta ta bar gidan dukda she feels da wuya in ba dai wani tsoho zaizo ya aureta ba she feels babu wani saurayi from a responsible home zsi zo ta aureta don she knows bazata taba yarda her Ismail yace zai je ya auri lady with a bastard child ba. Ahankali ta Mike ta bar masu falon ta koma ciki. Amira na gama cin uncontrollable kukanta bacci ta dauketa with her son on her chest, kaman cikin dream taji Ana buga kofar ahankali, idanuwanta da suka kumbura ta bude ta kalli kofar to make sure she's not dreaming sai taji yes it's not a dream it's real, ahankali ta Mike ta kalli abincin ta dake gefe da har yau Bata ci ba Sannan ta nufi kofa, she thought it's Ismail dukda mostly kaman yanzun Yana wajen aiki, tunda ta kulle kofar dazun gata Kara budewa ba, da sauri ta sake komawa gaban mirror don kallon face dinta because he have warned her Kar ya sake ya ganta with swollen eyes don yasan kuka ne ke jawo swollen eyes. Tana dubawa taga idanuwanta sun kumbura beyond words, ajiyan zuciya ta saki ta nufi kofar da aka dan buga for like the forth time bayan tashin ta, "Gani..Nan Yaya..." Ta fada heading to the door again, Ahmed daina bugawa yayi ya tsaya as he heard her talk, ahankali ta saka hannu ta bude kofsr, tana ganin Ahmed tsaye tayi Saurin sadda kanta kasa tana cewa "Yaya...Ashe...Kaine...Ina.. kwana.. " ta fada kanta kasa voice dinta Kuma na rawa, murmushi ya saki before saying "Yes... it's me..." Ya fada taking step into the room Bayan ta koma gefe don bashi daman wucewa "Alhamdullilah...how are you..." Ya fada Yana Shiga dakin gami da maida kofar ya rufe,. "Lafiya lau..." Ta fada Bata kalleshi ba sai jin wani irin kunyar shi kawai take, Bai Bata lokaci ba ya gane she have been crying don dukda Bata yarda ta daga Kai ta kalleshi ba ta Kira da yanda voice dinta ya shake, " Ya baby...ya sunanshi..." Ya fada Kai tsaye Yana kallon yaron dake kwance yayinda shi Kuma ya zuane Kan stool dake kusa da mirror, "Nasir..." Ta fada calmly, "Wow... wonderful...Amira ta Zama mama..." Ya fada Yana Dan sakin Dariya, kasa daga Kai dai tayi, "Don't worry...dukda it doesn't come in the way we all wanted we still celebrate the addition of life to our family... although nasan very few will understand that..." Ya fada cikin natsuwa, Shuru tayi Bata ce komai ba, "Amira..." Ya Kirata calmly "Na...am..." Ta amsa mashi finding it difficult to talk to him saboda kunya "I know you have been through a lot....I feel it...Amma did you know it's not the end of the world?... such things happens everyday...the good thing about mistake shine you get to learn from it...kowa yasan na farko is always a mistake na biyu Kuma ganganci...so I know what ever happened is a mistake and I want you to be strong..." Ya fada Mata, shuru tayi kanta kasa cikin ranta tana tunanin inama kowa will say what he just said Amma it's kind of impossible, "Look at me..." Fada Mata, ahankali ta daga Kai yaga idanuwanta kumbure Sosai, ahankali ya lumshe idanuwa yayinda ita kuma ta sauke kanta "Me akayi...dukanki mummy tayi Naga idanuwanki Haka?.." ya tambayeta trying to be friendly so that she will confide in him, ahankali ta girgiza mashi Kai, . "Then why the tears...why the swollen face..." "Ba komai...Yaya..." Tafada mashi "Aa... tell me...why kike kuka....nasna day ba yau abun Nan ya faru ba...in ma da wani kuka ya kamata ace by now kin Gama..." "Hmmm...Yaya...baka...ganewa. "Bai Bari ta karasa ba yace "No...Ina ganewa....tell me...I really want to help...dake na kwana cikin Raina...I want to help..." Ya fada Mata sounding very serious "Yaya...ina cikin kunci...Ina cikin Bakin ciki...." Tana magana new tears na taruwa idanuwanta "Ban da kowa yanzun...I feel lonely...if feel downgraded...I feel pain Yaya...kannena call me names ...suna kirana da sunan da Ina ganin in sune suka Shiga irin wanann wallahi I won't be hard on them.. Kuma.. " sai ta Fara kuka sosai, Ahmed tagumi yayi Yana kallonta, it seem ta gaji da kuka, she looks so tired and fed up with the situation, kukan da take ne yasa yaron dake kwance motsi alaman zai tashi, Ahmed Kam cikin ranshi Banda tsinewa Wanda yayi Mata hakan babu abinda yake, yasan the person that did this is somewhere enjoying maybe, nikam nace you so much knew the person behind this, sanin ma ba just sani ba but friends and brother, close cousin, the cousin that suka sani da Mai idon Mata don tunda Suka bar kasar babu Wanda suke samun matsalar Mata dashi say wannan cousin din, shine zasu dawo su tardashi da mace rend handed, he will beg Kar su fadawa kowa, he will beg Kar a fada a gida don Kar a samu matsala da karatun shi, fada mashi suke shi kilan in ba Mata hudu ya ajiye ba Bai samun nutsuwa yanda he loves anything in skirt, duk yanda turawan Nan suke annoying skin color Bai ganin su Bai latsa ba sai indau Bai samu Daman ba, Amira daina kuka tayi sai shesheska kawai take don Kar yaron ya tashi Amma sai ya Mike zaune Yana murza idanuwa, Yana Gama bude idanuwan ya Mike tsaye zuww inda mamanshi take zaune tana kuka ya haye legs dinta, rikeshi Amira tayi tana kuka tana cewa "I am in pain... nothing hurts...kaman... Kanin bayanka...ya bude baki ya zageka kuma... kayi magana...a goyi bayansu a Kara Maka wani zagin.. " tafada cikin matsanacin kuka yayinda yaron dake hannunta ya dage sai kallonta kawai yake Yana tura yatsanshi cikin baki shi kuma Ahmed yaji wani irin radadi cikin ranshi sosai that idanuwnshi Suka kada sukayi ja sosai, kallon yaron dake hannunta yayi yaga he's just like his mother, he is so handsome, "Ki bar kukan Haka nan....". Amira that still wants to talk about her pain ta cigaba dacewa "Wai na jawowa gida Nan kunya...as if it's in my plan to ruin my own youth...as if I enjoy being a slave and a prisoner in my own house...." Ta fada cikin kuka Sosai, Ahmed jin kanshi yayi so restless, "Don't worry... insha Allah everything will be alright...nasan you have been through a lot...I don't want to give you so much hope but believe me it's going to be alright...." Yafada Yana bude ledan daya kawo the first thing daya fiddo wayar daya sayo Mata sabuwa fil, Amira da face dinta ke cike da hawaye zaro idanuwa tayi gami da sa hannu tana goge face dinta da Bayan hannunta, sim din ya fiddo Yana cewa "You're not going to be so lonely anymore..." Ya fada Yana Mika Mata wayar da sim daya sayo Mata, "Yaya...nawa..ne?.." ta fada cikin matsanacin mamaki "Yes... it's yours...jiya na Kira old line dinki sai Bai Shiga ba...so I called Ismail sai ya shaida min baki da waya tuntuni...I don't want boredom to kill my little cousin ..so gashi.. " ya fada Mata with a smile as she's so surprised by the gift, "Yaya...mummy...zata amsa..." Ta fada Tana kallon katon wayar that looks so huge to her, "Ya zaayi ki barin ta San kina da waya... you shouldn't let her know... don't let anyone know...ya zama a tsakanin mu Dani dake da Kuma Ismail...", Yafada Mata, batasan sanda ta saki murmushi ba, she feels so happy now, so so happy, "Yaya... nagode...sosai..." Ya fada cikin voice dinta da Bai fita sosai. murmushi jin dadi shima ya saki before saying "Ki bar thanking me... you're my sister..." Kallonshi tayi tace "Ya Zama Dole in gode maka... you don't know what this means to me.... it's like ka bani rayuwa... it's like you have taken me out of prison...oh my God..." Ta fada cikin so much happiness. "Pls it's nothing...kawai just promise me you will be ok....ban son wannan kukan da kike...duk abunda zasuyi maki Kar ki damu...wata Rana zakiga kaman baayi ba...ok?.." ya fada Mata Yana kallon yanda ta amshi wayar daga hannunshi tana jujjuyashi with so much excitement, da sauri ta daga mashi Kai tana cewa "Tou Yaya... nagode..." Bai Bari ta karasa ba yace "Pls stop saying thank you...kin wuce kokai wajena..."ya fada Mata, Kai ta daga cikin matsanacin farin ciki, her happiness is written all over her, "Duk abinda kike bukata don't hesitate to ask me..." Ya fada Mata, da Sauri tace "Tou Yaya..." sauran ledan ya Mika Mata Yana cewa "Wanann is for my handsome Nasir..." Ya fada Yana Bata ledan da aka zuba su kayan da ya sawa danta, da sauri ta ajiye wayar tana kallon abubuwa kala kala, kallonshi tayi ta Kuma sauke idanuwa with so much happiness, she wants to say thanks for a million times Amma since yace she should stop thanking him ta daina, "Dan bani sim pack dinki in dauki number ki..." Ya fada mata looking at how happy she is and he is so glad he is the cause of the smile, da Sauri ta Mika mashi sim park din, amsa yayi ya dauki number ta daga jiki ya Mika Mata pack din Yana cewa "Kiyi charging wayar.... insha Allah later zanyi contacting dinki..." Ya fada Yana mikewa, "Ok Yaya...tafiya zakayi yanzun..." Ta tambayeshi itama tana mikewa rike da yaronta dake makale daita Yana Shan hannunshi as he use to, kusa daita yazo ya Kama hannun Nasir dake bakinshi Yana cewa "Ki hanashi shan hannu Kar ya Saba..." Yafada Mata Yana kallon yanda take tsaye a gabanshi rike da yaron kawai sai yafata imagining inda ya aureta da wata Rana Haka zata fito rike da dan da suka Haifa, "Na hanashi...Amma sai ya maida hannun..." Ta fada mashi, kafin ta Ida magana har yaron ya maida hannunshi da aka cire daga bakinshi, "Ka Bari...babu kyau..." Ahmed ya fada Yana kallon Amira da Babu Wanda take kallo sai danta, Yana fada Yana sake Kama hannunshi sai ya Fara kuka da sauri Ahmed ya sakeshi Yana cewa "Am sorry ka cigaba Dasha wata Rana Kai zaa dinga Kira da mai Shan hannu..." Ya fada Yana Dariya, yaron kaman yaji abinda yace Sai ya maida hannunshi baki yacigaba Dasha, kallon Amira da Bata kallon shi yayi yace "Na tafi...sai munyi waya..." "Tou Yaya... nagode...." Ta fada kanta kasa, har Dan corridor dake tsakanin dakunan su ta rakashi Sannan tayi Saurin komawa ciki tare da kulle kofarta ta ajiye danta ya fara kuka ta Kashi bathroom yayi fitsari tayi mashi tsarki ta dawo dakin da sauri ta jona wayarta ta koma kusa da wayar tana jiran ya Kai hundred percent ta kunna ta Fara using, it's not as if Tana iya kiran kowa yanzun kou tana da contact din kowa but she have Facebook and she still remembers her details sai Kuma she knows she can get almost the contact of her friends daga Kan face book, dukda Bata ci komai ba Sam Bata jin yunwa sabida yanda farin ciki ya mamaye ta. Faiz bacci yayi har karfe goma da kusan minti talatin sanann ya tashi, if you see him ba karamin Dariya zakayi ba sabida yanda ya birkice with a very red eyes, ahankali ya shjga bathroom ya wanke face dinshi ya rike basin dake cikin bathroom din ya tsaya Yana kallon kanshi ta madubi dake Nan ciki, he spent about 10 minutes before yayi easing kanshi ya fito, Bai tsaya koina ba sai wajen breakfast basket dinshi ya dauko ya jera inda yake cin abinci, ci yayi ta koshi Yasha ruwa yayi balancing before ya Fara tunanin how to handle the hypocrite in the company, mikewa yayi ya fita waje ya tadda assistant dinshi zaune a office din secretary rike da wani file din, kou kadan babu friend shi tsakanin shi dashi balle ya sakar mashi face, Yana ganin shi ya Mike tsaye ya gaida shi, " Na kawo maka bayanan cultivation din Palm kannel.." baj karasa ba faiz yace "Tell all workers su hadu a board room..." Ya fada Yana Mika mashi hannu don ya amshi file dake hannunshi, Babu musu saurayin that maybe older than him a bit ya juya ya fita faiz ya bishi da kallo tare da tabe Baki Yana cewa "See suit kaman parachute...sai tashi sama kawai yake..." Ya fada sai kuma ya akece da Dariya in a funny way don shi kanshi ya bawa kanshi Dariya. Daga inda yake tsaye ya bude file din Yana kallon abubuwan dake ciki, Baki ya sake tabewa Yana maida file din ya rufe without even going through it kaman the way the boss should. Bayan kaman minti goma assistant dinshi ya dawo ya fada mashi cewa Duk sun hadu. Nan faiz ta nufi board room din ya tarda duk workers din are waiting for him, duk suna mamaki that yau alhaji da kanshi Bai zo ba Amma ya Kira meeting, it's something he never does, in har anyi meeting a company din alhaji ne da kanshi yazo, so ganin ba alhaji ya Kira meeting ba Yasa kowa ya sha jinin jikinshi hoping to hear why he is calling, and Daman yanda yazo da safen yau is surprising, some people where thinking kilan abun arziki ne while some thinks it's something else, kowa yasan Bai iya managing company ba, Sam it's not in him, me ya hada engineer da Kuma business,. Yanda ya shigo alone shows da akwai matsala, Yana zuwa head sit din ya zauna gami da Dora kafa daya Kan daya before yace "I didn't call anyone of you for any hanky panky...kawai I want all of you to start pointing the hypocrite...the munafuki dake zuwa Yana fadawa daddy ban zuwa on time!!!." Ya fada atakaice Yana kallon faces dinsu as dukkansu Suka fara kallon junansu, "Wallahi kou ku fada kou Kuma inyi sacking dukansu don I have about 800 application waiting for my attention..." Ya fada Yana juyawa Kan seat da yake zaune. Alhamdullilah 1/5/21, 8:16 PM - Ummi Tandama: 8❤💚🧡💙? Damata biyu (Second chance) 💜💙🧡🧡💚? Zuwairat ummumaryam 8️⃣ Yanda yake magana alone shows he meant every single word he just said, sun San Dan ya bude Baki yace dukkansu are fired ba wata tsiya bace and when he does that it's final, "Hypocrite Kuma...Kuma a cikin mu?..." Wani daga cikinsu ya fada sounding very confused irin shi Sam Bai San what he is talking about ba "Nifa ban kiraku Nan sabida nayi debate kou na Maimaita magana ba.... you all have five minutes ku fadamin Wanda ke zuwa gulmana kou Kuma duk kowa ya kwace belongings dinshi dake Nan ya bar min company..."faiz ya sake fada Mata atakaice Yana relaxing Kan kujeran da yake zaune Kai, "Dan Allah ranka shi dade kayi hakuri...Kar laifin wani ya shafemu..." Wani daga cikin su ya fada mashi, kallonshi faiz yayi yace "Ai tuni ya shafeku....tunda har zaa dinga gulmata Ana nunawa baa Sona Kuma baa fada min....da ku soni....da Kar ku soni... it's all your business... you're entitled to how you feel about me... company dai nawa ne.....duk wanda yaji hakan na mashi pepper is permitted to leave...Amma kou kadan vazan dauki nonsense a dinga Kai gulmata ba... it's never going to happen...da Zama da munafuki gwanda Zama da barawo...so you all have minti biyu left..."ya fada masu Yana kallon faces dinsu, shuru be ya biyo baya dukkansu not saying anything, shi Wanda ke Kiran alhaji Wanda alhaji yayi assigning ya dinga fada Mashi if yazo da Kuma if Bai zo ba Yana zaune yayi relaxing not even caring Because he felt bazaa San he is the one ba dukda he knows some of the workers sun hakan din, da knasu yake fada cewa "Har yanzun wannan faiz din Bai zo ba...let me do what am assigned to do..." So duk waynda suke tare dashi a company don sun San he is the one calling alhaji,, Ido wani yayi mashi alaman yayi magana don Kar a koresu Amma sai ta kauda kanshi gefe alaman he is not saying anything, fajz was looking at wanda ya dage yana yiwa Mai Kai gulman Ido, kou magana vaiyi ba ya Mike Yana kallon agogon hannunshi, "Well your Time is up.. you're all....f...." Bai karasa ba wani yace "Sir... wannan ne..." Ya nuna Mai Kai gulman duk Nan aka juya ga saurayin daya Sha mur "Wallahi shine ke fadawa alhaji dui sands ka makara...shima ... sakashi akayi..." Wanda ya Fara magana ya karasa magana don Kar a gan bakinshi sosai, faiz kallon Wanda aka nuna ya dingayi for about 2 minutes before yace "Sannu radio Mai jini....sannu broadcaster ..how market..." Ya fada Yana daure face sosai "Nifa it's not my fault.... alhaji ne yace in dinga fada Mashi....kaga bana ce aa ba.  " Saurayin ya fada without single remorse kou regret, Kai faiz ya karkata  ya kalli wand yayi magana sai yace "Good for you Mister....now you loose your job...next time in aka fada maka ka dinga Kai gulma you should think twice...I know you're hoping kilan zaa koreni a Baki office Dina kou.... listen and listen good...this company it's my father's so it's mine....yau kou ban aiki wajen Nan I still have power over it.." ya fada Yana maida dubanshi ga sauran mutanen before saying "I can fire anyone at anytime I choose...Kuma it's final..." Ya fada Yana barin wajen da sauri, sake tsayawa yayi ya juya garesu yayi adding "If you like hate me....if you like love me... it's all your cup of tea Amma wallahi naji any gulma kou any petty talks kaina you will be fired ..." Ya fada before ya fice daga office din, duk shuru Sukayi suna kallonshi, duk babu Wanda yayi magana balle ace yayi gulmanshi, Wanda aka kora ya Mike tare da Jan tsoki Yana cewa "You're fired... you're fired....as if am fired from the world or from entering heaven... it's not your fault ai....wata Rana sai labari...and sai na sake komawa na fadawa uban naka daya sakani aikin...." Ya fada hoping to hear someone say something in form of supporting him Amma duk babu Wanda ya Fadi kalma guda balle a gan bakinshi, duk mikewa akayi kowa ya koma bakin aikinshi nobody is saying anything about what happened sai kace baayi komai ba, sanin hali yasa babu Wanda yace komai because sunsan if he hears anything like he said you're in big trouble. Ahmed Kam Yana zuwa falon ya tardasu nazifa da asiya suna zaune suna kallo babu mamansu, suna jin motsinshi duk Suka juyo gareshi, nazifa ce ta Fara lura da Bai fito da ledar hannunshi ba, she wonders Ina ya Kai ledar, asiya ma kallonshi tayi tana cewa "Yaya..." Kallon su biyu yayi ya samu waje ya zauna before yace "Asiya.... nazifa..." Ya Kira su biyu, duk amsa mashi sukayi Amma nazifa is so angry right now as she thinks duk wannan katon ledan daya kawo is all for Amira, Daman da akwai irin wannan tunanin na bit of jealousy of her sister, irin sai tace komai ita kadai ake sayawa kaya.masu tsada kou Kuma tace Anfi sonta Kan su. "Zan maku tambaya...and inason ku bani amsa Mai maana, ..." Ya fada Yana gyara zamanshi, kallon juna asiya da nazifa sukayi before suka amsa mashi da ok "Pls did you think bawan na dorawa kanshi balai da musifa kou daga Allah yake?.." ya tambayesu Kai tsaye, duk shuru Sukayi  "Am waiting for an answer...tell me da akwai Wanda yake farin ciki da Shiga damuwa kou  da akwai Wanda ke jin dadin Bata sunan danginsu .." ya sake asking dinsu. "Aa..." Asiya ta amsa mashi yayinda ita Kuma nazifa ta kauda kanta gefe guda not saying anything "Nazifa am waiting for your own reply..." Ya fada Mata looking at yanda tayi kicin kicin da Rai, "Aa..." Ta amsa mashi atakaice tana kauda kanta gefe,da ka ganta kasa Sam Bata son maganar da ake Mata, she knows where he is going, "Then why zakuyi treating yayarku hakan....Kuna ganin ku fijta kukayi da such kaddara Bai hau ku ba....kou kuna ganin da son ranta abinda ya faru wakana..."ya fada masu, budan bakin nazifa sai cewa tayi "Yaya pls a bar dorawa kaddara wasu abubuwan...misali yanzun in banje nayi iskanci ba Ina Zan samu cikin shege..." Ta fada Kai tsaye tana hade Rai, kallon ta Ahmed yayi yace "Lallai nazifa you have some nerves...let me warn you....ba cikin shege ba Allah yasa duk abun kunyar duniya tayi na kasa jin kou ganin kinyi Mata ba daidai ba wallahi ranki sai yayi mugun baci tunda na Lura kin Zama Mara kunya....ki Bari in gidanki take zaune kou ke kike ciyar daita sai kiyi magana Amma if not wallahi har gidan Nan zanzo in maki dukan tsiya..." Bai karasa ba nazifa ta Mike tana cewa "Tou fa Yaya...me yayi zafi har da Maganar duka....kowa dai yasan abun kunya ne tayi....Kuma wallahi bazan daina fadin tayi abun kunya ba...Allah ya wadaran cikin shege..." Ta fada tana Kama hanyar ciki don Kar ya doketa don taga ya harzuka sosai da kalaman ta, tana kaiwa hanyar barin falon tace "Nikam yanzun I feel zargi cikin Raina....in ba Wanda yayi Abu ba..." Ganin Ahmed ya nufota yasa ta daina maganar tayi saurin shigewa ciki, "Wallahi Zan kamaki...ba dai Baki da kunya ba... wallahi sai na zaneki.... it's a promise..." Ya fada Yana juyawa ga asiya yayi adding. "Mu zuba ni daku.... wallahi dukan tsiya zakusha... kundai san sai in zaneku in zane banza baa komai..." Ya fada cikin serious anger Yana barin falon da sauri. Asiya bin bayanshi tayi da harara tana bude Baki taja tsoki ta miketa bi bayan nazifa data Shiga dakin mamansu tana fada Mata Wai Yaya Ahmed zai bugeta Wai Amira ta Kai kararta gareshi. Mamansu dai Bata ce komai ba ta zuba masu Ido suna ta surutunsu nazifa har dacewa "Kilan ma shi yayi Mata ciki...don wallahi wannan fadan da ya dingayi ba Haka Nan bane..." Bata karasa ba mamasu tace "Kar in kuskura in Kara jin such Kalma daga bakin ki..." Zasu sake magana ya daga masu hannu yayi masu alama da su bar Mata dakinta,  babu musu Suka fita daga dakin. Wajen karfe biyu alhaji haruna ya Kira faiz a waya, picking yayi ya Dora a kunne, the first thing dayaji is "Kana trying Dina kou...." Daure face faiz yayi yace "Daddy if ni am not good enough for your office ka saka wani kawai..." Bai karasa ba alhaji haruna yace "You're very stupid for saying that... maganar danayi maka kenan..."ya fda kana jin fushi a cikin maganar shi "Ai daddy na Lura da hakan... why will you set a spy a cikin workers Dina....nidai in baka son...." "Dalla rufamin Baki....ai it's all your fault ...Sam baka daukan responsibility....baka yin the right thing...yau daka rigani fita mutuwa kayi... just be careful..."alhaji ya fada mashi tare da kashe wayarshi, "Oho dai..."ya fada Yana ajiye wayarshi ya koma Kan duba file da aka kawo Mashi dazun Yana tunanin this is not good at all as instead su samu karuwa da gain sai yaga kudin da suka samu a production dinsu Bai Kai abinda suka kashe ba, he wonders what is happening, "Is it my fault?..." Ya fada cikin matsanacin damuwa, shi dai yasan bai cin kou sisi a cikin kudin wajen, he is not extravagant, Bai daukan extra money a cikin kudin company don nashi ma ba kashewa yake ba, the only thing da yake yi is Bai monitoring in and out and products din, Bai taba zuwa Site din da ake kawo production din ba, iyaka ya zauna Nan office yasa ayi komai, he knows ba karamin tashin hankali babanshi zaiyi ba in har yaga wannan file din, last year yace ribar is too small compared to what they spent and now babu riba at all, that means something is really wrong somewhere, he is trying to point fingers at it Amma Sam he couldn't, Sam Bai iyawa,ya kasa gano where the problem is, for the first time dayaji ya damu da matsala company din, ba don he cares about the out come ba saidon Bai son mom dinshi ta dingayi mashi fada tana cewa Bai damu da Daman da aka bashi ba, he doesn't want anyone to feel kilan Yana kashe kudin company ne alhalin ba Haka bane, he hates sunanshi ya fito a Harkan kudi, Bai son abinda zai sa a dinga ganin he is spending the money, yasna quite alright he is not the only child, another thing he is afraid of is da akwai kudin da ake fiddawa family dinsu duk karshen shekara and it's coming from the company, da wnanan company din ake badawa, Ana bawa yayyanshi kannenshi Mata dake gidan aurensu 100 thousand each sai yaran Kuma 50k each, now wnanan shekara Bai San how it's going to be ba don last year kudin da aka Basu Bai Kai hakan ba Kuma sai da sukayi complaining, yasan dad dinshi ba zai taba rufa mashi asiri yace ya abasu daga cikin nashi company din don nashi jariri ne Kan sauran company. Tsoki yaja Yana cewa "Nidai I didn't touch any money..." Yafada Yana wurga da file din gefe tare da yin tagumi. Yau kwana uku kenan da Amira ta Fara samun farin ciki as a result of wayar da Ahmed ya Saya Mata, babu Wanda ya San tana da waya gidan sai Ahmed da  Ismail, subscription na data yayi Mata tayi downloading WhatsApp da Kuma Facebook, WhatsApp din is not fun at all don babu Wanda ya San number ta balle ta samu Daman viewing status din mutane Amma Facebook is a total joy as tayi recovering old account dinta Bayan ta saka email dinta, duk wasu abubuwan datayi saving a email sun dawo har da pictures dinta, batawa kowa magana Amma tana kallon picture din kawayenta da yanzun sunyi graduating, she really feels that, it really hurts kaga mate Dinka taking good step to life yayinda ita Kuma she's at him with no hope of anything, har hawaye tayi tana kallon picture din, duk da akwai number dinsu a account dinsu, she feels like talking to them Amma tana fargaban taji kunya, she feels kilan sun San tayi ciki ne ta Diana zuwa makaranta, kafin a amshe wayarta she lied to them telling them she travels ne shi yasa Bata zuwa, tasan daga Bata kilan sunji gaskiya lamarin kou Kuma sun dinga nemanta Basu samu ba, she wants to talk to them Amma Sam Bata da Wannan courage din,. One of her best friend is even married, taga tayi posting picture din mijinta da Kuma new born baby, kallon date datayi posting ta duba taga duka batayi wata uku da haihuwa ba, taga many messages daga friends dinta Amma Bata iya amsa masu, she's thinking they knew what happened to her, duk message data duba babu Wanda yake maganar abinda ya faru saidai a dinga "Amira...Ina Kika shige...pls reply when you see this message..." take gani kala kala, wasu Kuma suce "Nazo gidanku akace Baki nan....pls Ina kikaje..." ajiyan zuciya ta saki ta sauka daga online ta ajiye wayar gefe guda. Ahmed Kuma Bai da abinda yake nema yanzun like ya nemawa amria hanyar samun kudi from home, he knows it's possible, it's really possible,. She can be home tana business dinta babu Wanda ya sani, he have asked around, wata sister Dinshi ya tambaya Kan online business because Yana yawan ganinta tana Dora Kaya Kan status dinta always, har gidanta yaje yake tambayarta how she's doing it, Nan take fada mashi she have someone da kayanta ke sauki sosai, ."kaga nayi Mata magana and kayanta na saukinl sosai don saids nayi surveying dinta Naga duk abinda zata ce 5k then wani wajen is 6k kou fin Haka, Bata dorawa kayanta kudi da yawa...asalima ba Nan kasar take ba Amma suna da manyan shaguna a kano da Lagos, sanann when it comes to international abubuwa ma zaka samu wajenta...sai nayi Mata magana nace inason Ina tallata kayanta in har na samu costumers Zan saya ...I told her ta karayimin discounts Nan take fadamin kayanta Bata does masu kudi sosai Kuma I believe her...kaga shikenan na Fara..." Ahmed was so looking at her with confusion face, "Wait a minute...ni Sam ban gane ba...Baki Bata wasu kudi kou wani Abu ba?...and kayan ya kike turawa wayanda suka Saya...." Ya tambayeta cike da mamaki, Dariya sis dinshi tayi before tace "Ai Yaya ban Fara da kou sisi ba....dayake Ina cikin group dinta and a very huge Costumer of hers...kuma in aka saya iyaka kawai in tura mata kudin kaya in bada number Wanda zaaturawa da Kuma garin da mutum yake that's all,..." "Wow..." Ahmed ya fada Yana Mai jin dadin abinda ke faruwa yanzun don he sees amira in this business already, "Wai Yaya why are you asking..." Ta tambayeshi tana kallon how excited he is, "Ai abun ne da ban mamaki...Wai dame dame take saidawa don hq dukan status dinki nake dubawa ba...at times Dana bude daya naga kayane ban Kara duba sauransu..." Ya fada with laughter, "Nidai Yaya in lefe zaka Fara hadawa just tell me I got you covered..." Inji sister Dinshi, "Ai ba wannan zancen...pls fadamin..." Ta fada Mata "Ai komai tana saidawa when it comes to to atampopi, laces, jallabiya, shadda manya da kanana, gadaje na waje, Kuma kayanta are very affordable don dukda Nima Ina Dan Dora abinda baa rasa ba cewa ake kayana da sauki...." Ta fada mashi, "Oh madallah... gaskiya ki bani handle dinta in duba abubuwa in gani..." Ahmed ya fada Mara, Nan tace "Kaje Instagram ka duba pretty-collections.1 kou Facebook ka duba hadiza ibraheem kou ka kirata ta +6013-350 7479 kou WhatsApp ta 08179324917,..." Ai tana Fadi yayi Saurin searching dinta Kan Instagram yayi following dinta ya Fara duba irin abubuwan da take dashi, he is so happy sosai, at least wannan zai taimakawa Amira sosai, daga cikin daki zata iya sanaarta ba tare da kowa yasan She's into business ba, daman this is what he wants, ba sai ta fita ba Balle ace Tana zuwa yawo, "Dear ...pls ga number Nan...ki fada mata tayi adding agroup dinta..." Ya fada Mata, "Number wacece Yaya...kou dai munyi inlaw bamu sani ba..." Kanwar tashi tafada mashi tana dariya. "Lallai...nidai kawai don't be too inquisitive... just help tell her to add the number...Allah yasa Bata wulakanci..." "Aa Yaya Bata da wulakanci...kawo number..." Ta fada mashi, Nan ta karanta Mata number Amira yace ta ta sakata a cikin group din, tanbayar sunanta Ahmed yace "Aisha..."yayi Mata karyar don Kar ta gano it's amira,he wants it to be a secret don Bai son maganar ya Kai kunnen mamanshi tace he is not respecting him anymore, Nan dai sister Dinshi tayi saving number da sunan daya Bata, Yana komawa gida ya kirata ya fada Mata what he have planned,she was so excited Amma sau tace Bata da account number,goshi ya dafa before yace "It's alright...Ina da wata account da ban komai dashi...sai ki dinga amfani dashi before ki samu Daman bude naki..." ya fada Mata, Amira that his kindness yasa ta Zama so speechless tace "Yaya...Kana kaunata da yawa...ban iya gode maka..." Bata karasa ba yace "Pls ki daina...." "Ok Yaya...Amma in na Fara posting Kaya a Facebook mutane zasu San nice...Kar mama ta kwace wayar pls..." Ta fada mashi cikin sanyimurya, "Kar ki damu...zanzo gidan sai muyi magana...na bada number ki zaayi adding dinki cikin group din Kaya. .and incase wata number ta kiraki don't pick.." ya fada Mata atakaice, Bata nemi jin why ba tace mashi "Ok..." Thanks 1/5/21, 8:17 PM - Ummi Tandama: 9🧡❤💚💙? Damata biyu (Second chance) 💙💛💚❤🧡? Zuwairat ummumaryam 9️⃣ Not edited. Did you know yanzun muna da Kaya kala kala,kayan gyara, gyaran na hakika, da akwai na Danko Wanda zai taimaka maki wajen gane sanyin gaba gareki kou kuwa normal gaba, Sannan da akwai zabon mallaka da hajiya agadaz take yowa 12k duk rowar mijinki sai ya sauya, tana kawo ciccibi at 7k da akwai gari kala kala Wanda ya kamata Kar ki Bari su Kare maki a cikin gidan ki, Ina wayanda zaayiwa kishiya, ki kwantar da hankalin ki, in har Zaki rike Hajiya agadaz Baki da matsala don amarya Bata nuna maki komai sai da chest, Baki wulakanta, Yar uwar ki fidda kudinki ki gyara aurenki, yanzun baa yayin boka kou malam don in kin Kai mashi kudi shi yaci Dadi ya kwanta, kece Zaki ci abunki da kanki Kuma yayi maki aiki, Yar uwa try ki maida kanki Yar gata da kayan hajiya agadaz, I was so eager to get back to you ladies saboda kayanta. I want duk ya mace tayi amfani da kayanta, ki gwada kiji ya abun yake,da akwai virgin again, maganin da in kin matsa wajen gam zaiyi a sale sabuwar first night, yanzun zamani ya sauya, zaman lafiya yafi Zama Dan sarki, the way to a man's heart is through your pussy, yanmata ma sun Saya balle ke na halal. Mata ku rage rowa ku mori aurenki. About slimming pills zaa sayar da each bottle dubu 8k Mai saye daga 3 Kuma 7k so Kar ki bari a barki baya look unique and elegant again. Did you know we have royal honey syrup da chocolate irin na jaruma?, Well it's available, in kin saya baiyi maki ba ki maido, har da zuman maza Yan minti biyar. Ki bashi Kisha mamaki but Yana da dan kudi fa. Be Hala reader by paying 500, cikin darinki biyar da Zaki biya da akwai na mabukata ciki, endeavor to pay, make others grow, support others. Wanna novel din na kudine, some people call me mama Allah yaisa lol, yes mana, it's nothing for as long as on my right, don samun novel din Nan Zaki biya 500 ga account number 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, in kin biya ki turawa 08106102727 screenshot din biyanki ta WhatsApp. Did you know why buying my novel is beneficial?, We got to save each others contact. Dan Allah ban da Katin waya, wallahi Kati namin yawa har in rasa yanda zanyi dashi, waynada Basu da account zasu iya badawa a saka masu ta POS, na yafe maku KU biya 400 saboda suma Yan POS suna charging nasu, in kin biya zaa Baki takardan shedan kin biya sai ki daukeshi picture ki Turo min. Kar kuce yayi tsada pls. It's not easy and it's my longest novel ever. Insha Allah you won't regret buying. Masu son inyi saving numbers dinsu don ganin hajar da muke sayarwa wannan ce damanki. Nagode Free page. Read Share Thanks Nan ya kashe wayarshi ya ajiye Yana Mai jin wani irin farin ciki, wani irin annashuwa kawai yake feeling so happy, Babu abinda ke farantawa bawa Rai kaman Zama hanyar farin cikin wani instead of hanyar saka wasu kuka kou Bakin ciki, kou aikin Nan daya samu Bai sakashi farin ciki kaman magnar samun abunyi na Amira ba, it really gives him joy that zata iya wani Abu from home that doesn't need huge money, he was thinking first salary dinshi zai cire Mata wasu kudi ta samu ta dinga wani Abu from home Amma sai gashi Bata bukatar kou sisi, baisan why doing things for her gives him so much joy ba, he knows Yana sonta but it seem abinda yake ji Kan Amira is above love, tausayiinta ya fi karfi cikin zuciyar shi, sanann Yana son ta zamo Mai dogaro da Kai as he knows a cikin society dinsu yanzun da wuya a samu Wanda zaice ya aureta with such past, yasan injar tana da dogaro da Kai she won't be in much pain when her younger sister gets married and come home with their families ita Kuma tana gida ba mijin aure, inda Ahmed ke kallo kaf family dinta babu Mai kallon wannan, he is 34 Amma _brain_ dinshi works like na a very big man, inda yake hangowa daban da inda duk family dinta ke hangowa, her mom and dad only thinks of Allah ya kawo Wanda zai sota a yanda take tayi aure shi Kuma Sam tunda yasan ba zaa yarda ya aureta ba Bai hangetra getting married anytime soon ba and yasan kou tayi auren wulakanci da gori kawai zata dinga fuskanta, yasan kou nawa zaa Bata a lokacin bazai Isa ya share Mata hawaye da Kuma bakin ciki ba, all he wants is for her to be independent, for her to be someone that doesn't ask of anything from anyone, someone that doesn't have to be angry fron what people say about them, da akwai position din da zakaje that kou me zaa fada a kanka you won't even care, he wants her to be able to take good care of herself and her son, and Babu abunda zai bashi farin ciki kaman shi ya Zama silan da zai sa ta Shiga next level of her life, he wants her stand and rise her head and said I have learned from my mistakes, wayarshi ne ya Fara ringing ya kalli wayar yaga wani abokin shi ne, "Wai yau baka fitowa ne... remember it's Saturday fa..." Aka fada mashi from the other side "Aa...yau am exhausted..." Ya amsawa Wanda ya kirashi, "Ok shikenan...see you later..." Aka fada mashi,kashe wayar yayi ya kwanta Yana tunanin abubuwa da dama. Faiz Kam har rama yayi thinking of how to over come this mess, har yanzun dad dinshi Bai san abinda ya faru ba, shidai he is afraid of abinda zai faru, it's Saturday and irin Saturday Bai fita zuwa koina zai Sha baccin shi ya koshi samnan ya leka gidansu bintu because most weekends yake zuwa gida that's if ya gan dama, this Saturday is a sad one to him, duk da Saida ya Sha ya koshi jiya before sleeping ya tashi da wuri,. Zama yayi Kan gadonshi Yana tunanin how it's going to be, abun Yana mugun tada mashi hankali, sides of the insult will be much, sisters dinshi da Basu Wasa da kudi will insult him to stupor, Daman cewa suke yafi su jin dadi tunda abinda ake Basu a shekara shi cikin wata sai ya samu linki, wayarshi dake gefe ya dauka ya duba balance dinshi, ba don komai ba sai don yaga if he can cover up for this mess, balance dinshi ya duba yaga abinda yake dashi a nashi account din is 3m da Yan Kai, wurga da wayar yayi yana cewa "Ohhh...why will I start paying for what I did use!!!..." Ya fada cikin ihu Yana Dora hannu bisa Kai, "How is that possible!!! Ehe...how?...ka taba biyan abinda baka ci ba?!!..." Ya fada cikin matsanacin damuwa da tashin hankali, tunda ya Fara heading wannan company Bai taba Shiga iron wnanan damuwa ba, Bai taba jin kanshi Haka ba, Bai taba Shiga tashin hankali irij wnanan ba... "Ayemi!!!." Ya fada Yana shafa kanshi sosai, if kaga yanda yakeyi sai ka rantse he is going insane and wanna is something that has been happening since ya gano sunyi loosing woefully, "I told this man I can manage company Amma yace dole... ni ban iya management ba....ban iya ba.... it's not my Field....I told him I don't want to....now see..." Ya fada Yana mikewa daga Kan gadon sanye da kayan bacci, "Su dole sai da yayi abunda suke so...."ya sake fada heading to his bathroom. Abiinda Bai sani ba is dad dinshi yasan komai, he knows about the huge lost, he knows everything Amma yayi shuru, yau asabar da hajiya kadijatu tazo gaidashi yake fada Mata zai amshe company daga hannun faiz since Bai yuwa yana zuba makudan kudi Yana Shiga debt dukda kudin da yake fiddawa, "Inna lillahi waina ilaihi rajiun!!!" Hajiya kadijatu ta fada cikin matsanacin tashin hankali as ita it's a thing of shame to her ace uba ya amshe company daga hannun biological son dinshi ya mikawa wani Chan waje don tasan for now he doesn't have anyone in his male children da zaiyi taking over the position, inda da akwai wani cikin yaransu she won't care kaman wani Chan ya je ya hau wnanan position din yayinda ga nashi Dan Nan, "Alhaji... wannan Karin ma asara aka Yi..." Ta fada cikin damuwa sosai kaman zatayi kuka " Ai fadin asara akayi is a total waste of time... It's a huge lost...very huge...did you know kou kudin Dana zuba a wannan production din ban samu ba...kou kudina ban maida ba Balle inyu maganar samun riba...gashi Ina biyan maaikata....ni da nake tsoho always think of getting my productivity to the next level sai yaro matashi bazai yu amfani da brain dinshi a samu cigaba a company ba sai Dan banzan wawanci....Ina Nan Ina jiran ya Gama karatu ya dawo yayi taking over Ashe it's a total waste of time, ...kilan da su Maryam naki kiransu da Yaya Mata ne na Basu position a wajen kilan da abun yayi daidai.... wanna da namijin baiyi min Rana ba..." Alhaji haruna ya fada sounding very bitter, duk maganr dayake Bai San hajiya kadijatu is shedding tears ba, Sannan Basu San hajiya Fatima tazo tana daidai kofar bedroom din tana jin duk abinda suke Magana a Kai, she feels like jumping because of happiness,. Now she's so fulfilled dayace inda ya sani da Bai aurar da yaranshi Mata da wuri ba ya Basu position a office, "Ai baka yarda cewa what man can do woman can do even more ba..." Ta fada cikin ranta cikin farin cikinsosai, Sannan maganarshi na cewa faiz baiyi mashi rana ba gladdens her heart sosai, ta Dade batayi irin wanann farin ciki ba, she's so happy that Bata Shiga ciki ba ta juya ahankali ta koma don if she enters zata saka Baki Kar alhaji ya Kori faiz daga company din like she always does dukda ba daga cikin zuciyar ta take fadin hakan ba, yanzun Kuma she doesn't want to intrude at all, "Am so sorry he is giving you so much pain..." Hajiya kadijatu ta fada cikin hawaye, "Are you crying?.." alhaji ya fada as Bai San tana kuka ha sai da yaji tayi magana, "Ai da ban takaici... you're saying baiyi maka rana ba...I don't blame you ever because it's all his fault...nasan kayi hakuri dashi sosai...kayi duj abinda kaga ya dace..." Ta fada cikin kuka kanta kasa, "Hmm kina Nan kina Bata hawayen ki.kan wanna yaron da ba hankali gareshi ba....zakiyi mamakin shi Bai damu da abinda ya faru ba...am sure he is there sleeping like a mad man like he use to... stop disturbing yourself about him..." Ya fada Mata sounding very calm don ta daina kuka "Ai alhaji ya Zama Dole inyi kuka...he is my first son...it really hurts kaga your first son doing anyhow...har ya kaiga mahaifin shi na cewa Bai gan ranar haihuwarshi ba..."ta fada cikin matsanacin kuka, "Oh pls don't hold my words against me...ba Fina son yaron Nan kikayi ba...I love him Amma ai Dole inyi magana if he is doing anyhow... kusan million goma ne babu a kudina talk of profit Dina.... before har ribar million ashirin Ana samu Amma yanzun ba ribar ba kudina...ai dole inyi magana..." Ya fada Mata. "Wai shi ke daukan kudin kou Yaya...am totally confused..." Inji kadijatu "Ai sai ki kirashi ki tambayeshi...who knows yanda yakeyi da kudin...."inji alhaji, "Yanzun alhaji korar shi zakayi kenan...." Ta fada cikin damuwa "I have no choice ai....Haka Zan zuba mashi Ido ya dinga abinda ya gan dama?...last year the production was so good Amma ribar Bai da yawa yanzun Kuma kou kudina ban samu ba Balle riba....ai in na barshi next year bashi zai ci min Bayan kudina...." Ya fada Mata, "Hmmm it's ok...Allah yasa hakan shi yafi alkhairi..." Ta fada Tana kuka Sosai, shuru yayi not replying her, shidai har ga Allah he wants to send him out of his company Amma was zai bawa a whole company, his own son is misbehaving with his money yasan kilan wani will do worst, Sannan yanda mamanshi ke behaving is making him feel somehow, she's making him feel weak, wayarshi ya dauka ya Kira number faiz, lokacin faiZ na bathroom so baiji Kiran da akayi mashi ba, "You see...he is there sleeping and you're here crying for him...duk da Mai hankali should think when he is in destress Amma ban da faiz...nasan Bai damu da if he run me into depts ba, ..." Alhaji ya fada Yana ajiye wayarshi, Cikin fushi as he thinks fajz Yana Chan Yana baccin shi Bai damu ba, inda ya San yanda ya damu this time around da ya daga mashi kafa sabida tausayi. Faiz na fitowa daga bathroom yaga haske Kan face din wayarshi, ahankali ya Isa wajen wayar sai yaga babanshi ne kiranshi, irin faduwar gaban dayaji inda weak heart gareshi ya isa ya samu heart attack don wani irin faduwar gaban yaji lokaci guda, Saida ya dafa chest dinshi for some seconds ya lumshe idanuwa before ya bude idanuwanshi, ajiyan zuciya ya saki before yace "Allah yasa Bai sani ba... help me Allah..."ya fada Yana daukan wayar a hannunshi Yana nufan kofar fita, bakinshi ya bude yayi breathing out yayi smelling breath dinshi yaji it's Normal sanann ya fita, tunda aka kawo Mashi file din suke ta wasan boyo da alhaji, Bai yarda su hadu don Kar yayi mashi maganar, kou bangaren Bai zuwa gaidashi, tamkar he is going to the lion's den Haka yakeji, Bai tsoron kowa Amma Yana tsoron fadan mahaifin shi,. Sai tafiya kaman yake sabye da kayan baccin dake jikinshi, Yana zuwa kofar bangaren alhaji saida ya tsaya yayi adua sanann ya Shiga da sallama, falon babu kowa, tsayawa yayi sake sallama gabanshi sai faduwa kawai yake, he just pray ba maganar lost dinsu zai fada mashi ba, jin shurun yayi yawa yasa ya nufi kofar daya San It's his bedroom, Yana zuwa ya tarda kofar bude Yana jin kukan mom Dinshi kasa kasa, da sauri ya karasa bakin kofar yaga mamanshi zaune bakin gadon alhaji yayinda shi Kuma Yana zaune saman gadon, daga Kai alhaji yayi ya watsa mashi wani irin kallo, "Assalamualaikum..." FaiZ ya fada kanshi kasa, amsawa alhaji yayi kaman Bai son yayi magana yayinda yana kauda kanshi gefe alaman kou kallonshi Bai son Yi, ita Kuma ta daga kai ta kalleshi ta cigaba da hawaye abunta, kaman Mara bones a jiki ya taking steps kaman uku zuwa dakin wondering why his mom is crying like this da sanyin safiyar Nan, gefe daya ya tsaya yace "Daddy....ka...kirani...Ina.. bathroom..." Ya fada kanshi kasa. "Am going to ask you a very straight forward question and how you reply zaiyi determining next action Dina....kake Kai min kudin company..."alhaji ya tambayeshi Kai tsaye, faiz sake dafa chest yayi cikin tashin hankali as he knows shikenan babanshi ya San what happened, yanda ya dafa kirji ta kasa magana alhaji ya kalla before ya tabe Baki yace "Ai dole kq kasa magna....look at how stupid and useless you're.... you can't even defend yourself...duk manager knows how to make a statement when ever something like this happened Amma ka kalli kanka....wato ka maida kudin company Dina kudin holewa da bushasha kou..." Wnanan maganar da yake yasa faiz Fara hawaye as kou kadan ya rasa abinda zai fada mashi iyaka yayi Shuru, it really hurts him, in an zageshi Kan something that he knows it won't hurt like this, "You're such a huge disgrace to your kind....Ina da abokai da dama wayanda yaransu at 20s suke Fara yin aiki a company din mahafiinsu suna fiddo Excellent results...am gaka...34 going to 35...common company you can't manage..." Alhaji ya sake fada mashi sounding very better yayinda shi Kuma Yana tsaye inda yake sai wasu irin very hurt tears ke zubo mashi, baka taba sanin he is crying don no single sign, saidai mamanshi dake kuka sabida bakin ciki, duk uwa will cry if the father of the child is talking like this, "If you know ka ajiye min kudi a account Dinka wallahi return my money... there's no way da ban ci riba ba Kuma in Fadi Haka...in my 40 years of business ban taba witnessing such nonsense ba... bring back my money kou Kuma I handle you in a way you never expects....I will treat you the way I treat any thief in my company..." "Am...not...a thief....I didn't...take... anything..." Faiz ya fada cikin shesheska, kallonshi mamanshi wondering Wai fazi me ke kuka kou waye, shima alhaji kallonshi yayi Amma kou kadan Bai ji tausayinshi kou kadan ba, "Kayi kukan jini if you like....but give me back my money...kasan millions nawa na zuba a wajen... you knew it...and Bai taba yuwa in barka anyhow....kawai ka maidomin kudina...If you like go anywhere ban da matsala...kawai maidomin kudina... period..." Alhaji ya fadawa crying fajz "Wallahi ni ban San what.. happened ba.... wallahi daddy believe me ban taba kudin company ba....ban amsar koy sisi a cash...Kuma ka Tambayi mr bamaiyi if na taba fada mashi kou kobo ya turamin ta account.... wallahi daddy ban taba kudin company ba.... salary da allowance diba kawai nake amsa..." Ya fada mashi cikin hawaye, tsoki alhaji yaja before yace "Oh wnanan it's your problem...ai tunda you're the head kou me ya faru it's on you....kayi tunanin Ana Zama shugaba saboda warming chairs?...when you're a leader any thing comes to your and from you...so ba ruwana da wani baka amsar komai or whatever... it's entirely your business...ai you're the Head...Bai yuwa sabida your mismanagement a lalata min company..." Alhaji ya fada mashi cikin fushi, sadda Kai kasa faiz dake hawaye yayi before yace "Nidai...tunda ban iya management ba...kawai....na bar aikin..." Bai karasa ba alhaji yace "Ai daman I know it's your plan...nasan abinda kayi planning kenan...wato you embezzled my money sai daga Baya ka bar wajen...tou in har it's your plan you fail woefully... wallahi ka Fadi kasa... listen and listen attentively...kou koranka bazanyi ba... wallahi na baka shekara guda. .to get back my company on it's feet....in yaso you're Free to leave...Amma wallahi baka Isa ka kwace min kudi kace zaka bar aikin ba..." Mahaifin shi ya fada sounding very serious than ever, faiz kallon mamanshi data ji sanyi saboda second chance da aka bashi yayi yace "Mummy...ki...saka...Baki a wanann alamari...Dan..Allah tell him..ya amshe company dinshi..." Aikam Bai karasa ba mamanshi ta Mike tayi mashi wani irin wawan Mari, zai bude maki yayi magana ta Kara mashi another one, "Just keep Shut Dan uwarka.... wallahi aikin Nan kou kaki kou ka so sai kayi shi...and wallahi you do it well kou kuma fita daga cikin yarana....Bai yuwa ka dinga jamin tozarta.. it's never happening... never..." Ta fada jikinta na rawa, faiz data dafa both cheek dinshi zaro idanuwa yayi not knowing what to say, he is so surprised by her statement, wato because of aikin da Bai yiwa shi wants to disown him, "Haba...iyami... it's unfortunate..." Hannu ta sake dagawa zata bugeshi alhaji yace "Enough... enough..." Ya fada Mata Kai tsaye, "Wallahi alhaji i meant anything I said....in har wannan Yaron bazai maida hankali yayi aiki yanda ya kamata ba wallahi billahi saidai ya nemi wata year.... before ya kunyata ni cikin family da ake ganin ban chanchanci what I get ba it's better ya fita daga rayuwata... wallahi I mean..it.. " ta fada tana barin dakin cikin zafin mama, now faiz knows she's so fucking serious, bai taba ganinta Haka ba tunda yake, he knows she's a very hot tempered person Amma Bai San it's up to this extend ba, kallon babanshi yayi alhaji ya watsa mashi harara Yana cewa "Shame on you sakare....kaji haushi wallahi...ai na fada maka...if you think Zan barka ka cinye min kudi ka bar company kayi karya...sai kayi working ass dinka ka maida Mani company on it's leg sai ka tafi duj inda kakeso...and ka sani am not adding dime to what it's in that account...shi saka juya har sai ka samu kudina yanda yake....Kuma ja sani wallahi kudin siblings dinka na wannan shekaran it's on you....now get out...kafin inci ubanka..." Mahaifin shi ya fada a harzuke. Thanks 1/5/21, 8:17 PM - Ummi Tandama: 10🧡💛❤💜? Damata biyu ❤💜💛💚💙? Zuwairat ummumaryam 1️⃣0️⃣ Not edited. Did you know yanzun muna da Kaya kala kala,kayan gyara, gyaran na hakika, da akwai na Danko Wanda zai taimaka maki wajen gane sanyin gaba gareki kou kuwa normal gaba, Sannan da akwai zabon mallaka da hajiya agadaz take yowa 12k duk rowar mijinki sai ya sauya, tana kawo ciccibi at 7k da akwai gari kala kala Wanda ya kamata Kar ki Bari su Kare maki a cikin gidan ki, Ina wayanda zaayiwa kishiya, ki kwantar da hankalin ki, in har Zaki rike Hajiya agadaz Baki da matsala don amarya Bata nuna maki komai sai da chest, Baki wulakanta, Yar uwar ki fidda kudinki ki gyara aurenki, yanzun baa yayin boka kou malam don in kin Kai mashi kudi shi yaci Dadi ya kwanta, kece Zaki ci abunki da kanki Kuma yayi maki aiki, Yar uwa try ki maida kanki Yar gata da kayan hajiya agadaz, I was so eager to get back to you ladies saboda kayanta. I want duk ya mace tayi amfani da kayanta, ki gwada kiji ya abun yake,da akwai virgin again, maganin da in kin matsa wajen gam zaiyi a sale sabuwar first night, yanzun zamani ya sauya, zaman lafiya yafi Zama Dan sarki, the way to a man's heart is through your pussy, yanmata ma sun Saya balle ke na halal. Mata ku rage rowa ku mori aurenki. About slimming pills zaa sayar da each bottle dubu 8k Mai saye daga 3 Kuma 7k so Kar ki bari a barki baya look unique and elegant again. Did you know we have royal honey syrup da chocolate irin na jaruma?, Well it's available, in kin saya baiyi maki ba ki maido, har da zuman maza Yan minti biyar. Ki bashi Kisha mamaki but Yana da dan kudi fa. Be Hala reader by paying 500, cikin darinki biyar da Zaki biya da akwai na mabukata ciki, endeavor to pay, make others grow, support others. Wanna novel din na kudine, some people call me mama Allah yaisa lol, yes mana, it's nothing for as long as on my right, don samun novel din Nan Zaki biya 500 ga account number 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, in kin biya ki turawa 08106102727 screenshot din biyanki ta WhatsApp. Did you know why buying my novel is beneficial?, We got to save each others contact. Dan Allah ban da Katin waya, wallahi Kati namin yawa har in rasa yanda zanyi dashi, waynada Basu da account zasu iya badawa a saka masu ta POS, na yafe maku KU biya 400 saboda suma Yan POS suna charging nasu, in kin biya zaa Baki takardan shedan kin biya sai ki daukeshi picture ki Turo min. Kar kuce yayi tsada pls. It's not easy and it's my longest novel ever. Insha Allah you won't regret buying. Masu son inyi saving numbers dinsu don ganin hajar da muke sayarwa wannan ce damanki. Nagode Free page. Read Share Thanks Ahankali faiz da jikinshi duk ya mutu ya juya kanshi kasa ya nufi kofar fita "If ba sakare ba wane yaro Allah zai bashi whole company ya kula dashi bazai zage damtse yayi daidai ba...sai dan banzan taurin Kai da iya firing mutane... some of those people you're firing are far better than you...." Faiz tsayawa yayi Bakin kofar yana sauraron abinda dad dinshi yake cewa, shidai dukda bai wani damu da wannan aikij ba he feels so downgraded, he feels so low right now, so insulted and gilted, alhaji dake magana is someone that kafin ya yaba maka then you must have done something very very very great, shi mutum ne da zai zageka tas da bakinshi kou ba don komai ba sai don ka gyara, kou cikin masu aiki a company dinshi suna tsoron yin anyhow because he will handle roughly, faiz ma raga mashi kawai yake don karamin aikinshi ne ya kirashi a gaban kannen shi ya tozarta shi, kuma yin hakan doesn't mean Bai son danshi aa, he loves them sosai, duk rashin jin faiz doesn't make him love him less, kou kadan he doesn't hate him but Yana son ya gyara, yasan in har wannan Yaron Bai gyara ba ya kwanta dqma da akwai matsala because all the legacy he left behind zai Zama abun Wasa, Bai son ace Bayan mutuwar shi a saidawa Yan kasuwa company dinshi, Yana son Bayan Bai da Rai shi faiz yayi tsaye yayi aiki yanda ya kamata kowanne danshi na miji ya samu nashi company, kou wanna company dake hannun faiz nashi ne, it's all his amma ha zai taba fada mashi it's his ba until he starts doing the right thing, he made it look as faiz is working for him meanwhile he is working for himself, babu Wanda ya San hakan cikin family dinshi Sai lawyer dinshi, shi kadai yasan Kan abubuwan, Yana son daga Wanan company a samu wani just as cikin nashi company an samu about 4 company daga nashi, ya Zama Dole yasa danshi ya Zama Mai aiki tukuru, kumw kou da kuwa zaiyi ya samu ribar bazai yaba mashi ba har sai ya samu yanda yake so. Faiz na tafiya Yana hawaye, ranshi ba karamin baci yayi ba, Bai nufi Bangaren shi ba sai ya nufi bangaren mum dinshi, falo ya tardata zaune ta dafa goshinta, she is still crying saboda haushi, tana jin yayi sallama ta Mike tsaye ta nuna mashi hanyar waje "Iyami..." "Kai...get out.... don't bother talking to me until you start doing the right thing...." Ta fada cikin matsanacin ihu, Daman he knows his mom, Bata da sauki kou kadan, he knows yanda take da zafi if ranta ya baci, inshort at times he feels he takes some of her character, daam shi zafin biyu ya hada Wanda hakan yasa shima ba kanwar latsa bane, ahankali ya juya Saida yayi nesa daita ya tsaya ya juyo yace "Am sorry....I hope some day...I make you happy..." Ya fada cikin sanyimurya Yana fita daga bangaren ta. "Amin..." Ta fada cikin ranta, she have decided to rough handle him, she won't even bother waking him up anymore, she won't talk to him about the company anymore, ha tun yau take mashi magana ba and if really he wants to change da tuni ya sauya, now all she will be doing is to pray that he start doing the right thing, she's praying for Wanda zai taimakawa danshi ya shiryu yazo, this will be her prayer points right now, she will be away from him physically but with him spiritually,. Hajiya Fatima kuma tana Shiga bangaren ta har rawa ta farayi saboda farin ciki, she wanted to call her daughters ta Fada masu abinda ke faruwa sai Kuma taga it's too early, Bata son in-laws dinta suji abinda zata fada masu don Kar ya Zama Kaman she's a bad mother,  tasan anjuma zasu kawo yaransu weekend, then she will tell them what she heard with her own ears, cikin rawar jiki ta tafi bedroom dinta tana son Kira wata matan wan alhaji da suke very good friend, kawayene su na gidan gaba don they do Lots of things tare, kou sanda zasu aurar da yaransu kayan daki iri daya akayi masu, they gossip alot About hajiya kadijatu and faiz, kullum Suka samu Daman haduwa Basu da hiran daya wuce ta faiz saboda wannan company da aka danka mashi, Yana masu zafi sosai, wayarta ta dauka ta nemi number datayi saving da hajiya Saadiya, dailing tayi ta saka wayar a loud speaker tana jiran ayi picking, wayar Bata Dade da Fara ringing ba aka daga wayar da sallama, amasawa hajiya Fatima tayi before tace "Antyna...Ina kwana..." "Alhamdullilah hajiya.... lafiya Kika Kira da sassafe Haka..." Aka tambayeta daga chan bangaren, "Ai na kasa Hakuri gari ya Ida wayewa..." Ta fada cikin rawar jiki, "Toufa...me ya faru hope abun farin ciki ne...." Aka fada daga other side din, "Hmmm...ai anty...Baki San abinda ya faru ba...yau da kunnena naji alhaji na cewa zai amshe company daga hannun wannan Dan yarbawam...." Tun kafin hajiya Fatima ta karasa maganar matar da take yiwa magana ta fada gud'a cikin matsanacin farin ciki, "Finally...asirin yorubwa ya Fara karyewa....Amma wanna Is a very sweet news wallahi...naji Dadi..." "Ai anty Baki kaini jin daddy ba... wallahi da kunnena naji alhaji na cewa inda yasan Haka wannan yaron zai Zama da kou kadan Bai daranta shi Kam sauran yaranshi ba..he even said daya sani ya bawa su maryama position a company...Wai har da shi da namijin baiyi mashi rana ba..." Ta karasa maganar ta cikin farin cikinsosai, kou jin voice dinta kayi kasan she's so excited, "Ai Allah ha azzulumin bawan sa bane...Yaya matan da akace Basu da amfani Basu da darajan aka aurar dasu har an Fara danasanin hakan... alhamdullilah...am so happy... anjuma zanzo gidan...ai wannan news said yafasa min waya sabida karfinta...yafi karfi wayar...""matar Ta fada mata from the other side of the phone, "Ai Kar ki damu...ba sai kin zo ba...in yaran Nan Suka zo yau kilan da yamma in shigo...."hajiya Fatima ta fada Mata "Tam shikenan...sai kinzo... wallahi nasan shegiya in taji sai tayi kaman ta kashe kanta...ita gata Mai da namiji...the controller of q whole family...I know she's feeling ta amshe gida duka..." Matar Bata karasa ba hajiya Fatima tacr "Ai har kuka naji tanayi...ai wallahi Allah yasa daga ranar Monday wani ya haye seat din..." Ta fada cikin farin ciki, Haka suka cigaba da hiran su suna labari sosai Kan su faiz da mamanshi. Cikin hawaye faiz ya koma bangaren shi, Kam gado ya kwanta ya lumshe idanuwa feeling so hurt, Kiran shi bintu tayi, kaman Kar ya dauka sai Kuma ya San halinta she won't give up until they talk, hakan yasa ya daga bayan ya daidaita voice dinshi, "Baby..." Ya fada Mata ahankali "Naam my king... good morning..." Ta fada calmly "Morning my queen..." Ya fada cikin voice da Bai fita sosai, "Baby... what is wrong with you... voice dinka is so down..." Ta fada mashi, shuru yayi Yana Dan shafa goshinshi before yace "Ba komai..." Bai Karasa ba tace "Aa...baby...tell me...naji you're disturbed... what's wrong pls..." Ta fada kaman zatayi mashi kuka, ajiyan zuciya ya saki before yace "Queen... wallahi it's a problem with company money... wallahi na ranste banci kou sisi ba...Amma we're short of millions...balle muyi maganr riba... believe me I didn't touch company money..." Ya fada voice dinshi na rawa sosai, "Inna lillahi waina ilaihi rajiun... subhanallah my king...this is serious....kaman nawa kukayi short?.." ta tambayeshi kaman she can give him the money lol "Above ten millions..." Ya amsa Mata "Subhanallah...wayyo allah babyna....I feel your pain... baby ban son abinda zai takurawa rayuwarka...baby ka bar masu company dinsu ka samu wani aiki...I don't want them to drag you good name into the mud....banson Ana Bata maka Rai....ban son kana Shiga damuwa Kan abinda Bai Kai ya kawo ba..." Ta fada mashi tana magana cikin yaukin gaske, Idanuwa ya lumshe before yace "My queen I wish I can do that but I can't...daddy yace dole sai nayi...mummy Kuma is so mad at me right now...am so confused...so depressed..." Ya fada Mata "Am sorry... sorry my king....kawai kayi yanda zakayi ka bar masu company dinsu...Daman shi family something Haka yake...kana iya Fara naka business din inda babu Wanda sai takurawa rayuwarka..." Ta fada mashi cikij tsananin so da kauna "Baby ai wannan ma is business kuma na gaza...nidai I can't do business...ban iya managing ba...i am an engineer..."ya fada Mata "Baby pls... follow your heart...ka dinga bin zuciyar ka... don't let everyone ruin your happiness pls..." Ta fada mashi "Ok babe...I love you so much..." "I love you too my king...yau me Zan hada maka..." Ta fada mashi cikin shagwaba "Ai baby...I can't go out...ban iya fita at all...am feeling so down today..."ya fada Mata da sauri tace "Baby I look forward to weekend ba don komai ba sai don ganinka... weekend is the only day I get to see you and now baka son zuwa..haba baby did you even love me..."ta fada kaman zatayi kuka "Ke banson rashin hankali da sakarci...bakijij halin da nake ciki?..." Ya fada sounding so loud and bossy "Yeah baby...Amma don Wannan sai kace bazaka zo ganina ba kaman anyi mutuwa?...haba..." Ta fada tana kokarin fashewa da kuka "Daman your problem is totally selfishness da Kuma rashin Hankali....in da kina da hankali you will say Baby rest and don't go out today since you're not happy...Kinga irin Marin danasha hannun iyami kuwa?..." Ya fada sounding a bit funny "Nidai gaskiya iyami ta bar marinka...pls baby kazo...I miss you alot...Zan hada maka kayan dadi da avocado smoothy..." "You're mad...van iya fita yau..I can't even step my foot outside..." Ya fada Mata "Shi yasa nace baka Sona..." Bai Bari ta karasa ba yace "Aje a hakan...Baki Kara ganina sai Nan da wata guda..." Ihu ta farayi tana kuka sosai kaman ranta zai fita "Ummm my queen...I have alot going on in my life right now...I don't need more drama...so ayi kuka lafiya .." Yana Gama maganar ya kashe wayarshi, yasan she will keep calling da sauri ya kashe wayar gabaki daya. Kwanciya yayi Yana tunanin where the problem is, is it that babu kasuwa me kou laifin shine, he just can't point a finger at what the problem is. Around karfe 11 Ahmed yazo gidan su Amira bayah ta Gama bincikenshi Kan wasu abubuwan that has to do with online business, the first thing he decided was tunda Bata da degree for now ta samu tayi online course on business and how to gain from it, yasan some lucky people sun Shiga business and dukda Basu da huge ilimi Kan business din sunyi succeeding yayinda wasu Kuna they need the education on business to do more, shidai Bai San irinta ba but he wants her to be perfect with business,not all have to be degree da sauransu, da akwai lot of people that are doing well with the degree,wasu sunyi acquiring degree don ace suna dashi Amma ba Wai Because the degree is the source of income ba, kou da kuwa zata iya degree din Nan gaba yanason ta Zama master a business, online business, the site he found is about yanza zasuyi training dinka ka Zama professional business man or woman in just one week, the fee for the training is just 10k and it is in just one week tunda is not a serious deep one but it's going to help anyone that partake in the training, Yana da kyau ga wayanda suke son koyan business balle ita that have been indoor for over 3 years,yasan she have missed Alot and he wants her to be upto date with what is happening around now. Yana son ya biya mata ta Fara course din. Yana zuwa gidan bangaren Ismail ya nufa, gaisawa sukayi da Ismail inda Ismail ya farayi mashi godiya Kan yanda yake tayashi kula da Amira "You're very funny...wato abinda nakewa kanwata kakemin godiya kanshi?... lallai ma...wato Kai baza iyayiwa su Amina da habiba ba?..." "Wallahi Ina iyawa...kawai naka is to much ne...kasan her own condition is different...ba kowa zai yarda ya taimaka Mata after what happened ba..." Inji Ismail "Nidai wajena it's not different... you can help anyone if you want to... remember Mai hankali Bai judging wani kou musguna masu saboda situation din rayuwa...it can happen to anyone...so Allah yasa mu dace..." "Allahumma Amin danuwa... you have a large heart daman...Allah ya bamu irin zuciyar ka...yanda zamu daina discrimination da Kuma aibanta mutane..."Ismail ya fada mashi Yana kallon shi, dariya Ahmed yayi yace "Kai Wallahi abun Dariya Bai taba Kare maka...wato Kai da ka dinga kula da ita da baby Nasir for years bakayi kokari ba sai ni da banyi sati da Fara nawa aikin alkhairin ba... anyway I know why you're saying this...kawai you want Kai kadai ka dinga samun lada... anyway bazan Bari ba..." Ahmed ya fada Yana Dariya sosai, shima Ismail Dariya yayi Yana Cewa "Ai there is enough reward to go round...Allah yasa mu dace..." "Amin..." Ahmed ya amsa mashi before adding "Bari inje ingan Amira...we have something very important to discuss with her..." Ya fada Yana mikewa daga inda ya zauna wannan kalaman nashi na karshe sun jefa Ismail cikin tunanin, he feels kilan Ahmed wants to marry Amira tunda yasa daman he adores her so much, he really loves this guy, he is something else, ya yarda he is really inlove with her tunda har Yana bayyana sonsa a gareta despite her lapse, shima Ismail is Among those that prays Allah yasa amira ta samu Mai sonta da aure tunda shima yasan it's not possible ya Mike Yana saurayi yaje ya auri mace Mai Dan, Dan ma ba Dan sunnah ba, he knows love is very blind amma he doesn't pray his own love ya zama very blind to such an extent, Yana iya auren bazawara datayi aure ta haihu Amma not a single lady with a child, shima mikewa yayi sai Ahmed ya kalleshi yace "Ina zaka Kuma..." "Ai cikin gida Zan rakaka muje tare..." Ya fada Yana kokarin saka slippers dake gaban kujeran da yake zaune Kai, "Aa...this important talk doesn't have anything to do with you...so ka koma ka zauna..." Yafada mashi Kai tsaye,hannuwa Ismail ya Dora sama inform of surrender Yana cewa "Yes sir ..." Yana komawa ya zauna, ficewa Ahmed yayi daga part din Ismail ya nufi cikin bangaren hajiya, Yana zuwa ya tarda ba kowa falon Bai Bata lokaci ba ya wuce dakin Amira. Shi Kuma Ismail na ganin ya fita ya mike ya dinta lekawa ta window sai da ya tabbatar ya Shiga shima ya fita ya nufi bangaren mum dinshi, Yana zuwa ya wuce dakin mamansu,. She was laying on her bed amma ba bacci take ba, sallama yayi ya Shiga ciki ta amsa mashi tana gyara kwanciyar ta, "Mummy...kina hutawa ne..." Ya fada Mata Yana kallonta "Yes...am relaxing...any problem?.." ta tambayeshi "Aa... mummy..ba wata matsala... saidai kawai am happy Kan wani Abu ne dake neman faruwa..." Ya fdaa Mata with so much happiness, kura mashi Ido tayi tana kallon shi, "What happened...menene?" Ta tambayeshi "Ai mumcy it's about...Amira da Ahmed...I think dukda flaws dinta he will marry her..."cikin wani irin yanayi hajiya ta mike zaune tana cewa "Wace irin magana kake Haka....shi ya fada maka hakan kou you just said it kawai..." Ta tambayeshi to hears the truth, in Kam shi yafada Mata hakan har sadaka sai tayi yau because it's so unexpected, "Ai mummy kou Bai fada ba alaman ya nuna he is inlove with her... even as am speaking to you Yana wajen ta...mummy he loves her..." Jikin hajiya ne yayi sanyi ta koma ta kwanta Tana cewa "Ita mahaifiyar shi zata yards kou da kuwa shi Yana sonta?.. a cikin uwaye Yan kadan zasu yarda da such Abu fa...even me Ina cikin percentage da bazasu yarda ba...so don't get my hopes up pls..." Tafada mashi cikin sanyimurya "Nikam mummy Zaki gani...in har ya dage ita yake so ai Dole ayi hakuri ya aureta kou Ana so kou baa so...I know he loves her don Kar kiga irin abubuwan da yake kawo Mata...har..w..." Sai ya tuna Bai kamata ya fada nata ya Saya Mata waya ba don gudun Kar ta amshe daga gareta, . "har me.." ta fada tana Mikewa zaune again looking very sensitive, "Aa ba komai mummy...kawai dai ki kwantar da hankalin ki Kan lamarin Amira...in har Allah ya yarda zai aureta...kuma.kowa yasan Ahmed is one in million...so be happy..." Ya fada Mata, ahankali ta sake komawa ta kwanta cikin ranta Kam Tana aduar Allah yasa wannan Yaron ya aureta da tafi kowa farin ciki, su plan dinsu is ta samu Mai kebeta shi Kuma he have a total different opinion, he wants in future ta kasance Mai zaban maza despite her lapses, yasan insha Allah Allah will not let all his plan go Astray " Tou mu dinga adua Allah ya amince...da Kam nayi baccin da banyi in the past three to four years ba, dana zuba ruwa kasa nasha in har amirata ta samu Miji tayi aure Kuma mijin ma someone like Ahmed...da wannan ranar zai kasance Rana mafi girma a rayuwata..." Ta fada voice dinta na rawa kawai sai ta Fara hawaye. Thanks 1/5/21, 8:17 PM - Ummi Tandama: 12❤💚💚💙? Damata ta biyu ❤💙💛💚🧡? Zuwairat ummumaryam 1️⃣2️⃣ Bintu was so ashamed of what fajz told her that kou kadan Bata gan Maryam dake tsaye tana faman fada ba, ita dai gani take faiz ya gama daita, ta rasa wane irin mutum ne shi, abinda Basu taba Yi ba Kuma yanzun just kiss he is asking such stupid questions,  kou kadan Bata iya zuwa gida don mamansu knows in taje gidan tana kaiwa yanma Bata dawo ba and if she comes back today this early she will know something is wrong, gidansu Hindu kawai ta nufa. Maryam was still talking ta nufi bangaren mamanta, hajiya na ganin jikokinta ta ware masu hannuwa tana . "Oyoyo..." Ta fada cikin matsanacin farin ciki, itadai Maryam tana cewa "Don tsabagin iskanci sai a bar yaro Yana rainawa mutane Hankali mace har bangaren shi..." Sai  lokacin hajiya Fatima taji abinda take cewa tace "What happened..." Ta fada tana kallon Maryam that look so angry "Wai yanzun Nan da Zan shigo Naga bintu Yar gidan baba salisu ya fito daga bangaren wannan wawan tana kuka,... yanzun in yaran Nan suna waje suna kallonsu ya kenan... wallahi sai na fadawa baba..." Ta fada tana zama kusa da mahaifiyar ta "Ai ba tarbiya garesu ba....Ina jinin yarbawa zasuyi tarbiya.... Wallahi ki fada mashi...ai yanda yanzun alhaji yake jin haushin shi nasan zai dauki kwakkwaran mataki kanshi..." Ta fada, "What happened Kuma..."ita Maryam ta tambayeta, Nan Hajiya ta fada mata what she heard this morning "Wai wallahi kou an koreshi daga aiki sai ya biyani kudina....Bai taba yuwa inyi fulfilling dubu dari na.... last year ma baa bamu yanda ya kamata ba..." "Kar ki damu...ai ni wallahi in an amshi company daga hannunshi hankalina ya kwanta....ai you're the first daughter of this family...duk Wanda zaa kawo yanzun Kuna iya saka share a company din...so just relax..." Ta fada Mata. Faiz na Shiga bathroom ya fito da towel a shoulder dinshi Yana goge face dinshi ya nufi parlor "Ashe dai da gaske Kika kin tafi..." Yafada looking around yaga Bata Nan, kolawa ciki yayi ya dauki basket din abinci data kawo ya fito dashi falo ya zauna Kan dining ya jerasu Yana santi "Shegiya da akwai iya girki..." Ya fada Yana Dariya, kofar falon shi aka Dan taba ya daga kai ya kalli wajen sai aka bude, he was thinking bintu ce because the other reason why he loves her is that Bata dadewa tana fushi dashi, even if she's mad she will still show him she cares, at Times she will say sorry kou da kuwa she's not at fault, Bata da Wannan dagin Kai na yanmatan zamani amma Bai San shine kawai Bata iyayiwa rashin mutunci Amma sam Bata daukan nonsense, Yana kallon kofar yaga Ahmed ya Shigo, da sauri ta saki cinyar kazan days Fara dauka ya Mike Yana cewa "Oga at the top so it's you..." Ya fada mashi Yana Dariya yayinda ya nufeshi "Yes it's me..." Ahmed ya amsa mashi yayinda sukayi hugging juna na Yan seconds samnan suka saki, . "Ai har nayi fushi da Kai nace so I came to tell you welcome back and you baka iya zuwa gidan mu..." Inji faiz "Ai am sorry....na Zama so occupied ne... abubuwan it's not easy at all..."da sauri faiz yace "Ya batun aikin...ka samu?.." ya fada kaman ya manta sai yanzun yake tunawa "Ai na jira ka kirani ka tambayeni how it went naji Shuru..." Inji Ahmed, "Wallahi ina cikin wata chakwakiya shi yasa.... anyway zo zauna muci abinci..." Ya fada Yana juyawa da sauri zuwa Kan dining din, Ahmed Dariya yayi yace "Daga zuwa sai cin abinci kaman I came for food?.." Dariya shima faiz yayi yace "Ai you met me eating...babe Dina ta kawo min abunci...Kuma munyi fada har ta tafi...but am sure tana bangaren mummy..." Dariya Ahmed ya dingayi sosai Yana cewa "Daman she's even patient to date someone like you...kaida sai ja fita ka bar brain dinka a gida..." Yafada heading to the dining da faiz ke zaune Dariya ya dingayi Yana rike ciki Yana cewa "Amma wallahi kq fama Dani...in bintu taji wanna shikenan ta samu abun Fadi... wallahi you're so funny...kasa inata Dariya bayab Ina cikin damuwa sosai..."ya fada mashi Yana Danyi shuru as he remembers the situation he is in right now, "What is the problem?.."Ahmed ya tambayeshi Yana Zama Kam dining din Yana lumshe Ido saboda yanda Kamshin abincin ke Shiga hancinshi "Let's eat first..." Ya fada mashi, Zama sukayi sukaci wnanan abincin Ahmed yace "Gaskiya..ka rike wannan yarinyar...not all girls knows how to make such delicacy...." Ya fada Yana Kai spoon of fried plantain cikin Bakin shi, Dariya faiz yayi yace "Well I love her... she's the only one in my life right now...nifa Mata Basu dameni ba...itama If she does anyhow zata see anyhow..." Ya fada calmly as he thinks if he is really inlove with her or not, shidai in zaayi wata Basu yi waya ba Bai damuwa, in Kuma zata kirashi zai dauka ya fada Mata he loves her, saidsi Bai son tana matsa mashi, shidai Bai San if that's really how love is ba but shidai gashi Nan " Wai what's your definition of love..."faiz ya Tambayi Ahmed, kallonshi Ahmed yayi for a moment yace "Wai duk rashin jin ka kana tambayata what's true love..." "Yes...ai there's nothing wrong with asking...I want to know ne...maganar gaskiya I don't think am madly in love with her..I can stay a month without calling her...at times I get frustrated in ta dameni da yawan calls,...some time she have to force me to go and see her...a hakan do you think I am madly in love with her?.." faiz ya Tambayi Ahmed, shuru Ahmed yayi Yana kallon faiz ya rasa amsar da zai bashi, "Nasan I can marry her and live peacefully with her ...but I don't think am so crazy a about her.." yayu adding "Gaskiya Nima that's what am thinking... you know when you're crazy about someone... you won't get frustrated with their calls, you can't stay a week without seeing them saidai in ya Zama Dole... you heart always beat for them..."Ahmed Vai Karasa ba faiz yace "Anyway the good thing is she's so crazy about me...hakan ma yayi... she's my only babe...Kuma intended to marry her..." "Hakan Yana da kyau...ai kou don good meals you have to...wai me ya hadaku fada dazun tou..." Inji Ahmed,Dariya faiz yayi yace "Ai kiss mukayi Naga she was wagging at my tongue kaman zata cinye min harshe...so I asked her has she been kissing outside?.." ya fada Yana Dariya not taking the whole thing serious "And she started crying ta bar Nan..."ya karasa maganar shi ciki Dariya, shima Ahmed Dariya yayi yace "Ai halinka ne Bata sani ba...so tayi ta burgeka amma bata San baayi maka gwaninta ba..." Ahmed ya fada Yana relaxing "Ai ba gwaninta bane...kawai ban son iskanci ne..." "Ai ba iskanci bane...Yar 12 or 13 ce? " Inji Ahmed "Aa she's 24 now...we celebrated her birthday few months back..." Faiz ya amsa mashi "Shine har zakayi mamakin Yar 24 ta iya kiss?.." inji Ahmed "Well it's nothing ai kawai dai nasan tana da jaraba... at times Haka Nan her eyes will just turn red..." Ya fada Yana Dariya, shima Ahmed Dariya yayi yace "Kai dai Allah ya shiryaka....Wai what happened da kake maganar you're in mess..." Ajiyan zuciya fauz ya saki sannan ya Fara bashi labarin what happened in at the company, saida ya Gama magana Ahmed yace "Gaskiya that's bad...kilan someone Yana Sata baka sani ba kou Kuma you're not a good manager..."inji Ahmed "I know am not a good manager...in ba abun iyayenmu ba Ina engineer da business... it's totally two different ways...Amma gashi yace Dole inyi aikin da Zan tsayar mashi da company dinshi before I live...nidai am so confused..."faiz ya fada calmly, "Well try hard... maybe someday you will make your father proud.."tafada mashi. Hira suka cigaba dayi har lokacin sallah zuhr faiz ne ya Fara Shiga ciki ya fito da alwallah sannan shi Ahmed ya Shiga,the first thing that caught his attention daya shiga Bathroom din was the fridge in the bathroom, "Ikon Allah... wannan bawan Allah is senseless...wato he drinks even when taking his bath..." Ya fada yana kallon fridge din da keys ke bakinshi, dawowa yayi ya leko waje Ya kalli faiz dake gyara hannun jallabiya dake jikinshi yace "Kai Wallahi wani irin mutum ne...me kake da fridge a bathroom..." Ya fada mashi yana Dariya, Nan take faiz yayi wur wur da idanuwa as he remembers the fridge is opened and a duk duniya Bai kaunar kowa yasan wannan drinking habit din nashi, dariyan karfin Hali yayi ya nufo shi Yana cewa "Ai in na zuba drink kafin in je office in dawo sai in tarda...babu...shiyasa..."ya fada coming up with something so quickly, before Ahmed yayi magana har ya shjga cikin bathroom, jikinshi na rawa ya kulle fridge din ya jefa keys dinshi a aljihunshi, binshi Ahmed ya dingayi da kallo Yana cewa "Anya?.." ya fada saboda yanda jikin faiz yake rawa "Anya what?.."ya fada mashi "Ai ka bani tsoro... hope..."before Ahmed ya Karasa maganar faiz yace "Kawuna nake ajiyewa ciki...am a ritualist..." Ya fada Yana Dariya trying to cover up "Lallai ritualist...Allah ya rabamu da ritualist..."Ahmed ya fada Yana kunna tap.  Tare suka fita zuwa compound sai ga yaran dake faman Wasa da junansu sun Sha jinin cikinsu, wani irin kallo yayi masu sai gashi sun watse zuwa bangaren hajiya Fatima da gudu, Daman sun Riga sun San halinshi, Bai magana kafin su gudu, yanda yake tsorata su Basu iya samun freedom, kou kakarsu tace su koma waje babu abinda zaiyi masu sai Suki komawa, kou kadan Bata son abinda yakeyi Amma kou sau daya Bata taba nunawa ba, irin matan Nan ne da ke nuna abinda ke ransu, they laugh and smile with you even if they hate you. Suna sallah suka dawo gidan tare faiz yace "Muje bangaren big mummy KU gaisa...Naga motar anty maryam ma..."ya fada yana nufar bangaren hajiya Fatima yayinda Ahmed ke biye dashi, "Who is Maryam..."inji Ahmed "Big sister dinmu ce..." Faiz ya amsa mashi, bangaren hajiya Fatima suka shiga da sallama yaran dake falo suna Wasa suka shige ciki da gudu suna cewa "Gashi Nan..kilan yanka mu zaiyi..." Dariya ya saki yayinda Ahmed ya sauke murya yace "Wallahi baka da mutunci..." Hajiya da Maryam suna falo sai labari suke Suka shiga,sallama Sukayi hajiya ta amsa ita Kuma Maryam tace "Wai Kai ubanme kakewa yaran Nan da Basu samun sukuni in sun ganka..." Ta tambayeshi, "Ubanme Kuma anty..."faiz ya tambayeta Kai tsaye ."eh mana..nasan you must be doing something bad to them don Bai yuwa duk sanda suka ganka hankalin su ta tashi.. " ta fada not smiling at all "Tou anty why not ki tambayesu tunda kina ganin Zan cutar maki da Yara..." Ya amsa Mata shima not smiling "Ai ki rabu dasu Yara Basu son Mai masu fada...Basu San wannan shine mamansu in babu ku ba..." Hajiya Fatima ta fada with a smile hoping faiz will tell her what alhaji said don sometimes in sun samu misunderstanding Yana fada Mata as mother don takan kirashi ta bashi advise "Ai mummy na lura tana son yaranta su Rainani..." "Haba Allah ya sauwake...babu Dan sa ya Isa ya rainamin my first son a gidan  Nan...kou su antyn naka Basu isa su Raina ka ba Balle yaransu...so relax and tell me how your weekend is going..."Haj fatima Ta fada Mashi sounding so much in love with him, Maryam shuru tayi Amma Sam face dinta babu walwala, "Mummy weekend sai ahankali...mummy ga abokina Nan..." Ya fada Yana kallon yanda Maryam ta hade Rai, cikin rashi sai ta Fara tunanin kilan daddy ya fada masu what happened and she's angry at him, Ahmed ne ya durkusa ya gaidata ta amsa with a smile tana tambayar shi aiki da Yan gidan ya amsa Mata da lafiya Lau, "Wai anty maryam...muna fada ne Hala...?" Faiz ya Tambayi Maryam da ta hade gabas da yamma, "Don't mind your anty she's so mood today..." Hajiya ta a fada mashi, Baki Maryam ta tabe ta Mike ta bar masu falon Tana magana kasa kasa Sam baijin abinda take cewa, binta yayi da kallo har sai da ta shige, shoulders ya daga alaman ke Kika sani, "Wai son naji kace weekend sai ahankali...hope you're alright..." Ta sake fada mashi don jin abinda zai ce "Ai mummy Ina cikin chakwakiya ne...Amma I don't want to burden you...na Dade Ina damunki..." Ya fada Mata calmly out of love "Ai babu burdens tsakanin uwa da danta...if you don't tell me who will you tell...am all ears..."ta fada tana gyara Zamanta, shuru yayi for a moment before yace "Mummy anjuma Zan zo...sai in fada maki..."ya fada Mata Yana kokarin mikewa don the attitude Maryam gave him angry him, "Aa ka zauna a kawo maku something to eat..." Hajiya ta fada mashi, "Aa mummy mun koshi...dazun bintu ta kawomin abinci..." Ya fada Mata Yana mikewa yayinda shima Ahmed ya mike, fita sukayi Ahmed yace "Wai Kuna fada da yayarka ne?.." ya tambayeshi cike da mamaki sabida yanda tayi behaving "Wallahi not that I know of...nidai nasan babu abinda ya hadani daita..." Inji faiz "Kilan she doesn't like the way you're treating her children...ka daina tsorata su...kaifa babba ne..." Inji Ahmed "Ai babu abunda nake masu...kawia hayaniya ke banso...kowa ya zauna gjdan ubansa..." Ya fada yaunds suka nufi bangaren mum dinshi deep down yana aduar Allah yasa ta sauka ta daina fushi dashi "Amma ai Kai ma soon zaka Zama uba...so I think stop frightening her children...ji yanda suka watse da shigar ka bangaren..." "Ai shine daidai... yanzun dai muje ka gaida mummyna I pray ta daina fushi Dani don Kan maganr da nake fada maka dazun wallahi har cewa tayi in har ban maida hankali Kan aikina ba babu ni babu ita.... sai Kuma ku gaisa da bintu don nasan tana Chan...dukda babu motar ta waje ..." "Kar ka damu just try all in your power to make her proud shikenan she will be happy again....So about your babe tana da motar kanta kenan..." Ahmed ya tambayeshi "Sosai...she have her own car..."inji faiz "Lallai she's a big girl Kam...I will really loves to meet her..." Ahmed ya fada, kallon shi faiz yayi yace "Don't let me suspect you ooo..."Bai karasa ba Ahmed ya Fara Dariya Yana Cewa "You love her tunda har you're jealous...njdai relax ba ta relationship nake ba yanzun...I have a very huge plan that is better than relationship..." Kallonshi faiz yayi ya tsaya before yace "What's the plan..."ya tambayeshi Kai tsaye "It's about my sister...I want to help her...I want to upgrade her life, tsayawa faiz yayi yace "Wane irin help ne zakayiwa sister dinka da zai hanaka relationship...kou dai she's your love..." Ajiyan zuciya Ahmed ya saki before yace "You won't understand... zancen love Kuma I love her..."Dariya faiz yayi yace "Shine Kuma kake maganar you're not in a relationship...ai kana taimakawa relationship dinka ne not your sister... rogue kawai..."ya fada mashi, Dariya Ahmed yayi Amma kou kadan he didn't talk about situation din Amira dashi,he was happy da faiz baiyi insisting Kan jin labarin ta ba yayi cutting stories din short, bangaren mum dinshi suka Shiga falonta ba kowa, Ahmed Zama yayi Nan falo ya nufi inda yasan zai tardata, tana zaune Kan carpet da counter hannunta, yana sallama ta daga Kai ta kalleshi gami da nuna Mata shi hanyar waje alaman get out, "Wayyo am sorry iyami... "Out..." Ya fada mashi atakaice "Abokina...yazo gaidaki..." Ya fada Mata calmly, banza tayi dashi not saying any word, "Pls mama...kizo ku gaisa dashi..."ya sake fada Mata, Daman shi he calls her with many names,ya kirata mummyna, mamana, iyami, mama,Mami,in tana cikin farin ciki a lokaci guda sai ya kirata da sunaye kala kala ita kuma ta biye mashi Tana amsa mashi, shi yasa ake fadin ka kiyayi fushi easy person, person that doesn't get Angry easily, when they get Angry Basu da kyau, , mikewa tayi ta fito falo Yana biye daita, tana zuwa Ahmed ya durkusa ya gaidata ta amsa with a smile tasa a kawo Mashi abinci yace ya koshi, ciki ta koma yayinda shi Kuma faiz ya Kira Mai aikinsu Yana tambayar ta bintu, Nan ta fada mashi Bata zo ba, daman tana zuwa gidan babu inda ta Fara wucewa sai bangaren shi. Bangaren shi Suka koma inda Ahmed yace Suje ya rakashi gidansu bintu don ya bata hakuri shi Kuma yace a baeta zata sauko don kanta don shi Bai gan laifin da yayi Mata ba da har zata dauki fushi dashi, da kyar Ahmed ya shawo kanshi Bayan sallah asr ya shirya cikin Shiga ta alfarma Suka nufi gjdansu bintu, ita Kuma Maryam dataje gaida babansu take fada Mashi ya kamata ayiwa faiz aure, kallonta alhaji yayi yace "Shi ya fada maki Yana son auren ne..." Ya tambayeta politely, "Aa daddy...kawai dai Ina ganin ya kamata ayi mashi before ayi abun kunya..." Wannan kalaman yasa alhaji ya gyara zamanshi yana cewa "Tell me what you're pointing at..." "Dady...dazun da Zan shigo Naga Yar baba salisu bijtu ta fito daga bangaren shi... wannan Sam Vai kamata ba...shine nake ganin tunda har kowa yasan suna cikin relationship me zai Hana kawai ayi masu aure..." Ta fada kanta kasa praying ya yarda ayi kou don yaranta su dinga walawa cikin Gidan. Alhaji Bai Kara Magana ba ya dauki wayarshi Yana dailing wata number. Thanks 1/5/21, 8:17 PM - Ummi Tandama: 11💜💛💙💚🧡 Damata ta biyu 🧡💚💙💜💛? Zuwairat ummumaryam 1️⃣1️⃣ Ahankali Ismail ya Mike Yana cewa "Haba mummy... wannan hawaye ya Isa Haka Nan... you shouldn't cry anymore pls... you have cried alot...kukan ki yayi yawa...nasan inda hawaye na bushewa da tuni naki ya bushe... pls enough..." Ya fada Yana karasawa bakin gadon da take zaune, hannu mum dinshi yasa Tana goge hawayen dake digowa a face dinta before saying "Ai no body will understand my pain sai Wanda ya shjga halin da na shiga... my heart hurts badly... zuciyata na Kuna...." Ta fada tana Fara kuka in a very low voice,dukawa Ismail yayi Nan gaban gadonta yace "Mummy I feel your pain...bani na haifi Amira ba Amma Ina cikin Bakin cikin abinda ya faru....da bakin ciki matuka....Amma ya zamuyi da kaddaran ta...Haka Allah yaso...kawai adua zamu cigaba da Yi Mata..." Yafada Mata Yana goge Mata hawayenta, "Hmmm..." Kawai ta fada cikij zuciyar ta, irin wannan ajiyan zuciya da sai yasa zuciyar yayi bomb, Allah kadai yasan what she's going through. Ahmed knocking yayi kofar dakin Amira tare da sallama, Amira dake zaune da sauri ta Mike Tana bude kofar tare da amsa mashi sallama with smile da Kuma joyful look Kan face dinta, cikin kankanin lokaci her skin is beginning to shine as the product she's using is very effective, she's glowing a bit now compared to Before, Ahmed that Bata bawa single chance na ya nuna Mata soyayyar da yake Mata ba ya Zama very special person to her as a result of kindness da yake nuna Mata, shi zuciya Yana mugun kaunar Mai kyautata Mata ba kadan ba, with a very broad smile tace "Yaya you're so highly welcome....tun dazun da mukayi wata nake zamam jiran zuwanka... wallahi na kasa Zama..." Ta fada mashi tana bashi hanya don ya Shigo dakin, murmushi ya saki Yana cewa "Tou sannu maman Nasir uwar zalama..." Ya fada Yana nufan stool don ya zauna, sunan daya kirata sai yayi Mata wani irin banbakwai, kofar ta maida ta rufe, kallon babynta dake Wasa yayi yace "Handsome...how are you..." Ya fadawa yaron da kou daga Kai baiyi balle yaga Wanda ya shigo, he is busy playing with his toys, kallon Amira yayi yace "Wai why must you close the door always...har sai anyi knocking kafin ki bude..." Ya tambayeta Yana kallon yanda ta garkame kofar, "Ai in na bar kofar bude fita yakeyi..." Ta amsa mashi calmly, tunawa yayi da yanda ake treating dinshi bad sai ya saki murmushi yace "Kinsan me...am so happy you're going to be doing something from home..." Da sauri tace "Nifa har yanzun ban gane ba...how is it possible..daga ban gidan in dinga business..." Ta fada tana gyara zama looking so anxious to hear what he have to say about it, Nan ta kora Mata jawabin da sister Dinshi ta kora mashi, she's so super duper excited about it don sauran kadan tayi tsalle a gabanshi, yanda ta dinga nuna mashi farin cikin ta karara really makes him happy, he can't just stop laughing at how excited she is, "Yaya...na Dade banyi farin ciki iron wannan ba...Zan zaune cikin guda ban fita Kuma Ina Making Yan riba ta..." Ta fada mashi cikin farin ciki, "Sosai...Amma before we do that...da akwai wata wani online course da nake son kiyi joining ayi training na sati guda kawai...zasu koya maki yanda zakiyi business dinki a saukake...it will give you more knowledge on how to do business,how to handle profit and lose...yanda zaki dinga treating costumers dinki da sauran su..."da sauri tace "Yaya shima Kuma online ne?.." "Eh mana...kina kwance Nan zaki koyi komai daidai gwargwadon...I know it's not going to be very deep business education but I know you will learn what is important... wanna ya Zama sirrin tsakanin mu...so nake kafin Yan gidan Nan su ankara kin Zama millionaire..." Yafada Mata, Dariya tayi tana cewa "Millionaire kaman Wasa?..." "Eh mana... it's possible ai...da yayyafi gulbi ke cika ai...in har kina samun dari biyar dubu daya time to time Kuma Baki kashewa wata Rana zaki dinga counting millions...balle shi business in har Allah yasa aka ganinka dashi ai sai godiyan Allah..."ya fada, cikin murna tace "Insha Allah Yaya ban kashewa...ban taba kou sisi...Zan dinga saving..." Ta fada cikin excitement, "Yauwa sis... yanzun kina da mutane da yawa a Facebook?.." "Yes Yaya... Ina dashi Amma am scared...Kar in Fara posting Kaya Yan gidan Nan su gani..." Dariya yayi yace "Ai wannan is an easy something, na daya you can block all those da kike tunanin zasu kawo maki matsala...kou Kuma in sun gani Suka tambayeki sai kice kilan anyi hacking account dinki ba ke bace... simple..." Ya fada Mata, "Ok Yaya...duk Zan duba Yan gidan Nan inyu blocking dinsu..." "Good...and make sure your put your phone on silent yanda kou an kiraki bazaiyi Kara kowa yaji ba...Kuma yau kin hau online?..._doj nasan kilan by now anyi adding dinki a business group din..." "Aa Yaya ban bude data ba..." "Ok wannan ba matsala...the first thing now is for to do your training... Sannan da akwai abinda akeyi da ZAki dinga samun contact din mutane da yawa yanda Zaki it's business dinki on WhatsApp da Instagram..." "Yayana ya kenan...ban gane ba..." Ta fada mashi looking at him Amma sam bata yarda Suka hada Ido ba data gan zai kalleta sai ta dauke kanta kou Kuma sai ta sauke eyeballs dinta don kar su hada Ido. "Ki saurara kiji... it's very simple...all you ne to do spend like 20k,na farko Zaki samu Wacce take samun About 1k views are WhatsApp dinta...sai ki fada Mata kinason kiyi giveaway...tayi maki wanna giveaway..." Confuse look ta dingayi mashi alaman Sam ita Bata Gane inda ta dosa ba, "Stop that look and listen...kou Kuma Bari when we get to that sai in fahimtar dake..." Bai karasa ba tace "Aa...yya pls tell me...ya akeyi hE ka samu mutane su dinga ganin status dinka Bayan ni ba kowa ke da number na ba Kuma nasan in Baku da number juna da mutum Bai iya ganin status dinka,.." ta fada mashi "Shine nace kina iya samun number wacce take da masoya ki fada Mata sister inason inyu giveaway Kuma An biyaki...kawai all she will do is ta saka number dinki a status dinta ta fada wa mutane suyi Saving sai suyi sharing ga mutane suna fada masu suyi saving sannan suyi maki magana ta WhatsApp su fada maki inason Wacce taxi giveaway dinki...da anyi hakan ke kuka Zaki zaka ready da wayarki dyj Wacce tayi maki magana sai kiyi Saving number shi...Kuma kina counting sunan mutane da Kuma mutum nawa ya samu...a Haka har a Gama...Kinga at Long last cikin Rana daya kina iya samun over 500 contacts Kuma in kin ci saa kina da good business zasu dinga patronizing dinki... ira Kuma wacce ta fi kawo mutane sai ki Bata giveaway din..that's all...in har kina Haka every week kou month Zaki samu lots of people and your business will be booming insha Allah" Duk bayannin da Ahmed yake Mata idanuwa ta zaro ta zuba mashi not understanding single word from what he is saying, she looks totally confused, saida taji yayi shuru sannan tace "Yaya...I think it will be better in an Fara hakan ka sake koya min...Sam ban fahimta ba..." " Ra fada mashi, Dariya yayi Yana cewa "Naji...Daman I can see sam.vaki fahimta ba...now yanda nake so dake is just try yanzun ki maida hankali kiyi online course dinki don I will be asking you for briefing kullum..." "Ok Yaya..." Ta amsa mashi. "Very good... yanzun dai Zan tafi...I want to see my friend... zamuyi waya anjumam.." ya fada Mata, "Ok Yaya..." "Hope Baki da bukatar wani Abu..."ta sake asking dinta kaman shi ne wanda ya saka ta a wannan condition din, "Aa Yaya..bamu bukatar komai..." ta amsa mashi kanta kasa, "Good..." Ya fada before ya kalli Nasir that tunda ya Shiga Bai kalleshi ba yace "Handsome...Kai kana da bukatar komai?.." ya tambayeshi Yana kallon shi, yaron Bai kalle shi ba "Nasir..." Ya kirashi sai lokacin ya daga Kai ya kalleshi "Kana son komai?.. something like ice cream?.."ya tambayeshi, yaron Kura mashi Ido yayi sosai before ya sauke kanshi ya cigaba da wasanshi, Dariya Ahmed yayi Yana cewa "Wannan yaron zai so Wasa da yawa...sai a hanzarta sakashi a kindergarten before the play gets to his brain...." Ya fada Mata, kanta kasa kawai sai smiling take, she can't just say what she's feeling right now,this handsome good looking guy with a diamond heart is something else, his kindness is taking her somewhere, mikewa tayi dataga ya Mike sai ta taka ta bude mashi kofar ya fita sannan ya juya gareta yace "Sai anjuma sister.."ya fada sounding very calm, Ok Yaya...ka sauka lafiya..."ta amsa mashi kanta kasa. "Allahumma Amin..." Ya fada Yana tura hannunshi biyu cikin aljihunshi tare da taking steps towards waje, ahankali ta maida kofsrta ta kulle tana cewa "Oh my goodness..." Ta fada sai yaronta ya daga Kai ya kalleta ba don komai ba sai don already he is use to her talks, kou Bai iya magana ba zai dinga kallonta, she always talks to him.,kallon yanda ta kura Mata Ido tayi before tace "Habibi...kaga yayana kou...he is so damn nice to us..." Ta fada cikin so much excitement, da sauri ta dauki wayarta ta kunna data sai taga da gaske anyi adding dinta a wani group named pretty collections 2, wanj irin murmushi ta saki tana Mai jin wani irin Dadi sosai, it's the only group on her WhatsApp account. Ahmed na fita ya wuce bangaren Ismail sai yaga he is not inside, Bai tsaya Bata lokaci ba ya Shiga Mota ya nufi Gidan su faiz. Bintu najin ya kashe wayar ta Mike tana kuka, batayi wasting time ba ta Shiga kitchen ta Fara preparing na abinci Mai Rai da lafiya, mum dinta dake ciki taji wani irin kamshi na daban Yana tashi ta fito ta leka kitchen, Nan taga bintu is busy cooking with the help of their maid, "Abincin meye kike girkawa Haka?.." da sauri bintu ta juyo gareta tana Cewa "Mummyna wallahi yayana ke Bai da lafiya...Mai king is sick...sai yace in dafa mashi abinci in Kai mashi...shine nake hadawa..." Ta fada Mata, Baki mum dinta ta tabe tana cewa "Shine yanzun kuka dage sai aiki kike...inda ni zance maki Ina son inci wani Abu ki hada min...sai kinyi negotiating Dani kafin ki hada...Amma dayake faiz ne gashi you're busy sweating in the kitchen..." Dariya bintu tayi tana rufe face dinta alaman she's shy, "Ai mummyna ke bazaki taba abandoning Dina for another person ba Amma shi zai iya barina ya koma wajen wata...I don't want to loose him at all... mummyna I love faiz..." Ta fada with so much smile, "Jaira...ai Allah yasa ayi auren Nan kowa ya huta da haukanki....I love him... kou kunya bakyaji..." Ta fada in disgust "Mummyna...ni ai zuciyata nake Fadi...in ba faiz ba sai rijiya Mai gaba dubu kawai..." Bintu tafada btaba rufe face dinta "Lallai kina da aiki ai...sai kiyi aduar Allah yasa you're meant for each other..." Bata Bari mum dinta karasa ba tayi Saurin cewa "Insha Allah we're meant for each other..." Ta fada tana juya kazar da take soyawa, daman duk Friday tana special shopping sabida shi, she will go to the market ta samu the best fruits da Kuma veggies sabida tayi mashi abinci don Yana zuwa mostly every Saturday da Sunday, gidansu yakeyin lunch at times har da abincin da zaici for dinner yake komawa gida dashi, and duk abinda takeyi she is doing it with her own money, bawai he gives dime for anything ba, asalima Bai taba Mika Mata kudi ba sai in dai if sun fita a motarta yayi fueling motarta that's all, Amma she does everything for him, she knows that she loves him more than he loves her but she can't control it,. Faiz kuma Yana Nan kwance with different thought ya tashi shiga bathroom yayi wanka ya saka shorts da singlet ya hau gado, kou kadan Bai jin yunwa dukda baiyi breakfast ba, duk zagin da babanshi yayi mashi vau damunshi kaman maganar mamanshi, he feels so broken by her statements, Yana Nan Yana ta tunane tunane bacci yayi gaba dashi. Wajen karfe 12 da rabi yaji kaman Ana sallama, daga Kai yayi feeling very so sleepy, sake sallama akayi yayinda Yana dan mikewa zaune Yana gani double, ahankali ya saka hannu ya goge face dinshi Yana widening idanuwanshi, bintu ya gani tsaye sanye da very beautiful gown na lace tayi rolling sai Kuma hannunta daya rike da basket dayan kuma rike da makullin Mota, murmushi ta sakar mashi shi Kuma ya kalleta daga sama zuwa kasa before yace "Har...kin...Gama...kuka.." ya fada Yana wulla kanshi back zuwa Kan pillow, murmushi ta saki tare da turo Baki tana Cewa "Haka ma zakace kou..."ta fada tana ajiye abincin kasa, "Eh mana...ya akayi Kika shigo min har bedroom...in naked nake fa..." Ya fada Yana shafa kanshi Yana magana da kyar alaman baccin Bai isheshi ba, shuru tayi Bata ce komai ba, "Kije bangaren mummy...Zan fito...if I freshen up..." Ta fada Mata, "Ai I came to see you ba mummy ba..."ya fada mashi, deep down she's thinking Anya wannan dude din Yana da lafiya kuwa, "Ok...ki zauna...a falo...Bari in Shiga bathroom..."ya fada calmly, ahankali ta zauna a bakin gadon praying he says something naughty to her, "Nan Zan zauna..." Ta fada Tana kallon shi, Dan daga Kai yayi yayinda two elbow dinshi na Kan gadon supporting him yace "Lallai ma...." Ya fada Yana Dan kallonta for a moment before ya mike zaune duka before adding "Kar ki ja min sharri...I am facing enough now..." Ya fada Mata Yana kallon beautiful face dinta don bintu tana cikin Yan Mata masu kyau da class a family dinsu, she's so elegant and classy,dress dinta alone says it all, sannan she's a Young lady with her very own car, "Wai why kake magana kaman it's the first time da nake shiga bangaren ka..." "This is my bedroom..."ya amsa Mata looking at her, "Ai ba komai..." Ta amsa mashi,Bai ce komai ya sauka daga Kan gado tabi shi da kallo, dawowa yayi gabanta ya tsaya yace "Kou ki koma falo kou Kuma ki koma da abincin ki banci..." Ya fada Mata sounding serious, Baki ta turo tana mikewa tana cewa "You have a dirty mind..." Ta fada tana tsaywa gabanshi looking at his delicious lips, bakinta ya Kama Yana cewa "If you don't want to see the real demonstration of dirty go parlour..", Haka Nan sai ta makale mashi kafada, matsawa yayi daf daita har Yana jin saukan numfashinta Yana cewa "Hmmmm....kina son ki sake kuka kenan..." Yafada Mata Yana tsaye daf daita getting more closer to her, idanuwa ta daga looking so hungry for his touch, ita dai she's not a child and she knows lot of ladies that are having fun da boyfriends Dinsu, she sees nothing is wrong with that, she doesn't come prepared for this but she won't say no to him, not while she's so hungry for him, hannu yasa ya daga jaw dinta Yana cewa "What did.. you want...say it...I will give it to you...what do you want me to do you for..." Ya fada Yana kallon yanda ta maida idanuwanta ta lumshe, "Pls tell me..." Ya fada Yana kallon perfect face dinta, her skin glow is something else, ahankali yaga ta bude idanuwanta data lumshe sai ya gansu Kaman garwashi, sake maidawa tayi ta lumshe su kawai sai ya Dan Dora bakinshi Kan nata kaman she's waiting sai ta bude mashi bakinta completely, Nan Fara ya Kama bakinta Yana kissing dinta so passionately at the first minute then fiercely, hannu biyu ya zagaya a waist dinta yayinda ita Kuma ta zagaya hannuwanta biyu wuyan shi holding him tight, he kissed her for about good 5 minutes sai Kuma ta zare bakinshi Yana cewa "How many men have you ever kissed..."ya tambayeta Kai tsaye, ai Bata San lokacin data zaro idanuwa ba don Idanuwanta have been closed Amma dole ta budesu, "Eh mana...wacce Bata taba kiss ba ta iya kiss Haka me?...har da wani rike min wuya?...Anya Bintu?..." Ya fada sounding so serious, yes Haka maza fa suke, in har ba aure kukayi ba kace zaka nuna masu bajinta sunanka karuwa, don zasu ce Daman ka Sava Yi, d sauri ta sauke hannuwanta daga shoulder dinshi ta juya da gudu Tana fashewa da kuka sosai, she can't just believe what just happened, faiz tabe Baki yayi Yana cewa "Ni Zaki tsorata da kuka... lallai..." Ya fada Yana juyawa ya Kama hanyar bathroom. Bintu na fita yayi daidai da shigowan motar Maryam yayar faiz first daughter din hajiya Fatima,. Tana tuki tana kallon bintu data nufi motarta da sauri tana kuka, " ."tou fa..." Maryam dake tuki ta fada yaranta na Bayan Mota sai ihu suke, Kara kallon wacce ta gani ta fito daga bangaren faiz dake kusa da bakin gate compared to sauran bangaren gidan, "Ai wallahi bintu ce... lallai yaran Nan... zakuci ubanku wallahi..." Ta fada heading to the lot da motarta yayinda kou kadan bintu Bata juyo ta kalleta ba despite Maryam tana Mata horn, kawai motarta ta Shiga ta figeshi tana heading to the gate, da sauri Maryam ta fito daga cikin Mota tana budewa yaranta motar tana cewa '"ai wallahi sai kowa yaji wannan rashin hankali...ai ba kanku farau love ba...don tsabagin iskanci ku lalata Mana Yara tun suna kanananun su..." Ta fada sounding very Angry Thanks 1/5/21, 8:17 PM - Ummi Tandama: 13💙💚💜❤? Damata ta biyu 💜🧡❤💚💙? Zuwairat ummumaryam 1️⃣3️⃣ Not edited. Did you know yanzun muna da Kaya kala kala,kayan gyara, gyaran na hakika, da akwai na Danko Wanda zai taimaka maki wajen gane sanyin gaba gareki kou kuwa normal gaba, Sannan da akwai zabon mallaka da hajiya agadaz take yowa 12k duk rowar mijinki sai ya sauya, tana kawo ciccibi at 7k da akwai gari kala kala Wanda ya kamata Kar ki Bari su Kare maki a cikin gidan ki, Ina wayanda zaayiwa kishiya, ki kwantar da hankalin ki, in har Zaki rike Hajiya agadaz Baki da matsala don amarya Bata nuna maki komai sai da chest, Baki wulakanta, Yar uwar ki fidda kudinki ki gyara aurenki, yanzun baa yayin boka kou malam don in kin Kai mashi kudi shi yaci Dadi ya kwanta, kece Zaki ci abunki da kanki Kuma yayi maki aiki, Yar uwa try ki maida kanki Yar gata da kayan hajiya agadaz, I was so eager to get back to you ladies saboda kayanta. I want duk ya mace tayi amfani da kayanta, ki gwada kiji ya abun yake,da akwai virgin again, maganin da in kin matsa wajen gam zaiyi a sale sabuwar first night, yanzun zamani ya sauya, zaman lafiya yafi Zama Dan sarki, the way to a man's heart is through your pussy, yanmata ma sun Saya balle ke na halal. Mata ku rage rowa ku mori aurenki. About slimming pills zaa sayar da each bottle dubu 8k Mai saye daga 3 Kuma 7k so Kar ki bari a barki baya look unique and elegant again. Did you know we have royal honey syrup da chocolate irin na jaruma?, Well it's available, in kin saya baiyi maki ba ki maido, har da zuman maza Yan minti biyar. Ki bashi Kisha mamaki but Yana da dan kudi fa. Be Hala reader by paying 500, cikin darinki biyar da Zaki biya da akwai na mabukata ciki, endeavor to pay, make others grow, support others. Wanna novel din na kudine, some people call me mama Allah yaisa lol, yes mana, it's nothing for as long as on my right, don samun novel din Nan Zaki biya 500 ga account number 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, in kin biya ki turawa 08106102727 screenshot din biyanki ta WhatsApp. Did you know why buying my novel is beneficial?, We got to save each others contact. Dan Allah ban da Katin waya, wallahi Kati namin yawa har in rasa yanda zanyi dashi, waynada Basu da account zasu iya badawa a saka masu ta POS, na yafe maku KU biya 400 saboda suma Yan POS suna charging nasu, in kin biya zaa Baki takardan shedan kin biya sai ki daukeshi picture ki Turo min. Kar kuce yayi tsada pls. It's not easy and it's my longest novel ever. Insha Allah you won't regret buying. Masu son inyi saving numbers dinsu don ganin hajar da muke sayarwa wannan ce damanki. Nagode Free page. Read Share Thanks Number na Fara ringing yayiwa Maryam alama da Ido ta tashi ta tafi, babu musu ta tashi ta bar dakin feeling to happy as she's so sure maganar auren ne zaiyi, she is thinking baba salisu zai Kira don suyi maganar, tana fita ta Fara cewa "Dan iskan yaro ya Hana Yara katabus...ai Ana maka aure kou weekend bazaka zo gidan Nan ba Balle ka matsawa yaran Nan,...shashasha kawai..." Ta fada Tana fitowa, kallon wajen mototci tayi taga motar kanwar ta , murmushi ta saki she knows her sister hadiza have arrived, coming home every weekend is something they all look forward to. Faiz da Ahmed Basu tsaya koina ba sai gidan su bintu, waje Suka tsaya faiz yace "Let me call her ban iya shiga ciki in shiga harlar gaisuwa yanzun..." Bai karasa ba Ahmed ya fashe da Dariya Yana cewa "`wallahi halinka sai Kai...Wai in ban da abunka har wani wahala ke da akwai cikin gaisuwa?..." Ya fada Yana kallon faiz dake dailing number bintu "Chabdin...Ashe baka sani ba.... in gaida mum dinsu, in zo in gaida dad dinsu in Yana Nan...ina iya tarda mamanta da kawayenta...dole sai na gaidasu...har bakinka ya Fara ciwo.."ya fada Yana kafa wayar ga kunne, Ahmed Dariya ya dingayi Yana cewa "Allah ya sauwake....halinka sai Kai..." Ya fada suna zaune cikin Mota yayinda shi Kuma faiz ya Dora wayar ga kunne Yana jiran bintu ta daga. Bintu dake gjdansu Hindu ba kuka take ba sai dai kunyar yanda zaayi ta sake hada Ido da faiz saboda kalaman daya fada Mata dazun, she's so ashamed of herself as even Hindu ta fda Mata Bai kamata ta nuna mashi bajintar ta ba tunda it's their first time, she should have waited har Allah yasa sun saba da such har ka before ya nuna mashi she have learned how to kiss and all the types of kiss on goggle, babu irin sex position din da Bata sani ba because tana karanta article da dama, already she knows faiz isn't something she should quickly show she's smart to instead she should slow down don Kar yayi Mata wata fahimtar daban, tana ganin calls dinshi tayi Saurin cewa Hindu "Gashi Yana kirana..." Ta fada jikinta na rawa,kallo daya zakayi Mata ka Gane Wanda ke kiranta is so dear to her don yanda ta rike wayar alone says it all, "In daga?..." Ta Tambayi Hindu "Aa..barshi...ya kamata ya San kina fushi dashi..."Hindu bata karasa ba Bintu tace "Ai Kar yayi fushi Kuma... wallahi yaja iya fushi nu Kuma inzo ina kiranshi yaki dagawa...let me pick..." Da sauri Hindu ta kwace wayar dake hannunta tana cewa "Wallahi in Kika cigaba a Haka wahall namiji Zaki Sha....yayi maki laifi Kuma Kira daya ki dauka babu class babu effizy...haba pls..." Ta fada Mata sounding serious, deep down she knows itace Mai haukan son faiz she Bai haukan sonta, tasan in yanzun sai samu wacce yake so sosai zai manta daita ne taje ta dinga wahalal ta, "Ai ban son garin jan aji ya tsinke... we're no more Yara.... we're 24 and some of our mates sun Dade da yin aure...bani wayar Kar ta tsinke..."ta fada tana kokarin kwace wayar daga hannunta, ja baya Hindu tayi tana Cewa "Wallahi ban badawa....at Least ki Bari ya Kira a na biyu sai ki dauka..."bintu data ji wayar ta daina ringing hannu ta buga a kafarta kaman zatayi kuka ta Fara cewa. "Wallahi in har Bai kiraba zamu samu matsala dake...nasan ba lallai ya Kara Kira ba..." Ta fada tana kokarin fashewa da kuka sosai "Then let it be...ke in kinyi mashi laifi kin dinga kiranshi kenan kina neman yafiya...in Bai dauka ba kije gidansu kou kije office dinshi...Amma shi he called you harlot indirectly and you want to pick his first call... wallahi babe I don't care what you think about what am doing amma ke kawatace...stop showing a man you're mad about him..." Da Sauri bintu ta Dora hannu Kan kunnenta tana cewa "You're not in a relationship right now...Kuma you're not a relationship expert...so pls just stop...nasan you still want to repeat that annoying statement na cewa nice mai sonshi shi Bai Sona....well.ba komai tunda inasonshi let me be....bani wayata..."bintu ta fada sounding very Angry at her, a rayuwa nothing hurts her kaman a fada mata faiz Bai sonta kou Kuma a fada Mata the love she have for him is ten times the one he have for her, "Kema ai kin San gaskiya..."Hindu tafara fada Mata "Naji... just give me my phone...and wallahi in har Bai Kara kirana ba kikaja na kirashi it's the end of our relationship..."bintu ta fada sounding so real than ever, "Subhanallah... yanzun har nayi laifi da nake son darajanki ya daga a idon masoyinki...in har Kina ganin nayi maki ba daidai ba am sorry..."Hindu ta fada cikin sanyimurya Tana maida Mata wayarta. Da sauri ta amsa Tana cewa "Wallahi pray he calls back..." Ta fada tana kokarin fashewa da kuka again jikinta sai rawa kawai yake. Hindu shuru tayi Tana kallon kawarta,. Kou kadna she's not jealous that bintu is in a relationship and she isn't instead tana Bata tausayi ne kawai, deep down she prays Kar faiz ya samu wata ta rwbu daita don hakan na Iya kashe bintu har lahira. A chan kofar gidansu Bintu Kuma faiz na Kira sau daya yaji baa daga ba ajiya wayar ya kunna motar, da sauri Ahmed ya zare keys din motar Yana cewa "Meye Haka..." Ya tambayeshi cike da mamakin halin wannan bawan Allah, "Meye what?.." faiz ya tambayeshi Kai tsaye alaman kou kadan Bai San what he is talking about ba, "Naga munzo ganin babe dinka Kuma bamu ganta ba har zaka tada Mota mu tafi?.." "Oh about that...ai I called her Bata daga ba...she didn't want to see me...ni Kuma I won't force her at all..." Ya fada atakaice "Wai Kai baka San jan ajin Mata bane...at least ya kamata kaman sau biyar Haka in har Bata dauka ba shikenan sai ka tafi...Amma just one call shikenan..." "Jan aji?... chabdin...sai Kuma in Kama kiranta har kusan sau biyar kaman wani mahauci...Allah forbid bad things...ya zaayi in dinga Kiran ta har sau biyar kaman am insane..biyan bukatar da Kira biyar zaiyi shima ai daya zaiyi...Bata son ganina I won't force her..." "Gaskiya you're not caring... yarinya ta dafa maka abinci ta kawo maka...she tries to show you love by showing you how she wants you and you said something different...kasan wannan kalaman daka fada Mata is as kana suspecting tana runs ne fa... gaskiya faiz baka kyautatawa...ka bar ganin don tana sonka..." "Hmmm you're making me feel bad..." Faiz ya fada ahankali "Ai maganar gaskiya nake fada maka... it's not good to take someone's love for granted...nasna I'd she's someone you're crazy about da tuni ka dinga Kira ka dinga texting dinta don Kar tayi fushi da Kai....da sanda ta kama bakinka da you will go insane and try to strip her naked...pls don't treat her bad for loving you...pls..." Ahmed ya fada sounding so concerned, he knows how it is to love someone who doesn't love you back, sai ya dinga tunanin why not ka Danyi kokari ka kyautata wa mutum kou da kuwa baka sonnshi don yasa mutum Bai dorawa kanshi son mutum sai dai Allah ya Dora maka. shuru faiz yayi thinking about what he said,yasan kilan da gaske ne inda Yana sonta ba zai taba ankara da yanda take Shan bakin shi ba instead zai ji dadi ne ya kamata and asked for more, "Well let me call her again...let me call her like sau goma tunda you said I shouldn't take her love for granted..." Ya fada Yana dailing number bintu, da kou good ringing daya baiyi ba ta daga "Baby...am sorry...ka kirani dazun na Shiga wanka...." ta fada mashi jikinta na rawa yayinda Hindu ta dinga Mata kallon takaici "Ok...ba komai my queen...Daman Ina kofar gida...nace kizo..." Faiz ya fada Mata, "My king ka jirani...Ina gidansu Hindu..."Bata karasa ba yace "Wato gantali Kika tafi kenan... shikenan ki zauna Nan..."ya fada kaman Yana fushi daita, bintu that already ta Mike ta shiryar tana waya tana daukan Vail dinta da keys dinta, . "pls baby aa...nace inzo ganinta Bata da lafiya kafin in dawo gida...kayi hakuri gani Nan zuwa..."ta fada mashi Tana Sauri ta dawo cikin motarta yayinda Hindu ke biye daita da bag dinta, "Aa Yi zamanki kawai... Bari ni in wuce..." Ya fada Mata sounding calm saboda Ahmed dake kallonshi, "Aa babyna...am on my way far... it's about 20 minutes drive...I will make it 15 pls..."ta fada mashi, idanuwa yayi rolling ya kalli Ahmed, shuru yayi sai Ahmed ya Kai bakinshi kusa da wayar yace "Pls drive carefully kou hour guda zakiyi muna nan zamu jiraki.." ya fada Mata, shuru bintu tayi for a moment as she hears another voice, "Baby waye wanann.."ta fada Tana Zama cikin motarta da legs dinta waje tana amsar bag dinta daga hannun Hindu, "He is my friend...sai kinzo..." Ya amsa Mata atakaice Yana kashe wayarshi, "Lahhh tare suke da abokinshi..." Ta fada da sauri, . "ai ki jira sake Kaya muje tare...kilan Nima inyi kasuwa...." Hindu ta fada da sauri "Aa..Kar yazo ke kina sonshi shi vai sonki...kawai Bari in tafi.. "Bata karasa ba Hindu ta fashe da Dariya tana juyawa gami dacewa "Pls I beg you with ya rasulullah wait for me...minti biyar yayi yawa..."tq fada mata tana Shige ciki da gudu. Nan dai ta jira Hindu ta fito suka tafi tare. Suna zuwa faiz yayi apologizing Kan abinda ya Fada Mata dazun, Ahmed was like "Yanzun irin wannan classy girl din kakewa wulakanci..ai da alaman babu macen da zata wuce wulakancinka,..." Ahmed ya fada Yana kallon bintu sanda ta fito daga mota, "Kou dai in bar maka..." Faiz ya amsa mashi,shuru Ahmed yayi baj Kara Cewa komai ba. Nan dai Suka Shiga ciki inda tunda Ahmed ya kalli Hindu Bai Kara cewa komai ba Balle ya nuna single interest kanta, the meeting was awesome as saida bintu ta Kara hada masu another better suka baro wajen. A gida Kam alhaji ya gama magana da kaninshi alhaji salisu inda ya Fada mashi yanason ayi bikin bintu da Kuma faiz as soon as possible,shidai abinda yace is ya bashi wuka ya bashi nama duk yanda yake so Haka zaayi da maganar auren, duk yanda yayi daidai ne, da laasar ya Kira su hajiya Fatima da Kuma hajiya kadijatu ya fada mashi what he have decided game da auren faiz, ita dai hajiya kadijatu Bata ce komai ba sai hajiya fatima datace "Alhaji lafiya ka kiramu Kan Wannan maganar Haka da Rana tsaka kou daman you have been on it for a while baka fada Mana ba..."ta fada kaman Bata San why he said such ba, alhaji knows her too well, he knows her attitude, ya Santa da kilibibi na first class, "Bai isa auren bane..." Ya tambayeta Kai tsaye,. "Ban ce Haka ba...kawia dai naga it's so sudden..."ta fada trying to hear him say something Amma sai yayi shuru baice komai ba. Bayan sallah magrub faiz ya dawo gida, compound ya tarda babanshi zaune da siblings dinshi maza an baza masu kayan dadi kala kala, bangaren shi yayi niyyar wucewa alhaji ya kirashi, Yana zuwa ya sallami yaran sannan ya kalli faiz yace "Ka shriya... kwana Nan zaayi maka aure..." Yafada mashi atakaice not even minding his reaction da yanda ya ya zaro idanuwa kaman anyuwa small boy maganar aure, if you see yanda faiz ya kame waje guda sai ka rantse impotent ne ake so yiwa aure ba full grown healthy namiji ba, "Aure...Kuma..." Yabfada sounding very confused kaman wani yaro "Eh aure...kou da akwai matsala da Haka ne..."alhaji ya tambayeshi sounding very firm and husky "Eh..." Faiz ya amsa kanshi kasa "Tou... what's the problem..." Ya tambayeshi "Daddy...ni ban shirya aure ba...am not ready at all..." Bai Karasa ba alhaji yace "You're very stupid...baka da hankali...wato you're not ready to get married but you're ready to bring girl into my house... you're ready for smooching..."alhaji ya fada, irin kallon mamakin da faiz ke mashi yasa yace "Eh mana...karya akayi maka....I wanted you to stay as long as you want before kayi aure Amma tunda iskanci Bai barinka ai sai kayi aure..." alhaji yayi adding "Daddy ni Kuma smooching...ni wa nake smooching...ni ban zuwa da mace gidan Nan...In Short daddy ni ban Harkan Mata... wallahi in my life in ba Bintu ba babu kowa...itama am not sure if she's the one or not...kawia all I know is she's the only one in my life right now..."faiz ya fada cikin damuwa sosai as he is feeling so fed up da abubuwan dake faruwa gjsan Nan, an Yi mashi sharrin kwasan kudin company and now Ana mashi zargin kawo Mata gidan Nan, inda an San abinda yakeyi kou inda zaa zargeshi Kan Shan giya he will be quite Amma zargin Nan Yana Kona mashi rai, inda babanshi zai gane shi mace Bata wani dameshi ba da baayi maganar aure ba don ba lallai ya iya barin habit of his drinking ba Kan mace, he will rather lock his door and drink to his satisfaction da ace yayi aure ya kasa samun Shan giya yanda ta Saba "Wallahi daddy ban kawo kowa gidan ban...Fatima ce kawai Kuma itama...sai in ta kawo min abunci....she have never spent good 10 minutes a bangarena...pls njdau a barni da maganar company Nan Kar a hada min wata chakwakiya..." Ya fada kaman ba namiji ba, Wanan maganar Saida ya saka alhaji Dariya, Saida ya kura mashi Ido yaga sai turo baki yake, ."Anya you're healthy..." ya tambayeshi Kai tsaye, "No...am not...nidai daddy a bar maganar auren Nan pls..."ta fada mashi cikin natsuwa, alhaji dai ta rasa irin wannan Yaron, he knows duk yaran maza Basu da abinda suke so kaman ace zaayi masu aure sai ga nashi Dan Yana mashi gardama kan maganar aure, "Kou kana da lafiya koy baka da lafiya...kaje ka shirya..Nan da wata hudu zaayi maka aure... period..tashi na bani waje..." Ya fada mashi atakaice, "Company din fa..." Faiz ya fada kaman company da aure a same thing "Kai bani waje this instance..." Alhaji ya fada mashi, kaman zaiyi kuka ya Mike ya shige bangaren shi looking so disturbed. Bayan sati guda. Training da Ahmed ya saka Amira is among the sweetest and most Amazing thing that happened to her ever since take cikin gida, she met a wonderful person dake koya masu online, mutum is a Christian Kuma he teaches in English, da Jin sunanshi he is an igbo man, yayi masu introducing kanshi sannan ya Fara koya masu, sai yanzun ta gane why Igbo suka iya business sosai, ya kowa masu strategies da yawa da Yan business ke amfani dashi wajen kasuwanci, things that in har Zaki dingayi your costumers will never leave you for another, like kana sauki, Kuma kar mutum ya Raina riba kou Yaya ne, da akwai rebranding na Kaya, da akwai tallatawa a social media da akwai packaging da Kuma fadawa mutane su sayi kaza zaa Basu kaza, the training was very educational, ta karu da wanna training din Sosai, Ana Basu room to ask for questions Kan abubuwan da aka koya masu, she felt it's good ka koyi business sosai before you ventures into it, before tana ganin it's a very simple thing to do business but now she knows it's more complicated than she ever thinks of, she learned yanda zaka dinga spending kudinka that won't affect your business, she have learnt how to handle lost and profit, ta koyi abubuwa da dama and she's so happy with it ta koyi persistent a business ba Wai don kayi sau daya baa Saya ba kayi given up, ya koya masu you will continue until your business ya Zama noticable, ya koya masu at first you will not be noted but as time goes by people will start asking if prices sannan ya koya masu ka San price din Kaya saboda kasan ribar nawa zaka Dora yanda naka zai fi na wasu da dama sauki . GA group da aka sakata Ana ta turo kaya masu kyau da daukan Hankali, gobe zata gama course dinta and she hope Ahmed ya Bata go ahead din Fara tallata kayanta don tuni ta cire duk wani daga cikin family dinta data San zai kawo mata matsala a Harkan Nan, she's so ready to go into business from home,she feels so strong Kuma tana tunanin da akwai nasara cikin abunda takeyi,she have a very great feeling it's going to work out well, Ahmed have been more than a brother to her,irin yanda yake kula daita da yaron ta abun Yana Bata mamaki, daga last week Uaa yau ya kawo masu kayan ci yafi na dubu goma, Yana kawo masu drinks da kayan lashe lashe kala kala, he is beginning to force himself into her heart despite she have another in there. Indeed zuciya na zabar who to love and cherish, zuciya na zabar Wanda ke kyautata mashi, waya dashi Yana Bata Joy sosai babu laifi Amma tasan he can never beat her love, dukda halin da take ciki she will choose her love over and over again, tasan yanzun for sure she cares about Ahmed Amma Kuma she's in love with the man that took her pride,the man that made her a mother, daidai da second guda Bata taba tunanin he ruined her life ba, maybe it's because she never knew he ruined her,all she thinks of is Yana Chan Yana tunanin ta just the way take tunanin shi, she really wants to talk to him Amma asking of his abroad line daga Ahmed might cause him to start suspecting her, Bata son abinda zatayi da Zata sanya single drop of zargi cikin ranshi, Bata son abinda zatayi Kuma da zata Bata mashi Rai because he is an angel to her, he is more than blood to her, Amma Kuma she wants to talk to him, she wants to tell him how good and kind Ahmed have been to her and their son, wayarta ne ya dauki Ringing, tasna it's Ahmed or nobody else because he is the one who always call her, babu Mai Kiran layinta sai shi, Bata Yi updating new line dinta a Facebook ba Kuma Bata replying friends dinta dake Mata magana because Bata San exactly what to tell them ba, tana picking tayi deciding yau ta dage ta Tambayi Ahmed number shi, she's going to use strategy ta samu number shi, ba shi kadai bane yayanta dake abroad a yanzun, su biyu ne so she's going to ask for both their numbers yanda Ahmed won't suspect anything. Thanks 1/5/21, 8:17 PM - Ummi Tandama: 14🧡💙💚❤? Damata ta biyu 🧡💙💚❤? Zuwairat ummumaryam 1️⃣4️⃣ Gaisawa sukayi ya tambayeta if there's anything da take bukata tace mashi aa, Nan yace "Yanzun tunda gobe zaki gama course dinki anjuma Zan bada number ki so make sure your phone is charged...and on your data...duk wacce tayi maki magana kiyi saving number ta sanna ki samu pen da biro ki dinga duba da winning person.. giveaway din nake son ayi...na 10k to the highest person, 7k to the second most highest person sai Kuma 5k..."yayi Mata bayani, shuru tayi as she understands what he is trying to tell her Amma Sam haryanzu Bata Gane abinda hakan ke nufi ba don last time he explained Amma Bata gane ba "Ok Yaya...kawai saving Zan dingayi?.." ta tambayeshi not going into details "Yes...save all the contacts da zaiyi maki magana... Suma zasuyi saving naki..." Ya fada Mata "Ok...Yaya...pls... numbers su Yaya..nake son ka bani...I miss them...Ina son magana dasu..."ta fada calmly "Su Yaya wa.."ya tambayeta sounding jealous, shidai Ahmed dukda ancw Kar ya kuskura yayi maganar auren Amira Yana mugun kishinta, the love is still there, and kilan wata Rana Yana iya samun permission from his mother to marry her, maybe she turned out to be successful in life, Bai da shaawar ajiye Mata biyu cikin gidanshi Amma for Amira he can do it, in Nan da shekara goma zaa bashi daman aurenta he will marry her, "Su yaya habib da Yaya Usman..."ta amsa mashi cikin sanyimurya "Yanzun you want to start calling people kou...very soon Yan gidan zasu San kina da waya...and akayi seizing wayarki you're on your own..."ya fada cikin jealousy don yanzun daya kasance she talks with him alone Yana mashi dadi sosai, Amira is a girl that all the guys in the family wants, he is feeling yanda shi Bai gujeta ba suma in Suka dawo bazasu gujeta ba and zai Zama competition a tsakanin su again, yasan Yana iya samun matsala if Habib ya dawo dukda he knows he is no Match for her amma Kuma shine zai iya nuna interested kanta Nan take a bashi tunda Daman shi like Dan gidan yake don babansu Amira makes decision on what he does and don't, in ya nuna Yana son Amita with her flaws da gudu zaa bashi, Daman kowa yasa suna soyayya before ya bar kasar, kowa yasan how close they're su biyu, Amma behavior dinshi a kasar waje ya nuna Amira is no more in his life, inda Yana son ta he will be doing things that kou da Basu kusa will show he valued her Amma anything in skirt is ok by him, "Yaya...ban fada masu it's my number...kawai gaisawa zamuyi..." Amira ta fada mashi calmly,idanuwa Ahmed yayi rolling daga inda yake kwance as today is another Saturday yace "Kawai dai kice kina son magana da Habib...let me send you his number..."ya fada atakaice, kafin ta Kara wata magana sai ya kahse wayarshi kawai without listening to her, duk sai taji babu dadi, kou good minti daya baa Yi ba sai ga number ya Turo Mata Kuma na Habib kawai ta turo Bai tura Mata na Usman din ba da alaman he really knows what she really wants, jikinta na rawa tayi dailing number daya tura Mata, kafawa wayae tayi a kunnenta tana jiran a dauka sai ya Gama Ringing baa dauka ba har sai da ta Kara Kira aka dauka da sallama kasancewan wanda aka Kira yasan it's from Nigeria because of the number,da sauri Amira dake zaune ta Mike ta tsaye tana cewa "Baby...baby!.."ta fada cikin serious anxiousness voice dinta na rawa, shuru taji Kaman Wanda ta Kira Bai ji ba Amma da jin hayaniyar Waka dake tashi a dinga ake wayar kasan the Person heard her clearly but is thinking of he should talk or not "Baby...my baby... it's me...baby..." Ta fada jikinta na rawa sosai "Hello. ." Naji wani kakkauran voice ya fada from the other side. "Hello baby..kana jina..." Ta tambayeshi talking loud "Who...is this..." Taji ya fada atakaice Kaman Bai son magana, "Ni...." Bata karasa ba taji Yana cewa "The network is fluctuating...I can't hear... you..." Ya fada before ya bude Baki ta Kara Magana sai taji an kashe wayar, jikinta na rawa ta kalli wayar taga an kashe wayar, she's so innocent that she never think what happened is not a mistake, da sauri ta sake redailing number sai baa dauka ba, if you see yanda jikinta ke rawa sai ka San she's in so much in desperate situation, ba abinda take kauna right now kaman taji muryar Habib, she wants to hear him talk to her, she wants to hear him call her all the sweetest name like he always does, he wants to hear him say something sweet to her like "Baby... you're my world..in ban sameki ba mutuwa zanyi... you're the only one in my world...van da kwia sai ke.. you're my happiness... you're my joy... you're the air I breath... you're girl I will ever love...duk Mata are fake ke kadai ce original...jikinki is so sweet that duk duniya babu mace Mai irin jikinki... your body is made of the sweetest materials..." Wannan kalaman is part of the reason she get so loose to him, she knows she's at fault Amma she surely know ba kowacce irin mace can say no to Habib ba, Yana da sugar coated mouth, he knows the right words to say and the right time, he always have the most perfect words, tasan matan da zasu ita fita Daga tarkon Habib are very few, tasan she even try da Bata sakar mashi jiki da wuri ba don da tun tana 15 zai sameta, she battle to keep herself intact for good 4 years, it's a very big battle, she thought she won but she doesn't, sake kiran layinshi tayi sai taji busy, she called again still busy, she keeps calling while still Yana fada Mata it's busy, sai taji yayi Ringing sau Saya Kuma sai taji busy, that simply means he have added her number to blacklist, kou kadan Bata Gane manufar hakan ba as ta Dade babu waya Kuma Bata taba experiencing hakan ba, tana cikin trying call din Ahmed that wants to hear if her line is busy or not ya shigo, he wants to know if suna magana da Habib or not, he is so jealous and couldn't help it but call, har wani ajiyan zuciya ya saki dayaji her line is not busy, zatayi picking sai Kuma taji her legs are weak, ahankali ta koma ta zauna gefen danta dake bacci sannan tayi picking, Ahmed easa abinda zai ce Mata yayi Bayan tayi picking sai cewa yayi "Dazun bamu gaisa da Nasir ba...ki bashi wayar yayi min gwaranci..." Yafada sounding very calm, Amira da jikinta yayi wani irin matsiyacin sanyi tace "Yaya...Yana bacci...kou...in tadashi..." Ta tambayeshi sounding very weak,kalma daya zakaji daga gareta ka gane she's disturbed " what's wrong with you..." Ya tambayeta ahankali dayaji voice dinta yayi sanyi sosai unlike lokacin da in ya kirata zaiji voice dinta har wani Sauri yake "Ba komai yaya...kawai Ina tunanin irin kyautatawa da kake min ne..." "Aa...tell me what happened...ni ba yaro bane...did you call Habib?.." ya tambayeta Kai tsaye "Aa..." Tayi mashi karya, "Hmmm Amira you are a very lousy lier did you know that?...tell me what did you people discuss that made you sound so calm haka..." Ya tambayeta Kai tsaye, kana jin voice dinshi zaka gane he is so much in envy, ita dai Amira bazata iya fada mashi what happened ba dukda she doesn't understand what really happened, ita dai she feels it's network while small portion of her heart is telling her what happened is intentional, Dariya karfin Hali ta saki before tace "Wai yayi ka karanci psychology ne...maganr gaskiya I called him Amma layin Bai Shiga ba..." Ya fada sounding very strong don ta kawar da damwua dake cikin ranta don at this moment Babi abunda take tsoro like batawa Ahmed Rai, kou kadan Bata son abinda zatayi da zai sa ranshi ya tsotsu "Hmmm wato rashin magana dashi yasa ranki baci duk jikinki ta mutu kenan. Well keep trying kou Allah yasa ya Shiga..." Ya fada Mata, "Aa Yaya..." Ta amsa mashi "Ba wani aa Yaya...ai kowa yasqn he is your boy friend...so now you have his number and keep trying...kawai dai ki fada mashi you have a son Kar ya dawo ya zama very surprised...yanda if he really loves and care about you he will stick by you..." Ya fada Mata calmly "Aa...Yaya...pls stop it..." Ta fada kaman zatayi kuka "I meant that...and ba Wai Ina nufin wani Abu ba... anyway sai anjuma..." Ya fada Mata cikin sanyimurya tare da kashe wayarshi, sake trying Amira tayi it's the same thing, inda she have someone to discuss this with data tambayi mutane what means ka Kira mutum yayi Ringing sau daya Kuma ace busy Amma babu Wanda zata Kira kou ta tambaya, Haka ta hakura Bayan several trials Faiz ne tsaye dakinshi daure da towel hannunshi daya rike da waya sai dayan Kuma rike da waist dinshi,kallo daya zakayi mashi ka gane rashin mutunci yake zubawa,har face dinshi yayi red don sabagin rashin mutunci, "Wai na Zama saar ki kenan...ni zaj vaki umarni ki tsaya kina Raina min hankali da stupid lousy excuse?...so daman Haka kike ban sani ba...Haka kike bintu?...sati guda Ina fada maki go and tell your father you're not ready for marriage now sai next year shine kike ki kou..." Ya fada sounding very Angry,daga chan bangaren bintu da har rama tayi sabida yanda faiz ya tisa ta gaba Kan taje ta fadawa dad dinta Bata son aure yanzu ta rasa abinda zata ce mashi "Wato Ina magana kina banza Dani kou..." Ya daka Mata tsawa "Ba Haka bane...." Bintu tabfafa tana kokarin fashewa da kuka sabksa yanda ya addabeta sounding very serious everyday, "Ba Haka bane din banza?...don kin raina min hankali Ina maki magana kin maidani banza...now tell me Zaki dafa mashi yau kou aa?..." Ya tambayeta Kai tsaye "My king..." Bata karasa ba yace "Go and find your king am not your king until you do what I asked you to do....ai kin San waye sarkin garinku..." Ya hantareta, ajiyan zuciya bintu data susuce tayi, deep down Kam inda zata iya hakura da wnanan bawan Allah da yanzun it's the right time don it's true Bai son ta, already ta yarda Bata da single daraja a idon wannan mutumin Amma Kuma kou kadan bata iya hakuri dashi "Pls...in tambayeka..."ta fada calmly, "Aa don't ask me anything...kawiai Fada min Zaki fadawa ubanki you're not ready for marriage until next year kou aa... simple..." Ya fada mata cikin iko da Total command "Nidai kayi hakuri...bazan iya fadawa daddy hakan ba...kowa yasan muna soyayya da Kai...but na lura baka Sona..." Bata karasa ba yace "Bintu you're insane... you need to visit a psychiatrist....maganar so nake maki?...ai shikenan...bazan Kara fada makin komai ba do what ever you want to do...Amma ki sani ni am not ready for marriage in the next 4 months...so ki in har Kika yarda akayi auren Nan kece Zaki wahala...na dai fada maki...in kin gandama ki fada if you want kiyi shuru..." Ya fada Mata atakaice Yana kashe wayarshi. Wurgar da wayar yayi ya zauna Kan kujeran bedroom dinshi ya Dora kafa daya Kan daya Yana tunanin abunyi, he wants to settle down and if possible ya shiga rehabilitation center for a month yanda zai iya daina shaye shayen da yake,shidai yasan bazai taba iya aure da wnanan matsala ba, yasan tona mashi asiri bintu zatayi and that is going to ruin everything for him, in har babanshi ya San Yana shaye shaye Yana iya disowning dinshi, he wish zai iya fadawa wani ya bashi shawara Amma Sam Bai iya fadawa kowa he is an alcoholic, Bai iya fadawa kowa in Bai Sha giya ba Bai iya bacci, wane irin rayuwar aure zasuyi da bintu,he is going to make sure she tells her parents, zai dinga Bata attitude that she will wish ta fada masu as early as she can. Wannan maganar auren ya mugun saka shi a tsaka Mai wuya, ba don Bai son mace ba sai don he is afraid of his dirty secret Being exposed, "I hate you maryam!!!."ya fada cikin ihu Yana dafa kanshi, abubuwan sun mashi yawa right now as both mum dinshi da Kuma dad dinshi babu Wanda ke fewa komai Kam maganar and when he tried to talk to his mom she walked him out of her right room, ya yarda da gaske take Kam in har Bai data doing the right thing ba babu ita babu shi, tun last week in ya Shiga bangaren ta sai ta nuna mashi kofar waje kou amsa gaisuwar shi Bata Yi. Bai San Bata da aduar daya wuce Allah ya kawo Wanda zai taimakawa danta ya sauya rayuwar shi ba, he thinks she have forgotten him totally din kou abinci Bata bashi saidai yaje bangaren ta ya dauka unlike before da zaa jera mashi abinci, yanzun Kuma in har zai Kai karfe 12 Yana vacfu Bata zuwa ta tadashi Amma what he doesn't know is she will be checking if ya tafi, Bata samu natsuwa sai taga ya bar gidan idanuwa kawai ta zuba mashi taga iya gudun ruwanshi, shidai Yana kokarin yaga Yana doing the right thing Amma it seem the right thing is not that easy at all,in zaizo office Sai ya dinga fargaban kilan dad dinshi yazk Amma sai ace Bai zo ba,it seem duk sun zuba mashi idanuwa ne, right now he feels Inda zai iya fada masu su kulle shi na tsawon wata guda Kar a bashi Daman ya fita sai dai a dinga bashi abinci daga Nan ciki like prisoner da hakan zaifi Amma who will understand, it's such a very difficult time for him. A bangaren Ahmed kishi kaman zai mutu, har adua yake Allah Yasa Kar son Amira ya wahalal dashi like before, shidai Bai son ya Sha wahala Kan so yanzun, he just wish he will see someone that will just take his heart away yanda ba zai dinga tunanin Amira so often ba, boye number shi yayi ya dinga dailing number ta don if zaiji it's busy or not Amma nothing like number busy, sai lokacin ya samu kwanciyar Hankali. Wace gari aka Fara Harkan giveaway din, Hakan ya dauke tunanin Amira from every other single thing don sai da ta wuni zaune tana saving number mutane, she was so surprised yanda akayi ake ta Mata magana ta WhatsApp,. Wajsn karfe shida ta Kira Ahmed ya fada mashi ta gaji, Nan ya umarceta da ta kashe datarta ta huta, tana kashe waya sai ga calls da Kuma all sorts of message,da akwai winners, those every person that contact her mentioned,daga karshe sai gata da lot of contacts . The following day which is Monday aka gama giveaway din, she had about 630 contacts,it was so fun and hectic, Nan Ahmed ya umarceta da ta Fara daukan Kaya daga group din da aka sakata ta dinga dorawa, he tells her tayi adding dari biyar a kowanne Kaya and so so did, her number of view Kan status dinta made her so happy, data Kai Hundred view sai da ta Kira Ahmed tana fada mashi her view is 100, then 200 zuwa 300, very few asked her if her location Amma babu wanda ya sayi wani Abu, her view alone ya saka ta tsalle, already she have learned that Dole sai in kana da endurance zaka iya business don zaka dinga Dora Kaya babu Wanda ta tsaya but with patience you will get there, Ahmed have helped her alot and right now she feels kou me zaice tayi mashi indai ba sake saduwa da wani avane she's going to do it, she prays some day she does something to make him happy, she prays someday she pays him back,makes him proud and makes him see the changes and happiness he brought to her life, tana fatan wata Rana ta sakashi murmushi, inda zaace ta bawa wani award of kindness yanzun shi zata bawa, inda zaa tambayeta waye ya fi making positive change a rayuwar ta instantly she will say Ahmed, tasan Ismail yayi kokari matuka but direction din taimakon da Ahmed yayi Mata ya bambamta Dana kowa, Ismail made sure Basu rasa komai ba shi Kuma Ahmed made sure she's happy, he gave her hope, tana kwance feeling pain over her neck ta dinga cewa "Yaya Ahmed Allah ya saka maka da alkharinsa, Allah ya biyaka... you have made me happy..."ta fada calmly,. Sai Kuma ta tuna da number Habib, sake dailing tayi sai same thing ya faru. Ahmed na office ya Kira faiz, he hears him sounding so dull, tambayarshi yayi what happened, "Ba komai..."faiz ya amsa mashi atakaice, "Ban gane ba komai ba bayan your voice is saying something else..."Ahmed ya fada mashi, shidai faiz shuru yayi don ya lura Ahmed is like an old man that will see different reasons, "Kana Ina Wai.."Ahmed ya tambayeshi "Office...kaifa?.."shima faiz ya tambayeshi "Nima Ina office... my lunch break is coming up in the next couple of minutes...Zan zo office dinka..."Ahmed ya fada mashi, "Ok...damn baka taba zuwa ba...hope ka San Address din..." "Aa text it to me...zanzo insha Allah..." Ahmed ya fada mashi before cutting the call.. Thanks 1/5/21, 8:17 PM - Ummi Tandama: 15💙💚💜❤? Damata ta biyu 💚💜❤🧡💙? Zuwairat ummumaryam 1️⃣5️⃣ Not edited In me Amarya ce Kuma bakiyi gyara da kyau ba tun a first week din aurenki Zaki Fara ganin matsala don mazan yanzun Kar suke Kallon ki, don't buy anyhow kayan Mata, Most amare suna kamewa a first night as da akwai fargaba Wanda Zaki ga har ciwo ango keji saboda over dryness da Kuma tightness, so Kar ki yarda kiyi aure Baki sayi na Danko ba, Ina Kuma uwayen gida Wanda suma suna bushe, na Danko nakune, and da akwai wasu kayan kala kala like lalata gaban kishiya, mallaka kasa da sauransu, Kar ki Bari a Baki labari Yar uwa. Ina amsu cewa novel yayi tsada a 500 haba sister Anya kina da adalci?, Wannan novel is more page dari, zanyi kusan wata uku Ina posting, yanzun tsakanin ki da Allah don kin bani 500 Ina Baki nishadi har na tsawon wata uku har yayi yawa?. Faiz ajiye waya yayi yaki tura mashi address din ba don Komai ba sai don yasan zuwan shj won't take him out of the fear that the whole world will get to know he is a drunkard, yasan tona mashi asiri zatayi, ba abun yayi warning dinta Kan Kar ta kuskura ta fadawa kowa duj abinda zata gani cikin gjdan, that will make it sound worst, zai Zama Kaman he is a ritualist or something, shidai ya rasa inda zai saka Kanshi, Bai San Zama mashayi will come with such hard time ba, inda he is like every normal guy da kilan he will be happy bazai dinga samun erection a banza ba Amma yanzun the fear of bintu ta tona mashi asiri yafi karfin tunanin jin dadin dake tare da mace, babu Wanda zai gane abinda yake fuskanta yanzun sai mashayi Dan danuwanshi, shi zai Gane dadin Shan ta, kafa ya Dora Kan table yayi relaxing sai lumshe idanuwa kawai yake, wayarshi yayi blinking haske yasan blocked call din bintu ne ya Shigo ciki, baki ta tabe ya kauda Kai gefe, he have blocked her calls and her message, yasan she must have written tones of messages Amma Bai ganin kou guda days balle yaji zai tausaya Mata yayi replying dinta, "Oh Allah ka bani mafita...pls ka rabani da wannan attitude din....I know it's injurious to health...and I know if you wish me to stop now it's just for you to stop me...rabbi ka taimaka min Mana..."ya fada kaman zaiyi kuka, he wanted to do some investigation Kan maganar kudin company and exactly how it went, Yana son ya San ya yawan palm kannel da suke producing suke da Kuma yawan palm oil din da har millions of money zai bace a same company, he knows someone is playing some games, someone is eating the company money and the whole blame is coming to him don he is a stupid CEO, Sam wannan maganr aure ta hanashi sukuni balle yayi investigation din. Shidai gashi Nan, wayar ne ya Kara Ringing Bayan kaman minti ashirin ya duba yaga Ahmed ne, murmushi ya saki ya ajiye wayar Yana cewa "Kana ruwa..." Ya fada Yana relaxing, Bai dauki wayar ba har ta Gama Ringing, sake Kira Yayi ya ki dauka. From the other side Kam Ahmed knows something is wrong with him, lokacin lunch dinshi nayi sai ya fita, yasan sunan company dinsu,yasan they have largest and the biggest palm oil production in Africa, sune ke distributing ga almost all the sellers in the world, Ana daukan mansu to all over the world as the produce neat and good oil, Ahmed tasan da akwai many branch dinsu a cikin gari and yasan the oldest company inda babansu faiz ke managing da Kanshi, fita yayi daga office dinshi ya Tambayi wani co-worker dinshi mai suna Emmanuel kou yasan second company dinsu faiz inda yace gaskiya Bai sani ba,fita yayi waje as most people na fita zuwa cin abinci yayinda wasu Kuma daga restaurant ake kawo masu abinci batare da sun fita ba, Bai je parking lot ba Balle  ya dauki motarshi ya nufi gate ya fita ya samu abun Hawa ta tambayeshi kou ya San company din oil production, ban ya Fara fada mashi babban wato Wanda baban faiz yake Ahmed yace mashi ba Nan ba, "Saidai wajen danshi kou... wannan mara mutunci da Banda cin zarafin masu aiki babu abinda yake..."Mai abun hawan ya fada, Ahmed Bai San sanda yace "Kai dai ka dinga kiyaye bakinka Kar matsalar wasu ya kaika ya baro..." Ya fada mashi " ai malam gaskiya na Fadi..." "Kou ma gaskiya ka Fadi kaima yanzun dakayi wannan maganar kana da naka kason..nidai kaini company...I have just an hour..."ya fada Yana hawan public transport din, "Kasan dole a Fadi halin mutum wala sharri kou khairi...shidai Bai da mutunci...wani Dan uwanmu dake aiki a Companin ya koreshi...kaga wannan ba adalci bane..."Mai abun hawan ya fada not giving up on the discussion, "Kou ma meye Ka iya bakinka...Kai ba ma Kai akayiwa ba kake mashi irin wnanan shedar....ka manta mutum Bai Isa ya kori mutum daga wajen aiki ba sai in har abincin shi ya Kare a wajen?...ku dinga tunawa da kaddaran mutum pls...mu muna kasancewan sila ne Amma komai a hannun Allah yake...Allah dai kawai yasa mu dace..." Ahmed ya fada yayinda shi Mai abun hawan Bai daina magana ba Kan still Yana Kan gaskiyar shi,yes da akwai irin wanann mutanen, mutanen da babu yanda zakayi ka fahimtar dasu reasons Dinka,kou me zaka fada masu won't make any single change,komai suna ganin suna Kam gaskiyar su kou da kuwa sun San ba gaskiyar garesu ba, never stress yourself to make point or clarify your self when you're with such people don at Long last it will just be a total waste of time as bazasu sauka daga Kan nasu point don ba, they think they're always right, har ya Kai Ahmed company din faiz Mai abun hawan Bai daina maganar ba, shidai ta dage faiz is a monster, Ahmed Bai Kara cewa uffan ba har Suka isa wajen, Yana parking Ahmed ya kalleshi yace "Inason kayi min wani Abu...ka jirani Nan...Amma in na fiti da wani...kayi mashi kukan baka da abinda zakaci kou Kuma kace matarka Bata da lafiya....or ka Fadi wani Abu Mai ban tausayi...mu gwadashi mu gani..." Inji Ahmed, Mai a daidaitan fitowa yayi da sauri ya kalli Ahmed da ya Riga ta fita daga cikin kurkuran yace "Ai malam ya zaayi in San ba hadin baki zakuyi ba..." Ya fada don yasna kilan faiz din ne zai fito dashi "Ka San girman wallahi?..." Ahmed ya tambayeshi "Eh..."bawan Allah Nan ya amsa mashi "Tou wallahi na rantse da girman Allah bazan fada mashi komai ba...kawai Ina son kwatanta maka wani Abu ne kou Allah ya sa hakan ya Zama sanadiyar sauyawan halayyar ka..."Ahmed ya fada Yana nufan cikin gate din, mutumin kallon katon gate din yayi Yana jiran abunda zai biyo baya, shidai yasan faiz ba mutumin kirki bane, yasan babu mutumin kirkin da zai dinga raba mutane da hanyar samun abinciin su, most people in town have heard of his attitude, yanda Bai bawa kowa dama ta biyu, kowa yasan Bai San darajan mutane ba. Ahmed na Shiga ya nemi inda office din CEO yake aka nuna mashi, Nan ya nufi wajen, faiz Bai fita lunch ba don kou yaje lunch din Bai da appetite da zai ci abinci, Ahmed na nufan kofar office dinshi ya saki murmushi ganin how big it is "Wannan Dan iskan ke da wannan katon office din kaman wani Mai hankali..." Office din farko wato na secretary dinshi ya shiga yaga babu kowa, Bai tsaya Nan ba ya wuce kofsd dake wajen ya bude Nan faiz daya Dora kafa daya kan daya ya daga Kai ya kalli kofar da aka bude Yana ganin Ahmed ya saki wani irin murmushi da Kuma jin kunyarshi as he wasn't expecting zaizo tunda Bai bashi address ba "Surprised?.." Ahmed ya fada Yana shiga office din Yana kallon makeken wajsn da kuma irin abubuwan dake ciki, "Yes..." Faiz dake Dariya har Dana keta ya fada Yana mikewa tsaye sanye da long sleeve na Calvin Klein, "Lallai I don't blame you so baka son inzo.. ka kyauta ai..." Ahmed ya fada talking steps closer to faiz. "Am Sorry mancewa nayi ai...kasan abunka da CEO..."faiz ta fada Yana Dariya Amma da gani kasan he is joking "Pls sit..."faiz ya fada mashi "Aa...come and help me...Naga wani waje...he needs help pls kazo ka taimaka mashi...ban fito da enough cash ba..."Ahmed ya fada mashi, kallon tuhuma faiz yayi mashi before yace "Daga Ina zaa samu wannan mutumin tunda it's not a residential area...Kar dai ace Yan fashi ne kou kidnappers... you know one have to be very careful with people these days..." Ya fada Yana kallon Ahmed "I don't think so... wannan mutumin needs help...muje ka gani..." Ya fada mashi, babu musu  faiz ya bude locker dake gaban desk dinshi  ya debi Yan dubu dubu babu exact amount ya tura cikin aljihunshi ya saka hannuwanshi biyu cikin aljihunshi ya zagayo ya fito zuwa inda Ahmed ke tsaye,waje Suka nufa su biyu sai magana suke, shidai faiz have his doubt Amma Kuma he can't refuse beggers, he is very charitable don a set dinshi sanda Sukayi karatu he is the one that spent most money, shi bai tarin kudi kaman su Ahmed, hakan yasa when Ahmed heard this dude saying all sort of things game dashi yaji babu dadi, yasan faiz is can be a pain in the ass Amma Kuma he is not that bad, he is not that terrible, he have two side, if he turns the bad side kana iya cewa he is an evil person like when he turns the good side you will see him as an angel. (Haka kowa yake,babu Wanda is completely bad and babu Wanda is completely angel, we all have mad and good side, evil and bad side, don't stay and judge people by what people say or don't judge someone Kan abinda yayi maki sau daya...give them second chance, ka Basu dama...Kar kace ai wane kou wacce muguwa ce don tayi maki ba daidai ba, da akwai bad time  da zaka samu mutum, he will misbehave with you and you will think it's like that, learn to say good about people or keep quiet, Kar ki kasance wacce ake ganinki da halin kirki Amma bakinki ya kaiki ya baro, Kar Kai Zama wacce duk maganar da zaa kawo maki cikin gidanki koy cikin group kiyi karaf ki amshe kaman a gabanki akayi, some of those things zasu ja Mana, da akwai wayanda in suna cikin group indai zaa kawo topic din mutane Basu taba cewa uffan, wasu will say ku daina babu kyau yayinda wasu kuma will say Allah ya kyauta, wasu Suma zasu amshe maganar kaman it's the only problem they have.) Suna nufan gate Masu gadi suka bude masu gate din, shidai faiz is afraid of who it cloud be, shidai yasna Nan ba gidajen mutane, he trusts Ahmed Wanda hakan yasa ya biyoshi waje,  mutumin na ganinsu ya Fara acting like yanda Ahmed ya fada masu, kallon faiz yayi dukda Bai sanshi in person ba Sai ya Fara cewa "Dan Allah Mai gida...taimakonka nake nema...yanda Allah ya rufa maka asiri...ka rufamin..."Bai karasa ba faiz yace "Pls cut the story short Ana Rana... what did you want...me kake so..." Ya tambayeshi Kai tsaye "Alhaji matata ke Bata da lafiya..." Still Bai karasa ba yace "Naji...tana Ina..."ya sake fada atakaice Yana dafa goshinshi as the sun is directly on theirs faces, "Gida...ban da halin da Zan kaita hospital..."Yana magana fajz that look kaman an somashi cikin hot water as kou kadan Bai kaunar zafi ya saka hannu cikin aljihunshi ya fiddo kudin da ya debo ya mikawa mutumin, da sauri ya kalli Ahmed daya kafe shi da Ido ya rasa inda zai saka Kanshi yaji Dadi saboda kunya, ga mutumin da ta dinga zagi for almost minti ashirin Kan hanyar su ta zuwa nan,ya dage da zaginshu gashi Nan ya Mika mashi kudi Kan maganr da Bai San karya ne kou gaskiya ba, faiz kallon Ahmed yayi ya kalli mutumin yace "Take Mana..."faiz ya fada cikin haushi as the sun is burning him, "Da fatan ka Gane abinda nake kokarin kwatanta maka...shi rayuwa baka dagrea ka dinga zagin mutumin da baka sani ba kawai don wani ta fada maka wani Abu game dashi..ka Bari sai ya nuna maka halin shi na gaskiya..." Ahmed ya fadawa mashi, kallon tuhuma faiz yayi mashi before yace "What are you talking about..." Ya tambayeshi, "Aa ba komai.." Ahmed ya amsa mashi atakaice before ya kalli mutumin da ta koma kaman ruwa ta cinyeshi yace "Kana iya tafiya..." Ya fada mashi, da sauri mutumin ya hau a daidaitan shi ta bar wajen da sauri yayinda shi Kuma faiz ya cigaba da tambayar Ahmed what this is about, "It's nothing...kawai I wanted  to show him something and you didn't disappoint me..." Ahmed ya fada mashi, shi dai faiz is confused, Saida Ahmed ya fada mashi komai ya ga dinga zage zage Yana cewa "Amma wallahi ka Gama Dani...who told you I wanted to proof myself to anyone...fuck him fuck you...wallahi ka Gama Raina min hankali...all you should have tell me is that this man have been insulting you ni Kuma in bashi more reason to talk don da sai na sa a karya mashi bones din jikinshi...in yaso sai yaje dinga zagina...ai kowa is entitled to his or her opinion...Ina ruwana da zaginsu...I don't bloody care..."faiz ta dinga fada Yana komawa office yayinda Ahmed Yana biye dashi sai Dariya kawai yake tare da girgiza Kai,kou daga nesa kaga faiz kasan fada yake, sai daga hannuwa kawai yake Yana magana da karfi, office dinshi ya wife Yana zuwa sai ya zauna a office din secretary dinshi Bai wuce ciki ba, lokacin Bai daina fada n Ba "Abeg keep calm..Kai komai sai jikinka ta dinga boiling unnecessarily..."Ahmed ya fada mashi Yana Zama Kam dayan kujeran. "Ai da ban haushi wallahi... you can't make them stop....Kuma I won't stop my attitude either...kou gobe wani maaikacina yayi min iskanci korashi zanyi...baka ganin nan office din ma is vacant?..last two weeks na korashi ..Zan kawo wani shima in yayi iskanci Zan korashi...ban tsoron uban kows..."Faiz ya fada fave Dinshi daddaure, daman he is angry at what is happening right now and Kuma Ahmed yasa wani anger din ya karu, "Kaidai learn to give people second chance...Bai yuwa ace Abu kadan kayi terminating offer mutane...kasan a CEO can also be an ordinary worker someday...Kuma duk abinda kayiwa wani zaayi maka...so take it easy. "Ahmed ya fada mashi,kura mashi Ido fajz yayi cike da takaici yace ""Now you're making it seem as if am wicked alhalin ba hakan bane..ai ba kowa nakewa hakan ba...nidai kawai banson iskanci...shi yasa duk Wanda zai kawomin rainin hankali wajen aikin Nan sai na sallameshi..."faiz ya fada sounding so bossy "Naji...Amma kaima you're not that a good worker ai tunda gashi millions are missing understand your watch...at first ka Zama perfect kafin ka tabbatar kowa na kusa da Kai ya Zama perfect..."Ahmed ya fada atakaice "Lallai wato gayamin magana zakayi don kasan what happened kou...ai shikenan I don't blame you..."ya fada Yana turo baki kaman karamin yaro, Dariya Ahmed yayi yace "Am sorry about that...Wai about you're secretary are you hiring?.."ya tambayeshi Yana kallon shi "Are you applying?...kasan I will employ you with more pay...Amma it won't stop me from firing you if you misbehave..."faiz ya fada, "Lallai Allah ya sauwake inyu aiki a karkashinka...kawai dai I want to know if you're hiring sai in kawo candidate Dina...but..."ya fada as Yana tunawa that inda zai yuwu Amira tayi aiki ta Kara da business dinta ba karamin kyau hakan zaiyi ba, katse tunanin shi faiz yayi da cewa "But what...if you're thinking zanyi firing any how am joking...at least not your candidate..Zan bashi second chance..."faiz ya fada mashi, murmushi Ahmed ya saki gami da sakin ajiyan zuciya Yana tunanin "Inama zai yuwu Amira tayi aiki don ta dinga earning more money...yasan most of yanmata Basu aiki especially when it vome to arewa, amma.nata case din is different, "Wai tunanin me kake haka ne?.." faiz ta sake katse mashi tunani, "Ba komai...Wai nawa kuke bawa secretary dinku..."Ahmed ya tambayeshi, "55k...why do you ask?.." "Because I have someone I will really love to have the job..."Ahmed ya fada mashi, . "Oh that's ok...kaga ka hutar Dani yin interview...kawai tell him yazo....ai Kaine...so kou kuturu ka kawo Zan amsa..."faiz ya fada mashi "Not shi.. it's ita..."Ahmed ya fada Yana kallon reaction din faiz "Ita Kuma... it's a hard one you know..." Faiz ya fada Yana shafa Kanshi "Amma kasan Mata ke aikin secretary ai..." "Yes Amma wannan case din da babu Mata a organization din fa...sai ita kadai ta Zama maaikaciya Nan..."inji faiz "Ai na fada ne kawai...amma ban sani ba kou zai yuwu...but I will really like her to work here... it's a nice place... kou da maza ne kawai ai kowa aikin gabanshi kawai zaiyi...I trust my sister..."Ahmed ya fada with a smile "Oh your sister?...then it's a yes...ba matsala send her in Amma kaja Mata kunne...ban daukan raini...da tambata da rashin wayau da rashin hankali irin na Mata..." Faiz ya fada sounding so serious don yasan kou wacece kndai zata Yi mashi daya daga cikin abubuwan data lissafa bazasu zauna lafiya ba, "Bata da kou daya...kawai dai I need you to do me a favor..."inji Ahmed, "Favour Kuma...na meye again?..."faiz ya Tambayi Ahmed, Ahmed that is praying Allah ya dorashi kan wannan abun don Yana tunanin 55k a month will help her sosai, don shi a duniya babu abinda yake kauna kaman yaga ta Zama independent woman, a woman that doesn't have to stay and think of a man to bring her something instead ta Zama someone that will be thinking of the amount in her account,. "Wai what favor...kai ka Zama wani iri wallahi..."faiz ya fada sounding fed up da tunanin da yakeyi "Hmmm pls...so nake ka bani sati daya zuwa biyu naji if zaa yarda ta dinga fitowa aiki...in har sati biyu yayi baa yarda ba kawai employ anyone you chooses to employ...."Ahmed ya fada calmly. Thanks 1/5/21, 8:19 PM - Ummi Tandama: 16🧡💙❤💜? Damata ta biyu 💙❤💜💚🧡? Zuwairat ummumaryam 1️⃣6️⃣ Not edited In me Amarya ce Kuma bakiyi gyara da kyau ba tun a first week din aurenki Zaki Fara ganin matsala don mazan yanzun Kar suke Kallon ki, don't buy anyhow kayan Mata, Most amare suna kamewa a first night as da akwai fargaba Wanda Zaki ga har ciwo ango keji saboda over dryness da Kuma tightness, so Kar ki yarda kiyi aure Baki sayi na Danko ba, Ina Kuma uwayen gida Wanda suma suna bushe, na Danko nakune, and da akwai wasu kayan kala kala like lalata gaban kishiya, mallaka kasa da sauransu, Kar ki Bari a Baki labari Yar uwa. Ina amsu cewa novel yayi tsada a 500 haba sister Anya kina da adalci?, Wannan novel is more page dari, zanyi kusan wata uku Ina posting, yanzun tsakanin ki da Allah don kin bani 500 Ina Baki nishadi har na tsawon wata uku har yayi yawa? Pls mu dinga tunani. Faiz shuru yayi Yana kallon yanda Ahmed ke Magana, with the way he is talking kasan the girl he is talking about is more than a sister to him, wani irin lighting kawai yake gani a idonshi, "Kayi Shuru ...kou ba zaka iya hakuri ba pls..." Ahmed ya fada Yana kallon yanda faiz ya kafa shi da idanuwa kou blinking baiyi,  "Tell me Mana.." Ahmed ya sake fadawa faiz "Ai kawai am thinking ne.... what's your relationship da yarinyar...tell me..." Faiz ya tambayeshi "Banda relationship daita... she's my sister..." "I feel non of your sister will be a secretary " Faiz ya fada knowing them too well, gidansu is not a small house, babanshi baban mutum ne, they schooled in same primary and secondary School Wanda it's meant for the high class citizens, "She's my cousin sister..."Ahmed Bai karasa ba faiz yace "Oh now I see... she's your babe?.."faiz ya fada Yana mashi wani irin naughty look, goshi Ahmed ya dafa yace "Aa... she's not...kawiai I feel she will need this job Amma I want to make sure family dinta zasu yarda tayi aikin ne shi yasa nace ka bani sati guda zuwa biyu..."Ahmed ya fadawa faiz daya kura mashi Ido, "Then dole ne sai tayi?...if Basu yarda ba you let it be ai..."inji faiz "Ina son ta samun aikin ne...she needs it..."inji Ahmed "Then in taimako suke so Zan iya sakasu a charity organization na dad....zaa dinga tallafa masu da kudi every end of the month..."Dariya Ahmed ya farayi before yace "Aa...Basu so... she's the daughter of alhamdullilah Muhammad...kanin baba...emmidiate  younger brother na dad...her family is well doing ba kadan ba.... so don't even go there..." Inji Ahmed "Then dole ne sai tayi aikin?...tell me what's behind that?..I know there must be something...."faiz ya fada sounding very interested in the story sai Ahmed yace "Ba wani story.. kawai she's someone that loves working saidai ban sani ba kou zaa yarda..." "Ai shikenan...sati guda na baka..in an yarda send her in...in Kuma baa yarda ba shikenan...don kou jiya daddy yayi maganar rashin secretary a office din Nan..he said it makes it look less..." "Na..."Ahmed ya Fara fada mashi Bai karasa ba sai wayarshi ta Fara Ringing, fiddo ta yayi daga cikin aljihunshi sai yaga Amira ce ke Kira, murmushi Ahmed ya saki Yana cewa "talking of the devil...and here she is..."ya fada cikin wani irin kasaitaccrn murmushi da yasa faiz karkata Kai Yana kallonshi kaman madubi don shidai yasan she is his girlfriend, kou murmushin dayayi yanzun says it all, fuskar shi say annuri kawai yake yayinda yake picking call din, shi dai faiz yasan there's something he is not telling him, Yana picking calls din yaji tana cewa "Yaya...Yaya... wallahi kaman Wasa...wata tace...a Bata account number...Yaya can you believe that...am so happy... it's going to  work..." Amira da wata tace zata saka Mata kudin lace da wata atampa a account dinta ta fada cikin matsanacin farin cikin as it's so unbelievable to her, in kaji yanda take magana kasan she's so happy, voice dinta is so loud that even fajz dake zaune Yana jin abinda take cewa, Ahmed murmushi kawai yake yana lumshe idanuwa feeling more happy than she is don gani yake he should be happy and not her, making someone happy makes you happy more than anything else, "Yaya...kaji yanda nake ji kuwa.... Wallahi na Dade ban ji farin ciki irin wanann ba..."ta fada cikin matsanacin farin ciki "Me kike ji Amira..."Ahmed ya tambayeta Yana kwantar da murya, kallon tuhuma faiz yayi mashi Yana karkata Mai gefe guda Yana kallon yanda Ahmed ya sauya husky voice dinshi zuwa wani very calm one, "Eh lallai..."faiz ya fada Yana gyara zamanshi tare da Dora cheek dinshi na hannun dama Kan fallanges dinshi don ya kalli Ahmed da kyau *Wallahi Yaya ban iya musalta yanda nake ji...kawai dai na San am happy...very happy...na mance when last I smile like this...Yaya nagode sosai..." "Ba godiya fa..." "Ai ya zama dole inyi godiya sosai.. yanzun Yaya number account dinka din zab tura Mata kou..." Ta tambayeshi "Eh...shi Zaki bada...Dana gan alert Zan fada maki..." "Tam Yaya... nagode..." "Kuma j have a very good news...sai na dawo gida zanzo in fada maki what it is..." Ya fada Mata with his two eyes closed da gani kasan he is enjoying having a conversation with her "Yaya another one again...pls ya Isa Haka Nan... wallahi Kar farin ciki yayi sanadiyar mutuwata pls..." Ta fada sounding so happy yayinda babynta ke kwance Yana Shan hannu sai kallon yanda mamanshi ke Magana kawai yake kaman Yana jin abinda take cewa "Lalai...bakij ciki Bai kasheki ha sai farin ciki?.. don't worry...I just pray a yarda a guda... it's something you are going to love..."ya fada Mata "Yaya menene..." Ta tambayeshi sounding so inquisitive "Sai na zo Zan fada maki...now go send the account number to our customer... you know it's not good to keep costumers waiting...." Ya fada Mata, cikin farin ciki da tunanin what it might be Amira tace. "Ok Yaya...bye..."ta fada,kashe wayar yayi ya kalli faiz dake kallon shi without blinking yace "She's a nice girl..." Ya fada wearing a smile "Ka rainawa kanka hankali bani ba... since you don't want me to know anything about you two ai shikenan...nima daga yau you won't know anything about my relationship with that annoying creature..." Ya fada Yana mikewa, "There's nothing da Zan fada maka ai... she's my cousin sister...she likes working... that's all I have to tell you..."Ahmed ya fada mashi "Banza yayi dashi ya Shiga cikin office dinshi Ahmed ya bishi, wayarshi sau kawo wuta kawai take tana daukewa alaman Ana kokarin kiranshi, he knows it's bintu, "Kinyi ki gaji ai..." Ya fada Yana relaxing. He looks disturb again, Zama Ahmed yayi Yana tambayar shi what's wrong with him yace "Babu komai..." Ya amsa mashi atakaice Kaman Bai son magana at all, Ahmed sake asking dinshi yayi tana kallon agogon hannunshi don ganin time because yasan lunch break dinsu is just 1 hour, ganin he have few minutes left yasa ya Mike da niyyar tafiya faiz ya dauki keys ya biya restaurant ya Saya masu takeaway Sannan ya ajiyeshi a office Dinshi shi ma ya dawo nashi. Karfe hudu Ahmed ya tashi daga office deep down babu abunda yake tunanin sai yanda zaiyi a bar Amira ta dinga zuwa aiki, yasan Hakan will help her sosai, he prays babanta da mamanta su yarda da maganar da zai je masu dashi, he will have to lie to them or say anything that will make them accept his proposal, he have been praying in his heart sannan yaje gidan, already he have received the alert Kuma yasa ta tura mashi account number din Mai pretty collection ya tura Mata nata kason sai ya bar sauran gain din cikin nashi account din, in har Allah yasa an yarda ta Fara fita zai sa ta bude nata account din kawai, Saida ya biya super market ya samo masu kayan tande tande sannan ya iso gidan, he was lucky yau ya yarda babansu Amira ya dawo daga masallaci, tunda yake zuwa gidan Bai taga saduwa dashi ba kasancewan shi ba mazauni bane sosai, he travels alot sabida yanayin business dinshi, Yana ganin Wanda ke shigowa cikin gjdan ya wuce bangaren shi yayinda shi kuma Ismail ya tsaya Yana jiran Ahmed yayi parking ya fito, mahaifiyar Amira ta fadawa alhaji Muhammad Ahmed Yana zuwa wajenta sosai and she's hoping kilan ya aureta, shima hakan ya faranta mashi Rai sosai Amma he clearly told her not to get her hopes on don shi Bai son abinda zai kawo petty talks a cikin dangisu, kou da kuwa Ahmed ya fada mashi Yana son Amira da aure he will make sure it is with the consent of his parents saboda Kar wata Rana a Fara cewa ya dauki spoiled daughter dinshi ta bashi saboda ta rasa mijin aure, yasan kou Amira Zata rasa mijin aure har ta tsufa abinda zata ci bazai taba gagararta ba. Gaisawa Ahmed da Ismail sukayi Ahmed ya Fara tambayar Ismail yaushe babansu ya dawo, Nan Ismail yafada mashi he came back yesterday night, ledar dake hannunshi Ismail ya kalla Yana cewa "Wanna meye ciki..." Ya tambayeshi Yana dariya "Ina ruwanka...kou you're searching for something..."Ahmed ya amsa mashi, Dariya Ismail yayi Yana cewa. "Allah ya huci zuciyar ka," "Muje in gaida daddy...tunda na dawo ban ganshi ba..."ya fada,Nan su biyu Suka Shiga bangaren alhaji Muhammad, gaidashi Ahmed yayi cikin girmamawa shi Kuma ya amsa mashi cikin so da kauna Yana tambayar shi ya abinda suka je nema a abroad Ahmed ya amsa da lafiya Lau, Zama yayi kadan thinking if he should talk to him about what he have in mind sai kuma yaga ya kamata ya Fara magana da Amira tukun don Kar tace she's not interested dukda yasan da wuya zata ce hakan, mikewa yayi ya fita zuwa cikin gidan inda suka hadu da maman Amira ya gaidata cikin respect ta amsa mashi ta wuce bangaren mijinta looking happy. Ahmed Bai tsaya koina ba sai kofar dakin Amira as usual it's locked saida yayi knocking Amira dake sanye da Riga da skirt looking very beautiful than ever kasancewan ta Fara ganin amfani product din da take using Sosai a jikinta, her brightness is coming back and she's glowing, tana bude kofsr Ahmed ya kura Mata Ido na seconds kaman biyar thinking she have begin to change unlike sanda ta dawo daga tafiya daya ganta Kaman wata tsohuwa, she's looking ok to him now, gefe daya ta koma ta tsaya tana jiran ya shigo yayinda shi Kuma ta gama kallonta sannan ya shigo ciki da ledar hannunshi, "Hajiya Mai business..."ya fada Yana Shiga cikin dakin, "Yaya kenan... you're welcome..."ta fada Tana maida kofar ta rufe, . "Eh mana Naga dazun sai ihu kike...what will happen if you start selling kayan hundreds of thousands a Rana....ai sai hauka Kuma..." Ya fada Yana Zama Kan stool daya Saba Zama in ya Shiga dakin, "Ai Yaya ba karamin hauka zanyi ba if I started seeing such huge amount of money..."ta fada Tana Zama, ledar hannunshi ya mikawa Nasir dake kallonshi, da sauri yarin ya Mike ya amshi ledar daya Yi mashi nauyi, da sauri itama ta amsa ta bude tace "Wai Yaya baka gajiya dayi Mana hidima... kullum in zaka zo sai ka Saya Mana kayan dadi... yanzun har mun Saba da vamu cika cin abinciin gidan Nan ba...Allah ya saka maka da alkharinsa..." ta fada tana fiddo robar ice cream tare da bude bakinshi, murmushi kawai ya saki Bai ce komai ba, Saida yaga ta sallami Nasir fa bashi ya Fara Sha before yace "Sister I found something...I hope it will be a success.."ya fada Mata calmly, "Yaya..menene pls..." Ta tambayeshi "Dazun da kuka kirani Ina tare da abokina...so he is looking for a secretary...and I told him I have someone..." Idanuwa Amira ta zaro tana kallon shi deep down she knows. It's not going to work don bazaa yarda ta dinga fita daga gidan Nan ba, "So if kina so zanyiwa su daddy magana mu gani..." Da sauri Amira tace "Yaya...I will love to step out kou da sau daya ne kafin in mutu...amma yaya...sam bazaa Bari ba...nasan daddy bazai yarda ba..."ta fada I got voice dinta na rawa sosai "Lets try our luck...Kar muyi giving up without trying...hope dai kina so?.."ya tambayeta Yana kallon yanda ta sukunkuce lokaci guda, "Ina so Yaya...kou bazaa bani kou sisi ba zanyi..."Bata karasa ba yace "Balle ma zaa dinga Baki 55k..." Idanuwa ta zaro ta rufe bakinta da hannuwanta tana cewa "Dubu hamsin har da biyar Yaya ..wayyo Allah Yaya... inama zaa yarda..Amma nasan bazaa yarda ba..."ta fada kaman zatayi kuka as she thinks of what she would have do with such huge amount of money don kou million Bai Kai wannan kudin daya furuta daraja wajenta ba, she feels Kaman ance zaa dinga Bata kudi masu uban yawa "Kar ki damu...zanyi masu magana...dazun da zan shigo Naga mummy zata bangaren daddy...I will meet two of them in fada masu... insha Allah Allah zai Dora mu kansu... they will accept insha Allah..." Ya fada Mata cikin tattausar murya, . "Yaya...pls Kar kayi abinda zai sa a hana ka zuwa wajena... mummy da dddy suna iya hanaka zuwa gidan Nan kou Kuma in kazo a hanaka zuwa wajena...pls don't tell them anything..."ta fada voice dinta na rawa kaman zatayi kuka, murmushin jin dadi Ahmed ya saki as now he knows she cares about him, it gives him joy knowing if he stops coming to her she will be sad,. That shows Allah yasa ya shiga zuciyar ta, . "Karki damu...hakan ba zai faru ba...I know what I will tell them...and insha Allah zasu yarda...Zaki Fara zuwa aiki... you will dress nice...." Amira Bata San lokacin data saki murmushi na jin dadi sabida maganr daya fada Mata ba,she wish this dream will come true, she's so sure Ahmed ya shjga ranta,. She knows she cares about him don kou kuturu ne zai kyautata maka Haka dole sai ya shjga ranka balle Ahmed, good looking, educated, handsome and above all nice and kind hearted person like Ahmed, "Tou Yaya...Amma in sun yarda...ya zanyi...da shi .." ta fada Yana kallon Nasir da ke facaka da ice cream "Kar kice ya zakiyi... rather kice ya zamuyi... we're already in this together...yanda zamuyi is...zaa saka shi school...zai dinga zuwa from morning Kuma karfe hudu...zaa kula dashi sosai am sure of that don da akwai such kindergarten da yawa cikin gari...so wanna is a minor problem...kawai our prayer is Allah yasa su daddy da mummy su yarda..." Ya fada cikin sanyimurya, "Amin Yaya...I will be the happiest person on Earth...did you know tunda an shiga cikin damuwa ban Kara taka waje ba...I miss going out and seeing different faces...ban San walking kou meeting different people everyday is a blessing ba...kawai i see it as nothing but now I will give anything to step my foot out..." Ta fada mashi kanta kasa tana Wasa da yatsun ta " Kar ki damu... you will step out again..."ya fada Mata feeling her deep inside his body, his heart, da gaske son gaskiya daban ne,. At times Yana ganin heading a opera news cewa guy still married a woman who cheated on him, sai ya dinga tunanin ai it's possible, now gashi it's not just sex,bit it's sex with a child, and still he cares for her, Yana son amira kaman rayuwar shi, making her happy is the only thing he really wants, abun haushin is yanda yayi Saurin fadawa mum dinshi about her, inda yayi hakuri until she is standard and successful da kilan his mum won't say no, he prays someday before someone else takes her away ta yarda...don yasan ba shi kadai zai San value dinta a Haka ba, yasna they will be someone somewhere who will still see her beauty and uniqueness a yanda take with son, he prays before someone sees her mum dinshi ta amince dukda baison ya Kara koma Mata da wnanan maganar since she made it clear Bata so. " Yaya pls...Allah yasa su yarda...albashin farko naka ne..." Ta fada tana Dariya, Dariya shima yayi before yace "Ai it's not about money sister...Sam it's not about money... it's about Making you happy... Making special again.. making you successful... making those that looked down on you respect you..." Kura mashi Ido tayi as he talks tana kallon shi Yana kallonta, for the first time da suka hada ido, bakinshi ta dinga kallo Yana magana, ahankali ta sauke idanuwanta tana cewa "You have given me all that Yaya... you have made me happy... you have given me my self...su asiya sun daina zagina in mun hadu kitchen... before har tsoron haduwa dasu nake don Kar su fadamin abinda zaisa in wuni Ina kuka..." Ta fada mashi kanta kasa, "Am so happy to hear that..so so glad my threat works..." Idanuwa Amira ta zaro tana cewa "What did you tell them..." Ta fada cike da surprise as Bata San ya fada Masu komai ba, "Yes...I told them duk ranar Dana sake jin sun fada maki wata magana maea Dadi har gidan Nan zanzo in masu dukan tsiya..." Ya fada Mata Yana Dariya, itama dariya ta saki tana cewa. "Ashe tsoron dukan yasa aka shafamin lafiya... gaskiya am grateful to Allah that brought you to my aid..." Ta fada with a dry laughter da Bai Shiga cikinta ba don what she's discussing here is nothing to laugh about, it's nothing to make jokes about, she knows the hell she have seen in her father's house, wato da gaske babanta is so right, babu abinda ya fada sai if yarka tayi irin Wanna mistake din ka barta ta haihu don taji yanda abun yake, duk barikinta da kanta zata dinga tsoron maza, it's so right. Kou kulleta da akayi cikin gida it's so enough for her, kou a mafarki ba so ba gani take kou aure tayi yarda Dana Miji ba something that she will do easily bane, she have learnt her lesson the hard way and another annoying thing is she can't talk to Habib, she can't speak to him har yanzun, babu ranar da Bata kiranshi tunda ta samu number shi Amma har yau tun wannan maganr da tayi mashi na farko Bata Kara ba, Bata Ankara ba taji Ahmed daya kura Mata Ido Yana kallon yanda ta Shiga wata duniya daban "Amira Bari inje bangaren su daddy in dawo...duk yanda mukayi Zan dawo in fada maki.. now that am going stop thinking and starts praying.. " ta fada Mata. Thanks 1/5/21, 8:19 PM - Ummi Tandama: 17🧡💚💜💙? Damata ta biyu 💚💜💙❤🧡? Zuwairat ummumaryam 1️⃣7️⃣ Murmushi ta saki tace "Yaya Zan dinga adua...kawai Allah Kar yasa su hanaka zuwa wajenmu...Kuma in da alkhairi a aikin Allah yasa  su yarda..."ta fada mashi calmly, "Amin...Bari in dawo..."Ahmed ya fada Mata ya  nufi kofar, Nasir ne ya Mike shima ya Fara binshi bakinshi duk ice cream,juyawa yayi ya kalleshi before yace "Kana zuwa wajen grandparents ne?..." Ya fadawa Nasir dake rike da robar ice cream da cokali,yaron tsayawa yayi Yana kallon shi Yana licking cokalinshj duk cheek dinshi ice cream ne "Taho mu tafi..."Ahmed ya fada mashi Yana mika mashi hannu, da sauri ya karaso ya rike mashi hannu, Amira da kanta ke kasa cewa yayi "Yaya...da ka barshi...Kar ka tafi dashi...."ta fada mashi calmly "Why...Bari in tafi dashi..." Ya fada Mata Yana goge bakin Nasir, "Aa..Yaya ka barshi pls..."ta fada tana mikewa ta Kama mashi dayan hannunshi, kallonta Ahmed yayi yace "Wai me yasa...kou rowar danki zakiyimin..." Yafada Mata, Kai ta Fara girgiza mashi kaman kanta zai fita saboda yanda take girgiza shi tana cewa "Yaya...ba Haka bane....ban son su...koreka...sabida...shi...."ta fada kaman zatayi kuka still shaking her head,da sauri ya Kama soft cheek dinta da two palm dinshi Yana cewa "Stop that...Kar kanki yayi maki ciwo..."ya fada Mata calmly Yana rike da kumatunta ta da hannuwanshi masu taushin gaske, "Bazasu koreni saboda shi ba..." Ya fada Yana kallon zaran zaran lashes dinta dake lumshe, Haka Nan she feels like pouring little bit of tears, Bata San abinda ke damunta ba exactly, "Zasu iya korar ka....banson....su Hana aikin... ganinshi Yana munana masu Rai...Dan Allah Kar kaje dashi..." Ta fada hawaye na rolling daga closed eyes dinta, tsaya kallonta kawai Ahmed yayi yanda in few seconds sai ta sauya to another person, it seem her Life have many pages she can easily turns to, Sam Bai gan abun kuka ba Amma now she's she's crying,. "Ki daina..."ya fada Mata cikin sanyimurya Yana cire hannunshi daga kumatunta, da sauri ta saka Bayan hannunta ta goge  hawayen da suka Fara zubowa, hannunshi ta saki ta koma baya ta zauna bakin gado, Ahmed rasa abinda zai fada Mata yayi kawai ta fita rike da hannun Nasir, shi dai he yasan what will be will be nor matter the circumstances, in har da rabon tayi aikin  then she will, as he was going out sai ya Fara tunawa da who he wants Amira to work with, "Faiz..." Ya furta under his breath, yasan faiz is not a womanizer so Bai da matsala da zai takurawa Amira sexually Amma yasan ba mutunci gareshi ba and he knows zai dinga raga Mata sabida shi but he will make sure in har Amira ta samu aikin she should abide by his rules and regulations yanda bazasu samu matsala ba, zai Bata good guidelines da zata bi da zasu zauna lafiya without single problem, yasan halinshi da kyau, he can count 50 attitude na faiz, yasan he is extra stubborn and hardly take correction saidai in yayi niyya, he knows in har Amira ta Bata mashi Rai he won't hesitate to manhandled her don ba kunya gareshi ba but the good thing is Amira on the other side Bata da matsala, with her kind of calm attitude tana iya zama da kowa. Ahmed na da Nasir ya Shiga bangaren Ismail don he thinks it's better ya fada mashi what's going on, Ismail na ganinshi da Nasir yaji wani irin sanyi cikin ranshi, hannu ya Mika mashi da sauri Nasir ya koma wajen ismail because they close, asalima Ismail yayi naming dinshi Nasir, shi yayi mashi huduba, "Habibi....Mai Kama da mummy..."ya fada yana dorashi Kan legs dinshi, "Aikam kaman su is so remarkable...kasan ikon Allah ne Wanan abun... such children na zuwa da resemblance din waynda Sukayi laifin amma nashi sai yazo Dana mahaifiyar shi...kaga babu yanda zaayi a gano mahafiinshi..."  Ahmed ya fada Yana kallon Nasir that looks just like amira, "Hakane amma have you ever looked straight into his eyes... idanuwanshi bana Amira bane ba...his eyes are so different but so familiar to me..." Ismail ya fada Yana kallon Nasir,shima Ahmed kallonshi yayi ya kura mashi Ido yace "Yes....I see it..irin idanuwan Habib gareshi..." Da Sauri Ismail yace "Yes... exactly...they have same eyes...kasan shima jininmu ne...so the resemblance can come from anywhere...."ismail ya fada Yana kallon yaron dake Wasa a Kam kafarshi, "Hakane...ni yanzun ma sai Naga Yana Kama da Habib din ma.... anyway...wata magana naso na rakani wajen su daddy in fada masu" da sauri Ismail ya gyara zamanshi thinking it's what he is expecting, wato maganar auren ne zai fada,. Nan Ahmed ya fada mashi what he have in mind, Ismail was so surprised by what he said, "Aiki Kuma.... Amira as a secretary?...anya zasu yarda kuwa...nasan hakan zaiyi kyau sosai Amma da wuya su yarda... Ni wallahi da kace you want me to escort you I was thinking something different wallahi..."Ismail ya fada mashi "What were you thinking tou..." Ahmed ya tambayeshi, "Ai kawai I was thinking you want to talk to them about marrying her...Naga Kuna da kusanci sosai...I thought wallahi you're In love with her..." Ismail ya fada don jin abinda Ahmed zaice "Hmmm Wallahi Dan uwa Ina son Amira sosai...I love her passionately...Dana dawo tausayin ta Kuma yasa son da nake Mata ya karu sosai...aure ai nufin Allah ne....if da rabo a tsakanin mu then insha Allah I will marry her...kou kadna ban jin Zan iya cewa I won't marry her because of her situation..." Sai Kuma yayi Shuru thinking if he should tell him abinda mum dinshi ta fada game da ita or yayi shuru "Then why are you waiting...why kakeson tayi aiki if really you want to marry her..."ismail ya tambayeshi Yana kallon yanda ya sadda Kai kasa, shidai Ahmed feels he is like a hope to them don he sense that a yanda Ismail ke Magana and har ga Allah he doesn't want to make that hope go away, "Zan aureta...Amma kasan ban Dade da Fara aiki ba...nasan gida zaayi min komai but I want to have enough yanda Zan iya kula da ita da Nasir... before Allah ya bamu wasu yaran..." Ya fadawa ismail sounding so real, if you see how happy Ismail is sai kayi mamaki, ya nuna farin cikinshi karara,. "are you real?.."Ismail ya fada cikin serious excitement, "Muna irin wanann Wasa da Kai ne...na fada maka future plan Dina ne...Allah na gani banyi niyyar fadawa kowa wannan ba...kou kadan I want it to be a surprise...Kuma Allah na ganin ban son matar da Zan aura Bata aiki... we're in the era da duk kudin namiji Yana bukatar tallafin matarshi...."Ahmed ya fada cikin ranshi Yana aduar Allah yasa abinda ke ranshi ya Zama gaskiya Kar ya kasance karya yake masu, yasan shi deep down he meant all he said Amma his mom won't let it come to pass "But wani hanzari ba gudu ba...kana ganin su mummy da daddy zasu yarda...am thinking da kyar su yarda..."inji Ismail "Haba...sai ince Zan auri Amira kanwata suce aa... gaskiya nasan they won't say no...so relax.. yanzun dai zo ka rakani wajensu daddy...ka tayani da aduar Allah yasa su yarda ta Fara aikin..."ya fada mashi Yana kokarin mikewa, "Ai in kaje...ka fada masu you want to marry her but before you settle down Kama son ta fara aiki... kuma tell them zaka dinga kaita kana maidota...Kuma in kukayi sure zaka saka ta makaranta... believe me they won't say no to you...zasu yarda ..." Goshi Ahmed ya dafa thinking he is taking this to far by telling them what Ismail said, sadai Bai da zabi, "Amma baka ganin daddy zaice why not suyi maganar da wanshi sai Kuma ni Zan fada masu...ban son abinda zai sa suce na Raina su.." Ahmed ya fada cikin sanyimurya "Aa ba zancen raini...zaka fada masu ne ba don komai ba sai don kawai su yarda...don wallahi nasan babu Wanda zai yarda Amira ta sake fita waje...but with the point I have given you da gudu zasu yarda..." Ismail ya fada mashi, ajiyan zuciya Ahmed ya saki looking bit disturbed yace "Ok...Allah yasa Kar suce na Raina su... yanzun muje mu gan abinda zai biyo baya..." Ya mashi, "Ok da yaron zamu?.." Ismail ya tambayeshi Yana mikewa rike da Nasir, "Yes..." Ahmed ya fada mashi Yana mikawa yaron hannu sai ya taho wajenshi ya daukeshi ya Fara fita Ismail ya bi bayanshi, as they head to the parents apartment kowa da tunanin da yake, suna zuwa bakin kofar duk Suka tsaya ."wish us luck" Ahmed ya fadawa Nasir dake hannunshi before ya cire shoes din kafarshi ya Shiga ciki da sallama yayinda Ismail na biye dashi, amsawa alhaji dake Kan dining yayi yayinda mahaifiyar Amira ke zaune kusa dashi tana zuba mashi ruwa sanda suka shiga, amsawa hajiya da alhaji Sukayi suna kallon su, alhaji kallon yaron dake hannun Ahmed yayi kawai,. He looked at him for over good 2 minutes before ya sadda kanshi kasa, hajiya kallonshi tayi ta dauke kanta shi Kuna alhaji ya dauki ruwan da aka zuba mashi Yasha before yace "Join me..." Ya fada masu, "Mum gode daddy..." Ahmed ya fada Yana zama Kan carpet a tsakiya falon, Yana Zama ya Dora Nasir Kan kafarshi shi Kuma ismail ya zauna kusa dashi, alhaji Bai Kara cin abinci ba ya dawo falon, sake gaidashi Ahmed yayi, Nan alhaji ya tambayeshi aikin me yakeyi yanzun ya fada mashi ya samu aiki a wani NGO ne Nan cikin gari, alhaji looks so happy, kurawa yaron da tamkar Yana kallon Amira at young age yayi kawai sai yace "Zo..." Alhaji dake Kan kujera ta alfarma ya fada Yana warewa yaron two hands Dinshi, Nasir kallonshi ya tsaya yayi Bai je ba, "Go to Grandpa..."Ahmed ya fada Yana direshi, Nan yaron ya taka zuwa ga alhaji Muhammad dake kallonshi, Yana zuwa sai ya daukeshi ya Dora bisa kafarshi, ba karamin dadi Ismail yaji ba as it never happens,Basu San kou kadan alhaji have nothing against them ba, kawai dai Basu haduwa ne, Ahmed sanyi yaji cikin ranshi wishing he can snap this and send to Amira da take tsoron Kar a koreshi because of yaron, Ahmed kasa magana yayi ya sadda Kai kasa sai tunanin how he is going to start kawai yake, hajiya ma ta dinga kallon yaron looking at how adorable he is, it's so sad jikansu na farko have to come this way, tasan da ba karamin gata zai samu ba inda ta halal yazo Amma sai Allah Bai kaddara hakan ba, "Daddy..."muryar Ahmed ya katse silence din dakin, alhaji daya mikawa Nasir finger dinshi daya ya rike ya kalleshi yace "Naam." Alhaji dake kallon yaron ya amsa mashi calmly, "Mummy..." Ahmed ya kirara cikin voice dake nuna he is a good and respectful person, "Naam..." Itama ta amsa mashi thinking Allah yasa it's what she's thinking... but if it's what she's thinking Kuma shi yazo ba wasu ya Aiko kou babanshi yayi magana da danuwanshi ba da akwai matsala, tasan definitely something is wrong somewhere, "Wani Abu nake son...in fada maku...Game ...da Amira..."ya fada voice dinshi na rawa, Zama alhaji ya gyara Yana kallon Ahmed, "Daman kafin...in tafi.. karatu...Ina son...t..a..."ya fada kaman he is finding it difficult to talk, saida ya hadiyi saliva sannan yacigaba dacewa "Kuma...Dana..dawo...na ...tarda... kaddaran...daya hauta...kou ince...daya hau mu..." Ya fada wondering where the words are coming from because he feels he is on a very hot seat, "Kowa yasan what is destined to be will always be...babu Wanda...ya Isa ya sauya kaddaran wani...so...what happened doesn't make me... feel less... about her... still Ina...sonta..." Ya fada kanshk kasa talking very calmly, alhaji kallon Hajiya dake kallon Ahmed without blinking waiting to hear where the talks is leading to yayi ya maida dubanshi ga Ahmed daya cigaba dacewa "Kuma insha Allah...in har...na Yi settling...ita...Zan aura..."ya fada yana sake hadiye saliva before yace "Kuma ..Dan Allah... daddy da mummy...abinda..ya samu Amira doesn't make any less...I love her..." Ya fada ahankali thinking of yanda zai saka maganar aikin da zasu amince,, "Dazun.. na samu...wanj vacancy...a annex company din... alhaji haruna ..."ya fada calmly still thinking of what to say next, shuru yayi ya rada abinda zai fada saboda tsoron disappointment, shi dai he prays kawai su yarda, he just wish Ismail will take it from here, Amma shuru kakeji babu Mai cewa komai, ahankali yacigaba dacewa "Shine...nace...tunda yanzun..Amira is not going to school...daddy zaka iya bani amanar ta...in dinga kaita Ina maidota...tana aikin...Kuma Zan dinga Kai Nasir makaranta...Ina maidoshi...in har Allah ya yarda...mukayi aure...sai ta cigaba da karatu..." Ya fada da kyar feeling wani irin nauyi Kan last part din maganar, shuru duk sukayi sai Bayan kaman minti biyu anyi shuru babu Mai cewa komai Ahmed ya sake adding "A matsayina...na yayarta...in kuka...yarda ..Zan kaita...in maidota... Kan Amana...pls..." Ya fada da yaji shurun yayi yawa, ajiyan zuciya alhaji ya saki yace. "Allah yayi maka albarka for still Loving her despite her flaws... samari irinka are very hard to come by these days... you talked like a very sane person Kuma I will reply you kaman babba tunda ance if a child washes his hands very well he will dine with elders....maganar gaskiya naji dadin hankalin ka and am so proud of you...yanda kayi magana ya burgeni and am so happy you're my son..." Alhaji ya fada Wanda yasa Ahmed da ismail da kansu ke kasa sakin murmushin jin dadi Amma kou kadan Basu daga Kai ba, itama hajiya ta mugun yaba da hankalin wannan Yaron, "Nasan Bai kamata tsakanina da Kai muyi such magana ba Amma tunda Allah yasa Kai kayi min maganar a matsayin mahaifinka...Nima Zan baka amsa a matsayin Dana...kan batun Amira kou kadan ban son ta fita daga gidan Nan har sai ranar da Allah ya kawo Wanda Naga Yana son ta a daura masu aure ta tafi...at times Ina tunanin where will she find someone who will love her tunda tana cikin gidan but I know it's fot the best...not because Ina tunanin she will still make such mistake but because banson ta zama laughing stock a cikin alumma...kou sau daya ban taba tunanin abinda ya faru zai sake faruwa daita in tana fita Amma Kai kasan halin dunya...kukan da take yanzun is nothing compared to what she will face when friends and family starts insulting her and making fun of her...shi yasa ba kebe ta yanda bazata dinga ganin wnanan bakin cikin ba..."ya fada mashi tamkar Yana magana da babban mutum ba Dan da yake da age mates dinshi ba, "Kuma maganar aiki Ina Mika godiya ta gareka for even remembering her to such and extent Kuma kaman yanda ka ambaci Amana kou babu Amana Kan yanda kayi magana Kuma ka nuna min kana son cigaban Amira Zan iya amincwa...Amma wane irin aiki ne.." alhaji ya tambayeshi, da sauri Ahmed da ranshi in yayi dubu tas suke yace "Daddy... secretary ne...Kuma it's a decent and good company...asalima...sai masu degree suke...dauka...Amma..dayake Wanda ke heading company din abokina ne sai nayi mashi magana Kan ya bani time in Kun amince... " Ahmed ya fada kanshi kasa, "Company din wa kace?" Alhaji ya sake asking Dinshi "Na alhaji haruna kwangila..." "Alhaji haruna kwangila ne abokinka?.." alhaji Muhammad ya fada da cike da mamaki, da sauri Ahmed ya girgiza mashi Kai before yace "Aa bashi...danshi ne... company din branch dinshi ne.. " ya fada mashi "Ok...now I understand...well abinda zaayi shine...ka bamu sometime to think about it..." Alhaji ya fada mashi, "Ok... daddy nagode...Allah ya Kara girma daddy.. " Ahmed ya fada Yana kokarin mikewa, " Allahumma Amin..." Alhaji ya amsa mashi, shima ismail mikewa yayi Suka fita leaving alhaji da hajiya sau Nasir dake zaune Kan kafar shi,. Suna fita Ahmed yayi Saurin hugging Ismail Yana cewa 'da akwai alaman nasara sosai..." Ya fada cikin so much excitement,Dariya ismail yayi Yana cewa "Allah yasa mummy Kar ta hanashi don Naga already dad ya yarda kawai he won't just make a decision without her consent ne yasa yace we should go zaiyi tunani Kam maganar ..." Ismail ya fada mashi, "Allahu ya sa mummy ta yarda...Allah yasa mummy ta amince... can't just wait wallahi..." Ahmed ya fada cikin serious happiness, "Amma Kam ranar da Amira Zata taka waje ba karamin dadi zataji ba... imagine over 3 years Bata taka waje ba...ai wannan punishments din yafi komai ciwo...ace kaman ni yanzun inyu wata daya daki Kar in fita ai kawai a kashe ni yafi sauki.. " ismail ya fada "Ai she have suffered fa... going out again will really make her happy..."Ahmed ya fada cikin Jin Dadi sosai, "Njdai yanzun just pray...pray in short har sadaka muyi Kan daddy da mummy su yarda...Allah ya sa Kar a samu any matsala...." Ismail ya fada. "Ai zamuyi sadaka... in har aikin alkhairi me Allah ya tabbatar Mana dashi don darajan manzon tsira..."inji Ahmed, Nan Ahmed ya nufi bangaren mum Amira yayinda shi Kuma ismail ya nufi nashi bangaren.., kawai Ahmed wants her to ask Ina Nasir shi kuma ya saki murmushi ya fada Mata Yana Chan bangaren daddy Kuma a Kan cinyar daddy. He wants to see the look on her face when he tells her that. Thanks 1/5/21, 8:19 PM - Ummi Tandama: 18💜💚💛❤? Damata ta biyu 💚💛❤💜🧡? Zuwairat ummumaryam 1️⃣8️⃣ Tunda Ahmed ya fita Amira ta dage da aduar Allah yasa a amince "Ya Allah ya kasa a yarda...ya rabbi ban Kara laifi...nayi alkawarin bazan Kara kusantar Zina ba...pls let this work...pls pls pls..." Ta dinga maimaitawa tana yawo cikin dakin, at this moment sai ta dinga tunanin inama tana da ikon komawa house fly ba don komai ba sai don tabi Ahmed taga abinda kr faruwa, ta kasa Zama ta kasa tsayawa,all she's doing is praying it works, not because she wants to work but because she wants to step legs a waje again, all this while tayi hakuri da maganar fita, the first few months was like hell, Amma with time sai ta hakura don tana ganin kilan sai in Habib ya dawo yayi magana komai zai wuce Amma yanzun that Ahmed give her the thought of going out again sai taji she's so hungry for it, all she wants right now is sight of people and open place, she wants fresh air, yanda ta dinga zirga zirga a dakin kou sanda zata haihu batayi hakan ba, kawai sai kace an Kunna Mata wuta a jiki, yau kam in har baa yarda ba she will cry like nevey before, she will almost cry her eyes out because Daman shi sa rai ga abu Haka take, her do was open because tunda taga ya fita da Nasir Bata Kara wani kokarin kulle kofar ba as she knows there is nothing to lock the door for, sanda ta bawa kofar baya ta tsaya tana tunani da Kuma adua tana cewa "Rabbi kasa su yarda.."Ahmed yazo bakin kofsr ya dinga bibta da kallo Yana kallon gashinta dake kwance Bayan kanta, he wonders who is the person that have the liberty of screwing this girl, kawai this moment sai ya Fara tunanin how did the person feel having this girl naked, seeing her perfect body shape and her breast, then he was thinking of the man lying on her head and inserting himself into her, juyowa da Amira zatayi taga Ahmed tsaye Yana kallonta, she was a bit frightened sabkda yanda ya zuba Mata idanuwa da Kuma yanda Bata San da kowa ba wuri, it was unexpected, kirjinta ta dafa idanuwanta waje tace "Yaya..Ashe ..Kaine..." Ta fada breathing out loud alaman she's frightened, murmushi Ahmed ya saki  taking a step into the room Yana cewa "Who were you expecting..." Ya fada thinking if the person that slept with her kiss her perfect lips. Hmmm even the perfect person with the perfect heart can think naughty sometimes,. Kou malamai da Kuma ustazai have such time, time da kake ajiye komai gefe guda and think of something naughty, something bad, some do it wasu Kuma tunanin ne kawai, wasu Kuma  zasuyi tunanin abun Kuma if the opportunity of acting yazo garesu they will do it, nobody is perfect ooo, "Ai ban San kana Nan ba...Yaya.. tell me...how far...sun yarda ..." Ta fada idanuwa duk waje waiting to hear what he will tell her, shuru yayi Yana kallonta, waiting to hear him answer her is the longest wait of all don shurun dayayi is like ta shekara tana jiran ya bude bakinshi yayi magana, "Yaya...pls...me suka...ce" ta tambayeshi ta gwalo Idanuwa tana kallonshi shima Yana kallon ta, murmushi ya saki again before saying "Lower your gaze..." Ya fada Mata, da sauri ta sauke idanuwanta "Sunce...a Basu lokaci suyi discussing maganar..." Ya fada Mata calmly, da sauri ta sake zuba mashi idanuwa tace "Yaya...did you see any signs of success?.." ta tambayeshi cikin serious anxiousness, "Lower your gaze..." Ya sake  fada Mata don Idanuwan Amira kawai is something else,. It's as if Tana controlling Dinka da idanuwanta, in da zata kura maka Ido  tace kaje kayi sata sai ka rude kayi, she have strong power on her eyes Bai sani ba kou shi kadai je jin Haka kou Kuma hakan wasu keji game daita, she's so alluring, sake sauke idanuwa tayi tare da turo Baki tana Cewa "Wai me nayi Kuma..." Ta fada mashi cikin shagwaba da Kuma muryar da Bai taba ji daita ba, "Ki bar kallonta da wanna Idanuwan naki Mai ban tsoro..." Ya fada mata Yana Zama Kan stool daya Riga ya Saba dashi, Baki ta sake turowa tace "Nidai Yaya ka fada min da akwai alaman nasara kuwa..." Ta fada not looking at him again "Yes.... insha Allah...komai will be alright... yanzun ki dage ki koyi characteristics of a good secretary..." Da sauri tace "Wa zai koya min tou..." Ta tambayeshi not looking at him still, "Google Zaki tambaya..." Ya fada Mata, Yana tunanin yanda kou kadan Bata Tambayi Nasir ba,kaman thought dinsu yazo daya kawai sai tace "Yaya..Ina yake..." "Sai yanzun Kika tuna dashi kenan..." Ya fada Mata Yana Dariya "Wallahi Yaya brain din ne sai ahankali.kawqi Ina son inji if Zan Kara fita daga gidan Nan that Sam na mance da shi..." Ta fada kanta kasa "Yana wajen daddy..."idanuwa ta sake zarowa tana kallonshi sai kuma ta tuna yace she should stop looking at him sai ta sauke idanuwanta before sayin "Bangane Yana wajen daddy ba ...pls Yaya stop joking....."ta fada voice dinta na rawa sosai Ahmed that is feeling so unease a jikinshi ya kura Mata Ido yace "Meye Baki gane ba...Yana wajen Grandpa dinshi...Daman tsoron ki yasa wasu abubuwan suke zame maki difficult,muna zuwa daddy ya amshe shi...so relax..." Ya fada Mata kaman he is finding it difficult to talk, "Wow.... can't just express how am feeling yanzun...nasir a hannun daddyna?...wayyo Dadi...I can't just say anything...wow..." Tabfafa cikin matsanacin farin cikin tana magana looking so surprised, "Hmm nidai Zan tafi...gjda...am coming straight from the office...Kuma kou ruww baa ce zss bani ba..." Ya fada Mata  Yana mikewa, da sauri Amira ta Mike tana cewa "Wayyo Yaya...am sorry...Bari in kawo...maka abinci da ruwa daga kitchen..." Ta fada heading to the door da sauri "Aa...aa ban so...I asked ai....so barshi kawai...duk yanda daddy yace... insha Allah zamuyi magana..." Ya fada Mata heading towards the door, yau Kam rakashi tayi har zuwa kusa da fslo sannan ta koma cikin dakinta looking very happy. A bangaren alhaji Kam Bayan fitan Ahmed sukayi discussing maganar, duk Basu gan nothing wrong with what Ahmed said ba saidsi ita hajiya Bata son magnar aikin at all "Nidai alhaji...Sam ban son maganar aikin...inda ya aureta before yace hakan da it's better...Amma Haka Nan ta dinga fita tana dawowa anything can happen..." Ta fada Mashi cikin natsuwa "Aa...babu abinda zai Faru...she have stayed indoor too long...ya kamata ace she starts going out...and now that is with such huge reason it's good...so relax it's ok...babu abinda zai Faru...at Least zuwa aiki yafi ace school take zuwa kou yawo cikin dangi inda zaa dinga zaginta...so ki kwantar da hankalin for once and be at peace pls..." Alhaji yafada Mata cikin murya Mai kwantar da hankalin Mai sauraro, "Ok Amma pls... zakayi Mata magana...ka ja Mata kunne...." Ta fada mashi cikin sanyimurya "Ke kiyi Mata magana mana...I think it will be better..." alhaji ya fada Mata "I don't want to talk to her...ban son fuskantar ta...." "For how long...for how long will you continue to put her in your shadow...pls I know you're hurt...nasan you're hurt and am hurt too...kawia ki kirata kiyi Mata magana..."alhaji ya fada Mata sounding calm, ajiyan zuciya hajiya ta saki tace "Wallahi it's not easy for me...ganjn wannan Yaron Yana kashe min zuciya....ya sakani bakin ciki fiye da tunanin ka...Allah kadai yasan yanda nakeji..." Ta fada kaman zatayi kuka tana kallon yaron hannun alhaji that looks so innocent "I know...try to let it go..." Ya fada Mata kaman bashi ne uban Amira ba, kaman he is not in pain as she is kawai he is trying to surpress what he is feeling, Bata inda zaa Dora pains and agony Kan scale nashi ya fi nata yawa ba, kawai he is a man. Ita dai hajiya yanda zata fuskanci Amira tayi Mata magana is something that is very difficult for her,bawai batayi missing dinta ba, she missed her alot, da dare zasu zauna a dakin ta suna labari, ya kaiga kou matsala Suka samu da alhaji Amira is the person she will tell, she's her companion, har yau tana jin zafin yanda ita tayi confiding in Amira it's Kuma Amira didn't confide in her, inda jan yaro a jiki zai sa ya fada maka duk halin da yake ciki da yaro Bai boye maka komai ba da Amira Bata boye Mata komai ba,  Yana daga cikin abunda ke Mata ciwo sosai. She misses her voice and giggles so much, Amma she's thinking Anya zasu Kara Zama Kaman da?, Anya they will be close again with this son in their faces,she  just doubt that. Hajiya Fatima ta mugun Shiga damuwa da taga abinda taji ya bambamta da abinda ke faruwa, for sure she heard what alhaji said and she knows ba mafarki tayi ba, Amma sai taga Yana zuwa office lafiya Lau, abun ya mugun Bata Mata Rai Amma alhamdullilah she's not the kind of person that do jass, ita dai kawai she's not happy Amma kou sau Daya Bata taba zuwa koinw ew sunan w Bata mashi rayuwa kou ayi wani Abu that will change his destiny ba, kawai dai she's jealous and it's not only her it's all women, very few woman are happy with the success of the children of their cowives, wasu ma face to face suke nunawa yaranka Basu sonsu but in her own case she's different, Bata nunawa at all. Bintu ta Shiga damuwa tayi kuka har ta koshi, inda leaving faiz is easy da tuni ta barshi, Hindu gave told her in har Bata bar faiz ba ta aureshi wahala zata Sha and it's obvious she's saying the truth don already ta gane Bai sonta,. Tasan duk masu son juna zumudin auren juna Suke Amma in his own case  Yana nuna Mata Sam bai son ta, she just hate why love will do this to her, why love will let her care about someone who doesn't love her, she can't just control her pain Amma Sam Bata fadawa mamanta abinda faiz ke fada Mata ba because tasan her mother have endured enough because of faiz, in har ta fada Mata tasan she will tell her daddy and her daddy will talk to alhaji haruna, so Bata son loosing faiz and fushinshi is hurting her, like now ta fadawa mamanta zata salon Amma tazo gjdansu Hindu sai kuka take tana fada Mata how she misses faiz da Bai daukan wayarta Kuma Bata ganin shi, takaici da haushi ya Hana Hindu magana kawai kallonta ta tsaya tanayi, "Kilan kashe kaina kawai zanyi in huta.  In hae ban auri faiz ba ya auri wata wallahi mutuwa zanyi...I can't endure the pain..." Bintu ta fada cikin kuka, "Tou?...sabida namiji?...kice ni da ban da saurayi inje in kashe kaina...ai kina mutuwa zaice alhamdullilah my chewing gum is dead.  Then zai auri wata... instead of you to try to forget about him ki samu Wanda yafishi ki aura ya dinga cizon yatsa,... wallahi this guy is not worth it..." Hindu ta fada Mata, "Wa Zan samu kaman faiz...wa zanso kaman faiz...naki case din is different... you're not inlove with anyone.... you won't understand what am going through..." Bintu ta fada cikin matsanacin kuka, "Nidai ki daina kuka haka Nan kisa sakani cikin damuwa...kawai kiyi adua.. kina iya ganin wanna faiz din da Kika ta kwakwa kanshi doesn't even deserve you...kina iya ganin sai kin aureshi ki gwammace Baki aureshi ba...not all that glitter is gold..." "I wish Ina iya mantawa dashi...I wish Zan iya fadawa iyayena ban sonshi...Amma wallahi it's easy Said than done..." Bintu tafada,. "Ok...kilan don Vai wulakanta ki bane...in yayi maki wulakanci Mai zafi Zaki fita harkar shi..." Hindu ta fada Mata "I miss him. ." bintu ta fada "Then go to him kaman yanda Kika Saba Mana.. " "Da gaske Ina iya zuwa ganinshi.  "Bintu that is totally in love ta fada kaman insane person "Ikon Allah... toufa .."Hindu ta fada tana mikewa tunda ta gaji da Jin wannan maganar nata "Ina Zaki..."bintu ta fada Mata, "Barin ki zanyi.. in kin Gama deciding what to do let me know..." Ta fada Mata, Bata kara kallonta inda take Bata fice daga inda take. Bintu na kwance Kan gadon Hindu sai tunanin what to do kawai take Amma Sam babu maganr leaving faiz, kou dukanta zai dingayi in sunyi aure she prefers it da ta rabu dashi, kou me zaiyi Mata she won't care if har he agrees to marry her. Tana gidan har karfe hudu tayi sallah sannan tace zata gida Amma tana fita ta juya Kan motar ta zuwa unguwar su faiz. Bangaren hajiya Fatima ta Fara Shiga ta gaidata Nan Hajiya Fatima je tanbayar ta what's wrong with her don taga kaman ta rame, Daman hajiya Fatima is someone da zata dinga asking Dinka question ba don she cares about halin da take ciki ba sai don tasan what's going on in your life taji if na farin cikin ta ne kou Kuma na Bakin ciki, ta iya nunawa as if she cares but doesn't care, Nan dai Fatima ta fada Mata she's sick ne Amma she's better now "Tou Allah ya baki lafiya my daughter and my daughter in-law..." Ta Fada Mata, zama tayi a bangaren for like minti goma sanann ta fita zuwa bangaren hajiya kadijatu, she knows faiz Bai dawo ba sabida babu motar shi wajen parking, bangaren hajiya kadijatu ta Shiga da sallama ta tarda babu kowa a falon, tasan bedroom din hajiya don ba tun yau suje zuwa gidan ba tun tana Yar yarinya so she knows almost koina na cikin gidan, da sallama ta shiga bedroom din hajiya, amsawa hajiya dake fitowa daga bathroom tayi tana kallon bintu da how swollen her eyes are, she knows dole something is wrong somewhere, "Meke damunki..." Ta fada Kai tsaye Bata amsa gaisuwar ta ba, "Ba komai mummy..." Bintu ta amsa Mata kanta kasa. "Ba komai...and your eyes are swollen... shikenan...in har ayo ne ke Bata maki Rai Kuma kina shuru kanki Zaki cuta..." Ta fada mata tana wucewa inda cosmetic dinta suke tana daukan handcream dinta, shuru bintu tayi tana zaune kasa kanta kasa, "Mummy...Wai...yace..." Ta fada don taji what she will say don tunda maganr Nan Bata taba fadawa babba ba sai Hindu "Yace me..." Hajiya ta tambayeta "Wai...in fadawa... Daddy..ba wannan shekaran zanyi aure ba...Wai...sai next year..."ta fada kanta kasa yayinda voice dinta ke rawa sosai "Shi yace maki Hakan?..." Ta tambayeta tana Zama Kan kujera "Eh mummy...yace ...in ban fada...ba...na Bari akayi auren...Nan...wahala ...zansha..."  Ta fada Mata kanta kasa, wani irin yarbanci tayi Wanda ke nuna she's insulting faiz sannan tace "Ai sai kice mashi shi ya fadawa nashi daddy ba sai ke Zaki fada ba tunda Bai da hankali...Kar ki kuskura hakan ya Bata maki Rai...barni dashi..." Ta fada Mata. Bata Dade da shiga ba faiz ya dawo daga office Kuma direct bangaren mamanshi ya Shiga, Nan ya tarda bintu zaune, hade Rai yayi kaman Bai taba Dariya ba, gaida mum dinshi yayi ba don yana expecting zata amsa mashi ba kawai ya Zama Dole ya gaidata Kuma Bata amsa mashi ba, bintu gaidashi tayi yaki amsawa yazo zai fita, "Come. Back and tell me what you tells her..." Hajiya ta fada mashi, kallon bintu yayi yace "What did I tell you..." Ya fada Yana tsaye kanta kaman zai harbata, da sauri tace "Baka... fadamin komai ba..." Ta fada gwanin ban tausayi, da ka ganta kasan she's so afraid of him, "Tou mummy me na fada Mata..." Ya fada cikin Rainin hankali, "Ore e ope... orire darun... wallahi ka kiyayeni.." tafara mashi fada don ta lura he is manhandling her, "You see what you have caused...ban aureki ba kina kawo karata wajen uwata... hope you're now happy da ake Raining insult on me..." Bai karasa ba hajiya ta Fara mikewa tana cewa "Keep quiet kafin inci ubanka..."barin dakin yayi ya fita daga bangaren ta afusace not looking back dukda tana ta kiranshi, ficewa yayi kaman zai tashi sama. Haka ta fita daga dakin ita Kuma bintu ta Fara kuka. Wajsn karfe shida da Rabi Amira da take ta aduar Allah yasa Kar suce aa na   rike da wyasr ta tana replying waynda ke tambayarta kudin Kaya aka buga kofarta, kou kadan Bata Batayi tunanin it's one of those who never came to her door step tunda ta samu matsala bane, kawai she was thinking it's Ismail because she wasn't expecting Ahmed again today, ahankali ta ajiye wayar ta Mike, tana tunanin kilan ismail ne ya maido nasir don tun dazun da Ahmed ya fita dashi baa maidoshi ba, ahankali ta Kai bakin kofar ta bude, nazifa ta gani tsaye ta hade gabas da yamma kaman Bata taba Dariya ba all her life, tana bude mata kofa ita kanta ta Zama shock, wani irin kallon wulakanci nazifa tayi Mata Tana Dan leka dakin taga waya Kan gado "Hmmm" ta fada under her throat tare da tabe Baki tace "Mummy tace...kije..." Tana kaiwa Nan kaman wata robot ta juya without waiting for her reply kou Kara wata magana sai ta juya ta bar wajen, wnanan kalaman yasa Amira gigicewa, she's not sure of what she heard but it's as if she heard her Said mummy tace kije. Thanks 1/5/21, 8:21 PM - Ummi Tandama: 19💚💙💜💛🧡 Damata ta biyu 💚💙💜💛🧡? Zuwairat ummumaryam 1️⃣9️⃣ Not edited. Did you know yanzun muna da Kaya kala kala,kayan gyara, gyaran na hakika, da akwai na Danko Wanda zai taimaka maki wajen gane sanyin gaba gareki kou kuwa normal gaba, Sannan da akwai zabon mallaka da hajiya agadaz take yowa 12k duk rowar mijinki sai ya sauya, tana kawo ciccibi at 7k da akwai gari kala kala Wanda ya kamata Kar ki Bari su Kare maki a cikin gidan ki, Ina wayanda zaayiwa kishiya, ki kwantar da hankalin ki, in har Zaki rike Hajiya agadaz Baki da matsala don amarya Bata nuna maki komai sai da chest, Baki wulakanta, Yar uwar ki fidda kudinki ki gyara aurenki, yanzun baa yayin boka kou malam don in kin Kai mashi kudi shi yaci Dadi ya kwanta, kece Zaki ci abunki da kanki Kuma yayi maki aiki, Yar uwa try ki maida kanki Yar gata da kayan hajiya agadaz, I was so eager to get back to you ladies saboda kayanta. I want duk ya mace tayi amfani da kayanta, ki gwada kiji ya abun yake,da akwai virgin again, maganin da in kin matsa wajen gam zaiyi a sale sabuwar first night, yanzun zamani ya sauya, zaman lafiya yafi Zama Dan sarki, the way to a man's heart is through your pussy, yanmata ma sun Saya balle ke na halal. Mata ku rage rowa ku mori aurenki. About slimming pills zaa sayar da each bottle dubu 8k Mai saye daga 3 Kuma 7k so Kar ki bari a barki baya look unique and elegant again. Did you know we have royal honey syrup da chocolate irin na jaruma?, Well it's available, in kin saya baiyi maki ba ki maido, har da zuman maza Yan minti biyar. Ki bashi Kisha mamaki but Yana da dan kudi fa. Be Hala reader by paying 500, cikin darinki biyar da Zaki biya da akwai na mabukata ciki, endeavor to pay, make others grow, support others. Wanna novel din na kudine, some people call me mama Allah yaisa lol, yes mana, it's nothing for as long as on my right, don samun novel din Nan Zaki biya 500 ga account number 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, in kin biya ki turawa 08106102727 screenshot din biyanki ta WhatsApp. Did you know why buying my novel is beneficial?, We got to save each others contact. Dan Allah ban da Katin waya, wallahi Kati namin yawa har in rasa yanda zanyi dashi, waynada Basu da account zasu iya badawa a saka masu ta POS, na yafe maku KU biya 400 saboda suma Yan POS suna charging nasu, in kin biya zaa Baki takardan shedan kin biya sai ki daukeshi picture ki Turo min. Kar kuce yayi tsada pls. It's not easy and it's my longest novel ever. Insha Allah you won't regret buying. Masu son inyi saving numbers dinsu don ganin hajar da muke sayarwa wannan ce damanki. Nagode Free page. Read Share Thanks "Mummy tace kije?" Amira ta sake fada cikin total confusion, har yanzun it seem like a dream to her, it's as if mafarki take ba gaske ba, ta Dade Bata ji such words ba,dole ya zame Mata sabuwa, ta manta rabon da taji such words, tajj ance mummy na kiraki, tana tsaye a bakin kofsr looking around, dakinta kalla ta sake dawowa ta kalli corridor din, ahankali ta saka hannuwanta ta murza face dinta kawai don ta tabbatar she's not dreaming, "Allah yasa ba mafarki nake ba..."ta  fada ahankali taking step zuwa waje, if you see her kaga totally confused person, tana tafiya ahankali sai Kuma ta Fara Sauri sosai the next thing Kuma sai ta Fara gudu gudu saboda Kar mamanta ta Dade tana jiranta,, ai Bata ci birki kofar koina ba sai na bedroom din mamanta, jikinta rawa kawai yake, yanda zata saka hannu a handle din ta bude ta zame Mata babban aiki, "What if karya nazifa take..." Ranta ta fada Mata, she's sure it's not a lie tunda it has never happened, hannu ta daga zata bude kofar sai Kuma ta maida hannun sabida tsoro, her mother is a very nice and very gentle person but she have seen a very rough side of her that ya Zama Dole ta ji tsoron ta, inda zaa bude jikinta bazaa rasa tabo kaman goma Wanda ta bar Mata a jiki ba, inda duka na daukan ran mutum da tuni nata ran ya fita saboda duka, inda Nasir is not meant to be da tuni cikinshi zai zube don she was like tunda baa yarda a zubda cikin ba da kaina Zan zubdashi Baki haifar min shege a cikin gidan nan., That's what she will say when ever she hit her tummy so hard,  there was a time that the pain become unbelievable and she have to say "Mummy make it easy...ki dauko wuka kawai ki yanka ni....kawai ki bar dukana Haka kawai ki yankani..."take fada with so much pain with blood from her mouth and nose, she's sure if babanta is aware of the beating because Bata Ganin shi, Haka zata Yi jinyar jikinta ba kou paracetamol, before ta warke Kuma ta sake Mata wani shegen dukan, she have been with her all her life Amma she never knew she's a very hard nut  to crack, it's true ka kiyayi fushin Wanda Bai fushi because ranar da ransu ya baci Basu da Kyau, yanda gabanta ke pounding yanzun kou sanda akace tana da ciki Bata ji tsoron hakan ba, she's so afraid of meeting her, kaman daga sama sai gashi an bude kofar daga ciki, ai sauran kadan ta baza da gudu saboda tsoro da tashin hankali, mum dinta na zaune daki yayinda Nasir na kasan dakinta da plate din abinci gabanshi sai ci yake, hajiya daga Kai tayi Suka hada Ido da Amira da duk ta tsure sabida tsoro, Nasir na juyawa ya ganta ya saki abunci ya mike abunshi ya tafi wajenta ya riketa, nazifa ce ta fito daga cikin bedroom, "Ashe Nan Kika tsaya..." Ta fada Yana Mata kallon up and down,. She wonders why she's glowing like this, she feels it has something to do with Ahmed tunda har waya ta gani cikin dakinta,. "ki Shiga Mana!.." nazifa ta kwasa Mata tsawa Sosai kaman wata kanwarta kou yarta har Amira na sake firgita don tsoro, kaman Ana janta ta fara shigan dakin mum dinta ta kauda kanta gefe guda not looking at her, Nasir ya rike Gam alaman he misses her don she's the only person he sees regularly so rashin ganinta for  few hours made it seem like for days, Bai da bakin da zai ce Ina mamana Amma Kuma Yana ganinta ya ruga yaje ya rungumeta, legs dinta ya Kama tana tafiya ahankali dashi rike da legs dinta, dakin ta Shiga gabanta na dukan uku uku, nazifa na tsaye sai kallon haushi kawai take Mata, Wai shin haushin da nazifa keji is it because of the shame she bought to the family kou Kuma there is something else, Haka nan she hates her own sister, maybe it's because she's the Jewel of the family kowa Amira kowa Amira sai kaddara ya fada Mata Kuma Still she couldn't take her place. Amira da tashin hankali ya hauta because of tsoro, tana shiga dakinta ta Fara Cewa "Wai...na...zifa....tace.... kince...inzo" ta fada cikin matsanacin tsoro, hajiya dsu shuru tayi Tana jinta, nazifa maida kofar tayi ta rufe Amira tayi Saurin juyawa ga kofsr kaman an kawota mayanka an kulleta, "Ki zauna..." Mahaifiyar ta tafada Mata,da sauri Amira ta zauna inda take jikinta na rawa, juyowa hajiya tayi ta kalli trembling Amira ta kura Mata ido, she knows she have every right to be so scared of her, she knows ya Zama Dole ta koma Mata dodo don wasu abubuwan da ta dinga Mata is out of anger, at that moment bataki ace ta mutu ba, kawai ta gama dukanta sai ta dinga aduar Allah yasa ta mutu kawai, she will pray Allah ya dauki ranta Kar ta tashi da safe ta sake tarar da bakin ciki Amma Ina, it is meant to be and she couldn't stop it. "Me...nayi maki..."hajiya ta fada sounding still better kaman it happens today, Kamsn she haven't been asking same questions from the beginning, gaban Amira faduwa yayi sosai don it always starts with the question me nayi maki, then the beating will come after, "Amira me nayi maki why did you do this to us....why....am I a bad mother?.." da Sauri trembling Amira ta girgiza Mata kai sosai "Am I careless mother...ban jaki a jiki enough da Zaki fada min matsalar ki ba..." Hajiya ta sake asking dinta idanuwanta rufe ruf, . "aa mummy.." Amira ta fada cikin cracking voice tana fatan jar ta tashi ta doketa as it have been a while da Bata bigeta ba, one thing is that she's a bit happy today don when ever she called her mummy sai ta hantareta dacewa don't call me mummy because in da ni mahaifiyar kice da tun fsrko Zaki fadamin halin da kike ciki. Take fada Mata Amma yau data kirata da mummy Bata ce hakan ba, "Amira na daukeki kawa...ba daukeki ya ba aminiyata na dauke ki... you're the only one that Zan dinga Zama anxious in baki labarin abinda ta faru because of yanda na dauke ki...Amma ba ji zafi da har Zaki cikin halin loosing pride dinki baki yo kuka kuka fadamin abinda ta faru ba kikayi Shuru, it really hurts me Amira...."hajiya tafada cikin dacin Rai "Mummy...kiyi... hakuri...Ina tsoron...Kar..." Sai Kuma ta Fara kuka tayi shuru, nasir da tana Zama ta zauna Kan kafarta kallon ta ya farayi wondering why she's crying Kuma "Ban...San ta yanda ..Zan furta maki abinda ya faru....am sorry mummy I disappointed you...I disappointed the family...nayi disappointing kaina...kiyi hakuri ki yafemin..." Amira ta fada tana kuka, kallonta hajiya tace "Hope you have learned your lessons...Kuma ki sani daga yau ban Kara tambayarki who is responsible for your baby...but ki sani I know you wasn't raped....duk yarinyar da akayi raping sai an sani...so if kai kanki kikayi akayi maki ciki ki sani zaa Kara baki damab going out again...if har kikayi any mistake again..." Da sauri Amira tace "Bazan Kara mistake ba... wallahi ban karawa...in na Kara Allah ya kona ni...ban karawa .." ta fda cikin kuka Sosai "It's your business...in kin gandama...kije kiyi rayuwa tunda nasan already kin San dadin namiji... it's your life...in ma bariki Zaki Shiga..." "Wayyo mummy...Dan Allah ki daina... wallahi ban karawa ... banyin komai. ." Ta fada cikin kuka "Ki sani I won't believe any word that comes out of your mouth until ranar da Kika Fadi who is responsible for the baby...shine...Amma yanzun our trust is in Ahmed not you...ki fada mashi an yarda ta dinga kaiki aiki..."hajiya ta fada Mata atakaice, Idanuwa Amira ta zaro saboda mamaki da farin ciki da Kuma wani irin feeling na daban da she can't explain, "Mummy..." Bata Karasa ba hajiya tace "Tashi ki bani waje..." Hajiya tafada Mata atakaice, da sauri ta Mike don she knows she can easily change her mind and decide to stop her from the job, da gudu gudu Amira ta bar dakin kou ta Kan nasir dake binta Bata bi ba ta shige dakinta da gudu tayi sujjada tana cewa "Alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah..."take ta maimaitawa, she can't just be happier at the moment, ajiye duk wani bakin ciki tayi ta Mike ta dinga tsalle cikin dakin, ba wai because zatayi aiki kou zaa Bata albashin 55k ba kawai Donn she's stepping out, hannunta na rawa ta dauki wayarta ta Fara dailing number Ahmed because he is the only one on her dail list, kiranshi tayi tana cewa "Pls pick yayana..." Ta fada cikin so much excitement, Lokaci data Kira Ahmed Yana bangaren mamanshi suna labari daita, Yana Bata time dinta dukda he have a very tight schedule, in ta dawo daga office ya samu yayi wanka yayi sallah yaci abinci zaizo part dinta susha labari sosai before ayi sallah magrub, Yana ganin call dinta yayi ignoring har saids mamanshi tace "your phone is ringing" yace "Mummy ban son katse hiramu... it's your moment ban son wani Abu ya ratsa" ya fada Mata kasancewan yasan it's Amira because her Ringing tune is different, "In wajen aiki ne fa...pls pick. ." Inji hajiyar shi "Karki da damu mummy...ba wajen aiki ba..." Ya amsa Mata Yana murmushi, yasan in har ya daga wayar zata iya jin muryar Amira, Kuma in hakan ta faru Bata da sauki kan in ka karya dokanta, kou kadan Bai son Bata wannan good mood din, "Kou dai kou dai Dana zaayi min daughter ban sani ba..." Ta fada tana Dariya, murmushi ya saki yace "Mummyna kenan...nidai bance ba..." Ya fada calmly "Bamu Yar haka da Kai...tell me is she the one..." Ta tambayeshi tana dairya tana kallon yanda ya sadda Kai kasa alaman he is shy, "Nidai mummyna no pls.. " ya fada lokacin da wayar ya ta katse aka Fara Kira again, "Pls tashi and go and answer her...in yayi tsami ai dole muji...Allah yayi maka albarka.." ta fada with so much love for her son, mikewa yayi Yana cewa "Amin Amin mummyna..." Ya fada Yana barin dakin da sauri Yana fita ya daga wayar Yana cewe "Babe how far..." Ihun Amira yaji from the other side har Yana dafe kunne saboda yanda ihunta ya Shiga har cikin kanshi, "Yaya...Yaya!!!sun yarda!!!!" Ta fada cikin matsanacin farin ciki tana tsalle sosai a cikin dakinta, idanuwa Ahmed ya lumshe saboda Jin dadi tare da sakin ajiyan zuciya yace "Am so happy sis..." Ya fada sounding very calmed and fulfilled, "Yaya...how can I pay you...pls tell me...me kakeso...Yaya kou Raina kakeso sai in baka.... wallahi you have made a very serious Impact in my life...Yaya nagode sosai..." Ta fada cikin ihu sounding so crazy, "Hmmm it is well sister... yanzun bazan iya zuwa gidan ba yau sai gobe...Zan tambayeshi dress code dinsu sanann ki Shiga goggle ki nemi characteristics of a good secretary da Kuma sauransu... yanzun Bari in Kira Dan iskan Ina zuwa..." Ya fada Mata, Dariya Amira tayi tace "Yaya waye Dan iskan Kuma..."ta tambayeshi sounding a bit surprised "Boss dinki Mana .. believe me he is hard nut to crack and he is hard to please Amma kuma he is nice..." Wanann maganar yasa taji wani iri, shuru tayi Bata ce komai ba "Nasan ke ba ruwanki so I know lafiya lau zaku rabu dashi..." Ya fada Mata dayaji tayi shuru deep down he is even jealous of what is happening right now, Amira in office daya da faiz, yasan faiz is not a Casanova and he is very very hard to please but what if he likes her, what he even take care of her, what if he finds the beauty in her, what if he starts taking her out for lunch, "Ouch...." Ya fada under his breath "Yaya nidai duk yanda yake Zanyi aiki dashi...in har zan samu Daman fita daga guda in samu wajen zuwa wallahi yaya nayi maka alkawarin zanyi aiki dashi..." Ta fada mashi calmly "Ok sister...ai he is not bad totally but he is a jackass,..Bari in Kira shi...bani minti biyar...." Ya fada Mata Yana kashe wayarshi heading to his part, Yana shjga ya rike waist looking very confused, Haka Nan Kuma sai ta fara Dana sanin nema Mata aikin, "Oh..." Ya fada Yana shafa goshinshi looking very disturbed, shidai he is so jealous and right now he is regretting talking about the job in the first, Bai San zakayi abu Kuma yazo ya zame maka abun Dana sani tun baa je koina ba, Zama yayi ya dafa chest dinshi Yana cewa "Allah Kar kasa taimako ya Zama sanadin wahala a gareni....ya rabbi make this whole thing easy for me..." Ya fada cikin damuwa, wayarshi ya dauka zai Kira faiz sai Kuma zuciyar shi ta ayyana mashi Kar ya kirashi kawai yace aikin Bai samu ba, "A'uzubillah..." Ya fada Yana hada Kanshi da gwiwarshi, he wondered why all this right now, why this bayab shi ne yaje Yana begging har da karyar zai aureta aka Bari ta Fara aikin yanzun kuma he is feeling somehow, sai Kuma ya tuna da sonta da yake tun ba yau ba, tun Bai San meye so ba he adores her, komai nata is unique,kou sanda take yarinyar karama she's the only one he adores among all little cousins, kyauwun ta is so different from all, her eyes is like an zana, in ta daga idanuwa sai kace she's giving you a naughty look alhalin ba Haka bane, sai kace Yar iska ce with the kind of look she will give you, yasan kilaj har da idanuwanta yaja akayi raping dinta, idanuwanta kaman tana jin bacci, kullum kaman she's sleepy, in Kuma ta zaro su ta baka tsoro, murmushi ya saki Yana shafa goshinshi "Amira manya...in da rabo then what will be will be insha Allah..." Rufe Baki ba sai wayarshi ta Fara Ringing again, "Talk of the devil..." Ya fada Yana picking "Yaya ka kirashi..." Ta fada mashi, "Oh ni har minti biyar din Dana fada yayi sister?.." ya fada Yana murmushi, "Eh mana..sai da Naga minti bakwai yayi baka kirani ba ba kiraka..."ta fada mashi "How time flies...Ina Nan Ina tunanin wani Abu...Ina tunanin wata har lokaci ya wuce...let me call him..." Ya fada kaman zai kashe wayar "Lahh Yaya... soyayya kake kenan...wacece ka fadamin in je inyi Mata congratulations ta samu the best Miji ever..." Ta fada with laughter "Hmmm did you think am the best?.." ya tambayeta sounding very cool, "Yes Mana... you're more than the best yayana..." Ta fada mashi "Amma Kuma da na nuna maki inason ki ai Baki amince ba..." Ya fada sounding very serious, shuru Amira tayi as she heard seriousness a voice dinshi babu joke or laughter, "Yaya..." Ta fada calmly "Ba wani Yaya...ai gaskiya na Fadi...Amma yanzun you're saying she's lucky she have the best Miji...ke Baki son best Miji Kika nunamin baki Sona?... you choose Habib over me..." Ya fada kaman he is angry about that "Yaya..kayi hakuri pls..." Ta fada voice dinta na rawa "Ba komai...let me call him..."ya amsa mata atakaice Yana kashe wayarshi, ajiye wayar yayi ya Mike looking very angry, she dai Bai San what came over him ba. Faiz Kuma Yana Chan ya cika yayi fam Wai saboda me bintu zata Kai karar shi wajen mum dinshi, shi a rayuwar shi Bai iya Zama da matar da zata Kai karar shi, yasan hakan ba komai bane illah zai ja a dinga ganin bakinka, yasan they're not on good terms da mum dinshi Amma kuma she have added salt to the injury, he knows kou kadan baisan if zai iya zaman aure da wannan Yarinyar don kou irin dokin Nan da ake in zaayiwa mutum aure shi baiyi, asalima he wants the way out of this mess, he sees the marriage as a mess and nothing more, wanka ya Shiga ya fito ta saka jallabiya yayi relaxing Yana jin yunwa, instead yaje bangaren mamanshi yaci abunci sai ya tafi bangaren hajiya Fatima, Yana zuwa ya gaidata ya wuce kitchen dinta ya debo abinci ya kwace kusan almost the meat in the stew ya dawo ya ajiye kan dining, fridge ya bude ya dauki ruwa Yana cewa "Mummy Wai ke Baki sayan drinks ki ajiye cikin fridge sai ruwa?..duk kudin dake gareki?..." Ya fada Yana daukan ruwan ya dawo Kan dining ya zauna, Kallon dining din hajiya tayi tace "Ina fama da diabetes wane drinks Zan ajiye cikin fridge..." Ta amsa mashi Tana kallon yanda plate dinshi yayi soro saboda nama, "Ai mummy mu bamu fama da diabetes...ai kou don mu kin saya..." Ya fada Yana Kai nama Bakinshi, "Duk Wanda ke so ya Saya Yasha bani ba..." Ta fada tana kallon irin katon Naman da yake kaiwa bakinshi, cikin ranta Kam Bata son duk sanda yazo cin abinci Bai cewa a bashi sai dai ya shiga ya kwashe duk abinda yake so, "Ai shikenan...ni da kyar ma inci abimcin naman kawai zanci in koshi..." Ya fada Yana tauna Naman dake bakin shi, " Sai kaci..." Ta fada mashi atakaice. Nan ya zauna ya cinye Naman tas kou rice din Bai ci ba ya Mike ya bar bangaren ta, zai Shiga bangaren shi sai ga bintu ta fito, wani irin kallo yayi Mata ya Shige bangaren shi, jiki ba kwari ta nufi part dinshi praying karya karta Mata rashin mutunci because it's the easiest thing he can do. Thanks 1/5/21, 8:21 PM - Ummi Tandama: 20💛💜💙❤? Damata ta biyu ❤💛💚💜💙? Zuwairat ummumaryam 2️⃣0️⃣ Not edited. Did you know yanzun muna da Kaya kala kala,kayan gyara, gyaran na hakika, da akwai na Danko Wanda zai taimaka maki wajen gane sanyin gaba gareki kou kuwa normal gaba, Sannan da akwai zabon mallaka da hajiya agadaz take yowa 12k duk rowar mijinki sai ya sauya, tana kawo ciccibi at 7k da akwai gari kala kala Wanda ya kamata Kar ki Bari su Kare maki a cikin gidan ki, Ina wayanda zaayiwa kishiya, ki kwantar da hankalin ki, in har Zaki rike Hajiya agadaz Baki da matsala don amarya Bata nuna maki komai sai da chest, Baki wulakanta, Yar uwar ki fidda kudinki ki gyara aurenki, yanzun baa yayin boka kou malam don in kin Kai mashi kudi shi yaci Dadi ya kwanta, kece Zaki ci abunki da kanki Kuma yayi maki aiki, Yar uwa try ki maida kanki Yar gata da kayan hajiya agadaz, I was so eager to get back to you ladies saboda kayanta. I want duk ya mace tayi amfani da kayanta, ki gwada kiji ya abun yake,da akwai virgin again, maganin da in kin matsa wajen gam zaiyi a sale sabuwar first night, yanzun zamani ya sauya, zaman lafiya yafi Zama Dan sarki, the way to a man's heart is through your pussy, yanmata ma sun Saya balle ke na halal. Mata ku rage rowa ku mori aurenki. About slimming pills zaa sayar da each bottle dubu 8k Mai saye daga 3 Kuma 7k so Kar ki bari a barki baya look unique and elegant again. Did you know we have royal honey syrup da chocolate irin na jaruma?, Well it's available, in kin saya baiyi maki ba ki maido, har da zuman maza Yan minti biyar. Ki bashi Kisha mamaki but Yana da dan kudi fa. Be Hala reader by paying 500, cikin darinki biyar da Zaki biya da akwai na mabukata ciki, endeavor to pay, make others grow, support others. Wanna novel din na kudine, some people call me mama Allah yaisa lol, yes mana, it's nothing for as long as on my right, don samun novel din Nan Zaki biya 500 ga account number 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, in kin biya ki turawa 08106102727 screenshot din biyanki ta WhatsApp. Did you know why buying my novel is beneficial?, We got to save each others contact. Dan Allah ban da Katin waya, wallahi Kati namin yawa har in rasa yanda zanyi dashi, waynada Basu da account zasu iya badawa a saka masu ta POS, na yafe maku KU biya 400 saboda suma Yan POS suna charging nasu, in kin biya zaa Baki takardan shedan kin biya sai ki daukeshi picture ki Turo min. Kar kuce yayi tsada pls. It's not easy and it's my longest novel ever. Insha Allah you won't regret buying. Masu son inyi saving numbers dinsu don ganin hajar da muke sayarwa wannan ce damanki. Nagode Free page. Read Share Thanks Yana shiga falonshi ya zauna ta Dora kafa daya kan daya because he have the feeling zata shigo, if you see yanda ya hakimce sai kayi Dariya face dinshi kaman Bai taba Dariya ba at all, cikin natsuwa bintu tazo bakin kofarshi Amma ta rasa courage din da zata Shiga ciki, she's so scared and she can't just go without talking to him don daman saboda shi ta zo, ganin dai kou ma meye ba dukanta zaiyi bayasa ta bude kofar faiz har sakin ajiyan zuciya yahi because har ta Fara tunanin bazata zo ba and in har ta tafi Bata zo ba ta Gama dashi don yanda ta guma mashi bakin ciki yau shima sai ya rama,. Kaman Mara gaskiya bintu ta shigo da sallama,. Da sauri ya Mike Yana cewa "Me kika shigo Yi....I thought kinzo kin hadani fada da iyami...ai sai koma wajenta...and let me make something clear to you.... wallahi Kika Bari akayi auren Nan gangan jikina Kika aura....kar kice ban fada maki ba....duk abinda Zan fada maki yanzun is the last...I won't say anything to you again.... if you want ayi...." Kuka da bintu takeyi sosai yasa yayi shuru, ahankali ta zame tayi kneeling a gabanshi tana kuka Tana cewa "Tunda baka Sona....do me the favor of telling daddy.... Wallahi kou sonka zai kashe ni....na hakura da Kai....a duk  kawayena da zasuyi aure...mijin da zasu aura are happy...." Bata karasa ba yace "Don't just compare me with any idiot... situation dinsu is different from mine...I can't kill two bed with on stone...ga aure ga Kuma stolen kudin company that ke rataye a wuyana....why won't you just understand....ban taba cewa banasonki....I da akwai Mata da yawa a garin Nan Kuma I choose you...why won't you understand ki fada masu Baki son aure wnanan year din sai next year... lokacin na Gama komai na bar masu company dinsu na samu wani aiki sai mu samu a fulfilling life style..."ya fada kaman the whole problem lies with the company, shi kanshi yasan he is not making any good point don Ana karatu ma ayi aure, he is hoping before then yayi quiting drinking Habit dinshi yanda Koh kadan asirinshi bazsi tonu ba  don yasan zaa dauki hukuncin Bai Dan banzan tsauri kanshi in har aka gano he is drinking, it has become the part of his life that Dole sai Yasha da daddare, imagine ango drinking alcohol, yasan she will surely tell his parents, she will tell her friends, "In nace...banyi auren... wannan shekaran daddy will ask why and what will be my reason....Amma Kai ka fadawa daddy with your own reasons kilan ya yarda....pls ka bar fushi Dani..."ta fada mashi still kneeling down and still crying, she used what hajiya kadijatu told her, that if ya Isa shi yafadawa nashi uban that he shouldn't use her, "Naji...tashi ki bani waje...Daman you intentional come to my apartment don ki ja min sharri last time...now Kuma you're here again...in an ganki yanzun Ana iya maida auren 1 month instead of 4... just go..." Yafada Yana komawa ya zauna tare da kauda kanshi gefe guda not looking at her, bintu dake kuka rarrafawa tayi zuwa kusa dashi tana cewa "Just tell me you don't love me....I promise I won't come back again..." Ta fada cikin kuka, ahankali faiz ya juya gareta remembering what Ahmed ya fada mashi Kan feeling din wasu, he wish zai iya fada Mata why he is doing this, inda she will promise him duk attitude din da zata ganshi dashi she shouldn't tell anyone da shikenan, "Please just don't make it look as if am a bad person...am the victim here..gashi ke bakinki kaman running tap da Bai da control....komai zaayi chan gidan Zaki iya fadawa mutane.." ya fda Mata Yana kallon yanda face dinta ya cike sharkaf da hawaye "Nidai ba Haka bane...nasan baka Sona...Daman Ana fadamin baka Sona Amma I love you and I can't control myself..."Bata Karasa ba yace "Nidai ban ce ban sonki ba...do you know how many girls ke hauka kaina?..I choose you...all the way from UK to Nigeria I choose you bintu Amma don't be stubborn...if only you will do what I ask you to do shikenan...but I love you..." Ya dada Mata sounding very serious ba Wai don he really care ba sai don kilan ya iya yaudaranta taje ta fada masu words that he is putting into her mouth, "Nidai ban iyawa..." Ta fada cikin hawaye "Ok..." Ya fada Yana Mikewa, Bai sake juyowa ba ya Shiga ciki, hasken wayarshi yaga a kunne Wanda hakan ya tabbatar mashi da an kirashi, daukan wayar yayi yaga miscall daga wani abokin shi, dailing number yayi ya zauna bakin gado yayi wayar dashi Sannan yayi alwallah ya fita yaga bintu ta tafi. Ahmed masjid ya tafi ya dawo ya zauna Bai Kira faiz ba, kawai wani iri kishi da haushi yakeji,Haka Nan sai yakeji she is mocking him waj he is the best guy while she rejected him, ta nuna mashi Sam Bata kaunar shi, tunawa yayi da cewa ai duk abinda zaiyi yayi should be because of God and nothing else tunda mum dinshi tayi mashi iyaka daita, sannan yasan his good work have come a long way that he shouldn't back down now, "It's not easy..."ya fada kaman zaiyi kuka voice dinshi na cracking, wayarshi ya dauka yayi Dailing number faiz ya zauna Yana jiran ta dauka ya fada mashi she's coming for the job, Saida wayar ta kusa tsinkewa faiz ya dauka, gaisawa Sukayi Ahmed yace "An yarda..."ya fada atakaice, "Anyarda dame?..." Faiz ya fada sounding confused don kou kadan Bai San abinda yake nufi da an yarda ba "Maganar da mukayi dakai dazun Mana..." Ahmed ya fada sounding so calm alaman Vai son magana at all "Wai what are you talking about... nifa ban gane inda ka dosa ba...what are you talking about...." Faiz ya fada sounding a bit feed up with the way he is talking "Ba dazun munyi maganar kanwata zatayi aikin Nan ba?...har na fada maka vari in fada gida in sun yarda...tou sun yarda..." Ahmed ya fada sounding very weak "Oh...so wannan maganar kake?..ok... shikenan...when is she resuming...." Faiz ya fada mashi, "Hmmm ai so nake inji if Kuna da dressing code kou she can come in any kind of dress she wants..." Ahmed ya fada kaman Yana jin bacci "Wai what's wrong with you..why are you talking kaman an shake maka wuya..."inji faiz "Ba komai...kawai dai ban jin dadi ne..." Inji Ahmed "Meke damunka... dazun da ka so office you look ok..." Inji faiz "Nothing serious...kawai dai kasala nakeji...tell me what are you company's dress code kou dai Normal ne..." Inji Ahmed dake magna har lokacin sounding very dull "Teachers ma suna da dress code balle whole company"inji faiz Dariya Ahmed yayi yace "Ba manja kuke saidawa ba..." Ya fada Yana Dariya "Ai ka manta ba manja bane...itace muke sarawa...." Faiz ya maida mashi magana Yana Dariya,. "Lol...naji... yanzun tell me meye dress code dinku..."inji Ahmed "Kawai she should dress coprate ban da atampa kou dressing kaman zaa gidan biki...ban da saka hijab saidsi Wanda ke iya shoulder din Nan..." Bai karasa ba Ahmed yace "Amma yanzun ka zauna kayi forming wanna order din kou...don nasan ba Mata a company din balle kace the law have been there..." "Oho... kanka akeji... nidai Kar tayi min shigar hauka...she can use jallabiya and wannan Vail din that comes with it ..kou tayi using suit.." Dariya Ahmed yayi yace "Nawa ne dressing allowance dinku da zata dinga saka suit...a dai bar jallabiya din... it's ok..." Inji Ahmed "Oh so kaine kake fadan what she will wear kou....lallai sannu boss..."faiz ta fada mashi Yana Dariya. "Nidai I beg you don't be harsh on her.... don't be hard again... she's a girl..." Ya fada calmly sanann yayi adding dacewa "She's my babe..." Ya fada mashi Kai tsaye kawai don kishi don ya nuna mashi she's taken "Allah yasa matarka ce ni Ina ruwana... kawai she should do the right thing.". N "Naji Amma be easy on her...I beg you...Kuma warn duk wasu Yan iska a Nan office dinka to stay away from her..."Ahmed ya fada sounding very serious Kuma he feels ok telling him she's his girlfriend yanda he won't think of anything when he is with her, "Kai fa kace zata kawota cikin maza tayi aiki... nidai kasan Mata ba matsala na bane....kawai ta Kama knata ... shikenan... as for me am taken...ni matar dake rayuwata ma ta isheni..." Ya fada Yana Dariya "Dan iska...who knows kilan you're impotent don nasan babu healthy man da zai ce Mata ba matsalar shi bane...saidai kawai na wani yafi na wani..." Inji Ahmed "Tou ni Mata Basu dameni ba ..am not a Casanova...kawai what I love is different ..am addicted to something else ba Mata ba..." Wannan maganar yasa Ahmed yin shuru, he was out of words for seconds Yana tunanin what could his friend be addicted to da yafi harka da mata Dadi, yasan babu abunda yafi Mata Dadi duk duniya, shi ba yaro bane da bazai San pleasure that comes with being with a woman ba ,"Are you gay?.." Ahmed ya fada cikin matsanacin damuwa "A'uzubillah...Amma ka Gama Dani wallahi...ka cuceni... inshort Allah yaisa..."faiz ta fada kaman zaiyi kuka "Ai Kaine kqce you're addicted to something else ba Mata ba, m...nasan duk Yan addiction still love women...so Dole inyi wannan tunanin..."Ahmed ya fada Yana Dariya "Ka cuceni kawai...gay fa... subhanallah...Allah ya raba zuriar mu da mugun Abu..." "Amin...now tell me what are you addicted to da har yafi Mata...nasan kowa na shaawar mace...nor matter how they're..."inji Ahmed "Nidai...a bar maganar kawai...and take note ba Mata nace maka ban so ba...if I will have naked woman Dole i will love to dive in..." "Dan iska..."Ahmed yayi interrupting dinshi while faiz ya cigaba dacewa " Kawai sai nafi shaawar wani abun damab Kan Mata Amma ba Wai ban shaawar Mata ba...I wake up with erection every morning...so am healthy..." "Naji...tell me what are you addicted to.. " "Aa ban fada maka...kawai dai if it's about me feel free your babe is safe..." Fazi ya fada calmly "Aa don't divert what we're talking about... you can count on me...kou me zaka fadamin will be between us..."Ahmed ya fada mashi calmly "Kar ka damu... it's nothing serious...not serious...kawai wannan Yarinyar da Zan aura might just put me In trouble...shi yasa Sam ban son auren...ban son abinda zai tona min asiri..."ya fada cikin sanyimurya, "Ikon Allah...Dan Allah meye...tell me ..kilan I can do something to help you... nidai trust me..."Ahmed ya fada mashi "Nothing...Bari inci abinci..."faiz ta fada mashi before Ahmed ya Kara wata maganar har faiz ta kashe wayar, wnanan kalaman na addiction yasa Ahmed fita daga cikin nashi damuwa ya Fara damuwa da maganar da faiz ya fada mashi, yanda yayi maganar shows it must be very serious, sake kiranshi yayi sai wayar ta Fara Ringing, shi Kuma faiz he regrets telling him anything, kawai he felt da ya Sani da kou kadan Bai fada mashi ba, da Bai bada single hint da zai sa a dinga tambayarshi what or why kou Kuma zargin what really wrong ba, yasan he can trust Ahmed don Bai taba kawo Mashi maganar kowa tunda suke tare ba, duk Wanda kuke tare dashi for a very long time bakaji ta kawo maka zancen koww wani ba then for sure bazsi Kai naka wani wajen ba,. Bai taba fadawa kowa he can't sleep until he drinks to stupor ba and he won't now, Bai son abinda zai sa a dinga mashi waazi ko a dinga tausaya mashi ba, he will figure the way out of this mess himself and insha Allah he will try to do that as soon as possible tunda ya lura auren nan ba fasawa zaayi ba, Yana kallon wayarshi ta gama ringing Bai dauka ba ya tsinke Ahmed Bai Kara kiranshi ba but he is not over the issue he will really love to know what his addiction is all about. Amira Kam duk jikinta yayi sanyi da maganr da Ahmed ya fada Mata,she Sense anger a muryar shi dazun, he is calm Amma he is angry, she wants to call him back Amma me zata fada mashi, what will be her excuse for not given him a chance to have a relationship with her, kou sau Daya Bata taba bashi dama ba and it's because of Habib, Habib yayi dominating rayuwarta that ba kowa takewa magana ba especially if he is watching, saboda shi ta dinga wulakanta duk wani namiji daya nuna Yana sonta, sai yace zai iya kashe kanshi saboda ita, he made it clear she's his and his hers, Bata San Ahmed is this kind ba, da ta sani da ta bashi Daman dukda she's so much inlove with Habib don kou yanzun she's really ready for him to come back and marry her, tasan babu irin kindness da Ahmed zai nuna Mata that will make her love him like she loves her Habib, Habib with the most magical touch, yanda yake tabata is something nobody can do,daman the relationship started with tabe tabe, ita dai tasaj yanda cousins suke, she knows how evil cousins can be, duk sanda zai tarda ta it's kadai ba kowa sai ya taba wani part na jikinta, in kitchen ya Shiga yaga babu kowa sai ita sai ya latsa chest dinta, at first Bata yarda ba but when he shows it's love and she gradually fall for him, irin son da batawa kowa take mashi, son da take mashi ya fada Kan nasir, kou sau Daya Bata taba tsanar shi kou jin haushin shi ba, she calls him habibi like she always calls Habib habibi. Duk ta rasa abunda ke Mata Dadi. Bayan tayi sallah magrub tana zaune dakinta looking very dull as she's suppose Tobe happy Amma the reason for her happiness is sad, and she's becoming sad too, bawai she's inlove with Ahmed ba Amma zuciya ba son Mai kyautata Mata, ya Zama very important person a rayuwar ta yanzun that slightest change in him will affect her, da sauri tayi picking wayar ganin he is the one calling "Yace Ana iya saka jallabiya zuwa office..."ya fada Mata atakaice, "Ok...Yaya..." Ta fada mashi, zata bude Baki tayi magana yace "Have you started checking goggle Kan secretary?.." ya tambayeta Kai tsaye "Aa Yaya...banyi ba tukun..." "What are you waiting for..."ya sake asking dinta "Ba komai...zanyi..."ta amsa mashi cikin sanyimurya savkda yanda yake magana kasan he is not ok "Then kiyi...make it fast don kilan zuwa jibi sai ki Fara zuwa...gobe in Allah ya kaimu Zan nemi school inda Nasir zai dinta zuwa yanda da safe zaa kaishi in kin taso Kuma zaki dinga daukanshi..." "Am sorry..."Amira ta fada mashi jikinta na rawa "Sorry Kuma.??for what?..." Ya fada calmly "Dazun...kace..."Bata karasa ba yace "Forget about what I Said dazun... it's a just a joke... nothing more .." "Yaya... wallahi ban taba kinka ba...kawai ..." Ta fada mashi despite he said it's a joke she's not a child she knows he is serious about what he said dazun "Nace maki it's a joke kou... why are you still talking about that...I mean it it's a joke Kar ka damu kanki pls..."ya fada Mata sounding ok than dazun "Aa Yaya... you're not joking...nasan da gaske kake... wallahi I never rejected you...kawai dai..." "You have a boyfriend kou...Habib...well ba komai... yanzun tell me vamu sake wata new costumer ba?.." ya fada Mata sounding very free yanzun, ajiyan zuciya ta saki tare dacewa "Eh Yaya... mutane biyu sunce zasu turo kudi...na Basu account number din....in kagan alert sune..." Ta fada mashi cikin sanyimurya still feeling disturbed "Ok Allah Yasa su turo...and pls ..ba Wai because you have a job zakiyi wasa da business dinki...keep doing both...ki dinga ware time for your business...Kinga salary dinki is just 55k..." Da sauri Amira tace. "Yaya 55k din ne just?.." "Eh mana... it's just Mana...in kina business dinki Zaki dinga samun extra money...so Kar kice Zaki daina business don with time Zaki gan wanna kudin Bai isan ki..." Ya fada Mata "Daman Yaya vazan fasa business ba tunda it's online...Zan dingayi both insha Allah.." "Allah ya sakawa abun albarka ki zama babban hajiya..." Ya fada Mata with a smile "Amin Yaya..." Ta fada mashi sounding glad "Yauwa meye size din jallabiyarki...."da sauri tace "Yaya ..Kar ka damu...pls...Ina da wasu Nan da Zan iya using before in Fara amsar first salary dina..." "See your mouth...who told you ke Zan sayawa jallabiya...ni wata babe Dina nake son sayawa Kuma ban iya tambayar ta size don Kar tace Bata so...Naga tsawonku daya so tell me your size..." Ya fada Mata Yana Dariya itama dariya ta Saki tace "Yaya don't forget I sell those items oooo....kou lefe zaka hada am here you can shop from me..."ta fada tana Dariya "Lallai business lady... you have started talking like people in business...Kar ki damu... Wajenki Zan hada lefe... yanzun dai it's urgent ban iya jiran ayi delivery so pls tell me.. " ya fada mata sounding very serious,. "Ok 56..." "Ok gotcha... seeing tomorrow in na dawo daga office Amma pls make sure you search what I told you..." "Ok...Amma Yaya maganar saka Nasir school...I think a barshi tukun mu nemi inda zaa..." "Good night..." Ya fada katse ta kawai tare da kashe wayarshi. Thanks 1/5/21, 8:22 PM - Ummi Tandama: 21🧡💛❤💚? Damata ta biyu 🧡💛❤💚💜? Zuwairat ummumaryam 2️⃣1️⃣ Murmushi ta saki tana ajiye wayar, now she feels better that he talks nice unlike dazun da ya jefeta da magana ya kashe wayarshi, all of a sudden happiness and sadness din Ahmed matters unlike before da Bata damu kou Yana da Rai or not ba, yanzun Kam he matter alot to her,. Allah kadai yasan how she feels dazun but now she's ok, datan wayarta ta kjnne ta Fara searching about secretary, tun dafa wannan lokacin Bata Kara komai ba sai sallah ishai ta dawo ta dinga duba abubuwan da ya kamata ace secretary tayi, irinsu conducting meeting dinshi da arrangements na appointment dinshi da saka komai na office dinshi in order, wajen karfe goma tayi texting Ahmed ya fada Mata sunan company she prays he is not asleep don today kou kadan Bata jin baccin, she wants to learn alot about the company and what they do dukda Bata Tambayi Ahmed ba as she already believes he will not lead her Astray, this is her only chance and the only reason why she's allowed to step out again so she have to give it her best, kou minti daya baayi da ta tura mashi message din ba sai gashi yayi replying dinta da sunan company din, murmushi ta saki rubuta mashi "Yaya idonka biyu kenan...Hira kake daita kenan..." Ta rubuta ta tura mashi sai gashi yayi replying da "Ke da Baki kwanta ba Hira Kika da Habib?.." ta turo Mata, shuru tayi tare dayin jimmm tana kallon message dinshi, she wonders why he always talk about Habib this days kaman he knows something strong is between them, Babu wanda ake maganar Habib tunda ya tafi sai Ahmed, "Hmmm Yaya kenan...kana yawan maganar Habib..ni Kuma damuwata is different..." Ta tura mashi a message,. Bayan kaman minti biyu yayi replying dinta da "Ai duk wata damuwar da kike ciki yabi bayan son da kikewa Habib tunda har danki have his eyes..." Ya turamata, wannan message din yasa Amira zaro idanuwa ta Kuma Dora hannunta Kan bakinta ad she's so scared of what he said, Haka Nan sai gabanta yafara faduwa tana tunanin kilan Habib have told him about what happened between them,. Duk gidansu babu wanda ya taba wannan maganar in ba Ahmed ba, jikinta ne ya Fara rawa sai ta Fara tunanin kilan Habib ne yasa ta dinga taimaka Mata, "Yes...kilan shine...if not ya zaayi...ya dinga taimaka min...dukda ...yasan abinda ya sameni...." Ta fadawa kanta tana zaro idanuwa tare da mikewa tsaye, "Kinyi shuru..." Ahmed ya tura Mata vayab kaman minti biyar da batayi mashi replying ba, still Amira couldn't reply dukda she wants to ask him if Habib told him anything Amma hakan zai Zama Kaman tonawa kanta asiri in har Bai fada mashi ba, she wants to reply him Amma what will she say, kiranta ya farayi ta hadiye saliva sannan tayi picking ta koma ta zauna ta saka wayar a loud speaker ta ajiye Kan kafarta yayinda Ahmed yace "How far..muna magana kinyi shuru...kou nayi karya ne..." Ya fada sounding very very calm kaman he is finding it difficult to talk to her "Yaya...ban Gane ba..." Tafada voice dinta na rawa as so many things suna Mata yawo cikin kanta "Nace kina son Habib sosai that Nasir have his eyes...kou Baki lura Yana da idanuwan Habib ba..."ya sake asking dinta Kai tsaye sannan her silence is giving him Time to reflect on something "Yaya...ka Bari Mana...I want...to study about the... company..." Tafada jikinta na rawa sosai,. He can hear the tension in her voice, shuru yayi for a moment before yace "Ok...na Bari... yanzun me zakiyi da sunan company din..." Yayi diverting zancen to another angle, da sauri tace "I want to know abinda company din is all about..."ta fada sounding a bit free don maganar daya Fara dazun frightens her "Ok ai da kin tambayeni Zan fada maki... anyway kin duba about the secretary da mukayi magana dazun?.." ya tambayeta sounding very peaceful, " Yes Yaya..." "Ok tell me what you have learned..." Ya fada yana lumshe idanuwa daga inda yake kwance,damab he was thinking about her sannan he was thinking ya samu babe, real girlfriend da zata dauke hankalin shi daga Kan Amira, she's driving him insane, kawai yasan already yayi huge mistake da ya farayiwa mamanshi Maganar, daya sani dayayi shuru da bakin, yau daya ganta ta Kara shiga kanshi because she's more rediant and beautiful than sanda ya dawo ya ganta Kaman wata tsohuwa. "Well first shine Shiga, your dressing really matters..." Ta fada mashi Bata karasa ba yace "Wane irin dressing akace ya dace da secretary, ?" Ya tambayeta Dariya tayi tace "Ai Yaya suna da yawa, Naga pictures din some dressing Amma ai Bai dace damu ba so I thank Allah Zan iya saka jallabiya... secondly da akwai zuwa before boss dinka yazo...sai Kuma good conduct da Kuma good human relationship da duk wani bakon da zai zo office din boss dinka... sannan ajiye...". Bata karasa ba yace "So Zaki dinga wacewa duk Wanda yazo office din hakora kenan..." Ya tambayeta sounding very jealous, Dariya Amira ta sakeyi before tace "Wayyo Yaya wacewa mutane hakora kaman Mara hankali?.." ta tafada Tana tale Baki kaman Yana kallonta "Yo na sani...naji kince Good human relationship da duk wanda zai zo office dinshi..." "Ai Yaya Yana nufin kayi masu kirki Banda rashin kunya da sauran su kou..." tafada mashi cikin bit of shagwaba "Hehehe tou good secretary...what next.."ya tambayeta Yana Dariya chan ciki kaman Yana jin bacci "Yauwa da akwai ajiye good record na Bakin da suka zuyarceshi...sai arranging meeting dinshi da Kuma making appointments dinshi...sai kuma Bai kamata kana barin Ana Shiga anyhow without you notifying him ba...da dai sauran su... gaskiya with what I see aikin secretary Bai da wani wahala... there's nothing hectic about it...." Ta fada mashi, ."already... gaskiya Allah yasa Kar kiji wahalal aikin... sannan inason ki saka abun Nan a adua...in da akwai alkhairi a cikinshi rabbi yasa ya dore in Kuma Babu Allah yasa Kar ma ki Fara... you have been through a lot and I don't want more stress for you..." Ya fada Mata calmly "Yaya kasan dazun I was like kou ba alkhairi bane Allah yasa a amince kawai?.." ta fada Tana Dariya, shima Dariya yayi yace "Then kije ki nemi yafiyar Allah....na dai fada maki Babu ruwana..."ya fada Mata "Nima Yaya ka tayani adua... wallahi I was so desperate ne...did you know what it means to be indoors for years...hmmm" "I know babe... yanzun you know what...muje muyi sallah two rakaat each and ask for Allah's forgiveness...sai mu dawo muyi Hira... kou zakiyi bacci..."ya tambayeta praying she shouldn't say she wants to sleep don at least he should get more closer to her, at least itama ta damu dashi kou kadan ne don it won't look as if he the only one suffering "Yaya wane bacci...ai it's like someone in prison for hundred of years zai fita...Ina ni Ina bacci..." Ta fada cikin excitement,. "ok then...muje muyi sallah ..Nan da minti ashirin Zan kiraki.." "Ok Yaya..." Tafada mashi, kashe wayar yayi ya Mike yayinda ita ma tayi the same, itace tayi sallah ta nemi yafiyar Allah Kan maganar datayi dazun Kan kou aikin ba alkhairi bane ya Bata...she prays if ba alkhairi bane ya sauya Mata da abinda yafi alkhairi,. Shi kuma Ahmed prayed Kan Allah yasa Kar Yasha wahala Kan Amira, he prays Allah ya iyakance mashi sonta.. daga Nan suka cigaba da wayarsu, sai kusan karfe 12 ya kwanta as he knows dole ya tashi as early as possible Kuma yasan he have lots on his Head tomorrow in Allah ya kaishi. Ita kam Amira Bata kwanta ba sai da tayi bincike Kan company din da Kuma abinda suke producing, she did that for har wajen karfe uku ta samu bacci ya dauketa. Faiz Kuma Sha yayi ta baje bayab sallah ishai, wace gari Vai tashi ba sau wajsn karfe 11, kafin ya shirya ya tafi office Sai wajen karfe 12, "Wato dai an zuba min Ido kenan..." Ya fada yana fita zuwa cikin Motar shi da sauri kaman wani mahaukaci, yasan inda sanda mum dinshi ta damu dashi ne da tuni zata Shiga ta tadashi, Amma yanzun Kam vabu Wanda ya damu dashi, hakan Kuma Sam Bai mashi dadi, for someone to show they care about you is something really huge. Haka ya tafi office Yana zuwa Saida ta tambaya kou babanshi yazo akace Bai zo ba "Shima ya zuba min Ido yaga iya gudun ruwana kenan...I pray he isn't planning how to deal with me.." yafada Yana Shiga office dinshi Amira Kam tana tashi da asuba tayi sallah ta Mike ta fita don ta gaida mum dinta, it has been long since she greeted her ba don komai ba sai don she have warned her Kan cewa duk ranar da tayi Mata magana sai ta sumar daita, hakan yasa ta hakura da Shiga inda take ta gaidata Amma tunda tayi Mata magana jiya she feels maybe if taje ta gaidata she will answer her, it's the part of her happiness that her mother talked to her without beating or shouting, she is so happy, tana takawa zuwa kofar dakin mum dinta tana fargaban Kar ta sauya raayinta, cikin dakewa ta bude kofar ta ganta zaune Kan praying mat, juyawa hajiya dake azkar tayi ta kalli Amira, da sauri Amira ta durkusa ta gaidata, Kai hajiya ta daga Mata tare da daga Mata,, Zama Amira tayi gefe hajiya ta nuna Mata hanyar ta fita, Babu musu Amira ta Mike ta bar dakin, it's far more better than before, she's so happy for the new change and it's all because of Ahmed, Sam Bata San ya zata dingayi mashi biyayya to show she really appreciate what he is doing in her right now ba. Komawa ciki tayi ta kunna datar ta ta duba if there's any conversation kan WhatsApp kou anything dake neman attention dinta, wayanda sukayi Mata magana tayi replying ta ajiye wayarta ta kwanta bacci. Ahmed Kam sauran kadan daya makara Amma he rushed don kou breakfast baiyi ba ya tafi office, yana aiki ya Kira Amira Bata dauka ba, lokacin lunch yau Bai tsaya koina ba sai wani school dake about 20 miles away from organization dinsu yaje ya tambaya If suna amsar Yan Yara kanana da Kuma kudinsu sai yaji kudin kusan 80k, yasna his salary is huge Amma the school fees and registration of above him sai ya bar school din ya koma office, Yana Kan hanya sukayi da Amira inda ta fada mashi Batayi bacci ba kou kadan shi yasa tayi bacci da yawa har da Rana. Bai fada Mata komai game da school din dayaje ba, Bayan ya tashi daga office ya wuce wata mall dake cikin gari, jallabiya ya sayawa Amira guda biyar akalla he spent kusan 80k a jallabiya din kadai dukda ba masu tsada sosai ta saya Mata ba don da akwai Yan 50k each, ya samo Mata wayanda zata dinga managing kafin ta samu kudin sayan wasu, right now ya maida kanshi tamkar shi kadai gareta dukda he knows komai Ana iyayi Mata If iyayen sun so Haka Amma he is giving her most of his time and money right. It's what he wants to do and he is doing it, yasan inda Yana da millions a account Dinshi yanzun da har Mota zai Saya ta danka Mata yanda duk ranar daya makara Bai zo daukan ta ba ta dinga Hawa Tana zuwa wajen aiki Amma yanzun Bai da kudi sosai Kuma dad dinsu ba Mai bawa Yara kudi anyhow bane sai if kace zakayi business kuka sai ka kawo business plan dinka Amma Haka Nan Bai taba baka kudi anyhow but he will make sure bakayi lacking komai ba Balle kayi kwadayi waje. Bayan ya nufo gidansu Amira ya lura da another school dake kusa da gidansu Amira, school din is like 15 miles away daga gidansu Amira, yaga a signboard dinsu yaga da akwai play class da kindergarten, parking yayi ya tsaya ya Gama karewa school din kallo yace "Allah yasa you're affordable..."ya fada Yana kallon how neat the school is, ahankali ya nufi school din, it's past 5 Amma the school adminstration are still around, office dake bude ya nufa sai Kuma ya lura da akwai inda da akwai Yara da Kuma wasu Mata guda hudu looking at yaran da masu wuce six ba, sai some classes are still open ana karatun alquran, "Oh Allah this should be affordable..."ya fada Yana heading to the office, it seem har islamiya ake a school din, office din ya Shiga da sallama aka amsa mashi suka gaisa da Wanda ke cikin office din who seem the director na school din, Nan Ahmed ya tambayeshi Kan school din Nan mutumin yayi mashi bayanin school din and it's exactly what Ahmed is looking for in school, . "nawa..." Ahmed ya tambayeshi Bayan ta Gama mashi duk bayaninsu "For first timers it's 46k Amma daga baya the school fees is 30k and the form is 2k..." Idanuwa Ahmed ya lumshe as it's ok to him, Nan yayi requesting a bashi form aka bashi form da Kuma teller na bank da zai biya kudin school din. Mikewa yayi tare da mashi godiya. Daga Nan Bai tsaya koina ba sai gidan su Amira in da ya fito da Leda hannunshi, bangaren babansu Amira ya ajiye ledar shi kofar part dinshi ya Shiga ciki da sallama, Nan alhaji ya amsa mashi with a smile, durkusawa Ahmed yayi ya godewa alhaji for the trust, shima alhaji gode mashi yayi for still standing by amira despite what happened. He spent few minutes a Chan inda alhaji yace ya zo ya zauna yaci ya zauna yaci abinci ya koshi sanna ya fita zuwa bangaren hajiyarsu Amira, Nan ya wuce bangaren Amira yayi knocking sai yaga her door is not closed today unlike before da always her door is closed. "The door is open ..." Ta fada Tana kallon kofar don ganinw Wanda zai Shigo, Yana bude kofar tayi Saurin mikewa with a very lovely smile Kan face dinta, "Yaya... welcome..." Ta fada Tana tsaye tana kalloj huge lader dake hannunshi, . "Yauwa sis...how was your day..." Yafada Mata Yana shigowa tare da Kallon yanda take washe Baki, . "Splendid..." Tafada tana kallonshi, ledar ya Mika Mata ta amsa Tana ajiewa tare dacewa "Bari in dauko maka ruwa da abinci before you requested for it..." Ta fada tana kokarin fita da sauri yace "Come back here ni na koshi...daddy ya bani abinci naci koshi...so nagode..." Ya fada Mata. "Yanzun kou ruwa baka Sha?.." ta fada mashi "Shima ya bani na Sha..."ya fada Mata Baki ta tale , tana cewa. "Da gangan ka ci abinci wajsn daddy don kace na hanaka...ai ka kyauta..." Ta fada cikin shagwaba, kura Mata ido yayi Yana kallon yanda ta wani marairace mashi, murmushi ya saki yace 'yanzun dai hope you're not angry..." "I am..." Ta fada kaman zatayi kuka "Ok ai da kiyi fushi Dani gwanda ciki ya kumbura da abinci ya fashe don Haka je ki kawo inci..." Ya fada mata Yana kallon ta "Aa...ni banson cikin yayana ya fashe...kawai shikenan..." Ta fada mashi "Aa dauko kou spoon daya ne inyi...banson kiyi fushi Dani..." "Yaya ban fushi da Kai... seriously..." "Aa nidai kawo kou spoon dayane inci...hurry..." Ya fada Mata atakaice,babu musu ta Kama hanyar waje ya bi bayanta da kallo, Nasir dake zaune ya kalla ya kura mashi Ido for moment yace "Kai baka sanin mutane sai mahaifiyar ka kou...ko oyoyo baka iya yiwa mutum..."ya fada mashi, yaron sai kallon shi kawai yake without saying a word "Taso..."ya fada mashi Yana mika mashi hannu, kafe shi da idanuwa Nasir yayi shima Ahmed ya kafe mashi nashi idanuwa ya kura mashi Ido Yana kallon face Dinshi, shidai Yana mugun ganin resemblance din Nasir da Habib, asalima yafi ganin kamannin yaron Nan da Habib kan yanda yake kama da amira, kallo daya zakayi mashi kace he is like his mother Amma in zaka kafa shi da idanuwa zaka gan he is so much like Habib, deep down sai ya dinga tunanin yanda Habib is a chronic Casanova anya Haka Nan ta bar Amira kuwa, don duk cikinsu da suka fita waje karatu sunsan halin Habib, Yana Nan kasar baa San aihanin halin shi ba sai da suka bar kasar inda Basu da masu Yi masu fada kou Mai saka masu Ido halinshi na gaske ya fito. Shigowan Amira yasa ya dauke Ido daga Kan Nasir ya kalleta ya saki murmushi, abincin ta kawo Mashi yaci kaman spoon biyar yasha ruwa yace "Ki duba kayan Nan in sunyi..." Ya fada Mata, sai lokacin ta tuna data shigo da ledar, da sauri ta sauka zuwa wajen ledan ta Fara budewa taga jallabiya kala kala cikin ledansu, Idanuwa ta zaro ta kalleshi, Ido daya ta kashe Mata tayi Saurin sauke idanuwanta zuwa Kan Kayan, da sauri ta dauki blue one with lots of glittering stones ta Mike tana cireshi daga cikin Leda tare dacewa "Wow Yaya...Haka mukayi da Kai..."ta fada cikin so much excitement, murmushi kawai ya saki Yana kallon ta, "Yaya they're so beautiful...Yaya how can I thank you for these whole joy you're bringing to my life..."ta fada tana ajiye daya Kan gado ta Kara dauko another one, each one she carries is more beautiful than the last one, abun ya Bata mamaki, excitement is all over and she wonder why this guy is so kind to her Haka,ta Gama fiddo kayan sai ya Mike Mata form din Nasir tare dacewa "Gashi kiyi filling form din school..." Bai karasa ba kawai yaji wani irin tight hug kaman daga sama. Thanks 1/5/21, 8:22 PM - Ummi Tandama: 22💚❤💜💙? Damata ta biyu 💚❤💜💙🧡? Zuwairat ummumaryam 2️⃣2️⃣ Ahmed was so shocked and surprised by the hug she gave him, Bai San yanda akayi Bai San sanda ta dawo gabanshi ta durkusa ta rungumeshi ba, ita kanta Bata San ta hakan yafaru ba, she's so happy and overwhelmed, ta kasa boye farin cikin da take ciki, she's so happy da bakinta ba zai iya furta abinda zuciyar ta keji ba, kukanta da ya faraji ta maidashi hayyacinshi, he was so gone jin jikin Amira jikinshi, she was in between his legs daga inda yake zaune, she hugged him so very tight and she was crying, "Pls...ki...daina..." Ya samu ta fada da kyar as she fits perfectly on his body,yanda ta lafe a jikinshi sai kace Kar ta sake barin jikinshi, hannunshi biyu ya dafe kujeran da yake zaune a kai ya rike gam holding on to it as ita Kuma Amira hold on to him, "Yaya...Dole... inyi...kuka..." Ta fada cikin kuka Sosai yayinda shi dai Ahmed Bai riketa ba ya rike kujera maimakon ita, kanta Kan chest dinshi hannuwanta biyu zagaye da ribcage dinshi "Yaya nagode..." Ta fada still tana rungume dashi, Ahmed is really feeling so uncomfortable, "Am..I...ra..." Ya fada Voice dinshi na rawa sosai as Allah kadai yasan how he is feeling right now but it seem she doesn't care, yasan happiness ne yasa ta hakan don ita ba yarinya bace da zatace Bata San illah hugging namiji Mai lafiya kaman shi for this long "Yaya.. nagode..."ta fada tana kuka, "Ba...komai....it's... nothing..."ya fada holding the chair Gam as mood dinshi ya dinga sauyawa cikin ranshi Kam adua kawai yake Allah ya rufa mashi asiri Kar asirinshi ya tonu don gani yake mutuncin shi xai zube a idonta, it's a good thing for a guy to use tight boxers masu kyau da rufa asiri, yanda take in-between his legs he prays Kar tayi feeling his hardness, ahankali ya Dan matsa baya gami da kokari Dan hada kafarshi pushing her away a bit, kou kadan Amira da happiness yayi Mata yawa Bata damu da how he is trembling ba because she's trembling too and she feels it's normal, ahankali ta daga kanta ta kalleshi da very wet face dinta, duk Idanuwan shi sun kankace ya sakar Mara murmushi daga inda take durkushe a gabanshi ta kura mashi Ido tana cewa "Yaya...ya zaayi...ka dauki...nauyin...dan. wani....Dan da akayi mashi lakani da shege ..."hannunshi dake rawa ya daga ya Dora Kan bakinta ahankali yace "Ai...da...na kowa ne..." Ya fada trying to sound ok "Amma ai ba kowa zai iya Haka ba. " Ta fada mashi Tana kallon yanda ya kafeta da idanuwa Bai kou kiftawa, "Ni ba kowa bane...my heart is different from the others...Kuma am so glad you love what am doing..." Ya fada Mata Yana kallonta Yana magana ahankali cikin tattausar murya, "Yaya nagode..." Ta sake fada mashi, hannu ya Kara dorawa Kan lips dinta before yace "Pls..stop kin gode din Nan..." Ya fada calmly, "I can't stop thanking you..." Ta fada mashi new tears na fita daga face dinta, daya hannunshi dake rike da kujera kaman mai labor ya daga ya Dora Kan very soft face dinta, hawayen yasa hannu ya Fara goge Mata yaji her skin is something else, hannunshi sai sulbewa kawai yake daga face dinta, her skin is so tender and smooth, "Stop crying...pls..." Ya fada Mata ahankali Yana goge face dinta, Kai ta daga mashi alaman ok, ahankali ta Mike sai Ahmed yayi sauri game knees dinshi aduar Kar ta ganoshi, da sauri Amira ta dauki form din Nasir tare da ledan kayan daya saya Mata tana cewa. "Bari in nunawa mummy..." Ta fada da sauri tana kwashe kayan, kou kadan Bai nuna Mata baison hakan ba because he really needs a lone time, tana Dita yayi Saurin mikewa ya shiga bathroom dinta, da sauri ya kunce belt dinshi ya kunnawa abun nashi daya Mike sosai ruwa tare da dafe bango Yana lumshe idanuwa "oh gosh..."ya furta Yana sakin wani irin naughty moarn, Haka ya rike abun har Saida ya samu ya sauka da kanta Sannan ya saki ajiyan zuciya Yana cewa "Just trying to mind my business and she wants to raise the devil in me . "Ya fada ahankali Yana juyawa yayinda yake gyara belt Dinshi, Nan yaci Karo da pants da bra din Amira da take shanyawa a Nan cikin toilet, he was so shocked da yanda suke a tsofe kaman na mahaukata, yanayin face dinshi sauyawa yayi as he looks at the rags in the name of underwears, Wannan ya nuna mashi Amira was totally abandoned, she was jilted don wasu daga cikin pant din Nan are so old, he feels in shine it's better ya dinga Zama Babu pant din da ya zauna da wnanan rags din, pants din suna da yawa sosai Amma Sam Babu Wanda yake da lafiya cikinsu, Bayan ya Gama saka belt Dinshi ya sa hannu ya dauki guda daya Yana kallon yanda ta huje gaba da baya sabida wanki, wasu tsumma ya gani an yankasu kaman guda hudu an shanya su gefe guda sai ya tsaya Yana tunanin what does she use this for sai Kuma ya tuna kilan she use the rags for her monthly period, bra din duk sunyi sagging ba sauran roba a jikinshi, he wondered yanda akayi Ismail ya barta Haka sai Kuma ya tuna kilan she never asked for it, now he knows why she's crying, she's so over joyed, Dole tayi kuka as it was unexpected to her, Ashe Yar gata takan komawa haka sabida situation din rayuwa, just wondering her well dressed with a beautiful face but deep inside she's wearing an old clothes, Bai damu da yanda zata dauke shi ba he is going get her another set of underwears, duk yanda ta daukeshi is ok but he will buy her another one. Amira da gudu ta shjga bangaren mamanta ta taddata zaune da nazifa sai asiya a dakin, cikin serious excitement ta Shiga dakin tana Cewa "Mummy Kinga abinda Yaya Ahmed ya kawo min..." Tafada Tana kallon face din mamanta to know if she's welcome or not, hajiya Bata amshi ledar ba Balle taga abinda ke ciki sai tace "Ya kyauta Allah ya biyashi..." Ta fada atakaice not looking at her at all, nazifa da asiya saj wani irin kallo suke Mata kaman ba yar gidan ba, Yar gidan ma yayar su, ahankali Amira tace "Mummy...har da form din makaranta ya Saya mashi..." Ta fada ahankali don tasan the main source of her happiness not the cloth but the love he is showing to Nasir "Tou Allah ya biya shi..." Hajiya ta sake fada Mata ahankali, Amira miss this, she misses staying in the bedroom da mom dinta gisting she remembers sanda in suna labari su nazifa da asiya sauka shigo sai mamansu tace "Baku ganin magana muke zaku zo ku Yi min zaune?.." take fada Masu anytime she is discussing something important da Amira, tasan wannan na daga cikin reason daya sa Suka tsaneta sosai, ganin mum din ta Bata Kara cewa komai ba Kuma Bata kalli inda take ba Yasa ta juya ahankali da ledar hannunta, she's ok with this, ai before Bata samun hakan so it's ok "Ai Baki fada Mata kina da waya ba...kinsan mummy har waya gareta ..katuwa Mai chatting..."inji nazifa,wani irin kallo hajiya ta Watsa Mata yasa tayi Saurin yin shuru Bata karasa Maganar ta ba, Amira Kam Bata tsaya ba ta fita zuwa dakinta, to her surprised tana shiga sai taga Babu Ahmed, tasan ba fita yayi ba don ba dadewa tayi a dakin mum dinta ba, ruwa taji cikin bathroom sai ta zaro idanuwa sosai tare da ajiye kayan hannunta, her bathroom is one of the most secretive place da bazata so kowa ya Shiga ba but sai ga whole Ahmed a bathroom dinta, hannuwa ta Fara yarfawa cikin fargaba da Kuma kunya sosai dukda ba Wai ya fito ta ganshi ba, kawai she knows he is going to see her old underwears and ba karamin Abun kunya bane a gareta, "Wayyo Allah...why do you have to enter my toilet..."fa fada kasan makoshinta with the assurance cewa he will surely see them, they're almost everywhere a bathroom din so tasan Vai taba yuwa ace Bai gansu ba, she wish zata iya suma Kafin ta fito, gashi bata da inda Zata iya boyewa ya fita ya tafi kafin ta dawo dakin Amma ba karamin kunya zata ji ba, Zama tayi bakin gadonta kanta kasa bayab kaman minti goma sai aka bude kofsr bathroom din, kanta kasa Bata kou iya daga Kai ta kalleshi at all, kallonta yayi wondering kou yanzun ma another old rag ne a jikinta. "Yaya...mummy tace...allah ya biya ka..."ta fada mashi kanta kasa, "Oh.. it's nothing..." Ya fada with a smile, "Am sorry na Shiga bathroom dinki...I have to pee ne..."ya fada Yana kallon yanda ta sadda Kai kasa tana Wasa da yatsun hannunta, "Ba komai yaya..." "Yanzun Zan tafi...kinsan try and fill that form gobe Zan zo in amsa Kuma Ana bukatar passport dinshi biyu da Kuma birth certificate dinshi...da akwai?" Ya tambayeta "Aa...duk Babu..."ta fada kanta kasa "Ok...Zan fadawa ismail ya taimaka ya kaishi a Yi mashi passport ssi Kuma birth certificate din Zan yiwa sister murja magana kilan zsra iya samo Mana..." Ya fada Yana tsaye gaban mirro ya bawa mirror din baya "Ok Yaya... thanks..." Tafada mashi, Bai kara cewa komai ba ya fita, yau Kam Bata rakashi ba kaman yanda ta Saba, before she will follow him har kusa da falo sannan ta koma ciki, yau Kam tana zaune kanta kasa with a very huge shame one, she knows abun kunya ne namiji ya gan pants dinka balle Kuma ya gansu old, old din ma na beyond words, Yana ficewa ta Dora hannu bisa Kai Tana Mikewa don ganin condition din pants dinta, har ta nufi kofar bathroom din sai Kuma ta tuna Yana iya dawowa sai tayi Saurin zuwa ta kulle kofar dakinta sannan ta dawo ga bathroom din ta bude, Nan taga all pant da bra dinta kasa, Babu kou daya inda take shanyasu, ba ganinsu kadai yayi ba he made sure she knows he sees them, ya nuna Mata he sees everything "Wayyo Yaya..."ta fada cikin matsanacin tausayin kanta, kawai sai tafara Kuka sabida yanda takeji cikin ranta. Ya zatayi ta sake Kallon shi kafin ta mutu ta bar duniyar nan, wannan abun kunyar yayi Mata yawa, tana zaune tana kuka sai ga message ya shigo wayarta da sauri ta dauka thinking it's Costumer Amma tana dauka sai taga it's Ahmed "What the size of your pant and bra..." Ta turo Mata, da sauri ta ajiye wayar tana cewa "Wayyo kaicona... kaicona...Amira kinji kunya...kinji kunya...kin Gama tozarta...Wanda kikewa kallon Wanda Bai da single matsayi to get close to you gashi ya Zama Wanda zai Saya Maki pant and bra..." Ta fada Tana kuka sosai, kou kadan Bata da niyyar replying dinshi sai gashi ya sake turo Mata "Wallahi kou ki fadamin kou Kuma a bar maganar aikin...Kinga na rantse ban kaffara.." ya sake turo Mata "What did you want from me..."ta fada Tana kuka, "Nidai ban iya turawa..." Ta fada Tana ajiye wayar ta, Bai Kara turo Mata Komai ba sai bayab sallah ishai ya kirata, kin dagawa tayi don tasan it's about the inners, he gave her good 5 miscalls Bata dauka ba, Dole ya shirya ya Kama hanyar gjdansu, Daman it's just 30 minutes drive zuwa gidan, Bai Shiga ciki ba iyakan shi falo ya gaida mum dinta sannan ya kalli nazifa ta fada Mata taje ta Kira mashi Amira, Yana kaiwa Nan ya koma cikin Mota, kou da nazifa ta fadawa Amira sai da taji gabsnta ya mugun faduwa, "Na dai Lura so kake ka tozarta ni..."ta fada tana Mikewa, hijab ta dauka ta saka ta fita don Daman Nasir ta Riga yayi bacci, she's so happy data taka compound dinsu yau but the situation at hand won't let her show how happy she is, she's so ashame of herself, Ahmed na ganinta ta fito ya fito daga cikin Mota ya tsaya a jikin Mota face din shi daure kaman Bai taba Dariya ba, "Ke Baki gan message Dina ba ?.." Ya fada sounding very Angry at her "Na gani..." ta fada kanta kasa wondering yanda he can change into many colors, he just talked to her like he is her father "Kin gani shine Kika sa na fiti bayan a very hectic day?..kou ban Isa in tambayeki Abu bane... kou kunyata kikeji.." ya tambayeta sounding very Angry "Aa..." Ta amsa mashi "Then now tell me..." "Zan rubuta maka.. " tafada cikin kunya "It's kind of late for that...tunda har Kika Sa na zo Nan da kaina sai kin fadamin...or ki Shiga Mota muje mu sayosu..."ya fada Mata, da sauri tace "Aa Yaya pls...am sorry...kayi hakuri...wallahi Zan rubuta maka ta text message..." Kai kawai ta dinga girgiza Mata alaman Sam Bai yarda da hakan ba, dole sai da ta fada mashi sannan yasa ta rubuta mashi date of birth din Nasir da sauransu before ya tafi, she just wondered wane iri ne wannan bawan Allah. Wace gari ya kawo Mata 2 dozens na pant da bra sai Kuma perfumes kala uku da Kuma kayan gyaran gashi sai takalma don ya amshi size dinta,Nan ta fada Mata ta shiryar ranar Monday zatayi resuming office Kuma. Ranar Friday ya amso uniform din nasir Bai shiga ciki ba ya bada aka Kai Mata don ta lura kou kadan Bata son Yi mashi magana tun ranar da aka samu pant case din Nan, shi Kuma ya bar matsa Mata ya barta.. Fajz Kuma cikin halinshi babu Wanda ta fasa especially yanda yake treating bintu, har yau baiyi unblocking dinta ba, Kuma duk layin da zata Kira dashi in har ya daga yaji voice dinta zaiyi blocking layin, shidai Bai ce Kar ayi auren ba Amma Kuma he won't give her face da kou me zata gani game dashi tayi broadcasting, zai dinga ja Mata aji in a way that she will be afraid to do anyhow when she gets to his house.. Bintu ta shiga damuwa Amma duk yanda mum dinta zata tambayeta abinda ke damunta Bata taba fada Mata har mum dinta ta dinga tunanin kilan fargaban aure ne ke maidata Hakan say Kuma ta dinga tunanin ai she's too big ta dinga ramewa saboda zaayi Mata aure, Kuma she is so much inlove with faiz to be thinking otherwise. Har babanta hajiya tayiwa magan Kan ta tambayeta why she's loosing so much weight sai alhaji yace a kyaleta maganar auren ne. Hajiya da alhaji haruna keep praying for faiz kan Allah ya kawo sauyi a rayuwar shi don sun hada Baki sun fita Harkan shi dukda alhaji yasan he comes to the office anytime he wish and leave and time he wants. Amma kou ya sakar mashi komai na office din yayi yanda ya gandama dashi in yayi Ida liquidating office din shikenan. Hajiya kadijatu Bata da abunyi sai adua especially da safe when zata tsaya a window dinta looking kou ta fita, kullum Kan idonta yake fita Kuma its way to late ace maaikaci Yana fita Amma Bata cewa komai iyaka tayi mashi adua, Bata Samun kwanciya hankali sai taga ya fita daga gidan, she knows alhaji means lot of goodness for him as his first son Amma he is loosing the love alhaji have for him and hakan Yana kona Mata Rai sosai. Yau Monday and it's a very very very big day for Amira as she's going out today in years, kou bacci fa batayi ba, Ahmed yayi texting dinta she should dress early yanda Kar shi ya dinga makara a wajen nashi aikin. She's so anxious about it and she stood up my 3:30am ta fita zuwa kitchen as she knows zata hada abinda zata ci ita da Nasir, she knows today is going to be a very long day for both it's da Nasir especially him da Bai taba fita kou taba barin inda take ba hours ba, she knows suna bukatar lunch box da abun ruwa Amma she will tell Ismail ya Saya masu, ta shjga kitchen ta tsaya tana kallon kitchen din kou zata samu container daidai da zata iya saka mashi abincin shi da Kuma ruwan Sha. before ayi sallah asuba Amira a Gama komai har tayiwa Nasir wanka ta hada mashi tea ta kawo Mashi imdomie da kwai, Yana da cin abinci don dukda early aka tadashi sai da yaci ya koshi ta dorashi Kan poo yayi easing kanshi yayi tayj mashi tsarki sannan ta maida shi daki, sai hamma kawai yake alaman he wants to sleep again, "You have to start getting use to this Habibi..."ta fada tana ajiyeshi Kan gado kawai sai ya kwanta, tasan kilan zsi Kai another hour kafin Ahmed yazo so she just let him sleep again. Daya daga cikin jallabiyar days Saya Mata ta saka tayi sallah ta fita zuwa bangaren mum dinta,. Bayan ta gaidata take fada Mata yau zata Fara zuwa office, "Allah ya bada saa..." Ta fada Mata, ahankali Amira ta Mike sai mum dinta tace "Make sure kin Shiga wajen babanki..."ta fada Mata, cikin fargaba Amira ta fita zuwa bangaren babanta,. She really missed him Amma Kuma she's afraid of going to him Amma Bata da choice, Haka ta nufi bangaren shi, tana Shiga Yana dawowa daga masjid, da sauri ta durkusa ta gaidashi ya amsa mata, Nan ta fada mashi zata Fara zuwa aiki yau yayi mata fada Sosai sanna Kuma ya fada Mata if batayi learning lessons dinta ba she should misbehave again, adua yayi Mata sannan ta Mike ta koma bangaren mum dinta looking so happy, today is indeed a very great day a rayuwar ta, dakinta ta koma ta zauna karfe 7 sauran 20 minutes Ahmed ya kirata ta fito, da sauri ta dauki Nasir dake bacci ta sabashi ta dauki lunch package datayi cikin small foodwarmer din mum dinta ta fito ta sake Shiga bangaren mamanta tayi Mata sallama sannan ta nufi bakin gate as he is outside the gate waiting for her. Thanks 1/5/21, 8:22 PM - Ummi Tandama: 23🧡💙💜❤? Damata ta biyu ❤💛💚💜💙? Zuwairat ummumaryam 2️⃣3️⃣ Ahmed dake zaune cikin Mota Yana jiranta kura Mata Ido yayi as she steps outside,. She's so beautiful, kayan sunyi Mata Kyau ba kadan ba, he just pray faiz shouldn't  look at her beauty, inshort Yana son ya dinga gurza Mata rashin mutunci kaman yanda ta sabayi,hakan zaifi    faranta mashi, Bai son ya nuna Mata niceness balle yaji tayi mashi har ya Fara Nuna interest a kanta, she's so  good looking today. Kallon yanda ta tsaya ya lumshe idanuwa gami da shakan wani irin   iska yayindda take Mai farin cikin yau gata a waje after lokaci Mai nisan gaske, she's so happy, she's super duper happy, wani irin murmushi ta saki yayinda Ahmed ya zuba Mata idanuwa Yana kallonta kaman madubi, Amira Bata iya furta yanda take ji cikin ranta, yau gata waje, tun tana zaton they Will let her  out again ta fidda Rai, Amma now she's out,kallon Ahmed dake kallonta tayi ta saki murmushi before heading close to the car, "Yaya... good morning..." Ta fada tana bude mota, "Morning young lady... ya kike...." Ya fada Mata Yana kallonta, Amira shiga tayi cikin Motar  tace "Lafiya lau Yaya..." Tafada with a smile saidai Sam Bata iya kallon idanuwanshi, har yanzun Bata mance he saw her secret ba, she's still shy of him, she wants to say thank you Amma it's enough, gani take she should show him her appreciation, first salary dinta will go to him, she will spend it all on him, tasna iyaye are number one Amma right now baby Wanda takeson farantawa kaman Ahmed, "Madallah..." Ahmed ya fada Yana kallon Nasir dake lafe a jikinta, "Hope you're ready for the day ahead..." Ya tambayeta Yana tada Motar, "Yes Yaya..." Ta amsa mashi "It's alright...all the best...and I have some advice for you..." Ya fada mata, "Ok Yaya..." Ta amsa mashi cikin serious excitement "Wannan da kike cewa Zaki dinga treating kowa kindly it's not done that way...Kinga ke macece...Kuma dukkansu maza ne...bazaki Yi masu magana ba sau sunyi maki...kou boss dinki ba zakiyi mashi  magana ba Sai ya Zama Dole...Kar ki sake ki saki jiki dasu...am I clear?.." ya fada Mata, "Ok Yaya. .na gane.  " Ta fada mashi, Daman she's not someone da ke yin anyhow kawai situation din rayuwa ne ya maidata Hakan yanzun, she's someone that kou mazan course mate dinta Bata gaisawa dasu, she's so reserved Amma now here she is. "Kuma Kar ki yarda kowa yasan kina da yaro...don Kar su Raina ki..."ya sake fada mata, shuru tayi kanta kasa,shi Kam Nasir ya lafe Kai a jikinta, daga gidansu zuwa school din Bai da nisa at all so bayab kaman minti Sha biyar suka iss school din, parking yayi ya fito ya amshi Nasir da abincin shi daga hannun Amira in the process hannunshi ya dinga taba nata, she's going to miss him sosai, "Kar kayi kuka kaji kou..."ta fada mashi sounding very calm, yaron dai kallonta kawai yake, cikin school suka nufa da Ahmed ita Kuma Amira ta kurawa Nasir Ido har suka shige ciki, Bayan kaman minti biyar ya fito sai sauri yake. Basu sake tsayawa koina ba sai office din faiz, lokacin karfe takwas da Yan mintuna, duk workers are busy Amma faiz baizo ba, office din secretary is open Amma the main office is closed, "Kinga Nan ne office dinki...and nashi na Nan cikin.." Ahmed ya nuna Mata suna isowa, heading yayi straight to inda kofsr office din faiz yake sai yajishi kulle, "Shegen Bai zo ba..." Ahmed ya fada Yana fiddo wayar shi, Amira dai is so silent kaman Babu ita wajen, office dinta na dauke da very beautiful office chair guda daya sai desk dake dauke da computer.daga gefe Kuma da akwai wasu office chair guda biyar,wato inda zaa dinga waiting to meet the CEO, Babu wasting of time Ahmed dake gudun Kar ya makara ya Kira faiz. Faiz Kam was still deep asleep, as usual Bai san gari ya waye ba Balle ya tashi, he was sleeping peacefully Amma karar wayar dake tashi ya hanashi sukuni, kou daga Kai baiyi ba Balle ya bude ido ya dinga neman wayar da hannunshi, ahankali hannunshi ya Kai Kan wayar ya latsa ya Dora ga kunne without opening his eyes "Wai kana Ina Haka .."was abinda Ahmed ya fada mashi, shuru faiz yayi Yana bude idanuwanshi gradually, he wants to talk Amma bakinshi yayi mashi nauyi sosai that to open it and talk seem difficult, "Hello..." Ahmed dayaji shuru ya fada Yana kallon face din wayarshi to make sure it's connected, saliva faiz ya hadiye before saying "Hello..."faiz ya fada Yana shafa face dinshi looking very dull saboda baccin da Bai isheshi ba, "Kai Wai are still asleep?..." Ahmed ya fada cike da mamaki dayaji muryar faiz so heavy and sleepy "Eh... Ahmed...Kaine?.." faiz ta fada Yana shafa kanshi "Yes..." Ahmed ya amsa mashi Yana kallon Amira dake tsaye Kanta kasa "Oh...how far..." Faiz ta fada cikin kasala "Fine...na kawo maka ita..."Ahmed ya fada "Whtt??." Faiz ya tambayeshi Yana Nishi kasa kasa "Ka manta kenan... well your new secretary is here..."ya fada mashi, "Oh... it's ok...ta nemi cleaner ya Bata keys din office Dina... anjuma...Zan shigo...bacci Bai isheni ba wallahi" Faiz ya fada Yana lumshe idanuwa "Bacci Bai isheka ba by this time... lallai..."Ahmed ya fada mashi "Wallahi ban kwanta da wuri bane...." Ya fada  Yana aduar Kar Ahmed ya sake wata magana ya kashe kawai don ya koma ya Dan kwnata don kou kadan Bai kalli agogo ba and the sleep is much on him right now that nothing will make him go to office now. "Anyway..Zan dawo da lunch..." Inji Ahmed "Ok..." Faiz ya fada ahankali Yana sauke wayar daga kunnenshi. Ahmed kallon Amira yayi yace. "Ki zauna...yace he is not coming now...let me ask who the cleaner is sai  in amso maki keys din office dinshi..." "Aa Yaya...Bari in zauna Nan...sai yazo...tunda Daman kace Nan ne office Dina..." Ta fada mashi kanta kasa, zuba Mata idanuwa yayi for a moment before yace "Ok...ki zauna Nan..." Ya fada Yana nuna Mata kujeran da ke na secretary, "Nidai Bari in zauna Nan..." Ta fada mashi tana heading to wajen kujeran masu son ganin CEO, "Alright dear...Bari in tafi Kar in makara...am working under someone shi Kuma he is working under himself..." Ya fada Mata Yana Dariya "Ok Yaya..." "Zan dawo later..." Ya fada Mata Yana juyawa da sauri as he works with time. Ahankali Amira ta zauna waiting for her boss, ita dai she prays he is not bad , Bata son tashin hankali at all, she have been through a lot and she wants to work quietly and go back home, tunawa tayi da nasir, she prays his teacher su Zama very nice to him don tasan he is very fragile, Bai taba cudanya da Yara ba, tasan he is going to feel very lonely. Kunya ne ya hanata bin Ahmed dazun ta fadawa malaman su Bai taba fita ba don Haka pls Kar a Bari ya ra su zalunce shi, she knows saying that will make Ahmed Yi Mata kallon Mara kunya, hakan yasa ta hakura ta zauna ya kaishi. Faiz komawa baccinshi yayi Amma not a heavy one, he slept for about another hour and half before ya tashi, goma sauran kadan ya Mike ta Shiga bathroom yayi wanka ya fito daure da towel, wayarshi nata Ringing, small towel dake hannunshi ya wulla Kan kujera ya nufi wayar ya dake Ringing ya dauka Yana ganin vau San number ba yace "Hope it's not you..." Ya fada Yana picking tare da saka wayar a loud speaker don ya samu ya dinga shiryawa Yana maganar, kuka ne ya Fara tashi, idanuwa yayi rolling Yana cewa "You kou..." Ya fada Yana kokarin kashe wayar sai bintu ta Fara cewa "So you hate me this much.... wayyo kaicona....am..." Kashe wayar yayi Bai Bari ta Karasa maganar ta ba, Kira ta sakeyi ya Yi banza da wayar ya cigaba da dressing abunshi, the phone keeps ringing amma Bai dauka ba sai da ya shirya kanshi cikin expensive suit ya wanke kanshi da perfume sannan ya dauki wayar ya kashe completely ya nufi waje da car key dinshi da briefcase dinshi, Bai Shiga bangaren mum dinshi ba ya Shiga Mota ya bar gidan. Kou da ya fita Bai tsaya koina ba sai a Bristol yayi breakfast sannan ya tafi office. Amira Kam ta zaunu, kawai she's thinking Haka yake zuwa office kou Kuma wani Abu ya faru, tun Tana zaune sai ta Fara zagaye a office din Tana latsa wayarta, posting new items tayi a status dinta tare da Kuma replying wayanda ke neman kudin Kaya, komawa tayi Kan kujeran dake nata dayake Yana da desk a gabanshi, Zama tayi sai ta Dora kanta Kan desk din tana lumshe idanuwa, she didn't sleep well at night kawai sai bacci ya Fara daukanta, she tries to stop it Amma it's above her, ga sanyi ac sannan ga quiet place, bacci ne yayi gaba daita doh kou sands faiz yazo office she's asleep and she didn't hear him come in, faiz ba bude kofar ya ganta ta Dora Kai Kan desk, Sam yama mance da maganr secretary, sai da ya taka zuwa kusa da desk din ya tuna itace Ahmed ya kawo, "Lallai ma..." Ya fada under his breath Yana leko kanta don ganin face dinta, Bai gani ba because her head is down,   gashin kanta na nade cikin Vail din jallabiya dake jikinta,  gyaran murya faiz  yayi don ganin if zata tashi Amma shuru Bata tashi ba, massenger ne ya Shigo ya bude mashi office ya Shiga ciki, ajiye briefcase dinshi yayi ya fiddo wayarshi daga cikin aljihunshi ya kunna yayinda yake Zama, wayar na Gama booting ya Kira Ahmed, Saida Ahmed yayi picking yace "Kace ka kawo min secretary Amma ni ban gan kowa ba..." Faiz ta fada mashi atakaice "Bangane baka gan kowa ba .. she's there..." Ahmed ya fada mashi, "Nidai ban gan kowa ba...sai wata dake bacci...am sure she's not the one don Bai taba yuwa ace tazo office the first day ta Kama Yi min bacci a office..." Faiz ya fada waiting to hear abinda Ahmed zaice "Bacci Kuma...wait let me call her..." Ahmed ya fada Yana Dariya ya kashe wayarshi, Zama faiz yayi tare da cire suit dinshi, still bintu ce ta sake kiranshi da other number ya dauka "Wai ke leave me alone...na fada maki wani Abu ne da Zaki addabeni da Kira..." Ya fada Yana Mata ihu sosai, "I want to see you..." Bintu ta fada Mashi cikin matsanacin kuka "Then see me..." Ya fada atakaice tare da kashe wayarshi. Ahmed Kuma number Amira yayi Dailing, Amira da bacci Mai mugun nauyi ya dauketa sai taji karar wayarta kaman a mafarki, a gigice ta mike tana daukar wayarta, Ahmed ne ke kiranta, da sauri tayi picking tana San juya Kai sai taga office dinshi bude, idanuwa ta zaro yayinda Ahmed ya Fara cewa "Wai ke ce kike bacci a office?.." ya tambayeta, Amira da jikinta ya Fara rawa tace "Yaya... Wallahi it's a mistake...jiya ban samu bacci ba...kawai Ina...Dora kaina...Kan desk...sai bacci ta daukeni....am sorry pls.. " ta fada cikin rawar murya, "Lol... you're funny... wannan ba damuwa bane sai kiyi mashi bayani..." Ahmed ya fada Mata. "Wayyo yayana...Kai ka Fara fada mashi...am shy... it's my first day a office Kuma an kamani Ina bacci...I don't know what to tell him..."ta fada sounding so ashamed of herself "Aa kiyi mashi magana he is now your boss... you have to learn to confront him..." Ya fada Mata, "Wayuo..." Ta fara fada Bata karasa ba Ahmed ya kashe wayarshi. Da sauri Amira ta Mike walking like kazar da kwai ya fashewa a ciki ta nufi office dake bude, her eyes are so red sabida baccin Bai isheta ba, Saida ta kusa zuwa bakin kofar sai ta tsaya ta saki ajiyan zuciya gami da gyara Vail din rigarta ta nutsu sannan ta nufi office din, wani saurayi da fadin kyauwun shi is a waste of time ta gani zaune, kanshi kasa kaman Bai San wani ya shigo ba dukda ya San someone steps into his office Sai yayi kaman Bai sani ba, face dinshi look very calm and gentle, dakewa tayi tare da sallama, sai lokacin faiz ya Dan daga kanshi ya amsa sallaman, kou kadan bai kalli face dinta ba, iyakan idanuwnshi Kan jallabiyar ta Kuma ta gane she's the one, the new secretary, "Sir...kayi.. hakuri..." Bata karasa ba yace "Who are you?.. introduce yourself..." Ya fada Mata atakaice Yana daga gaze dinshi zywa face dinta, Nan shima yaga she's pretty Amma kuma he have no any single intention what's so ever cikin kanshi, kowa yasan Abu Mai kyau, kowa zai iya cewa she's beautiful, not because you have the intention of falling inlove with them or because you want to date them,  kawai zaka ce suna da kyau,and she's beautiful, sadda Kai kasa Amira tayi as he was staring at her looking straight into her red eyes "Sunana Amira...nice...Yaya.. Ahmed yace...zanyi...maka aikin... secretary..." Ta fada kanta kasa, "And you're sleeping in my office?...well tell me what's your qualifications..." Ya fada kaman bashi yace a kawota kawai without asking if she's educated or not ba "Ni...ban da .. qualifications....na Fara degree ban...kammala ba..." Ta amsa mashi with a cracking voice, faiz dake rolling cikin kujera kura Mata idanuwa yayi wondering why this girl is working and why her parents will let her work as a secretary in the first place while she should be in school, shidai he feels da akwai some behind this whole thing da Bai sani ba and with time he will know "Why baki kammala karatun ki ba ..." Ya sake asking dinta, Amira rasa abunda zata fada mashi tayi, Bata San he will ask such question ba, "Anyway... that's by the way...why are you sleeping in my office..." Ya tambayeta Kai tsaye, face dinshi kaman Bai taba Dariya ba sabida yanda ya gumke face,shuru Amira tayi tana jin yanda yake magana with serious force alaman dai da Wasa, face dinshi ke Kama da na Mai Wasa Amma Sam voice dinshi sounds so serious, sai ka rantse the words are not coming out of his mouth because bakinshi Dan karami Amma  words sake fita Kuma Loud. "Zan Baki second chance ne kawai because of Ahmed if not I don't tolerate non sense.... Bai yuwa office Dina ya Zama inda Zaki kwnata kice zakiyi bacci... it's never done that way.... you can ask people around I don't give people second chance Amma because of Ahmed na baki another chance..." Ya fada sounding a bit calm but the words are coming out clearly and it sounds like a real warning "Nagode..." Was abinda ta fada, "You're welcome..." Ya amsa Mata atakaice sounding so corporate before adding "Dauko files din Nan...it will tell you what our company does..." Ya fada Yana nuna Mata inda wasu files suke,da sauri ta nufi wajen, idanuwa ya daga ya bi bayanta da kallo na second guda before ya sauke idanuwanshi ya dauki wata yar paper dake Kan desk dinshi ya rubuta wani Abu ciki, Saida ta dauko file din ta juyo gareshi sanns yace "Gashi password to the computer..." Ya fada Yana Mika mata takardan, da sauri ta matso ta amshi takardan daga hannunshi tun kafin ta rike sai ya saki takardan da sauri ta Kama don Kar ya fadi kasa, "Ga wasu files chan...it contains all the details of your job....da wasu abubuwan...and hope you can operate a computer..."ya sake asking dinta, ahankali ta daga mashi Kai, tasan how to use her laptop before mum dinta ta daukeshi from her just the way she took everything. "Good... you can leave..." Ya fada Mata atakaice, juyawa tayi ta fita ya dinga binta da kallo, sai da ta fita yace "Ode... kin shigo office din maza and you feel free to sleep...Baki da hankali..."ya fada Yana buds wata file dake gabanshi. Simi Simi Amira ta fita ta koma inda yake office dinta ta ajiye file din da ta tahk dashi ta bude ta Fara dubawa, she spent good one hour tana duba files din while bintu ta shigo, kamshi perfume din data faraji yasa tayi Saurin daga kanta, bintu ce ta shigo sai kallon Amira take from head to toe, she is wondering who she is, Amira ma kallonta take, yanda bintu ta hade Rai yasa Amira hadewa itama because Daman ita ma chan ba kanwar latsa bace, bintu jin wani irin abu tayi ya taso Mata kaman zata mutu saboda kishi,she felt shikenan wannan ce dalilin daya san faiz ke wulakanta ta, Daman these days Bata shigo office dinshi ba,she felt maybe he is involve with this girl don ita bijtu taga kyawun Amira sosai, komai nata look so unique to her, she ssaw the beautiful layer but doesn't know how trashed she is from inside, Bata San not all that glitter is gold ba, kallon up and down bintu ta watsawa Mata as in she's so angry at her, Amira was so surprised da yanda ta dinga kallonta don har ta Fara tunanin where did she know me da take Mata irin wannan kallon, she knows Bai taba yuwa ace first haduwar ka da mutum ka dinga mashi irin wannan kallon Haka, Kai tsaye bintu ta nufi office din faiz Bayan ta gama watsawa Amira kallon kishi, ahankali Amira ta Mike tace "Excuse me sister...who are you looking for?..." Ta tambayeta Kai tsaye,tasan it's part of her job to know who goes in and out of the office, juyowa bintu tayi ta kalli area din before ta kalli Amira tace "Are you talking to me?.." ta fada cikin iko da Isa "Yes..." Amira ta amsa mata tana tsaye a gaban desk dinta. Thanks 1/5/21, 8:23 PM - Ummi Tandama: 24💜💛❤💚? Damata ta biyu 💛❤💙💚💜? Zuwairat ummumaryam 2️⃣4️⃣ Wannan kalaman na yes sun mugun batawa bintu Rai, Allah kadai yasan irin kishin da take ji Kam wannan budurwar Dara ganj a office din faiz, she feels Bata da matsala da kishi kanshi saboda Babu mace kou guda a office dinshi, tasan he is so handsome that duk macen da zatayi aiki dashi sai ta mutu kanshi just the way she's dying right now, mahaukaciya ce kadai ke bazatayi kishi daita Kan faiz ba, tasan Babu mace da zata ganshi Bata yaba da hallitar shi ba, he is something else, she have never fight with any girl because of him don she's so lucky da Babu mace kou guda a office dinshi Amma yau sai gashi she's staring at a very beautiful lady a office din faiz, right now duk wulakancin da yake Mata Bai tada Mata hankali like seeing this lady ba, Amira sake tsaye a gaban desk dinta kallon yanda bintu ta kifa nata idanuwa tayi wondering what's really happening, she felt maybe she's his wife don a sister won't behaves like this, taga tsantsan jealous a face dinta saboda yanda take Mata disgusting look, "You mean ni kike tamvaya what am looking for?.." bintu ta sake fadamata tana nuna kanta da key din motar dake hannunta, idanuwa Amira tayi rolling looking a bit fed up da maganar wannan lady din tace "Yes..." Ta maimaita Mata, "Ikon Allah..." Bintu ta fada tana gyara tsayuwarta, kurawa Amira Ido tay tana son magana sai Kuma ta girgiza kanta tare dacewa. "It's not worth it..." Ta fada atakaice tana juyawa ta nufi office din faiz, deep down she's boiling inside sabida kishi. Amira tsaye tayi Bata Kara ce Mata komai ba ta zuba Mata idanuwa while she walks majestically to his office, deep down tana cewa "Both of you deserve each other..." Ta fada don ta lura yanda yake da matsala itama tana dashi, ahankali ta koma ta zauna tana cewa "Na Dade ban hadu da mutane ba..."ta fada ta a sakin murmushi, she's so happy, Bata gan abunda zai Bata Mata Rai yau or anytime soon ba, she have been through hell and back so duk abinda zaayi Mata she won't bother for as long as she can come out of the house, file dinta ta cigaba da monitoring not minding the look of jealousy and envy the lady that went inside gives to her, bintu kam shjga office din faiz tayi faiz dake going through something a laptop dinshi ya daga kanshi ssnye da glasses ya kalleta, Shan mur yayi Yana zare glasses dake face dinshi, bintu ajiye anger dinta tayi gefe guda ta marairace face heading towards his seat, "My king..." Ta fada kaman she's finding it difficult to talk,, kurs Mata Ido faiz yayi as he watch her gets closer to his seat, Bai ce komai ba har saida ta iso opposite him, "Wai me yasa Zaki dinga karya min doksr office?..." Was abinda faiz days hada Rai ya fada face Dinshi daure... "Am sorry my king..." Bintu ta fada tana turo baki kaman zatayi mashi kuka, . "Sorry won't do...kawai ki bar karya min doka...ban son kina badging into office Dina Haka kaman naci bashi wajenki ban biya ba..." Ya fada Mata in a warning tune, bintu Kura mashi Ido kawai tayi going insane for him, you know love is on both side,at times saurayi will fall in love with a girl ta dinga yanda ya gandama dashi Kuma he won't find it reason enough to leave her ba don komai ba sai don he loves her,he is crazy about her, Haka bintu is so crazy about faiz, he loves her too but not madly in love with her, Bai San Bai sonta sosai ba sai yanzun da maganar auren su yazo, kou kadan he is not dreaming of the day he will lay on same bed with her, kou kadan bai kwadayin ganinta a gidanshi, he is sure if yau zai kamu da son wata she will become pass tense a rayuwar shi. 'kar wata Rana in sa dokar a koraki ..by then Zaki dinga cewa ban da mutunci kaman I didn't warn you..." Ya fada Yana maida glasses dake hannunshi, itadai bintu can't Stop staring at him kaman wani madubi, ajiyan zuciya ya saki yace "Me ya kawo ki..."ya fada Yana kallon laptop dinshi, "My king bakayi missing Dina ba?..." Ta fada sounding very calm, "Are you making a statement or asking a question with a question?.." ya fada Mata Yana daga Kai ta kalleta, Baki bintu ta tale Kaman zatayi kuka tace "My king...I promise you bazan Bata maka Rai ba...bazanyi abinda zai sa kayi fushi Dani ba...I will be the Best wife... wallahi ba Zan Bari kayi bakin ciki ba..."ya fada voice dinta na rawa sosai, kallonta kawai yake as she talks, Saida ta Gama ya Kai hannunshi saitin bakinshi looking at how lean she is, ta rame sosai and he knows it's because of him, Ahmed yafada mashi Babu kyau wulakanta mutum especially don yace yana sonka, yasan he is trying not to be bad but can't help it as his personality is on line right now,Sam Bai son abinda zai tona mashi asiri, yasan many people will be happy for his downfall especially irin su Maryam da Basu sonshi, "I know..."was abijda ya fada Mata sounding very calm.   "then me yasa kake wulakanta ni..." Ta fada hawaye na taruwa idanuwanta "Me nayi maki na wulakantawa?.." shima tambayeta, "You don't pick my call... you blocked my line...baka zuwa inda nake...baka nunamin you care about me.... you're sad because of maganar auren mu..." Bata karasa ba ya daga Mata hannu alaman enough, "Abu nace kiyi min... bakiyi ba...Kuma har ga Allah ni ban son naci...I have alot on my table....sai ki bani the distance I demand... abubuwan sunyi min yawa..."ya fada Mata Yana relaxing Kan kujera Yana kallon yanda take kokarin controlling tears dakr Neman zubo Mata "Na yarda...Amma shikenan Baka Missing Dina?...why will I stay away from the man who is about to be my future husband..." Ta fada tana goge hawayen dake gangaro Mata "Ai ban son matsawa...does telling you what I want make me bad?...kince bazaki iya fadawa iyayenki you're not ready for marriage ba Kuma I didn't force you to... yanzun kuma I want my space kema ki bi umarni na... simple..." Ya fada Mata atakaice "Shikenan sai in zauna van ganin ka... before you set rules that weekend kawai zamu dinga haduwa... yanzun Kuma you're saying bazan dinga ganinka ba?.." Bata karasa ba yace "In kinyi hakuri muda aure zamuyi Zaki dinga ganin everyday....ai it's few months away..."ya fada Mata da sauri ta Fara girgiza Kai tana cewa "Aa...yayi min nisa...if you can cope for that long without seeing me ni bazan iya ba...I know nice Mai sonka...but..." "Pls shush....ban son surutu.... you know ke kikesona...so kina son kice ni ban sonki kou....do you think if I don't love you har da akwai Wanda ya Isa ya hada aurena dake?...ai saidai ayi duk abinda zaayi ban aurenki..." Ya fada sounding a bit angry, "Kayi hakuri..." Ta fada mashi sounding very calm kanta kasa, tissue dake gabanshi ya tura gabanta before ya mike daga inda yake zaune ya zagaya ya zauna a gabanta ya sakata a tsakiyar kafarta, hannu ta Mika Mata ta saka hannuwanta cikin nashi, he remembers hearing that duk sanda ka taba hannjn wacce kakeso kou wacce is yours kana jin wani irin spark kou feeling Amma with bintu shi dai Bai San wnanan ba, although yanaji kaman it's a in a fairy tale, he feels it doesn't exist, Amma Kuma ai dole ne when you're inlove with someone ka San you're inlove, bintu is a beautiful girl,( like I once told you to me nobody is ugly) she's very attractive don sanda Ahmed ya ganta sai da ya dinga maganar how luxous she is, she's unique, she doesn't look low class, komai nata is very elegant, skin dinta is something else, Amma Sam that attraction is not there, if you marry someone da Baku da attraction don juna sai a samu matsala,irin wnanan zakaji Ana cewa gata Yar gayu gata da kyau Amma mijin Bai sonta,yes the body and face is not everything, the feeling and attraction da love matters sosai, shi dai faiz ya rasa yanda zaiyi ne Amma Sam he is not into her at all, ahankali ya ja hannunta ya mikar daita tsaye yayinda yake zaune a gabanta, hugging dinta yayi tare da shafa kanta, he knows if she's a girl you're crazy about da yanzun the feeling would have been everywhere Amma Sam ba hakan a tsakanin su, bintu Kam rada inda zata saka kanta tayi sabida farin ciki as she feels him all over her, . "I want you to know what is destined to be will be kou muna so kou bamu so...don Haka ki bar damun kanki...kinsan you're my choose one..." Fajz ya fada Yana shafa bayanta ahankali tare da rolling idanuwa as he is feeling nothing Amma he feels how she's trembling, "Amma Ina sonka...." Bintu ta fada mashi cikin rawar jiki "Nima Ina sonki ai..."ya fada rungume daita, ahankali ya daga kanta yana kallon wet face dinta, tissue daya turo Mata dazun ya zari days daga ciki ya goge Mata face dinta before ya fara cewa "Amarsu ta ango...I want to ask you of something..."ya fada Mata, bintu data wani narke mashi a jiki ta kalleshi tace "Meye..." Ta fada cikin wani irin muryar shagwaba, murmushi ya saki before yace "Inason in munyi aure duk yanda nake ki daukeni a hakan....Kar ki Kai karata wajen kowa for any reason in the whole wide world..." Ya fada Mata sounding very Frank,. "Ok..."ta amsa mashi calmly yayinda faiz ya zagaya hannunshi Kan shoulder dinta biyu, ita kamu taba lafe a jikinshi feeling like hugging him too Amma faiz baayu mashi gwaninta don yanzun Yana iya fada  Mata something annoying,. "Baby not just ok.... not just yes...I want assurance that kou yankan kanu kikaga inayi don't tell anyone..."  Jin abinda yace yasa heart din bintu skipping da sauri ta daga Kai ta kalleshi tace "Yaya...my king...kana wani bad Abu ne?.." ta fada voice dinta na rawa tana kallon face Dinshi, murmushi faiz ya saki yace "Nidai promise me bazaki tallatani ba..."ya sake fadamata, shuru Bintu tayi looking a bit scared and surprised, for him to talk like this tasan there's something,  maybe something very huge and big, or maybe something scary, "Me kakeyj...kasan I can't promise ban San meye ba..." Ta fada cikin rawar jiki "But you said you love me .. you don't have to question me...kawai promise me..." Ya fada Mata Babu Wasa, "Tou...I promise..." "Good girl..."  Ya fada Yana shafa bayanta ahankali for about 30 seconds samnan ya janye daga gareta tare dacewa "Yanzun dai am busy... you can go...Kinga Baki tahomin da abinci ba so I have to go  out for lunch zuwa anjuma kadan..." Ya fada Mata Yana zagayawa don ya koma Kan kujeran daya tashi, bintu da mugun tsoro ya kamata but can't resist tace "Kou in koma gida in dafa abinci in bawa driver ya kawo maka..." Ahankali ya makale Mata kafada alaman aa before saying "Zai dauki lokaci ai...ni Kuma am feeling hungry dukda ban Dade da cin abinci ba...kawai I do wake up so hungry that sai in yini Ina cin abinci..." Ya fada Mata Yana lumshe idanuwa tare da relaxing "Nidai ka jira...muna da wasu frozen food...I will microwave it and send the driver...kullum ma Haka Zan dingayi maka daga yanzun..." Ta fada mashi "Nidai ban son ace Ina wahalal dake.  "Faiz ya Fara fada Mata Bai karasa ba tace "Aa...nidai I will do it...pls ..Babu Mai cewa komai..."  Ta fada mashi, ba don komai take hakan yanzun ba sai don Wannan budurwar data gani a waje, she feels so threatened by her, "Well ai bazan ki abincin ki ba... you're a very wonderful cook...I give you that..."murmushin jin dadi bintu ta saki don samun complement daga wajen faiz is not something that happens everyday, sai ta bashi abinci kala kala yaci ya koshi ya Sha drinks Amma he won't say anything, "Am honored..." Ta fada with a smile data mance rabonda ta sakeshi don ta Dade cikin Bakin ciki all because of him, Amma yau Kuma she's happy,.. "ba wani you're honored.. yanzun dai ki tafi Ina jiranki ki kawomin good food..." Ya fada Mata with a smile, Babu musu tace "Zakaci good food...let me go home..." Ta fada Yana juyawa daga inda take tsaye, har ta taka zzuwa kusa da bakin kofar shi sai ta tuna da wnanan yarinyar dazun ta juyo ga faiz da ya dinga binta da kallo Yana tunanin how it's going to be with this girl tace "Ka rakani Mana...pls..." Ta fada mashi calmly, "Ok..." Ya dada Mata trying to be very nice don ramar datayi ya dameshi, it's better dayayi warning dinta Kan yanda ta dinga treating dinta badly, yasan if something bad happens to her yanzun dole sai ya shjga damuwa don she's have Done not bad but loving him, mikewa yayi yabj bayanta, tsayawa tayi gefe yazo ya wuce ya bude kofsr, Amira daga Kai tayi dataji an bude Kai tana ganinshi tayi Saurin sadda Kai kasa, Yana fitowa bintu ta bi bayanshi, she's feeling really high today for yanda yayi treating dinta, kou ba komai zata samu daraja da mutunci idon wannan baiwar Allah that is asking her who is she looking for, "My king yau kasuwa zanje don in samu in sayo enough items da Zan dinga using wajen maka girkin..." bintu dake biye da faiz ta fada out loud don Amira taji, Baki Amira ta tabe tare da girgiza Kai Bayan sun wuce sun fita daga office din, "Allah ya raka Taki gona..." Ta fada tana cigaba da abinda take, har bakin Mota faiz ya raka bintu ya bude Mata Mota ta Shiga sanna ta juya ya koma ciki, Yana Shiga yaga Amira data kurawa takardan cikin files Ido, tsayawa yayi yace "Baki San ya kamata ace duk bakuwar data zo ki shaida min kafin a Shigo ba?..." Ya tambayeta Yana kallon yanda ta kurawa file din Ido kaman she's watching something da Bata taba gani ba, ahankali Amira ta daga Kai not looking at his face tace "I asked her Ina zata...kuma she seem not to like my question..." "Well do what ever you can not to let anyone badge into my office...hope kin gane abinda nake nufi..." Ya fada Mata, ahankali ta daga Kai, wucewa yayi Bai sake cewa komai ba, Amira was doing her research Kan aikinta when karfe biyu yayi, she wants to pray as tana Nan ya fita yaje masjid ya dawo ita batayi ba, mikewa tayi ta Shiga office dinshi ta shjga da sallama,. Amsawa yayi Bai daga Kai ba Yana zaune ya Dora kafa Kan desk dinshi Yana latsa wayar shi, "Pls...sallah nakeson.. inyi..." Ta fada sounding very calm, "Kiyi Mana..." Ya fada Mata atakaice, "Ina zanyi?.." ta fada mashi itama atakaice, shuru faiz yayi ya rasa abinda zai fada Mata, he wonders why she should talk this long to make her point, she can just say pls Ina Zan iya sallah wajen Nan simple, "Well Nima ban sani ba...ban taba worker mace ba...so you can do it anywhere you feel it's ok for you..." Ya fada mata, Bata Kara cewa Komai ba ta fice ya bita da harara "Komai ba Mata Yana da k leg..." Ya fada Yana resuming latsa wayar shi, ita dai Amira komawa tayi wondering why he is rude, she knows it's all her fault don kou hijab Bata fito dashi ba, Haka ta koma ta zauna tana ganin ba wani aiki Nan da zaayi saidai kawai Jin unnecessary talks Kuma kallon rainin hankalin mutane, ta duba Sam Bata gan inda ake organising wani meeting kou briefing din meeting ba, nothing serious going on a office din, wani ne ya Shigo cikin office din ta daga Kai ta kalleshi ya sakar Mata murmushi before saying "Kece new secretary kenan..."ya tambayeta, "Yes sir.. "ta amsawa mutumin da ke da shekaru, "You're welcome...ki fadawa faiz mr bamaiyi nason ganinshi.. " ya fada Mata with a smile Kan face dinshi looking very jovial, da sauri ta Mike deep down tana cewa at Least she have seen someone with a smile a wannan wajen, shiga tayi office Dinshi da sallama sai faiz yayi rolling idanuwa ya daga Manyan idanuwnshi ya zuba Mata, ita dai Bata kalleshi ba tace "Wani Mr bamaiyi nason ganin ka..."ta fada mashi sounding so at peace, "Wai ke Haka Zaki dinga yawo fadamin who is coming and who is not coming?..."ya fada Yana mikewa, Amira dai shuru tayi wondering wane irin mutum ne Wannan, she starts today and already ta gane irinshi, irin mutanen Nan ne da baayi masu gwaninta, zaka gansu looking so breath taking Amma they're so annoying, she wonders why ba zaiyi Mata bayanin what she needs to know about the office ba, instead Kai sai ya hantareta, now she knows why Ahmed yace he is a pain in the ass, mikewa faiz yayi ya nufo ta, ahankali ta kauce mashi sai gashi ya wuce, "Follow me .."yafada Mata,  ahankali ta bishi,suna zuwa office dinta ya nufi wajen wayar dake zaune kusa da  computer yace "Wannan is what you will be using ki kirani ki fadamin if I have a visitor, ai bazai yu kina  badging to my office Haka ba ai?...Kuma kou ba komai kema gajiya zakiyi...." Ya fada Yana kallon Amira da kanta ke kasa, "Ok..." Ta fada mashi, "Good.." ya fada Mata sannan ya juya ga Mr bamaiyi yace "Bismillah..." Ya fada Yana shigewa office Dinshi, Thanks 1/5/21, 8:23 PM - Ummi Tandama: 25💜💛💙❤? Damata ta biyu 💛💙❤💚💜? 2️⃣5️⃣ Zuwairat ummumaryam Sisters wayanda Basu taba siyan Kayanmu ba Kuna missing, we have the best kayan Mata at a very affordable price, for wayanda Bamu da contact din juna Kuna iya duba new Instagram account dinmu Mai suna spicy.sexlif Wanda mun bude ne kawai for kayan mu da Kuma reviews din costumers dinmu, Wannan novel din na kudine and har yanzun you're still on free pages, kina iya tura kudinki at 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki turo screenshot dinki ta 08106102727 via WhatsApp. Pls support our writing by buying our novels. Amira dai tsayawa tayi kikam wondering wane irin mutum ne Wannan, gani take he is too handsome to be such a nuisance, wato haka wasu samarin suke, she knows lots of samari Amma no one is behaving like him, it seem he easily get fed up with people and character din mutane, sannan ta lura Bai son yiwa mutum gyara don Abu kadan sai ya nuna ya gaji, if she is in his shoes she won't complain the first day da mutum ya Fara aiki Amma nashi is too much, ahankali ta koma seat dinta ta zauna tana tunanin sallah da batayi ba, right now shine danuwar ta, duk abinda boss dinta zaiyi won't get her angry at all because she knows where she came from,. Duk abinda zai dinga fada nata won't ever bother her for as long as she will come out of her prison everyday and go back, tunawa tayi da Nasir ta saki ajiyan zuciya imagining what he is doing right now. Wajen karfe hudu da rabi Ahmed ya iso company din, Amira da Bata ci komai tun abinda ta San sakawa bakinta tun safe ba daga Kai tayi as he walks in tana ganin shi ne ta saki ajiyan zuciya gami da murmushi, seeing him give her some sort of relief, it's like ka Kai yaro gidan raino tun safe Kuma kazo daukan shi daga gidan, ba karamin dadi yaron zaiji ba so it is for her yanzun, shima Ahmed murmushi ya sakar Mata Yana cewe "The great Amira at work...how far..." Ya fada Yana karasowa kusa daita, Kai ta sadda kasa tana murmushi tace "Yaya...sannu da zuwa...har ka taso?..." Ta fada with her dry mouth dake bushe from outside zuwa ciki "Ai yau naso inzo lokacin lunch in fita dake ccin abunci kou in kawo maki wani Abu Amma am so committed...hope you eat something..." Ya tambayeta cikin serious kulawa, ahankali ta daga mashi Kai gami dacewa "Ai ban ma jin yunwa.... lafiya Lau nake..."ta amsa mashi, Dariya kawai yayi yace "Naji... hope you're ready mu tafi gida..." Ya tambayeta "Eh...in ya yarda..." Ta fada mashi, "Ai Naga kaman most people ma sun tafi ai... anyway...is he alone?.." "Yes...he is..."ta amsa mashi, "Ok wait for me.. Bari in ganshi in dawo..." Ya fada Mata Yana nufan office din faiz. Daman karfd hudu ake tashi daga office don har ya Gama all shirinshi na tahowa gida, Yana cikin saka laptop cikin bag dinshi Ahmed ya shjga, daga Kai faiz yayi ya kalli Mai shigowa Yana ganin Shine ta sakar mashi wani irin harara Yana cigaba da abinda yake, Dariya Ahmed ya saki Yana cewa "Boss how far... wannan kallon na meye..." Ya fada Yana karasowa Kan kujeran dake opposite to him ya zauna,. "It's for bringing your girlfriend who is not really ready to work to come and disturb my peace in the name of working?..."ya amsa mashi atakaice, yanda faiz ya amsa mashi yasa Ahmed fashewa da Dariya Yana cewa "Wai she's not ready to work...me yasa kace Haka...me tayi pls?.." "Ai she's a bit annoying fa...Bata aiki da hankalin ta...as a secretary she should be smart and not other way round..." "Nifa ban son iskanci... don't even insult her." Ahmed ya fada  mashi sounding serious, Dariya faiz yayi yace "Ai gaskiya na Fadi...she asks many unnecessary questions..." "Like what?.." "Oho ask her.."faiz ya amsa mashi Yana zipping bag daya saka laptop dinshi, "Pls Kar ka nuna Mata halinka na rashin mutunci because I know you....ka  bita ahankali and teach her abinda ya kamata ta sani..."Bai karasa ba faiz yace "Ni Ina nagan wnanan lokacin...ai since she wants to work and since you want to her to work ya kamata ka fada Mata komai game da aikin..."faiz ya fada mashi "Kai Wallahi baka da mutunci...Allah ya sauwake maka..."inji Ahmed "Wai dazun...tazo tana Cewa zanyi sallah...nace tayi...then she's like Ina?...nace Mata a  kaina..." Yabfada Yana Dariya shi kanshi it sounds funny to him sosai, "Lallai...Amma you're insane..." Ahmed ya fada cike da takaicin halin faiz, shi dai faiz Banda Dariya babu abinda yake "wallahi inda wata ce da yau Zan korata daga office din Nan... saboda Kai kawai na daga Mata Amma sam ban son wawanci..." Bai karasa ba Ahmed ya dauki wata pepper dake gabanshi ya dunkulashi ya wulla mashi Yana cewa " Wallahi ka daina.... stop insulting her...."Ahmed ya fada deep down he is at ease da faiz Bai nuna Amira is beautiful kou alluring ba, yafi son yayi treating dinta like all his workers yanda Babu any extra Abu da zai Shiga tsakanin su, he wants it to be casual only, yasan ba lallai ya auri Amira ba Amma what he is feeling about her won't let him watch her goes to another man. "Pls just bare with her...with time zata iya aikin... you know she's the love of my life..."Ahmed ya fada mashi,Kura mashi Ido faiz yayi for a moment sau yace "She's beautiful..."ya fada mashi sai Ahmed ya ji wani irin dummm cikin ranshi. "yes she is..."Ahmed ya amsa Mashi, "Yanzun dai fada min karfe nawa Zan dinga zuwa daukan ta...kuka what time is her lunch break... because it seem kou kadan yau Bata ci komai ba..." Inji Ahmed "Well ta dinga tashi ba 4 like everyone else,...maganar lunch break Kuma I think if bintu ta kawo abinci Zan dinga Kiran ta tadeba ciki tunda kou Wanda ta kawo dazun banci rabi ba na bada shi..." Inji faiz, Shuru Ahmed yayi thinking about what faiz said, he thinks that will get them closer shi Kuma Sam bai son Haka "I don't think that is a good idea...kawai I think it's better lokacin lunch inzo in kaita taci abinci kou Kuma in Saya in kawo Mata zai fi...bazata sake da Kai da zata dinga cin abincin wajenka ba.... believe me I know her..."inji Ahmed "Well if you say so....Amma she shouldn't be late ooo...kana iya picking dinta by 1 ka maidota by 2 hope Hakan yayi..." Inji faiz "Ok sannan batun sallah...Ina zata dingayi...da Kuma bathroom da Zara dinga Shiga when nature calls..."Ahmed ya sake asking because ya lura it's something important don Sam Bai tuna da wnanan abubuwan ba sai yanzun "She can use my bathroom... tunda na waje won't be ok for her..." Faiz ya fada calmly Yana daukan glasses dinshi ya saka cikin case dinta, "Well hakan yayi...Ina zata dinga sallah tou..." Ahmed ya sake asking Dinshi deep down yana tunanin aikij Amira ban wajen is really bad, kou kadan baiyi tunanin wasu abubuwan ba when he asked her to work here,now that he is thinking about it it's kind of weird and annoying, "Nan fa...kou Kuma office dinta...ta dinga zuwa da carpet dinta...taba iya shigowa Nan tayi in ni na fita zuwa masjid..."faiz ya amsa mashi. "Godiya nake...now let's talk about our discussion...tell me what you love that Mata Basu dameka ba..."inji Ahmed dake jiran yaji what he is really addicted to "Kai Wallahi son zance gareka...ba komai...ka tambayeni kace ba komai and don son Jin labari you're still asking me..."faiz ya fada sounding unease "Ba son Jin labari yasa na tambayeka ba...ba Kuma son zance bane...if I want story Ina iya Neman novel in karanta...da akwai hanyoyi da dama da Zan samu labari if a want to...kawai you're my friend and you telling me you're addicted to something else ba Mata ba is giving me a sleepless night...Ina ta tunanin what it could be..." Ahmed ya fada Yana kallon faiz da lokaci guda ya sadda Kai kasa, kana kallonshi zaka  gane Sam Bai son maganar da Ahmed ya Fara Yi mashi sannan he looked very depressed and at the same time disturbed, "Tell me...what are you addicted to..." Ahmed ya sake asking Dinshi "Pls...stop asking...ban taba fadawa kowa ba Kuma I don't think am ready to say it to anyone..."faiz ta fada cikin ruwan sanyi Yana dafe forehead dinshi, shuru Ahmed yayi Yana kallon yanda yanayin shi ya sauya,he wondered what if could be, "Well shikenan... since you won't tell me...kilan am not worth trusting... it's alright..." Ahmed ya fada Yana kokarin mikewa, ahankali faiz ta daga kanshi ya kalleshi before saying. "Wallahi ba Haka bane.. Wallahi tunda ba dawo kasar Nan Banga Wanda nake spending much time dashi cikin friends kaman Kai ba... you know I trust you...kawai am so ashamed of myself ne da vazan ita Fada maka what's wrong with me ba...kawai ka saka ni a adua ...I need help but..."Bai karasa ba Ahmed daya koma ya zauna yace "There's no but when you're looking for help or seeking for prayers....did you know problem shared is problem solved....nidai I won't force you to say it...Kar ya Zama Kaman am looking forward to hearing your darkest secret...kawai Allah ya zaba Mana abunda yafi alkhairi ya Kuma fiddamu tsaka Mai wuya..." Ahmed ya fada mashi, faiz da duk ya damu yana tunanin should he tell him or not yace "Amin... nagode..."kou kadan Bai son sunan shi ya tashi daga faiz ya koma mashayi, yasan duk yanda ake ganin mutuncin shi da an San he drinks alcohol zaa daina ganin mutuncin shi,. He wants to tell someone, Yana son kou Zaa bashi advice da zai taimaka mashi Amma Kuma Yana jin kunyar abinda zai biyo baya. "Sai gobe in Allah ya kaimu..."Ahmed ya fada mashi Yana sake Mikewa "Wait mu fita tare...."faiz ya fada Yana daukan bag dinshi, jiranshi Ahmed yayi har Saida ya Gama komai sannan suka fito tare, da sauri Amira datayi tagumi tayi Saurin sauke hannunta daga jaw dinta Tana gyara Vail din kanta, Ahmed ne ya nufi desk dinta Yana cewa "Zaki dinga tashi by 4...so now let's go..." Ahmed ya fada Mata, ahankali Amira da fitsari ya matseta ta Mike kanta kasa, faiZ na tsaye bayan Ahmed Yana kallon Amira, kafin ta daga kanta sai ya kauda kanshi gefe, Ahmed na kallon yanda Amira ta sadda Kai kasa tana kwashe abubuwan dake gaban desk dinta, Saida ta Gama kwashe files din ta nufi kofar office din dasu faiz ya matsa gefe don ya Bata hanyar wucewa, ciki ta Shiga ta ajiye mashi file din Kan table dinshi Sannan ta fito, faiz ne ya Fara yin gaba yayinda Ahmed ya bishi Sai Amira dake bayansu, tana dafa mararta, she feels so much pain a lower abdomen dinta as a result of urine daya taru a wajen tun safe zuwa wajen biyar na yamma, kaman ance Ahmed ya juya yaga tana dafe mararta, "What?.." ya tambayeta, da sauri ta sauke hannuwanta tana cewa "Ba komai..." Ta fada with a smile na karfin Hali sosai, "No what's wrong with you..." Ya fada Yana kallonta yayinda faiz ya tsaya a bakin kofsr fita Yana juyowa don Ganin what's wrong, "Yaya...ba komai.." ta fada mashi kanta kasa, Idanuwa faiz yayi rolling cike da takaicin yanda Ahmed ke tambayarta what's wrong Bayan shi Bai gan wata matsala tattare daita ba,wani irin haushin Ahmed ne ya kamashi, he feels he is trying to show him he so much love her, Yana son nuna mashi yanda ake kulawa just the way da yake fada mashi about kulawa da mace, "Naga kin dafa cikinki...is something wrong with you...kou yunwa ne.."ya fada Mata sounding so troubled,. He knows what he saw and ya Zama Dole yayi magana, "Hmmm nidai am going...in kun fita Mai rufewa zai zo ya rufe...." Faiz ya fada daya gan tambayar ba Mai karewa bane,juyowa Ahmed yayi ga faiz yace "Ok...sai Allah ya kaimu...zamuyi waya..." Inji Ahmed, faiz Bai sake cewa komai ba ya fice ya bar masu office din cike da takaici da haushin Ahmed, Yana tafiya Yana cewa "Irin wanna mutane su nunawa duniya suna soyayya...a boye Kuma a ci uwar juna...agbaya kawai..."ya fada Yana tafiya da sauri face dinshi tamke kaman something is pitching him. Ahmed binshi yayi da kallo as he watch him walk away sannan ya sake juyawa ga Amira Yana cewa "Haba sister... what's wrong with you..."ya sake fada mata sounding very serious, Kai Amira ta sadda kasa feeling lot of relief as ya rage daga ita sai shi a wajen don her boss have this strong spirit that in Yana waje he will be everywhere, "Yaya..kawai mu tafi kawai..." Ta fada Mashi "Naji Amma tell me why you're holding your tummy... you're making me feel bad now..."Ahmed ya fada Mata, kanta kasa ta Dan saki murmushi, she don't know how to tell him that the more they waste time the more fitsarin dakr damunta ke Kara matsa mata, mararta ya Kara Mata nauyi and she feels Kaman ta duka tayi instantly don tsayawa doesn't heltp at all, tunda take zaune a gida data ji fitsari kadan xata Shiga bathroom tayi, Bata delaying din fitsari at all, she knows Babu kyau rike fitsari don mum dinsu na warning dinsu Kan illar dake tattare da mace ta danne urine a jikinta, Yana cursing cututtuka kala kala ga mutum, "Yaya..."ta fada tana matse legs dinta daga inda take tsaye, kafin Ahmed ya bude Baki ya amsa kiranta har tace "Yaya..fitsari zanyi..."ta fada kaman an fixgi magana daga bakinta, "Kije kiyi Mana..." Ya amsa Mata as he watch her act so childish sosai don sai matse legs take tare da rike gaban Rigar ta, "Ina?.." ta tambayeshi jikinta na rawa sosai "Ki Shiga bathroom dinshi..." Ya amsa Mata, Bata jira ya Kara wata magana ba tayi Saurin juyawa ta Shiga ta maida kofar ta rufe aikam da gudun tsiya ta Shiga bathroom dinshi, tana cire undie dinta tayi bending sai taji fitsarin bai zuba sosai sai matsanacin ciwon Mara, she spent about 10 minutes ciki sannan ta fito bayan taji Normal, Ahmed was waiting for her tana fitowa yace "Daga yau ki dinga shjga nan Ciki kina easing kanki sannan ki dinga sallah if ya tafi masjid...am I clear?.." "Eh.."ta amsa mashi, suna fita daga company Bai tsaya koina ba sai a restaurant because he believes tana jin yunwa sabida yanda bakinta ya bushe Kuma yasan ba lallai a ajiya Mata abinci a gida ba, Yana parking a gaban restaurant din tace "Yaya...da mu tafi kawai..." Ta fada not because she doesn't want to eat sai because she wants to go don su dauki nasir, Bai tanka Mata ba ya fito ya bude Mata kofa ta fito, suna Shiga yayi masu order abinci Mai Rai da lafiya da Kuma very good exotic drink, she's very shy Amma Ahmed made it clear in Bata ci ba Babu inda zai kaita, hakan yasa ta nutsu tana cin abinci, Bayan sun Gama suna Kan hanyar dawowa gida yake tambayarta how the is office "Lafiya...Lau Yaya..." Ta amsa mashi "Ya boss dinki.. hope he's not bad..."Ahmed ya sake asking dinta, "Yes...he is not..." Ta amsa mashi don even if he is bad she's not going to leave the job, so Bata gan reason to complain ba, "So tell me did you like the job?.." Ahmed ya sake katse silence din "Yes Yaya..." Ta amsa mashi kanta kasa " Am glad you love it...hope aikin ba wahala kou..."Ahmed ya sake asking dinta "Aa Yaya Bai da wata wahala... it's very simple...nifa bangan wata aiki Nan ba...kawai zaune nake...har na gaji da Zama...kou irin organising abubuwan da akeyi a office Babu ....kowa dumm..." Ta fada mashi Dariya yayi yace "Sai dum...well you can make it more active ai...like making difference.... abubuwan da kike ganin yakamata ayi da baayi sai kiyi inventing dinsu..." Idanuwa Amira ta zaro tace "Yaya...banson inyi abinda zaa dinga ganin kaman I want to show myself ooo..." Ta Fada tana tunanin irin halin Wanda takewa aiki, "Ai there's no harm in trying....tell me kaman me da me kike ganin ya kamata ayi..." Ya tambayeta don jin if she's on the right track sai ya Kara Mata karfin gwiwa "Well kaga ya kamata su dinga meeting...duk abubuwan Dana duba banga minute na meeting ba...I saw suna da gidan da ake producing palm trees dinsu...ya kamata ace Yana ware Time da zai dinga zuwa...like sau uku a sati...or if possible ya dinga zuwa kullum Yana duba wajen like hours biyu ya dawo Amma I doubt if Ana hakan don ban gan wani abu a rubuce Kan Hakan ba don ya kamata ace duk sanda zaice a dinga rubuta what happened that day da Kuma improvement kou problem da aka samu... atakaice dai sai a slow...kilan Kuma anayi ban sani ba tunda am a new comer but da gani wannan abokin naka Bai son aiki...yau Sai kusan karfe 12 yazo aiki. .har na gaji da Zama bacci yayi gaba Dani..."ta fada tana Dariya kasan makoshinta, "Kinsan me ..ki zuba ido for a week...if Kinga all what you said is not happening then kawai implement it. "Da sauri Amira tace. "Nidai Yaya aa..."Bata karasa ba Ahmed yace "Don't say aa...Baki San it's a great opportunity to set a pace ba?...ai Yana da kyau ace kinyi kokarin gyara a organization...set a pace so that others will follow...ba Wai nace kiyi more than once ba...kiyi sau Daya in Bai yarda ba shikenan...but give it a try...ok?.." ya fada Mata calmly Yana tuki "Ok...Yaya...amma..." Hannu ya daga Mata Yana cewa "No Amma...kawai kiyi shi ..make your proposal.... organise what he should be doing everyday... that's why you're his secretary...but don't get too close to him.." ya fada Mata atakaice. "Ok Yaya..." Ta amsa mashi calmly thinking about what he said. She pray she should have the courage to do it as Bata son abinda zaisa agan zakewan ta at all. Alhamdullilah 1/5/21, 8:23 PM - Ummi Tandama: 26💚💜❤💙? Damata ta biyu 💜❤🧡💙💚? Zuwairat ummumaryam 2️⃣6️⃣ Sisters wayanda Basu taba siyan Kayanmu ba Kuna missing, we have the best kayan Mata at a very affordable price, for wayanda Bamu da contact din juna Kuna iya duba new Instagram account dinmu Mai suna spicy.sexlif Wanda mun bude ne kawai for kayan mu da Kuma reviews din costumers dinmu, Wannan novel din na kudine and har yanzun you're still on free pages, kina iya tura kudinki at 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki turo screenshot dinki ta 08106102727 via WhatsApp. Pls support our writing by buying our novels. Hira ya dinga janta dashi har Suka isa kofar gate din school din nasir, she just can't wait to see him, she wants to see yanda ya koma, tayi missing dinshi sosai kaman ta kwana da yawa Bata ganshi ba, suna zuwa Ahmed yayi parking ya fita ya Shiga cikin school din, bayan kaman minti biyar sai gashi ya fito da nasir rungume da jikinshi sai kuma dayan hannunshi rike da food warmer da aka zuba mashi abinci ciki, Amira was looking at yanda ya langabe Cikin shi, Yana zuwa ya Bude Mota ya Mika Mata shi sannan suka tafi gida, to her surprise sai taga Bai ci abincinshi ba, he looks very tired and weak, godiya tayiwa Ahmed zata Shiga gida "Amira..."ya sake kiranta, ahankali ta juyo rungume da nasir Kan jikinta "There's no harm in trying..."ya fada Mata calmly looking at her, "Yes Yaya..."ta amsa mashi, "Allah ya kaimu gobe...kiyi sallah ki samu hot bath ki kwanta...."ya sake fada Mata wearing a smile "Nagode yayana..."ta fada mashi, motar ya tada ya bar kofar gjdan jta Kuma ta shiga cikin gjdan. Motar dad dinta ta gani ta nufi bangaren, tana zuwa kofar dakij sai ta ajiyeshi ba don komai ba sai don Kar a ganta dashi, duk abinda zai Hana a daina nuna Mata little so like aka Fara she will stop it, ajiyeshi tayi tana cewa "Kar ka je koina..." Tayi whispering a kunnenshi before ta shjga da sallama,. Sai ta tadda mum dinta da dad dinta,nesa dasu ta durkusa ta gaidasu Suka amsa normal, "Sannu da dawowa...hope your day went well..."alhaji ya tambayeta wani irin sanyi taji cikin ranta before tace "Eh daddy..." "Good..."ya amsa mata, bayan kaman minti biyu ta Mike ahankali ta fita feeling so happy, she have missed this, she's so grateful to Ahmed, tasan it's because of him. Tana fita ta dauki Nasir Suka shiga ciki, a falo ta tarda nazifa da asiya tayi masu sallama duk masu amsa ba kaman Babu kowa, hanyar dakinta ta nufa sai da ta wuce taji nazifa na cewa "Allah yasa Kar ta karayin wani...tunda ta samu sake..."ta fada, banza Amira tayi daita ta shige dakinta, the first thing she did was pray sannan tayiwa danta wanka ta bashi abinci ya ci ya koshi sannan ya kwanta, sallah tayi ta dauki wayarta tana replying mutane, Saida tayi sallah ishai tayi baccin ta. Week later Live is good a bit for Amira don going out and coming back everyday is really wonderful, Sam wannan kadaicin ya ragu, she seem happy saidai Nasir is depressed don yanzun kullum in Ahmed zai kaishi school sai yayi kuka, in zaa zo daukan shi he looks weak and tired and he complained to the school head akace it's because he is new a Nan that with time zai Saba. Amira ta maida hankali Kan aikinta sosai dukda there's nothing much to do, kaman yanda Ahmed ya fada Mata there's no harm in trying tana ta planning yanda zatayi mashi organising wasu abubuwan, Bata daina nunawa Ahmed she's afraid ba inda shi Kuma ya nuna Mata Babu Harkan tsoro when it comes to neman nasara, he told her Mai tsoro Bai taba samun cigaba as they never take risk. Ya fada Mata most of the influenced people are risk takers, sun San it's both side either you win or you lose and she should be ready to be like that. She should be broad and shouldn't complain instead she should do more. Her online business is doing well dukda faiz warned her Kar yaga waya a hannunta if ba lokacin lunch break ba. Ahmed is one in a zillion as kullum zai kawo Mata lunch Wanda Bata iya sakewa taci sosai sai in ba kowa kusa da inda take, taga matarshi tana kawo Mashi abinci don har yanzun Bata San he is not married ba and she didn't ask Ahmed such thing about him don Bata son ya Zama Kaman she's getting to know more about his personal life. In ya fita masjid zata samu ta Shiga ciki tayi sallah kaman yanda Ahmed ya fada Mata ta dingayi, Yana spending upto minti ashirin in ya fita kafin ta dawo and it's enough for her to do all she wants before ya dawo, Babu stress a aiki dashi as Bai wani sakata aikin komai, she feels kou kadan Bai bukatar secretary dukda shi kanshi doesn't seem ready for the job to her, inda data biye irin halinshi da yanzun zata iya kaiwa karfe goma kafin tazo office don tunda ta Fara aiki dashi Bata Ganin yazo as early as 12 ba sai after 12, zaizo looking so bossy and in control, one thing she noticed about him is Bai cika son hayaniya kou Long story ba, she calls him "Chair warmer.." Amma cikin ranta as she sees nothing be does a wajen da yake zaune. Kullum in zata office zata je tayiwa mum dinta sallama sannan taje tayiwa dad dinta sallama Kuma. Suna amsa Mata lafiya lau, it's part of her happiness, su nazifa da asiya won't stop talking shit about her Amma right now they're not her problem, kawai yanda zatayi Organising something that won't make her boss judge or discriminate her is her problem, ranar Friday da Ahmed zai ajiyeta sai da yace she should make sure she comes up with something before Monday. Jiya Sunday batayi aikin komai ba daga wankinta Dana Nasir sai aikin office, she came home with lot of plain sheets da zatayi rubutu Kai,tun 12 ta zauna bata tashi sai indai tayi sallah kou in Nasir ya nemi wani Abu ta bashi, all she's doing is doing her plan and Kuma tana browsing wasu abubuwan da zasu taimaka Mata, she called Ahmed ya fada mashi ta gama wasu abubuwan that yazo ya gani yace "If it's about your office ba sai na gani ba...let your boss be the judge of that..."ya fada Mata. Yau as usual da wuri Suka fito ya ajiyeta a office Bayan sun ajiye Nasir a school, fita tayi ya kirata tare dacewa "What are you having for lunch?.." ya tambayeta, murmushi ta saki ta kura mashi Ido thinking of the amount this guy is spending on her and her son on a daily basis don ya sayawa Nasir very expensive lunch box da Kuma abun ruwa, school suna bashi shoes Amma he added two pairs of shoes, this guy is more than kind to her. She stares at him as he stares at her, her eye balls is something else, shi dai gani yake he won't see anyone with her kind of eyes, her eyes suna sauya mashi moods, he prays she shouldn't go looking at people Haka, idanuwa kaman zatayi bacci in Kuma ta zarosu kaman an zana su, "Hey..."ya fada ahankali, da sauri Amira data Shiga wata duniya daban tayi Saurin sauke kanta before saying "Yaya...pls...yau Kar ka sayomin komai... you have done enough pls..." "Toufa...kinji matsala ta dake kou... you know I hate this...banso..."ya fada Yana daure Rai "Kayi hakuri..."ta fada rungume da file dake hannunta, tare da gyara Vail dinta "Good... yanzun what do you want to have for lunch..."ya sake asking dinta, "Yaya komai ma is ok..."ta fada mashi. Nan yaja motarshi ya tafi ta tsaya tana kallon motar har ya bace mata, she just wondered why she didn't fall for him in the first place, tasan habib is caring and have a very gentle touch, she knows he won't beat Ahmed to kindness don tasan in shine ya zo ta tardata ta haifawa wani da out of wedlock ba lallai ya sake Kallon inda take ba but see Ahmed ya dauki nauyin su tamkar he is responsible, another thing that is making her happiness blurry is the fact that har yau tana da number Habib but can't talk to him, she wants to speak to him, she wants to tell him how helpful Ahmed have been to them Amma she can't because his line is not going, Yan wajen aikinta are nice as suna gaisawa sosai Amma she can't ask for anyone's phone to try his line, she wants to know why since he heard her voice Line dinshi Bai Kara Shiga ba, she knows how much he showed her love so she doesn't want to think of any negativity. Kou kadan Bata son takurawa brain dinta into thinking bad about Habib don tasan babu Wanda zai nuna Mata so kaman shi and she believes har yau it's so, Amma she wants to talk to him before Ahmed ya sace Mata zuciyar ta with kindness dukda yanzun she knows he have some portion of her heart Amma still Habib have 70 percent of it. Babu Wanda zaayiwa such kindness da bazai damu da Mai Yi mashi ba, our heart choose who to love and like, who to cherish and care for, kawai heart na sauyawa if it get disappointed by whom it choose, kou kadan Bata wani damu da shiga cikin company da wuri ba as she knows kou ta Shiga her boss is yet to come. Sai da ta tsaya ta Gama sake sakenta ta shjga cikin company, gaisawa sukayi da masu aikin wato few that are present don ta lura most of them Basu zuwa da kaman ita. Nata office din tawuce zauna going through what she have written. Kawia sai tayi tunanin she should drop it on his table sai Kuma tayi tunanin maybe she should hold on to it har sai yazo, tana ta tunanin what to do har kusan 10 sai tayi deciding kawai ta ajiye mashi Kan desk dinshi, Mai ajiye keys ta nema ya jawo Mata keys din office Dinshi sannan ta Shiga ta ajiye mashi daidai saitin gaban shi, inda Yana zuwa zai gani, gabanta sai dukan uku uku kawai yake saboda abinda zai biyo baya sai Kuna ta tuna words of encouragement and wisdom da Ahmed ke fada Mata, she knows nor matter how bad it's going to be bazai taba dukanta kou zaginta ba, so she's ready "Bring it on..."ta fada tana juyawa walking gently out of the office back to her own office. Shi Kuma faiz as usual he is late today,Bai tasgi data bacci ba sai wajen 11, yau he is extremely late, yayi waya da bintu jiya and she disturbed him don Vai kwanta da wuri ba, sai wajen 11:30 ya kwnata after the usual. Now ya rungumi kaddaran auren bintu ba don komai ba sai don tsoron Kar hakkinta ya kamashi,. Bai son wani Abu ya sameta because of him, she loves him madly and he knows it, shidai Allah knows he is not happy about it Amma he can stand her, the worst part is a hada ka da wnada you can't stand, someone you can't touch, he is ok with it Amma yasan inda zaa bashi zabi da ba yanzun zai aureta ba, yasan inda wani waje ta sameta yake friendship daita aka ce ya turo ba lallai ya tura gidansu ba( that's how it is for duk samarin ku da zaku ce su turo kuji shuru, at times ba irin hot love din nan suke maka ba balle suji suna ita Zama da da Kai, kawai some a attracted to you but not deeply in love with you, duk Wanda is in love with you won't hesitate to marry you kou da kuwa Bai da kudin hakan,kou da manage ne he will marry you for as long as Zaki yarda mashi da hakan, so stop misquoting attraction for love ba daya bane) da gudun tsiya ya shjga bathroom yayi wanka ya fito a guje Yana fitowa ya Kira bintu Yana picking yace "You see what you have done kou...am just waking up...am so late that I can't go to the restaurant...pls ki kawomin abinci da wuri...I beg you..."ya fada aka Jean trouser yayinda wayar ke kunnenshi ya makale da shoulder Dinshi. Bintu da wani irin mahaukaciin Dadi takeji tace "Ok my king...ka bani few minutes..." Ta fada mashi "Ok queen...sai kin Aiko min...I will be waiting.. bye..."Bai jira abinda zata ce ba ya kahse wayar shi ya ajiye sai faman sauri ya Shiga neman rigar da zai saka cikin jerin t-shirt dake jere cikin closet Dinshi. A hargitse ya bar gidan don ya San zai Bata time sosai kafin ya isa office saboda hold up. Most of the time by this time Yana wajen Breakfast and it's not far from his office. Wajen karfe Sha daya Amira na zaune tayj tagumi tana son duba wayarta Amma she couldn't don Kar ya kamata like last time, Bai da exact time na zuwa so she better be in good shape,. Wani irin kamshin turare ne ya bugi hancinta tayi Saurin gyara Zamanta as she thinks he is the one coming saidai yau she feels ya sauya kalan perfume dinshi don nashi ma scent from afar, kou second biyar batayi da gyarab Zamanta ba sai ga wani babban mutum with very high class a cikin office dinta, Bata San kou waye ba, she haven't met him before but sure he looks familiar, kou mahaukaci yasan babban mutum, da Sauri ta Mike tsaye tare da gaidashi, kallonta yayi ba second guda before ya amsa Mata atakaice, su ukune Suka zo wajen, Amma babban mutumin is the first to enter followed by two set of people, "Where is your boss .."taji ya fada in a very husky voice, kanta kasa tace "He is not around...sir..." Ta fada sounding very calm as she knows that talking calmly to client is also good. "Bai zo ba kou?.." mutumin ta sake asking dinta sounding bit off, kaman tace eh Amma yanda mutumin Nan yayi magana ya nuna something huge is on the, Kuma saying her boss Bai zo office ba while is after 11 sounds unprofessional to her, "Yazo...but ya fita..." Ta fada mashi with confidence but not looking at him "Ina ya tafi?.."ya sake asking dinta, "Yaje ganin wani client ne..." "Ina...and who .. You're his secretary and you're suppose to know who he is meeting..." Ya fada Mata sounding very professional, shuru Amira tayi don Kar karyarta ya fito zahiri da yawa, ganin Bata ce komai ba Yasa yace "Then you don't know you job..." Ya fada Mata atakaice sanna ta juya, da sauri Amira tace "Sir...wa Zan fada mashi yazo...neman shi?.." ta fada cikin sanyimurya murya "In yazo fada mashi mahaifin shi yazo..." Ya fada atakaice Yana ficewa daga office din, idanuwa Amira ta zaro thinking da ta San shine da Batayi mashi karya ba, he have a very strong masculinity, dukda ya fita kamshin shi still linger around, "Wai Allah...he took it from him..." Ta fada tana komawa ta zauna, "Wato Haka suke...all standing up right...Babu sauki cikin lamarinsu..."ta fada deep down tana tunanin the father seem harder than the son, he looks very agile, baka cewa ya haifi faiz dukda he is not his first child but third one, ganj take yau laifinta zaiyi yawa, ga file data ajiye mashi sai Kuma ga karyar datayi wa dad dinshi, she prays all these doesn't backfire today. She loves this job not because of money but because it gives her the opportunity to go out of her prison. Relaxing tayi thinking about something else, shigowa Mr bamaiyi yayi yace "Kin Gane Wanda yazo yanzun?.." ya tambayeta, "Aa...Saida ya fadamin..."ta fada tana mikewa tsaye "Yes...what did he ask you..." Ya tambayeta, one thing data gane game da wannan mutumin is that he is nosy, ."ba komai..." Ta amsa mashi "Ok...I thought ya tambayeki if danshi yazo..." Ya fada mata ba don komai ba sai don yaji abinda zata ce Amma sai tayi Shuru kawai sai yaji kunya ya fice without saying anything tabi bayanshi da harara. Faiz Bai zo office ba sai da rana around 12:30,Yana shigowa ta Mike tsaye ta gaidashi, amsawa yayi without looking inda take har ya Kai bakin kofar office dinshi tace "Sir...kayi bako...your father came..." Ta fada mashi calmly, Allah yaso shi ba kallonta yake ba da tuni zata gan fargaba da tsoron daya bayyana Kan face dinshi, tsaye yayi chak not saying anything ita Kuma Amira tana tsaye tana karewa bayanshi kallo, he is very tall and have well arranged hair line, fadin irin duhun gashin shi is a total waste of time because it's as dark as black itself. Kunnenshi fari tas, he have a very broad back with a masculine shoulder. Kanshi kawai ke motsi, if you see yanda ta zaro idanuwa sabida tsoro you will laugh, sai kace ba stubborn faiz bane, gaba da gabanshi aljani yataka wuta, ajiyan zuciya ya saki yace "Me yace?.." ya tambayeta Kai tsaye "Baice komai ba...kawai yace kana Ina..." Ta amsa mashi tana tsaye a gaban desk dinta "It's the only reason he always visit...to stalk me .." ya fada under his breath. Gyara tsayuwa yayi yace "And what did you say?.." ya fada waiting to hear I said baka karaso ba sai yaji tace "Na fada mashi you went to see a client.." ta fada mashi kanta kasa thinking he will turn back and spark her for saying that so before he turned sai ta sadda kanta kasa, wani irin ajiyan zuciya faiz ya saki before yace "Ok..." Ya fada Yana Murda handle din office Dinshi sai Kuma ya Kara dacewa "Thanks..."ya fada Mata Yana shigewa,itama ajiyan zuciya ta saki tare da komawa ta zauna, "One down...one to go..."ta fada waiting to hear what he will say about what she have written. Faiz na Shiga office dinshi file din ya fara dauke mashi hankali because it's right in front of his seat, kou kadan Bai da niyyar taba komai sai an kawo Mashi abinci yaci because he is so famish Amma Kuma it's staring right at him, ahankali ya Dan dago kanshi daga Kan kujera dayayi relaxing ya jawo file din, Yana budewa yaga heading din with titled "Working schedule...for...the ..boss..." Ya karanta dayan Bayan dayan, kou kadan Bai kawo it's Amira ta rubuta ba sai ya dauki wayar dake gabanshi ya Kira office dinta Tana picking yace. "See me..." Ya fada atakaice. Alhamdullilah 1/6/21, 8:42 AM - Ummi Tandama: 27❤🧡💜💛? Damata ta biyu 🧡💜💛💙❤? Zuwairat ummumaryam 2️⃣7️⃣ Sisters wayanda Basu taba siyan Kayanmu ba Kuna missing, we have the best kayan Mata at a very affordable price, for wayanda Bamu da contact din juna Kuna iya duba new Instagram account dinmu Mai suna spicy.sexlif Wanda mun bude ne kawai for kayan mu da Kuma reviews din costumers dinmu, Wannan novel din na kudine and har yanzun you're still on free pages, kina iya tura kudinki at 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki turo screenshot dinki ta 08106102727 via WhatsApp. Pls support our writing by buying our novels. His words went straight into her head then to her heart, "See me..."din dayace scares the hell out of her don yanda yayi maganar kasan Babu mutunci, ahankali ta ajiye wayar hannunta sannan ta Mike tsaye reciting dua ahankali bakinta na motsi, it took her good 2 minutes to muster the courage to open his office, faiz was becoming inpatient don kou kadan Bai son jira Amma she have saved his ass from long nagging so Dole ya daure ya kyaleta without nagging at her today, Amma inda on Normal basis ne da da kanshi xai fita office dinta yace tunda you can't come let me come myself. Tana bude office din ta ganshi rike da file din sai jujjuya shi kawai yake face dinshi kaman Bai taba Dariya ba, kou daga Kai baiyi ba yana ganih ta shigo ya Fara cewa "Who drop this on my table..."ya fada atakaice Idanuwanshi Kan file din Bai kalleta ba, Amira da ta dage don Kar ta nuna she's afraid kou ta nuna rashin confidence dinta don Ahmed ya fada Mata ta kasan Mai confidence da kanta Hakan xai sa wasu suyi believing in her, takawa tayi ta tsaya gaban desk dinshi tace "It's me..."ta amsa mashi,sai lokacin faiz ya daga Idanuwa ya zuba cikin nata yace What for...nameye... explain..." Ya fada Yana sake bude file din for the second time don tunda yaga wnanan heading din daya rufe Bai sake budewa ba kawai he is waiting yaji who sent it before ya cigaba da  dubawa Amma Yana jin tace she's the one ya sake dubawa ya tabbatar da heading din daya gani yace "What is this for..." Ya sake asking dinta again dayaji shuru, "Sir... it's schedules..."Bata karasa ba yace "What schedule?.."ya tambayeta a takaice. She have planned this sosai cikin ranta,Amma standing to explain, zai iya sakata faduwa kasa hakan yasa ta zauna Kan kujeran dake gabanshi sai binta kawai yakr da Idanuwa waiting to hear what this is, "Sir...go through it..."ta fada mashi with serious confidence da Bata San inda  ta sameshi ba, Babu gardama faiz ya duba second page, sai yaga it's about organising meeting duk Monday, Wednesday and Friday, "Which meeting are you talking about..."ya tambayeta, with boldness tace "Naga ya kamata a dinga meeting ne..." Ta fada mashi believing in her self, "Toufa...wane irin meeting..."faiz ya fada Yana karkata Kai alaman zaiyi abinda ya Saba wato rashin mutunci, "Naga a organization ya kamata shugaba Yana ganawa da maaikatanshi...if da akwai wata matsala da kou wani Abu sai a tattauna..."ta fada mashi idanuwanta ta kasa as she can feel his eyes all over her,shuru faiz yayi Yana kallonta don yasan she's right,yasan meeting Yana da kyau sosai a organization, babanshi ma yayi maganar hakan ba sau Daya ba ba sau biyu ba ganin he won't do it yasa ya kyale shi, "Ke Zaki dinga heading meeting din kou wa...don as you can see ba da wuri nake zuwa ba..." Ya fada sounding very serious "Aa bani ba... you...why not kayi kokarin ka dinga zuwa da wuri..." Ta fada kanta kasa, banza yayi daita yace "What do you think zaa dinga discussing a meeting din?..."ya tambayeta sounding inexperienced, "Matter arising..."ta amsa mashi calmly, "Matter arising kaman ya...ki fahimtar Dani..."ta fadamata "Kaman irin abubuwan dake faruwa... just anything daya danganci Harkan company...'"ta amsa mashi kanta kasa, faiz Kira Mata Ido yayi thinking kilan sun hadu da babanta sun hada baki kanshi, rasa abinda zaice Mata yayi ad he doesn't want to show his weakness a gabanta, a gaban mace, macen ma stranger, "Kuma which matter zai dinga arising da zaa dinga meeting har sau uku a sati..."ya fada Mata,. Shuru tayi Bata ce komai ba, ahankali ya bude second page ya duba yaga it's about going to the farm land for inspection, "Anya you're alright?...did you know tukun minti nawa ne daga Nan zuwa gidan gona?... it's about an hour drive...sai in kaman zuwa chan Ina kashe hours biyu  zuwa da dawowa Kuma Ina Shiga cikin makeken hecters of land?..are you normal kuwa....kou somebody sent you to spy on me...." Ya fada sounding a bit angry as he is thinking ba zai yuwa ace itace take organising komai da kanta ba saidai in sakata akayi don tunda yake aiki babu Wanda ta taba tunkarar shi da anything like this Sai ita, "Sir....gani nake as head... you should have time to check everything...don Kar a samu matsala....but am sorry...ba sakani akayi ba...kawai as your secretary it's my duty..but am sorry..."ta fada mashi in a statement that she believes it's the longest one she ever had with him ever since she started working here. Shuru faiz yayi ganin takura zaizo cikin wnanan lamarin and he knows it's the right thing to do but ya zaayi ya iya yinshi, Kuma if he shows Bai so yayi openly zata dinga mashi wani irin kallo, inda namiji Dan uwanshi ne tuni zai watsa mashi file din ta koreshi don yana ganin like it's like ka Shiga lamarin da baruwanka dashi but she's a girl, his friends girlfriend so wane irin suna zaa bashi, Bai son wata Rana bayab sunyi aure da Ahmed yaje gidan ta dinga mashi irin kallon lazy dude kou Wanda Vai San abinda yake ba "Ba Wai ban San ya kamata in dinga zuwa bane Amma you should do your research well...nisan wajen is much...in nace Zan dinga zuwa office in wuce chan zai kasance ban zuwa office..."ya fada Yana duba file din, "But...sir...in zaka zo Early...kaman 8.   Kaje chan...zuwa 11 sai ka dawo.."ta sake fada mashi taba Mai jajircewa Kan maganar kaman she's the boss,. He looks hot always Amma the way he replying to this is giving her happiness, it seem  he is ok with all what she wrote,Bai daga murya yayi Mata ihu kou ya nuna he is very angry ba, kawai dai he is giving excuses a d she's ok with it, at Least it doesn't sound kaman it's lost cause, harara ya watsa Mata dukda Bata gani, wato she's indirectly telling him ya dinga zuwa da wuri kenan "Kinsan abinda ke sa ban zuwa da wuri?... you don't know order things I have to handle before coming to the office...?.."ya tambayeta, ahankali ta girgiza mashi Kai "Then stop poking nose in what you don't know..."ya fada Yana bude next page "Ai sai ki rubuta novel kawai da wnanan katon rubutun..." Ya fada going through the next write up "So kina son in dinga accounting...meye aikin accountant to..." Ya tambayeta Bayan yaga abinda ta rubuta na ya dinga duba expenditure na company every Friday, it seem ta Riga ta lura dashi na cewa Babu abinda yake in ya Shiga office Sai ya baje ya huta son ranshi in yayi Baki ya tarbesu giving them the shortest reply su tafi. Sallama aka dingayi daga bakin kofsr office din ya kalleta yace "Hala Baki jin Ana magana. .." ya fada Mata, ahankali ta Mike ya daga Idanuwa daga chan kasa Yana kallonta as she walks towards the door, he hate what she's doing right now, she have nerves, Babu Wanda ya taba Yi mashi hakan sai ita, the more reason he is thinking of this is not a set up, kou kadan Bai son yaji kunya for any reason in the world, Amira bude kofa tayi sai taga Wanda ke kawo mashi abinci ne "Sir it's your food..."ta fada  mashi Tana juyawa ga faiz da kafin ta juyo ya sauke kanshi tare da hade rai "Ya kawo Mana..." Ya amsa Mata atakaice, Nan Amira ta bashi hanya ya shigo da basket din abinci, driver gidansu Bintu na zuwa ya gaida faiz Amma kou kallon shi baiyi ba Balle ya  amsa mashi, inda ya Saba ajiye abincin ya ajiye ya dauki basket din daya kawo ranar Friday ya tafi dashi, Amira tana mamakin irin wannan mutum that have huge ego, in ba Haka ba batagab what's wrong with maida basket din abincin shi gida ba Amma tana kallon duk Sanda driver zaizo da abinci sai ya dauki Wanda ya kawo previously, Amira dawowa tayi zata zaune sai yace "Serve the food..." Ya fada Mata atakaice, juyawa tayi ga inda abincin yake ta bude ta dauko plate masu kyawun gaske dake cikin basket din ta zuba abincin da budewa yasata salivating don kamshin abincin is something else, she's a woman but she admires the cook of this food, ita ta mance rabonda tayi girki in ba yanzun da take tashi da sassafe ta dafawa kanta da Nasir breakfast da Kuma lunch food dinshi ba, faiz was still looking at the paper in the file Amma kou kadan hankalin shi Bai wajen sai wajen abincin da take serving don wani irin yunwa yake ji as the aroma of abincin bintu is giving him joy, tun kafin ta Gama zubawa ya Mike ya nufo inda abincin yake ya zauna, tana ganin Haka ta ja baya, one thing she loves about him is that Bai da halin bunsuru, Bai cewa you're a lady yayi maka naughty look kou yayi misbehaving da Kai, kullim face dinshi babu faraa balle yayi maka wata magana, ya samu wannan shedan a wajenta, tasan inda wasu mazan ne da yanzun suna maka Faran faran kawai don kana mace, Babu Mata lokaci ya Fara cin abincin ruwa ta dauko mashi daga cikin office fridge dinshi ta ajiye mashi ta jiya zata fita yace "Don't go anywhere...ki tsaya ki Gama what you started..."ya fada Mata atakaice, nan ta koma ta zauna Kan kujeran tana jiran ta Gama, she feels ok now tunda ba ihu kou harsh words don da ganin shi Bai damuwa ta zageka tas, Zama tayi tana jiranshi har ya Gama, Yana gamawa ya goge bakinshi yayi relaxing wajen for about another 10 minutes sannan ya dawo Kan desk Dinshi, "Where were we?.." ya fada still carrying the  file, Amira Zata bude baki yayi magana sai faiz yace "Yanzun in Banda abinki ga accountant Ina ruwana da wani accounting...." "Sir...as the head ya kamata ka San..."Bata karasa ba yace "Kou dai in bar maki office Dina...in bar maki position Dina kawai tuna naga kina nuna min aikina.... you want to show me you're capable..." Ya fada cikin gatse "Ba Haka bane... Am sorry..." "Aa ba wani ba Haka bane...ba wani sorry...kawai Bari in bar maki office Dina..."ya Fada Yana kokarin mikewa "Pls no..." Itama Amira ta amsa mashi Tana mikewa, ahankali ya koma ya zauna yayi Shuru,. Bayan  few minutes of silence yace "Kinsan you're going to be involved in every part of your plan...the meeting kece Zaki dinga daukan minute...har zuwa gidan gonan tare dake zaaje... In ma ni banje ba ke sai kinje...and you will be around for the accounting...komai Zaki tsaya...daga yau Baki da takamemmen closing time...sai sanda aiki ya kare...am I clear.." ya fada Mata, Amira da har ta Fara danasanin rubuta mashi wanna abubuwan wani irin fargaba taji because she felt what he is trying to tell her, da akwai pure threat a magnar shi, yanda yayi magana Yana nuna Mata sai tafi shi danasanin abunda ta rubuta, tunda ta nuna she's a workerholic zai tabbatar that she works, kou kadan Bai matsa Mata and she took that for granted, tunda ta nuna mashi she wants to work he is going to make sure she works, "Yanzun sau nawa nr Kika ce a dinga zuwa gidan gona Kuma..." Ya fada looking into the file again, Nan yaga Tuesday da Kuma Thursday, "Well sai ki dinga zuwa da Shirin ki every Tuesday da Thursday don zuwa gidan gona..." Ya fada Yana duba file din again. "Bari in duba next page Kuma..."ya fada again Yana budewa sai yaga bangon file din "Oh so that's all..." Ya fada Yana kallonta, Amira sadda Kai kasa tayi tana tunanin ta jawowa kanta, she can't just wait to tell Ahmed how this went, it's the biggest mistake of her life, wato ance tsuntsun dayaja ruwa shi ruwa zai doka, all she wanted to do was ta Zama Mai amfani a office dinta, ta Zama Mai kirkiran abu Wanda kou da Bata Nan zaace she's useful, gashi yanzun zai kaita ya baro, ina ita mace Ina zuwa gidan gonan man kwakkwa, "Yanzun dai time is gone so bazaa iya meeting yau ba...but gobe get ready da zuwa gidan gona...and make sure fa karfe Tara yayi banzo ba kisa driver ya kaiki...Kuna iya zuwa tare da assistant Dina...in Kuma Baki bukatar hakan then driver ya kaiki only you...put anything you see in writing...I want full report of how it went...sannan inason kiyi arranging meeting jibi in Allah ya kaimu...and make sure you write what we're going to discuss at the meeting... every bit of it..." Ya fada atakaice yana Mika Mata file din, hannunta na rawa ta Mika ta amshi file din tun kafin ta saki ya sakar Mata shi kawai tare da kauda kanshi gefe, "Sir...pls...am sorry...Zan yaga this...file...kaman it never happened..."ta fada sounding so broken, now the strength and courage is gone "Ai zancen kaman it never happened Bai taso ba because it happened...pls excuse me..." Ya fada atakaice Yana kauda kanshi gefe daga gareta, ahankali ta Mike rike da file din tana Mai regretting poking nose in this company's affair, tana fita ta Fara hawaye, she feels so hurt right now, gani take who is she da zata nuna iyawa, "Am just a mare secretary..."ta fada cikin ranta tana goge face dinta da gefen Vail dinta, Kan kujeran ta ta zauna tana hawaye Amma kanta kasa don suna zuba tana gogewa don Kar wani ya risketa tana Kuka, right now she's feeling inda tana da Hali kou Tana iya cigaba da Zama a gida da kawia ta manta da batun aikinta ta hakura da inda Allah ya ajiyeta har ranar da Habib zai dawo. Amma zuwa gidan gona, organising meeting da sauransu sun fiye Mata Zaman waje daya sau dubu, tunawa tayi that she's not a weak person, tasan Babu abinda zai Kai halin data fito wahala, Babu abinda zai Kai tsanar family dinka wahala, hannu tasa ta sake goge face dinta this time making sure wasu Basu zubo Mata ba, she shouldn't ask fragile because she's not, ita kadai tasan what she have been through from last 3 years zuwa yanzun, ajiyan zuciya ta saki cikin ranta tana tunanin she's not going to tell Ahmed about this, she's not going to make him regret getting her a job by looking weak and scared, she's not going to complain anymore, kawia she will face her job and do it right, she won't bored him with her sadness,. She sees yanda faiz da Ahmed keyi dyk sanda yazo daukanta, they're very close, too much complain about him might end their relationship, tasan Ahmed ya damu daita sosai and in har tana yawan complain hakan zai dameshi,he have done enough for them that she shouldn't disturb him again, she's going to make it look alright even if it's not, right now tasan ita ba kaman sauran yanmatan gari bane, she's a mother, she mothered a child out of wedlock, tasna if mistakenly akace habib Bai aureta ba then tasan da wuya ta samu wani, da sauri ta kauda tunanin by saying "Allah ya sauwake..." To the thought of Habib coming back and saying he won't marry her, kou sau Daya Bata taba tunanin Habib na iya dawowa and decide not to marry her, kullum she thinks positive Because she's an innocent girl, she's so innocent that Bata San da akwai yaudara ba, all she thinks is love. Tana Nan zaune thinking of yanda zatayi Organising meeting da Kuma abubuwan da ya kamata ta rubuta a tattauna, kou kadan Babu single hint kanta, she wants to go into her goggle don ganin what she should do Amma Kuma like he said Bai son Ana using waya lokacin aiki so she doesn't want to be caught breaking anyone's rules, wajsn karfe daya da rabi Bayan tayi sallah zuhr aka kawo Mata lunch dinta as usual, Nan tayiwa Ahmed adua cikin ranta ta zauna taci. Yau da Ahmed ya zo daukanta she looks so happy dukda she's burning from inside, her face is so bright and he asked how was her proposal and she answered with alhamdullilah, "Ya yarda.?..baiyi maki iskanci ba..."ya tambayeta Yana kallon ta "Aa...he likes it..."ta amsa mashi, "You see kou ..shi yasa kace cewa there's no harm in trying at all..."ya fada Mata,ita Kam cikinr ranta tana tunanin she's really in harm's way don kou ta zuwa gidan gonar alone is huge to her. Shi Kam faiz yaji Dadi sosai ba don komai ba sai don yanda Amira ta rufa mashi asiri, dad dinshi called him Yana tambayar shi Ina yaje dazun sai yayi mashi karyar yaje gani wani costumer dinsu ne inda alhaji yacs ya bar barin office dinshi don ganin single costumer tunda wasu that are more important might come in, ya fada mashi, faiz yaji Dadi sosai don ya mance rabon da yaji dad dinshi yayi mashi magana cikin such calmness, kullum sai nagging da Kuma fada, it occurred to him that she saved him from long time if nagging today, yau yayi deciding ya je gidansu Bintu don ya kwana biyu baije ba, he wants to show her it's alright now so Yana barin office ya wuce gjdansu bintu straight, he didn't tell her he was coming so Yana zuwa ya tarda ta zaune falo Babu dankwali sannan she's not too decent don Tana sanye da doguwar riga iya gwiwa and her legs are so hot, he never see her legs before, hankalin ta na Kan wayarta that kou kadan Bata San Yana Nan tsaye Yana Kare Mata kallo ba, "She's not so bad?..." Ya furtawa Kanshi calmly before yayi sallama Alhamdullilah 1/6/21, 8:42 AM - Ummi Tandama: 28💛💙❤💚? Damata ta biyu ❤💚💜💙💛? Zuwairat ummumaryam 2️⃣8️⃣ Bintu na ganin faiz ta saki wani irin kasaitaccrn murmushi tana mikewa tsaye tare da maida gashinta Bata looking more sexy to him, faiz na tsaye inda yake yace "Is mummy around?.." ya tambayeta cikin little bit of whispering Yana kwantar da murya kaman Mara gaskiya, ahankali ta girgiza mashi Kai before saying "Aa...taje unguwa...." Ta fada mashi calmly trying to make herself look more alluring to him, "Ba kowa gidan?..." Ya tambayeta Yana kashe Mata Ido daya looking naughty and not taking another step from where he is standing, ganin irin kallon da yake mata yasa ta sadda kanta kasa with a very beautiful smile on her face, the smile that's showing yau she's happy faiz Yana Mata kallon so da kauna, irin murmushin dake nuna you're very much excitement about something, she's so happy he is looking at her Haka, wato da gaske sexy dressing Yana daukan hankali namiji duk yanda yake ji da kanshi don ta lura her dressing is getting him Insane, gyara gashin kanta dake wajen kunnenta tayi tace "Eh..." Ta amsa mashi kaman she's so shy of him as all her knees downward is open and Bata da bra so her not to peeky breast is looking at him, now she knows yanda zata dinga kamashi, this is the best day of her life as his eyes on her is making her so joyful, ahankali da faiz da yakura Mata idanuwa Yana kallonta from her head down to her toes ya ware Mata hannuwanshi before yace "Pls zo ki rungume ni..."ya fadamata,Babu musu kanta kasa ta dinga takawa kaman Bata son tafiya ta Isa gareshi tayi hugging dinshi ya lumshe idanuwa tare da sakin wani irin ajiyan zuciya before yace "Sai naji...inama...a gidan mu ne Nan....kawai sai naji...I want to marry..."ta fada rungume daita Gam, bintu dake rungume dashi ranta Kal, tasan inda asiri tayi she will be so happy and glad to say the boka did well Amma sai ka kasance Babu wani Abu kaman hakan, idanuwa tayi rolling as he rub her hair, ai gobe zata Shiga kasuwa for more sexy dresses Wanda bazata saka daga Nan gida ba sai in taje gidanshi, tunda suke tare bata taba ganinshi Haka ba Sai yau,. "My king kenan..."ta fada cikin matsanacin farin ciki, . "Hmmm..."faiz da mood Dinshi ya sauya lokaci guda yace "Queen..." Ya fada Yana Dan loosing hold dinshi, ya rasa why lokaci guda yake shaawar ta, asalima Bai taba jin mood Dinshi ya sauya because of her, sakinta yayi, tare da Saurin samun waje ya zauna tare da Dora kafa daya Kan daya, "My king me Zan kawo maka..." Ta fada mashi tana dawowa ta zauna kusa dashi, faiz da manyan idanuwanshi Suka koma ciki yace "Tashi daga kusa Dani Kar ki jamin sharri...Baki San yanda nake kokarin daurewa ba..."ya fada Mata with a little smile Kan face dinshi, Bata ce komai ba ta Mike, if you see yanda wannan Yarinyar ta dinga tafiya sai da ta barshi Yana kallonta with his mouth open, she was intensionally twisting her body because of him, faiz ji yayi wani abu na rumbling a cikinshi, tana dab da shigewa kitchen ta juyo ta kalleshi suka hada Ido sai ta saki murmushi, Kai ya girgiza yana cewa "Zaki ci ubanki ne...ki cigaba..." Ya fada Yana relaxing Kan kujeran da yake yayinda ya Dora kafa daya Kan daya kaman wani basarake tunanin she's trying to turn him crazy, he is trying to be so nice to her, da akwai abinda ya faru daya tsaya mashi cikin Rai, the way Ahmed yake treating secretary dinshi is something else,. At times sai yaga he is trying to make him jealous kou Kuma Yana nuna mashi indirectly how to treat a woman, or he is showing him how to show someone your really loves them, shi dai yasa he is not in a crazy love, abun Yana mugun bashi haushi,. He will carry her bag, kou Kuma in sun fita tare zau bude Mata kofa Yana Mata wani irin kallo so da kauna. Drink bintu ta kawo Mashi ya amsa Yasha kadan. Dan hira ta dinga janshi dashi Yana Bata amsa daidai maganar ta, "My king...yauwa Wai wacece wannan Dana gani a office dinka..." Ta samu courage din tambayar shi bayab long time of trying to ask him Amma Bata samun wnanan face din, yau kam ta samu fuska sosai so she thinks it's the right time to talk about her and duk sanda ta tuna ta sai ta ji wani irin tashin hankali daita don she knows ba ita kadai zata mutu Kan faiz ba other girls are free to fall for him dukda he is not an easy  fish to catch. "My secretary..."ya amsa Mata atakaice, Baki bintu ta turo before saying "Wayyo babyna...nifa banson kana aiki da mace...Kar su kwashe min Kai..." Ta fada cikin tsantsan shagwaba, Dan murmushi ya saki tare da girgiza Kai yace "Hmmm my queen kenan...in inason yanmata kinsan Kou banyi aiki dasu ba Zan samesu a raga raga...so relax ..ban da case daita... besides she's not just any girl... she's the girl friend of my besty... wnanan Ahmed din..."ya fada Mata, wani irin sanyi taji cikin ranta but she have to say "Wannan Ahmed din da kuka taba zuwa Nan gidan?.. ta tambayeshi sounding surprised, ahankali ya daga Mata gira alaman yes, "Kam Amma sai ta bar babe dinshi tana aiki cikin company din maza...Kuma as a secretary?..." Ta fada cikin mamaki, kafada ya daga Mata alaman oho "Ai baby nasan bazaka yarda ni inyi aiki ba kou..."ta fada tana turo baki as she's among those lazy women da suna imagining how working life is, she's the type of lady da Bata iya aiki at all, irin matan Nan that just see kansu suyi aure kawai su haifi few children while husband pays all their bills, duk yanda kike classy, duk yanda yake sonki muddin zai kasance he is the one doing all the business, ace shi kadai ne zai fidda duk wata penny da zaa kashe gida then kina ruwa, Baki taba serious daraja idanuwanshi, bazai dinga shawara dake ba because he feels naki is to collect from him and nothing more, zai dinga boye maki wasu abubuwan when it come to his income because yasan you might demand from it ba kaman matan da kullum cikin requesting kudi suke "It's nothing bad... working woman is also good..."faiz ya amsa Mata after long silence kaman bazaiyi magana ba "Nidai ban son aiki...in tashi da safe kana shiryawa Ina shiryawa?...wa zai kula da gjda..."ta amsa mashi cikin shagwaba "Ai I didn't say you must work..kawai dai Ina fada maki yin aiki is not bad....and did you know a wajen aiki Mata are more likely to be smart than men?...I think they're more devoted to their job..."ya fada Mata calmly Yana lumshe idanuwa, wannan kalaman ya Dan tsotsa Mata Rai as she thinks his statement have something to do with his secretary, Baki ta tale before tace "Why did you say that?.."ta fada tana kallon yanda yake lumshe long lashes dinshi kaman yayi babban aiki from office ya gaji "Kinsan I have had about 5 secretary Amma Babu Wanda ya kawo single sign of change to my work sai ita..."ya fada telling the truth about how he feels about abinda ya faru yau, "Hmmm..."bintu ta fada sounding very jealous, zata Kara Magana faiz yace "Wai maganar secretary ya kawoni Nan kou ganinki....Bari in tashi in tafi..."ya fada yana kokarin mikewa, da sauri bintu to tashi daga inda take zaune ta zo waje fajz da har ya Mike ta kama mashi hannu tana cewa "Wayyo my king sorry ka zauna..."ta fada mashi, "I want to go home now...nasan before in Kai gida anyi magrub..." Ya fada Yana tsaye, "Baka fa Dade da zuwa ba.."ta fada Kama zatayi mashi kuka, "Nayi laifi Dana zo Kenan... shikenan bazan Kara ba..." Da sauri tace "Aa...ba Haka bane... sorry..." Ta fada tana magna da kyar, zagaya hannunshi yayi a shoulder dinta before yace "I want to thank you for those delicious meals...Allah ya bar min ke.... you have make it easy for me...kinsan yanzun ba sai na fita zuwa restaurant ba tunda mummy dake sa a hada min is mad at me..."ya fada Yana shafa shoulder dinta, wani irin Dadi taji as the most important man in her life is appreciating her little effort don ita Bata dauki Yi mashi girki komai ba, she can do it over and over again because she loves him, a gjdansu Mai aiki ke girki Amma ita take dafawa faiz abinci, did you know da akwai irin wanna yanmata, wayanda Basu aiki gidansu Amma da zaran ance saurayin su Wanda suke haukan so zai zo zasu dinga rawar jiki suyi mashi girki to their best efforts? "It's my pleasure my king..."ta amsa mashi cikin so much happiness, daya hannunshi ya saka cikin aljihunshi ya dauko wasu kudi that seem he counted them from office ya Mika mata Yana cewa "Baby manage it..."ya fada Yana Mika Mata kudin, bintu da tunda take Bai taba Bata sisi ba ta zaro idanuwa as she looks as the money da zai Kai a kalla 40 to 50k tace "Ka barshi...ban amsa .." ta fada tana lafe da jikinshi, "Nidai Zan Baki kudi kice Baki so kou?...lallai...ai shikenan..." Ya fada Yana maida kudin aljihunshi, Bata Kara cewa komai ba but she's thinking yanda he didn't even beg her to collect the money, tasan some men that really wants you to collect the money will beg you Amma faiz Bai Kara cewa komai ba ya maida kudin shi aljihunshi, da ganin shi zaiyi mugun rowa sosai, rakashi tayi har zata fita ya Galla Mata harara before yace "Wato Daman kina fita a Haka kenan..." Ya fada cikin somehow kishi, da sauri ta koma tana cewa "Aa...sai munyi waya...Zan kiraka anjuma..."ta fada mashi don tasan he won't call "Aa...jiya you didn't let me sleep well...Kuma gashi mungan juna yau...so suspend the call to next tomorrow... Kinga yawan baccina Yana son afara challenging Dina a office Dina..."ya fada referring to what Amira said dazun, yanda tace inda zai zo da wuri da zaayi kaza da kaza, it touched him Kuma hakan ya bashi kunya Amma dayake Dan duniya ne Bai nuna hakan ba but he wants to surprise them, yasna ba ita kadai take mashi kallon lazy boss ba, yasan it's all of them and he will really try his best don ya dinga zuwa da wuri kou da it means ya dinga zuwa office Yana Rama baccinshi a Chan. Bai da sauran alcohol and he is not going to buy it today like he use to, daya Kare yake sayan wasu, kou da kuwa bazai samu bacci ba yau he will sit a Haka har garin Allah ya waye ya tafi office. Yasan it's going to be a very long night but he is ready, kou gobe kawai yaje office da wuri ta ganshi kafin ya koma halin shi zai fi mashi. When things is women it's complicated, in namiji ne yayi mashi irin abinda Amira tayi mashi yau da zai kora shege ne kawai with damuwa, Amma she's a woman so Dole ya nuna Mata he is the man and the boss. "My king har sai jibi...yayi yawa fa..."bintu ya fada mashi "Aa baiyi ba..." Ya amsa mata atakaice "Nifa ban son gardama...in ba so kike mu Bata ba..." "Na daina..."tayi Saurin amsa mashi, dawowa yayi kusa daita yayi Mata kiss a goshi tare da hugging dinta na second kaman biyar sannan ya taka zuwa inda motar shi take ya Shiga ya bar Gidan heading straight home dukda he is feeling ya kamata yaje ya sayi kou daya ne yanda if yaji Bai iyawa Yasha kawai, Amma sai ya dage ya wuce gida, Yana shjga ya tarda babanshi da siblings Dinshi sun dawo daga masjid, dad dinshi tsayawa yayi ya kalleshi bayab ya fito daga cikin Mota ya nufoshi,kafin ya karaso inda yake tsaye sai ya shige part dinshi faiz yayi rolling idanuwa Yana cewa "Maimakon yayi saving Dina from the stress ya tsaya..."ya fada under his breath yana Shiga kofar da dad dinshi ya bi, Zama alhaji haruna yaui shima ya durkusa har kasa ta gaida shi, amsawa yayi sounding ok unlike before da in ya gaidashi say ta amsa looking very Angry at him, coming to his office Kuma ace yaje ganin client sounds so nice to him and he is happy danshi ya Fara daukan responsibility, Babu abinda mahaifa keso kaman ka dinga abinda zaka faranta masu, tunda ya Fara aikin a wannan office din Bai taba zuwa ya tarda shi Kan kujeran shi ba kullum sai ya tarda baizo ba Amma yau sai akace ya je ganin wanj so it seem he is coming back to his senses, "Ina ka samu secretary mace..." Alhaji haruna ya fada mashi sounding calm "She applied..." Ya amsa mashi Yana Dan Zama Amma da ganin irin zaman dayayi kasan he wants to go to his own apartment he is tired. "Madallah...she looks smart... hope tasan me takeyi.. "alhaji ya tambayeta, shuru yayi for a moment thinking imagine ya fada mashi what she wrote today he won't mind making her his assistant instead of his secretary.. "Yes daddy..."ya amsa atakaice "Madallah... it's up to you ka maida hankali ga aikin ka... you know Mata a office can be a pain in the ass..."Bai karasa ba faiz ya ce "I believe you..."ya fada kaman an fixgi maganar daga bakin shi, Dariya alhaji yayi faiz ya daga Kai Yana kallon how he is laughing, shi fa ya mance rabon da yagan babanshi Yana Dariya, it has been a while. Sai yaji he is happy. Hira sukayi Na Yan mintuna sannan ya Shiga bangaren mum dinshi ya gaidata, he is not respecting her to answer don she's still Angry and she have promised not to care about him until he have changed his way. Bangaren shi ya shjga yayi wanka yayi sallah waiting for the long night ahead, the good thing is Babu single alcohol a gida balle ya sauya raayi yace zai Sha, he was looking for something to take his heart away from the addiction Amma it's too strong and powerful, tamkar yahi kuka Haka yakeji,Banda rashin bacci it's like kana neman abinda in baka samu bazaka rayu ba, sai ya kasance in the whole world Babu abinda yake son yayi tasting kaman alcohol, juye juye ya farayi harzuwa karfe 12 yaga Babu alaman bacci at all,wayarshi yadauka ya Kira bintu sai yaji her phone is switched off. He really regret abinda ya fada Mata dazun Kan Kar ta Kira shi, rasa inda zai saka Kanshi yayi ya Mike ya koma falo ya kunna kayan kallon daya mance rabon da ya kunna, searching channel din kallo ya dingayi yaga Babu abinda ya dauki hankalin shi, he is not a fan of watching movies, he is not a fan of anything but alcohol, wannan Daren ya zame mashi the longest night of his entire life, it was the first night da ya gan dare as yaga Rana. Kou kadan Bai jin baccin. It come to the extent he stood and start praying begging Allah to help him out of this. Kallon agogo ya dingayi waiting for lokacin sallah asuba, Ana Kiran assalatu ya Mika ya Shiga wanka yayi alwallah ya fito ya saka jallabiya ya tafi masjid. Suna dawowa ya Fara Shirin office. By 6:30 ya Gama shiri but Babu abinda ke damunshi like headache, he is feeling yanda kanshi ke bugawa da karfi. Yana fita ya nufi bangaren mum dinshi yaga Bata Nan, bangaren dad dinshi ya Shiga ya tardata tare da Hajiya Fatima, the way she looks at him shows she's so happy, amsa gaisuwar shi tayi cikin farin ciki "Are you off to the office kou da akwai inda zaka?.." alhaji ya tambayeshi cikin mamaki, "Eh...inason..duba gidan gona ne....yau."ya fada kaman it was his idea in the first place, the look of proudness Kan face din dad dinshi make him want to continue doing this everyday Amma it's totally impossible to him as shi kadai yasan what he is feeling right now, as he stands there he decided something, what he decided was Babu abinda zai sa ya Kai danshi karatu wata kasar, Babu abinda zai sa ya Kai danshi kasar turawa that Basu San wrong From right karatu, right now he believes inda Yana gaban iyayenshi kilan bazai Shiga irin wannan matsalar da ya Shiga ba. Him alone knows what hell he is going through right now. Barin su yayi bayan yayi masu sallama hajiya Fatima saj kirari take mashi tana dariya. Hajiya kadijatu Kuma koma bangaren ta tayi tasa masu aiki su hada mashi good meal. His favorite don she wants to give him lunch today. Bangaren Amira ma Bata samun baccin kirki ba don she's so much afraid of how today is going to be, gashi she have nobody to talk to about it. She's just imagining herself in a very big farm land da Babu mace kou guda sai ita, walking in-between palm trees, she's lucky bacci ya dauketa around 2 before you know it her alarm ranged and she's ready to go the kitchen don hadawa Nasir abincin shi. As usual sanda suka Saba barin Gidan Ahmed yazo ya dauketa, Saida suka Ajiye nasir a school suka wuce wajen aikinta. Kallon Ahmed tayi tace "Yaya...yau zamuje gidan gona..."ta fadamashi calmly not because she wants to tell him but because Bata son ya Fara tunanin kilan she's hiding something From him, yanda tayi maganar shows she's ok and ready for it but deep down she's so petrified. Bemused look ya watsa mata before yace "Gidan gona Kuma. .me zakiyi chan..'" "Ba komai...kawai Zan raka boss Dina ne..."ta fada feeling ok. Heenerh special turaren n humra,we have halut,gabgab,hawi,sandal flex,kuskus,kajiji, bakar humra na zuwa wurin maigida,farin humra,brown humra,humra ne hadaddu zasu kama kayanki a bedsheets dinki,zasuyi kwanaki a jikinki da kaya,kaduna nake da zama ina aikawa ko ina insha Allah,ga man kitso hadadde daga maiduguri,yana hana karyewan gashi kai yayi ta kamshi ,tsawo da laushi,akwai special pepper n cin tuwo da kuma na garlic,duk yanda ya siya zai dawo insha Allah a tuntubeni ta number waya 080836987344 Alhamdullilah 1/9/21, 8:56 AM - Ummi Tandama: 29💜🧡❤💚? Damata ta biyu 💙💚❤🧡💜? Zuwairat ummumaryam 2️⃣9️⃣ "Ikon allah masu boss..."Ahmed ya fada cike da takaicin abinda tace, Bata sake cewa komai ba but she Sense the anger on him kou Dan yanda yake tukin, "Yaya ni nace Zan bishi...basgj yace in biyo Shi ba..."ta fada mashi ba don komai ba sai don Kar ya tambayeshi why he is taking her to farm house, Kuma she's so praying that Kar ace shi zai kawo Mata lunch yau yazo ya gan shi a office yayinda ita Tana gidan gona, tana Aduar Allah yasa Kar tafiyar yazo da delay ta dawo da wuri,. She wants to do her job for as long as Bai da Haram ciki, she wants to be a strong lady so that maybe one day she will have a good story to tell after the bad one, "Kinyi kokari ai...the best secretary..."Ahmed ya fada atakaice Yana tuki da gudu, Dariya tayi don ta nuna mashi it's nothing "Yaya... gaskiya abokin ka Bai da matsala...Kuma Bai fiye sakawa mutum Ido ba...in na shigo da safe na gaisheshi Babu abinda zai Kara hadani dashi sai if yayi Baki kou if something important happened..."ta fada mashi don ya kwantar da hankalin shi don she Sense he is angry about what she told him, assuming ta San hakan zai Bata mashi mood Dinshi this early morning da Bata fada mashi ba, saidai taga yanda suke da kusanci da boss dinta he might tell him and kou kadan Bata son yace she's hiding something from him "Ai ba kowa ke namamajo ba..."ya amsa Mata atakaice. Ta dai Lura mood Dinshi won't be ok nor matter what she will do Wanda hakan yasa tayi shuru bata sake cewa komai ba har Suka isa gaban company din, Yana parking yace "Do you have any specific food you want to have for lunch?..."ya tambayeta not looking at her "Aa...Yaya..." Ta amsa mashi. Saida ta saka leg dinta daya waje ta tuna da maganar wata data ce Tana son Kaya, "Yaya...kana iya ganin alert...wata tace zata turo kudi yau..." "Ai Daman in Naga alert nasan it's yours...tunda kinsan am not using the account..."ya fadamata still atakaice, Bata dai Kara cewa komai ba ta sauka daga motar shi ya ja motar ya bar wajen. Tsayawa tayi for some minutes sannan ta Shiga, to the shock of her Life sai taga Motar faiz. Faiz came so early that Bai tarda kowa ba sai maigadi, the last time he came this early he was still drunk so Yana zuwa bacci yayi Bai kula ba Amma yau idanuwnshi bude Kuma he is ready to deal with some people yau especially da yake cikin bad mood, most of the workers Basu zuwa da wuri as the boss Bai zuwa da wuri, wasu will come in at 8, wasu 8:30 wasu 9 wasu har 10am don sun San Bai zuwa sai ya wuce 11am it's kind of known to everyone that he doesn't come early at all. Kou da yazo ya kalli agogon hannunshi it was 7:18am, koina shuru, shi kanshi maigadi da daya bude gate din was very shocked to see him, securities Kam suna bacci Basu tashi ba, Yana fitowa daga cikin Motar shi ya Kira maigadi, Nan ya taho da gudun tsiya kaman zai tashi sama "Ina sauran masu gadin..."ya tambayeshi "Suna ciki..." Ya amsa mashi "Oh...Ashe ciki aka kawo su suzauna kenan...." Ya fada mashi face dinshi daure hade da matsanacin ciwon Kai sake damunshi, "Kirasu..."ya fada yana maida hannuwa cikin aljihunshi, da gudu Mai gadin ya Kira sauran masu gadin dake kwana a company, da gudu suja dinga fitowa duk yawancinsu Babu wnada yayi sallah, wasu har da sallabar bacci a face dinsu, if you see how disgusted faiz is sai kace he is an angel, wani irin kallon kazanta kawai yake masu, gaidashi Suka dingayi duk sunyi wuri wuri da Idanuwa kou amsawa baiyi ya Kira maigadin daya bude mashi gate yace ya kawo Mashi kujera, da sauri ya kawo Mashi ya ajiye mashi gefe guda ya zauna ya Dora kafa daya Kan daya, wayarshi na Fara Ringing yaga bintu yaja tsoki ya ajiye wayar Yana cewa "When I wanted to talk to you Baki bani Wannan Daman ba..."ya fada Yana maida wayar aljihunshi. Bai Dade da zuwa ba wasu daga cikin masu shara Suka zo, kallon agogon hannunshi yayi yaga su Basu makara ba, Bai tsaida su ba suka wuce duk suka Fara aikinsu. A cikin 100% na masu aikin Yan kadan ne sukazo before 8am cikinsu har da Amira, she was so surprised and stunned for seeing his car, kou kadan Bata ganshi ba tana Sauri zata wuce kaman ance ta juya sai taga Yana zaune Yana kallon ta, da sauri ta wuce. daga karfe 8am ya Fara tsaida duk wayanda suka zo. Amira na cikin office dinta tana jiran yace ta tafi. She wonders why he came early Haka yau, she's thinking kilan he have decided to go to the farm land, tunani dai kala kala ta dingayi waiting for his next line of action. Karfe Tara daidai faiz ya fadawa Mai gadi ya rufe mashi gate din company Kuma ya fada mashi ya fadawa duk waynda yazo daga baya he is fired, cikinsu Kam har da Mister bamaiyi shima Bai zo ba, wayanda suka zo ya tarasu kaman wasu soldiers yace "Yau shine dama ta karshe gareku....duk waynda ya Kara maganar zuwa wajen aiki ya San he is fired...if it's because Kuna ganin ban shigowa da wuri kuke zuwa sanda kuka gandama mu zuba ni daku..."ya fada masu atakaice before yayi hanyar cikin office dinshi. Yana shjga Amira ta Sha jinin jikinta, da shiganshi da fitar shi kou minti biyar baayi ba, he kind of happy doing this tunda zai samu respect a idon workers dinshi da Kuma iyayenshi, it's so difficult for him right now, abun baa cewa komai. Yana son ya barta Nan office din don kou ta je babu tsiyar da zatayi a chan but she brings it up in the first place so she should be involved in all, Yana fitowa yace "Muje..."ya fadamata Yana ficewa daga office din, Babu waisting of time ta fita daga office din tabi bayanshi. Motar company ya Shiga ya zauna baya yayinda driver da sai yayi wata bajyi aikij komai ba saidsi ya amshe salary dinshi yana zaune gidan gaba, Amira na zuwa ta Bude baya, wani irin kallo faiz dake zaune gefe daya ya watsa Mata tayi Saurin maida motar ta rufe ta koma gidan gaba ta bude ta Shiga ta zauna kanta kasa Nan driver ya jasu Suka bar company, wayarshi sai Ringing kawai yake Amma kou kallon wayar baiyi balle ya daga, ita dai Amira Bata da personal case da faiz but Bata sonshi, bawai saboda wani Abu ba sai sabida halinshi he is so full of himself, inda Bata ganshi ba she will say see handsome guy Amma zaman datayi dashi na few days yasa ta gano he is not even worth admiring at all, halinshi sai shi,ganj take matarshi ma tana kokari da take zaune dashi dukda batasan ya zamansu yake ba she's sure he will be doing anyhow a gida, relaxing faiz yayi a Bayan Mota Yana aduar Allah yasa ya samu bacci kou na minti talatin ne kafin su Isa kou ya samu saukin abinda yakeji, wannan ciwon Kai dake damunshi ya haddasa mashi over red eyes Wanda ba Haka idanuwanshi suke ba, Dan relaxing yayi tare da lumshe idanuwa praying he have some sleep. They drive in absolute silence har Suka isa makeken gonan that is about 10 to 20 hecters of land. Amma anyi mashi fence that akayiwa sign da keep away. Gate din aka bude masu driver ya Shiga yayi parking Amira ta Fara fitowa while it take faiz about 5 good minutes ya fito, ba don Bai son fitowa ba sai don ciwon kanshi is weighing him down. He is feeling very bad Sosai, da kyar ya samu ta fito ya gyara kayan jikinshi, wayanda ke aiki wajen na ganinshi duk suka Fara kawo gaisuwa, da akwai motar da ake yawo dashi a farm land din shi ya hau aka Fara taking dinshi round, tafiyar duba wajen alone is something else, Yana da girma da kou nawa zaa baka bazaka ita zagayata a kasa without getting tired ba, tare suke da Amira and duk sanda ya daga Ido Suka hado Ido sai ya Galla Mata harara don he is thinking she's the one that made him want to come to office as early as possible, Bata cewa komai sai ta sadda kanta kasa thinking kilan he hates her as much as she dislike him saidai he is the boss so he can show his own attitude while ita Kuma have to hide her feeling because she wants to keep her job, inda zaayi competition na iya harara da tasan she zai lashe competition din because he can eye someone kaman mace. "Wai wait a minute...Haka Nan Kika biyoni Baki d a abunda Zaki rubuta?...did you think you're on a tour?.." ya tambayeta kaman he is just seeing her with any jotter for the first time, shuru tayi Bata ce kala ba, "Kar in Kara ganin hakan... you take note of everything that happens...madam Secretary..." Yayi adding cikin serious rashin mutunci, kallonshi tayi na second guda Suka sake hada Ido ya sake Galla Mata harara "Stop looking at me..." Ya hantareta "Toufa.." ta fada under her breath, baji abinda tace ba but yaga bakinta yayi motsi "What did you say?..." Ya tambayeta Kai tsaye, "Are you insulting me?..." Ya fada cikin fushi yayinda motar sake dauke dasu Yana yawo dasu, "Aa..."ta fada da sauri, he feels like launching his anger on her right now, knowing she's the girl friend of his friend won't let him handle her the way he should, inda ba budurwar Ahmed bane Babu abinda zaisa ya raga Mata at all, especially when when poke her nose in the company's affair. Kou rabi basuyi ba yace a juya, suna juyawa aka maidasu wajsn gate Nan yace duk masu aikin wajen su taru, yasan suna da over 300 to 400 workers a wajen Amma mutanen dake wajsn Basu da yawa, suna taruwa yaga shi Bai gan shugabansu ba, Kuma mutanen dake wajen Basu Kai mutum hamsin ba, he asked Ina sauransu wasu suce suna cikin gona wasu Kuma suce ai sun fita da sauransu, Nan ya fada masu a bashi list din masu aiki aka bashi daga office din Shugabansu. He called attendance kaman in secondary school, he is feeling sick Amma bazai Bari zuwanshi Nan ya Zama in vain ba, he have to make a little change since he is here, duk wanda Bai Nan saidai ya saka mashi cancelled, Saida ya Gama Kira ya fadawa wayanda suke Nan cewa su fadawa wayanda Basu Nan daga yau Basu da aiki a gidan gonan. One thing about how he makes his statement that ba alaman Wasa kou alaman he will take his words back, Amira dake tsaye gefe was wondering wane irin mutum ne Wannan da Bai da mutunci, firing over 300 people at a time Kuma he doesn't care, abun Yana Bata mamaki,. Most of those people are older than him, Babu Wanda zai bashi advice kan abinda yake Yi, tunawa tayi da dad dinshi ma Bai da sauki so is his wife so she thinks he live in a circle where what ever he will do is ok with the people around him, she wish zata iya fada mashi ka Basu wata dama, at Least kou sau Daya ne,Amma who is she to say a word to the good looking but bad habit dude. Kallon su yayi yace a kawo Mashi accounting na wannan gidan gona. Haka Nan he wants to know Ina problem din makudan kudin da suka bace yake, Nan mataimakin shugaban wajsn ya dauko ya bashi , "A sakamin a mota..."ya fada mashi atakaice Yana juyawa. Nan mutumin ya Kai cikin Motar shi, "Daga yau Kaine shugaban wajen Nan...ka samo new workers..."faiz ya fadawa mataimakin shugaban, The man look excited for he seem happy with the position. Bai Kara Bata lokaci ba Suka koma cikin Mota, faiz dafa goshinshi yayi ya saki "Washhh..."ya fada under his breath with his two eyes closed, Dan kallonshi Amira tayi through mirror deep down tana cewa "Ba Dole kace washh ba...small aikin dakayi har ka gaji...lazy fellow kawai..." Ta fada cikin ranta as driver Yana jan Mota. Suna shigowa cikin gari faiz ya fadawa driver sunan wani waje ya fada mashi, Nan driver yayi parking a gaban wajen lokacin karfe daya sauran few minutes. Babu wasting of time faiz ya fita ya Shiga wajen. It's where he buys his alcohol, Babu alaman Ana saidawa wajsn as it's a big super market Amma duk masu Sha sun San where to get it. Bayan kaman minti biyar zuwa goma ya dawo da well package abu cikin wata Leda da baka iya sanin abinda ke ciki,. Ji yake kaman ya bude ya Shiga,. Haka ya shjga Mota ya Dora abun Kan kafar shi Yana shafawa ahankali, his body is shaking, all he wants is to have just a sip, just a taste of it, gani yake bazai iya jurewa ace sai ya tashi daga office Yasha ba, he knows yau dad dinshi will call him to ask him what happened, he will have to explain, if he is drunk he won't be able to do that, Haka dai suka Isa office, da sauri ya Shiga office dinshi jikinshi na rawa, Yana zuwa ya tarda abunci basket har biyu a office din secretary, Amira shigar mashi tayi da abincin su biyu, Zama yayi looking very tired and sick, Yana ganin both basket ya gane it's from his mom and bintu, wato she's happy with him today and she's sending him meal, tana ajiyewa ta fita ya Dora Kai Kan desk dinshi, if you know what he is going through zai baka tausayi, trying to fight addiction without any help is not something that is easy to do, his parents happiness is at stake, his own work is at stake, komai is at stake,ya rasa yanda zaiyi, idanuwanshi sun koma kaman garwashi, gani yake kou me zaa bashi a duniya in har ba giya Yasha ba he won't be satisfied, he is not someone that is drinking and happy to be drinking, he is drinking because he can't do without it at all, he is feeling Kaman zai mutu, hannunshi na rawa ya dauki giyan daya sayo Yana kokarin bude package din, yanda suke wrapping dinshi daga chan inda ake saye is so secretive, kaman an dakatar dashi ya Mike ya bude kofar office din secretary Amira tayi Saurin daga Kai, idanuwanshi sun mugun Bata tsoro,. Sauke idanuwanta tayi tana mikewa tsaye, giyan hannunshi ya Mika Mata still wrapped, . "gashi....ki ajiyemin.... don't give...me sai...in kin tashi..."ya fada Mata, ahankali Amira ta taka zuwa wajenshi, kafin ta amsa yayi adding "Nace ki bude?.." ya tambayeta Kai tsaye, Kai ta girgiza mashi "Good...yanda na Baki Haka Zaki bani..."ya fada Mata Yana Mika Mata, amsa tayi taji abun a bit heavier than it's suppose to be, juyawa yayi zai shige ciki yayinda Amira ta koma seat dinta gami da ajiye abinda ya Bata Jan desk dinta, tsayawa yayi ya juyo gareta yace "If kina bukatar abinci.... kina iya zuwa...ki dauki...dayan... basket din..." Ya fada Mata, "Aa... nagode..." Ta amsa mashi calmly, "Kije... company clinic...kice nace a Baki Panadol..." Ya fada Mata kaman ba shi ba don she's really wondering what's wrong with him, this is the ever calm statement heard from him, yau maganar shi ba sama sama ba, but calm, inda zai dinga magana Haka always da ba karamin kyau abun zaiyi mashi ba, komawa yayi office dinshi yayinda Amira ta fita don zuwa clinic da sunan shi it written boldly kanshi. Faiz bude basket din abincin mum dinshi yayi ya Fara ci Amma kaman Yana taunar paper as kou kadna Bai mashi dadi, duk wani Dadi yanzun yabi bayan Shan giyan shi. Yana cikin ci ta kawo Mashi yasa ta Ballar mashi ta zuba mashi ruwa Tasha sannan ya Kara da "Thank you..." Ya fada Yana cigaba da cin abincin to fill the empty space. Amira na fita Ahmed da tun safe kishi ya hanashi sukuni na shigowa, he have to bring her like lunch himself ba don he have enough time ba sai don yaga if sun dawo or not, "Yaya..." Ta Kira shi with a smile, "Naam...har kun dawo kenan..."ya fada Yana kallon ta Yana tunanin it's a very big mistake letting this beautiful girl work in this office, "Yes tun dazun ma..." Ta fada Mashi, abincin ya ajiye Kan desk dinta before yaga wannan abun da faiz ya Bata, "Meye wnanan akayi rapping Haka..."ya tambayeta "Boss ya bani in ajiye mashi...and he said I shouldn't give him har sai na tashi..."ta amsa mashi tana daukan abincin ta don ta she's hungry, Ahmed feels sun Fara shakuwa da faiz tybda har zai Bata Abu ta ajiye mashi, "Menene tou..."ya tambayeta "Wallahi Nima ban sani ba..." Dauka Ahmed yayi da sauri Amira tace "Yaya...ka ajiye ..yace Kar in bude..." "Ai ke yace...ni Kuma daban..." Ahmed ya fada Yana kokarin bude abun, cikin matsanacin tashin hankali Amira ta Fara cewa "Yaya...pls don't open it...ni ya bawa...Kar kasa yaga bakina..." Ta fadawa Ahmed that is almost done with the opening, "Ikon Allah...it seem yanzun kinfi ji da boss dinki kaina kou..." Ya fada Yana kallon yanda damuwa ya bayyana Kan face dinta saboda abun hannunshi, "Aa Yaya ba Haka bane...ban son yace ya bani Abu Kuma na bude kou na baka ka bude..." Ta fada cikin damuwa,banza yayi daita ya Dan samu bude small part cikin Abun, Nan yaga rubutun cikin daya daga cikin kwalban dukda Bai fiddo ba Balle Amira ta gani he knows what this is, Bai Kara cewa komai ba ya nufi kofar office din faiz da abun hannunshi despite he is in extra deep shock that faiz ya Bada a rike mashi, Amira ji tayi ta Daina Jin Dan yunwar dake damunta saboda damuwa, Ahmed nabude kofar faiz ya juya gareshi,ganin abinda kehannun Ahmed yasa faiz dafa goshinshi tare da cewa "Fuck..." Alhamdullilah 1/9/21, 8:56 AM - Ummi Tandama: 30❤💜💚💙? Damata ta biyu ❤💜💚💙🧡? Zuwairat ummumaryam 3️⃣0️⃣ Yanda yayi magana da Kuma yanda ya dafe goshinshi tare da sadda kai kasa kasan he is in so much shame and anger, inda yasan asirinshi zai tonu da Bai gan abunda zai hanashi ya boye shi da kanshi,he is afraid he might end up drinking gashi Kuma abun yazo da matsala, Ahmed Bai yarda da abinda ke faruwa ba, inda faiz zaiyi mashi karya da cewa wani nayiwa seizing zai yarda Amma his actions yanzun ya nuna nashi ne, ya nuna he is so guilty, ahankali Ahmed ya Karasa inda faiz daya dafe goshi yake zaune da abinci gabanshi, daya daga cikin kujerun da ke cikin office din ya dauka ya kawo kusa da faiz ya zauna before yace "What is this?..." Ahmed ya tambayeshi Yana nuna mashi abun hannunshi, fajz kasa daga Kai yayi saboda kunya ba, "Pls tell me...what is this...."Ahmed ya sake asking Dinshi sounding very calm, still faiz Bai ce komai ba, ahankali Ahmed ya Ida warware package din ya Fara daukowa daga cikin  bag din Yana ajiyewa Kan table,. They're about 7 different bottles of alcohol cikin package din, ba masu girma bane Amma kwalban su alone ya nuna masu tsada ne, "Kasan I have been praying....nace what is this my Friend is addicted to...har Ina rokan Allah in har da akwai Dan little help da Zan iya baka Kan abinda ke damunka Allah ya baka ikon fada min...in Kuma ba abinda zanyi maka sai Kara salt to injury Allah yasa Kar in sani...now I know..."Ahmed ya fada sounding very calm Babu alaman critic kou guda cikin muryar shi, he is not sounding judging,  yanda yake magana cikin kwantar da murya ya taimakawa faiz wajen samun kwarin gwiwa as his fear ya Dan ragu, he is stubborn but Yana da tsoro sosai, ba kaman yanda ya dinga kokarin boyewa,yanda ya dage babu Wanda zai Sani dagashi sai Allah, now Ahmed knows, and he thinks his girlfriend knows too. Kou kadan Bai jin Yana iya daga Kai yanzun, "How comes faiz...baka San illah wannan kayan ba..." Ya tambayeshi cikin calmness, faiz shuru yayi Bai ce komai ba, sauke hannuwanshi daya dafa goshinshi yayi ya hadesu waje guda Yana murzawa ahankali, sai kallon giyan da Ahmed ya ajiye kawai ya ta wutsiyar Ido, he feels like grabbing one ya bude ya Sha, Ahmed yaga yanda yake kallon kwalban, ahankali ya bude bag din daya fiddasu daga ciki ya Fara maidawa because he sees yanda faiz ya dinga kallonsu Bai kou kiftawa, Saida ya Gama ajiyewa yace "Baka ce komai ba ..kou am disturbing you..."Ahmed ya tambayeshi, kaman wani karamin yaro ya Fara girgiza mashi Kai alaman aa "I don't know what to say..."faiz ya fada voice dinshi na rawa Sosai kaman zaiyi kuka "You should say something...am not going to judge you....I won't say harsh words to you...kowa Yana da matsalar shi...so it's only a fool that judge others Kan matsalar rayuwa...."Ahmed ya fada mashi, ahankali faiz ya daga idanuwanshi da suka koma kaman garwashi ya kalli Ahmed before yace "It's above me... it's totally above my power...I can't stop it....na kasa daina Sha...I have been drinking to stupor for the past few years...." Faiz ya fada idanuwanshi cike fal da kwalla, "Subhanallah..."Ahmed ya fada cikin matsanacin damuwa sosai don yasan doing something for good 3 years Kuma Babu tsayawa is not easy to abandoned, "Su daddy sun sani?..." Ya tambayeshi "Aa...Babu Wanda ya sani...I have been hiding this....I can't tell anyone....I can't share such heavy secret da kowa...." Fajz ya fada Yana Saurin goge hawayen daya Fara zubo mashi, a zahurin gaskiya tausayi ya bawa Ahmed, If someone is doing someone is doing something Kuma Yana da alaman damuwa that means yanayi ne because Bai da zabi, wasu will be doing bad things Kuma they will be ok with it, wasu Kuma sunayj Kuma Yana damuwa. "Amma ka taba yunkurin dainawa...kou da sau Daya ne?..."Ahmed ya sake asking Dinshi "I can't...I tried but i can't...jiya ban Sha da dare ba...I have to buy now because I feel kaman na mutu..."faiz ya fada Yana hawaye, mikewa Ahmed ya Yi ya dauko mashi tissue ya Mika mashi, amsa faiz yayi ya bude ya goge face dinshi dashi Amma still the pain and shame he is feeling won't stop him from shedding tears, "Amma inda zaka dage...kaman yanda baka Sha ba jiya kayi hakuri Kar kasha at all kilan da ka daina...." Ahmed ya fada mashi "I can't...ban iya dainawa....I can't stay without drinking it..."ya fada new tears na rolling Yana gogewa "You can't fight this alone ...bazaka ita fighting addiction a lone ba... you need help.... you have to trust someone... you have to trust me..." Ahmed ya fada Yana dafa shoulder dinshi "Did she know?...did she see what's inside?.."faiz ya Tambayi Ahmed don yaji if Amira ta gani then abun kunyar yafi mashi yawa. "Aa...she didn't see..." Ahmed ya amsa mashi, idanuwa faiz ya lumshe yace "Am in deep shit... yanzun ya zanyi... advice me pls...help me...I Wish Zan iya dainawa..." "Zaka iya Mana... nothing is impossible..." "Bazaka Gane ba... just daga yesterday zuwa yau da ban Sha ba...am feeling kaman Zan mutu..." Faiz ya sake fada mashi Yana goge face dinshi sabida Bakin ciki da Kuma takaicin yau gashi Yana Wannan maganar gaban abokin shi, he feeling so ashamed of himself, "Let me tell you something....a secret...I was fun of playing with myself until I have satisfaction..."Ahmed ya fada mashi nashi darkest secret, abinda Bai taba fadawa kowa ba a duniya, yaga they're on the same page dashi so he feels telling him zai taimakawa faiz, ahankali faiz ya kalleshi jin abinda ya fada mashi, "Yes..." Ahmed ya fada mashi cikin sanyimurya, "Kasan how it is if kana kasar waje...with all sorts of naked girls everywhere... it's new to people like us that are from the North...bamu Saba da ganin Mata haka ba...so in sau goma Zan gan naked Mata...I have to satisfy myself..."ya fada mashi Yana Mai jin kunyar abinda yake fada mashi, faiz daina hawaye Yayi feeling lot and lot better hearing he is not the only one in deep secret shit, Amma yaji he used the word was that means kilan ya daina "Kuma going straight to girl and tell her you want to sleep with her is not an easy task for people like me....gani nake bazan iya kusantar mace da kazamar magana ba dukda I know it's nothing over there..." Ahmed ya fada Yana kallon yanda faiz ya kafe shi da idanuwa Bai kou kiftawa, it feels so good to know that ba shi kadai ke mugun abu a boye ba, he feels like hugging him for sharing this with him, yaji dama dama, Ahmed is indeed a great friend as he knows da Daman mutane will hide theirs while dig into your own secret, "Zuwa kasar waje really get me messed up..." Ahmed ya fada calmly faiz yace "Me too....kou kadan ban gan alkhairi da zuwa kasar turawa karatu yayi min ba....it ruined my life..."faiz ya fada mashi "Wallahi me too...nasan if har na Fara saduwa da Mata kou gida na dawo bazan iya dainawa ba tunda ba aure gareni ba...so I feel satisfying myself is ok but daga baya ya Fara zamemin balai...kou kallo nayi in har zanga Mata da Miji suna kissing sai na biyawa kaina bukata....I searched online how to stop masturbating Amma nothing really helped...daga baya the only thing that helped me was tunawa da irin azaban dake jira na muddin ban tuba na daina ba...."Ahmed ya fda mashi, faiz kallonshi yayi Yana jiran yaji how he really fight it, "Ahankali na dage...na cije...kou naji inason inyi sai in dinga adua..with time na daina..."da sauri faiz yace "You're not addicted to it....naka ba addiction bane...Kuma naka da sauki kan nawa.... drinking ya Zama jinina....duk sanda van Sha ba I won't sleep..." "Ahaka zaka dage...zaka dage and remember what await you if you die drinking....if you die in your sleep after drinking...kayi kokari ka daina....am not going to say ka daina lokaci guda....ka dinga limiting dinshi.... ahankali zaka daina..." Ahmed ya fada mashi, idanuwa faiz ya lumshe knowing too well how he tries to what he just said, several times zai dauko yacs sipping kawai zaiyi Amma at the end sai ya koma ya shanye shi duka "It's not as easy as it sounds...I have tried that Amma Sam ban iyawa....komawa nake in shanye duka....sai nasha nayi tatil nake bacci..." "Kq bae ajiyewa da yawa...in har zaka ajiye da yawa Dole zaka Sha da yawq...and you should know how it damage your system.... alcohol is is dangerous to health.. you can keep hiding it but believe me if har baka daina ba people will get to know some day...kou ya sakar maka wani ciwo da dr will have to tell your parents drinking ne yaja maka...pls for your own good try as hard as possible to Stop it... just imagine inda daddy ne ya kamaka haka yau did you thinkhe will take it likely with you...."Ahmed ya fada mashi cikin very calm tune, faiz shuru yayi yana tunanin Kan rayuwar shi, yasan for sure dole asirin shi zai tonu someday, "That's exactly why kaga bana son auren Nan... because am scared zaa gano ni...how will I have a wife when. I have to drink...oh my gosh...rabbi help me out of this..."faiz ya fada "Kai zaka Fara helping kanka tukun... you should help your self by trying to stop it..." Ya fada Yana duba agogon hannunshi, "Kai...yau am going to be late a office fa..."ya fada Yana kallon faiz, da sauri faiz yace "Pls Kar ka tafi ka barni...pls don't go..."ya fada kaman karamin yaro, Dan Dariya Ahmed yayi yace "Ban son in makara dawowa daga lunch break...ni kou abinci ban ciba nace Bari in Fara kawowa Amira in yaso sai in sayi nawa in Kai office inci..." "Pls ka Kira kace something came up at home...pls...ga abinci Nan sai kace...Dan Allah kar ka bar ni kadai at this moment...I have never discussed this with anyone and talking to you about it helps alot..." Faiz ya fada Yana marairace mashi, "Kadai san ban Dade da Fara aikin Nan ba...don't let me loose my job ooo..." Ahmed ya fada Yana dariya tare da fiddo wayarshi, faiz dai Vai ce komai ba but Bai son ya tafi at all. Wani Ahmed ya Kira Yayi mashi karya Kuma mutumin ya yarda, Nan ya kashe waya faiz ya Mike ya dauko mashi dayan basket din abinci ya fiddo mashi food warmers din ya Fara ci, Amma kaman wani maye faiz sai kallon wannan alcohol din kawai yake. Amira Kuma tana waje ta kasa kou ci abincin ta as tsoro ya ratsa zuciyar ta as she's thinking her boss is going to be mad at her sosai dukda Bata San abinda ke ciki ba Amma the look Ahmed ya shjga dashi is the look of someone who is surprised and shocked, she wonders what it could be sannan taga ya Dade ciki, another thing is that batayi sallah ba and she just can't wait ya fito in fada zaiyi Mata yayi Mata a wuce wajen ta samu sukuni don tasan he will definitely say something about it, he clearly told her not to open it and now ba only opening akayi ba sai da aka Kai mashi ita bude, all she's Waiting for is ya fito yayi sparking dukda he is kind of soft today compare to other days. While she sits there Waiting ya fito yayi nagging a wuce wajen su Kuma suna ciki Ahmed yaci ya koshi sannan sukayi alwallah, suka fito, suna fitowa Amira tayi Saurin mikewa tsaye, kallonta Ahmed yayi Yana kallon package din abinci daya kawo Mata da Bata ci ba har yanzun, faiz dake faman gyara hannun rigar shi ya fito ya wuce kaman ba kowa wajen,  yayinda Ahmed ya damu Yana tambayar Amira why har yanzun Bata ci abincin ta ba,she didn't say anything har Saida ta tabbatar faiz ya wuce tace "Yaya he was mad kou?..." Ta tambayeshi looking so disturbed, yanda take nuna tana tsoron faiz is so annoying, "Wai ke Ina maki maganar why Baki ci abinci ba ke Kuma kina wata maganar daban... You're not serious..."Ahmed ya fada Yana ficewa. Suna fita tayi Saurin mikewa ta nufi office din faiz don tayi sallah sai taga table cike da food warmers, ahankali ta leka cikin bag din da faiZ ya Bata dazun, she saw expensive bottles Amma Bata dauka ba Balle taga an saka alcoholic drinks a jikin shi,. Da sauri ta Shiga bathroom tayi alwallah ta fito tayi sallah sannan ta dawo. Ahmed da faiz suna tare  har karfe biyar na yamma sannan sukayi sallama bayan Ahmed ya dauki alcohol din duka, rokanshi faiz ya dingayi Kam Kar ya dauka, he knows if he takes them all away he will surely go back and get more, Nan Ahmed ya samu robar ruwa ya zuba mashi kadan, "Pls add more mana...i beg of you..."ya fada mashi kaman wani maraya, "Aa...and ka rantse da Allah bazaka Saya ba..." Ahmed ya fada mashi sounding totally uncharge "Wallahi bazan Saya yau ba...na ranste da Allah...Amma wannan yayi min kadan...add a little...." Faiz ya fada mashi Yana Dan kallon Wanda Ahmed ya zuba mashi roban swan, "You have to manage this...kadai San you're trying to stop...kawai kasha wanna yaji taste din a bakinka.... shikenan..."  inji Ahmed dake magana kaman he is the master here. Shuru faiz yayi for a moment before yace "Ok...shikenen....let me manage..." daita ya fada calmly, sakawa yayi cikin briefcase dinshi yayinda Ahmed ya rufe sauran ya dauka, suna daf fita daga dakin faiz yace "Pls...kar ka fadawa kowa...Kar ka tonamin asiri..." Ya fada mashi cikin sanyimurya, "Ina na tona maka Nima Allah ya tonamin nawa ..." Ahmed ya amsa mashi. Nan Suka fita Amira da ta gaji and wants to go home najin an bude ta kalli wajen taga Ahmed, mikewa tayi, Nan dai sukayi bankwana da juna kowa ya tafi gida. rashin baccin jiya have makes him so weak hakan yasa Yana zuwa gida ya shjga bangaren mum dinshi suka gaisa she answered him with a smile and ask abinda ke damunshi saboda how dull he looks. Bayan wata guda. Q bangaren gidansu Bintu suna ta shirye shiryen biki, an sayi most of abubuwan da bintu zata bukata a gidan mijinta, dukan kayanta Babu na banza as her parents are people of class, tsakanin ta da faiz Babu laifi unless in rashin mutuncin shi ya kado. Sai faman gyara kawai with the best kayan harka in town, komai nata cikin tsari as she knows Wanda zata aura is a man of high taste. Murna wajenta haa Magana don dukda she's very busy Kan ashobi da sauran abubuwa she still learn more cooking, ta koyi different varieties of food as she's ready to be a full house wife,tanason tayi mashi breakfast, lunch, and dinner with lots of snack da zai dinga kaiwa office, she's so ready to make him fall deeper inlove with her don tasan tafi sonshi for now and she's so ready to turn that around. Abangaren faiz Kuma ba laifi he is trying to quit his drinking Habit Amma Ina it's totally impossible for him saidai kawai ya rage Sha na hauka kaman yanda yakeyi, every night zaisha Amma sba sosai ba, sannan Yana kokarin skipping some days without it at all. Duk ranar da Bai Sha ba yakan shi kanshi in a bad mood Amma hakan yake hakuri, ya Fara kokarin zuwa office da wuri but coming early dinshi is by 10am, dad dinshi have seen the some good Change in him especially when it comes to yanda yake Dan lekawa gidan gona da Kuma meeting da yake hadawa which he is having fun with don ya lura Babu abinda yafi interaction da staffs Dinka Dadi, Nan you get to learn lots of other things about your company and su ma, duk it's because of Amira Wanda hakan yasa ya rage Mara fada when she does something wrong, he would have been friend with her inda Ahmed is not over poccessive Amma Yana nuna he is totally in control of her, some times in bintu Bata kawo mashi abinci ba kou yayi fushi yace Bai cin abincin ta zai fita restaurant he would have loved to go with her not because he cares about her but because he wants to show be is not that a bad boss, Amma yasan if Ahmed gets to know about it would be bad, he is more than a friend to him, yaga kou first salary dinta account Dinshi aka tura, it seem love dinsu is very strong to him, yasan Ahmed is in real love and he prays he gets same some day don yasan for now Bai dashi. He only has someone who is madly in love with him. Yau Wednesday and as usual Ahmed ya ajiye nasir a school yayinda Suka kaman hanyar company da Ahmed, yanzun many people dake ganinsu tare will think they're in serious love yayinda Sam ba Haka bane, har yau Bai fada Mata he still loves her ba ita Kuma Bata nuna da akwai love ba dai dai the Love you have for a wonderful brother like Ahmed, wayarshi ne yayi ringing ya duba yaga baj San number ba ya ajiya har ta Gama Ringing, the second time da wayar yayi Ringing sai Amira tace "Yaya ka dauka Mana...it might be important..." Ta fada mashi, Nan ya daga wayar ya jona head phone a kunnenshi, muryar Habib yaji from the other side Yana mashi hello, duba wayar Ahmed yayi yace "Shege yaushe kazo Nigeria Naga you're using Nigeria line..." Was abinda Ahmed ya fada "Last week na sauka..."Bai Karasa ba Ahmed yace "Lallai ka cika Dan iska...wato kana kasar Nan tun last week and nobody knows...don Ismail Bai fadamin kazo ba ...tell kana Ina yanzun..."Ahmed ya tambayeshi "Ina Lagos gidan wani abokina...Amma nayi booking flights Ina Nan shigowa gari yau..."habib ya amsa mashi, "Lallai...Allah ya kawo ka lafiya..."ya amsa mashi "Ina tuki in na Shiga office zamuyi magana..."Ahmed ya fada mashi Yana kashe wayar tare da adding Shege Habib..."ya fada Yana Dariya, Amira dake zaune ji tayi kaman an soketa da something worst than arrow Alhamdullilah 1/11/21, 8:27 PM - Ummi Tandama: 31💜💙💚💛? Damata ta biyu 🧡💜💙💚💛? Zuwairat ummumaryam 3️⃣1️⃣ Ahankali ta dafa chest dinta in a slow motion saboda yanda taji wani Abu ya danne Mata zuciyar ta, she couldn't breath for good one minute, lokaci guda ta saki nishin tare da sakin wani irin ajiyan zuciya, juyowa Ahmed yayi yace "Are you ok..."ya tambayeta calmly as he heard yanda tayi ajiyan zuciya, "Yes...."ta amsa mashi atakaice, she is happy she could reply him don Bata San kalma zai iya fitowa daga bakinta ba, yanda shock ya kamata ji tayi heart dinta yayi Mata wani irin nauyi na gaske, she feels absolute hurt right now and she's about to break down, Habib...Yana garin Nan har sati guda, she heard Ahmed said it, he have been on the country for a week, and Bai damu ya ganta ba, wani ajiyan zuciya ta sake saki this time louder than the first one "Wai mrye..."ya sake asking dinta Yana ganin yanda ta bankaro chest dinta taba sakin ajiyan zuciya,. "Are you ok?..."ya tambayeta slowing down a bit, "Yaya..."ta fada bakinta na rawa tare da shafa chest dinta don what she's feeling yafi karfin a boye, the pain in her heart is way to heavy for her to hide it, ajiyan zuciya ta sake saki this time tana Dan shafa chest dinta, "Wai meye...hope you're alright... bangane Kan wannan ajiyan zuciya Kai Kai ba...in baki da lafiya let me take you back home..."Ahmed ya fada Yana ta kallon yanda yanayin ta ya sauya lokaci guda, sam ta manta maybe it's because of Habib, "Ba...komai..."ta fada voice dinta na rawa Sosai cikin tashin hankali, inda zaa bude jikinta agan what she's going through da he will rush her to the hospital don duk wani tsoka a jikinta is shaking because of fear, tunawa yayi da kilan maganar da sukayi da Habib ne "If it's because of Habib kike wanna nishin ki sani kilaj Bai da number ki ..shi yasa Bai kiraki ba ..masu lovers..."ya fada Yana hade Rai, kokari tayi ta danne abinda take ji har suka isa gate din company, "What do you want to have for lunch..."ya tambayeta, "Any... thing...."ta fada Tana fita da sauri,she needs to shed some tears and she can't do it in his presence, Wai har yanzun Bata yarda Habib ya dawo kasar Nan for a whole week without coming to see her and the baby they made together ba, who knows kilan ya Dade a Nigeria, me hakan ke nufi, faduwar gaban da take ji is something else, har Mai gadi yasan something is really wrong with her today, she normally greet him with a broad smile on her face, yau Kam shi yayi Mata magana which kou kadan Bata ji ba ta wuce kaman walkiya, kou kadan Bata lura da motar faiz dake tsyae ba kasancewan jiya Bai Sha ba at all so he came out early like he use to duk ranar da Bai Sha ba, yesterday is among the day da Bai Sha ba, yau suna da meeting and he wants to be in the hall first before anyone. Yanda Amira ke tafiya ya nunawa duk wayanda suka santa a company din something is wrong with her, she's in so much pain and she wants to get away from all eyes don tayi kuka ta samu sukuni, in har Bata zubda hawaye ba sai ta samu matsala, for the pass two weeks her boss Bai zuwa da wuri so she thinks she have enough time to cry her eyes out, she wants to shout and scream ta samu sauki, in ma ba wata manufa gareshi ba she will still cry Amma now she's afraid, she's so scared of why he will even be in the country for a whole week without seeing her, why bazai kirata ba, in ma Bai da number ta Bai Kiran ismail, she knows in har Yana son magana daita daya Kira Ismail zai kawo Mata waya, kaman walkiya ta shige office dinta ta ajiye bag din hannunta sai kuka, kaman an bude tap Haka hawayen ta ya fara zuba, she was crying out loud da kanta Kan desk because she feels she's free Babu Mai zuwa inda take for now, tasan yau suna da meeting so he might come earlier but she will still cry don taji sanyi ranta, imagine a man da yayi maka ciki, yasa ka boyewa kowa don kawai ya samu yayi karatunshi lafiya ya dawo Kuma Bai nemeka ba, she was thinking kou karfe dayan dare zai iso kasar Nan he will rush to her without any hesitation, "Wayuo zuciiyata..." Kawai take maimaitawa as she cries sosai. Faiz dake zaune a office dinshi yaji kaman hayaniya a outside office, he was checking some files about expenses dinsu na wannan satin Kam kayan da suka Saya a gidan gona like su chemicals da Kuma fertilizer, he wants to know if har the money da aka rubuta and numbers da aka Kai yayi Tallying, he is a bit serious about his job now and Allah knows it's because of her, sabida ita ya fara accounting da kanshi and yaga many things have been going wrong, cikin wata Nan daya he have seen lot's of what's going wrong, in aka bada kudi su sayi abu Basu sayan yanda aka Basu. So many lapses, babanshi yasa ya sake maido most of wayanda ya Kora as he told him ya Basu second chance Amma he have to fire some again as suna mashi corner da kudi. Kasa kunne yayi Yana sauraron what is really happening Yana jin tiny noise daga chan dayan office din, "Kilan she's here..." Ya fada Yana cigaba da duba file din Amma the tiny noise continues, ahankali ya Mike ya nufi kofar waje, kafin ya bude sai ya kasa kunne yaji it's a cry, bending yayi Yana lekawa ta Dan mirror dake wajsn don tabbatar da abinda kunnenshi keji Amma sai ya kasance Bai Gani sosai, sake maida kunne yayi Yana jin serious cries kawai sai ya bude kofar at once, Amira ce face dinta jage jage da hawaye da majina, Yana bude kofar Amira tayi Saurin kauda kanta gefe guda yayinda take Saurin goge face dinta da Vail dinta, abun ya Kara Mata yawa as she wasn't expecting to see him, kou kadan ranta Bai kawo Mata Yana Nan cikin office dinshi ba, abun ya mugun sakata kunya,. Damuwa Bai Bari ta duba inda yakr parking ba, faiz was so shocked to see her crying Like this, she's a strong lady, he sees her as a very strong person and he knows what is making her weep like this da wannan sanyin safiyar must be huge, ahankali ya taka zuwa gaban desk dinta yayinda Amira ta boye fave dinta sai faman gogewa kawai take Amma hawayen ta knows no boundaries, inda ta San Yana Nan she would have swallow her pain and just be quite, "What's wrong with you...why kike kuka Haka..." Ya tambayeta calmly, Amira data boye face dinta gefe guda tana fama kiciniya da face dinta in the process Vail dinta ya sauka daga kanta ya rage babu komai kanta Because Daman Vail din jallabiya is what she have been using ta rufe kanta, yanda take goge face dinta kaman Yar yarinya,bbai taba Mata wani kallo daban than that of his secretary and his bestys girlfriend ba, her hair is packed at her h back, she have back of her head filled with very slippery hair, she have very long fingers, ta chukwuikwuya Vail dinta sai goge face dinta kawia take, "Me akayi maki..." Ya sake asking dinta deep down yana tunanin kilan sun samu sabani ne da Ahmed, maybe on their way here sukayi fada, Amma the way he saw her cries ya dameshi sosai, he is stubborn Amma Yana da tausayi when it comes to mace, asalima tausayin yasa zai auri bintu, Bai son wani Abu ya sameta da sunanshi, Yana kallon yanda take shesheska, "If you're having a bad day you can go back home... banson kuka...."ya fada Mata Yana mikewa, bakin kofar office din shi ya koma Yana kallonta, wata dabara ce ya fada mashi, ahankali ya bude kofar office dinshi ya maida ya rufe kaman ya shige ciki meanwhile Yana Nan wajen Babu abinda yake sai kallonta, she was still cleaning her face and he is watching her, Amira dake kukan zuciya jin ya bude kofar office dinshi ya shige ya yasa bayan ta gama goge face dinta ta zare Vail daga face dinta, tana maidawa kanta, sabon tears ne ya zubo Mata tayi Saurin gogewa again, Babu Wanda zai it's ganewa why she's crying sai ita da kanta sake cikin damuwa, when you're a good innocent girl, yarinyar da Bata ketare umarnin iyayenta, then someone will talk sweet things, very sweet lovely things to her, then show her he can't leave without her,then take your viginty away, sleep with you over and over again then leave you with pregnancy, Kai Sha duka kasha tsinuwa Amma because kanason boye asirinshi kaki Fadi, yanzun that same person is in the country for the over a week Kuma Bai nemeka ba, dole kayi kuka, da akwai so much pain and kou ya zo yau yayi hugging dinta ya Bata hakuri for not coming as soon as possible sai tayi kuka because duk duniya Babu wnada take jira kaman Habib, duk kindness da Ahmed zai nuna Mata is a bonus Amma she believes Habib is her real source of joy and happiness. Faiz na tsaye Yana kallon yanda hawaye na zuba tana gogewa, he is very sure she's so hurt, Haka Nan sai yaji tana bashi tausayi dukda Bai San abinda ya sameta ba, he knows how it is for a heart to be hurt, his it's is to be heart broken, not as if he have tasted it before but we all know how it feels, ahankali yayi taking steps, dafa Idanuwa tayi ta kalleshi taga Ashe Bai bar wajen ba, kujera da ke gaban seat dinta ya jawo ya zauna before yace "Wa ya tabamin secretary...Dina..." Yayi adding last word din kasa kasa, Amira da kanta ke kasa hawaye na zuba tana gogewa Bata ce komai ba, Babu Wanda zata iya fadawa the real reason she's crying, kou dukanta zaa Yi she can't tell anyone she's crying because the man who impregnated her is back and didn't bother to come and see them. See the son he have never set eyes on, "Ahmed ne kou?.." faiz ya sake asking dinta calmly, shuru tayi ba response, shima Shuru yayi ya kura Mata Ido for about two minutes ya rasa abinda zai ce sai ya Mike ya sake cewa "Kina iya tafiya gida... just go home... you're permitted..."ya fada Mata, this time shigewa yayi office Dinshi sai yaji Sam Babu Dadi, wayarshi ya dauka ya Kira number Ahmed, Yana picking yace "Wai me yayi zafi...me ya hadaka da babe dinka..." Ya tambayeshi Kai tsaye, "Ban gane ba...me akayi ne..." Ahmed ya tambayeshi sounding confused don yanda faiz ke Magana kasan he is serious, "You're asking me kenan.... anyways let me stop poking nose in other people's affairs....Amma anytime kuka samu misunderstanding ba sai ka kawo ta ba... just leave her at home...this is an office and not an emotional company..." "Ikon Allah....pls what are you talking about...nifa Sam ban gane abinda kake nufi ba...me ya faru...wani Abu ya samu Amira..." Ahmed ya fada cikin tashin hankali don har ya Isa office Bai daina tunanin yanda ta dinga sakin ajiyan zuciya on and on ba dazun, he knows something serious might have been happening to her "I caught her crying...like seriously crying...na tambayeta what happened tayi shuru...I asked her to go home..."faiz ya fada mashi "Subhanallah...Daman she looks sick dazun...Amma believe me I did nothing to her....Bari gani Nan zuwa...pls Kar ta tafi Bari inzo in maida ta gida...." Inji Ahmed. "Bari in sa motst company ya maida ta gida..." Inji faiz, da sauri Ahmed yace "Aa .. am coming.... just don't let her go...gani Nan zuwa..." Inji ahn "Ok...Bari in fadamata to wait for you..." Fajz ya fada Yana kashe wayarshi, lekawa office din secretary dinshi yayi yace "Ki jira Ahmed ya maidaki gida..."ya fada Mata atakaice Yana maids kofar ya rufe. Kan kujeran shi ya koma ya rufe file da yake dubawa dazun ya maida ya rufe ya tura file din gefe guda ya dafe for head dinshi looking disturbed, he wish zata fada mashi ga abinda ya faru, maybe he can tell her sorry,. Yanda take kuka abun tausayi ce ga duk Wanda zai gan yanda take hawaye, ta koma abun tausayi, kaman ya sake komawa ya sake asking dinta why the tears Amma he have to stay out of it, she's just his secretary, shafe face dinshi yayi waiting Ahmed yazo ta fada mashi why this girl is crying, shidai abun ya dameshi, kawai Yana tunanin kilan tana Chan trying to stop the tears Amma the pain won't let it stop, yaga yanda take kokarin hana hawayen Amma sam ta kasa, kafarshi ya Dora Kan desk Yana jiran Ahmed. Amira tana office dinta kanta kasa ta dafe goshinta, shes feeling sick and Bata daina sakin ajiyan zuciya time to time ba, duk kokarin ta na daina kuka yaci tura har Vail dinta ya jike saboda yanda take goge face dinta da hancinta dashi, Bayan kaman minti arbain sai ga Ahmed ya taho cikin matsanacin damuwa Yana ganinta yaga Idanuwanta sun kumbura, "What's wrong...me ya sameki Kike ta kuka..."was abinda ya fada Mata Kai tsaye Yana shigowa, he saw how swollen her eyes are "Tell me.." ya daka tsawa, da sauri Amira tace "Ba...komai..."ta fada kanta kasa tana sabon hawaye, "Wani irin ba komai... it's because of habib kku....so you're still madly in love with him kou ba Haka ba.." Ahmed ya fada cikin matsanacin damuwa and he was talking so loud that faiz dake zaune office dinshi yaji shi, da sauri ya bude kofar daidai sanda Ahmed ke cewa "You're such an ingrate.... wallahi Amira kin cuceni.... you can't even hide it a bit... for my sake....kou kadan ne..." Ya fada cikin serious anger and jealousy, faiz bai San Kan maganar ba Amma Kuma yaga fushi tattare da shi, he wondered why she's crying and he is still nagging at her, Bai taba ganin Ahmed na magana Haka ba, Bai San shima Yana da temper ba, Yana kallon yanda Ahmed ya rike waist dinshi da hannu daya ya Kuma dafa goshinshi da second hand dinshi ya tsaya a gaban ta looking very angry and disturbed "Yaya...ba Haka..bane...bazaka... Gane ba..." "Ki ganar Dani!!. "Ya daka mata tsawa har Amira da ja baya sabida tsoro,. Cikin fushi ya Fara cewa "Is...he...the...fa..." Ya fara fada Mata sai Kuma ya dakatar da maganar Yana cewa "Tashi in maidaki gida..." Ya fada, shi dai faiz ya Zama Dan kallo, Amira was still crying tana zaune inda take tana goge rolling tears dinta Dalla malama tashi stop wasting my time..." Ya sake daka Mata serious tsawa daya sa faiz cewa "Kana haika ne... have you gone mad or something...ya zaayi kana ganin she's having a bad day Kuma kazo kana Mata ihu... what has come over you..." Faiz ya fada cikin high tune sosai that looks he is angry, Ahmed daga Idanuwa yayi fajz yayi mamakin yanda Idanuwanshi Suka sauya,." "Stay out of this... it's none of your business..." Ahmed ya fada idanuwanshi kaman zaiyi kuka sabida bakin ciki, he have stood by her, she should have showed him the contesy of hiding her feeling for Habib even if it's a bit Amma ta nuna mashi he is totally useless "Haka kace...then ku bar min office Dina...ban son ihu... just take her and get out..." Faiz ya fada Yana nuna mashi hanyar waje, afusace Ahmed ya fita daga office din yayi da Amira da idanuwanta suka kumbura tabi bayanshi suna fita faiz ya maida kofar office dinshi ya rufe da karfi looking so sad, kalaman Ahmed still stick to his brain, it seem there's a third party, yanda Yani Yana Kiran is he, yasan da akwai wani, but who, daman yasan there's something about her, yasan if there's nothing Bai yuwa takiyin karatun ta tazo ta dinga aiki karkashin shi, he is totally confused and anger da Ahmed ya nuna yanzun shown something is really eating him up. Amira shiga motar Ahmed tayi ta kalli Ahmed daya hada Kai da tsaring tace "Yaya..." Bata karasa ba yace "I beg you in the name of Allah...Kar ki sake kiyi min magana.... barni inji da abinda ke damuna..." Ya fada Mata cikin serious anger," "Wallahi it's not what you think...kawai..bazaka Gane ba..."ta fada mashi kanta kasa "Ai ni ba mahaukaci bane...ki ganar Dani If you think there's something I need to know.." ya fada Mata Yana kallonta da idanuwanshi da suka sauya color Sosai. Shuru dai tayi not saying anything, she won't say anything da zai Bata relationship dinta da habib, not now,she can't, jin tayi shuru yasa yaja tsoki ya fada motar, if you see yanda Ahmed ke tukin motar sai kayi mamaki, he is driving kaman someone is chasing him, dukda amira tana cikin damuwa sai da taji tsoron Kar yaja suyi accident don he was running very fast. Tafiyar kusan minti arbain cikin minti ashirin da yan Kai sukayi ta, Bai tsaya koina ba sai kofar wata super market, he bought lots of drink and snacks sai biscuits kala kala for her ba don komai ba sai don he knows ba lallai ta samu abjfna zata ci a gida yanzun ba,. Sai daga Nan ya ajiyeta a kofsr gjdansu ya koma office. Amira ji tayi she wants to see Nasir, she knows walks daga gidan su zuwa school dinsu Nasir a kasa, she wants to see yanda yake karatu, tana zuwa ta fada masu she's elder sister, Basu barta ta shjga ba Haka ta juyo, she still walks back him wnada both tafiya zuwa da dawowa takes more than an hour Amma she's not in a hurry because kou taje gjda Babu abinda zatayi Sai kwanciya ta Ida kukan dake cikinta, tana zuwa suka gaisa da maigadi, taba Shiga falonsu taga mum dinta zaune sai Kuma nazifa da asiya tare da Habib. Alhamdullilah 1/11/21, 8:27 PM - Ummi Tandama: 32❤🧡💛💚? Damata ta biyu 💛❤🧡💛💚? Zuwairat ummumaryam Suna hiran bayab saduwa ta shigo, duk shuru Sukayi da ganinta, mum dinta Bata kou kalleta ba Balle ta tambayeta why she came back early today ta Mike ta bar falon, nazifa da asiya kallonta sukayi Suka dauke Kai, Habib was staring at her yaga ta sauya sosai, she have changed kaman ba Amira ba, seeing her remind him of yanda ya mori jikinta, she didn't even see him at first, she was going straight to her room when he said "Haj...Amira...Hala Baki ganni ba..."ya fadamata, tsaye tayi chak as her heart stop beating for few seconds before ya Fara beating again, cikin karfin Hali ta Dan juya taga Habib, he stares at her yayinda yayi balancing Kan kujera, she can't stop looking at him as ya koma wani babba ya Kara haske yayi over kyau, he was staring at her as she stares at him,  it's so unbelievable ga Habib Nan zaune Yana kallonta, taga ya mugun hadu, the love she have for him lokaci guda ya Kara girma don when she loved Bai Kai hakan ba and seeing him a hakan yanzun blow her mind, shi Kuma Yana tunanin why she have changed so much, ga swollen eyes, she looks sick to him, nazifa and asiya sai kallon yanda suke Kallon juna Suke "Yaya...kasan abinda ya faru Bayan tafiyar ka kuwa..."nazifa ta katse  silence dake dakin, ahankali ya sauke idanuwanshi ya maida Kan nazifa yace "What happened..." ya tambayeta cikin voice dayasa Amira lumshe idanuwa, Da sauri nazifa tace "Ai karuwa muka samu.. ."ta fada referring to Amira, ahankali Habib ya juya ga Amira da har lokacin Bata daina kallon shi ba yace "Karuwar me kenan..."ya fada cikin sweet voice while staring at Amira. did you know maza Yan duniya sunfi kowanne namiji iya lafazi da Kuma kwantar da murya, they take their time to twist voice dinsu kafin suyi maka magana, yanda yake magana direct into brain din Amira, she's already dying for him and hearing his voice again make her feel different, "Ai haihuwa akayi gjdan Nan...Kuma Dan shege..."nazifa ta fada, Amira juyawa tayi gareta ta kalleta with her eyes dake cike da kwalla, harara nazifa ta wulla Mata before tacr "Wannan kallon fa...kou na Fadi abunda ba daidai bane..." Ta hantareta da karfe Tana zaro Mata idanuwa,. Sauke idanuwanta tayi ta wuce ciki kawai, mikewa Habib yayi yabi bayanta, tana shjga Yana Shiga, she was crying, "Amira..."ya sake kiranta, him calling her by amira is something else, Bai taba Kiran sunanta directly ba tunda suka Fara soyayya,he calls her by different varieties of sweet names, "Ya kike ya bayan saduwa..."ya tambayeta sounding so formal,he didn't sounds like someone who misses somebody, irin maganar Nan da mutum keyi when you know you have been feeling so eager to see someone, kawai he talks kaman they see each other yesterday and not about 3 to 4 years ago, ahankali ta juyo ta kalleshi before saying "Amira...ya Bayan saduwa?...is that all you could ask me at this moment?..."ta fada Tana kallon shi, gira daya ya daga before yace "You're kind of change...kaman ba ke ba...tou tell me Amira ya zance... correct me..."ya fada Mata Yana takawa zuwa wajen stool da ke dakin ya zauna, he is ready for this day, it takes him years to develop the courage to meet her again after what happened, sabida ita ne Bai dawo straight ba har Saida ya gama Kammala komai and now he knows nobody can do anything to him, ya samu aiki and have started for over two weeks, he is getting married to the daughter of a millionaire yoruba man in Lagos, they met few months ago in abroad, their love is strong and he lied to her about not having anyone that will help him in getting married to her or getting him a job, she have to force her father to give him a job in their company a lagos where he will be getting a fat salary with a house and a car, Daman shi Bai da intention din cewa zai auri Amira even for a second, he can't marry her because for him it's not love as it is for her, all he wants is her body, and he enjoyed it to his satisfaction, the sex wasn't much but ya mori fatar jikinta for long,  before he met his love who is named aduke but Ana kiranta da Aisha Bai da yanda zaiyi ya dawo gida da sabida Kar a hadashi auren Amira Dole,he is afraid she might tell her father shi yayi Mata ciki kuma Ana iya daukan serious mataki kanshi,Yana tsoron dawowa gida don lokacin da su Ahmed Suka dawl ya kamata ya dawo shima Amma  tsoro da fargaban abinda zai biyo baya Bai barin shi because he will rather stay unmarried da ya auri Amira,he is bigger than her class now, sai gashi Allah ya bashi Aisha, the lady that is very sexy and hot, Allah kadai yasan Matan da ya kwanta dasu Amma kou kadan baiyi gigin taba aisha ba, his humbleness yasa ta amince zata aureshi, right now ai damuwa  ta fadawa kowa he is the father of her son that won't change anything because in  tafi Basu sanin inda yake balle su damu rayuwar shi, she was just looking at him, "Nidai Kar ayi fushi Dani...Naga kaman you're mad..."ya fada Yana Zama tare da Dora kafa daya kan daya Yana kallon yanda ta kafe shi da idanuwa Alaman she's looking for something to say to him, Amira rasa abinda zata fada tayi, she's so boiling, she thought zai zo da looking so sorry, she thought zaizo yana tausaya Mata Yana fada Mata things to make her happy like he use to lokacin in tayi fushi dashi, Amma Sam ba hakan tare dashi, "Pls calm down...Naga kaman Zaki dinga tashi sama..." Ya sake fada Mata Yana kallon yanda bakin Amira ke rawa Amma nothing is coming out of this, "Calm down Habib?...ban gane calm down ba...what happened...me nace..." Ta fada sounding so insane, "Pls ki zauna..." Ya fada Mata, kaman Yar yarinya ta zauna bakin gado, ajiyan zuciya Habib ya saki before yace "Hope Kuna lafiya..." Yafada not knowing exactly what to tell her right now, shi fa kome zai faru yanzun he won't go back in his decision, "Nagode da yanda Kika rufa Mana asiri..." Was abinda ya fada Mata, Amira da take ji kaman zuciyar ta zai fito saboda yanda zake magana, she feeling so much pain in her chest, wani irin haushi kawai take ji, yanda yake Mata magana ne kawai ke Bata Mata, it seem ba single affection cikin kalaman shi, he showed no single sign if that love da yake nuna Mata before now, Babu irin yanda zai dinga lankwasa harshe kafin yayi Mata magana, kou ha komai yafi da neat da clean, gashin kanshi abub kallo ne, she wondered Mata nawa ke hauka kanshi out there, "Kinsan komai sai da yardan Allah....I want to tell you something...and pls take it in good faith..."ya fada Mata Kai tsaye, kafe shi tayi da idanuwa Bata kou blinking, the more he opens his mouth to talk the more the her heart beat faster,ta rasa why take fuskantar difficulty in breathing, she knows it has something to do with him, the way he is talking alone Yana mugun gada Mata gaba. "What happened between us is a childish act...wnada hakan Bai kamata ya faru ba...Bamu San ciwon Kan mu ba...we think it was love but it isn't..."ya fada, idanuwa Amira ta lumshe jin abinda yake fada Mata, wasu irin zafafan hawaye ne Suka gangaro face dinta, "It's not a mistake...to ...me.... it's...real....it... still...is..." Amira ta fada bakinta na rawa tana shaking from head to toe "So I thought...but it isn't..." Ya amsa Mata not minding her tears "It is!!!.."ta daka mashi  tsawa Sosai kaman ba ita ba "It is to me....if it isn't too you it is to me...." Ta fada tana mikewa da karfinta, sadda Kai kasa yayi unable to look at her don kou mahaukaci yasan daidai, insane person knows Amira is going mad right now "If isn't ya akayi ka yaudareni....ka cuceni...ka lalata min rayuwa.... you left me with a child...now it's all a mistake....kou ba Haka ba... it's all childish kou..." Ta fada Tana takawa zuwa gaban shi, kanshi kasa ta kasa daga Kai ya kalleta, "Tell me...da kake rabani da mutunci na baka San mu Yara bane....Habib me nayi maka....I suffered because of what you put me in.... you have finished me...."take fada jikinta na rawa, kasa daga Kai yayi "Pls...don't...blame me...Haka Allah...." Bai karasa ba tayi bending kasa gabanshi tace "Haka Allah yaso ka lalatamin rayuwa....Haka Allah yaso kasakani cikin damuwa da wahala.... shikenan...." Ta fada Yana duke a gabanshi sai faman kuka take "Zan...dinga turo da kudin kula dashi.." "Shut up!!!!...he is a mistake to you...he is not to me....ba sai ka kawo komai ba..." Ta fada cikin ihu, bakin kofar ya kalla don Kar wani ya shigo, yasa. Daman zaayi hakan, yasan zata tona mashi asiri, that's why baizo da niyyar kwana ba, Sam ya mance irin hallacin mahaifin Amira alhaji Muhammad yayi mashi, ya mance irin yanda ya dauke shi tamkar shi ya haifeshi, Bai rage shi da komai ba, he give him the comfort of everything, ba amanar Amira kadai yaci ba har Dana iyayen ta, they deserve better, they deserve more kindness from him, Sam ya mance yanda alhaji zai kirashi ya tambayeshi if Yana bukatar wani abu, yanda baa hanashi komai ba, yanda baayi mashi iyaka da komai na gidan ba, kawai right now is maganar da zaa fada mashi shine abinda yake ji, if he likes he can deny it, she have nothing against him,yasan they might ask for DNA test and he won't stay for that. "Pls ki kwnata da hankalin ki... we're one family...and am getting married very so..."Bai Karasa ba tace "Marriage!..."ta fada tana zamewa kasa tare da Dora hannu bisa Kai, "Aure?...I love you..." Ta fada gwanin ban tausayi, "Kaicona...ni wa zai aureni yanzun...."ta fada cikin matsanacin tashin hankali, "Who will marry me....who will understand my cousin brother took the best of me.....the brother my parents pay his bills..."ta fada cikin matsanacin kuka tana zaune kasa, "Pls bands Gori..."tafada Mata atakaice cikin halin koh in kula da abunda wannan Yarinyar ke fada, he expected more,he thought she will hold him and shout at him but sai abun yazo da sauki, yasan she will cry and yasan with time she will heal, he felt he has all now so Bai bukatar wata family kou abinda zasu ce a kanshi, "In zakiyi hakuri...I will take you as second..." Ya fada bai karasa ba tace "Go....get out..."ta fada mashi tana nuna mashi hanyar waje, ahankali ya Mike with saying anything ya Kama hanyar waje tana tunanin it's over with her, Yana ganin kawai ya jira abinda danginsu zasu fada because he thought she's going to say it all to him,  da sauri ta daga Kai tace "Yanzun Habib tafiya zakayi?...da gaske it's not real for you...wayyo Allah na..."ta fada cikin kuka Sosai Amma Habib ya fice without turning back, shuru Amira tayi taba zaune kasar dakinta idanuwanta duk wajen ciki matsanacin tashin hankali, it's a shock of lifetime,. If you see yanda ta zaro manyan idanuwanta sai ka tsorata, she's so traumatized, it's like a whole hope slip through your hands, it's like Wanda ka sakawa sai a duniya ya yaudareka, when you put your hope on someone and the person failed is the worst thing that can ever happened to you, be showed her serious love,. The kind of love that look so real to be fake, irin son dake kawar da duk wani zargi, irij kaunar da zakayiwa mutum ka yarda dashi 💯, she's totally going insane there's no one she can talk to, no single friend to share her pain and agony to, she will need someone to hold tight tayi kukanta Amma nobody, janye kanta tayi zuwa wajen gado ta rike  katakonki gadon gam, this is the same way she hold it when she's bringing their son into this world, when Bata gan Wanda zata rike taji sanyi ba, kafin nurse tazo ta Gama Shan wahalal ta, she knows a duniya Babu Wanda zai taba koya Mata lesson yayi kaman na Wanda Habib ya koya Mata, Habib that made her ignore all guys is telling her the feeling is not real, habib dake Mata kalaman so da kauna now is saying it's not real, if you see yanda ta rike gadon zaka iya Yi Mata kuka, she's totally broken daga ciki har waje, ta mimmike legs dinta gaba yayinda ta rike gadon gam ta cije bottom lips dinta, ta zaro idanuwa sosai Amma this time Babu single hawaye da zai zubo Mata, she's feeling Bata da sauran hope a duniyar nan so she see no reason to live, she have nothing to leave for, her son has no father for as long as she's concerned, lokaci guda ta fasa Kara da karfi not minding who will hear her, she have nothing to hide anymore, she have no one to cover for anymore, all she know how is pain and agony. Voice dinta shake yake so her scream didn't go a  long way, she wants to scream again Amma Bata samu Daman hakan ba ba don komai ba sai don throat dinta is totally dry. Sabon kuka ta farayi Babu hawaye, kwance tayi kasa ta dinga kuka Amma fa ba hawaye, when you're in pain and no single person to hold you the pain become unbearable. She cried and cried and cried, she almost cried her eyes out, she feels like rushing to her mother and tell her everything Amma Kuma what good will that bring to her now,, she beg,beat, torture her to say who is responsible batayi ba, sai da disappointment ya shigo ciki, Saida ya nuna Mata shi na namiji ne?, She shouldn't have believed him, da ta sani da ta fadawa mum dinta, data fada masu abinda ya faru, inshort da Bata yarda dashi ba in the first place, da Bata yarda ya dasa Mata son shi kadai cikin ranta ba, now he showed her nobody is worth your trust sai iyayenta,Bata San Habib zai iya kallonta ya fada Mata irin kalaman data fada Mata yau ba, tamkar tana mafarki Haka take ji, it's as if someone will wake her up From this dreadful dream. Yanzun Haka zata rayu da wannan pain din,?, Is this day way she's going to live for the rest of her life with this pain and dark secret?, Can shi cope, can she keep living, can she survive this?, She doubt if she can cope, she was strong enough to take all pains, strong enough to endure all insult, turtore, agony not because she's really strong but because he gave her huge hope of love that is coming, ya nuna Mata zasuyi wani irin rayuwa Mai ban shaawa, ya nuna Mata rayuwar su will be something else that zata manta da duk wahalal da ta Sha, "Ka yaudareni..." Ta fada under her breath. Faiz ji yayi duk Babu Dadi, kou meeting din yau baiyi ba, it's as if he is doing somethings just to show he is not waek, he is trying to prove himself to her, her alone, Haka Nan sai yaji he wants to go back home or leave office, she's a strong spirit to be around,kou don ita he will try to act as a good person, tamkar ya Kira Ahmed yaji how she's feeling yakeji Amma Kuma he can't, sai ya tuna he told them to get out of his office,then sai ya Kama tunanin Allah yasa Kar Ahmed ya dauki hakan personal ya hanata zuwa aiki tunda damab he brought her here, he still feels kaman ya Kira Ahmed Amma asking him how his girlfriend is might make him think otherwise, Allah knows bashi da wata muguwar manufa kou wani Abu, any man can appreciate a girl Amma that doesn't mean kana da wani intention, Ahmed is over possessive and in ya kirashi don tambayar how she is yasan suna iya samun matsala, he might feel maybe Yana da interest kanta, he feels dazun da Bai saka Baki cikin lamarinsu ba tunda Bai San what really happened between them ba, shi gashi Nan. Karfe uku ya bar office ya tafi yawo cikin gari. It's good to have the contact for your workers, da akwai bayanan duk wasu workers dinshi Amma ban da nata Because she didn't write an application. Inda Yana da number ta he would have called yaji how she is because he feels wannan kukan dayaga tanayi dazun haven't come to and end. Feels wannan kukan will continue for a long time because da gani something is eating her up. Shima Ahmed Yana office ya kasa samun sukuni and kishi da bakin ciki won't let him call her yaji ya take. Haushi kawai yake ji, he thought Yana da darajan da in wata alakar dake tsakanin ta da Habib ya yanke bazata damu ba, Ashe Bashi da wnanan darajan a wajen ta, kin kirarta yayi har lokacin tashi yayi ya dauki Mota, gidansu ya tafi yayi wanka as yasan su Nasir Basu tashi sai karfe shida, Saida yayi wanka ya samu abinci yaci kadan don Kar mum dinshi ta damu because bashi da appetite, daga Nan ya fito ya wuce school ya dauki nasir ya wuce gidansu, daukan shi yayi ya Shiga cikin gidan dashi, kaman ya shjga ciki kawai sai yayi deciding ya ajiye shi falo ya komawarshi kawai. He is angry and he won't want to see her, seeing her won't help matters, ynaa dire yaron ya juya ya fice daga gidan kasancewan Bai gan kowa ba. Amira dake kwance kasa inda take tunda her world came to an end najin motsi ta Dan daga kanta sai tagan Nasir, hugging dinshi tayi sosai shima ya rungumeta ta. Duk abubuwan data saba mashi yau batayi ba, ahankali taja wayarta ta ta zauna, number Ahmed yayi searching ta Shiga wajen message ta Fara rubuta mashi message kaman Haka "Yaya...am sorry...I want you to help me with something...Dan Allah...ka taimaka min ka Kai yaron Nan motherless baby's home...and pls...ka dinga checking on him Time to time... nagode Allah ya biyaka da alkhairi... sorry for all the disappointment..."ta tura mashi. Same message ta turawa Ismail. Sai Kuma ta rubuta "Mummy...ki yafemin...nayi maki laifi...kin soni Amma soyayya yasa na boye maki sirrin dake Raina...ki yafemin... sorry for all the pain and agony I caused you...I love you so much...pls pray for me..."ta turawa mum dinta,tayi editing ta turawa babanta. She have lay here thinking of solution to her problem and the only thing is to end it here and now. Tana Gama rubutawa tayi hugging Nasir again tare dayi mashi kiss before ta dauki sabuwar razor data ta dauko cikin Wanda takewa kanta da Nasir gyaran fingers ta Dora Kan jijiyar hannunta ta yanka without any hesitation or second thought. Assalamualaikum sisters,. Ya kuke yashagali, ya harkoki . Tou alhamdullilah Free page dinmu ya Kare a Nan, mun Gama free page wayanda suke son karantawa in halal way zasu iya tura 500 ga wannan account number din wato 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, sai kiyi min screenshot ta WhatsApp ta number na 08106102727, pls in Baki da Hali Kar ki karanta don daga wannan page din in Baki biya kudin karatu ba Kika karanta ban yafe ba, kuyi hakuri Ina yawan using Allah yaisa, in har ku Baku taimaka mana Kan wahalal typing da muke ba bangan dalilin da zai sa mu tausaya maku ba, gobe is my birthday so duk wayanda zasu Shiga group din karatu daga 12am na 12 ga watan 12 wato Sha biyu ga watan January 2021 na bashi ya biya 300, kowa sai iya biya har zuwa 11:59 na Daren 12/jan/2021, pls it's because of my birthday Kuma masu Kyauta ku wullo min kawai🙁🙁. Wannan novel yayi tsawo da yawa, Dana sani Dana maidashi part 1 and 2. I love you sosai sisters don ban iya fadin yanda kaunar ku ke sakani farin ciki. Allah ya barmu tare don soyayyar Manzon rahama Amin. Alhamdullilah 1/13/21, 2:51 PM - Ummi Tandama: Dawn of a new beginning 1 Alhamdullilah sisters, mun dawo zamu cigaba daga inda muka tsaya. Pls in kina da kyau ki Kara da wanka, if har mijinki zai iya Zama dake ya kwanta dake on same bed for a whole week zuwa two weeks Bai nemeki ba ki san you're not that juicy to him, darajan ki Bai kai ba,did you know darajar ya mace Bai ga kyauwun fuskar ki Bai ga dirinki?, Yana ga dadinki, if har mijinki bazai samu welcoming and hot sweet sex daga gareki ba then he have nothing to run to after work, kou ya dawo zaizo yaci abinci ya koma yawonshi, kou kadan he sees no reason to beg you even when he offends you, because Baki da abinda Zaki gwada mashi da zaiji haushi, did you know if kina da kayan mata kala kala daga na tightening, na saukar da ruwa da Kuma na Sha kala kala kina Sha kina matsawa duk lalacewar gabanki Zaki maido darajanki?, Did you know macen da take Shan kayan Mata da wacce Bata Sha ba daya bane, ban Dade da Fara using kayan Mata ba and the difference is clear, so bring your asusu let's get you things that mijinki will have something to run to, something to beg for don Kar a hanashi. Did you know da akwai matan da sunfi 30 years da aure Amma Basu sati Miji Bai nemesu ba?, Sai ke da kike Yar yarinya Miji ya kaurace maki Baki ganin da akwai matsala?, Let me tell you something kou Mata mijinki ke dauka in har zai samu jin dadi daga gareki bazau taba kaurace maki ba kou asiri akayi mashi, ai kou mahaukaci ya san Dadi😋😋😋 anyway Kar in cika ku da surutu.💃🏾💃🏾💃🏾 Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. Cikij wayanda ta turawa text Ahmed is the first to notice as he is the type that doesn't ignore text, kou ma mtn ne sai ya bude sai daga Baya yaja tsoki,ya tsnai tarin message a wayar shi, hakan yasa  da message ya Shigo mashi zai bude a wuce wajen kou da kuwa it's not important. Yana jin vibration ya fiddo wayarshi daga cikin aljihunshi, ya kunna yaga it's from Amira, baiyi hesitating ba yace "Annoying fellow..."ya fada Yana karanta text dinta,  da farko Bai gane Kan abun ba sai da ya koma ya sake reading, "Toufa..."ya fada Yana kara da cewa "It sounds bad to me..." Ya sake fada Yana Maimaita rubutinta for the third time, gefen titi ya koma yayj dailing number ta Bata dauka ba, gabanshi ne yafara dukan uku uku ya sake kiranta yayi Ringing still Bata dauka ba, "This looks like a suicide note to me...."ya fada voice dinshi na rawa sosai, cikin rawar jiki ya Kira ismail, bayan Ringing kaman biyar sai ya dauka Before Ismail yayi magana har yace "Kana Ina..."Ahmed ya tambayeshi cikin tashin hankali, "Lafiya kake magana Haka?... what's wrong..." Bai karasa ba Ahmed yace "Pls kana Ina...talk to fast..."ya fada mashi ya ihu, wannan godiya da Amira tayi mashi sounds so weird to him, it doesn't sound right at all, "Gida..." "Then pls...Kar ka kashe wayar....kaje wajsn Amira...pls do that now .."Ahmed ya fada cikin total tension, "Me ke faruwa ne..."ismail ya fada Yana Mikewa sabida yanda Ahmed ke Magana ya mugun daga mashi hankali, "Just go...gani Nan zuwa..."Ahmed ya fada mashi, ismail na fita sai ga dad dinsu, "Kai kiramin Amira...."babansu ya fada rike da wayarshi Alaman shima ya gan message din, Ahmed najin abinda alhaji ya fada, shidai Ismail Bai duba message din ba Balle yagan abinda Amira ta rubuta mashi, da sauri Ismail yayi cikin Gidan ya shjga falon ba kowa ya ce dakin Amira. Irin salatin dayayi ne ya sake kadawa Ahmed zuciya, "What..."Ahmed ya tambayeshi Yana sweating despite ac dake cikin Motar, "Amira..."ya fasa Kara Yana sakin hannun wayar hannunshi, Amira na kwance kasa jini na faman zuba daga wrist dinta data yanka sai Kuma danta tsaye kanta Yana kallonta as her eyes are open Amma Bata Ganin komai, "Amira....jamaa....mummy!...daddy...."Ismail ya fada cikin tashin hankali Yana jawo zanin gadonta don ya rufe Mata hannu, hannunta ya Kama ta rike inda ta yanka don jini ya daina zuba, "Mummy!..."Ismail ya sake kwadawa mum dinsu Kira as he feels she's closer,ganin zanij gadon ba zaiyi ba kawai ya dauketa ya fito falo cikin tashin hankali mum dinsu dake jin ihuns ta fito da gudu taga Ismail rike da Amira jini sai zuba kawai yake, hannu ta Dora bisa Kai Idanuwanta duk waje tana Kiran "Amira...." Ta fada tana fashewa da kuka as she thinks already ta mutu don Idanuwan ta bude suke but not blinking or moving, duk cikinsu Babu wanda ya kai Ahmed dake tahowa Shiga tashin hankali, he is driving kaman zai tashi sama and he is sweating, kawai he is imagining her dead, "Rike hannunta..."Ismail ya fadawa hajiyar su yayinda yake Kama hanyar waje daita,  ihu ta dingayi tana Kiran Amira suka fiti waje su nazifa suka fito a guje ganin Amira a hannun Ismail yayinda Hajiyar su ta rike Mata wrist yasa duk Suka Fara kuka, that's life for you, da akwai wayanda kuke tare dasu that see you as less important sai in wani Abu ya sameka sai kaji suna maka kuka, let me tell you something don't love someone when they're dead, show them love when they're alive is better, let them know you care, Amma yanzun mutane kana tare dasu Basu damuwa da Kai da duk wata matsala da zaka Shiga ciki sai in ka mutu duk kaji suna cewa ayya, if you see yanda hankali nazifa ya tashi sai ka rantse she's not the one that have been calling her all sorts of names, she was screaming and jumping har compound da Ismail ya fito da Amira, da gudu babansu ya fito jin irin ihun da ake "Inna lillahi waina ilaihi rajiun..." Was abinda ya fada Yana sauri ya nufi wajen  Mota Yana budewa ismail, kou kadan hajiya ta manta Bata da Dan kwali balle Vail Haka ta shjga motar rike da hannun Amira sai kiranta take tana cewa "Kar ki kuskura ki barni.... don't do this to me pls....I love you yata...I was hard on you but I love you..."kawai take ta maimaitawa, Nasir binsu ya dingayi da school uniform dinshi not saying anything but staring at the way people are crying, Bai Fara kuka ba sai da aka fita compound Yana biye dasu yaga an saka mum dinshi cikin Mota Ana kuka, kuka ta farayi sosai nazifa dake kuka ta daukeshi ta sabashi a kafada tare da Dora Kanshi Kan shoulder dinta tana shads kanshi still crying, ana budewa alhaji gate motar Ahmed na shigowa, if kaga yanda Idanuwanshi ya sauya color sai ka rantse ba shi bane, Ahmed Yana da wani irin matsanacin hasken idanuwa Amma lokaci guda sub sauya sub koma ja jir kaman ba nashi ba, matsawa kawai yayi da motar don motar alhaji dake waya ya fita, da gudu driver ya Shiga gaban Mota ya bar gidan a guje to the nearest hospital dake unguwar su na yan gayu don a fara Bata the care she needs, Sam alhaji Bai lura da hajiya Bata da dankwali kou Vail ba,he was busy making calls Yana Kiran family Dr dinsu Yana fada mashi abinda ya faru inda shi kuma yace a Fara kaita hospital kusa don Kar ta rasa ranta, wajen nazifa Ahmed ya tafi tana asking dinta what happened sai kuka nazifa take ta kasa magana, she was so traumatized, Ahmed dake hannunta na ganin Ahmed ya Fara Mika mashi hannu, hannu yasa ya amshe shi daga hannunta , Yana cewa "`what happened to her..."ya tambayeta cikin damuwa voice dinshi na rawa sosai kaman he is about to break down,cikin kuka nazifa tace "Ni..ma..ban sani...ba...kawai...Naga wrist dinta na zubar..da jini..." Ta amsa mashi, Bai sake wasting more time gidan ba ya tafi rike da Nasir ya Shiga mota dashi ya ajiyeshi Kan kafarshi ya ja motar ya bar gidan don bin bayansu. Kallon yaron yayi Yana cewa "Why will you do that..why will you try to take your own life..."ya fada hawaye na gangaro mashi, he knows it will definitely have something to do with Habib, kou da ya dauko ta da safe she was looking vibrant, she was ok, why the sudden Change, what happened da har zatayi kokarin kashe kanta "Pls...be ok... don't die...da me zakiji...da kashe kanki kou da zunubin haihuwa without a husband..." Ya fada Yana goge hawayen face dinshi, ranshi ya mugun baci,he prays she's alright, he should her let her confide in him, dukda baida laifi he is feeling so bad yanzun, dazun da take ta kuka he would have asked her what happened, he shouldn't have judged her, da ya tambayeta abinda ya faru take kuka unstoppable. Da gudu ya dinga bin bayan motar har ya taddasu, hospital din is an elagant hospital na masu kudi dake cikin unguwa, tsakanin gjdansu da Kuma hospital din is just 5 to 7 minutes drive, it's  trekable daga gidansu zuwa hospital din, Ana fiddo ta daga ckij motar Yana zuwa, da sauri ya fito Yana kallon yanda ake kaita ciki, Babu Wanda ya Kai min dinta sgiga tashin hankali don Saida aka isa wata maaikaciya ta Bata dankwali ta rufe kanta dashi, sun sansu as suna zuwa hospital din Sosai, Babu wasting of time aka Fara aiki Kan Amira that is about Taking her last breath. Ahmed na waje rungume da Nasir feeling so bad,. Cikin motarshi ya koma ya zauna tare da daukan wayarshi, number da Habib ya kirashi dashi da safe ya Fara nema because baiyi saving ba, Yana ganin number yayi Dailing,. Sai da ta kusa tsinkewa yayi picking "Wai kace zaka zo kana Ina..."Ahmed ya tambayeshi Kai tsaye "Sorry na koma...kasan ban fada maka ba na samu aiki...so I can't stay long..."Habib ya amsa mashi "Ikon Allah...har kazo ka koma?...then why did you call me to tell me you're coming if kasan we can't meet..." Ahmed ya tambayeshi, "Am sorry...Zan dawo kawo maku invitation card...am getting married...Nan da wata biyu..."Habib ya fada mashi, shuru Ahmed yayi sounding so sad and a bit of happiness, "So aure zakayi...Wai Kai wane irin mutum ne... zakayi aure har sunyu fixing date Babu Wanda ka fadawa?...kou dai ka ajiyemu as family ne..." "Aa ba Haka bane...kawai dai it's urgent ne..."inji Habib "Ka kyauta...but what did you do to Amira..."was the last question Ahmed asked Habib, shuru yayi Yana sauraron shi don he knows by now ta fada masu he is the one that impregnated her, kou ganin mutane baiyi ba, he only calls them to tell them yazo Kuma Bai taddasu ba and he is going back to Lagos don ya samu aiki Kuma an bashi kwana daya, this is exactly what he told baban Amira and he was so happy for him, kou kadan Bai nuna fushi na Saurin da yake ba, asalima he told him da yayi zamanshi chan yayi duk abinda ya kamata  kafin yazo that he understands, Bai San cutarshi yayi yake tsoron su hadu ba "Me ta fada maka nayi Mata..." Ya fada cikin dubiyanci "I asked you and you're asking me...nace what did you tell her...what did you do to that girl...."ya daka mashi tsawa, Habib yasan tunda he is asking this yasan Bata fada mashi ba because he knows Ahmed sosai and he always hit the nail at the head "What bullshit... pls stop shouting at me...I said uban me ta fada maka..." Shima Habib ya hayyakowa Ahmed sounding more huge than Ahmed, "She slit her wrist and I know it's because of you...pray she doesn't die...If she does you're in trouble..."Ahmed Bai Karasa ba yace "Arant nonsense...so she didn't even tell you anything ka kirani kake Mani ihu?...if she decides to die let her die a makabarta Bai cika ba...nasan banyi Mata laifin da har zaiyi warranting suicide ba...I told her to move on as I have found someone else...is that a crime?...naga masu aure ma suna karawa..." Ya fada Babu single remorse cikin ranshi as he thinks he does nothing wrong, shidai yasan kou duk duniya sun San he is responsible for her baby he is not going to marry her because he already get what he wants, "So abun Haka ne... you know yanda Amira ta dinga wulakanta kowa saboda Kai...I know you Habib... you're a Casanova...Amma ba..." Baj Karasa ba Habib ya hantareshi da "Don't you dare call me Casanova...in short I don't blame you...duk ranar da na sake picking call dinka  do what ever you want..." Yana kaiwa Nan ya kashe wayar shi, Ahmed kallon Yaron hannunshi yayi ya saki ajiyan zuciya tare da Dora Kai Kan staring, Kai ya daga ya kallo yanda Bakin yaron ya bushe ya tada Mota ya bar inda yayi parking ya nemi freshyo ya Saya mashi Mai strawberry, kaman Yana jira ya amsa ya Fara Sha. Faiz na komawa gida ya wuce bangaren mum dinshi ya gaidata ta amsa mashi as now they're in good terms daita sabida yanda yake maida hankali Kan aikin, the look of his face yasa ta gane something is wrong with him, tambayar shi tayi what's wrong yace ba komai, "Ayo what's wrong...I know that face.."ta sake asking Dinshi. "Iyami....kawai it's my secretary...na fada maki Ina da female secretary?. "Ya tambayeta, Zama mamanshi ta gyara before tace "Aa...baka fadamin ba... what about her..." "Nothing  much.. kawai da safe I caught her crying so loud...sai ta bani tausayi...I feel for her...I have been wondering what could make her cry Haka...did you have any idea why a young girl will be crying at her working place?..." Ya fada cikin damuwa,  tunda ya Fara magana mum dinshi ta kafa mashi idanuwa tana kallon yanda yake magana cikin damuwa sosai "Ai da akwai abubuwan dake saka mace kuka da yawa...why not call her and check on her..."ta fada mashi,da sauri yace "Chabdin...ai mummy ban fada Maki ba... budurwar Ahmed ne fa...asalima shi ya kawo ta...i don't want to do anything that will cause problem between us..."ya fada Mata Yana daure face "But you can call as her boss.... it's good to care for others ai..." "Kai mama aa...Kinga how over poccessive Ahmed is kuwa?...inda shi celebrity ne kowa ma duniya sai ya San suna soyayya...at times he will be asking what's wrong with you...meye damuwar ki...meye matsalar ki...kuma fa lafiyar ta Lau..."Dariya mum dinshi ta farayi saboda yanda yake magana, "You're funny my Ayomide..."ta fada tana dariya, shima Dan Dariya yayi yace "Mummy you won't understand how annoying his behavior is ne....inda kika San kwai Haka yakrwa wannan Yarinyar...sai in Kira...nidai ba ruwana... besides ban ma da number ta...If I call him to ask about her now he might start having a negative thoughts..." Ya fada Yana turo baki kaman wani small child, most Yara shna da wnanan behavior din when suna tare da uwayensu, he is feeling childish kawai, it's so much fun chatting with her and with her attention, "Kou dai kou dai..."mum dinshi ta Fara fada "Aa ba wani kou dai iyami...kawai dai she's a wonderful person...if I tell you what that girl have been doing a office din Zaki Sha mamaki and you will like her too..." Ya fada Mata, "Menene takeyi share it with me..." Mum dinshi ta fada tana gyara Zamanta ta, "Well mumy she's the best secretary...at first I was thinking kilan sun hada Baki da daddy ne....don she starts organising things...and it's all in the best interest of the company...." ""Toufa...like what..." Mamanshi ta fada looking so interested in the story "You see na farko tace we must be doing meeting...sau uku a sati....sai tayi maganr zuwa gjdan gona... Sau biyu a sati...Kuma tayu maganar accounting,....abun ya bani mamaki...it was like a set up because it's so unfortunate yanda akayi secretary tayi wnanan abubuwan...then the most Amazing part is that I have been trying to do all she listed...kaman she have jazz a bakinta fa.... Sannan Ina jin kunyar Kar inyi ba daidai ba don kar tayi min Dariya....gashi a cause of the accounting data sani Ina danyj na gane most of kudin da ake badawa cinyewa suke Basu sayan kayan yanda ya kamata....and Kuma fa ban shiga deep into the accounting din ba..."ya fada Mata,mum dinshi was feeling so good, kullum cikin Yi Mashi aduar Allah ya kawo Wanda zai taimaka mashi take Sam batayi tunanin that person might come in the name is secretary ba a lady, she's so happy and da akwia smile Kan face dinta Tana sauraron what he is saying, already ta kamu da sonta, she feels the girl is a God sent to her son, Gaskiya I love that girl already...pls I will like to meet her..."mum dinshi ta fada, idanuwa yayi rolling yace zance fadawa Ahmed ya kawota ku gaisa...or better still ba sai Kun gaisa ba..." Ya karasa maganar "You're insane... oti ya weyrey..." "Nidai mummy Kar ki ja min...I just pray she's alright..."ya fada Yana mikewa, "Nidai kou ma waye make sure an kawo min ita....did you know what she have done for me?..what she did for your future..." "Nidai naji...Amma bani Zan kawota ba...i don't want Ahmed thinking am taking his girlfriend from him..."ya fada Yana Mikewa, binshi tayi da kallo Saida ya fita tace "Alhamdullilah... alhamdullilah.... alhamdullilah...."ta fada sounding happy tare da Kara cewa "Ya rabbi bring more positive people into his life...ya hayyu ya qayyum bring more blessings his way....kasa ya zama more responsible..."ta fada cikin excitement. She just can't wait to see this girl, she will personally thank her for what she did for him. Dr dake kula da Amira Bai fito ba sai bayan hour guda inda yayi assuring Dinsu she's going to live insha Allah. Duk baa barsu suka Shiga ba, Nasir yayi bacci hajiya ta amsheshi hannun Ahmed cikikn ranta tana Mai danasanin yanda ta dinga treating Amira, she feels she's went to far Kan yanda ta dinga treating dinta, she was thinking kilan it's because of her, kowa na blaming kanshi for what happened to her. She remembers yanda ta shigo dazun looking disturbed and yanda ta bar falon with asking what happened to her. Nazifa da Suka zo hospital din daga baya Tana tunanin kilan it's because of her words that push her,tana tunanin kilan she's fed up and she's tired of it all which led her to killing herself,. She's just praying she wakes up ta Bata hakuri, she's so scared of what will happen if she dies because she will live with the thought of killing her sister with her hurtful words. Ahmed dake wajen har ya wajen karfe Tara na dare wayarshi yayi Ringing, ganjb mum dinshi ke Kira yasa ya Mike daga inda su nazifa ke zaune ya fita waje before yayi picking. Kai tsaye ta tambayeshi inda yake, Nan ya fada Mata what happened with Amira Kuma yazo wajenta hospital, "If har ni nahaifeka ka dawo gida yanzun Nan..." Ta daka mashi tsawa tana kashe wayar ta. . alhamdullilah 1/13/21, 2:51 PM - Ummi Tandama: Dawn of a new beginning 2 Did you muna da set din maganin sanyi a Kan farashi Mai rahusa wato 4500 kacal? In Baki gwada ba ki gwada, Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. Idanuwa Ahmed ya lumshe jin yanda tayi magana sounding so hard and so serious, "Haba mummyna...kinsan Kou ba wannan maganar danayi maki.... she's my sister fa...I just told you ta kusa kashe kanta...she slit her wrist mummyna..."Bai karasa ba tace "Will you shut up?...I don't care in mutuwa tayi....all I know is I want you home now....kou dare baiyi a inda kake ba..."ta daka mashi tsawa sounding so piss of. "Mummyna it's not fair ooo..." Ya fada kaman zaiyi kuka "What's not fair Ahmed...me trying to give you the best ne unfair or what...bana son dogon story...come back home..." Ta fada mashi "Ok mummy...gani Nan zuwa..." Ya fada Mata "If you like Kar ka dawo...ka dai San what I told you...if har I hear anything silly about you and that girl you're in trouble.... ban ma son a samu any silly idea...such girls always take any slightest opportunity da suke dashi...banson a lalata min Kai..."ta fada atakaice, goshi ya dafa Yana cewa "Kash..." Ya fada feeling sad, he wonders why parents of nowadays Basu bawa mutum opportunity, shi da yake son Amira Bai da matsala da problem dinta sai ita da all she needs is to have a daughter in-law, tana kashe wayar ya ajiye tare da jingina da bango hospital din Yana tunanin he is obviously suffering himself Yana kishinta tunda ba barinshi aurenta zaayi ba, kou kadan Bai son kowa yayi Mata magana when it's a male, he gets so hurt when be sees her with a another man, just the imagination of her getting married to another man kills him, maybe sai yafara ciwon karya zaa barshi ya aureta, or better still Yana iya zuwa ya fadawa dad dinshi dukda his mom warns him against that. Shidai yasan he loves Amira and marrying her is the only thing he wants, he will make sure she gets to a certain level in life, life no family will rejects her, position da duk inda ta Shiga people won't talk about her past sai dai suyi maganar success dinta, all he needs to do is to be with her, be so close to her chasing anyone in her life away from her until he is lucky to have his mother's acceptance, Aduar da yake is Allah yasa Kar tayi mashi iyaka daita, he prays she doesn't swear on him. All he wants is for the Dr to allow them access to her before ya tafi. He wants to see her face, Bai son ya tafi gobe ya samu bad story,Bai son yaji ance something went wrong,. Komawa ciki yayi ya zauna kaman minti biyar before ya mike ya nufi wajen hajiyar su dake rungume da nasir dake bacci ya fada Mata zai tafi tayi mashi aduar sauka gida lafiya ta Kuma fada mashi ya gaida kowa da Kuma Yi mashi godiya for being the real reason Amira is saved because sunsan inda don su ne saidsi a dauki gawarta, duk babu wanda ya lura da message din Amira da wuri sai Ahmed, sauran sai daga Baya Suka gani, shi kanshi alhaji daya gani Bai dauki abun serious ba kawai yace a Kira mashi ita. Alhaji na cikin Motar shi Ahmed ya je wajen ya fada mashi zai tafi alhaji dakr tunanin Amira almost committed suicide because of yanda sukayi neglecting dinta yayi mashi godiya. Alhaji Muhammad have been feeling so bad,he remembers sanda ta amshi salary dinta na farko she brings the money to him Kan ya saka Mata albarka and he didn't collect a dime from it, likewise mum dinta too didn't collect a dime from the money, Haka suka barta da kudin ta maidawa Ahmed ya maida account Dinshi kasancewan she didn't open account har lokacin, she felt very bad Amma he told her Kar ta damu da hakan, shima Bai so ya dauki kudi ba but she almost cried and he have to take 1k out of the money ya sayi card before returning 49k to his account, he told her to open an account and she made it clear ya cigaba da rikesu a account Dinshi tukun. Now she have about 65k a account Dinshi har da ribanta na Kaya da ake Bari a account din. Ahmed na cikin Mota Yana tunanin ta. Faiz Sha yayi as usual Amma Bai bacci bai dauke shi da wuri ba, Yana zaune Kan gado yayinda laptop dinshi an zaune a gabanshi, now it's really getting better as he is drinking kashe uku cikin Wanda yake Sha lokaci guda before, Haka Nan he wants to call Ahmed maybe he will tell him something about his secretary, wayarshi ya dauka ya Kira Ahmed, lokacin Ahmed na Kan hanyar shi ta zuwa gjda har ya kusa zuwa wayarshi yayi Ringing,. Headphone ya saka a kunnenshi before yayi picking, "How far..." Was abinda faiz ya fada cikin very low voice na natsuwa, "Alhamdullilah..."Ahmed ya fada atakaice Yana aduar Allah yasa Kar wannan Dan iskan ya Kira Amira wata Rana sounding like this don voice din is so calm and gentle and he is handsome too. Ahmed ma is a classic guy dake da nashi kyau sosai. He is elegant and classy, duk inda zai Shiga sai an kalleshi because he is ebony black is one in town, jin Ahmed yayi Shuru Bai sake cewa komai ba sai faiz yace "Kawai don yau babe dinka Bata office shine bake biyo ba kou..." Inji faiz trying to start a conversation, "Yes...kawai dai I have to go home don inyi wanka in huta..." Ahmed ya fada mashi "That's great..." Faiz ya fada Yana lumshe idanuwa tare da sakin hamma kaman abun ya Fara kamashi, "Yes..." Ahmed ya amsa mashi Yana Wondering why did he call him by this time and at the same time yaja tunanin kilan it's because of Amira Amma Kuma kou kadan Bai kawo wata maganar Amira ba Balle yayi digging into the issue. "Anyways...nace hope you are not angry about how I walked both of you out dazun...." Fajz ya fada sounding so calm "Haba it's nothing...ni nama mance da wannan zancen..." Ahmed ya amsa mashi "Ok thanks..."fajz ya fada sannan yyi karfin halin cewa "Hope she's ok now" ya fada idanuwanshi rufe waiting to hear amsar da Ahmed zai bashi, he just hope he didn't make a big deal out of what he just said "Anzo wajen..."Ahmed ya fada under his breath before yace "Let me park my car pls... yanzun Nan na dawo gida....I will call you back..." ya fada without waiting for his reply ya kashe wayar shi, faiz couldn't help it but smile before "Shege..." Ya fada Yana ajiye wayar Yana kwanciya Yana lullube kanshi. Ahmed na zuwa guda ya Kira mum dinshi ya fada Mata he is back, Nan ta kirashi, Yana zuwa ta dinga mashi fada Kan why zai je chan, "Nifa ba Maganar soyayya ya kaini ba... unguwa naje sai Ismail ya kirani ya fada min abinda ta sameta...sai ince ban zuwa...ai abun ma said ya jawo alaman tamvaya mummy..."ya fada Mata "Kaine Dr...at least daya Kika sa ka fada mashi kana wani Abu...sai kazo ka fadamin...we can go there together...nidai kawai banson kana yawa zuwa inda take don ma Kar tava sarbadden saurayi ta samu hope..."yanda tayi magana yasa Ahmed Dan sakin murmushi yace "Mummy ita fa Amira Bata Sona...kou kafin inyu tafiya na fada Mata Ina sonta she refused me...so Kar ma ki damu..." Ya fada Mata sounding a bit bitter "Ai before and now ba daya bane...the. She was decent and innocent...now Kuma she's a mother of a bastard...so don't even compare that...nidai stay far away from her ...am clear..." Ta fada mashi "Ok mum...Bari inje in kwanta...kinsan kullum da wuri nake fita..." Ya fada Mata don ma Kar tayi suspecting wani Abu. Nan ya shjga bangaren shi. Wace gsri Yana fita Bai tsaya koina ba sai hospital, then ya tardasu mum dinta a hospital cikin dakij da Amira take kwance, he asked if ta bude ido aka fada mashi Bata tashi ba,. He spent about 15minutes sannan ya wuce office dinshi. Abangaren faiz Kuma sai wajen karfe goma da Yan mintuna ya Shigo office dinshi, he was so shocked da Bata zo office ba, wucewa yayi ya Shiga nashi office din ya zauna, wayarshi ya fiddo zai Kira Ahmed sai Kuma yayi tunanin Ahmed might start thinking he have some sort of affection for her,. Bai son abinda zai Bata relationship dinsu at all, now he never called if you didn't come to work, all he do is terminate your offer because in har baka zo office ba Kuma Babu wata excuse kou wani Abu shikenan you're gone, so tunda he is feeling bad about her absence he have to act like he use to. number Ahmed yayi Dailing number Ahmed, Ahmed na picking faiz yace "Na Kira in fada maka tunda your girlfriend is not ready to work I hereby terminate her appointment...Daman ban fada maka I need a female worker ba it's because of you na Bata aikin..." Ya fada sounding so harsh and Angry like he does with all his workers, "Kai banza ne wallahi...baka da wallahi...mtsww..."Ahmed ya fada mashi Amma cikin ranshi he feels ok don maganar dayayi mashi have shown him Amira is not more special than rest of his workers, "Stop insulting me...ban Wasa da aikina...I don't tolerate nonsense..." "Ai Kaine nonsense din...in ba rashin wayau ba ai ka Tambayi why Bata zo ba..."Ahmed ya fada mashi sounding mad at him "I don't ask questions...so in worker Dina Bai zo ba ni Zan Kira in tambayeshi why baizo ba...kou shi zai Kira ta fada why Bai samu zuwa ba?..haba..."faiz ya fada sounding more angry but he is so sad daga ciki "Well your secretary slit her wrist yesterday...so kaga ba bacci ta kwanta gida tana Yi Bata zo ba..."inji Ahmed, idanuwa faiz ya zaro cikin tashin hankali yace "Ban gane ba... you me yanka jijiyar hannunta?.." ta tambayeshi sounding so surprised, "Yes...Allah ne ya rufamin asiri Dana rasata...da kai Kuma ka rasa secretary dukda I see baka damuwa da workers dinka..." "Hasbunallahu waniimal wakil!!... what's wrong da zatayi yunkurin kashe kanta... it's so unfair..."inji faiz "Hmmm..."inji Ahmed "What happened..me kayi Mata...of should I say me akayi Mata..."faiz ya tambayeshi "It's just a little misunderstanding...shine kawai zata kashe kanta..."Ahmed ya fada making it look as if it's about him "Subhanallah...ai we have to be very careful da matan Nan...Ina cewa Bintu Bata da hankali Ashe taka tafi rashin hankali... it's so bad...pls stop yelling at her..." Ni ban Mata wulakanci ai...so na fika hali..." Inji Ahmed "Hmmm kowa dai da abinda ya dameshi...nidai saboda tsoron Kar wani abu ya sameta gashi Zan aureta dukda I don't want to...so Dole muyi abunda zai dinga pleasing dinsu...pls Kar ka Bari hakan ya sake faruwa..." "Ok thanks for the words of advice..." Inji Ahmed "You're always welcome... yanzun tana Ina..." "Hospital..."Ahmed ya fada mashi "Wanne ..." Faiz ya tambayeshi "Ni banma San sunan hospital din ba... it's one of those hospitals in their area..." Ahmed ya ki fada mashi sunan hospital din don Kar yaje, yanda yake kishi da faiz sai kace he is the only guy In town, he valued Amira sosai. And Bai son wani ya tayashi vakueing dinta, "I would have love to go and see her ...tare da bintu..." Ya fada mashi "Ok... in na bar office Zan je...sai in kiraka...Zan kwatanta maka wajen..." Ya fada mashi, "Ok thanks...in ka tashi ka biyo mu tafi tare ..." Inji faiz "Alright...sai nazo...later..."Ahmed ya fada tare da kashe wayarshi. "Ikon Allah... slitting wrist?... Wannan rayuwar Mai dadi?..."faiz ya fada cike da mamaki what will lead to such non sense. Har yanzun Bai gane why someone will decide to end their lives ba, gani yake there's no good explanation that will warrant that nonsense. "Allah ya sauke... Haka nan Kati wasting life dinka da hannunka... chabdin..." Faiz ya sake fada out of shock don shi har yanzun kaman ba da gaske bane da akace she almost committed suicide, it's so surprising "Ai yanzun sis a dinga takatsantsan dake...I no want wahala .. weyrey..." Ya fada Yana komawa bakin aikinshi. Shj kuma Ahmed really can't wait taje hospital, Bai good one hour Bai Kira ismail yaji how she is ba, he have been asking if ta tashi and the reply is still no, he really wants to see her talk, she must tell him what happened, why she wants to end her own life, me yayi zafi Haka. Sanann Yana ta tunanin what Habib said yesterday, ya mugun bashi mamaki da Kuma haushi on the other side Kuma he is happy and relieved that Bai da opponent when it comes to her,. Daman he has been afraid if Habib ya dawo ya nuna Yana son Amira he will surely get her don kowa yasan how they're together, he is a bit disappointed in Habib because kowa yasan real love don't die easy. Yana tashi daga office ya wuce office din faiz da all he have been waiting for all day is for Ahmed yazo su tafi hospital tare dashi, yanda faiz ya nuna so much interest Kan zuwa ganin Amira ya tsotsawa Ahmed Rai, fai ya lura da hakan and if he wants to b v make him mad he knows what to do, he feels it will do him a great good if ya rage kishinta, some people will use it against him in har he let it continues, suna zuwa hospital faiz yace "Haka Nan kace baka iya describing Wajen Nan... it's easy to discribe ai..." Ya fada Yana fita daga cikin Mota, "Gareka kenan...am not good at description..."Ahmed ya amsa mashi, suna shigowa Ismail da Nasir na fitowa daga cikin hospital din, gaisawa Sukayi da ismail inda Ahmed yayi introducing faiz as his friend and boss din Amira, gaisawa sukayi da Ismail sannan Ahmed yace "How is she feeling..." "She's ok...tana numfashi normal...saidai har yanzun Bata tashi ba..." Ismail ya amsa mashi, faiz kallon Nasir yayi cikin ranshi Yana tunanin mamansu Amira is still young tunda tana da small child Haka because the boy looks just like amira,kou kadan Bai kawowa ranshi cewa he might be Dan Amira ba saidai he thinks he is her younger brother who is exactly like her, kurawa Yaron Ido yayi Yana kallon yanda yake da very thick eyebrows da Kuma eye lashes,. He can't look at his secretary like this but for sure he can look at the boy with being questioned by her crazy boyfriend. "Amma what exactly are the doctors saying...why Bata tashi..." Ahmed ya fada cikin damuwa sosai "Yace it's alright...Wai kou ta tashi she might still repeat same act because the thing that made her try to kill herself is still within her.... Don haka tashin ta yanzun is not really a good idea.. " Ismail yayi mashi bayanin da Dr yayi masu, shuru Ahmed yayi yayinda shi kuma faiz is busy looking at Nasir Yana Dan dauke Kai time to time don Kar a gano kallonshi yayi yawa "Hmmm it's alright..Bari mu Shiga ciki...su waye ciki..." "Nazifa cw kawai... yanzun Nan mummy da asiya Suka tafi gida...Inason in Kai Nasir gida ayi mashi wanka..." Ismail ya amsa mashi, "Ana shiga ciki yanzun kou?" "Yes..." Inji ismail, hannu Ahmed yasa ya Dan Kama kumatun Nasir sannan suka wuce, kofar dakin da Amira take Ahmed ya bude yayinda faiz na biye dashi, nazifa dake latsa wayar ta ce ta daga Kai gami da amsa sallamar su, Amira tana kwance da Karin ruwa a hannunta look so ok, she breaths normal, her hair is a bit scattered and she looks kaman she's sleeping saidai dukda idanuwanta rufe her eyes look swollen, gaidasu tayi Suka amsa,ta kalli faiz tayi Saurin sadda Kai kasa wondering who this is, "Ya Mai jiki..." Faiz ya tambayeta, "Da sauki..." Ta amsa mashi kanta kasa, direct bakin gadon Ahmed ya nufa tare da Zama ahankali yayinda shi Kuma faiz ya zauna Kan wata kujera dake cikin dakin, Ahmed was staring at her sosai, hannunta da ta yanka da akayiwa aiki ya Kama ahankali tare da Dora dayan hannunshi, he was staring at her like a mirror inda shi Kuma faiz daya kalleshi for few seconds sai ya kauda Kai gefe ta tabe Baki cikin ranshi Kam sai rera mashi zagi kawai yake Yana cewa "Assuming it's real as you pretend to she wouldn't have try to take her own life by herself..." Yake fada cikin ranshi. "Am sorry for your pain..."Ahmed ya Yana shafa hannunta ahankali, Baki faiz ya sake tabewa Yana cewa "Agbaya..." Under his breath, shidai ganin takaicin halin Ahmed yayi mashi yawa don har kiss ya dinga jera Mata a goshi gami da Yi Mata magama cikin kunne kaman tana jinshi ya Mike "Guy Zan tafi gida..."ya fada Yana mikewa "So soon..."Ahmed ya fada mashi "Yes... inason inje gidansu Bintu in fada Mata what happened don tazo ta ganta..."faiz ya fada Mashi "Ok...Bari mu fita tare zanje guda inyi wanka in dawo .."ya fada mashi Yana sakin hannun Amira tare da sake Yi Mata kiss a goshi Suka fita tare. Alhamdullilah 1/15/21, 2:29 PM - Ummi Tandama: Dawn of a new beginning 3 Alhamdullilah sisters, mun dawo zamu cigaba daga inda muka tsaya. Pls in kina da kyau ki Kara da wanka, if har mijinki zai iya Zama dake ya kwanta dake on same bed for a whole week zuwa two weeks Bai nemeki ba ki san you're not that juicy to him, darajan ki Bai kai ba,did you know darajar ya mace Bai ga kyauwun fuskar ki Bai ga dirinki?, Yana ga dadinki, if har mijinki bazai samu welcoming and hot sweet sex daga gareki ba then he have nothing to run to after work, kou ya dawo zaizo yaci abinci ya koma yawonshi, kou kadan he sees no reason to beg you even when he offends you, because Baki da abinda Zaki gwada mashi da zaiji haushi, did you know if kina da kayan mata kala kala daga na tightening, na saukar da ruwa da Kuma na Sha kala kala kina Sha kina matsawa duk lalacewar gabanki Zaki maido darajanki?, Did you know macen da take Shan kayan Mata da wacce Bata Sha ba daya bane, ban Dade da Fara using kayan Mata ba and the difference is clear, so bring your asusu let's get you things that mijinki will have something to run to, something to beg for don Kar a hanashi. Did you know da akwai matan da sunfi 30 years da aure Amma Basu sati Miji Bai nemesu ba?, Sai ke da kike Yar yarinya Miji ya kaurace maki Baki ganin da akwai matsala?, Let me tell you something kou Mata mijinki ke dauka in har zai samu jin dadi daga gareki bazau taba kaurace maki ba kou asiri akayi mashi, ai kou mahaukaci ya san Dadi😋😋😋 anyway Kar in cika ku da surutu.💃🏾💃🏾💃🏾 Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. Hannu biyu cikin aljihu faiz ya fita, shidai kawai ya koma magulmacin karfi da yaji, he feels like flying home don ya bawa mum dinshi labari, he wants to tell her that girl they were talking about yesterday slit her wrist, he wants to ask her if she knows why a beautiful young girl will decide to kill herself, Mota daya Suka Shiga faiz yace "Da mun fita bakin titi ka tsaya in samu a daidaita in hau... you really need to get back to your girlfriend..."ya fada mashi atakaice "Aa Bari in ajiye ka a gida...kasan wajen zan kwana ai..."ya fada mashi meanwhile deep down yasan da wuya mum dinshi ta barshi ya sake fita don tunda tasan Amira is hospitalized yanzun she will be watching all his movement, she's so good in doing that, yayi Dana sanin fada Mata Amira is in the hospital.  Faiz sakin Baki yayi Yana kallonshi cike da haushi, "Lallai... hospital zaka kwana da danginta?. gaskiya you're insane..." Ya fada mashi tare da kauda kanshi gefe "Do you have problem with that?..." Ahmed ya tambayeshi "Why should I have a problem with that...kawai dai abun naka da akwai alaman hauka a ciki...ya zaayi yarinyar dake da uwa da uba kazo ka kwana a hospital   tare dasu?.." fajz ya fada taking it a bit personal, "Toufa...Ina ruwanka...kaifa sa Ido ne matsalar ka..."Ahmed ya fada Yana Mai tuki "Ba wani sa Ido...Kai mugun munafuki ne.. I saw the way you were shouting at her yesterday...now you're kissing her hands don a ganj ace love dinku nada karfi...if your love is really strong she shouldn't have try committing suicide..." Faiz ya sauke mashi abinda ke ranshi, shuru Ahmed yayi Yana tunanin kilan he is over acting ne, he knows for sure he is over acting Amma he can't help it at all,fajz Yana son ya zame mashi opponent because he knows faiz da I don't care attitude and now he is talking about her, "Oho dai kanka ake ji...and mind you ba don ni tayi abinda tayi ba.."Ahmed bai karasa ba faiz yace "Then there's is someone more important than you..."faiz ya fada mashi atakaice feeling free "Kaidai you're jealous... jealous of what?...orie da...ode...nidai abeg drop me Anan..."faIz ya fada da suka Isa bakin titi, ko ba komai ya fada mashi abinda ke ranshi, "Anki a ajiyeka a Nan din..." Ahmed daya Zama speechless ya fada mashi Yana tuki, shuru be ya Dan biyo baya for a moment before faiz ya kawo wani labari daban breaking the silence, "I think am progressing fa...kaga jiya da ban daga kwalba ba...alhamdullilah I slept though ba sosai ba...ban taba bacci if I didn't drink ba sai Daren shekaran jiya..."faiz ya fada mashi "Alhamdullilah... you're over coming it.... ahankali zaka daina..." Ahmed ya amsa mashi, "Wallahi Kam...all thanks to you...I wish I can stop entirely before ayi bikin Nan... it's the only problem I have now..."inji faiz "Kar ka damu... insha Allah... you will over come it..."ya fada mashi, "Allah yasa..."inji faiz. Hanyar office Ahmed yayi driving ahankali, still he feels faiz ya Sha dashi da maganar daya fada mashi dazun na cewa love dinshi da Amira is not strong, yasan in har yayi Shuru he will break him, soon he will get to know basu da wani relationship sai na jini, Sam Vai son Haka,he can't believe ya fada mashi they must be someone in her life who is more important to her, he have to correct that before it's late. "Kasan jiya...we left home normal..."Ahmed ya Fara breaking silence,kallonshi faiz ya farayi as he hears him talks in strong voice sounding real, he really wants to hear abinda zai fada mashi "She was so happy...and ok...sai wata Yar wajen aikinna dake damuna ta kirani.... she's disturbing me and Allah knows am not the type that do two timing...kawai I stick to Amira Kuma har ga Allah I have been hiding it to her...ban taba fada Mata wannan Yarinyar tana damuna ba..." Faiz sakin bakin yayi Yana kallon Ahmed daya dage Yana sharara mashi karya Yana sauraron abinda yake fada mashi Kuma he can't wait to hear the end of this, "So when she called me yesterday nayi kokarin in boye Kar ta gane...but she still understood..." Bai Karasa ba faiz yace "Understood what?... kunyi magnar love daita me kou wani Abu?..." "Aa...kawai daga taji muryar Mace fa shikenan she started acting out... serious kishi gareta... yanzun tsakani ga Allah Kama ganin it's ok for me to date a girl a office Dina with all the ladies in town?..." Ahmed ya fada Yana kallon faiz ta wutsiyar Ido, faiz Kira mashi Ido yayi tare da daga gira daya yace "What does that mean?.."ya Tambayi Ahmed Kai tsaye "What does what mean..." "Your story sounds off point...ka Fara magana Kuma ka kawo wata magana ciki..." "Aa ba Haka bane...I just want you to understand cewa kawai she's jealous for nothing ne if not ya zaayi inyi dating Yar wajen aikinna ta Raina ni...." Ahmed yayi adding, "There's nothing bad in that...kawai dai kice you don't want two timing dinta...amma office love Kam it's the best ba kaman if both of you are inlove and  bad...they can even make out in the bathroom..." Wani irin harara Ahmed ya watsa mashi Jin abinda yace "Yes Mana... you can smooch each other at anytime you want... you can go have lunch together ku dawo...in sau goma zata wuce gabanka you get to look at her ass as many times as you want...ba kaman if you're the boss... you can intentional drop a pen one the flow and ask her to bend over and pick it up..." Ya jerowa Ahmed daya kumbura yayi fam kaman zai fashe, "Hmmm sannu Dan iska...tunda Kai ka shahara a fagen iskanci then my baby is not coming back to your office..."Dariya faiz ya farayi yace "Nifa don't misquote me.. Kaine fa ka kawo wannan Maganar...kawai am showing you the benefit dake tattare da office love ne..." "Eh naji... shikenan..." Ahmed ya fada  mashi atakaice "If you like ka kawo ta if you don't keep her it's your business...but on a serious note ka daina Yi Mata abinda zai Bata Mata Rai... you should adore her... remember it's because of abubuwan da ka fada min yasa zan auri yarinyar da am not crazy for....I don't really love her amma to avoid problem Zan aureta ...balle Kai da kake sonta tana sonka...don't let such bad thing happen to her again..."faiz ya fada sounding serious and calm. "Ok... thanks..." Ahmed ya amsa mashi. Suna Hira kadan kadan har Ahmed ya maido faiz office before ya tafi gida inda shi Kuma faiz ya shjga Mota ya bar office, he wanted to go to gjdansu bintu Amma kawai sai ya wuce gida, Yana parking ya tafi bangaren mum dinshi gulma na cinshi kawai Yana Shiga ya gaidata before shi yayi magana ita ta Fara Cewa "Ayo ya wannan Yarinyar...hope she's alright now..."idanuwa faiz ya zaro Yana cewa "Iyami... alright?... chabdin...ai yanka jijiyar hannunta tayj kawai ta mutu..." "Inna lillahi waina ilaihi rajiun.... suicide?..."ta fada cikin tashin hankali as she have developed some likeness for her even without Meeting her, "Yes mummyna...saidai Allah ya rufa asiri Bata gangara ba.. it's so unfortunate... iyami do you know what will make a girl want to commit suicide?..."ya tambayeta tare da zura Mata idanuwa waiting to hear what she will say don kou kadan he is not convinced by what Ahmed said, inda Bai tsallake maganar ba he would have believed him Amma Kuma sai ya dawo yana wata magana daban, "Allah Mai iko...ni abun ma yayi min tsaye a Rai...oh my goodness... something bad must be eating her up...shi over poccessive lover dinta didn't tell you anything..." Hajiya kadijatu ta tambayeshi sounding so sad about it. " Ai mummyna takaicin Ahmed is too much...da farko ya fadamin inda take yacs he can't describe that he is not good at description....mummy did you know hanyar wajen is the simplest place...I feel Bai son inje...I don't know what is wrong with him..."faiz ya fada bakinshi na sauri as in he really wants to talk about it to his mom, ita kanta hajiya tayi sensing Saurin shj a cikin wannan maganr, shifa is someone that doesn't care about what you do, tunda take dashi hardly ya kawo maganar wata kou wani wajenta balle suyi hiran abun, Yana da I don't care attitude towards issues din mutane, at times when something happens in the family ta fada mashi he gives her the shortest response ya nuna no single interest Kan zancen. But he seems interested in this one, in this particular one, "Oh ni Ahmed...kou me yasa yake hakan..." "Oho mashi...I don't know...kilan he is thinking zanyi soyayya daita ne.... alhalin if I want to he can't stop me...kawai hauka yake..."ya amsa Mata, before mom dinshi tayi magana sai ya saki Dariya yace "Mummy yanzun ki saurari wanna maganar kiji...Wai da akwai wata yarinya da take sonshi a office dinsu...so she called him yesterday da zai kawo madam secretary office..." Bai Karasa ba mum dinshi tace "Who is madam Secretary again...kou su biyu ne..." "Wannan yarinyar Mana... itace madam Secretary... it's what I call her..."ya fada Yana Dariya "Allah ya shirye ka... continue Ina jinka..."mum dinshi ta gyara Zama having so much fun of her life, she really loves this, Bata taba San he can be such a huge talkative who will come back from office without hesitating to rush to his apartment like he always does, "Yauwa mum...Wai data kirashi Sai ita madam Secretary ta Fara fushi...the next thing Ahmed was saying ai soyayya da Yar office dinka kou someone below your standard a wajen aiki Yana kawo raini...don't you think he is directly talking to be because of his girlfriend?..."ya jero Mata Wannan bayanin,. Dariya sosai mum dinshi tayi tace "Kai Kuma me kace mashi..." Ta tambayeshi "Kawia na nuna mashi there's nothing bad in office love.  I told him the benefits of it..." Ya fada mashi "Gaskiya Ahmed is the jealous type.. Kai kana jin so much jealousy Kan Bintu?.." yanayin face dinshi Dan sauyawa yayi yace "Nifa mummy ba wani son bintu nake ba...kawai Zan aureta ne because it's what  both of you want..." Ya fada Mata cikin the sanyimurya. Bata son ruining this moment sai tace "But two of you have been together for a while now...if really you don't love her why be with her..."ta tambayeshi, "Maganar gaskiya mummy tana da hakuri...she bares all I do to her...I don't really have her time but she have mine...so that's what keeps the relationship....Amma not because I really love her..."ya fada Mata "Ikon Allah...well yanzun dai you should learn to love her...bintu is a wonderful girl..." "Yes mummy..."ya amsa Mata "Now about your secretary...when zaka kaini in ganta a hospital...." "Ba dai ni ba...kawai Zan kwatantawa driver sai ya kaiki..." "In Haka ne tou ban zuwa...in naje me Zan fada masu..." "Then mummy relax ba sai kinje ba ..I don't want any problem at all..."ya fada ,dariya mum Dinshi tayi tace "So it seem you're afraid of Ahmed kou..." "Aa Sam...kawai banson hauka...he is insane sosai...If you see yanda ya dingayi Mata da muka je hospital sai kin rike Baki..." Ya fada Yana tabe Baki "And hakan Yana Bata maka Rai...Yana baka haushi kou..."ta tambayeshi "More than haushi ma...I hate such attitude...nasan kou if am madly in love bazanyi behaving Haka ba..."" Ya amsa mata Yana turo baki "Anya Ayo...Anya dai..." "Mummy meye Anya Anya?..." "Ba komai.... nidai yanzun am waiting ka kaini chan..." Ta fda mashi as he is standing, "Ai don't worry...Zan bashi haushi.. gobe zanje without telling him...sai daga Baya in fada mashi naje...inji abinda zaice...I will tell you..."ya fada Yana Dariya, "Aa Banda jam fada fa... saidai in da akwia abinda baka fada Mani..."mum dinshi ta fada mashi Tana dariya itama, "Nothing at all...mummy Bari inje inyi wanka inyi sallah... Zan dawo cin abinci..."ya fada tare da mikewa rike da suit dinshi. "Ok...amala akayi..."mum dinshi ta fada mashi, idanuwa ya lumshe tare da shafa tummy dinshi Yana cewa "Da akwai shagali kenan...Bari in dawo..."ya fada Yana ficewa. Ahmed na zuwa gida ya Shiga bangaren shi yayi wanka yayi sallah sannan ya shjga Bangaren mum dinshi ya gaidata ta amsa mashi, kitchen ya Shiga ya dauko abinci yaci ya koshi before ya koma wajen mum dinshi dake kallo yace "Mummy...zanje ganin Mara lafiya..."Bai karasa ba ta Watsa mashi annoying look before tace "You're insane... jiya ba kaje ba..." "Haba mummy yanzun bazan je ganin sister Dina ba...kinsan in daddy yaji he will be mad at me..." "Ban son iskanci...bani waje..." Ta fada mashi atakaice, cikin fushi ya fice daga bangaren ta ya koma nashi. He won't make her angry by going without her permission. Kiran ismail ya Yi Yana tanbayar shi how she is yayi replying da she's ok. But still Bata tashi ba. The following day kowa ya Kama Harkan shi Amma Amira is still in the hospital, Bata bude Ido ba sai wajen karfe goma na safe, she didn't want to he save as her pain is still fresh, she was crying bayab ta gano she's in hospital bed, mum dinta was like "Am sorry for your pain... forgive us...Sam ban kyauta maki ba...pls don't try to leave me again..."ta fadawa Amira dake kwance tana kuka with her two eyes closed, Banda tears babu abinda ke zuba daga idanuwan Amira, she wants to tell her mother the real reason of her pain Amma what good will that do now, she didn't tell her the fact tun farko sai bayan deception?, If an sani they may force him to marry her which will be over her dead body,. Right now she don't want to live because she will surely kill Habib, kou kadan she won't let him go away with what he did to her, never, it's better ta kahse kanta da ta Bari ya rayu yayi rayuwa da wata, she can't watch, the pain is unbearable for her, tana jin kalaman mum dinta as she Pampers her like she does before Amma that doesn't help matters, kou kadan Bata son Ana magana kusa daita, she talks to her for over an hour tana rarrashin ta telling her she's going to be a better mother from now henceforth. "Mummy..."ta fada with her eyes closed, "Naam...Yar mumminta..."hajiya ta amsa Mata Tana rike da hannun ta, "Kiyi... hakuri...Amma... ban son... rayuwa..."ta fada cikin voice da Bai fita sosai "No pls...ki rayu don ni...pls..." Mum dinta ta fada kaman zatayi Fara sabon kuka as she have been doing since Amira ta kusa kashe kanta, shuru Amira tayi Amma close eyes dinta Basu daina pouring ba, if Bata mutu ba when will she stop crying, when will the pain of deceit ever go away,the pain of being decieved tunda ta bude ido Babu abinda take ji sai kalaman Habib, right now the only thing that will give her joy and happiness shine ta ganshi anyi gunduwa gunduwa dashi, taga Mota yabi ta kanshi time and time again, she wants to see him burn to ashes, she's never going to be happy until she see him suffer, if she's living then she's living to see him suffer, she's living to see him crumble on his knees begging to feed, yanda ta gumke baki shows the she's planning something in her heart, nazifa ce ta kawo abinci itama tana begging Amira for the way she treated her, ahankali hajiya ta mikar da lta zaune ta Bata tea a Baki amma kinsha Amira tayi, asalima she can't just imagine seeing any in her mouth, Bata Ganin zata iya hadiya daidai da ruwa, hajiya tayi magiyar duniya amirata dinga girgiza Mata kai, kanta kasa hawaye na zuba, wajsn karfe 12 asiya tazo da Nasir,Ana kawoshi ta daga idanuwa tana kallonshi, kawai she pities herself and her son, yanzun bashi da Wanda zai dinga Kira daddy. She's going to be a mother and her father to him, Yana ganinta a zaune ya rugo da gudu zuwa wajen ta. She can't hold him as he hugs her legs, sabon hawaye ta farayi cikin bakin ciki. Ismail ne ya Kira Ahmed ya fada mashi Amira have woken up, Nan ya fada mashi gashi Nan zuwa. Shima faiz Yana zuwa office yayi tunanin it's good ya Kira Ahmed don yaji yanda ta kwana, he feels he May start over acting sai yayi deciding he won't call her instead zai je wajen don ganin ta, shi kadai Yana tunanin how Ahmed is going to act when he tells him yaje ganin Amira, kawai Yana son jashi fada and it's going to be fun, shi kadai na zaune sai Dariya kawai yake,. Kana ganin yanda yake Dariya kasan he is up to something funny. Yana sallah zuhr ya fita. The first thing he did was go to a near by super market and get he's some things, Nan yaje yayi shopping cike da manyan leda guda biyu, yanayi fave dinshi dauke da dariyar keta, kawai all he is waiting for is for him to call Ahmed and tell him he went to see her yaji irin sabon haukan da zaiyi mashi. Alhamdullilah 1/15/21, 2:29 PM - Ummi Tandama: Dawn of a new beginning 4 Alhamdullilah sisters, mun dawo zamu cigaba daga inda muka tsaya. Pls in kina da kyau ki Kara da wanka, if har mijinki zai iya Zama dake ya kwanta dake on same bed for a whole week zuwa two weeks Bai nemeki ba ki san you're not that juicy to him, darajan ki Bai kai ba,did you know darajar ya mace Bai ga kyauwun fuskar ki Bai ga dirinki?, Yana ga dadinki, if har mijinki bazai samu welcoming and hot sweet sex daga gareki ba then he have nothing to run to after work, kou ya dawo zaizo yaci abinci ya koma yawonshi, kou kadan he sees no reason to beg you even when he offends you, because Baki da abinda Zaki gwada mashi da zaiji haushi, did you know if kina da kayan mata kala kala daga na tightening, na saukar da ruwa da Kuma na Sha kala kala kina Sha kina matsawa duk lalacewar gabanki Zaki maido darajanki?, Did you know macen da take Shan kayan Mata da wacce Bata Sha ba daya bane, ban Dade da Fara using kayan Mata ba and the difference is clear, so bring your asusu let's get you things that mijinki will have something to run to, something to beg for don Kar a hanashi. Did you know da akwai matan da sunfi 30 years da aure Amma Basu sati Miji Bai nemesu ba?, Sai ke da kike Yar yarinya Miji ya kaurace maki Baki ganin da akwai matsala?, Let me tell you something kou Mata mijinki ke dauka in har zai samu jin dadi daga gareki bazau taba kaurace maki ba kou asiri akayi mashi, ai kou mahaukaci ya san Dadi😋😋😋 anyway Kar in cika ku da surutu.💃🏾💃🏾💃🏾 Faiz fitowa yayi da leda cike da Kaya, he spent kusan 25k a wajen sayan kayan ciye ciyen, cikin Mota ya koma ya zauna with a smile Kan face dinshi, kana ganinshi kasan he is really up to something, relaxing yayi cikin motar Yana tunanin if yazo ya gan wannan uban chocolate din he will ask who brought them then zaa fada mashi he is the one, then maybe he will call him to thank him, Zama faiz ya gyara tare da sauya yanayin face dinshi before yace "But why should I do this...is this really necessary?...am faiz AKA ayomide...I shouldn't have time for this kind of nonsense..." Ya dada yana kallon ledan dake Kan dayan sit din sai Kuma yayi adding "Now I spent a lot just to annoy someone..."ya sake fada kaman he is kind of insane, shuru yayi for a moment before ya saki murmushi yace "But it's going to be so much fun..."ya fada Yana sake sakin Dariya, he wants to see yanda Ahmed will react then he will rush home and tell his mum about it's going to be so much fun. Mota ya tada ya bar wajen heading to the hospital. Shima Ahmed Ana fada mashi Amira ta tashi ya samu yayiwa boss dinshi karyar Bai da lafiya without hesitation ya bar wajen zuwa hospital, Yana zuwa ya bude kofar ya Shiga Amira dake zaune ta jingina da bango bude idanuwa tayi ta gan Ahmed,ji tayi duk tausayi kanta ya kamata sai sabon kuka ta farayi voice dinta ma Bai fita at all, wani irin tausayin ta ne ya kamashi, maida idanuwanta tayi ta rufe ta cigaba da hawaye, gaida mum dinta dake zaune yayi nazifa da asiya Suka gaidashi,. Ahankali ya karasa bakin gadon da take zaune ya zauna kusa daita while he watches tears rolled down. He wish zaa bar masu dakin don yayi magana daita, he wants to talk to her and make sure she confide in him, "Mummy ya Mai jiki..." Ya fadawa mum dinta, hajiya da duk abun duniya ya isheta tace "Alhamdullilah...da sauki.." hajiya ta amsa mashi cikin sanyimurya, "Amira..." Ya kirata sounding very calm and cool,Amira dake jingine da bango Bata bude idanuwa ba Amma hawaye Basu daina zuba ba, she didn't answer his call, what will she say if she answered, she knows he is going to ask her what happened, why she did it, me zata fada mashi, what will be her explanation, she have nothing to say, the real pain is being in a mess and don't have anyone to share it with, inda zata iya fadawa mutum daya tall da zata samu Saukin abinda takeji "Amira..." Ya sake kiranta, still Bata amsa mashi ba, hajiya dake zaune Mikewa tayi rike da hannun Nasir ta kalli nazifa tace "Zan tafi gida....I will come back later..." Ta fada Mata "Mummy nima Zan biyo ki..." Bata karasa ba hajiya tace "Wa zai zauna daita...stay in na dawo sai ki tafi..." Inji mum dinta, "Mummy ku tafi kawai... Zan jira har sai kun dawo in tafi..." Ahmed that wants to be left alone with her yafada masu, Nan dukkansu suka fita leaving both of them, ahankali Ahmed ya Kama hannun Amira cikin nashi before yace "Haba kanwata...why will you do such...why will you try to take your own life...kina ganin duk matsala da kike ciki zai iya kaiwa Wanda Zaki Shiga inda kin mutu?..." Ya tambayeta Yana shafa hannunta calmly, Amira sai kuka kawai take not saying, . anything, "I don't know what happened...I don't know what you're going through..Amma I can be a shoulder you need Amira...if da akwai abinda ke damunki da har zakiyi yunkurin kashe kanki Kuma Baki fadawa kowa ba it's not Fair...tell me kanwata...tell me what your pain is...share it with me...pls..." Ya fada Yana kallon yanda closed eyes dinta ke zubda hawaye sosai "Ban...son...rayuwa....I want to...die..." Amira ta fada cikin voice da Bai fita Sosai, "Amira we will all die...we don't have to beg to die...but let's die for a good cause... killing yourself won't solve your problem saidsi ya kara mashi yawa...now tell me who hurt you...waye sanadiyar hawayen ki...kinsan ni mai iya Rama maki duk abinda akayi maki ne...pls tell me..." Ya fada Yana shafa hannunta ahankali tare da goge Mata face dinta, ahankali ta girgiza mashi Kai tare dacewa "Baka... iya rama...min abinda.. akayimin...Yaya..." Ta fada cikin kuka da Kuma zafin zuciya "Kou ban iya Rama maki...I can help...pls tell me...if har Ina da single daraja...if har kin yarda Dani kou miskala zaratin ne tell me...share it with me..."ya fada Mata Yana gyara Mata gashin kanta Sannan Yana goge duk hawayen dake zubo mata, "Pls...aa...ba sai na fada maka ba..."ta fada cikin kuka "Aa...i insist....tell me my beautiful kanwa....pls..."ya fada Mara rike da hannun ta,Amira kuka ta dingayi heart dinta feeling very heavy, Bata San ranar da zata dawo normal ba, she feels she can never be alright again, she can never forget the pain she's feeling, "I know it has something to do with Habib...tell me what did he do to you...."ya tambayeta, ahankali ta bude idanuwanta tace "Yaya...ya .. fada maka...wani...Abu?..."ta fada tana kallonshi idanuwanshi da swollen eyes dinta and he stares at her too "Aa...he told me nothing...but tell me abinda yayi maki...and I will tell you something about him that will give you peace of mind..." Yafada mata "Pls... Yaya...I can't tell you...kou na fada maka...I won't change anything..." Ta fada "Aa...try ki fada min Tukun..."ya fada Mata calmly still rike da hannun ta "Yaya...I can't pls..."ta fada Yana hawaye "Tell me...I feel it's about your child..." Bai karasa ba ta kalleshi Tana kallon shi " Yaya.." tafada tana kallon shi "Yes...I feel it...kou ba komai...he have his eyes..."Ahmed ya fada Mata sounding very calm, Amira daga kanta tayi ta Dora Kan shoulder din Ahmed cikin matsanacin kuka, free hand dinshi ya zagaya shoulder dinta Yana shafa cheek dinta ahankali "Yaya...he ruined my life....yya...yace he loves me....he told me am the only woman in his life...Yaya ya fadamin...Yana da matsalar ciwon ciki...and am his remedy... wallahi yayi da farko ban amince ba..." Ta fada tana kuka Tana daga kanta daga. Kan shoulder dinshi don ganin face Dinshi, ahankali ya maida kanta Kan shoulder dinshi, . "Wallahi it's not my fault..." Ta fada cikin kuka "I know baby...I know kanwata....nasan baki da laifi kou kadan...kou duk duniya Basu yarda dakr ba ni na yarda dakr...I know it's not your fault..." Ajiyan zuciya Amira ta saki tace "Yaya...he keeps forcing me...Yana fadamin...in har ban bashi hadin Kai ba...he will go out...I was so childish...i.was stupid...I was in love with him....and I accepted...I accepted because he told me in har ya fita kasar waje zai samu wata ta bashi tunda ni na hanashi" Ta fada cikin wani kukan daban Wanda ya fi na farkon ban tausayi, hannu ta Fara shafawa a bayanta. " I thought he is real... I didn't tell anyone balle a bani shawara..I loved him...I let myself Free to habib...Habib ya cuceni...he gets me pregnant...ya fadamin Kar in fadawa kowa he is responsible for the pregnancy in ba Haka ba he won't marry me .. still I suffered and I never tell any he is the one...Yaya...Habib ya dawo...yace...Wai what ..we had is a mistake...Wai it's out of childishness..Wai it's not real Yaya.. tell me...ya zaayi in nemi rayuwa...why will I ever want to be alive while the man that ruin my life is getting married to his own woman...Yaya wane namiji zai aureni...kowa kallon karuwa sukemin..." Bata karasa ba Ahmed yace "Ban Dani....ban taba maki kallon karuwa...I know you're decieved...many steal not because they're thief,..many are armrobbers not because it's what they want to be....and I know you have a child not because you're a harlot.... it's because of destiny Amira... you shouldn't cry because of habib but because of what he did to you...kin San kou bakiyi kuka ba Allah zai saka maki...hwo will you even want to die instead kiyi aduar Allah yasa ki samu tsawon Rai ki ganshi a wulakance...Habib is not worth your tears...he doesn't even deserve you... you deserve better..." Yafada Yana shafa bayanta ahankali,. Shuru ne ya biyo baya yayinda Amira Tana ta shesheska kawai, Ahmed Shuru yayi with his eyes closed Yana tunanin abinda ya dace da Habib, ahankali yace "Habib is a big Casanova da baj dace da irinki ba...tunda muka bar kasar Nan Babu abinda Habib yake sai bin mata, it's like he is cursed don always cikin Mata yake. Wasu lokutan sai yayi sati Bai gidan da muke zaune ..he always screw from this woman to other women,. Da akwai lokacin da mukayi deciding zamu fada a gida and he begged that bazsi Kara ba ..but kaman tsinanne Haka ya cigaba da bin matan turawa Yana samun hadin kansu...in yaje club bai dawowa sai da mace,..da akwai certain time Dana Fara tsoron Kar ya kwace STDs because nashi yayi yawa...Babu irin advise da bamu bashi Amma sam bai ji...so tell me Amira is that the kind of man you need?...kou da duk duniya Kika Haifa mashi did you think you can be with such person?...Amira Habib is not someone you should cry for... right now you should be happy da Allah yasa bai aureki ba...ya kamata ki dinga godewa allah...Nasir Kuma he won't lack anything... zancen Miji Allah zai Baki Wanda ya dame habib in everyway of life..." Bai karasa maganar aka bude kofsr, Amira dake lafe da jikinshi Bata lura da wani ya shigo ba, kou kadan she's not close to this room, she's far away, just imagining what Ahmed told her about habib, kawai tana imagining yanda yake nuna Mata duk duniya Babu irinta, so now it's not only her, she felt more hatred than ever before,. She hates him, sabon kuka ta farayi tana lumshe idanuwa tare da sake lafewa jikin Ahmed, shi Kam Ahmed zubawa faiz dake shigowa yayi, sallama faiz yayi cikin sanyimurya feeling some how sabida yanda ya tadda Ahmed da Madam secretary, murmushi ya saki yayinda shi Kuma Ahmed yayi mugun farin ciki da faiz ya taddasu a Haka ya sakar mashi murmushi shima, Amira was still crying with voice sai hawaye kadai, her heart hurts, dukda faiz da Ahmed sun gaisa har ya Tambayi Ahmed ya Mai jiki Sam vata ji ba, she's so gone, her heart is so far away, in har maganar da Ahmed ya fada Mata gamr da Habib gaskiya ce then he doesn't deserve her, she should give thanks to Allah don she can't marry a Casanova, she can never be with a chronic womanizer, a rayuwa ta tsani Mai kwashe kwashe, hannu Ahmed yasa Yana Dan shafa cheek dinta tare dacewa "Enough..." Yafada Mata cikin whisper, ahankali Amira da Idanuwanta ke rufe ta girgiza mashi Kai tana cewa "No...it hurts...so hurt..." Tafada cikin voice da Bai fita sosai "I know...but ya isa Haka Nan..."ya fada Mata in a very calm voice yayinda shi Kuma faiz ya samu waje ya zauna Yana kallon su with a smile a face dinshi but deep down he hates coming, kawai Yana danasanin zuwa dayayi wajsn Nan, he came to make fun of Ahmed ya zolayeshi Amma he saw something very real, gani yake duk magnar da Ahmed ke fada mashi ba Wasa bane is real, now he see love, he is suppose to be happy, he is not, kawai he feels friend dinshi have find love and he is yet to, gani yake bazai iya Zama bintu ta Dora mashi Kai visa kafada haka, he won't even let it happen. He won't feel comfortable, Amma su Kuma they feel comfortable, he see the tears a eyes dinta,he wonder what it could be, "It's not my fault..."Amira ta fada cikin kuka, hannu Ahmed ya Dora bisa bakinta faiz ya zuba masu Ido Yana kallonsu face dinshi dauke da murmushin da kou throat dinshi Bai Kai ba, "Shush... your boss is here..." Inji Ahmed ya fada Mata cikin whisper and faiz na kallonsu, ahankali ta bude idanuwa ta kalli Ahmed before ta daga kanta ta kalli faiz, idanuwanshi ya zuba cikin nata with a little smile a Kan face dinta yace "Ya ... jikinki?..." Ya fada Mata, hannu tasa ta goge face dinta Ahmed ya sake saka hannu ta goge Mata da kyau, sadda Kai kasa tayi without saying anything, gashin kanta Ahmed ya dinga gyara Mata yayinda suke zubowa, ledan daya kawo Yana gefen shi Bai ce masu ya kawo komai ga, "Ya office..." Ahmed ya Tambayi faiz "Yana Chan na baro shi..." Faiz ya amsa mashi calmly " Madallah...ya bintu...ya shirye shiryen biki Kuma ..Wai wane shagali zaku hadamana..."Ahmed ya fada as he sees the silence yayi yawa "Hmmm Ana chan Ana Yi.. "faiz ya fada mashi calmly with a smile, ahankali Amira ta Dan janye daga jikin Ahmed ta kwanta bayanshi, she always wanted to know how marrtal status,she have never asked and now da suke maganar hankalinta na wani wajen daban, kawai Babu abinda take tunawa sai maganar Habib, wato she should have been happy this happened, tasna she's a good person,deep down she knows herself, Bata da single problem da kowa, the only the person that messed her up is Habib, he ruined her perfect life, he ruined her completely, sabon hawaye ta farayi not even minding or paying attention to the discussion going on around her "Gaskiya chasu zaka hada Mana...kasan mun Dade bamuyi bikin friends ba... yours should be eleborate...." Ahmed ya fadawa faiZ, "Hmm ai ko nawa is not elaborate naku sai ya Zama elaborate...tunda ku love birds ne.... Juliet and Romeo..." Inji faiz Yana Dan Satan kallon Amira dake kwance taga hawaye on her cheek, Ahmed zai bude Baki yayi magana yaji shesheska Amira dake kwance bayanshi, juyawa yayi gareta, idanuwa Amira ta daga ta kalleshi tare dacewa "Nan ma yanayi?.."kafin ta karasa Ahmed ya Dora hannu a bakinta Yana cewa "Kinga abinda ke hadani dake kou...if you don't want me to stay let me go..."da sauri Amira ta girgiza mashi Kai tana cewa "Na daina..."ta fada tana goge face dinta "Wai what's wrong with her ne?.." faiz daya kasa Gane abinda ke faruwa ta Tambayi Ahmed, sai lokacin Amira ta tuna da he is around, "Don't mind her...kawai rigima ne kawai..." Ahmed ya fada mashi "Sister kiyi hakuri Mana..ki barwa Allah damuwar ki and he will surely see you through...it's not good mutum ya dauki komai da zafi because it seem mutum Bai San it's all from Allah ba...so pls relax..." Ya fada Mata calmly "Ka fada Mata kilan taji zancen ka..." Ahmed yayi adding, wayar Ahmed ne yayi Ringing ya fiddo yaga Ismail, picking yayi da sallama, "Wai mummy tace in fada maka taki cin komai kou da kuwa you will talk her into eating..." Ismail ya fadawa Ahmed, "Ok... shikenan..."Ahmed ya amsa mashi before ya ajiye wayar shi. Mikewa yayi ya dauki cuo dake saman flask dinruwa zafi yayi dispensing ruwa ciki ya zubda before ya dawo ya Fara zuba another ruwan "Kasan what happened ya dameni that I told my mom..."inji faiz ya fada Yana kallon reaction din Ahmed dake hadawa Amira tea, "Oh...ai abun ne da ban mamaki..."Ahmed ya amsa mashi not looking at him as he knows right now he has nothing to be angry at don position din daya gansu da Amira is enough to tell him what they are having which is not real, shidai he should know she is his that's all he wants him to know dukda shima Yana cikin chakwakiya da mum Dinshi, he knows in har tazo yanzun ta ganshi Nan she will surely give him the disgrace of a life time,. "She even said in kawo ta ta ganta. "Da sauri Ahmed ya daga Kai faiz yaji gabanshi ya Fadi praying he shouldn't think anything negative, he doesn't think twice if he wants to hurt you Amma Ahmed is different, he is like his psychologist right now, the person that is helping him fight addiction, "Oh really...ayya that's so nice of her...."Ahmed yayi surprising faiz daya zuba mashi idanuwa da very calm voice "Yes...so yaushe zaka zo daukanta...ka kawota..." Faiz ya fada cikin less fear "Anytime take so ai sai in daukota....or Kai ka kawo ta Mana...but pls yanzun da take cikin wnanan state din Bata sanin in anzo or not..." Ahmed ya fada mashi "I see... shikenan...ha damuwa..." Faiz ya fada yayinda Ahmed ya mike da cup din hannunshi ya dawo bakin gado, faiz na kallonshi ya dafa shoulder din Amira before yace "Tashi Kisha tea..." Ya dada Mata cikin whisper which goes straight into faizs ears, "Aa...pls...ban...iya Sha..." Ta fada mashi kaman zatayi kuka, "Kinga mummy tace a Baki...so pls in baki son Raina ya baci...sit up and drink while it's a bit hot..." Ya fadamata holding her head up, Idanuwa faiz yayi rolling before ya mike Yana cewa "Guy...Zan tafi...kasan I left the office to come and see her....I wanted to call ma Amma I know you will be here..." "Pls ka Bari in Gama Bata in rakaka...pls..." Ahmed dake rike bayab Kan Amira don ta zauna ta fada mashi, "No pls...ka Bari in tafi...ba sai ka rakani ba..." Faiz ya fada heading to the door, "No I insist...wait for me...ka bani minti biyar kacal....I know you don't work under anyone balle kace your boss will be mad...so ka jirani...."Ahmed yayi insisting ya jirashi. Shidai Allah na gani he doesn't want to Amma he have no choice, Haka ya koma ya zauna kanshi kasa. Alhamdullilah 1/17/21, 3:35 PM - Ummi Tandama: Dawn of new beginning 5 Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. Haka ya koma ya zauna with a smile Kan face dinshi and his head down, Ahmed kallon Amira da tun kafin a Bata tea din ta Bata face kaman taga madashi "Now ki Sha..."ya fada Yana Dan diban tea din da spoon Zan Kai bakinta, da sauri ta kauda kanta gefe tana cewa "Ban...Sha...ban..iyawa..." Ta fada Tana fashewa da kuka again, "Kina son mu Bata kenan..." Ya fada Mata, da sauri ta girgiza mashi Kai before saying "Yaya...pls...bazan ..iya Sha ba...am sorry..." Ta sake fada mashi tana kuka tana goge face dinta da Bayan hannunta,. Faiz dake zaune ta hada hannuwanshi waje guda Yana Dan daga Idanuwa Yana kallon drama da suke, shi dai wannan abun ta isheshi, his face is looking normal Amma he is disturbed, ya gwammace ya tashi yayi tafiyar shi Amma what will Ahmed think, probably it's because of him suke hakan. Maybe it's because he is here ne Bata son Tasha, Yana kallon yanda Ahmed ya dafe bayan kanta dake dauke da lot's of unkept hair Yana cewa "Kou ki Sha kou in tashi inyi tafiya ta..." Ya fada Mata sounding a bit angry at her. Lokaci guda faiz ya Mike Yana cewa "Let me help..."ya fada Yana nufan wajen gadon, hannu ya mikawa Ahmed yace "Kawo cup din ka gani..." Ya fada mashi,Babu musu Ahmed ya Mika mashi cup din waiting to see  what will happen, Ahmed na mika mashi faiz ta saka spoon dake ciki ya dinga juyawa yayinda Amira dake zaune ta lumshe idanuwa tana tunanin kilan tarsr Mata zasuyi Tasha. Saida faiz ya tabbatar it's cool enough for her ya Mika Mata cup din Kai tsaye Yana cewa "Oya drink it..." Ya fada Mata cikin wani irin iko da Isa, ahankali Amira ta bude idanuwa ta kalli Ahmed yace "Dake ake..." Ya fada cikin sounding a bit hard, ahankali Amira ta daga hannunta Mai lafiya dake dauke da carnular ta Mika ta amshi cup din daga hannunshi, "Now drink..." Faiz ya fada kaman suna office like he use to boss her, she have something for him, and what she have for him is so much fear, Yana da wani irin kwarjini sosai da kou wuka xai Mika maka ka yanka kanka sai kayi, tana kuka ta Kai cup din bakinta tayi sipping Dan kadan, "Kar ki sauke sai if the cup is empty..." Faiz ya fada Mata Kai tsaye Yana tsaye kanta, har lokacin Ahmed Bai sake Bayan keyanta ba, kallon Ahmed tayi, irin kallon Nan dake nufin pls help me, kauda kanshi yayi Yana cewa "You heard him...be fast..." Yayi adding, ahankali Amira ta Kafa Kai ta dinga Sha tana daga red eyes dinta tana kallon faiz dayayi tsaye kanta kaman if Bata Sha ba he will beat her, Babu alaman Wasa kou sauki a face dinshi he looks so serious as if he is hard from inside, kaman Wasa Bata daga Kai ba Saida ta shanye tea din ya amshe cup din daga hannunta ya mikawa Ahmed "You dey here dey do sme sme..." Faiz yayi adding Yana komawa baya, Dariya Ahmed yayi yace "Ai ba kowa ke hard irinka ba..."ya amsa mashi, "Ai Naga wankin hula zai kaimu dare..."faiz ya amsa mashi "You have really tried...she haven't been eating anything since..."inji ahmed dake ajiye cup din. "Yanzun dai zo ka rakani...I have to go..." Faiz ya fada Yana juyawa with his two hands in his pocket, Amira goge bakinta tayi ta koma ta kwanta. Fita faiz yayi Ahmed ya bishi Bayan yayiwa Amira sallama. deep down yana tunanin he is never coming back to this hospital Ever again, kawai if she resume office shikenan in Kuma Bata  dawo ba shikenan he will get another secretary, infact baison ta dawo, tayi Zamanta, he wonder why is thinking like that now shidai baisan why all this thought ba, har bakin motar shi Ahmed ya rakashi sannan ya shjga ya tafi shi Kuma Ahmed ya koma ciki, Bai tafi office ba ya wuce gjdansu bintu ya wuce,kofar gidan ya tsaya yayi zaune cikin Mota, he is feeling kind of weird, tsoki yaja ya tada Motar shi sai gida, Yana zuwa ya Shiga Bangaren mum dinshi yaga tana da bakuwa, kallo daya hajiya tayi mashi ta gane something is wrong with him,gaidata yayi ya gaida bakuwar ya Mike zai fita "Ayo yau ba labari ne... you look dull..."ta fada trying to know what's going on with him right now "Nothing much iyami....am tired...and feeling somehow ne..." ya amsa Mata Yana magana kaman Yana jin bacci "Oh...ka shiga ciki ka kwanta I will be joining you shortly..."ta fada mashi calmly, kaman dai Vai so ya Shiga Amma don Kar yayi Mata gardama ya shjga dakinta ya kwanta Kam gadonta  Yana lumshe Idanuwa, Yana dakin kusan hour guda sannan mom dinshi ta shigo "Ayo yau ka dawo da wuri fa...hope all is well..."ta fada mashi tana Zama "Yes mummy...kawai na gaji ne don't feel like working today..."ya dada Yana kwance Kan gadon ta "Ok...jiki da jini ai...so tell me how your day went and tell me what's wrong with you don I see it In you.."ta fada tana relaxing a inda take zaune "Nothing much...kawai dai ni I want to find love ne...in na tuna am getting married Kuma am not in so much love with the person am about to marry Yana batamin Rai..." Ya fada Yana murtuke face, "Toufa....but you haven't been saying anything since.. yanzun Kuma da bikin ta gabato kana irin wanann maganar...."ta fada sounding a bit disturbed "Kar ki damu am not going to say anything about it...kawai it's out little secret...I feel in ban fada maki ba  bani da Wanda Zan fadawa...but it's ok..." Ya fada kaman Bai cikin wata serious damuwa "In har Kaga zaka cutu you can tell your father..."da sauri faiz yace "Aa...maganar gaskiya I didn't know am not in so much love with her sai yanzun...the good thing is I can manage her ...tana da hakuri,. She's a nice cook... she's beautiful and elegant. It's ok..."ya dada Cikin sanyimurya kaman Yana tausayawa kanshi ba don komai ba sai don he thinks he see real love with Ahmed and his secretary "A maganr aure Babu managing da...o don't want any complain bayan aure.. Because in baka son yarinya Babu abinda zatayi Bayan aure da zata burgenka...I don't want any problem fa...I wonder why now ..why the sudden Change...it seem da akwai love tsakanin ku...why are you talking about managing now..." Ta tambayeshi,  kaman ya fada Mata it's because of Ahmed and Madan secretary said Kuma yaga hakan ba wayewa bace it's better kawai yayi shuru Kar tayi misjudging dinshi "Tell me...why sai yanzun ka Gane baka son bintu". "Nothing... it's just a matter of time...ai Ina ganin masoya kala kala...so I see nasu ya ba irin nawa bane..."ya fada cikin sanyimurya, "Naji...now tell me kaje ganin wnanan yarinyar yau?.." ta tambayeshi, "Ai naje...I went to look for trouble and I get it..." "Bangane ba..." Inji mum dinshi tana kallon yanda yake magana, murmushi ya saki before yace "Kinsan mummy dazun nace Bari Inje ganinta inyaso sai in Kira Ahmed in fada mashi naje don ingan abinda zaiyi..."ya fada with a smile Kan face Dinshi, "Wai Ina zuwa sai na gansu tare... they're really in love...love dinsu if Making me feel lonely..." Yafada kaman zaiyi Mata kuka "Hmmm but I see nothing wrong with you meeting him there....kou dai you're into her too..."da sauri ya Mike zaune Yana cewa "Ni aa...iyami Kar fa ki dasa min wani Abu a zuciya ta...I have nothing for her oooo...ah..."ya fada Yana kokarin Mikewa don barin dakin, Dariya mum dinshi ta farayi tana cewa "Ina zaka Kuma...ka zauna mana muna magana kuma zaka gudu...kou nafadi gaskiya ne..."da sauri ya koma ta zauna Kaman Mara gaskiya Yana Cewa "Aa mummy... remember we're talking about babe din Ahmed fa....I have nothing for her pls.... she's my secretary...and his girlfriend... that's all..."ya fada yana goge forehead dinshi dake zufa a bit "Calm down son...keep calming down..." Ta fada Tana Dariya saboda yanda ya susuce daga cewa kou Yana sonta, maybe he is maybe he is not ita dai she knows da akwai wani Abu. Hira dai Sukayi ma Yan mintuna ya Mike ya Shiga bangaren shi yana Mai jin haushin kalaman mum dinshi, he wonders why she will even say such words, "Wai why will she ever say that..."ya fada Yana cire kayanshi Yana wurgarwa kaman something bad is really happening to him. Bayan sati biyu. Alhamdullilah Amira ta samu lafiya sosai but Babu ranar da Bata kuka, her mother always checked on her, yanzun kullum asiya tana ajiye Nasir a school. They're all trying to correct their wrong don har yau Babu Wanda yasan ainahin abinda ya faru sai Amirs da Kuma Ahmed, she told him not to tell anyone or talk to Habib Kan abinda yayi Mata, shidai yace he will surely look for away to handle him Amma tace ya barshi, he shouldn't do anything, tana Aduar Allah ya saka Mata and she knows insha Allah zai saka Mata, she's so much broken by what he did to her that the love she have for him have turned into serious hatred, bataga abinda zai sameshi da zataji ta yafe mashi ba, she hates him bastardly, shi yasa akace if you will love people ka so su saisa saisa, she loved him passionately and now the love have turned into the kind of hatred she never felt for anyone on her whole life, she is ok now Amma ta rame tayi duhu sosai dukda parents dinta suna kula daita sosai, jiya Ahmed ya kirata ya fada Mata she should get ready to koma aikinta yau Monday and she asked if Bata so shikenan, she told him she will be ready to go to work dukda she do cry most of the afternoon, tasna going to work will help her heal fast with her annoying boss around. She told her mother zatayi resuming aikinta gobe,she told her in her taji Bata iyawa Kar taje, Nan Amira tace zata je she loves the work. "Tou shikenan... Naga kina b Dafa abinci da safe sai kiyi list din abubuwan da kike bukata sai a sayo maki..." Inji mamanta that knows duk sin da danka zai aikata in har ka Basu punishment Kar ka Bari abun ya wuce gona da iri, "Mummy..ban bukatar komai...na gidan ma ya isheni..."ta fada Mata calmly kanta kasa, "Ok... shikenan...ba damuwa....Amma hope Babu abinda ke damunki kou... wannan raman da kike Yana damuna..."jnji mum dinta, ajiyan zuciya ta saki tace "Ba komai mummy..."ta fada Mata. She's even afraid of looking into the mirror don tasan abinda zata gani might frightens her. She knows she's in a very bad state right now. Da yamma da dad dinta ya dawo ta fadamashi she will resume office tomorrow, shima dai asking dinta yayi in Bata son aiki ta zauna zai sa ta koma makaranta Amma she Still replys with tana son aikinta, Nan yace "Kar mance a Saya min ice in aka amshi salary..."ya fada Mara with a smile "Ok daddy" ta amsa mashi kanta kasa, she knows what they're trying to do, kowa na son ya faranta Mata saboda Kar ta sake maimaita abinda tayi a baya, Basu San Sam Basu damuwarta, Basu San kou sau Daya she never holds anything against them as she knows she deserves more than what she gets as she plays with their family names dragging their name in the mud. Kaman yanda ta Saba Haka ta shirya yau saidai mun dinta told her ta dinga barin Nasir ya dinga samun enough sleep zata sa a dinga Kai shi school don hakan she dressed yayinda shi Kuma yake baccinshi. Fitowa tayi looking dull bayab Ahmed ya kirata ya fada Mata Yana waje, wajen mum dinta ta Shiga tayi Mata sallama ta shjga wajen dad dinta shima tayi mashi sallama, she loves the way they're treating her now, it's like what happened ya faru for a purpose because duk sun damu daita yanzun,they will try to have a conversation with her Amma she's to broken to talk much, inda sun San what she just went through da sun barta without saying a word to her, Ahmed is one in a million don yanda ta damu daita gani take nobody ya damu daita hakan, he will make sure she's ok and kullum abinda yake fada Mata us Habib doesn't deserve her tears that she's far far far more better than him in every aspect of life. Gani take she can never trust any man when it comes to love again don Habib ya koya Mata lesson of a life time,ya nuna Mata fadin kalaman so is nothing, iya sarrafa words is not the real deal, tana shjga Mota ya kalleta with a smile yace "My beautiful sister...how are you today..."ya fada Yana tada Motar shi "Alhamdullilah Yaya..."ta amsa mashi, "Kinga yanda kike Kara kyau kuwa..." Ya fada Dan murmushi, all he is trying to do is make her happy and make her smile, he just wants to see her smile again, "Hmmm.." ta amsa mashi atakaice kanta kasa tana Wasa da yatsun hannunta, . "haba my baby compliment fa na baki..."ya fada Yana kallonta don ganin reaction dinta as he calls her with baby, Dan daga Idanuwa tayi ta kalleshi tace "Thank you Yaya..."ta fada Babu smile Kan face dinta. Yana janta da fira suka Isa ya ajiye ta Yana tanbayar ta abinda zata ci for lunch tace kawai ta barshi Bai Kara cewa komai ba ya ja motar shi ya bar wajen. Tana shjga maigadi ya dinga Mata sannu da zuwa Yana fada Mata sunyi tunanin an koreta ne as they know their boss sosai Bai cika dadewa da workers ba, murmushi kawai tayi bayan sun gaisa da masu aiki as most of them sun Fara zuwa da wuri ba kaman da ba because tunda fajz ya rage Shan giya Mai yawa ya rage nauyin bacci, now he makes sure by 10am Yana office, that's when he is late Amma yanzun ba laifi Yana zuwa office da wuri sosai sosai fiye da before,. Office dinta ta Shiga ta zauna tare da relaxing, tunawa tayi da ranar daya ganta Tana kuka,he was in the office and Bata sani ba,hakan yasa ta Mike ta Kai Bakin kofar shi ta Murda taga it's close sannan ta koma ta zauna tana fiddo wayarta. Faiz Kam yanzun yasan he has no secretary as he thinks she's not coming back again and kou sau Daya Bai taba tambayar Ahmed if she's coming back or not ba, kawai all he knows is in ta dawo she's welcome in Kuma Bata dawo ba he will get another one, Bai Kara zuwa hospital ba Kuma Bai sake asking Ahmed how she is ba dukda suna waya da Ahmed sosai, he have stayed off their case tun ranar da mum Dinshi tace maybe Yana da interest kanta ya tabbatar she's wrong by not going anywhere near her again, Amma he do think of her and the situation she's in that's all, yau he woke up early yayi wanka ya shirya ya bar gidan. Wajsn karfe Tara da rabi ya Shiga company,. Today is Thursday Yana son ya leka gidan gona but he won't have enough time as sunyk arranging zaa kawo Mashi kayan da zai zaba wanda zaa zuba a lefenshi. Parents dinshi sunyi enough but he is the kind of person that loves Taking responsibility kou Yaya ne, yanason ya sayi wasu abubuwan ya Kara, at least ya fada Mata he bought somethings for her, he is trying very hard to make it work, he thinks of the best things about her, Yana shjga office din secretary Amira dake zaune tayi Saurin daga Kanta, inda zuciyar shi a waje take da tuni ta tona mashi asiri as it skips at the site of her, ahankali Amira ta Mike tsaye gami da gaidashi, faiz dayayi wuri wuri da Idanuwa ya saki murmushi before saying "Oh...I wasn't expecting you...ya kike...ya jikin..."ya fada Yana kallon yanda ta rame sosai "Lafiya Lau..."Amira ta amsa Mashi "Madallah..." Ya fada sounding weird himself, shi kanshi Yana jin yanda yake magana somehow, "Pls sit..." Ya fada Mata, ahankali Amira ta koma ta zauna. Tsayawa yayi Kaman zaiyi magana sai Kuma ya wuce kawai with a smile Kan face dinshi, har ya Shiga ssi ta leko before saying "Pls come in..."ya fada Mata Yana shjga office dinshi, inda zaa kasheshi Bai San why yace ta shigo ba,, he wants to talk to her as a sister Amma how, he is not really good in Talking to much, Bai San abinda zai fada Mata ba Kuma gashi ya kirata, sanna baison abinda zai fada Mata da zata fadawa Ahmed as he feels they don't hide anything from each other, Amira da take tunanin kilan he will tell her to go back him he is no more interested in her service mikewa tayi ta Shiga office dinshi, she knows yanda Bai bawa mutane second chance and tasan she's not different from them, tana shjga fajz sake tsaye ya kalleta, bakin desk dinshi ta tsaya. Ajiyan zuciya faiz ya saki ya zagaya zuwa kusa da inda take tsaye, he couldn't talk because of the unease da yakeji, duk sunyi Shuru gasu Kuma kusa da juna, cikin karfin Hali faiz yace "Muga hannuwanki..." Ya fada kaman an fixgi maganar daga bakinshi. Heenerh special turaren n humra,we have halut,gabgab,sandal flix,kajiji,hawi,kuskus,farin humra ,humra na zuwa turaka baki,n brown humra,zaki shafa yayi kwana da kwanaki a kayanki,kd nake da zama ina aikawa duk garin da kikeso,a tuntubeni ta nan 080 36987344 Alhamdullilah 1/17/21, 3:35 PM - Ummi Tandama: Dawn of a new beginning 6 Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. Did you muna da set din maganin sanyi a Kan farashi Mai rahusa wato 4500 kacal? In Baki gwada ba ki gwada, In a weak way Amira ta daga lashes dinta sama a bit ta kalleshi na second guda yayinda shi Kuma ya maida two hands Dinshi cikin aljihunshi Yana kallonta, kou kadan Bata da niyyar abinda yace shi kuma Bai maimaita Mata komai ba, he was just waiting to see where she cut, he doesn't know why he is doing this but he surely want to do it, "Pls...show me your hands..."ya sake fada Mata sounding very calm,. Inshort kaman he is whispering, she wondered why he is asking to see her hand, this man here is not an easy person, in kowa na duniya na mashi kallon Mai kirki ita Bata mashi wanna kallon because she have seen how he behaves how he acts, inda mutum ne Mai raha da Wasa sai tace he is playing a trick or something tunda kilan ya Saba Amma wannan mutumin da tunda take Bata taba ganin murmushin shi ba sai In yana magana da Ahmed, "Mu gani Mana..." Ya fada this time sounding a bit tensed, ahankali ta daga hannuwanta ta Mika gabanshi waiting to see what this is all about, faiz kallon two hands dinta yayi sai yaci karo da tabon hannunta, it's not to big but it's something else, ahankali ya zare hannunshi na hagu daga cikin aljihunshi ya Dan taba Wajen ciwon da just one finger Dinshi da sauri ya dauke hannunshi as he feels Kaman he touched naked wire, itama Amira daga Kai tayi ta kalleshi na just a second ta sauke kanta "What happened to...hannunki..."ya fada starting a very fresh conversation and looking still bossy Yana tsaye kanta bayan ya maida hannunshi cikin aljihunshi still feeling yanda yatsanshi ke stinging for touching her, Shuru Amira tayi bit understanding this, she knows yasan what happened but doesn't know why but him asking her right now. Me yake son ta fada mashi, faiz da ganin tsayuwarshi right now is not really a good idea ya zagaya ya zauna Kan kujeran shi before ya nuna Mata kujera Yana cewa "Sit.." ya fada Mata not looking at her reaction don he is praying she doesn't tell her boyfriend he touched her hand. Ahankali Amira ta zauna kanta kasa "Baki amsa min ba...take me as your elder brother who cares.. Naga kina da Yaya kaman ni.. so tell me what happened...why you did it..."ya tambayeta sounding firm, deep down tana tunanin wannan tambayar da yake mTa is a total waste of time don tasan kou shekara zaiyi Yana tambayar ta she's not going to say anything, at least not telling him why she did it, only Ahmed is the person that knows and he is the only person that's going to know why she did it. "Bazaki fada min ba..." Ya fada calmly sounding a bit disappointed as he feels she's going to talk about it to him. "Ba...komai..." Ta fada calmly kanta kasa, "Da komai Mana...how will someone try to kill themselves and say ba komai...Ina ake Haka..." Ya fada sounding so serious like there's nothing happening to him right now, shuru tayi no response "Did you know inda kinyi succeeding kashe kanki da yanzun kinyi rotting a cikin kasa?...kin Shiga mawuyacin Hali regretting why you did it?... mutum ma ya mutu a Kan gadonshi ya ya Kare balle wacce ta dauke ranta da kanta..." Ya dada sounding very angry kaman she tries to end his own life not hers "I just can't believe a beautiful girl..."ya fada sai Kuma yace "Ouch..."cikin ranshi before adding "I wonder why you will do such...kawai I want you to know nothing is worth dying for just as nothing is worth going to hell for..."ya fadamata sounding calm yana Dan satan kallon ta, Yana kallon yanda ta sadda Kai kasa, deep down he is thinking what is this nonsense for, he is wondering why the whole him should waste such time unnecessarily, , he felt Bai kamata yayi Mata magana Haka ba don Kar raini ta Shiga kou wata zargi tsakanin shi da Ahmed, "You can go..." Ya fada Mata atakaice, mikewa Amira tayi tare dacewa "Thank... you..." Sanna ta juya ta nufi kofa faiz relaxing yayi Yana kallonta tana fita yace "Fuck...don't be an ass hole..." Ya fadawa kanshi Yana Shiga wata tsabgar trying not to even think about what happened, kou kadan he didn't give his Heart to think about what happened sabida taba fita ya Kira gidan gona Yana magana da shugaban wajen, bakinshi na magana while he is trying to block his other thoughts, he is very good at hiding what he feels and he feels it's his mother's words that want to lead him elsewhere. Yana cikin wayar yaga office landline dinshi ya Fara Ringing, fadawa shugaban gidan gona yayi zaj sake kiranshi ya daga Kiran secretary dinshi, as usual Bai ce komai ba daya daga don tunda take Kira he never says a word iyaka he will just listened to her pass her message the Cut the call "You have a visitor...from the glamorous company..." Ta fada sounding very calm Kaman she's finding it difficult to talk so he heard, Bai ce komai ba ya ajiye wayar alaman ok Kenan don she knows yanda yake behaving, in Kuma Bai son bakin he will say "Not now..." So Jin yayi shuru yasa Amira ta kalli Wanda ya zo tare da mutane biyu kowanne su dauke da extra large Ghana must go dake cike da Kaya suna dauka da kyar ta fada masu su Shiga, duk shjga sukayi faiz dake zaune a kujeran shi ya hakimce ya kallesu ya amsa masu gaisuwar su "Ga sakon inji hajiya... tace ka zaba..." Ya fada mashi, "Ok...ku bude su..." Ya fada masu, Nan samarin suka Fara sauke kayan dake cikin each Ghana most go din daga Manyan laces sai Kuma manyan shadda dasu jallabiya sai vails masu tsadan gaske, kudin kowanne Rubuce a jikin kayan, Saida suka gama fiddawa yace. "Ku Dan fita in na Gama zaba Zan kiraku ku maida Mata sauran..." Ya fada masu, saida suka dkta sannan ya Mike ya zagaya inda kayan ke lode tsakiyar office dinshi ya jawo kujera ya zauna Nan gaban kayan yana kallonsu, Bai San kan kayan Mata ba don Bai taba Saya ba sai yanzun, kou mum dinshi zai Kai kasuwa Bai fita saidai ya jirata cikin Mota kou hour zatayi Bai fita har sai ta dawo. "It's going to be a little difficult for this..."ya fada Yana daga wata lace katuwa Mai nauyin gaske Dariya ta saki yace "Oshe..." Ya fada Yana dariya Yana wurgar dashi gefe guda "Wanna kaman kayan yaki?.." ya fada Taking another one, after good 30 minutes of checking Bai samu kou daya ba dafa goshinshi yayi thinking this is a waste of Time,mikewa yayi ya bude office din Amira, da Sauri Amira ta daga "Zo..." Ya fada Mata Yana komawa ciki, "What again..." Ta fada cikin ranta tana mikewa, wayanda ta koro daga office dinshi suna zaune office dinta Babu Mai cewa komai, kofarshi ta bude ta ganshi zaune gaban tilin Kaya. Kofar ta maida ta rufe ta tako zuwa kusa da inda yake zaune Kai ya daga ya kalli from her chest downward without looking at her face yace "I need a helping hand ne...." Ya fada Mata Yana kauda kanshi daga kallonta, shuru tayi Babu amsa, "Kou Baki iyawa ne... " Ya tambayeta jin shuru "Zanyi..." Ta amsa mashi "Well kayan da Kika San zaiyi kyau da farar mace irinki Zaki tayani zaba..." "Why do I have to say irinki?.." ya Fara yiwa Kanshi fada cikin ranshi lokaci guda "Ok..." Amira ta amsa mashi tana Kara matsawa kusa da kayan, dukawa tayi zata daga daya sai yace "Ki samu waje ki zauna..."ya fada Mata,Babu musu ta samu kujera ta jawo kusa da kayan sitting opposite to him ta zauna, Vail dake kanta ta gyara ta dauki lace daya, she was so stunned by kudin dake jikin kayan because tasan su, she knows this lace sosai a wayarta and she's selling at 55k har da ribarta Amma Nan taga an saka 70k, Bata San lokacin data ce "Wai!!.." ta fada, faiz dake kallon irin kallon da tayiwa kayan cewa yayi "What?.." ya tambayeta with an inquisitive look, da sauri tace "Nothing..." Ta amsa mashi tana sake karewa lace din kallo. Duk kayan da ke wajsn babu Wanda Bata dashi a wayarta, kudin is not comparable at all don duk kowacce da akwai razarar 10k to 15k a tsakanin kayan, faiz ya lura da Abu guda, data kalla sai ta duba kudin ta ajiye without saying anything, she was expecting her to at least say wnanan will be ok, Saida tabu over 40 Kaya da kallo ta Gama ganin kudinsu na karshen sai cewa tayi "Lallai..." Ta fada, fai was looking at each reaction she gives those items and he knows da akwai magana, Vai gane abinda take nufi da in ta kalla ta gan kudin sai ta zaro Idanuwa tace "Chabdin m" under her throat, he is waiting to hear what she have to say because yasan da akwai magana, kawai Yana tunanin kilan if ya gama kallon kudin she will come back and start selecting, don ya bar Mata wuka da nama, Saida ta dauki last piece din ta kalla sannan ta kalleshi da lean face dinta tace "Duk...suna da kyau..." Ta fada mashi "Ban gane duk suna da kyau ba...ai inda duka San saya da bance help me select ba..." Ya fada sounding a bit angry at her "Ok..." Ta amsa mashi wishing she can say they're too expensive, Bata son yayi abinda zai kwalasheta because already she knows he can be insane sometime, in short tunda take Bata San kirkinshi ba sai sanda ya kawo Mata kayan dadi a hospital Wanda ita Bata ci ba sai nazifa da asiya da Kuma Nasir, they said lot of things about him like Dan waye, who is he, irin dai sun nuna yayi masu sosai, she's not talking much so she didn't respond to any of their conversation Amma she wish to tell them that's how she feels when she first met him but as time goes on ta gane he is worst than the devil himself. Sake daukan wata maroon lace tayi Wanda taga an saka 75k tacs "Wanna Yana da kyau...it will suit her. " Tafada deep down tana tunanin kyauta zaiyiwa matarshi kou aure xai Kara, "Ok drop it a side..." Yafada Mata atakaice, Saida ta dauki Kaya na uku tace "Wai it's beautiful Amma it's too expensive..mai kayan Nan tana da tsada sosai..." Ta fada not looking at him, she have to tell him don ka kalli mutum ka zuba ido a cuceshi is not something good, he is not a good person but she couldn't do it, kou da ya Saya she will feel ok telling him wannan is to expensive and da akwai cutar wa ciki, "Really..." Ya fada sounding interested in what she said "Yes...I sell such items..." Ta fada mashi kanta kasa tana duba another one before ya amsa sai tayi Saurin cewa "Wnanan ma Yana da kyau..." Ta fada mashi referring to madam gezner dake hannunta, "Wow...so you're into business too?.."faiz ya fada kaman bashi ba with a smile Kan face dinshi "Yes..." Ta amsa mashi not looking at him,. "Wow... yanzun irin wanchan lace din nawa wajen ji..." Ya tambayeta Yana nuna Dan 75k din "63k..." Ta amsa mashi, idanuwa ya zaro yace "Anya.. kou dai they're not the same..." Ya fada Mata, she wants to argue Amma there's no point in doing that tunda Bata da kayan da zata nuna mashi sai tace "Ok..." Ta fada mashi atakaice cutting it short Kuma ba Haka yaso ba sai yace "Kou...I can see yours..." Ya fada Mata, "Suna cikin ways...I can show you.. " ta fada mashi, "Oh.. it's base on order?.." ya tambayeta, "Yes..." Ta amsa mashi "Ok...how many days kuke delivery..." Ya tambayeta sounding business like. "Cikin kwana uku..." Ta amsa mashi "That's wonderful...ban San Madan secretary is a business woman ba... or should I say business lady..." Ya fada with laughter Amma a bit, gani yayi face dinta daure tamau, lokaci guda shima ya daure face dinshi seeing yanda tasha mur. "Let me see them... kou Basu Kan wayar ki..."ya fada Mata atakaice "Suna Kai..."ta fada tana mikewa, face dinshi kaman bashi bane yayi Dariya yanzun Nan, ya daure sosai fiye daita,. Shi dariyar shi is not something that comes by and him smiling with his friends girlfriend alhalin tana bashi attitude is not acceptable to him, Amira mikewa tayi ta fita don dauko wayarta, Saida ta fita yace "I don't blame you... it's because you almost commit suicide and I pity you.. that's all..." Ya fada Yana kallon kofar before yayi adding "If you're not nice to them sai suyi kokarin kashe kansu a Dora maka laifi..." Yayi Saurin yin shuru yayinda Amira ta Shigo da wayarta a hannunta, tana shigowa tana shjga gallery din wayarta dake shake da lot's of goodies daga pretty collection, sai ta ta bude ta Shiga ta Mika mashi wayar tana cewa "Gashi Nan..."ta fada mashi, palm dinshi ya bude Mata ta Dora wayar, da dayan hannunshi ya dauki wayar ya Fara duba uwayen pictures din dake cikin wayar seeing very beautiful Kaya wayanda suka fi wayanda aka kawo Mashi, Bai San Kan kayan Mata ba Amma he knows beautiful stuffs,kayan su mugun yi mashi kyau "Kuma I will get them exactly like this?.." ya tambayeta Yana kallon kayan. "yes..." Ta amsa mashi "Hope ba editing kyawun su akayi ba..Kar sai an kawo in gansu daban.. online stuff are annoying..." Ya fada Mata, she knows her stuff are good don duk waynda suke saye always gives good compliment Babu wacce ta taba cewa she didn't get what she buys so she gave him assurance din cewa suna da kyau Yana cewa "aa... they're exactly how they are..." Ta fada mashi cikin assurance, "Then let me buy from you..." Ya fada face Dinshi Babu murmushi at all as he sees itama her face is not that soft. "Yanzun ya zaayi...ki zabamin... best of your laces guda biyar....shadda biyar...abaya masu kyau guda goma...sai ki nemo min shoes and matching bags guda biyar each set, her leg size is 39,.." ya fada scrolling down rike da wayar ta,wasu irin manyan set of bag ya gani in different varieties and color, daga wayar yayi ya nuna Mata set din yace "Nawa wannan..."ya fada Yana nuna Mata , Amira kallon bags din tayi tace "173k..." Ta fada mashi tana Kara 3k Kan ainahin price din "It's cheap...Anya Yana da kyau?.." ya fada Yana zooming picture din. "Yes..." Ta fada cike da mamakin halin shi as she wonders why mutum zai tashi lokaci guda zaiyi irin wannan siyayyar lokaci guda, now she knows if someone is bad he can't be totally bad and only good, tasan da wuya a samu Wanda zai kashewa mace kudi Haka lokaci guda, kou kadan bata da idea lefe ake hadawa ba. "A bani set daya then..." Ya fada Mata still holding her phone Yana dubawa, "Nima ki hadamin shadda Kaya uku...Kinga shadda kala takwas kenan..." Ya fada Mata, "Sir shadda da akwai normal gezner Wanda each yard ke 7k da akwai VIP Wanda each yard ke 8k.. wanne daga ciki kakeso..." "1k bazai hanani Zama vip ba...so a bani VIP din..." Ya fada Mata Yana mika Mata wayar,hannu tasa ta amsa daga hannunshi sannan yace "Yanzun if possible ki nunamin wayanda kika zabamin..." "Ok...ta Ina Zan tura maka..."ta fada Mata,idanuwa yayi rolling thinking she will just say I will send them via WhatsApp sai Kuma tayu mashi wannan maganar, shuru yayi Bai amsa Mata ba, "Sir...Ina Zan tura..." Ta sake asking sounding very calm don tasan kalla ta samu riba ba kadan ba dukda ba wani kudj ta zuba Mai yawa ba, "Baki WhatsApp Hala?.." ya fada Mata "Ok..inqyi...saidai Banda number ka..."ta fada mashi "Ga complimentary card dina chan ki dauki daya...da akwai number na a jiki..." Ya fada Mata instead of just calling the number for her, wajen table din ta je ta dauki card din ta dauki number ta saka a wayarta before tayi saving da boss don har yau ita Bata San sunanshi faiz ba, she may have heard someone call it once or twice Amma Sam Bata maida hankali ba, Saida ta Gama tace "Sir Amma it's pay before delivery..." Ta fada praying kar ya fasa, "Ba matsala... make your calculations and send me your account number...Zan saka maki..." Ya fada nata, "Ok.. about wnanan kayan fa...baka sayan kou daya...she may feel bad..."ta fada kanta kasa "She should slit her wrist if she wants..."ya fada referring, Dan kallon shi tayi thinking why he will say that of all the words, "What.. " ya fada shima Yana kallonta yaga yanda ta zuba mashi idanuwa "Oh sorry I said slit her wrist...she should hug transformer duk hanyar suicide ne....or mutum ya rataye kanshi...kou ya tsaya a gaban trailer..."ya fada Yana kallon yanda ta zuba mashi idanuwa looking a bit upset, Dan Dariya yayi ya sauke idanuwa before yace "Yanzun dai a dauki daya daya each cikin kayan Nan don Kar taga baa kyauta Mata ba tunda sunyi kudin mota zuwa wajen Nan..." Ya fada Mata Yana mikewa, Amira dake mamakin why he is talking to her like this. She knows what happened to her is nothing to joke about, Bata sake cewa komai ba ta zabar mashi 1 design each from cikin kayan da aka kawo before ta nufi kofar zata fita, "Excuse me.." ya fada juyowa tayi gareshi before yace "It will be good if you didn't tell anyone about our discussion..." Ya fada kaman Mara gaskiya "What discussion..." Amira ta fada sounding a bit confused don ita Bata gan abun fadawa kowa Nan ba, "Nothing... you can go..." Yafada Mata , juyawa tayi ta bude kofa ta fita, dukan goshinshi yayi yace "Agbaya..."ya zagi kanshi. Heenerh special turaren n humra,we have halut,gabgab,sandal flix,kajiji,hawi,kuskus,farin humra ,humra na zuwa turaka baki,n brown humra,zaki shafa yayi kwana da kwanaki a kayanki,kd nake da zama ina aikawa duk garin da kikeso,a tuntubeni ta nan 080 36987344 .. alhamdullilah 1/19/21, 4:04 PM - Ummi Tandama: Dawn of a new beginning 7 Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. Alhamdullilah sisters, mun dawo zamu cigaba daga inda muka tsaya. Pls in kina da kyau ki Kara da wanka, if har mijinki zai iya Zama dake ya kwanta dake on same bed for a whole week zuwa two weeks Bai nemeki ba ki san you're not that juicy to him, darajan ki Bai kai ba,did you know darajar ya mace Bai ga kyauwun fuskar ki Bai ga dirinki?, Yana ga dadinki, if har mijinki bazai samu welcoming and hot sweet sex daga gareki ba then he have nothing to run to after work, kou ya dawo zaizo yaci abinci ya koma yawonshi, kou kadan he sees no reason to beg you even when he offends you, because Baki da abinda Zaki gwada mashi da zaiji haushi, did you know if kina da kayan mata kala kala daga na tightening, na saukar da ruwa da Kuma na Sha kala kala kina Sha kina matsawa duk lalacewar gabanki Zaki maido darajanki?, Did you know macen da take Shan kayan Mata da wacce Bata Sha ba daya bane, ban Dade da Fara using kayan Mata ba and the difference is clear, so bring your asusu let's get you things that mijinki will have something to run to, something to beg for don Kar a hanashi. Did you know da akwai matan da sunfi 30 years da aure Amma Basu sati Miji Bai nemesu ba?, Sai ke da kike Yar yarinya Miji ya kaurace maki Baki ganin da akwai matsala?, Let me tell you something kou Mata mijinki ke dauka in har zai samu jin dadi daga gareki bazau taba kaurace maki ba kou asiri akayi mashi, ai kou mahaukaci ya san Dadi😋😋😋 anyway Kar in cika ku da surutu.💃🏾💃🏾💃🏾 If you see yanda shi kadai yake turo vaki Yana zagin kanshi sai kayi Dariya, he is behaving very funny, Abun mamaki is yanda take business Bai sani ba, hakan ya mugun burgeshi, he won't mind bintu too ta dinga business irin na online din Nan Amma already she made it clear Bata son yin aiki or business, she wants to be a full house wife, in ya matsa Mata yayi yanzun zai Zama Kaman he can't take care of her Amma he so much love women in business,. It's funny the way she introduces her business to him, it will be nice in har ta fadawa mazan company she does such business yasan mutane da yawa will partronise her tunda kayanta are cheap dukda he thinks kilan ba quality daya bane da wayanda aka kawo. Mikewa yayi ya kwace wayanda ta ajiye mashi gefe ya Kai ya ajiye su wani waje daban before ya bude kofar Amira da har tayi searching dinshi Kan WhatsApp ta rubuta mashi Salam sannan ta Fara tura amshi kayan da aywa yawa da yawa kaman hauka, daga Kai tayi taga Yana fadawa wayanda suka kawo Kaya su shigo ciki ya koma without looking at her side, sadda kanta kasa tayi ta cigaba da tura mashi don she didn't like the idea of her selecting for his wife, it will look some how to her, hakan yasa sai da ta gama tura mashi sannan ta rubuta "Sir show her let her select wayanda take so...I am not good at selecting..." Ta tura mashi sannan ta kahse wayar ta ta ajiye ta shiga duba computer dake gabanta. Bayan kaman minti goma masu kayan Nan suka fita dasu. Faiz dake zaune ya Dan dafe goshinshi for moment, mum dinshi ya Kira Haka Nan because he feels like talking to her, tana picking ya gaidata with a smile sounding a bit happy, "Ayo...how far..." Ta fada without answering greetings dinshi as she knows Bai Dade da barin gida ba kuma sun gaisa before ya fita "Lafiya Lau iyami...how are you doing..." Ya fada Mata Yana relaxing Kan kujera kaman ya Dade Bai ganta ba "Am doing great... what's up...najika so lively..." Ta fada mashi cike da mamakin why he is talking so happy "Nothing much?...kawai dai...an kawo kayan glamorous..."ya fada Mata calmly "Oh.. you're happy don ka sayawa bintu Kaya kenan?..." Ta tambayeshi "Iyami ya akayi Kika San am happy ne...nidai I know am the same jiya da yau and now..."Bai karasa ba tace "Yanzun in Banda abunka ban San if you're happy ba...I know when you're excited...kou da kuwa ban ganin ka...I know when you sounds happy..so tell me more Ayo...kayan ne suka burgeka har lake Happy Haka ?". Ta fada mashi, shuru yayi shi kanshi Yana tunanin why is he happy, like for real why is he excited, why? "Y...e...s.." ya amsa Mata daban daban dai kaman he is thinking of something "Oh...so tell me ya kayan...sunyi kyau sosai?..how do they cost..." Ta tambayeshi "Well it's a bit expensive...Allah ya taimakeni na Kira madam Secretary ta taimaka min wajsn dubawa..."Bai Karasa maganar shi ba hajiya ta katse shi da cewa. "Wait a minute... she's back?!.." ta tambayeshi sounding a bit excited herself "Yes.. sorry na manta ban fada maki ba..."ya fada kaman it's not the real reason he called her, "Oh...now I know... better..." Ta amsa mashi tana dariya, "Mummy you know what?...". "Why you're happy..." Ta fada mashi da sauri yace "Lahhh..iyami...ni ban..sanki da haka ba...pls ki daina yimin Haka...Kar kisa mu samu matsala da Ahmed... wannan Yarinyar fa budurwar Ahmed ce...why will I be happy because of her..." Yafada sounding so serious, trying so hard to prove her wrong "Oh my Ayo...am sorry I misjudged you... yanzun dai give me more... yaushe ta dawo..." Ta fada Tana barin wnanan zancen tunda ta lura Yana Rainawa kanshi hankali don ba ita yake rainawa hankali ba "Yau...har na Fara kokarin neman new secretary...don ma I have been busy da tuni da sake wani...yau kawai sai gata...and I couldn't send her away... because of Ahmed..." "I understand that perfectly.." mum dinshi ta amsa mashi cikin voice din zolaya, shuru yayi Yana making point out of the way she's responding kafin tayi magana sai yace "Ka kyau ta wallahi Ayo da baka koreta ba... that would have been barbaric... considering her boyfriend is your besty and her condition..." Ya sake amsa mashi cikin voice din zolaya, if you hear yanda take magana sai am rantse wata Yar yarinya ce ke magana da female friend dinta not mother and son don she's so free with him, still shuru yayi Bai ce komai ba , "Hope she's alright now..." Hajiya ta fada sounding Normal now "Yes...Amma iyami ta rame sosai fa..." Ya fada kaman an fixgi maganar daga bakinshi, "Oh ka kare Mata kallo kenan...ayya hope ramar baiyi yawa ba..." Ta fada in two different voices, Idanuwa faiz yayi rolling yace 'iyami sai anjuma tunda baki son inyi Hira dake..." Ya fada kaman he is not enjoying every bit of the conversation "Oh Ayo am sorry me nayi Kuma..."ta fada "Ai kece Ina son in baki labari Kuma you're kind of mocking me..."ya fada Mata cikin tsantsan shagwaba, "Oh am sorry...nasan kou ma me zaka fada min is important so Ina jinka.. " ta fada mashi from her side she's so sure something is wrong with him dukda Yana denying, she knows him sosai and kafin ya dinga Kira Haka something important most be happening, yanda yake magana shows something is within him, now he is calling in which is among something he doesn't do at all not while he is at the office. "Kinsan kayan glamorous is to cost...so Allah ya taimaka na kirata ta tayani selecting not because of anything but because ban Saba da kayan Mata ba..." Bai karasa ba mum dinshi tayi interrupting da "I understand that perfectly..." Ta fada tana Dan dariyar kasan makoshi,. "iyami!!!" Ya fada cikin Dan ihu Yana buga legs dinshi biyu kasa "What did I do again.. shikenan continue I won't interrupt again..." Ta fada tana darya "Promise?.." ya tambayeta "Yes promise..." Ta amsa mashi, ajiyan zuciya ya saki before ya cigaba da Cewa "Yauwa...so when I called her ta Fara ganin kayan Naga wani irin kallo Kan face dinta so I asked her what the problem is sai take fadamin Wai Kayan Are really expensive...I asked why sai take fadamin otama she's into that business...can you believe that?..." Ya fada cikin matsanacin farin ciki that is coming out without him knowing it's coming out, shuru taji yace "Hello?.." ya fada as yaji Shurun yayi yawa "Yes..." "Iyami naji Shuru... are you there.. " yafada as he was waiting for her exclamation remarks "Remember you made me promise not to say anything?.." ta amsa mashi "Sorry you can say something..." "That's wow...so she's not only a secretary but also a business lady??.. that's so wow..." Ta fada cikin so much excitement. "Wallahi iyami kinga kayan dake cikin wayar ta... she's really into serious business Kuma kayanta are really affordable...so Naga kayan kala kala so I told her ta kawo min...I decided to buy from her..."ya karasa maganar shi. "Ai wallahi ka kyauta... Nima I will buy from her..."ta fada mashi " Ok..."ya fada "So yaushe zaka kawomin ita my gaisa tunda har nace ka kaini hospital in ganta kaki..." "Zan Kira Ahmed...if zai iya kawo ta...or in fada mashi ya Bata address din guda...sai tazo da kanta...Amma ni ban daukan ta..."ya fada Mata "Oh ni... it's alright...but pls let me have her by the weekend...kaga yau Thursday..." Ta fada mashi "Ok Bari In Kira Ahmed...duk yanda mukayi dashi will let you know..." Ya fada Mata, "Ok Will be waiting.." ta amsa mashi,, sallama Sukayi ya kashe wayar Kai tsaye ya Kira Ahmed, Ahmed na picking suka gaisa cikin mutunta juna, faiz ne ya Fara cewa "Naga babe dinkata dawo...da har nayi tunanin kilan she won't come back..."ya fada mashi "Yes...I asked her to come back...at least before ta koma school...tunda zaman banza Bai da amfani" Ya amsa mashi cikin iko da Isa.. "That's great... gaskiya ka kyauta.." fajz ya fada Yana mustering courage ya fada mashi mum dinshi tace ya kawo ta she wants to meet her, how will that sounds to him, Bai son ya Zama ya gane they do Lots of talk about her to his mother, Bai son abinda zai Karo kowa single drop of zargi a tsakanin su, kou kadan faiz Vai da tsoro Amma Ahmed dodonshi, da akwai in Kuna tare kou da kuwa ka girmeshi zaka dinga shakkan Bata mashi Rai kou yin abinda zai sakashi wasuwasi,Haka Ahmed yake to faiz, da akwai respect da kuma mutunta juna especially now that be is the only one that knows what he is going through Kuma yana kokarin taimaka mashi to be ok again, he is the last person he wants to hurt by words or action, how will he even tell him mum dinshi na neman ganinta, what for,he knows yanda Ahmed ke son yarinyar Nan, yasan he cares for her so much and the last thing he will is to misbehave har yayi tunanin wani Abu dukda he can swear with Allah cewa shi Babu wani Abu kou feeling cikin zuciyar shi game daita. He just pray Bata fada mashi he touches her hand ba don he won't have perfect explanation for that, he even regretted that. "Zaka Shigo anjuma.."fajz ya Tambayi Ahmed as the silence is much, . "Yes maybe...kou Kuma kilan Mai delivery ya kawo Mata abinci tunda these days da Bata da lafiya aikij ya Zama shirirta..." Ahmed ya amsa mashi "Ok...but I think inda zaka daina kawi Mata abinci da yayi tunda kaga bintu Tana kawomin lunch always...and ban iya cinyewa...da Ka daina kashe Wannan kudin na dinga Bata daga cikin wanda ake kawowa..." Inji faiz, shuru Ahmed yayi thinking of what he said, he knows abun is not easy, zai Saya Mata lunch din 500 sai Kuna ya biya Mai delivery 500 a Kai Mata sometime Kuma ta shi ya kawo Kuma duk ranar da zai kawo Mata sai ya makara dawowa kou Kuma shi yayi loosing nashi chance don lunch, he is spending a lot Amma Kuma yafi mashi da ace sai faiz ya kirata ta zuba abinci suna Zama very close da sauransu, "Ai abun sai yayi yawa...ka Bata salary Kuma ka hada Mata da lunch...no I will pass..." Ahmed ya amsa mashi, "It's nothing... it's you and I can do it for you..." Faiz that have been waiting for his reply ya amsa mashi "Nasan halij Amira...she won't be comfortable eating from you..so don't worry... it's ok... thanks for the offer..." Ahmed ya fada mashi, "Ok... if you say so... it's alright...but any time kaji maybe you can come or you can't send anyone kana iya fada min...sai in sa a kawo Mata kou in Bata cikin nawa... remember she's your sister and your...lover....and she's my secretary...and the girl friend of my besty so we can both help..."ya fada mashi "I know ... nagode sosai... anytime I can't I will let you know..." Ya amsa mashi. Nan suka kashe wayar faiz ya dafe goshinshi thinking of what to tell his mama, he feels kawai he should tell her to forget about her coming, infact in tazo me za tayi Mata, kawai he felt it's not necessary in ba wani reason gareta babba ba, wayar shi ya dauka ya Fara kiranta again. Saida tayi picking yace "My love...how far..."yafada Yana Dariya alaman what she asked him to do is not a success "Fine...ya dai..." Ta tambayeshi "My love...Wai is it necessary tazo?...I think you should..." Bai karasa ba tace "It's very necessary fa...have I ever said Ina son ganin secretary Dinka?..." " Nope..."ya amsa Mata "Then since Ina son ganin wannan Yarinyar you won't deny access to her..." "Mummyna it's not as if am denying you access to her mummyna....Kinga Ahmed..."Bai karasa ba mum dinshi tace "Wai faiz yaushe ka koma matsoraci Haka...komai Ahmed..." "Mum ba tsoro bane Sam...kawai I don't want trouble...nidai mummyna...ki Kira Ahmed da kanki ki fada Mata kina son ya kawo maki ita. " Ya fada Mata "It's alright matsoraci...bani number shi... right now..." Ta fada tana kashe wayar ta Kai tsaye, Dariya yayi Yana cewa "Kou ke fa...Haka Nan kisa a Raina min hankali... chabdin..." Ya fada Yana editing number Ahmed don ya tura mata, tura Mata yayi ya koma yayi zamanshi, he prays Ahmed doesn't ask him about it. Yau Kam baiyi meeting ba and he is ok about it. He is feeling kind of lazy and he doesn't want to do anything, wayarshi ya dauka ya kunna data Nan messages dinta suka Fara zubowa kaman ruwan sama, at first he wondered who the mad person is as he wasn't expecting her message sai later in the day, Yana budewa yaga it's from her, "Lallai business lady..." Ya fada with a smile, Nan yaga abinda ta rubuta mashi, kaman yace Mata she should choose Amma sai yaga it's in written and it's an evidence so sai yayi Shuru ya duba, turawa mum dinshi yayi ya fada Mata ta tayashi selecting kayan sai ya kirata don ya fada Mata ta duba yanzun Amma sai yaji her line is busy,. He felt she's talking to Ahmed. He prays Ahmed Kar ya tambayeshi Kan why she's asking to see Amira, ba lallai ya San abinda zai fada Mata ba, his heart is wondering as he have nothing much to do at the office, Nan ya Kira bintu suka Fara Hira. Karfe daya da Yan Kai Ahmed ya kawowa Amira lunch dinta, faiz ya Gama cin nashi da bintu ta aiko mashi,Yana ganin Ahmed ya saki murmushi Yana cewa "Yau da rabonka kenan..."ya fada mashi Yana zaune inda ya ci nasgj abinci "Rabon me kenan..." Ahmed ya fada Yana karasowa inda yake "Abincin Bintu Mana...gashi Nan...I know you love her cooking so zo ka zauna kaci..." Faiz ya fada mashi "Kaman kasan banci komai ba..let me dig in..." Ahmad ya fada Yana bude kayan da aka kawo, it smelled so good that Bai Bata lokaci ba ya Fara cin Yana santi, shidai har ga Allah in ya auri Mata sai ya Kai bintu takoya Mata girki, "Wallahi friend kayi saa...matar ka ta iya sarrafa abinci kala kala..." Yafada Yana Kai yamball Bakinshi tare da lumshe Idanuwa, "Hmmm kou?" Faiz dake tunanin kilan mum dinshi Bai Kira Ahmed ba because Bai gan wani Sauyi game dashi ba and he was expecting zaiga Yana fushi kou Yana asking why she wants to see her "Eh mana...ai ance the way to her man's heart is through his stomach..." Inji Ahmed dake jin dadin abinci far more than the way shi faiz ke ji, Shuru faiz yayi Yana kallon yanda Ahmed kecin abincin kaman he have been starving for long, "Wallahi she's the best cook... you're really lucky..." Ahmed yayi adding "Kaine ke ganin hakan...Amma did you know I feel if Ina da wacce nake haukan so kou Bata iya girki ba Zan iya cin abincin ta a hakan without complaining...did you know kou me zatayi Bai wani mugun burgeni?..." Faiz ya fada,Nan Ahmed dake rushing abincin yayi slowing down a bit ya Sha ruwa yace "Wato dai kana Kan bakanka kou..."inji Ahmed "Yes...saidai kilan in future... maybe I will fall madly for her...or maybe for someone else..." Ya fada mashi cikin sanyimurya "Hmmm babban magana .. well Allah ya zaba Mana abunda ya fi alkhairi...but for me Bintu is a huge catch...gata da kyau...ga elegant...gata beautiful... sannan gata beautiful cook ..kasan matan yanzun fa Basu iya girki ba...sai kwalliya .." Ahmed Vai Karasa ba faiz yace" "Nidai in har I love her I don't care kou Bata iya boiling ruwa ba..." Faiz ya fada, Dariya Ahmed yayi yace "You're right.. love conquers all ..if you love someone you won't ever see their flaws kou da kuwa it's written all of them..." Ya fada Cikin sanyimurya thinking about irin so dayake wa Amira despite the mistake she made, "Hmmm now you're talking...." Faiz yafada Yana kallon yanda Ahmed yayi sanyi "Allah ya zaba Mana abunda yafi alkhairi..." Ahmed ya fada Yana cigaba da cin abincin shi "Ai yanzun sai dai kace Allah ya zaba mamu... because already ka samu..." Inji faiz cikin sanyimurya "Haka ne...now I remember mummy ta kirani...she said in kawo Mata Amira that she wants to meet her tunda munki kaita ta ganta a hospital .. that she wants to talk to her..." Ahmed ya fada kaman he is remembering that, "Oh...so she called... tuntuni ta amshi number ka ai.. Wai she wants you to bring her..." Faiz yafads sounding relieved, "Kasan me...I will advise you...try to love bintu.. she's an angel..." "But you know we can't force our heart to do so...su suke choosing wacce suke so.... we're just human...but most of the time our heart control us .." ya fada Cikin sanyimurya, Kura mashi Ido Ahmed yayi for a moment before yace "Well most of the girls nowadays are hocked up with someone else so in har ba so kake ka lalata soyayya wasu ba stick to bintu... for example kaman ni da Amira...sai a samu wani yace nashi matar batayi mashi ba sai Amira...ai kaga ya lalata min nawa..."ya fada Yana Kai yamball Bakinshi looking at yanda faiz ya kura mashi Ido Yana kallon shi. Heenerh special turaren n humra,we have halut,gabgab,sandal flix,kajiji,hawi,kuskus,farin humra ,humra na zuwa turaka baki,n brown humra,zaki shafa yayi kwana da kwanaki a kayanki,kd nake da zama ina aikawa duk garin da kikeso,a tuntubeni ta nan 080 36987344 Alhamdullilah 1/19/21, 4:04 PM - Ummi Tandama: Dawn of a new beginning 8 Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. Yana Gama wannan maganar faiz ya lumshe idanuwa gami da sakin ajiyan zuciya ya bude Idanuwanshi ya kalleshi before yace "Well you're somehow right....Amma not all girls are taken...dole da akwai wayanda suke Basu da lovers ai..." Fajz ya fada mashi "Maybe Yan yara kou Amma in har zaa samu yarinya big babe Kuma Bata da kowa then kawai tayi nauyin jini ne so it's better your don't ruined someone's relationship for your own happiness...." Ahmed ya fada mashi hankali kwance sending him message cikin dabara yayinda shi Kuma faiz thinks he is really right, there's no reason to ruin others relationship because of your happiness, "Well Allah yasa mu dace...it is well..." Faiz ya fada Yana relaxing.saids Ahmed yaci ya koshi yaga kayan dake gefe daya Nan ya tambayeshi na waye,he told him it's for his lefe Kuma ya fada mashi he wants to buy more from his girlfriend "Ashe babe dinka big business lady ce...I saw many items on her phone.. Kuma at a very affordable price... yanzun zai sayi wasu Kaya daga wajenta..."faiz ya fada mashi "Oh... gaskiya mun gode...kawai na manta in fada maka when ever you need anything in har kayan sawa ne muna dashi..." "Gaskiya kayanku nada kyau...nama fada Mata she can introduce her business to Yan company din tunda suna da Mata da iyaye Mata,..." "Gaskiya hakan yayi sosai.."Ahmed ya amsa mashi,  bathroom faiz ta Shiga yayi alwallah shima Ahmed ya shjga yayi alwallah suka fita tare inda suka tarda Amira zaune looking so Lost, now Ahmed knows she's not over her pain har yanzun and har ga Allah hakan na ci mashi tuwo a kwarya, yasan it's not easy Amma she should try to let it go, abincin daya kawo Mata Yana inda ya barshi, kou tabawa Amira batayi ba, faiz na fita baj kou kalli inda take zaune ba yayi Saurin ficewa yayinda shi Kuma Ahmed ya jinjina abincin yaji Yana Nan inda ya kawoshi, kallonta kawai yayi without saying anything because he is running late already, kafin ta fita har faiz yayi mashi mugun njsa, kaman he is flying yanda yake tafiya, Ahmed was so surprised to see him so far away from him, tare sukayi sallah a masjid din company sanna Ahmed ya wuce shi Kuma faiz ya koma office dinshi, yau Amira na fitowa daga sallah shi Kuma Yana shigowa, Saida ya Bata dama ta wuce shi ma ya wuce, one thing is he is trying very hard to block any sort of thought da zai Shiga zuciyar shi, he is not thinking about anything,it's the kind of moment you block any thoughts that doesn't suit you, Kiran Amira yayi ta landline dinsu ta fada Mata taje wajen accountant ta amso mashi wasu file containing all the details from last year zuwa yanzun, Hakaa Nan he wants to get himself busy, doing something, he feel he should call bintu suyi Hira Amma sai yaga it's not going to help at all and he needs to be ok, he needs something to do, for the first time he feels Zama Haka nan  not doing anything is not so good at all, Amira na zuwa wajen accountant ta fada mashi sakon CEO,he was so surprised by this,how will someone just wake up ya Fara neman file din last year all of a sudden without notification, "Ki fada mashi zan tabbatar everything is ready by tomorrow sai in kawo Mashi...Amma yanzun hadasu yanzun is going to be difficult..."ya fadawa Amira, Amira that is Also looking for something to take her heart off her pain komawa tayi ciki  kaman ta kirashi kawai sai tayi kawai ta wuce ta fada mashi, office dinshi ta bude ya daga Idanuwa ya kalleta for only a second ya saukesu "What..." Ya fada atakaice, "Yace a bashi zuwa gobe...it will be ready..." Bata karasa ba yace "Ki koma kice he is insane...ya zaayi in tambayeshi Abu yanzun yacemin sai gobe...ki fada mashi I need them now...now or never... period..." Ya fada Mata atakaice face dinshi kaman Bai taba Dariya ba, juyawa tayi ya daga Idanuwa ya bita da kallo tare da tabe Baki Yana sauke kanshi, Amira dake cewa "Now you're the boss.." ta fita cikin ranta Tana tunanin Daman mutunci da kirki doesn't suit him like zagi da mugunta, fita tayi ta koma ta fada wa accountant he needs the files now, tsayawa tayi bawan Allah Nan ya Gama hada files gabaki daya ya tattara Mata, kou daukan su Bata utayi as Yana dauke da duk wata income din company in written dukda da akwai wasu bayanai Kan computer that can be easily transfer to him he prefers the papers kawai don he is indirectly going Insane, Amira Bata iya daukansu duka, she knows he can ask the messenger to do this but he prefers to send her, first set of the files ta kawo Mashi ta dire a gaban shi with wasu dust a jikin file din,da sauri ya Mike Yana cewa "Amma Kun Raina min hankali...wato in bance ayi Abu ba bazaki San ya kamata ba?...why will you bring dirty files into my office..."ya fada face Dinshi kaman Bai taba dariya ba Amira tsaye tayi tana kallon ikon Allah, "Abeg take this out.. dust them and bring them back..." Ya fada Mata tare da Galla Mata harara Yana sake kumburewa, wannan mutumin Yana da different colors, wato he can be nice and still be a pain in the ass, Babu masu ta kwashe su ta fita dasu, . "gosh..she won't even argue...." Yafada Yana shafa goshinshi looking so angry, nikam I can't even say or see why the sudden anger, shi kanshi he is angry for no good reason, Amira dai fitA tayi tare dayin abinda ta sakata ta maida mashi, "Su kenan?..."ya tambayeta Yana kallon files Din dake ajiye a gabanshi,. "No.." Amira ta fada Tana juyawa, inda yasan abinda take ciki da he will understand nothing hurts her or get her angry right. She's at the peak of anger and nothing or any behavior zai sa ranta ya baci Kuma abinda Bai sani ba is she prefers him hurt, she's always ready for the worst from him don she knows Bai da mutunci and bataga abinda zaiyi Mata da zai Bata Mata Rai ba, ficewa tayi ta dauko sauran Saida tayi dusting dinsu sosai, she loves doing this because it takes her heart a way from pain for just fee minutes before it goes back to it's normal State, shigowa tayi ta ajiyesu faiz Kam kou kallon inda take baiyi ba,  tana ajiyewa ta juya zata fita yace "Come back here..." Ya fada Mata atakaice, juyowa tayi ta dawo gareshi "Ki rabasu Kashi biyu...kiyi accounting dinsu... I will do the rest...after all ke kikayi suggesting mu dinga accounting..." Ya fada Mata kou taba files din baiyi ba, "Ok..." Ta fada Tana dawowa ta ta raba twelve huge files din gida biyu ta dauki six ta bar mashi sauran, " I will need them by Monday...so you have form today Thursday zuwa Sunday night..." Yafada Mata. "Ok..." Ta amsa mashi tana ficewa. Tana komawa office dinta ta Fara aikin as it's as if he knows she needs something like this. Kaman kullum yau ma karfe hudu da Yan Kai Ahmed yazo ya dauketa, before Ahmed yazo har faiz ya bar office din, he asked her what is the file for and she replied with "Yace inyi accounting dinsu...." "Toufa...hope he knows you're just his secretary and not his PA kou accountant..." Ahmed ya fada Yana kallon uban girma files din "Yaya...ba komai...I need it...I need something to stop me from thinking...so ba matsala...duk aikin da zai bani I won't complain...I will do it..." Ta amsa mashi tana Shiga Mota, Bai sake cewa komai ba Saida suka hau hanyar kalli yanda tayi relaxing tare da lumshe idanuwa yace "Dazun hajiyar su faiz ta kirani...Wai In kawoki..." Da sauri Amira tabude Idanuwa tare dacewa "Ni Kuma?..why Yaya... lafiya?.." ta fada cikin total confusion as it's unexpected to her "Gaskiya Babu matsala...kawai tunda kike hospital taso zuwa ganinki...sai Kuma Allah Bai yarda ba...so now she wants to see you... maybe she have some words of wisdom for you..." Ya fada Mata Yana tuki, "Toufa Yaya..." Ya amsa mashi "Kou dai baki son zuwa...sai in fada Mata kinki zuwa...don ni Allah na gani I can't tell her bazan kawoki ba..." "Yaya ba Wai ban zuwa ba ..kawai umya San fadawa su mummy...kasan I ba fita nake ba sai wajen aiki...kana ganin zasu yarda in fita?.." ta fada kanta kasa. "I don't think they will deny you anything...kawai tell them Kuna da meeting with board members a company dinku... that's all..." ya fada Mata. "Ok... shikenan..." Ta amsa mashi, suna da Hira ya kawota gida, yau Basu tsaya daukan Nasir ba as mum dinta have made it clear zata sa a dinga Kai shi Ana maidoshi, so gida ya kawota ya direta yayi Mata sallama Kan zai kirata anjuma. Tana shjga gida ta fara wucewa bangaren dad dinta, he looks so happy to see her like irin ya Dade Bai ganta ba,he asked her ya office da Kuma komai, she replied with komai lafiya Lau, Nan ta samu Daman fada mash suna da board meeting ranar Saturday Kuma Bai Bata lokaci ba ya amince mata, tambayarta yayi file din hannunta na meye ta amsa mashi da it's office work. Part din mum dinta ta shiga ta wuce directly zuwa dakin mamanta, hajiya na ganinta ta fara "oyoyo oyoyo..." Tafadawa Amira, nazifa da asiya gaidata sukayi ta amsa  cikin sanyimurya Tana Zama, . "Kije kiyi wanka kici abinci sai ki gwada kqyan dake dakinki...in da akwia waynda ke da matsala let me know sai a maidawa tailor..." Hajiya ta fada mata, ahankali Amira ta Mike Babu single excitement dake tattare daita ta shiga dakinta, Kaya ta gani Kan gadonta masu uban yawa, duk a dinke Kuma sunsha guga, ahankali ta Ajiye file din hannunta Tana cewa "I wish this will take my pains away. ." tafada tana Shiga bathroom, wanka tayi ta fito da ablution. Kaya ta saka ta Yi sallah sannan ta dawo Kan kayan tana gwadasu, she knows the tailor, wata it's zee dee mon don sune kayansu ke Zama very beautiful and elegant kou da kuwa baa saka kayan dinki ba, kayan sun danyu Mata Kaya Amma it's ok, she knows they use her old measurements, ta fi da ragewa sosai especially these few days, these days that have been the worst days of her life. Laces guda hudu, atampopi shida sai Kuma materials kala biyar. Sannan da akwai Vail kala 7 Wanda kusan duk kayan da akwai Wanda zai Shiga dasu, duk abubuwan Nan da akayi Mata Bai sakata wani farin ciki ba,. She just wish zata iya fada masu they should stop trying to make it up to her don they're not the cause of her sadness, duk abinda zaayi yanzun Bai burgeta and nothing makes her sad like what Habib did to her. Fita tayi ta Shiga dakin mum dinta tayi Mata godiya "Dear Baki son kayan ne...sai a Saya Maki wasu..." Hajiya ta fada as she sees no single excitement tattare daita, "Aa...Ina sonsu mummy..." Amira ta fada tana kanta kasa "Ok... shoes dinki will be coming tomorrow..." Ta amsa Mata, "Nagode mummy .." "Toufa... stop saying that... you're making me feel kaman nawayi stranger Abu..." Hajiya  fada Mata sabida how she feels yanda Amira ke yawan godiya Kam duk abinda akayi Mata kaman wata bakuwa ba Yar gida ba, "Hmmm...mummy...muna da board meeting ranar Saturday...anason dukan mu mu hallara .." ta fadawa mum dinta "Ok...allah ya kaimu...and I was hoping to tell you that inason ki dinga zuwa islamiya ranar Saturday da Sundays kafin ki koma school...' "Yauwa mummy thanks..." Amira ta fada mata. Faiz na zuwa gida Bai  tsaya koina ba sai bangaren shi, wanka yayi yayi sallah ya kwanta, karfe shida ya Shiga bangaren mum dinshi sanye da very light jallabiya Wanda zaka iya ganin short knicker dake jikinshiz Yana zuwa ya wulla kanshi kan kujeran ta "Abeh am not ready to buy new sofa..." Ta fada mashi Kai tsaye tana kallon yanda ya saki jiki kaman Mara lafiya, "Hmmm sai in Saya Maki sabo ai..." Ya amsa Mata with his two eyes closed "What's wrong with you?.." ta tambayeshi "Nothing...kawai want to sleep Kuma ga sallah magrub around the corner..." Ya amsa Mata, shuru tayi taba kallon shi Tana inspecting Dinshi, "Nayi magana da Ahmed fa...yace zai kawota...ranar Saturday like I requested..." "Wonderful..." Ya fada Kai tsaye before mum dinshi ta Kara wata maganar har yace "Iyami kin duba kayan Dana tura maki kuwa..." "Wane Kaya kenan..." Ta tambayeshi tana kallon yanda yake magana kaman he is being forced to talk "Check your phone ki kunna datanki..." "Dauko min wayata..." Ta fada mashi, mikewa yayi ya dauki wayar ya kunna datan before ya Mika mataz, Nan Hajiya ta dinga yaba kayan da ta gani Amma one thing is Clear data kawo maganar Amira sai yayi Saurin kaucwa Yana kawo another thing, she sees it clearly, he is not interested in her matter and it's so obvious, tare suka zabi kayan faiz ya koma bangaren shi ya Yi Mata tagging wayanda suka zaba ya rubuta Mata tayi calculation kudin kayan.  A bangaren Amira Kam tana khnna data tagan abinda ya rubuta ta turawa hadiza CEO na pretty collection kayan da suka zaba ta tabbatar Mata da akwai su sannan tayi calculation making Total of kusan 750k ta tura mashi. Wajsn karfe 8:30 Ahmed ya fada Mata ya turo kudin kayan, she gained about 40k gain dinta ,fadawa Ahmed abinda zai Tura account din Mai Kaya tayi ya bar Mata sauran cikin account dintaz "Ai duk mugun halinka in har zaka dinga  irin wnanan shopping din ai naji dadi..." Tafadawa kanta bayab an Gama transaction. Amira is fun of checking those viewing her status, since her incident Bata Yi posting kaya a status ba sai yau Friday and the thing is boss is Among her first viewers, now she knows he have saved her number. Ranar Friday suna tashi da wuri daga office so suna tashi Ahmed yace zai kaita salon a wanke Mata Kai, bata son Yi mashi gardama but Sam she doesn't want any disturbance at all, Haka ta bishi ya kaita cikin gari aka wanke Mata gashin kanta, it was looking so silky and beautiful, data kallo Ahmed sai su hada Ido dashi, he waited for her har aka Gama mata, irin kallon da yake Mata is making her feel uncomfortable because in suka hada Ido sai dai ita taji kunya ta dauke Kai Amma kou blinking ba yayi. Kan hanyar su ta dawowa gida yace 'amira you're very beautiful...kawai dai I Wish..."ya dada Mata sai yayi Shuru sabida Bai San yayi rushing dinta at all as he knows he have his mother's heart to win when it comes to her case, Amira kallon shi tayi na second guda ta dauke kanta not minding duk abinda zai fada Mata as it's gets her angry, she will prefer Kar yayi Mata maganar so kou relationship if not she might end up not liking him at all don yanzun Bata da enemy a duniya like love, love din Kuma from a man, her wound her not heal Kuma Bata San Ranar da zatayi healing ba, yanda ta daure face yasa kou single magana bai Kara Yi Mata ba ya ajiyeta. Wace gsri which is Saturday yazo gidan wajen karfe 11 na safiya. Amira that is feeling a little bit nervous ta shirya cikin daya daga cikin laces din da aka kawo Mata, she's not good in daurin Dan kwali so Bata daura ba, kou kwalli Bata shafa ba Balle ayi maganar shafa powder, she's all natural and beautiful, dakin mom dinta ta Shiga taga Nasir that mum dinta is taking away from her cikin dabara Yana zaune Yana Wasa , these days daya dawo daga school zata sa suyi Mashi wanka ya zauan wajenta, she sees him with new dresses but halin da take ciki Bai barta ta maida hankali kanshi ba, sallama tayiwa mum dinta Nasir na ganinta ya Fara kuka alaman Yana son ya bita, Nan Hajiya ta kirashi ta bashi chocolate yayinda ita Kuma ta fita, kayan jikinta sunyu Mata Kyau sosai as her Vail na tsakiyar kanta, gashin ta sai daukan Ido yake daga nesa, babu earrings kou any jewelry a jikinta, kawai dai gata Nan, she's going don Kar ace Bata da kunya or don Kar Ahmed yaji Babu Dadi Amma sam Bata son zuwa koina, she feels she's not going to see boss dinta as she thinks Yana nashi gidan and ba lallai ya fito yau ba tunda it's week end, he will be with his wife or better still in zai fito kilan kafin yazo sun bar gidan, she have never think so much about him Amma tana tunanin suna da Yara kuwa, is he a father?, Then how will he behaves with his children don wasa ma Bai mashi kyau. Ahmed Kam sai kallonta kawai yake har ta Shiga Mota ta gaidashi ya amsa mata,. Nan ya tada Motar ya ya bar wajen , Alhamdullilah 1/21/21, 1:15 PM - Ummi Tandama: Dawn of a new beginning 9 Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. Alhamdullilah sisters, mun dawo zamu cigaba daga inda muka tsaya. Pls in kina da kyau ki Kara da wanka, if har mijinki zai iya Zama dake ya kwanta dake on same bed for a whole week zuwa two weeks Bai nemeki ba ki san you're not that juicy to him, darajan ki Bai kai ba,did you know darajar ya mace Bai ga kyauwun fuskar ki Bai ga dirinki?, Yana ga dadinki, if har mijinki bazai samu welcoming and hot sweet sex daga gareki ba then he have nothing to run to after work, kou ya dawo zaizo yaci abinci ya koma yawonshi, kou kadan he sees no reason to beg you even when he offends you, because Baki da abinda Zaki gwada mashi da zaiji haushi, did you know if kina da kayan mata kala kala daga na tightening, na saukar da ruwa da Kuma na Sha kala kala kina Sha kina matsawa duk lalacewar gabanki Zaki maido darajanki?, Did you know macen da take Shan kayan Mata da wacce Bata Sha ba daya bane, ban Dade da Fara using kayan Mata ba and the difference is clear, so bring your asusu let's get you things that mijinki will have something to run to, something to beg for don Kar a hanashi. Did you know da akwai matan da sunfi 30 years da aure Amma Basu sati Miji Bai nemesu ba?, Sai ke da kike Yar yarinya Miji ya kaurace maki Baki ganin da akwai matsala?, Let me tell you something kou Mata mijinki ke dauka in har zai samu jin dadi daga gareki bazau taba kaurace maki ba kou asiri akayi mashi, ai kou mahaukaci ya san Dadi😋😋😋 anyway Kar in cika ku da surutu.💃🏾💃🏾💃🏾 Bangaren faiz Kam he have had lots of thinking about Saturday for no good reason, kou kadan Vai son tunanin ranar asabr and can't just stop thinking about how it's going to be, Yana da kokari wajen shielding feeling dinshi Amma bayah ta daoe daga aiki ranar Friday he keeps thinking of abinda zai Faru, actually he feels there's nothing to think about Amma Kuma his heart won't stop thinking about tomorrow, gani yake ganinsu tare might make him feel so lonely Wanda hakan yasan ya Kira bintu a waya, bayab tayi picking yace "My queen..." Ya kirata cikin very calm voice as he is having a very difficult time, "My king..." Ta amsa mashi cikin Jin Dadi ya kirata because ba always yake kiranta ba, she's the one that does most of the calling, and if ya gan dama at time ta dauka wani lokacin Kuma ya ki daukan Kiran. "How was your day my queen..." Ya fada sounding very calm, "Lafiya Lau my King...I can't wait to see you tomorrow..." Ta fada mashi "Ban iya zuwa...but ke kizo... daman abokina zaizo da babe dinshi...Kinga sai mu hadu musha fun..." Ya fada Mata, "Ok Tam..." Ta amsa amshi cikin farin ciki da jin dadi because he have never introduced her to anyone in all their time together,. Ahmed is the only one she knew of all his friends, shi ma she met him only  once, hearing abinda yace yasa ta dinga murna sosai, she is the type that won't let go even baka so, she knows Bai sonta sosai kaman yanda ita take haukan sonshi, so duk sanda yayi Dan abinda zai faranta Mata Rai tana appreciating sosai "And I want you to do me a favor..." Ya fada Mata "What my king..ka wuce favor wajena sai dai command my king..."ta fada mashi, "Thanks queen...so nake kiyi delicious food dinki ki kawo...if that won't be asking for too much..." Bai karasa ba tace "Wallahi king baka da damuwa...I will cook different Kaya in kawo...so ka kwantar da hankalin ka..." Ta fada mashi, "Ok... nagode... love you... good night..." Ya fada Mata atakaice tare da kashe wayarshi.  A jiyan ya fadawa mum dinshi that ba sai ta damu da abinda su Ahmed zasu ci ba that bintu zata kawo abinci "Oh.. you asked her to cook for them?..." Hajiyar shi ta tambayeshi tana mashi funny look,  Dariya kawai yayi tare da girgiza Kai ya fice not saying anything  "Sai Ayo... Ayo my love..." Ta fada tana zolayarshi yayinda yake ficewa Yana dariya, she surely knows he is inlove with her, the glitter in his eyes when ever he talks about her is something else, kawai he is trying to deny it because of friendship Amma Allah na gani she doesn't want her son to suffer, his change of attitude is something to think about, to know that faiz is doing something because of a secretary makes it known to her that the secretary is not an ordinary girl, she's so happy and she's getting more closer to him than before don takaicin halinshi Bai barinta ta sake dashi Amma now that he is trying tana sakewa dashi, she can't believe he told bintu tayi masu abinci, her selfish faiz is becoming selfless. She only pray it ends well. Tun da asuba faiz ya tashi yayi wanka ya tafi masjid, bayan ta dawo ya zauna bangaren dad dinshi suka gaisa, Nan dad dinshi yake fada mashi ya shirya zaayi meeting na CEO gabaki daya na branches din company Kuma he should come with his PA, alhaji na cewa yazo da pa Dinshi sai yaja Dan guntun tsoki tare dacewa "That useless one..." Faiz ya fada referring to his assistant,Dariya alhaji yayi yace "Is he useless?..kou Kaine baka bashi abun Yi ba..." "Ai daddy he totally worthless.. kudi kawai yakeci... Bai da wata single drop of use...he is the next person am going to fire..."faiz ya fada mashi "Aa ban son iskanci...meye na firing dinshi....I see you take so much joy in hurting others..." Alhaji ya fada mashi "Ai daddy wallahi it's better ace ban da assistant da in zauna dashi....he never suggest anything...he is always quite...duk abinda zaka ce yayi shh zaiyi...in Kuma zaka shekara baka Yi asking Dinshi yayi wani Abu he won't do any....at times I forget Ina da pa..." Fiaz ya fada mashi, alhaji kallon yanda yake magana yayi, indeed he is sounding like a real CEO, "Anyway ka zo dashi...we want the way forward...yanda zamuyi company dinmu ya Kara habbaka..."alhaji ya fada mashi, "Ok..." Ya amsa mashi kawai Amma deep down babu inda zaije dashi, he will rather go alone da yaje dashi "Yaushe zamuyi meeting din..." "Thursday..." Alhaji ya amsa Mashi. Fita yayi ya shjga bangaren mum dinshi ya gaidata, Zama yayi Kan daya daga cikin kujerun bedroom dinta,  he is so quiet not saying anything, "Kasan I was thinking..." Mum dinshi ta fada, ahankali ya kalleta with a very dull look yace '"menene...ya fada kaman Bai son magana "Ina ganin Zan fadawa your secretary ta kawo Mana ankon biki...I want about 3 different types...da akwai nawa da sisters Dina...da akwai na yab gida...sai Kuma na family dinku...wato bangaren dad dinka ..so I will tell her ta kawo Mana..." Nan take face dinshi yayi brightening ya saki murmushi Wanda Vai San sanda ya kufce mashi yace "Wow...iyami... you want to make her grow kou... gaskiya kin kyauta..Nima I will try in dinga sayan kayan bintu daga wajenta...saidai kudin a account din Ahmed Zaki dinga turawa.. " ya fada Yana dariyar da Bai Kai ciki ba, itama Dan Dariya tayi "Gaskiya that girl is rare...wato a account din saurayinta ake tura kudin business dinta...well bamu San Kan abun ba..." Ta fada Tana kallon yanda ya daure face kaman bashi bane ya saki murmushi yanzun Nan "Gaskiya she's a good girl..." Mum dinshi tayi adding "Hmmm...aikam..."ya amsa Mata atakaice,. "Gaskiya suna da understanding din junansu... it's really nice..." Ta fada cikin sanyimurya Tana kallon yanda ya lumshe idanuwa "Yes...mummy we should stop talking about them ..last time Ahmed Yana Mani masgna indirectly kaman I fucking care about his babe...Wai if misali Ina son wata I might ruin her happiness da old boyfriend dinta ..and he use madam Secretary as an example...Wai all the girls are taken.  Don Haka in fuskanci bintu kawai...can you imagine that?..." Faiz ya fada sounding very angry, hajiya kallon yanda yake magana da fushi tayi tace " Ayo why are you angry... it's not as if you care about his babe..." "Yes I don't..."ya amsa Mata atakaice *Then Kar ka damu da what ever Ahmed said...am sure he is not saying it to annoy...kawai Yana vada example ne... " Ta fada mashi "Amma why zai dinga wannan example din pls....nifa if this will bring anger and lack of rest of mind wallahi sai inyi firing dinta..."bai karasa ba mum dinshi tace "Kul...don't you dare...Kar ka kuskura...in Babu Rami me ya kawo maganar Ravi...if you don't care about her ya zaayi small talk about her zaj dameka... wallahi ka shiga hankalinka...." Ta daka mashi tsawa "Yo mummy Haka Nan sai a dinga zargina..." "Orioda....tell me meakayi na zargi....shey u said you have nothing for her...then why you dey vex..." Ta fada tana kallon yayi gum kaman ya hadiye frog, lokaci guda ya Mike ya Kama hanyar waje mum Dinshi tana kiranshi Bai kou juya ba ya zo fita yaci Karo da kaninshi dake shigowa "Yaya... good morning..." Ya fada mashi Amma kou kallon Bai isheshi ba Balle ya amsa mashi, ficewa yayi looking so angry and inda zaa tsaidashi a tambayeshi why he is angry he won't have anything to say at all. Shidai gashi Nan,vau taba Wasa da baccin safiyar shi ba Amma yau Kam baiyi ba, Yana ta rolling Kan gado, kallon files dayazo dasu gjda yayi ya Mike ya Fara budewa sai abun yayi mashi banbarakwai, ya rasa what ti check, he couldn't do anything. Karfe goma ya kunna wayarshi ya Kira bintu asking in a very calm why how are her night, "Alhamdullilah my king...ya akayi najika kaman baka da lafiya..." Ta tambayeshi Jin yanda yake magana kaman an dasa mashi wani abun a makoshi "Ba komai...am alright..." Ya amsa Mata "Have you finish the cooking?..."ya tambayeta "Yes baby har nayi wanka...Dana gama dressing Zan zo..."ta amsa mashi. "That's my baby... yanzun dai dress to kill me...dress elegant as usual...I love you...sai kinzo..." Yana kaiwa Nan Bai jira response dinta ba ya kashe wayar tare da furzar da iska sannan ya Mike ya shjga bathroom yayi wanka, Yana fitowa ya samu 3 quarter black Mai kyau da combat ya saka sannan ya samu t-shirt pure white wanda bai da komai jiki ta sai Dan salki da yake, perfume ya fesa ya dauki wayarshi ya fita falon shi ya tsaya, tunani yayi zasu shigo Nan,he knows Ahmed zai shigo but will she enter here, kawai sai yayi adjusting throw pillows dinshi yayi dusting wajen,fita yayi ta zagaya inda suke relaxing Wanda yake da kujeru da Kuma table, wajsn tayi kura sosai as most of the time ba Zama suke ba sai, komawa yayi compound kaman zai Shiga bangaren mum dinshi sai ta tuna da yanda sukayi parting dazun sai ya nufi bangaren hajiya Fatima, Yana Shiga ya tarda Mai aikinta Yana ta faman Kai kawo "Ke..kizo..." Ya fada Mata Yana ficewa, da sauri yarinyar ta bishi, hanyar wajen yayi Yana zuwa ya nuna Mata yace "Ina son ingan kin gyara wajsen Nan...ya dinga daukan Ido kaman gold ..hope kin gane.. " ya fada Mata "Eh ..." Ta amsa mashi, barin wajsn yayi yaje ya zauna compound, kou minti biyar baayi ba ya koma ciki ya kwnata. Wajsn 12 sauran Ahmed ya Shigo gidan, Amira that have been so mute on their way here daga Idanuwa tayi ta kalli gate din da Ahmed ke horn ta kalleshi tace "Yaya...Nan ne?...har munzo?..." Ta fada mashi, Dan murmushi ya saki gami da girgiza Kai yace "Wannan tafiyar da mukayi shine har...Baki ganin we spent almost an hour Kan hanya?...any way naga you're absent minded...pls don't act that way har mu bar gidan Nan ..ki ajiye damuwar ki gefe...Kar ki dunawa duniya you're in pain... pls let it be between us..." Ya fada mata yayinda ake bude mashi gate, "Am sorry Yaya...I wish it's easy for me a..a wallahi it's not...na kasa manta zafin....I can't stay ten minutes without remembering my pains...."ta fada mashi kanta kasa "I understand dear ..Amma learn to hide it...don't zoom off while you're with people..." Ahmed ya fda Yana shjga gidan, Amira Dan kallon gidan tayi taga it's really huge, Ahmed na Shiga ya hangi budurwar dake tsaye ta bude booth din motarta tana faman fiddo basket din abinci kusan kala hudu, sai da kusa zuwa wajen ya gane it's bintu, ita Kuma Amira was busy looking at the house not thinking much,. It's like Yan gidan Nan sun Gama neman duniyar su Basu bukatar wani Abu Kuma as duk sanin gidan masu kudin ta Bata taba zuwa gidan dake da girman hakan ba, it's too huge she doesn't know if it's because she's coming here for the first time yasa take ganin girman gidan but it's really huge to her. Bintu daga Kai tayi taga motar dake shigowa, Bata kou damu ba ta dauki basket daya ta Kama hanyar Bangaren faiz dashi, Ahmed parking ya bude kofa ya fito Yana kallon bintu dake Shiga bangaren faiz cikin ranshi Yana mamakin why faiz Bai ganin kyauwun wannan Yarinyar sai Kuma ya tuna it's not about beauty but about heart desires, shi Kam gani yake kou da kuwa Bai sonta aka bashi he can peacefully stay with her for the rest of his life, she's so elegant and beautiful, Yana fitowa daga cikin Mota yaci Karo da kamshin turaren ta dukda ta Riga ta Shiga bangaren faiz, zagaya yayi ya budewa Amira that is busy looking at the huge and very quiet compound, fitowa tayi still looking tana jujjuya kanta. Bintu na Shiga faloj faiz ta ganshi zaune ya kurawa TV Ido kaman he is watching the film Amma Sam he isn't,. Harta shigo Bai sani ba har Saida tace "My king..." Sannan yayi Saurin juyowa gareta with a smile, "My queen har kinzo.." ya fadamata Yana Kare Mata kallo daga inda yake zaune, "Yes ...Bari in dauko sauran basket din..." Ta fada tana Saurin juyawa, kou mikewa baiyi ba Yana zaune yabi bayanta da kallo ya saki murmushi Yana Dan girgiza Kai taking away the The dirty thought that just flash his heart, bintu na sake fitowa daidai lokacin Ahmed da Amira sun fito daga cikin Mota suna tsaye as Ahmed was just thinking he should help her carry the rest of the basket sai gata ta fito, tana ganinshi ta ganeshi tace "Lah...Ina wuni..." Ta fada not looking at Amira yayinda Amira Kuma ta kalleta ta gane ta sosai, "Alhamdullilah..Ashe zamu Kara haduwa...ya fada, murmushi bintu dake kokarin daukan another basket tayi Ahmed yace "Aa...let me help you..."ya fada Yana Saurin daukan basket biyu leaving only one, sai lokacin Amira da bintu Suka hada Ido, . "sannu..." Amira ta fada Mata as bintu tana Mata kallon so it's you "Yauwa sannu..." Bintu ta amsa Mata atakaice tare da juyawa ta dauki the remaining basket yayinda Ahmed ya nufi bangaren faiz da basket din bintu ta bi bayanshi it's Kuma Amira tabi Bayan bintu duk Suka nufi bangaren faiz. Sallamar Ahmed ne yasa Bintu yayi Saurin mikewa gami da amsa sallamar Ahmed with a kind of unpredictable look Kan face Dinshi, ita Kam Amira sake biye da bintu wonders wane irin perfume take using da koina ke kamshi Haka, kusan duk breath din da zata shaka is full with the scent of her perfume. "Ya alhaj..." Faiz ya Fara fadawa Ahmed dake shigowa da two basket "Gaka Nan katon alhaj ka hakimce ka zuba Mata idanuwa ta dauki dukan basket din..." Ahmed ya fada Yana ajiyesu, da sauri faiz ya nufi bintu Yana Dariya kafin ya Ida kaiwa gareta ya hangi Amira dake bayanta kaman set up tana daga Idanuwa Suka hada Ido na second guda tal ta dauke Idanuwa Yana amsar basket dake hannunta tare dacewa "Queen Baki fadamin da akwai sauran basket ba...ai..." Yafada kaman totally insane person, she knows she told him clearly that zata kwaso sauran basket Amma sai tayi Shuru tana murmushi, "Karyar banza....ai kana zaune ta taho daukan sauena .." Ahmed ya amsa mashi Yana Dariya, "Baby tell him...did I know..." Fajz da ya rasa inda zai saka Kanshi ya fada with a very broad smile Yana kallon bintu but mind dinshi na Kan Amira dake tsaye monitoring what she's doing ta wutsiyar Ido, she's standing deep down tana tunanin wato Yana Nan gidan iyayenshi, duk ranta she was thinking Nan bangaren mum dinshi ne, ahankali ta taka ta samu wajen ta zauna Bayan itama bintu ta zauna, Vail dinta is half way a kanta so kusan Rabin kanta na waje Sam hakan Bai wani dameta ba, tsakiyar kanta tsage so you can see her very white scalp. Ta nada Vail Kan chest dinta, kanta kasa, she's thinking of yanda mum dinshi will treat her, she never think of abinda yasa take son ganinta, although Ahmed ya fada mata she wants to see her ne because Bata samu Daman zuwa ganinta a hospital ba, but she is thinking maybe she will talk to her about something else, while suna ta hayaniya Ahmed da faiz suna ta magana ita Kuma tana ta tunanin wasu abubuwan, Sam tayi wani wajen daban, dukda suna Ahmad was checking on her don ya lura she's gone again, he just pray she heal very fast don ya San she's so broken that some Abu sai tayi zooming off, kou in zai maidota gida always said yayi Mata magana yaji Shuru, at times sai ta taba Mata hannu ta dawo hayyancinta, yanzun ma yaga hakan ne "Kasan bintu ta hada maka better..." Faiz ya fada Yana Dariya sosai looking so excited, "Oh really...sister kin hada Mana kayan dadi?..." Ahmed ya fada looking at bintu da Bata iya few seconds Bata kalli faiz ba shi Kuma he is talking very loud and laughing at things he is not suppose to laugh at, "Yes..." Bintu ta amsa mashi kanta kasa Tana murmushi, . "Kam kice yau da akwai shagali...har take away zanyi...Bari mu gajda mummy mu dawo..." Ahmed ya fada cikin so much excitement, Dariya bintu tayi cikin matsanacin jin dadi sabida yanda yake magana. "I don't know if your future husband have ever told you you're the best cook ever..." Ahmed ya fadawa Bintu that is feeling so excited as she's the center of the meeting,, yanda ake magana game daita yasa tana jin kamta on top of the moon, "Queen kin dai ji da kunnenki kou.... you're the best cook..."faiz ya fada Yana kallon Amira da ta kurawa waje daya Ido, shima Ahmed kallonta yayi ya taka zuwa kusa daita ya Kama hannunta, da sauri ta kalleshi ta saki murmushi looking so fragile, "Muje wajsn mummy ki gaidata... remember she's the reason we're here..." Ya fada Mata, da sauri ta Mike ta kama hanyar waje, shima Ahmed binta yayi Yana cewa "Bari mu dawo yanzun Nan..."ya fada Yana bin bayan Amira da take fita kaman tasan inda zasu. Saida suka fita faiz da ya bisu da kallo ya kalli bintu yace "Kin gaida mummy Daman?.." ya tambayeta Kai tsaye "Aa..." "Then stand up ki bisu...or better still muje tare.."..ya fada Mata face dinshi kaman bashi bane ke Dariya yanzun Nan. Alhamdullilah 1/21/21, 1:15 PM - Ummi Tandama: Dawn of a new beginning 10 Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. Dan kallon shi ta tsaya Yi wondering the way he just talked kaman ba shi bane, yanda fave dinshi ya sauya lokaci guda is something to think about, "Wai Baki binsu?...kou kin gaida mummy..." Ya tambayeta Yana magana kasa kasa don Kar Ahmed da Bai Gama fita ba yajishi "Aa..." Bintu ta fada tana mikewa ahankali jikinta ba kwari, "Ok...muje tare..." Ya fada Mata Yana kallonta, Saida ta Mike tayi gaba yayi Saurin hugging dinta ta baya tare da matse breast dinta na few seconds yayi Mata kiss ta bayan wuya before ya Dan turata gaba Yana cewa "Baby let's go..." Ya fada Mata, Dan juyowa tayi ta kalleshi ya sakar Mata murmushi itama ta mayar Mashi da martani , Tana juyawa yayi rolling idanuwa wondering why he even did that in the first place. Shidai yasan he is going Insane but insane for what, why is he becoming so restless, why the sudden Change in him, abangaren Ahmed Kam da sauri ya karasa inda Amira ke tafiya yace "Wai Ashe kin San wajen da zamu.." ya fada Mata sai lokacin Amira ta tuna cewa Bata San koina ba , "Oh Yaya na mance..." Ta amsa mashi cikin calmness "Warning Dina doesn't work kenan kou..." "Aa Yaya ba Haka ba..." Ta amsa mashi tana tsayawa, "Haka ne Mana...I see you zoom off dazun muna cikin daki...pls behave yourself...ok..." Ya rada Mata as he turns to see bintu and faiz coming,. Shidai faiz ya lura suna magana and he wondered what they're talking about, Baki ya tabe ya kauda kanshi gefe Yana tunanin dayake ba office bane kou gaidashi batayi ba, kallon yanda Ahmed ka Kai Baki kusa da kunnenta Yana Mata magana yake, gaka Nan sai ya zagaya hannunshi a wuyan bintu not minding who will be watching, he wants to feel better, Yana kallon yanda Ahmed ya saka hannu Yana gyara Mata Vail dinta "Dan rainin hankali.. dole sai ya nuna halinshi..." Ya fada cikin ranshi Yana kallonsu, ita Kuma bintu feels happy he is getting more close to her, kou ba komai she thinks Babu Wanda zai San halin da relationship dinsu ke ciki don ta lura na Ahmed da secretary din faiz us special, she sees it yanda yake pampering dinta, before she sees her less of a young lady but now she knows better, she sees her as a special person in someone's life, dukda she knows she's beautiful and elegant ta kyauwun ta, yanda silky hair dinta ke waje would have make her so jealous Amma she feels she have nothing to fear since tare suke da nata saurayin. Dan juyawa Ahmed yayi yaga faiz ya zagaya hannu a shoulder din bintu ya saki murmushi Yana cewa "Ango da amarya..."Ahmed ya fada Wanda yasa Amira juyowa sai taga ashe suna biye dasu, har zata juya faiz Bai San lokacin da yace "Yau kuma tunda ga office muke ba baa gaidani..." Ya fada sounding a bit out of control,. "Lahh...ahse Baki gaida boss dinki ba..." Ahmed ya fada Mata, sake juyawa tayi gareshi tace "Ina wuni.. " ta fada not looking into his eyes dukda ya kafeta da idanuwa but being very careful in a way that Babu Mai ganin he is staring at her "Aa ban amsawa... it's a bit late..." Ya fada atakaice holding bintu more tight to himself, "Kai gaskiya baka da mutunci...kasa ta gaidaka Kuma kaki amsa Mata.. it's unfair...kou ba Haka ba sister bintu..." Ahmed ya fada "Gaskiya my king ka amsa.. inda kasan baka so Bai kamata ka tambaya ba ai..." Bintu ta fada cikin very calm voice yayinda su hudu suka jera suka nufi bangaren mum dinshi, "Because of my queen...Zan amsa . " Ya fada sai ya kalleta yace "Lafiya Lau..." Yayi adding Yana dauke kanshi, Amira dai gata wani damu da lamarinshi ba ba don komai ba sai don he is so different, kou a office ba kullum yake amsa gaisuwar ba sai ta gan dama, seeing him laughing out loud and talking much doesn't even suit him, faiz ne ya Fara Shiga, Babu kowa falon wanda hakan yasa Bintu tayi Saurin Kama hanyar bedroom din hajiya shi Kuma faiz ya juyo garesu, still her Hair is out again, one thing about this girl is she looks so fragile, so tender and gentle, Bata da kwaramniyya at all, he wants to talk but he can't just stop staring at her Wanda hakan yasa Ahmed dake neman wajen Zama yace "Amira zo ki zauna..." Ya fada Mata as he sees faiz looking at her, da "Wai meke damunta ne...hope dai ba forcing dinta kayi ba ..." Faiz ya wayance mashi don Kar yayi mashi wani tunanin daban "Aa...ba hakan...kawai Haka take ai..." Ahmed ya amsa mashi "Ok...feel free pls..." Faiz ya fadawa Amira sannan ya kalli Ahmed yace "Let me get mummy..." "Aa...kou dai ta bika...ai ba ita ta kamata ta fito su gaisa ba ...ita ya kamata taje ta gaidata..." Inji ahmed, "Kije ki gajda mummy..." Ahmed ya fada mata Babu musu Amira da har ta zauna ta Mike "Shi yasa ake cewa kana da hankali...nikam kawia I would have called her fa..." Inji faiz, Dariya Ahmed yayi not saying anything, gaba ya Shiga Amira tabi bayanshi, Dan juyawa tayi ta kalli Ahmed yayi Mata alaman smile da hannunshi wajen bakin shi, Nan ta dauke kanta tabi Bayan faiz dake sauri itama ta Fara Sauri as inda ya shiga is a bit huge, with many doors, faiZ Dan juyawa yayi yaga she's walking with her head down, Amira was walking to catch up with him kawai sai ya tsaya and she bump into him before she noticed ta kusa fadawa bayanshi, kou juyawa baiyi ba Balle taga reaction dinshi Amma she's was afraid he will be nagging at her and might disgrace her, shi Kam faiz Bai San sanda ya lumshe idanuwa ba as she fell into him and he did that intentionally, it's like an Dan Dora maka Abu Mai Dan banzan lausshi a jiki Kuma ayi Saurin daukewa, he heard her gasp for air Amma shi kam kaman nothing happened. He wish he can just have a single word with her now Amma Kuma what will he say,sake takawa yake Yana tafiya this time ahankali,he wants to know if she will still bump into him then he will know something is really wrong with her, Amira da Bata daga Kai ba tana tafiya kanta kasa, she's just ok he didn't say anything about her behavior, kou kadan Bata kawo shine Mai laifi ba, still for the second time taji ta sake kusa fada mashi, kafin ta daga ta tsaya daidai har ya juyo standing very close to her, lokacin suna bakin kofar mum dinshi, shoulder dinta biyu ya Kama tayi Saurin daga Idanuwa taga ya daure face "What's wrong with you...meye damuwar ki...why do you seem so Lost?..."ya jera Mata questions cikin whisper but totally in control, she's just so adorable, ahankali Amira ta sake sadda Kan kasa yayinda faiz ya rike shoulder waiting for her reply, Bai damu su tsaya a Haka for eternity ba, "No... thing..." Amira that is feeling totally uncomfortable ta fada kanta kasa voice dinta na rawa sosai, Shuru yayi Yana da Kara rikonshi Kan shoulder dinta yace "Then ..behave yourself..."ya fada before ya saki shoulder dinta ya juya sai ya saki murmushi gami da lumshe idanuwa, he just pray mum dinshi Kar tayi abinda zai sa wani Abu ya biyo baya, she might still insist there's something between both of them alhalin Babu, "There's nothing..." Yayi assuring kanshi Yana bude kofsr . Already bintu Tana cikin dakin sai labari suke da hajiya bayab ta gaidata, she so much love hajiya kadijatu as Bata da Wannan kawaici na bazaayi Hira da daughter in-law ba, har tambayar ta take ya preparation ita Kuma ta amsa Mata da lafiya Lau, "Ya su mamanki da sauran mutanen gida..." ta Tambayi bintu "Lafiya Lau iyami..." Ta amsa Mata as she knows Ana kiranta da iyami, she's so happy to have such nice mother inlaw, kofar da aka bude yasa dukkansu kallon kofar inda faiz ya shiga blocking Amira da kou ganinta baayi "Ayo..." Mum dinshi ta fada batta Kara ba ya Dan kauce sai ga Amira dake tafiya kaman an fasa Mata kwai a ciki,. Kallonta hajiya tayi sai Kuma bintu, "Iyami...ga madam Secretary..." Ya fada Yana Zama kasa kusa da bintu tare da Dora Kai Kan shoulder dinta Dan kaucewa tayi ya matsa kusa daita again Yana Dora Mata Kai, idanuwa mum dinshi ta zaro tana mikewa as Amira ta durkusa kasa Tana gaidata, mum dinshi that looks so excited Kama Amira tayi ta mikar daita tsaye Tana kallon face dinta kaman she's inspecting something with so much love Kna face dinta, faiz dake jikin bintu Babu wacce yake kallo sai Amira, it's a good thing she can't see his face, Bai son abinda zai Yi da zai Bata Mata rai kou kadan, he knows Mata Dana jealousy sosai, juyowa hajiya tayi ga faiz sai yayi Saurin sauke idanuwanshi, murmushi ta saki tace "So our secretary is a young and beautiful girl..." Hajiya ta fada not minding bintu dake zaune, kou kadan bintu Bata damu ba as he is very close to her and that's enough, "My darling... you're very welcome..." Hajiya ta fadawa Amira, murmushi kawai ta saki with saying a word, hajiya kallon faiz da tunda ta kuda kanshi Bai taba kallon wajensu ba tace "Waya kawota?..."ta tambayeshi "Ahmed" ya amsa Mata atakaice "You're welcome my dear..." Hajiya ta sake fada Mata tana Zama yayinda itama Amira ta samu waje ta zauna nan dakin. Ahankali faiz ya Dan juya Idanuwa ya kalli Amira da Vail dinta ya kusa sauka Amma Bata maida ba, sake hada Ido yayi da hajiya this time sai yayi Saurin mikewa Yana cewa "Na bar Ahmed kadai a falo..." Ya fada Yana Saurin barin dakin, itama bintu mikewa tayi tace "Mummy am coming..." Ta fadawa hajiya "Ok dear..." Hajiya ta amsa Mata, tana fita hajiya ta mike tana cewa "Bari in kawo maki something to drink..."da sauri Amira dake tunanin why her boss Bata dauki halin wannan matar ba tayi Saurin cewa "Aa...ki barshi pls..."ta fada kanta kasa "Ya zaayi in barshi..." Mikewa Amira tayi tace "Bari in dauko tou..." Ta fada tana nufan wajen fridge dake dakin, komawa hajiya tayi ta zauna taba kallon wannan Yarinyar, now she wonders why faiz is all over this girl, she have been in the same room with her for just fee minutes Amma she loves her, her calm attitude and her calm voice Dole ya ruda namiji, her face is beautiful beyond words, Babu single kwalliya or jewelry jikinta Amma she's alluring, Amira bude fridge din tayi taga many drinks sai ta dauki kwali daya da Kuma cups daya daga cikin wayanda ke gefen fridge din ta dawo ta zauna hajiya sai binta take da kallo, zubawa kanta kadan tayi Tasha kadan "My daughter you're welcome...pls feel at home...i just feel you're part of this family.. " hajiya kadijatu ta fada Mata, yanda take hausar ta yasa Amira ta gane she's not hausa,. Kai Amira ta daga ta saki killer smile before tace "Nagode ma'am..." Ta amsa Mata deep down tana tunanin why wnanan boss dinta Bai dauki halin mum dinshi ba yazo ya duaki wani halin daban, Bata zauna da both of his parents sosai ba Amma ta lura the mother is very nice, she's so free, "Ya jikin ki...I was told of what happened to you...hope you're alright now..."hajiya ta fada Mata "Yes na ji sauki..." Amira ta fada sounding free with her "Masha Allah...pls never take such decision ever again... dying is not the last option at all... dying is the end...so don't go to the end while you still have alot to accomplish in the middle..." Hajiya ta fada Mata, idanuwa Amira ta lumshe tace "Thanks ma..." Ta fada kanta kasa, "Masha Allah...and thank you for the job Weldon...Ayo ya fadamin you're the best secretary...pls keep it up...kar ki Bari tsoro kou wani Abu yayi hindering dinki from helping him to move the company forward,..." Hajiya ta fada Mata,Amira Shuru tayi wondering who is Ayo, ta San it's Yoruba name, is her boss a Yoruba, another thing is yanda he never appreciate anything she have does but tells his mom about her, she's so happy and she's glad she have tiny positive effect on the company "Allah yayi maki albarka ya yaye Maki dukan damuwa...pls Kar ki damu da wani behavior dinshi...sannan jna son duk wani Abu da Kika San zai kawo cigaba pls don't hesitate to tell him..."wnanan maganar da hajiya take ya mugun saka ta farin ciki, so da akwai mutanen dake son taimakon irinsu, she's from a wealthy home Amma nasu ya fi karfin Nata, kou wanna dakin da suke gari guda ne dauke da kayan jin dadin rayuwa kala kala, she's so honored that she's telling her this, it's like she's given more power and strength, "Duk ranar da Bai zo da wuri ba call him on the phone... you have my ultimate support,...yanda Allah ya kawoki ki taimaka Masa... mu Mata muna da wata kyauta...men hardly resist us... we're powerful and strong...nasan in har Zaki kawo wani Abu na cigaba kunya bazai barshi ya ki aiwatarwa ba... Pls a matsayina na mahaifiyar shi I don't want you to see your self as a secretary but a partner..."murmushi Amira ta saki cikin ranta Tana mamakin halin wnanan matar, she wonders what he told his mother about her that is making her talks Like this,that she's giving her so much power, "Pls in Kinga ya makara call him..." Ta sake adding, "Ok..."Amira ta amsa Mata deep down tana tunanin kilan dai Baki San halin danki ba...she can still feel his hard hands on her shoulder, she won't do something da zai sa ya fada Mata maganar da zai sa ranta ya baci, his mom keeps talking to her giving her advice kala kala, ita kanta she feels so free around this girl, it's like talking to you own daughter, a duniya Babu abinda ta tsana kaman makiya suyi maka Dariya, she wants this smart girl to use her smartness to help her son, the good thing is the knows Yana son ta, she sees the look on his face, she can control him, now she have a weapon to use bring her son to do the right thing. She's going to use her to make him a better person, the only thing that hurts her right now is da akwai Ahmed in the middle, kou da kuwa Bai aureta ba she will use her to repair his life, "Yauwa naji you sell things... insha Allah you have another new costumer..." Hajiya tayi adding, murmushi jin Dadi Amira ta saki, she's making feel so comfortable and happy, yanda ta take magana ya sa taji wani irin sanyi cikin ranta, for a total stranger to pamper you gives more joy and happiness than in naka suka baka, "Godiya nake hajiya..."Amira ta fada with a smile data Dade batayi Irinshi ba since Habib chattered her heart, she's so happy meeting this woman, it's like two friends talking and not a woman that's as old as her mother. "Kinga kefe Zaki fiddo Mana ankon bikinshi...."ta fada mashi, kaman an fusgi maganar daga bakinta sai cewa tayi "Daman Bai da aure?.." ta fada sai Kuma ta tuna she shouldn't have said that, "Yes...Bai da aure...bikinshi sauran wata biyu insha Allah...hope you will be in attendance..."hajiya ta fada Mata showing her there's nothing in asking don taga yanda tayi reacting bayan ta gama maganar "Yes..." Amira ta amsa Mata wondering wacece wacce suke tare. Faiz na falo wondering what they're discussing da har Suka dade Haka, he just pray she's not saying anything about him, suna Hira Amma hankalin shi na wajensu, Bai son abinda zai ja mashi raini kou kadan, Bayan kaman minti talatin fauz ya Mike kaman an mintsineshi yace "Let me call her...muje muci abinci...am famished..." Ya fada "Ka barsu Mana...kasan kou suna discussing very important?..." Ahmed ya fada Mashi "Ba wani importance..." Ya fada Yana heading towards inda suke bi in zasu bedroom din mum Dinshi,Yana zuwa sai ya lefe jikin kofar kou zaiji abinda Suke cewa Amma Bai jin komai as it's sound free, ahankali ya Kama handle din ya murda ya bude kofar lokaci guda ya bude sai ga Amira dake Dariya ta daga Kai, tana juyawa ta ganshi ta sauke kanta, Bai taba ganin dariyar ta ba sai yau, it's unbelievable she can laugh Like this, Nan Kam Bai San maganar shi ya sakata Dariya ba, hearing that sai an Shiga an tada boss dinta da is as hard as rock daga bacci makes her laugh, hajiya was like "In Yana bacci da kin taxashk sai ya shjga bathroom ya cigaba da bacci, she's just imagining how sleeping in the bathroom looks like, dukda ta sadda kanta kasa Bata daina Dariya ba, faiz kallon mum dinshi dake dauke da smile Kan face dinta yayi ya kalli Amira data sadda Kai kasa tana Dariya ya sake kallon mum dinshi, alama yayi Mata da Ido Yana asking what?, Itama alaman what tayi mashi, cikin yoruba da Bai iyaba sosai yace "Maganata kikayi Mata kou iyami..." Ya fada cikin wani irin yare that is somehow, mum dinshi ta gane abinda yace Amma sai tace "Soro soke..." Ta tambayeshi meaning "Speak louder. "Ba wani soro soke..." Ya fada Amira sadda Kai kasa tayi as she heard him speak another language, Baki ya turo Mata yace "Tashi muje muci abinci..." Ya fada Mata, "Am.. not... hungry..." Ta amsa mashi sounding very calm, Bai San sanda ya lumshe idanuwa ba, sauke Ido yayi Suka hada Ido da mum Dinshi sai ta kashe mashi Ido daya, juyawa yayi yace "Ke Ahmed ke kiranki..." Yafada Mata atakaice. Alhamdullilah 1/23/21, 8:49 PM - Ummi Tandama: Dawn of a new beginning 11 Alhamdullilah sisters, mun dawo zamu cigaba daga inda muka tsaya. Pls in kina da kyau ki Kara da wanka, if har mijinki zai iya Zama dake ya kwanta dake on same bed for a whole week zuwa two weeks Bai nemeki ba ki san you're not that juicy to him, darajan ki Bai kai ba,did you know darajar ya mace Bai ga kyauwun fuskar ki Bai ga dirinki?, Yana ga dadinki, if har mijinki bazai samu welcoming and hot sweet sex daga gareki ba then he have nothing to run to after work, kou ya dawo zaizo yaci abinci ya koma yawonshi, kou kadan he sees no reason to beg you even when he offends you, because Baki da abinda Zaki gwada mashi da zaiji haushi, did you know if kina da kayan mata kala kala daga na tightening, na saukar da ruwa da Kuma na Sha kala kala kina Sha kina matsawa duk lalacewar gabanki Zaki maido darajanki?, Did you know macen da take Shan kayan Mata da wacce Bata Sha ba daya bane, ban Dade da Fara using kayan Mata ba and the difference is clear, so bring your asusu let's get you things that mijinki will have something to run to, something to beg for don Kar a hanashi. Did you know da akwai matan da sunfi 30 years da aure Amma Basu sati Miji Bai nemesu ba?, Sai ke da kike Yar yarinya Miji ya kaurace maki Baki ganin da akwai matsala?, Let me tell you something kou Mata mijinki ke dauka in har zai samu jin dadi daga gareki bazau taba kaurace maki ba kou asiri akayi mashi, ai kou mahaukaci ya san Dadi😋😋😋 anyway Kar in cika ku da surutu.💃🏾💃🏾💃🏾 Sisters wayanda Basu taba siyan Kayanmu ba Kuna missing, we have the best kayan Mata at a very affordable price, for wayanda Bamu da contact din juna Kuna iya duba new Instagram account dinmu Mai suna spicy.sexlif Wanda mun bude ne kawai for kayan mu da Kuma reviews din costumers dinmu, Wannan novel din na kudine and har yanzun you're still on free pages, kina iya tura kudinki at 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki turo screenshot dinki ta 08106102727 via WhatsApp. Pls support our writing by buying our novels. Daga Kai tayi ta kalleshi ta sauke Kai , one thing for her is that Bata iya dadewa tana kallonshi, although ba shj kadai bane, har Ahmed Bata iya kallo sosai, shi ahmed da akwai reason daya sa Bata iya kallon shi, he loved her, she neglected his feelings, only for him to come back and see her with a bastard, da akwai kunya bayab she's the gentle and soft one Among them, the ustaziyya among them, Mai kunyar cikinsu, so Dole ta dinga Jin kunyar Ahmed ta kasa hada Ido dashi Bayan abun kunya data aikata Amma in case din faiz it's quiet different, he is someone dake da high level of kwarjini, kou bintu tana shakkan shi balle ita da Basu da wani familiarity tsakanin su, "Hala you're now deaf..." Ya fada Yana tsaye ya ki tafiya, he wants to walk out tare daita don ya tambayeta what his mom told her, he can wait till Monday Amma it's kind of so far away for him, ai gani yake daga yau zuwa Monday is like daga yanzun zuwa next year, admitting he is into her is something that is very difficult for him to do dukda it's already all over him, Taya zaice he is into her Bayan she's the heartbeat of his best friend, while she's his secretary, Bai gan reason that will make him admit to what he is feeling for her ba, kawai he takes it as nothing, dukda he is someone da kou magana na damunshi and he is someone that doesn't really care about anyone, Bai damuwa da abinda kake ciki sai if it's have something to do with him Amma in the case of Amira he wants to know all, seeing her laugh makes him happy but why should her happiness make him happy, "Zaka fara kou...kace Ana kiranta...taji she's coming..." Iyami ta fada mashi, kaman bazai tafi ba kawai sai yayi deciding ya tafi, Amira Kamu can't stop smiling ba don komai ba sai the thought of him sleeping in the bathroom dake dawo Mata, ba Wai she really care he is the one or she's laughing because it's him ba but kawai it's funny to her, sai da ya kai bakin kofa ya sake juyowa yaga kanta kasa but she's still smiling, he just wondered what, kallon mum dinshi yayi ya murguda Baki kaman mace ya fita, kofar ya maida ya rufe but he couldn't leave there, jingina yayi ga bangon kusa da bakin kofar ya lumshe idanuwa tare dacewa "It's totally a lie and illusion...yes...it is...Kuma duk laifin mum da Ahmed... they push me into having stupid illusion..." Ya fada cikin ranshi with his two eyes closed, shidai yasan yanda ake saka mashi Ido dayi mashi magana indirectly ne yasa heart dinshi ke misbehaving if not it's nothing real, kaman ya tafi sai kuma ya tsaya praying she comes out alone. "Wai kaman Yaya ake kwanciya cikin bathroom..." Amira ta sake dawowa Kan matter din don she can't stop thinking about it, hajiya dake tayata Dariya cewa tayi "At times cikin bathtub Zaki ganshi ya kwanta da kayan bacci... wani lokacin Kuma ya zauna kasan tiles ya jingina da bango ya cigaba da bacci...kin dai ji..." Amira was still laughing it's so unbelievable, inda hajiya will know what she have done for this girl da tayi mamaki, tunda Habib yayi ruining life dinta ya tafi Bata sake Dariya ba, she hardly talks balle tayi dariya,. In tayi magana then maganr ya Zama na Dole ne, but hearing the whole boss don gani take a cikin duniyan masu company masu iron attitude din faiz are few, the person that doesn't even look at you don tunda suke Bata taba ganin he looks at her ba, Bata San he looks at her back almost anytime zata bar office dinshi ba, he is someone with so much class don ita in ba halinshi na rashin mutunci data tsana ba she knows he is elegant and classy, like wise she sees his wife as classy, hearing cewa don tsabagin baccinshi Yana kwanciya a bathroom is so amusing, dariyar ta ke saka hajiya Dariya don she feels so attached to this young girl, inda Babu Ahmed a picture da Rana daya zata sa ya auri both of them, she seem very simple that kou Bata son shi she may make her marry her son dukda ita Bata gan abun kushewa a jikin danta ba, "Kinga he is a very lazy type don Haka Kar kiji tsoron shi... you have me..." Hajiya ta sake fada Mata, "Chabdin..." Ta fada cikin ranta, "Yanzun dai we will still have alot of discussion Amma kije Ana jiranki..." Hajiya ta fada Mata, Babu musu Amira ta Mike with smile Kan face dinta, cup data Sha drink dashi ta dauka tare da sauran drink din ta ajiye lemon cikin fridge sannan tace "Ina ...Zan wanke wannan..." Ta fada referring to the cup "Aa..pls Kar ki damu...kawai ki ajiye shi Nan ..zaa wanke shi..." Hajiya ta fada Mata, Nan dai ta ajiye inda ta dauke shi ta Kama hanyar fita Tana gyara Vail din kanta as it's almost off her head, tana bude kofa ta fita taga faiz tsaye, before ya bude Baki yayi magana sai ga hajiya data tuna Bata gaisa da Ahmed ba ta biyo bayanta, ita kanta Amira Bata San hajiya ta biyo bayanta ba, faiz da ke kokarin magana Yana ganin mum dinshi yayi Saurin yi gaba, Amira Wonders why he is still here bayan ya bar dakin over 5 minutes ago, kawai sai tayi tunanin kilan tunda dakunan wajen nada yawa he is doing something cikin one of the rooms and he just came out, kou kadna she didn't pay attention to his behavior as she knows he doesn't behave any how Kuma kou maganar kirki Bai hadasu, she's just free healing from her wound. Hajiya na ganin faiz dake faman sauri a ganansu ta saki murmushi gami da girgiza Kai tcw "Agbaya...ode...werey. " Ta jera mashi zagi cikin ranta, she's so happy this girl is in the company and he cares about her, she won't say he is in love with her Amma for sure he is into her,ta samu weapon babban against her stubborn son. Bintu da Ahmed suna falo suna Dan taba Hira time to time faiz ya fito Amira da hajiya suka biyo baya, "Queen dauko plates muci abinci..." Faiz ya fadawa Bintu, Babu wasting of time bintu ta Mike ta nufi kitchen din hajiya ta tarda Mai girki hajiya taba aiki, plates ta dauko kaman guda 12 ta fito dashi, Ahmed gajda hajiya yayi ta amsa sannan ta kalli bintu dake tahowa tace "Ki Bari in sa a Kai maku Mana..." Hajiya ta fada Mata, "Aa iyami...let me carry them..." Bintu ta fada Mata, Ahmed kallon bintu da face dinta ke dauke da murmushi yayi tare dayi Mata alama da Ido ta tayata daukan plate din, "Sister kawo in tayaki.. " Amira ta fada heading to wajen bintu, faiz was looking at her again, this moment sai ya kasance Yana mancewa da he is not the only one in the room, . "Aa don't worry...Kina iya dauko cups da drink..." bintu Ta amsa Mata, "Zo in nunw maki inda cups suke..." Hajiya ta fada tana shiga kitchen kawia she wants this girl to he free and she wants her to visit duk weekend, bataki ta zauna Nan daita ba, hmmm not all that glitter is gold, Basu San the real story behind her ba, but maybe the love and affection will continue after knowing of her bitter past, ita kanta she feels Bata da wani dark secret da she would have been more free with this beautiful elegant woman, Amira bin bayab hajya dake Shiga kitchen tayi taga abun duniya kaman bazaa mutu ba, the kind of food warmers data gani a jere koy amarya albarka, inda cups suke hajiya ta nuna Mata tare da fridge ta fada Mata ta dauki Wanda take so ta Kai masu. Hajiya na kaiwa Nan ta fita ta bar Amira da Mai girki, "This woman is very free..." Amira ta fada cikin ranta. Nan dai Amira ta dauki tray tare a cups uku sai Kuma drink Wanda vata San ya yake ba don Bata taba ganinsu ba, daukowa tayi ta fito taga duk sun bar falon sun fita, bayansu tabi tana fita tana boss dinta da ahmed dauke da two basket each sai bintu rike da plates sunyi hanyar wani waje, binsu tayi da abubuwan da suka dauko, Ana zagayawa taga another huge place like heaven a bayan gjdan, abunci Suka Ajiye Kan table ita ta karaso ta ajiye nata, duk Zama sukayi faiz yace "Baby..serve us..." Bai karasa ba Ahmed yace "Gaskiya baka da kirki..ya zaayi tayi girki ta kawo Mana tayi komai Kuma still tayi serving... remember mufa bakinka ne ba nata ba .." Ahmed ya fadawa faiZ "Bakin mummy dai...ni na kiraka?..." Faiz ya amsa mashi "Oho dai.. you serve us..." Ahmed ya fada mashi,Baki faiz ya turo ya kalli bintu yace.. "Queen..kin yarda mijinki yayi serving dinsu?.." ya fada Yana tale Baki tare da squeezing face kaman zaiyi kuka. "Aa...don't..." Bintu ta fada Tana Dariya, ahankali Amira ta daga Kai ta kalli faiz taga yanda yayi da face sai ta sadda Kai kasa ta saki murmushi remembering what his mom told her, "Amira serve us..." Ahmed ya fada Mata catching her unaware "Ai Kar ka damu...I will serve the dish...Kai Kuma zaka zubawa kiwa drink da Kuma ruwa...let the ladies rest.. " faiz ya fada Yana mikewa "Deal..." Ahmed ya amsa mashi, Nan faiz ya dauki plates da bintu ta kawo ya ajiya one one gaban kowa "Wai wait a minute...ban San what you brought ba fa.. " faiz ya fada,komawa yayi ya bude all the food warmers da suke sauke daga cikin basket, Banda kanshi Babu abinda ke tashi, Ahmed was rubbing his tummy making funny statement that made all of them laugh with exception of Amira, "Babu ruwa wajen Nan far...Kuma I saw cups uku.. " faiz ya fada. "Kilan Babu naka ne..." Ahmed ya fada mashi with laughter, "Lalai ka rainamin hankali..." Inji faiz, "Amira ki taimaka mana da ruwa da Kuma cups biyar...Kinga four for drinks and four for water.. If possible ki hado da saucers yanda zamu iya rufewa..." Inji Ahmed da all he is waiting for is to start digging in, mikewa Amira tayi ta Fara nufan inda ta ajiye tray dake dauke da cups ta ajiyasu Kan table din sannan kama hanyar komawa ciki taba rike da tray din Tana tafiya cikin nutsuwa, Bata Ganin zata iya Zama gaban su taci abinci dukda she will love to taste the food that have such great aroma she can't just feel at home and eat with them like she have a normal life like them her life is not as good as theirs, she just pray Ahmed Kar yayi forcing dinta tace because she might end up disobeying him., She so much love walking in this compound, duk girman gidan Babu kowa gidan sai Mai gadi dake zaune nesa sosai da radio a hannunshi sai chewing stick a bakin shi. The compound is so large and da akwai lot's of beautiful flowers around. She walks freely to inda part din maman faiz. shi Kuma faiz ya Fara da zuba fried rice daya Sha kayan lambu kala kala cikin each plates, two spoon ya zuba each plates sannan ya ajiye warmer din ya dauko Wanda Babu komai sai kaza daya Sha kayan hadi da pepper a jiki sosai ya dauki Dora a each plate sai da yazo Kan na Amira ya Kara extra Yana cewa "Itace patient a Kara Mata Mai yawa ta cinye tayi Saurin maido jikinta..." "Nima Kara min kazar Nan..." Inji ahmed, sauran faiz ya ajiye gabanshi Yana cewa "Am not your house boy do it yourself self .." ya dire mashi warmer din dake dauke da more chicken, "Na you Sabi..." Ahmed ya fada Yana daukan warmer din, . "Soro soke...ode..." Faiz ya fada Yana Dariya "In zagi ne mun zaba...bayeraben banza..." Ahmed ya amsa mashi, dariya sukayi har da bintu that anything faiz does burgeta kawia yake, she have never for second get tired of his attitude, she never gets fed up with him, dyk sanda zai daga Ido sai sun hada Ido daita sai ya sakar Mata murmushi ya kashe Mata Ido daya, yasan daga mum dinshi da dad dinshi Babu Mai sonshi kaman bintu, he knows she loves him to the core but how can he love her back equally or more, gashi it doesn't work that way, inda it works that way da shikenan. Inda ta zuba coslow ya dauka ya zubawa kowa this time na Amira ya fi na kowa yawa again, another wuri ya bude ya zubawa kowa wani irin sauce Mai pepper, "Dan Allah enough...I want to eat..."Ahmed ya fada Yana gyara Zama, har cikin ranshi he can't wait to start eating this, "Tou zalumudini..." Inji faiz, "Kai Babu spoon..." Ahmed that is ready to talk ya fada "Baby kin manta Baki dauko spoons ba..." Inji faiz to bintu, "Bari in dauko..." Ta fada tana Mikewa. Before ta bar wajen sai Amira ta taho Vail dinta ya Fadi ya koma shoulder dinta gashi she's holding things Bata iya gyarawa, Haka dai ta karaso wajsn, shi Kam faiz gani yake if Yana da way dinshi she won't Walk with Vail don her naked hair suit her badly, kallonta yayi as he keeps adding more items to each plate, sauke Kai yayi tare da cigaba da abinda yake, Ahmed na ganinta yace "Ai da Baki zo da Vail din ba gabaki daya..." Ya fada cikin kishi, "Da tafi kyau..." Faiz ta amsa mashi Amma fa a cikin zuciyar shi, "Yaya... my hands are occupied..." Ta amsa mashi Tana ajiye cups din tare da ruwa, Bata sake Bata lokaci ba ta maida Vail dinta kanta, zata zauna taga uban abinci lode a gabanta, har faduwar gaba taji don kou on Normal basis Bata cin Such huge food balle Kuma Nan cikin mutane and gaban maza har da boss dinta, duba gaban kowa tayi taga nata yafi na kowa, ahankali ta daga idanuwa ta kalli faiz bayan shi ahmed da jikinshi ke rawa kaman Bai taba ganin such delicacy ba, Kan faiz kasa Yana aiki Amma Kuma eye balls dinshi na Kan Amira, hada Ido sukayi Bai San sanda ya kashe Mata Ido daya ba sau yayi saurjn saukesu tare da kallon Ahmed luckily Ahmed Bai San yanayi ba, haka Nan sai ta daure face da Kanshi, Amira kallon Ahmed tayi tana tsaye gaban abincin Bata zauna "Yaya...ni...fa...ba koshi..." Ta fada mashi looking at Ahmed "Baki Isa ba..." Ahmed ya amsa Mata atakaice, "Da gaske...na koshi..." Ta sake fada Mata not sitting down in front of lodin abincin dake gabanta "See in baki son mu Bata da ke...in bakison in fita Harkan ki...sit down and eat quitely... let's have fun..." Ahmed ya amsa Mata Yana zuba drinks tare da ajiye ruwa a gaban kowa, "Ai in Bata ci ba don muyi Mata dure ba wani Abu bane ..." Jnji faiz da kou kallonsu baiyi, "Yauwa...so eat..." Ahmed yayi adding, Bata da choice ta zauna, spoons bintu ta kawo aka Fara cin abinci Amma fa Amira rike take da spoon tana juyawa kawai "Allah yayi maki albarka sister...if you marry kawai punish him with your food..." Ahmed dake Santi ya fada. "Ai in ta hanani sai inzo gidanku invi..." Faiz ya fada Yana Dan Satan kallon Amira time to time yaga kou kadan Bataci ba Kuma Ahmed is taken away with the delicacy, kou kallon inda Amira take baiyi, shi Kam he is paying so much attention to her direction than he is paying to himself, he wants Ahmed to say something Kar shi yayi magana ya Zama Kaman Yana saka Mata Ido ne, ita Kuma Amira kanta kasa holding the spoon data tuna what hajiya told her sai ta saki murmushi, fajz ta lura da smile Kan face dinta dake kasa, he wondered why she's smiling and he feels it has something to do with his mother,he just pray she didn't lick any of his lazy secret to her don da ta Gama dashi. Ahmed na daga Kai yaga abincin Amira lode Bata kou ci ba, "Kai...Amira...wato kin raini kenan...bazaki ci ba..." Ahmed ya fada, amira da kanta ke kasa smiling ta daga kanta tayi Saurin diban abincin ta Fara ci, "Ai da ka barta Dadi ta wuceta .. kilan she doesn't want to know that my queen is a good cook..."faiz ya fada, itadai bintu ta lura kunya Amira take ji, ita Kam she's use to this, eating a gidan biki kou dinner na kawaye, she have attended lots of friends wedding that she knows it's nothing, "Sister kou dai Zaki tafi dashi ciki..." Bintu ta fada Mata "Aa...taci Nan..." Fajz yayi interrupting dinta, "Zanci Nan.." Amira ta amsa Mata, Tana kallon faiz suka hada Ido again sai ta Fara Dariya in a very low voice. Daure face yayi this time Ahmed ya ganta Tana Dariya and he knows it's been a while since she laughed "Ya dai?.."ya tambayeta, daga Kai tayi ta kalleshi Tana Dan taunar abinda ke bakinta tace "Me nayi..." Ta fada "Naga kina Dariya ai..." Faiz Shuru yayi Yana kallonta waiting to hear her excuse for laughter it's really annoying looking at her stare at him and laugh, "Yaya..." Ta fada Tana Dan Dariya Tana rufe bakinta as da akwai abinci bakinta, "Naam am all ears..." Ahmed ya amsa Mata, "Wani Abu na tuna...ya bani Dariya..." Ta fada still laughing, "Tou ikon Allah...wato what ever this is it must be very amusing tunda har ta sakaki Dariya..." Ahmed ya fada with a smile ya feeling happy as he sees her smile "Sai ki fada Mana muma muyi Dariya..." Faiz yayi adding. Alhamdullilah 1/23/21, 8:49 PM - Ummi Tandama: Dawn of a new beginning 12 Sisters wayanda Basu taba siyan Kayanmu ba Kuna missing, we have the best kayan Mata at a very affordable price, for wayanda Bamu da contact din juna Kuna iya duba new Instagram account dinmu Mai suna spicy.sexlif Wanda mun bude ne kawai for kayan mu da Kuma reviews din costumers dinmu, Wannan novel din na kudine and har yanzun you're still on free pages, kina iya tura kudinki at 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki turo screenshot dinki ta 08106102727 via WhatsApp. Pls support our writing by buying our novels. Amira Dan kallon shi tayi ta sauke Idanuwa with a smile, "Haba baby... she's eating fa..."inji bintu, "Gaskiya kam... Ana cin abinci Kuma zaayi labari?..."Ahmed yayi adding "Ai ta San she's eating take tunawa da abun amusement..so let's share it..." Faiz yayk adding cike da haushin why this girl will stare at him for a second and smile, he wants to see if she will have the guts to talk about him, "Mudai ka Bari mu Gama cin abinci...in abun Dariya ne duk muka Fara Dariya har muka kware fa...ai kaga anyi baayi ba kenan..."bintu tayi adding, Amira Kam shuru tayi Yana jinsu praying he shouldn't insist don Bata San abinda zata Fadi ba, shuru faiz yayi Bai Kara cewa komai ba duk kowa yaci ya koshi, Ahmed Kam sai da ya cika cikinshi don sai da ya Kara Bayan Wanda faiz ya zuwa mashi, idanuwa ya lumshe Yana shafa tummy dinshi yayinda shi Kuma faiz ya cinye nashi duka ya Sha ruwa don duk wani exotic drinks Bai burgeshi sai abinda ya Saba sha, Amira Bata kou ci Rabin abinda ya zuba Mata ba,ita Kuma bintu taci daidai gwargwadon abinda zata iya ci. Faiz yasa aka kawo masu toothpick masu bukata Suka dauka. Shuru kake ji Babu Mai cewa kala, if you look at yanda Ahmed yayi relaxing Kan kujera sak kayi dariya, ita Kam Amira she knows she's not normal like them, right now she admires bintu, she's a normal lady with a normal life unlike that have a huge secret, gani take no man will love her yanda faiz ke son bintu, Lou da kuwa an ganta Ana so the child in her life won't let her have this, she knows inda sunsan who she really is da kilan she won't be here with them, tasna maman faiz won't say a kawota, kilan shi faiz won't work with her in the first place, eventually if she get into a relationship she will have to explain why she have a child, Dan kallon bintu tayi na second guda ta saukar da kanta wishing she will have this normal life, right now Babu Wanda ya San how she's feeling sai Allah, ta San ba lalai ta samu irin wnanan rayuwar ba, she might end up growing old a gjdan ubanta, ganj take a rayuwa bazata iya taba yafewa Habib ba in as much as she will never have an never ending happiness, dazun she's smiling now she's gone, in ta fada tunankn rayuwarta saj ta Manta da inda take, mantawa take da abubuwan dake surrounding dinta, she goes off completely with any thoughts, ita kawai tasna she can't be a normal lady like everyone else, the thought of irin abubuwan da faiz ya sayawa bintu rush to her, no body will ever spend that much on her because she's will not qualify for it, she's a total mess, she's a lady with a child from a Muslim home and in a northern Nigeria, so Babu Wanda will accept her for who she is, the only affection she will have is the kind of the one Ahmed is giving her, that's all she's getting, "Allah yaisa..." Ta fada under her breath, fajz da despite is not talking but looks at her almost every minute see her mouth move Amma Babu any words out, "Ka cuceni..." Ta sake fada under her breath sounding very bitter as sign din face dinta dake kasa shows she's angry all of a sudden "Sai na Zama ajilinka... you won't enjoy while you ruined me..." Ta sake fada this time few words suna fita Amma ba kowa ke ji ba, kou kaji it doesn't make sense as some comes out and some are not, ahmed dayaji kaman tana magana ne ya kalleta as faiz was staring As her face change and her mouth keep moving, already he knows something is wrong with her Amma what will he say, is he the only one here?, Why should he be the one to notice the change in her. Ahmed gyara zama yayi Yana kallon yanda ta tsuke Baki looking very angry, he knows what's wrong, "Amira..." Ya kirata calmly, Dan razana tayi a bit coming back to her senses before tayi saurjn daga Idanuwa ta kalli environment dinta, fajz was so surprised by the change in her eye balls, yanda White eyes dinta suka sauya kaman Basu ba, "Toufa.. " faiz ta fada under his breath yayinda ita Kuma bintu ta tsorata because Bata San why someone's eyes will change all of a sudden ba,. She thinks maybe she's insane or something don yanayin idanuwanta scares the shit out of her. Ahmed sakar Mata murmushi yayi before yace "Kin manta Baki fada Mana why you were laughing dazun ba..."ahmed ya fada Mata Making her come back to her environment, kura mashi Ido tayi sosai, bakinta na Dan rawa tace "Yaya...I...want.. to go home...."ta fada tana kokarin mikewa, da sauri Ahmed ya mike wondering what happened, baisan ganin faiz da bintu really touched her ba, seeing essential something she can never have pains like hell, it's not a car, it's not a house or accessories, it's about her whole life, her future, it's about being loved again, being married to someone, being in a relationship without being questioned, abinda take ji she can't hide it, before in zafin ya zo she controls it Amma na yau ya fita daban, anger bakin ciki kawai takeji, hannu fajz ya harde Kan chest dinshi ta daure Yana kallon sudden Change in her "Why..." Ahmed ya fada Yana Mikewa shima, Amira da already ta Mike tsaye jikinta na rawa cewa tayi "Gjda...zani..." Ta fada tana gyara Vail dinta at the same time tana taking steps not looking at side din faiz da bintu, she wants to pour out some tears and she can't do it here freely, inda zata samu wuri tayi kuka like she does everyday maybe she will feel so much better, da sauri Ahmed ya Kama Mata hannu Yana cewa "Why pls..." Fizgewa tayi bintu tayi Saurin rike faiz dake kallonsu Wondering what is really happening, "Am scared..." Bintu ta fada cikin whisper, if you see yanda faiz ya fixge hannunshi daga gareta sai kace it's a fight, kou blinking baiyi Kuma Bai kalli bintu dake kallon yanda yake kallonsu, he pays all his attention on them watching closely thinking of what is really wrong with his secretary, right now he feels if it's monitary problem he will solve it for her without any sting attached, if it's about health he will give anything fkr her eyes not to turn red Ever again. He will anything in his power for her to be alright, kawai he wants her to be alright, "For my friend..." Ya fada cikin ranshi "Wait Mana..."Ahmed ya fada yayinda Amira ta Fara tafiya da sauri, kamata yayi tare da riketa Gam she tries to move again but he stopped her, "Kina hauka ne..me akayi maki..." Ya fada cikin damuwa sosai, "Yaya...he..." Da Sauri Ahmed ya dafe Mata Baki, kuka ta farayi while hannun Ahmed na Kan bakinta, she bend a bit and cried sosai Ahmed na rike daita, ita dai bintu was so shocked to stupor, wato you will see someone with two colors, people that will look ok in a minute and turn into something else in another minute, Bata taba ganin such abu ba all her life, if you see yanda Idanuwan fajz ya sauya sai kace they're in this together, yanayin shi ya sauya sosai looking so disturbed, Ahmed sakin bakinta yayi ya jawota jikinshi Yana shafa Mata Baya, she was crying so loud tana cewa "Yaya...an cuceni...ya Gama da..." Sake dafa Mata baki yayi Yana cewa "Pls shut up..." Ya fada sounding angry at her Yana rungume daita "Barni inyi kuka tou...I have to cry..."ta fada mashi cikin matsanacin kuka "Cry..." Ya fada Mata, shidai faiz Kura masu Ido yayi ya ji kaman he should tell Ahmed to let her be,kaman ya fada mashi ya barta tayi kuka to her satisfaction, he wish he can ask what is happening and get the real answer, yanda Ahmed ya riketa he feels it's not right,gani yake in shine he can do better. Ahankali ahmed ya juya garesu ya kalli faiz dake kallonsu da Kuma Bintu, yanda suka kafesu da Idanuwa not saying anything feels awkward "Kinga Ana kallonki fa..." Ahmed ya rada Mata cikin kunne, cikin matsanacin kuka Amira tace "I don't care..."ta fada cikij ihu going insane, "Ok..." Ahmed ya fada Mata rike daita "Muje cikin Mota...ki zauna sai kiyi Mai isanki..." Ya fada Mata cikin whisper, Babu musu suna rike da juna sukayi hanyar barin inda suke, yanda Amira ke tafiya kaman an rike Mai zuwa labor room, she's so crying Walking kaman Bata son tafiya, kou duk duniya zasu taru a kanta bazai hanata Kuka ba, she have nothing to fear, her tears is her heart sanitizer, it washes away her pain and agony, Yana rage Mata azaban zuciyarta, tunda Habib yazo ya barta broken Babu ranar da bazatayi Kuka ba, Babu aku sanin tayi kuka don sai ta Shiga bathroom tayi Mai isaeta sannan ta fito. Data Fara zuwa office abun ta ragu sai dare takeyi, yau Kuma the pain is unbearable, luckily yau Babu yaran dake Wasa wajsn balle su gansu, suna da wani biki don Haka iyayensu Basu kawo su ba, it's just them a compound din, sai Mai gadi dake kallon ikon Allah, Mota ya bude ta Shiga ta hade Kai da gaban Mota ta dinga kuka, "Yaya ya cuceni...Yaya I can never find happiness...who will love me...who will be with me...I know I can never love again Amma who will love me .." tafada cikin matsanacin kuka, Ahmed dake zaune kusa daita feeling kaman ya tayata kuka cewa yayi "Me..." Ya fada Mata calmly, ahankali Amira ta daga kanta ta kalleshi da wet eyes dinta "Yes...me...Amira I have loved you...tun Baki San meye so ba...I cared for you...and no circumstances in life will change that..." Ya fada Mata, Amira da ta koma wani iri kaman wata Yar karamar yarinya kallon shi ta dingayi trying to see if he is telling her the truth, "In Kinga ban aureki ba then Allah Bai kaddara ba..." Ya adding, Kai Amira ta fara girgizawa tana cewa "Aa...van yarda ba...Haka Habib ya dingayi min karya...cewa yayi in har Bai aureni ba saidsi in mutuwa yayi.. amma now he is getting married to another..." Ta fada cikin hawaye "Aa...ki bar hadani da Habib.. we're not the same ...now ki sani...ni ahmed I love you... don't feel less because of your situation...I don't see you less so you shouldn't see your self less...ki bar kuka saboda Habib... you have me...pls...." Ya fada Mata, "You love me.... because you pity me.. because kasan...in ba Kai ba... nobody will ever love me kou..." Ta fada cikin hawaye, "Oh my goodness....Amira so kin mance how I loved you?...yanda Kika dinga banzatar Dani a gidanku...yanda kou gaidani bakiyi...have you forgotten so soon...I don't love you because of pity pls...did you even know what I told daddy da mumy har suka yarda kina zuwa aiki?..." Ya tambayeta, ahankali ta girgiza mashi Kai, Nan ya fada Mata exactly what he told her parents, he is going to hell for what he is doing right now but he tired of seeing her like this, ya gaji da ganinta in pain and agony, he should give her hope, he should be a shoulder she can cry on "Da gaske ka fada masu hakan?..." Ta tambayeshi tana goge face dinta "Yes Mana..." Ya fada Mata "Kana ganin gida zaa yarda... will they let you marry a girl like me..."ta tambayeshi, shuru Ahmed yayi not knowing what to say, all he wants right now is to give her hope and stop the tears "Why not....ai Baki San wani Abu ba...Ina son ki Kai level din da Babu Wanda ya isa ya kalleki anyhow because of your pass because of your achievement...yanda you will be a very huge jewel that no one can reject...so magana zaa yarda kou baza yarda ba Bai taso ba...we will make it work insha Allah..." Ya fada Mata, relaxing tayi ta lumshe idanuwa new tears na rolling "Duk.maganr da ka fadamin Bai hanani samun sauki cikin zuciya ta ba...Bai sa na ji daidai ba...it still feels so hard believing what Habib did to me...Yaya....inda ban haihu ba budurcina kawai ya dauka zaifi min sauki...but he left me with someone that Zan dinga gani Yana reminding Dina of my pain..." Ta fada tana fashewa da kuka again "The pain will go away...but it takes time...it's just two weeks since it happened...Dan allah kukanki ya Isa Haka Nan...I beg of you..." Ya fada Mata. Kai ta daga mashi. "Now Bari inyi magana da fajz saj mu tafi gida kou...Kuma ya kamata kiyiwa mum dinshi sallama.. " yafada Mata "Yaya..in na wanke face dinta bazata Gane nayi kuka ba..." ta amsa mashi sounding so sure of that as she's very sure of that don she have done that Sosai. She will cry in mun dinta ta shigo ganjn how she is zata wanko face dinta daga bathroom ta ta goge looking ok "Ok...ki jirani..." Ya fda Mata Yana fita daga cikin Mota. Fajz Kam relaxing yayi ya dinga binsu da kallo har ya suka bace mashi, idanuwa ya lumshe cikin damuwa, wato komai da limitations dinshi, in Such situation where you want to ask what's happening but can't ask to avoid being misquoted, where you're afraid of what will happen if you asked, what reply will you get, it's so annoying, shi dai one thing he knows for sure is something very huge is wrong with her, her reaction says it all, ahankali ya bude ido yayi tagumi na second guda Sam ta manta da akwai bintu Nan kusa dashi, itama bintu ta shjga damuwa sosai Kan abinda ya faru, she wonders what it could be that will make her break down in public like this,ji tayi ta tausaya Mata gami da danji tsoron ta don she feels in aka barka da lunatic irinsu they can kill you in a second and pretend to be innocent. Yanda fajz ya shjga damuwa is something to think about, she watched him closely and he so depressed, she can't even talk, yanda ya fixge kanshi daga gareta dazun still stick to her brain. Ahmed na dawowa ya Basu hakuri Kam behavior din Amira sannan ya fada masu he wants to take her home, faiz sai binshi kawia yake da Ido not saying anything. "Ok..." Kawai faiz ya fada yayinda Ahmed ya dauki robar ruwa daya ya bar wajen, Yana komawa cikin Mota ya mikawa Amira ta wanke face dinta sosai ta saka Vail dinta ta goge face dinta thoroughly sannan ta Shiga bangaren mum dinshi tayi mashi sallama, she asked her what happened to her don taga alaman kuka tatare daita Amma sai ta wayance tace something fell into her eyes, hajiya fada Mata to stay sai tayi Mata karyar mum dinta zata unguwa and she asked her to come back kafin su fita. Nan Hajiya ta hada Mata kayan ciye ciyen kala kala Sukayi exchanging numbers din juna. Ranar Monday. Fajz have never wetness any longest weekend kaman wannan all his life, it's a weekend he counts minutes to Monday, normally he is the type that doesn't want weekend to end don Babu takura Babu hanzarin zuwa koina, he have the freedom to sleep till 12 or 2pm and no body will disturb him Amma wannan weekend din sai yayi mashi tsawo ba don komai ba sai don Amira, halin da ya ganta ya dameshi sosai and he didn't speak about it to anyone, mum dinshi taga damuwa sosai a tattare dashi and when she asked him what's wrong sai yace Mata nothing, tun ranar bintu ta Shiga damuwa don da suka rabu tana iya kiranshi sau goma sai taci saa ya dauka , he is really trying to be a good person Amma inda zata sani da Sam Bata dameshi ba don it's like adding salt to injury, depression was all over him. Wani Abun mamaki was ranar da ta bar gidan kou good hours biyu baayi ba yaga tayi updating status dinta. He didn't talk or say anything, all he does was view her beautiful products and think of the condition she might be in at that moment. Yau he left home as early as possible don sanda yaje yiwa mum dinshi sallama sai da ta tambayeshi if da akwai abunda zaiyi office because it was too early and he replied with he is seeing a client, kou karfe bakwai baiyi ba ya bar gidan. He didn't drive. He just prayed ta zo, sai Kuma yake tunanin if tazo what will he say, is he going to ask her what happened ranar, or what, abun ya mugun daure mashi Kai, shidai he feels it's non of his business Amma Kuma the urge to ask her is stronger than zuciyar dake fada mashi it's non of his business, kaman wani Mara hankali Haka ya shigo company. Sanda yazo Bata kaiga isowa ba sai Bayan 15 minutes da shigowan shi tazo, he have been checking to see if tazo and when he checked about the 10th time sai ta ganta zaune, ai Yana lekawa ya ganta yaji Saurin maida kanshi ciki ta jingina da bango ya saki ajiyan zuciya tare da lumshe idanuwa yace "Ya rabbi...ya hayyu ya qayyum....have mercy on me... she's my bestys girlfriend..." Alhamdullilah 1/26/21, 8:04 PM - Ummi Tandama: Dawn of a new beginning 13 Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. Ya fada dafe da  chest Dinshi breathing very hard, his door doesn't make noise so Amira Bata San ya leko ba but she feels Ana kallonta ta daga Kai ta kalli Wajen taga Babu kowa, she looks so ok, you won't say she's having any problems, kalaman Ahmed sunyi tasiri sosai a rayuwar ta, she just feel so ok now dukda Bata San if she can ever fall In love again ba,  kawai she wants someone to care about her on the other side Kuma she feels she doesn't even need a man in her life, she's gradually going in sane as kou kadan Bata single thinking,one moment she feels she wants a relationship in another second she feels she doesn't need any, she's so traumatized and she really need to see a therapist, someone that will help her over come her pain, yanda zatayi ta manta wannan pain din,  in ba samun saukin azaban zuciyarta tayi ba she will be normal for a second and be sad in another second, aikin Daya Bata tayi arranging tana sake duba results dinta praying she's perfect in her works, ta gan motar shi as she  comes in so tasan Yana ciki, maganganun mum dinshi ta tuna sai ta saki murmushi tare da Kuma samun kwarin gwiwa as she will do the right thing to help him, tasan it's an honor for her to be given such previllage  da har mum dinshi ta yaba aikinta. Ahankali faiz ya koma Kan sit dinshi,. He have been longing for Monday to come, now the Monday is here now what, "Yes what?.."fada sounding so tired and restless, svu dai ya kasa Gane abinda ke damunshi kou kadan yaki yayi admitting he is into her, so deeply into her, he can't bring himself to think of himself Inlove with his friends girlfriend,. Zai Zama total disaster, zai kasan in pain because Bai gan ranar da  zai bude bakinshi ya fada Mata he is inlove with her ba, inshort Bai gan ranar da zai fadawa kanshi cewa Yana sonta ba Balle ta furtawa wani abinda ke ranshi, shidai Bai yarda Yana son ta ba, kofsr office dinshi aka bude ya daga Kai sai ga Amira dake rike da file ta shigo, da sauri ya kauda kanshi "My worst nightmare..." Ya fada tare da sadda Kai kasa with even looking at her, sallama Amira tayi tana shigowa ya amsa Mata not looking at her at all, karasowa tayi kusa da desk dinshi ta Fara cewa. "Ina kwana..." Ta fada mashi, "Lafiya..." Ya fada atakaice not still looking at her "Sir gashi...na Gama..." Ta fada tana dire Mashi file din Kan desk dinshi, sai lokacin ya tuna da ya raba file ya Bata rabi ya dauki rabi, Sam Bai tuna ba sai yanzun, ahankali ta daga kanshi not looking at her, fike din ya kalla ya kurawa file din Ido kaman bai taba ganinsu ba, "Ok..." Yafada sounding very calm and cool, juyawa tayi not saying anything and she is happy he didn't asked her about Last Saturday, she was thinking he will talk about her display a gidansu, tana juyawa faiz ya daga Idanuwa ya kalleta, bayanta ya bi da kallo as she walks gently, it's not as if she have a huge ass that he loves watching but kawai shi kallon bayanta Yana bashi Jin Dadi, har ta Kai Bakin kofar fita yace "Excuse me..."ya fada Mata calmly, Amira zaro idanuwa tayi tare da sakin ajiyan zuciya, it takes her about good 30 seconds to turn to him, she wish she can ask him if he's sick don yanda yake magana  sounds weird to her as duk maganar shi da karfi da iko ya sabayi unlike yau da ba hakan yake ba, Amira dake tunanin why is he calling again tsayawa tayi inda yake faiz da kanshi ke kasa but can see her ya nuna Mata kujera, she walks to the Chair he pointed to and sat on it, ya rasa why  he called her in the first place, ahankali ya daga Idanuwa ya kalleta yaga kanta kasa, "Wai yaushe kayana zasu zo .."ya fada this time not to calm Like the first time "Now you're talking..." Ta fada cikin ranta, before ta daga Kai tace "Wasu suna Malaysia... Sai an kawosu zaa hada maka..." Ta fada mashi "Ok..." Ya amsa "Yauwa...now I remember...ki fadamin why you're laughing in kin kalleni ranar Saturday...what did my mother tell you about me..." Ya tambayeta Yana relaxing, shuru Amira tayi Bata amsa mashi ba don it's her fear he asked of it, she might not know how to reply him, Bata San yanda zata tsara labari da zai yarda ba, there's no way she's telling him what his mother told her. "Ina jinki..." Ya fada Mata Yana kallon ta "Ba komai..." Ta amsa mashi "Ba wani ba komai...if you want to leave this office tell me what it was all about..." Ya fada Mata. It takes her ten good minutes wajen Nan before ta fada mashi kaninta ya Bata funny story da in ta tuna Yana sakata Dariya. He insists ta fada mashi, he enjoys her sitting right in front of him,  Bai yarda da abinda tafada ba, kawai dai he tells her to tell the truth don what she told him wasn't funny so she should say the truth, she have to swear before ya amince, kaman ya tambayeta what happened a ranar ta dinga kuka sai yaga it's non of his business, hakan yasa yace "Yauwa ki shirya...muna da meeting dasu daddy ramsr Wednesday...so tare zamu... think of anything da Kika San zai iya kawo more cigaba a company... anything at all...so now your assignment is if kinje gida...do some research and get back to me..." Ya fada Mata, . "ok.." ta amsa mashi tana Nan zaune a gabanshi, "You can go..." Ya fada Mata. Nan ta Mike ta fice daga office din, Daman before now she's very inquisitive, she's use to research, it's what she loves doing and she's glad she's going to do more. The thing is she's happy he ordered her to do it. Right now Babu abinda take kauna kaman abinda will take her heart off her pain, she really wants to do something that will make her forget all she's been through, now her laptop is back don mum dinta ta maida Mata laptop dinta so she's going to use it in doing more research. Fajz Kam was disturbed but looks ok, meeting sukayi as usual kaman yanda suka Fara Yi duk ranar Monday Bai good mintu guda Bai kalleta ba, it's Kuma Banda daukan minute Babu abinda take,he looks so restless. Yau da ahmed yazo Saida ya tambayeshi what's wrong with him sai faiz yayi mashi karyar Bai da lafiya ne "Ina ke maka ciwo Naga kayi suku suku Haka..." Was tambayar da Ahmed yayi mashi, "Nima dai gani Nan...kawai am feeling somehow ne. " Ya amsa mashi Yana Wasa da abincin dake gabanshi, Ahmed da yayi serving kanshi cewa yayi "Toufa...Haka Nan kace baka San abinda ke damunka ba?..kawai dai kace you don't want to talk about it...Amma Babu Wanda zai Shiga damuwa yace Bai San abinda ke damunshi ba..."Ahmed ya dafa mashi Yana cin abinci "Wallahi believe me ..I can't say ga abinda ke damuna...nidai kawai gani Nan..."faiz ya amsa mashi sounding very calm "Ok...Allah ya sauwake...kilan fever ka kusa aure ne...ka kusa Shiga gidan Dadi...dole kayi fever..."Ahmed ya fada sounding naughty Yana Dariya,tsoki faiz yaja ya Mike tare da ajiye spoon din Hannunshi yaja tissue guda ya bar wajen Yana cewa "Kai ka jiyo..."ya amsa mashi atakaice. Bayan Ahmed ya gama ya shjga bathroom yayi alwallah like yanda fajz yayj suja fito, Amira daga Idanuwa tayi daga kallon system dake gabanta, Ahmed ne gaba so ya Fara cewa "Baby... gaskiya I will get you glasses Kar system din Nan ya jamin asara..." Ahmed ya fada Mata with a smile, murmushin Jin Dadi Amira ta saki tace "Yayana...lafiya lau...my eyes are strong..." Ta amsa mashi, fajz dake wuce su but kunnenshi wajen sakin guntun tsoki yayi ya fice kaman walkiya. Amira tayi research iya research before the day of the meeting, yanda ta maida hankali Kan abun kou masu company basuyi hakan ba, she believes the repacking da Kuma advertisement Yana kawo kasuwa sosai, that's the two things she's going to talk to him about, she have perfect explanation for it and how it works tasan with it zasu samu new beginning in their business, suna Kan hanya ta fadawa Ahmed ya saurayi bayaninta, kwantar da hankali yayi tayi mashi bayanin research dinta Kan abinda ke kawo cigaba a organization, Saida ta gama ji yace "Bravo my princess... you're so intelligent...Allah ya bamu kudi mu bude namu company inda Zaki samu shugaba in Zama assistant dinki..." ya fada Yana Dariya, itama dariya tayi sanye da daya daga cikin kayan da mum dinta dinko Mata, she's so inlove with the lace as the color dark blue is her favorite color, "Wai ya akayi kikayi wnanan research din kou wani Abu zakiyi ne...kou boss dinki ya sakaki aiki ne...." Ya tambayeta wondering ta haddace such long Abu, "Yayana... meeting zaayi yau...da babansu da manyan company dinsu...Kuma har Dani zaaje ..yace in nemi abubuwan dakr kawo cigaba a kasuwanci...." Ta amsa mashi, shuru Ahmed yayi for a moment before yace "Hmmm faiz kenan...it seem ya mance you're just his secretary and not his assistant...ya zaayi ya Baki wahalal yin research kaman wata babban maaikaciya..." Ya fada sounding angry and so jealous "Ai Yaya...I love it...Yana karamin knowledge Dina... it's for my benefits ba nashi ba...nidai I love it. .Yana taimaka min wajen manta wasu abubuwan.. " ta fada mashi kanta kasa, shidai Ahmed Bai so hakan ba and Bai gan abinda zata fada that will made him understand ba, all he knows is faiz is getting close to her ne kawai if not Ina ruwan secretary da zuwa manyan meeting, hade Rai yayi kaman Bai taba Dariya ba feeling sad, "Wato you love it... You love going out with him kenan..." Ya fada sounding angry "Aa... wallahi Yaya ba Haka bane.... it's not about going out with him ..kawai akin na taimaka min ne Yaya....banson loneliness...I want something that I will do for hours... kou Kai if you have anything I can help you.." ta fada mashi sounding so scared of his anger, Bata son abinda zai sa Ahmed yayi fushi daita, in Banda abunshi me boss dinta zaiyi da mace irinta, he have a very classy babe or wife to be, he loves and adores her, tunda take Bata taba ganin mace dake kamshi Mai tashin hankali kaman matar boss dinta ba,ranar da tazo office she left her perfume behind for hours like wise ranar asabar da suka hadu, inda itace Ahmed she won't even bother because kou ya samu interest kanta daya samu full details about her komai zai watse, balle tasan nothing like that will ever happened, "Amma sai komai ya dinga zuwa dake...ya je dake gidan gona...yaje dake meeting...ya sakaki accounting...how much is he paying da zai dinga Baki wahala Haka Nan...I will talk to him..." Ahmed ya sauya statement dinshi from jealous to pity, alaman aikin da yake sakata is much "Aa Yaya...pls Kar kace hakan...don't talk to him pls...duk ranar da naji na gaji Zan fada Mana.. I will leave the job...kasan daddy ma yace I can go back to school if I want to....so pls Yaya kaji..." Ta fada Mashi in a pleading tune, side dinta ya kalla ya Kura Mata Ido for seconds ya dauke Yana tunanin yanzun this is the Amira Mai Dan banzan share mutum, murmushi ya sakar Mata kawai without saying a word, Yana zuwa gate ya direta tare da Yi Mata sallama, Shiga as usual, it's her first time of coming here with such out fit, she looks so beautiful in it, ta mance rules dinshi na kou ta zo da jallabiya kou tazo da suit Amma not traditional attires. Har karfe Tara Bai zo ba, wayarta ne ya Fara Ringing sai taga number mamanshi, she was surprised she's calling her, da sauri tayi picking tare da sallama, amsawa hajiya kadijatu tayi a voice that sounds so friendly, gaidata Amira tayi ta amsa before hajiya tace "Naji...yau Kuna da meeting...kou ha Haka bane..." Ta fada Mata "Yes ma...muna da meeting..." Amira ta amsa Mata, hajiya kadijatu da tana ta lekan compound taga faiz Bai fita ba ta damu tace "Kuma har yanzun boss dinki Bai zo ba..."ta fada Mata "Eh...Bai karaso ba tukun..." Ta amsa Mata , "Well Bai bar gidan vama...and the meeting is in hour time..." Ta fada cikin damuwa don tasan nisan dake tsakanin two companies din...she wonders yaushe zai bar gida ya tardasu and alhaji will not take it likely on him in har he is late, she's so disturbed right now "Pls will you do me a favor...of calling him?...pls..."hajiya ta fada Mata, shuru Amira tayi, "Pls... remember you promised me.." Hajiya ta sake adding "Ok..Amma me Zan fada...mashi..." Ta fada sounding very confused, "Kawai tell him Kuna da meeting that zaku iya makara...pls do that for me..." Hajiya tafada Mata cikin damuwa "Ok ma'am...Bari in kirashi..." Ta fada cikin natsuwa wondering why did she sounds so disturbed tunda in shine har 12 Yana kaiwa Bai zo ba, these days ne yake Dan zuwa da wuri Amma ai abun baa magana, "God bless you my daughter...I will call you back inji yanda kukayi dashi..." Hajiya ta fada Mata tare da kashe wayarta. Ahankali Amira ta nemi number boss dinta ta kirashi, wayarshi na Ringing. Lokaci faiz ya fito daga wanka dsure da towel yaji wayarshi na Ringing, ahankali ya karasa ganin madam Secretary ke Kira yasa yayi Saurin daukan wayar Amma vaiyi picking ba, he wonders why she's calling him, murza idanuwa yayi don ya tabbatar she's really the one, ganin wyar zai tsinke yasa yayi picking tare da kafata a kunne Yana goge kanshi da towel, sallama tayi mashi sai cewa yayi "Who is this..." Yafada cikin iko da Isa as usual, shuru Amira tayi for a moment thinking if Bai da number ta, she's been a way to long that Bata San in baku da number juna Baku ganin status din juna, Bata wani San Kan WhatsApp ba sosai don sands aka amshe Mata waya WhatsApp is not too popular like Facebook, "Sir...nice..." Bata karasa ba faiz da jikinshi ke rawa yace "Is your name nice?...Ina asking who is this you're saying nice.. " yafada sounding so hard dudka his Heart is as soft as cotton because of her "Amira...your secretary..." Ta fada mashi cikin ranta tana cewa in ba don darajan mum dinshi ba Bata gan abinda zai sa ta kirashi ba in this life don tasan he can do worst, she knows more of his rashin mutunci than his mutunci, har yau she will discribe him as an arrogant person, idanuwa faiz ya lumshe before yace "Why are you calling?..." Ya tambayeta Kai tsaye, "Naga... we have meeting yau...Kuma baka zo ba...we may run late..." Ta fada mashi voice dinta na cracking, kawai sai yaja tsoki ya kashe wayar, "That's the spirit..." Ya fadawa kanshi Yana Saudi sosai, kou minti biyar Bai Kara ciki ba ya fito sai sauri yake, yasan da akwai long distance tafiya and if he runs late ba karamin tozarta dad dinshi zaiyi mashi ba, his pain made him drink alot jiya dukda it's not as yanda ya Saba sha Amma dai ya Sha fiye da yanda ya Saba these days, hakan yasa Bai tashi da wuri ba Amma when she calls him kaman an zubawa wuta Petrol Haka yayi sauri ya bar gidan, he is so angry that she's someone's baby, that she's someone's princess don yanajin Ahmed na kiranta da names, he sees no reason to be soft or Gente with her balle.hajiya na ganin ya fita da sauri Bai Shigo part dinta ba ta Kira Amira again, "Wai cewa yayi gashi Nan zuwa..."Amira tayiwa hajiya karya don she feels this woman that doesn't know much about her have given her hope it will be unfair of her to ruin the hope "Ai har ya bar gidan...nagode sosai daughter...Allah ya bar zumunci...hope kinyi recieving alert din kayan..." Hajiya data sayi 12 laces ta Tambayi Amira "Yes ma... insha Allah Nan da jibi naki kayan zasu iso..." Ta amsa Mata. Nan dai sukayi sallama tana ta wondering why he ignores her and left home so soon don it's like 7 minutes later "Maybe he was already coming out..."Amira ta fadawa kanta. Goma saura fajz ya iso office, he wanted to just go straight to the head office yasa driver ya kawota Amma Kuma he feels duk zagin da zaayi mashi won't hurt if he have a drive with her, yau he is not going to use a driver, he is going to drive by himself, da sauri yayi office Dinshi Amira na ganinshi ta Mike tsaye, wani irin kallo ya Watsa Mata before yace "Why did you have to call me...kou kin mance I told you about the meeting so am so aware of it..." Ya fada sounding very mad at her, Amira dake tsaye sadda Kai kasa tayi without saying anything, kura Mata Ido yayi Suka a sake sakin tsoki ya Shiga office dinshi ya ajiye laptop dinshi ya fito Yana cewa mu tafi. Da sauri Amira ta Mike, he didn't even ask her about her research, she feels so disappointed and she feels she have wasted her time, tana biye dashi da sauri as he is walking fast too only for him to turn back intentionally and again she fell on him, wani irin tureta yayi Yana cewa "Are you mad..." Yafada kaman Bai San she's right behind him when he turned ba, "Me nake gani Haka..." Ya sake fada looking at her from head to toe. "Hala your love Bai fada maki dressing code na company din Nan ba .." ya fada sounding very very very angry. "AL-AROUS" sabulun tsarki wanda akayi da natural herbs da kuma Al-musk. Da ruwa mai dumi ake tsalkin, ana iya amfani dashi duk lokacin da aka shiga bathroom. Yana matsi sosai, yana maganin infection, yana maganin zafin da HQ keyi bayan sex musamman ga amare.Yana sauko da ni'ima sosai ya ciko da HQ. Koda yaushe HQ cikin kamshi. Za'a iya amfani dashi lokacin da ake period. Da ruwa mai dumi sosai amma ba mai zafi ba.In kinyi amfani ke kanki zaki ji bambanci . Sunana Falmata DMG ina da zama a Yobe State. 08165053901, 07010269214 Alhamdullilah 1/26/21, 8:04 PM - Ummi Tandama: Dawn of a new beginning 14 Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. Amira was so shock and traumatized that kou magana Bata iyayi sai dai ta Dan juya ta kalli side to side making sure no one is watching this humiliation sannan ta kalleshi na second daya fajz yaji yarrr all the way from from his head to his toe "Ki bar kallona...I said Bai fada maki ba...Nan gidan biki ne that you will dress any how you wish..." Ya fada deep down so broken but on the outside looking very strong and firm, "Ya...fada min..." Amira ta fada sounding weak, the good thing is no one is watching, kawai kowa na wajsn da aka ajiyeshi, Babu Mai yawo anyhow if har faiz is around, so she's ok, kou kadan Bata wani ji haushin shi ba because she's strong, right now no amount of words zai Bata Mata Rai, she is ride an iron, she's a very strong lady " Then ya fada maki shine kikeyi irin wanann dressing din?..." Ya sake asking forgetting he is already late for the meeting and a kalla he will spend about 40 more minutes kafin ya Kai inda dad dinshi yake, Amma have a conversation with her is ok kou da kuwa it comes in an annoying way, "Kina ganin ban da babban Riga da Zan dinga sakawa zuwa Nan nake saka suit kou English wears..." Faiz dake kallon thick eyebrows dinta da kou leveling batayi yafada Mata "Sorry..." Ya fada kanta kasa "For yourself ba...or for your boyfriend..." Ya fada Yana juyawa da Sauri kafij ya dauki another step sai ya sake juyowa yace "Watch where you're going Kar ki Kara bumping into me..."ya fada ya juya kawai sai ta saki murmushi Yana tafiya, Lou kadan Amira Bata wani dau haske ba, she sees everything as her fault entirely, she's so naive that kou tunanin why yake tsayawa if Yana tafiya a gaban ta and tsayawa na unexpectedly, ita dai she sees it as her fault so Bata ji haushi kou Bakin ciki ba, wajsn Motar shi Suka isa ya bude ya Shiga gaba, tunda yayi Mata fadar Kar ta zauna kusa dashi Bata sake ba, duk ranar da ya zauna kusa da driver sai ta zauna baya duk ranar da kuma ya zauna baya sai ta zauna kusa da driver Amma yau gashi a driver sit, hannunta na rawa ta Kama kofar baya zata bude don she knows Bai son Ana Zama kusa dashi, faiz that monitors each and every movement she makes juyowa yayi yace "Sannu director...ki zauna Nan...driver dinki ya jaki..." Ya fda Mata cikin isa,. Da sauri ta saki na bayab ta dawo na gaba ta bude ta Shiga kusa dashi ta zauna ta rufe motar, deep down Kam she's thinking he is very difficult to please, she's so happy to have Ahmed dukda it seem shima he is nice to his own fiancee,. So maybe it's because wajen aikinshi ne shi yasa yake da jajircewa, itama she support this don if she have her working place bazata Bari a dingayi anyhow ba, tana ganin yanda kowa ke shiga hankalinshj in sun ganshi, the moment Suka ji he is coming zakaji kou Ina tsit, that's totally respect. Faiz Kam wish they can have a normal conversation, like at least friends Amma the fear of Ahmed is the beginning of wisdom, Bai son abinda zai ja mashi matsala, har yau kalaman Ahmed Basu daina mashi yawo a kunne ba, wato people like him dake son love always end up ruining some else's relationship which is something he is not going to do, Amira Kam tana son ta fada mashi about her research but she won't dear, baya 20 whole minutes of silence ya saka wakar mahir Zain Yana Dan bi time to time, in total silence Suka isa head office dinsu, kallon agogon faiz yayi yaga lokaci ya tafi sosai, dad dinshi is a pure African man but doesn't take African time, baj Wasa da lokaci as he always says time is money, manyan cars ne wajen, he knows an Fara meeting din tuntuni and for sure he is going to insult the hell out of him he just pray he doesn't do it in public today, Yana da branch a many states na kasar Wanda kowanne shugaban branch yazo da mataimakin shi, da sauri yayi parking ya fito itama Amira ta fito ta bi bayanshi, hall da yasan zai samesu ya nufa sai sauri yake Yana aduar mercy from Allah. About 24 people ne a conference Hall din inda ke da kujeru na alfarma, sanda suka shigo wani mutum ke magana Wanda da shigowan faiz yayi Shuru Yana kallon shi, alhaji dake zaune a head Chair wani irin tsoko yaja Yana cewa. "What are you doing here...get out..." Ya daka mashi tsawa har hall din na amsawa, shuru faiz yayi ya sadda Kai kasa it's Kuma Amira ta tsinci kanta da mugun fargaba as the way he talks is very very hard and firm more more more than the way faiz talks, at this moment she feels kou nawa wnanan mutumin zai biyata she can never walk under him, da akwai two seat cikin jerin na inda mutane ke zaune wato it's for him and his assistant, "Nace get out...tunda baka da hankali baka San ya kamata ba just take a leave mu cigaba da maganar arziki da muke ... nonsense..." Alhaji haruna ya sake daka mashi tsawa, instead ya fita sai ya nufi Empty seat, ita kma Amira she feels like running far far away from here, wani ne yace "Patience..." Ya fadawa alhaji cikin natsuwa "Ba wani patience...am seek and tired of his stupidity...ya zaayi ni dake tsoho that should retire and rest na San amfanin lokacin Amma wannan wawan Bai sani ba....why should he make me look tiny a gaban workers Dina...what rules will I set if my own son will break them first.. " alhaji ya fada sounding very much angry, , Fajz dai Bai ce komai ba., Takawa yayi ya zauna Kan kujera, Amira dake ji kaman zata saki fitsari a jiki tayi Saurin binshi ta zauna too, she just feel so surprised and her boss is seriously been nag at, wato gaba da gabanshi, baba ma da babanshi, kanshi kasa Amma fa face dinshi kaman Bai taba Dariya ba, he is very any chance that dad dinshi won't even let him be because of the lady da suke tare, "Wallahi sai nayi maganin ka...Kai banza baka Isa ka dinga sakani magana kullum ba...if care is not taken wallahi I will take that company from you in bawa wani Kuma I will make sure you work under him... Wawa kawai..." Alhaji ya fada Yana kallon faiz, Amira duk ta tsure kaman ba ita ba, she just feel it's too much don Bai kamata ya dingayi mashi fada a gaban mutane ba, instead taji Dadi sosai sai Kuma taji Babu Dadi, Bata San in da sabo ya ringa ya Saba da irin wnanan ba nothing is new to him, "I will make you a cleaner in that company in har baka dauki aikinka da muhimmanci ba,...this will be the very last time I talk to you about this...in kana gani I can't continue..." Ya fada mashi, Mikewa faiz yayi a fusace ya Kama hanyar zai fita, Nan aka fara kirashi, "Let him go... nonsense.. " alhaji ya fada mashi,da sauri wani babban mutum da kadan alhaji zai girmeshi yace "Kai...come back here.. " shima ya daka mashi tsawa, fajz da ya kumbura waiting to burst yaki tsayawa "Wallahi kana fita daga wajen Nan you're out of my children..." Alhaji ya fada sounding Loud and clear,. "Fine...Daman you never love me anyway.. "faiz ya amsa mashi sounding very Angry, da sauri wani ya taka da gudu ta rike mashi hannu Yana cewa "Don't be naive..."ya fadawa faiz dake kokarin kwacewa yace "Leave me alone..." Ya fada da karfi kaman zaiyi kuka voice dinshi na cracking sosai, dukkansu Nan sun saba da wannan drama, they know faiz is not serious and alhaji can't control his anger, Amira kam she prays she's dreaming don it's too much for her to take, tasna dad dinta da Yaya Ismail suna samun misunderstanding har yace zaisa a kamashi a zaneshj Amma Bata taba ganin irin wannan ba, alhaji was just looking at yanda aka jawo faiz aka maida shi Kan kujeran da ya tashi, nan kowa yayi tsit kaman ba hamm da ake ta faman ihu dazun bane, alhaji kallon Wanda ke magana before faiz su shigo yayi yace "Dan Allah cigaba da maganar da kake before this idiot came in..." Ya fada mashi, Nan mutumin ya Mike, Daman alhaji have made it clear kowa zai kawo hanyar cigaban company,he wants new ideas, things that will move them forward instead of stagnant position, daman suna wannan meeting din time to time, mutumin mikewa yayi ya cigaba da maganar shi fajz Kam har lokacin Bai daina fushi ba fave dinshi kaman ka taba jini ya fito saboda yanda yayi ha sabida fushi, he looks totally angry and mad that his dad will always nag at him in front of others, now it's in front of his madam Secretary, tunda yake mashi Bai san Wanda ya Kai wnanan ciwo ba, he is so angry kaman zai fashe, Amira Kuma tana tunanin bazata taba iya kallon wanna mutumin ba daga yau, she's so ashamed of what happened and she somehow pity him, now she knows why his mother wants her to be involved in his affairs, ta gane it's because of his father, Bata son a dingayi mashi fada kilan and shi Kuma he won't do the right thing, she feels the father yayi daidai tunda ai yasan zaayi meeting din yaje yayi kwanciyar shi Bai zo da wuri ba Kuma sanda ta kirashi ma wulakanci yayi mata, then she remembers Allah ne ya saka mata tunda itama dazun da yake yanka Mata magana Bai raga Mata ba, "Wai sorry for yourself or your boyfriend..." Ta fada cikin ranta, tana jin yanda wand and tsaye ke Magana cikin Harshen turanci he talks about a Kara rage kudi zai jawo more mutane,. Saida ya Gama alhaji yace "Yanzun in Banda abunka...rage expenses mukayi da zamu rage kudin products dinmu?...asalima kudin karuwa yayi... laborers are asking for more...wasu wawayen ma are at lost...bamu samu kou sisi daga garesu ba sai dai namu ya Shiga ciki.. what a misfortune..." Alhaji ya fada mashi, Nan wani ya Mike Yana magana, duk Amira ta kafa kunne, she just pray Kar a tambayesu don batasan abinda zai biyo baya ba, kusan kowa na hall din yayi magana insa alhaji Yana kushe most of their opinions, tana tunanin faiz is hard to please Amma dad dinshi yafi shi,he is just like his father, duk abubuwan da mutanen Nan ke fada some of them are ok Amma sai yace ba Haka bane, she just pray Kar azo kansu, fajz shi Kam kou a a jikinshi,Bai damu da abinda ke faruwa around him ba Balle ya daga hankalin shi, asalima he is mad at his dad, gaban kowanne mutane da akwai robar ruwa da cup rufe kanshi sai Kuma paper da pen, kowanne Yana rubuta abinda sukeyi Amma Banda ita da faiz, Bayan kaman good hour of endless talking alhaji ya kalli faiz "It's your turn..."alhaji ya fada Yana kallon faiz, faiz knows he is talking to him Amma kou daga Kai baiyi ba Balle ya amsa don yasan kou ya daga Kai Bai da abinda zai fada mashi sai sake daure fuska kawai yake, "Kai Dan ubanka am talking to you..."alhaji ya daka mashi tsawa "Ban sani ba...I am a fool...an idiot... stupid...how can someone with such character bring an idea na cigaban company..." Fajz ya fada atakaice, Amira da hannunta ke rawa daukan pen dake gabanta tayi ta rubuta "Rebranding da Kuma lot's of advertisement..." In bold ta tura gabanshi, "That's what you are ai... proof me wrong...." Alhaji ya fada mashi, kou kadan fajz Bai daga Kai ba Balle yaga abinda Amira ta tura mashi a gaban shi, she can't talk to him,she Can't say anything rather sai ta dauki hannunta ta Dan taba hannunshi, if you see yanda faiz ya zabura ya zaro idanuwa Yana shafa hannunshi, wasu sub gan reaction Dinshi especially his dad, hannunshi da ta Dan taba ya tsaya kallo sannan ya kalleta,Ido tayi mashi alama dashi ya kalli gabanshi, ahankali ya sauke Idanuwa ya kalli abinda ta rubuta har lokacin Bai bar murza inda ta taba shi ba don tamkar Yan Dan dauki naked wire dake jone da electric an dasa mashi ne a hannunshi, idanuwa ya daga ya kalli dad dinshi dake kallonshi ya sake murtuke fuska yace "Rebranding...da Kuma lot's of advertisement..." Ya fada atakaice Yana shafa hannunshi, "Explain..." Alhaji ya fada mashi, "Dad what's there to explain... rebranding and advertising product doesn't need more explanation...kowa yasan what it means..."fajz ya fada face Dinshi kaman Bai taba Dariya ba "Kai ban son rainin hankali...I said give us details... just like the way everyone is doing..." Alhaji ya fada mashi, ahankali ya kallo Amira da gaban ta ke dukan uku uku yace "Sai ki tashi kiyi bayani.." ya fada Mata atakaice Yana dauke kanshi rike da hannu, this is among the most difficult time of her life,. Standing in front of about 23 men tayi bayani, something she have never done in her entire life, but she needs to save her stupid, foolish, idiot boss ass. It's a very difficult something to muster courage to talk in front of those people Amma Kuma what can she do,inda ta sani da shuru tayi kawai a ci ubanshi tunda shima ba kirki gareshi ba, "She should explain..." Ya fada Yana nuna Amira hankalin shi kwance,kallonta yayi ya watsa Mata harara Yana murza hannunshi har lokacin Because he Still feels the sting sosai, Amira da tayu karfin halin mikewa alhaji ya kurawa Ido Yana tunawa da sanda ya je office din faiz and how smart she attended to him lokacin, duk wajen tsit sukayi suna kallonta waiting to hear abinda tazo masu dashi "Hmm...uhmmm... rebranding...and.... advertisement....Yana da kyau...."take magana kaman she's so afraid to talk or something "Excuse me...."alhaji ya dakatar daita before yace "Feel free and talk the way we will understand...mu turanci ba damunmu yayi ba so kiyi cikin Harshen da kikeso...and remember dukkanmu Nan Babu Mai Kai biyu... we're all human... we're not here to judge anyone or anything.... we're here to make corrections.. yanzun in ba baki shugaban company Haka Zaki dinga presenting kanki kina magana Kuna stammering...bring it on..." Ya fada Mata atakaice, ajiyan zuciya Amira ta saki gami da hadiye saliva ta lumshe idanuwa, she really needs the courage to talk in their presents, now deep down sai ta maidasu kaman Mata yan uwanta, ta sauke Idanuwa not looking ta them, "A company da ya Dade kaman Wannan yana bukatar rebranding...when I say rebranding shine kaman sauya wasu abubuwan like container Making it look more beautiful and attractive to suit the people of this era...yanda zaayi packaging product din ma is very important...wani packaging zaisa ya sayi abunka...wani container ya burgeshi...like munsan company na peak da da yanzun ba daye suke ba...ba Wai because sun sauya abinda ke cikin tin din ba but sun sauya tin din... wannan zai Karo more people...then above all is advertisement... lokacin Ina yarinya da akwai wani sabulu da nake yawan gani advertisement dinshi...wato Delta soap..I heard and seen lot about Delta that Saida na saka dad Dina ya Saya min...do in kana advertising product dinka Babu inda ba zaije ba...like karkara da Basu da tv advertisement should reach both visual and audio form...sunan company din da Kuma abinda suke producing should be everywhere yanda in dan kauye ya shigo cikin gari in har zai sayi oil sunan naka zai Kira because he wants to taste it and see how it is...hmmm" Amira da tunda ta Fara magana ta sadda Kai kasa Bata Kara daga Kai ba Balle ta kallesu Taji Bata iyawa, she have made a presentation in classes before and she knows looking at people faces might distract you, faiz kasa kunne yayi Yana jin abinda take fada wondering where this is coming from don it seem ta rubuta ta shanye cikin brain dinta, alhaji was just staring at her, he knows girls are very intelligent and right now he regrets pushing his to get married instead of staying in the business, before sunyi advertisement din but suna samun suna shikenan suka daina, he felt there's no need to waste more money Kam advertisement tunda sunyi suna, sannan tunda suka Fara Wannan packaging da sukeyi shine Basu taba sauyawa ba, he is just staring at her, "Beautiful container... waynda shape Dinsu ya fita daban da wnanan will do... Sannan samun face of the advertiser wacce zatayi amfani da oil din duniya su gan how pure it is..."Amira that is thinking of what to add ta fada masu don gani take Bai gamsu ba da akayi Shuru, "Kuma...Ana iya Yi masu Dan Bonanza na extra a each bottle... telling them it's bigger and better..." Amira tayi adding, faiz dai shuru yayi but kunnenshi kaf kanta, he just wants look at her and see how she's talking don it's the longest statement he have ever heard from her, "And..." Amira ta fada looking for something else to say but nothing, she knows she read alot before now but it's all she can say, "And..." Ta sake fada before ta rufe bakinta sai taji clap, she was surprised someone is clapping for her even though abinda ta Fada doesn't really make sense to her, fajz duba Mai clapping yayi sai ya Sha mamaki it's his hard to please dad... "AL-AROUS" sabulun tsarki wanda akayi da natural herbs da kuma Al-musk. Da ruwa mai dumi ake tsalkin, ana iya amfani dashi duk lokacin da aka shiga bathroom. Yana matsi sosai, yana maganin infection, yana maganin zafin da HQ keyi bayan sex musamman ga amare.Yana sauko da ni'ima sosai ya ciko da HQ. Koda yaushe HQ cikin kamshi. Za'a iya amfani dashi lokacin da ake period. Da ruwa mai dumi sosai amma ba mai zafi ba.In kinyi amfani ke kanki zaki ji bambanci . Sunana Falmata DMG ina da zama a Yobe State. 08165053901, 07010269214 Alhamdullilah 1/28/21, 9:49 PM - Ummi Tandama: Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. Alhamdullilah sisters, mun dawo zamu cigaba daga inda muka tsaya. Pls in kina da kyau ki Kara da wanka, if har mijinki zai iya Zama dake ya kwanta dake on same bed for a whole week zuwa two weeks Bai nemeki ba ki san you're not that juicy to him, darajan ki Bai kai ba,did you know darajar ya mace Bai ga kyauwun fuskar ki Bai ga dirinki?, Yana ga dadinki, if har mijinki bazai samu welcoming and hot sweet sex daga gareki ba then he have nothing to run to after work, kou ya dawo zaizo yaci abinci ya koma yawonshi, kou kadan he sees no reason to beg you even when he offends you, because Baki da abinda Zaki gwada mashi da zaiji haushi, did you know if kina da kayan mata kala kala daga na tightening, na saukar da ruwa da Kuma na Sha kala kala kina Sha kina matsawa duk lalacewar gabanki Zaki maido darajanki?, Did you know macen da take Shan kayan Mata da wacce Bata Sha ba daya bane, ban Dade da Fara using kayan Mata ba and the difference is clear, so bring your asusu let's get you things that mijinki will have something to run to, something to beg for don Kar a hanashi. Did you know da akwai matan da sunfi 30 years da aure Amma Basu sati Miji Bai nemesu ba?, Sai ke da kike Yar yarinya Miji ya kaurace maki Baki ganin da akwai matsala?, Let me tell you something kou Mata mijinki ke dauka in har zai samu jin dadi daga gareki bazau taba kaurace maki ba kou asiri akayi mashi, ai kou mahaukaci ya san Dadi😋😋😋 anyway Kar in cika ku da surutu.💃🏾💃🏾💃🏾 15 Fajz was doing nothing but looks at his father da ta dage da clapping hannu waynda saniyar hakan yasa sauran mutanen dake wajen Suka Fara taba Mata, alhaji Yana da wani Abu guda daya, he won't bring you down until you bring yourself down and if yaga kana da niyyar raising he will help you raise too, so he is clapping for her so that she do more next time, he wants to encourage this girl for yanda ta tsaya tayi magana ma deserve some recognitions, danshi bai tava bada simple advise kou taimako Kan company din ba...all meeting zasuyi fada dashi and at the end of the day he won't say anything, yasan kou basuyi fada ba he won't do it, he knows ba lallai nashi yaran matan su iya hakan ba, so Dole ya tafa Mata, not because her presentation yafi na sauran, asalima nasauran sun fi nata tafiya Kan daidai Amma Nata ya fi point. Faiz kifa dad Dinshi yayi da Ido cikin ranshi yana mai tunanin inda shi zaiyi wannan maganar he won't even acknowledge it balle ya nuna yayi daidai,Dan juyawa yayi ya kalli Amira da kanta ke kasa Amma fa smile Kan bakinta ya Fara tunanin who is this girl that wants to take everyone in his family, first she made his heart beat faster, then her touch feels like a touch by naked wire, and his mother loves her too, now his very hard to please father is clapping for her, dauke Kai yayi ya sadda shi kasa, Amira Kam kasa daga Kai tayi as she knows kilan Babu baban boss cikin masu clapping Amma sai taji Yana cewa "Bravo... small child with huge sense of humor..." Ya fada Mata, ahankali Amira ta daga Kai ta ganshi zaune with a very wonderful smile Kan face dinshi, wato Haka take with people that hardly laughs she was so excited and surprised to see him smile at her, "Sit dear..." Alhaji ya fada Mata, ahankali ta koma ta zauna feeling so happy, Dan Satan kallon faiz tayi taga face dinshi kaman Bai taba Dariya ba saboda yanda ya hade Rai, magana alhaji ya cigaba da Yi Yana Cewa "Abinda nake son ku sani if we have young intelligent people among us then zamu samu improvement... that's the main reason I gave this incompetent my company in the first place..."alhaji ya fada Yana kallon faiz,. "Now... kowanne company should employ two girls each... Young vibrant girls... those that will bring more ideas..." Alhaji ya fada mashi, kallon Amira yayi yace "See me after that meeting..." Ya fada sannan Suka cigaba daga inda aka tsaya. meeting din last for two good hours... several analysis was base on the rebranding da Kuma advertisement, sun goyi bayan ayi repacking shima inda alhaji ya fada masu kowanne ya samo shape da design din container da suke ganin ta dace da new packaging dinshi and alhaji ya Kara da bazaa Kara girma ba Amma Kuma zaa saka Bonanza buy 12 get 1 free, . Wajen karfe daya aka fita faiz ya dice kaman walkiya deep down yana tunanin shikenan zata Raina shi tunda dad dinshi ya Gama zubda shi gabanta,. Bai San Daman duk sun san bai son aiki ba so nothing is new to them but to her now she knows he needs help sosai and she will do all in he effort to help him, Saida kowa ya fita sannan itama ta fita, she wants to see alhaji like he demanded, sanda ta fito har sunyi alwallah zasu tada sallah, cikin hall din ta koma ta zauna waiting a Ida. Saida ta tabbatar sun idar da sallah ta fito ta Tambayi wani inda office din alhaji yake, tana cikin Magana da mutumin faiz da face dinshi yayi ja sabida anger ta nufota, "Let's go..."was abinda ya fada Mata atakaice "..yace...I should see him..." Ta amsa mashi, kura Mata Ido yayi da hannunshi biyu cikin aljihunshi, she raise her eyes and look at him for just two seconds sannan ta dauke kanta "Muje in rakaki..." Ya fada Mata Yana juyawa, bayanshi tabi suka nufi wani waje, the place is very huge, suna zuwa wani kofa ya nuna Mata ta bude tana Shiga yayi Saurin Shiga taga Babu kowa, kujeru kawai ta gani wajen Amma Babu kowa, maida kofar yayi ya rufe ta kalleshi ta kalli environment dinta ta sake kallonshi "Who do you work for..."ya tambayeta Kai tsaye Yana Zama Kan daya daga cikin kujerun wajsn tare da Dora kafa daya Kan daya looking at her "You..."Amira ta fada mashi Kai tsaye Tana tsaye kusa da bakin kofar feeling no single fear as ita ba Yar yarinya bace that will.namiji ya rufe kofar ta zabura kou ta tsorata, she knows Babu abinda zai iya Mata, "Ok...then who are you supposed to report to..."ya sake asking dinta, shuru tayi Bata amsa mashi ba "Magana da nake..."ya fada Mata "You..." Ta sake amsa mashi "Who told you kije kiyi research Kan yanda zaa samu cigaba a company..."ya sake asking dinta "Kai..." Ta fada mashi already tasan point dinshi and she knows the right answer to give him "So kinsan I asked you to do the research and you decided to no give me the results instead kinfi son ki fada da kanki kenan..."ya fada Mata "Sir ba Haka bane..nazo da niyyar fada maka komai....I wanted to tell what I did my research on and have a discussion about it then you were late...Kuma sai kazo Angry..." "Orioda..." Ya fada Mata before adding "You're not serious... what's your business with my mood...me hadin ki da mood Dina da bazaki Bani results din aikij da na sakaki ba..." "But what I did is for you..." Bata karasa ba yace "Pls shut up....na ban bukatar taimakon ki....Daman I see you as someone that will want my position...kije a Baki CEO...ni Kuma in Zama yaronki...are you ok with that..." Ya fada mata, kallon shi tayi feeling very bad, Bata San she will ever feel bad Kan wani Abu daban da halin da take ciki ba but the what he said really gets to her, wato he thinks she's trying to sabotage his position or something, she couldn't say anything as right now she's speechless, "Ok..." Ta fada kawai sai ta juya cikin serious anger da sauri faiz that doesn't meant anything he said but was looking for a way to have a conversation with her ya Saurin kaman hannunta yace "Ina Zaki...magana fa nake maki..." Ya fada Yana sakin hannunta, she wants to talk Amma she have nothing to tell him, wannan abun ya mugun Bata Mata Rai "Am talking to you....tell me...why don't you report to me...I should be the one to give you orders to do what I want....now... apologize..." Ya fada Yana tsaye kusa daita, shuru Amira tayi not saying anything, kawai she wants to resign Amma resign and do what?, Go back to where, stay at home?, Go back to school?, What will she do exactly if she quit the job, kou kadan Bata son abinda zai sa ta dinga Zama gida, is this really the way to success?, Dole sai ta Kara hakuri, but his alligations are so annoying "Bani hakuri..." Ya fada Mata Kai tsaye "Sorry..." Ta fada mashi "Banji ba .." ya fada Mata sounding very calm Kaman bashi bane ke Mata fada dazun "Sorry..."ta fada mashi a bit louder, "Good..."ya fada Mata,zagayawa yayi ya bude Mata kifsr Yana cewa "Let me escort you dukda nasan that man won't let me in..."ya fada Mata, Nan Suka nufi office din alhaji tare dashi, deep down tana tunanin inda sanda take amirarta ne da wasu abubuwan bazasu faru ba, she won't take somethings but now she's not that classy and elegant da zatayi fushi da kowa, suna Shiga office faiz na gaba Amira tana biye dashi, she have decided something to do that will proof him wrong,. Something that will leave his mouth open, zata nuna mashi Bata da wani niyyar sabotaging office dinshi kou Kuma wata manufa cikin ranshi. Kofsr inda alhaji yake fajz ya bude Kai tsaye alhaji dake magana da wani na ganin shi kafin yayi magana Amira ma ta shigo "Kai bani waje..."alhaji ya fadawa faiz Yana Nuna mashi hanyar waje "Daddy.... she's my secretary...shr works for me... you are not going to see her in my absence..."faiz ya fada Yana Shiga office din "What if is say she doesn't work for you anymore..." Alhaji ya fada mashi, idanuwa faiz ya zaro tare dacewa "Haba daddy...haba pls..." Ya fada Yana samun wajen ta zauna yayinda itama Amira ta zauna gefen guda don ya Gama magana da wanda Suke magana, tsoki alhaji yaja ya sallami Wanda suke Magana sannan ya kalli Amira yace "Come forward..." Ya umarceta, Amira na mikewa shima faiz ya mike, "Nace ka fita kou... wallahi ranka zai mugun baci yanzun Nan..." Alhaji ya fadawa faiz dake takowa zuwa wajen kujerun dake gaban shi, cikin shagwaba faiz yace "Daddy... she's my secretary fa...see us together or mu tafi tare..."ya fada Yana Zama, kafin alhaji yayi magana sai Amira tace "Sir..the presentation...is from...him...shi yace...inyi....tunda mun makara and you will be mad at him..." Amira ta fada mashi kmata kasa "Dear you don't have to cover for him...he is my son..." Alhaji ya fadawa Amira, idanuwa Amira ta daga tace "Wallahi sir...shi yace in fada...shi yayi research dinshi..."ta fada har da rantsuwar ta kaman da gaske, Baki faiz ya bdue Yana kallonta da yanda take magana, she so much shocked him, sai yaji Sam Babu Dadi as he knows maganar da yayi dazun yasa ta Fadi Hakan "Daddy... she's lying...she made all the research...she just wants to cover for me..ranar da kazo office tace naje ganin client ma...she covered for me... those are the reason I said she's my secretary..." Ya fadawa alhaji Yana kallonta with a smile despite Amira felt disappointed daya karyatata, she feels he should have been quiet, alhaji kallon yanda faiz ya kurawa wannan Yarinyar yayi, ahankali faiz ya Mike tare dacewa "Ina waje...in kun Gama...met me at the parking lot..."ya fada cikin sanyimurya leaving alhaji staring don shi ba yaro bane da Bai San so in ya gani ba, Saida faiz ya fita alhaji ya kalli Amira ya tambayeta about herself, kanta kasa ta fada mashi little about herself and the part where she drop out of school surprised alhaji don ya lura she came from a huge home tunda sunan mahaifin ta sounds familiar, yanda tace situation made her drop out of school yasa he wants to ask which situation, Amira Kam she pray he doesn't ask more especially about her knowledge don bazata San abinda zata fada mashi ba, shuru ne ya biyo bayan ta gama introducing kanta for a moment before alhaji yace "That's wonderful... intelligence doesn't come with kwalin degree... kwalin degree is just a formality to some...but I hope you will further your education Nan gaba..." Ya fada Mata "Yes sir..."ta amsa mashi "That's great...I want to tell you I personally love your points...and we're going to put it into usage as soon as possible...but like the advertisement...who do you think will do it for us..." Alhaji ya fada Yana kallon yanda ta sadda Kai kasa alaman tana tunani, before she talks sai yace "Wannan Kar ki damu....it will take about 2 months new containers dinmu su shigo.. by then sai ki samo mana who will do the advertisement...and I will pay the person the some of 200k for the advertisement...sai ki fara nema Mana who will do it..."alhaji ya fada Mata sounding very calm, Amira was listening to him and she heard the huge amount of money he just mentioned, "Ok sir..." Ta amsa mashi calmly thinking of yanda yake magana cikin natsuwa kaman bashi bane wannan fire fire man din, "Kuma Inason duk sanda kika samu more ideas Kan cigaban company din Nan don't hesitate to tell me directly...my office is always open to you...duk sanda boss dinki yayi maki ba daidai ba kindly come and work here with me..."ya fada Mata sounding very friendly, murmushi Amira ta saki before tace "Ok sir..." Ta fada cikin matsanacin farin ciki, bayan few minutes of talks ya sallameta ta fita zuwa inda motar faiz ke tsaye, Yana cikin Motar Yana jiranta, tana shigowa ya kalleta kai tsaye yace "Am sorry about dazun..."ya fada Mata, kallonshi "It's nothing..."ta amsa mashi, motar ta tada deep down yana wishing Ahmed is not in Middle of this, tunda yake cikin Mota wayarta data Bari cikin Mota ke ta Ringing, duk it's Ahmed da duk hankalin shi ya kasa kwanciya, duk sanda ya gan Kiran sai yayi rejecting cikin kishi da haushin shi daga karshe ma sai ya kashe wayar gabaki daya ya ajiye gefe guda praying she doesn't pay attention to the phone when she gets in, shi dai kawai Ahmed ya Gama dashi, daga company Bai tsaya koina ba sai wani restaurant, Amira made it clear ba sai ya Saya Mata abinci ba that she will climb tricycle ta tafi office tunda Ahmed zai kawo Mata abinci, "See Nima my babe zata kawo min abunci so let's just eat out today and feel normal like Babu kowa cikin rayuwar mu..."ya fada mata Yana fita daga cikin motaz she didn't think otherwise ta fito ta bi bayanshi walking into the most elagant restaurant in town,. He ordered a simple but expensive meal and ask the waiter to give her the same thing. One thing da tayi noticing was duk sanda zata daga Idanuwa sai sun hada Ido sai ya daure face ya kau da Kanshi, they eat in silence, very low romantic music ke tashi a restaurant din and he feels it would have been better if they're on the same page right now. Daga restaurant ya wuce da ita gida straight, he wants to get Ahmed angry today, Saida tazo shiga gida ta duaki wayar ta and tana Shiga gida ta duba taga it's off, tana kunnawa kou Gama booting baiyi ba sai ga Kiran Ahmed, he was so furious but she begged for his forgiveness, karya tayi mashi cewa Basu taso da wuri ba and suna tasowa ta wuce gida kawai, he asked how did she get home ba don komai ba sai don yasan how and who brought her back, cikin dabara tace "A daidaita na hau...Yaya... yanzun Nan ba shigo gida....Bari in samu inci abinci don yunwa nakeji..." Ta fada mashi denying the fact that she's so full don Bata son abinda zai Bata mashi Rai kou kadan, she feels Babu ladder da zzata Kai a rayuwa da zata iya Bata mash Rai as he is the source of her little happiness now. She's so much into him and he is the only person that knows her but still loves her without complaining. Yau Saida Amira ta bawa mum dinta labarin meeting din da sukayi da yanda alhaji ya nuna jin dadin shi Kan presentation dinta inda ta ce "Wai mummy ni zan nemo advertiser din...Kuma zaa biyata 200k...for the job..." Ta fada cikin excitement, da sauri nazifa dake ciki. Dakin tace "Ni zanyi... wallahi inason inyi..."ta fada da sauri har jikinta na rawa Jin kudin da Amira ta ambata, hajiya sai was looking at Amira deep down tana farin cikin ganinta Haka not so low as they think she will be, Basu San tana business ba so Basu San many doors is open for this innocent girl that was decieved ba. "Masha Allah...ai sai ki fadawa daddy dinki...In ya yarda ba sai kiyi ba..." Hajiya ta fada but directing her discussion to Amira, idanuwa Amira ta zaro tace "Mummy ga nazifa tace zatayi?...she should be the face of the company..." Amira ta fadawa mum dinta, ahankali hajiya ta girgiza Kai tace "I think you should be the face of your company... kinsan soon zaa saka bikin nazifa...her suitors might not like it...", Hajiya ta fada Mata, ahankali Amira ta sadda Kai kasa knowing what she's trying to say is that she's the exposed one so she should do it not because she loves her more than nazifa. Ahankali ta Mike ta koma dakinta. Shi Kam faiz was so stunned as da yamma alhaji ya bawa matanshi labarin meeting din da Kuma Amira,he made it clear that he regretted not putting his daughters in the company but will correct that da sauran Yaranshi "Wallahi duk Wanda zai auresu in har Bai yarda zasuyi aiki ba then ya tafi...yau that girl stood straight and make me proud dukda am not her father...I felt kaman bani da Yaya Mata...I was here waiting to have a male child to take care of my company while the female child can even do better..." Yake fada masu, shine faiz barin wajen yayi. "She have taken all...me...my mother...my father....my whole family..." Ya fada Yana shjga bangaren shi, sai Kuma yayi Saurin cewa "Everyone except for me..." Ya fada decieving himself,. Bayan sati guda. Fajz ne sanye da jallabiya ya bude bangaren dad dinshi ,gari Bai Ida wayewa ba da alaman daga masjid yake, Yana Shiga ya gaidashi alhaji ya amsa mashi, baya. Kaman minti biyar ya Mike ya fada mashi zai je ya shirya ya tafi office, "Ok...kafin ka tafi kazo..." Alhaji ya fada mashi, Nan faiz ya tafi Yana gama shiryawa wajen 8 yazo wajsn alhaji, Nan alhaji ya Mike ta Shiga ciki few minutes ya dawo rike da envelope, mikewa faiz before yace "Give it to your secretary..." Ya fada mashi, da sauri faiz ya amsa Yana jingina envelope din don jin abinda ke ciki, kaman ya tambayeshi what's inside sai Kuma yayi Shuru ya bar wajen ya Shiga cikin Motar shi, Yana Shiga ya bude envelope din kaman shi aka bawa, Yana ganin abinda ke ciki ya zaro Idanuwa gami dacewa "Fuck!..." Da karfi. *Are you looking for what to wear in order to look UNIQUE and CLASSY ? Well if YES then MEEDAH'S COUTURE got u covered we deal in different kinds and types of campalas (adire) i. e material campala, atampa campala u just name it and our products are very AFFORDABLE 👌🏼also if you don't want STRESS we also sell SEWN campalas with very UNIQUE designs so you don't have to go through the process of buying shadda and start looking for what design or style to sew and the most AMAZING thing is we are just a call away so u can CONTACT us on 09013851300 or 08109572036 and we deal both in WHOLESALE and RETAIL and delivery is nationwide put a call through and i PROMISE that you won't regret it, EID is around the corner so rock it with US💃🏼💃🏼* Alhamdullilah 1/28/21, 9:50 PM - Ummi Tandama: Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. Did you muna da set din maganin sanyi a Kan farashi Mai rahusa wato 4500 kacal? In Baki gwada ba ki gwada, 16 "Fuck!!!." Ya sake maimaitawa Yana ihu sosai kaman wani mahaukaci, he wondered why his father will do this on his own without even consulting him, why will he do this?, Da sauri ya fita daga cikin Mota ya nufi bangaren dad dinshi, alhaji na ganin paper dake hannunshi yace "How dare you....why zaka bude abinda na baka..."alhaji ya fada mashi sounding angry "Daddy...haba...data ganin sarkin power sai Miya yayi Zaki..." Faiz ya fada "Shut up..." alhaji Ya fada mashi,shidai ba Wai Yana da ja kou Bakin ciki Kan abinda ya gani ba but he feels she might be far away from him a bit, being his assistant means she will have her own office, her own secretary, her own bathroom, she won't use his bathroom again, he loves her essence a bathroom dinshi,she won't have to enter his office like before...she won't have to. Him to tell him he have a visitor, it's part of the joy, her voice on the phone is so magical, he loves when she says "Sir.. you have a visitor..." He hardly reply but he won't mind hearing that every seconds of his Life "What's your problem...kana bakin cikin ta samu mataimakin ka ne or what?..." Alhaji ya tambayeshi don all he knows he should be happy, he sees something in his eyes last Time and he knows what it is , "Bahaka bane...kawai you won't understand..." Faiz ya fada Yana juyawa a fusace "Daman how will I understand.." alhaji ya amsa mashi, ficewa faiz yayi ya nufi bangaren mum dinshi, he didn't drink yesterday despite it's weekend,kawai he wants to be in the office early don ya ganta, not seeing her Saturday and Sunday yasa yaji kaman yayi wata da watanni Bai ganta ba, Amma now they want to take her away from his office, now he won't have reason to see her always, if he goes into her office frequently that will make her think otherwise, Kuma he won't be able to call her sai in Yana da dalilin hakan, he is so Angry,. Bedroom din mum dinshi ta wuce direct,. Yana Shiga da sallama hajiya da kwance har ta Fara baccin safiya ta bude ido, "Mummy what's this pls...why zakuyi hakan...I know you know about this..."ya fada Yana Zama Kan daya daga cikin kujerun dakin, ahankali hajiya ta mike zaune ta shafa face dinta tace "What are you ranting about..." Ta fada mashi,mikewa faiz yayi ya Dora Mata takardan Kam kafarta, she knows what it is so kou kallon abun Batayi ba tace "You should be happy ai.... wnanan ai abun farin ciki ne bana bakin ciki ba...why are you so upset..." Ta tambayeshi "Why won't I be upset... shikenan you are making her go far away from me....my office..." Ya fada don gyara statement dinshi,. Dariya hajiya tayi tace "It's close ai...ba wani distance sosai...relax.. she's a good influence and she will help you in taking the company to another standard..." Hajiya ta fada mashi "No pls.... wallahi if albashin ne Zan Kara Mata.... wallahi I will give her abinda ke cikin wnanan appointment letter din.." ya fada kaman zaiyi kuka "It's not about money ai... it's about having a great assistant..." Hajiya ta fada mashi, goshi faiz ya dafa before yace "Mummy you won't understand.... yanzun fa she can have her own visitors...she can go out with out my permission... it's unfair..."ya fada Mata "Kai dai kishi kake..."hajiya ta Fara fada mashi Bai Bari ta Karasa ba yace "Haba... it's unfair....ni ba kishin da nake. .. she's my secretary...and I have right over her affairs in my company..."ya fada still denying he is burning inside, abun takaici now ba sai an kawo Mata abinci ba,... Ahmed can take her out and bring her back "Kai dai baka taba yarda da gaskiya....ai shikenan... Yanzun dai go and give her this... she's going to be be very happy..." Hajiya ta fada Tana Mika mashi takardan hannunta, "Mummyna...iyami....ifemi...aburomi...I beg you....ki fadawa daddy ya janye wannan...he shouldn't make her my assistant...pls..."ya fada not collecting the paper, kallon shi hajiya ta tsaya yayi for a moment before tace "Let me tell you a secret... you dad wanted to make her the CEO and you the assistant....so in baka son ya sauya raayi... quitely take this to her....and be happy about it...."hajiya ta fada mashi, idanuwa faiz ya zaro jin abinda mum dinshi ya fada, yasan it's the truth don dad dinshi ya Dade Yana threatening dinshi Kam he will make some one else the CEO and take the position away from him, mikewa yayi ya amshi takardan Yana Cewa. "Fine....ba komai...tunda Baku damu da feeling dina ba it's ok..." Ya fada Yana kokarin barin dakin "Meye na feeling Kuma Bayan baka da wani feeling dangane da ita.... anyway inda ka fada min exactly what's in your heart da kilan I can help you with a solution..."ta fada mashi, tsayawa faiz yayi ya Bata baya thinking of abinda ke Kona mashi rai, how will he even start it, he can't just admit it now or ever, he can't say he is inlove with his bestys girlfriend, kou ya fada Mata yanzun it won't change anything, Bai son Ana mashi kallon tausayi or anything, shi dai yasan kou meye damuwar shi da anyi aurensu da bintu zai samu sauki, he is sute she will definitely take away some of his pains if not all, "Iyami... it's not necessary..." Ya fada without turning to look at her, takawa hajiya tayi zuwa kusa dashi ta dafa shoulder dinshi ta baya tace "It is to me.... you are free to tell me what's going on in your life...am your mother I won't lead you Astray, bazan baka shawaran banza ba..." Ta fada mashi taba shafa shoulder dinshi, she knows it Amma tana jin haushin wannan denying din da yake, she wants him to open his mouth and say it, "Iyami...it doesn't matter... advice won't change anything...it won't heal me neither will it give me what is not mine...all I need is time..." Ya fada cikin sanyimurya, shuru hajiya tayi ta lumshe idanuwa, kiss tayi wa bayanshi before yace "It is well insha Allah...."ta fada mashi sounding very calm "Allahumma Amin....iyami...pray for me....rabbi should not attach my heart to what is not mine...I don't want to suffer at all..." ya fada "You won't insha Allah... insha Allah what is ours won't pass us by..." Hajiya ta fda mashi, Nan dai ta fice ya tafi office. Zafin zuciyar ta ya Fara raguwa on like before, she's feeling better ba laifi, Ahmed Bai barinta hutawa, suyi video call su Sha labari, he have dominated her dark world, Yana enlightening life dinta da so da Kuma kauna, Yana nuna Mata duk duniya Babu mace kaman ita, she never knew someone will love her with a child like Ahmed is doing, Yana Bata kulawa sosai, mum dinta ta dauke Nasir daga gareta as kou bacci ya dainayi dakinta. She misses him but won't say a word as rashin yawan ganinshi Yana rage Mata wani abun, duk sanda ya zuba mata Ido Habib take gani, it's like Habib is staring at her, she wonders why duk gidan Basu sani ba sai Ahmed daya gan resemblance dinsu, she's gradually forgetting her pain Amma fa Bata kwana uku batayi kuka tayi imagining Ina Habib yake yanzun and what he is doing at the moment ba,. Maganr da Ahmed ya fada Mata game dashi Habib really help her don Sai ta dinga cewa in da ya aureta da ya dinga neman wasu waje har kilan ya nuna Bata da daraja wajenshi. Ahmed Yana amshe position din Habib a zuciyar ta, one thing is that kou sau Daya Bata taba saka faiz a lamarinta ba, she never think about him for a second, she only remember him when she's coming to the office Amma daga wannan nothing more, Bata damu that he always talk to her this days ba,. Bata damu da kwana Nan he will Rush back from masjid while she's still praying ba, she never thinks twice about him, the only person she remembers sometime is his mother, bayah meeting din sunyi magana inda hajiya ta nuna Mata godiyarta karara, Sannan she's happy kayan da aka sayo masu was ok and they all love it don ranar da aka kawo na faiz office yasa driver dinshi ya kawo, he called her to help him unwrapped the items, his excitement was so out,she have never seen him so happy and laughing sai sanda aka kawo kayan, he was like "Yanzun kayan Nan kou million Bai Kai ba... wonderful..." Yake ta maimaitawa. Ahmed Kuma is very happy da yanda yake daukewa Amira hankali, he feels he have nothing to worry about tunda she loves him too now, adua Daya kawai yake which is Allah yasa mum dinshi ta amince, he prays she agrees in ba Haka ba ba San what will become of him ba as he loves Amira dearly. Yana son ya Bata irin rayuwar da she never expects, rayuwar da even Habib will be jealous of, he wants her to be the mother of his children... Bintu Kuma ba karamin gyara take ba, she's so much in excitement that gyaran da take yayi yawa, komai.nata na kayan Mata, from her food to her drink duk da magani ciki, kullum cikin dilka da halawa take, an samo Mata Kaya masu inganci, ita da kanta Kuma ta sayi wasu a boye Wanda mum dinta Bata San dasu ba tana using, she's so happy, Babu irin kayan da baa Saya Mata ba, these days faiz bai wani kulata but she doesn't worry,. Already tasan kaman auren Dole zaayi mashi yanda Bai wani damu da komai ba ,she loves him and won't complain about it, ita Tana sonshi so she will make sure he loves her too, so she thinks, she thinks it's that easy,. Amira na zuwa office ta tarda har boss dinta ya zo, shiga ciki tayi ta gaidashi ya amsa Mata not looking at her, har zata fita ya kirata tazo, dawowa tayi ta zauna waiting to hear what he will tell her, kaman bai so ya dauki takardan da dad Dinshi ya bashi ya Mika Mata, Amira tsaya kallonshi tayi as she thinks maybe he is firing her, gabanta na dukan uku uku as she have come to love her job, "Me...nayi..." Was abinda ta fada mashi voice dinta na rawa, kura Mata Ido yayi Yana kallon ta without blinking, itama she was staring at him waiting for answers, ita dai bata San abinda tayi mashi ba Kuma she knows most bad news come in paper form, kou kadan Bata Yi tunanin wani Karin matsayi bane tunda kou degree Bata dashi, she was thinking he still wants to fire her for what happened Last meeting, "Me...aka..ce ..maki kinyi..." Was his reply to her as she stares at him without even blinking, tamkar Ana competition na kallo haka Suka koma "Take..." Ya sake fada Mata, Baki ta Dan turo ta saki ajiyan zuciya ta Mika hannunta, mikewa faiz yayi ya Dora takardan hannunta sai Kuma ya Kama da hannunta, "Me...kike ganin...Yana...cikin .. takardan..." Ya fada yana kallon how broken she seems to be, " I... don't... know..." Ta fada jikinta na rawa, fajz dake rike da hannunta that never stop shocking him "Then why...are ... you scared..." Shima ya fada nashi muryar na rawa sosai har fiye Da nata, shuru tayi not saying anything as Bata iya ganin abinda ke cikin takardan, ya Dora Mata takardan Kuma ya Dora hannunshi Kan takardan ya Kama Mata hannu, Nan take takardan data Kama da hannunta ya wani irin squeeze, "Have faith..." Was abinda faiZ ya fada Mata calmly Yana sakin hannunta, Jin abinda yace made her understand it's not something good don if it's good he won't tell her to have faith, Nan take tayi deciding to just go back to school and keep on doing her business. She will forget she ever worked and go face her studies, then the thought of her friends talking about her ya dawo Mata sai Kuma ta tuna ai Babu mates dinta a school yanzun so she will even use nikaf to avoid insult, tun Kan ta duba abinda aka rubuta Mata take ta sake sake, faiz yaga yanda tayi sanyi lokaci guda, he wondered why, Bata kou duba paper ba ta Mike "Ina Zaki Kuma...an Baki Abu Baki duba ba and you want to go..."ya fada Mata, ahankali ta koma ta zauna ta duba paper, faiz watched how the dull look on her face changed gradually, ahankali ta fara zaro Idanuwanta tare da bude bakinta, da Sauri ta daga idanuwa ta kalli faiz daya maidata kaman madubi Yana kallon ta sake cigaba da karatun ta, sake zaro idanuwa tayi Saurin shi Kuma wondering yanda take da manyan eyes balls "Wayyo Allah..." Was her first word after seeing what's in the paper, "Ya Allah..."ta sake Fadi tana kallonshi with he face that have become so bright, Bai taba ganin ta so bright ba "Is...this... really... for...me..." Ta fada cikin serious excitement, faiz dai kallonta yake Bai cewa komai, inda tunanin shi yake daban, kawai he feels she should just run and give him a very tight hug tana cikin wnanan state din, he hate to see bintu come very close to him but gashi Nan Yana hungry for someone that he can't dare talk something like that to, "I cant believe this..."ta sake fada kaman zatayi ihu,saidai data kalleshi eyes dinshi spot daya and he is not blinking which is her eyes, she so much looks so happy Amma sai ta rage farin cikinta ta ta Fara folding paper hannunta thinking kallon anger yake Mata, for someone like him to stare at your face without blinking is something else, faiz was so lost instantly, "Nagode..." Ta fada mashi with a smile, ahankali yayi blinking idanuwa yace "You say?.." ya tambayeta Yana dawowa hayyacinshi "Nagode...sosai...Allah ya biya bukata duniya da lahira...I think I don't deserve it..." Ta fada cikin excitement "Then... reject it..."ya fada Mata atakaice not even laughing, idanuwa ta zaro sai kawia ta makala mashi shoulder alaman aa, she looks so adorable when she "Me...hakan ke nufi..." Ya fada Yana Mata illustration da nashi shoulder din "I mean....aa...I won't reject it..." Ta fada kanta kasa tana murmushi "Then come and spoil us to a treat...as the new assistant of this great company ya kamata kiyi Mana party..." Ya fada Yana kallonta, Amira da kanta ke kasa Dan Dariya tayi without saying anything "Did you know something..." Ya tambayeta, ahankali ta girgiza Mata kai, "Did you know you're taking steps towards becoming a millionaire?..."da sauri ta daga Kai ta kalleshi tana Dariya tace "Ni?..."ta fada sounding surprised kan abinda yace sannan duk maganar da yake Babu alaman Dariya kou murmushi Kan face dinshi alaman he is very serious about it "You...how old are you?..." Ya tambayeta sounding so bossy "23..." Ta amsa mashi, gira daya ya daga before yace "Wonderful...at 23... you're assistant manager...and a business lady....what do you think will happen in the next few years..." Ya tambayeta, murmushi kawia ta saki Bata ce komai ba, "Well... congratulations...and don't forget my treat...." Ya fadamata Yana kallonta sannan Yana magana kaman it's very difficult for him to talk, "Nagode sir..." Ta amsa mashi. "How about my treat..." Ya sake fada Mata, rasa abinda zata ce mashi tayi, he is not talking dirty or naughty, he sounds like the boss, that's how he is, he is really good at pretending, bakinshi zai dinga magana abinda Kuma is zuciyar shi daban,he can smile and cry inside, that's how he manage to drink for years baa sani ba dukda mum dinshi nada sa Ido sosai, "Tunda... bikinka ya kusa....I will give you present..."Amira da farin ciki yayi Mata yawa sosai ta fada, right now she can't just wait to leave this room, first she's going to call Ahmed ta Fara fada mashj about her promotion to assistant manager then she will tell her dad and Yaya ismail sai her mother, she have been thinking of advertisement tunda mum da ahmed suka Bata goyan baya, now bigger Joy is here, fajz dake kallonta Cewa yayi ""Ai as my assistant zanyi aure...ya Zama Dole ki bani gift... wnanan is assured... yanzun am talking about na yanzun...." Ya sake fada Mata, Amira dai rasa abinda zata fada mashi tayi, she knows he is not a tiny person that talks anyhow so kou kadan vata dauki Maganar shi zuwa another dimension ba, "I will give you one shadda of your choice from my collection..." Ta fada mashi, killer smile ya saki ta girgiza Kai yace "I have shadda da ban saka for over 2 years ba...so no banso..." Ya fada sounding very calm and happy he is having a discussion with her,Bai San life could change that someone's statement or words will sweet you like honey ba, in dai a gaban Amira nr he can talk for hours and he won't mind listening to her talk for hours, "Then you choose..say anything you want...Zan baka..."ta fada mashi Kai tsaye without thinking twice, she knows dai ba Dan iska bane don she gave him that, she knows he won't say anything stupid, "Really...I can ask of anything?..." Ya fada Yana kallonta ta wutsiyar Ido, "Yes..." Ta fada sounding very calm and plain, "How stupid..." Faiz ya fada Cikin ranshi "Did you know am I guy and you're a girl... giving me choice to ask for anything might not end up well..." Ya fada counting words, Amira da excitement ta amshe Mata zuciya tace "Just ask...bazai fi karfina ba..." Ta fada with a laughter, faiz kallonta ya dingayi yanacewa "Confidence...I love confidence..."ya fada Yana mikewa tsaye tare da komawa tsakiyar office dinshi ya tsaya yace "I want a hug....and a kiss..."ya fada Mata not even smiling balle tayi tunanin he is joking D *Are you looking for what to wear in order to look UNIQUE and CLASSY ? Well if YES then MEEDAH'S COUTURE got u covered we deal in different kinds and types of campalas (adire) i. e material campala, atampa campala u just name it and our products are very AFFORDABLE 👌🏼also if you don't want STRESS we also sell SEWN campalas with very UNIQUE designs so you don't have to go through the process of buying shadda and start looking for what design or style to sew and the most AMAZING thing is we are just a call away so u can CONTACT us on 09013851300 or 08109572036 and we deal both in WHOLESALE and RETAIL and delivery is nationwide put a call through and i PROMISE that ygou won't regret it, EID is around the corner so rock it with US💃🏼💃🏼* Alhamdullilah 1/31/21, 9:33 PM - Ummi Tandama: Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. 17 Idanuwa Amira kusa fitowa sukayi sabida yanda ta zaro su jin abinda yace, it's like she's dreaming this is coming out of his mouth, tana zaune tana kallon seat dinshi ta zaro idanuwa yayinda shi Kuma faiz Yana tsaye tsakiyar office dinshi Yana kallonta wishing she will just run into his arms and have that feeling of holding someone you love and care about, he wants to feel it, he wish zata taho da guda ta fada jikinshi, he feels he won't be able to handle it without going insane, hannunta kawai yake rikewa ya rikice what will happen if she hugs him, Amira Kam was so surprised, "You said .. anything..."faiz ya fada Yana ware mata hannuwanshi,Amira kasa juyowa gareshi balle ta kalleshi, she's so stupid to say ya Tambayi duk abinda yake so, sai yanzun taga kalaman ta ba daidai bane, it's all her fault, Amma Kuma she never thought he will say something like this, she was thinking he is joking "Waiting..." Faiz ya sake fada Mata sounding very serious, cikin karfin Hali Amira ta juya ga faiz daya ware hannuwa yaga tsantsan disappointment Kam face dinta, Kaman Bata da single bones a jikinta, she can't just say anything, this really came as a huge surprise, wato shi namiji baa trusting dinshi, step biyu ta dauka walking Kaman Ana turata, faiz ya ware hannuwa Yana kallon ta as she walks slowly towards him, kawai sai ya Fara tunanin he is far more better than this, he is bigger than this, he won't let his feelings ruin his relationship da Ahmed, she might lose the respect she have for him and kou Mata zai aura Bai son abinda zai sa ta Raina shi, Kuma above all he thinks she May tell Ahmed, Bai son abinda zai taba kimarshi, Amira took five slow steps towards him sai ta Fara Dariya Wanda yafi kuka ciwo "Wato you will give me anything I asked for...well am joking..." Ya dada Yana Mika Mata hannu, ahankali ta Dora hannunta Kan nashi sai yace "Congratulations...Allah ya tayaki riko..." Ya fada sounding so real and strong, murmushi ta saki tare da samun wani irin huge relief and respect for this guy, she was ready to hug him because she asked him to choose Amma action dinshi ta mugun burgeta, she was free with him a yau for the first time, she smiled and even laughed, he told her daga yau ta tabbatar tana saka suit because she's no more a secretary but an assistant, she just laughed about it, tana fita faiz ya dafe Kai feeling so depressed, it's good to be able to manage situations,he have never wanted anything like her hug, he wants it like hell, he can pay anything to have it, to her on his body Amma tunawa cewa the joy and pleasure will Last for few minutes Amma zai iya rasa dignity dinshi da Kuma friendship dinshi Kan Hakan ya bawa kanshi hakuri and he didn't regret that, that is self control. He loves it, he see the respect in her eyes, that's ok for him ahankali ya Mike daga Kan kujeran shi ya Dan bude kofsr office dinshi ya tsaya a jikin bangon with all his ears on her don yaji who she will call. Haka Nan he feels like spying on her. Amira na fita ta Fara Kiran Ahmed cikin ihu ta fada mashi about her promotion, Ahmed was so surprised about it and how it comes, Zama assistant in such a short time is something that has never happened, shi Bai taba jin hakan ba, "Baby...Haka Nan...a Baki Wannan such huge post?.." ya tambayeta cike da mamaki, asalima surprised din yafi farin cikinshi yawa, "Wallahi yayana... it's so unbelievable...Sam ban kawo hakan a Raina ba...Yaya...kasan nawa ne albashin dake jikin takardan?..."ta tambayeshi cikin over joy "Aa...tell me baby..." "250k every month Yaya...can you believe that?..." Ta fada cikin farin ciki, idanuwa Ahmed ya lumshe, he knows it's so sudden Amma Kuma he is happy, Amira is becoming who he wants her to be, with 250k as salary every month she can be someone, she can be classy that maza bazasu wulakanta ta ba, "Baby...am so happy..."inshort yau zamuyi celebration..." Ahmed ya fada Mata "Yaya....how can I pay you... loving you is not enough payment yayana....ka wanke Mani bakin cikina... you have made me human again yayana..." Tafada kaman zatayi kuka, faiz dake jin abinda take cewa lumshe idanuwa yayi tare da sakin jikinshi a jikin bango feeling so breathless as he hears what she says to Ahmed, "Baby...I love you....Kar ki damu... it's nothing..." Ahmed ya fada Mata "Yayana...I love you too...I love you... without you there's no me.... there's no Amira Yayana...." Amira ta fada voice dinta na cracking, faiz ji yayi heart dinshi na neman fita daga Cikin jikinshi saboda kishi, it's the worst punishment ever,. It's the most painful thing to love someone that loves another, inda the another is someone else he might fight for it Amma he is his reliable friend, if he loves her and she doesn't love him it's another thing maybe he can Snick in to her life Amma in this Case the both are inlove, serious love that she won't call her parents to tell them of her promotion sai shi, she heard the words she's giving him, ahankali faiz ya taka ya koma Kan kujera ya zuans tars da Dora Kai Kan desk dinshi. If she's in amiras shoes and someone like Ahmed came to his rescue he will do more than she's doing right now, shi kanshi Ahmed have helped him in fighting his problem so he won't do anything to hurt him, wani irin azaba kawai yake ji cikin damuwar da yake ciki, he wants to cry right now, idanuwanshi kaman garwashi saboda yanda suka sauya, he wants to cry Amma he can't, ranshi in yayi dubu duk a bace suke, he hates himself right now, he hates his heart da ya kaishi ga son secretary dinshi, a Ido da swag Bata Kai bintu ba but still ita yakr so. "Life is not balance..." Ya furta a kasan makoshinshi yayinda kanshi ke Kan desk. "I love you more..." Ahmed ya amsa Mata cikin farin ciki "Yayana...bari in Kira su mummy... you're the first I told... because you're special..."ta fada mashi, wani irin dadi ahmed yaji yace "Ok babe..."ya amsa Mata before ya kashe wayarshi shi. Jiki na rawa Amira ta Kira Ismail ta fada mashi, ismail is Among the most important person in her life, not because they share the same blood but because he have been there for her, he stood by her, duk abinda Ahmed zaiyi Mata Bai Kama kafar abinda Ismail yayi Mata ba, kou sau Daya Bai Yi Mata fadan abinda ya faru ba, all he said was "Haka Allah yaso Allah yasa kici jarabawanki..." He pays almost all her bills for good 3 and half years,he is very special and she pray someday she pays him back with kindness, tana fada mashi he was so surprised, "Amira...da gaske kike...are you for real?..." Ya fada Mata Yana zaune a nashi wajen aiki "Yes Yaya...Kuma zaa dinga bani 250k harda wasu allowances..." Ta amsa mashi cikin murna ,"Allahu Akbar...wato we shouldn't judge...we should look down on people because of situation... alhamdullilah sister...am very happy...." Ya fada Mata "Yaya.. you didn't judge me...I love you..." Ta fada mashi "Love you more little sis..." Ya fada Mata "Bari in Kira daddy.."ta fada mashi, Nan Sukayi sallama ta Kira alhaji ta fada mashi, Jin abinda ta fada mashi made him speechless, he was so silent for a moment before ya ce "Alhamdullilah daughter...am happy...in kin zo gida munyi magana..." Ya fada Mata Yana kashe wayarshi, sai daga Nan ta Kira mum dinta, when she told her she's the assistant manager her mother was speechless and motionless, "How comes...ban gane ba...are you sure Babu wata matsala...Babu mistake kuwa...ba mistake akayi aka saka sunanki ba?..."hajiya ta fada voice dinta na rawa sounding so unbelievable "Aa... it's real mummy..." Ta amsa Mata "Alhamdullilah..."hajiya ta fada tana murmushi but with tears full her eyes, she's regretting the way she treated her,the way she man handle her, tasan inda wuya da Kuma duka na kisa da Amira ta Dade da mutuwa, she kicked her stomach several times Amma dayake it's meant to be Babu abinda ya samu cikin, now she knows little thing can't stop you from who you're meant to be, destined can never be denied but can be delay, her Amira was destined for greatness,. Ajiyan zuciya hajiya ta saki before tace "Alhamdullilah...am happy for you..." Ta fada, Amira datayi shuru tana jirsn abinda mum dinta zata ce tace. "Thank you mummy..." Ta fada tare da ajiye wayarta. Relaxing tayi Kan kujeran ta tana lumshe idanuwa, she's so over joy, wato she's an assistant. All she knows is Allah knows best, tasna many people are doing perfectly More than her, Amma dayake Allah is great and plan his way sai ya Bata such huge opportunity, tunawa tayi da Habib, "Am going to handle you...." Ta fada calmly, Wajsn 11 akayi organising meeting faiz that looks sick ya fada masu she's his new assistant that the old assistant have been transferred to head office, duk clapping aka farayi Mata, Ana gama meeting faiz ya nuna Mata office dinta,shiga tayi shi Kuma ta wuce nashi office din, Yan zuwa ya tsaya a office dinta Yana Kallon inda take zaune, ajiyan zuciya ya saki yace "I will still get a new secretary...a female secretary... just May be...I will be lucky to forget about you..." Ya fada Yana shigewa office Dinshi. Amira Shiga office dinta tayi ta skai wani irin ajiyan zuciya tana kallon secretary office dinta sannan ta Shiga main office dinta, it's almost everything Dana faiz saidsi nashi ya fi nata da wasu abubuwan as the CEO, she really wants to greet his dad, she wants to thank him for this, or better still she will go to his office ba don komai ba sai don ta ta gaidashi for this great opportunity, Zama tayi Kan kujeran ta Fara rolling tana "Alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah alhamdullilah" cikin ihu sosai.. "I can't believe this is my office...I can't believe this is me..." Ta fada kaman zatayi kuka, at this moment neman hawaye tayi ta rasa, she have cried a lot and now that she wants some tears she's not getting it, it's so unbelievable, she can't just stop saying alhamdullilah. Ahmed Kam Yana office yayi order abubuwa da Daman to celebrate the promotion, he ordered for drinks, for stick meat, abubuwa kala kala yasa a Kai office dinta, sanda zai zo har ankawo. Amira was surprised sanda aka Fara kawo so many drinks and kayan dadi office dinta, it's from a food company, Daman da sun zo zasu tambayi office din new assistant manager sai a nuna masu. Sai daga baya Ahmed yazo, she yau Kam har hugging dinshi tayi sabida farin ciki, shima he hugged her back, shi kadai ya Shiga office din faiz ya tardashi ya hada Kai da desk, he asked what's wrong yace he is feeling headache, Nan dai Ahmed yace yadanyi organising small something ya zo office din Amira kou Kuma a kawo office dinshi ayi, "Pls do it without me...am not feeling ok.." faiz ya amsa mashi atakaice Yana sake hade Kai da desk, "Ok... sorry Allah ya baka lafiya..."Ahmed ya fada Yana fita. Reception day It's been one and half months da Amira ta Zama assistant din faiz and he left the office in her care completely, kou ya zo Bai aikin komai, duk abinda aka kawo Mashi ya duba sai yace a Kai Mata, he knows she will put everything in order tunda she's smart and well doing, kawia Yana zuwa aiki ne don Kar a ace Bai zuwa Amma the pain in his heart grow as the day goes by, he is totally in love with Amira Amma Kuma he can't even show it, abinda yasa cieon ke Kara yawa kenan, being in love is another thing and unable to show or talk about it is another thing entirely, his drinking Habit gets worst as in Bai Sha ba Lou in ya Sha kadan Bai samun bacci at all, abinda yake ji yafi giya toxic that he can't go to sleep with little alcohol, Bai sake shiga tashin hankali ba sai da yaga she's Changing, her dress and scent takes but breath away, he drinks to stupor out if pain, yanzun sai ya zauna falon shi da Rana ya Sha yayi tatul ya kwanta Nan bayan ya kulle kofarshi. Har an Fara events din wedding and Babu Wanda ke bukatar presence dinshi sai daurin auren da akayi dazun, gjdansu is so full da mutane that ya Zama Dole ya bar gidan ya koma another house, Bai wani gayyaci mutane ba sosai as he is into the marriage, guys da suka zo a mostly his cousins sai Kuma close friends irinsu Ahmed that kou da Babu gayyata sun San da akwai wedding, anyi daurin aure by 2 and the reception is by 4pm, gidan da su faiz suke cike yake da gayu sai kamshin turare kala kala kawai kakeji, duk wnada zaka gani wajen kasan ya isa, kowa ya saka pure white shadda, faiz na kwance Kan daya daga cikin kujerun falon da suke yayinda samarin na zaune wasu na latsa waya wasu Kuma suna Hira tsakanin su, "Wannan biki kaman gidan mutuwa..." Inji wani farin Saurayi Mai kyau, faiz da idanuwanshi ke lumshe na jinsu Amma Bai ce komai ba, he won't mind duk su tafi su barshi Nan, Wanda ke kula da dressing dinshi ne ya Shigo dauke da katuwar bag, Nan faiz ya mike ya Shiga ciki tare da Wanda zai gyara mashi face kaman wani mace, sati daya kenan Bai je office ba and he prays tazo wajen reception din, it's the only reason he seem interested in the reception, just to see her, wani irin Royal blue shadda aka kawo Mashi da wasu shoes masu daukan Ido, Babu wasting of time ya Fara shiryawa. Amira Kam have changed kaman Ba ita ba, tunda ta Zama assistant manager life style dinta ya sauya, she use some expensive stuff fiye da before, she uses so elegant perfume now and ta sayi wasu abayas masu Kyau da tsada sosai, company car key daukan ta ya maidota gida kullum, suppliment da take Sha yasa tayi adding weight, skin care products da take using yasa kullum glowing take, she do stand in front of her mirror ta dinga kallon kanta tana cewa "Habib come and see me now..." Take fada duk sanda ta kalli kanta, she wonders why she changed on such a small Time, Bata San how she will look like in a year time ba,. Boss dinta left everything in her hands and she's ready for it, ta samu new secretary Amma mace with a degree, yanzun Kam sai ta saka atampa kou lace ta Dora Vail dinta. As time goes by so kaunar Ahmed na Kara yawa a zuciyar ta, she so much love him, duk Rana zata sa a kaita restaurant da suke lunch tare, har yau she still save money in his account, shidai yayi insisting dole sai ta bude nata tace she will go to bank in ta samu space, data Zama assistant manager she spent her first salary a gida as she bought expensive shadda for her dad and Ismail sai ta sayawa mum dinta lace babba guda daya ta sayawa su nazifa lace Yan 15k each, har Mai gadin su Bata Bari a baya ba, she knows her boss wedding was around the corner so she was looking for something to buy for present the she came across wata sawwamaty gift package inda tayi communicating daita ta fada Mata she wants a wedding gift package, she give 50k ayi samo Mata good package, jiya aka kawo Bata San abinda ke ciki ba Amma she loves it don yanda aka saka suna faiz da bintu a jiki looks so beautiful, da yamma ta fita ta amso dinkinta da aka Aiko Mata daga lagos, it's for reception, she's going to dress well, ta wnake kanta tayi Kyau, su nazifa suka ce zasu bita zuwa wajen, Ahmed yace in ya taso daga daurin auren zai zo daukanta Amma taace ya barshi ismail yace zai kawota. The reception is by 4pm Amma by 3:30 sun Gama shiryawa, makeup artist da ta Kira tazo har gida tayi Mata kwalliya sannan tayiwa nazifa ta biya,. Nazifa is now obidient to her don at times sai tace "Anty Baki da wanki da zaayi maki...Ina son wanke kala biyu..."Amira Kam knows she's trying to make it up to her. Her pass is gradually staying at her past Amma Kuma still in ta tuna abinda Habib yayi Mata dui yanda take in a very good mood sai ta ta daure idanuwanta su kada suyi jajir. Tana Gama shirinta ta Shiga dakin mum dinta da daurin da akayi Mata Wanda ya haskaka beautiful face dinta, hajiya kallonta tayi from head to toe tace "Masha Allah...a dawo lafiya..."ta fadamata, murmushi Amira ta saki tace "Allah yasa mummyna...nayi kyau kou..." "Sosai...ai fadin yanda Kika hadu is a waste of time..."mum dinta ta biye Mata feeling happy about how she's gradually becoming elegant, "Nagode..."Baki nazifa ta turo tace "Mummy nifa..." "Kema kin hadu...pls ku dawo da wuri..." "Ok mummy..." Suka fita zuwa Waje Nan suka Shiga motar Ismail ya bar gidan. *Are you looking for what to wear in order to look UNIQUE and CLASSY ? Well if YES then MEEDAH'S COUTURE got u covered we deal in different kinds and types of campalas (adire) i. e material campala, atampa campala u just name it and our products are very AFFORDABLE 👌🏼also if you don't want STRESS we also sell SEWN campalas with very UNIQUE designs so you don't have to go through the process of buying shadda and start looking for what design or style to sew and the most AMAZING thing is we are just a call away so u can CONTACT us on 09013851300 or 08109572036 and we deal both in WHOLESALE and RETAIL and delivery is nationwide put a call through and i PROMISE that you won't regret it, EID is around the corner so rock it with US💃🏼💃🏼* Alhamdullilah 1/31/21, 9:33 PM - Ummi Tandama: Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. Did you muna da set din maganin sanyi a Kan farashi Mai rahusa wato 4500 kacal? In Baki gwada ba ki gwada, 18 She feels so relaxed, she just pray she doesn't get disturbed don duk taro Yana Dan damunta especially in taga taron na  hidima ne,she have not be in any occasion tunda ta samu sauyin rayuwa, in ba don ya zama na boss dinta ba babu abinda zai sa taje inda zata Shiga damuwa because she knows she May not have what she's going to see,. Dan kallon gift package dake gefenta tayi as she's a Bayan Mota yayinda abun kyauta da nazifa ta tayata fitowa dashi Yana gefenta, she wonders what is inside, yanda akayi packaging bazai yuwu ka bude ba tare da an San an bude ba, All she knows is she told her to put something elegant,. She asked her to choose the items she wants ta amsa Mata da she does know and it's the fact Bata Sani ba, Bata San abinda ya dace da manyan mutane irinsu boss dinta da matar shi ba, Bata gan elegant couple kamam su ba, tasan yau da akwai kallo, she knows bintu is very elegant and he feels sun dace da juna, she still remembers yanda yake cuddling dinta sanda suka je gidansu,  she sees pure love, yanda bintu take kawo Mashi abinci kullum Yana burgeta, she thought she's his wife said daga baya ta gane she's not, tasna in ba Mai kaunar mutum ba babu Wanda zai dinga wannan hidima, kou ita Bata Ganin she will be able to do that, she can't cook for a man she's not married to everyday,. In  once in a while ne she will manage, tunawa tayi da itama she can do that for ahmed, the news of  their wedding is everywhere cikin garin Nan, kou hotel da ake reception din baa Shiga sai da tickets, Bai Bata single ticket ba Amma Ahmed gave her 5 alaman he gave Ahmed enough Kenan. Sake kallon Golden box din tayi ta kalli unique rubutun da aka saka "Conjugal bliss boss.." ta kalla ta saki murmushi. Karfe hudu da Yan mintuna ango and friends Suka iso inda ya Sha decorations Kama Bazaa mutu ba, kudin da aka kashe wajen decorations alone is enough ya kaucewa lot's of mutane damuwar rayuwar su, wajen is elegant with lot's of abubuwan da ni zuwairat ban taba gani ba, photographers sunfi kala goma har da yan gidan news sunzo daukan rahoton wannan bikin, in ka zo wajen sai ka ranste baa kasar Nigeria kake ba, kowacce irin anko da akwai wajen zaman shi, kalan kayanka kalak wajen zamanka, side din fathers daban, na  mothers daban na families daban, inshort kowa da wajen su, su hajiya Fatima da hajiya kadijatu sunsha manyan laces da Kuma gold kaman Babu gobe,. Family din hajiya kadijatu are all present in very unique dress, daga compound din hotel din kana shigowa zaka gan katuwar banner dake dauke da hoton faiz da bintu, the banner is very large that kou kana ciwon Ido zaka gan picture dinsu, he looks so handsome and she looks so beautiful in the picture. Kou shi sanda ya shigo wajsn sai da ya kalli picture din ya saki Dan murmushi, Yana cikin mota ya kalli bintu ta cikin picture ya sake sakin Dan guntun murmushi sannan, bintu Kam Tasha Kyau har ta gaji, she's so ready for this day as her gown is one in town, sunyi sati biyu Basu hadu da juna ba ,he personally told her to give him some space and she didn't argue, she misses him so much Amma sai ta dage Bata kirashi ba, su suka Fara zuwa wajen Amma baa Bari Suka fito ba har sai da su ango Suka iso, Nan aka Basu izinin fitowa, faiz na ganin bintu ta sakar Mata murmushi da sauri bintu ta mayar Mashi da martani, she's so happy she's witnessing this day, the day she becomes Mrs faiz haruna, kura Mata Ido yayi Yana kallon how beautiful she is as she walks towards him in a very elegant Dress da Bai Barinta tafiya sosai, inda beauty will do da he won't think of another in her presence Amma Sam beauty is not enough, the heart want something else, wayanda suke da aikin arranging dinsu sukar shriya su inda kawayen amarya da abokan ango suka  jera a gaba inda aka fada masu each guy and a girl zasu Shiga cikin filin suyi rawa before take a sit inda daga karshe amarya da ango zasu shigo su zauna, kawayen amarya suna da yawa so Dole masu arrangements suka rage wasu daga cikin yanmatan don number dinsu su Zama daidai Dana maza , Ahmed na cikin wayanda   aka hada Same line da wata, it's nothing personal but he is not comfortable, Dan juyawa ya dingayi Yana tunanin Amira, he wondered why she's not here har yanzun, dukda Ana nunawa faiz yanda zai rike hannun bintu  da Kuma how they will walk to make it look elegant, Amma he was busy looking at Ahmed don yaga he is thinking of his girlfriend, Ahmed dake Tunanin kilan Amira tana ciki kuma Bai son ta ganshi da wata taji wani, Ana cikin shriyasu yayi excusing kanshi ya koma gefe faiz sai binshi kawai yake da Ido, he knows it had something to do with his secretary, Ahmed sai da yayi Dan nesa dasu ta Kira number amira, lokacin baifi minti goma su karaso ba, Nan yake tambayarta tana Ina "Yayana... mun kusa karasowa..." "Ok...har zaa Fara...gani Nan an hadani da wata..." Ya fada Yana Dariya, Amira da ta hakimce Bayan Mota Dan turo Baki tayi tacs "Yaya is she beautiful... gaskiya am jealous..." Ta fada mashi cikin shagwaba, Dariya Ahmed ya sakeyi yayinda faiz ya dage da Kallon shi not minding what's happening around him, ajiyan zuciya ya saki ya juya ga bintu data sakala hannunta ta cikin nashi like they asked her to, she was not looking at him "Rabbi... help me..." Ya fada cikin ranshi Yana sadda Kai kasa, "Haba...da akwai wata beautiful lady da zata Kai ki a wajena kuwa... don't worry... yanzun dai sai kun iso..." Ya fada Mata Yana Saurin kashe wayar shi ya koma saitin wacce aka ajiyeshi,. Wani irin kidi aka fara saki daga ciki iimda aka Fara takawa ahankali Ana Shiga cikin hall din, hajiya kadijatu was staring at her son, a wannan wajen she's the only person that understands what her son is going through, Bai fada Mata directly ba but she knows, she's a mother, his mother so she knows what  he is going through, she knows he is strong for he is hiding something that ba kowa zai iya boyewa ba, what he is surpressing is something huge, tafiyar su cikin kima da mutunci, the color of his clothes da Kuma nata sunyi mugun matching juna, Banda wani abu Mai Kama da hayaki Babu abinda ke kasan wajen da suke takawa, kidi ke tashi suna shjga wajen first set suka Shiga sukayi rawa for just few minutes sannan namijin yayi hannun hagu macen tayi dama as directed by the wedding planner, hajiya kadijatu was just looking at him, kanshi kasa Bai kalli kowa ba, he tries as hard as he can to look normal, sauri na bakwai da budurwa na bakwai suna cikin rawa Amira da siblings dinta suka Shigo wajen, hanasu Karasa cikin hall din akayi Wai dole sai ango da amarya sun zauna, Haka suka tsaya daga bakin kofar hwiga Wajen Amma suna hango ango da amarya da suke takawa ahankali alhalin wasu nata rawa cikin fili, wasu daga cikin planners dake bakin kofar suka umarcesu da su kashe wayarsu kou su sakata a silent, da sauri duk suka fito da wayarsu Suka saka Amira Kam kashe nata tayi, she was so stunned by this event "Allah Mai iko..."inji nazifa "Ashe Ana irin wnanan bikin cikin kasar Nan..." Ta Yi adding, Amira dai shuru tayi Yana kallonsu with a smile, " Yaya in zakayi aure irin wnanan zamuyi..." Nazifa ta sake fadawa ismail, yanda take magana shows she's so amazed by this wedding event, she have never seen anything like this a duk rayuwar ta, Babu wani irin hayaniyar mutane wato abun manyan mutane daban yake, kowa Yana zaune a kujeran shi Babu single yaro kou guda, "In ba duk kudin Dadi Zan kashe ba Ina Zan iya irin wannan wedding din..." Ismail ya amsa Mata cikin whisper as the people securing the door ya kalleshi yayi mashi alaman stop making noise, suna Nan tsaye duk aka Gama takawa yazo ga amarya da ango, bintu ta Danyi rawa Amma ango was just moving slowly kou sau Daya baiyi gigin rawa ba, "Bai iya rawa ba..." Inji Amira dake Kallon su without even blinking, daga karshe dai suka samu Shiga ciki Bayan Amarya da ango sun zauna, nuna masu wajen wayanda Basu da anko akayi suka zauna, bangaren maza daban na Mata daban, Amira was just looking at them with adoration,sun mugun burgeta, taci gayunta Amma Suma wajen Babu Wanda is less than her. Kowa looks elagant. Fajz na Zama ya Dan daga kanshi, if ya hada Ido da mutum sai ya saki murmushi kawai ya dauke Kai, sake daga Kai yayi ya Dan zagaya da idanuwa sai Suka hada Ido da mum Dinshi dake kallon shi Kaman mirror, shima kura Mata Ido yayi Yana kallonta, hannu ta Dan daga tayi mashi Alaman looking ok tare da sakar mashi murmushi, he was just staring at her, idanuwa ya lumshe ya San girgiza Mata Kai alaman not ok, they communicate with eyes, he was just looking around to see if she's here, he is smart don Haka ba Mai Gane he is searching for someone, zai daga Ido ya kalli wannan bangaren in ya saukesu sai ya sake dagawa ya kalli wani wajen, a hakan ya hangeta Kan last seat,. Amira daman Bata dauke Idanuwa daga garesu ba tana kallon normal lady getting married to her Rich young handsome guy, ba lalai ita ta samu wannan ba, he stares at her and she stares at him Amma Sam Bata ganinshi, ahankali ta na wani wajen, if da akwai abinda take kauna right now is to be normal like every girl here, tasna kowa na da dark secret some of those girls might not be virgin,wasu might be zawarawa, wasu basu da uwaye wasu Nan a looking for husband, kilan wasu are  sad for some reasons in life Amma Bata yafi nasu, she sit here amidst them looking normal but she's not, she's not like them,past na barwa wa mutum tabo, nata tabon is huge and alive, faiz dake kallonta ya gane she's only looking at them but she's thinking of something, "How I wish....how I wish...I am in some parts of your thoughts..." Faiz ya fada cikin ranshi, he knows Bata damu da lamarinshi ba as he knows too well Ahmed have dominated the whole heart, idanuwa ya daga ya kalli Ahmed yayinda MC yake ta aikinshi na gaida manyan bakin da suka hallari bikin,  hada Ido sukayi da Ahmed Suka sakarwa juna murmushi but he feels in da cin Amana ba wani Abu bane he would have bought her with his money, he will give her things she can't reject,he will do anything in his powers until he have her attention, he won't bother with who is in her life Amma doing that right now will ruin Ahmed and their relationship, har yau Yana jin magnar ahmed na lalata soyayya wasu saboda naka farin cikin. "Matarshi ta hadu..."nazifa ta fada Yana kallon bintu da face dinta ke walkiya,maganar ta ya maido Amira sense dinta ta sake kallonsu tace "She's so alluring...ba karamin matching juna sukayi ba..." Tana cikin magnaar fauz ta daga kanshi suka hada Ido, this time she's in her senses, murmushi ta saki ta Dan daga hannu tayi waving dinshi irin see my boss on the high table, faiz was just looking at her, yaga yanda take sakar mashi murmushi, sake daure face yayi ya dauke kanshi not looking friendly at all, "Boss dinki ya gwaliceki..." Nazifa ta fada Mata tana Dariya kasa kasa, Baki Amira ta tabe Tana cewa "Mugun Dan ji da Kai ne...ai Ana Fara amsar gift na bada nawa fecewa Zanyi daga Nan..." Ta fada irin she's Angry din Nan. Reception yayi reception anyi duk abinda ya kamata inda friend din bintu wato Hindu ta bada brief history na amarya yayinda wani ya tashi ya bada na fajz, fadin background din bintu da Kuma quality of education dinta makes Amira jealous, itama dai she have to go back to school before wata classy lady irin bintu tayi Mata wuf da Ahmed, she feels she should go for part time tunda she's not leaving her job for any reason at all, dui abinda ake fajz Bai sani ba, saka Waka akayi aka bukaci Amarya da ango su taka rawa, Nan dai ta Mike looking normal but weak yayi tsaye Yana juyawa ahankali, if you see ruwan kudi, Babu Wanda ke like less than 1k, dad dinshi daya Sha manyan Kaya ya tashi inda abokan shi suka Mara mashi Bata sunawa amarya da ango liki, shima Ahmed mikewa yayi ya zuba masu 20k ya nufi hanyar waje, Nan ya hango Amira ya karasa wajsn ta "Kinzo late ki zauna a baya...ke da bikin boss dinki..." Ya fadamata cikin zolaya, Dariya kawai ta saki, "Taso kije kiyi liki..."ya fada Yana saka hannu cikin aljihunshi, "Yaya...aa...na Saya masu wnanan gift din ..." Bata karasa ba yace "Aa...tashi kije kiyi..." Ya fada Yana debo 1k samuwa fill kaman guda goma Yana Mika mata, kidi kawai ke tashi so baa jin maganar kowa, the only thing that you hear is the sound of elagant music, duk kudin da ake zubawa Babu Mai kwashewa, Yana Nan kasa sun hau kai, kasan wajen yayi Fari tas saboda hasken kudi, kaman Bata so ta amsa ta kalli cikin filin taga mutanen cike da wajen Ana zuba masu kudi, "Yaya...Nima ka bani..." Nazifa ta fadawa Ahmed, hannu ya sake sakawa yayi counting biyar ya Bata, da sauri ya koma kujeran yayinda Amira ta Mike "Muje..." Ta fadawa nazifa "Ina... wallahi ban zuwa in watsawa masu kudin Nan kudi...ai Basu sanin Kayi...ke dai da kike maaikaciyar shi kije..." Ta fada tana saka kudinta cikin bag dinta,Dariya Amira ta saki ta nufi inda ake likij rike da kudin da Ahmed ya Bata, Nan Hajiya kadijatu ta ganta itama ta hangeta, da sauri Amira ta karasa wajenta with a smile yayinda hajiya kadijatu was staring at her with a smile, tana karasowa ta Danyi bending ta gaidata, "Shine baki zo yinin biki ba kou..."hajiya ta fada Mata bayan sun gaisa, "Am sorry..."Amira ta Fada, duk mutanen dake wajen Bai Hana fauz ganin Amira dake magana da mum Dinshi ba, she's totally different that he easily notice her, bayab sun Gama gaisawa da hajiya Amira ta nufi side da bintu ka tsaye Ana Mata liki tana Dan rawa ta lika Mata Yan kudin hannunta, bintu kallonta tayi ta sakar Mata murmushi itama Amira ta maida matarni tare dacewa " congratulations" ta fada Mata "Thank you..."bintu tayi replying,. Kou inda faiz yake Bata kalla ba ta juya ta koma ta zauna. Sai da aka Gama all event aka zo gift presentation, duk masu gifts bin layi Sukayi suna mikawa Hindu tana amsa sai ta Mika masu wani irin katon bag dake dauke da hoton faiz da bintu Wanda daka amsa zaka San da akwai wani Abu ciki saboda yanda yayi nauyi, faiz yaga abinda ta dauko and he marked it don he wants to see what she have inside, tana mikawa aka Bata bag din, hajiya kadijatu tasa aka kirata inda Amira tazo ta durkusa gabanta hajiya tace "Don't go without seeing me..."ta fada Mata, she smiled and say ok. Abincin wajen is serve your self, duk abinda kakeson ci shi zaka ci,. If you like ya cika plate dinka fam da abinci Babu Mai kallon ka, drinks Kam har da color da Bata taba gani ba, kowa ya samu yaci ya koshi Amira taki tafiya sabida maganar  hajiya kadijatu.  She waited har wajsn karfe 6:30 before taga tayi hanyar waje tabisu, Nan Hajiya tasa aka bude booth din motar ta dauko another package of gift guda uku ta Bata tace "Ki bawa mum dinki and send my regards to her..." Ta fada Mata, godiya tayi sannan ta nufi motar  ahmed don already nazifa and ismail sun tafi, kayan ta Kara shigowa dashi ya tambayeta who gave her and she told him it's maman faiz, Shuru yayi for a moment yace "Nice..."ya fada "Yaya....kasan na Dade can gan mummy ba...pls muje in gaidata..."inj Amira, Nan ahmed yaji gabanshi ya mugun fadi, he couldn't control his feelings at the moment don Bai sai abinda zai fada Mata that she will understand ba "Da ...yamma...Nan..." Ya fada Mata sounding very calm but confused "Ai...Yaya...in ba weekend ba...ban da lokaci...na Dade ban je gidanku ba..." Ta fada mashi tana kallon yanda ya susuce lokaci guda, "Yaya...da akwai matsala ne?..."ta tambayeshi sabida yanda yake mazurai "Matsala Kuma?...me... akayi?.." ya fada Yana tada Motar shi "Naga...kaman baka so nace ka kaini wajen mummy in gaidata ba..." Ta fada mashi Kai tsaye "Haba...Babu matsala at all...kawai I feel maybe it will be late kafin mu isa gidanmu... sannan kafin ka zauna kadan in maida ki gida dare zaiyi...don't you think mummy zatayi fada?.." ya fada Mata, shuru tayi for a moment remembering what her mother told her about staying late out, "Ok... gaskiya dare zaiyi....Amma fa... Zanje da kaina...I want to greet her..."ta fada mashi "Ok baby..." "Maybe ranar Monday in na bar office da wuri in tafi Chan..."ta fada mashi sounding so serious, wani irin saliva ahmed ya hadiye sannan yace "Ok.." he knows for sure in har taje then their relationship is over because yasan mum Dinshi won't take it likely on her,he wish he can just come out open to tell her she should go but what will be his reason for that, she have not finished crying and healing and Allah na gani Bai kaunar abinda zai sa ta Kara kuka "Allah yasa Kar boss dinki yayi fushi Dani ban rakashi dakin Amarya ba..."Ahmed ya fada Changing the topic Bai karasa ba wayar shi ya Fara Ringing yana fiddo wayarshi yace "Talk of the devil..." C *Are you looking for what to wear in order to look UNIQUE and CLASSY ? Well if YES then MEEDAH'S COUTURE got u covered we deal in different kinds and types of campalas (adire) i. e material campala, atampa campala u just name it and our products are very AFFORDABLE 👌🏼also if you don't want STRESS we also sell SEWN campalas with very UNIQUE designs so you don't have to go through the process of buying shadda and start looking for what design or style to sew and the most AMAZING thing is we are just a call away so u can CONTACT us on 09013851300 or 08109572036 and we deal both in WHOLESALE and RETAIL and delivery is nationwide put a call through and i PROMISE that you won't regret it, EID is around the corner so rock it with US💃🏼💃🏼* Alhamdullilah 2/1/21, 3:30 PM - Ummi Tandama: Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. 19 Ahmed ya fada yana picking call din "Ango... how far.."Ahmed ya fada Yana saka wayar a speaker, in a very calm and cool voice faiz daya San Ahmed will be together with Amira yace "Ban ganka ba...ba dai ka tafi ba..."ya fada Kaman he is finding it difficult to talk "Gani Nan ango...."inji Ahmed "Ina...ban son rainin hankali fa..."inji faiz, Dariya Ahmed yayi yace "Gani Nan Zan fita daga hotel zan maida Amira gida..." Ya amsa mashi, "Masoya manya...Amma ai yau is my day...ya kamata ka ajiye komai gefe kazo...sai Kun rakani kowa ya Shiga tsabgar gaban shi...." Fajz ya fada sounding very relaxed a bayan Mota da yake zaune "Daman Kai you're always selfish...kou ma dai meye....ja Bari in ajiye babyna gida kou...in ma kwana ne sai mu tayaka..." Ahmed ya fada mashi "Ba wani...come now...daga baya sai Kai kaita gida..."faiz ya fada mashi sounding serious "Haba ango...ka bani just an hour...har lokacin baa raka ba... just wait for...me..."Ahmed ya fada yana, "Ai shikenan...any ways Bata waya..."faiz da ya Kara hakuri ya fada mashi, Ahmed kallon Amira data kasa kunne ga hiransu yace "Gashi boss dinki zaiyi maki magana..." Ya fada yana Mika Mata wayar, Amira daure face tayi remembering yanda ya disga dazun da tayi waving dinshi, amsa wayar tayi ta kafa a kunne tare da sallama, idanuwa faiz ya lumshe Wanda inda wani cousin dinshi da suke cikin Mota guda ya maida hankali kanshi da yagan yanda ya lumshe idanuwa tare da sakin ajiyan zuciya "Hi..." Faiz ya fada Mata "Sir.. congratulations..." Ta amsa mashi atakaice "Wai daga Ina kike da bazaki Bari Ahmed yazo ya rakani dakin matata ba..." Ya fada Mata atakaice cikin duniyanci "Ikon Allah..."Amira ta fada under her breath before tace "Sir... your reception..." Ta amsa mashi "Ashe kinzo kenan...har nace in na koma office zanyi fushi dake..." Ya fada Mata sounding very relaxed "Yes....nazo..." Ta amsa mashi "Nidai ban ganki ba..." Ya fada Mata "Ai wacce naje saboda ita ta ganni..."Amira ta amsa mashi cike da takaici "Who could that be?.." "Hajiyar ku..." Ta amsa mashi, shuru yayi for a moment before yace "Nidai yanzun find your square root ki Bari Ahmed yazo...Bai yuwa ranar vikina ki hanashi rakani dakin..." Ya fada Mata kaman one happy groom, "Ok.." ta amsa mashi "Yauwa... nagode.. " ya fada Mata Bai jira abinda zata ce ba ta kashe wayar shi, Amira mikawa Ahmed wayarshi tayi before tace "Amma wannan mutumin ya Raina min hankali...Wai in ganshi mu hada Ido Amma now he is asking if nazo kou ban zo ba... imagine fa..." Ta fada cike da mamaki "Haba don't blame him... maybe Bai ganki ba da gaske...kinsan ba idanuwa ke gani ba hankali ke gani....and yanda ake cikin hidima din. Nan ba lallai ya ganki ba..."Ahmed ya fadamata, taji shi ne kawai but she knows what she saw, she knows he stares at her and she smiled at him sai ya daure ya dauke kanshi, she can swear to Allah he saw her "Naji... yanzun dai ka ajiyeni...sai kaje inda zaku raka ango dakin matarshi.." ta fadawa Ahmed "Aa.. don't mind him...kawai inje in ajiyeki...."Amira Bata yarda ba but he insists. Faiz sake Kira Yayi kawai he doesn't want him together with Amira, Bai San what their doing ba yanzun, kafin ya Amira ya dawo har Yan daukan amarya sun tafi, daga fajz sai wasu few guys, kana kallon shi kasan he is angry, wani irin kallo ta watsawa Ahmed ya dauke Kai, shi kanshi Ahmed Saida abun ya tsotsa mashi Rai, he gave him a look that shocked the hell out of him, kou magana Bai Yi mashi ba "Haba ango are you mad at me..."Ahmed ya tambayeshi, banza yayi dashi Bai amsa mashi "Ango am sorry...ni banga abun fushi ba.... after all Baku tafi ba..." "Amma masu daukan Amarya sun tafi kou...inda kana Nan ai da an Kara yawa......"faiz ya wayance da wannan, "Yanzun dai am sorry...are we good..."Ahmed ya tambayeshi "Yes we're...Amma sai na Rama..."inji faiz da kou kadan Babu alaman joke a face dinshi, he tries to look ok saboda Kar yace why the unnecessary anger Amma the hotness in his heart won't let him look ok,. Shi dai kawai gani yake baa taba sad groom kaman shi ba, he is the only groom that is going to meet a very young, beautiful, elegant and classy lady as a wife and he is not happy about it, he is not happy he is going to see bintu naked and do whatever he please with her body, Bai wannan tunanin that he is going to enjoy getting married, he knows he is going to be a sad ango and he prayed Kar ta ganoshi,. She loves him and at least he shouldn't hurt her feeling, he prays he can perform tonight, anyway you don't have to preform the first night, you're going to make it look she's tired and you don't have to do anything to hurt her. Murmushi ya saki as he remembers exactly what he should do. Tunawa yayi da drink dinshi, right now Bai Kai kou daya gidan da zasu tare ba, he doesn't want anything to bring any problem at all. "Ai Kar ka damu....bazan nemi ku raka ni ba...kaman yanzun mun Dade da Fara holewa..." Ahmed ya amsa mashi. "Hmmm..."kawai faiz ya fada mashi feeling so angry and praying he doesn't live to witness such dark day. A Lagos Kam life is so good for Habib, if zaa ajiye Habib, Ahmed da faiz most people will go for Habib saboda shi ba kyauwun face kawai gareshi ba har Dana jiki, if you see the way he is rocking yarinyar da zai aura you will be shocked, Daman relationship with sex is nothing a wannan wajen, you can screw each other and still get married, uban yarinyar da zai aura have given him almost all the luxury a lagos, he have one of his company under his care, sai Kuma he have a car,a house, not just anyhow house but a modern and huge house, he feels completed, har yanzun Yana Kan karyar shi maraya ne Bai da kowa, son da yarinyar take mashi yasa ubanta ma ta yarda dashi Kan zaayi aurensu kouda kuwa ba kowa nashi, anyi fixing date din wedding dinshi da ita, he so much love her, she spend 4 days out of a week a gidanshi, right now abinda ke damunshi is her dressing attitude, har ga Allah he knows dukda Bai da uba Babu irin tarbiyar da alhaji Muhammad baiyi mashi ba, he gave him the best you can give a child, he knows the right and wrong, Yana da saukar alquran, yasan hadisi he watches her go out with her friends Wayanda he won't mind banging, duk dare sai ta fita da kawayenta, in ta fita Bata dawowa sai wajen 12 na dare, at times she do come back drunk, Amma uban waye shi da zaiyi kicking against that, she's like his ticket to good and luxurious life she can't complain Bai son her life style, Bai ita fada Mata she should stop her dress code, dukda Yana Dan iska he wants the best wife, Yana son mace Mai hankali da nutsuwa Amma fa Amira is not part of them, he used her and he is over her, dukda Yana iya rantsuwar har yau Bai samu irinta cikin matan da yake danawa ba, Bai samu mace that will be in pain and still pretend to be ok ba, the type that duk sanda zai shiga sai yaji kaman sabo baa taba ba, shi dai bai San kou wayanda yake tarayya dasu sunyi da yawa da Babu single firmness a tattare dasu ba,, kou sau Daya Bai ji tausayin ta ba da Ahmed ya fada Mashi abinda ya sameta, he knows she didn't tell anyone apart from Ahmed don har yau Babu Wanda ya sake fada mashi komai, he knows inda babanta ya sani he won't take it likely with him, Yana iya sanadiyar lalacewar rayuwar shi, Bai iya zuwa ya fada masu zaiyi sure saboda Kar wata matsala ta taso, Bai son abunda zaisa ta fada masu, it's better he keeps low, he feels Inda ta mutu lokacin da kilan komai yazo da sauki, he knows Bata mutu ba tunda Ahmed didn't call him again, Yana zaune falonshi Yana sake sake wata beautiful girl ta sauko daga saman bene sanye da bump Short sai Riga Mai spaghetti hand, gashinta har kusan wajen bombom dinta saidai ta daure saman da Dan Vail Mara nauyi, Kai Habib ya daga ya kalleta ya sakar Mata murmushi yace "My baby. ." Ya fada Yana Mika Mata hannu, ahankali ta tako tazo gareshi ta zauna Kan legs dinshi da jikinta dake daukan Ido kaman madubi, kunsan matan chan bangaren Basu dauki gyara jiki da Wasa ba, zakaji kudin cream din mace yafi albashin maaikaci, most of the ladies knows how to care for themselves especially masu naira, hannunta Habib ya kalla yaga da akwai keys which shows she's going out again "Baby...I want to meet the wedding planner...I have more details for her..." Ta fada mashi cikin wani irin calm voice da turanci dake nuna she's very wise, inshort wiser than him "Oh..." Was abinda ya fada Yana kallon Laps dinta dake daukan Ido, "Yes...will you like to join me..." Ta fada mashi tana shafa bayanshi yayinda take zaune Kan kafar shi "Nope... it's weekend I want to rest...kema ki zauna pls mu kasance tare da juna yau Mana..."ya fada Mata calmly cikin turanci "Ks San it's almost time fa...Dole in maida hankali inyi duk abinda ya kamata... especially da kudin ke fita ta side guda.. kasan inda kaima kana Dan contributing da abun bazai min yawa ba...but I have to do all things myself..."ta fada mashi like she normally says always in har yayi complaining tacika fita, murmushi kawai ya saki Bai ce komai ba, he knows gori take mashi Amma shi hakan Bai Bata mashi Rai kou kadan as he knows suna kashe a lot of money and shi ba shi gareshi ba, salary dinshi is 200k Kuma Yana cikin account Dinshi, it is a chicken Change wajen su, asalima his salary yafi hakan Amma babanta made it look that tunda he is his in-law Bai bukatar wasu kudi that Wanda akr biyanshi is nothing but for him to buy the necessary things he needs shikenan. "Kar ki Dade yau..." Ya fada mata "Haba...ban dadewa...Dana Gama Zan dawo..."ta fada mahsi "Amma Baki Dan sauya kayanki..." Ya sake fada Mata sounding very calm and romantic "What about my dress..." Ta fada tana sauka daga Kan kafarshi Tana Kallon kanta "Nothing...I am just jealous...ban son Ana kallon hot body dinki..." Ya fada Mata Yana Kallon ta " Baby I choose you...kou sun kalleni ba komai... you're my boo...so Kar ka damu..."ta fada mashi cikin Harshen turanci, Dariya yayi Amma deep down he is boiling, shi dai gani yake ba lallai ya Zama happy a wannan marriage din ba don she does what ever makes her happy, sake daga Idanuwa yayi ya kalleta imagining her holding his baby kou pregnancy da irin wannan shigan, it's just so annoying, da Sauri ta juya Tana cewa "Kaci abinci a waje..."ta fada mashi without waiting for his reply ta fice daga dakin. "Dan arewa fa..." Ya fada Yana Mikewa, he can swear tunda suke Bata taba girki ba, he thinks Bata iya ba, they always eat out kou kuma in zata zo daga gjdansu ta kawo abinci ta saka cikin fridge suna microwaving suci. Amma Bata Shiga kitchen da sunan girki kou wani Abun. Amira is very sensitive balle mutum irinta that knows she's not like every girl out there, she knows when something is wrong and she knows something is wrong about Ahmed, yanda ya sauya lokaci guda datayi maganar zataje ganin mum Dinshi still hunt her, face dinshi ta dinga hangowa tana kwance dakinta Bayan sallah ishai, she sees total fear, she wonder what it might be. She will definitely go and see his mother don ganin what the fear is all about, she feels he is hiding something from her, she wants to go there, gobe Sunday sai taje gidan, she wants to visit her and see what he is hiding.tana wnanan tunanin gabsnta na faduwa, inda she's a normal lady she won't think of anything, Amman sanin condition dinta yasa she pays attention to single details. Bintu Sha nasiha daga wajsn iyayenta,. Saida akayi sallah ishai aka kaita gidanta. Wayanda suka rakata cikin kawayen mum dinta da Kuma nata ba kananan mutane Amma Kuma sun yava da Gidan bintu, dare ne amman tamkar Rana Haka wajsn yake. Gidan is very large that zaa iya ajiye Mata hudu Basu takurawa juna ba, Babu wasting of time aka kaita daya daga cikin bedroom dinta suka jira angos don siyan Baki like yanda akeyi a alada, wasu basuyi wasu Kuma still stick to the traditions. They did all that it's possible aka watse leaving fajz da matar shi, babban Rigar shi ya cire ya ajiye gefen gadon da take zaune, kallonta yayi yaga ta sadda Kai kasa kaman ba Bintu ba "Mrs faiz..." Ya kirata in a very low tune, ahankali ta daga idanuwa ta kalleshi with a smile, hannu ya Mika Mata "Come..." Ya fada Mata, Babu musu Amira dake cikin wasu irin expensive lace ta matso kusa dashi, jawota yayi jikinshi ya Dora kanta jikinshi Yana cewa "You're so welcome into my life...Allah yasa in Zama Miji na gari gareki...I hope I shouldn't disappoint you..." Ya fada Mata Yana shafa kanta "You won't baby..." Ta fada mashi with her two eyes closed, "Allah yasa...and remember you promised to keep my secret..." Ya sake fada Mata, this thought alone Yana mugun tada Mara hankali, duk sands ta tuna that he told her not to tell anyone his secret sai gabanta yafara faduwa tana tunanin what it could be "Yes..." Ta sake amsa mashi, kiss yayi a goshi Yana shakan kamshin turaren ta, tunawa yayi da abinda Ahmed yasa ya Saya yace "Baby...Bari in dauko maki wani Abu kici...ki kwnata ki huta...I know you're so exhausted..." Ya fada Mata Yana Mikewa daga gareta without waiting to hear what she will say, bintu binhsi ta dingayi da kallo as she heard what he said,wato taci tayi bacci, that's not what she heard about marriage,kusan all her friends da sukayi aure suna fada Mata baa barinsu kwana lafiya and now he is telling her taci ta kwanta, then she remembers about keeping his secret sai ta Fara tunanin kilan he is impotent, "Allah ya sauwake..." Ta fada cikin ranta as she hears his movement. Katuwar Leda ya shigo daita ya ware abinda ke ciki ya ajiye a gabanta Yana cewa "Baby...kici..." Ya fada Mata "Aa...na koshi..." Ta amsa mashi, "Really?...kici kadan pls..." Ya fada not adding too much stress "Nasha Madara...daga gida..." Ta amsa mashi, Bai sake cewa komai ba, abun kaman Wasa sai ya cire shoes din kafarshi ya kwanta ya ware Mata hannuwa ya kwantar daita jikinshi,. Kou Dan irin shafa jikin Nan baiyi ba, Daman gajiye take around 12 bacci ya dauketa Amma shi Kam faiz Vai samu bacci ba, Yana ganin tayi nisan bacci ya Dan kwantar daita ya Mike ya Dita daga dakin in search of the box he saw with her, Yana son yaga abinda ta saka cikin wnanan box din, the house is very large Amma disturbed faiz kasa bacci yayi yaja bin wurare Yana dubawa Sam Bai gan kayan gift ba, daga karshe dai ta koma dakin ya kwanta kusa daita, tunawa yayi da wani costumized jewelry daya Saya Mata daga bozjewery, fita yayi ya koma cikin Motar shi ya dauki box din jewelry din ya kawo karkashin gadonta ya ajiye, he knows it's ok to give a woman gift after first night, he have promised himself to do everything in his power to make her happy, saidsi Wanda ya fi karfin shi.bai samu bacci ba sai bayan yayi sallah asuba ya tadata tayi suka koma bacci. Wajen karfe 2 na Rana Amira ta fadawa mum dinta zata gidan walima Wanda it's purely a lie, mum dinta Kam Bata da niyyar hanata fita yanzun because like her father said she have learned her lesson the hard way in ta gan dama ta Kara misbehaving which she knows she won't dare,sanye take cikin lace Mai kyau Wanda ya dace da jikinta, Vail ta yafa ta fita daga gidan Bayan tayi sallama da Yan gidan, Basu Dade da Gama waya da Ahmed ba but she wants to surprise him, it's a good thing nasir na zuwa islamiya yanzun har weekend, yanzun Bata Ganin shi sai dare, she have freedom ta fita batare dayayi kukan binta ba, tana fita taci saa wani Mai adaidaita ya ajiye wata, Nan ta fada mashi unguwa da zai Kaita. Babu wasting of time Suka Kama hanyar unguwar.. bakin gate din gidan aka tsayar daita ta biya ta buga gate aka bude Mata gate ta Shiga da sallama, Haka Nan she feels faduwar gaban da Bata San dalili ba, motar Ahmed na cikin jerin cars dake cikin gidan so she knows he is around but she prefers not to call him until har zat tafi, bangaren mum dinshi ta nufa ta shiga falon da sallama, Babu kowa falon ta tsaya tana kwalla sallama sannan mum dinshi taji ta fito da Sauri, she have a normal look on her face Amma tana ganin Amira ta daddaure face tare dacewa "Ahaf...Ashe kece..."ta fada Mata, Amira Bata kalleta ba Balle taga ya face dinta yayi, all she knows is tana jin voice dinta ta durkusa kasa ta gaidata amsawa tayi tare dacewa "Ya kowa da kowa..."ta tambayi Amira tana Zama "Suna lafiya..." Amira ta amsa Mata "Ya yaronki Kuma...Yana Nan gidan ku?" Tayi adding Kai tsaye Xheeyah_organics(skincare therapist)we have skincare products which are very effective and 100% organic such as diamond glow soap, citrus scrub,exfoliating body scrub,vitamin C serum, lush whitening soap,glow oil,face mask,knuckle cleanser,pink lips scrub and body butter. Our diamond glow soap is an organic soap which is gentle on the skin,leaving your skin so lush,soft,smooth,clear and younger.It contains organic ingredients which have anti inflammatory and antiseptic qualities that will aid your skin.It also contains collagen which promotes skin elasticity which slow down and reverse aging process through elimination of stress line,wrinkles,dryness and loose skin.It clears acne,pimples,and blackspots .It contains different carrier oils and essential oils,herbs,spices and more ingredients that are very good for enhancing the skin and brightening it,it clears sunburn,any skin damages and also reduce the visiblity of stretch marks.It makes you have a clear,radiant,beautiful and glowing skin. CITRUS SRUB;It exfoliates,removes dead cell and skin fat,tighten pores and even tone.It makes your face and body smooth and silky like that of a baby,it also brightens the skin and give you a radiant glow from day 1 of usage because it contains many ingredients that will help your skin. GLOW OIL;our glow oil is good for lightening the skin tone and have a glowing skins.It removes blackheads and open clogged pores.It also exfoliates your skin by helping blood circulation and make you have a soft,smooth skin. Vitamin C serum;We all know that vitamin C is good for the skin and it has a lots of impact on your skin,whether you add it to your diet you still need the serum for your skin too.It makes your skin smooth,clears dark spots and black eye circles,hyperpigmentation,sunburns,it also protects the skin from sun damages and provide a glowing skin.It also prevents aging (anti-aging)wrinkles and more. It lightens and repair your skin making your skin spotless and beautiful. LUSH WHITENING SOAP;It whitens your skin,make you have a beautiful skin color unlike bleaching soaps that will give you patches on your skin,it smoothen,clear acne and pimples and provide a flawless light glowing skin.That lush skin is the goal. BODY BUTTER;Using our body butter will repair your skin,smoothens,soften,brightens and make you have a radiant silky glowing skin.It is very ideal for your skin. KNUCKLE CLEANSER;get rid of dark knuckles and make you have a uniform skin. FACE MASK;removes blackheads,acne and glows the skin.Face mask is really necessary to be added in your skincare routine to aid achieve a flawless skin. We have more exciting skincare products that awaits you,say bye to dull skin and hello to beautiful flawless skin with our organic products @Xheeyah_organics.Active results within just 2wks. For more enquires whatsapp/call;08104543858 Thank you. Alhamdullilah , 2/1/21, 3:30 PM - Ummi Tandama: Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. Alhamdullilah sisters, mun dawo zamu cigaba daga inda muka tsaya. Pls in kina da kyau ki Kara da wanka, if har mijinki zai iya Zama dake ya kwanta dake on same bed for a whole week zuwa two weeks Bai nemeki ba ki san you're not that juicy to him, darajan ki Bai kai ba,did you know darajar ya mace Bai ga kyauwun fuskar ki Bai ga dirinki?, Yana ga dadinki, if har mijinki bazai samu welcoming and hot sweet sex daga gareki ba then he have nothing to run to after work, kou ya dawo zaizo yaci abinci ya koma yawonshi, kou kadan he sees no reason to beg you even when he offends you, because Baki da abinda Zaki gwada mashi da zaiji haushi, did you know if kina da kayan mata kala kala daga na tightening, na saukar da ruwa da Kuma na Sha kala kala kina Sha kina matsawa duk lalacewar gabanki Zaki maido darajanki?, Did you know macen da take Shan kayan Mata da wacce Bata Sha ba daya bane, ban Dade da Fara using kayan Mata ba and the difference is clear, so bring your asusu let's get you things that mijinki will have something to run to, something to beg for don Kar a hanashi. Did you know da akwai matan da sunfi 30 years da aure Amma Basu sati Miji Bai nemesu ba?, Sai ke da kike Yar yarinya Miji ya kaurace maki Baki ganin da akwai matsala?, Let me tell you something kou Mata mijinki ke dauka in har zai samu jin dadi daga gareki bazau taba kaurace maki ba kou asiri akayi mashi, ai kou mahaukaci ya san Dadi😋😋😋 anyway Kar in cika ku da surutu.💃🏾💃🏾💃🏾 20 Amira jin wani irin faduwar gaba tayi taji magnaar banbarakwai,  kasa magana tayi, kanta kasa as she sit nesa daita, she feels Inda da mutane wajen she will still say what she just said,. "Yana Ina..." Hajiya ta sake asking dinta pure and clear "Gida...mu..." Amira ta amsa Mata "Allah sarki...baiwar Allah...rabbi ya raba mu da mummunar kaddara... " Hajiya ta fada Kai tsaye, Amira kasa magana tayi don yanda maganr ke fita kasan da akwai wata a kasa,  "Ya su Hajiya...how are they coping..." Bata Karasa ba Ahmed ya Shigo da three quater sai singlet da akwai wata food warmer a hannun shi, Yana ganin Amira zaune yaji gabanshi ya yanke ya Fadi saboda fargaba "Mummy..."ya fada Yana karasowa cikin falon, tsoro ne kwance Kan face din Ahmed saboda tsoron Kar mum Dinshi ta fadawa Amira wata magnaar dazai Bata tsakanin su, he doesn't want anything to hurt their relationship, especially yanzun da take cikin damuwa, he knows she's still hurt Inside and Yana kokarin sosai wajen taimaka mata, "Naam... har ka Gama breakfast?..."hajiya ta fada mashi, ahankali Amira da duk jikin yayi sanyi ta Dan daga Kai ta kalleshi daidai lokacin da shima ya kalleta "Amira...kece gidan Nan... you're so highly welcome..." ya fada cikin duniyanci,sadda Kai kasa tayi "Aikam ga Amira...na Dade ban ganta ba...tunda ta samu wannan kaddaran Bata sake fita ba...duk bikon da ake bamu ganinta..." Inji mum dinshi, "Bari in ajiye warmer din Nan a kitchen..." Ahmed ya fada Yana shigewa ciki da sauri, Yana Shiga ya saki ihu Yana cewa "Wayyo...mummy....wa ya   bar gas...a kunne...." Ya Fada cikin ihu sosai sounding so real, da gudu hajiya ta mike tana cewa "Gas Kuma!... subhanallah..." Ta fada cikin matsanacin tashin hankali tana nufan hanyar kitchen din da gudu, "Taho da Sauri ban iya kashewa...pls..." Ahmed ya fada Yana tsaye bakin kofar, hajiya Kam hankalin ta ya mugun  tashi ta Shiga da sauri Ahmed dake tsaye Bayan kofar ya datse kofar Yana Cewa " mummy...i.beg you in the name of Allah...Kar ki Fadi abinda zai vatawa yarinyar Nan Rai... you don't want me to be with her...and I promise not to..." Ya fada Yana kneeling gabanta, "Ikon Allah...so saboda ita ka tadamin hankali?.." hajiya tafada tana dafa chest dinta "Mummy am sorry...Amma if you tell her anything funny zai Zama Kaman you're mocking her Kan kaddaran daya fada Mata...then she will tell her mother...mum dinta zata fadawa dafdynta....then he will tell Daddy...kin ga an kawo matsala Kenan...pls don't tell her anything...I beg you...I honored your request Honor mine..." Ya fada Yana durkushe a gaban ta.. "Naji..." Ta amsa mashi atakaice, mikewa yayi ya bude Mata kofa, Amira Kam tana falo kaman ruwa ya shanyeta, she's so silent and thinking if the woman that talk like this will welcome her as a daughter in-law, bawai ta zageta ba Amma yanda tayi Mata magana gatsai makes her feel some how, Ahmed ne ya Fara fita da smile yana cewa "Did you know an bar gas a kunne...gashi ni ban iya kashewa ba... it's a good thing na Shiga kitchen din yanzun da van San abinda zai faru ba..." Ya fada Mata Yana Zama opposite to her, ita dai Bata ce komai ba and hakan ya tada mashi hankali as he thinks kilan mum Dinshi have already said something harsh to her, "Yaushe kika zo.. " ya tambayeta "Ban Dade da shigowa ba... "Ta amsa mashi, Hira dai sama sama sukayi kou da kuwa hajiya ta dawo Bata wani saki face ba Amma Kuma she didn't say anything again, mazan family din suna da hadin Kai daidai gwargwado so bazata so ta Fadi abinda zai sa a dinga yawo da ita a family ba, the thing is kou sau Daya hajiya batace a baiwa Amira ruea kou wani Abu ba, she really wants to talk to Ahmed, Bata son ya yaudareta, she wants to know in bazata yarda ba or if zata yarda, she don't need more heart break, before ta tafi hajiya ta aiki Ahmed kasuwa, kudin ya amsa ya fita sai yayi texting dinta da "Ki fito inyi dropping dinki a gida...but don't come out immediately don Kar ta gane..." Ya tura Mata, she sat for another 15 minutes before ta tafi. Tana shiga motar Ahmed tace "She won't accept kou?.." ta fada tana kokarin fashewa da kuka, kallon mamaki yayi Mata kaman Bai San inda ta dosa ba yace "Who?...and what are you talking about?..." Ya tambayeta, "Your mom...Ina jin Bata Sona..." Bata karasa ba Ahmed yace "Don't even think about that...kou kadan Kar kiyi wannan tunanin...kinsan Haka hajiya take ..so relax..." Ya fada Yana tuki "Yaya...if you decieved me...Zan iya mutuwa...so it's better ..in sani tun yanzun...so that I will embrace my future with the thought of not going to get married in future...Zan San yanda zanyi rayuwata....I will not put hope in being called Mrs some day..." "Haba stop it mana...wani Abu hajiya ta fada Maki ne...tell me what did she tell you to warrant all these talks..."Ahmed ya fada Mata cikin karfin Hali da Kuma hope of one day zaa yarda ya aureta, Bai gan dalilin da zai sa ya fada Mata be won't marry her ba, he loves her and he is going to try his best to see ya aureta, "Bata ce komai ba...Amma..." "Tunda Bata xe maki komai ba then no Amma....now relax...in kaiki gida..." Ya fada Mata Yana Kara gudun Motar shi. A gidan faiz Kuma har 12 faiz da Bai samu bacci ba Yana bacci, bintu data tashi around karfe goma ta shiga wanka ta sauya kayan ta zuwa wasu masu Kyau ta zuba kwalliya tare da zuba perfume Jikinta, abinci aka kawo masu daga gidansu da Kuma gidan su faiz ta amsa ta kawo bedroom din Zama tayi Kan daya daga cikin kujerun dakin tana jiran ya tashi, she saw how he sleeps so peaceful, he is indeed a sleeping beauty, Bata Dade da Zama ba ya bude ido, Kura Mata Ido yayi daga inda take zaune, "Baby..." Ya fada Yana hamma tare da rufe Bakin shi, "Naam.." ta amsa mashi kanta kasa, "You...look so beautiful...so ravishing...." Ya fada Yana mikewa zaune tare da sauke legs Dinshi Kan carpet dake gaban gadonta. Murmushi kawai bintu ta saki, that's how it is when you're in love, you hardly complain, Sannan kou me zaa fada masu Yana saka su farin ciki, yanda yace tayi Kyau din Nan ya sakata mugun farin ciki, hannu ta Mika Mata Yana Cewa "Baby...taho..." Ya fada sounding so dull, ahankali ta Mike ta taka zuwa gareshi walking Kaman she's modeling, hannunta ya Kama ya zaunar daita Kan cinyar shi, kura Mata Ido yayi Yana tunanin how it's going to be, indeed ya Zama Dole yau ya amshi sadakinshi in full, she's so alluring and kou Mai hauka yasan Abu Mai kyau saidai when it comes to attachment shine daban, hannunta ya Kama ya lumshe idanuwa remembering yanda hannun madam Secretary ke shocking dinshi kaman ya taba electric da wet hands, saitin bakinshi ya Kai hannunta yayi Mata kiss, "Baby...I can't wait... just can't wait for.. tonight..." Ya fada mata Yana sake kissing hannunta dake wajen bakin shi, murmushi bintu ta saki tare da sadda Kai kasa, she's so fragile compare to before, "Bari inyi wanka..." Ya fada Yana kokarin mikewa, ahankali ta sauka daga legs Dinshi, "Zo ki rakani..." Yafada Yana Kama hannunta, she didn't really expect him to very nice to her as she knows how he behaves, Babu musu ta bishi, suna zuwa bathroom ta hada mashi ruwan wanka, rigarshi ya cire ya cire wando kafin ya cire shorts dinshi yace "Pls...je ki zabamin kayan da Zan saka..." Ya fada mata, Nan bintu data tsaya gefe waiting to have a peak juya ta fita, "Weird couples..." Faiz ya fada Yana cire short dinshi, "No weird ango..." Ya fada Yana Dariya. Bayan ya Gama wanka ya fito daure da towel yaga bintu ta jera mashi wasu Kaya masu kyau ta fesa mashi turare, kou shafa Mai baiyi ba ya saka kayan tare da saka Mata albarka. Daga Nan sukaci abincin da aka kawo ya tattara plates ya kai kitchen sanna ya dawo ya jawota jiki suka kwanta Yana shafa kanta at the same time Yana Dan janta da Hira, Bayan sunyi sallah zuhr yace "Gaskiya Baby...an kawo Mana gift da yawa..." Ya fada trying to talk about the main reason of the discussion "Yes...ba laifi Kam..." Ta fada mashi "Ina aka ajiye su tou...kou su Baki bukatar mu bude muga abinda ke ciki..." ya fada rubbing her head, "Gaskiya ban San inda aka kaisu ba...or maybe suna Chan gida...baa kaiga kawosu ba..."ta fada mashi lafe a chest dinshi. "Oh... that's ok..."ya amsa mata Yana shafa bayanta "But Baby...a kawo Mana su let's see what people have in those packages. I love opening presents..."ya fada sounding so calm, "Bari in Kira Hindu... she's in charge of those items jiya..." Ta fada Tana barin jikinshi, wayar ta ta dauko ta Kira Hindu tana tambayar ta Ina Kayan present da aka basu,Nan Hindu ta fada Mata Yana Cikin store din Gidan ta,, saida Hindu ta Gama Mata description din inda Suka ajiyesu sannan sukayi sallama, jin faiz yace he loves opening presents yasa ta Mike shima yabi bayanta, store din daya daga cikin kitchen dinta suka Shiga sai ga kayan cike da daki, "Yanzun mu bude su duka?..kou muyi selecting few da zamu Fara dubawa..."faiz daya Riga ya gan abinda Amira ta kawo masu ya fada Mata "Duk yanda kakeso..." Bintu ta amsa mashi calmly "Ok... Yanzun let's select only five..." Ya fada Mata Yana Fara daukan wani, na Amira is the last one he took,. Kitchen Suka koma faiz yace "Baby... look at this package...I love it...Yana da kyau sosai..." Ya Fada Yana kallon na Amira "Yes... it's so unique..." Ta amsa mashi "Duba who brought it..." Faiz ya umarceta kaman Bai sani ba, Haka mazan Nan suke raina Mana hankali at times, they will be acting so nice even though abinda ake cikin ranshi daban, right now he wants to be left alone Amma Kuma he won't show her that, now he is going to make her open the present of his love, dyk wayyon mace she can't outsmart namiji, very few are smart to know when they're upto something Amma wasu don't know. "Conjugal bliss boss..." Bintu ta karanta mashi abinda ke jiki, "I think it's one of your workers..."bintu ta fada mashi, "Oh...waye daga cikinsu...I didn't see any of them...kinsan mutane sunyi yawa..."ya fada Mata Yana bude daya daga cikin present din, bintu duba jikin kwalin tayi taga Babu suna "Ai kam sun zo...I even saw your then secretary and now assistant...har liki tayi min..." Inji bintu "Ok...Allah Bai bani Ikon ganin ta ba..." Inji faiz dake jiran bintu ta bude yagan what she have for them, "I saw her.... she's nice..." Ta fada "Yanzun dai bude mugan abinda ke cikin wanna beautiful box...ni kwalin ne ya burgeni.. " inji faiz, Nan bintu ta Fara budewa ahankali, tana cire first kwalin na sama ta ci Karo da Quran, "Wow..." Ta fada Yana daga Qur'an din, faiz dai komai yayi ya tsaya Yana kallon alquran dake hannunta, kasan Quran din Kuma da akwai praying mat Mai kyau sosai, amsar alquran din faiz yayi yayinda bintu tayi Saurin warware carpet din taga it's costumized, "Wayyo baby...I love it..." Inji bintu, "Gaskiya it's beautiful..." Faiz ya amsa Mata cikin sanyimurya as he thinks of what' she's doing at this moment,, ajiye carpet din tayi ta bude other side sai ga cups guda biyu shima customized Wanda aka saka "Half of his Deen..." A jikin daya sai Kuma dayan an rubuta "Half of her Deen..."aka rubuta a jikin daya, fadin kyauwun mug din is a waste of time, "Gaskiya baby I love this gift...take a look at these mugs ..." Bintu ta fada rike da mugs fin biyu tana kallonsu, "Wato half of his Deen..."faiz ta fada cikin ranshi cike da haushi Amma Kuma sam face dinshi Bai nuna hakan Ba, daga gefe Kuma da akwai wani irin pen Wanda take da ink dinshi daban, pen din is so beautiful, sai Kuma journal shima Mai kyau da tsada don faiz yasan irin Wannan journal din is very expensive, journal din ya dauka tare da pen din cikin ranshi Yana cewa "Let me write about you... since I can't tell you..." Ya fada Yana daukan pen din, first page ya bude a gaban bintu sai ya rubuta "I love you... just can't say it.. " ya rubuta sai ya nuna Mata, murmushi ta saki thinking it's for her "I can say it.."bintu ta fada mashi "I love you.." tayi adding dinshi, wajenta ya koma yayi hugging dinta so tight Yana shafa bayanta, he is feeling so angry that at this age he is inlove but can't say it because of some reasons, "Baby..hope kin yarda in dauki journal da Kuma pen din..." Ya fada Mata rungume daita "Yes..." Ta amsa mashi, he is feeling angry and he wants something to subsidies what he is feeling, shi da yace Yana son bude present Sam Vai Kara bin ta Kam present din ba yace "Baby...koma...ciki...inyi maki massage..." Ya fada yana daukan ta, Nan suka koma ciki ya kwantar daita ya rabta da komai na jikinta ya Fara Wasa da ita in a romantic way but with his two eyes closed, imagining Amira yayi sai ya bawa bintu, kawai he felt she's the one he is having fun with, he won't mind having fun with her kou da out of wedlock ne, he won't mind touching her kou a office Dinshi, maza na bude Ido while they're with woman don ganin what she really has Amma nashi ya rufe Idanuwa Yana tabata all over kawai imagining he is touching amira, his erection was hard and kawai he wants to do it, ba wani bata time ba ya Fara kokarin penetrating Making some little noise na jin dadi, kukan bintu me ya sa ya bude ido taga idanuwanshi kaman ba nashi ba, "Pls... sorry..." Ya fada mata Yana shafa jikin ta, bintu data jita a wata duniyar wahala Bata daina kuka ba, she thinks it's easy Amma she's wrong , ganin kukanta ya ki tsayawa yasa yace "Kou in daina..." Ya fada sounding a bit angry and Yana Nishi kaman yayi marathon, Kai ta girgiza mashi while still crying, kiss yayi Mata yace "Tou am sorry...kiyi shuru kinji...." Ya fada Yana shafa face dinta, Nan sai aka samu aka Gama bintu ta ji jiki hannunshi, tasan yes namiji ne, Mikewa yayi ya Shiga wanka few minutes later ya fito bayab ta hada Mata nata ruwan wanka, he is happy compared to Before as she's full of serious honey, dadin data shayar dashi ta Dan kwashe mashi some of his pains. Tana shiga wanka ya sauya Kaya tare da bedsheets sannan ya dauko bozjewery daya saya Mata ya ajiye Kan gado, it cost him about 800k to have a costumized ring dake dauke da sunanta da nashi, it's a 18k diamond it's pure white Sai daukan Ido yake, tana fitowa ya Bata Kaya ta saka ta kwanta sai shesheska kawai take, he remembers yanda Abu kadan idanuwanta sai suyi ja, he didn't expect to see her cry during sex, kneeling yayi a gaban gado ya Kama hannunta, Nan bintu ta bude tired eyes dinta, zobe ta gani hannunshi yana walkiya, "Thank you... for Making...me a happy man..." Ya fada yana zira Mata zoben, she was so excited, tana Dan biting lips ta sauka daga Kan gado tayi hugging dinshi cikin ranta tana cewa "Gashi abinda Hindu ta kusa sakani rabuwa dashi Wai Bai Sona..." Ta fada cikin ranta feeling so happy, she loves this diamond ring, it's so beautiful, data kalli fingers dinta sai ta sake hugging dinshi, faiz Kam Yana durkushe gaban gadon sai Kallon ta ake "Rabbi don't attache my heart to what is not mine.. .let me love this girl just the way she loves me..." Yake adua cikin ranshi. Bayan sati guda. Alhaji ne ya Kira Amira har head office, Bayan sun gaisa yake tambayarta ta ya aiki ta amsa mashi da alhamdullilah, with a smile on his face yace "Yanzun dai our containers have arrived ..komai is in order...the only thing that muke jira yanzun daga gareki is someone to do the advertisement..so tell me kin samo Mana face of our company..." Ya tambayeta, Amira dake sanye da suit sai doguwar skirt Baki da Vail datayi rolling kanta shuru tayi thinking about it, tunda mum dinta tacs tayi Bata sake yiwa kowa magnar ba, now she's the assistant, Bata sani ba kou she can still do it,but she really wants to do it, batasan kou he will let her do it ba,in Baa yarda ba sai ta Basu nazifa dukda it seem mum dinta Bata so, "Sir..."ta Kira shi calmly "Yes..."ya amsa mata Yana kallon yanda ta sadda Kai kasa, "What makes me like you is your confidence...so I want that confidence now..." Alhaji ya fada Mata as he sees yanda ta sadda Kai kasa, ahankali Amira ta daga Kai tare da gyara Zamanta tace "I want to do it...I you will permit me to..."ta fada sounding firm tunda he says he loves confidence "Yes you can...ai Daman we want someone that have the company at heart...Mai son cigaban company will give us the best we want...so you can... yanzun ki shriya...zuba gobe of jibi zaayi...and make your presentation and send it to me...in da akwai gyara sai ayi maki..."alhaji ya fada Mata "Ok sir..." Ta amsa mashi kanta kasa but face dinta dauke da smile. Heenerh special turaren n humra,we have halut,gabgab,sandal flix,kajiji,hawi,kuskus,farin humra ,humra na zuwa turaka baki,n brown humra,zaki shafa yayi kwana da kwanaki a kayanki,kd nake da zama ina aikawa duk garin da kikeso,a tuntubeni ta nan 080 36987344 Alhamdullilah 2/3/21, 8:31 AM - Ummi Tandama: Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. 21 Bata sake wasting time ba ta fita driver ya maidata nata office din, she called Ahmed to tell itace zatayi advertisement din and he is ok with it. Inda kulawa na saka namiji ya manta da duk wata damuwar shi da faiz ya mance da duk matsalar da yake ciki, daya manta da wata Amira because bintu is a good woman who knows how to treat her man well, tariga tayi ensuring kanta cewa zata jawo hankalin shi gareta tunda Bai sonta kou Kuma tunda son da take mashi yafi Wanda shi yake Mata, inda Babu wata a rayuwar shi da tayi winning but already wata ta Shiga, Bata San he has fallen for another ba, inda Babu kowa da ta Gama mallakeshi da kissa ta, she's so good in making him happy,. He only thinks of Bata kusa kou in tayi bacci shi Kuma Bai samu yayi bacci ba, kou kamshin ta daban ne, tun daga ranar da sukayi sex Bai sake nema ba Amma Babu irin kulawa da Bai Bata likewise itama tana bashi, har fixing ruwan wanka take mashi sannan tayi selecting kayan da zai saka ta ta fesa mashi perfume ta Ajiye mashi, har dan kiba yayi, tunda sukayi aure baiyi baccin dare ba saboda Bai Shan giya Kuma Bai damuwa da hakan tunda Bai zuwa koina so he get to sleep in day time,. Tunda akayi aure sau Daya ya Fita Shima family house  dinsu ta je, he knows he is supposed to stay at home for his honey har tsawan wata uku Amma bazai taba yuwa ba, he really wants to go back to office not because he cares about the job but don ya ganta, kou kiranshi ta bashi report Kam aiki Batayi, kullum sai ta dinga tunanin she have taken over his position, he knows in ya kwana biyu Bai zo office ba his former useless Yana kiranshi ya fada mahsi nayi kaza anyi kaza Amma ita dep, she won't report anything to him, she wants him to ask and he is not going to ask or call her if har bazata bashi report kan office dinshi ba then so be it, he is so disturb just because of her, bintu knows he loves her cooking so tun tana kwana biyu gjdan ta Fara girki da kanta, an kawo Mata masu aiki guda biyu Amma Bata yarda su zo kusa da kayan abincin mijinta, yanda ta dauki faiz kou sarki albarka, she gives him total love and respect, while she's in the kitchen cooking faiz zai dauki journal da Kuma pen ya dinga rubutu telling the journal what his feels, it's the only place he can pour his hearts feeling, he will write different things, Bai San he can even write for Long ba sai yanzun, sai ya zashe minti ashirin Yana rubutu.   Fajz na zaune falo yana latsa wayar shi checking WhatsApp Yana kallon status din Amira, it's what he do so often now, bintu ce ta fito da salad bowl sanye da wando Jean sai Riga wanda duk bayanta na waje, gashinta gyare sai daukan Ido yake, tana zuwa tace "Baby...ga fruits...ka dinga ci kafin abincin Ida..." Ta fada mashi tana jawo small table kusa dashi, kallonta ya dingayi with a smile Kan face Dinshi. "Am not hungry pls...Kar kisa in kumbura..." Ya fada she drop the mouth watering fruit salad gabanshi, kou Bai son cin abinci he can't refuse her food, shi yasa yake da kyau mace ta iya girki, kou ba komai he knows you have something important, "Nidai baby kasha....Nan da minti talatin abincin will be ready..." Ta fada mashi not minding abinda ya ce "Kin maidani wani Karamin yaro..." Ya fada Yana turo baki kaman karamin yaro "You're my baby...I want everyone to see visible results..." Ta fada mashi, Baki ya Dan murguda Mata yace "Ai kou baa gani ba ni har na gani... yanzun dai baby...zansha fruits...Amma in na Gama Sha Zan dan fita in dawo..."ya fada Mata, marairace mashi tayi tace "Wayyo baby...Ina zaka...Ina zuwa..."ta fada kaman she will cry "Ban dadewa...kafin ki gama Zan dawo..." Ya fada Mata, she doesn't really like arguing with him so Bata sake cewa komai ba ta juya Tana fada mashi ya dawo lafiya sannan tana gada waist dinta, kallonta ya dingayi har ta bace mashi ya dauki  bowl din ya Dan Sha kadan ya shjga ciki ya sake Kaya ya dauki car keys Dinshi yafito ya Kai Mata bowl din kitchen tare dayi kiss a cheek dinta Sannan ya fita, Bai tsaya koina ba sai a office din Ahmed, he prays Bai fita ba as he knows kusan always Yana zuwa wajen Amira, Yana zuwa ya nemeshi aka kirawoshi, Yana ganin faiz ya dinga zolayarshi Yana kiranshi da ango kasha kamshi, "Ashe..." Faiz ya fada Yana kallon shi and yanda yake cikin annashuwa kawai sai ta Kama tunanin kilan Amira have made him happy, "Ai Kai muke jira..." Inji faiz, Dariya Ahmed ya saki Yana tafe yayinda faiz ke biye dashi zuwa wajen ajiye visitors dinsu, Zama sukayi Suka hau labari yayinda shi dai Ahmed ya dage da zolayarshi, wajsn karfe 12 faiz yazo don Haka baa Dade ba lunch break Dinshi ya iso, "Kasan ango tunda you're here . Bari in Kira baby ba sai naje ba yau...sai ta tarda mu a restaurant kawai..." Ya fada Yana fiddo wayar shi "Gaskiya I don't eat out...Zan dai raka ka restaurant din..."ya fada mashi sounding very serious "I support that...ai kana da irin bintu Bai kamata kou ruwan waje kasha ba..."Ahmed ya fada Yana dailing number Amira, he is very happy zai ganta,he prays she comes "Baby..." Ahmed ya fada Bayan Amira tayi picking "Naam..."Amira ta amsa mashi "Pls kizo muyi lunch... nayi babban bako I won't be able to pick you up..." Ahmed ya fada Mata "Why not mu hakura da lunch din yau kawai..."Bata karasa ba yace "You're not going to skip lunch... meet me at the usual place...Ina jiran ki.. "Ahmed ya fada , "Alright...but I will be coming with my secretary... hope ba matsala..." "Babu..." Ya ams Mata tare da kashe wayarshi,fajz ya kasa kunne Yana sauraron su, wani irin kishi kawia yake ji Amma Kuma Bai iya kou nuna alaman yana ji, yanda yake kiranta da baby is so annoying, tunawa yayi shima Yana Kiran bintu da baby before marriage so it's nothing, barin wajsn aikin Ahmed sukayi Suka tafi restaurant inda Ana cikin serving ahmed Amira da secretary dinta suka shigo, dressing dinta is something that killed faiz, suit nayi Mata Kyau sosai, har da wani glasses face dinta, shidai yasan at first she's not like this he wondered why she's becoming more elegant by the day, Dan Satan kallon Ahmed yayi daya tabbatar Bai ganinshi sai ya saki low ajiyan zuciya Yana gyaran zamanshi, Amira na ganin boss dinta tayi Saurin sauke glasses dinta Tana cewa "Sir... good afternoon..." Ta gaidashi daidai lokacin da itama secretary dinta ta gaida faiz, fajz kallon secretary dinta yayi ya amsa Mata with a very pleasant smile and look, "Good afternoon sir..."Amira ta gaidashi again don ta lura he didn't answer her, "Lafiya..." Ya amsa Mata atakaice Yana sipping ruwa da aka kawo Mashi which is the only thing he asked for shima don Kar ya Zama Kaman suna cin abinci shi ban da shi "Ya... sister bintu..." Amira ta fada Tana Zama opposite to him "Tana lafiya..." Ya amsa Mata atakaice.  Zama Amira tayi tare da order abinda zataci ta sa secretary dinta itama tayi order, "Baby Kinga yanda boss dinki is not eating out kema don't let me eat out ooo..." Ahmed ya fada Mata, murmushi Amira tayi without saying anything, cikin silence wayanda aka kawowa abinci suka Fara ci, Mika legs faiz yayi sai ya taba leg din daya daga Cikin su, yanda Amira ta Danyi motsi yasa ya gane it's her leg, sake Mika legs yayi sai ya sake taba Mata leg, sai ka rantse bashi bane don kou kadan face dinshi Bai nuna hakan ba, Ahmed dake zuans kusa da faiz ta kalla ta sakar mashi murmushi thinking he is the one, shima daga Kai yayi ya kashe Mata Ido daya ya sakar Mata murmushi not knowing what is happening, faiz is not looking at them Amma yasan sunawa junansu signal da murmushi, Baki ya Dan tabe ya sake taba Mata legs, Amira sake kallon ahmed tayi taga Bai kalleta ba, Dan ja baya tayi da seat dinta ta Dan leka, da sauri faiz ya gyara zamanshi Wanda yasa Amira Kallon shi shima ya kalleta sai ya daga Mata gira Saya alaman what, sauke idanuwanta tayi wondering what's happening, why is he touching her legs, Zama ta gyara ta dauki cup din ruwa zata Kai bakinta faiz ya sake taba Mata kafa kawai sai ta saki cup din as his bare legs touch hers again sending waves all over her body, "Meye..." Ahmed ya fada da sauri Cikin damuwa yNa kallon yanda ta zabura, shi Kam faiz kauda Kai yayi ta saki murmushi deep down sai yake cewa "E shock you too kenan..." Ya fada with a smile,. Amira kallon shi tayi na second guda ta kalli Ahmad sannan ta kalli jikinta data zubawa ruwa tace "Ba komai..." Ta fada tana Mikewa sabida ruwan dake jikinta ta zuba batare daya Ida soaking kayanta ba, "Ba komai Kuma...why Zaki ce ba komai or Baki iya rike cup bane..." Ahmed ya fada Yana kallon yanda take karkada skirt dinta, "Kilan slipping yayi..." Faiz ya fada Yana sake Sipping ruwa Yana kallonta, kallonshi tayi sai ya kashe Mata Ido daya, Bai San what is coming over him ba, Baiyi planning behaving Haka ba but how long will he suffer silently without saying anything, he knows friendship is involved Amma he is human and da akwai limitations to what man can take, Amira became so unease for his behavior, she know it's a mistake, she takes it as a mistake and nothing personal, she wants to change her sit Amma Ina zata koma, it's just table for four  and it's all occupied, tissue ta tasa ta goge jikinta da kyau ta koma ta zauna, she intention remove her shoe and stretch her legs forward don ganin what this guy is upto, relaxing faiZ yayi ya sake Mika leg dinshi, Dan taba leg dinta ya sake sai shi yayi Saurin dauke leg dinshi Amma ita she behaves kaman nothing happened, kallonta yayi yaga ta kalleshi ta wutsiyar Ido sake maida leg yayi enjoying the moment, her leg face directly to his, clinging leg dinshi yayi da nata this time so close and sticked, ahankali ta daga Kai ta kalleshi shima ya kalleta, kowa ya maida hankali Yana cin abinci Amma Banda Amira da faiz ya Hana sukuni, kallon secretary dinta yayi Suka hada Ido daita sai ya sakar Mata murmushi yayinda yake rubbing toe dinshi cikin tsakiyar leg dinta, she wants to see what he is up to, the funny thing is he not looking at her for long kaman yanda yake kafe secretary dinta da Ido, he knows what he is doing, his legs feel so warm and so is hers, sai sakarwa juna murmushi suke da secretary din Amira, she was totally confused, "Baki...cin abincin ki Wai..."Ahmed ya fada Mata, da sauri ta dawo hayyancinta dauke leg dinta tayi tace "Na koshi...Daman nace a koshe nake...I came don Kar inyi maka gardama..." Ta fada mashi tana maida shoe dinta kafarta tare da Mikewa, da sauri secretary dinta ta Mika itama "Ki Gama cinye abincin ki Mana...sai ki tafi..." Faiz ya fadawa her secretary Yana kallonta sending the girl fake message just to look innocent to Amira, "No sir...am ok..." Yarinyar da zasuyi age mate daya da Amira ta amsawa faiz, now Amira Is thinking, is he touching her secretary and mistakenly touch her?, Tama rasa abinda zata ce gashi ba abun ta tambayi secretary dinta if they're having an affair ba tunda it's personal, "Amma ai kin jira mu fita tare kou..." Ahmed ya fadawa Amira da har ta Mike tsaye, Babu musu ta koma ta zauna, wayarta ta fiddo as text ya shigo, to her surprise sai taga it's from.the same boss saying "What?, Why are you running... it's not intentional..." Ta gani, yanda yanayin face dinta ya sauya yasa Ahmed yace "What?.." ya tambayeta Yana kallon wayar hannunta, "Nothing...kawai it's a message from a customer..."ta amsa mashi, faiz da wayar shi ke kasa Amma can type without even looking at the screen ya sake tura Mata "That's nice..." Sake kallon shi tayi wondering who so texting her don ita Bata lura da wayar  dake hannunshi ba, reply tayi mashi tana cewa "Am not running...I have lot to know at the office... it's nothing I have seen it's not intentional.." ta tura mashi, Saida karar message ya Shiga wayarshi ta tabbatar he is the one sending her message. Yana ganj ya ce "Ok workerholic...boss..." Ya tura Mata, Saida ta saki murmushi na second guda, shi dai Ahmed Yana cin abinci amma hankali Yana Kan Amira, he saw yanda take sauya yanayin face dinta time to time, Dan Satan kallon faiz yayi yaga shima abun baa magana, he saw him pressing his phone a Kan cinyar shi with a smile Kan face dinshi, Haka Nan sai ya zama very disturbed da Kuma jealous, he saw yanda ya sake tura mata message Yana Cewa "Why are you smiling... what's funny..." Yaga yanda ta sake sakin murmushi tare da dafa goshinta, he was looking at them Amma Bai Bari Suka Ganshi ba Amira dai, ba ta ajiye wayar ta, lokaci guda ahmed ya Mike ya tsaye Yana cewa "I think we should be going before muyi late..." Ya fada Yana mikewa, dukkansu mikewa sukayi sai ahmed ya zagaya  wajsn Amira unexpectedly sai yayi hugging dinta, idanuwa Amira ta zaro as it's unexpected, if you see yanda faiz ya daure face ya juya ya nufi hanyar fita da hannunshi biyu cikin aljihunshi, Baki Ahmed ya kai saitin kunnenta yace "What is your boss Telling you..." Ya fada rungume daita, Amira da hankalin ta ya tashi jin Ahmed a Jikinta kasa magana tayi, faiz tsayawa bakin kofsr yayi ya juyo garesu sai suka hada Ido da ahmed, hannu yayi waving dinshi atakaice ya juya nufi wajen motarshi Shiga yayi ya tada ta bar su Nan wajen feeling so jealous ya bugi kujeran motar shi ya Kai sau a irga, "Wallahi in nace...Zan maidaka opponent you can't stand me... If I turn it into a game believe me you won't win...in na maidashi gasa wallahi billahi you won't win..." Ya fada da karfi cikin anger. A Chan restaurant Kam ahmed Bai damu da mutanen dake wajsn ba, now one thing is very clear to him, it's either suna relationship da fajz kou kuma they're about to start it don yaga irin kallon da faiz yayi mashi, he saw pure anger and jealousy, at the moment sai yaji fargaba, "Bazaki fada min ba kenan...so this is the way you want to pay me back..."Ahmed ya fada yana sakinta, Amira data Zama confused kallonshi tayi tace "Yaya...what are you talking about..."ta fada voice dinta na rawa, "You know..I saw two of you shares messages...what is it about..." Ahmed ya tambayeta jikinshi na rawa sosai sabida kishi "Haba Yaya... it's nothing serious fa...ga wayan ka gani da kanka...he mistakenly touch my leg...I thought it's intentional...Ashe ba ni yaso tabawa ba..."Bata karasa ba yace "In ba ke ba who..." Ya tambayeta Kai tsaye, it's a good thing Babu mutane kusa da inda suke da kilan an ji abinda suka cewa, her secretary have left, she's in the car waiting for her, Daman Tana ganin Ahmed ya rungumeta tayi Saurin barin wajen, "It's Maryam sulaiman...my secretary...I think they're having a relationship..." Ta fada mashi kanta kasa, Ahmed amshe wayar hannunta yayi ya na dubawa , har lokacin Amira Bata fita daga wajen message ba, he didn't see anything suspecting it's just silly talks, ajiyan zuciya ya saki ya Mika Mata wayar Yana Cewa "Am sorry I ... think otherwise..." Ya fada cikin sanyimurya, "Yayana..I can't cheat on you...duk wnada zai ganni ya damu Dani is because Basu San who I am ba...Basu San I have a child at home ba...but you knew and still love you...no body can come in between us because at the end of the day it's going to be two of us... you're the only man in my life and will be for ever saidai if kayi rejecting dina..." Ta fada tana Saurin goge tears dake neman zubo Mata "If you leave me then...I will embrace my destiny...I will embrace a life of loneliness without a partner... because nasan duk Wanda ya ganni Haka might want me...but bazasu taba aurena knowing am a mother ba ...don Haka pls stop suspecting me..." Ta fada tana goge face dinta don Kar ta Ida breaking Down, sake hugging dinta Ahmed yayi feeling bad right now,he feels he shouldn't suspect her, Amma his jealousy is something else, he can't control it, bayanta ya dinga shafawa Yana cewa "Am sorry I over acted... it's your love...am not the only one that have eyes...wasu will see your beauty kouda kuwa you have ten children out of wedlock....bani kadai ne Zan iya aurenki with condition dinki ba...am scared Kar a daukemin ke even though nasan ba lallai a yarda in aureki ba..." Ya fada without knowing when he really said it, his emotions gets the biggest part of him,. Amira daga Kai tayi ahankali cike da tears for she heard him clearly, she wonders why he is telling her now "Tell me...I want to know...Kar Kayi min karya...zaa yards...ka...aureni?..." Ta tambayeshi cikin kuka Sosai. Heenerh special turaren n humra,we have halut,gabgab,sandal flix,kajiji,hawi,kuskus,farin humra ,humra na zuwa turaka baki,n brown humra,zaki shafa yayi kwana da kwanaki a kayanki,kd nake da zama ina aikawa duk garin da kikeso,a tuntubeni ta nan 080 36987344 Alhamdullilah 2/3/21, 8:31 AM - Ummi Tandama: Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. 22 Shuru Ahmed yayi thinking it's enough of lies Amma Kuma ya zaayi ya fada Mata gaskiyar he won't marry her because ranar da taje gidansu Saida mum dinshi tasa shi rantsuwa da Allah Kan bazai taba fadawa dad dinshi anything game daita Kuma he won't marry her kou da kuwa ta mutu, it is very difficult for him Amma Kuma he doesn't want to break her, "Haba...Haka Nan sai a Hana...kawai ban fadawa kowa bane...I have not heard any discussion da kowa game da maganar mu..."ya fada Mata sounding strong and firm, "Pls Kar ka yaudareni yayana...kou ka fadamin bazaka aureni ba hakan won't take away the love and respect I have for you...kawai banason ka sakamin Rai Kuma daga baya komai ya watse..." Ta fada tana goge duk tears dayayi dropping ba don komai ba sai don Kar mutane su gane she's crying, jikin ahmed ta mutu Sosai but there's no way he is telling her "Baby kin manta da aure nufin ubangiji ne?..I just pray marrying you is in my destiny...I can't just watch another man take you away..." Ya fada Mata Yana Kama Mata hannu "They won't be another man... believe me..." Ta fada mashi knowing too well Babu namiji Dan gidan kwarai da zai zo da sunan zai auri irinta da take da nata tabon, "It will never be well with you...Habib..." Was abinda Amira ta fada Yana goge face dinta "Pls forget about Habib...he is not worth it..." Ahankali Amira ta girgiza Kai tace "Yaya...I can never forget him... never..." Ta amsa mashi, "Naji... Yanzun dai let's go... lunch break will be over soon..." Ya fada Mata Yana rike da hannunta, sai Kuma yayi adding "Oh... you're now the boss.. " ya fada Mata, murmushi ta saki yayinda shj Kuma Ahmed yana Dariya shi dai Ahmed Bai daina tunanin irin kallon da faiz ya Yi mashi dazun ba, to make it worst Yana fita sai yaga Babu faiz, wato the waving din dazun means bye, he is still surprised, what is really happening, Amira Shiga motar office tayi yayinda shi Kuma ya shjga nashi motar kowa ya bar wajen. Faiz was running kaman zai bar gari, instead ya tafi gidanshi sai ya wuce family house, he can't just go home now bintu ta ganshi,what will he tell her, he knows seeing her won't erase irin kishin dake damunshi yanzun, ya biya sadakin bintu but he won't care much if yaga wani ya rungumeta kaman yanda yake ji Kan Amira, he feels ahmed is intentionally trying to get to him in ba Haka ba Bai gan dalilin rungumeta in public hakan ba, if you see yanda fresh face dinshi yayi red sai kasha mamaki, he is very upset, haushi yayi mashi over, Yana Shiga gidan ya nufi bangaren mum dinshi da Sauri, duk waynada suka zo biki daga bangaren mum dinshi sun koma gidan ya rage it's kadai as kannenshi suna school, Daman most of the time ita kadai ce gida, tana ganinshi ta gane something is really wrong with him, he looks so messed up dukda his face is full compare to the past weeks, sallama yayi Yana Zama Kan kujera Yana ji kaman yayi kuka don samun saukin abinda ke damunshi, hajiya Kam Bata amsa ma tana Kallon shi wondering what's wrong with him, daga red eyes dinshi yayi ya kalleta ya saukesu waiting for her to ask him what's up, he knows she's going to ask "Meye damuwar ka oko yawo..." Ta tambayeshi, "Mummy...am so tired and fed up...I can't take it anymore...am so tired...the more I try the harder it becomes..." Ya fada sounding so much in pain, "Subhanallah Ayo... what's happening... meke faruwa...tell me pls..." Ta fada cikin damuwa itama sabida yanda yayi magana shows he is in agony "Mummy.. it's about ahmed and Madam secretary..." "I know it's about her..." Mum dinshi ta fada cikin ranta as she stares at him closely, . "I can't just hold up anymore mummy..." Ya fada not knowing what to tell her exactly "Pls tell me Mana...what are you fed up with?.." ta tambayeshi tana kallon yanda face dinshi ke sake komawa ja "Mummy dazun muka fita dasu...Wai sai ahmed yayi hugging dinta...he did it to hurt me...and he succeed..." Faiz ya fada sounding very childish and stupid and it's her love, mum dinshi understands perfectly sai tace "But why will that hurt you...I don't think ya kamata ya dameka..." Bata karasa ba yace "Mummyna...don't tell me you don't understand what am going through... You're my mother... you should know my pain...I love her....Ina son Amira sosai...I said it...I love her!!!..." Ya fada da karfi kaman zai tsaga voice dinshi, idanuwanshi cike tab da kwalla, Dan dukan cheeks dinshi yayi da two hands Dinshi sai ya hadiye tears din, hajiya was just looking at him, Dan kallon ta yayi yaga tana mashi kallon tausayi, sauke Idanuwa yayi Yana cewa "Iyami I have been trying to let it go...Amma the more I try the harder it becomes...bintu is a wonderful wife .. she's trying Amma she can't take this away....she can't see my heart belongs to someone I can't even tell... someone I can't share my feeling with...gosh am going Insane..." Ya fada Yana sniffing mucus ciki tare da kokarin maida tears dinshi again, hannu hajiya ta Mika mashi ta Mike daga idna yake zaune ta koma gabanta ya zauna tare da Dora Kai Kan kafarta sai ta Fara shafs mashi kai, she's totally confused, she have been waiting for ranar da zai daina Wannan hiding din ya Fadi abinda ke ranshi gashi he said it and she doesn't even have any words for him, Bata San abinda zata fada mashi ba at all, it's so heartbreaking seeing your son suffer for something all your investment and money can't buy, "She have taken everything mummy...my heart...my happiness...my company...my everything mummy...she doesn't even call me as her boss to report to me...kawai she does what ever she wants.. "ya sake adding going really insane, "Ayo..."mum dinshi ta Kiranshi calmly, idanuwa da suke cike da kwallan da ya Hana su zuba ya daga ya kalleta "Did you know what is meant to be will be?.." ta fada mashi hannunta kanshi, idanuwa ya lumshe gami da hadiye saliva yace "Yes iyami..." Y amsa Mata "Then don't fight to much for it...but bazaka zauna kayi folding hannunka ba...talk to her...tell her what you have in mind..." Da sauri yace "Iyami...have you forgotten she's Ahmed's girlfriend?... Ahmed is not just a friend...he is more than that..." Ya fada Yana tunawa da he knows his dirty side and he is helping him, dukda Ahmed is so annoying Sam Bai gan ranar da zai iya Zama rival dashi ba, "I know...Amma let the best man wins..." Ta fada mashi fully in support of him, da sauri ya matsa daga inda yake a gaban ta Yana cewa "Haba mummy...irin wnanan advise din Zaki bani.... instead ki rarrashine in manta da Ita.. " ya fada Kama wani Karamin yaro, Ajiyan zuciya ta saki tace "Ayomide... forget about her. She's your bestys girlfriend...Bai kamata a duk matan duniya Nan ka rasa wacce zaka so sai yarinyar Ahmed ba...ka manta daita kawai... "yanda ya Kura Mata Ido yasa ta kasa magana, "I can't mummyna...I can't iyami... assuming I can da tuni na hakura...pls advise me...what am I going to do...nasna da wuya in manta da yarinyar Nan...ganinta yau makes me want to go Gaga iyami...." Ya fada sounding so depressed, "Then tell her Mana...if ahmed ya San kana son Amira wani Abu zai faru ne...is he married to her?...balle ace Yana neman matar abokin shi?.. kou Rana baa saka masu ba...so why is his own happiness so mattered than yours...am your mother and I tell you if you love her ...if truly you love her ...tell her...if that will bring the end of your relationship so be it...Amma saga yau Kar ka sake zo min Nan looking sick kana fadamin you're in love with someone you can't tell..." Ta fada cikin serious nagging that made fajz bude Baki tana kallon shi, Daman she's not a gentle person, Bata da sanyi Hali, he can't just believe she's telling him this, he sense gaskiya a maganr ta Amma Bai jin zai iya hakan, Bai ganin he will be able to do it, he won't be able to go tell her he is dying for her "Babu inda aka ce haramun ne following your heart, kowa yasan ba mutum ke xaban who to love ne, it's all by the will of Allah...why should you punish yourself Kan abinda ba laifin ka bane...it's not as if kana da wata motive kou niyya Kan yarinyar Nan... you love her genuinely maybe More than he loves her..." Tayi adding, faiz sai binta kawai yake da Ido Yan sauraron ta, he knows she's so right, but will he muster the courage to do that, will he stand up and fight for it, "Gosh..." Ya Fada Yana dafa goshinshi "Iyami... it's not going to be easy...am not even use to talking to girls balle budurwar abokina..." Ya sake fada Mata "Then pls don't talk to me about it again...ban San yaushe ka koma Haka ba..." Ta fada cike da mamaki as she knows he is very stubborn, she wonders why Ahmed ya Zama Kaman dodonshi, why he so much valued their relationship, inda ta San why then she will understand, shi kanshi yasan in ba don ahmed is a good person ba baiga abokin da bazai iya challenging ba, kan madam Secretary he can challenge anyhow, Amma Ahmed is different, the person that stood by you, the person that drag you out of sins, he knows yanda Ahmed ya jajirce Kan Shan giyarshi, he will call him telling yaji tsoron Allah zai fada mashi duk dadin dake cikin giya Bai Kai illah dake tare da ita ba, he always tells him that he can only hide it from people Amma bazai iya boyewa Allah ba, sannan Yana fada mashi da tsoron mutum da Kuma tsoron Wanda ya busa maka Rai wane yafi...kaji tsoron shi, Ahmed is he not just any friend, he is a life saver, a loyal friend, in as much as he wants to pick his phone right now and call ya fada Mata he loves her kawai ya jira duk abinda zai Faru he can't, ajiyan zuciya ya saki yace "Iyami...I just can't...ban iyawa...ba tsoron Ahmed nakeji ba but I can't...yana sonta and she loves him too....what if na fada Mata kjma tazo ta dizgani or yasa ta bar aikin fa tunda Daman shi ya kawota... it's so difficult for me..." Ya voice dinshi na rawa,shuru mum dinshi tayi looking so confused at the Moment,he seem to have a point, yafita gaskiya Kan lamarin "I might loose all...in zo ban sameta ba... sannan Ahmed ya tsaneni...ya dinga fadawa friends dinmu ya make a move on his girlfriend...kawai iyami zanyi hakuri...if da rabon tasan am I love with her...she will...in Kuma Babu rabo shikenan Zan dauki kaddara ta..." Ya fada cikin sanyimurya Yana mikewa, hajiya was so speechless, at this point sai ya kasataji kunyar advise data bashi, "Bari in Shiga... bangarena in huta...I can't go to bintu like this..." Ya fadawa hajiya that is just looking at him Yana ficewa without waiting to hear if she will say anything, Daman she have nothing to say, she's just so sad right now, yes that's life, da akwia lokacin da komai naka bazaiyi maka amfani a wasu situation din ba, tasan inda da akwai inda zaa Kai kudi a sayo love she would have buy it for him, she would have do all in her powers to make sure he give a real smile unlike the fake one he have been wearing all this while. She's so disturbed and she wish da akwai ta hanyar da zata taimaka mashi, gashi he rejected her advise. Faiz na fita ya Shiga bangaren shi da komai ciki is still intact as Babu abinda ya dauka daga Nan ciki, kayan jikinshi ya rage ya Shiga kwanta Kan kujera ya dafe goshinshi tare da lumshe idanuwa, tunanin behavior dinshi na dazun yayi yaga Bai kyauta ba, Bai son Ahmed ya dauki haske at all, hakan yasa ya dauki wayar shi ya Kira ahmed, Kiran farko Ahmad Bai dauka ba and hakan ya mugun tada mashi hankali, abunka da Mara gaskiya sai ya dinga tunanin kilan she told him he touched her legs, kou Kuma he knew something is wrong, sake Kira Yayi Ahmed ya dauka da sallama, dan guntun ajiyan zuciya faiz ya saki before yace "Am sorry about dazun....I left without saying goodbye..." Fajz ya fada sounding ok "Really...why ka tafi Haka Nan..." Ahmed ya tambayeshi waiting to hear his excuses "Nothing...kawai... bintu called me..." Faiz yayi mashi karya, shuru ne ya Dan biyo baya kadan before Ahmed yace "Really?...Amma ni bangan kana waya ba...kawai I saw you leave in a haste with a kind of look on your face...is there anything you want me to know?..." Ahmed ya tambayeshi Kai tsaye Because he is not a fool, shuru faiz yayi ya Dora hannu Kan chest dinshi thinking of what Ahmed Said, shi har ga Allah Bai San yayi mashi wani irin kallo ba, "Haba... which look are you talking about?..."fajz ya fada cikin karfin Hali "You tell me mana..." Inji Ahmed "Ai I don't understand what you're talking about...Sam ban gane ba...I called to tell you Sorry for not saying a proper goodbye dukda ni nazo wajenka... that's all..." Inji faiZ "Ok...if you say so... it's nothing..." Inji ahmed, faiz Bai Kara cewa komai ba ya kashe wayar shi tare da mikewa ya. Shiga inda yake ajiye abun shanshi ya dauki daya ya kafa Kai ya kwanta Yana cewa "Take the pain away pls...take it away...I want to forget her.." yake fada ahankali with his two eyes closed mikeaa yayi yaje ya kulle kofar Shiga falon don Bai lokacin da zai bar gidan Nan ba and Bai son disturbance at all. Har wajsn karfe shida na yamma faiz na gidan, hajiya kadijatu still sees his car a compound din Gidan and she wonders what he is still doing here leaving his wife all alone a gida, she knows he is going through Alot yanzun Amma Bai kamata ta zuba mashi Ido ya shiga hakkin matarshi ta sunna ba, kou alhaji daya dawo daga office Sai da ya tambayi what motar faiz is doing a Gidan Nan tace mashi yazk daukan wani Abu ne Kuma Bai Dade da zuwa ba, she just covered for him don Kar ya dinga fada, fita tayi ta nufi bangaren shi, tana zuwa balcony din Gidan ta Kama handle din kofar tajj shi rufe, she knows he is inside tunda da akwai Motar shi, Dan bugawa tayi amma ba da karfi ba yanda Kar kowa yaji, she spent two minutes tana knocking baa bude ba, she's so scared Kar ace yayi wani Abu, she sees yanda yake dazun and she fears kar yayi hurting kanshi, zagayawa tayi ta bude window Dinshi taga Babu kowa falonshi, da sauri ta zagaya ta Baya ta bude window dakin kwanan shi nan ta ganshi kwance daga shi sai doguwar wandon shaddan jikinshi da singlet, "Faiz.." ta fada mashi, kou motsawa baiyi, sake Kiranshi tayi this time da Dan karfi sai yayi motsi kadan, she called him several times sannan ya tashi zaune with a very dull look, "Kai what's wrong with you..." Ta fada cikin fada tana Dan juyawa to make sure Babu kowa bayan gjdan Yana kallonta don she's a very protective mother, Bata son tana yada laifin yaranra unlike wasu daga cikin iyayen yanzun da bakinsu suke fadawa wasu laifin yaranta. Wasu kou uban yaro Basu cika Kai mashi Kara ba sai in ya Zama dole just like my mother. Hmmm Allah ya jikan iyayen mu da suka rigamu gidan gaskiya, mu Kuma da iyayenmu ke raye rabbi ya bamu ikon sakasu Dariya da Kuma farin ciki. "Dalla ka tashi ka bude kofsr...did you know your daddy is back?...he have been asking what you're doing at home...now tashi ka bude min kofar..." Ta fada mashi ta window, faiz da yake jin baccin Bai isheshi ba ya daga Idanuwa ya kalleta yace 'iyami.. just go...later...Zan...koma.. gida...I need more sleep...I haven't been sleeping well...." Ya fada yana lumshe idanuwa sannan with the way he is talking kasan something is wrong with him, "In baka son ranka ya baci tashi ka bude min kofar... right now .." ta daka mashi tsawa sannan ta juya tayi dube dube again don Kar kowa ya jita, ahankali faiz dake jan kafa ya fita, Yana San dafa bango ya je ya bude Mata kofar, komawa gefe yayi ya jingina da bango, hajiya zagayowa tayi ta dinga mashi fada yayinda faiz ke tsaye kusa da bango ya sakarwa bangon nauyin jikinshi feeling kaman ya koma ya kwanta, Saida ta Gama fada yace "Nifa...baccin Bai... isheni ba..." Faiz ya fada cikin tsantsan maye, kallon mamaki hajiya tayi mashi tare da zaro idanuwa sannan Dan Kai hancinta saitin bakinshi taji the funny smell coming out of his breath,, "Faiz...are you drinking?.." ta fada mashi, Dan bude idanuwa yayi ya kalleta ya maida idanuwan ya lumshe yace "Yes... for a..very long time...very very... long...time....na Dade...Ina Sha..."if you see yanda yake magana kasan it's the alcohol not time, hajiya kadijatu da hankalin ta ya mugun tashi da gudu ta shjga dakinshi taga kwalban daya sha kasa, yau Bai tuna ya boye ba it's on the floor, da gudu ta sake dawowa waje rike da kwalban tana cewa "Faiz!...is this real?...kou am dreaming..." Ta fada idanuwanta cike taf da kwalla, "Iya..mi... it's fucking real..." Bai Karasa ba ta katsameshi da wani irin Marin da yasa ya zaro idanuwa lokaci guda. Alhamdullilah 2/5/21, 3:18 PM - Ummi Tandama: Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. 23 "Iyami!!!..."ya fada Yana shafa cheek dinshi da ta Mara yayinda yake sake lumshe Ido but the pain is on bearable, inda ya samu enough rest da abun zai sakeshi, Amma yau Yasha da yawa and baccin Bai isheshi ba, he tries as hard as he can to stay awake Amma, Ina, ahankali ya Zama ya zauna kasa with his head down still saying "Iyami...it hurts.... badly..."ya fada sounding real drunk, hajiya Dora hannu bisa Kai tayi ta Fara kuka taba magana da yarenta tana cewa na Shiga uku my enemies have succeed, she was like going crazy ta maida kofar ta rufe tana Kiran "Faiz...faiz ..why.." ta fada cikin matsanacin tashin hankali da Kuma kuka, she have never witnessed anything like this her whole life, har Marin kanta take tana cewa "Some one should wake me up from this bad dream...this can't be real..." Take ta fada Tana kuka tana kallon faiz dake zaune kasa dafe da cheek dinshi kanshi kasa Yana son komawa bacci "Faiz!..." Ta fada da karfi sai Kuma ta rufe bakinta gudun Kar aji abinda take cewa har a kaiga asking dinta what is happening, faiz daga dull eyes yayi ya kalleta ya saukesu, da gani kasan he is far away from sanity, she was so helpless watching her drunk son, she's just imagining what will happen on har alhaji yaji wannan Maganar, he will just disowned him without a second thought and she knows Babu abinda zaa Fadi duniyar Nan da zaisa ya maidashi cikin yaran shi, she wants to strangle him to death saboda bakin ciki Amma what good will that do to her, she knows it won't help matters at all, kokawa cikin bathroom dinshi tayi behaving like a mad person, tana Shiga ta wuce bedroom dinshi Nan ta tarda inda old bottles dinshi suke cike da fridge, she was so motionless, she remembers when she caught him da safe da smelly mouth ya boye Mata, she knows this is not about Amirs because it has been going on for a while but she wonders when, now she knows why in ya kwanta sai ya Dade Bai tashi ba, she still can't believe her son is a drunkard, ruwa ta deba Mai Dan yawa cikin toilet Dustin ta fito dashi zuwa inda yake zaune going back to sleep har yana kokarin kwantawa kasa ta malala mashi ruwan a firgice ya Mike don Bai kaunar ruwan sanyi at all, face dinshi ya Fara gogewa Yana kallon mum dinshi dake Kuka, ahankali ya Mike tsaye ya nufeta still looking terrible, now he is a bit Normal than before, "Iya... what's wrong..." Ya tambayeta Yana kallon jikinshi da kuma dan rawan sanyi, "Fajz why...me yayi zafi Haka ..why should you choose Such an evil way of life..."ta fada mashi still crying, faiz sauke gaze dinshi yayi don yasan asirinshi ya Gama tonuwa, inda zaa kasheshi Bai San lokacin data bude Mata kofar ba, he wouldn't have done that at all, sai murza idanuwa kawai yake, what will he tell her, how will he explain this to her z she looks so heart broken, she's so disappointed in him, da akwai look of anger da Kuma tsana a idonta, tears keep flowing, what is he going to tell her, nothing will really matter, bakin shi na rawa yace "Am... sorry...iyami... sharrin shaidan ne ..I tried controlling...it...Amma it's uncontrotable...." Ya fada Kanshi still trying hard to keep his eyes open, "For how long..." Ta tambayeshi cikin hawaye tana Zama Kan daya daga cikin kujerun dakin, "Tun ...a Chan...sau Daya kawai...Nasha...I wanted tasting what people take as a normal drink...kowa na chan...Yana Sha...ban San it's something dangerous ba... something I will be addicted to.... wallahi I hate it but... can't stop it...am sorry.. for the disappointment...." Fajz ya fada Yana bude idanuwanshi ta karfi da yaji, hajiya feels so messed up, she feels tunda Amira tazo office din faiz as his secretary his life is good, Bata San da akwai bigger problem ba, she knows what is addiction, she knows how difficult it is to stop, Babu abinda zaiyi Mata maganin wnanan matsalar sai adua da Kuma bashi taimakon da yake bukata, cursing, shouting or bad words won't help this, this is way out of her hands, "Inna lillahi waina ilaihi rajiun ... international education baiyi min Rana ba..." Hajiya ta fada cikij hawaye, faiz dake zaune Kan kujera yana lumshe idanuwa cewa yayi "Am sorry..." Ya fada kanshi kasa, she was crying Like a baby, faiz komawa yayi gabanta ya zauna ya Dora Kai Kan kafarta hawaysnta sai faman zuba a kanshi kawai yake, he couldn't stop her, she spent good 30 minutes cur tana kuka before tace "Tashi kaje kayi wanka...ka tafi gidanka...Amma promise me daga yau bazaka Kara ba...pls I beg you..." Ta fada mashi cikin kuka, ahankali ya girgiza Mata Kai before yace "Wallahi mummyna...ban iyawa... ahmed help me Amma Still na kasa dainawa at all...If I don't drink I can't sleep... it's like the only thing that make me sleep..." Ya fada mata Kai tsaye,, "Then try harder...I beg you to try harder...kasan abinda hakan zai jawo kuwa... drinking away your life is the worst thing to do to yourself... you're still in a small stage Amma in har baka daina ba wallahi wata Rana zaka dinga yawo kana Sha ne... lokacin bazaji kunyar kowa ba... you won't care who is watching you...is that the kind of son you want to be?. Is that the kind of father you want to be to your children?..." Fajz sai girgiza Mata Kai kawai yake alaman Bai son ya Zama irin wnanan uban kou Dan, she's so confused, hajiya rasa inda zata saka kanta tayi, har rokanshi kawia take ya daina, she knows force kou zaro idanuwa won't help solve this huge problem, she have to look for a way to help him out of this Amma Dole ta hada da advising Dinshi, Mikewa faiz yayi ya shjga wanka ya sakarwa kanshi cold water yanda zaiyi Saurin dawowa hayyacinshi, she stood under shower for over 30 minutes ita kuma hajiya ta goge idanuwa ta koma bangaren ta ba don komai ba sai don tayi sallah, kafin ta dawo sai ta Tarda faiz ya shriya looking so ok and normal, cikin ranta tana tunanin a Haka yake yaudarsnsu, he will drink to stupor then later come out looking ok and normal alhalin Yana da matsala, tana San tana da babban aiki a gaban ta but who is going to help her in bringing her son to Normal, yanzun dai ba lokacin nuna iko Kan Dan bane, yanzun lokacin nema mashi lafiya ne, "Mummy am sorry..." Ya fada Mata kanshi kasa, zata bude Baki tayi magana sai ga alhaji ya bude kofar, she closed the door but forget to lock it, she just prayed Bai San abinda ke faruwa ba, "Kai me kake gidan Nan da tun dazun kazo Kuma baka tafi ga..." Alhaji daya dawo daga masallaci ya Tambayi faiz "Daddy...ba komai...wasu abubuwan nake son parking ne..." Ya fada mashi, alhaji kallon Hajiya yayi yaga her eyes are swollen "Wani avu ya faru ne?.." ya tambayeta, "Aa... nothing..." Ta fada Yana Mikewa kawai sai ta fita before she Burst into another tears. Bintu Kam fajz Bai Dade da fita ba ta gama abinci tayi arranging dinning wanna ta sake  wanka tare da sake wasu sexy dress waiting for her husband Amma Kuma Bai dawo ba, she wanted to call him Amma sai ya Zama Kar ya kasance ta matsa mashi tund Bata San abinda ya rikeshi ba, Haka ta zauna zuwa karfe hudu tana jiranshi, still ta danne Bata Kira shi ba Saida yaga biyar ta Kira Amma Kuma Bai daga ba, she was disturbed Because she called for several times baa dauka ba, bada abincin data dafa tayi ga masu gadi ta sake shiga kitchen ta Fara hada wani, she was weak thinking of her husband. Fajz Bai Shigo gidan ba sai wajen karfe takwas da rabi, he saw her miss calls bayan ya dawo daidai Amma what will he say, Yana dawo tayi Saurjn mikewa tayi tare da Saurin tarbeshi with a happy look saidsi data ga ba Kayan daya fita dasu bane don she's the one that gives him what to wear sai damuwa ya dan bayyana a face dinta for a second sai kuma ta dawo da smile "Baby...am so sorry... office din ahmed naje...sai na manta wayata chan...sai naje gida nace Bari in jirashi sai bacci ya daukeni...kinsan Bai Dade da kawo min wayar ba...kawai sai na sake wanka na sauya Kaya ...am sorry my queen.. " ya fada Yana hugging dinta, she's to good da zanyi misbehaving daita, inda anyhow girl ce ita da tuni ya dinga nuna Mata she's not his problem Amma bintu have shown him pure love, she deserves nothing less at all, hurting her is not in his agenda, not intentionally. She loves him so she believes everything he told her, "I was sick and worried fa..." Fada mashi "Am sorry..." Ya fada mata, juyawa tayi ya kalleta yace "Baby...hope you won't cry for me tonight..." Ya fada  sounding naughty All because ya faranta Mata not because he is in need of anything at all. Murmushi kawai ta saki without saying anything, "Baby kin cin abinci nayi...am so farmished..." Yayi adding, Nan dai tayi feeding dinshi like she use to, tunda sukayi aure Bata gan yaci abinci kaman hakan ba, he almost eat all food meant for two of them, karya tayi mashi tace taci so he feels free and eat, tea kawai ta Sha ta kwanta, he tries as hard as he can to mate with her today again, she still cries Wai Yana Mata zafi, deep down Kam yace "Sai indai ke Kika nema but as for me na Gama neman wani Abu wajenki..."ya fada cikin zuciyar shi Amma sai petting dinta kawai yake Yau ne aka Shirya advertisement Wanda Amira ce zatayi, cikin wani hotel samu kitchen dinsu Mai Dan banzan kyau, Ana iya using kitchen din su hajiya kadijatu alhaji yace a tafi inda ke da better atmosphere, an samu Mai video coverage from a big company da suke da good camera, sai an samu huge make-up artist, an samu Yan ingredients da zatayi using dukda it's not going to take long Time, ta nunawa alhaji abubuwan da ya kamata ta fada lokacin advertisement din and kou single gyara baiyi Mata ba,asalima Bai wajen saidsi kawai he provides anything they're going to need, already an dauki some videos ba product dinsu Wanda yake cikin new packaging, and an dauki some few parts of yanda suke producing and environment, Saida akayi Mata make up Mai Dan banzan daukan hankali,when she looks at herself she couldn't believe she's the one saboda yanda face dinta ya koma, she's so alluring and she loves it herself, sanye take cikin doguwar rigar Wanda anyi mashi dinki Mai kyau, sai aka Dora Mata apron da sunan company da Kuma hoton oil din, first was the photo shoot, an dauketa pictures da rike da oil da hannu daya sai kuma dayan tayi alaman ok dashi as directed by the director, sai daga Nan aka Shiga kitchen, she was a bit nervous as it shows on her face, Saida akayi cutting like several times, she have never been on camera before, not like this, tsakanin ta da camera sai pictures Amma doing video is a little bit hard, it takes so much time Amma daga baya akayi and it was perfect, her voice was coming out loud and clear in harshen hausa, it was in two parts, hausa da kuma turanci, she did both perfectly telling them how using red their red oil will help boost their eye health and wasu abubuwan, she showed in the advertisement yanda man ke ja sosai a cikin abinci, she did it like she's meant to do it, as she was acting it she remembers Habib, she prays he sees this, she wants him to know he didn't ruin her completely, she wants him to know she bounce back and doing great, she looks so happy, she give it her best and it came out perfect, it is like she's born to do this, sanda Wanda ya dauka ta tafi office din alhaji ya nuna mashi the video dukda baiyi editing ba alhaji was like "Bravo bravo bravo!!!..."ya fada cikin matsanacin farin ciki, it came out perfect, tun kafin Wanda ya dauka ya tafi Amira ta bukaci ya tura Mata kou pictures din yace Kar ta damu zai dawo ya tura Mata Amma sai anyi editing that Basu turawa basuyi editing ba. She's so eager to recieve thsm, alhaji personally called and thank her and she was honored. Fajz Kam Bai San abinda is faruwa ba, sabuwar damuwa ya shiga as he loves goes higher by the day, yanzun saidai ya wuni Yana rubutu dayaga bintu zata zo Sai ya boye, ga mum dinshi calling several times asking if he is ok, ga bintu da he won't mind staying away from for a very long time as all he desire is to be alone, he wants to stay in loneliness sai yanzun ya gane why mutum zaiyi aure yayi saki da wuri, ya tabbatar inda bintu is a stubborn wife da tuni ya saketa, kou kwana uku bazatayi cikin gidan ba sabida, yanda yake jin knashi, nothing makes him happy at all, he prays and ask Allah to remove her from his heart ammam tamkar he is asking for additional love. Ahmed ya daina kiranshi like he use to shima Kuma Bai sake kiranshi tun wannan ranar ba, he is so depressed that bintu ta fara Gane cewa something is really wrong with him, sai ta tambayeshi abinda ke damunshi sai yace he is alright, duk sanda zata tashi cikin dare zata ganshi zaune with his two eyes open, she have never seen him sleeping sai da Rana, it makes her think of the secret she told her, sai ta Fara tunanin kilan rashin baccin ne matsalar da yake dashi, she remembers sanda in suna waya sai yace he wants to sleep early, in ad much as Bai nuna Mata komai she's feeling bad, she feels something is going on and Bai fada Mata, if she insists on asking what's wrong sai ranshi ya bace ya nuna Mata ta daina damunshi, yau Kam daya tashi sai ya raba bedroom daita, when she came inda ya Shiga sai yace ta koma he wants to be alone, kuka bintu ta farayi tana asking if laifi tayi he should tell her, "If it's about me pls tell me...if am not a good wife tell me wallahi Zan sauya.... if da akwai abinda nake Yi baka so tell me Zan daina..." Ta fada tana tsaye bakin gadon da faiz ka zaune tana kuka, "Pls...if don Ina kuka ne... during sex... wallahi na daina..." Ta fada still crying, faiz was feeling bad and this her tears makes it worst, hannu ya Mika Mata ta Kama hannunshi ya jawota jiki Yana cewa "Baby... it's not about you at all... it's about my heart...Ina cikin matsala da damuwa ne...and the only thing I need is a little space...and pls don't ask me what the problem is...when I solve it everything will be alright again,. Ya fada Mata Yana shafa Mata Baya, bintu dake hawaye Kallon shi ta dingayi, gashi she can't even ask tunda yace she shouldn't ask. Ahankali ta Mike ta bar dakin, faiz kasa sukuni yayi ya Mike ya bi ta sai ya tardata zaune tana kuka a dakinta, shi ga yayi ya Fara Bata hakuri yace ya fasa barin dakin, Nan Suka kwanta Tarae Yana ganin tayi bacci ya bar dakin. Wace gsri aka tura video din advertisement din to manyan tv stations irinsu channel, ait, NTA arewa 24 da sauran su, alhaji ya kashe kudi sosai as an bada pictures din Amira Wanda zaayi Manyan banners dashi a cikin gari, he wants the banners to reach all the 36 States and some local government, he paid for 500 banners with the picture of Amira, literally Amira ta Zama celebrity Amma vata sani va, yasa an biyata 500k a account dinta maimakon the initial agreement, he loves her job and decide to compensate her, sanda Ahmed ya fada Mata yayi recieving such huge alert from the company she was surprised, she have to call alhaji inda ya fada Mata it's a bonus for job Weldon, kawai she can't just believe inda rayuwarta ya dosa, in few months ta samu abinda Bata taba tunanin zata samu a life time ba, she was still in one corner of her room looking at one spot in the room, Banda tunani Babu abinda take, "Is this me?.." ta fada under her breath, wato situation din rayuwa doesn't determine your future?, It can't stop you from attainting your level, she's just so speechless, her business is moving perfectly, a yanzun she can boost of 1.5m na kanta, "Wato Haka rayuwa yake..." Ta sake fada Bata kou blinking, just got last few months she feels she's not going to make it in life. Yes this is how it is, for long as you are strong, you past doesn't determine your future, in t doesn't stop you from being a strong huge and better person, some parts of this story is not a mere fantasy but real, wasu zasu ce shikenan ta su takare, ai tunda anyi min kaza da kaza ai shikenan, go and check history of Manyan Mata na duniya duk suna da violence history, some of them have been abuse several times, wasunsu are molested, wasu suna da Yara out of wedlock, they all have they're history to tell, those celebrities suna da bad side dasuka boye to become someone better, don't just sit there waiting for miracle to happen, make it happen, make it real, if Baki iya aiki ki samu sanaa,kou awara ki dinga soyawa Yara suna sayar maki kina biyansu, the awara doesn't matter it's the blessings of allh that matters, if Allah ya sakawa abun ka albarka then no one can take it aywa from you, the little you neglected can be a huge way to success to you. "Is this me?!!!..." Ta sake fada cikin ihu still sitting so motionless. *Are you looking for what to wear in order to look UNIQUE and CLASSY ? Well if YES then MEEDAH'S COUTURE got u covered we deal in different kinds and types of campalas (adire) i. e material campala, atampa campala u just name it and our products are very AFFORDABLE 👌🏼also if you don't want STRESS we also sell SEWN campalas with very UNIQUE designs so you don't have to go through the process of buying shadda and start looking for what design or style to sew and the most AMAZING thing is we are just a call away so u can CONTACT us on 09013851300 or 08109572036 and we deal both in WHOLESALE and RETAIL and delivery is nationwide put a call through and i PROMISE that you won't regret it, EID is around the corner so rock it with US💃🏼💃🏼* Alhamdullilah 2/5/21, 3:18 PM - Ummi Tandama: 24 "Nice Nan?.."Amira ta Kara fada cike da surprise again, ba kowa zai Gane halin da take ciki ba, she's someone that doesn't think much about life, she wasn't expecting too much, kawai all she wants is to settle down, be a good and obidient wife and a good mother, take care of her home, that's all, kou da ta samu matsala da Habib ya sakata Viki Bata taba tunanin Zama wata ba, kawai in ya dawo ya aureta her dream is fulfilled, that's all, then Ahmed Changed everything, shi yasa she can never be without him, nor matter the situation, if har ita zata bude Baki tace zatayi proposing to him she will do it, she won't be ashame of anything, she loves him for he have given her a new life, with his help and support, she will love him for eternity, she will do anything in her powers to make him happy, she have no reason to make him sad or cheat on him, right now he is the most important male in her life daga dad dinta,  tana cikin wannan tunanin aka kirata, Nan  yaron Wanda ya dauki video yace an tura Mata both videos da Kuma pictures, da sauri ta bude datanta ta duba message dinta Nan taga wannan pictures din kaman ba ita ba, "Am I this beautiful?..."ta Tambayi kanta tana scrolling through the pictures, video din ta bude ta kalla, it's a very short video but it's so captivating, da sauri ta Mike ta fita Tana cewa "Mummy...zo ki gani...an turo min..." Ta fda cikin serious excitement tana fita daga dakinta da gudu, kafin ta iso falo hajiya dasu nazifa sun fito falo, Nan ta Fara Nuna masu tana farin ciki, hajiya amsar wayar tayi Tana kallon pictures din, "Masha Allah... they're so beautiful..."hajiya ta fada,nazifa can't just find a word to suit the picture sai "Wow wow wow wow..."kawai take maimaitawa cikin farin ciki feeling happy it's her sister here, da sauri Amira ta amshi wayar ta turawa Ahmed ta WhatsApp sanna ta Fara turawa each da akwai caption din da ta Dora Kai, daya rubuta "Allah bless this company" ta rubuta under picture din, another picture Kuma tace "Beautiful me..." Another ta rubuta "Don't forget to buy our oil today... it's the best red oil you can get around..." Ta Dora sai Kuma another picture ta rubuta "Patronize us today and enjoy healthy living..." Ta sake Dora, har video din ta Dora, people where like is this really you, Masha Allah, barakallah, message nata shigo Mata ta koina, for the very first time data mance da wani Abu Wai Habib, her heart was over joyed so she forget about pain and agony da Kuma betrayal. FaiZ na duba load of status dinta as he is always Among those that view her status, Bai chatting da kowa, kou an tura mashi message Bai ciki dubawa ba, if you need reply he will call you kuyi magana Amma baj da lokacin chatting da kowa, before sai yayi days Bai kunna data ba Amma yanzun ya Zama mayen kunna data ba don komai ba sai don yaga what she's up to, one thing is she hardly write on her status sai pictures din kayanta, if she writes kuma it's only big alhamdullilah, the first picture he saw make him say "Kutumar uba..." Ya fada very loud da yasa Bintu dake zaune kusa dashi ta kalleshi tare da asking "Baby what's the problem?..." Ta fada Tana matsawa kusa dashi ba don Komai ba sai don taga what made him release such heavy insult faiz tuni ya tafi wata duniyar as he stares at the pictures, it seem the last of more beautiful than the first, idanuwanshi duk waje Yana kallon pictures din, he was so take away, the video ne ya Fara playing as she talks and smile at the same time "Kutumar uba..." Faiz ya sake Fadi yayinda bintu ta karaso ta Dora kanta Kan shoulder dinshi ta Fara jin abinda Amira ke cewa "Baby...is this not your secretary?..." Bintu ta fada cike da mamaki as kou kadan bata ganeta ba, "She...is..."faiz ya fada Yana sake maido video baya Yana kallonta, sauke Idanuwa yayi ya kalli bintu that is with him yace "Wato sun Gama rainani...don ban zuwa office...sai su dinga abu bada izinina ba... wannan ai iskanci da raini arziki me... nonsense...ya zaayi ni da company na saidai Inga...Ana abu...baa sanae Dani...why stupidity..." Ya fada sounding so crazy  Yana mikewa daga inda yake as kou kadan abi son abinda zai taba shi Kuma yana Mai jin wani irin haushi da kuma kishi ba don komai ba sai don she's the one that did the advert, he wondered why she will do this, why she will share her beautiful face to the world to see, why she will ahmed let her do this, shi dai yasan right now he feels like shouting, bintu thinks the anger is because he didn't know, wato because they didn't inform him zaayi, Bata San there's more to it ba, Bata San the anger is is different ba, she's so adamant, Bata San yanda yake magana is out of kishi ba "Why zasuyi min Haka... are they trying to sabotage my company...this is uncalled for...this is stupid...kawai don nayi aure Ina gida sai ayi kokarin turani out of my company...why nonsense..."ya fada cikin serious anger, bintu sai kallon yanda yake Kai kawo Yana maida video baya Yana  magana take, she hears the same sounds ma video like 10 times now sai fada yake "Baby...pls.take it easy...nasan.daddy ya bada permission...I know..."Bata karasa ba yace "Will you just shut up!!!.." ya daka Mata tsawa da karfi Yana adding "What did you know about company and business... you are full house wife and don't interfere in company affairs..." Ya fada sounding so insane,taga yanda Idanuwanshi yayi ja sosai and she knows it's a serious matter, ita a nata tunanin it's about sabotaging his company not about sabotaging his heart, batasan right now wannan fadar da yake na kishi da Kuma sabotaging heart dinshi da akayi bane, yanda yayi Mata ihi was way out of control Wanda hakan yasa ta Mike ta bar mashi falon yayinda faiz ya shjga Halon matsanacin damuwa sosai zuciyar shi sai bugawa yake da karfi, he is feeling total jealousy, total pain, hannunshi sai rawa kawai yake, replying dinta yayi da just "Send..." Ya tura Mata under the video yayinda ya bi dukkan pictures din yayi screenshot dinsu, Amira was online so da maganar shi da Kuma turawan ta Bai Kai minti guda ba ta tura mashi Kai tsaye, faiz was so confused, hannunshi na rawa ya Danna video call, Amira was surprised to see him call her on video, she's not decently dressed so she have to look for hijab, fajz rike kugu yayi ya fita compound with lots of heart beat, he didn't expect her to pick sai gashi tayi picking sai kiciniyar gyara hijab din kanta kawai take, sai kallonta yake, saids ta gama daidaita hijab din tayi sallama tana kallon faiz dake kallonta kaman madubi, out of control ya kashe call din don Bai ma San abinda zai fada Mata ba, he can't just control this, kallon iwatch sake hannun shi yayi yaga it's past 6,. Fita yayi daga WhatsApp ya Kira number ta, Amira data rasa what's going on picking tayi da sallama "Kina Ina..." Was what he asked her Kai tsaye, shuru Amira tayi for a moment sensing how he is talking before she said. "Gida..." Ta amsa mashi waiting taji what else be will say, "Daga hospital zuwa gidan ku...how many minutes..." Was what he asked her Yana dafe da goshinshi sounding so confused, "Wanne hospital..."Amira ta fada cikin confusion, "Inda akayi admitting dinki" ya fada jingine da bango with his two eyes closed tightly listening to how she talks "Oh...babu nisa... it's few minutes...daga wajen zuwa gidan mu.. " ta fada wondering why he is asking, right now faiz Bai damu if zasuyi clashing da ahmed ba, shi dai kawai he wants to see her, he wants to ask her why she will show her beautiful face to the world, he wants to give her double of what his dad pay her don Kar a watsa wannan video da Kuma pictures, he won't bare seeing her on television station spreading her beautiful smile and face for free, many will come to her if they see her, his problem won't be only Ahmed but lot's of people, Bai damu the company should crash ba Amma Bai gan reason that will let him go viral ba, "Ki Aiko kou Kuma kizo wajen hospital in the next 30 minutes..." Was abinda ya Fada Mata, Amira Shuru tayi wondering why this now, "Sir...Zan Aiko...Mai gadin mu...in kazo..." Ta fada mashi, Bai sake cewa komai ba ya kashe wayarshi, tura wayar yayi a  aljihunshi ya saki Ajiyan zuciya so loud, tunawa yayi da Bai kyauta da yanda yayiwa bintu ihu dazun ba, he knows she will be broken and sad, he wouldn't want her to be sad yasan it's not a crime to love someone who doesn't love you, just like the way he is feeling for Amira and Bata San Yana rayuwa ba, he won't want to wulakanta shi because he loves her just the way bazai wulakanta bintu don Yana son amira ba, kawai he wish she will understand how he is feeling, Bai son tana zuwa kusa dashi sosai but she won't mind sitting on his lap from morning to night like a baby doll, dare ma she wants to see her body in his but not sexually, ita dai she loves him, ciki ya koma ya nufi bedroom dinta ya ganta kwance "Baby...kina hutawa kenan..." Ya fada Mata da sauri ta Mike zaune with a smile tace "Yes..." "Sorry about yanda nayi maki ihu dazun..." Ya fada Yana Kama Mata hannu tare da mikar daita tsaye, "Haba baby it's nothing fa...kawai it's my fault...like you said I know nothing about company or business.  Am a full house wife... your wife...so Bai kamata in saka baki ba..." Ta fada calmly,shuru faiz yayi Yana murmushi Yana kallon ta, he knows she's a wonderful soul, yasan in har zai auri Amira then bazai iya adalci a tsakanin su ba as he knows he loves her like crazy it's Kuma bintu ba hakan bane a zuciyar shi, hancinta ya Dan rike yace "You're one in a zillion... yanzun dai zanje ganin Abba in dawo...hope Babu abinda Kike bukata..." ya fada Mata calmly "Baby...zanje..." Yanda faiz ya sauya face yasa tayi Saurin yin shuru tace "Ba komai..sai ka dawo..." Ta fada mashi, kiss yayi Mata a kumatu yace "Alright..Bari inje in dawo.."ya fada kaman bashi yayi Mata wani irin kallo ba, car keys Dinshi ya dauka ya fita daga gidan ya nufi gidansu Amira.   Amira ta Shiga mamakin why he is coming here, Bai taba zuwa gidan ba, she wonders what is happening, she just pray it's not something bad don faiz is a man with many behavior, she remembers behavior dinshi at the restaurant last time, kou sau Daya Bata maida hankalo tayi tunanin abun ba tunda bashine gabanta ba, she didn't think twice about how he keeps touching her, like seriously she thought it's for her secretary, she thought she's dating her boss which is something bad, taso ta Bata advise sai ta Fara tunanin it's non of her business tunda ba girman ta tayi ba asalima she's even educated than Amira kawai matsayi Allah ya bawa amira, taga yanda faiz ya dage Yana kallonta Yana saksr Mata murmushi ita Kuma sakarar was smiling back Bata San it's a set-up ba, a maganar gaskiya ba yarinya bace tunda kou ta dressing dinta kasan she's from a elagant home so she won't tell her what to do, kou kadan Amira Bata bossing dinta around, she always ask her to do what's necessary, wasu aikinta ma da kanta takeyi. She was so restless waiting to hear what he is coming to do, she just can't wait yazo taji, she hopes it's not about her job, Bata Wasa da wnanan aikin, she knows tana da kafa a company din tunda alhaji yace in da akwai wata matsala she should report to him directly that his door is always open for her Amma she just pray it's not a problem, she have never received male visitors in her whole life, her only visitor is Habib, shima ba visitor bane, he is always with her tunda gjda daya kawai suke bacci kou Kuma unguwa ke rabasu, sai Kuma ahmed, shima Basu taba tsayawa waje sukayi Hira ba, most of their discussion is on phone kou chat or video call, sai yanzun wannan da ya taho, Wannan da Bata San mission Dinshi ba, she's having a good day Amma yanzun she's somehow weak, kaman ta Kira ahmed ta fada mashi ga faiz nan zuwa sai kuam ta Fara tunanin for what reason, she shouldn't do that, she knows he is not going to come, he hardly comes, dakin mum dinta ta koma looking dull compared to dazun, "Mummy...Wai boss Dina ya kirani...yace gashj Nan zuwa..." Ta fada calmly with damuwa all over her "Toufa...what happened...kou kinyi wata laifi ne..." Hajiya ta tambayeta tana kallon yanda jikinta yayi sanyi "Wallahi mummy Babu abinda nayi mashi... at least not to my knowledge...nidai nasan banyi mashi komai ba..." Ta fada kanta kasa "Alright...then feel free...In yazo munji ai..." Mum dinta ta amsa mashi, "Wai sister wannan Dan dizgin ne zai zo Nan?..." Inji nazifa, Dariya Amira tayi tace "Eh Shine...he is not bad fa...kawai shi kaman hawainiya yake....Yana sauya launi at all times ..at times nice at times Kuma hard..."Amira ta fadawa nazifa that already caption him as someone with huge ego, mum dinta was just looking at her tana sauraron how she talks about her boss, "Lallai Kam..Amma wannan da ganj zai fi jijji da kanshi...mutum kaman mace..."inji nazifa, Dariya duk sukayi, Amira fita tayi ta je wajen Mai gadi ta fada mashi zatayi bako Kuma Bai San gjdan ba zaizo wajsn hospital dake Kan second Street ya taimaka in yazo ya rakoshi gidan Nan, Nan Mai gadi yace ba damuwa, komawa ciki tayi ta zauna falo waiting for him to come, asiya da nasir Suka dawo daga Islamiya Nasir yayi hugging mum dinshi itama ta daukeshi ta rungumeshi, "Habibi na..."ta fada tana Kallon wannan idanuwan that won't stop hunting her, murmushi ya sakar Mata Yana rungume daita, "Yanzun ka Shiga ciki...anty tayi maka wanka kaci abinci sai in kawo chocolate..."ta fada mashi, da ganin fave dinshi Bai son barinta sai da tace "In baka tafi ba ban baka Chocolate sannan ya shjga ciki, wannan hijab data saka lokacin da ya kirata video call shine jikinta har yanzun, Bata wani sake dressing kou wani Abun ba she's just waiting for him to come and go so that she will continue with her happiness, sallah magrub aka Kira kawai ya Shiga ciki tayi, Bata Dade da idarwa ba ya kirata a waya, tana ganin shine gabanta ya dinga faduwa Sosai, picking tayi Kai tsaye yace "Nazo..."ya fada Mata, faiz was mustering serious courage don yaga in har Bai tashi tsaye ba yana iya mutuwa, wannan Yarinyar tana jya Zama ajalinshi, he thinks da gatanshi da komai Amma gashi kwanciyar hankali na neman gagaranshi, he have to make a little move, nor matter how tiny the move may be, "Uban da yace ka kawomin beautiful sexy girl office Dina..."faiz dayayi relaxing yaja jiran Mai gadi yazo daukanshi ya fada referring to Ahmed. Amira Kam sai da ta fita tafadawa maigadi yazo Kuma ta fada mashi ya bude mashi gate ya Shigo sannan ta koma dakin mum dinta ta fada Mata yazo, ita sai hajiya Tana ganin damuwa da Kuma tsoro Kan face din amira "Amira..."ta kirata "Naam mummy..." "In har kin San bakiyi komai ba ki saki ranki Mana...Naga kaman kin damu..." Inji mum dinta, murmushi Amira ta saki tace "Ok...ni kawai am wondering why he coming ne..." "Kika kwantar da hankalin ki Nan da minti talatin kin gane dalilin zuwanshi..." Hajiya ta fada Mata, shuru dai Amira tayi Bata ce komai ba "Wai anty Haka Zaki je bazaki Dan saka kayan gayu ba...wannan boss dinki da ke da gayu in Kika ci kwalliya Yana iya kyasawa fa..." Nazifa ta fada tana Dariya, daure face Amira tayi don Bata son irin wannan wasan dukda tasan bataga irin kwaliyar da zatayi that will attract such guy to her ba, and if she's lucky he became attracted to her he will surely run away when he hears she have a child out of wedlock, har ga Allah Amira thinks da wuya wata mace ta burgeshi a waje as she thinks his wife is classy and elegant, right now she thinks suna chan suna Moran rayuwar aurensu, she feels rayuwar su is something of Joy, Bata San abinda zuciya keso daban ba, kallon yanda Amira ta hade face nazifa tayi tace "Sister Naga Kaman ranki ya baci..." Bata Karasa ba sai ga sallamar Mai gadi a bakin falo da karfi, da sauri Amira ta mike tana cewa " Ina jin ya kawo shi" ta fada tana takawa da sauri zuwa falo, Nan ta hangi Mai gadi a bakin kofar dakin yace "Hajiya gashi yazo..." Ya fada Mata "Ok... nagode...gani...nan zuwa..." Ta amsa mashi tana komawa ciki, "Mummy Bari inje in dawo...yazo..." Ta fada Mata sannan ta juya Tana saka slippers dinta, tana fita ta hangi faiz cikin Motar shi da always Yana daukan Ido kaman baa Hawa. Heenerh special turaren n humra,we have halut,gabgab,sandal flix,kajiji,hawi,kuskus,farin humra ,humra na zuwa turaka baki,n brown humra,zaki shafa yayi kwana da kwanaki a kayanki,kd nake da zama ina aikawa duk garin da kikeso,a tuntubeni ta nan 080 36987344 Alhamdullilah 2/7/21, 4:57 PM - Ummi Tandama: Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. 25 Fajz dake zaune cikin Mota na hangota ya saki Ajiyan zuciya tare dacewa "You can do this...yes you can..Kaine fa faiz...the stubborn faiz..." Ya fada yana kallon Amira dake nufo inda motar shi, even the way she walks he likes, inshort Bai taba ganin inda zaa ce kana kallon mutum komai nashi na dauke maka hankali kamam Amira ba, he so much loves everything about her, "My worst nightmare..." Ya sake furtawa, Yana kallon ta, it's as if she talks for ever to walk to him, now he is thinking of what will happen if har akace Ahmed yazo yanzun, what will he tell him, in ma Ahmed Bai zo ba what will be his explanation to him Kan why yazo gjdansu because he feels zata fada mashi duk abinda ya faru, right now he doesn't care, he doesn't care anymore, at Least she should know he is suffering, ya Bata kou hint ne kadan ya Bata, he is tired, he keeps looking at her shadow that har ta iso wajen shi Bai sani ba, "Sir..." Amira da can't wait to get this over with ta fada as she walks towards his door, taga he is totally lost, he is so absent minded, tana Kiran sir yayi Saurin daga Ido, it was as if Tana spot daya yana  kallon ta, Sam Bai lura da ta karaso ba, "Zagayo..."ya fada Mata, Amira dai Bata ce komai ba ta zagaya ta bude motar ta Shiga Amma Bata rufe kofar motan ba, ahankali faiz ya juya gareta ya kalleta ya sauke idanuwanshi, gaidashi Amira tayi ya amsa voice dinshi na rawa, he is so nervous, if you see how he is shivering from inside sai kace ba namiji ba, "Sir gani..."Amira that is shivering from inside too ta fada mashi waiting to hear why he is here to tell her, faiz na maza yayi yace "How much did dad pay you to do that.... advertisement..." Ya fada Yana kallon ta, Amira Dan Satan kallonshi tayi tace "Bai ...Bani kudi ba...sai dazun..." Ta fada gabanta na faduwa as being in the same car with this hot guy gives her some kind of awkward feeling "Ni..ba abunda...na Tambayeki...bane....nawa aka Baki...kou kyauta Kikayi mashi..." Ya sake asking dinta sounding so calm, "500k..." Ta amsa mashi atakaice ta daina dragging maganar "I will give you 1m..." Bai Karasa ba ta zaro idanuwa waiting to hear what the end of his  statement will be "Don ki fada mashi Kar a yada wannan videos da kuma picture...in yaso sai ki maida mashi 500k dinshi a samu wata a Bata ke Kuma kin ci ribar 500k..." Ya fda Mata sounding so bossy as usual, it's like he have a royal blood, yanda yake magana baka cewa da akwai wata feeling cikin zuciyar shi, he is straight forward and talk cikin iko, kallon shi Amira tayi cike da surprise of why he will say this, ."clear?" Ya tambayeta Yana juyawa ya kalleta, Nan Amira data gwalo idanuwa tayi Saurin saukesu tare dacewa "Why sir..." Ta tambayeshi with confidence, "Why sir?..." Fajz ya fada sannan yayi adding dacewa "You work for me....ya kamata ace duk abinda zakiyi ya Zama with my permission... you shouldn't do things on your own goddammit..." Ya fada Yana Dan dukan staring din motar shi, saliva Amira ta hadiye before tace "Sir... sorry...da ban fada maka...ba..." Bata karasa ba yace "No problem..." "Amma...ni...bazan... iya fada..."Bata karasa ba  yace "2m...I will give you..." Shima Bai karasa ba tace "Sir... stop it pls.." itama Bata karasa ba yace "Stop it too...ki bar kirana da sir... since you don't have respect for me... you work for me... you should do what ever I want you to do...ya zaayi Ana airing dinki a duniya kowa na ganinki....Baki ganin hakan will affect people like us that care about you?..." Ya fada sounding so serious, Amira Shuru tayi Tana Jin shi, "Why will you show the world your beauty...baa kishi kanki...masu sonki won't feel anything if they see you shining your tooth Ana kallon ki.." ta sake fada Mata, still Bata dauki abinda yake fada serious ba, as in Bata San he is talking about himself but making it seem otherwise ba, "I beg you...ki fadawa daddy magana Kar ayi airing...I will pay you anything pls..." Ya fada begging her, at a moment she thinks maybe he is doing it for Ahmed, don ita gani take it's impossible Mai irin Mata bintu ya sota, "Sir."ta fara fada da sauri yace "I forbid you to call me sir...call me faiz...or ayomide... anyone..." Ya fada Mata calmly, ajiyan zuciya Amira ta saki before tace "Ok.." sannan tayi adding "Family Dina sun bada consent dinsu... Yaya ahmed ma ya yarda..." Wani irin tsoki faiz yaja yace "They're the only important people in your life kou..." Ya tambayeta Kai tsaye feeling so Angry "Yes s..." Sai ta tuna ya hanata kiranshi da sir, "Naji...what about wayanda ke is important to...Baki ganin da akwia wyanda kike da muhimmanci a wajensu kou da kuwa ke Baki damu dasu ba?...nidai name your price...Amma make sure Baki yarda aka saki video da pictures dinki ba... simple..." Ya fada Yana relaxing a jikin Seat din kujera with his two eyes closed, "With due respect...ni ban don kudi nayi ba...kawaii Because I want to do it...Ina son cigaban company..." Bata Karasa ba yace "Ni Kuma ban son cigaban company ai... it's alright...". "No ba Haka bane...Amma Dan Allah kayi hakuri...ban iya fadawa alhaji na fasa...it will be as if na Raina mashi hankali...pls..." Ta fada in a pleading tune, idanuwa ya bude ya kalleta Yana wani abun daban, just imagining when she plead he make it easy for her in bed,da sauri ya Dan girgiza Kai yace "Nima pls...pls all you need to do...is ki fada mashi iyayenki Basu yarda ba... that's all...Dan Allah Amira..." Ya karasa maganar cikin wani irin muryar that made her look at him again, "Nidai ban iyawa..." Ta fada Tana Dan turo Baki "Dan Allah fa nace...ban son Nan kallonki..." Yanda ta daga Kai ta kalleshi yasa yace "Yes i mean it... you're very beautiful and I think I may be jealous if the whole world keeps looking at you..." Ya fada Mata thanking Allah he said it, Amira was just staring at him trying to make point out of what he is saying, tasan she's beautiful and before now many people have said it, sun fada Mata yanda take da kyau da sauransu, Amma coming from him sai taji abun wani iri, "Nidai ban iyawa..." Ta sake fada mashi, Bata Ankara ba ya Kama hannunta Yana cewa "Dan Allah Mana... just say duk abunda kikeso... wallahi zanyi maki...pls..." Ya fada rike da hannunta, Amira kallon two hands Dinshi dake rike da nata tayi Sai ta daga Kai ta kalleshi, he was looking deeply into her eyes, she stares at him for a short time before tace "Ok...Amma...pls tell him... your self...what ever agreement kukayi reaching is ok for me..." Ta fada mashi calmly, faiz was still staring at her, he just can't hide it right now, bakinshi na Dan rawa yace "I... love you..." Ya fada Mata, if you see yanda Amira ta zaro idanuwa, da sauri ta zare hannunta ta Dora Kan bakinta data bude, it's as if she's dreaming, why will he say this right now, murmushi faiz ya saki yace "Am... joking..." Ya fada Mata dayaga how surprised  and shocked she is, he just wondered why she's this shocked just because ya fda Mata I love you, yasan many girls will be dying to hear him say this Amma ita wani irin tsoro ne ya gani a face dinta that made him take back his statement,. Amira was just looking at faiz with her eyes wide open tana jin second statement dinshi kawai sai ta saki wani irin Ajiyan zuciya tare da dafa chest dinta tana lumshe idanuwa with a little bit of smile Kan face dinta as a sign of relief, "No it's not a joke... it's real...am dying for you...." Ya sake fada Mata Yana kallon face dinta, "Pls... it's not funny..."Amira ta fada voice dinta na rawa sosai, "Am not a comedian balle in fada don kiyi Dariya...I mean it...do I look as if am joking?...am I not good enough for you?..."ya tfada Yana kallon yanda take bin face dinshi da Idanuwa, "Dan Allah...ka...daina...pls .." ta sake fada mashi bayab ta sauke Idanuwanta "Ok... it's a joke... alright..."ya fada Amma Babu Wasa face dinshi, yanda take cewa ya Bari is as if kou kadan shi Bai Kai standard dinta ba kou Kuma she can never be with someone like him, dukda yace it's a joke Amira Bata daina kallon yanda face dinshi ya sauya ba, it's definitely going to be a joke ta fada cikin ranta, maybe Ahmed sent him here to joke with her or something, ita dai tasan Babu yanda zaayi yace he is inlove with her, "Now back to business...ki fadawa dad..." Bai Karasa ba Amira da jikinta ke Mata wani iri tace "No... you tell him . Duk decision da kuka dauka is ok..." Ta fada mashi, faiz yasa he can't just go meet his dad with this issue ubanshi zaici, Allah na gani he can't just let it happen, Bai iya zuba Idanuwa while they spread this astonishing beauty to the world, "Wannan abun is for people that are celebrities, ...in aka Fara ganin ki mutane zasu dinga damunki...kowa zai dinga cewa ga yarinyar datayi wannan advertisement din Nan...wasu will be seeing you as something else tunda har kin fiddo kanki...pls don't do it...kiyi mashi magana da kanki..."faiz ya sake adding "Ni...ban Kara cewa komai ba...duk yanda kuka yanke is ok by me..." Ta fada mashi cikin sanyimurya, "Wato bazaki fada mashi da kanki ba...Dole don ni ke banson kiyi shine zakice inyi mashi magnaar?... it's alright...I will talk to him...if har Bai yarda ba yayi airing ki sani I won't be happy with you...I won't tell you anything about this again..." Ya fada Mata cikin sanyimurya, shuru Amira tayi tana tunanin why is he talking like this, all she knows is even if he means his love for her it's all going to end pretty fast, then she remembers ahmed, then his wife, now she knows it's something that can never happened, "Why are you talking like this..." Amira ta fada cikin irin damuwa, she feels wani irin sounds cikin voice dinta, "Why am I saying what?...kawai dai shikenan.. you turn me down...I will never forget this...I won't forget the first day I came to your house and you turn me down... you took everything I said as a joke...ba matsala...Bari In tafi..."ya fada calmly, at this moment ya mance da wani Wai Ahmed, saying what's he is saying now is going to give him huge peace, in har Tana da hankali she will think, at least she will think of him a bit, kou da kuwa ba sosai ba she will think of him, "Yanzun kou ruwa Baki bani ba... shikenan Zan tafi...I will go straight to family house...dukda dare ya farayi Zan tafi don Kar dad ya mikawa television station advertisement din...let me just go...sauka daga motata..." Ya fada Mata Yana hade Rai, da sauri ta janye jiki zata sauka sai Kuma ya rike Mata hannu yace "Nazo gidanku Baki bani ruwa ba...wato ni ban Isa ki karraMani ba kou...ranar da Zaki zo Gidan mu sabida ke nasa Bintu  ya hada Mana abinci...all to show you..." Sai Kuma yayi Saurin yi shuru tare da sakin hannunta yace "Get out..." Ya fada kaman he is going Insane, da sauri Amira data rude thinking if this man doesn't need a doctor ta fita jikinta narawa, tana fita faiz ya saki murmushi tare da relaxing cikin Mota, he is so happy today, if har anfada mashi zai iya fada masu such words sai yace it's a lie,not because he is afraid of her but because he is afraid of loosing his friend, yanzun Kam Bai damu ba, Bai damu da abinda zai Faru ba, she's a beautiful girl and he wants her, yasan she will surely have a sleepless night today, motarshi ya tada ya bar gidan with a smile Kan face dinshi, Amira na Shiga duk tayi suku suku kaman ba ita ba, indeed faiz yayi Mata maganar da zai sa ta dinga tunanin different abubuwa, tana mugun mamakin abubuwan daya fada Mata yau, she wanted to go to her room don Babu abinda take so yanzun kaman ta ganta ita kadai, she wants to have a lone Time to think, dakin mum dinta ta nufa inda both nazifa da hajiya sai asiya datayiwa Nasir wanka tana goge mashi jiki, kowa binta kawai yake da kallo Amma Bata wani damu ba as she's so absent minded "Hope all is well..."hajiya ta tambayeta tana kallon yanda yanayin ta ya sauya sosai, kallon Hajiya Amira tayi tace "Eh mum..." Ta amsa mata "Zaki Fara boye boyen kenan..ai shikenan..." Hajiya ta fada atakaice, da Sauri Amira tace "Mummy... wallahi ni kawai maganar ne da yawa...na daya...yace...Wai nawa alhaji ya bani nayi advertisement na fada mashi kawai sai yace zai bani double Wai Kar a Watsa ni a duniya... that...Yana... kishi..." Ya fada Mata maganar a dunkule "Toufa... kishi kuma meye dangantakar ki dashi..." Inji hajiya "Wallahi Nima mummy ban sani ba...Wai he loves me...Amma Kuma yace he is joking but I know he is joking don he is a very close friend Ahmed fa...Kuma Kinga matarshi Yar gayu da aji da komai...ai ke kin San matar shi..." Amira ta karasa magana directing her last statement to nazifa, Baki nazifa ta tabe tace "Kinsan Allah sister some things are set up...it maybe possible Baki suka hada da ahmed yayi maki Hakan...kawai don a gan loyalty dinki...Haka wani abokin aliyu ya dameni...Wai Yana sona..." Nazifa ta fada Mata, hajiya Kam shuru tayi Kan abinda Amira ta fada, she just feel anyone out ahmed is a waste of time don tasan Babu matashin da zai aureta bayan abinda ya faru, sai dai kaman ahmed dayaji ya ganj, "Hmmm...Allah dai ya sauwake..." Inji Amira, "Wasu Kuma da gaske suke...Amma Abun haushin is ka rasa wacce zaka so cikin yanmatan garin sai budurwar abokinka...I think it's unfair ai..." Nazifa ta sake adding. Amira na jinsu kawai Amma Kuma hankalin ta Bai wajen, mikewa tayi Bayan kaman minti goma ta koma dakinta, sai lokacin taga miss calls din Ahmed, bayan ta tura mashi pictures Bai kirata ba sai yanzun, kiranshi tayi cikin murna yake Mata congratulations, dukda he sounds happy da akwai wani sanyi a muryar shi Kaman Yana cikin damuwa, she wanted to talk to him about what happened dazun Amma ya zata fada mashi, she can't even bring herself to think of abinda ya fada Mata dazun, kawai shuru tayi not telling him, she ask what's wrong with him "Nothing..." Ya amsa Mata not knowing how to tell her what he is going through yanzun, he haven't share with anyone and it's definitely not going to be her "Yanzun dai baby good night...yau na gaji bacci zanyi..." Ya fada Mata, Nan Sukayi sallama ya kashe waya. Amira kwanciya tayi tana bin picture din da kallo taga aibun abun. Faiz na zuwa gidansu ya wuce bangaren mum dinshi looking so disturbed "Ayo... lafiya..." Ta fada lokacin data ganshi Alone sanin da akwai nisa tsakanin gidajensu, durkusawa fajz yayi yace "Mumy...kiyi min Rai...ki fadawa dad Kar yayi using Amira as his model...I beg you..." Ya fada Yana durkusawa kasa,Jin abinda yace yasa hajiya sakin tsoki before tace "You're insane...saboda Wannan ne yasa ka zo Nan cikin Daren Nan..." "Yes mummyna... wallahi kishinta nake...I feel if har aka saki video din Nan mutane zasu dinga damunta...let me show you how she looks..." Ya fada Yana Saurin fiddo wayarshi, Nan ya kunna Mata video din, Bata amsa ba ta ce " I have seen it on her status...pls if baka da abun kirki da zaka fadamin I think ka tashi ka bani waje...ka dai San am mad at you... " Ta fada mashi " Mummyna...I promise kou me kikeso zanyi...I will stop drinking...kou mutuwa zanyi I won't drink if har u help me talk to Dad...pls..." Ya fada kaman zaiyi Mata kuka "Wallahi in baka tashi ka bani waje ba ranka zaiyi mugun baci...dalla bani waje..." Ta daka mashi tsawa, Nan fJz ya Mike ya fita ya nufi bangaren dad dinshi thinking of what to tell him then he think of something. Yana shjga bangaren shi ya Ganshi zaune Yana waya, sai gaban shi da akwai fruits kala kala, hajiya Fatima na zaune gefen shi, Yana shigowa alhaji ya kalleshi ya dauke Kai ya cigaba da waya abunshi, gajda Hajiya Fatima faiz yayi ya zauna kasa waiting for him to finish his call. '"nama manta...kasan wannan Karin ni zanyiwa Mubarak aure..." Alhaji ya fada Yana waya, ban San abinda aka fada mashi daga daya side din ba sai ya saki Dariya yace "Wata yarinya ce Mai hankali... Tana aiki a company na...na yarda da tarbiyar yarinyar Nan and she's very smart...in zaa bani dama zanyi magana da mahaifin yarinyar ya bani ita in bawa Mubarak...tunda shima Yana da hankali...bani da babban yaro yanzun..." Alhaji ya fada, faiz dake zaune kumbura yayi fam ya daga Ido ya watsawa dad dinshi harara knowing too well he is talking about Amira. Xheeyah_organics(skincare therapist)we have skincare products which are very effective and 100% organic such as diamond glow soap, citrus scrub,exfoliating body scrub,vitamin C serum, lush whitening soap,glow oil,face mask,knuckle cleanser,pink lips scrub and body butter. Our diamond glow soap is an organic soap which is gentle on the skin,leaving your skin so lush,soft,smooth,clear and younger.It contains organic ingredients which have anti inflammatory and antiseptic qualities that will aid your skin.It also contains collagen which promotes skin elasticity which slow down and reverse aging process through elimination of stress line,wrinkles,dryness and loose skin.It clears acne,pimples,and blackspots .It contains different carrier oils and essential oils,herbs,spices and more ingredients that are very good for enhancing the skin and brightening it,it clears sunburn,any skin damages and also reduce the visiblity of stretch marks.It makes you have a clear,radiant,beautiful and glowing skin. CITRUS SRUB;It exfoliates,removes dead cell and skin fat,tighten pores and even tone.It makes your face and body smooth and silky like that of a baby,it also brightens the skin and give you a radiant glow from day 1 of usage because it contains many ingredients that will help your skin. GLOW OIL;our glow oil is good for lightening the skin tone and have a glowing skins.It removes blackheads and open clogged pores.It also exfoliates your skin by helping blood circulation and make you have a soft,smooth skin. Vitamin C serum;We all know that vitamin C is good for the skin and it has a lots of impact on your skin,whether you add it to your diet you still need the serum for your skin too.It makes your skin smooth,clears dark spots and black eye circles,hyperpigmentation,sunburns,it also protects the skin from sun damages and provide a glowing skin.It also prevents aging (anti-aging)wrinkles and more. It lightens and repair your skin making your skin spotless and beautiful. LUSH WHITENING SOAP;It whitens your skin,make you have a beautiful skin color unlike bleaching soaps that will give you patches on your skin,it smoothen,clear acne and pimples and provide a flawless light glowing skin.That lush skin is the goal. BODY BUTTER;Using our body butter will repair your skin,smoothens,soften,brightens and make you have a radiant silky glowing skin.It is very ideal for your skin. KNUCKLE CLEANSER;get rid of dark knuckles and make you have a uniform skin. FACE MASK;removes blackheads,acne and glows the skin.Face mask is really necessary to be added in your skincare routine to aid achieve a flawless skin. We have more exciting skincare products that awaits you,say bye to dull skin and hello to beautiful flawless skin with our organic products @Xheeyah_organics.Active results within just 2wks. For more enquires whatsapp/call;08104543858 Thank you. Alhamdullilah 2/7/21, 4:57 PM - Ummi Tandama: Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. Did you muna da set din maganin sanyi a Kan farashi Mai rahusa wato 4500 kacal? In Baki gwada ba ki gwada, 26 Alhaji ya lura da irin kallon da yake mashi Amma sai yayi kaman Bai San da zamanshi wajen ba, hajiya kadijatu ta fada mashi komai game da son da yakewa Amira Kuma he knows about the controversy Amma sai yayi kaman Bai sani ba "Ai kasan faiz yayi aure....Kuma kou ba wannan irin hankalin shi Dana yarinyar Nan ba daya bane...she works in his office but still do better than him as a lady...so ba daya suke ba..."alhaji ya cigaba da fada a Kan waya, fajz was just feeling very hot from inside as he knows Karamin aikin dad dinshi ne ya je ya nemawa Amira wani mijin kou da kuwa yasan he is inlove with her, "She's a real definition of  smartness, she's so adorable...ka San Kan wannan Yarinyar na gano ban kyauta da ban saka yarana a company sukayi aiki ba?...ai yanzun duj sauran Basu aure sai in suna aiki... Sannan duk mijin da zai auresu in har bazai yarda su cigaba da aikinsu ba ba dole..."alhaji ya fada having so much fun Yana Dan kallon faiz da ya kumbura kaman zai fashe ta wutsiyar Ido, hajiya Fatima Kam Dadi kawia take ji jin abinda alhaji ke cewa, she's so  happy, it's as if he is really changing for good, she's glad now he knows ba Dole sai da namiji zai gaji company ba, she really wants to meet this girl too, Dan daga Kai faiz yayi ya kalli hajiya Fatima sai yaga she's wearing a smile, wani irin haushi ne ya kama shi, "Anyway in mun hadu zamuyi magana...but then talk to Mubarak if Bai da kowa...sai in hadasu... tell him he is going to love her...tunda yasan ni bazan zaba mashi abinda ba daidai ba....." Alhaji ya fada mashi, waya alhaji ya cigaba dayi cikin Jin Dadi and he is happy faiz came in at the right time, Banda fadin how lazy fajz is Babu abinda yake, Daman hajiya told him they can use this same girl to get the best out of him, now he knows it's true, yaga yanda yanayin face dinshi ya sauya, ai yasan yarinyar abun so ce don if he is in his youth he won't hesitate to get her as a wife, kou a yanzun it's not late Amma he is not a man with budurwar zuciya, he can't marry age mate din Yaranshi ya kkawo tana rainawa matanshi hankali, sai da ya gama waya ya ajiye ya kalli faiz da in ka ganshi sai kace kumurci ne ke neman fashewa sabida yanda ya kumbura, "Why are you here... Ina Bintu..." Alhaji ya fada Kai tsaye, "Ina wuni..." Faiz ya gaidashi "Just answer my question..." Alhaji ya fada mashi atakaice, ahankali faiz ya daga Kai ya kalli hajiya Fatima yace "Mummy...inason... sirri da daddy..." Ya fada Mata don he can't just say anything a gabanta...not after the smile he sees on her face, he saw a smile of jin Dadi da annashuwa while his father talk about his children gender, yasan kilan Bata San he saw her ba, "In tashi kenan?.."hajiya Fatima ta fada cike da mamaki, "Eh..."ya amsa Mata, "Ai dayake bani na haifeka ba...dole kace hakan..." Ta fada tana mikewa "Mummy ba Haka bane...kou iyami ce Nan I can still tell her to excuse us...ban sirri da ubana..." Ya fada kaman zai taso Mata "Kai ban son rashin kunya da ranshi wayau...be careful..." alhaji ya daka mashi tsawa don yaga yanda yake Mata magana Babu kunya kou girmamawa at all "Ai in yayi yasan Wacce yayiwa ba ni ba..." Ta fada tana barin wajen, sai da ya tabbatar ta fita ya kalli dad dinshi yace "Daddy... alfarma..nazo nema...I beg you in the name of Allah...ka taimaka min ...Kar ka Bari ayi airing advertisement din amira...Zan nemo wata... Sannan...I pay you back all you spent Kuma  Zan biya wacce zatayi da komai..." Ya fada praying he gets him with his calm voice, "Amma ka Raina min hankali..wato alfarma kake nema...so you know what neman alfarma is... tell me... alfarma nawa na nema wajenka Kuma you refused me..."alhaji ya fada mashi, da sauri faiz ya daga Kai yace "Daddy me?...ni baka taba neman Komai wajena na hanaka ba ..." Ya fada Yana turo Baki "Ok...let List them,na baka company ka kular min dashi...did you?... nope...I left my millions of naira in your care....ka kula dasu aa...kasha ka Kori mutane in rokeka ka maidasu sai ka nuna min you're the boss...na nemi alfarma ka dinga zuwa aiki da wuri kaki...and don rashin kunya zaka zo Nan neman alfarma?... you're not normal..." Alhaji ya fada mashi sounding so serious and angry, "Wayyo daddy...ai na gyara...Kuma j promise to do more...nayi maka alkawarin I will be a good boy.... inshort gobe Zan koma office...ban Kara Wasa da aikina...pls don't just air it I beg you..." Bai karasa ba alhaji yace "Ai ba airing ba...I will uplift it...zanyi airing har a international television station..." Da sauri faiz ya durkusa yana cewa "Ni no..." Bai karasa ba alhaji yace "Ni yes..." "Daddy...itafa tace... iyayenta...sunce...kartayi..kawai she's shy she can't tell you...shine taxe inzo in fada maka..." Faiz ya fada Yana murza idanuwa kaman zaiyi kuka,, "So you have suddenly become her massenger...how wonderful... that's nice... yanzun ka bani waje...go back to your wife and stay away yarinyar wasu..." Kallon alhaji faiz yayi da Sauri alhaji dake Neman Dariya ya daure "Daddy...Ina sonta fa..." Ya fada kanshi kasa "Sai me...Nima Ina sonta..." Alhaji ya amsa mashi, idanuwa faiz ya zaro sosai Yana kallon mahaifin shi, "Daddy...what are you talking about... you're in love..."Bai Karasa ba alhaji yace "Dalla rufemin Baki... yanzun tashi ka bani waje..." "Ni Babu inda zani...Nan gidan Zan kwana...Kuma in bar yarku kadai Chan gidan... wallahi ban tafiya sai kace you won't air it..." Ya fada kaman zaiyi kuka "Oh Haka zaka ce...ok...I won't only air it...Zan aurar daita ga Mubarak...and before then Zan turata abroad course..." Da Sauri faiz ya Mike Yana cewa "Aa pls...da Wasa nake...Zan tafi... Daddy you're making this hard on me..." "You're making it hard on yourself..." Alhaji ya amsa mashi, "Nidai daddy kayi min Rai... wallahi she's the only woman I love...itama bintu don Kar in Bata maka Rai yasa na aureta.. now ple make me happy too.."fajz ya fada mashi "Well make me happy...make me a proud dad...if har I become proud maybe I will see you worthy of marrying her...Amma maganar advertisement sai nayi airing... yanzun bani waje..." Alhaji ya fada mashj,cikin shirirta faiz yace "Daddy what If I force her to tell you Kar ka dora..."sai da ya gama Fadi ya tuna he used the word forced "Forced kou... bring it on...now bani waje..." Alhaji ya fada mashi "Am sorry Daddy...bazaka Gane yanda zuciyata ke min ba...". "Ai Kai kadai kasan yanda soyayya take so I won't understand..." "Ba Haka nake nufi ba pls...Dan Allah..." "Nidai tafi...now..one more word I will get her out of your company to mine..." Ai Kam Yana kaiwa Nan faiz ya bar wajen without saying any more words, sai da ta fita alhaji yace "Shege...zaka ci ubanka..." Ya fada with a smile, wayarshi ya dauka ya Shiga message ya rubuta message kaman Haka yace "Pls friend don't tell Mubarak anything... it's all a joke to pull someone's leg..." Alhaji ya turawa Wanda suke wayar dazun. Faiz fita yayi ya Shiga Mota ya Dora Kai Kan staring, he is so jealous and angry, tunawa yayi da Ahmed yace "Shege... you don't even love her as much as I do...inda kana sonta da you won't let her show the world her beauty har a samu Wanda yafini da Kai yayi Mana kwace..." Ya fada Yana daukan waysr Shi, still wannan pictures da Kuma video din advertisement ya kalla yaji more anger , number Amira kira, Amira dake kwance rub da ciki tana jin Karan wayarta ta daga Kai ta kalli wayar, "Kuma?.." ta fada as she have been thinking about his behavior earlier today,  hannunta na Dan kyarma tayi picking call din tare da sallama tana mikewa zaune "Amira...I beg you...I beg you in ten name of what ever is dear to you...talk to Daddy... wallahi yaki yarda...Kinga knda kinyi shawara Dani da duk bazan shiga wannan damuwar ba..I beg you pls save a soul..." Ya fada cikin cracking voice dake nuna he is really pleading, shuru Amira tayi taba mamakin why all this sudden madness, it's so unbelievable he is talking like this,the crazy boss with lots of rules, "Nidai... gaskiya I can't talk to him...."t fada calmly, shuru faiz yayi Yana shafa face dinshi, "Taurin Kai Zaki nuna min kou... shikenan....do as you wish...tunda Baki San value din kanki ba..." Ya fada Yana kashe wayarshi. Wannan maganar ya Dan tsotsawa Amira Rai Amma sai koma ta kwanta Tana cewa "Yes... because Daman ai ban da value din...kou iyayena da suka San ban da value din ai Basu hanani ba...amma kanwata tace zatayi hanata sukayi...kou Ahmed yasan ban da wani value sosai shima Bai hanani ba...Kai ma don baka sanni bane shiyasa ka damu... assuming you know me you will understand I don't have such value..." Amira ta fada tana fashewa da kuka. Haka Nan sai taji she's so angry at her situation, dazun she's so happy thinking she's making it but she thinks it's not really like that, tasan inda Haka Nan ta Kama kanta bata Sami matsala a rayuwa ba her parents won't let her work in  the first place balle su barta tayi wani advertisement, iyayenta are very reserved people and Basu son wayan Nan abubuwan, she knows daman da suke bata is not because suna kaunar ta sosai but because ssun San she's already exposed, the high standards is not all, da akwai more things that people need in life, they need respect, peace of mind, yanzun he is telling her Bata San darajan kanta ba, sabon kuka ta sake fashewa dashi, "I love you..." Taji voice dinshi na dawo Mata "It's joke..."ta sake ji, "Definitely..." Ta fada cikin hawaye, she cried and cried and cried. Daga karshe she have to pray Allah yasa alhaji ya yarda dukda she's not going to tell him anything. Fajz Zama yayi cikin Mota feeling kaman ya Shiga old part dinshi ya kwanta, he is feeling so down a bit but is happy he is giving her a hint, tunawa yayi da maganr dad dinshi sai  Kuma gabanshi ya Fadi, yasba Karamin aikin shine, he can do that only to hurt him, "Dole in koma office gobe... after all what am I doing at home..." Ya fada Yana tada Motar shi, tunawa yayi da bintu yace "Baiwar Allah..." Ya fada Yana tuki "You love me I love her...I love her she loves him...life no balance at all..."ya fada Yana fita daga gidan da gudu, tsayawa yayi ya sayi nama da fruits da kayan malaki that he knows she will loves, sai da ya gama saye ya tafi gida he met her in her bedroom sanye da kayan bacci dakin duk sai kamshi kawai yake,. Tana kwance Amma she's not sleeping, she have been thinking what's going on in her marriage, she knows most men goes crazy for sex after marriage Amma Bata mijin is different, tun ba yau ba tasan faiz Bai sonta sosai kaman yanda take sonshi Amma she was thinking he will be craving for her tunda duk gyaran da ya mace zatayi tasan tayi har over, she knows how much she spent personally don ta samu Kaya masu inganci, one thing she knows is he enjoys sleeping with her don he normally cry and moan for her, Amma Kuma daga Nan shikenan, kou Yana gjda Basu Hira, sai in tayi mashi magana ya amsa at times Kuma sai yace he wants to be alone. Mikewa zaune tayi as he comes in, murmushi suka sakarwa juna, faiz knows he is trying sosai kanta, if Amira will give him what he is giving bintu it will be ok for him, "Baby...so you're here waiting for your husband kou..." Ya fada Mata Yana karaso bakin gadon "Ai ya zanyi in kwanta mijina Bai dawo gida ba..." Ta amsa mashi itama tana mikewa ta amshi abun hannunshi, "Thanks for loving me..." Ya fda yayinda take amsar Abun hannunshi, "Thanks for marrying me..." Ta amsa mashi, he knows she knows bai sonta sosai, so she understands, "Yanzun baby...kiyi serving wannan...Bari inyi sallah... banyi both magrub da ishai ba..." Ya fada Mata Yana nufan bathroom,. Nan dai ta ajiye ledan ta fita ta dauki duk abinda take bukata shi Kuma yaui alwallah ya fito yayi sallah, Saida yayi wanka ta sake kaya zuwa na bacci ya zo ya zauna kusa da Bintu dake jiranshi, cikin silence sukaci, Bai wani ci sosai ba ya tashi, she wants to ask him how it went sai Kuma tana tsoron Kar a samu wata matsala again, sai da suka kwanta yake fada Mata he is resuming office gobe, she was a bit shocked but didn't show it, aurensu Bai wani Dade ba and he is the boss kou wata nawa zaiyi a gida nobody will ask why, "Ok baby..." Was her reply, jawota yayi jikinshi ya rufe da blanket, she was thinking maybe he will demand for it Amma nothing, sai da bacci ya dauketa ya dauki wayar shi Yana kallon wannan video na advertisement, Banda zagin Ahmed Babu abinda yake,Bai sani ba kou level of jealousy dinsu ba daya bane but Bai gan dalilin da zai sa ya bar love of his life ta fiddo kanta duniya ba, right now he knows lots of company might come for her, and that's his huge fear, if there gave her more good offer they may end up taking her away, he knows this too well this is how it always works, the people with the biggest money always wins. Faiz watched the video like 50 times, bintu dake kwance a jikinshi pretending to be asleep hears same sound and voice over and over and over again but didnt move, kawai she just thinks it's normal, after all this girl is the babe of his friend. Wace gsri faiz left home with his breakfast pack, sanda yazo most of the workers Basu zo ba har da Amira, office dinshi ya wuce ya zauna tare da sakin ajiyan zuciya ya Mike ya nufi nata office din. Amira that almost had a sleepless night because of what happened yesterday Tana zuwa office taga motar faiz tsaye, she's like what is he doing here sabida ai Bai Dade da aure ba, sai da ta tsaya ta saki ajiyan zuciya praying he never says anything about what happened yesterday again, she cried for hours, da kyar ta samu bacci ya dauketa, right now tana fama da ciwon Kai da Kuma swollen eyes, tana kokarin shjga office dinta wayarta yayi Ringing daukowa tayi taga ahmed, murmushi ta saki before tayi picking ta gaidashi, sallama tayi mashi ya amsa tare da so much love and affection, yanda yake Mata shows she doesn't need another man in her life, he is so loving and caring "Babyna.. yanzun da bani ke kaiki office ba Ina missing dinki Sosai..." Ya fada Mata "I miss you too baby..."ta fada , "Babu Yau ki samu kije bank ki bude account dinki...Kar in Fara taba maki kudi" Ahmed ya fada cikin zolaya "Yaya ai kudina naka ne... perhaps you can use all if you want..baka da matsala..Kuma ban fito da Shirin zuwa..." Bata karasa ba yace "nidai ban tabawa...in na taba da wnanan zaa sayo min expensive sofas da zamu dinga holewa sama...." Ya fada sounding naughty, Dariya Amira tayi tana sauraron how he talks, it's unlike him, he hardly say anything stupid, he is a definition of perfect gentle man, tasan in da wasu ne they will make a pass at her because they know she's not a virgin shi kam kou kadan, that's the reason why she loves him over "" Pls hajiyata kije ki bude account din Nan...kinji ...pls..." Ya fada Mata cikin rarrashin "Ni dince hajiya ?.." Amira ta fada Tana Dariya "Eh mana..Mai 1.5m ai is hajiya..." Ya maida Abun Wasa, "Hmmm" Amira ta fada Yana bude kofar office dinta sai taga secretary dinta, hannu tayi Mata alaman amsar gaisuwarta ta wuce office dintaz she was motionless as she sees faiz zaune Kan sit dinta yayi crossing legs with medical glasses Kan face dinshi, "Yanzun dai you're no more a secretary...now go back home ki dauki passports da Kuma id card dinki kije bank...and pls baby don't argue about that.." Ahmed ya fadawa Amira dake tsaye bakin kofar office dinta Tana kallon faiz da tunda ta Shiga ya kafeta da idanuwa not saying anything, "O..k..." Ta amsa mashi, "Good...ki fada masu you need the account urgently yanda zasuyi Saurin bude maki..." Yayi adding, "Ok ...baby..." Ta fada looking at faiz, "Bye...I love you my other half" Inji Ahmed "I love you you more..." Inji Amira, kiss yayi Mata blowing ta lumshe idanuwa, fajz dake zaune Yana kallonta and jin Love you More hurts like bitch, ahankali ta karasa cikin office din "Good morning..." Ta gaida faiz dayayi balance Kan seat dinta kaman nashi, "What's good about the morning..." Ya amsa Mata atakaice, bag din hannunta ta ajiye a inda take ajiyewa,  she wants to sit Amma she won't be comfortable sitting in same office with him without any reason,  komawa tayi ta dauki bag dinta sannan ta dawo gaban desk dinta da fajz yake tace "Pls.. Inason zanje...bank...Zan bude account Dina..." Ta fada mashj calmly, faiz dake kallonta Cewa yayi "You're not going...now come and give account of all you have been doing while I was away..." Ya fada yana Dora kafarshi Kan desk din. *Are you looking for what to wear in order to look UNIQUE and CLASSY ? Well if YES then MEEDAH'S COUTURE got u covered we deal in different kinds and types of campalas (adire) i. e material campala, atampa campala u just name it and our products are very AFFORDABLE 👌🏼also if you don't want STRESS we also sell SEWN campalas with very UNIQUE designs so you don't have to go through the process of buying shadda and start looking for what design or style to sew and the most AMAZING thing is we are just a call away so u can CONTACT us on 09013851300 or 08109572036 and we deal both in WHOLESALE and RETAIL and delivery is nationwide put a call through and i PROMISE that you won't regret it, EID is around the corner so rock it with US💃🏼💃🏼* Alhamdullilah 2/9/21, 9:02 AM - Ummi Tandama: *Are you looking for what to wear in order to look UNIQUE and CLASSY ? Well if YES then MEEDAH'S COUTURE got u covered we deal in different kinds and types of campalas (adire) i. e material campala, atampa campala u just name it and our products are very AFFORDABLE 👌🏼also if you don't want STRESS we also sell SEWN campalas with very UNIQUE designs so you don't have to go through the process of buying shadda and start looking for what design or style to sew and the most AMAZING thing is we are just a call away so u can CONTACT us on 09013851300 or 08109572036 and we deal both in WHOLESALE and RETAIL and delivery is nationwide put a call through and i PROMISE that you won't regret it, EID is around the corner so rock it with US💃🏼💃🏼* 27 Amira Kallon shi tayi tana kallon yanda ya Dora legs kma desk dinta Yana girgiza su ahankali sannan yana kallonta without blinking, "Sir..."ta fada forgetting he have warned her to stop calling him sir, yatsa ya nuna Mata not saying anything, "Am sorry..."ta fada kanta kasa "Zan zo...inyi maka...Bayani...Amma..pls..." Bata Karasa ba yace "Ni yanzun zakiyi min...am still your boss..."ya fada cikin shagwaba da yasa sai da Amira ta kalleshi, she couldn't look at him for long Wanda hakan yasa tayi saurin sauke idanuwanta tace "Bank..zanje..." Ta fada voice dinta na rawa feeling the room is too small for both of them as he is everywhere, "She babyn naki Bai iya Kiran bank da kikeso kou ince da yake son ki bude a kawo maki form ?..." Ya tambayeta, shuru tayi not saying anything, "If you want I can call someone from any bank your want...a kawo maki form... just ask me politely..." Ya fada Yana kallon bakinta, still she didn't say a word "Ask...kice...faiz...ka taimaka min...call me a costumer service...daga so so bank...pls..." Ya fada cikin voice din Mata tamkar mace ke Magana, kallon shi Amira ta sakeyi with a little bit of smile na second guda as he sounds so funny to her, he watch her smile for a second,, he noticed the swollen eyes, he prays it's because of him, "Ask Mana...in a very calm voice...ni Kuma zanyi ways yanzun a kawo maki ba sai kin Kai beautiful self dinki bank kina bin layi ba..." Ya sake fada Mata, his words are coming out so straight and it's not fair, yanda yake magana shows he is no more afraid of what ever may happen, he is already out to show her he is into her,. He wants her to know she's valued and loved by him, not only her Yaya, "Aa...ka barshi...zanje.. " ta fada mashi, idanuwa faiz yayi rolling yace "Stubborn kou.... good...now sit..."ya fada Mata,Babu musu ta zauna with his legs on her face, kauda legs dinshi yayi gefe ya fuskanceta "Why are your eyes swollen...hope ba dai kuka kikayi jiya ba..." Ya tambayeta in a voice that is close to nothing "Aa...kaina ke ciwo..." Ta fada mashi, "Awwn...am so sorry..." Ya fada Yana mikewa, before she could even say anything har ya zagaya, shoulder dinta ya dafa in a tender way yace "Hope it's not bad..." Ya fada sounding very calm, Amira couldn't help but ta daga kai ssi ga manyan idanuwanshi saitin kanta ya zuba Mata Ido, "Sauke Idanuwanki..." Ya fada Mata feeling some how yayinda ya massaging shoulder dinta her eyes are something else, he have never seen eyes so beautiful and so White, people do talk about his eyes Amma nata daban ne, Bai sani ba kou shi kadai ke ganin Haka, yasan dole duk Wanda ya samu zuciyar wannan baiwar Allah ya riketa da kyau, yasan ahmed will never let go and and he won't give up too, , Amira da jikinta na rawa sauke idanuwa tayi  zata bude Baki tayi magana sai yace "Bari in sa a kawo maki magani sai Kisha..." Still massaging her shoulder, da sauri ta girgiza mashi Kai feeling so uncomfortable with this, she can't even talk "Aa...no argument...pls..." Ya fada Mata, "Pls..stop..." Ta fada tana Dan kokarin janyewa daga gareshi, " Nifa ba wani Abu nake so ba...taimakonki  nake...as my assistant..."ya fada with a smile Yana lumshe idanuwa at duk sanda yake messaging shoulder dinta, Amira rasa inda zata saka kanta tayi as she tries moving but still Yana Nan getting closer each time she tries moving away, "Ka daina...ban so..." Ta fada tana  mikewa tsaye, faiz that is feeling so naughty "Me?.." ya fada Yana kallon yanda ta hade Rai irin he should stop his attitude, he is a man, yasan inda Babu Ahmed in between da tuni ta Zama nashi, both body and soul, he won't mind getting down with her in his office, shi ba holy man bane , he is just human, he doesn't see sex before marriage as a huge gigantic sin, he knows it's a sin Amma he can do it, I'd he da akwai so he can do it, having access to her body won't stop him from loving her tunda it's real for him, he is so hot right now, bakinta kawia yake kallo, Amira kasa Kallon shi tayi as he said she should lower her gaze "Ba...komai..." Ta amsa mashi "Am trying to be kind ooo... kou laifi ne..." Ya fada sounding so innocent, "Aa..." Ta amsa mashi kanta kasa "Then ki koma ki zauna..."ya fada Mata "Sir... sorry... faiz...am ok..." Ya fada sounding so uncomfortable with the position as tana tsaye ta bawa desk dinta baya shi Kuma Yana tsaye gabanta, the only Thing between them is the chair data tashi Kai, he looks so calm and peaceful while she looks disturbed, Sam Bata son wannan office romance he wants to start, she's not what he thinks, sannan she's his worker and tbs girlfriend to his friend, "Baki son taimako na kenan...ai shikenan...ki zauna..." Ya fada Mata calmly, "Tou..." Ta amsa mashi Amma kou kadan Bata zauna ba as he is still standing, she's thinking kilan he will still continue touching her, sam bata son hakan, she have tested man, she knows how it started, she won't be a fool for the second time,. She feels maybe he wants to play her ne as she knows most of bosses have affair da workers dinsu, she have read stories where wasu sai an Basu hadin Kai zasu baka aiki, wasu Kuma they will abuse you into doing it, she always respect him that ba Haka yake ba now he wants to ruin the respect, "Ki zauna mana..." Ya sake fada Mata Yana kallon this beautiful face that Bai shafa powder or any cosmetic but still looks elegant,, "Ok..." Ta amsa mashi again before adding "Ka matsa to...am not comfortable like this..." Ta fada mashi boldly, gira daya faiz ya daga yace "Ok..." Ya fada Yana ja baya, ahankali ta koma ta zauna tana Dan juyawa ta kalleshi, he wants to just hug her from the back, he won't mind what will happen, Amma what will that tell her about him, zagayawa yayi ya zauna Yana cewa "Yanzun dai Bani bayanin what happened what I was away dukda na Lura you have taken over everything..." Ya fada mata Yana koamwa Kan kujeran ta ya zauna, ajiyan zuciya Amira ta saki ta Fara fada mashi abubuwan daya faru and the client she have met in his absence, she even do some accounting Kan abubuwan da suka Shigo da Kuma shiga Bayan Bai Nan Amma Saida ta Gama magana taga ya zuba Mata Ido Bai kou blinking, he totally doze off, it's like watching someone sing you a story, watching her talk gives him so much joy, Saida ta gama tayi Shuru ta kalleshi, he is just like a statue, not moving, not blinking, not saying anything, the only difference is he is breathing, "Faiz..." Ta kirashi Kai tsaye as he always demanded, still Bai amsa ba, she have no choice but to use one of her pen to touch his hands, sai lokacin ya dawo hayyancinshi, he couldn't even say a word instead sai ya Mike kawai ya bar office Dinta ya koma nashi, the first thing he did was call first bank ya fadawa manager Yana son a kawo Mashi form ya samo masu costumer, sannan ya Kira mum Dinshi telling her to help him before he goes insane, she was like "If bazakayi komai don samunta ba then forget about it.." "Iyami me zanyi... wallahi I have been trying to tell her...nama fada Mata...she seems not to like me.... iyami Zan mutu..." Ya fada cikin shagwaba, "Burying ground Bai cika ba ai..." Ta amsa mashi kaman Bata wani damu ba Amma right now Babu abinda he damunra kaman matsala faiz, his drinking Habit da Kuma his love for Amira, kawai she's putting him in prayers More than ever, kullum Babu abinda bakinta ke Fadi sai Allah ya samowa danta mafita, she's so in more problem than ever, inda sanda yake Gidan Nan tasan he drinks da she will make sure she stop him by force don zata tabbatar Yana kwana dakinta, and she will put more eyes on him, Amma now ba Haka bane, "Allah sarki iyami... you hate me kou... daddy Bai Sona... kema Baki Sona...the only person that loves me is bintu...hmmm" Bata Bari ya karasa maganar shi ba ta katse wayarta. Maganar advertisement din ne ya dawo mashi, Nan ya Kira Ahmed, Yana picking ya saki Dan guntun tsoki before yace "Wai Kai kagan advertisement din da babe dinka tayi kuwa..." Ya fada fave dinshi looking very bitter, sai ka rantse bai taba Dariya ba tunda yake, anger ne kwance Kan face Dinshi, he is so jealous, he feels this guy is the only problem he has, yasan inda Babu shi he won't hesitate to shower her with lots of love, at this moment ya mance alkhairi da yayi mashi, wato kishi Hana ganin alkhairi, "Ban Gane ba... which advertisement..." Ahmed ya fada cike da mamaki saboda yanda faiz yayi mashi magana is so questionable, "Oh...bata fada maka tayiwa dad advertisement ba?..." Ya tambayeshi Kai tsaye "Oh so you're talking about that...I know... what's the problem?..." Ahmed ya tambayeshi, Wannan tanbayar ya mugun Bata mashi Rai, wani irin haushi yaji,wato what's the problem "Gaskiya am so disappointed in you...so you knew all along?...Amma gaskiya baka sonta kou?.." faiz ya tambayeshi "Ikon Allah...why will you say that... she's my better half..." Ahmed Bai Karasa ba faiz ya tsartar da saliva irij rainin hankali Nan ya saki atishawa before yace "So that's how your own love works Abi...wato you let your babe dressed looking beautiful and show herself to the world...baka tsoron wanj Dan iska ya kwace maka ita?..." Fajz ya fada cikin serious anger, if you see how he is talking kasan it's More than mere advice, he is taking it to fucking serious, "Toufa...ai baa haifi bastard Dan gidan abuwa da zai kwacemin better half ba..."if you see yanda faiz ya dunkule hannu sai kasha mamaki...he was so furious, it seem he is indirectly talking to him, "Banga namiji Born of a woman da zai kwacemin ita ba... wallahi saidai in ni na yafe tayi soyayya da wani..." Ahmed ya fadamashi with serious confidence because he knows she loves him and he is the only one in he life right now "Oh really?..kou dai Zan nuna maka you're lying and she can be fucking taken away from you..." Faiz ya fada out of control, nutsuwa Ahmed yayi yace "Is this about you?..."Ahmed ya tambayeshi, da sauri faiz ya shafa goshinshi before yace "Nope... it's about you...Ana baka advise ka tsaya kana wani kurin banza...who do you think you're... wallahi kou ni Nan nace Zan kwace maka ita sai na dauketa in a blink of an eye...balle Kuma guys out there looking for exposed girl... if she gets exposed kaine zaka Sha wahala bani ba...Ina baka advise Kana maganar banza..." Faiz ya fada face Dinshi daure "Well if it's about us Kar ka damu...we have a strong bond... insha Allah nothing will come between us...ni na Bata permission tayi aiki... likewise ni na Bata permission tayi advertisement...soon zamuyi auren mu..."Yana cikin maganar faiz yace "Fuck!!!."da karfi Yana mikewa tsaye Jin ahmed na cewa zasuyi aure soon, "What?.." Ahmed ya fada Jin yanda fajz ya saki Kara da karfi. "Nothing...kawai stop her from doing the advertisement... before it's to late..baban Amira."faiz ya fada mashi Dariya Ahmed yayi yace "I won't stop her...she have my full support...so stay out of this..." Ahmed ya fada mashi "Haka dai zaka ce kou...Daman you doesn't love her... your love is not genuine..kou bintu Ban iya Bari tayi such abu balle ku da kuke better half..."bai karasa ba ahmed yace "Kowa da irin halinshi...ni ban cikin maza masu Hana cigaban matansu...so stay away from this..." Ahmed ya fada mashi "Fine..." Jnji faiz "Yes...fine..." Ahmed ya amsa mashi. Kahsw waya faiz yayi looking so angry. Kalaman Ahmed really gets to him, wato he knows her sosai that she won't disappoint him, "Want a shame..." Ya fada Mata. Kou hour days baayi ba aka kawo Mashj form din bank, he called her to his office, Babu musu ta zauna tayi filling, he told the guy to go ya dawo ya amsa gobe in an kawo passport da Kuma some other essentials when it comes to opening bank, Nan Wanda ya kawo form ya tafi, he watch her write her next if kin, he was hoping to see ahmed tunda sub Zama better halves din junansu, sai yaga ta rubuta Nasir, he watch her closely har sai da ta gama ta mika mashi as he told her to, amsar file din yayi Yana kallon abubuwan, sai yanzun yasan she's Also Fatima but Ana kiranta Amira kawai, kallon file din yayi gaba da baya sannan yace "Who is Nasir?.." ya tambayeta, if you see yanda heart din Amira yayi skipping sai kasha mamaki, she was like how come he is asking her about Nasir, ya akayi ya San da nasir, wani irin kallon tsoro tayi mashi as he asked who is Nasir, Sam ta manta she writes it, it's so scared hearing someone ask of your darkest secret, "Baki fadamin kenan...it seem Ina takuraki kou... it's alright... you can go..." Ya fada Mata don Kar abun ya Zama Kaman wasan Yara, he knows what he is going through, he knows his pain Amma talking stupid about it won't solve any matters, jiki Babu kwari Amira ta Mike ta bar office dinshi, he hold the file looking at the name Nasir and the kind of fear and pain he sees in her eyes just by asking who is Nasir, baj wani maida hankali Kan abun ba ya shiga wani harkokin. Bayan sati daya Anyi airing advertisement din da Amira tayi and that have given her huge recognition, she have become a big super star as kou waynada suke aiki tare daita will take selfie daita sabida su nunawa mutane they know her, har fever faiz yayi saboda bakin ciki da haushi, it's as if an Kara editing video Kan Wanda yake ciki wayar shi as she looks more clear and beautiful Kan TV, the manyan banners dake cikin gari is another acid to his heart, da akwia wata katuwar banner a gaban company dinshi, it's as if anyi kawai don a Kona mashi rai, her loud and clear voice gets into his guts, he have never been restless all his life kaman yanzun, watch her turning into some else hurts like a bitch, inda shi ne ahmed da kilan ya mutu don this days in suna tare like a restaurant sai a dinga nunata Ana magana, wasu sai su dinga zuwa inda take suna cewa kaman kece a cikin tallah kou sai ta amsa fa eh with a smile, yau Kam da suka fita har wani saurayi Mai kyau Yana zaune cikin Motar shi yayinda ita da ahmed suna cikin Mota guda sun dawo daga lunch, saurayin na daga Ido Yana kallon daya daga cikin makeken banner dake sama ya kalli Amira dake zaune gefen Ahmed, he some how looked at her and look at the banner for several times, before yayi magana aka Basu hannu, he followed them from wnanan wajen har company, he was following gently that Saida ahmed ya ajiyeta ta shjga cikin company din ya biyota, he entered har ciki asking for the girl on the banner, Nan aka rakashi office dinta, daidai lokacin da faiz ya shigo shima, Yana ganin wannan hit guy din ya tambayeshi who he is looking for out of jealousy, Nan ya fada mashi he is looking for wannan advertiser din, kaman ya koreshi sai Kuma ya nuna masshi office dinta, the advertisement have taken the company to the next level as it have given it more recognitions, alhaji Bai taba samun kasuwa irin na yanzun ba, he spent alot don har motar government ya biya kudi akayi drawing same picture din Amira a jiki, it's a like a huge project that takes alot but was giving him a lot of money in return, ya rasa yanda zai godewa Allah da Kuma Amira, she's indeed a blessing to his company, the good thing is it's not about advertisement alone, kaman yanda Amira ta fada duk Wanda ya sayi oil don yayi amfani dashi will surely come back, the buy 12 get 1 for free gets lot of people, mutane na neman Yi masu yawa as the demand yayi yawa, advertisement of original product is really good, don't waste your time advertising what is not good don kou am Saya ba zaa dawo ba Amma muddin what you're selling is good duk Wanda zaiyi testing will surely stick to it, alhaji was happier than ever and he plan to do something huge for her. Amira na dawowa ta shjga bathroom don tayi sallah, tana fitowa taga wani zaune Yana jiranta, faiz Kam da takaici da bakin ciki ya isheshi wayarshi ya dauka ya Kira ahmed da kwana biyu basuyi magana ba as a result of Maganr da sukayi last, he wants to show him he is right about what he said, Ahmed na picking yace "Oga ya akayi ne...ka ajiye better half dinka Kuma wani ya biyota...kou baka gani ba..." Ya fada cikin zafin Rai "What are you talking about.." "Ai yanzun wani hotty yazo Yana neman office din advertiser....why don't you come and see for yourself...if you see this guy you will pee in your trousers..." Faiz ya fada mashi don yayi ruining day dinshi Kuma intentionally. Alhamdullilah 2/9/21, 9:02 AM - Ummi Tandama: 28 "Wai what are you talking about..." Ahmed dake Kan hanyar komawa office dinshi ya Tambayi faiz da shi Kanshi ke cikin Bakin ciki da kishin wani ya zo wajen amira, he can't just go in and ask why he wants to see her but he will surely make ahmed do it, "Ka Fara ciwon kunne kenan...nace kazo ka gani...wani extra hot guy yazo wajen better half dinka...if you think am joking come and see for yourself...." Faiz ya sake fada Mashi, ahmed da tsakanin shi da faiz Allah kadai yasan wani kishi sai cewa yayi "If it's a joke stop it... it's not funny at all..."ahmed ta fada mashi, da sauri faiz yaja tsoki before yace "Who is joking with you...Kar kazo ka zauna Nan ayi maka corner da better half... nonsense..." Ya fada Yana kashe wayarshi, wani irin Ajiyan zuciya ya saki Yana kallon banner dake company that is so huge tamkar kayi Mata magana ta amsa, Bai samun sukuni always as he sees her billboard cikin gari, duk sanda zai wuce sai ya kalli billboard din sosai ba kaman if yazo hold up a wajen,  sai yaga tamkar she's looking at him, ya mugun Shiga damuwa sabida baza Amira dad dinshi yayi,  he feels his so pain, office Dinshi ya koma ya kasa Zama knowing someone is with Amira, waje ya dawo ya tsaya. Yanda yake cikin damuwa Haka ahmed ya shjga damuwa,  ai suna Gama waya da faiz, ya juyo kan motar shi ya nufo  company Daman ba nisa yayi ba Amira gyara Vail dinta tayi ta kalli Wanda ke zaune, gaisawa Sukayi da amiea "Sorry na biyoki" saurayin ya fada Mata yayinda take Zama Kan kujeran ta don jin abinda ke tafe dashi, "Ba komai...how may I help you pls..."tafada mashi with a smile, "Pls kece Kikayi wannan advertisement din?..." Saurayin da kana ganinshi kasan Dan Hutu ne ya Tambayi Amira, "Yes... nice..." Ta fada with smile, "Wow...wow...wow...did you know I have to go to the television station website ba dauki wannan advertisement din...ban San ke Yar garin Nan bace....kuma your beauty is more a kasa..." Mutumin ya fada mata, Amira have got this kwanan Nan, she always smile and lie to the about her status, "Amma nagode da kauna..." Ta fada mashj with a smile "Madallah...Kuma another good thing is what you advertised is really good don ban taba amfani da Mai Mai kyau irin wanna ba...kilan dai don itama advertiser din is unique..." Saurayin ya fadawa Amira Yana kallon ta, "Awwn...am so honored...keep buying from us..." Ta fada mashi "I will... it's assured....na Saya da yawa Zan turawa sisters Dina dake Dubai... that's to tell you how I have fallen for the product enterly..." Saurayin ya fada Mata. Faiz na tsaye waje ya hango Ahmed ya taho "Shege Mai Kan kwakwa... you never see anything... idiot..."faiz ya fada cikin ranshi Yana kallon ahmed that is coming, Ahmed na zuwa wajenshi sai yayi mashi alaman ya Shiga office din Amira da, Dan harara fajz yayi Ahmed ya Kama hanyar office din Amira shi Kuma faiz that is totally going Gaga ya bi bayanshi, "Wow... really?.." Amira that can't wait ya tafi tayi sallah ta fada mashi "Yes... it's the fact..." Ya amsa Mata, kofsr office dinshi aka bude ahmed ya Fara Shiga sai ga shima faiz ya shiga, ji yayi kaman ya shako Wanda ke zaune tsayawa yayi "Baby...ka ..dawo..."amira ta fada looking at Ahmed then peep at faiz dake tsaye bayanshi, she couldn't look at faiz much because these his behavior is something else, he will call her to office ya Bata abu Wai ta karanta mashi he can't read, jiya sai da ta Kai kusan 6 office sabida aikin Daya sakata, Bata thinking twice in doing what ever he asked her to, he never talks about the advertisement again Amma face dinshi Bai kalluwa, kou da tadanyi Satan kallon shi she saw the kind of angry look he gave her yanzun it's so unbearable, "Yes..." Ahmed ya amsa Mata, kallon wannan saurayin dake kallon ahmed and Jin abinda ta kirashi dashi yace "Well Zan tafi...but can I have your digits...we will talk some other time..." Kafin Amira ta bude Baki tayi magana sai ahmed yacs "She's married...kou number matar aure zaka.amsa..." ya fada mashj, saurayin Kallon ahmed ya sakeyi yace "Really?...I doubt that..." Ya fada Yana kallon Amira, "She's not... she's single and searching..." Fajz yayi adding cikin matsanacin haushin rashin bin advice dinshi da basuyi ba, he knows inda sunbi abinda ya fada masu da hakna Bai faru ba, yasan duk Mai hankali in har zai gan amira sai yaji tayi mashi, juyawa Ahmed yayi ya kalleshi sai fauz ya daga mashi shoulder biyu alaman sai me, saurayin Bai sake Cewa komai ba ya Mike "You haven't taken her number... anyway muje in baka..." Faiz ya fada Yana ficewa, saurayin binshi yayi thinking maganar gaskiya yake, Ahmed was so silent Yana kallon haukan faiz, he wondered what's wrong with her, his totally acting weird and abnormal, "Yanzun maza kike tarawa Nan kou..." Ahmed ya fadawa Amira Bayan fajz da wannan bakon sun fita, "Tarawa Kuma Baby...ni na kirashi?...he came in himself..." Ta fada mashi trying to explain herself "I know...Amma all you should have tell him is you're taken...why will you even sit with him for long..." Ahmed ya fada sounding jealous "Yaya am sorry...Amma he is not saying anything bad..kawai he is admiring my advertisement and oil... that's all..."ta fada mashi "Daga yau...in wnak ya sake maki magana don't waste much time with them....har murmushi na tarda kina mashi...Kar in Kara ganin Haka..." Ya fada cikin anger, "Am I clear?..." Ya tambayeta "Yes...am sorry..." Ta fada mashi, Bai Kara cewa komai ba ya Mike ya bar office. Saurayin na bin bayan faiz har ya nufi kofar office dinshi, juyowa Faiz yayi yaga Yana binshi sai yace "What..."kaman bashi yace yazo su tafi ya bashi number ba "You asked me to follow you ka bani number ta..."Bai karasa ba yace "Agbaya...Amma gaskiya girman ka Baiyi ba...in banda abunka kana ganin such babe bata da kowa a rayuwar ta?...Haka Nan you want to come and add to what we're facing here...kaga that idiot talking inside won't do anything like I will handle anyone that badges into my company...I will be your worst nightmare in har ka sake dawowa Nan wajen...,now tafi..." Faiz ya fada mashi atakaice Yana barin shi nan tsaye, guy din couldn't talk, sam ya kasa Gane what is happening here, da akwai wata a kasa, she's calling someone baby and this one is saying something else, "Lunatics..." Saurayin ya fada mashi, "Whatever..." Faiz ya fada Yana Shiga office din secretary dinshi, they new secretary who is an Igbo girl kallonshi tayi wondering why he is walking Kaman zai tashi sama, sai binshi kawai take da kallo, Yana  kaiwa bakin kofar shi ya juyo gareta yace "If you ever look at me like that again you're fired..." Ya fada Mata atakaice ya bude kofsr office dinshi, kou minti biyar vaiyi da Shiga ba sai ga ahmed ya shigo cikin fushi Yana cewa "What's the meaning of that non sense behavior...meye Haka faiz... what's happening..." Ahmed ya fada mashi cikin anger "Pls don't come and shout in my office...so you don't know what's happening?...well let me break it down for your senseless brain... you see such guys will keep coming..they will keep admiring her until you become nothing...ni Zan baka shawara kaki dauka ai kou... you will see...na bashi number dinta... congratulations you have a new rival..."fajz ya fada face Dinshi daure "Lallai fajz...Ashe haukan naka ya Kai Haka...hope you haven't taken one of your alcohol this afternoon..." Wannan maganar ya mugun batawa faiz Rai, his eyes suddenly turned red, "So this is it kou..." Faiz ya fada voice dinshi na rawa "Yes...this is it...in ga hauka ba kou in ba buguwa Kayi ba why will you do that ..why will you share her contact da wani Kato chan..." Ahmed da shima ranshi ya mugun baci ya fada thinking da gaske ya bada numberts, "Wato that's why you're using my darkest secret to insult me?..." Fauz ya fada cikin sanyimurya feeling sad "In ba shawuwa kayi ba why zaka dinga fada mashi she's not married and stuff... what's your business in this whole issue...what are you hiding.. what's wrong...! " Ahmed ya fada cikin anger, "Get out of my office!..." Fajz yafada mashi idanuwanshi kaman garwashi wuta "Me... you're walking me out of my office?..."Ahmed ya fada cike da mamaki "Get out!!!..." Ya fada da karfi yana Mikewa tsaye ,"Alright... shikenan...she goes too...she quit..."ahmed ya fada Yana juyawa cikin fushi. "And so fucking what...sai me...she ruined my life...she should fucking go..." Faiz ya fada Cikin ihu going Insane and out of control, Ahmad daya Isa bakin kofar juyowa yayi gareshi yace "How did she ruin your life..." Bai karasa ba  faiz yace "Get out before I send the securities on you...na baku minti biyar ku bar min company...get out!..." Ya fada cikin ihu sosai kaman zai tada company din, Ahmed have never seen him like this, it really hurts ka yarda da mutum ya fadawa mutum sirrin ka Kuma ya zageka dashi, you may not take it so serious but shi wanda kayiwa won't take it likely, that's how it is with faiZ, the statement hurts him badly, Ahmed ficewa yayi cikin fushi yayinda faiz ya cigaba da Cewa "Ku tafi...in samu sukuni...time heals and I will be ok..." Ya fada still looking angry,. Waje ya samu ya zauna ya hada Kai da desk still saying "Ku tafi... just take her away...ku tafi..." Ya fada while trying so hard not to break down. Ahmed na komawa office din Amira ya tardata tana sallah, Zama yayi Yana jiran ta idar, tana idarwa yace "Let's go home... you're no more working here..." Ya fada Mata atakaice, Amira ji tayi wani Abu ya toshe Mata hanyar iska, it's like she's dreaming, "Yaya...what happened..." Ta fada jikinta na rawa don it's like anyi breaking something she's trying to build, it's like anyi chattering dreams dinta, abun ya mugun tada Mata hankali "Are you going or not..." Ahmed that looks so angry ya fada yana kallon Amira da duk tayi suku suku "Am coming...Amma Yaya...can you please tell me what's the problem..." Ta fada jikinta na rawa "Amira I don't have time...if Baki zuwa fine...ki zubamin kasa a Ido... alright?.." ya fada Yana kokarin juyawa da sauri Amira tace "Yaya... wait for me...I can't break your rules or do otherwise...Kai ka kawo ni Nan and it's bad of me to ask why you want me to go..." Ta fada taking a step towards inda bag dinta yake, if you see how she's walking sai ka rantse Bata da single bones a jikinta, she walks ahankali ta dauki bag dinta wondering what happened,what causes this, kawia she just prayed ba irin behavior da faiz me nuna Mata ya nunawa Ahmed ba don yasan ba lallai ya dauki hakan ba, tana daukan bag dinta Ahmed ya fita tabi bayanshi kanta kasa, she can't just say a word, ahmed Bai sake wasting Time ba ya fita. Binshi tayi suka tafi, they drove in silence, Saida suka kusa Isa gjda tace "Yaya...what am I telling my parents...in sun tambayeni..." Ta tambayeshi calmly "Tell them you quit..." Ya amsa Mata atakaice, before Amira ta sake wata magana sai ahmed yace "Tell me abinda kikeyi that you ruined his life..." Ahmed ya tambayeta "Who..." Ta tambayeshi cikin sanyimurya "Faiz..." Ya amsa Mata atakaice Yana tuki "Ni... wallahi nothing Yaya...did he said I ruined his life..." Bata karasa ba ahmed yace "See if Kuna da any relationship just tell me...ki fadamin if there's something going on between you two... remember I give you and Habib space I can give you and him space... banason rainin hankali...if Kuna son junansu I will gladly give you people space...all I want is for you to be happy..." Bai karasa ba Amira da jikinta ke rawa tace "Subhanallah...Yaya...wane irin magana kake Haka... wallahi yaya Babu komai tsakanin mu.... believe me Yaya..." Ta fada mashi Tana kokarin kuka "Hmmm... it's alright..." Ya fada atakaice. "Yaya...what will be my reason for quiting..." Ta sake asking ahmed "Banza yayi daita kawai because ya lura Bata son barin aikin shi Kuma won't let her go back ba don komai ba sai don statement din faiz..one thing is so clear to him is faiz is attracted to Amira, he sees the jealousy, asalima he feels his more jealous Kan Amira fiye dashi, tun ranar a restaurant ya gano hakan but pretend nothing is happening,then ranar da ya kirashi telling him not to let her do the advertisement,sai Kuma yau, he can swear he is In love with her, inda yana da hali da Kuma Dama this is the right time ya auri Amira before she's taken away, Amma kou kadan Bai da guts to even talk about it. Basu Dade da tafiya ba faiz da duk ya damu ya mike ya tafi office dinta don ganin if she's around or not, Yana zuwa ya tarda ta tafi "The bastard took her away...in ba iskanci ba Ina saurayi yake da iko Kan budurwa kaman shi ya Haifeta..." Ya fada cikin haushi, Bai taba ganin bakin Ahmed kaman yau ba, ya Dade wani Bai Bata mashi Rai kaman Haka ba, fita shima yayi ya tafi family house dinsu, he told his mom Amira ta bar aiki a company, yanda ta damu kou shi Bai damu Haka ba, she was asking faiz what happened, "Wai mummy... Ahmed Yana zagina...da drinking Habit Dina....can you believe that..." Faiz ya fada kaman zaiyi kuka, shuru hajiya tayi tana kallon how angry he is, "Kawai don na fada mashi damuwata sai inzama abun zagi wajen shi ..is that fair?.." ya sake adding hawaye na zubo mashi, hajiya see the pain in him, shi yasa Bata wani tada hankalinta saboda Shan giyan da yake ba don taga it's not something he loves doing but something he is addicted to, she knows tunda he hates it he will stop some day "What does that have to do with Amira leaving the company..." Ta tambayeshi "Wai I asked him to get out...sai yace she's going with him...Nima nace she should go in samu sauki Amma I was wrong...the whole company feel so empty with out her ..Dan Allah mummy call ta dawo..." Fajz ya Fada Mata Yana goge face dinshi, "Amma Ahmed Bai kyauta ba...ya zaayi ya saka yarinyar that is doing well a wajenta aikinta ta bar aikinta .."hajiya ta fada "Mummy he controls her...duk abunda yace shi take Yi.. it's so annoying... kilan har da jazz yayi Mata..."inji faiz. "Yanzun dai ka tashi ka tafi gida...I will call her..."inji hajiya "Ok iyami..." Ya fada, mikewa yayi ya dauki madara ya Sha sannan ya tafi nashi gjdan. Bintu is one of the coolest wife everyone around her have ever seen, shi kanshi fauz yasan Bai iya hakurin yarinyar nan, she's so perfect and have lots of patience, it's like ta ayyana a ranta cewa "Ni nace Ina sonshi Kuma zanyi hakuri da duk yanda yayi min..." She have never told anyone how he is behaving, auren su zaiyi wata Amma sau Daya suka samu intimacy, these days she hears this same sounds coming out of his phone always, wato karar sounds din advertisement din Amira, in Yana kallo Bai rage karar saboda ita, in har zata Dan barshi zaune taje ta dawo she will surely meet him watching same video, wannan abun Yana damunta Because she feels it's not normal,Bai yuwa Haka Nan ka dage da Kallon abinda kake fushi kanshi, ranar a aka saka television station Bai kwnaa daki guda daita ba, before she feels she can control him with her cooking Amma yanzun sai dai yaci kadan ya bar Mata, he won't say Bai ci gabaki daya but da cinshi da rashin shi it's the Same don wani lokacin sai yaci spoon biyu zuwa uku ya bar Mata sauran, he will feed her har sai taji her stomach zai fashe, she just feel something is wrong with him and she couldn't bring herself to think it's about his former secretary, inda ba budurwar Ahmed bace she won't think twice Amma ya zaayi ace he is inlove with her, he respects her Alot, Bai Mata fada dukda ba wni Hira Suke sosai ba, if yace "I want to be alone..." She won't come closer to inda yake har sai ya nemata da Kanshi, she will always welcome him with a smile kou da kuwa he misbehave, Yana parking ya zauna cikin Mota yayi kokarin sakin ranshi, Bai cika son zuwar Mata da bakin ciki ba since she's not the cause of it, he tried sosai to look normal don har wajen tap din waje yaje ya wanke face dinshi ya kuskura bakinshi tare da sniffing out majina looking ok sannan ya Shiga ciki. Another thing he can merit her on is tsabta, she's always neat, she smells so fucking nice, Bai taba ganin ta da same Kaya ba, Yama rasa daga Ina take samun such alluring dresses don yasan Bai Saya Mata ba Kuma baa saka Mata a lefenta ba, it's like she keeps many years getting such elegant dresses just to please him, Yana zuwa bakin kofar ya tsaya ya saki Ajiyan zuciya ya hadiye saliva before ya bude kofar, he just pray she's asleep or something yanda he doesn't have to talk to her or something Amma Yana bude kofar ya jiyo kamshin ta, entrance to falo ya nufa ya shjga first falo sai ya ganta da masu aikinta sai kallo suke, Kura mashi Ido tayi just looking at him with a smile, Yana Shiga masu aikin Suka bace with no trace, He looks totally disturbed, he tries to be ok Amma it's over him, hannuwa ya ware Mata don some times in ta rugo zata rungumeshi sai ya Dan kauce saidai ya zagaya hannu da shoulder dinta, yayi patting dinta kadan sai ya janye, sai da taga ya ware Mata hannuwa ta Mike with a smile ta taka ahankali gareshi, Haka Nan kawai taji ya fashe da wani irin kuka, it's like he have been holding on for long, yanda abub yazo mashi kasan he tries to control it, irin kukan nan na tausayin kanshi kawai yake, how is it possible Kana da mace har mace a gida Amma kana Shan wahala kan wata waje, yasan inda zaa ajiye Amira da bintu waje guda Ana iya bawa Bintu 💯 a jiki a bawa Amira 💯 face, bintu was so shocked hearing such cry from her husband, it's like Ana zuba Mata ruwan zafi a zuciyar ta saboda yanda taji. Alhamdullilah 2/11/21, 4:17 PM - Ummi Tandama: Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. 29 Banda shesheska Babu abinda yake, he is so hurt that this tears is helping him, he hugged her so tight that she feels the drop of his tears on her naked shoulder,  tunda suke tare Bata taba ji yayi hugging dinta Haka ba, he hold on to her as he cries, how will you have something and still want another, the other that is not as classy as what you have, that is not as unique as yours, abun Yana mugun kona mashi Rai, duk sanda zai kalli bintu but doesn't feel for baka Yana bashi haushi "Baby..."bintu da jikinta ke rawa ta kirashi calmly tana shafa bayanshi kaman she's patting a baby, faiz couldn't answer instead he continues crying like Dan Karamin yaro, it's like ka Dade kana boye abu har yazo yafi karfin ka, har abun yazo ya isheka, "Baby...pls...ka...daina..." Bintu ta sake fada mashi kaman she will cry too, rigarta Bai da shoulder so yanda hawayen faiz ke diga Kan shoulder dinta Haka take jin zafi a cikin ranta, she couldn't think of what could make him cry like this, she wonders what it could be, abun ya mugun tada Mata hankali, she have to walk back ahankali, faiz take each step she takes until suka isa wajen kujera, ahankali ta zame kasa shima ya bita, she relax on the chair and he relax on her chest stuoll holding her tight, she couldn't watch this and she started crying too, jin kukanta da takeyi yasa faiz rage nashi kukan bakin cikin, Kai ya daga ya kalleta with a very wet face, who would have said fajz have so much tears in him, he is stubborn and it's written all over him, baka taba cewa idanuwnshi zasu zubda hawaye, "Am sorry..." Fauz ya fada Yana goge Mata face while his own eyes are still dropping, "Baby... tell me... what's wrong...meye yayi zafi Haka...in kasan abinda zaka fadamin zai batamin Rai as your wife them tell me as your sister, ni kanwar ka ce...ka fadamin abinda ke damunka pls..." Bintu ta fada mashi, ahankali ya Dora Kai Kan beautiful chest da half of her breast is out ya sake ajiyan zuciya, he is not a mad man, he is never going to tell her it's about Amira,he is never going to tell her he is inlove with her,he won't hurt her that much "Wify...ki taimaka min...ki agaza min...ki ceci Raina..."ya fada Mata, kanshi ta daga tana goge mashi face tace "Yaya...duk abinda kake so zanyi maka...I know baka Sona...but married..."Bata karasa ba ya Dora hannu Kan bakinta, "Ban taba regretting aurenki ba Bintu... you're a wonderful woman that doesn't deserve a bastard like me..." Da sauri itama ta dafa mashi baki tace "Yaya...kou Zama zanyi da Kai kawai ta isheni...am not asking much...kawai in ganni cikin gidanka...ba sai na zauna da wani ba... being in your house gives me happiness...ance in mace ta fadawa na Miji how she feels Yana Rainata...ni baka rainani ba...dukda you know I love you..." Bata karasa ba ya Dora bakinshi Kan nata yayi Mata kiss da wet face dinshj yace "Ki taimaka min...duk abinda nace kiyi just do it...kiyimin and kou meye ya zamo our come dinshi na yafe maki..." Ya fada bakinshi na kanta nata while he couldn't stop the tears "Baby tell me...zanyi duk abinda kakeso.." ta fada mashi, "Then ki mallakeni..." Ya fada Mata kai tsaye sounding so serious, idanuwa bintu ta zaro wondering why he is saying this, "Baby...what..." Bata Karasa ba yace "Bintu...if har you love me...ki mallakeni...ki sacemin zuciya...I want to forget about kowa na duniya sai ke da iyayena...inason wasu matan su zamemin kaman yanuwana maza....I don't want to look at another a waje..." Ya fada Mata yna goge face dinshi new tears na fita "Baby pls...if da akwai wacce kakeso...pls talk to her...Amma bazna iya mallakeka ba...jazz doesn't work for ever..." "I ordered you... it's a command..." Ya fada mata, Yana son tayi mashi abinda he won't even remember her name balle ya Shiga such huge wahala because of her, abun na neman Yi mashi yawa,it is really getting out of his hands, komai haushi yake bashi, "Baby ka bar wannan Maganr pls..." Bintu da shock ya kamata take fada Mashi, she can't just believe why she's doing this, he is totally going Insane, he is crazy "Aa...ki wnake ruwan gabanki kiyimin abinci dashi... wallahi zanci...I want to forget all pain..." "Subhanallah...inna lillahi waina ilaihi rajiun Yaya...kasan abinda kkae fada kuwa..." Ta fada tana janyewa daga gareshi as at this moment ya Fara Bata haushi da kuma tsoro, how will she do such evil, she knows it's pure mallaka Amma for what reason, for love? For enjoyment da namiji,? She's too civilized to know that it's a huge atrocities, abinda zakayi da kafin ka mutu sai ja wulakanta ka Zama abun tsoro Bai da riba, Mata kuji tsoron Allah, kuji tsoron Allah "Pls... help me...I know bazaki cutar Dani ba... You won't suffer me ...I won't mind being your slave for ever... you're a good woman...pls... help me..." Ya fada Yana kuka Yana matsawa kusa daita yayinda ita kuma take matsawa baya sabida yanda ta tsorata dashi, "Pls..." Ya fada crawling to inda take while she move far away from him, mikwa yayi itama ta Mike da gudu ta bar falon saboda tsoro as he keeps saying "Pls ki mallakeni...pls turn me to your slave...take my heart away..." Tana barin wajen da gudu ta shjga dakinta ta maida kofar ta kulle ta zauna kasa with her eyes wide open, "Pls help me!!!" Faiz ya dinga fada da karfi Calling her out. Bintu da jikinta ke rawa daukan wayarta tayi tare da searching number maman faiz datayi saving da iyami tayi dailing, she was so scared and panting so loud, what could have come over him, Bata taba ganin abinda ya firgita ta game da faiz kaman wannan ba,bataji Ringing wayar ba sai dai taji sallama iyami, da sauri tace " iyami..." Tana fashewa da kuka, hankalinta ne ya mugun tashi as she thinks maybe faiz ya je ya Dora Mata fushinshi by hurting her, "Naam bintu... what's the problem...meye..." Ta tambayeta cikin fargaba.. "Iyami... it's Yaya...he is scaring me....Wai inje inyi mashi asiri...Wai in mallakeshi..." Ta fada cikin kuka, "Ban Gane ba... stop crying and talk to me..." Hajiya ta fada  cikin damuwa don kou kadan vatajin abinda take cewa hadiya saliva bintu tayi sannan ta sake fada Mata what faiz is saying, "Don't mind him kinji daughter...Kar ki damu da duk abinda zaice...kawai ki dinga binshi da tou.kinji kou..."hajiya ta fada Mata "Yes ma'am..." "Good...zuwa da yamma Zan zo Gidan if ya cigaba..." Hajiya ta fada Mata  "Mummy kinsan abinda ke damun shi?...if it's about another girl pls ya aureta...I love him...nasna it hurt but I will support him... I can't love him and hate what he loves..."bintu ta fada cikin kuka, Ajiyan zuciya hajiya ta saki feeling this little girl's pain, "Dear it's not about another...haukan shi ne kawai..." Buga kofar faiz. Yayi Yana Cewa "Guduna kike bintu..." Ya fada  Yana dukan kofar "Mummy gashi Nan...pls don't tell him ...I called..." Ta fada kasa kasa sannan ta kashe wayar ta Mike ta bude mashi kofsr bedroom, with a smile but a red eyes ya shigo dakin Yana wuceta "Come and take away my pain..." Ya fada Yana kwanciya Kan gado tare da cire rigar jikin shi. Suna zuwa gida Ahmed ya ajiye Amira a waje, she looks so disturbed, she doesn't know what to tell her parents, it's awkward telling them Ahmed ne yazo ya dauketa saga office dinta, even her parents won't want that don suna Bata support sosai, maganar shi na tanbayar da yayi Mata still lingers in her brain, she just wants to ask faiz directly what she did that ruin his Life, she wants this to be over, she wants him to stop disturbing her, tunawa yayi da alhaji haruna, she knows he won't take it likely if he knows she left without telling him anything, he told her duk sanda taga Bata iya aiki dashi ta dawo Wajen shi, Bata son yiwa ahmed gardama as shine jigon komai Amma  she's not happy with this, Bata son yayi mashi abinda zai sa ya dinga kallon ya Sami Mata aiki ya maidata wata and now she's arguing with him, she have decided to do what will make him happy, she will never do otherwise, Yana sauketa ta shjga ciki without goodbye, bayanta yabi da kallo Still thinking what's going on. Tana shjga ciki ta wuce dakin mum dinta, she was surprised to see her, karyar fever tayi Mata ya shiga dakinta ta kwnata, she wants to call faiz ta tambayeshi what is her offence Amma ta kasa samu courage din hakan,  bayab kaman hour guda da dawowanta hajiya kadijatu ta kirata, picking tayi ta gaidata tace "Why Zaki tafi...what happened..." Hajiya ta tambayeta, Amira didn't have good explanation to give her, daga karshe hajiya tace "Dear you have a great future...a very bright one...kou miji Kika aura Bai kamata ki Bari ya dakushe maki future dinki ba...balle mere boyfriend... alhaji bazai ji dadin hakan ba because he cares about you....sannan we all care about you...the company needs you...faiz needs you too...pls...Kar ki tafi...pls..." Hajiya ta fada Mata calmly "Ok..." Amira ta fada Mata "And pls...kina son ki taimaka ki Kira faiz...he wants to talk to you...can you do that for me..." Hajiya ta tambayeta Bayan tayi magana da bintu she haven't been herself,. Amira Shuru tayi for a moment,she can't just say no "Yes...Zan kirashi..." Amira ta amsa Mata, "Ok... nagode sosai....I will inform you...Zan fada maki when to call him ..ok..." "Ok ma'am..." Amira ta amsa mata, "Nagode kinji... thank you for being kind and nice.." hajiya ta fada Mata, sallama Sukayi Amira dake zaune sanye da singlet Tayi tagumi tana tunanin could his statement na I love you be real, it sounds like a joke to her, sai ya fada ya dawo ya Kuma ce it's Wasa take Mata, "Hmmm in ma kana Sona ja daina wahalal da kanka..." Ta fada Hana Kallon chest dinta sake kwance like a mother, "Am not that special from inside...wajsn kawai ke da kyauwun gani..." Ta fada tana mikewa, wajsn mirror ta tafi ta daga rigarta, she have full and very beautiful breasts before now, it's the best part of her body as Habib many numerous confession about her breast, now gasu, not standing anymore, gani take kou da kuwa Ahmed ya aureta he is not going to like how they're, her heroes have fallen, they're only full but not standing, kawia she feels in ma faiz Yana sonta he is wasting his time, when he gets to know about her he will run away from her, gani take har parents dinshi dake ji da ita yanzun will all run away, they will see her as harlot who doesn't deserve their kindness and time, komawa tayi ta kwnata bayan ta gama karewa nonuwanta kallo, kou wanka take data kallesu sai ranta ya baci, she knows kasan ta Bai da matsala sosai don mun dinta made sure anyi stitching wajen to the core, kou fitsari zatayi sai tayi ahankali, she could remember her mother telling the nurse ta rufe wajen duka don taga ta iskanci, she's just waiting hajiya ta kirata tayi Magana da faiz. Faiz na kwance yayi rub da ciki bintu was rubbing his body as he demanded, she wants to make him forget his pain Amma at this moment he is feeling kaman Ana shafa mashi jiki da gravel, kawai he doesn't want to ask to go out, it has been going on for about 30 minutes, idanuwanshi lumshe kaman Mai bacci, Bai minti biyu sai ya saki shesheska, bintu batasson Yi mashi magana don Kar ranshi ya bace, she just wants to ask him what is happening, meye damuwar shi, but she doesn't have that guts , wayarshi dake cikin aljihun wandonshi dake kasa ta Fara Ringing, ahankali bintu ta sakeshi ta dauko mashi wayar tana cewa "It's iya..." Ta fada mashj, ahankali ta daga kanshi ya amshi wayar yayi recieving ya kafa ga kunnenshi, cikin yarbanci tayi Mashi magana, Sam Bai gane ba sosai, Yana jin yaren Amma baj iya maidawa Amma Bai gane abinda tace ba, "Kaji..." Ta sake fada mashi,. "Iyami..." Ya kirata sai ta sake maimaita abinda tace, she feels suna tare da bintu and telling him to excuse himself Amira wants to call is good don Kar ta kirashi a gaban bintu ta gane it's about her all along, sake fada mashi tayi for the third time sai gashi ya gane Yana cewa "Eshe` iyami..." Ya fada Mata sounding a bit happy as he knows maybe she have talked to Amira, kallon Bintu yayi yace "Pls Baby... excuse me... ki hadomin something to eat... inason magan da mummy..." Ya fada Mata, bintu that have never seen or heard iyami speak to him in another language mikewa tayi ahankali wondering what's really going on, she knows da akwai wani Abu, and tun yanzun ta sakawa kanta hakuri ba don komai ba sai don she loves her husband, she will rather be his slave than be married to other, irin son da takewa faiz is so different, she hardly see his fault in anything, kawai she loves what ever he does kawai he sex bad, wato very bad that in har ya nemeta sai ya barta da gashi for days, Amma daga wannan Bata da single matsala dashi, it's the reason why kou kadan Bata bakin ciki da Bai dameta da sex ba, barin dakin tayi faiz ya mike ya Shiga bathroom before yace "Iyami... tell her to call now..." Ya fada Mata sounding so ok, kashe wayarta tayi, it's so funny his mother is a middle person between him and his love, it's just the situation, hajiya Kiran Amira da take kwance tana sake sake tayi tace "Dear Call him...and pls...help me kwantar mashi da hankali...Yana cikin damuwa..." Ta fada Mata, Amira is just surprised at this woman's behavior sai Kuma ta tuna she's not hausa so kilan this behavior is nothing a wajen su, cikin kunya Amira tace "Ok..." Ta amsa Mata, Nan ta kashe waya ta lumshe idanuwa tare da sakin Ajiyan zuciya Sannan ta nemi number shi tayi dailing, faiz that waited for this call like for Ever picking yayi tare da lumshe idanuwa sallama tayi mashi ya amsa Voice dinshi na rawa, "Why did you.. leave..." Ya fada Mata with his two eyes closed, "I don't know...Nima ban San abinda ya faru tsakanin ku...ba..." Ta amsa mashi Tana sauraron yanda yake magana, "But...why should you leave... without any reason...is he your controller?...why should you leave your job..." Ya fada kaman bashi bane ke kuka dazun, he sounds so firm and strong, that's a man for you. "Hmmm...but what happened...tell me.." Amira da take son asking what she did that ruined his life ta fada mashi, she couldn't ask him sabida Bata son fadin abinda zai Bata mashi Rai tunda his mother said he is in a bad mood "It's not necessary... come back to work...pls..." Ya fada cikin natsuwa kaman bashi ba "I will talk to him...if ya yarda..I will come back... " Ta amsa mashi sounding free as she knows she's doing it for a purpose, wannan maganar ya Kara konawa faiz Rai, "Haba pls ... it's not fair ai... you don't have to do everything he says..Bai aure ki ba fa...kou auren ki yayi ai ba duk abinda yace Zaki dingayi ba...let me ask you a question...have you ever think of marrying someone else ba shi ba?..." Ya tambayeta Waiting to hear her reply "Nope .." tafada, sai Kuma ta Kara da cewa "Or maybe...kasan komai it's from Allah...aure na Allah ne...Amma for me...he is the only one...if bashi ba...Babu wani..." Ta fada mashi feeling free, idanuwa faiz ya lumshe Yana goge forehead dinshi breathing out Loud before yace "Why pls...what is he doing that Dole sai shi...tell me pls..." Ya fada cikin sanyimurya, Jin muryar shi kawai zai baka tausayi, shuru Amira tayi thinking of his voice and how he talks, how is she going to tell him it's only him because she's not like every girl and he knows but still loves her, it's kind of difficult, ba kowa zai Gane why she's sticking to Ahmed ba sai ita da family dinta, su kadai suka San why in ba ahmed ba wani, "Tell me pls...I want to know why sai shi...sonshi he yayi maki yawa..or da akwai abinda yake maki Wanda kina ganin duk duniya Babu Mai Yi maki sai shi...pls give me just a hint.. " ya tambayeta cikin sanyimurya, he is not shouting like he use to, he is so calm and sounding very soft, sai ka rantse orphan ne ke Magana,. "Both..." Amira ta amsa mashi, "Both what pls..." Ya sake asking dinta. "Love...Ina sonshi.. I feel in bashi ba Babu Mai zauna a wajen shi..." Ya fada mashi calm "Fuck..." Ya fada under his breath "Ok...hakan...yayi...Amma Baki ganin...wasu na bukatar ki Basu dama...pls ki Basu dama .." ya fada sounding so bitter " Hmmm nobody will understand sai Yaya ahmed... that's why Bai da competitor... it's only him..." Ta fada calmly "I want...to he his competitor....I want to be his rival...I want to be among those that will be given chance to prove their love...Dan Allah...Dan annabi...ki bani dama..." . alhamdullilah 2/11/21, 4:17 PM - Ummi Tandama: 30 Shuru Amira tayi tana jin jikinta na rawa sosai, it's something huge for someone like fiaz yace Yana sonka, all her life Bata taba tunanin someone kaman faiz will approach her da maganar so ba, kawai dai she knows she's from a high class too and Habib is also classy Amma gaba da gabanshi, it's really coming too late, late that she's so messed up,  hearing yanda yake magana ya mantar daita wani Ahmed,  she totally forget him because this time around she wasn't expecting him to say it's a joke, she hears it in him, he is so serious, she feels she's dreaming don ya zaayi kou wata uku basuyi da aure ba yazo Mata da irin wnanan maganar Sannan ga relationship dinsu da Ahmed, what is he thinking right now, faiz Lumshe idanuwa yayi waiting to hear something that will ruin him for ever, he knows he won't have anything positive from her, yasan she will turn him down, he knows she will reject him, yasan wannan is deal, kawai he prays right now ya samu karfin sauraron duk abinda zata furta mashi, he prays ya shjga cikin kanshj ya hakura daita, Jin shuru yayi yawa yasa yace "Pls...Amira... kiyi min Rai... wallahi bazan iya moran rayuwa ba tare dake ba... I can't just hide it...the pain Is too much for me...." Ya sake fada Mata sounding so calm, Amira rasa abinda zata fada mashi tayi, she's not going to say yes, kawai zatayi amfani da ahmed as reason she can't say yes,but Allah knows he is not the main reason, kawai she will use him, "Pls..kiyi magana... before you say anything...let me tell you something...da akwai wani abokina...ya auri wata...ba don Yana sonta ba sai don tausayin ta because she loves him, anyi aurensu and that girl is very good to him Amma still Bai sonta...shi Kuma he tries his very best to make her ok...to make feel loved even if he doesn't love her...Nima pls ...ki taimaka...kou Baki Sona... just pretend you do...I will manage that...pls...kawai don't say no" Ya sake fada Mata Yana wani irin Nishi just thinking the whole him ke cikin wnanan yanayin,  gani yake a duk duniya Babu Wanda ya kaishi shiga cikin damuwa a yanzun, he feels he is the only one in pain and agony, kou maraya Bai kaishi ban tausayi ba, kawai ya koma kaman bashi ba, telling her bordly really help, but the fear of her reply yasa Yana jin wani irin azaba, Amira couldn't say a word, she remembers mom dinshi Said she should calm him Wai Yana cikin damuwa, "I can't just say... anything.. " Amira.. ta fada voice dinta na rawa. "Pls...say something...this is no more a joke..." Ya fada Mata calmly Yana zauna a elegant bathroom da kou abincin hannunka ya Fadi kasa zaka iya ci, yayi relaxing cikin bathroom not even remembering bintu daya fdawa ta hado mashi something to eat, he is totally in her, waiting to hear her next words "But... ahmed...is your friend..." Amira ta fada Bata karasa ba yace "I know...for me to forget about that bad tell you what am feeling means it's above me...I have tried...I tried hard to control it...Amma na kasa...pls..." Ya sake fada Mata, "Dan Allah... Ahmed is not just a boyfriend...he is my fiance...kowa ya San mu...kou da kuwa Zan baka dama...zai Zama yaudara...I don't want to decieve you..." Ta fada mashi, fajz dake zaune dafa goshinshi yayi yaba dirzar forehead dinshi feeling so hot inside, "Bazaki iya bani single chance ba...so you're telling me bazan iya competing da ahmed ba?...he is my friend Amma sonki yasa na mance komai...all I want is to have you...I won't be complete without you..."ya fada Mata cikin sanyimurya "Am sorry pls...Bari kaji wani Abu... you see me as someone classic kou... well am not... am like a fresh fruit which is rotten inside...so pls...don't waste your time on me...Kar ka damu kanka kaina... Am not worth it..."ga fadamashi voice dinta na rawa, before ya karasa maganar ta sai yace "Allah yasa kinfi komai rotten...I don't care...I love you Amira..ki bani dama... pretend you care kou kadan ne...pls..." Ya fada Yana kokarin kneeling, Saida ya gama kneeling yace "Gani Nan na durkusa maki...na ajiye duk wani ego Dina...am on my knees...I can snap myself for you right now...or better still...Zan kawo kaina...in durkusa maki...pls ki bani dama...I beg you..." Ya sake fada Mata, duk yanda Amira take da wayau da iya magana kasa amsa mashi tayi, she wonders inda matar shi take right now that he is talking like this, she just pray he is at the office don if she meets him talking like this she won't be happy, she remembers she's the jealous type, ta tuna farkon haduwar su, she shows totally possession of him, "Dan Allah... kayi hakuri...we can just be friends..." Bata karasa ba faiz yace "I don't want to be your friend...pls date me...kou a boye ne...I won't compete da Ahmed...he owns you...Amma kou secretly ne let's be together pls...Dan Allah Amira...I beg you..." Ya fada kaman zaiyi kuka, Amira couldn't help but get up, rike waist dinta tayi tana tafiya a dakinta, she wish she can just tell him about her self don ya samu saukin abinda yake ji, she have never had anyone plead for love Haka, Bata taba samun Wanda yake Mata maganar so Haka ba, taba cikin ganiyar budurcinta Habib ya Watsa Mata rayuwa, " Save a soul..." Ya sake fada Mata "Ok..." Ta amsa mashi, "Really?..." Ya tambayeta cikin excitement, "Yes...Amma pls... don't do anything da ahmed zai Gane...I beg you.. it's going to be a secret affair...pls..."ta Fada mashi alaman  she's so scared of Ahmed, hakan ya Bata mashi Rai Amma Kuma sai ya danne "For as long as you get to be with me kou na seconds ne na gode... it's ok for me...at least I won't be dying silently..." Ya fada Mata still sounding weak, Amira dake jinshi feels for him Amma Sam she doesn't like this, Bata son abinda zai sa adinga ganin ta yaudareshi don tasan she's not going to fall for him, she knows it's not going to happen, she won't decieve herself to fall for him, ahmed is the only choice for her and she loves him, he is ok for her duniya da lahira, she can't even think of another, tasba ahmed bazai taba bari ta wulakanta, he will take care of her, . "Yanzun Zaki dawo pls..." Faiz ya sake fada Mata cikin sanyimurya, "Ban San yanda zanyi ba...ban son in ketare umarnin shi..." Ta fada not calling Ahmed but referring to him, faiz dake durkushe har lokacin ajiye kishi yayi gefe ya ce "Amma kinsan Daddy won't take it likely on me in Babu ke... you know how he is...kou Baki damu da duk halin da Zan Shiga saboda ke ba..." Ya tambayeta, "Ya kakeson inyi pls...tell me..." Ta fada cikin natsuwa sounding very calm "Just come back...rules are meant to be broken...pls..." Ya fada Mata "No pls...I can't..." ta fada mashi praying he doesn't find it annoying, ajiyan zuciya ya saki yace "Ina iya tashi?..." Ya tambayeta kaman wani Dan yaro, faiz have never been in love and right now he can do anything to make Amira happy, duk abinda zai faranta Mata Rai won't be difficult for him to do, "Daga Ina..." Ta fada forgetting he told her he is on his knees, "Am on my knees..." Ya fada nata kaman ba faiz ba "Wayyo Allah...pls raise...haba baby..." Ta fada lokaci guda Kuma ta zaro idanuwa tare da rufe bakinta as she didn't know when she said that, Sam ta mance, Ahmed have thought her calling baby, faiz was happy hear her call him baby, mikewa yayi yace "Thank you..." Ya fada tamkar bawanta, he is so going Insane right now, "Will you come back?.." ya sake asking dinta "Kasan me...why not kayi mashi magana...ka bashi hakuri...pls...he will agree..." Ta fadamashi, "In bashi hakuri?...haba Allah ya sauwake..." Faiz ya fada cikin real voice dinshi "Ok... shikenan...I won't come back..." Ta fada mashi atakaice, "No ...I will call him... for you...I will call him...is that ok?..." Ya fada da Sauri "Yauwa...yayi...Amma pls don't tell him anything to make him angry..." Ta fada mashi "Remember na fada maki ban son irin Haka kou...ki bar Fifita shi kaina Dan Allah..." Faiz ya fada knowing so well he is decieving Himself, "Ok na daina..." Ta amsa mashi atakaice, it's like a child play, he ask her to pretend to care about him and she's doing so, "Bari in kirashi...duk yanda mukayi I will call you..." Ya fada Mata, Nan ya kashe waya ya Kira ahmed, he is doing it kawia don Amira ta dawo Amma Allah na gani abinda ahmed yayi mashi is unforgettable, for him to call him drunkard don yasan sirrin shi is hurting, kawia at this moment Bai da single choice, now he knows abinda yasa wadu suke commiting suicide sabida so, you can do anything for love, in ba Amira ba Bai ga abinda zai sakashi kiranshi ba, dailing number yayi, sai da wayar ta kusa tsinkewa Ahmed yayi picking, "Am sorry about dazun..." Faiz ya fada mashi Kai tsaye, shuru ahmed yayi thinking of what he did dazun, yasan both of them are wrong,yaji haushin kanshi for the insult, yasan hakan ba daidai bane, Amma sanin this guy is inlove with Amira hurt him Amma Kuma tunawa da abunda ke cikin rayuwar Amira make him feel ok, yasan ba kowanne zai iya sonta knowing what happened in her past ba, "Am sorry too... it's not right... forgive my actions and statement..." Ahmed ya fada mashi kaman Bai San komai ba, faiz samun sauki yayi yace " It's ok...but pls don't insult people because you know their secret... that's low...I can't use what you tell me to insult you..." "Ai shine nace sorry kou...I was angry...kayi hakuri..."inji Ahmed "Amma kasan kayi ba daidai ba you can't call...kana girman kai..banza...werey..." Fajz ya fada mashi,Dariya Ahmed yayi yace "Naji.. you won for calling first...Nima da Zan kiraka.. anyway let bygone be bygone..." Inji Ahmed "Hmmm nonsense... yanzun dai can your daughter come back to office..." Faiz ya fada, "Yanzun dai ka Fadi real reason for calling..." Ahmed ya fada cikin ranshi "Aa...Kar kasa a kwacemin ita...a bar aikin..."Ahmed ya fada mashi atakaice, "Dan Allah Don't do this..." Faiz ya fada jikinshi na rawa "Why?...is she special?..." Ahmed ya tambayeshi "Yes...not to me...to my father...my mother...the company...Dan Allah don't stop her...kasan my dad will  scold me bastardly...Dan Allah kayi hakuri..."faiz ya fada cikin tashin hankali don already he knows in har Ahmed yace no then shikenan "Aa...Allah zai kawo another special person...Amma na hanata...last time I told you am the only one you're arguing...now ka gani ?...or you still need more.. " ahmed ya fada mashi to get him angry don ya nuna mashi he can't take her away, he is intentionally telling him he can't compete with him when it comes to amira, ya nuna mashi she's his and his alone "I know... she's yours... you control her world...Babu doubt..." Faiz ya fada mashi sounding so broken, deep down he have one thing, he won't be ustaz to let Ahmed have her all, he will definitely have his own share, he will rock her world bastardly, kou da kuwa Ahmed zai aureta sai ya Fara samunta, he will surely do that, he will have his leftover, she can be his physically but her body will be his, sonta is turning him into something else daman Kuma shi ba holy fellow bane,like he knows drinking is bad but still do it, he is a normal person and a sinner, zuciyar shi bazai barshi ya bar Amira ta go get married to his friend ba, he can't just do that. Dariya ahmed ya saki feeling so happy, hearing him say it means he won with much battle "Really...ma yarda kenan..." Ahmed ya fada sounding very happy "Yes...na yarda..." Faiz ya fada mashi ranshi na Kuna " What changed your mind Haka..." Inji ahmed cikin farin ciki "I called her to come back..tace she can't without your permission...kaga no girl will do that these days..." Inji faiz da face din shi Kaman Bai taba Dariya ba "I told you ai... yanzun dai Bata dawowa...don Naga kana da wata manufa..." Ahmed Bai Karasa ba yace "Pls...ka Bari if Babu ni cikin abinda ta faru sai ta tafi... my dad won't take it likely on me if har she left sabida ni...so pls kayi hakuri...pls am begging you..."faiz ya fada Yana submitting kanshi totally "Well ban son ayi maka fada...so she will come back tomorrow...Amma if har aka sake samun matsala she's not coming back...deal?..." "Deal..." Faiz ya fada mashi. "Nagode sosai..." Yayi adding "You're welcome..." Ahmed ya amsa mashi. Nan sukayi sallama Sannan faiz ya Kira Amira dake zaman jiran shi hoping to hear good news don she can't just do without her job, she loves it with passion, da sauri tayi picking tace "How far..." Da sauri, yanda ta fada shows faiz she really wants to get back to her job but is afraid of him "Ya yarda...so gobe ki dawo..." ya fada Mata "Yeehh...am happy..." Ta fada cikin excitement, murmushi ya saki "Zan iya zuwa gidan ku..." Ya tambayeta, fauz da zuwa gidan budurwa ke bashi problem is here asking if he can go to her house "Pls not today...nayi karyar ban da lafiya...Kuma ban amsar bako gidanmu...Basu so..." Ta fada mashi cikin kwantar da murya yanda he won't think otherwise, "Why pls...ni Ina son ganinki...ya zanyi kenan..." Ya fada cikin shagwaba "We will see tomorrow a office...kou kq manta..." "It's far...can I call you on video call later?..." "Yes...but matar..." Bata karasa ba yace "Ok...sai na kiraki..." Ya katse abinda zata ce sai ya kashe wayar, he knows Bai da single waje a heart dinta as she's playing exactly his game, ynda yakewa bintu haka take mashi, tunawa yayi da ta fadawa Bintu ta excuse him dazun,he wondered what she's doing yanzun Wanka yayi ya fito daure da towel, faiz was feeling somehow daya gan bintu zaune with her head down, he prays Bata ji komai ba, she have been here tunda ta kawo mashi abinci as he demanded, she hears him talk cikin bathroom, bayanin abinda yake cewa but she feels it's a woman, Allah kadai yasan how she's feeling, it's really hard to look ok while it's not ok, Kai ta daga ta kalleshi with a smile da baj Kai kou throat dinta ba ta sauke kanta as he removed the towel on his waist Yana goge jikinshi, "Baby...how long have you been here..." Ya fada Mata looking ok compare to dazun, "Yanzun na Shigo..." Ta fada mashi, "Dauko min Kaya in saka...mu fita...I want to take you out inyi maki shopping..." Ya fada Mata, gaze dinta kasa with normal face tace "Pls...ka barshi...I don't really need anything..." Ta fada as she's not happy right now, "Why pls. .is something wrong?.." ya tambayeta," "Aa...ba komai...kawai I don't feel like going out ne..." Ta fada Tana mikewa, Kaya ta dauko mashi ta ajiye sai ta fita daga dakin with her eyes full of tears, tana fita sai ta Fara kuka, wani waje ta samu ta boye ta Fara kukanta, she didn't cry for long don Kar faiz ya gane, Bata son abinda zai ta Dan mutunci da yake dashi kanta ya zube. The following day Amira tazo office, faiz was happy seeing her, he keeps watching her kaman Yar baby, it's as if bai taba ganin mace ba, breakfast dinshi daya zo dashi ya kirata suci tare, she told him tayi breakfast kafin ta fito, kawai sai ya fada Mata she should sit and watch him eat, Babu musu ta zauna as he eats, she just imagine Ahmed walking in now and see them like this, one thing she understands is Bai San abinda zai fada Mata ba illah ya dinga kallonta without blinking, itama ta Kan dan kalleshi ta saki Dan murmushi, thus guy is the hottest person she have ever set her eyes on, he is like guys da suke film, irin wayanda ake selecting dinsu saboda kyauwun su, as she stares at him again sai take imagining in ba don Habib ya Gama daita it would have been real for her too, kilan she would have date him for real, sai Kuma ta tuna what brought her here in the first place in ba Habib ba, he is the reason why she's here, tasan inda baiyi Mata ciki ba da yanzun tayi aure, she won't be here at all, "Pls Zan nemi alfarma..." Ya fada Mata,. She looked at him for a second tace "Na meye..." Ta tambayeshi, tissue ya dauka ya goge bakinshi before yace "Dan Allah...in kin fita lunch da ahmed...can you pls don't eat much?...I want to take you out for another lunch too...pls don't say no..." Ya fada Mata, "Toufa..." Ta fada cikin ranta, "Bazan so in ce aa ba...Amma I think it will be much...in fita in dawo in sake fita..Kar dad dinka ya gano...pls..." Ta fada mashi sounding so calm "He won't know pls ..we won't take long..." Ya amsa Mata, "Ok...if you say so...but ka tuna..Kar a ganmu tare fa..." Ta fada mashi, kawai sai taga yanayin shi ya sauya kaman ba shi ba.. Alhamdullilah 2/13/21, 9:41 AM - Ummi Tandama: Mata da akwai kayan Mata kala kala, daga na Sanyi, na mallakar kasa, na Bata gaban kishiya na dambun nama Mai kyau sosai, ciccibi, Naman akuya Mai tarin sirri, Goron tula syrup, tsimi Mai kyau, Zuma Mai kyau,. Duk kyauwun ki ki Kara da wanka, ki tabbatar Kar ace gidan ki babu anything na kayan gyara, yanda Kika iya budgeting kayan kwalliya kayan Miya kayan gayu Haka Zaki dinga budgeting kayan Harkan bedroom, in har sex life dinku is boring aure Bai lasting, amma in har duk chakwakiya da zaayi Kuma dare yayi Ana Samun yanda akeso wallahi sister Baki mantuwa, da akwai amarya set daga 20k zuwa 100k medium Kuma 50k Wanda ke dauke da har su ciccibi da Naman akuya da dambun nama, sai shi Kuma na 100k zaa hada maki da Royal jelly da ma wasu suppliment masu kyau. Pls sister ki gyara, in ku biyu ne ba asiri yasa ya makalewa yaruwar ki ba, wasu sai suce asiri ne, well not all is asiri, Yana tsoron yayi Mata anyhow ta hanashi abun arziki, in har ita ta Fara gyara then ta gama dake don duk abunda zakiyi ba lallai ki burgeshi ba, you're welcome to buy from us. 31 It really hurts Wai the whole him yake love din hiding, "I can't believe this is me..." Ya fada ahankali, "Sorry.."ta fada mashi data kaman ranshi ya bace, "Ba komai..." Ya amsa Maya calmly, "Yanzun dai we will go somewhere no body will see us har a Fada mashi...ok..." Ya fada Mata, Sam Bata son ya dauki Abun Nan personal but she doesn't want to get too involved, sitting here with her Yana Mata kallon so da kauna is affecting her, it's getting deep into her, one thing is mace data San namiji da wacce Bata San na Miji ba ba daya bane, like now she knows what is in men's trousers, how they behave da sauran su, Zama dasu Yana damunta especially boss dinta, she knows nashi na cikin wando, she remembers Habib telling her that when ever he looks at her Yana samun arousal, Wai looking at her kawai give him urge to rip her clothes, yanzun ma da fajz ya sata gaba Yana kallonta she prays he doesn't feel aroused, wato in da sun San yanda mace data taba sanin namiji keji it's better kar ka bar yarka bazawara tazo tayi maka zaune, ta samu Miji tayi aure yafi because that feeling of man getting inside you will linger for ever, she feels it time to time, the strong body of Habib pushing itself into her is something she can't forget in a bit, she feels it sosai and she wonders if same shape and size suke or something, she do think dirty sometimes, yanmata ma suna thinking dirty balle ita that have been there "Ok...but pls..." Bata Karasa ba faiz dake kallonta Yana kallon how beautiful this girl is yace "Can you pls don't add but...nidai nasan you don't love me...but remember you promised to make me loved..." Ya fada Mata staring at her lips, "No buts..." Ga amsa mashi with a smile, mikewa tayi as tunda ta zo Bai barta ta shjga office dinta ba, he kept her here looking at her, tana mikewa shima ya Mike ya zagayo zuwa wajenta "Yanzun barina zakiyi..." Ya fada tsaye kusa daita feeling the scent of her body, "Ya Zama Dole ai..." Ta fada with a smile kanta kasa feeling a whole man kusa da ita,Dan tabe Baki Yayi yace "Let's just take today off...mu zauna Nan mu Sha labari...I want to know more about you pls...Kar muyi attending to kowa... let's be us pls..." Idanuwa ta zaro tace "Gaskiya aa...this shouldn't get in the way of our works... alhaji won't like it..."ta fada mashj tana Mai kasa saga Idanuwa as tana tsaye gaban kujeran data tashi Shi Kuma yana tsaye rike da Kan same kujera stating at her only, "Ok maam...duk yanda kikace..." Ya fada Mata, Dan juyawa tayi zata bar wajen, yace "Yanzun shikenan..." Ya tambayeta sounding so naughty, juyawa tayi ta kalleshi tace "Yes...sai lokacin lunch..." Ta amsa mashi "Zan shigo office dinki later...j can't stop looking at you..." Ya fada with a smile looking at how she's walking, Dariya kawai tayi ta fice, tana fita tace "Rabbi have mercy on me...this is not real...I shouldn't be attached..." Bayab wata biyu Rayuwa is a bit good for faiz Amma not as good as she want it to, abun atakaice is seeing her with Ahmed, he just can't Control what he is feeling, he easily gets mad at her because of jealousy, Yar yau Bata yarda sunje lunch ba, data dawo da ahmed sai tace a barshi sai gobe, faiz ta lura she doesn't want going out with him hakan yasa ya hakura, already ya fadawa Bintu ta daina dafa mashi lunch as she's a bit sick, she's always in fever these days, dare jikinta kaman a hura Mata wuta da Rana Kuma she looks ok but dull and pale, he prays it's not something he does, he is trying to take good care of her, ya hanata yin komai sai yace ta kwanta ta dinga hutawa zai sa a kawo Mata abinci, ya fada Mata ta tafi hospital sai tace she will be ok it's not serious. Yanzun Bai da longest day kaman weekend da Basu tare da Amira a office, it's not as if anything special is happening don Bata bashi Daman anything, she doesn't accept anything from him, he bought her flowers and she have taken them home, ta bar su Nan office, right now he feels it's better she doesn't pretend anymore don abun Bai mashi dadi, ganj yake kawai he is suffering himself, she have made it clear ahmed owns her, komai sai tace Kar ayi don Kar Ahmed ya gano there's something between them, This is making him look so small. Amira Kam is strong, she have been through a alot that being strong ya Zama Dole, closeness din faiz is not good for her at all, Dame zataji, she have alot on her table and staying away from him is Among her project, Yana da wani irin huge spirit that duk sanda suke tare tana jinshi everywhere, Bata sonshi kusa daita, Bata iya fada mashi to just stay away from her but she is using dabara irin na Mata, she sees him as a player,in ba player ba waye zaiyi aure in few months Amma ya dage da chasing wata a waje, she sees him as irin mazan Nan da in sun samu abinda suke so suna watsar da mutum, duk ya zubda wannan good Look da take mashi, before she sees him as a perfect gentle man but she's wrong, yayi proving dinta wrong by telling her a duk duniya Babu wacce yake so sai ita, she remembers ranar da taje gidansu, taga itij love da suke sharing da bintu, the way he calls her sweet names like queen and stuff, yanzun kuka he is trying to say ba Haka bane A Bangaren Habib anyi aurenshi da wnanan yarinyar, Amma it's like Allah is punishing him over what he did to Amira and other girls, right now he can't do as she wants, matarshi tafishi bukata sosai, even when he is tired she will demand him to do, batasan ya Shiga mugun damuwa ba as a result of billboard din Amira da ya gani, it took him weeks to recover from the shock of seeing her looking so elegant, inshort Bai yarda itace ba sai da ya Kira some people da Basu San abinda ya faru tsakanin su ba suka tabbatar mhsj it's Amira, he was like how did she get there, who gave her the ladder to climb, wato abun ya zame mashi abun mamaki, kawai he is regretting tun baa je koina ba, he found out she's Among the assistant of that great company, Yana kwance Yana sake sake matarshi ta shigo da wasu arnayen kayan bacci hannunta rike da cup na wine tana sipping, Sam Bai San ta shigo ba, he is so lost in thought, kawai he is still thinking ya akayi ta samu wannan aikin Bayan yasan Bata Ida karatun ta ba, "My knight..." Matarshi ta kirashi, ahankali ya Dan juya Idanuwa ya kalleta, glass dake hannunta ya kalla yace "Haven't I warned you ki bar Shan alcoholic drinks..." Ya fada Yana kallon ta, Yana fada ta dan Kara Sipping drink din before tace "What's wrong with it...kou kaga nasha Ina maye ne... it's just sipping for fun..." Ta fada mashi Tana ajiya Tumblr a Kan bedside locker, '"you're a woman... you will be a mother some day... wnanan abun Bai dace dake ba..." Bai karasa ba tace "Abeg omo hausa free me...." Tafada mashi atakaice, Bai sake cewa komai ba ya dinga binta da kallo, she have never obeyed him in anyway, she will ask before she does something Amma wannan asking dinta is like sanarwa, don his decision doesn't matter, Yana kallon inda ta nufa yayi Rolling idanuwa, he knows abinda zatayi, "Baby...ki har wanna abun tonight ..too much of everything is bad..." Habib ya fada, banza tayi dashi ta dauko sarchet din maganin shi na karfin maza wati Wanda in Yasha sai ya Kai hour Yana riding dinta like a horse, sai da ta dauko tace "You said what?.." ta fada kaman daman bataji abunda yace da farko ba, daure face yayi yace "I said no sex tonight..." Ya fada Mata atakaice, da sauri ta marairace tana cewa "Why knight..." Ta fada thinking of how sweet this guy is on bed, it's part of the reason she stick to him, Ana cewa Mata kawai ake sanin dadinsu ita she knows this guy is like honey,. Kaman yanda na miji Bai gajiya da sexing mace Mai dadi Haka she can't get enough of him, he is like cotton wool, ga kyau ga Dadi, "Am tired..." Ya amsa Mata atakaice, da sauri ta dawo bakin gadon ta zauna "Pls no....I want you always... remember it's the only thing you do for me...am a healthy woman...I can't spend the whole night on same bed with you and Haka Nan baayi komai ba...ban iyawa kou kadan..." Ta fada mashi Tana rike da toe dinshi, kallonta yayi ya kauda kanshi gefe tare da juya Mata baya, don ya lura so take ta kashe shi, . "my knight in Golden aumore kaji Dani...kasan I love being with you...in baka bani ba Ina Zan samu... just 1 month after our wedding ka Fara guduna..." Ta fada kaman zatayi kuka "Pls stop it...Ina ake rayuwar kullum ana sex...we should be skipping days...and bana son wannan drugs da kike sakani Sha... do you want to ruin me?..."ya fada Mata "But you don't Last..." Ta fada mashi "I beg you in the name of God ki kyaleni...am not in the mood...in Kuma bude maki zanyi kiyi da kanki let me know." Ya fada Mata atakaice, right now he is not happy and life dinshi is turning into a living hell. "Ok bani...let me have it..." Ta fada mashi tana matsawa Kan gadon, juyowa yayi ya Dora pillow bisa kanshi, Yana ji Yana kallon ta fiddo abun, it's so funny right now, Bai ma da friends to share this life experience with, Bai sani ba kou shi kadai ke fuskantar wannan matsalar,. Before now he thinks he can't handle Mata kou su nawa ne Amma he is wrong, gashi shi Ana handling dinshi, it's like a dream, Yana ji ta fiddo ta Fara bashi blow job, when he wanted to do it she forced him into taking the drugs. A bangaren cigaban company Kam baa cewa komai, sun samu cinikin da Basu samu in decades ba, Wanda yawan sayan products dinsu da ake yasa har Suke neman Zama low, kayansu na neman karewa, Wanda hakan yasa alhaji ya bawa kowa time yaje yayi tunanin how to get more productions, how to produce more, it's the target, Amira have been searching and thinking of ways da zata iya samun something good to present, a cikin binciken da take ta gano Malaysian palm kannel, then she learnt about using ethenol to produce fuel, she just can't wait to talk to him about this saidai she's going to talk to faiz first, one thing she loves about the Malaysian palm kannel is that Ana iya nomashi sau biyu a shekara and it's yield more, Ana kashe lot's of kudi Amma kuma zaa samu more. Kallon iwatch sake hannunta tayi taga it's so late, "Zamu hadu gobe..." Ta fada tana rufe system dinta. Bintu na zaune faiz kuma na kwance a opposite kujera pretending to be asleep yaji ta Mike da sauri ya bude idanuwa ya bita da kallo, batayi tafiya Mai nisa ba ta Fara amai, mikewa zaune yayi da sauri yana Cewa "Baby...are you ok?..." Ya fada Yana Saurin zuwa inda ta durkusa tana amai a dakin, she couldn't talk, towel ya dauko ya goge wajen yayinda bintu tana zaune gefe sai dafe cikinta zhwa chest dinta take, Saida ya gama gogewa ya dauko car keys Dinshi ya fito tare da dauko Mata hijab, tunda sukayi aure Bata taba fita ba, at times Yana demanding su fita sai tace aa Bata son zuwa koina, dagata sama yayi ya tallabo waist dinta suka fita, Mota ya sakata ya Shiga, kallonshi tayi tace "Ina... zamu..."ta tambayeshi , "Hospital...'ya amsa mata atakaice, "Ba sai munje ba..." Ta amsa mashi knowing what's wrong with her, she have did pregnancy test with a pt slip and it gives positive, she asked Hindu ta sayo Mata, tayi Saurin biyar ya nuna same result, she didn't want to tell him because she's feeling he won't even be excited, sannan ita kanta tayi mamakin da sex sau biyu yayi yielding to pregnancy, "Why...Wai what's wrong with you...Baki da lafiya Kuma da ance aje hospital sai kice aa..." Faiz da ya dakatar da tada Mota ya fada sounding angry "Nasan abinda ke damuna...kou na je hospital Babu abunda zasu bani..." She have sister Dr Kuma tayi Mata Magana, ta fada Mata Kar taje hospital sai in tana fama da wasu illness that abinda ke damunta will stop with time, she even told her in taje ta Fara Shan anyhow medicine she miscarried the pregnancy, ita Kuma Sam Bata son hakan, ''ciki ne..." Ta fada mashj calmly kanta kasa not expecting much from him as she knows already he has someone outside, she watches him make calls in the bathroom kou cikin Mota, it's a sign of respect so she's not complaining kawai she wants to congratulate who ever is lucky, she wants to tell wacce yake so tayi saa that he loves her "Ciki ban gane ba..." Faiz ya fada sounding surprised "Pregnancy..." Ta fada mashj, Idanuwa ya zaro Yana kallon yanda ta sadda Kai kasa, . "Pregnancy?...ya akayi kuka San it's pregnancy?..." Faiz da voice dinshi ke rawa ya tambayeta sounding so confused, kou sau Daya Bai kawo tunanin ciki ba, shi right now is not even thinking of being a father, all he wants is searching for love, ya sakawa kanshi command din samun Kan Amira that he is not thinking straight, he is not thinking of such a huge blessing, a sinner like him, father "Nayi test..." Bata karasa ba faiz yace "Did you go the hospital without my permission?.. " "Aa... pregnancy test kit aka sayo min..." Ta fada still kanta kasa "Who?..waye yasan you are pregnant before me the father?.." ya fada sounding angry "It's bintu and anty sakina..." Ta amsa mashi "And Baki fadamin ba??...is this fair .. don't you think I deserve to know?...am I so messed up that bazaki fadamin am becoming a father ba?.." ya fada Mata as kwanakin baya she caught him drunk a cikin daya daga cikin bedroom din Gidan, he was so messed up, she still loves him, that's all, Daman ance so Hana ganin laifi, son da takewa faiz ya wuce gona da iri, she loves him that Bata fadawa kowa what's going on in her matrimonial home, she doesn't want anyone to come and give her advice da zai Bata Mata Rai, if Hindu ta San halin da take ciki she will laugh at her ,she will be like ai I told you so,shi yasa take Mata pretending cewa faiz Yana Nuna Mata kauna, yanzun sai tace Mata "Kinga you were saying Bai Sona...Kinga yanda yake nuna min kauna sosai?..." Take fadawa Hindu. "Am... sorry..." Ta fada mashi kanta kasa "Sorry won't do it... you try to hide my baby from me...did you know what you did kuwa?.." ya tambayeta sounding very Angry "Kayi hakuri...I wasn't thinking straight...kawai I think... you won't like...it..." Ta Fadi abinda ke ranta "What!...Amma kin Gama Dani bintu...wato I won't like my own baby...wato like ma ba love ba... gaskiya ban yafe maki ba..." Ya fada kawai sai ya bude mota ya fita daga ciki, it really hurts him da har zata Yi irin wannan tunanin, wato Haka life dinshi ya koma, his own child, he wondered why she will think he won't like his own child, is he this bad, he was walking Kaman zai tashi sama, haushi kawai yake ji, ciki ya koma bintu dake zaune cikin Mota tana kallonshi har ya shige, she thinks it will mean nothing to him, she was thinking ba lallai ya so abinda zata Haifa ba as Bai sonta, she can sense his anger from a far, ahankali ta fita daga cikin Motar tabi bayanshi, Cikin Daya daga cikin bedroom din ta ganshi tsaye ya bawa kofar baya Yana rike da waist dinshi da hannu daya sai other hand dinshi dafe da bango, he still can't believe this, wato sai dai kawai ya gani kenan or what was her intention, taba shoulder dinshi tayi before tayi magana ya wani buge Mata hannu ya juyo a fusace Yana cewa "Get out of my sight right now!!!" Ya daka Mata tsawa, hannunta Daya buge ta rike da dayan hannunta tace "Am sorry pls...nasan you don't care about me...so Ina tunanin you may not want the pregnancy.. " Bata karasa ba yace "Wallahi in baki son inyi kwallo dake leave my sight...Kina da nerves....kina da guts... you decided to hide my baby from me...wato Nan gaba ma you will take him or her away kice ai ban sonshi...or you will make them hate me...let me tell you something bintu babbu Wanda yayi min Dole... baa tilastani Zama dake ba... for me to bring you into my home means you have a place in my heart...Amma for you to do this yasa kin bani tsoro... you're too kind... you're to soft and gentle...Daman irinku sululun kasau ne... you are nice from the outside but have another intention from inside.... you keep repeating tunda ban sonki tunda ban sonki... you keep saying this as if I have ever used my mouth to tell you that... kawai a barshi Haka Nan...go home...ki tafi gidanku na sauwake maki Bintu..." Ya fada atakaice Yana barin dakin. Alhamdullilah 2/13/21, 9:41 AM - Ummi Tandama: Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. Mata da akwai kayan Mata kala kala, daga na Sanyi, na mallakar kasa, na Bata gaban kishiya na dambun nama Mai kyau sosai, ciccibi, Naman akuya Mai tarin sirri, Goron tula syrup, tsimi Mai kyau, Zuma Mai kyau,. Duk kyauwun ki ki Kara da wanka, ki tabbatar Kar ace gidan ki babu anything na kayan gyara, yanda Kika iya budgeting kayan kwalliya kayan Miya kayan gayu Haka Zaki dinga budgeting kayan Harkan bedroom, in har sex life dinku is boring aure Bai lasting, amma in har duk chakwakiya da zaayi Kuma dare yayi Ana Samun yanda akeso wallahi sister Baki mantuwa, da akwai amarya set daga 20k zuwa 100k medium Kuma 50k Wanda ke dauke da har su ciccibi da Naman akuya da dambun nama, sai shi Kuma na 100k zaa hada maki da Royal jelly da ma wasu suppliment masu kyau. Pls sister ki gyara, in ku biyu ne ba asiri yasa ya makalewa yaruwar ki ba, wasu sai suce asiri ne, well not all is asiri, Yana tsoron yayi Mata anyhow ta hanashi abun arziki, in har ita ta Fara gyara then ta gama dake don duk abunda zakiyi ba lallai ki burgeshi ba, you're welcome to buy from us. 32 Cikin tashin hankali bintu ta bishi da gudu ta rungumeshi ta baya tana cewa "Pls am sorry... wallahi ban karawa...ban sakewa...Dan Allah ..pls...Kar kasa ayi min Dariya...my friends will laugh at me...pls..." Ta fada rungume dashi tana kuka Sosai, fajz da ranshi ke konewa tsaywa yayi Yana jinta, he is so mad at her, she's perfect and want to ruin her own self and marriage, the thought of another person knowing of his first child before him ya kasa barinshi ya ji tausayin ta, another annoying part is inda Bai tambayeta what's wrong ba kou inda baiyi yunkurin kaita hospital ba bazai sani ba, "Ki sakeni kafin ranki yafi Haka baci..." Ya fada sounding so angry, bintu dake kuka makale kafada tayi tana cewa "Ban sakinka saidsi ka kasheni....pls kayi hakuri...ban karawa..." Ta fada cikin matsanacin kuka, "Wallahi Kika Bari wani Abu ya samu Dana with kukan da kike ban yafe maki ba...dalla sakanni..." Ya fada Mata Yana son juyawa Amma ta rikeshi Gam that he can't turn without turning her, he feels women with pregnancy should be taken very good care of, right now wannan kukan da take us disturbing him as he thinks it may affect his child, this is how much he loves his children,shi da lokacin yake cin uban yaran siblings Dinshi wato his niece and nephews kawai don ya gansu suna gudu ya samu waje ya dinga dariya, it's so huge having a child of your own, "Bazaki daina...kuka ba..." Ya daka Mata tsawa, "Na daina..." Inji bintu da tayi shuru lokaci guda kaman ruwa ya cinyeta. "Kar ki Kara...did you know how am feeling right now...my own child..my blood growing in you...kou ke surrogate mother ce ya Zama Dole in kaunaceki balle we made it together..." Ya fada Yana Kama hannunta dake zagaye dashi,. "Am sorry..." Ta sake fada mashj tana Dora kanta Kan gadon bayanshi, "It's ok..." Fada Yana juyowa Bayan yayi loosing grip dinta, hugging dinta yayi tare dayi Mata kiss, da sauri yace "Am going to be a father..." Ya fada Yana sakinta ya tafi falo da gudu Yana daka tsalle cikin serious happiness, Sam baiyi tunanin ciki ba, it's not in his plan, wato kana neman wani abun Allah na baka wani abun, da akwai abinda zai fi so fiye da danshi, bintu takawa tayi tabishi ta ganshi falo sai tsalle kawai yake Yana ta dire dire Kama karamin yaro,  she was laughing for seeing him like this, she sees how absent minded he always is so she never think he will be this happy, ganin shi haka ya mugun faranta Mata, sai goge face dinta take tana Dariya "Am going to be a father!!! .." yake ta maimaitawa cikin farin ciki yana wulla pillows sama, kallon bintu dake Dariya yayi yace "I can't wait to have my little mummy or dad..."ya sake fada sai Kuma ya Kara dacewa "If you are little daddy Kar kayi irin halin shi..." Ya fada Yana Dariya sosai, bintu couldn't be happier, ta mance rabon da ta gan faiz so lively, "I need to give you something..." Ya fada Yana mikewa da sauri, barinta yayi Nan falo yaje ciki inda wayar shi take ya Kira wani company, fada Masu yayi su zo su dauki motar matarshi zai cika 1.5 a Bata another one, it's like he didn't expect this, wato the moment kayi concentration Kan samun love sai kuma Allah ya karkata brain dinka wani wajen,  at this moment ya mance wata Amira and her wahala, all he is thinking of is his unborn child da kou wata biyu baiyi cika cikin ciki ba. Wace gsri Yana zuwa office Sai da ya sa aka sayowa kowa abinci, Amira didn't know why he didn't ask her to sit by and watch him eat,he looks so excited and happy, bayab an natsu ta shjga office dinshi, kallon ta yayi ya saki smile yace "Kou ki tambayeni why am happy..." Ya fada Yana rolling cikin kujera, "Sorry...what happened... kou zaka Kara wata ne..." Ta tambayeshi tana takawa ta zauna sanye da Long and expensive abaya she took from her collection, Baki ya tabe yacs "In ba ke Zan Kara ba ai Babu zancen karawa...gashi ni Kuma kince Baki Sona...har na fara hakuri..." Ya fada Mata "Ai hakan ya fi..."ta amsa mashi atakaice tana Zama "Hmmm it's alright... can I help you..." Ya fada Mata sounding a bit sad, Amira that is into this guy but won't even admit it cewa tayi "Baka fadamin why you're so happy ba...tell me..." Ta fada tana kallon shj with a smile "It's not necessary...ki Fadi abunda kikeso..." Ya fada Mata atakaice like he doesn't want her presence here "Ok... it's about abunda alhaji yace muje muyi research... about how to make more productions..." Ta fada mashi, zamanshi ya gyara before yace "Ok...am all ears..." Ya fada Mata atakaice Yana kallon yanda take Magana "Well I made some research...ka taba jin komai Kan Malaysian palm kannel?..." Ta tambayeshi sounding so Free unlike before da in zatayi magan she do feel shy or something, now she's use to talking to men and she noticed with her class ya Zama Dole ta saki ranta tunda talking to men or have lots of interaction dasu doesn't mean anything,  "Nope...what about it.. " ya fada Mata sounding so relaxed as in abinda zata fada Bai wani dadashi da kasa ba "A research danayi...we can start producing irinshi, ba don Komai ba sai don shi nasu kwakwan Bai delay wajen production, ... sannan Ana iya samun more oil daga gareshi fiye da namu..." As she talks faiz does nothing but looks at her lips, to her wrist sai chest dinta da Vail ya Dan Vail dinta ya Dan har wajsn, he is just having the fun of his life staring at her, if zaa kasheshi he can't even repeat one word from all she's saying, ya lura da her chest is far more fairer than face, hannu tasa ta Dan gyara Vail dinta as itama ta lura da irin kallon da yake Mata, tana gyarawa ya daga Idanuwa ya kalleta ta sauke su tare da daukan pen dake gabanshi Yana Dan bugata ahankali, "Kaga zamu iya producing say biyu a shekara...so we won't run out of stock..." Ta cigaba da fada mashj as faiz us busy fantasying , "Sannan da akwai ethanol da zamu iya producing...we can add it to the business...zai taimaka mana wajen rage expenses na sayan fuel, if da akwai ci gaba we can Also product it and sell..." Fajz wasn't listening, all he does was just imagine her close to him without any clothes, this thought yasa ya saki Mika sosai, colour of his eyes have changed, "All we need to do is talk to alhaji about it...in ya yarda sai a tura mutane suje su koyo more about this ..a yo training kanshi kaga shikenan we're good to go..." Ta fada mashi coming to the end of her statement, shuru ne ya biyo baya for a Moment before yace "Repeat the last part..." Ya fada Mata don he wants to be sure if he heard her right, "Nace...if alhaji ya yarda sai ya tura mutane su samo more knowledge Kan abun...suje su koyo yanda zamuyi shikenan...".ta sake fada mashj "Daga Ina zaa koyo..." Ya tambayeta kaman it's the only thing she talked about "Daga Chan Malaysia Mana...tunda daman abun nasu ne..." "Perfect... great... it's going to be lovely..." Ya fada with a naughty smile, ba don komai ba sai don ya samu wani irin idea yanzun Nan, he is laughing all of a sudden, she was Surprised to see him laugh, "Hope you're ok?.." ta fada calmly tana kallon yanda yake Dariya "Yes...can't be more ok..." Ya fada with laughter, "Kinsan me... yanzun muje office din daddy...kiyi mashi bayani...daga Nan sai mu wuce gjdan gona..." Ya fada Mata, "Ok..." Ta amsa mashi before ta Mike, har zata bar office din yace "Hey babe..." Ya fada Mata, ahankali Amira ta juyo gareshi, "I love you..." Ya fada Mata this time he wishes she will say "I love you too..." Amma sai ta saki murmushi ta juya ta fice daga dakin, daure face yayi sai Kuma ta tuna da maganar ciki dake jikin bintu sai ta saki murmushi again.zaman shi Nan har ya Gama planning Dinshi, he is going to convince his dad inti sending her to Malaysia tare dashi, Dariya ya sake saki thinking of what is going to happen "Pls old man don't ruin this for me... just say yes..." Ya fada Yana aduar Allah yasa Kar dad disngu yace she's not going or Kar yace shi Bai zuwa, "Let's freaky freaky..." Ya fada yana Dariya, "Can't wait for this to happen..." Ya sake fada Yana sakin another Mika as he is feeling so hot from inside, the thought of him and her in same country makes him wants it to happen straight away, yasan dad dinshi na da son kudi and he will do anything to make his company Bigger and larger, "I will book Same room for us..." Ya sake fada Yana Dariya, this thought alone yasa yaji erection, "Am not ustaz ...am not holy...am a human..." Ya fada Yana mikewa, bathroom ya shjga, Amira da ta gama shiryawa dawowa tayi office Dinshi sai taga Bai Nan, Zama tayi ta Dora legs dinta Daya Kan daya ta Dora bag dinta Kan legs dinta, wayarta ne ya Fara Ringing, fiddo wayar tayi taga unknown number, she was thinking it's a costumer Wanda hakan yasa tayi picking da sallama. From the other side Habib Daya da aka Nemo mashi number ta heard her Salam, shuru yayi, he couldn't say anything, "Assalamualaikum hello..." Ta sake fada waiting to hear who is calling as she thinks maybe it's network, "Hi..." Habib ya amsa Mata voice dinshi na rawa but calm, Amira daga wayar tayi ta kalleshi sannan ta maida kunnenta, the voice is so familiar, Amma she won't let her heart think if it's Habib or not because she feels he's not the one "Who is this?.." ta fada waiting to hear "It's me...Habib..." Ya fada Mata, da lokacin da faiz ya bude kofsr bathroom, irin lafazin Daya fita daga bakin Amira yasa ya kasa fitowa, kofsr bude so he can hear what's happening da har zata saki irij wannan ugly ashar din "Wanne daga cikinsu..." Amira data Fara sakin ashar  ta fada with a very strong voice "The father of your child..."  Ya fada Mata, her phone is not on loud speaker so faiz Vai ji abinda aka fada Mata ba Amma yanda ta Dan doki desk din gaban ta shows something bad is happening, she hit it so hard before saying "Oh really...wow...what a nerve...he doesn't have a father... listen...Bari in Dan baka hint...am trying hard to make it just to handle you...I will assassinate you...I will make your partitive life miserable ... enjoy life while it last...don wallahi in na samu lokacin ka...zaka Sha mamaki.. " ta fada duk ilahirin jikinta na rawa, faiz dake labe bayan kofar bathroom Yana Jin ta was like trembling, who will say this girl can talk with so much power and anger, voice dinta is everywhere "Pls take a chill pill... it's not that bad..." Habib ya fara fada mata " Habib... enjoy life while it last... that's all I have for you...did you think I kept quiet to watch you live life to the fullest?...aa...I kept quiet because I want to handle you myself...kou it's the last thing I do sai na kasheka....I will cut your balls and feed it to the dogs..." Ta fada in serious anger, idanuwa faiz ya zaro ya rufe bakinshi jin abinda ke fita daga bakin this gentle girl, da sauri ya gyara zip din wandonshi tamkar she's talking to him, if you see the kind of look he is having on his face ba karamin Dariya zakayi ba, he was like saying what the fuck in his heart sannan Yana Kama gaban wandonshi, inda zaa ce ya rantse kanta he can but she's more his expectations, "Wallahi yanda ka kunsa min Bakin ciki ka shayar Dani bakar wahala...ka sakani cikin kunci sai ka fi ni Shiga Habib..." Ta fada voice dinta na rawa, she's about to break down, Habib dake zaune a office dinshi Because it's the only place he is Free ya saki kunne Yana jinta, he expected more than this, he listens as she pour him anything that comes into her mouth, relaxing yayi Yana jinta tana yanja mashi words, it's just that yasa ta koma wata irin viper, the way she talks alone shows him she's a changed person, fajz was just listening thinking me yayi zafi Haka, who is she talking to and why is she this harsh, what could have been the reason behind this,, what really happened, he hears the way her voice was about breaking, she was shaking, Amira loosing control of herself tayi, ta mance inda take, ta mance someone could be listening as Bata San inda Wanda tazo wajenshi yake ba, ta mance komai...all she remembers is pain, tasan not only today yayi ruining but this whole week, she wonders why he will call her, kiranshi is more like an zuba Mata ruwan darma a zuciyar ta, it's like something is erupting within her, Habib let her talk, Bai sake cewa komai ba kuma Bai kashe waya ba, he listens to how she's breathing, Amira da hannunta ke rawa kashe wayar tayi ta Mike tana ganin double, she didn't bother looking around kawia sai ta bude kofar ta fita da sauri, faiz jingina yayi da bango, he was so shocked, now she's his type, the type that looks soft on the outside but are strong inside, yanda Wannan yarinyar tayi magana ya tsaya mashi arai, "Are you an actress?..." Ya fada ahankali Yana Dan lekawa don ya tabbatar ta fita, ganin ba kowa yasa ya fito walking Kaman Mara gaskiya "Who is she talking to..." Ya fada Yana Zama inda ta tashi "Habib?.." ya sake Fada. Amira Kam tana Shiga office dinta sai Kuka, only Allah knows what she's feeling yanzun Nan, her heart is boiling, wato he called her, to ask of his son, "Which son!!!." Ta fada da karfi tana wurgar da wani abun decor dake Kan desk dinta, hade Kai da desk tayi tana kuka Sosai. Faiz dake cikin jimami Zama yayi Yana tunani for about good ten minutes, ""Habib...what did you do to this Angel that makes her this bitter..." Ya fada Yana zaune yayi tagumi kaman shine aka fadawa magana "What did you do to unlock the anger and demon in her .." faiz ya sake fada don yasan in ba wani Abu yayi Mata ba Babu yanda zaayi ta dinga such harsh words, so Hana ganin laifi, wato yanda bintu Bata Ganin laifin shi kou kadan Bai gan laifin lafazin Amira baz "I will surely get to the root of this..." Ya fada remembering when she almost committed suicide, Sai Kuma ya tuna lokacin da ta zo Gidan su ta fashe da kuka, now he thinks this Habib is the real reason, ahankali ya Mike ya fita looking so calm and ok, office dinta ya nufa, sanda ya shjga Amira was still crying, tana jin an bude kofa tayi Saurin daga Kanta, ganin he is the one yasa ta maida kanta Kan desk ta cigaba da kukan ta, if it was before zata daina kuka Amma right now she doesn't care who will watch her "Subhanallah...what happened...me akayi maki..." Ya fada kaman he didn't know anything because yayiwa kanshi alkawarin he will not let her know he see her other side,. Hannu tayi mashi Alaman ya fita, da sauri ya zagaya kusa daita Yana cewa "Me ya faru...why are you crying...pls tell me..." Faiz ya fada cikin matsanacin damuwa as he sees her crying, Sam Bai son tana kuka, inshort shi Bai kaunar yaga mutym ha kuka balle ita that holds the key to his heart, "Pls...ka tafi..." Ta fada cikin kuka Bata daga kanta ba, "No...tell me...why are you crying...waya tabaki... just say his or her name...zanyi maganin mutum yanzun Nan...I will handle them in a way you will smile...I can't watch you cry..." Ya fada cikin damuwa sosai as yanda take kuka Yana sosa mashi zuciya, "Aa...kawai... ka tafi... Pls ..." Ta fada cikin kuka, Zama yayi Kan hannun kujeran da take ya Dora kanta Kan kafarshi Yana tambayar ta who hurt her, he begged and pleases with her to tell him who hurt deep down yana Aduar Allah yasa ta fada mashi what happened Amma Amira didn't, ganin wnanan kukan Bai da riba a gareta right now yasa ta Mike, she feels he hurt her Kuma Yana Chan Yana rayuwar shi, if shi da ya cuce ta is there Babu kunya why da ita da aka cuta zata dinga dawwamar da kanta cikin Bakin ciki,Yana zaune ta shjga bathroom, Mikewa yayi jikinshi ba kwari, he stood with his two hands in his pocket, , Bayan kaman minti goma sai gata ta fito looking so ok and strong, with a smile ta kalleshi tace " let's go..." Ta fada tana kallon yanda ya saki Baki, it's like she's a two different personalities, he have never seen anything like this, you cry for one minute and the other minute you're good to go, she walks straight to her bad and pick it up, faiz sai binta kawai yake da kallo, he watch her walk towards the door, da sauri ya bi bayanta Yana Kama handle din kofar shi kuma ya riko hannunta tare da jawota jikinshi. Alhamdullilah 2/15/21, 9:16 AM - Ummi Tandama: Mata da akwai kayan Mata kala kala, daga na Sanyi, na mallakar kasa, na Bata gaban kishiya na dambun nama Mai kyau sosai, ciccibi, Naman akuya Mai tarin sirri, Goron tula syrup, tsimi Mai kyau, Zuma Mai kyau,. Duk kyauwun ki ki Kara da wanka, ki tabbatar Kar ace gidan ki babu anything na kayan gyara, yanda Kika iya budgeting kayan kwalliya kayan Miya kayan gayu Haka Zaki dinga budgeting kayan Harkan bedroom, in har sex life dinku is boring aure Bai lasting, amma in har duk chakwakiya da zaayi Kuma dare yayi Ana Samun yanda akeso wallahi sister Baki mantuwa, da akwai amarya set daga 20k zuwa 100k medium Kuma 50k Wanda ke dauke da har su ciccibi da Naman akuya da dambun nama, sai shi Kuma na 100k zaa hada maki da Royal jelly da ma wasu suppliment masu kyau. Pls sister ki gyara, in ku biyu ne ba asiri yasa ya makalewa yaruwar ki ba, wasu sai suce asiri ne, well not all is asiri, Yana tsoron yayi Mata anyhow ta hanashi abun arziki, in har ita ta Fara gyara then ta gama dake don duk abunda zakiyi ba lallai ki burgeshi ba, you're welcome to buy from us. Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. 33 Hugging dinta yayi Yana zagaya hannuwanshj ga jikinta, wani irin ajiyan zuciya ya saki tare da lumshe idanuwa as he have been praying to have this even if it's once in a lifetime, it feels so magical hugging this girl, he will give anything to be attached to her for eternity. Dukda Yana cikin Kaya and itama tana cikin kaya hakan Bai Hana strong force of attraction tsakanin su ba, wani irin hotness both Amira da faiz suka ji, Amira da Bata San how it happened ba was so shocked to see her self trembling in his arms, she knows how it goes, she remembers sanda Habib started from hugs and light kisses, then it went too far, dukda Bata San abinda take ba lokacin da akwai difference between his hug and na Habib, nashi is more of masculine, it's like ayi wrapping dinka da warm blanket, remembering how evil men are yasa ta ta tureshi da karfi tana cewa "Stop... touching...me..." Ta fada mashi, fajz sadda kai kasa yayi as he feels like an janye mashi Dadi daga gareshi, "Why?...am trying to comfort you fa..." Ya fada cikin shagwaba "Comfort yourself..." Ta fada mashi still breathing hard, kallonshi tayi na second guda ta dauke kanta tana Nishi kasa kasa, . "I don't need comforting..." Faiz da ya boye feeling dinshi ya fada Mata, "Nima...ban so..." Ta amsa mashi tana rolling idanuwa, kasa fita tayi ta bangajeshi ta wuce ta nufi cikin fridge dake cikin office din ta dauki ruwa ta kafa Kai, she's suddenly feeling so hot from inside kaman Babu ac a dakin,faiz sai binta kawai yake da kallo, he is glad she's feeling it, he is not all alone after all, sai da ta kusa shanye ruwan kaf ta maida ta Ajiye, she feels lower tummy dinta na rumbling, then she felt warm flow from under her, "Baby..." Faiz ya kirata still watching how she's behaving tare da takawa yazo kusa daita Yana tsaye ta bashi baya sai fita take da hannunta da bakinta, she's really sweating, another hug ya Bata ta baya kaman an Dora ta Kan naked wire ta zabura tana cewa "Stop touching me!!!..." Ta fada da ihu idanuwan ta waje, faiz was out of words as she turned and see her sweating, duk zafin da yake ji nata ya fi nashi, she run to bathroom leaving him standing so motionless, "What will I give...to have... you..." Ya Fada jikinshi na rawa, this girl is wonderful, she's so something else, Amira data Shiga bathroom maida kofar tayi ta kulle durkusa tayi washing gabanta feeling so much wetness, abunka da woman that have been there, she knows how it feels saidai ta Dade Bata ji wannan balai ba, "Auzubillah!!." Ta dinga maimaitawa as she knows this is nothing but the devil's work, data gama Kama ruwa ta fito, faiz ya danyi loosing wuyan Rigar shi ya cire suit din jikinshi don ya samu sauki, he drank the remaining water she left, "Chabdin..." Ya fada Yana tunanin in da Haka yakeji Kam bintu da kilan ya kusa kasheta da sex, maybe she would have run away, kawai sai yaji inama Ana transferring feeling from one place to another da ya dauki wannan urge din ya bawa bintu so that they will enjoy life to the fullest, sauke Idanuwa yayi as she comes out, kaman nothing happened tace "Wai mun fasa zuwa wajen alhaji..." Ta tambayeshi face dinta kaman Bata taba Dariya ba "Aa..." Fajz ya fada wearing a funny look, "Then let's go...and for the last time ka bar taba ni..." ta fada mashi sounding so bossy "Ok..." Ya amsa Mata atakaice, ficewa tayi ya bi bayanta har ya Kai bakin kofar sai yayi Saurin komawa ya dauki another chill water ya bita dashi Yana Sha, bakin motar shi ya tarda ta, she was looking so angry, he doesn't know if the anger is for him for hugging her kou for Habib for hurting her, bude motar yayi kafin ya karaso tana jin an bude ta bude gidan baya ta zauna tana gyara Vail dinta, Vail na ganin ta zauna baya ya Kira driver ya mika mashi keys shima ta koma baya ya zauan, har suka Isa company din alhaji Babu Wanda ya cewa kowa komai, all through the way Babu abinda take sai rebuking shaidan, she have hugged ahmed several times Amma vata taba jin irin fitinan ba, she have never feel any force like this, fajz was thinking she's thinking, sanda driver ya Kai company Babu Wanda ya sani cikinsu, har yayi parking ya fito ya budewa faiz kofar Mota Bai sani ba, Saida yaji iskan wajen na bugunshi ya San sun zo, kallon Amira da ta zubawa spot daya Ido yayi yace "Are you ok?..." Ya tambayeta, idanuwa ta lumshe tace. "Yes.." ta amsa mashi atakaice voice dinta na cracking "Ok....Amma if kina ganin you can't talk to Daddy today...we can't come back tomorrow..." Ya Fara fada Mata, before ya Karasa maganar shi har ta bude ta fita telling him she can talk to him today and not tomorrow, yanda mutum ke Dan bending in zaka fita faiz ya zauna Yana kallon ass dinta yayinda take fita feeling kaman ya jawota ya dorata Kan cinyar shi, he is feeling so naughty right now, if she's a call girl he won't mind having her in the car, all he needs to do is rise up her close and unzip his trousers, they don't even need to undress before it happens, kawai yanda su biyu suke fama da zafin Nan it won't take long before su samu orgasm, kawai he will just sit her there while he works his self upward into her, then he will hold her waist Yana moving daita in a way he will go Deeper, "Karuwai ma sunyi wallahi..." Ya fada Yana kallon yanda take tafiya, har ta kusa kaiwa bakin hanyar Shiga office din babanshi, "You don't have to suffer to get what you want...all you need to do is pay and get a blow job..." Ya fada Yana kallon ta, "Date me she won't...flirt with me she won't...marry me she won't... pretend to love me she won't... stubborn lady kawai...sai wahalal Dani kawai kike...." Ya fada out loud not minding driver dake gaban Mota, Amira Bata damu ba dukda she feels he is watching her, kawai Tana tunanin maybe it's part of her destiny to be screwed by men but she's will try to change it, she will rewrite her own destiny, she will make sure no evil befall her pussy again, the force in this guys body is the strongest she can ever feel, it's like kawai tayi mashi striping yayi duk yanda ya gandama daita, she will willingly accept him into her body, he is one hot guy from the inside, she just pray he didn't see anything in her Faiz Kar bending yake Yana kallonta har sai da ta bace mashi sannan shima ya fita Yana maida suit dinshi, yasan the attraction in the air is much and it won't go away until sun samu abinda suke so. Sanda ya Shiga office din dad dinshi har ita ta Shiga suna gaisawa, shima gaida dad dinshi yayi alhaji ya amsa mashi atakaice Yana kallon Amira, bayan anyi settling Amira ta Fara fada mashi wata Magana ke tafe dashi and she prays he gives it a good consideration, Zama alhaji ya gyara yace "Ai for as long as it's from your brain dole a bashi consideration...so bring it on..." Alhaji ya fada with a smile, idanuwa faiz yayi rolling tare da tabe Baki alaman kou a jikinshi, Amira Kallon faiz tayi tace "Sir unto you..." Ta fada mashi tana bashi Daman yayi bayanin datayi mashi before ya koma Yana cewa she didn't let him talk like he did last time, "What?.." ya fada Yana daure face, for sure in har zaa ce ya maimaita duk abubuwan da ta fada dazun ya mance, he was busy fantasying while she explains "Maganar mu na dazun..." Amira ta amsa mashi with a smile, "Oh...carry on...kiyi mashi bayani...kinsan yafi sonki...in ni nayi he will still complain..." Ya fada mata, tsoki alhaji yaja ya kalli Amira yace "Pls go on...ba lallai ya iya presentation din ba..." Alhaji ya fada, Baki faiz ya murguda kaman mace ya kauda kanshi gefe guda, "Ok sir..." Ta fada tare dayi mashi bayanin research datayi tare da fada mashi what she wants, shuru alhaji yayi Yana jinta, sai da ta gama na Kan kwakwan Malaysia ta dawo Kan na ethanol tana fada mashi yanda zasu karu in har sunce zasuyi, sai da ta gama Bayani duka yace "Hmmm...for starters..." Alhaji Bai karasa ba faiz yace "Baki Fadi the last part about sending someone ayi studying ba..." Ya fada mashi as it's the only part he wants and sai yaji batayi maganar ba, Amira da Bata Gane abinda yake so ba sai cewa tayi "Yauwa sir...Kuma Ina ganin it will be good if har zaka iya tura wayanda zasu Yi training saboda a San Kan abun... komai Yana bukatar more knowledge..." Amira da fada mashi, faiz relaxing yayi ya saki murmushi, alhaji Kallon shi yayi kawai sai ya kashe mashi Ido daya, "Zaka ci ubanka ne..." Alhaji ya fada Yana kallon yanda faiz ya samu waje yana iskanci, kanshi gefe sai faman Dariya yake "Wannan ba zai Zama matsala ba muddin na gama bincike na...Zan aika mutane kaman biyu Haka ..like my assistant da Kuma Daya daga cikin masu hankali..." Alhaji ya fada, hararan kasan Ido faiz ya watsa mashi. It's a little drama between them, Amira dai Bata San abinda suke ba, Nan dai alhaji ya nuna Mata he have once talked to his friend about this Amma sai ya Watsar, he made it clear it's going to take lots of millions, Amma yace if ya gama binciken shi he will let her know, ya fada kaman she's the only one in the room, faiz Kam kou a jikinshi, he knows Daman he won't add him to the discussion. He promised her zai maida hankali and he will contact her personally. Sallamar su yayi Amira ta mike ta fita, sai da ta tabbatar ta fita yace "Daddy...nasan because you don't love me zaka ce am not the one who made the research..." Ya fada mashi cikin shagwaba "You...lallai Kam...shi yasa ka kasa kou explaining..." Ya fada n Mata shi Kai tsaye Yana daukan wata file dake gaban shi "Ai Naga kafi damuwa daita... you love everything she always says...shi yasa na ce ta fada maka..." Yayi adding "Naji... tashi ka bani waje I have lot on my table..." Inji alhaji da har ya Fara bude another file, "Daddy...kasan wannan Yarinyar is very smart...if har zaka tura mutum ayi research then send her to Malaysia..." Bai karasa ba sai alhaji yace "Sai kayi accompanying Yar mutane kou... congratulations..." Alhaji ya fada mashi "Aa daddy...kawai dai to protect her...if you want ai sai in tafi da bintu...all on your back pocket.." faiz ya fada "Sannu tou..." Alhaji ya amsa mashi "Pls daddy don't send another person...she did her research so let her find out more about it... kasan she have this company in her heart...she will surely come back with good results...Amma in ka tura Wanda vaj da interest of the company at heart kaga zai tafi yawon bude Ido ne ba aikin da ya kaishi zaiyi ba..." Faiz yayi mashi doguwar jawabi, "Ai Kar ka damu...I will send her... maybe with her secretary...or ita kadai..." Alhaji ya fada mashi, faiz ji yayi baby Dadi say Kuma yayi tunanin don zuwa Malaysia ya sameta ba wani Abu bane, Sannan in ya nuna interest dinshi na yanason ya bita zai sa dad dinshi ya Fara suspecting dinshi "Yauwa daddy...hakan ma yayi wallahi...Allah ya taimaka ya Kara girma...shi yasa nace da bintu ta haihu a saka sunanka...." Faiz ya fada mashi "Kou mace ta Haifa kenan..." Alhaji ya amsa mashi Yana gyara zaman glasses don't nashi. "Aa in dai namiji dai..." Faiz ya fada. "Tou na gode..." Alhaji ya fada mashj atakaice alaman hakan doesn't change anything, bakin ya turo ya Mike kawai without saying anything ya bar office dinshi, Yana zuwa ya tardata zaune a gaba kusa da driver, thus time Bai wani bin ta kanta ba suka tafi gidan gona, bayan sun Gama supervision Dinsu driver ya maidosu cikin gari, he instructed the driver ya kaishi restaurant zaici abinci, Yana kaiwa restaurant ya barta Nan ciki ya fice, Yana shjga ciki Yana tunanin kilan it's high time ya daina nuna Mata he really cares tunda abun na neman jawo mashi raini and if there's anything he hates with passion it's rainin hankali. Ganin he will waste much of her time ya fadawa driver ya kaita company shi Kuma ya dawo ya dawo ya daukeshi, hakan akayi, Yana dawowa daukan shi yasa aka kaishi gidan mum dinshi, he told her bintu is pregnant that he will name the baby after her if she's a girl, murna wajen hajiya kadijatu baa magana, she's extremely happy "Ai kaga sai ka nutsu ka maida hankali...ka bar Wasa da future dinka...no more drinking pls..." Ta fada mashi calmly "Hmmm ok mummyna..." Fada sannan ya dawo ya Fara cewa " iyami...kinsan that girl call Amira is something else?..hmmm"ya fada har sauri bakinshi yake Alaman he wants to gist her, Daman bashi da Wanda zaiyi sharing issue din Amira da, she's the only person he can run to and loose up about her, she's his only friend when it comes to case din Amira "Ikon Allah...what did she do.." ta tambayeshi "Iyami...if you hear the kind of call this girl was making dazun abub zai Baki tsoro...she was even saying zata cire mashi balls bawa Kare ...can you imagine that?.." yafada Mata "Did she say such awful words...then gaskiya abun tsoro ce... kindly stay away from her Kar ta cire maka naka kaima..." Hajiya ta fada don jin abinda zai ce, bakin saki Yana kallon ta sai da ta karasa yace "Ai iyami her statement doesn't really matter...what matters is what the caller did to upset her...ni Ina son in San what happened...what he did to her that pissed her off Haka..." Ya fada Yana relaxing a gabanta. She knows he will say that "But she shouldn't have to say that...such Mata fa sai suyi iya kashe mazajensu if sunji haushi,.." "Ba wannan maganar.. nidai iyami tell me what did you think will make her talk so harsh...Kuma daga baya na ganta Tana ta kuka..." Ya fada Mata, "Maybe he betrayed her ...nasan when a man betrays woman it brings out the monster in her..." Hajiya ta fada mashi tana kallon yanda yake lumshe thick lashes dinshi, "Ikon Allah...Amma mummy wane irjn betrayal...ai nasan if for for instance nace Ina son yarinya daga baya na dawo nace na fasa ai baayi Dole...ni Banga betrayal wajsn ba...Kuma for someone like her bana ganin it's ok ace tana wannan jin zafi Because of betrayal... because ga ahmed Yana kaunar ta ita ma tana sonshi... sannan ganj a gefe daya Ina kashe kaina sabida ita...I think there's more to it...and I will find out what it is..." Ya "Well Allah kadai yasan gaskiya.. " hajiya ta fada mashi, da sauri yace " mummy did you know something...I have a plan..." Ya fada Yana gyara zamanshi "What plan?.." ta tambayeshi, Nan ta fada Mata abunda ke ranshi, tsoki taja ta Mike ta barshi nan zaune tana zaginshi da yarenta. Amira Kiran ahmed tayi tafada mashi Habib ya Kirata, shima yaji mugun haushi sosai, he wondered inda ya samu number ta, he heard so much pain in her voice that he calm her down. Kou da ta koma gida she still cries of so much anger. Bayan sati guda alhaji ya kirata ya fada Mata ta sameshi a office dinshi. Lokacin lunch break ta tafi without informing faiz da ya Fara Mata effizy, he stayed away from her completely, in ta gaidashi ma sai ya gan dama ya amsa Mata, she only told ahmed Kar ya jirata don she's meeting alhaji haruna. Tana zuwa Suka gaisa yake cewa "I have made me research and Maganar gaskiya zamu samu karuwa sosai if har muka koyo how to produce kwakwan Malaysia, nayi bincike sosai ba kadan ba and I have to thank you for your fast brain... yanzun dai it's about the Wanda zai je Chan ya koyo Mana...so am selecting you...da Kuma faiz Amma zai tafi tare da matarshi...Amma if you can't go... kou if bazaa barki ba... it's alright...I will look for someone to replace you...so na baki zuwa Nan da kwana uku kiyiwa parent dinki magana...." Alhaji ya fada Mata, Nan take face dinta yayi lighting sabida farin ciki, she have never imagined traveling out of this country, balle Kuma kasar Malaysia kasar manya, kou kadan zancen faiz da matarshi baj dameta ba "I have talked with someone people a xhan Kuma zaa dinga expecting dinku by next week.. and about faiz da matarshi if Baki so I can change them a Samu wani ku tafi tare dashi if that's what you want..." Da sauri tace "It's ok sir...su din are ok... yanzun daga Nan zanyi masu magana...I will get back to you sir...am so honored..." Ta fada cikin farin ciki, murmushi alhaji ya saki as he looks at her, he sees her as a very intelligent person, someone that will make great Change in his company, it's really good to give the young generation a chance to show what they're made of, dukda not all the young generation knows what they're doing, like his son Faiz. "If you think bazasu yarda ba you can let me talk to them..." Alhaji ya fadawa Amira da har ta Mike, "Ok sir..." Ta fada da sauri tana kokarin barin office din "Kuma don't forget to tell your boss about this..." Ya sake fada Mata "Ok sir..." Ta sake amsa mashi tana fita da sauri. Alhamdullilah 2/15/21, 9:16 AM - Ummi Tandama: Mata da akwai kayan Mata kala kala, daga na Sanyi, na mallakar kasa, na Bata gaban kishiya na dambun nama Mai kyau sosai, ciccibi, Naman akuya Mai tarin sirri, Goron tula syrup, tsimi Mai kyau, Zuma Mai kyau,. Duk kyauwun ki ki Kara da wanka, ki tabbatar Kar ace gidan ki babu anything na kayan gyara, yanda Kika iya budgeting kayan kwalliya kayan Miya kayan gayu Haka Zaki dinga budgeting kayan Harkan bedroom, in har sex life dinku is boring aure Bai lasting, amma in har duk chakwakiya da zaayi Kuma dare yayi Ana Samun yanda akeso wallahi sister Baki mantuwa, da akwai amarya set daga 20k zuwa 100k medium Kuma 50k Wanda ke dauke da har su ciccibi da Naman akuya da dambun nama, sai shi Kuma na 100k zaa hada maki da Royal jelly da ma wasu suppliment masu kyau. Pls sister ki gyara, in ku biyu ne ba asiri yasa ya makalewa yaruwar ki ba, wasu sai suce asiri ne, well not all is asiri, Yana tsoron yayi Mata anyhow ta hanashi abun arziki, in har ita ta Fara gyara then ta gama dake don duk abunda zakiyi ba lallai ki burgeshi ba, you're welcome to buy from us. Pls wayanda ke son Kaya pls Kuna iya kirana don chats suna min yawa ne Kar kuyi fushi dani Mata da akwai kayan Mata kala kala, daga na Sanyi, na mallakar kasa, na Bata gaban kishiya na dambun nama Mai kyau sosai, ciccibi, Naman akuya Mai tarin sirri, Goron tula syrup, tsimi Mai kyau, Zuma Mai kyau,. Duk kyauwun ki ki Kara da wanka, ki tabbatar Kar ace gidan ki babu anything na kayan gyara, yanda Kika iya budgeting kayan kwalliya kayan Miya kayan gayu Haka Zaki dinga budgeting kayan Harkan bedroom, in har sex life dinku is boring aure Bai lasting, amma in har duk chakwakiya da zaayi Kuma dare yayi Ana Samun yanda akeso wallahi sister Baki mantuwa, da akwai amarya set daga 20k zuwa 100k medium Kuma 50k Wanda ke dauke da har su ciccibi da Naman akuya da dambun nama, sai shi Kuma na 100k zaa hada maki da Royal jelly da ma wasu suppliment masu kyau. Pls sister ki gyara, in ku biyu ne ba asiri yasa ya makalewa yaruwar ki ba, wasu sai suce asiri ne, well not all is asiri, Yana tsoron yayi Mata anyhow ta hanashi abun arziki, in har ita ta Fara gyara then ta gama dake don duk abunda zakiyi ba lallai ki burgeshi ba, you're welcome to buy from us. 34 Amira Tana fita daga office din alhaji ta daka tsalle tare dacewa "Malaysia here we come..." Ta fada cikin matsanacin farin ciki, tun last week da sukayi magana da Habib Bata sake sintar kanta cikin farin ciki ba, she's always angry and sad, Nasir ma yasan she's angry don days zo wajenta take cewa ya tafi dakin hajiya instead of before da har adua take ya Dan lekota ta rungumeshi showing how much she misses him, saboda shi ta ajiye kayan malaki kala kala Daya zo ta cika mashi hannu, she loves him sosai Amma these days her anger is reaching his side, she have never imagined going abroad a sanadiyar aiki, duk mazan gidansu abroad suke karatu, dad dinsu made it clear Yaranshi Mata Basu zuwa Waje karatu, he have the intention din biyawa Amira Hajj before aka samu matsala sai gashi ya Kai nazifa da asiya, ita Kam kou oho, all her hope was Habib ya dawo yayi making ya kula daita ya kaita different countries in the world, sai gashi Allah have better plan for her, it's as if what happened to her happened for a reason, she's not the only one in the company, she's the youngest and she thinks itace Bata da kwalin degree cikinsu Amma it seem her star is shining more than theirs, it seem the luck that is following her is different from nasu luck din, she remembers she have cried Alot that maybe Allah wants to put a smile on her face "Wayyo Allah...can't be so Happier..." Ta fada cikin matsanacin farin ciki heading to the company car that brought her to the company, da gudu ta shjga ta dauki wayarta dake cikin bag dinta ta Fara Kiran ahmed, Yana picking tace "Baby...baby...guess what?..." Ta fada Mashi sounding so happy, "What baby?.." ahmed ya tambayeta "Pls baby kayi guessing Mana...pls t Try and guess..." Ta fada mashi tana Dan tsalle daga zaune da take "Heartbeat I can't guess...give me a hint..." Ahmed dake nasgu wajen aikin ya fada Mata "Well... alhaji haruna ya kirani...he talked about magnar kwakwan Malaysia Dana fada maka...he accepted zamuyi...now na baka hint..." Amira dake cikin halin farin ciki ta fada mashi "Wow...my baby is one lucky beauty...wato duk abunda Kika Kawo is acceptable to him... your mouth is powerful..." Ya fada cikin farin ciki "Now nidai pls guess..." Ta sake fada mashi cutting him short "Baby...did he give you more promotion?.." "Nope... wrong..." "Then what...pls tell me am becoming anxious already..." Ya fada Mata, "Well Baby... alhaji yace...yayimagana da wasu a Chan kasar...so he chooses me and faiz da matarshi to go to Malaysia..." Ta fada mashi cikin ihu, "Woowww..." Ahmed da jikinshi yayi sanyi ya fada kaman it's nothing, wato dai Amira is going far, she's destined for greatness, he wanted her to be special now he knows she's more than special, "Baby...are you for real?..." Ahmed ya sake fada Mata in total support of her "Yes baby...yace he chooses me... can you believe that...a company' dake dauke da manyan Yan boko da manyan mutane...Allah keeps blessing me alone..." Ta Fada voice dinta na rawa alaman she wants to cry "Baby.... you're destined for greatness...most ladies that faces challenges a rayuwa sun fi Zama manya... jiya I read about 100 most influence women in the world...I checked some of their histories... wallahi baby they had a rough childhood...some of them were molested....wasunsu was abused...wasu Basu da uba...wasu iyayensu Mata karuwai ne...wasu have to beg to eat...wasu suna da Yara out of wedlock...Amma did you know what?..." Ya fada Mata in a very calm voice,. "no.." Amira that loves this guy to the Moon ta fada mashi "Today people are no more talking about their past...kawai people talk about the accomplishment... people talk about the progress they have made in life...no body fucking care about what happened but what's happening...so baby...Ina son kiyi striving higher... higher.. higher...in a way people won't remember w How you get nasir...but talked about you progress...I want you to be most influence woman in Africa...if not the whole world.." yafada Mata,Amira da hawaye ke gangaro Mata was listening to him with her eyes closed, his words always keep her calm, shi yasa kou kadan Bata Ganin da akwai Wanda zai iya maye gurbinshi, he is so supportive, he is caring, yasan if it's some men zasu ce Basu yarda ba bit always zai Bata support, kou da ta Gama research dinta she gave him the details amd he supports her he have been doing from day one "Yaya...I love you...I love you so..much..." Ta fada mashi tana goge tears dinta "I love you more babe..." Ya amsa Mata calmly "Yayana... it's all happening because of you... it's because you help me Yaya... you picked me up... you repaired my damaged life.... thank you..." Ta fada mashi "Thank you too... for letting me into your life..." Ya fada Mata "Yaya...inda nasan you will be the source of my happiness...I wouldn't have even look at Habib..." Ta fada mashi "Inda you didn't listen to habib... you wouldn't have gotten to where you are.... everything na rayuwa happen for a purpose..and Habib is your first ladder to success... believe me..." Ahmed ya fada Mata, she just wondered wane irin mutum ne Wannan, he is so nice beyond words, "Yaya...Anya zaa samu irinka a duniyar Nan?... it's seem your sense and humor is not From this era..." Ta fada mashi, Dariya Ahmed yayi daga dayan bangaren yace "Am so honored my love..." "Yanzun dai baby...ka tayani adua.. Allah yasa su mummy da daddy su yarda..." "Haba zasu yarda Mana...cigaba ne company su zabeka ka tafi wata kasa Karo ilimi Kan wani abun... it's huge and believe me they won't say no..." Ya fada Mata with so much love,he have no single doubt of her love for him, yasan she loves him and won't even cheat on him, kou da kuwa ba da matar faiz zaa ba Bai da matsala,she have been there so she will be very careful, sannan he feels faiz yasan Amira is his so he won't do anything stupid, "Yaya...Bari in tafi office in sanarwa boss Dina... alhaji yace I should tell him... but Yaya did you think I should go with them...don alhaji yace I can tell him of am not comfortable with going da su..." Ta fada mashi "Ai it's nothing...in misali an hadaki da wani fa..." Ya tambayeta, shuru tayi Bata ce komai ba "Don Haka don't complain to him...hakan ma yayi...in na dawo gida zamuyi magana..." Ya fada Mata,Nan sukayi sallama, tana son ta tafi gida Amma she wants to inform faiz kafin ta tafi, Nan driver ya maidata office, Saida ta Fara Shiga office dinta ta ajiye bag dinta sannan ta Shiga office dinshi, ya Dora legs Kan desk said game din candy crush kawai yake, the noise is everywhere, "Seat warmer..." Ta fada cikin ranta Tana Shiga da Sallama, faiz that knows she's the one, kou daga Kai baiyi ba sai dai ya daga Idanuwa ta Cikin glasses dake face dinshi ya kalleta kaman wani tsohon Dan iska ya sauke idanuwanshi, she sees yanda cikin legs dinshj ke fari tas kaman ba namiji ba, sake maimaita sallama tayi ya amsa kaman Bai son magana, waje ta samu ta zauna tace "Sir...Daman alhaji ya kirani..." Ta fada mashi, she have been calling him sir these days and ya daina complaining about it, gani yake she wants it to be just work relationship and he is not going to force her into dating her, duk sanda zai ganta sai yaji wani irin haushi da bakin ciki Amma he have taken it to be his destiny, the only thing that keeps him going is when he remembers he is going to be a father said yaji sanyi cikin ranshi. "Go on..." Faiz da Bai daina game dinshi ba ya fada Mata atakaice not looking at her, thus attitude he giving her is like the first time she came into this office as his secretary, yanda yake Mata a lokacin Haka yake Mata yanzun, kou kadan Bai nuna ya damu daita and she's ok with it, it's better than that hugging he started, "So ya fada min maganar zuwa Malaysia..." Ta fada kanta kasa, faiz dakata da yin game yayi ya maida hankali kanta Yana sauraron abinda take cewa, he wants to hear what she's going to say at last "Wannan da kike magana kina tsayawa na meye...kou something is wrong with you ne..."ya fada sounding a bit angry as he is eager to hear what she will say "No sir...kawai yace ya zabe ni...sai Kai da matarka...muje Malaysia din.." Jin abinda tace really gladden his heart Amma Sam face dinshi Bai nuna Hakan ba, Daman Mai Hali Bai fasawa, he tried showing her his good side since it's not working it's better to be him again, "So..." Ya fada mata kaman he is not dying of happiness right now "So...he asked me to tell you..." Ta fada Mashi "Then?.." ya fada atakaice "That's all.." ta fada mashi "Naji... you can go..."ya fada Mata atakaice, Amira that can sense his anger mikewa tayi, ta bar office din, tana fita faiz ya ajiya wayarshi ya daka tsalle Yana Cewa "Pheeewww..." Ya fada da karfi, Amira da har ta fita taji kaman ihu Amma Bata wani damu ba ta wuce office Dinta "Ai bintu us not going anywhere with my unborn child...Haka Nan tazo tayi miscarriage..." Ya fada cikin matsanacin farin ciki, now he is going to be with her Alone in a romantic country "Hmmm am happy...as if in Bata bani face ba any will happen..." Ya fada knowing this girl is very stubborn, har yau Bai samu Kan maganar Habib ba, he still hears her voice lokacin da take magana, he have tried his research Amma baj samu any details ba, gashi he couldn't ask Ahmed about it, Bai iya asking what Habib did to Amira Kar ya zama kaman he is poking nose around. Har gidansu yayi niyyar zuwa ya bawa maigadin gidan kudi kou zai samu something from him mum dinshi ta haneshi da such attitude, Haka yayi hakuri Amma he can't stop thinking about it. Now he is happy, he is going to have fun away from home or any eyes. Mum dinshi ya Kira ya fada Mata, Nan tace ya tafi da bintu shi Kuma yace no way "You know if your father finds out baka tafi da ita ba ranka zaiyi mugun baci?.." hajiya tafada mashi after yaki yaje da Bintu "Mummy how will he know...nifa mummy I don't have any evil intention fa...kawai I want to show her i love her ... that's all..." Ya fada Mata "Nidai na fada maka...Kar ka kuskura ka tafi daita alone... you know how the devil works...ban son abun kunya...Kar kayi abunda zai sa dad dinka yayi disowning dinka..." ta fada mashi "Iyami relax... you fear too much...Babu abunda zai faru...kawai Zan fadawa Bintu ta zauna gjda Kar taje koina... shikenan..." "Kai ka sani...I have given you advice...if you like take it...if baka so leave it..." Ta fada mashi atakaice ta kashe wayarta, idanuwa lumshe yana cewa "I won't do anything stupid...kawai zanyi abinda ta dace ne..."ya fada yana mikewa. Yayinda Amira ta bar company don zuwa gjda tafadawa iyayen ta abunda akayi shima faiz ya tafi gida, he is not going to tell bintu tare da amira zasu Malaysia, kawai he will tell her dad ya aikeshi Malaysia with the reason he can't go with her. Amira ce tafara zuwa gida,da gudu ta shjga ciki tun falo tana kwallawa mum dinta Kira as she always does when something fascinating happens,mum dinta dake bacci mikewa zaune tayi tana murza idanuwa,da sauri Amira ta shjgo ta fada jikinta tana cewa "Mummyna...I have a great news..." Ta Fada mata cikin farin ciki "What is it..." Mum dinta da bacci Bai isheta ba ta tambayeta "Mummy...my company will be sending me to Malaysia... for good two weeks..." Ta fada cikin matsanacin farin ciki, hajiya murmushi ta saki Tana murza idanuwa, she's so happy she's going this way, instead of her ta zauna a gaban ta har Allah ya kawo Wanda zata aura don ta lura na ahmed might not be possible, ha don komai ba sai don last weekend da suka hadu da maman ahmed a gidan bikin family she gave her wani irin kallo, the look wasn't welcoming at all, "Amma nayi maki murna my dear...am so happy..." Hajiya ta fada Mata "Yanzun mummy zaku barni in tafi?..." Amira ta tambayeta thinking she will say may be no, sai Kuma ta tuna she's different now "Eh mana...why not...ai abun cigaba ne...bazamu dakushe maki future ba...nasan you know what comes with messing around men...so now the choice is yours...keep your head high and keep going forward my dear..." Mum dinta ta fada with excitement, ajiyan zuciya Amira ta saki tace "I have learnt alot mummy..." Ta fada cikin sanyimurya "Yes you have... yanzun dai Zan fadawa dad dinki...so tare dasu wa Zaki?.." Hajiya ta tambayeta "Tare da boss Dina da amaryar shi..." Ta amsa Mata, she never told her about yanda ya dameta da maganar so. "Amma gaskiya nayi murna sosai...Allah ya karo cigaba diyata... wato komai na duniya Yana da dalilin taruwa...at 23 going to 24 you have achieved something wasu Yan 40 basuyi achieving ba..." Hajiya ta fada cikin sanyimurya murya Tana aduar Allah ya Kara Kai yarta babban mataki a rayuwa, "Alhamdullilah mummy... saidai Ina son in koma karatu...I want to join online courses... especially Kan business..." "Allah ya taimaka...if there's any help you need let me know..." "Nidai adua kawai nake bukata...mummy ki Fara list din abubuwan da kike bukata...don Nan da satj guda zamu tafi..." ta fada Mata tana relaxing inda take zaune "Ai kawai kije ki dawo ke lafiya... it's all I want..." Hajiya ta fada Mata,tunda ta Fara aiki mum dinta Bata taba amsar komai daga gareta ba, gwanda dad dinta zai ce ta Saya mashi Kati kou tayi mashi sub kaman na 8gb, Amma ita mum dinta Bata taba amsar sisi or anything ba, she will buy lots of kayan dadi in anyi salary su nazifa da asiya zasu ci Amma ban da ita "Mummy...kaman... Har yanzun Baki daina fushi Dani ba..." Ta fada cikin sanyimurya "Why did you say that?.." "Naga..Baki amsar komi daga gareni..." Ta fada kanta kasa "Haba...ba Haka bane... yanzun dai in kinje buy me beautiful abaya..." Ta fada Mata "Yauwa mummy...har naji sanyi... yanzun Bari inje in Kira Yaya Ismail inji shi me yakeso..." Ta fada Tana mikewa, dakin ta tashiga ta kirashi, she really wants to spend alot on hi. Especially yanzun that she's traveling, she have about 2m a account dinta yanzun and she's going to spend about 1m for her family, tayi deciding ta Kashewa mum dinta 200k, her dad 200k, sai ta Kashewa ahmed 150k shima Ismail 150k sai ta Kashewa nazifa da asiya 150k sauran 50k din is for Nasir, sshe Knows the company will give them some money cikin wannan zata yiwa kanta siyayya, Kiran ismail tayi tafada mashi she's traveling, murna ya dingayi, when she asked him what he wants sai yace ta bari ya dawo gida Amma Amira that is really going crazy saboda farin ciki tace ai he must tell her now, Nan yace bag din lefenshi zata Saya mashi, "Yanzun Yaya...matar ka Zan Fara yiwa siyayya?... gaskiya aa..." Ta fada tana turo baki "Ai if kin saya tamkar kin saya min because kin rage min wannan..." Ta fada Yana Dariya. "Ai shikenan..." Ta amsa mashi Faiz Yana zuwa gida ya shiga ciki sai ya tarda Bintu tana bacci,. Dakin ya shiga yayj Mata kiss sai ta Danyi motsi kadan, murmushi ya saki ya Mike, Yana fita bintu ta bude Ido ta bi bayanshi da kallo tana murmushi, tub sanda yasna she's pregnant he have changed alot, he gives her total attention, in Yana office he calls don yaji if she's ok or not, if ya taba jikinta yaji fever sai yace su tafi hospital, sai tayi da kyar yake barinta, he force her to take lots of fruit Wai ance fruits suna saka yaro kyau his behavior yana saka bintu Dariya, he is totally going Insane because of her pregnancy she's so wrong to think bazai so cikinta ba, tana kallon shi ya fice daga dakin. Ahankali ta Mike zaune, faiz na fita ya shjga inda yake ajiye diary dinshi wato the one Amira gave them as gift, Yana Shiga ya zauna bakin gadon ya jawo diary din ya bude ya dauki pen din ciki, the last thing he wrote in the diary was about cikin bintu and how excited he is, Yana budewa ya Fara da . "Dear diary.. finally am going to be in same country with my love...am going to prove my love to her...iyami thinks I will do something bad Amma Sam bazanyi hakan ba...Kar ta cire min balls... Can't just wait to be alone with her....I will show her the real definition of love and affection..." Ta dinga rubutwa... wannan na kadan daga cikin what he normally writes, innda zaka duba cikin diary din Babu abinda yake rubutawa sai yanda yake son Amira, he wrote things he can't tell her, Dan duhu ya gani sai ya daga kai, bintu ya gani tsaye bakin kofar, murmushi ya saki Yana bude locker ya maida diary din ciki tare da Mika Mata hannu. Alhamdullilah 2/19/21, 8:44 PM - Ummi Tandama: Assalamualaikum sisters,. Kunsan Ramadan is coming what are your plans to ease people's suffering, kowa yasan halin da talaka ke shiga in Ana cikin azumi balle yanzun da rayuwa yayj tsanani, ga almajirai da in sun Kai azumi suna Neman abinda zasu ci, muna son mu ciyar da almajirai kou talatin ne kullum har azumi ya wuce in muna da Rai, ga masu son taimakawa zasu iya tura duk abinda Allah ya hore maku KU saka a wannan account number 0004148869 Jaiz Yunusa Adamu In kina saka Kuma kina son sanin abinda aka tara kiyi min magana da screenshot dinki insha Allah zamu bude group da zamuyi magana Kan abinda muka Tara before Ramadan da Kuma abinda zamu Saya, zaku gan duk abubuwan da zamuyi insha Allah. No amount is too little in helping others, duk abinda zamu ci a cikinmu na toilet ne Amma duk Wanda muka bawa mutane Yana jiranmu a Chan. Allah ya biyaku amin. Mata da akwai kayan Mata kala kala, daga na Sanyi, na mallakar kasa, na Bata gaban kishiya na dambun nama Mai kyau sosai, ciccibi, Naman akuya Mai tarin sirri, Goron tula syrup, tsimi Mai kyau, Zuma Mai kyau,. Duk kyauwun ki ki Kara da wanka, ki tabbatar Kar ace gidan ki babu anything na kayan gyara, yanda Kika iya budgeting kayan kwalliya kayan Miya kayan gayu Haka Zaki dinga budgeting kayan Harkan bedroom, in har sex life dinku is boring aure Bai lasting, amma in har duk chakwakiya da zaayi Kuma dare yayi Ana Samun yanda akeso wallahi sister Baki mantuwa, da akwai amarya set daga 20k zuwa 100k medium Kuma 50k Wanda ke dauke da har su ciccibi da Naman akuya da dambun nama, sai shi Kuma na 100k zaa hada maki da Royal jelly da ma wasu suppliment masu kyau. Pls sister ki gyara, in ku biyu ne ba asiri yasa ya makalewa yaruwar ki ba, wasu sai suce asiri ne, well not all is asiri, Yana tsoron yayi Mata anyhow ta hanashi abun arziki, in har ita ta Fara gyara then ta gama dake don duk abunda zakiyi ba lallai ki burgeshi ba, you're welcome to buy from us. 35 With a smile bintu ta karaso wajsn shi, she just wondered what he always write in that diary, Bata son poking around, Bata son binciko abinda yake don a karshe itace zata kwana ciki, duk sanda zata tadda shi Yana rubutu Daya ganta xai maida ya rufe ya ajiye, he is not locking the locker, a bude yake barinta, iyaka kawa ya jawo ya saka shikenan, ance da Zama Dan sarki gwanda zaman lafiya, Sannan she knows yawan bincike baj da kyau especially if it's your husband, hakan yasa Bata damuwa ta duba abinda yake Yi, danne heart dinta take ta shjga harkokin ta don at times zuciyar ta want her to see what he is writing that duk sanda ya ganta sai ya rufe, it shows Bai son ta gan abinda yake rubutawa, son da yake nuna Mata these days is unexpected, he pamper her like never before because of his baby, kou magana tayi da karfi sai yace she should be careful Kar ihunta yayi affecting babynshi, wannan two time sex is all they had tun daga auren su, daga jaw dinta yayi tare dayi Mata kiss yace "My baby mama..." Ya fada Yana shafa tummy dinta da Babu alaman pregnancy kou kadan,  "Naam..." Ta amsa mashi as he always call her that these days "Nidai yanzun ki Bari in kaiki hospital a tabbatar Mani da akwai ciki nan..." Ya fada Yana shafa  cikinta, Dariya kawai tayi, "Baby...kinsan me?.." ya tambayeta Yana kallon how she's glowing "No...sai ka fada min my king..." Ta amsa mashi with a very calm face " Am traveling..."ya fada Mata, Nan take yanayin face dinta ya sauya kaman ba nata ba, "You look sad baby.. "ya fada Mata Yana kallon yanda take tale Baki kaman zatayi kuka "Da..Kai zani..."ta fada cikin shagwaba "Nima zanso inje dake ai...daddy yace mu tafi tare...Amma bazan Bari ki tafi da jaririn cikina ba...kawai I promise in Allah ya saukeki lafiya zamu je yawo...mu uku zamu je Ganin duniya...Amma gaskiya ban da yanzun..." Ya fada Mata Yana shafa cikinta as it has become his favorite place, in har Yana gjda Kuma suna tare then hannunshi na Kan cikinta, he never gets enough of touching her tummy, she wonders how it will be when the tummy is big, kilan sai ya dinga yawo daita kawai don ya dinga taba cikinta, wato kowa da yanda Allah ya yawoshi, ga mace har mace Bata dameshi ba sai abun dake cikin ta, just because it have connections with him "Baby...no pls...zanje...Babu abinda zai samu ciki...Dan Allah..." Ta fada kaman zatayi kuka "Kindai San van son gardama kou...ai bama yaeon bude Ido zani ba...wani project zai kaini...and it's only for two weeks..."ai Yana cewa sati biyu sai ta Fara yarfs hannuwa cikin tsantsan shagwaba tana cewa "Wayyo...nidai aa..." Ta fada mashi, Zama yayi Yana kallonta "Ikon Allah...ni kikewa wannan shagwaba?..."ya fada face Dinshi da alaman Dariya Yana kallon yanda takeyi kaman Yar baby, she's so adorable right now, he wish Amira ce take mashi haka Nan "Nidai pls..." Ta sake fada mashi "Baby... yanzun save your strength for later...Naga hutun ki Yana yawa...shi yasa kike min Haka..." Ya fada Mata Sam Bata Gane inda ya dosa ba sai tace "Save my strength for what?.." ta tambayeshi out of lack of understanding "Ki ajiye strength dinki yanda zakiyimin kuka Mai dalili anjuma..." Ya fada Mata "Nidai a bar wnanan maganar...kawai.ka tafi Dani abroad..." Ta fada mashj, shi har mamaki take bashi, Bata da irin nacin Mata, Bata San shi kanshi mugun mabukaci bane kawai nasu ne baj zo daya ba,. Most of the time zai Mike da strong erection Amma he will rather relax and make the feeling go away than sleep with her, "Wai let me ask you...Baki jin wani iri da ban Neman ki?...as in that I don't demand lot of sex?..."ya tambayeta "Aa..." Ta fada mashi, she have changed alot, at first she have so much urge, Amma dataga duj sanda ya kusanceta Banda wahala Babu abinda take fuskanta sai ta bawa kanta hakuri, kou yanzun dayayi maganar sex gaban ta ya Fadi, it's like a samu tiny hole a dinga tura mashi  something huge, kafin ya Shiga sai ta jigata, she even wonder how ciki ya shjga with such pain, duk niimar ta sai ya kafeta, the pain is unbearable "Why?..." Ya tambayeta as she just replied aa, maza suna da wani Abu, zasuyi don ganin son zuciyar su Amma Kuma Kai daka nuna hakan Bai dameki ba sai ta damu, yanzun data fada mashj as Bata damu ba duk yaji shi Bai ji dadi ba,he wants her to be like she wants it, "Haka Nan..." Ta amsa mashi "Bai yuwa...bintu I know you fa...ke da lokacin kou hannunki na rake sai Idanuwanki su sauya... what happened..." Ya fada, Yana son ya San why she have changed "Ba komai... sauyin yanayi ne..." Ta amsa mashi atakaice, "Wane irin Sauyin yanayi...tell me more..."ya sake asking dinta, shi yasan Bai son kusantar ta because his feeling and affection is somewhere else, ita kuwa what's the problem "Ba komai..." Ta sake amsa mashi "Ni ki fada min..." Shima ya fada cikin shagwaba "Kai me yasa bakayi kaman wasu angos din...my friends always tell me mazajensu suna damunsu da sex...Kai Kuma ba Haka bane...why?.." ta samu courage din asking Dinshi, Nan take sai yaji da ya sani Bai Fara Wannan conversation dashi ba, rasa abinda zai fada Mata yayi shuru ne ya San biyo baya for a moment Sannan yace "Ai kece kike kuka...ni Kuma ban son wannan kuka da kike...sai in dinga jin kaman am hurting you ne..." Ya fada Mata. "Ai da zafi...sai ka dinga turamin huge Abu gabana...mi kamayi min yawa..." Ta fada mashix yanda tayi magana sai yasa ya Fara Dariya, "Lallai Maa..Bari kawai inje a saka min ring..." Ya fada Yana Dariya sosai, Dariya itama tayi tace da yafi "Yanzun dai Bari in fiddo maki ki fadamin iya inda kikeso..sai inje hospital in fada masu..." Ya fada Yana maido hannunshi Kan belt dinshi, da sauri ta Mike tana Cewa "Nidai aa..."ta fada,da sauri ya riko mata hannu Yana kwance belt dinshi da hannu daya, tunda sukayi aure Bata taba ganin nakedness Dinshi ba, who will she tell ya yarda cewa Bata taba ganin ya abun mijinta yake ba sai dai ta dingajin shi a jikinta "Wayyo Yaya ka daina..." Ta fada tana kokarin kwacewa "Wallahi sai kin nunamin iya inda kikeso..." Fajz that is in good mood ya fda Yana kunne belt dinshi da hannu daya yayinda ya rike Mata hannu da dayan hannunshi, bintu rufe face dinta tayi da free hand dinta Wai ita bazata  gani ba,  Tana ji ya zuke zip din wandonshi,  "Dan Allah ka daina..." Ta fada tana Dan dirza leg dinta kasa, "Wallahi Kika bawa babyna wahala ranki sai ya baci...now open your eyes..." Ya umarceta Yana jawota tana tirjewa "Nidai aa..." Ta fada mashi, as he force her down, fiddo abun yayi ya Dora Mata Kan hannunshi, "Wayuo..." Ta fada feeling something warm a hannunta, "Now measure...kiyi measurements yanda kikeso..." Ya fada Yana biting lips dinshi, "Nayi tou..." Bintu ta fada data gan he is so serious, she felt something huge, cikin ranta tana cewa ai dole ka dinga yankani da irin wannan abun, "Ki bude Idanuwa tou..." Ya fada Mata, "Pls no...ni ban iyawa..." "Aa sai kin bude.. ki fadamin iya inda kikeso..."ya fada sounding so naughty, he just wish she will give him a blow job, ance sucking is yummy and he won't mind having it,tana son sakin abun Amma ya hanata, tun tana jin abun da taushi ta faraji yayi kwari ya Kara tsawo da kauri, cikin sauyin murya faiz yace "Baby?.." ya kirata calmly, "Naam.." ta amsa mashi still tana rufe da face dinta " Kinsan bakiyi min Wasa... you have never play with any part of my body...why not yanzun in baje maki kiyi yanda Kikeso Dani..."ya fada Mata ,"Tou ." Ta amsa mashi, Nan ya saki hannunta ya cire komai nashi ya kwanta Mata, she's so smart and she knows what he wants, Bai Dade ba sosai ya samu natsuwa because it's his first to have a blow job. Wanka yayi ya sake Kaya, lokacin bintu ta tambayeshi who he is traveling with yace shi kadai ne yayi Mata karya. He begged her that she should tell her family she's traveling don ta zauna gjda tunda Daman ba yawo gareta ba,Wai shi Bai son babanshi ya San ba daita yatafi ba. She just obeyed and say ok Amma Allah na gani bata so  ya tafi ba daita ba. Amira told her dad about her traveling and he gave his hundred percent support, su nazifa da asiya sai listing abubuwan da suke so kawai suke,ita nazifa talks about nothing but kayan kitchen as she's getting married soon, shi Kuma Ismail still talks about his kayan lefe, asiya Kuma Bata da abinda take so like kayan kwaliya and co, yanzun dai she have decided to buy lots of item ta kawo masu ta ruwa don taji jirgi na da tsada. She called alhaji and told him an Yarda so she's going, he was happy, Nan ya Kira faiz ya fada mashi ya kawo passport din bintu zaayi Mata traveling paper, Babu musu ya dauketa cikin wayarshi yaje aka wanko mashi passport ya kaiwa dad dinshi, ta fadawa Amira itama ta kawo passport dinta and she also gave him, tun daga ranar da bintu ta bawa faiz blow job kusan kullum sai yace tayi mashi shi yayi Mata, the sex is aside, romance kawai suke. A bangaren shi da Amira Kuma kou gaidashi tayi Bai amsawa,the only thing he answers is her Salam shima don ya Zama Dole, ya maidata Bata da value at all, ya barwa zuciyar shi value dinta ,yaga telling her he is mad over her isn't solving any problem instead it made it worst, Amira Kam sai ta dinga cewa "Sai kace love dole ne...in nace bansonka sai wulakanci da shan mur?.." take fadawa kanta duk sanda ta fita daga office dinshi, he made it clear Bai da single feeling for her now, cikin bintu really made the feeling easy for him don Daya tuna da pregnancy dinta sai yaji sauki cikin ranshi, he is so burning for this girl, tafiyar su sauran kwana uku, data shigo gaidashi Bak amsa ba kawai sai cewa yayi "Ki nemi someone that will take care of company in our absence...boss..." Ya fada Mata cikin iko da Isa not even looking at her, Amira da har zata fita daga office din juyowa tayi ta kalleshi taga yayi kaman bashi yayi magana ba, he isn't looking at her, she stared directly at him taga ya daure face kaman bashi ba, dawowa tayi tace "Ai wannan ba aiki na bane...Kuma am not the boss you're... " Ta fada itama tana daure face "Then go do what I ask you to do..." Ya fada Mata atakaice,da sauri tace "Sir...Wai ya zaayi ni in zabi Wanda zasu dauki ragaman kula da whole company for two whole weeks...ai gaskiya ni ban San Wanda ya kamata a bawa ba..." Ta fada, idanuwa ya daga ya kalleta staring as she talks with lots of guts and force,  he is seeing total stubbornness in her, wato the only person she respect and talks nicely to is ahmed "Are you shouting at me?.." ya Fada idanuwanshi cikin nata "No sir...kawai dai I don't know who to select..." "Then ki zabi duk Wanda kike so... period..." Ya fada Mata atakaice, juyawa tayi a fusace har ta Kai Bakin kofar Amira that felt she needs to talk to him ta sake juyowa tace "Am your assistant...kowa yasan the boss take the lead then the assistant follow sai wasu maaikatan subi baya...Amma baj yuwa komai kace inyi...in Kuma Ina tsone maka Ido ne kake min Kora da Hali let me know...sai in bar company din ka huta..." Ta fada cikin anger, fajz sake kallon how she talks hamma yayi tare da rolling idanuwa kaman Yana jin bacci yace "What did you say?...ni Ina Ana nesa Dani akayi magana banji...if you want me to hear what you are saying come closer...sit in my front and shout... maybe I can understand..." Ya fada Mata sounding very calm, in da on normal basis tayi mashi wnanan magnar da ya Dade da firing dinta Amma wannan worker din tafi karfin shi, a Ido shine shugaba but she rule the company, itace keyin duk wani aiki, she have never complained about herself how he asked her to do this and that which are all his duties, amira wani irin kallon takaici take mashi, wato baiji abinda tace ba, . "Don't worry...zanyi aure soon... you won't be seeing me anymore balle ka guma min..." Ta fada mashj sounding so pissed off, faiz was staring at her and her last statement is so annoying, wato shi kishi daban ne, he feels so hot hearing her said it, it's as if she said it to annoy him and she wins face dinshi yayi jajir lokaci guda "Kiyi aure Mana....sai...me...kanki farau...aure..." Ya fada stammering kaman bashi ba, "Yes ba kaina farau ba . But at least I won't be abused doing things am not suppose to.."tafada mashi tare da murguda Baki ta juya, relaxing faiZ yayi Yana juyawa cikin kujeran dayake, he have this mimick look on his face, irin kallon dake nuna don't worry we will meet soon, "Ki murguda bakin da kyau... it's your turn...mine will be soon..." Ya fada Mata Yana Mata wani irin kallo, sake juyowa tayi ta sake murguda da kyau yanda zai gani da kyau with a stubborn look, murmushi ya sakar Mata tare dayi Mata alaman kiss da bakin shi, ficewa tayi daga office din ya saki Dariya "Zaki San baki da wayau...am a man and you're an attractive woman...don't worry..." Ya fada Mata. Tun daga wannan ranar Bata sake mashi magana ba sabida haushin shi, kou ranar batayi as he said ba, she refused to do what he said and he did it himself, shima Bai sake damuwa daita ba, kullum sai ta fadawa diary sirrin zuciyar shi and he is counting down in the diary, kullum sai ya rubuta so so days to go to Malaysia. Sai da fajz ya sa bintu tayi mishi duk list din baby wears data sani Wanda both male and female babies suke iya using, she's just laughing telling him ya bari shi Nan gaba kadan Amma yaki, Wai he wants the best clothes for his baby, Ana gobe zasu tafi ya je family house dinshi, hajiya kadijatu ta sake ja mashi kunne like Never before Kan Kar ya sake yayi anything stupid shi Kuma yace he won't do anything stupid kawia he wants to prove his love to her. Itama Amira was so counting days to her flight to Malaysia, Ana goge ma batayi bacci ba, alhaji paid all the bills da abincin da zasu ci da komai sai Kuma extra money of 500k to her Wanda aka maida irin kudinsu na chan, right now she feels duk duniya no job will pay kaman wand takeyi yanzun, ahmed yazo sun Sha Hira for hours before yayi Mata bankwana don flight dinsu is 11am and bazai iya meeting up ba, he told he to take very good care of her self, cikin compound dinsu suke a cikin motarshi Amma sai da ta Danyi hugging dinshi tare dayi mashi kiss a cheek dinshi, he just smile knowing yau Kam sai ya koma gidan jiya because her body feels so good, one thing he knows is duk yanda kake tsoron Allah Bai yuwa a barka da Amira baka shiga damuwa ba, at times baiyi blaming Habib for having her kawia he blamed him for breaking her heart. Wace gsri tun karfe goma nazifa ta rakata airport Tana sanye da doguwar riga jallabiya Mai tsadan gaske, she looks so nervous and it's written all over her face. Faiz Kam Yana gida sai da ya Rubuta "Dear diary am going wish me luck ..pray I don't misbehave...am going to miss you my loyal friend...the only friend I can share my feeling with... bye see you in the next two weeks insha Allah..." Ya rubuta ya Ajiye international passport din bintu ciki ya ajiye cikin locker without even locking it ya tafi wajen bintu, he really warned her not to step out of the house for any reason in the world, she wanted to drive him to the airport Amma sai yace Bai son tana tuki, kawai Bai son taje airport ta hadu da amira har ta gane they're traveling together, kawai bankwana sukayi ya tafi, taxi ya samu ya kaishi airport, Daman Bai bar gida ba sai dying minutes, sanda ya zo an Gama tantance Amira, he was among the last person to be checked, kou bag guda baj dauka ba, daga shi dai wallet Mai dauke da ATM cards dinshi as his father also gave him 750k for him and bintu excluding kudin hotel, Amira wonders why Bata gan boss dinta da matarshi ba, as she steps into the plane ssi da ta lumshe idanuwa ta saki ajiyan zuciya Sannan ta wuce seat dinta, Zama tayi Bata Dade ba next person dake kusa daita shima ya shigo, kaman daga sama said ga faiz sanye da glasses ya shigo looking more handsome than ever, Amira da ta ganshi Dan lekawa tayi to see his wife sai taga he is the only one no wife, Dan kasa yayi da glasses dinshi ya kalleta yace "Someone is surprised..." Alhamdullilah 2/19/21, 8:44 PM - Ummi Tandama: Assalamualaikum sisters,. Kunsan Ramadan is coming what are your plans to ease people's suffering, kowa yasan halin da talaka ke shiga in Ana cikin azumi balle yanzun da rayuwa yayj tsanani, ga almajirai da in sun Kai azumi suna Neman abinda zasu ci, muna son mu ciyar da almajirai kou talatin ne kullum har azumi ya wuce in muna da Rai, ga masu son taimakawa zasu iya tura duk abinda Allah ya hore maku KU saka a wannan account number 0004148869 Jaiz Yunusa Adamu In kina saka Kuma kina son sanin abinda aka tara kiyi min magana da screenshot dinki insha Allah zamu bude group da zamuyi magana Kan abinda muka Tara before Ramadan da Kuma abinda zamu Saya, zaku gan duk abubuwan da zamuyi insha Allah. No amount is too little in helping others, duk abinda zamu ci a cikinmu na toilet ne Amma duk Wanda muka bawa mutane Yana jiranmu a Chan. Allah ya biyaku amin. 36 Amira Bata bi ta Kan maganar shi ba ta dinga lekawa kou zata gan bintu ta biyo Shi, she believes there's no way alhaji zai Tura daga ita sai wannan Mara mutunci zuwa Malaysia, she clearly heard alhaji yace da shi da matarshi, faiz wuceta yayi ya zauna a saitin bayanta Yana kallon yanda ta kurawa hanyar shigowa ido, he feels like laughing,. She's so shocked beyond words, duk tayi tsuru tsuru, she turned and looked at him sai ya sakar Mata murmushi,  "Wai..." Ta Fara fada sai Kuma tayj Shuru, sai da mutum ma karshe ya Shiga taga seat din kusa dashi empty, wato she's on the list but Bai kawo ta ba, Bata San meye manufar shi ba but daidai take dashi, sake juyawa tayi ta kalleshi ta Watsa mashi harara tare da tabe Baki hiding her fear, Baki ya murguda Mata, Ana aka Fara jawabin kowa ya saka belt dinshi da sauransu, kafin jirgi ya tashi faiz ya Kai bakin shi kusa da wacce ke zaune da Amira yayi Mata sallama, yarinyar juyowa tayi ta kalleshi ta saki murmushi tana amsa mashi, cikin whisper yace "Pls...in bazaki damu ba...kina iya dawowa Nan in koma kusa da matata?...anyi mistake an raba Mana seat..." Ya fada Mata cikin whisper, Amira sai kakaniyar saka belt kawai take Bata kou ji abinda suke cewa ba, yarinyar kallon cool guy din Nan tayi tace "Why not... she's so lucky... you're all in a man..." Yarinyar that looks young but have class and maturity ta fada mashi, idanuwa faiz ya lumshe yace. "Godiya nake..."ya fada, yarinyar mikewa tayi ta komo seat din faiz shi Kuma ya dawo kusa da Amira, Amira da Bata son kowa yasan Bata iya saka belt din kanta kasa doing it a boye daga gefenta kawai sai taga hannu, hannun da Bata San na waye ba, daga Idanuwa tayi taga faiz kusa daita, belt zai saka Mata Amma duk ilahirin jikinshi kusa da nata, idanuwa ta zaro ta Dan kalli around her sai taga Babu abunda ke kallon su kowa ta Kanshi yake, he intentional come so close to smell her perfume, she uses turaren wuta da take saye daga wajen wata Fatima md Mai gidan turaren, da akwai na wanka, na sakawa, na jiki,, right now Bata da turaren fesawa na turai sai su humra masu dadin gaske, duk ta turara kayan sawanta, so most of the time kou Bata shafa a jiki ba she still smell Nice, Kanshi daidai Kan chest dinta Amma Bai tabata ba but he is few inches away from her, he can easily do it and sit Amma he was taking his time, kallon yanda Amira ta takure yayi yace "Wai... assistant manager...the whole assistant manager...Bata iya daure belt ba...Yar kauye kawai..." Ya fada nata tana jin bakinshi kusa da nata as he talks, sai lokacin ya koma ya zauna bayan ya Gama saka Mata. Zama yayi ya kalli yanda tayi suku suku, she feels like doing something before it's late, wayarta ta fiddo, daidai lokacin daya daga cikin attendant din tana tafiya tana kallon yanda kowa take, fajz na ganin ta fiddo waya yasan kilan she wants to call someone, attendant din ya kalla yace "She's using a phone in an airplane..." Ya fada Mata sounding calmly with a smile, nan yarinyar ta juyo ta kalli Amira tace "Ma'am pls put off your phone or I will be forced to take it from you..." Ya fada Mata, "I think it will be better if you take it away.... it's her first time so she doesn't know how dangerous using phone in an airplane is..." Faiz ya fada cikin turanci da sai ka rantse ba Dan kasar Nan bane, Amira ji tayi this is going to be the toughest time of her life, Haka yarinyar Nan ta tsaya tana kallon Amira har Saida ta kashe wayarta ta ajiye cikin handbag dinta sannan ta barsu, ban da murmushi Babu abinda fajz yake, he feels he won already, the look on her face shows it all. Being her first time on a plane ba karamin abu bane, ga faiz kuma kusa daita taking note of all her moves, her stomach was rumbling, she wants to go to the toilet, kallon window din jirgi ya sa komai na cikin ta har gitsewa, it was an annoying experience, ga amai tana ji duk ta dake, Dan dafa cikinta tayi faiz ya kalleta yace "Ahmed Bai Baki tips din traveling for starters ba?.. gaskiya Bai kyauta maki ba..." Ya fada Mata cikin whisper, Amira data tsuke baki kallon shi tayi ta dauke Ido, bakinta ya cika pall da saliva, kou nawa zaa Bata Yanzun she can't talk, lokaci guda ta tsuro, hannu faiz yayiwa attendant Daya Wanda na mijine yazo wajen shi, Nan ta fada mashi yna bukatar bag, zaro Wanda ke wajensu yayi ya mikawa faiz, bude Bakin bag din yayi ya Kai saitin bakinta yace "zuba ciki.." ya fada rike da bag din, Dan kallon shi tayi ta amshi bag din ta kauda kanta gefe ta saki saliva din daya cika Mata Baki sai ga amai ya biyo baya, sai da ta kusa cika bag din da amai, Nan take jikinta yayi sanyi, daman Bata ci abun kirki ba ta baro gida saboda zalamar zatayi tafiya,  fajz ne ya Kai ya zubda aman datayi ya wanke hannunshi, dawowa tayi ya zauna ya kalli yanda Amira take Nishi, kallon yarinyar bayanshi yayi yace "Pls do you have any mint sweet with you?..." Ya tambayeta, "Yes..." Ta fada Tana bude bag pack dinta, Nan ta fiddo katuwar mentos ta Mika mashi, . "you're a life saver..." Ya fada Mata Yana daukan kaman biyar daga ciki ya Mika Mata sauran sai cewa tayi "I have others...ku bar wannan..." Yarinyar da kallo daya zakayi Mata kasan Yar hutu ce ta amsa mashi, "Am grateful..." Ya fada Yana juyawa ga Amira yace "Open your mouth..." Ya fada mata, Amira data koma kalar tausayi ta bude bakinta with out complaining, sweet din ya saka Mata guda biyu lokaci guda, maids bakinta tayi ta rufe tayi relaxing with a eyes closed, before you know it jar bacci ya dauketa, kanta ya Dan Fado Kan kafadarshi, murmushi ya saki ya danyi tapping kumatunta, it's a very long journey, Bai good second Bai kalli face dinta ba, he saw little saliva Kan shoulder dinshi ya dauki wayarshi ya dauki picture of her with her mouth parted. She slept for good one and half hour sannan ta bude Ido,  da sauri ta daga kanta ta ganta Kan shoulder dinshi, bakinta ta Fara gogewa, "Sai ki goge wannan too..." Ya Fada   Yana nuna Mata shoulder dinshi datayi spiting, kallon wajen tayi taji wani irin kunya da humiliation, she have never felt anything like this, rufe face dinta tayi feeling so shy "It's nothing.." yayi Mata whispering, still Bata daga Kai  ba saboda kunya, she just keep saying what's this, why is she here with wannan bawan Allah.  Baa Dade ba aka so tambayar su abinda zasu ci, faiz ne ya amshi menu din Yana kallo, he is use to some of those continental dishes Amma yasan it's she's isn't, hakan yasa yace a kawo masu snack kawai da exotic drinks sai gashi da aka kawo Amira Bata ce ba, plan dinsu Ethopian airline ne hakan yasa Suka tsaya transit a Ethiopia, Amira was like happy it's over because already she knows she's airsick, duk ta koma kaman ba ita ba,she feels so ok to see her out of the plane, Amma Kuma sad for seeing faiz tare daita babu kowa sai ita, Bata San da akwai More tafiya a gaban su ba, waje Daya ta samu ta zauna cikin airport din dake dauke da mutane kala kala, faiz went around and came back with some drinks still Bata Sha ba "Da akwai sauran tafiya fa...daga Nan we're going to Singapore...sai Kuala Lumpur which is our last stop...zamu Kara about 3 to 4 hours Nan..." Ya fada Mata don ta ma ajiye wannan abun da take ta saki jikinta, Yana fada Mata hakan sai ta amshi drink din hannunshi, Zama yayi kusa daita ya kalleta as she sip the drink "How are you feeling now..." Ya tambayeta sounding so soft deep down feeling so fulfilled and happy yau gashi ga Amira in somewhere da Babu tsoro kou fargaba kou tunanin wani zai gansu, "Sick.." ya fada mashi sounding so weak "Sorry... you just try to relax your system... yanzun ki tashi ki Shiga ladies room...sai ki fito da alwallah..." Ya fada Mata, Babu musu ta Mike tana tafiya da kyar rakata yayi har rest room din ta shjga shima ya Shiga namaza. Sallah sukayi ya umarceta su Danyi yawo tunda flight dinsu zai dauki some hours, the walked sosai, he talks and she replies with just few words, she loves looking around, this country is so beautiful, she loves this place, it's so calm and beautiful, the atmosphere is calm dukda mutane nata wucewa,tunda aka saka ta kashe wayarta Bata sake kunnawa ba, she just wants to ask him Ina matar shi, "Wai dazun wa Zaki Kira..." Ya tambayeta as the walk through the airport, Shuru tayi Tana hade Rai, cikin confidence tace "Wai...Ina matarka... Because alhaji ya fada min tare daita...zaka zo..." Ta tambayeshi not looking at him "Na barta gida just to be with you..." Ya fada Mata ganin yanda tayi kicin kicin da rai yasa yace "On a serious note na barta because she's pregnant and banason ta hau jirgi..." Ya fada Mata "Congratulations..." Ta fada atakaice, "Thank you...Amma pls ..kou da daddy zai kiraki ki fada mashi...I came with her..." Ya fada mata, Kallon shi tayi na second guda tace "Why should I lie...ai sai ka fada mashi she can't come since she's pregnant..." ta fada mashi sounding stubborn again, "Lallai...why not kema ki fadawa ahmed it's just me and you out here..." Ya fada Mata shima sounding serious, Kallon shi tayi Tana hararan shi "Eh mana...tunda bazaki rufamin ba ai Nima bazan rufa maki ba.. imagine telling ahmed we're here all alone...with a hot guy like me..." Ya fada Yana kashe Mata Ido daya, tasan he will never take this likely, tasan yanda kishin Ahmed yake and Bai da control, he is something else when it comes to jealousy, he is Dominique and she loves him Haka Nan, "Do we have deal?.."ya tambayeta, banza tayi dashi ta juya mashi baya ya bita, it's so funny walking with her dukda ba wani hiran arziki suke ba, Haka sukayi wasting time Dinsu a Ethiopia Suka hau another jirgi Wanda zai tsaya a Singapore, wannan Karin she entered prepared don ta sayi sweet Mai mint Wanda zai taimaka Mata, he told her some tips da zai taimaka Mata and she feels ok, wannan Karin da suka iso Singapore baa Dade ba Suka hau ba suka sauka Kuala Lumpur, Wanda aka saka ya daukesu was waiting for them, tasan yanzun it's late q Nigeria Amma Nan dare baiyi ba, sunan faiz ne mutum ya rike sai gashi yaje wajenshi, gaisawa sukayi cikin Harshen turanci, Nan ya fadawa faiz zaa kaisu pavilion hotel, dukda Amira ta gaji Bata daina kallon Wannan kasar that looks so elegant and classy ba, babban birnin KL is the most beautiful place she have ever seen in her entire life, dukda Amira is so tired Bai hanata lekawa ta mirror tana kallon garin ba, faiz na zaune gaba Yana kallon how she's watching, he will surely take her out sosai, wannan driver is the person assigned to drive them throughout their staying here, it takes about 40 minutes su Kai hotel fa sai da Amira ta nuna kauyanci ta, she was just staring kaman wawuya, "Aljannar duniya..." Ta fada as she looks around, ciki taga faiz yabi Wanda ya dauki bag din Amira Suka isa inda attendant din wajen suke zaune, magana faiz yayi masu kan ayi canceling dayan room din for the single lady a Basu na married couple din wato the suite dad dinshi yayi mashi booking, Amira na tsaye Nan just looking around da Bata San abunda Kar ba, she was totally going Gaga for this place, it's like a place that have everything, Babu irin abun da Babu, gari guda ne cikin wajen, card din shiga dakin aka mikawa faiz ya Kama hannun amira, da sauri ta dawo hayyancinta, all her thoughts was he is going to stay in separate rooms, Amma she was wrong, suna zuwa bakin door din suite dinsu faiz that is use to this ya bude, shi ta Fara Shiga sai Wanda ke dauke da kayan Amira sai Amira data tsaya daga waje Yana leka dakin dake dauke da very few items but elegant and classy, it's really huge to build a good and comfortable two bedroom flat in Nigeria, daga dakin kana hango so many places, she didn't know sun how sama sosai haka because of the lifter that made it look easy, Amira didn't enter sai peeping take daga waje thinking if ya gama zai zo ya bude Mata nata dakin, duk yanda take cikin masu class a Nigeria she's really acting weird, faiz that is feeling inama honeymoon ne ya kawosu Nan wajen Bai lura da Amira is still outside ba sai da ya juyo sai ya ganta tsaye "Ki shigo Mana..." Ya fada Mata, kaman tayi magana sai Kuma taga abinda zaka fada daga waje you can still say it from inside, ahankali ta shjga yayinda Wanda ya kawosu yake nunawa faiz some things, da abinda zai zuge curtain da sauransu, Amira Shiga ta tsaya taba jiran su Gama magana da Wanda ya kawosu, faiz yaga yanda tayi ready sai yaki kallonta ya leka wonderful bedroom din sai Kuma ya shjga bathroom, kawai kallon gadoj alone Yana bashi Jin Dadi, Amira was patiently waiting for him to finish, she didn't even sit balle ace she looks ok, Saida ya Gama zagayen wajen ya leko, he stayed for more than 30 good minutes easing himself sannan ya fito yaga Amira in same spot tayi tsaye kaman soja, Yana zuwa da towel a hannunshi yace "So you're still standing?..." Bai karasa ba yace "Eh...Ina jiran ne kazo ka kaini nawa dakin..." Ta fada Kai tsaye "Naki dakin Kuma...ai this is where we will be staying har mu tafi..."wani irin kallo tayi mashi tana cewa "Ni gan gane Wannan hausar ba...me kake nufi da hakan..." Ta fada frowning her face as she's not a child da zata dinga yin childish stuff like looking scary or devastated, "Nan ne inda daddy ya amsar Mana... it's not like a hotel a Nigeria... it's very huge and can accommodate lots of people...Kinga it's just me and you..." Bai karasa ba ta rufe Ido tana daga mashi hannu alaman don't even go there, she's just pointing a finger at him looking very upset "Me and you...in same...room... for two weeks?...haba malam...ai it's not possible...I will rather go back to Nigeria and quit the job...Ina ake irin wannan abun...ai wayewa ba hauka bace..." Ya fada mashi sounding so angry and mad kaman zata Tashi sama, '"then you're free...go..." Faiz ya fada Mata Yana zama cikin daya daga cikin sofas dake wajen, he knows she can't go anywhere, sannan she can't call tunda yasan ba lallai tayi roaming ba, so he feels so relaxed knowing Babu inda zata, Amira ta wani kumbura tayi fam, she's like breathing out so Loud, if you see yanda take fuming sai ka rantse she's not the one, "What game are you playing faiz..." Ta fada Kai tsaye.. "Exactly the one you're playing..." Ya amsa Mata Yana kallonta, he wondered if this girl Bata da aljanu, how will a young girl have this kind of confidence, sai ka rantse she's not that girl that looks so dull and stupid last time, she's so different, strong, bolder by the day, it's like working is making her becoming more strong than before, "Ina mace Dana Miji suke Zama daki guda...Ina!.." ta wani daka Mashi tsawa, hannu faiz ya daga Mata before ya nuna ta da yatsa yace "In your entire life...don't ever shout at me again...Kar ki Kara min ihu...kou uwata Bata min ihu... there's limitations to what one can take...bana son ihu..." Ya fada Mata sounding angry but calm, "Am still asking...Ina mace Dana Miji suke Zama daki guda...Ina ake irin wannan abun.. " ta sake fada not even minding what he is saying "Wai you keep saying daki guda ..does this place looks like daki guda to you?...Baki ganin it's a huge suite for both of us..." " Nidai ban so... wallahi ban so...I can't stay in same room with you..."ta fada sounding so exhausted "Then go...quit...do what ever you want..." Ya fada hankali shi kwance "is this your plan...is this why you talked me into telling alhaji Kan zuwa kasar waje?...Ashe it has been your plan..." ta fada cikin matsanacin tashin hankali sounding so helpless "Wai what will happen if we stay here together... it's not as if zamuyi sharing same bed.. you can take the bed I will take the couch..." "No!.." ta fada cikin katseshi "Then obviously kina da dirty mind...if not you should feel at home and wait until I misbehave..." Ya fada mata, depressed Amira Bata San sanda ta fashe da kuka Sosai ba, irin kukan dake nuna it's above herz she was screaming and faiz was staring at her, he is hurt but trying to make it look ok, if har yayi anyhow she might end up ruining this for them, ahankali ya Mike Yana cewa "Haba pls..." Bai karasa Amira ta kalleshi a fusace tace "Don't you dare!..." Ta fada looking so furious. Alhamdullilah 2/19/21, 8:49 PM - Ummi Tandama: Assalamualaikum sisters,. Kunsan Ramadan is coming what are your plans to ease people's suffering, kowa yasan halin da talaka ke shiga in Ana cikin azumi balle yanzun da rayuwa yayj tsanani, ga almajirai da in sun Kai azumi suna Neman abinda zasu ci, muna son mu ciyar da almajirai kou talatin ne kullum har azumi ya wuce in muna da Rai, ga masu son taimakawa zasu iya tura duk abinda Allah ya hore maku KU saka a wannan account number 0004148869 Jaiz Yunusa Adamu In kina saka Kuma kina son sanin abinda aka tara kiyi min magana da screenshot dinki insha Allah zamu bude group da zamuyi magana Kan abinda muka Tara before Ramadan da Kuma abinda zamu Saya, zaku gan duk abubuwan da zamuyi insha Allah. No amount is too little in helping others, duk abinda zamu ci a cikinmu na toilet ne Amma duk Wanda muka bawa mutane Yana jiranmu a Chan. Allah ya biyaku amin. Mata da akwai kayan Mata kala kala, daga na Sanyi, na mallakar kasa, na Bata gaban kishiya na dambun nama Mai kyau sosai, ciccibi, Naman akuya Mai tarin sirri, Goron tula syrup, tsimi Mai kyau, Zuma Mai kyau,. Duk kyauwun ki ki Kara da wanka, ki tabbatar Kar ace gidan ki babu anything na kayan gyara, yanda Kika iya budgeting kayan kwalliya kayan Miya kayan gayu Haka Zaki dinga budgeting kayan Harkan bedroom, in har sex life dinku is boring aure Bai lasting, amma in har duk chakwakiya da zaayi Kuma dare yayi Ana Samun yanda akeso wallahi sister Baki mantuwa, da akwai amarya set daga 20k zuwa 100k medium Kuma 50k Wanda ke dauke da har su ciccibi da Naman akuya da dambun nama, sai shi Kuma na 100k zaa hada maki da Royal jelly da ma wasu suppliment masu kyau. Pls sister ki gyara, in ku biyu ne ba asiri yasa ya makalewa yaruwar ki ba, wasu sai suce asiri ne, well not all is asiri, Yana tsoron yayi Mata anyhow ta hanashi abun arziki, in har ita ta Fara gyara then ta gama dake don duk abunda zakiyi ba lallai ki burgeshi ba, you're welcome to buy from us. 37 Fajz tsayawa yayi ya kasa karasa inda take ya tsaya Yana kallon yanda take sharban kuka tana son Tara mashi jamaa, yasan any little noise from her might raise and alarm, "Well Bari in har maki dakin...let me go and live on the street of Malaysia..." Ya fada Yana heading to the door "Eh ka tafi...Babu yanda zaayi ni da Kai mu zauna daki guda.... it's not happening..." Ta fada still crying out loud, tsayawa yayi ta kalleta yace "Ok..ban zuwa koina..." Ya fada Yana komawa ya zauna abunshi, sake rushewa da kuka tayi feeling so much pain and agony, she wonder why he will even think she will let this be, Zama daki guda da Kato kaman shi, how will it be possible in the first place, she will rather die than live in The same room dashi, "If am your sister...zaka yarda...in zauna daki da wani katon Allah?..." Ta fada cikin kuka, fajz was just looking at her as she's becoming more tougher than he thought her to be "If he is a responsible man ba matsala..."ya amsa Mata, "Ba wani responsible... yanzun Nan shaidan ne na ukun mu...Dan Allah get me another room...kou da kuwa it's the smallest of them..." Ta fada Still crying, shi abun mamaki was dazun she's so weak, "Wai an fada maki Nan Niger ne... everything here is expensive...kudin ba kadan bane...kou da chan daddy Bai amshi waje biyu ba...he collected one suite since he knows it will be accommodative...pls I beg you in the name of God...relax....nifa ba Dan iska bane da Zan Fara bibiyanki like ban taba sanin ya mace ba ..I will never of anything you don't like... remember it's just sati biyu and before you know it it's over..." Ya fada Mata sounding very calm, Amira sakin jikinta kasa tayi ta nade kafs ta cigaba da kukan takaici, Wannan shi ake Kira da chakwakiya, ya zaayi ta zauna dashi, gashi suna wata uwa duniya ba someone close to home ba, faiz just keep watching how she's crying, Kai ta Dora Kan gwiwa ta cigaba da kuka, he begged her to relax that if he misbehave with her ta Kai karar shi, sai da tayi Mai isanta ta Mike ta kama hanyar ciki, tana daf da shiga daki ta juyo da idanuwanta da suka kumbura ta kalli faiz dake binta da kallo tace "Kar ka sake ka shigo Nan ciki... wallahi if you does zaj hadaka da alhaji...I will surely find way to communicate with him..." Ta fada tana goge face dinta "Ai bathroom daya ne...Dole in shigo ai...Amma Kar ki damu...Baki matsala Dani..." Ya Fada with a smile, hararan haushi ta Watsa mashi, right now Bata San abinda yake so daga gareta ba, she knows he have the most beautiful wife then why all this drama, will alhaji book only one suite for them kou it's his plan, dukda wajen da take is aljannar duniya tana cikin Bakin ciki, she's so sad and feel so trapped. Faiz murmushi kawai ya saki Yana Mai jin Dadi, he is having a second thought about himself, about his plan, why not show her he is gentle man dukda he is a jackass, he will show the opposite of his initial thoughts, he will act decent and nice that will captivate her heart, "It's me and you baby.. " ya fada, room service ya Kira Bayan yazo ya fada masu a kawo masu abinci but ya Zama veggies da Kuma fruits don yasan ba lallai su iya cin cooked food Dinsu ba, Wanda ya Kira yana komawa faiz ya mike, gefe daya Amira ta zauna tana tunanin how it's going to be, she's so afraid Kar ya afka Mata cikin dare, tana tsoron Kar dare yayi ya Fara Mata abinda yafi karfin ta because something bad might happen again, "Ya Allah...see me through this..." Ta fada still crying, she wants to rest Amma how will she rest with katon namiji next to her, Mikewa tayi ta kalli kofsr Shiga falo ta duba if Yana da good security sai taga Lou karfi kasa sai ka balla kofar, it's not thick it's not heavy, it's just modern, komawa tayi kasa ta zauna tana kuka ta gyangyadi, "Kiyi wanka...kiyi sallah...when you are through ki fadamin..." Ya fada Mata, Idanuwa Amira ta daga ta watsawa wajen harara without saying anything, she's so angry at this man, gani take yanda take jin haushin shi kou Habib Bata jiwa haushi haka, at least duk abinda sukayi da Habib is with her consent, Bai taba forcing kanshi kanta ba, kawia he decieved her with his sweet mouth and get the best part of her, shi Kam wannan Yana son using ikonshi da Kuma karfin shi ya moreta and she's not going to let it happen without a fight, ance when it happened first it's a mistake Amma in ya sake faruwa it's stupidity. Abincin aka kawo aka jera wajen cin abinci na mutum biyu, ya sake tsayawa Yana cewa "An kawo abincin...Zan fita in nemi kayan sawa...I won't stay long...if possible ki fito ki Fara ci..."ya fadamata, still Amira Bata amsa ba Amma Kuma ta jishi, ficewa yayi, Bayan kaman minti goma ta fito ya kalli abinda ke ajiye Kan dining, kou kadan tashin hankali bazai barta ba, she wish she can pray and sleep peacefully Amma how is that possible tunda ga shi Nan kusa, she use the moment to look around the suite looking at this aljannar duniya,. Komai looks elagant and classy, Bata taba tunanin she will be some place like this ba, Ajiyan zuciya ta saki tana cewa "I have to be strong...if I do anyhow zai fi ganin weakness Dina...I will look normal and see what his intentions are,.." ta fadawa kanta Tana da sanda yace she have a dirty mind,bag dinta ta dauka ta koma ta ciki, she closed the door and went straight into the bathroom tayi wanka tanayi Tana sauri don Kar ya dawo Bata son ya zo ya tardata not dressed, the thought of her in the bathroom and him in the sitting room feels weird, alwallah tayi ta tafito Bayan ta saka Kaya daga bathroom don she entered da jallabiyar da take son sakawa da bra dinta sai innerwear, she came out dressed, cream kawai ta saka tana son sanin inda ne ikbla, wajen glass taje ta tsaya Tana kallon waje, it's so beautiful as she watches the town from where she's standing, rasa Wanda zata tambaya kibla tayi sannan ta Kuma gashi Bata son kou da kuwa faiz ya dawo ta Yi mashi magana. Faiz na fita ya saki ajiyan zuciya ya fiddo wayarshi sai Gaya yanzun it's late in Nigeria so bai Kira kowa ba instead sai ya rubutawa dad dinshi message kaman Haka "We arrived safely and are now in pavillion, my regards to everyone.. thanks" ya rubuta mashj, sau Kuma ya rubutawa bintu message telling her ya iso kuma ya fada Mata to take extra good care of herself and his baby, he also wrote "Wnanan kudin don't mind spending it all kafin in dawo... it's all yours... enjoy and look more fat and elegant before I get back..." Ya tura Mata, fadin irin abubuwan dake faruwa wajen Nan is a watse of time, it's like a whole world in one place, mall din wajen ya Shiga Yana Kallon elegant Kaya Dake wajen, he picked 4 shirt and 3 jeans for himself sai palm slippers guda daya da Kuma other shoe guda daya, Nan yaje aka mashi pill ya bada card dinshi Wanda it's master and can shop anywhere in the world. Daga Nan akayi packaging aka bashi receipt ya tafi wajen da kayan tande tande suke ya sayi youghurt da chocolate ya hau litfer sai kofsr wajensu, he prays she's alright now, which he knows it's impossible, he is the only one with the key card so yasan she can't do anyhow, Shiga ya tarda abunci yanda ya ajiyesu, kayan daya sayo ya ajiye ya nufi bakin kofar yace "Na dawo...Baki ci abincin ba...hope you have prayed..." Ya fada Mata,kaman Kar tayi magana sai tace "Ban san...kiblah...ba..." Ta fada mashi, wayarshi ya fiddo yayi searching ya fada Mata. " Ki kalli wajen gadon..." Ya fada Mata, Nan tayi sallah ta koma ta kwanta, faiz wants to pray too Amma Kuma he couldn't enter, komawa yayi ya zauna shima Bai ci abincin ba, he was quite for about an hour before ya sake komawa bakin kofsr, kaman ta tambayeta permission to enter sai Kuma yaga hakan it's ok "Zan shigo inyi wanka...hope you're decent..." Ya fada Mata, banza tayi dashi feeling sleepy, tana cikin bargo Babu abinda kake ganin ajikin ta sai saman Kanta kadan, the room is so cool and she loves it, faiz sake maimaitawa yayi still ya ji Shuru kawai sai ya shjga dakin, ganinta tayi ta linke cikin blanket dake fari tas, tunda ya shjga dakin ya kalli wajen da take Bai sake kallonta ba ya wuce bathroom din, she closed her eyes so tightly kaman tana bacci, she's totally uncomfortable, shi Kam faiz seeing her in same premises with him ya bashi total happiness, shi kou hakan kawai ya sameta ya isheshi, he can live with her like this for years especially yanzun da Babu the most annoying person wato Ahmed, ciki ya shjga maida kofar ya rufe yayi wanka, it's so nice bathing where she bathed, it's so nice using same soap she used, it's so lovely using the same sponge she used,wani irin farin ciki yake, Yana gamawa yayi alwallah ya dauro towel ya fito, Bai kalleta ba ya fice, falo ya koma ya saka Kaya ya yayi sallah, youghurt Daya sayo ya Dan Sha ya kwanta Nan falo, kou kadan Bai samu bacci ba dukda he is exhausted, sai sake sake kawai yake, it's like she's close to him, wato gasu Nan cikin waje guda, shi baj San darajan so ba sai kanta, like he knows you love your parents and your family Amma sanin how tough love is sai da ya Fara son Amira ya gano ashe it's so different, wato anything about that person makes you happy. Amira will sleep for about 10 minutes and zata firgita ta tashi, it's so hectic, tsoro Bai barinta, gani take zai fado Mata, she couldn't relax her nerves, baccinta rabi da rabi har wajen karfe biyu, she was becoming very hungry as the last time she eat was in Ethiopia, shima ba abun kirki taji ba, cikinta na rumbling, she tries to be ok Amma she isn't, ahankali ta sauka daga Kan gado ta nufi bathroom ta bude tap din Tasha ruwa Amma she's not ok, how will she go outside to inda yake alhalin she warned him not to come to inda takez it's not possible, Haka ta zauna bakin gado, har lokacin sallah tayi sallah, tana cikin sallah ya shigo gabanta ya dinga faduwa, before ta gama azkar ta tashi har ya fice, abincin jiya Babu Wanda yaci cikinsu, she was in destress, all she's praying for is ya kirata yace an kawo breakfast Amma shuru he didn't, wato shi yunwa daban take, Bai da sabo kou sanin ne mace ce or namiji, it's like her body is asking for more because of her situation na tsoro, Mikewa tayi ta dage ta hade Rai ta fito falo, she was walking like a thief, faiz na sallah ya koma bacci, the couch is comfortable since it's soft saidai Bai da abun rufa and the room is cool, ya kudundune kanshi cikin jikinshi making himself warm by the heat from his own body, kaman mayya ta Fara hango abincin da ake Kan dining din mutum biyu, Kallon shi tayi taga idanuwanshi rufe ruf Bata San tana taka falon ya Farka but refuse to open his eyes ba, you know kana feeling when someone is looking at you kou da kuwa you're not watching, he feels she's looking at him, yaji kafarta kadan walking towards the dining, murmushi ya kusa kufce mashi Amma sai ya danne baiyi ba, ahankali ya bude Ido ya hangeta ta duka zata dauki plate din, "Shegiya yunwa..." Ya fada cikin ranshi Yana dariyar mugunta cikin ranshi, he knows she will surely feel hungry don a tarayyarsu daga jiya zuwa yanzun Bai gan taci wani Abu kirki ba "Yunwa Mai saka respect..." Ya sake fada still laughing in his thoughts, Amira Batayi wasting time ba ta ta bude plate daya don ganin abinda ke cikinshi, she was praying kar plate din yayi Kara Because Bata son ya ganta at all, Yana budewa taga kayan lambu da Bata San wasu ba, Dan juyawa tayi sai Suka hada Ido, "Ki.. barsu.." ya fada Mata Yana mikewa zaune tare da Dora extra elegant legs dinshi kasa, mikewa yayi Yana gyaran Rigar jikinshi ya tafiya zuwa inda wayar hotel yake don Kiran room service, Amira da wani irin kunya ya kamata mikewa tsaye tayi ta tsaya gefe guda looking at the window and the beautiful morning sunshine, Bai Bata lokaci ba ya Kira room service, sai da ya gama ya kalleta ta harde hannu a chest staying close to the Windows, youghurt Daya Sha ya rage ya Mika Mata Yana cew "Gashi ki Fara da wannan kafin a kawo Mana breakfast..." Ya fada Mata, jikinta sai rawa kawai yake she prays Bai ganin yanda jikinta ke rawa, she's Among mutanen da Basu da jumurin yunwa, she doesn't eat much but eat constantly, "Barshi...." Ta fada Mashi praying he will force her to take it amma sai ya maida ya ajiye without saying anything, Zama yayi room service yazo with menu din breakfast dinsu, dubawa yayi tare da ticking abunda yake so ya Mike ya bawa Amira Yana cewa "Ki zabi abinda kike son ci.." ya fada Mata, Babu musu ta amsa, kawai he is imagining hugging her from the back with her hair on her back while the watch the sun together, Bata da komai kanta kawai she wanted to have something to eat, kaman Bata so ta amshi menu din Tana dubawa, tana gani ta yamutse face as the only thing she knows on the list is tea Amma duk sauran abubuwa Bata sanshi ba, faiz saw the look on her face,Dan daga lashes dinta tayi ta kalleshi, "In tayaki zabane.. " ya tambayeta, shuru tayi still thinking, she doesn't want to talk to him at all Amma at long last itace a wahale "Baa..iya samjn...wani abun..." Ta fada voice dinta na rawa sosai tare da hannunta dake rike da menu din, "Kaman me Kikeso..." Ya tambayeta shima voice dinshi calm "Wallahi ban sani ba...kawai...ban San... komai cikin takardan ba..." Ta fada tana Dan Dora slender hand dinta Kan tummy dinta that is rumbling kaman baa bashi abinci for years ba, juyawa faiz yayi ga Wanda ya kawo menu yace a barshi kawai har da nashi, sai da mutumin yafita ya dauki key card tare da master card dinshi yafita, Yana tafiya Yana Dan Dariya remembering how he caught her, mall Dinsu ya Shiga Yana Neman something good, Bai son cin anything that's cooked a kasar waje because you might end up eating something bad sai dai Nan zai fi sauki as it's a Muslim country. Biscuits ya dauka kala kala tare da juice masu kyau, duk abinda zai dauka sai ya duba jikinshi yaga what they're made of, ciko Leda yayi da Kaya har da ruwan Sha. Amira that is trembling daukan youghurt Daya Bata taji amsa tayi ta Dan Sha kadan yanda bazai Gane ba, Nan taci Karo da chocolate, da sauri ta dauka ta bude ta cinye without wasting of time, tana cinyewa faiz ya dawo da abinda ya sayo, da sauri ta goge bakinta ta danne takardan chocolate din hannunta, Bai wani bi ta kanta ba ya Fara ajiye kayan Kan dining kasancewan Wanda ya zo ya tafi da places din "Yanzun dai abinci sai hakuri...we have to manage until we see African spot here..." Ya fada Mata Yana ajiye kayan, sai da ya cike wajen Gam da ciye ciye. Yana gamawa ta Mike taka zuwa bakin wajen da yake sai tace "Ina...iya dauka...in tafi ciki?..." Ta tambayeshi, kallonta yayi Yana tunanin ta Dan rame saboda saka Ido har ya gane ta rame, "Aa... you eat here...or leave it..." Ya fada Mata atakaice Yana bude nadec yoghurt yana kafa kai, "Pls.." ta fada kaman zatayi kuka "Aa...tare zamuci...wato kullum kina yawon zuwa restaurant da ahmed ni Kuma bazaki ci abinci a gabana ba kou...tou wallahi sai dai yunwa ya kasheki..." Ya fada hankalin shi kwance "Wallahi sai na fadawa alhaji..." "Kin Dade...Baki fada mashi ba..." Ya fada hankalin shi kwance. Amira rasa yanda zatayi tayi, she can't seat and face him tace zata ci abinci, "Ka bar hada kanka da ahmed..." Ta fada cike da haushi tana ji kaman ta kwace abinda yake Sha ta shanye, Baki faiz ya tabe Yana Shan drink dinshi Yana lumshe idanuwa Alaman he is enjoying making her more hungry yace "Daman Mana,....nafishi...ba daya maku ba.." ya amsa Mata "Nidai...a wurina yafi..." Ta fada sounding angry "Who is talking about you tou..." Ya fada Yana bude snack Daya sayo, Amira was burning, she's hungry and starving, kaman daga sama ta kwaci drink guda faiz ya rike Mata hannu Gama, sai da ya Gama cinye biscuits daga bakinshi ya kalleta, sai da ya gama taunawa Yana lumshe idanuwa just to make her angry, he is eating it kaman it's the most sweetest thing in the whole wide world, "Drop it..." Ya fada Yana rike da hannunta dake rike da drink din, kaman Bata so ta ajiye sai ya saki hannunta yayinda ta fixge daga gareshi, hanyar ciki tayi yaba kaiwa bakin kofar taga bazata iya ba, dawowa tayi ta zauna Dariya faiz yayi yace "Shegiya yunwa.." ya fada Yana dariya sosai Alhamdullilah 2/19/21, 8:49 PM - Ummi Tandama: 38 Wannan maganar ta mugun Kular da Amira kawai sai ta Mike Tana tunanin in ma kashe ta yunwar zaiyi kawai ya kasheta shikenan tunda abun ya Zama na humiliation, tana mikewa yayi Saurin kaman hannunta yana cewa "Am sorry pls...am joking pls..." Ya fada Mata, kokari fixge hannunta tayi tana cewa "Dalla malam stop touching me..."ta fada cikin serious tsiwa "Nifa dadina dake fushi... yanzun kou ciki kou  inyi forcing dinki...now choose..." Ya fada sounding very Angry and serious, "Daman... it's what you want to do..."ta fada Tana komawa ta zauna tare da fixge hannunta daga nashi, banza yayi daita looking how stubborn this girl is, wayar shi ne ya Fara Ringing, mikewa yayi kaman Bai so ya dauki wayar sai ya ga babanshi, "Daddy..." Ya fada Yana Kallon wayar Amira ready tayi tana jiran yayi magana ta saki ihu ta fadawa alhaji abinda ke faruwa Amma duk smartness dinta faiz ya fita, he is way above her league, kawai kallonta yayi, rike wayar yayi Yana kallon wayar, sai ya kalli Amira yaga ta zuba mashi bakinta sai motsi yake, murmushi ya saki ya saka wayar a aljihunshi ya nufi kofar waje, "Ka tsaya kayi wayar Nan Mana In ba tsoro ba.... wallahi sai na fadawa alhaji...I will tell him you kept your wife at home ka kawoni Nan kana bani wahala... wallahi sai kayi Dana sanin action dinka..." Ta fada like he is doing something great to her "Wai ni me nayi maki..." "You know what you did..." Ta amsa mashi face dinta kaman Bata taba Dariya ba, faiz dake jin alhaji na kiranshi for the second time Amma yaki yayi picking don in har alhaji yaji what really happened he is screwed, it's a good thing da Amira ta San Yana tsoron ubanshi like no tomorrow, "I did nothing...am helping you.. Baki San in aka har mace kaman ki without any protection mazansu saka maki Ido zasuyi...zasu dameki...they will give you lot is money and lure you to their bed..." Bai karasa ba tace "Ai it's non of your business...Bai dameka ba..."ta fada mashi cikin tsiwa "Ode..." Ya fada Yana Saurin ficewa as alhaji is calling him for the thought time, Yana fita Amira dake zaune saurin binshi tayi da Sauri tana cewa "Sir...ga danka...Nan yayi kidnapping Dina..." Ta fada da ihu tana binshi da gudu,, faiz har da gudu as he picked the calls, he prayed she doesn't follow him don Kar tayi creating scene wajen Nan,  yana juyawa yaga Bata biyo Shi ba ta koma, gaisawa sukayi da alhaji inda ya fada mashi sun iso lafiya, Nan alhaji ya fada mashi ya bawa bintu waya zasu gaisa yace "Daddy...suna ciki...ni na fito..." Yayi Mashi karya "Amira fa..." alhaji ya sake asking Dinshi, shuru yayi Bai ce komai ba,har sai da alhaji ya maimaita tambayar yace "Ai suna tare...duk lafiya Lau suke..." Ya sake fada mashi "It's alright...ka tuna zaku hadu da wayanda akayi assigning su nuna Maku all the important thing in the production..so ku samu good rest before then..." Alhaji ya fada mashi "Ok dad..." "And tell Amira to call me..." Yana fadin hakan faiz ya kashe wayarshi kaman Baiji abinda yace ba. Kashe wayar yayi gabaki daya ya maida cikin aljihunshi. Amira na komawa tayi amfani da daman ta Fara cin abinda ke gabanta kafin ya gama waya ya dawo ya hanata ci, she eat and drink but in a Hurry, in kaga yanda take cin snacks da drink din sai ka rantse ta shekara Bata ci ba, she's the type that doesn't need much to be ok, kou good minti biyar batayi ba ta Mike da wasu a hannunta ta shige ciki ta maida kofar ta rufe Bayan kwana uku. Zamansu tamkar zaman manja da doya sunki diluting, the only thing that bring them together is abinci shima ba don komai ba sai don he is using absolute force kanta, daga Nan shikenan, zata koma ciki she won't come out again until next meal, she sees Bai da wani serious matsala like disturbing with things she doesn't want, kou dakin zai shiga sai yayi magana dukda she won't reply, she won't talk to him sai ya Zama Dole, the only thing dake Bata  haushi is yanda yake fitowa daga bathroom sanye da robe duk chest dinshi waje. Amma Banda Wannan Bai Shiga tsabgar ta itama Bata Shiga nashi, right now she's home sick, she wants to speak to her family especially Nasir, she have never been this way ffrom him tunda ta haifeshi, aikin Nan it's the only thing that started their separation and now she's here, duk ta rasa yanda zatayi ta kirasu, gashi her Bata iya waya da phone dinta,she have been trying Amma it's not going, she heard faiz Yana waya da bintu, dazun da safe, she wants to ask him if zai Bata waya ta Kira gida, yau akace zasu fita Amma sai karfe 12 na agogon su, tana daki duk ta damu yayinda shi Kuma faiz yake falo kwance Kan couch Yana kallo series da ake nunawa he is not a fan of it Sai sai he needs it right now, Haka Nan ya damu ya samu kebewa daita Amma it's not even worth it, right now he is feeling bad for not coming da bintu, tasan inda daita yazo he won't be feeling so much loneliness Haka, she's so close but yet she seem so far away, wato don't neglect what you have because of what you want, he was thinking zasu dinga fira suna labari Amma she seem so tough for him, she's so stubborn, Bai taba ganin stubborn lady kaman Amira ba, gashi da swag dinshi da class Amma tana bashi tough time. She won't even sit in the same room with him for good ten minutes, tana gama cin abinci zata koma ciki, wayarshi ne ya fara Ringing to his surprise sai yaga ahmed, wani irin tsoki yaja yaba ajiye wayar, "Shege maye...duk ka kame zuciyar Yar mutane..." Ya fada Yana Dane hannunshi Kan chest dinshi daga inda yake kwance, Yana ji har wayar ta gama Ringing ya sake Kira, this time picking yayi ya saka wayar a loud speaker tare dayi mashj sallama kaman Bai son Magana, amsawa Ahmed yayi Before ya Kara dacewa "Yan Malaysia Ina gaisuwa...ya kuke ya chan..." Ya fada mashi "Duk... alhamdullilah.." fajz ya amsa mashi atakaice "Ya abinda ya kaiku hope it's successful..."inji ahmed "Bamu Fara ba tukun..." Fajz ya sake amsa mashi "Har yanzun...Ashe Baku Fara ba...sai yaushe..." Ahmed ya sake asking Dinshi "Gaskiya I don't know yet...gamu Nan dai..." "Wai...Ashe zaku Dade kenan...pls I can i speak to Amira..." Ahmed Bai Karasa ba yace "Ka Kira layinta Mana...am not close to inda take..." "Haba omo Yoruba...kadai San inda layinta na Shiga I won't bother you kou...I am missing her like ta shekara Bata Nigeria...pls I want to talk to her..." Inji ahmed cikin damuwa "Ai sai ka jira sai naje inda take sai in kiraka..." Ya fada mashi "Yauwa nagode sosai...when should I expect the call..." "Anytime..." Faiz ya amsa mashi Yana kashe wayarshi. Mikewa zaune tayi ta dafe goshinshi looking so restless, wato see his naked wire cikin daki but he won't dare touch her and to make it worst her boyfriend is calling him ya Bata waya "This life no balance at all..." Ya furtawa Kanshi. Amira na ciki duk ta damu, kou Wanda aka Kai sambisa Bai kaita Shiga damuwa ba, it's like being so helpless, she's so lonely Nan, mikewa tayi sanye da doguwar rigar dake jikinta yayinda ta daure gashin kanta wajs guda, tana jin Ana Malaysia Amma gashi tazo she didn't enjoy it, she have never step out tunda ta Shiga wanna dakin, jiya he told her driver Daya kawota yazo if she wants ta shirya su fita yawpn ganin gari Amma sai tayi banza dashi, not because Bata so but because she knows how maza suke , she already learn Alot about them, all you need to is give them an inch and surely they will take a while mile, tasan inda da farko tayi tsayin daka Kan Habib da he won't dare ruin her like this, right now she wants to go out with him and spend lot is time together having fun Amma at the end what will happen, they live in the same room Kuma Yana iya daukan wasanta as she wants something, she's a sensitive Lady and anything can happen, she wants to watch the movie he always laugh at in the night don wani lokacin takan ji dariyar shi daga inda take, Amma at the end me zai biyo baya, she's trying to reserve herself from another mess up, tasan na miji da zaran kq saki jiki dashi abinda zasu nema next in to take a look at your pant, she can't let that nonsense happen ever again, gashi she wants to start shopping for her family tunda tasan before she knows it it will be time to go back home, komawa tayi ta zauna looking disturbed, kou minti biyar Batayi zaune ba ta Mike deciding to talk to him, shi ma yafi ta girman ego da pride don duk takamar ta yafita, he won't even look at her side balle yaga depression, shi Kuma he always look kaman he is having the fun of his life, duk sanda zai shiga wanka sai ki ganshi looking so happy not knowing he is broken inside, he is a very good pretender. Hanyar falo ta nufa tana gyara gashinta da hannunta, kofsr da is always close ta bude ahankali ta fito staying a bakin kofar, faiz dake zaune taji ta fito Kuma tana tsaye a bakin kofar Amma juyawa baiyi ba Balle ya kalli wajen, Sallama Amira tayi mashi cikin sanyimurya ya Dan juya ya kalleta with a face that is as hard as rock ya amsa, she didn't hear him answer Amma taga bakinshi yayi motsi, sai da tayi karfin Hali tace "Sir...pls...taimako...nake so..." Ta fada kanta kasa, sake juyowa Faiz yayi ya kalleta ya dauke kanshi without saying a word,she doubt if he will accept to give her his phone don fave dinshi Babu walwala at all, "Kaji..."ta fada mashi "Naji..." Ya amaa Mata atakaice "Wai....waya nake son...ka aramin...in Kira gida...I am home sick pls..." Ta fada kaman zatayi kuka, kallon wayar shi dake gefe yayi ya dauka ya Fara dailing number ahmed, sai da yayi picking faiz yace "Ahmed... sorry ban samu ganinta ba tukun...when I Ido zan kiraka.." yafada Yana kallon Amira dake Kallon shi idanuwansu cikin each other, ahmed na m kokarin cewa "Wai ba same place kuke ba?..." Kawai sai faiz ya kashe wayarshi, "What were you saying?..." Faiz ya Tambayi Amira da kanta ke kasa thinking this guy is really annoying, she feels like smashing him with something, "Nace... dan Allah....ka taimaka min da waya...". Bata Karasa ba yace "Ban badawa...na karfi ne...ki kwata..." Ya fada Yana Mika Mata wayar looking into her eyes,, "Gashi ki kwata Mana..." Ya fada Mata stretching wayar a gabanta wishing she will dare take it now, "Aa...ba sai na kwata ba...alfarma nake nema...pls...am begging you..." Ta fada kaman zatayi kuka "Oh ashe kina neman alfarma ne...tou ban badawa....ai Nima you always turn me down...tunda na San ki Babu abinda na taba tambayar ki kikayi min...so Nima am turning you down..." Ya fada Yana Ajiye wayar Kam kujeran da yake zaune, "Am sorry...in bazaka bani ba...ka taimaka min...ka koya min how I can use my phone...." Bata Karasa ba yace "Why...saboda ki Kira daddy ki fada mashi we live in the same room?...or saboda ki Kira Rabin ranki...ki Kai karata?.." "Wallahi aa...I want to speak to nasir..." Ta fada out of control, she shouldn't have called him "I want to speak to my family...nayi missing dinsu...ban taba barin gida for good two days ba...pls.." tafada trying not to cry, shi dai ya lura this Nasir is very important to her, yaga she added him as her next if Kin and now he is the one she's missing most, "Wai who is Nasir..." Ya tambayeta, Shuru tayi regretting why she called his name instead of using general term of family, "Kinga in har Ina maki magana Baki amsa Mani I won't give my phone... inshort ki zauna..." Ya fada Mata, da sauri ta zauna opposite to him, "Yauwa...waye Nasir..." Ya fada yna gyara zamanshi "Kanina ne..." Ta amsa mashi calmly, "Oh...shine... wannan Yaron Dana gani a hospital Mai Kama dake?.." ya tambayeta, kanta kasa ta daga mashi Kai alaman eh, "Amma kina ji da wannan kanin naki...shine kikayi making your next of kin kou?.." ya tambayeta feeling happy they're having conversations for the first time since they arrived here. "Eh shine..." Ta amsa mashi just waiting for him to hand over his phone, shuru yayi Yana kallonta for some time before yace "Well if har kina son...in baki wayata...da akwai rules... should I list them?.." ya tambayeta, shuru tayi ta daga Kai tana Kallon shi thinking what the rules could be, "In fada koy inyi shuru..." Ya sake asking dinta, kai ta daga mashi alaman ya fada "Tam...na Daya...if Kika Kira gida...or Kika Kira daddy... you won't tell him anything about here....sai game da abinda ya kawo mu kawai?...deal?.." ahankali ta daga mashi Kai tace "Deal..." Don already she knows he is fucking afraid of his dad Kuma hada su fada won't solve anything and hajiya kadijatu won't like that "Swear.." ya fada kaman wani karamin yaro "I swear.." ta amsa mashi with a smile saboda how he is sounding "With Allah of course..." ta amsa mashi, "Then say it completely..." Inji faiz, hannu ta Dan Dora Kan bakinta tace "Wallahi tallahi I won't tell anyone...bazan zubdawa kaina mutunci ba ai..." Ta fada mashi sounding real Kuma da gaske take don tasna in ta fadawa wani they spent their time on Malaysia living a same room Babu Wanda zai yarda Babu abinda ta faru tsakanin su dukda Bata San abinda zai Faru kafin su tafi ba, "Wonderful...now second part of the rules..." Kallonshi tayi alaman da akwai saura Kuma? "Kina jina?.." ya tambayeta "Eh..." Ta amsa mashi "Sai kin yarda...daga yau...zaki dinga Zama duk inda nake...zamu fita tare... zamu je places tare...we will have fun...we will spend lot of time together... sannan bazaki dinta Zama bedroom ba sai if zakiyi bacci or Zaki Shiga bathroom...deal?.." ya tambayeta, shuru tayi thinking of what spending so much time with this guy Means, "Kou Baki son wayar" faiz that is praying she say yes ya fada Mata "Na yarda...deal..." Ta amsa mashi "Swear again..." Ya sake fada Mata "Wallahi tallahi..." Ta fada mashi, mikewa yayi ya daka tsalle tare da ihu Yana cewa "Yauwa babe... yanzun muka so Malaysia..." Ya fada jumping like a baby, she just wondered if this is her arrogant boss or someone else, he is totally behaving so childish, Yana tsaye ya mika Mata hannu yaha Cewa '"welcome to Malaysia ma'am..." Ta fada with his hand stretch in her front, tana Dan murmushi ta kalli hannunshi ta kalleshi, "Pls ma'am..." Ya fada Mata, Babu musu ta Dora hannunta cikin nashi, Dan rike hannun yayi ya saki Yana cewa '"nawa ooo..." Ya fada Yana komawa ya zauna tare da daukan wayar, mika mata yayi tare dacewa "Gashi....Amma Kia zauna Nan kiyi wayar..." Ya fada Mata, marairacewa tayi tare dacewa "No pls...aa..." Ta fada "No...gabana zakiyi wayar...Haka Nan kije ki Kira Ahmed da wayata?.." ya fada kaman small boy, "Wallahi ban kiranshi...I swear..." Ta fada sounding free with him, kawai sai ya makala Mata kafada Yana cewa "Nidai no....kawai ki Kira Nan gabana...In Kuma bazaki Kira ba...Babu deal..." Ya fada Mata, ba don ta so ba tace "Ok... shikenan... ba komai...na yarda..." Ta fada praying they didn't say anything about her past, "Good..." Ya fada Yana Mika Mata yawar da sauri ta amsa, gani tayi Bata iya operating wayar ba tace "Pls ka saka min number mamana...ban iya latsa iPhone ba..."ta fada mashi "Ya kamata a Saya Maki iPhone Kam...kina assistant dina kina fama da Android Baki iya using Apple ba..." Ya fada Yana Shiga wajen digits din, Nan ya Mika Mata wayar, murmushi kawai take feeling happy and at the same time feeling hot from inside taja aduar Kar Nasir yace Mata mamman kaman yanda yake ce Mata, tana Gama saka number tayi dailing ta kafa a kunne tare da jiran ya Fara Ringing,, chan after some time sai ta fara Ringing, daga Idanuwa tayi ta kalli faiz daya kafeta da idanuwa looking at this natural beauty, Bata da single makeup face dinta but she looks so elegant and perfect, her lips, eyes, nose, inshort Bai gan makusa tattare daita ba, chan after sometime da Fara Ringing sai mom dinta tayi picking da sallama, faiz Kan hear her loud and clear "Mummy.... it's me....nice Amira..." Ta fada cikin so much excitement, daga Chan Bangaren hajiya that have missed her tare da Yan family suna ta trying number ta Bai Shiga duk sun damu ta Fara cewa "Nazifa asiya...kuzo...ga Amira ta Kira..." Ta fada cikin so much happiness "Amira...layinki Bai shiga.we have been trying...jiya Nasir yani yayi Yana Kiran mamman..." Wannan maganar yasa ta daga idanuwa ta kalli faiZ, he heard that too "Mamman.." ya furta under his breath,hajiya da murna yayi Mata yawa sake cewa tayi "Ku kawo min Nasir ku fada mashi ga mamman shi ta Kira ya sakar min Mara inyi fitsari..." Alhamdullilah 2/21/21, 3:36 PM - Ummi Tandama: Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. 39 The look on her face says it all, da akwai irin look din fargaba da Kuma tsoro Kan face dinta, faiz was just looking at the color on her face, daga heavy lashes dinta tayi ta kalleshi for good one second ta sauke idanuwanta as he stares at her, he sees yanda hannunta ke Dan rawa, "Hello..." Hajiya ta fada as she hears her silent, tamkar she's not on the call anymore "Mamana...nayi Missing dinku..." Ta fada voice dinta na rawa '"ai mu mukayi missing dinki....bamu hours bamu nemi layinki ba...sam bai Shiga...I even told ahmed ya samomin number matar boss dinki kou nata ya shjga..." hajiya ta fada Tana sauri like she have been waiting for her call for very long, "Ai...da...layinshi...nake Kiran ki..."Amira ta fada don Kar maganar mummy dinta yayi nisa ya tona Mata asiri, she's sweating dukda sanyin ac dake dakin,  kawai the fear of her boss knowing she's a mother out of wedlock yasa Yan cikinta na kadawa, not because she's afraid kou wani Abu Amma kawai in ya sani  he might see her less of a person, his parents that loves and adores her might change their minds,  she knows Daman the issue of love is nothing but she doesn't want to loose the respect they have for her, tasan ba kowa zai gane what happened to her ba, they won't ask what happened kawai Sai dai suyi judging dinta, wasu Kuma kou sun tambayeta they won't believe what she will tell them. "Allah sarki...my ya Chan din...ya abunda ya Kai ki..." Hajiya fada Mata daga chan bangaren "Mummyna... lafiya Lau...ya kowa da kowa..." "Suna lafiya.."ta amsa Mata Bata Karasa ba nazifa ta shigo dakin ta rike da Nasir tana cewa "Mummy bani inyi magana da sister... " Ta fada tana amsar wayar daga hannun hajiya, Nan Amira da duk ta sha jinin jikinta saboda yanda duk sanda ta daga idanuwa sai sun hada Ido da faiz, faiz ya Dora hannu Kan chest dinshi sai kallonta yake, he just can't wait to Gama waya yaji who is the father of Nasir don already he knows she's the mother, he won't have care because ance she's his mamman don yasan Yara suna iya Kiran Yan uwansu wayanda suke so da suna kala kala, Amma the look and how she's sweating shows him otherwise wise, she's so nervous, right now he is thinking of he should talk about it or let it be Amma kawai he will ask her who she got married to and why Suka rabu, ahankali ta zare hannunshi daga chest dinshi ya Yi tagumi Yana kallonta, watch her try to talk and look ok like she does always, Haka Nan he feels wannan Habib the is the one she got married to, Haka Nan Baiyi tunanin it's in illegal way ba, Yana ganin an makawa nasir tace "Hello...habi..bi..." Ta fada calmly voice dinta na rawa sosai, kokarin mikewa tayi yayi Mata Ido  alaman ta koma ta zauna, "Mam...man.. " ya fada calmly, hearing his voice really gladden her heart, lumshe idanuwa tayi tare da Dora hannunta Daya Kan chest dinta in a very slow way, wato talking to him gets to her heart, it's like he is the only person she wants to speak with, Sam Bata da daman magana dashi kaman yanda take so amma the stare is huge and she can't handle it, she can't say much with him "My Habibi..." Ta fada trying to sound normal, faiz Kam kou kifta Ido Baiyi "Naam..." Ya amsa Mata in a very calm voice '"ya school..." Ta tambayeshi, Daman yaron Bai iya magana sosai ba ba don komai ba sai don yanda ya tashi Babu yara kusa dashi "Lapiya..." Ya amsa Mata cikin kalaman shi da Bai fita sosai Wanda she understands everything he said since she saw how it started "Nayi missing Dinka...sosai...Zan sayo maka kayan dadi...kaji kou..." Ta fada with a smile on her face feeling so nervous and happy "Tou..." "Kuma ka dinga karatu...Banda damun mummy...kaji..." Ta sake fada mashi "Tou..." Ya sake amsa Mata, waya sukayi briefly sukayi sallama, she promised to call again and again, tana kashe wayar ta ajiye a Kan table dake tsakanin su ta tare dacewa "Nagode.." with a smile like nothing happened ta Mike praying he shouldn't say anything kawai sai faiz da ya kasa controlling kanshi yace "Wai daman...he is... your son? .." ya fada sounding normal with no single tune of jugdement a voice dinshi, right now he is feeling kou Yara goma gareta it won't change his feelings for her, it's stronger than anything, Amira dake kokarin mikewa kamewa tayi while she sit back tace "What?..."ta fada sounding ok "You heard me.." ya amsa Mata "Nasir... danki ne?...no wonder you made him your next of kin..." Bai karasa ba Amira tace "Why will you say that..." Ta fada cikin serious karfin Hali that take someone like her da ta Gama ganin rayuwa to say "He said mamman..." Bai karasa ba kawai sai cewa tayi "So... shikenan... because he said... mamman...sai kace he is my son?.." ta fada cikin dakewa da Kuma wayewa irin ta wacce taga rayuwa, he saw pure lies in her eyes Amma he won't insist don Bai son Bata wannan daman closeness da yake dashi daita, "Oh...am sorry then.... kawai sai nayi tunanin he is your son... anyway wannan ai ha wani Abu bane..." Ya fada cikin wayewa "He is not...kanina...ne....kawai...sanda...aka haifeshi..." Ya fada sounding so calm, thinking of a perfect lie in an instant "Mummy... became sick...so ni nayi rainon shi...Kuma na yayeshi..." This lie really got to faiz that he almost believes her Amma Kuma he is someone da ya iya bincike da kyau, he will surely get to know, he knows masu gadin gida knows alot about their bosses, "Wayyo...Dole ya kiraki da mama...Daman Ana samun irin wannan...shakuwan a tsakanin siblings...ba kaman karamin ciki...nidai am not so close to our auta..."ya fada Yana Dariya, wani irin sanyi Amira taji cikin ranta as he seem to believe what she told him, actually not because of him but because of his family, shi mutunci Madara ne and nor matter what Kar ka Bari ya zube don Bai taba kwasuwa, tana tsoron mutunci ta ya zube a idon alhaji haruna and Hajiya kadijatu, she knows she's fake Amma Sam bata son su sani, she wants to be real to them "Why..." Ta fada sounding calm "Bai jin magana...ga barna...ga surutu...I hate all this habit..." Ya fada Yana Dariya, Dan Dariya itama tayi tace '"hmmm it's like baka son Yara kou...don most of those habit you mentioned halin Yara ne..." Ta fada mashi sounding a bit Free with him '"ni din?.. chabdin...Ina da son Yara sosai...ask bintu zata fada maki...Ina kaunar Yara... just can't wait Mai sunan daddy kou mommy yayi arriving..."  Ya fada with glittering in his eyes "Allah ya kawota kou shi lafiya..." "Amin...kinsan you will help be select things...like unisex din Yara...da kayan Wasa... since we're here inyi shopping in ture kawai..." Ya fada Mata "So soon?.." ta fada knowing Basu Dade da aure ba "Yes Mana...ba lallai inyi tafiya kafin ta haihu ba...so it's better I do it now...hope Zaki taimaka min..." Ya fada yana kallonta trying not to look at her the wrong way yanda she will feel at home with him "Me zai Hana...I love buying things..." Amira da Daman zaman kadaici ya isheta and she's glad to he having petty conversation with him ta amsa mashi "Very good... Yanzun dai kinsan very soon zamu hadu da wayan Nan mutanen...so me zai Hana ki shiga ki Dan shirya mu tafi  mall din Nan...ki zabi something to wear to our outings tunda suna da beautiful Kaya da zaiyi suiting dinki..."ya fada with a smile, ahankali ta girgiza mashi Kai before tace "Aa...Kar ka damu..." Bata Karasa ba yace "Ai ya Zama Dole in damu...and did I tell you it's part of the rules that bazakiyi min gardama ba...now go..." Ya fada cikin Wasa "Nidai aa..." '"I insist...if not bazaki sake using wayata ba..." Ya fada Mata, ai Bai karasa ba kawai ta Mike ta Shiga ciki, if you see yanda faiz ya Dan sake face Sai  kace ba shi bane, he is so lost in thought in Just a second, kawai the thought of what she said hit him hard, right now Bai sani ba if he is her son or not Amma Kuma he feels he is wani heart Kuma na fada mashi he's not, shi dai kawai zaiyi bincike "Nawa for you ooo wetin be your own sef... kanayi kaman she have accepted your love..." Ya fadawa kanshi cikin zuciyar shi. Amira Kam tana Shiga ta saki ajiyan zuciya feeling free da asirinta Bai tonu ba "Am sorry...I denied you... it's situation..." Ta fada cikin ranta tana daukan something to cover her head, har ga Allah Bata son ya Saya Mata komai Amma ya nuna Mata Bai son gardama. A gida Nigeria Kam bintu have been a wonderful wife, she even lied to her friends that sunyi tafiya tare da hubby, kou gjdansu Basu San Tana cikin kasar Nan ba kawai don Kar ta tonawa mijinta asiri, he made it clear Bai son a San ba da ita ya tafi ba and she's abiding by it, she told Mai gadi ya kulle gate kou anzo Kar ya bude and that's what have been happening tunda ya tafi. She walks around the house, watch movies, do her chores with the help of her maids, hakan Nan yau she's inquisitive, she's becoming so anxious, she wants to know abinda faiz yake rubutawa Cikin diary da aka kawo masu, it's sure something he doesn't want her to know tunda Daya ganta sai ya maida ya rufe kawai with a smile on his face,she wonders what it is, she felt she wants to see it, mikewa tayi ta ajiye wayar hannunta tare da barin dakin da take zaune, she gently walks to the room inda wani part daga cikin zuciyar ta na fada Mata Banda binciken kayan Miji while the other says "It's not as if he will know...ai Bai ma kasar..." Bakin locker din ta zauna ta bude, it's there, kaman ya maida ta rufe Kar ta bude Amma the feeling inside won't let her,Haka ta saka hannu ta dauko, the first thing that make a little noise was her visa Daya Fadi Kan kafarta, she wasn't too surprised as he told her tare akace su tafi, ajiye takardun tayi gefe sannan ta bude diary din praying it's not something bad, it's not something she will regret seeing, at this time she can just let it be Amma heart dinta won't let her, page din farko data bude was madam Secretary in a very bold letters da kou makaho sai ya shafa ya jisu, Wannan words din suka saka wani abu a cikin ya ya danyi tsalle,. Hannunta na rawa ta bude second page Nan taga some like "I love you but can't tell you...Amma Zan fadawa diary Dina sakon dake zuciya ta..." Ta gani, ahankali ta Dora trembling hands dinta Kan bakinta "How can I even say it since she belongs to my best friend..." Ta sake karanta cikin tashin hankali, hawaye ne ya Fara gangaro Mata as she read through what he wrote, it's like ba faiZ ya rubuta su ba because Bata tabajin kalamai Haka daga gareshi ba Amma gashi on papers for someone else, she thinks she can control her pain and her anger Amma Ina she couldn't, Ashe Daman Bata gan abun damuwa bane, that's why she's so good, so tolerating, wani irin Kara ta saki tana hawaye tana kuka, "I love her... Her eyes...nose... height... body weight...shape... speech...makes me speechless..." Taga in some of the pages, "She didn't know she have changed me...saboda ke nake zuwa office...kawia don in kalleki...I reduced my drinking Habit just because of you...kou a wannan you're such a huge blessing to me without you knowing it..." Bintu ta sake reading in tears, she really believes mace ta daina bincike kayan Miji for their own rest of mind don gashi tayi ruining komai nata in an instant, she always sees him as miskilin mutum that doesn't like talking Amma she's wrong, ita ce Bai so don Haka he won't waste his time telling her anything, inda gidan wani zata gan Wannan rubutun she can swear on her life that he is not this one that writes it, inda Bata taba ganinshi Yana Rubutu cikin wnanan diary din she will say ba shj ya rubuta abinda ke ciki ba, hawayeta duk ya cika takardan hannunta, she was like Dana sanin auren wannan bawan Allah, "Wayyo Hindu... kilan Dana hakura dashj da Allah ya bani mai Sona.... Wanda bazai ji Bakin cikin fada Mata he loves her ba like faiz, Bata Shiga tashin hankali ba sai da taga tare sukayi tafiya, wato now suna tare a kasar waje, doing what?, She read how happy he is that zaiyi tafiya da ita, she saw the count down, she sees the excitement, sakin takardan tayi kasa ta Mike da saurinta ta Shiga dakin baccinta ta dauki wayarta dake Kan gado, Banda kukan bintu Babu abinda ke tashi, she took her phone with a trembling hands, "Na hakura....na yafe....na hakura...Daman...rabon wannan cikin...ne ya Shigo Dani...." Ta fada tana tunanin who to call, right now she doesn't want to speak to him, kou da he is the last man on Earth ta hakura, wato in da ya aureta sai ya dinga pretending he loves both of them while he dies for Amira inside, "Am stupid...I saw how he keeps watching her video...ashe fadan da yake...an yi advertisement without his knowledge is kishi..." Ta fada cikin kuka tana rike da wayarta, kawai kin Kiran kowa tayi ta kwanta Tana kuka, duk son da takewa faiz gushewa yayi, not because he is having a relationship but because gata halal dinshi Amma he prefers to take another out instead of her, another da ba halal dinshi ba, tana son Kiran iyami but what will she tell her, Kar ya Zama iyami Bata San ba tare suka tafi ba, dukda she's hurt Bata son tona mashi asiri, Bata son yin abinda zai hadashi da parents Dinshi tunda tasan yanda halinsu yake. That's how much she loves this guy that is dying for another,she cries and cries and cries. Her eyes was pouring no more tear Amma Bata daina kuka ba,. Idanuwanta sun kafe Babu sauran hawaye Amma zuciyar ta Bai daina kuka ba, she's someone that Bata fushi Amma in tayi Sam abun Bai kyau. Kwanciya tayi tana tunanin what they're doing right now, tana tunanin abinda sukeyi at this moment, sai Kuma take tunanin shin suna sex, is he sleeping with her that he doesn't desire his halal wife "Kaicona..." Ta fada tana hadiye Dan saliva dake cikin bakinta, bakinta ya bushe ba kadan ba. Right now kou cikin bataso, she hit her stomach several times tana cewa "Ban so...Daman sonka/ki yasa ake San nunamin kulawa...tou yanzun ba so...get out of my body...I want you no more..." Ta fada tana kuka Sosai with no single tears in her eyes, yanda bakinta ya bushe har wnai fari Fari yayi kaman kayi wata Baka samu ruwan Sha ba. A Malaysia bayab fitansu faiz Basu dawo ba wnada zai daukesu yazo, he bought her beautiful 8 abayas, tana cewa yayi yawa Amma kou a jikinshi, sai da ya Gama da nata ya dauki guda 8 for bintu too, it feels so good doing this, wato shi so daban ne, walking side to side daita ya saka shi farin ciki. Bayan motar Mai daukansu ya ajiye kayan da ya Saya suka tafi. Kou good two hours basuyi spending ba, it's so annoying that abinda zaa koya masu in sati biyu is something that zaa iya Yi masu in two days, yau kwakwan kawai aka nuna masu, sai dogon Bayanin that Amira finds it annoying but still have to write down, she sees those people as very lazy people, suna Kan hanyar komawa ta kalli faiz tace "Gaskiya ni da cikin kwana biyu akayi Mana training din Nan yafi...Amma ji fa... yanzun wannan dogon surutu da suka dinga Mana is about kwakwan kawai..." Ta fada yayinda take zaune a Bayan Mota kusa dashi, dadiya yayi yace "It's introduction to kwakwa..."ya fada Yana dariya "Wallahi gwanin ban haushi..." Ta amsa mashi, suna Dan Hira suka koma hotel, daga nan aka kawo masu Kaya daki, he told her zasu fita and she didn't argue, she loves the dress she's wearing, before su fita ya dauki wayarshi Yana Neman layin bintu as duk yau basuyi magana ba, he wants to speak to her Amma Daya Kira sai Bata dauka ba, he called only once and didn't call again, fita sukayi, they ate out together, it was fun, ta saki jiki dashi as she sees itace zata Sha wahala da wannan daure face da take mashi, she's free today, shi Kuma faiz was a little bit disturbed as tsakanin shi da bintu Bai taba bar Mata miss call Bata kirashi ba, In ya kirata sau Daya she will keep calling until he picks Amma yau sai gashi Bata Kira ba and it calls for concern, wayarshi ya sake dauka ya kirata sai ba daga ba again, "Ranki zai baci kam..." Ya fada under his breatth "Who..." Amira that is walking besides him ta tambayeshi "My wife...Wai duk yau inata kiranta Bata dagawa...don ta raina min hankali.." ya amsa Mata sounding disturbed. Assalamu alaikum suna na maryam nasir wacce aka fi sani d GOLDEN COLLECTIONS MUNA SAYAR DA ATAMFOFI,BEAUTIFUL ABAYA,KAYAN KITCHEN, NIGHT WEARS AKAN FARASHI ME SAUKI INA ZAUNE A KANO MUNA AIKA KAYA KO INA,MUNA DA GLOWING SOAP,D WHITENING CREAM, MUNA SAYAR D SHOWER PERFUME MUNYI BONANZA DUK WANDA YA SIYI TURAREN WANKA DAYA ZAMU BASHI NA JIKI KYAUTA zaku iya samunmu a wannan number 👉🏻07030664010 😊😊 Alhamdullilah 2/21/21, 3:36 PM - Ummi Tandama: Mata da akwai kayan Mata kala kala, daga na Sanyi, na mallakar kasa, na Bata gaban kishiya na dambun nama Mai kyau sosai, ciccibi, Naman akuya Mai tarin sirri, Goron tula syrup, tsimi Mai kyau, Zuma Mai kyau,. Duk kyauwun ki ki Kara da wanka, ki tabbatar Kar ace gidan ki babu anything na kayan gyara, yanda Kika iya budgeting kayan kwalliya kayan Miya kayan gayu Haka Zaki dinga budgeting kayan Harkan bedroom, in har sex life dinku is boring aure Bai lasting, amma in har duk chakwakiya da zaayi Kuma dare yayi Ana Samun yanda akeso wallahi sister Baki mantuwa, da akwai amarya set daga 20k zuwa 100k medium Kuma 50k Wanda ke dauke da har su ciccibi da Naman akuya da dambun nama, sai shi Kuma na 100k zaa hada maki da Royal jelly da ma wasu suppliment masu kyau. Pls sister ki gyara, in ku biyu ne ba asiri yasa ya makalewa yaruwar ki ba, wasu sai suce asiri ne, well not all is asiri, Yana tsoron yayi Mata anyhow ta hanashi abun arziki, in har ita ta Fara gyara then ta gama dake don duk abunda zakiyi ba lallai ki burgeshi ba, you're welcome to buy from us. 40 Kallon shi Amira tayi taga his face is so frowned alaman he is angry at her "Haba...ai Kuma kilan she's doing something kou...har kace Haka?.." ta fada alaman tana goyan Bayan bintu, wayar ya maida cikin aljihunshi looking disturbed Yana cewa "Bazaki Gane bane...she have never missed my call...on Kuma tayi missing she calls back immediately...now she's not picking my calls... I feel something is wrong..."ya fada cikin sanyimurya, Amira kallon shi tayi feeling he is so much in love with his wife, she couldn't help but say "Kasan me?.."ta fada as she walks besides him, kallon ta Yayi looking at her deep down Yana samun natsuwa sai Kuma rashin magna da Bintu yasa yaji Babu Dadi like it's suppose to be "Me kenan Madam secretary..." Ya fada, Dan Bata face tayi tace "I don't like that name..." Ta fada tana Dan tabe Baki, murmushi ya saki yace "Sorry ma'am..." Ya fada Mata, "Maza are very funny...sun iya yaudara..." Ta Fada thinking of how much he loves his wife but still disturb her for love, sannan the color of her eyes changed as she remembers Habib and how he decieved her, gani take he is the real definition of deception, inda zata iya Zama without remembering this bastard her heart would have been in better shape Amma already he is part of her life, she will keep remembering him all the days of her life, "Why did you say that...me mukayi maki..." Faiz ya fada sounding so relax and calm as he is having a conversation with her, it's just like a dream come true for him, it's part of the reason he wants to come alone with her "Naga... you so much love your wife...but still... you have to talk to me about love....kaga hakan ai yaudarace..." Ta fada mashi sounding bold irin Babu love da yake Mata sai yaudara, faiz da hannunshi biyu ke cikin aljihunshi kallonta yayi, she can't just believe what he have for her, it's above all love, "Well I don't know how to put this..." Ya fada Mata sounding so calm "Wallahi wallahi ban taba...son...ya mace...kaman ke ba..." Ya karasa maganar shi, Amira Kuma sai taji Daman she didn't even start this conversation, it doesn't end the way she wanted, kawai she thinks he will say ai it's a mistake blah blah blah, cikin karfin Hali tace "Lallai maza...ku zuciyar ku na son mutane biyu lokaci guda kenan?.." ya tambayeshi, shuru yayi not saying anything as har duniya ya Dane he is not going to tell her he is not into bintu sosai yasan hakan zai zubda Mata mutunci and it's not the right thing to do "Because zuciyar Mata always stick to one person...bamu son mutane biyu lokaci guda...shi yasa bamu cika cin Amana ba..." Ta fada mashi telling him her heart belongs to another, shuru faiz yayi feeling weak for he understands her perfectly "I believe in destiny....what will be will be nor matter what..." Ya amsa Mata, "Haka ne Kam..." Ta fada mashi, it's been a while tayi Hira da namiji Haka, bama Dana Miji ba ta Dade batayi Hira da mutum ba, "Amma before ahmed there's another kou?.." ya tambayeta breaking the silence "Another what?..." Ta tambayeshi don Bata Gane inda ya dosa ba "Another Love..." Ya amsa Mata, shuru Amira tayi as she hate the direction of the discussion, atakaice tace "Eh..." Ta amsa mashi voice dinta na rawa, juyawa yayi kalleta sai yaga ta daddaure face, cikin halin maza yace "Me ya rabaku tou..." Ya tambayeta not minding the look on her face "Pls... I don't... want...to talk... about it..." Ta fada kaman zatayi kuka "Ok...ok...am sorry..." Ya amsa Mata da sauri before yace "Kinga they may be someone after Ahmed Kuma.." "Oh fatan da zakayi min kenan?..' ta fada sounding Angry "Sorry tou..." Ya fada sabida Kar tayi fushi dashi "Kinsan ni ban taba soyayya ba...I have never been in like hot hotty love....'" ya fada Mata, "Ok..." Ta amsa mashi atakaice alaman Bata son discussion din anymore, yanda mood dinta ya sauya yasa ta kalleshi tace "Can I pls...talk to ahmed..." Ta fada sounding calm as he is the person she wants to speak to right now, at this moment talking to him will make her feel better, Ahmed is wani irin concrete that she can lay on and be ok, nor Matter hwat she won't get fed up with him, she can never forget how he remolded her, he met her with all hope Lost, tasan inda yanda Habib ya yayi disappointing dinta Ahmed is not in her life she wouldn't have been here, she's not someone that won't cheat nor forget kindness, "Ok.." faiz ya amsa Mata calmly, "But pls...don't tell him we're alone..." Ya fada mata, she couldn't help but smile before tace "Wani najin tsoro..." Ta fada Tana Dariya, harara ya watsa Mata trying to control his jealousy don in yace zai nuna abinda yake ji abun bazaiyi Kyau ba "Zan jiraki chan..."" Ya fada Yana barin inda take zuwa another place Bayan Bata wayar, before she said something har ya bar wajen, binshi tayi tana cewa "Bakayi min dailing ba..." Ta fada, tsayawa yayi ya amshi wayar this time he showed her how to use the phone sannan Yana tunanin he will buy her another phone today, Dukda she's making it look there's no place for him in her heart he won't stop trying to get into the occupied space, Yana nuna Mata ya bar wajen because ba zai iya tsayawa ya jirata tana magana da ahmed ba, he is trying to be gentle and look as if it's nothing while it's huge. Amira dailing number Ahmed tayi are da lumshe idanuwa, in ban da abun faiz ya zaayi ta iya fada mashi suna tare Nan kasar alone, Ahmed won't take that likely, Yana picking tace "Baby...I miss you like crazy..." Ta fada sounding happy "Oh my goodness...I miss you more...har kusan hauka na Fara as ban magana dake...ya kike...how are you my love..." Ahmed ya fada mata, murmushi ta saki feeling so happy and giving thanks to Allah for this man, he is a total gift from above, she doesn't deserve the love he is giving her, he knows she's empty and shallow but Still loves her ,Babu abinda zatayi Sai dai godiya ga Allah. He showed her with love words sosai, he asked ya matar faiz and she answered with she's fine, sunyi minti talatin suna waya sannan sukayi sallama, fajz Yana gefe Yana kallonta ta giggling, he watch her talks with happiness, it's so sad watching the person you are dying for dying for another, Allah kadai ya San how he is feeling, sai kuma ga tunanin Bintu gefe, he is feeling disturbed basuyi magana ba, abun ya dameshi, Bai San he will be disturbed Haka ba, kawai in before ne sai ya Dade tana Kira Bai dauka ba, Amma this is disturbing him, he is just waiting to call again praying she will pick yaji I'd she's Normal before yayi bombarding dinta , after ta Gama waya tazo inda yake ta bashi wayar tare dayi Mashi godiya, banza yayi daita ya kwace wayarshi loosing it a bit, dailing number bintu ya sake Yi still baa daga ba, wannan Karin ajiye girman kai yayi ya jera Mata Kira biyar a jere sai yaji anyi rejecting call din na biyar din, Yana sake dailing sai yaji an kashe wayar, Haka Nan sai yaji he is sweating, Amira saw damuwa tattare dashi, "Meye..." Ta tambayeshi, "She's not picking my calls...kou me nayi Mata..." Ya fada cikin damuwa "Kilan Bata kusa fa.." " Ba wani Bata kusa... she rejected the last one and then the phone is off when I tried calling again..." Ya fada sounding so angry, "Kilan Bata da lafiya...or something...Babu Wanda zaka iya Kira...like na kusa daita..." Amira ta fada as she sees damuwa tattare daita, "I don't have number kowa...Bari in Kira iyami..." Ya fada Yana saka number mum dinshi a dailer, tana picking Bai Bari tayi Magana ba yace "Iyami...did Bintu tell you anything?.." ya fada sounding so disturbed, zaginshi tayi da yare before tace '"so baka iya sallama ba... what's wrong with you..."ta daka mashi tsawa "Sorry iyami...pls am sorry...kawai inata kiranta Bata dauka ne...ban San abinda ke damunta ba...can you pls send someone to check on her?..." Ya fada cikin damuwa sosai, shuru Hajiya tayi for a moment Sannan tace "Baka tunanin maybe Bata kusa da wayar?...kou kullum ake rike waya..." "No mummy ba Haka bane...I have been calling tun dazun fa...Kuma she rejected my last call..." Ya fada cikin damuwa "Let me call her...inji what's wrong with her..." Hajiya ta fada Mashi, kashe wayar tazo Yi yayi Saurin cewa "Iyami... wayarta kashe yake...Dan Allah kije..."Bai karasa ba ta Fara cewa "You're insane...Haka Nan sai in wanke kafa ince gidan zani?..." Ta tambayeshi "Ai iyami ban son wnai yaje har wani Abu ya faru Dad ya San she's in Nigeria...nidai ki taimaka min Dan Allah..."ya fada sounding so soft, kashe waya tayi without saying anything. Daga Nan barin inda suke sukayi suna dawo cikin pavillion, before su Shiga faiz yace su Shiga mall din kou zasuga abinda suke so, Babu musu Amira ta bishi, Nan ta Hadu da wasu beautiful boxes tace "Nima I want to buy somethings....Ina son inyiwa lowa na gidanmu siyayya...har da Yaya Ismail da Yaya ahmed...Kuma I don't know ynada zanyi...can you help me ka nunamin yanda zanyi inyi siyayya daga Nan? ." Ta tambayeshi "Ai wannan ba matsala bane...I will buy them..." Baj karasa ba tace "Aa... wallahi if you keep buying me things I won't come out with you again..." Ta fada mashi "Why?.." ya tambayeta, "Nidai aa...Wanda ka Saya min dazun ya Isa...na gode..." Ta amsa mashi "Alright... yanzun yanda zaayi is... you shop with my card...in mun koma Nigeria sai kiyi min transferring kudina..."ya fadamata "Wai Babu yanda zaayi kawai inyi shopping da kaina pls... abubuwan da Zan saya da yawa fa...I budgeted about 1.2 for my family shopping..." Dariya ya farayi wanda yasa ta daina magana "You be big hajiya ooo...Kai..."ya fada Yana Dariya sai kace Bai da irin kudin da tayi mentioning "Banda zolaya pls...am serious fa..."ta fada mashi "Naji...kou kayan million goma Zaki Saya masu...buy from my account...in mun koma gida sai ki bani kudina... period..." Ya fada Mata, Nan sai Bata sake gardama ba, she asked him ya Tambayi kudin bag din as yayanta yace Yana son akwatin lefe, a Chan wajen su it's about 170k na kudin Nigeria, tasan in ban din Nan Yana kasar Niger zaiyi tsada sosai, she have to break her budget don Saya mashi the best bag, biyu faiz ya Saya when she asked why did he buy two sai yace "Who knows maybe in Kara aure soon...so let me buy so that in auren ya tashi I won't have to buy again. ." ga dada Yana mikawa masu amsar kudi card dinshi "Lallai... you talk kman ba few months back kayi aure ba...." Ya fada mashi "Allah ya bawa masuyin biyu lokaci guda hakuri..." Ya amsa Mata. They spent lot of time outside before sukayi dakinsu, suna Shiga kowa ya Matsu ya Shiga bathroom ba kaman amira, she quickly rush inside while he waits for her a bakin gadon da take zaune, Sam bata San he followed ba because yawanci Yana falo, when she was done Bata Ida sauke abaya jikinta ba tana ta gyara undies dinta with her hot legs out ta bude kofar faiz dake zaune Yana jiran ta fito Yana ganinta ya zubawa legs dinta Ido, it's like she have the hottest legs, da sauri Amira ta sauke rigar tana wayancewa "Ashe...ka... shigo..." Ta fada making it look normal, dukda ta sauke Rigar ta Bai daina kallon leg dinta ba, ahankali ya daga Idanuwa ya kalleta yace "Yeap..." Ya fada Yana mikewa, shima bathroom din ya Shiga ya Kama ruwa ta fito da alwallah. Hajiya kadijatu tries layin bintu several times amma Bai Shiga, itama sai abun ya dameta, kasa zaune tayi ta kasa tsaye, fajz ya fada Mata she's pregnant so she's afraid something bad happened, gashi Bata son asirin danta ya tonu data aika wani cikin yaran gjdan suje gjdan su dawo, alhaji is very inquisitive and he will pressurise them to tell him inda suka je, tasan in har ya San bintu is in this town ba karamin matsala zaa samu ba, she knows har ita bazata tsira da mutuncin ta ba, lekawa tayi taga motar alhaji Bai Nan, da akwai wata sister mamanta dake cikin garin sai ta Kira alhaji, when he picked tayi mashi sallama ya amsa before tayi mashi karyar tanason taje tayi sister mum dinta barka da gajiya biki, hajiya kadijatu doesn't go out much tunda Bata da kawaye cikin garin, she's always indoor tana gudanar da Yan harkokin ta, alhaji knows Bata cika fita ba so he knows it's important, "Ok..." Ya amsa mata. Nan ta shirya ta shiga bangaren hajiya Fatima ta fada Mata she's going out before ta Shiga Mota driving herself ta fice, kou da ta je gidan Kai tsaye maigadi yace ba kowa gidan, she even told him maman maigidance Amma sai ya like da ba kowa gidan as he was told to say, hajiya Kiran faiz tayi lokacin har ta idar da sallah yayi wanka ta fito ya sake Kaya, Yana ganin kiranta sai yayi Saurin dauka, Nan ta fada mashi ancw Bata gjdan, he asked to give the security waya, bshi tayi faiz ya fada mashi shine Kuma Ina matar shi, Yana jin uban Gidan shi ne yace "Tana ciki saidai taja min kunne kou wa yazo Kar a Bari ya Shiga gidan..." Ya amsa wa faiz "Tou malam Amma ai matar dake bakin gate din ba kowa bace sai uwata...kou har daita zaka Hana shjga gjdana?.." "Aa ranka shi Dade ayi hakuri..." Ta fada Yana budewa hajiya gate, Nan Hajiya ta Shiga ciki aka maida gate aka rufe, rabonta da gidan tunda aka gama gini faiz ya kawota ta gani nothing have changed sai flowers da Kuma few new touches, falon farko ta isa aka kaita big falon, she sits and was looking at the beauty of the room Daya Sha kyau har ya gaji, Daya daga cikin masu aikinta tace a kirawo bintu. Tunda bintu tagan rubutun faiz Bata sake dawowa daidai ba, tunda safe ta gani Amma har yanzun Bata daina kuka ba, it's so hurt you love someone who doesn't love you, someone who doesn't value you, ance kazantar da baka gani ba sunanshi safta, tasan he doesn't love her and she's ok with it tunda Bata San wata ya mace a rayuwar shi ba Amma sanin he loves someone into pieces is something she can't withstand, yarinyar da aka aika kiranta na zuwa bakin kofar bedroom dinta ta dinga kwala sallama, bintu amsaawa take Amma yarinyar Bata ji as voice dinta ya dishe sosai, she have to stand up tazo bakin kofar with a swollen eyes ta bude, yarinyar couldn't look directly at as she sees a different person Kan wacce ta sani, yanayin ta ya sauya sosai, Kam yarinyar kasa tace "Anty...kinyi...bakuwa..." Yarinyar ta fada Mata, bintu was angry at Mai gadi for opening her gate for someone despite all the warnings, "Waye?.. ta tambayeta cikin muryar da Bai fita sosai, "Wallahi Nima ban Santa ba..." Yarinyar ta amsa Mata, ahankali ta koma ciki wondering who it is, dukda she doesn't want to hide the pain in her she doesn't want anyone to know she's in Nigeria, Bata son abinda zai sa a Bata mashi Amma she's ready ita da kanta ta wulakanta shi don she's done with this marriage, Yana dawowa zata amshi takardan ta, yanzun ma she's feeling ta tafi gida kawai but wants to keep his stupid secret, the thought of both of them having fun ya tsaya Mata a Rai, wato kana da Miji Bai San darajan ka ba sai na wasu, bathroom ta shjga ta wanke face dinta ta ta dauro dankwali ta nufo falo, ai tana ganin iyami zaune ta rugo da gudu ta fada Kan kafarta ta fara sabon kuka, hajiya was so shocked to see her eyes like this, she knows she's in serious pain, seeing This woman really helps, she's the person she wants to see but is afraid don Kar ta Tona mashi asiri, kanta hajiya ta shafa tana Jin yanda take kuka kou fkta Bai Yi, she feels her pain dukda Bata San exactly what happened ba, "Dear...pls...meye..." Hajiya ta fada after like 5 minutes of her listening to her cry, tana tambaya bintu da kou magana Bata iyayi ta mike da Sauri ta Shiga dakin da diary din yake ta dauko ta dawo ta mikawa hajiya, amsa hajiya tayi yayinda bintu ta koma ya zauna gaban hajiya ta Dora kanta Kan kafar hajiya ta cigaba da kukan Bakin ciki, hajiya na dubawa ta gano now she knows, "Subhanallah..." Hajiya ta fada cikin damuwa pretending she doesn't know anything about this, "Iyami...tafiya...zanyi....ban..." Hannu hajiya ta Dora Mata Kan bakinta tana cewa "No dear...Babu inda Zaki...."hajiya Bata karasa ba Bintu tace "Iyami...am sorry...so sorry...but...u can't endure this....da akwai limitations to what man can take....Amma wallahi wallahi na hakura da faiz...ban iya Zama dashi tunda Bai Sona..." "No dear...yana sonki...inda Bai sonki...ba zai dameni inzo in gan what the problem is ba..." Hajiya ta fada cikin rarrashinta "No iyami...not with what ...i read today...he can never love me...ita yake so..and suna chan tare..." Assalamu alaikum suna na maryam nasir wacce aka fi sani d GOLDEN COLLECTIONS MUNA SAYAR DA ATAMFOFI,BEAUTIFUL ABAYA,KAYAN KITCHEN, NIGHT WEARS AKAN FARASHI ME SAUKI INA ZAUNE A KANO MUNA AIKA KAYA KO INA,MUNA DA GLOWING SOAP,D WHITENING CREAM, MUNA SAYAR D SHOWER PERFUME MUNYI BONANZA DUK WANDA YA SIYI TURAREN WANKA DAYA ZAMU BASHI NA JIKI KYAUTA zaku iya samunmu a wannan number 👉🏻07030664010 😊😊 Alhamdullilah ' 2/23/21, 8:51 AM - Ummi Tandama: Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. Mata da akwai kayan Mata kala kala, daga na Sanyi, na mallakar kasa, na Bata gaban kishiya na dambun nama Mai kyau sosai, ciccibi, Naman akuya Mai tarin sirri, Goron tula syrup, tsimi Mai kyau, Zuma Mai kyau,. Duk kyauwun ki ki Kara da wanka, ki tabbatar Kar ace gidan ki babu anything na kayan gyara, yanda Kika iya budgeting kayan kwalliya kayan Miya kayan gayu Haka Zaki dinga budgeting kayan Harkan bedroom, in har sex life dinku is boring aure Bai lasting, amma in har duk chakwakiya da zaayi Kuma dare yayi Ana Samun yanda akeso wallahi sister Baki mantuwa, da akwai amarya set daga 20k zuwa 100k medium Kuma 50k Wanda ke dauke da har su ciccibi da Naman akuya da dambun nama, sai shi Kuma na 100k zaa hada maki da Royal jelly da ma wasu suppliment masu kyau. Pls sister ki gyara, in ku biyu ne ba asiri yasa ya makalewa yaruwar ki ba, wasu sai suce asiri ne, well not all is asiri, Yana tsoron yayi Mata anyhow ta hanashi abun arziki, in har ita ta Fara gyara then ta gama dake don duk abunda zakiyi ba lallai ki burgeshi ba, you're welcome to buy from us. 41 . Hajiya have to pretend she didn't know "What!..." Ta fada sounding so Angry kaman Bata San tare suka tafi ba, "Wallahi iyami....ki karanta...how happy...he is....kou ni...Daya..aureni...Bai samu ...farin ciki Haka ba...sai ita...tunda mukayi aure....sau biyu kawai...wani Abu ya shjga... tsakanin mu..." Ta fada sounding so tired and out of control, she didn't know when she said that, kawai the pain is much and she's letting it out  completely,  sam bata basan ta she's saying this much ba,   she never think she will say this to anyone don ba damuwa tayi da Harkan sex dashi ba tunda wahala take Sha Amma sanin he enjoys being with another more than her feels bad, "Sau...biyu..." Hajiya ta fada sounding unbelievable, she didn't know about this, "Oh my dear... you have endured alot...Amma kiyi hakuri...Allah na tare da Mai hakuri...Kuma insha Allah zanyi maganinshi..." Ta fada tana shafawa bintu dake kuka kaman ranta xai fita , Kai bintu ta girgiza Mata tana cewa "Aa...in dai don ni ..ne Kar ki fada mashi komai...nasan Bai Sona...Kuma nothing will change that...kawai...ki barshi ya dawo ya bani takardata..." Bintu ta sake fada Mata "Haba dear...ban sanki da Haka ba...I know you to be an obidient child...pls...Kar kice ya Baki takardan ki... you know it's Haram..." "Iyami...bazan ...iya Zama dashi ba tunda ga zahari Yana da wacce yake so....Kar in zauna in tauye mashi hakki...pls...Kar kice nayi maki gardama..." Ta fada cikin kukan da Babu hawaye, hajiya tasna this girl have tried don kou itace she won't say, not with what she read, what with the pure love he poured for his madam Secretary, ita kanta abin ya Bata haushi, she just wondered why he will be writing such nonsense, why zai dinga irin wanna Rubutu alhalin Yana da Mata, he is so selfish to make it all about Amira while he loves bintu too, before Yana cewa Bai wani damu daita ba but he is wrong, damuwa data ji a voice dinshi is enough to proof he loves her, "Kinsan da akwai mutanan da in suna son Abu sosai it will feel like it's not love...they will behave kaman Bai damu dake ba...Amma you're very important to them...Haka faiz yake...kou da ya rubuta a takarda cewa Yana son Amira believe me he loves you More...as am speaking to you Yana Chan yana jiran yajj what's wrong with you...he called me several times Yana cewa ya kiraki Baki dagawa.... that shows you're special and he loves you..." Tana magana bintu tana girgiza kai, Sam she doesn't believe her, any love and affection he have is not hers but for his child, it's all because of his baby tunda wannan for sure she knows Yana son cikinshi amma ba ita ba, "He is doing it for this..." Ta fada Tana nuna mata cikinta "My dear believe me...faiz Yana sonkin... haukan shi ne kawai bazai barshi ba...at times people don't value what they have Sai kaga suna vakueing what they don't have...sai in abunda suke dashi ya gushe suke gane cewa it's important to them... wallahi Yana sonki... and please na Baki support ki nuna mashi fushin ki...Amma don't ask for takardan ki....he may give it to you Kuma abun zai dameshi don kou yanzun ma he is depressed..."hajiya ta fada Mata tamkar she's talking to her own daughter, ita dai bintu have made up her mind to leave him for good so duk advise da hajiya ke Bata ya kasance Mata waste of time, hajiya begged her to stay Amma sai tayi Shuru alaman no, hajiya tana cikin Magana faiz dake chan ya hakimce Kan kujera Yana jiran mum dinshi ya fada mashj what happened to her that she's ignoring his call, "Kin gani kou ...he is calling...Kuma Bari kiji..." Hajiya ta fada Tana latsa wayar tare da saka a handsfree don bintu taji what faiz will say Amma deep down bintu isn't convinced, ita dai she's not staying, har yanzun tana karanta abinda ta gani cikin zuciyar ta, da ta zauna ya auro Amira a maidata bora a cikin gidan it's better ta rufawa kanta asiri ta bar masu gjdan, Ana picking faiz da duk ya damu yace "Iyami...have you seen her...what happened to her pls..." Ya fada cikin damuwa, this is how it is when something that have never happened happens, "Gata...ka... tambayeta...da kanka...mara mutunci..." Hajiya ta fada, bintu kauda Kai tayi gefe alaman she won't talk to him "Iyami...ni... Kuma...what did I do..." Ya fada sounding disturbed "Me nayi Mata...lafiya Lau muka rabu daita..." Ya fada ya kasa gano what he did, "Sakon daka bar Mata cikin dairy Dinka ta karanta... thank you sosai for being Mara hankali...wato da Amira kuka bar kasar kenan..." Hajiya ta fada mashi, faiz ji yayi Bai ji dadi hakan ba Sam, he knows what he have been writing in there yasan in har ta gan all his write up then da akwai matsala ba kadan, he said lots of crazy things in there, that diary is his other world where he feels free to say anything he wants to say, "Iyami...ai...daddy...ya aikemu tare.... we're not here...on any mission sai maganar cigaban company...Dan Allah Bata wayar...""ya fada cikin sanyimurya, "Wallahi Ina Nan Ina jiranka...zaka ci ubanka..." Hajiya ta fada don ta faranta bintu Rai Amma tasan Babu yanda zatayi da wnanan Dan iskan Mara hankali, "Dear gashi...kuyi magana..." Hajiya ta fada, fajz Kam Bai San what he will tell her to make this right ba, it's a huge mistake leaving that diary without hiding it, she's so sweet and obedient he didn't thank she will check on it, Bai San how to. Make it right ba Amma she's part of him, har ga Allah ba Wai he is going crazy for her ba Amma Kuma she's his wife and ya Zama Dole ya damu in har Tana cikin damuwa, kou dabba ka ajiye you feel for it balle mutum, mutum din ma irin bintu, "Pls ki amsa Mana..." Faiz yaji hajiya tana fadawa Bintu, Daman yasan masu hakuri Basu iya fushi ba and right now be is expecting the worst from her saidsi he prays nothing happens to his baby "Iyami...I don't... want to talk to him..." Ya fada kanta gefe, har cikin ranta ba yanga take mashi ba, kawai she doesn't want to speak to him at all, bata son abinda zai hada ta dashi har abadan "Am sorry... it's not what you think pls..." Fajz ya fada,she heard it loud and clear and Sam Bata gamsu da maganar shi ba, "Bazan Maki karya ba I love Amira....and I love you too...pls I beg you don't judge me for my own destiny don bazan iya sauya shi ba..." Fajz ya sake fada Mata, "Wallahi bintu I pray several times Allah ya sa ke kadai Zan so Amma sai it's not possible bintu...Allah didn't answer my prayer...I don't know why Amma wallahi in Babu bake a rayuwa ta I will never be complete..." Faiz ya fada har Cikin ranshi "No... she's your happiness..the one you wake up for...the one that change you from who you were to who you are now... it's not comparable...Allah ya maidoka...lafiya...ka bani...takarda ta...I won't...go home now... because zai Zama kaman na hada ka da daddy..." Bintu that couldn't listen to more of his lies to amsa mashi ad wayar na Kan kafarta, hajiya dai tayi shuru tana sauraron su, she feels this her pain, abun yayi Mata zafi sosai, tasan faiz is in sane for Amira but he loves bintu too, kawia son da yakewa Amira yafi wnada yakewa bintu that's all "In na sakeki in zuana da wa...Amira bazata aureni ba because her her heart belongs to ahmed...she told me that herself..." Faiz ya fada sounding so bitter right now, this whole thing is turning out bad for him, ba Haka yayi planning ba, he didn't plan to get rid of bintu, kawia da farko Bai so auren ba Amma Kuma sai daga Baya yaga she's the best wife material, yasan kou Amira won't show her anything when it comes to komai na rayuwa, "In na rabu dake ai tawa ta Kare...pls don't say... that..."yna cikin Magana bintu ta katse waysr as she doesn't want to speak to him Kuma in ba don hajiya ba she won't speak to him har ya dawo gida ya Bata takardan ta. Amira Kam Tana ciki Bata San abunda ake ba, kawai dai she sees weakness in him and hakan ya nuna Mata he is so much inlove with his wife. Ana kashe wayar faiz Bai sake Kira ba ya zauna tare da tagumi, duk Bai jin Dadi ad right now he is feeling sick, yanda yaji muryar bintu alone shows him she's broken to the core. Hajiya spend lokaci sosai tana bawa bintu hakuri sannan daga baya ta tafi, amma a cikin ran bintu nothing have changed, she have no single intention of staying. Raka hajiya tayi har ta Shiga Mota aka bude Mata gate ta fita, she promised hajiya to turn on her phone don hajiya ta fada Mata she will be calling to check on her and tana shjga ciki ta kunna wayarta Amma Kuma Bata ga irin Kiran da faiz zaiyi Mata da zata dauka ba, da duk yanda take fushi dashi Daya Kirata zata dauka, Kuma Daya ce Mata hello duk bakin cikin da take ciki zai gushe she have never ignore, Amma yau after talking to him she hates him, muryar shi that always sounds like sugar sounds sour today Sam Bai Yi Mata Dadi kaman before ba, she's over him and right now she won't mind aborting this pregnancy, Bata son komai nashi, mikewa tayi ta dauki diary din da ta bar a falo ta dawo.daki ta Kara budewa tana karantawa in bit by bit don da farko tsallake ta dinga Yi, she really wants him out if her brain so the more she reads the more she hates him. Sis da ta Kai karshen karatun ta sake bugun Cikinta da karfi tanacewa "Wallahi ban baihuwar ka...kaje chan wacce take so ta haifeka..." Ta fada hitting her tummy so hard kaman it's not part of her own body, the more she hits herself the more pain take Shiga Amma it's just for a seconds sai ta daina ciwon cikin, kawai she wants blood to gush out of her, Bata son haihuwa da Wanda farin cikin shi is someone else not her. Bayan faiz yayi sallah ishai ya fita, few minutes later ya dawo rike da leathers Wanda Babu Miami ciki sai kayan tande tande da Kuma malaki, tunda suka dawo Amira Bata sake fitowa ba tana ciki, tana sallah ishai ta kwnata cikin jallabiya getting ready to sleep, taji yace gobe ma zasu fita so she wants to have enough rest, Tana cikin blanket ta kwnata faiz ya shigo dakin, " Haka mukayi dake?..." Ya fada Yana tsaye Bakin gadon, da sauri Amira ta Mike zaune don tsayuwarshi a gaban gadon is so uncomfortable, it's like husband and wife having a conversation, deep down Tana tunanin in ya afka Mata yanzun sai yayi nasara kanta because ba karfinsu Daya ba, Kura mata Ido yayi Yana tunanin if he just fall on her yanzun and make her his spiritually what will happen, "Me nayi..." Ta sake repeating questions dinta as he stands there sending serious fear into her, "Have.. you forgotten...the rules..." Ya tambayeta Yana magana kaman he is finding it difficult to talk, "Which rules Kuma...I did all... you said..." Ta fada tana kallonshi from second to second tana kallon yanda yayi mata tsaye a Kai, "Ai nace zamu zauna a falo tare bacci kawai Zaki dinga shigowa kina Yi..." Ya fada Mata "Ai baccin nake ji..." Ta amsa mashi. "Aa...ban yards ba..." "Da gaske...I always sleep early..." Ta amsa mashi Tana karya "Ni aa...ki tashi muje fslo... let's watch movies together... you won't sleep sai na fara Jin bacci... it's part of the deal..." Ya fada mata, Dan marairacewa tayi tana cewa "Bacci nake ji..." Ta fada tana hamma karya don yayi tunanin gaskiya take Fadi "Kinsan if you don't want me to carry you..." Ai Bai Ida ba tayi Saurin sauka daga Kan gado ta raba ta gefenshi ta wuce, binta ya dingayi da kallo feeling some how, kawai Yana tunanin why not yayi sex daita kawai maybe everything will be alright in his life, yasan most guys get rid of girls they screw maybe he can get rid of her a wuce wajen tunda ta zame mashi annoba, sai da ta Dade da fita shima yabi bayanta, yazo ya tardata ta zauna Kan kujera ta Dora pillow Kam kafarta tare da zubawa TV ido, Haka Nan ta dinga Jin faduwar gaba tana duk aduar daya so cikin ranta, right now her stubbornness won't help or solve any matters, she will be an obidient lady har su rabi da wanna bawan Allah lafiya. Yana fitowa ya mika mata robar popcorn guda daya ya dauki daya, da akwai Dan distance tsakanin su but he keeps staring at her, kawai Yana tunanin she's the cause of his problem right now, yasan inda Babu ita he won't be like this and bintu won't be threatening him, "Wai wane Tasha ake hot movies . " Faiz ya Yi breaking silence din Yana daukan remote, tana Kai popcorn bakinta tace "Ni ban kallo...so ban sani ba..." Ta amsa feeling very weird as sitting in same room with this guy at this time is bad, "Me yasa..." Ya fada ya a searching channels din, "Haka nan..." Ta amsa mashi, Bai sake cewa komai ba ya Shiga wata Tasha yaga Ana wani movie jumanji, tsayawa yayi Yana kallon the funny act of Kelvin Hart, ajiye remote din yayi shima ya bude nashi popcorn din, "Kou ki tambayeni how bintu is..." Ya fada "Am sorry...abun Yana Raina..."ta fada tana juyawa ta kalleshi before adding "Wai what happened to her..." Ta tambayeshi, "Hmmm asirina ya tonu..." Ya fada putting popcorn bakinshi, "Wane asiri?.." Amira ta tambayeshi tana paying all her attention on him, shuru yayi Yana tunanin ya fada Mata why she's angry at him, he feels kou ya fada Mata it won't change anything, it's confirm that she doesn't want any relationship with him, why should he stup so low again, ya fada Mata Yana sonta ba sau Daya ba Amma she's not taking him serious, he feels yafi karfin abunda take mashi, "What secret..." Amira ta katse mashi tunani because Batason ta ganshi tana tunani, it gives her dirty thought, sai ta dinga ganin kilan he is thinking of yanda zaiyi Mata ne, kallonta yayi yace "Da...akwai abinda ta gano game Dani...and the thing is abun is not so serious...to the person I wrote it for..."ya fada Mata Yana Dan taunar abinda ke bakinshi, Amira Kallon shi tayi, kaman tayi shuru sai Kuma taga that won't he fair, "Pls...if you don't mind may I know what it is?.." ta sake fada sounding so normal kaman she's having a conversation with a female friend, it's part of abinda ke Bata mashi Rai, she talks to him with no single affection kou care, yanda take kashe voice in tana magana da Ahmed is something he wishes she will give him kou da kuwa sau Daya ne, kallonta ya tsaya yayi for a moment kawia sai yace "It doesn't matter...I just pray she's ok before in dawo gida..." Ya fada Mata atakaice Yana Dan hade Rai "Ok...am sorry am intruding..." Ta fada mashi tana maida duban ta ga kallon dake magana "Kinsan.. it's about a girl...I love her so much Amma ban iya fada Mata...so I decided to be putting my feeling in written...now she have seen it..." Faiz ya fada kaman an fixgi maganar daga bakinshi, idanuwa Amira ta zaro don she didn't think he is talking about her don har ta fara tunanin this guy is a Casanova that sai yace Yana son wannan Yana son wancan, this is the real reason she can never take him serious "That's bad..." Amira ta fada before tayi adding "Ka fada Mata she's the only one Babu wata...."Bata karasa ba yace "Even when she saw everything?...she saw how I pour my whole heart out on a paper... right now wani irin haushi nake ji...I feel so much anger that I feel like doing something stupid...kawai kana son mutum shi Yana son wani...wata tana sonka Mai kana son wata... " Ya fada cikin wani irin murya Yana kallon ta kasan Ido, Amira Shuru tayi har sai da ya Kai karshen maganar shi tace "Hmmm doing something stupid won't really help... remember when I try tohe has kill myself?... yanzun ina godiya ga Allah I didn't die...don yanzun na San wani hanin baiwa ce..." Ta fada so sounding calm remembering what she went through a lokacin, faiz was looking at her Bai kou blinking "At times zakaji kaman...the world is coming to an end...komai naka yayi tsaye...ka nemi happiness ka rasa...duk jin dadinka ya gushe...but I believe something good will come our way..." Amira ta fada sounding so strong as she have experienced all she have mentioned, idanuwa fajz ya lumshe yace "Even if baka samu abinda kakeso ba?..." Ya tambayeta shima tamkar he is speaking to a friend who he trusts "Sosai...I didn't get what I want...and still gani Nan ...am happy...now..." Ta fada voice dinta na Dan rawa, "Pls...take me as a friend....tell me...what it is...." Ya fada Yana kallon yanda yanayin ta ya sauya, Amira that feels so empty all of a sudden ta daga idanuwanta ta kalleshi before tace "Habib..." Assalamu alaikum suna na maryam nasir wacce aka fi sani d GOLDEN COLLECTIONS MUNA SAYAR DA ATAMFOFI,BEAUTIFUL ABAYA,KAYAN KITCHEN, NIGHT WEARS AKAN FARASHI ME SAUKI INA ZAUNE A KANO MUNA AIKA KAYA KO INA,MUNA DA GLOWING SOAP,D WHITENING CREAM, MUNA SAYAR D SHOWER PERFUME MUNYI BONANZA DUK WANDA YA SIYI TURAREN WANKA DAYA ZAMU BASHI NA JIKI KYAUTA zaku iya samunmu a wannan number 👉🏻07030664010 😊😊 Alhamdullilah 2/23/21, 8:51 AM - Ummi Tandama: Mata da akwai kayan Mata kala kala, daga na Sanyi, na mallakar kasa, na Bata gaban kishiya na dambun nama Mai kyau sosai, ciccibi, Naman akuya Mai tarin sirri, Goron tula syrup, tsimi Mai kyau, Zuma Mai kyau,. Duk kyauwun ki ki Kara da wanka, ki tabbatar Kar ace gidan ki babu anything na kayan gyara, yanda Kika iya budgeting kayan kwalliya kayan Miya kayan gayu Haka Zaki dinga budgeting kayan Harkan bedroom, in har sex life dinku is boring aure Bai lasting, amma in har duk chakwakiya da zaayi Kuma dare yayi Ana Samun yanda akeso wallahi sister Baki mantuwa, da akwai amarya set daga 20k zuwa 100k medium Kuma 50k Wanda ke dauke da har su ciccibi da Naman akuya da dambun nama, sai shi Kuma na 100k zaa hada maki da Royal jelly da ma wasu suppliment masu kyau. Pls sister ki gyara, in ku biyu ne ba asiri yasa ya makalewa yaruwar ki ba, wasu sai suce asiri ne, well not all is asiri, Yana tsoron yayi Mata anyhow ta hanashi abun arziki, in har ita ta Fara gyara then ta gama dake don duk abunda zakiyi ba lallai ki burgeshi ba, you're welcome to buy from us. 42 Faiz was so happy and excited she mentioned this name, he is so honored she says it, he wants to hear about it, Zama ya gyara Yana kallonta yanda Amira ta Dora hannu daya Kan goshinta tana murza wajen ahankali, she doesn't know why she even mentioned his name in the first place, kawai Haka Nan it's relaxing and he nice to talk to, da akwai mutanan da Haka Nan you feel free with, she feels free with him, "Me...yayi maki pls..."faiz ya fada Daya gan Tana ta murza goshinta nonstop, "Ban...son...maganar...."ta fada about to break down, faiz ajiye container din popcorn dinshi yayi ya Mike ya koma kusa daita Yana cewa "Am sorry...pls...tell me... Wallahi I can make him pay..."ya fada Mata Yana zaune kusa daita, kanta kasa ta Dan daga Idanuwa da suka sauya kala tace "Ban...son maganr...shi...I shouldn't have said anything about him..." Ta fada kaman zatayi kuka, daka ji yanda take magana kasan she's trying not to cry, she's trying so hard to be ok and strong, "Pls...tell me...take me as your friend...I want to know..." Faiz ya fada cikin very low voice, sake daga Idanuwa tayi ya kalleshi, she wants to tell him, but how, what will she tell him because she can't tell him that this guy took advantage of her for years, get her pregnant and dump her, ta Gama mashi karyar Nasir is her brother and now she should Burst her own bubble, "Kawai...he... betrayed me....ya hanani soyayya da...kowa... we loved each other...we share things..."  Da sauri faiz da duk jikin shi ke rawa yace "What sort of things?.." ya tambayeta sounding so inquisitive, "Everything..." Ta amsa mashi bakinta na kyarma, "Did he sleep with you..." Faiz ya fada sounding so anxious of the next word that would come out of her mouth, his heart is almost jumping right now, it's like waiting to hear someone pronounce your death warrant, "No..." Ta amsa mashi sounding firm, ajiyan zuciya faiz ya saki tare da Dora hannu Kan zuciyar shi yace "Thank God..." Ya fada in a very huge relief, murmushi Amira ta saki ta kalle shi sai yaga tears a face dinta, yanda yace thank God ya nuna cewa if he knows what Habib did to her bazai dauki hakan ba, he won't endured it, that's why Ahmed is her only choice, "Har naji Sanyi cikin raina...but wait...why are you crying..." Faiz ya fada Yana kallon ta, her head is down and tears keep rolling on her face down to her hands dake nadde Kan legs dinta, "He...went abroad yayi karatunshi...I waited for him..." Ta fada tana kuka wishing tana iya kuka ta samu saukin abinda take ji, she just pray someday tayi Dariya Kam wannan abun, ance something that made you cry will surely make you laugh someday Amma she doubt if abinda Habib yayi Mata will ever make her laugh, "Go on..." Faiz ya fada as he thinks he knows what happened next but wants to hear from the horses mouth, "He came back... looking good... handsome... classy...sai Kuma yace...ban dace dashi ba..." Ta fada Yana hawaye, Dariya faiZ ya farayi Yana cewa "Bastard...wato ke Baki dace dashi ba...funny..." Ta fada Yana Dan Dariya, "Gaskiya Bai da hankali if har yana ganin ke Baki Kai ajinshi ba...ni har ya bani tausayi wallahi..." "Aa...nice abun tausayi... because it wasn't just a relationship... it's a sexual affair..he impregnated me...and dump me..." Amira dake hawaye ta fada cikin ranta, "Pls I beg you stop crying because of that...ni bangan abun kuka Nan ba...I know you loved him...Kuma yanzun Allah ya baki wani...kou ince wasu..."ya fada Mata "Yes...am trying to tell you...wani hanin baiwa ce... lokacin my world crashed...Amman yanzun alhamdullilah.... that's why kake ganin ban son yiwa ahmed partner a relationship... because he is my everything..." Tana Fara Wannan maganar faiz ya mike ya koma wajen shi, kou kadan Bai son Tana kawo maganar ahmed in suna Magana, duk yanda yake jin Dadi data Kira Ahmed sai yaji wani bakin ciki ya taso mashi, Yana komawa wajen shi  yace "Allah ya kyauta. Bayan sati guda. Bintu have changed from that elegant beauty to someone else, ta rame sosai tayi duhu, kullum cikin kuka take, Bata wuni Bata karanta diary din like sau uku kou hudu ba har ta hardashe wasu abubuwan daga ciki, inda she can do without reading it da abun zai zo Mata da sauki but now she can't do without reading it, the more she reads the more she hates him, ya bar Mata message da calls Amma she never picked any of his calls likewise bata replying messages dinshi that he says nothing but  telling her he is sorry that he loves her ta yafe mashi tayi mashi magana, tasna it's all lies kilan ya Gama da Madam secretary dinshi and wants to come back to her, Babu abinda za fada Mata that will make sense to her because ya riga ya nuna Mata Bai sonta, yanda ta dinga murna zuwa kasar waje tare daita is among abunda ke Kona Mata Rai, wato ita ba mutum bace, she sees no reason to forgive him, data kunna data zataga ya tura Mata message tare da picture Yana nuna Mata kayan babies da yake tsaye Amma kou a jikinta, she even know hardly cikin ya zaune as kullum cikin matsanacin ciwon Mara take, if ta kalli message da yake Mata sai ta Fara sabon kuka tana tunanin inda Haka yake Mata before now da bazata Shiga damuwa ba sosai because she knows Yana sonta, amma kaf wayarta Bata da single message of love from him sai ita da take ganin Wanda take tura mashi,  Amma yanzun he wants to  show he she's important just because she's crying his baby. Right now ta kwashe dukan kayanta dake cikin closet din Gidan ta maida cikin bags dinta, duk kayanta kitchen dinta ta maidasu cikin kwalin su sai ta bar very few da zasu Yi amfani dashi,  Babu abinda take ci sai dai masu aiki su dafa abinda suke so suci, she only take tea shima don Yana liquid, she's going to use his own diary against him on har yace Bai sakinta, she made the family see reason with her, tunda har ta kasa hakuri despite all the begging from hajiya kadijatu then she knows she won't forgive,. Tunda take Bata taba jin mutum ya fita ranta kaman faiz ba, in ta kwanta da dare sai ta dinga tunanin suna Chan suna dirzar kansu tunda Daman masoya ne. A Malaysia Kam Amira da faiz are getting close by the day, da akwai halin da mutum zai dingayi da zai dauke maka hankali, faiz have been a total gentle man that he caption small part of her heart, she will laugh freely with him, have a discussion with him,  sit late night gisting with him, the good part is kou kadan baiyi yunkurin tabata kou wani Abu ba,  Bai da wani bad character, he let her speak to her parents everyday, sunyi shopping kaman hauka, they both Kaya over 3 million duk from his account Amma Kuma she will surely give him back his money kou yaso kou yaki, kayan da suka Saya yayi yawa sosai that the person taking care of them yace a saka a sea shipment Amma yace Lou nawa ne ta sama zaa kawo Mashi that bazai iya jira wata uku ba, kullum suna fita don yin abinda ya kawosu Amma Kuma shi wannan Bai daukan good hours biyu sai su shiga gari su cigaba da harkokin su, duk inda zaa gansu sai kayi tunanin couple ne,, he have her pictures kala kala Amma Bata sani ba, zaiyi kaman Yana latsa waya Amma Kuma ita yake capturing,   the only thing that is weghing him down right now is bintu, Yana damuwa kanta sosai Amma Kuma Zama tare da Amira na Saurin yaye mashi damuwa, she's becoming so friendly with him, yanda take Dariya kusa dashi gives him happiness, har Dan shagwaba take shima yayi duk su dinga dariya,ita da Amira tana tunanin it's not good to judge book by it's cover, he behaves bad Amma Kuma he isn't bad, in yaga Abu sai yace it will fit her duk yanda zataki sai ya saya mata, ya sayi Kayan baby kaman hauka Kuma baa Gama saye ba don yau ma bayab sun  Gama abinda kawo su suka sake cigaba da shopping dinsu, yau bangaren kayan bacci da Kuma inners Amira ta leka, suna dab da Shiga ta juyo tace "Now... you wait here...in na Gama...kazo ka biya kudin..."ta fada mashi har da nuna shi da yatsa, Dariya yayi yace "Amma kin rainmin hankali...Haka Nan sai inzo In tsaya Nan Kama Mai gadi...abeg shift make I pass..."ya fada Mata Yana neman bangajeta ya wuce, Dariya ta farayi tace "Kayi wajenka daban inyi nawa daban..." Ta fada mashj tana biye dashi "Kafata kafarki...now let's go..." Ya fada mata, Nan suka Shiga katon wurin da Babu abinda ke da akwai sai kayan bacci, panties, underwears na maza da Mata, it's so beautiful, Amira Bata  taba ganin most of the items here ba, she really wants to buy for herself Amma wannan bawan Allah dake biye daita kaman bindi won't let her,  she was just looking but won't pick anything, tana zuwa wajen wani bra dake hade da kayan bacci ta tsaya Tana kallo ta rsa yanda zatayi, kawai sai taga ya saka hannu ya dauko Yana cewa "You will look beautiful in this... seriously..." Ya fada Mata, juyowa tayi ta kalleshi taga ya Dora rigar bisa chest dinshi kaman Yana auna kanshi dashi Sannan Yana kallonta measuring her height chest with his eyes, Baki ta murguda mashi ta dauke kanta, Dariya yayi, amira dai hakura tayi taga in har zata biyewa wannan bazata sayi komai ba sai ta ajiye kunyar gefe guda ya fara siyayyar daya kawota, she will take a bra and place it on her chest looking at the design while shi kuma Yana biye daita Yana fantasying cikin ranshi wishing he will see her in one one of those clothes one day, he wears normal look that made Amira feel free Amma deep down there's nothing normal right now, yanzun Yana saka very tight inner that kou ya samu matsala she won't know balle ta tsani halinshi or something don Bai mance irin attitude din da ta dinga bashi lokacin da yayi hugging dinta a office ba, he saw her place a beautiful pant Kan waist dinta for a second yayi kaman Bai ganta ba amma he is watching,  "Ki daukowa bintu uku irinsu..." Ya fada kanshi gefe, juyowa tayi ta kalleshi taga he is not looking at her but was talking to her, "Ai Kai kasan size dinta...come and select for her..." Ta fada mashi "Abinda zai shigeta... will surely enter you..." ya fada with a smile Kan shi kasa looking so innocent Bata San wnanan guy din is a panty ripper if he chooses to ba. He followed her bumper to bumper as she select beautiful undies, "Rabbi...rabbi have mercy on me..." Faiz ke fada cikin ranshi as he watches her pick beautiful inners, sai da suka Gama shima yayiwa Kanshi selecting wasu  suka bar wajen, yau da wuri suka koma ciki, she's so anxious about some of the Kaya and she' wants to see how they will look on her, "Bari in Shiga bathroom ingan hoe beautiful mine will be on me..." Ya fada Mata Yana Saurin shigwa ciki, it's like suna tunanin same abu lokaci guda, shuru yayi ya shige, Bai Dade ba ya fito alaman ya Gama, Basu Dade ciki ba suka sake fita yawon ganin gari again, she's never tired of walking in this town, da akwai wani farin cikin da take samu when ever she walks here, walking with this guy alone gives joy and happiness,duk Yan joint dake around wajen Nan suna Dan zuwa, da akwai wajen shakatawa sosai that sai kaga kaman kana a aljanna, "Wai me zai Hana mu leka club..."faiz ya fadawa Amira, idanuwa ta zaro tace "club!!...ka rufa min asiri..." Ta fada Tana Dariya "Ai ba wani Abu bane... it's part of experience...pls don't say nay..." Ya fada Mata "Nidai Babu inda zani...sai dai mu koma gida Kai kadai kaje ka dawo..." Ta amsa mashi, "Pls I beg you...in baki je ba I will Never give you my phone again..."ya fada kaman karamin yaro har da wani turo Baki "Club fa duk maza ne ba Mata "Ba wani Nan...da akwai Mata... muje in duk Mata ne muna shiga zamu dawo..." Ya fada Mata, Haka Nan she doesn't want to hurt him because already sun Zama friends, Bata son fada mashi no at all, "Promise?..." Ta tambayeshi '"ccross my heart...ai kou ba komai ya Zama Dole inyi kishin ki..." Ya fada maat sounding calm, "Tam... shikenan..." Ta amsa mashi, da sauri faiz ya Kira Wanda ke ya wo dasu ya fada mashi yazo ya kaisu bad ass club around, "Yanzun dai mu koma gida...ki saka wando da Riga..." Faiz ya fada bayab ya Gama waya "You're not serious..." Ta fada tana barin shi inda yake tafiya ahankali "Yo saka wando wani Abu ne... it's nothing ai...kawai ki rufe gashin kanki...Baki ganin yawancin matan garin Nan...bafa Nigar kike ba...pls muje.." ya fada Yana binta da sauri "Nifa ban saka wando...Haka Nan in dinga tafiya cikin wando?.." ta fada sounding angry at him, "Ok shikenan...yau in ba Babu Mai bacci Cikin mu..." Ya fada Mata, da Sauri ta juyo ta kalleshi tace "Meaning..." Ta fada tana kallon how naughty he looks, "Oho... shafa kiji..." Ya fada yana wuceta da hannunshi cikin aljihunshi,da sauri ta bishi tana cewa "Ka sai San ban da wando cikin kayana...sai indai sayamin zakayi..." Ta fada Yana binshi da sauri as he walks faster, faiz dake gabanta murmushi ya saki tare da lumshe idanuwa, kafin su koma wajensu sai da ya Saya Mata wando da Riga, shi kanshi wando crazy ne tana ganinshi tace Sam Batason shi ya nuna in bashi zata saka ba he won't go with her and zai nuna Mata fushinshi, bataso ba ta amshi wandon ya samo riga Wanda zai Dan wuce wajen ass dinta ya Mika Mata, biyan kudi yayi suka koma, Yana falo Yana sauya Kaya ita Kuma tana ciki tana Jan wandon jikinta da kyar sai fushi take tana kumbure kumbure, tana Gama sakawa taga kafa Daya ya Dan nuna cinyarta kadan, "Wallahi ban fita haka..." Ta fada Tana komawa ta zauna, faiz na Gama shiryawa ya zauna Yana jiran ta fito, he waited for good 30 minutes don driver ya Dade da kiranshi Bata fito ba, bakin kofar dake rufe ya tsaya yace "Ki fito mu tafi Mana..." Ya fada Yana tsaye Bakin kofar, harara Amira ta watsawa kofar tace "I can't go out with those clothes..." Ta amsa mashi, budewa yayi ya hangeta zaune looking so sexy, "Awesome... you look great..." Ya fada Yana karasa cikin dakin, harara Amira ta Watsa mashi, these eyes are something else, inda zaa tambayeshi what's the sexiest thing in her zai ce her eyes, in sau dubu zata kalleshi dasu sai yaji Yar, if shine na mijin da zata aura all he needs to get arouse is her eyes, Yana kallonshi zai kusanceta, he knows for sure zata Sha wuya hannunshi because Bai ganin zai iya kyaleta with these eyes, "Do that again..." Ya fada Yana karasowa bakin gadon, Bai karasa ba ta sake kallonshi tare da murguda Baki tana mashi kallon sama da kasa, tare da rufe cinyarta dake waje, Dariya fajz yayi Yana biting button lip dinshi yace "Your hair needs some work..." Ya fada Yana kokarin taba Mata gashi, da sauri ta kauda kanta tareda buge mashi hannu, "Ban so..." Ta fada sounding a bit angry, "Kina so Mana...ki Bari...in Dan daura maki..." Ya fada Yana sake Kama kanta yayinda yake tsaye a kanta Tana zaune a gabanshi, kokarin mikewa Amira tayi ya Kama shoulder dinta ya turata Kan gadon "Stop it..." Ya fada cikin command da iko, shuru Amira tayi gabanta na dukan uku uku, faiz Lumshe idanuwa yayi ya shafa kanta, it's the best thing he ever touched with his hands, he touched the tip before ya saka hannunta biyu cikin scalp dinta ya murza feel her hair, he was loosing so much sanity "Kinga...ya..kamata...a wanke...maki...Kai..." Ya fada voice dinshi na rawa "Naji...pls stop touching my hair..." Ta fada mashi as she feels the stroke of his hands on her head and it's really terrible, it's like wajen Yana scratching dinta ta samu Ana Sosa Mata, "Then ki tashi...mu tafi..." Ya fada Mata, Babu musu ta Mike sai gashi they stood few inches away from each other, tamkar ya kamata ya rungume Haka yake ji, Amira was feeling so uncomfortable, kusancinsu yayi yawa, "Dan...matsa..."ta fada jikinta na rawa "Ki... wuce..." Ya fada Mata, she feels all his breath on her face just as he feels hers dukda ba tsawon su Daya ba, "Ta Ina...Zan bi..." Ta fada tana daure face like she's not Amira, tana ganin daure face da tamkewa will help her out of this, "Let me pass Mana...kou an fasa..." Ta fada sounding angry, "Baa...fasa ba...zo...ki wuce..." Ya fada Yana Dan kaucewa ya Bata waje don wucewa, da sauri Amira ta fara juyawa don ta bar wajen, faiz was just looking at her waist and he feels he can't just be this perfect gentle man, he is not this gentle why should he pretend to be another, kaman daga sama ya Kama hannunta ya wani jawota ta fada jikinshi Assalamu alaikum suna na maryam nasir wacce aka fi sani d GOLDEN COLLECTIONS MUNA SAYAR DA ATAMFOFI,BEAUTIFUL ABAYA,KAYAN KITCHEN, NIGHT WEARS AKAN FARASHI ME SAUKI INA ZAUNE A KANO MUNA AIKA KAYA KO INA,MUNA DA GLOWING SOAP,D WHITENING CREAM, MUNA SAYAR D SHOWER PERFUME MUNYI BONANZA DUK WANDA YA SIYI TURAREN WANKA DAYA ZAMU BASHI NA JIKI KYAUTA zaku iya samunmu a wannan number 👉🏻07030664010 😊😊 Alhamdullilah 2/25/21, 11:35 AM - Ummi Tandama: Mata da akwai kayan Mata kala kala, daga na Sanyi, na mallakar kasa, na Bata gaban kishiya na dambun nama Mai kyau sosai, ciccibi, Naman akuya Mai tarin sirri, Goron tula syrup, tsimi Mai kyau, Zuma Mai kyau,. Duk kyauwun ki ki Kara da wanka, ki tabbatar Kar ace gidan ki babu anything na kayan gyara, yanda Kika iya budgeting kayan kwalliya kayan Miya kayan gayu Haka Zaki dinga budgeting kayan Harkan bedroom, in har sex life dinku is boring aure Bai lasting, amma in har duk chakwakiya da zaayi Kuma dare yayi Ana Samun yanda akeso wallahi sister Baki mantuwa, da akwai amarya set daga 20k zuwa 100k medium Kuma 50k Wanda ke dauke da har su ciccibi da Naman akuya da dambun nama, sai shi Kuma na 100k zaa hada maki da Royal jelly da ma wasu suppliment masu kyau. Pls sister ki gyara, in ku biyu ne ba asiri yasa ya makalewa yaruwar ki ba, wasu sai suce asiri ne, well not all is asiri, Yana tsoron yayi Mata anyhow ta hanashi abun arziki, in har ita ta Fara gyara then ta gama dake don duk abunda zakiyi ba lallai ki burgeshi ba, you're welcome to buy from us. 43 Amira felt something huge erupt in her, faiz rungumeta yayi ya Dora kanta Kan chest dinshi tare da sakin Ajiyan zuciya, Amira Bata yi kokarin kwace kanta ba because she loves this too, gani take Babu jikin mutumin da zai Kai nashi dumi ba, he have this broad chest that zakaji kaman an lullube ka da bargo, she's so comfortable a chest dinshi that she forget who she's together with, faiz jin wani irin natsuwa yayi tare dashi and he feels this should last for ever, she's so fragile and he wonders why the bastard called Habib will dump her, she's one woman he can never get tired of hugging her, ganin she didn't stop  him ya sa ya saki wani irin ajiyan zuciya ya sake hugging dinta so tight Amira Bata San sanda ta rike Rigar shi wajen kugunshi tare da Dan hada da fatan jikinshi, it feels so good, bakinshi ya Dora Kan next dinta Amira ta fara kyarma, "Ba...mu...zuwa..." Was abinda ta fada out of control as she feels tana neman zaucewa feeling his mouth on her neck.. "Zamu..tafi...but pls...let me...hug you kadan...this...ustaz thing...is not for...me..." Ya fada cikin muryar da Bai Kama da nashi ba, he is so going crazy right now, "I promise... it's...all I need... nothing more..." Ya fada Yana sake hugging dinta kaman zai maidata cikin jikinshi, hannunshi biyu na zagaye da bayanta ahankali ya Dan matsar da  hannunshi kasa zuwa daidai waist dinta ya matse waist dinshi da nata Amira sake rike shi tayi tana cewa "Enough..." Fada as she can feels his erection very hard, "Pls...two more.. minutes..." Ya fada Yana sake pressing dinta to his body tare da sakin Nishi inform of a moan "Pls...stop it..." Ta fada jikinta na rawa As she knows what will lead to if har Bai daina ba yanzun, she feels his urge, his warm body was getting warm, "Wallahi ka Bari...kou...in fadawa... alhaji..." Ta fada cikinta na rawa tanaji kaman zai karya Mata kashin baya sabida yanda yake bending dinta, "Pls Mana..." "Ka Bari!!!" Ta daka mashi tsawa da sauri yayi loosing grip dinshi amman Bai saketa completely ba, tana jin saukin rikon ta kwace kanta daga gareshi ta bar falon Kaman walkiya, faiz tsayawa tayi dafe da goshinshi, he wishes he can just strip this girl naked and get down with her a wuce wajen, shi kawai  he want her, he desire this girl, her body is something else, juyawa yayi ya shjga bathroom, Amira komawa falo tayi ta zauna sai breathing kawai take, she's so speechless, ita kawai she feels in da ita Yar yarinya ce da zata sake dashi yayi yanda yaso daita in yaso daga Baya ta tuba amma she have been there,she knows what comes with letting man handle you, she knows the results dake biye dashi then she knows about the  pain and agony dake bayan pleasure din dukda ita ba wani dadin abun ta sani ba because it's always hard from the first, sai Nishi take kaman tayi gudu, dukda ya saketa ta bar inda yake she still feels his body in hers, ji take kaman Tana jin motsi tayi Saurin juyawa to see if he is the one Amma Babu kowa, shi Kam faiz yana cikin bathroom yana fama da kanshi, it took him good 30 minutes to feel better but not ok, kayan jikinshi ya cire ya fito sanye da robe, Yana shigowa falo ya kalli Amira data kauda kanta gefe yace "Kai Madam secretary your body na wire..." Ya fada sounding funny kaman nothing serious happened, "Gaskiya Ina kishin Ahmed..." Ya fada Yana wucewa inda Kayan shi suke, Amira kawai sai wondering irin wannan mutumin take, wato he takes everything as joke, he wants to  make it it look as if it's nothing kawia don Kar tayi fushi dashi, "Ki bani mintu biyu in shriya sai mu tafi..." Ya fada Mata Yana saka boxers, hanza tayi dashi cikin ranta Kam already ta ayyana she's not going anywhere sai in dai daga yanzun ya hanata wayarshi, it's only 1 more week and kou batayi magana da yan gjda ba she's going to manage, kawai she feels she should avoid him don Kar a samu matsala because he is so fucking good, he have jiki da bazaka damu a lullube ka dashi ba, Tana ji Yana kikiniyar saka  Kaya ta Mike, baya ta bashi still wearing her very tight jeans tace "Gaskiya...ban iya zuwa..." Ta fada mashi atakaice, "Why pls..." Ya fada Yana saka wando "Haka Nan...ban son fita...am not comfortable like this..."ta amsa mashi atakaice "Zamu Bata dake fa..." Ya fada Mata, afusace ta juyo gareshi sai taga ya saka wando Amma his broad chest is out Babu kaya, gani take dukda Tana using kayan organics skin dinta Bai Kai nashi kyau ba, he just stood there and stare at how she's looking at him wani irin murmushi ya saki, she was so ashamed of herself, that's macen data Riga ta San namiji for you, they admire men without shame, yanda ta kalleshi kasan burgeta yayi sauke idanuwanta kasa tayi before tace "In ni matarka ce...kou kanwar ka...zaka yarda in fita Haka?.." ta fada mashi "Eh..." Ya amsa Mata Kai tsaye Yana tsaye Bai da niyar saka Riga as he knows she loves his skin too just like bintu, she always love touching his body, most of the time nuna Mata yake Bai so don Haka dole take kyaleshi Amma inda zai barta she will touch him from morning to night, "I doubt that.... ahmed will never let me go out like this..." Bata Karasa ba yace "Pls in Ana maganar arziki ki bar sako Mana ahmed...I beg you..." Ya fada Yana danne fushin shi don duk yanda yake cikin nashadi da ta kira sunanshi sai yaji wani irin Bakin ciki, "Ai gaskiya ce....Haka Nan nake sakewa da Kai... you're not a good person..." Ta fada atakaice tana barin falon ta koma ciki, "Fuck!!." Faiz ya fada Yana wurgar da rigar hannunsshj Wanda da yayi niyyar sakawa, Amira na Shiga ta shjga cikin bargo ta kwanta tare da hugging pillow, "Wai with this girl komai is problem...I get close to her and any small problem she push me away..."ya fada ciki takaici, rigar shi ya dauka ya saka ya shjga dakin ya tarda ta kwance, bakin gadon ya zauna yace "Am sorry... it's just a hug.. nothing more....." Ya fada Mata, banza tayi dashi "Pls ..Kar kiyi fushi Dani...Kinga bintu is not talking to me.... hajiya is not picking my calls... you're the only person am free with...bazan Kara tabaki ba...I promise...and about the club a barshi..." Ya fada Mata sounding very calm, banza tayi dashi ta kauda kanta gefe don ma Kar ya gan face dinta "Kinji...say kinyi hakuri..." Faiz ya fada mata, still Bata ce komai ba, he spent sometime Yana Bata hakuri Amma she's not saying anything mikewa yayi ya bar dakin, shiryawa yayi ya bar dakin, he stayed out late kafin ya dawo, tun data wannan ranar ta fita Harkan ta, abun ya dameta as kou magana Bai Yi Mata, da ita da Babu Suka koma Daya, good three days Yana banza daita she misses going out with him, she misses the petty talks, the eating out, fajz is so fun to be with and she misses him, before in yajita shuru zai leka dakin yace "Come out..." Haka zata fita Bata sake komawa ciki sai in bacci zatayi, she much love watching movies that at times zata gan ya rigata Fara bacci, taba kallon yanda zai kame Kan kujeran da yake kwance, she hardly see him now, yau Kam wajen karfe 12 na Rana ta fito ta tardashi zaune Ya fuskanci kallo Amma da ka ganshi kasan ba abinda yake ganewa because hankalin shi Bai kusa, he is so far away, it's few days to go back home and Yana tsoron halin da zai tarda Bintu, he doesn't know if she have forgiven him because shima ya gaji da texting da calling dinta ya daina Kira, he wants to go back home and ask for her forgiveness, he knows what she wants and he knows the kind of look she admires he will give it to her, ga Amira Kuma, right now be feels he should just let the love lay down, he should let it be, if he wants to have her ba fin karfin shi tayi ba and he can do it Amma wane Dadi kw Cikin abinda zakayi na minutes and remain burden for life, Bai son more damuwa fiye da abinda yake ciki yanzun, he sense she came out and was staring at him Amma Bai kalleta ba, "Let's go out..." Yaji ta fada mashi, sai ka rantse ba mutum yayi magana ba,kou blinking baiyi ba Balle ya nuna alaman he heard her, "Kaji..." Ta sake fada Mata tare da ajiye pride dinta gefe ba don komai ba sai don she's suffering maybe more than him, he makes her laugh alot that she just can't ignore him, "Pls..." Ta fada mashi, "Ga...Kofa... kindly go and leave me alone..." Ya amsa Mata not looking at her, batasan duk yanda yake son abu in har yaga abun na neman zame Mashi matsala he can easily let go dukda she's difficult to let go don inda it's easy da tuni ya fita Harkan ta, "Ai Babu inda na sani...pls muje tare..." Ta sake fada mashi "Am not in the mood of going out..." Ya amsa Mata atakaice, '"tou am sorry..." Ta fada sounding very calm, juyawa yayi ya kalleta feeling happy she said sorry, face Dinshi Bai nuna he is happy ba Amma his heart is jumping, for someone to tell you sorry means you're important "For what?.." ya tambayeta Kai tsaye "Naga kana fushi Dani ... you go out alone... you don't call me to eat sai indai ni naji yunwa na fito... you don't care about me anymore and ban son hakan...so am sorry...ka bar fushi Dani..." Ta fada mashi kanta kasa, Bai San sanda ya saki murmushi ba, "So you're saying sorry because you miss me or because you miss things that comes with me..." Ya tambayeta,. Kanta kasa with a smile tace "Both..."da Sauri ya nuna ta yatsa yace "Don't decieve me...Kar ki sa inji Dadi Bayan karya kike min..." Kai ta girgiza mashi tace "Am not joking...da gaske nake... you're so fun to be with...kawai har tunani nake if har muka bar kasar Nan...I won't have much time with you anymore..." Ta fada saying abinda take tunawa duk Wanda suka fita suna yawo kou duk sanda suka dawo gida suna Dariya when he make funny jokes, Bata taba bude Baki tana Dariya a gaban namiji kaman yanda take Dariya har da rike ciki a gaban faiz ba, it's like sun San juna for cry long "I think today is the happiest day of my life..." Ya fada in a calm voice Yana kallonta, Dan kanta ta daga suna hada Ido, she feels something and she will never admit it, she will never let her heart say it balle bakinta ya fada, if her heart dare say it then she's a betrayer and ungrateful, not after all ahmed did for her, he is the only one that is allowed into her heart, ahankali faiz ya mike ya ware Mata hannuwa "Pls come on..."ya fada Mata, she really wants to be in this arms again Amma she's scared, "Pls...no...hugs...no touch..." Ta fada in a way that be won't be angry because already she knows Bata son fushin shi, "Just... this once..."ya fada Mata, Bata sake mashi gardama ba ta taka ta Isa gareshi ta Shiga in-between ihis hands ya zagaya hannunshi da jikinta. Now sun koma gidan jiya and more better since they walk together holding hands, in suna cin abinci he do feed her, duk Bata cewa komai, she will willingly accept with laughter, Ana gobe zasu bar Malaysia faiz ya tabbatar da an Kai masu kayansu warehouse da zaa saka masu a jirgi, an fada mashj kudin shipping sannan zaayi clearing dinsu a gida, cikin kayan har da some of the samples na kwakwan Malaysia, yau he told her bazasu fita ba instead they should stay indoors and watch movies and gist, wani film Mai suna friends with benefits suke kallo Wanda Mila Kunis da Justin Timberlake sukayi, it's captivate attention dinsu as they all want to see how it's going to end, ya Fara da sunyiwa junansu alkawarin zasu Zama friends that bazasuyi kishi da junansu ba kowa will date who ever he wants and they will talk about dates dinsu, faiz da Amira na zaune Kan kujera Daya close to each other sai popcorn dake tsakaninsu fajz na Dan ci Amma Amira wants to see how it's going to end that kou popcorn din Bata ci, faiz ya lura da yanda ta zurawa tv Ido popcorn ya dauka ya Kai bakinta ta bude Baki ta amsa, da akwai inda Justin ke fadawa Mila Idanuwanta kaman na mage, he laughed and say "Kaman na Amira ba..."kallon shi tayi ta murguda mashi Baki, friend shio Dinsu go on for a while yayinda duk Basu dacewa a relationship sai kawai sukayi deciding to have sex without affection, they accepted the deal that Babu single affection kawai sex ne, if you see yanda suka kalli wajen romance din, Amira ce ta Dan sauke kanta ta dafe goshinta tana Dan murza shi feeling hot inside,fajz Kam danne third leg dinshi, yasan any slightest mistake Yanzun matsala zaa samu, gashi romance dinsu yaki karewa, ban da moaning dinsu Babu abinda ke tashi a dakin, of all the fun part cikin film din wajen made it look bad for them, faiz kasa hakuri yayj ya matsa kusa daita ya dafa shoulder dinta tare dayiwa wajsn kiss Yana cewa "It's so hot in here..." Ya fada rubbing her back, Amira juyowa tayi ta kalleshi Bata San sanda ya Dora bakinshi Kan nata ba, the feeling was something else, Amira Bata kou hanashi ba, he was so dominant, bakinta kawai yake Sha yayinda ya dake da shafa shoulder dinta, he moan while kissing her, bakinta is so sweet, she's not so comfortable with this but right now she's not saying no as she's enjoying it, tamkar a dauki auduga a dinga shafa maka a jiki Haka take jin hannunshi, "My goodness... Amira...Dan..Allah... marry.." fauz ya fada bayab ya zare bakinshi daga nata, Bai karasa ba ta Dora hannunta Kan bakinshi kawai sai ta sake maida bakinta Kan nashi, it's like kana jin yunwar Abu an baka, faiz was busy kissing and smooching her shoulder downward, jawota yayi ta dawo Kan kafarshi, kou a yanda take it's enough for him to have satisfaction, her ass dake cikin Kaya was sitting directly at his manhood Kuma hakan ma yayi mashk Dadi, Amira Bata San sanda ta Dora hannunta a Bayan kanshi tana Dan jujjuya Kai kissing him from side to side, all his hands are over her Yana shafawa szuwa saman chest dinta, tasan matsala zaa samu da sauri ta Kama hannunshi biyu ta rike Daya gan in har ta barshi nononta zai taba Kuma Tona Mata asiri zaiy, she hold his hands while bakinshi still stock together with hers, Dan kokarin kwace hannunshj yahj yaga she holds him tight, Haka ya hakura da taba chest din ya bar hannunshi cikin nata, kissing juna Suka dingayi kaman zasu cinye bakin junansu, Amira was more on heat than him don she's loosing control, she feels hardness under her Amma still she press downward making faiz moan she keeps pressing down her waist, yanda takeyi Yana sa faiz ji kaman he is in her kawai, dukda the clothes dake jikinsu Bai barinsu Jin dumin jikin junansu it's ok, zare bakinshi yayi ya rungumeta Gam itama tayi hugging dinshi she feels his hands Kan kafarta walking upward again ta sake rike mashi hannu, kawai she feels let me enjoy the moment without any screwing, it's like ka samu jin Dadi a bati ba tare da ka ji tsoron wani Abu ba, like Habib said abinda ya faru tsakanin is da akwai yarinta ciki don she was doing it just to make him happy but this she's doing it to make herself happy and enjoy the moment, kawai she's like going crazy, faiz feels how she's rolling her waist while she's on him "Let me do it...pls...it won't cause any harm..." Ya fada Yana kissing wuyanta,. '"no...no...pls.." ta fada Bata son Magana at all saboda gani take magana zai katse Mata jin dadin da take ciki, "I love you...if I can't marry you...why not give me something to remember...pls...give me something to remember you with...I promise...Babu Wanda zai Sani...if ahmed Bai aurenki I will marry you...I will marry you ten times...pls... let's just have sex..." Ta fada Yana saka hannu cikin Rigar ta a zabure ta Mike daga Kan kafarshi Tana cewa "Enough pls..." Ta fada Yana Nishi kaman yayi gudu, '"ok...naji...am joking...pls ki dawo...pls come back... remember...daga yau... shikenan..." Ya fada Mata calmly, Amira Bata dawo ba ta shjga daki da gudu breathing so loud and feeling so ashamed of herself, right now she feels she's cheating on the best thing that ever happened to her, '"am stupid ..so stupid...da namiji fa..." Ta fada cikin ranta tsaya tsaye ta nawa kofar baya, kou kadan Bata ji shigowar shi ba sai kawai taji anyi hugging dinta ta baya tare dayi Mata kiss a naked neck dinta Wanda sai da yayi tafiya from that spot to the toe of her legs, zagaya hannunshi yayi da waist dinta Yana kissing dinta kaman he is hungry, ji tayi legs dinta Bai daukan ta Wanda hakan yasa ta kaman zata Fadi Amma sai ya dauketa ta baya yayi Kan gado daita. Assalamu alaikum suna na maryam nasir wacce aka fi sani d GOLDEN COLLECTIONS MUNA SAYAR DA ATAMFOFI,BEAUTIFUL ABAYA,KAYAN KITCHEN, NIGHT WEARS AKAN FARASHI ME SAUKI INA ZAUNE A KANO MUNA AIKA KAYA KO INA,MUNA DA GLOWING SOAP,D WHITENING CREAM, MUNA SAYAR D SHOWER PERFUME MUNYI BONANZA DUK WANDA YA SIYI TURAREN WANKA DAYA ZAMU BASHI NA JIKI KYAUTA zaku iya samunmu a wannan number 👉🏻07030664010 😊😊 Alhamdullilah 2/25/21, 11:35 AM - Ummi Tandama: Mata da akwai kayan Mata kala kala, daga na Sanyi, na mallakar kasa, na Bata gaban kishiya na dambun nama Mai kyau sosai, ciccibi, Naman akuya Mai tarin sirri, Goron tula syrup, tsimi Mai kyau, Zuma Mai kyau,. Duk kyauwun ki ki Kara da wanka, ki tabbatar Kar ace gidan ki babu anything na kayan gyara, yanda Kika iya budgeting kayan kwalliya kayan Miya kayan gayu Haka Zaki dinga budgeting kayan Harkan bedroom, in har sex life dinku is boring aure Bai lasting, amma in har duk chakwakiya da zaayi Kuma dare yayi Ana Samun yanda akeso wallahi sister Baki mantuwa, da akwai amarya set daga 20k zuwa 100k medium Kuma 50k Wanda ke dauke da har su ciccibi da Naman akuya da dambun nama, sai shi Kuma na 100k zaa hada maki da Royal jelly da ma wasu suppliment masu kyau. Pls sister ki gyara, in ku biyu ne ba asiri yasa ya makalewa yaruwar ki ba, wasu sai suce asiri ne, well not all is asiri, Yana tsoron yayi Mata anyhow ta hanashi abun arziki, in har ita ta Fara gyara then ta gama dake don duk abunda zakiyi ba lallai ki burgeshi ba, you're welcome to buy from us. Assalamualaikum sisters,. Kunsan Ramadan is coming what are your plans to ease people's suffering, kowa yasan halin da talaka ke shiga in Ana cikin azumi balle yanzun da rayuwa yayj tsanani, ga almajirai da in sun Kai azumi suna Neman abinda zasu ci, muna son mu ciyar da almajirai kou talatin ne kullum har azumi ya wuce in muna da Rai, ga masu son taimakawa zasu iya tura duk abinda Allah ya hore maku KU saka a wannan account number 0004148869 Jaiz Yunusa Adamu In kina saka Kuma kina son sanin abinda aka tara kiyi min magana da screenshot dinki insha Allah zamu bude group da zamuyi magana Kan abinda muka Tara before Ramadan da Kuma abinda zamu Saya, zaku gan duk abubuwan da zamuyi insha Allah. No amount is too little in helping others, duk abinda zamu ci a cikinmu na toilet ne Amma duk Wanda muka bawa mutane Yana jiranmu a Chan. Allah ya biyaku amin. 44 Idanuwa Amira ta zaro as tana jin kanta cikin iska then on the bed with his firm hands on her waist, San Kara ta saki as she lay flat on her tummy, Dan kokarin juyawa tayi Amma faiz Daya riga yayi deciding cewa what she be should be before he goes insane was on her back pressing her down  Yana kissing wuyanta rubbing the clothes on her body batare daya cire kayanta ba, Yana jin yanda take son mikewa Amma kou a jikin shi, shi dai kawai he will have her, he wants to have that bond with her, yana son suyi sharing something that is not common, hannunshi biyu ya zagaya waist dinta rubbing her tummy downward, "Wai...meye...Haka..." Amira ta fada cikin tashin hankali as she feels he have dominated her and anything can happen, tana mugun tsoro ta Kara komawa gidan jiya, "Pls...ka Bari..." Ta fada tana kokarin juyawa as she feels his hands and erection over her, "Pls... just once...pls... let's be one..." Ya fada jikinshi na rawa, "Kutumar uba..." Amira ta saki ashar tana cewa "Wallahi...don't even try it... wallahi... wallahi ka sakeni.." ta fada cikin tashin hankali tana kokarin Mikewa Amma Ina, "Relax.... Ban...dadewa...I will be gentle..."faiz da ya fita hayyacinshi ya fada cikin muryar dake nuna he is not in his state of mind "Wayyo... raping Dina... zakayi..." Amira ta fada tana fashewa da kuka. "No pls..." Faiz dake daga rigarta sama ya fada mata sounding so insane, Amira zaro idanuwa tayi tana tunanin in har tayi sake he will surely tear her open again, maybe ta Kara samun wani cikin then she remembers ance same mistake Bai faruwa sau biyu, in har ya faru sau biyu then it's stupidity, she can't just wait and let herself be ruined again, Bata San sanda ta wani birkice mashi lokaci guda ba, da wani irin force ta juya ta fuskance tana cewa "Daman... Haka kake..." Ta fada sounding so Angry, faiz da ya rasa inda zai saka Kanshi shafa kanshi looking so insane "So you're a rapist...tir..." Amira ta fada cikin Jan Idanuwa tana gyara Rigar ta "Am sorry... going crazy for you..." Faiz ya fada yana Nishi sosai looking so crazy, Amira ja baya ta dingayi tana gyara rigarta, kafarta dake kusa dashi ya Dora Kanshi Yana breathing, da sauri ta zame legs dinta tana cewa "Stop touching me..." Ta fada trying to move away from the bed, kallonta yayi yace "Am not a Casanova....ni Mata...ba matsala ta bane....ke kadai ce matsala ta...I have a wife I slept with only twice tunda mukayi aure...Amma ke kullum cikin kaunarki nake...I want anything that have to do with you..." Ya fada Yana Kallon ta da idanuwanshi da suka sauya kaman ba nashi ba, Amira dake son barin gadon Zama tayi legs dinta kasa tana kallon yanda yake magana, he is so serious, Dan matsawa yayi kusa daita ya Dora Kanshi Kan legs dinta, she tries to move again sai ya zagayeta da hannunshi yayinda ya Dora Kai Kan legs dinta, "I love you and am going crazy for...pls...ki bar Ahmed ki aureni...I promise I will be more than Ahmed in all he is offering you..." Ya fada Mata Yana kallon ta itama ta Dan sauke idanuwanta ta zuba cikin nashi, "Diary da bintu ta gani that is tearing my home apart is about you...na kasa fada maki yanda nake son ki that nake rubutawa...I feel tunda ban da Wanda Zan fadawa Bari in dinga rubutwa... kou iyami tasan I love you...she knows you're the only woman I loved ..she told me to talk to you tun ba yau ba...Amma na kasa because of ahmed...pls kiyi min Rai..." Ya fda Mata sounding very calm, Amira feels the whole truth in what he is saying, taga pure fact and he is saying it straight from his heart,  "Pls...help me Mana...Ina sonki...na ranste da Allah Ina sonki..." Faiz Daya Dora  Kanshi Kan kafarta ya fada Yana kallon idanuwan ta, ahankali Amira ta Dora hannunta Kan gashin kanshi, she rub it gently backwards while he stares at her praying to have a positive response from her, "Dan Allah...ki yarda ki aure... quench the fire that is burning in me..." Ya fada Yana kallon yanda ta zubawa idanuwanshi Ido, this is the first time da suke samun such time together, he is happy she stopped him from his stupid intention, da kilan yanzun anyi an Gama Kuma ya shiga damuwa Sosai, he loves the way she's rubbing his Head, "Say something..." Ya fada Mata, Amira kuma ta kura mashi Ido sai kallon shi take feeling she can easily say I love you too, she wish zata iya hugging dinshi tacr Zan aureka without hesitation, Amma who is she, she's a mother, a lady without virginity, the lady with a child, a lady who her cousin brings out of mess, who was saved by ahmed, yanda suke Kallon juna sai kace suna staring competition, Babu Mai blinking cikinsu, for sure she knows this guy already have a spot a zuciyar ta, ya samu some part cikin zuciyar ta and it's going to be her little secret, she's never going to admit it, Babu yanda zaayi tace tana sonshi, she can never say yes, ahankali ta Danyi bending kanta zuwa wajen bakinshi tayi kissing dinshi da kanta, he didn't kiss her back as all he wants her to say is I love you too,shi kadai yake son yaji daga gareta, she kissed him for about 2 minutes sannan ta daga kanta tace "Thank you... for loving me..." Ta fada mashj sounding very calm while still rubbing his head, "Amma..." Bata Karasa ba yayi Saurin daga kanshi ya Dora bakinshi Kan nata, he is afraid she will still say no, Bai son tace no, he kissed her and she kissed him too as kissing this guy is the sweetest thing she have ever feel, it's like an zuba wani irin abu Mai dadi da taushi a bakinshi,Bata bakin ciki hada Baki da nashi, after all it's free, tunawa tayi da yanzun his wife is mad at him because of her, zare bakinshi yayi Yana cewa "I love you..." Ya fada Mata kissing her jaw tare da maida kanshi Kan kafar ta, Amira was looking at this guy, he is so hot, he is adorable, fadin kyauwun shi is a waste of time, sai yanzun take Kara ganin kyauwun shi, the first time she saw him she was like wow, sai daga Baya kyawun shi ya gushe because of his behavior, yanzun Kuma she sees more of him "Say something Mana..." Ya fada sounding very calm Yana sake daga bakinshi ya Kai saitin Bata yayi kissing dinta feeling so relaxed but is afraid she might give him another bad news, he want her to say yes kawai yanda yana komawa gida zaayi komai, right now he bought lot of Kaya don har bag din lefenshi ya saya,kawai if she says yes it will be very snappy, bazai Bari a Bata lokaci ba zaayi bikinshi da nata, all he is doing is watching her decide, "Pls...don't choose Ahmed over me...nasan Bai sonki yanda nake sonki...if he loves you as well as I love you...da tuni ya aureki..." Ya fada Mata Yana kwance Kan kafarta, "You can't love me the way he loves me..." Amira ta fada mashi tana shafa kanshi da hannu daya sai sayan hannunta Kan jaw dinshi Yana shafa beard dinshi idanuwa ya lumshe tare da hadiye wani Abu, Amira feels the pressure in his throat "Why will you say that...I can swear I love you more...."ya fada Mata, Kai ta girgiza mashi tare dacewa. "Don't swear....ba sai ka rantse ba...kawai believe me...he loves me more..."ta sake fada mashi, wannan maganar na Bata mashi Rai Amma he is ok with it, he wondered why she will say ahmed loves her more "Ahmed is someone I can't reject nor matter how I feel for someone else...kou da yau na ji son wani cikin Raina...bazan iya kin Ahmed ba...sai in dai shi yayi rejecting Dina..."ta fada cikin sanyimurya, ahankali faiz ya daga kan shi daga Kan kafarta ya Mike zaune. "Why pls...tell me why bazaki iya barin ahmed ba dukda you love another...I know you care about me...I feel Ina da wajen a heart dinki...tell me why bazaki iya aurena ba..." Faiz ya fada kaman zaiyi Mata kuka, "Because Ahmed is the only person that loves me for me....shi ne kadai Bai guje ni ba dukda he knows am not as I look..." Ta fada voice dinta na rawa, faiz was just looking at her, he wondered what it is that is keeping her glue to ahmed, it's like she's glue to him not because of the love but because of something, "I will love you forever...Babu abinda zanyi da zai sa in guje ki..." Fajz ya fada Yana matsawa kusa daita tare da Dora hannunshi Kan shoulder dinta, "Let me give you an example..." Amira ta fada feeling she should ask if he will love her if he knows she's a mother Amma sai taga Bata iyawa, not because she wants to lie to him but because Bata son ta rasa mutunci ta a idon iyayen shi, "Misali.. will you love me...if you know I killed someone?..." Ta tambayeshi Tana kallon shi, faiz Kura Mata Ido yayi, "Killed someone?.." faiz ya fada Yana kallomta, daga mashi Kai tayi waiting to hear what he will say, "But you can't kill anyone...I know you can't be a murderer..." "Ai nace example...Kuma believe me ahmed won't judge me..." Bata Karasa ba yace "Am not judging you...kawai nace bazaki iya kashe Rai ba... sanna love conquers all..." Ya fada Mata "Kou me kikayi bazai cire abinda nake ji game dake ba..." Fajz ya sake fada Mata "Nidai pls...I can't reject Ahmed...bazan iya rabuwa dashi ba...don Haka I will talk to your wife...ta bar fushi da Kai..." Bata Karasa ba ya Mike Yana cewa "It's non of your business...ban so..." Ya fada Yana barin dakin cikin fushi, duk yanda yake cikin kwanciya hankali data Fadi Such words sai yaji komai baiyi mashi Dadi, sai yaji wani irin zafi cikin ranshi, he is so Angry right now, har ya Kai falo ya dawo dakin ya tsaya daga bakin kofar yace "Ki sani yayinda kike cikin kwanciya hankali...kike chan kina Jin dadinki... yayinda kike iya baccin dare cikin rashin damuwa...I want you to know ni ban dashi...I want you to know ni bazan samu kwanciyar hankali yayinda kike chan in the arms of another man... you should know I can never love another the way I loved you...ki San you're my first love..." Yayinda ya tsaya yake magana cikin dacin Rai Amira ta tsaya sai Kallon shi take, Habib told her More than this Amma he end up dumping her, ita dai Bata yarda da maganr na Miji sosai but she believes him, saidai she knows Ahmed kadai ne ke sonta, she can never exchange her feeling for another, "Daga yau I rest my case...na hakura dake...Amma if there's any chance of you loving anyone in future then pls let it be me...kou auren ki ahmed yayi ya sakeki I will be waiting for you...and from today ki manta da na taba maki maganar so...don't think zanyi wani Abu don in saba maki because nace Ina sonki ban sameki ba...I will still that boss that is hard to please..." Ya fada Yana maida hawayen dake Neman zubo mashi, he have always have control of situations and he controls his tears "Kuma I want to say a big thank you...Ina da Habit da I have never stayed 1 week banyi ba amma sanadiyar ki I spent more two weeks banyi ba...so thank you for being a huge change in my life..." Ya fada Mata Yana juyawa, tunda suka zo garin Nan ya mance da wani Abu Wai shi giya, he feels it time to time but it can never be compare to the feeling of being in same room with her, bai son abinda zaiyi da zaiji kunyar ta, she's someone he has total respect for, he knows Yana gida Daya da bintu and he still drinks, yanda yake magna yasa Amira dake tsaye Tana Kallon shi ta fara hawaye, "Thank you for changing me...from q son his father and mother hate and insult to someone they care about...thank you..." Ya sake fada Mata Yana juyawa, yana barin dakin ya koma falo ya zauna ya dafe goshinshi sai hawaye, tun kafin su zuba yake gogewa, he is someone that hates anyhow crying so he is not going to do something he hates dukda shi kuka Yana yin kanshi ne, at times you can't control it. Wace gsri Suka bar Malaysia Babu Mai cewa juna komai, he only talks to her if it's necessary, she replies with a smile on her face. Karfe goma Suka sauka a Abuja, Babu jirgin da zai kaisu garinsu and he wanted suyi spending time abuja Amma sai Kuma zuciyar shi yayi gida he wants to see bintu da halin da take ciki, saga Abuja to kano is not that far,. Hakan yasa Suka shiga taxi Kai su inda zasu Sami motar zuwa kano, Mota aka Samar masu Wanda su biyu kawai zai dauka zuwq kano, biya yayi suka hau hanya, he wants to surprise bintu with his coming home Wanda hakan yasa Bai sake fada Mata komai ba, he have decided to love her more than ever, ance value what you have before you loose them. Bintu have been in more pain and agony in the past few days, ta mance rabon da tayi murmushi, tun kwana uku kenan tana fuskantar serious ciwon ciki, da cikinta ya murda ta sai taji dan fluid data duba sai taga small jini, she feels it wants to come out but is stubborn like his father, yanda ta tsani faiz Bata tunanin da akwai abinda zai sa tayi shaawar Zama da cikin shi a jikinta, she's in so much pain and yanda ta koma alone zai sa gane she's not happy, ramarta is beyond words, yau ciwon cikin yayi yawa, ga wani irin ciwon Kai da take fama dashi, duk sanda ta tuna cewa her husband is somewhere enjoying life with the love of his life sai taji kaman an ja Mata wani jijiya Daya cikin kanta, she wants to go to the hospital Amma she feels zaa San she's in Nigeria, he told her sati biyu zaiyi so she feels soon ya dawo ta bar mashi gidanshi, yau dataji azaban ciwon cikin yayi yawq she have no choice but to call hajiya kadijatu, bayab tayi picking sun gaisa bintu tace "Iyami...cikina...Yana ciwo sosai..." Ta fada cikin kukan da voice Bai fita sosai "Subhanallah...ciwon ciki da condition dinki??.. since when..." Hajiya ta tambayeta cikin damuwa Sosai "Iyami.. wayyo..an kwana biyu..." Bintu ta fada cikin kuka Sosai as the pain become unbearable, tana jin ciwon ciki amma na yau yafi na kullum, it's like Ana yankan Naman cikinta especially mararta. "Subhanallah...bintu wato dukda Ina Baki hakuri bakiyi ba har abin ya shafi ciki da ki?..." Hajiya tafada cikin damuwa sosai don tasan this girl have been in pain and she feels it, tasan many girls of nowadays can't endure what she have been through, kullum zata kirata and zata ji tana kuka. "Wajsn Ina ke maki ciwo..." Inji Hajiya "Marata...Kuma Ina ganin jini..." Ta fada cikin kuka "Inna lillahi waina ilaihi rajiun... yanzun Bari in Kira Dr...sai tazo gida ta dubaki..." inji Hajiya, "Tou iyami... nagode..." Inji bintu before ta ajiye wayar hannunta ta kwnanta yayinda wannan diary din na gefenta, dafe maranta tayi tana kuka in a low voice, inda idanuwanta suna da Baki zasu tambayeta abinda yayi zafi Haka, don she have cried these days da Bata tabayi a rayuwar ta ba. Driver na kawosu kano faiz ya fada mashi zai Kara mashi kudi ya kaisu gidajensu, Amira Tana zaune kusa dashi duk Bata wani murnan dawowa gida ba don komai ba sai don she's going to miss him sosai, shima sam bai wani Jin Dadi, it's like ya dawo daga wani unsuccessful mission, he feels so weak and restless, kawai Yana imagining how it's going to be without her, he is going to miss her like crazy, living in same roof with her for over 2 weeks was wonderful, he remembers sanda suke je da ta dinga kukan Bata son su zauna daki guda sai gashi he didn't do anything stupid, he is glad Babu abinda yayi Mata, shi ya dinga nunawq driver hanyar har aka iso kofsr gidansu Amira, suna zuwa yasa driver ya tsaya, kallon Amira yayi looking very weak yaxe "You're home..."ya fada Mata sounding very calm, muryar shi duk ta shige ciki, ahankali Amira ta daga idanuwa ta kalleshi tace "Yanzun... yaushe...zaka bani account number..." Ta fada cikin confusion as kou kadan Bata son rabuwa dashi, "Mun Gama haduwa kenan Hala?...da kike tambayata account Kan titi..." Ya fada kaman Bai son magana, murmushi ta saki kawai ta bude kofar, faiz was just staring at her kawai, har ta sauke legs dinta kasa sai Kuma ta maido legs dinta cki ta maida kofar ta rufe tare da matsawa kusa dashi ta rungumeshi so tight, Ajiyan zuciya faiz ya saki tare da zagaya hannu daya a waist dinta yayi kissing chin dinta, "Bye..." Ta fada mashi calmly "Bye.." ya amsa Mata cikin sanyimurya, da sauri ta fita daga cikin Motar tare da daukan bag dinta, faiz na kallomta ta shige gjdansu sannan driver ya tada Mota suka bar wajen Alhamdullilah 2/27/21, 2:10 PM - Ummi Tandama: Alhamdullilah sisters, mun dawo zamu cigaba daga inda muka tsaya. Pls in kina da kyau ki Kara da wanka, if har mijinki zai iya Zama dake ya kwanta dake on same bed for a whole week zuwa two weeks Bai nemeki ba ki san you're not that juicy to him, darajan ki Bai kai ba,did you know darajar ya mace Bai ga kyauwun fuskar ki Bai ga dirinki?, Yana ga dadinki, if har mijinki bazai samu welcoming and hot sweet sex daga gareki ba then he have nothing to run to after work, kou ya dawo zaizo yaci abinci ya koma yawonshi, kou kadan he sees no reason to beg you even when he offends you, because Baki da abinda Zaki gwada mashi da zaiji haushi, did you know if kina da kayan mata kala kala daga na tightening, na saukar da ruwa da Kuma na Sha kala kala kina Sha kina matsawa duk lalacewar gabanki Zaki maido darajanki?, Did you know macen da take Shan kayan Mata da wacce Bata Sha ba daya bane, ban Dade da Fara using kayan Mata ba and the difference is clear, so bring your asusu let's get you things that mijinki will have something to run to, something to beg for don Kar a hanashi. Did you know da akwai matan da sunfi 30 years da aure Amma Basu sati Miji Bai nemesu ba?, Sai ke da kike Yar yarinya Miji ya kaurace maki Baki ganin da akwai matsala?, Let me tell you something kou Mata mijinki ke dauka in har zai samu jin dadi daga gareki bazau taba kaurace maki ba kou asiri akayi mashi, ai kou mahaukaci ya san Dadi😋😋😋 anyway Kar in cika ku da surutu.💃🏾💃🏾💃🏾 4️⃣5️⃣ Amira gjda ta shjga with little excitement, wato mutum rahama ne, right now she's feeling so lonely, she feels his absence, tana rike da bag dintaz Mai gadi ne yayi Saurin amsar bag dinta,he looks so happy to see her, "Anty Ina tsaraba..." Mai gadi ya fada Yana amsar bag din hannunta, murmushi ta saki before tace "Tsaraba na hanya...da sun zo zaka samu rabonka..." Ta fada mashj not because she bought a single something for him, kawai she have decided at the moment that da kayan sun zo she will find something for him, shi ta rigata Shiga falonsu, tana shjga ta kauda duk wata damuwar ta ta saki ihu tana Kiran mum dinta, da sauri hajiya ta fito da gudu Jin muryar Amira, before you know it falon ya cika da siblings dinta har da Nasir, he hugged her dukda tana kawaici Bata wani nuna damuwa dashi ba, nazifa da asiya was busy asking Ina tsaraba sai da ta fada masu suna hanya sannan Suka bar ta Dan kebe da mum Dinsu inda take tambayar ta ya abunda ya Kai su and everything, Nan ta fada Mata komai went alright, duk abinda ta rubuta was with her, dashi zatayi briefing alhaji. Fajz Yana zaune bayan mota duk yayi ligis looking so weak, at this moment abubuwan dake cikin ranshi sunyi mashi yawa, ga damuwar rabuwa da Amira , sai Kuma  ga fargaban haduwa da bintu, right now Bai taba jin fargaba kaman yanda yake ji yanzun ba, he is feeling so scared of bintu, ba don Komai ba sai don ya San ya Saba mata, yasan he have hurt her sosai with what he wrote there, it will be so hard to prove himself to her, yasan sai yayi da gaske zata sake aminta dashi because already he poured his heart out on that diary,  yasan it will be very difficult for her to believe he loves and cared about her too, shi kanshi Bai San ta damu da bintu ba sai yanzun da suka samu matsala, he feels so hurt da Bata amsa wayarshi da Kuma Bata  mashi magana, he is so use to talking to her at his own convinient time that kou kadan baiyi valueing dinta ba,now that he can't speak to her sai taji ya shiga matsanacin damuwa, as the driver approach his gate sai yaji more faduwar gaba, Ana tsayawa ya saka hannu cikin aljihunshi ya biya extra daya hau Kan kudin wato na kawosu gida, fita yayi rike da nashi bag din Wanda duk kayan da ya sayawa kanshj a Chan ne, Yana sallamar Mai Mota ya nufi gate dinta ya kwankwasa, Mai gadi na lekawa ya ganshi yayi Saurin bude mashi gate Yana mashi sannu da zuwa, amsawa yayi Yana Mika mashi bag dinshi, kallon compound that looks ok yayi sai ya lura da wata Mota daban da ba nashi kou na bintu ba, kou sands yake yaro da in yayiwa iyami laifi Yana tsoron duka Bai ji irin wannan fargaban ba, wato in an sanka da hakuri tou zaa dinga tsoronka ranar da ranka ya shiga Baki, zaa dinga fargaban abinda zaka iya aikatawa ba don komai ba don baa taba ganin ka Angry ba, he wondered who own this car, suna zuwa bakin kofsr Shiga ciki ya amshi bag Dinshi daga hannun Mai gadi, falon farko ya Shiga da sallama ya tarda Babu kowa wajsn, second one ya shiga ya tarda Daya daga cikin masu aikinta tana kallo, gaidashi tayi cikin girmamawa ya amsa sannan ya wuce ciki, dakin da yasan diary din suke ya nufa Yana jin gidan so quiet kaman Babu kowa ciki, Kan hanyar da zai bi ya wuce da akwai Daya daga cikin bedroom din dake Kan hanyar shi sai yaji magana kasa kasa, ahankali ya ajiye bag Dinshi sannan ya nufi bakin kofsr, the door is not tightly closed so he can peep and hear what they're saying, family doctor dinsu ce zaune a bakin gado sai Kuma bintu dake kwance looking totally different from the bintu he knows, ramarta ya mugun bashi mamaki da Kuma tsoro because she looks so sick "Kawai...ki cire min...ban sonshi...ban son bedrest..." Bintu ta fadawa Dr da take fada Mata if har bata bi ahankali ba she will miscarry the baby, Amma in har zata zauna waje guda ta daina saka ranta cikin damuwa the baby will be ok, "Ai if rayayye ne Babu yanda zakiyi...kawai Zan rubuta maki drugs...Wanda Zaki dinga Sha...'"Dr ya fada Mata,faiz was just listening as they decide the faith of his unborn child, abinda yafi so duk duniya, bintu dafe mararta tayj Tana kuka tana cewa "Zafin yayi min yawa.... Dan Allah Dr ki cire..." Bata Karasa ba faiz ya Ida bude kofsr ya shigo,the Dr knows him tun Yana karami as babban Dr ce, bintu was surprised to see him. Amma Sam face dinta Bai nuna hakan ba, wani irin kallon haushi da tsana ta Watsa mashi ta kalli Dr ta cigaba dacewa "A cire min...Kar ya Zama ajalina..." Ta fada not minding faiz that have this unpredictable look on his face,tamkar Babu kowa dakin, sai ka ranste ba faiz da take haukan so bane, sai ka rantse ba fai da yake haukan so bane Nan tsaye gabanta, she hates him with passion, she don't even want to see him, kawai the thought of him been together with her for over two weeks is enough to make her hate him like crazy, "Na fada maki in Kika Sha maganin da Zan rubuta maki...zai daina...all you need to do is stop all the worries..." Dr Bata karasa ba Bintu tace "How can I stop all the worries...I can't stop it...ni ban son Shan magani....so kou kin bani bazan Sha ba...all I want is the baby out of me...'' ta fada Tana goge tears dinta,Dr kallon faiz tayi tace '"Wai me kake wa Yar mutane...why do she looks sad..."Dr ta tambayeshi, "As the why she wants to kill my baby.. "faiz ya fada face dinshi daure with a sad feeling in him, he feels it's the right way to act to reduce the level of his atrocities, "Ai baka San wani Abu ba...in har zaka batawa mace Rai Babu abinda zatayi da cikinka....am telling you this from experience...so if you want happiness you should give it to her first..."ta fada mashi fajz just want to he alone with her yanda zasuyi magana yaji laifin dayayi da har zata nemi a zubda the best thing that ever happened to him, it's like the biggest punishment you could ever get, tunda ya aureta Bai taba tunanin haihuwa kou da ba Amma kuma taba fada mashi she's pregnant sai taji duk duniya Babu abinda take so kaman abinda ke cikijta, kou son da yakewa Amira Bai Kai Wanda yakewa cikinta ba, and she have the guts to say a fidda shi Kaman he doesn't matter, he feels she's going to turn this on her self if she behaves like this, yasan Tana cikin pain Amma what she's saying is bad, very bad, she's trying to hurt him and she's going to  hurt herself don bazai yarda ba in har ta zubda mashi cikin jikinta. "Yanzun dai koma meye... you should make her happy..." Dr ta fada mashi, tsoki bintu taja ta kauda kanta gefe guda, Bata son ganinshi, itama right now she wants this Dr to go don ta fada mashi ya Bata takardan ta, she sees no reason to waste anymore time in his house, kou Bai saketa ba she won't live with him, Dr dai feel the anger from both side Wanda hakan yasa ta fiddo takarda daga cikin bag dinta ya rubuta some drugs da zaa Saya Mata ta mikawa faiz sannan ta kalli bintu tace "Ki zauna waje guda...don't stress yourself too much...kou ruwan wanka a hada maki...kinji kou..." Ta tambayeta, banza bintu tayi daita Bata amsa Mata ba, Bata sake cewa komai ba ta Mike ta bar dakin, faiz daga Idanuwa yayi ya kalleta sai ya hangi diary din gefen gadon ta, bintu dake fama da sabon Bakin ciki mikewa tayi da karfi dukda ance Kar tayi hakan,she wants to show him Babu abinda zai sa ta rike Cikin shi, tana Mikewa yayi Saurin zuwa gabanta yayi kneeling kasa Yana cewa "Ki yafemin... it's all I can say...I beg you in the name of Allah ki yafemin...bintu wallahi Ina sonki..." Abinda takeyi ne yasa yayi Shuru Yana kallon ta, sadda ya sunkuyar da kanshi kasa Yana Mata magana har ta bude wardrobe dinta tana ida kwace sauran kayanta dake cikin wardrobe din gjdan, "Alhamdullilah tunda ka Dawo lafiya... you're so welcome... I refuse to go because I promise not to let anyone know am in Nigeria...Amma tunda Allah yasa ka dawo...ka bani takardata...or better still Kama iya aikomin dashi....when ever you're ready..." Bata Karasa ba faiz ya taho da Sauri yazo hugging dinta wani irin turewa tayi Mashi Wanda ya kusa faduwa kasa, he didn't expect this at all, sannan karfin mace Mai fushi yafi karfin namiji, dafe chest dinshi data tura yayi Yana kallonta, "Don't touch me with hannun da ka taba karuwarka..." "Don't say that!!" Ya daka Mata tsawa looking very angry dafe da chest Dinshi "Nafada!..." Itama ta daka mashi tsawa, he wasn't expecting this, kawia Yana tunanin she will be crying and he will beg for forgiveness then everything will be alright again as he knows she loves him more than she loves herself, yanda ta zaro mashi Idanuwa yanzun really scares him "Wato na taba ta kou...na taba Rabin ranka...wait a minute...did ahmed know Kuna soyayya har da lalata?..."  Ta fada Tana Kallon shi Kaman ba ita ba, she looks soft when he entered Amma she's different, he feels hurt with her words Amma baice Komai ba as he knows she's hurt "You called him friend...Ashe kana dating babe dinshi...why did you marry me tunda you have Such person.... you have the person you feel this for...ubanwa yace ka aureni faiz..." Ta fada tana nuna dairy dake Kan gado, "So nice ta gida...in haihu...ita Kuma ta holewa kou... she's your life Changer...your happiness...your joy...your first love...then what is your mother..." Wani irin Marin ya dauke ta dashi, "Are you mad...Abi Ana gasa popcorn a kanki?...how dare you..." Ya daka Mata tsawa looking so Angry, bintu dafe cheek dinta Daya Mara tayi Babu hawaye Idanuwanta don she didn't feel pain, Babu pain da zai Kai abinda ke zuciyar ta da Kuma Wanda take ji a amarata "They dey do you?..nace am sorry...am sorry..." Bai karasa ba tace "Sorry my ass.. wallahi ban Zama da mazinaci...Dan iska laananne...Kuma kaga ban haihuwa da Dan iska...kaga wannan cikin zubdashi zanyi...Banga ubanda ya Isa ya hanani ba..." Ta fada Tana Jan bag dinta, da sauri ya riketa kawai sai ta kafe mashi hakori a hannu da sauri ta dauke hannunshi, "Wai what's wrong with you...nace am sorry...nasan ban kyauta maki ba...Amma is it my fault?...laifina ne da nakeson Amira?... wallahi Baki San how many times nake kokarin boye feeling Dina to make it look alright ba..."Bai karasa ba tace "To hell with you...to hell with you faiz...go and be with her... wallahi kou Kaine autan maza na hakura... wato love triangle kou...then to hell with love..." Tafada kaman mahaukaciya, sai yanzun ya gane abinda ake cewa fushin Mai hakuri Bai da kyau, wato he have never seen this part of her all his life, she's a very tender girl, a girl that doesn't argue or disobey, Amma yau gata tana mashi yanda ta gan dama, kou kadan Bai ganin laifin ta, Bai je kusa daita ba yayi kneeling a gabanta, "Wallahi I didn't arrange the trip...daddy ne yace muje muyi research Kan cigaban company..."bintu katseshi tayi da "Sai Kuma  me...did you think I care about your explanation...I don't care...if you like kayi arranging trip din it's non of my business...kawai takaici na is staying with Dan iska irinka..." "We didn't nothing..." Faiz ya katse still Bai Karasa ba ya saki Dariya kaman insane person tace "Ga bintu sakara... despite all the happiness...the joy you display in your diary... you did nothing...Amma gaskiya kaji  kunya....wato irinku mazan da kuke da halal but prefer Haram..." Ta fada cikin Tashin hankali Sosai "Wallahi ni nafison kishiyar cikin gida data waje... I hate Dan iska..." Ta fada Tana fashewa da kuka tare da dafa mararta, "I hate that after all the way I preserve myself I ended up with someone like you...ga Shan giya da Zina...tirrr..." Ta sake watsa mashi another words that hurt More than boiling lava, kawai sai kallonta yake "Kiyi hakuri...nama rabu daita...and pls...ki bar tunanin we have any itimacy... wallahi we didn't..." "Tell that to the birds...kilan I look stupid to you...naji ana cewa Mata suna samun nacin Miji when they newly get married Amma sai anwa yazo da matsala because Yana da wata waje...wata that he loves and adores...har tunani nake kilan something is wrong with me Ashe it's not me...Amma Allah yaisa tsakanina da Kai faiz..." Ta fada Tana kuka Amma Babu single hawaye "Bintu say what ever you want...duk zargin da kikayi min yayi daidai Dani...Kuma I will Never hold anything against you... kou zagina kikayi na yafe maki... am sorry...ki yafemin...pls...in Babu ke rayuwata won't be normal..."Bai karasa ba tace "Ayirr..ai da bangan sirrinka ba I would have been happy today...Amma tunda na Riga na San kou Kai waye... there's nothing you're going to say that will Matter again.." ta amsa mashi tana sauke another bag dinta "But kinsan ance Kar kiyi aiki kou... wallahi bintu if anything happens to my baby bazan yarda ba..." Ya fada still on his knees as he watches her do what ever she wants "Ai babu abinda zakayi...kawai marry her...sai tazo ta Haifa maka Yara...Amma ni Kam bintu... badani ba..." Ta fada mashi ignoring the pain in her lower abdomen as she do things, "Dan Allah am sorry...bawai naki zuwa dake bane don in samu Amira...kawai it's because of your pregnancy...banson kiyi tafiya Mai nisa Kar baby ya samu matsala...pls gani durkushe a gabanki Ina Baki hakuri...am sorry...I value you...Ina sonki...inda ban son ki I won't bother if you see what I wrote...maganar gaskiya Ina son Amira Kuma Allah ne ya jarabceni da hakan...ban fada son Amira da Karin kaina ba...I tried har abun yafi karfina...kema Kuma I love you..." Ya fada Yana Kan knees dinshi looking so tired, ga long flight wanda kou bacci bai samu yiyi ba kawia sabida tunanin Abu biyu, rabuwa da Amira da Kuma tunanin bintu, gashi sabida ita kou hutawa baiyi a Abuja ba ya hau Mota kawai don yazo gareta, bintu was crying kawia hearing him saying jarabtarshi akayi da sonta, for your husband to tell you this in your front yana nufin it's so fucking real, abun ya mugun tada Mata hankali, seeing it in written is different from hearing him say it, the backup lies na itama Yana sonta makes this whole thing more annoying, "Yanzun baby..."Bai karasa ba tace "Am not your baby...kawai ka bani takardata...cikin sirri...Amma if not I will tell everyone whta happened...Zan fadawa daddy tare daita kuka tafi Malaysia... sannan I will show them your write up...how you count days to travel with her just to be with her..." Dafe goshinshi yayi as yasan in har ta fadawa alhaji hakan ya Shiga uku, "See...badai so kike in sauwake maki ba...I will...I will do that...but I beg you...let my baby stay...he or she should pay for my mistake...Kuma na ratse da Allah...banyi komai da Amira ba...not because I don't want to but because she won't let me...so pls...ni ba mazinaci bane...". "Story for the gods..." Ta fada Tana gada kunneta yayinda take rike da mararta, she's in so much pain "Believe pls.."ya fada Mata "Kawai ka bani takardata I no want story..." Ta amsa mashi atakaice, "Fine...if that is what will make you happy Zan Baki..Amma pls ki Bari in sayo maganin...sai in Baki...pls..." Ya fada Maya yana mikewa don Yana kallon yanda take dafe da mararta, he see the pain in her "Ban bukata...kawai my takardan...and don't worry I won't make it look as if it's your fault...kawai bani..." Ta fada mashi, ahankali faiz ya mike ya bar dakin, he is totally confused, it's way out of his hands, inhar sauwake Mata will let her let his baby be then zai sauwake Mata, Yana fita bintu taja tsoki tare da bin bayanshi da harara, yawan son da take mashi ya koma matsanacin kiyayya,she hates him with passion, Yana fita taja bedside locker dinta ta zuwa gaban wardrobe dinshi ba don komai ba sai don ta dauki biggest bag dinta, she's so ready to go, the more she stress herself the more the pain in her abdomen, gani take kou haihuwa Bai Kai zafin abinda take ji ba, tana Mike hannu ta jawo bag din taji wani irin Abu ya yanke kasan mararta, Bata San sanda ta saki bag din da yayi halfway ba, tana sakinshi yayi kanta, wani irin fada Mata yayi tayi baya ta Fadi Kan gado ta saki wani irin ihu before everything went blurry, faiz dake Kan hanyar shi na dawo dakin heard some noise, don muryar ta shake yake so bai ji ihunta da Kyau ba, Yana bude kofsr ya gan bintu baje Kan gado ga bag gefenta kafarta lankwashe, cikin Tashin hankali ya shjga dakin da gudu Heenerh special turaren n humra,we have halut,gabgab,sandal flix,kajiji,hawi,kuskus,farin humra ,humra na zuwa turaka baki,n brown humra,zaki shafa yayi kwana da kwanaki a kayanki,kd nake da zama ina aikawa duk garin da kikeso,a tuntubeni ta nan 080 36987344 Alhamdullilah 2/27/21, 2:10 PM - Ummi Tandama: Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura "500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa. Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba. 46 Da sauri ya saki takarda da biron dake hannunshi, he wanted to ask her saki nawa take so yayi Mata, he will  do it for his baby, for as long as she won't hurt his child don Bai son ya saka ta karfi da yaji, he wants her to forgive him, yaga tsanar shi a idonta karara, hakan yana damunshi sosai, inda sanda Bai wani damu daita ba he will show her the door Amma now he cares, ga danshi a jikinta, ya Zama Dole ya damu daita, her kindness captivate his heart, in zaa kasheshi Bai San bintu Tana da such stubbornness ba, wato she is hiding it for the sake of love, just like the way he is hiding his bad attitude from Amira because of the way he loves her, condition din Daya ganta ya mugun tada mashi hankali, da gudu ya shjga dakin Yana Kiran "Bintu...my queen...oh my God..."yake fada da sauri Yana kamata, she's not moving kou numfashi batayi, cikin wani irin matsanacin tashin hankali faiz ya Shiga Yana cewa "It's not this bad..." Ya fada Yana girgiza ta yayinda yake tunanin she did fell intentionally, dagata yayi zaune Yana tallaba kasanta sai yaji hannunshi sharkaf Yana zaro hannunshi yaga jini cike da hannunshi, wani irin ihu ya saki Yana salati tare da cewa "You succeed.... you win... you killed my baby..." Ya fada Yana barinta Nan dakin tare da ficewa da gudu, inda ya ajiye car keys Dinshi yaje ya dauko ya dawo ya dauketa yayj waje daita, har lokacin jini Bai bar zuba daga jikinta ba, he was going crazy, ya dawo kou ruwa Bai samu ya Sha ba Kuma ya Shiga wata matsala daban, Idanuwan shi shn kadan sunyi ja jir kaman ba nashi ba, he is so insane right now, kawai he can't just believe yaga samu yaga rashi ba, wato his baby is gone, it's like he is never having another baby again, Haka yasa Maigadi ya bude Mai mashi kofsr Mota ya sakata baya, duk kafarta jini ne, jikinshi na rawa ya koma ciki ya dauki wayarshi, he didn't bother calling anyone instead sai ya shjga Mota ya bar gidan da gudu, he didn't care about the family hospital, all he did was take her to a nearby hospital don a kula daita yanda ya kamata, Bai San irin abinda zaiyi Mata in ta tashi ba, kou kadan it's no more about him and Amira but it's about her killing his baby, in ma iskanci yake da Amira ai it's no reason for her to kill his baby, Haka ya mikata ga nurses aka shjga daita ciki, har lokacin bintu Bata San inda kanta yake ba, she's just bleeding as cikin Dake rigingine ya samu hanyar faduwa lokaci guda, baa dake ba daya daga cikin Dr dake hospital din ya fito Yana tanbayar faiz what happened, "Nima ban sani ba..." Ya fada mashi atakaice, "Ban Gane baka sani ba... you brought her here bleeding and you're saying baka sani ba..." Dr din ya fadawa faiz dake cike fam kaman zai fashe "I said I don't know... Abi you tight wrapper for ears ne?..." Fajz ya fada sounding so pissed off, before Dr ya bude Baki yayi magana har ya juya ya bar wajen, yasan in ya tsaya magana Nan zai iya shakumeshi da fada sabida yanda yake jin temper Dinshi, da sauri ya bar wajen, deep down he doesn't care if she dies, kawai yasan she kills his baby and Bai damu if ta mutu ba,  wani irin haushi kawai yake ji, Mota ya shiga ya har wajsn leaving the hospital, Bai damu if the Dr zasu Bata kulawa or not ba, he did what any good citizen will do, yasan if you see someone in pain or in accident as a good citizen zaka dauki mutum ka kaishi hospital, that's what he did, Yana tuki sai dukan staring yake Yana cewa. "She said she will kill my child and she did..." Ya fada cikin serious anger Yana kokarin danne kukan da zai zubo mashi, he have planned alot for his baby, kawiq he wants the baby to come yaga da wa take or yake Kama, Yana so ya rike tiny hands din Babynshi, Haka Nan he is so eager for lokacin baihuwar ta, Amma sai gashi the whole dream is gone, he feels so much pain, "Meye laifin innocent child..." Ya fada Yana tuki, daga hospital Bai tsaya koina ba sai gidansu, yanzun Bai damu dad disnhi yasan he went alone da Amira ba, duk abinda zai Faru let it happen, tunda har ta kashe mashi da then komai ya faru, Yana shjga yayi parking ya wuce bangaren mom dinshi, she was so surprised to see him, Sam ta mance she's angry at him that she was so excited and asked yaushe ya dawo, the look on his face ya nuna he is sad . "Meye ka shigo min Ina maka magana sai kumbure kumbure kake... what's wrong..." Ta tambayeshi "It's Fatima..." Ya fada face Dinshi kaman Bai taba Dariya ba, "What about bintu...me akayi?..." Ta tambayeshi "Iyami..ta zubda... cikin..." Ya fada Yana dafe goshinshi tare da goge face disnhi "Subhanallah....how on Earth will she do that..."ta fada mashi "Iyami...I told her am sorry...na Bata hakuri...she was saying all sort of things...I begged and begged her Amma ta nace dole in Bata takardan ta... I wanted to give her kawai don ta barmin cikina. I heard her scream when I went out...Ina dawowa naganta cikin jini..." Ya fada Yana goge face dinshi, hajiya was silent feeling hurt too "Wallahi sakinta zanyi... she's a murderer..." Ya Fara fada Bai karasa ba tace "Dalla rufemin Baki...sakinta...so this stupid attitude have entered you kou...sakinta zanyi...ode..." Ta fada mashi Tana kallon yanda ya dage da goge tears "Wai ba dai kuka kake ba..."ta fada cike da mamaki "I just lost a child fa..." Ya fada cikin shagwaba Yana goge face "Allah Mai iko.... Ashe Haka kake ban sani ba...wato abunda kou flesh Babu kakewa kuka...am so disappointed..." Ta fada Tana tafa hannu as she watches him shed tears "Ashe kana son yaro Haka...kake takura na wasu... it's so unbelievable..." Ta sake fada mashi "Ni Babu abinda nakewa Dan kowa..." Ya amaa Mata "Did you know if you want a happy home ka Fara farantawa matarka?... you were loving other.. you wrote all sort of rubbish because of amira... now go back to Amira..." Ta fada mashi "But mommy is it my fault?...I love Amira...Kuma itama...I love her...kawai son da nakewa Amira yafi nata...am not afraid to tell her..." Bai karasa ba yace "Abeg quite... yanzun bintu tana Ina..." Ta tambayeshi "Hospital...tana wani hospital chan unguwar mu..." "Wanne... hope nothing bad happened apart from loosing the pregnancy..." "Nima ban sani ba...I just dropped her at the hospital and left... it's all I can do for her after killing my child..." Ya fada atakaice Yana gyara zamanshi "Lallai...so you just dump her at the hospital..." Ta fada cikin damuwa "Eh...what will I do for her... gaskiya ni sakinta zanyi...."ya fada Yana turo Baki "Wallahi don't try that...keep petting her...har Allah yasa ta sauko...she is a good girl... ba kowacce mace zata iya dauka such bullshit ba...." "Gaskiya I can't pet her...she killed my child..." Ya fada still sounding so Angry "Nidai na fada maka... wallahi ka sake ka saketa sai ranka ya mugun baci... wallahi won't forgive you if you did that..." Ta fada mashi Babu Alaman Wasa tattare daita "Iyami she's insisting..." "Nidai na fada maka..." Ta amsa mashi. Shuru ne ya Dan biyo baya sannan tayi Saurin cewa "Yauwa... tell me ya Amira..." Ta tambayeshi kaman ba ita bace take fada yanzun Nan, kallonta fajz yayi remembering what he will never forget about her wato her mouth and warmth, she's one person he can never forget, she's the person da ranar da zatayi aure will be the day he will cry his eyes out, he just pray he doesn't witness such day, he pray at long last ya Zama shi zai aureta, "She's fine... Tana gjdansu..." Ya fada with a look that shows it's not a success "So...ka samu ka shawo kanta?..." Ta tambayeshi kaman wata friend ba uwa ba "Hmmm...kawai she's saying she can't dump... ahmed...Wai sai indai shi yayi dumping dinta ... imagine....she behaves kaman he is her creator...I don't know why she's so attached to him...kuma fa mummyna tana Sona...I see my love in her eyes...she cares..." Ya fada forgetting about bintu and his unborn child instantly, "Allah Mai iko...sai kayi hakuri...what will be will..."ta fada mashi "Kuma did you know something...da akwai rsnsr da wani Dan gidansu ya kirata da mama...I think she's his mom...Dana tambayeta sai tace ai Haka yake kiranta....Kuma kin San wani Abu da ya Kara daure min kai...she made him as her next of kin..." Ya fada Yana tado abinda ke ci mashi tuwo a kwarya "Toufa...da akwai alaman tamabaya Kam...he called her mama kuma kaji..." Hajiya ta fada sounding so confused Herself "Eh mana... Wallahi kiranta yayi da  mama... mamman...I think...and she said Haka yake kiranta..."ta fada mata "Ai Kuma kani Bai taba Kiran ya kou wa da mama or baba...sai in dai sunan da aka sakawa mutum na ubane... misali ace baba fajz...but mama.... it's odd... gaskiya...Amma tunda Dai she's not in a relationship da Kai ai shikenan...ba Komai..." "Ai Wallahi sai na bincika...kou da she's not in a relationship Dani I want to know about her....I love her to know her past...sai nasan who that Nasir is to her..." Ya fada Mata, yayj deciding to know what she's so Stick to ahmed, me ahmed yayi Mata da har she can't dump him, "Yanzun dai tashi ka koma wajen bintu...maza..." Ta fada mashi "Iyami kinsan tunda na tako kasar Nan kou ruwa ban Sha ba...am tired... I want to rest...Kuma kisa a bani abinci ni yunwa nake ji..."ya fada yana relaxing "Ranka zai baci...ka tashi ka koma hospital...Kar ka Bari in sake fada maka..." Ta daka mashi tsawa, "Kash iyami...at least let me eat kou...ta kashe min da Kuma I won't be starving for her..."mikewa hajiya tayi ta barshi Nan zaune, wayarshi ya fiddo thinking ya fadawa amira he lost his baby ta tayashi Bakin ciki, he is thinking kilan right now suna tare da ahmed tunda sunyi Missing junansu, they have been apart for a while, wani irin kishine ya taso mashi, he told her he will never bother her again Amma Kuma gashi he can't, wato this is how real love is, you will swear to stay away from them but still stick to them, "Gashi...tashi ka tafi..." Yaji voice din mom dinshi ta maido shi hayyacinshi,  ahankali ya daga Idanuwa ya kalli warmer da mom dinshi ke Mika mashi, without any gardama ya amsa daga hannunta tare da Mikewa, Babu bangaren Daya leka cikin gidan ya bar gidan, instead ya koma hospital sai ta tafi gidanshi, Yana zuwa ya samu yayi wanka ya sauya kala Sannan ya bude warmer din da mom dinshi ta bashi ya gan yam pourage ne Daya Sha kayan kamshi da dry fish, Zama yayi ya baje yaci Amma Kuma in ya tuna da yanzun he is not having a child in few Months sai yaji duk babu dadi, yasan soon kayan Daya Saya zadu karaso gashi Babu baby, rufe warmer din yayi ta Mike ya Sha ruwa ya shjga bathroom yayi alwallah ya fito yayi sallah ya kwanta, it's 7 na dare so all he is waiting for is sallah ishai ya kwanta, kou kadan Bai zuwa wannan hospital din don in ya ganta he may feel like strangling her, Bai taba jin Yana jin haushin mutum kaman yanda yake jin haushin ta ba, he just wondered what she did to herself that force his child out of her, abun ya mugun daure mashi Kai, tunawa da Bai Kira dad disnhi tunda ya dawo ba, wayarshi ya dauka yayi dailing number shi, alhaji picking yayi faiz ya gaisheshi tare da fada mashi sun dawo, alhaji was happy to hear that inda yace zasu Hadu gobe, Nan ya ajiye wayarshi, he is so much missing Amira already, Yana tunanin how she hugs him, kiss him, roll her waist on him, Bai dai hakuri sai ya dauki wayar ya kirata, Amira was so happy to be home, hugging Nasir tayi ta dinga jujjuya shi as ya rage daga ita sai shi a daki, sai cewa take "Habibi na...na Saya maka Kaya masu uban yawa....da kayan Wasa kala kala...I can't wait kayan Nan su iso... wallahi I can't wait..." Take fada Mashi kaman Tana magana da babba shi Kuma sai Dariya yake ta lafe jikinta not knowing how to tell her he misses her, kawai it's written on him, sai da tayi wanka taci abinci ta Kira ahmed da layin ta, Yana dagawa ya Fara "My baby is back...I miss you like crazy...duk zuciyata baimin dadi....koina nawa yasan nayi missing dinki...har abinci na kasa ci Ina tunanin my love dake wata  kasa Chan...ban son in Kara Missing dinki Haka..." Ya fada Kai tsaye daga picking call dinta, "My king...my everything...my happiness..my joy...I miss you more..." Ta amsa mashi, "Yanzun Kina Ina..." Ya tambayeta "Gida...kazo pls in ganka..." Ta fada out of so much love, she wants something off her chest and she needs him to come, she needs to see him, '"gani Nan zuwa..." Ya fada Mata without wasting of time ya kashe wayarshi shi. Kou Minti arbain Ahmed baiyi ba yazo gidan su Amira,  dakinta ya wuce straight, da Sauri ta Mike ta Fada jikinshi, Ahmed kasa riketa yayi as he feels so much good, in har ya riketa sai dadin yayi mashi yawa, he feels something so different, ita Kam Amira she did this for a reason, to feel same as she feels a hannun faiz sai taji daban, a na faiz she feels so warm, da akwai wani irin feeling dake tattare da jikinshi da Bata taba ji a jikin Habib ba as he is the only man she have hugged several times, it's like kana hugging itace with so much firmness, shi Kam faiz da akwai wani irin feeling dake tattare da jikinshi da bazaka iya describing ba, bata iya fadin yanda take jin kanta a fatar jikin faiz, Amma na ahmed Sam Bata ji hakan ba, she didn't feel anything at all, ba wannan kyarma da take yi a hannun faiz, when ever he hugs her sai taji legs dinta na rawa sosai, Amma with ahmed and Habib she's feeling kaman she's hugging a very strong tree, "Wannan... hug...Haka?..." Ahmed that is good insane ya fada Mata Yana breathing out Loud,da sauri ta sakeshi tana cewa "I miss you yayana..." Ta fada tana Kallon yanda ya kame waje guda, murmushin karfin Hali ahmed ya saki Yana Zama Kan gadonta tare da matse legs dinshi, Zama tayi q gaban shi tana gaidashi ya amsa pretending to be ok, he asked ya chan ya kuma abinda suka je nema,  she replied with fine, wannan hug datayi mashi have really ruined everything because right now yasan yau sai yayi abinda ya Dade baiyi ba, kou dadewa baiyi ba ya bar gidan, she senses why he is running but pretends not to know, Yana fita ta dinga dariya, lokaci guda Kuma sai tayi Shuru ta zauna tayi tagumi Tana tunani Wanda ita kadai tasan what's going on in her heart right now,  ganin this loneliness Bai Mata ba yasa ta Mike ta Shiga bangaren mom dinta suka Sha labari zuwa lokacin magrub sannan ta koma dakinta, kunna datan ta tayi  taga messages da yawa yawanci na masu son Kaya ne, murmushi ta saki tana cewa "Har na mance da Yar business Dina..." Ta fada with a smile Tana Fara rubutu Kan status na bawa mutane hakuri na jinta Shuru that she traveled but now she's back. Tana cikin replying messages din mutane sai ga call din faiz ya shigo Mata, hannunta na rawa zata dauki Kiran Amma sai taga dauka wayar da sauri Haka zai sa yayi wani tunanin daban, hakan yasa ta rike wayar a hannunta har sai da taga zai tsinke ta dauka tare da sallama, daga Chan Bangaren fajz dake kwance lumshe idanuwa yayi tare da amsa sallamar ta before yace "How are you ya gajiyan hanya..." Ya tambayeta voice dinshi chan kasa "Alhamdullilah...and you..." Itama ta fada idanuwa lumshe remembering some awesome things about this guy "Ni am not fine... abubuwa sunyi min yawa...." Ya fada Yana turo Baki kaman Yana tare daita, "What happened...kou dai gajiyar ne?..." Ta tambayeshi voice dinta na Dan cracking "Aa...kawai...am angry...na Daya... we're no more together...and na biyu...bintu ta zubda min ciki..." Wannan maganar dayayi na karshe yasa amira zaro idanuwa, she's so shocked hearing what he just said "Wai you mean cikin ya zube?.." ta fada cike da mamaki "Eh..." "Wayyo...am so sorry...ban ji dadi ba at all....Allah ya baka rayayyu..." Ta fada mashi "Amin... wallahi abun Babu dadi...I even cried..." Ya fada Mata Yana kashe murya kaman he wants to cry again "Ai ni kaina am feeling so had right now...I know how you love that baby....Amma Kar ka damu... yanzun ka Fara ai... you will have another insha Allah..." "With  who?..." Ya tambayeta, "With her of course..." Bata Karasa ba yace "Ni gaskiya aa...ban Kara Zama daita ..Kuma kou na zauna daita I will Never have any child with her again...she killed my baby because of you.." X Heenerh special turaren n humra,we have halut,gabgab,sandal flix,kajiji,hawi,kuskus,farin humra ,humra na zuwa turaka baki,n brown humra,zaki shafa yayi kwana da kwanaki a kayanki,kd nake da zama ina aikawa duk garin da kikeso,a tuntubeni ta nan 080 36987344 Alhamdullilah 3/1/21, 5:08 PM - Ummi Tandama: 47 Wannan maganar dayayi yasa Amira yin jimm... she's like so it's because of her, wato because of her bintu ta zubda cikin jikinta, abun ya mugun Bata mamaki, why will a woman throw away her own baby because of wata, ita da Bata halal tayi ba she kept it because of love dukda Tasha bakar wahala Amma Kuma ita da akayi nata in a halal way ta zubda saboda wata, she's so terrified right now, watk kou Babu ahmed she can't go anywhere close to fajz, wacce ta zubda cikinta can kill another woman that comes close to her husband, "Amma...Bata kyauta ba...why will she do that pls..." Amira ta fada cikin damuwa remembering how she behaves ranar da ta ganta a office din faiz, she's total dominance, "Kawai...she feels we're having been riding each other....da muka tafi tare....Bata San it's not like that ba..." Fajz ya fada Mata "Kash...wato mutunci na ya zube a idonta...pls ka Bata hakuri..." Amira ta fadawa faiz cikin fargaba Kar bintu tazo ta tozarta gjdansu because she knows such women can go any length because of mijin su, Tana jin labarin yanda Mata ke behaving in suna kishi so she knows she's among them "Don't mind her...we did nothing ai...or did we?..." Ya tambayeta sounding so calm "We didn't...Amma pls stop calling me....am scared...Kar ta kamaka kana kirana..." Ta fada cikin tsoro, Dariya faiz yayi hearing her like that, wato tana da tsoro "Don't worry...ai Baki San wani Abu ba...ni na rabu daita...as am speaking to you right now tana hospital...na rabu daita..." Ya fada Bai Karasa ba Amira tace "Rabuwa daita Kuma...pls aa...kasan she loves you...sonka ne yayi Mata yawa fa...shi yasa take kishin ka..." "She killed my unborn child fa... irinsu ne suke iya kashe kansu kou mazajensu sabida kishi... gaskiya badani ba..." ya fada kaman Yana magana da friend dinshi "No she won't do that...kawai kayi hakuri..."ta fada mashj sounding very calm "Aa...nidai am done with her ...kawiq ki samomin wata...kou gurguwa ce Zan aureta...tunda ke kinyi min nisa..." Ya fada Mata calmly, shuru Amira tayi Tana sauraron shi, "Kinji..." Ya fada Mata sounding very calm "Nidai kayi hakuri ja zauna da matarka...kawai stay away from other women...yanda bazata sake Bata ranta ba.." Dariya faiz yayi yace "Wayo na Zama bawanta kenan that I will always do what ever she wants... yanzun tell me did you miss me...."ya fada Yana gyara kwanciyar shi "Nidai ban sani ba..." Ta amsa mashi "Ba wnai...kin sani Mana...tell me...if you miss me..."ya sake fada Mata Yana lumshe idanuwa "Remember what you told me...kace it's over... that ka hakura..."Bata karasa ba yace "Nidai ban hakura ba... how can I ever hakura while I can't stop thinking about you...na kasa hakuri Wallahi...na kasa danne feeling Dina... right now ji nake kaman am not completed..." Ya fada Mata kaman he is finding it difficult to talk, murmushi Amira tayi tare da Dan biting lips Dinta tace "Swear..."ta fada remembering how he made her swear like a baby a Malaysia "I swear to Allah..... I can't just let go..." Ya fada feeling happy suna Kara kusantar junansu unlike before "Hmmm pls try to Mana..." "Na kasa...ya zanyi da Raina...kina gani sabida ke an kashe Mani baby...." Ya fada Mata "Pls stop saying it's because of me...kashe min jiki hakan yake..." "Ai it's the fact... it's all because of you...gashi ke bazaki aureni har maki ciki ki haifo min baby ba...I love babies..." Ya fada sounding so naughty "Don't worry wata Rana  har planning zaka sa matarka tayi if yaran sunyi maka yawa..." "Ni din...Baki San how much I love children bane....in dai Allah zai bani Ikon kula dasu a cigaba da gashi...now tell me...did you miss me?..." Ya sake tanbayar ta "Yes...I miss you... shikenan?...are you happy..." Ta tambayeshi cikin zolaya "Eh mana...at Least I know you care ..kawai...Ina missing dinki...I wish...kawai ...nayi shuru..." Ya fada sounding very calm "Kai dai ka Fadi abinda kake son Fadi..." Ta fada having fun as she speaks with him "Kawia dai ki yarda muyi aure...kou Kuma...inyi wulakanci..." Dariya Amira tayi, zatayi magana yace "Bari in kiraki... daddy ke Kira..." Ya fada Mata, before tayi magna har ya kashe, Dariya ta saki tana tunanin yanda wannan bawan Allah ke tsoron mahaifin shi Kaman bashine wannan stubborn fellow din bane, she just laughed and prayed he called again, right now she feels shi ahmed halinshi na kyautatawa ya jata gareshi but for faiz Bata San why she's falling for him ba, inshort she's not going to admit falling for him, cigaba da replying mutane tayi praying to God he calls again because she can't call him. "Kai kana Ina?..." Was tambayar da alhaji yayi mashi "Gida..." Fajz ya fara fada Bai  Karasa ba alhaji yace "Ina Fatima.." alhaji ya fada mashi Kai tsaye, ji yayi gabanshi ya mugun fadi, "Hospital..." Ya amsa mashi "Hospital?...Kai Kuma kana gida?...are you mad or something...hauka kake zaka Kai Yar mutane hospital barta Chan kaman Mara galihu ka koma gida?... gaskiya sai nayi maganin ka..."alhaji ya fada sounding so angry, faiz shuru yayi Bai San abinda zai fada mashi ba, kawai he wondered how he knows, it's that mum dinshi ta fada mashi, he can swear iyami won't do that at all, " sai ka bar yarinya a hospital kaman Mara gata a kirani?... hauka kake?...so in Bata da number kowa sai dai ta mutu wajsn?...Anya kana da hankali kuwa...are you human?...am so ashamed to call you my child..." Alhaji ya fada sounding so angry, "Did you know what...she did..." Fajz ya Fara fada thinking of how bintu have changed, before Bata son laifin shi, Bata son abinda zata fada yasa dad dinshi yayi fushi dashi Amma yanzun ya lura she's different, wato ta hadashi da alhaji, "I don't care about what she did...how zaka har yarinya a hospital Babu kowa... nobody to pay her bills... nobody to take of her... wallahi sai ranka ya mugun baci...ka Bari in Kira hospital din in few minutes baka wajsn..." Alhaji ya fada "Daddy... cikina...fa ta zubda.."faiz ya fadawa alhaji, alhaji da Bai Ida kashe wayarshi ba shuru yayi Jin abunda faiz yace, he can't just believe bintu will do what he said, zubda ciki, abortion kenan, "Ban son rashin hankali... just go to the hospital..." Alhaji ya fada mashi "Daddy..she aborted..." Faiz Bai karasa ba alhaji yace "Naji...go to the hospital...Kar in kuskura in Kira ace min baka Chan..." Alhaji ya fada mashi "Daddy am tired..." "Wai gardama zakayi min....hope baka Fara shaye shaye ba...ya zaayi inayi kanayi...hope you're not taking something..."alhaji ya fada sounding so furious "Daddy am sorry...zanje yanzun..." Ya fada ba don yaso ba, alhaji Bai Kara cewa komai ba ya kashe wayarshi, bangaren alhaji Kam he was so angry at abinda faiz ya fada mashi, in har ya bincika yaga da gaske ne she will really be dealt with, he sees no reason or what so ever da zaisa ta kashe Dan cikinta, Kiran hajiya kadijatu yayi Bayan ya kashe wayar tazo, he asked her what happened to bintu, shuru hajiya tayi har Saida ya sake magana tace "Yace...Wai ta zubda cikin jikinta..." Hajiya ta amsa mashi "What warrant that?...me yasa tayi hakan..." Ya fada sounding very angry "Nima ban sani ba..sai ka tambayeshi..." Hajiya ta amsa mashi. Fajz Kam ba don yaso ba ya Mike ya shjga bathroom ya sake wata alwallah don maganar shj da Amira ta Watsa mashi Wanda yayi dazun, sallah ishai yayi Yana zaune yana adua yaga wayarshi ta kawo haske, Amira kasa hakuri tayi, she was replying other but praying he calls back, Tana jin Shuru yayi yawa sai ta Kira shi, cikin second guda kuma ta samu ta kashe Tana tunanin what will she say when he picks the call, hakan yasa tayi Saurin yanke Kiran, she just pray it didn't enter don tasan tana dailing tana Kashewa, she's just restless. Fajz na idar da sallah ya fita rike da wayar da mukulin motarshi, Shiga cikin wayar don ganin why wayar ta kawo wuta sai yaga miscall dinta, murmushi ya saki Yana redialing number, Yana Fara Ringing daga Chan Bangaren Amira ta zaro idanuwa tana cewa "MTN Baku kyauta min ba...." Amira tana kallon wayar dake Ringing, she couldn't let off, picking tayi "Which kind flashing be this naaa..." Fajz ya fada Yana fita daga falo, Dariya Amira tayi tace "Sorry... mistake nayi na kiraka...wata Zan Kira..." Tayi mashi karya "Why must you lie..." Ya fada Mata "Gaskiya nake Fadi...tell me what did daddy say..." Ta tambayeshi "Ai bintu ce ta fada mashi na kaita hospital nayi abandoning dinta...so now am going back to the hospital..." Ya fada mata, "Ok...hakan ya dace ai...Bai kamata ace ka bar ita kadai ba..." Ta amsa mashi" "Then...meet me wajen Mana...kou Baki Shiga ba sai mu tsaya a waje ki tayani Hira..." Ya fada mata Yana bude kofar motarshi, "Rufa min asiri...am not coming near that area....ni tsoro ma nakeji..." Ta amsa mashi tana dariya, Dariya faiz yayi yace" "Otondo...Ashe kina da tsoro...as you stubborn reach you dey fear your fellow woman..." Ya fada Mata Yana Dariya, Dariya itama tayi tace "Ba komai...ai ya Zama Dole in ji tsoron ta...Kuma kou ban jin tsoron ta ya zaayi in bar gjda yanzun in fita... it's not possible ai..." Ta fada mashi "Ai sai ki ce company ake kiranki it's urgent... remember you're a working class lady so you can be anywhere at anytime..." Ya fada Mata "Nidai sai anjuma...ka gaidata..." Ta fada "Zan fada Mata kince a gaidata..." Fajz ya fada Mata "Wayyo Allah....Kar ka fada Mata Komai...she shouldn't know we talk...concentrate on making her better..." Ta fada mashi, Nan dai sukayi sallama ya fada Mata in ya Kai hospital zai kirata ta amsa mashi da Kar ya Kira shi Kuma yace sai ya Kira ta, Yana zuwa hospital ya Tambayi wata nurse inda take aka nuna Mashi dakin da aka kwantar da ita, Yana shjga ya tarda mom dinta da Kuma yayarta, tana kwance Ana Mata karin jini it seem she looses lot of blood don Saida yasa Maigadi ya wanke mashi Mota daya dawo gidan shi, yanda suka hade Rai yasa shima ya hade nashi, kou gaidasu baiyi ba, zama yayi sai yaji Babu Dadi hakan yasa ya gaida mum dinta Amma sai Bata amsa mashi ba Kai tsaye ta Fara cewa "Daman faiz baka da mutunci...Daman baka da hankali Ana maka kallon ka iya sallah ka kasa alwallah?...why will you dump my daughter at the hospital kaman wata Mara galihu...me yayi zafi Haka...at Least you should have drop her at home zaifi...kan wannan cin mutunci dakayiwa yata..." Hajiya ta fada mashj sounding so angry as sanda bintu ta farfado ta Fara Kiran alhaji sannan ta Kira family dinta da waya wata nurse,. "Am sorry... but it's her fault...tace zata zubda ciki...Kuma she did...why zan zo inyi zaune Kan wacce hates me so much to kill my unborn child..." Faiz ya fada face Dinshi daure "Kai ka cika tantarin dan iska..." Yayar bintu Mai suna sakina ta fada mashi Jin abinda yace, she knows how much bintu loves fajz, they all know she loves him more than he loves her, she have lot's of suitors Amma tace fajz, many people came and go Amma she said sai faiz, so it's so unacceptable when he said she killed his child, wani irin kallo faiz yayi Mata alaman Kar ki Kara zagina, she's his elder so he won't say anything than to look at her "Kowa yasan bintu Loves you... you don't have to insult her integrity....ba dole sai kaci Mata mutunci ba...munsan baka son bintu Amma kaddara yasa ta aureka...bintu Bata son kowa kaman yanda take sonka...why will you take her love for granted...ya zaayi kayi Mata Haka... you dump her at the hospital kaman Bata da gata..." Sakina ta fada making it be all his fault, Baki faiz ya tabe before yace "So you think am lying... you think karya nake Mata...ya zaayi inyi Mata karya...and point of correction...I have never taken her love for granted...in ban sonta Babu Wanda yaisa yasa in aureta... she's evil...she killed my child.. " faiz ya fada sounding very bitter, "Enough dallah...ka fita ka bamu waje...zuwanka Nan Babu wani amfani... she's my sister...and she's her daughter...we can take care of her..." Sakina ta sake fada sounding more angry than he is, nobody will believe what he is saying because for sure sun San she's the victim here, sun San he is at fault because she loves him, sakina will never believe him kou da kuwa kowa na duniya zasu yarda da abinda yake cewa, ba don komai ba sai don she knows how excited bintu is with her pregnancy, she's always telling sakina her elder sister about how it's going to be when she have that child and now he is telling her she killed it, she will never believe him, "Daddy yace inzo..."fajz ya fada in I don't care tune "Then tell him..."sakina ta Fara fada Bata karasa ba faiz yace "Ke ki fada mashi Mana...ni ban iya rashin kunya ba..." Ya fada Yana Dora kafa daya Kan daya, wajen karfe Tara bintu ta bude idanuwa, lokacin an Gama Mata Karin jinin, kallon mutane tayi sai ta sauke idanuwa zuwa Kan faiz ta kalleshi, shima kallon ta yayi before yace "Hope you're so happy now....hope you're satisfied that you aborted him...kinji Dadi ai kou...Allah yayi maki sama da abinda kikayi min..."ya fada putting all the blame on her, Daman Haka issue suke, the moment Baka iya ba sai komai ya koma kanka, yanda ya fada he made it look as if she's the only one with fault, it's as if shi baj da laifi, it's like he didn't do anything at all, irin kallon da sakina take Mata is a questionable one, irin kallon dake tambayar did you do it din Nan, duk matsalar Daya zo maka in baka bi right approach ba sai komai ya juya maka, sai abinda ya kamata a baka gaskiya sai a baka laifi, wnanan ya koyawa kowa lesson, when someone hurts you make sure you handle it with care if not rashe zai iya juyawa da mujiya "Sai ki zuba ruwa kasa kishi bintu...kin cuceni...kin zalunceni...I never knew Haka kike... you're so evil...Allah yaisa ban yafe maki.ba..."faiz da ranshi ke Kara baci ya fadawa data fara hawaye, sakina kallon ta tayi don taga if he is saying the right thing or not, mum dinsu ta tafi gida leaving only her da faiz sai Kuma bintu data tashi yanzun, bintu was just staring at faiz dake Mata magana ciki kiyayya, "I begged you to let it live....na baki hakuri...I even told you if sakinki zaisa ki barmin Dana...I will..why did you do this..." Faiz da ganinta made him feel so much pain ya fada kaman zaiyi kuka "Kar dai ace he is saying the truth..." Sakina ta Tambayi bintu datayi shuru hawaye na zuba daga idanuwanta, she's not really sad about loosing her pregnancy but she's angry that he is making her look bad, yanda yake magana yake magana he made it look kaman he is totally innocent, Mikewa yayi don the more he looks at her the more he hates her, barin dakin yayi yayinda ita Kuma sakina ta dage da asking bintu da Bata iya magana sai hawaye, Saida ta girgiza Kai Kan cewa she's innocent sannan sakina ta barta don she won't take it likely with her at all. Faiz na zuwa gida ya Kira Amira sai yaji layinta Yana busy alaman she's on another call. The following day faiz slept like a baby, it's Saturday and he is resting don he won't go to the office today, duk sanda ya tuna da abinda ya faru jiya sai ranshi ya baci,yasan very soon. Bayan sallah jumaa ahmed ya Kira faiz don Yi mashi barka da dawowa, Nan yaji voice Dinshi so low "Wai...meke damunka... you sounds dull..." Ahmed ya tambayeshi "Hmmm ahmed...kasan...I loose my baby...bintu ta samu miscarriage... yanzun ma tana hospital..." Fajz ya fadawa Ahmed "Inna lillahi waina ilaihi rajiun....ya akayi Haka...ku dawo jiya...Kuma tayi bari?... it's bad..." "Eh... stress din jirgi ne..." Faiz ya fada regretting why he told him "Allah ya kawo rayayyu...take heart..." Ya fada mashi. Dan Hira sukayi da ahmed yaga faiz is sad sai ya rabu dashi kawai. Daga Nan ahmed ya Kira Amira, tana picking ahmed da Dole yasa ya koma gidan jiya Suka Sha Hira sannan daga baya yace "Dazun I spoke to your boss,...Ashe matarshi ta samu miscarriage..." Ahmed ya fada Mata, . "Ayya...ni...banma sani ba..." Ta amsa mashi, "Ok... yanzun ki shriya...na tashi daga office...zanzo mu tafi mu gaidata..." Ahmed ya fadawa Amira, Idanuwa Amira ta zaro tare da dafa chest dinta, she's so scared "Yaya...na...gaji...sosai... why not kaje...Kai ...kadai..." Ta fada cikin rashin gaskiya na gaske, ahmed is a very smart somebody and he feels there's something don yanda tayi magana alone says it all, "Gani Nan zuwa...make sure you're ready..." Ahmed ya fada Mata atakaice tare da kashe wayarshi because Bai son any gardama daga gareta. Aslm Zeehalcy hijabs tazo muku da hijabs new design akan firashi mae sauki, Irin su👇🏻 1️⃣ MAE ALKKIYABA 2️⃣ JILBAB (EGYPTIAN KHIMAR) 3️⃣ QUEEN HIJAB4️⃣MAE ALKKIYABA WITH GOWN 5️⃣ NORMAL HIJAB 6️⃣MAE ALKKIYABA WITH POCKET 7️⃣VAIL HIJAB 8️⃣ VAIL HIJAB WITH POCKET 9️⃣ HIJAB WITH MAKS And many more beautiful hijabs, and Muna contribution don samun sauki malakar kiyawawan hijabs a cikin firashi mae sauki👌🏻 Don samu wanan garabassa na hijabs contribution ko sayen hijab Mae kiyau da sauki sae ku tuntubi wanan wanan number👇🏻 G.S.M/WHATSAPP 09039075137 CUSTOMER'S WELFARE IS OUR CONCERNED!!🙏🏻 Alhamdullilah 3/1/21, 5:08 PM - Ummi Tandama: 48 Yanda Ahmed ya katse wayar ya mugun Bata tsoro don any single argument from her zai tona Mata  asiri,what will be her reason da zata ce bazataje ganinta ba,  she knows Ahmed is very very inquisitive, Yana iya gano Abu in an instant, he is the first to know Nasir Yana da idanuwan Habib, then ranar da ita da fajz suke exchanging text lokaci guda ya gane, hakan yasa take tsoron abinda zai sa ya gano anything stupid, bazata San yanda zatayi da kanta ba as she's afraid of him more than she's afraid of her parents, he is someone who make her who she is today and she will rather die than make him sad, kawai wani irin faduwar gaba ta tsinci kanta ciki yayinda ta tuna halin da bintu take ciki Kuma knowing it happened because of her,  ahankali ta daga hannunta Dora Kan chest dinta sai taji Yana fatt fatt sabida fargaba, she's so scared suje bintu ta tozarta ta,  sannan tana tsoron Ahmed ya gano tare da faiz kadai suka bar kasar Nan, knowing she's not a virgin will make it look kaman ta Dora daga inda ta tsaya and the love he has for her may Go away, "Yar iska kina da kunya kuwa...lallai kije cin duniya da mijina Kuna kizo hospital ganina?.." Amira taji voice din bintu na fada Mata, da sauri ta zaro idanuwa tare da bude Baki as her heart beat faster, she knows she will surely say something worst than that, har wani irin firgita kawai take, fajz ya Bata miss calls uku yau Bata dauka ba but hannunta na rawa ta dauki wayarta ta Kira number shi. Fajz have been at home duk yau Babu inda ya leka, Yana gjda yayi order abinda zaici aka kawo Mashi yaci ya koshi, the only thing he is Missing right now is Amira kuma ya kirata Bata dauka ba, hakan yasa ya koma Kan gado ya huta har lokacin sallah yayi ya tafi masjid ya dawo gida again, he have no single intention of going out or going to the hospital, kawai Yana kwance thinking about rayuwa,  he wants to know who will take the place of Amira that will be as good as her, Yana son ya san how his life will be if she's married to another ba shi ba, sannan Yana tunanin what will happen is Nasir danta ne, Haka Nan Yana tunanin will he still care if he knows she's once married with a son, Kuma Yana son ya San why she's so loyal to ahmed, now yasan ta damu dashi Amma why is it that in ba ahmed ba she have no single respect to any other man, he would really love to gist with her before they resume office on Monday Amma she's not picking his call, da ya kira for the last time sai da yace "Ai wannan mayen ya sake Hura Miki kunne...nasan now the little attention dinki Dana samu zai dauke shi Kuma...I know he will erase all we have made together..." Ya fada cikin fushi sounding very bitter, yana cikin wnanan sake saken kawai sai ga Kiran amiraz da sauri ya dauka kaman he have been waiting for a life time, "Haba pls ..I have been calling you fa...Baki gani bane...duk kin Sa na kasa samun sukuni..." Fajz ya fadawa Amira cikin tsantsan shagwaba, "Am sorry... ban kusa ne..." "Aa...pls don't lie to me....Baga kinyi updating status dinki after my calls...so kawai kice Baki son daukan kirana... Ahmed have started making you forget me again..." Ya fada kaman zaiyi kuka "Ba Haka bane...pls ya Mai jiki..." ta fada cikin sanyimurya "She's alright I guess..." Ya amsa Mata "It's not fair kana barin matarka a hospital Haka Nan...Babu kyau.. she may hate me the more..." Amira ta fada cikin damuwa dake bayyane a voice dinta "It's not about you... it's about her killing my child...so Kar ki damu da wannan..." Ya amsa mata kawai, "Nidai yanzun Ina cikin damuwa... gabana sai faduwa kawai yake...am so depressed and I need your help...' Bata karasa ba faiz da Jin yanda take magana alone ya mugun tada mashi hankali yace . "Pls tell me what's wrong..." Ya fada cikin damuwa sosai as da jin yanda take magana kasan she's in trouble, sannan ta kasa gano what's wrong with her, "Kasan... ahmed yace he is coming...muje duba sister bintu...nace mashj am tired I can't go shi Kuma yace...we have to go that in shirya before ya karaso...am scared Kar bintu ta tozarta ni...ban son ta tona Mana asiri ta sa Ahmed ya gane cewa we traveled alone... sannan Kar ya gano you have something for me..." Amira dake yawo cikin dakinta ta fada mashi voice dinta na rawa "Is that why you're scared...wato don Kar ahmed ya gano Ina sonki kou kina Sona?...or Kar ya gane we traveled Alone... for God sake this guy is just your cousin and your boyfriend not your parents...".. faiz ya fada Mata "He is more than just a boyfriend and a cousin..."Amira ta Fara fada mashi Bata karasa ba faiz yace "Alright.. bye..."ya fada Yana kashe wayarshi cike da bakin ciki, wani irin haushi yake ji duk sanda ya nuna he is more than just a boyfriend and cousin, that means he is more, why is he more?, Amira da hannunta ke rawa sake dailing number faiz tayi Kiran na shiga kawai sai ya katse Kiran Yana Jan tsoki, sake Kira Amira tayi this time Bai kashe ba kawia sai yayi picking Yana cewa "Pls stop calling me if it's about you reminding me of how important ahmed is..." Ya fada sounding very Angry "Am sorry pls...kawai just help me...ban son damuwa ne... just help me call him ka fada mashi a sallami matarka... shikenan... it's all I need pls..." Ta fada mashi "Aa...I won't do that...kuzo...I will be going to the hospital right away...ayi shi ya Kare kawai..." Ya amsa Mata "Inna lillahi waina ilaihi rajiun...pls kayi hakuri Mana... just help me..." Amira ta fada when she's about to break down, fajz da right now he feels in sunzo hospital din ya rike hannun Amira a gaban bintu da ahmed ya fada masu they're in love don already ya gaji da wannan hide and seek din, gashi bintu tana zaginshi da cin amanar abokinshi,  sannan he is afraid of hurting ahmed sabida he helped him Amma let enough be enough, he is tired , "Yanzun kinsan me...I won't call him...Amma zanje hospital...I will make sure...bimtu bazatayi maki komai na cin mutunci ba... alright?..." Ya tambayeta sounding so real "Are you sure?..zata yarda?... remember she's angry fa..." "Kar ki damu...she won't do anything stupid...so ki kwnata da hankalin ki...kou ba komai I will get to see you...I have missed you kaman na shekara ban ganki ba.." ya fada Mata "It's alright..."Amira ta fada cikin Samun saukin abinda take ji a ranta, she believes he will do as he said, hakan yasan tana ajiye wayarta ta Shiga bathroom tayi wanka ta saka Daya daga cikin kayan data sayawa kanta daga dubai Wanda ta sako a bag dinta, she dressed looking elegant but not over dressed, Mai kawai ta shafa ta fesa perfume dinta, da akwai Wanda faiz ya Saya Mata she loves it's scent sosai, hakan yasan in ta tashi using perfume sai ta dauki Wannan ta fesa, not because of anything but because she loves the scent, tana gama shirinta ta fita ta shjga dakin mum dinta, "Wallahi sister sai na dauki wannan rigar..." Asiya that first saw Amira ta fada Tana kallon how beautiful the Arabian gown is, Dariya Amira tayi tace "Me kikeci na baka na zuba...kayanku fa na Kan hanya... just wait...su karaso then you decide if Wannan Kikeso or wasu..." Amira ta amsa Mata, nan dai duk suka nuna they can't wait kayan su karaso, hakya Kallon Amira tayi ta tambayeta inda zata taci gayu haka Nan Amira tace "Mummy Daman Ina son fada maki Ahmed zaizo...zamuje ganin matar boss Dina...Bata da lafiya...she had a miscarriage..."  "Subhanallah...daga dawowa sai Rashin lafiya..."hajiya ta fada, "Ai tana Nan..."Amira data fita hayyancinta ta fada lokacin guda Kuma ta Kara dacewa "Tun tana Chan...take fama...suna dawowa Kuma...cikin ya zube..." Amira ta fada lokaci guda don rufawa kanta asiri, "Kilam stress ne..." Inji hajiya, Zama tayi Tana jiran zuwan ahmed, baa Dade ba ahmed ya zo,  gaida su hajiya yayi aka bashi ruwa da abinci yaci sannan ya Shiga Bangaren ismail suka Dan Sha Hira Sukayi sallah asr  sannan shi da Amira Suka bar gidan, yanda tayi jugum cikin Mota shows something is wrong with her, kallonta yayi yace "Why Baki son zuwa ganinta...I thought Kun Zama friends tunda you spent about two weeks together..." Ahmed ya fada "Lahhh...Yaya...why zaka ce ban son zuwa ganinta..." Ta fada Tana forming murmushin karfin Hali "Haba Amira I know you...yanda kikayi yanzun kawia shows you don't want to go...kou ta nuna maki wani Hali ne yayinda kuke chan..." Ahmed ya fada Yana Dan Satan kallonta yayinda yake tuki, Dariya Amira ta saki tace "Yaya... you're very funny... Wallahi nothing like that...kasan kawai am tired..."ta amsa mashi "Hmmm tired...kaman you walked back from Malaysia?... nasan hiya kinsha bacci...dukda ..ni Baki barni nayi baccin ba..."Ahmed ya fada remembering what happened yesterday, "Yaya...me nayi na hanaka bacci..."ta tambayeshi "You hugged me...kawai sai naji I want to get married...I think zanyi kokari in sanar da su daddy azo nemamin aurenki..."ya fada with a smile Kan face disnhi, she's not a child so she understands perfectly, Deep Down she's not too happy, ba Don komai ba sai don yanda faiz make it clear he won't ba in happy state if she's married to another, wannan kalaman sunyi tasiri a rayuwarta sosai, "Amma...Yaya...Zan cigaba ...da aiki?..." Ta tambayeshi sounding calm "Aiki Kuma?...haba... gaskiya I don't think zakiyi aiki...saidai ki Kara karfafa business dinki...we can open your own warehouse a gidan mu...yanda all your stuff will be yours kawai..." Ya fada making it look real, shi kanshi he yasan in har zai kaiwa dad dinshi wannan maganar ba zai Hana ba but that will make his mother sad, last week ta tura shi Gidan kawarta, Wai yaje ya gano some ladies, ya zabi wacce tayi mashi yayi aure, he didn't argue with her, he went and he saw girls beautiful ones saidai gaskiya shi Amira yake so, he won't dare say Amira yake so saidai yace gaskiya shi ba yanzun zaiyi aure ba he have other plans, he said that not because Bai son auren but because he Bai son ace ga Amira Bai aureta ba sai Kuma yace ya auri wata, he doesn't want to hurt her right now Amma yanda yake jin Kanshi he feels kou Yar yarinya aka bashi lafiya Lau ne, Yana stage din da kou Bai son yarinya Yana iya Zama daita sabida ya dinga biyan bukata kansshi. Itadai Amira took everything he is saying as gaskiya Wanda hakan yasa ta saki ajiyan zuciya before tace "Hakan ma yayi..." Ta fada ba don she loves business more than working ba sai don tayi don ta faranta mashi, working with faiZ is the best thing that have happened to her, especially da suka fita daga kasar Nan ta gane he is one in a zillion, "Bari...in kirashi yayi Mana kwatancen hospital din..." Ahmed ya fada Yana tuki ahankali ya dauki wayarshi shi ya Kira faiz, Daman tunda sukayi waya da Amira ta bar gida ya tafi hospital, he saw bintu and she looks ok, tana zaune tana cin pepper soup sanda yaje, Daman yayi deciding he is to paying any of her bills saidai in alhajinsu zai biya, yau sakina kawai ya tarda, gaidata yayi Taki amsawa Bai sake cewa komai ba ya zauna kawai waiting su Amira suzo, baa Dade ba hajiuarshi ta kirashi tana asking Ina hospital din da bintu take ya Bata description, now yasan kusan lokaci guda Amira da Ahmed sai hajiyar su zasu hadu a nan, he is not going to say anything but he prays bintu react and say something, he prays ta fada Nan kawai ya huta, at least if ahmed yasan suna soyayya kilan zai hakura ya bar mashi ita, Dr ne ya Shigo Yana asking bintu some questions tana amsawa, Nan ya tsaya yayi Yan rubuce rubuce ya fita. Yanda faiz ya daure face alone kasan ba Mara lafiya ya zo gani ba, he frown his face kaman Bai taba Dariya ba, sannan kou da yazo baice ya jikin ba, he just sat there, bintu Dan Satan kallon shi tayi taga yanda ya hade Rai kou ita data Sha bakin ciki bai hade kaman nashi ba, ya kumbura kaman zai fashe, da cikin ya zube sai tayi nadama, she feels it's not the right approach to solve this problem, yanda fajz yahi magana jiya ya nuna Mata that at the long run ita zaa bawa rashib gaskiya, tasan magnar gaskiya she's the cause of the miscarriage don ita ta Fara dukan cikin a Kai kai, the baby is strong don kou mutum aka dinga duka Haka Nan sai ya mutu but it sticks around, sai gashi Wannan faduwar ta karshe ya kawo karshen cikin, it's all her fault, she's not regretting because she so much cares about faiz sai dai because she will be blamed by the whole family, Babu abinda zata Fadi da zai Kai nashi, he talks strong and louder than her, dakin Babu Mai cewa komai, all she knows is Ana sallamar ta gidansu zata wuce, kou sister sakina data dage da asking dinta if faiz is right bayab ta fada Mata karya yake tace daga Nan ta tafi gida har sai manya sunyi resolving issue din, she's so scared su zauna a gaban manya faiz na fadin ta kashe mashi Baby, tasan she will surely be dealt with, kadan taci ta Mika warmer din ga sister ta dake forcing dinta taci Naman "Na koshi..." Bintu ta fada ahankali "Wane irin kin koshi?...me kikaci da dazaki koshi...Baki ganin yanda Kika koma kaman wata matsiyaciya...duk kin lalace because of rashin kula...dallah eat..." Ta fada tana watsawa faiz harara before ta sake kallon bintu tace "Gashi kou lap guda Baki cinye ba...pls eat...ba matsiyata bane mu..." ta fada Tana fixge fixge "Sai ki Fadi kou su waye matsiyata..." Faiz ya fada Amma cikin ranshi Yana kallon yanda take magana he knows she's indirectly talking to him, "Na koshi..." bintu Ta sake fada mata, Nan sai ta amshi warmer din ta ajiye ta Hada Mata thick tea ta Bata, kadan kawai bintu Tasha, inda sakina data San halin da take ciki da Bata matsa Mata Kan cin abinci ba, she's in so much trouble, ga na haushin faiz, gana matsala da zai sakata if he tells their parents. Hajiya kadijatu da hajiya Fatima me Suka Fara zuwa, faiz ne ya tsaya daga waje suka Shigo tare, hajiya kadijatu knows bintu did it so tana zuwa ciki tace "Dafatan kina samun farin ciki yanzun.... are you ok?...now that you succeeded..." Ta fadawa Bintu "Iyami...bani bace..." "Will you keep quiet?..."faiz ya daka Mata tsawa cikin takaici that she's denying it, "Nayi magana da Dr...bana turo maki Dr ba?.. you practically made it clear that kina son cikin out of you..." Hajiya ta sake fada cikin takaici, kuka bintu ta farayi kanta kasa ta San ta Riga ta shigar da kanta, "Komai it base on destiny...Dan ba rayayye bane...so let's stop talking about it..."inji hajiya Fatima, sakina Kuma sai kallon su take deep down she's thinking maybe it's true but Bata ce komai ba "Stop crying my dear..." Inji Hajiya Fatima, harara fajz ya watsa Mata tare da hade Rai, now he knows she's trying to make what she did ok, Basu Dade da zuwa ba ahmed ya Kira faiz Kan suna Ina sun iso, Nan faiz ya mike ya fita, lokacin Amira da cikinta ke kadawa ta fito daga cikin Mota and so is ahmed, suna tsaye suna jiran faiz ya zo, Amira ji take kaman ta gudu, don she knows if tana position din bintu she won't take it likely, Amma in ta tuna cewa faiz yace zaiyi Mata magan sai ta samu sauki cikin ranta, faiz na fitowa ya hangeta da ahmed tsaye, she knows he is present so kasa daga Kai tayi, she can't just believed she hugged and kissed him, da ka ganta kagan mara gaskiya, ganinsu tare da ahmed ya mugun tsotsawa faiz Rai Amma what can he do or say, with a smile ya Karasa wajensu Yana mikawa Ahmed hannu, gaisawa sukayi inda ahmed ke cewa "Hard luck fa...Allah ya kawo rayayyu..." Ya fada, faiz that couldn't take his eyes of Amira cewa yayi "Amin...Haka Allah yaso..." Ya fada "Good evening sir..." Amira ta fada mashi, "Evening ma'am..." Shima ya amsa Mata, Dariya ahmed yayi Yana cewa "Sannu ku su sas and mas..." Ya fada, shige masu gaba faiz yayi suna Dan magana da ahmed but Yana kallon amira, ahmed ya iya sa Ido sosai don Haka he sees it all, Yana kallon yanda faiz ke kallon Amira but he knows she's not looking at him, kofar dakin faiz ya tsaya ya kalli Amira yace "Now here we are. ." Ya fada Yana bude kofar ahankali, Amira ji tayi kaman an bude chest dinta sabida tsoro, faiz ya Fara Shiga bintu da sauran mutanen wajen Suka kalli Mai shigowa, sai Ahmed na biye dashi, sai Amira dake tafiya kaman kwai ya fashe Mata a ciki, bintu na ganin ta Bata San sannan tace "Lallai ma...rainin wayau.. " ta fada tana kallon Amira in such a way that sai kace ba innocent face dinta ke irin wnanan kallon ba. Aslm Zeehalcy hijabs tazo muku da hijabs new design akan firashi mae sauki, Irin su👇🏻 1️⃣ MAE ALKKIYABA 2️⃣ JILBAB (EGYPTIAN KHIMAR) 3️⃣ QUEEN HIJAB4️⃣MAE ALKKIYABA WITH GOWN 5️⃣ NORMAL HIJAB 6️⃣MAE ALKKIYABA WITH POCKET 7️⃣VAIL HIJAB 8️⃣ VAIL HIJAB WITH POCKET 9️⃣ HIJAB WITH MAKS And many more beautiful hijabs, and Muna contribution don samun sauki malakar kiyawawan hijabs a cikin firashi mae sauki👌🏻 Don samu wanan garabassa na hijabs contribution ko sayen hijab Mae kiyau da sauki sae ku tuntubi wanan wanan number👇🏻 G.S.M/WHATSAPP 09039075137 CUSTOMER'S WELFARE IS OUR CONCERNED!!🙏🏻 Alhamdullilah 3/3/21, 2:48 PM - Ummi Tandama: Mata da akwai kayan Mata kala kala, daga na Sanyi, na mallakar kasa, na Bata gaban kishiya na dambun nama Mai kyau sosai, ciccibi, Naman akuya Mai tarin sirri, Goron tula syrup, tsimi Mai kyau, Zuma Mai kyau,. Duk kyauwun ki ki Kara da wanka, ki tabbatar Kar ace gidan ki babu anything na kayan gyara, yanda Kika iya budgeting kayan kwalliya kayan Miya kayan gayu Haka Zaki dinga budgeting kayan Harkan bedroom, in har sex life dinku is boring aure Bai lasting, amma in har duk chakwakiya da zaayi Kuma dare yayi Ana Samun yanda akeso wallahi sister Baki mantuwa, da akwai amarya set daga 20k zuwa 100k medium Kuma 50k Wanda ke dauke da har su ciccibi da Naman akuya da dambun nama, sai shi Kuma na 100k zaa hada maki da Royal jelly da ma wasu suppliment masu kyau. Pls sister ki gyara, in ku biyu ne ba asiri yasa ya makalewa yaruwar ki ba, wasu sai suce asiri ne, well not all is asiri, Yana tsoron yayi Mata anyhow ta hanashi abun arziki, in har ita ta Fara gyara then ta gama dake don duk abunda zakiyi ba lallai ki burgeshi ba, you're welcome to buy from us. 49 Jin abinda tace yasa faiz Jin sanyi cikin ranshi inda shi Kuma Ahmed ya kalleta with a smile Amma Sam baiyi tunanin she's talking to Amira ba, ita Kam Amira sauran kadsn data saki fitsari a jiki, her body was trembling, she was shaking, bintu Kuma wani irin kallo takewa Amira tana tunanin irin guts dinta, she can't believe amria zata iya zuwa inda take kaman she's not the cause of her problem, wato she's a good pretender kaman yanda tazo wajen wedding dinsu tayi pretending to be happy for her har da unique gift package dinta, now Kuma she's here again with her innocent boyfriend, she feels in ba hauka ba ya zaayi tazo, kou kilan she feels Bata sani ba like Bata sani lokacin bikin ba, or is it that faiz Bai fada Mata she knows ba, kou Kuma yafada Mata but still she decided to show her Babu abinda zata iyayi, wato it's all rainin hankali, budurwar mijinka tazo ganinka a hospital dukda she's the cause of your pain, budurwar ma ba Normal budurwa ba, budurwar da mijinka yafi so fiye da kowa da komai, budurwar da kaga yayi so many rubutun da Bai taba furta maka irin kalaman da yake Mata ba, budurwar da a naka tunanin suna Harkan Zina da mijinta, just imagine your self a position din bintu, what will you do, Will you just be the innocent girl or act wild and crazy, as for me Ina Iya yin the unthinkable, sakina have to look at bintu data zubawa Amira Ido, Amira Kam kasa daga Kai tayi, hajiya kadijatu Kam tasan da akwai matsala as taga har da Amira cikin Bakin da suka Shigo, she just wondered if faiz Bai San zata zo ba don in har ya sani ya Kuma Bari tazo at this moment yayi rashin hankali, ahmed durkusawa yayi har kasa ya gaidasu sabida yaga hajiyar su faiz da abokiyar Zamanta, amsawa sukayi with a smile ya Kara da cewa "Ya Mai jiki.. "ya fada Yana durkushe cikin respect, Bai daga Kai ba Balle yaga yanda bintu ta kumbura Tana girgiza kafa ahankali tana kadai Kai too, hajiya kadijatu dake neman yanda zatayi da bazaa samu matsala ba tace "Alhamdullilah da sauki..." Ta amsa Mashi Tana Kallon "Lallai ma..." Bintu ta sake fadi kaman zata fashe, hajiya Fatima dake zaune kusa daita kallonta tayi tace "What's wrong kike ta lallai ma like wata insane person..." Hajiya ta fada, hajiya kadijatu kallon bintu tayi Amma kou kadan bintu Bata kalleta ba balle taga yanda take kifta Mata Ido "Ai mummy ikon Allah na gani...wani irin rainin hankali na gani...can you believe this..." Bintu dake Magana kaman wata sabuwar Shiga mahaukaciya ta fada jikinta na rawa, Amira da jikinta ke rawa kasa tsayuwa tayi, Bata San lokacin data zauna kusa da inda faiz ke zaune ba, she was trembling and faiz ya gani Amma Bai ce komai ba, he wants this to end, his number one fear is Ahmed but he have to let it go, he wants this secret thing to be over so he is patiently waiting to here her say it, she will help him, at least let him face this fear and get it over with, Ahmed daya samu waje ya zauna kallon bintu da babu inda take kallo sai Amira, kallon Amira yayi yaga kanta kasa and she's trembling, now he knows bintu was talking to her, "Amma wallahi wasu Basu da kunya...wasu sunyi asara... imagine yanda wasu matan sukayi asara..." Bata Karasa ba hajiya kadijatu tayi gyaran murya, kou kallon inda take bintu batayi ba, kawai she's feeling kaman ta tashi da gudu ta chakumi Amira taci ubanta, she's so boiling inside, sakina da hajiya Fatima sai kuma ahmed da Basu San abinda ke faruwa ba sai kallon bintu suke yanda ta kurawa Amira Ido Tana magana ya nuna she's talking to no one but her, hajiya kadijatu na ganin she's not looking at her kawai sai ta Mike daga inda take zaune ta je kusa da Bintu ta zauna a dayan side dinta ta Dan Dora hannu Kan shoulder dinta sannan ta kwantar da murya zata Fara magana kawai sai faiz yace "Let her say it... allow her vomit what is eating her up..."Bai karasa ba hajiya tace "Kana hauka...dallah rufemin Baki ban son wawanci, .." hajiya ta hantareshi, Amira da duk taga tashin hankali duniya daga idanuwanta da har sun sauya launi tayi ta kalleshi Tana tunanin she fell into his trap, wato yaudaranta yaui Bata sani ba, she thought he was saying the truth sanda yace he will talk to her, she was so stupid to believe him, she should have known better, inda tasan hakan zai faru da ta Bari ahmed yaji fushi daita instead of ta zo na aci Mata mutunci, ayi Mata abinda zai sa sauran kimanta ya zube a idon ahmed, right now ba ta kowa take ba sai ahmed, he knows she's a mother out of wedlock yanzun Kuma yasan da akwai Dan Abu a tsakanin ta da fajz da akwai matsala, it's the biggest Shane she can ever go through, sai kasance ya dinga tunanin a jikinta yake it's like she didn't appreciate his efforts to make her a better person, hajiya sai shafa shoulder din bintu take, Baki ta Kai wajen kunnenta tana cewa "'haba my daughter... you're a good... girl...kina da hakuri...Amma...Kar ki Bari bacin Rai yasa kiyi anyhow...pls... kiyi hakuri...I will handle them myself..." Hajiya ta fada Mata cikin whisper, bintu lumshe idanuwa tayi sai ga wani hawayen Bakin ciki, she feels hajiya never does anything don she have relied on her sosai Amma Babu abinda takeyi "Iyami...kina Jin abinda yake cewa ai...he said in fada..." Bintu dake hawaye ta fada cike da bakin ciki "Don't mind him..." Hajiya ta fada tana goge Mata hawaye, kowa na cikin dakin da tunanin da yake especially Ahmed daya zuba Idanuwa waiting to hear what all this is about, he can't just wait to see how this ends, Yana son yaga yanda komai zai kasance Kuma yaji abinda yake faruwa, Daman with behavior din da Amira ta dinga displaying dazun he knows something is wrong, he knows da akwai wani Abu don suna cikin Mota ta Zama very weak "Wati did the innocent boyfriend knows....yasan kina two timing dinshi?.." bintu ta fadawa Amira despite hajiya kadijatu tana kokarin hanata magana, cikin fushi hajiya kadijatu ta Mike Tana cewa "Tunda ban Isa dake ba good...bari in barki kiyi duk yanda kikeso..." Ta fada cikin anger tana daukan hand bag dinta, she wanted leaving Amma sai taga amatsayinta na babba Bai kamata ta bar Yara suna cikin wannan halin ba hakan yasa ta kalli Amira da har ta Fara hawaye Jin last statement din bintu Wanda already tasan it's over between her and Ahmed don tasan he heard what she said, daga Idanuwa tayi suka hada Ido da ahmed da ke kallonta heart dinshi na beating faster than ever, at Least knows faiz Yana son Amira and he had make sure he knows she belongs to him Amma for bintu to say she's cheating on him yasa duk hankalin shi ya tashi, ya mugun Shiga damuwa don wani irin zufa ne ya keto mashi "Tashi ki fita..." Hajiya ta fadawa Amira, "Ai nasan Zaki gudu...kinji na fata fada maki gaskiya...wato you're dating two friends...kina iskanci da Daya...did you intend to marry the other one?..." Bintu ta fada idanuwanta duk waje, she's not obeying hajiya kadijatu because she feels she's over faiz, tana Tunanin it's the right time tayi wulakanci da ranta ke so don ba lallai ta sake samunsu waje guda Haka ba, kou a Haka she feels happy, ahmed was just looking at Amira data Fara kuka, shi faiz sadda Kai kasa yayi Jin wannan kalaman iskanci, he didn't say anything because he wants ahmed to think of the worst so that ya bar mashi Amira kawai, yanda yayi shuru with his head down sai ki ranste da gaske bintu take irin kawai ta tona mashi asiri din Nan, Amira kallon ahmed tayi tace "Dan Allah... it's not...like that.. " "Dalla malama rufe mana Baki...shame on you...ba sai kin boye relationship din ba... because ni na hakura dashi...ni da budurcina nayi aure...ke Kuma da kuke watsuwarku har Malaysia sai aje ayi aure a cigaba daga inda aka tsaya..."bintu ta sake watsa mashi another hot words, ahmed Kam kasa Zama yayi, he was dying inside that he decided to leave, he have heard enough, , Amira kallon Hajiya kadijatu tayi tana cewa "Wayyo...na shjga uku..." Ta fada cikin kuka Sosai "Wai meke faruwa Haka ne...duk Kun barmu cikin duhu..." Hajiya Fatima that wants to dig into the issue ta fadawa Bintu "Mummy... wnanan banzan secretary din...suna watsuwarsu da faiz...mummy har kasar waje sukaje su biyu...itace sanadiyar rasa cikina..." Bintu ta fada Tana fashewa da sabon kuka, "Inna lillahi waina ilaihi rajiun..." Both sakina da hajiya Fatima suka fada inda ahmed ya Mike lokaci guda kaman walkiya ya bar dakin, Saidai sukaji anyi banging kofar da karfi, sai da ya fita faiz ya saki Ajiyan zuciya ya daga Kai with a smile Kan face dinshi, all this doesn't hurt him one bit, tace suna iskanci ai ba kansu farau ba, "Tir..." Sakina ta fada, "Hope you're happy... hankalin ki ya kwanta kou... nagode da Kika nunamin ban Isa dake ba... nagode Sosai Fatima..." Inji hajiya kadijatu, . "Ai wannan ba abun boya bane...in ba rashin kunya ba ya zaayi kana budurwar mijin mace Kuma kazo ganinta a hospital.. it's a total disrespect..." Inji hajiya Fatima that is siding bintu "Big disrespect.. "sakina tayi adding, hannun Amira hajiya ta rike tana Mika daita, Amira feels in Bata ce komai ba an gama daita, cikin kuka tace "You have ruined my relationship...but remember I didn't ruin yours...shi..." Ta fada Tana nuna faiz dake kallon yanda take kuka tacigaba da cewa "Shi yayi ruining... relationship dinku....banyi wani lalata da mijinki ba...Babu abinda ya Shiga tsakanina da mijinki....in har nayi lalata dashi Allah ya tozarta ni duniya da lafiya..." Ta fada yayinda kuka yaci karfin ta, Baki bihtu ta dinga tabewa alaman she doesn't care, "Shi yace Yana Sona...Kuma I didn't know...mu biyu kadai zamu Malaysia sai da muka hau jirgi... it's not my fault... that... you found out he loves me....Amma kin San me.... since you have ruin my relationship... maybe.. I will just marry him kawai..." Ta karasa maganar ta don ta kuntatawa bintu in her little way, barin dakin tayi da gudu tana kuka, faiz sakin Dariya yayi Yana cewa "You think you're smart kou... well your smartness just help me make things easy... ke da Kika dinga sakar min jiki nayi lalata dake?..." Ya Tambayi bintu. "Kina shigowa part Dina...at your own convinient...have I ever do anything stupid to you?...then for the record ki sani Babu abinda ya Shiga tsakanina daita...Kuma Ina son ki snai tunda ta Wannan hanyar Kika bulo let's see... who wins....am not trying to make you see reasons...Amma thank you for letting ahmed know I love her...kin taimaka min sosai...and from Nan ki tafi gidan ku..." Bai karasa ba yaji saukan duka a Bayan kanshi, hajiya kadijatu ce ta bugeshi Tana cewa "Kar in kuskura inji magnaar banza daga bakinka...now tashi ka fita..." Ta daka mashi tsawa, ba don yaso ba sai kawai ya fice daga dakin, bintu sai hawaye take as she feels har yanzun Bata sakashi Bakin ciki ba, she hates this guy, wato he is telling everyone that she throws herself at him, Yana fita hajoya kadijatu ta bishi, "Allah yaisa..." Bintu ta fada Tana kuka Sosai, " Amma wannan Yaron anyi Mara kunya...ai wallahi sai na fadawa alhaji...Bai yuwa ya ajiye karuwarshi a company din yayana..." Hajiya Fatima ta fada Bayan fitan hajiya kadijatu. "Ni har yanzun abun ya daure min kai...abun ya tsaya min a Rai...so bintu tell me ba tare da faiz kukayi tafiya ba..." Sakina dake cikin total confusion ta Tambayi bintu "Wallahi Nan ya bar nj sukayi tafiya daita...he even warned me Kar in Bari kowa yasan Ina Nan kasar that daddy cewa yayi mu tafi tare Amma saboda Ina da ciki Kar inje wani Abu ya same baby...Ashe it's because he is going with her...ni Kuma wawuya na yarda dashi..." Bintu ta fada tana kuka "Ai kune Baku duba asalima...yazaayi Dan bayerabiya yayi hankali....yarbawa fa...haha.."hajiya Fatima ta fada cikin takaici, "Yanzun dai ki fadawa alhaji da kanki...ni ma Kuma Zan fada mashi... Him everything...Kar ki sake ki rufa mashi asiri, make sure he pays for his mistake...kou da kuwa raba auren zaayi...kici uwarshi..." Hajiya Fatima fada Tana mikewa tare dacewa "Bari in tafi nasan tana Chan waje tana jirana tunda Mota daya muka zo dashi..." Hajiya Fatima ta fada tare da fadin Allah Kara lafiya, ta fice "Amma maganr Allah...ki fadamin...did you abort your own pregnancy..."sakina ta sake asking dinta for the last time, Shuru bintu dake hawaye tayi, "Ki fada min gaskiya...ban son karya at all..."ta sake adding "Yaya...Naga diary din faiz...inda yake rubuta yanda yake kaunar Amira....he said all sort of things about her....yanda ya dinga furta kalaman so da kauna gareta yasa naji wani irin tsanar faiz ...har cikin jikina....I hate everything...I hit my stomach several times,...sai gashi na Fara ganin jini...Amma na karshen Nan faduwa nayi wajen jawo bag dina...sai ya Fita gabaki daya..."ta fada cikin Bakin ciki tana kuka "Amma you have made a huge mistake...a very big one...ganj bazaki fadamin halin da kike ciki ba....ai da kin bar cikin....he is not at fault...da uban faiz zakici..." "Yaya... wallahi I have decided to leave him...Kuma Allah na gani ban iya haihuwa ya maidani second hand.....cutan zaifi yawa..."bintu ta fada cikin hawaye "Well listen and listen good...daga yanzun...Kar ki sake fadawa kowa... you hit your tummy...kawai cike da Kika gan Wannan diary da yanda ya rubuta abubuwan batsa... abubuwan kazanta da suke...Kika Fara bleeding har ya kaiga zubewan cikinki... you should cry and even accuse him of killing your child..." Sakina ta fada Mata, Nan ta yarda da abunda sakina tfada Mata. Amira Kam tana tafiya tana kuka, inda she will rain all the insult on her in the absence of ahmed bazata samu bakin ciki ba, Amma yau gashi an kirata all sort of names a gaban Ahmed, tunda take Bata taba fuskantar irin wannan bakin cikin ba, this is the second time she's going through such huge hell, na farko is when Habib Left her and now that Ahmed leaving her, she hates faiz, he brought her to recieve insult from his wife, yanda yayi shuru a nata tunanin it's because he fears his wife not because he wants her to say it, what is he thinking, he doesn't really know who she is and he thinks he can be with her, what the hell, ya zaayi mutum yazo yayi ruining rayuwar ka, tana kuka tana tafiya sai goge face take, the hospital is a private hospital so babu mutane da yawa sai few ones da suke suke zaune so Bata da damuwa, wajsn fita tayi missing step Daya sai ta Fadi kasa, wani saurayi dake tahowa da wata tsohuwa yayi Saurin zuwa ga aide dinta don taimaka Mata Amma before he comes har ta Mike, "Are you ok?..."saurayin da ya kawo granny dinshi check up ya tambayeta, kou kallon inda take Amira batayi ba ta bar wajen tana kuka, Tana dubawa Bata gan motar ahmed ba ta sake shiga sabon tashin hankali, wato he have left her, he abandoned her at the hospital, sabuwar kuka ta farayi heading outside, tana fita daga hospital din ta samu gefen ginin ta zauna ta dinga kuka, she was crying for her life have come to a second end, she feels she's never going to be happy, it's not that she's so crazy about ahmed but he is the only one that accept her for who she is, kukanta is coming straight from her heart,, unguwar is a residential area so Babu lots of people, mostly it's masu gadi dake zaune a bakin gate da suke aiki. Faiz Kuma feels like he is walking on top of a moon sabida happiness, wato he used bintu to what makes him happy, with ahmed on the way he will be free man in terms of their relationship, he will be in her life completely, now he is happy, Allah kadai yasan irin farin ciki da yake ji, Yana tafiya da akwai smile Kan face dinshi, tunawa yayi da he still have Ahmed to face, maybe he will need and explanation, Baki ta tabe ya cigaba da tafiya, Yana fita he looks around sai yaga Babu Motar ahmed Babu Amira, "Badai after everything you still pick her ba...if har Haka ne then I rest my case..."faiz ya fada looking around, wajen Mai gadin hospital din ta nufa ya tambayeshi if yaga wata yarinya budurwa ta fita daga Nan yanzun ba da dadewa ba, don balai irin na faiz har da description irin kayandata saka Nan maigadi ya fada mashi yes wata ta fita yanzun ba da dadewa ba he even think she's crying, murmushin jin Dadi faiz ya saki tare da lumshe idanuwa Yana cewa "That's more like it..." Ya fada Yana murmushi, Dan takawa yayi zuwa wajen gate din kawai sai ta ganta zaune gefen ginin ta hade Kai da gwiwa tana kuka, hannunshi biyu cikin aljihunshi ya karasa inda take, Amira feels his presence kawai sai ta Mike without saying anything to him "Ki jira in dauko Mota in kaiki gida..." Ya fada sounding so happy, banza Amira tayi dashi,she was lucky to see Mai empty a daidaita kawai sai ta fada mashi inda zai kaita Tana goge face dinta, Jin inda zata yasa faiz dake Mata magana ya daure face Yana cewa "Pls leave him alone...I love you more..."ya fada cikin haushi, Kallon shi Amira tayi with a swollen and red eyes tace "You can never love me like him...and kou Babu shi...I can never marry evil person like you... you ruined others to make your self Happy.... I hate selfish people..." Ta fada Tana shjga a daidaita.. Salam muna saida shoes,bags ,home decors, furnitures, da dresses na mata masu so suyi sari can contact us suma zamu siyo masu duk abunda suke nema in shaa Allah Turkey based we have groups da muke turo Kaya for masu so suyi sari da masu son fara business ga phone numbers 07037777392 for whatsapp 08060017497 My Turkey Num is +905379600854 Muna Maraba Alhamdullilah 3/3/21, 2:48 PM - Ummi Tandama: 50 Jin yanda take kiranshi da selfishness hurts, "Pls mu tafi..." Amira dake goge idanuwanta ta fada while the tears forming, ita kadai tasan irin chakwakiyar da take ciki, wato no more hope of being married and bare the name of a man, she will never bare Mrs anyone, "Kar ka tafi da matata..." Faiz ya fadawa Mai adaidaita dake Neman tada abun hawanshi "In your dreams..." Amira ta fada cikin hawaye, "Pls take it easy on me...Kar kice na watsa maki farin cikin ki just because I want to be happy...Amira ina sonki...I love you that in barki ahmed ya aureki hurts...na kasa hakuri... Inason Ahmed ya sani I love you...and  you love me too.." faiz dake tsaye ya dafe inda take zaune a cikin adaidaita ya fadawa Bai karasa ba Amira tace "I made I huge mistake... Dan sakewa Danayi da Kai yasa kun cimun mutunci...Allah yaisa.. " Amira tafada tana kuka Sosai har da rufe idanuwa don Kar Mai adaidaita dayayi kasake Yana sauraron drama dake ake yaga hawaysnta "Am so sorry you see it that way...I didn't watch bintu humiliate you because I can't handle her but it's because I want her to help me say what I have in mind...kawai she helped me deliver my heart message... right now I have ahmed to face too but I feel ok knowing he knows I love you..."fajz ya fada cikin sanyimurya "Nidai let's go..." Amira ta fadawa Mai adaidaita saboda the more she hears him talk the more she hates him, "Zo inyi dropping dinki..." Ya fada Mata, banza tayi dashi ta cigaba da kukan ta,Haka Nan tace ayi dropping dinta a gidan su ahmed she doesn't know how to face him, Bata ma Sam abinda zata ce mashi that will make sense ba, kawai ance da zafi zafi ake dukan karfe, she can't go home while she knows Ahmed have this feeling once a whore will always be a whore, yanzun takaicin ta is yanda faiz didn't do anything to make it right and now he talks about love, she have decided to do everything to please ahmed kou da kuwa it will Means her leaving her job, "Pls...kou a kofsr gidan su ahmed ne I will drop you...Dan Allah..." Ahmed ya sake pleading Amma kou Kallon inda yake batayi, gate din hospital aka bude sai ga motar da su Hajiya suka zo dashi ya fito, hajiya Fatima da hajiya kadijatu suna baya yayinda driver na gaba, hajiya kadijatu kallon faiz dake tsaye yayi tasa driver ya Yi mashi horn, Yana juyawa ya gansu ya baro wajen walking weak yayinda Hajiya Fatima ta tabe baki ta kauda gefe tana Allah Allah su Isa gjda tunda yau Friday alhaji yana gjda, side din mom dinshi fajz yaje, glass hajiya taja kasa tare dayi mashj yare tana cewa "Let her be... she's angry..." Hajiya ta fada mashi da yare, he gets some parts of what she said, Daman hajiya kadijatu knows hajiya Fatima is happy that she witnessed this don zata Kai gaba, they have been together for long for her to know the true colors of Hajiya Fatima, she's a very good pretender and she knows it, Amira na ganin faiz ya bar wajen ta fadawa Mai adaidaita ya tafi Bai sake wasting din time ba ya tada adaidaita ya bar wajen, Dan juyawa faiz yayi  ya kalli adaidaita yayinda yaja baya motar su hajiya ta tafi, still dai Bai bakin cikin komai, he is happy right now. Duk yanayin da Amira ke ciki na Ahmed Yasha bamban, he is totally disappointed, he is so disappointed, for sure yasan fajz na son Amira Amma to think that su biyu kadai sukayi tafiya is so Insulting to his intelligent, always da wayar faiz suka dinga magana dashi har ta dawo, kawai he feels suna mocking dinshi while they talk, yasan yanda ta taba sanin namiji it won't be difficult for faiz to get her, the thought that fajz ya gama smooching dinta is killing him, Babu yanda zaa fada mashi cewa basuyi wani Abu ba da zai yarda, he can never believe it, "I try to make you human...to make you a better person..."Ahmed dake tuki ta fada Yana dukan staring kaman zai ballata, he is so boiling right now, tasna sunyi screwing juna "Abota...Haka friendship yake..." Ahmed ya sake fada cikin serious hotness, wani irin zafi yake ji, it's a good thing he ate a gidansu Amira da kilan shikenan don Bai San Ranar da zai iya cin wani Abu, kawai he is picturing them together naked, wato inda Bai zo Nan ba he won't know anything, da kawai shikenan Haka zasu dinga Raina mashi hankali pretending to be just office friends,  he tunawa yayi da yanda suka gaisa dazun suna ma'am da sirs, Ashe shi Suka maida Dan iska Mara wayau, kawai he Was thinking kilan suna wa junansu eye contact, kilan suna wa junansu signal suna mashi Dariya cikin ransu, the cheating didn't really hurt like the humiliation, the humiliation of a friend screwing your lover, the lover you're trying to hard not to hurt, inda zai biyewa mum dinshi da tuni yayi aure ya mance da wata amiraz he knows he is not going to have a pecky boobs,he knows he is not going to have a tight pussy but he is still ok Amma ita Bata tausayawa kanta, what in the world would make  him believe they didn't do it, what, inda Amira is innocent she would have told him matar faiz Bata je ba, maybe zai san tana da gaskiya a bit, Amma with someone like a faiz ace sun zauna waje guda har sati biyu da Yan kwanaki, he knows sun zauna daki guda, yasan they did lot's of things together, which he feels Bai taba huge mistake a rayuwar shi ba like trying to help her, sai yanzun ya gane maybe Habib have trained her that she can't stay without a man, "Gosh....am stupid to think that a pig won't go back into dirt nor Matter how you wash them....a pig will always be a pig..." Ya fada Yana jin saukan ruwa a cheek dinshi, da sauri ya saka free hand dinshi ya tabo fave dinshi sai yaga it's tears, he is crying, yasan bazaa yarda ya aureta, but he didn't expect what he gets, inda da wani hakan ya faru hakan zai zo da sauki sosai compared to faiz, he always make it look kaman daga shi babu kowa a rayuwar ta Ashe faiz zai dinga mashi Dariya Yana tunanin I have the lion share of her body for now, "I should have let you rot...Dana barki kawai ki zauna cikin kuncinki da Kuma bakin ciki...Daman help human today and they will surely hurt you badly.." faiz ya sake fada ahankali Yana wiping face dinshj, glory of Allah ne ya kawoshi gida inda ba Haka ba da tuni ya samu accident, Yana shjga gidansu ya samu yayi parking Motar shi, fitowa yaui Yana sniffing mucus trying to look ok, dakin mum dinshi kawai ya nufa, Yana shjga ya tardata da wata bakuwa suna hira, she's the mother of those girls he went to see last time, he wanted to say something to her, kallo daya tayi mashj ta gane he is in trouble, mikewa tayi tabi bayanshi don Yana gaidasu ya wuce bedroom dinta, tana Shiga ahmed da duk ya rame lokaci guda yace "Mummy...." Ya fada Yana kokarin controlling kukan da ke neman kufce mashi, "Yes... menene.. " ta fada tana binshi da Ido, "Nothing...kawia Ina son...fada maki...ki zaba min...Daya daga cikin yanmatan Nan...duk wacce tayi maki surely...Nima zatayi min..." Ahmed ya fada Yana tunanin there's no more wasting of time since wacce yake delaying saboda ita is not worth it, (they're so many people we're given so much respect that doesn't deserve it... believe me wasu don't even deserve your respect..wasu are not worth your time because they're nothing but canterfit... beware) Dariya mahaifiyar shi tayi cikin Jin Dadi tace "Wai hope ba wani Abu ya faru that Changed your mind all of a sudden ba..." Ta tambayeta, Bayan hannu yasa ya goge hancinshi before yace "Babu komai...kawai...da akwia...wacce..nake tunanin zamu daidaita ne...sai Kuma na gano she's not worth it..."ya fada trying so hard to look ok, hajiya tsayawa tayi Tana kallon how broken he sounds, da Ganin shi kasna what ever is disturbing him must have eaten him rotten, ahankali ya Kama hannunta, sai yace "Pls mummy...nayi maki laifi...don soyayarki da Manzon tsira karki tambayeni what I did...and pls...ki yafemin...Dan Allah..." Ya fada Yana kokarin danne kukan dake Neman kufce mashi, hajiya Dora hannunta Kan daya hannun Daya rike tayi tace "Ahmed kou me kayimin is forgiven...Allah ya dawwamar da Kai cikin farin ciki..." Ta fada thinking of what it could be, murmushi ya saki yace. "Nagode...daga yau in Allah ya yarda bazan sake yin duk abinda kikayi warning Dina Kai ba...I will be a good boy..." Ya fada with a smile dayafi kuka ciwo, itama hajiya murmushi ta saki, fita yayi feeling a bit better for asking for his mother's forgiveness na rashin bin umarnin ta, yasan in da yabi umarnin ta he won't be facing this mess, bangaren shi ya koma ya kwanta Yana tunanin rainin hankalin da Amira da faiz sukayi mashi, Yana tunanin right he doesn't need to date any girl before he marries her don Bai gan wani amfani dating ba, he didn't only date Amira bit he helped her get her broken life ba, he made her perfect again but what did he get a trip to Malaysia with his friend alone, among other things. Amira na zuwa gidan Bata nemi wucewa bangaren Hajiya ba don Bata mance how she treated her the last time she visited ba, hakan yasa Maigadi na bude Mata gate ta tambayeshi inda bangaren Ahmed yake, Bata taba shjga part dinshi ba so she have to ask, maigadi nuna Mata yayi and she saw his car so tasan Yana gjda, jikinta na rawa, legs dinta na trembling ta nufi inda aka nuna Mata, tana zuwa Bata tsaya wasting time ba ta bude ta Shiga gudun Kar mum dinshi ta ganta, faiz na kwance Kan doguwar kujera a falo Yana jin an bude kofar ya daga Kai only to see Amira, Bai San sanda yace "Kina da nerves..." Ahmed ya fada out of control Yana maida idanuwan shi ta lumshe because he didn't plan on talking to her kou da kuwa sun hadu a gaba, sannan he didn't plan on listening to anything she will ever say to him, kawai she will just waste her saliva and go, he sees no reason to talk back at such person, Amira na jin abinda yace ta Shiga ta maidaa kofar ta rufe tayi kneeling daga inda take tsaye tayi crawling zuwa inda yake ta dafe bakin kujeran da yake kwance tafara kukan da ta danne har ta shigo Nan, "Yaya...did you believe what she said....did you believe her...pls tell me you trust me and will never believe such alligations..." Ta fada Tana rike da kujeran gan yayinda yatsunta na Dan taba shi sai yayi Saurin sake matsawa daga inda yake face dinshi dauke da wani irin disgusting look despite his eyes are closed, Amira dake kuka ta cigaba da Cewa "Wallahi baj soyayya da faiz...ya dai fada min Yana Sona several times...ya fada min he loves me dearly Amma wallahi my only reply was bazan iya ba because of you... because you're the only one that knows the real me but still loves me...nasan Babu namijin da zai taba jin in da yaro da zai tsaya wajena in ba Kai ba...so I will never cheat on you..." Ta fada tana kuka Sosai, Baki Ahmed ya tabe irin wannan Kuma matsala ki ne "Zancen Malaysia Kuma... wallahi ban...sani... we're traveling alone ba... alhaji told me....tare da matar faiz zamu tafi....amma muna cikin jirgi Naga shi kadai...when I asked him ina matarshi ..he just laughed... " Ta sake fada mashi trying so hard to make him believe it's not her fault at all Amma daganin yanda Ahmed keyiwa face dinshi kasan he is not even listening balle tayi convincing dinshi, "A chance he made me live in the same room with him...Amma the only respect I have for him is that he didn't do anything at all... wallahi bamuyi komai ba..." Wnanan part din yasa Ahmed sakin Dariya aloud tare da mikewa ya bar Mata falo "Enough of those lies..." Ya fada Yana shigewa ciki da sauri Amira ta sake binshi har bedroom din afusace ya juyo yace "It seem you're use to entering man's room...nasan most decent girls won't Walk freely to man's bedroom...ke Kam dayake babbace...kou a jikin ki..." Ya dada Mata in a way that she will get angry and leave, sabon kuka Amira ta Fara yi, she understands perfectly what he said amma.ya zaayi tayi fushi da ahmed, it's ahmed her life saver so she can never be angry at what ever he will say to her, "Allah sarki...Haka zakace..."Amira ta fada cikin kuka "I will never be butulu da zanci amanar ka....Yaya you stood for me... you made me human again...duk inda zanje it's because of you.... you're very important to me...kana cikin jikina like jinin dake gudana a jikina.... you're very important to me that I would rather die than to hurt you...Dan Allah Yaya...ka bani second chance...no not second chance... you already gave me second chance... third chance pls..." Ta fada cikin matsanacin kuka har tsikewa kawai take saboda kuka, her throat feels so dry saboda yawan kukan da take, ahmed feels if it's on a normal basis zai yarda daita, Amma shima it's an opportunity for him to let go kawai, it's hurting Amma what can he do now, absolutely nothing, "I love you Yaya...Babu Wanda zai iya aurena with my dirty past in ba Kai ba...in Kuma har baka aureni ba I won't marry another kou da kuwa wasu sun zo...pls Yaya believe me...ka yafemin...I beg of you.... wallahi Babu abinda makayi da faiz...karya matar shi tayi min..." Ta sake adding tana Zama as her legs feels so weak yayinda shi Kuma ahmed ya samu ta zauna bakin gado tare da dafe goshinshi "Pls Yaya...say something...give me hope again... you're hope giver....Dan Allah ka Kara bani one last time...pls..."ta sake fada mashj daga inda take zaune "Go home....pls.. just go home..."ahmed ya fada cikin sanyimurya murya feeling sick of this her cry, inda she told him faiz is on her neck, or she told him they travelled together Alone before now he will be ok, maybe he will leave their Break up for future Amma tunda hakan ya faru let it be kawai, it's not easy for him Amma Bai da choice, . "In tafi...ka yafemin?..."ta fada Tana kallon yanda ya rufe Idanuwa Gam, "Just go home..." Ya sake fada Mata . "Tell me you love me...pls tell me you care again...Dan Allah..." Ta fada tana kuka, duk maganar da take a banza it doesn't affect how he feels about her right now, "Ki bar Nan malama...ban son kina sakani long story...kawai ki tafi..." Ya fada Mata, kawai tunanin itace Nan take ta bawa na Miji hakuri, she's a classy girl that in a normal basis she shouldn't be begging man for anything in the world Amma Habib ya Riga ya gama daita that Bata da wnanan darajan na Mata, Bata da Wannan abun da yanmata suke na dagawa maza Kai, "Allah yaisa Habib..." Ta fada cikin kuka as she's hurting, "Habib is not your problem...kece matsalar kanki.... anyway alhamdullilah since you have a good job and a business..." Ahmed Bai Karasa ba tace "Zan bar aiki...I will never work there again... inshort to have your trust I won't work again pls..." Amira ta amsa mashi "It's of no use... kawai ki tafi...na yafe maki...go.." ya fada atakaice don kawai ta tafi don ya gaji da wannan cika mashi kunne da kuka da take "Da gaske ka yafemin?..." "Eh tashi ki tafi pls..." Ya fada sounding so disgusting "Ok prove it to me...ka kaini gida like you use to..."ta fada mashj, murmushin takaici ya saki, "Pls ..." Ta fada mashi, he will do anything to get rid of her right now, kawai mikewa yayi yace "Muje..." Da Saurj ta Mike feeling better, tana mikewa yace "Ki fita waje Mana...Baki ganin I want to get dressed, Babu musu ta fita falonshi, komawa yayi ya zauna yana shafa goshinshi kawai he thinks he have wasted so much time on her driving her from spot to spot, tunda ya dawo kasar Nan Bai gan wacce ta bautawa kaman amira, sai da ya zame Mata kaman house boy saboda yanda take kiranshi yayi Mata kaza da kaza, sai yanzun yake jin zafin duk wannan wasting of time din, "Pls kazo mu tafi..." Yaji Amira ta fada daga falo, wani irin tsoki yaja ya Mike, Yana zuwa falo ya ganta tsaye tana jiranshi, "Muje..." Ya fada Mata, shige mashi gaba tayi Yana biye daita, tana fita compound ya maida kofar shi ya rufe Yana cewa "Dayake tsine min akayi...bude window yayi ya kalleta yace "Call faiz...call your boyfriend...in ma kina da wasu call them...ni dai na hakura..." Ya fada Mata atakaice Yana rufe window din, Amira da hawayen ta ya Dan bushe because he said he have forgiven her sabon hawaye ta Fara jin abinda yace Mata, ahankali ta juya ta bar gidan not because she have given up, she can never give up on ahmed, she will do what ever it takes to make him trust her again, he is not that type of boy friend da zaka rabu dashi, ahmed have done a lot for her that she won't hurt let go... Salam muna saida shoes,bags ,home decors, furnitures, da dresses na mata masu so suyi sari can contact us suma zamu siyo masu duk abunda suke nema in shaa Allah Turkey based we have groups da muke turo Kaya for masu so suyi sari da masu son fara business ga phone numbers 07037777392 for whatsapp 08060017497 My Turkey Num is +905379600854 Muna Maraba Alhamdullilah 3/5/21, 11:57 AM - Ummi Tandama: Mata da akwai kayan Mata kala kala, daga na Sanyi, na mallakar kasa, na Bata gaban kishiya na dambun nama Mai kyau sosai, ciccibi, Naman akuya Mai tarin sirri, Goron tula syrup, tsimi Mai kyau, Zuma Mai kyau,. Duk kyauwun ki ki Kara da wanka, ki tabbatar Kar ace gidan ki babu anything na kayan gyara, yanda Kika iya budgeting kayan kwalliya kayan Miya kayan gayu Haka Zaki dinga budgeting kayan Harkan bedroom, in har sex life dinku is boring aure Bai lasting, amma in har duk chakwakiya da zaayi Kuma dare yayi Ana Samun yanda akeso wallahi sister Baki mantuwa, da akwai amarya set daga 20k zuwa 100k medium Kuma 50k Wanda ke dauke da har su ciccibi da Naman akuya da dambun nama, sai shi Kuma na 100k zaa hada maki da Royal jelly da ma wasu suppliment masu kyau. Pls sister ki gyara, in ku biyu ne ba asiri yasa ya makalewa yaruwar ki ba, wasu sai suce asiri ne, well not all is asiri, Yana tsoron yayi Mata anyhow ta hanashi abun arziki, in har ita ta Fara gyara then ta gama dake don duk abunda zakiyi ba lallai ki burgeshi ba, you're welcome to buy from us. 51 Amira tana tafiya Tana kuka, yanda take ki yanzun it's exactly the way she felt when Habib left her, right now Bata tunanin people will talk, kou Kuma zaa kirata da mahaukaciya, all she does is cry, wani Mai adaidaita ne ya tsaya kusa daita yace "Tafiya zakiyi?..." Ya tambayeta as he sees her cry and walk, daga Kai tayi ta kalleshi sai ta taka ta shjga a daidaita, bakinta na rawa ta fada mashi inda zai kaita, cikin adaidaita ta zauna ta dinga rusa kuka, faiz have successful ruin her and Also destroy the small feeling she developed for him, kawai tana tunanin in har ahmed Left her Kuma fajz if the reason behind this then she's never going to love him, kou da kuwa da lahira zasu hade she won't marry him, she will rather stay unmarried until the end of her life, if he thinks he wins then he lies, zatayi handling dinshi In a way he would prefer she prays Ahmed, sannan Tana tunanin she won't marry anyone, zata tabbatar wannan sharrin da matar faiz tayi Mata will be in vain, she will make sure kou da ahmed Bai aurenta ba she restores her dignity a idonshi, she was crying very Loud that driver adaidaita ya Dan juyo yace "Hajiya...kiyi hakuri Mana...ki sani a duk tsananin rayuwa da akwai sauki tattare dashi...kiyi hakuri nayi magana batare Dana San abinda ke damuwar ki ba..." Mai adaidaita ya Fada saboda yanda take kuka, Amira Kam kou jinshi Batayi Haka ta dinga kuka har Suka isa gidansu ta bude bag dinta ta bashi dari biyar Bata tsaya amsar change dinta ba ta Shiga gida, shi kanshi maigadi sai da ya dinga asking me ya sameta ta wuce with out saying a word to him duk kukan da take tana shjga ciki ta sake fashewa da another louder one tana shjga dakinta,hajiya dake Kan hanyar shiga dakinta heard the cry and she was surprised don Bata San where it's coming from ba,hakan yasa ta bi hanyar da take jin kuka zuwa dakin Amira da ta Shiga ta kwanta kasa tana kuka, bawai son Ahmed me yayi Mata yawa ba take wannan kukan kawai kallon da Ahmed zai dingayi Mata ne ke Mata ciwo, for someone that tries to help you to think you will never change is so Insulting, cikin tashin hankali hajiya ta shjga dakin tana "Lafiya...Amira...me ya faru...mutuwa tayi ne..." Hajiya ta fada don ta San mutuwa kawai zai sa a dinga kuka Haka, Amira Kam kasa magana tayi sai rusa kuka kawai take, hajiya kasa samun sukuni tayi as she knows what happened if tana cikin damuwa, she knows she tries to commit suicide so kasa barin dakin tayi, da lokacin sallah yayi sai ta sakata gaba Suka tafi dakinta, she made her pray in her room, Amira sai sakin Ajiyan zuciya kawai take, bayab hajiya ta idar da sallah ta kalleta ta Fara cewa "Amira yanzun ni bani da darajan da zakiyi sharing damuwarki Dani?... first time you get pregnant...har yau you didn't tell me... yanzun Kuma kina cikin damuwa...I have been begging you for almost an hour ki fadamin abinda ke damunki... you won't... what did I do to you to deserve this?..."ta fada cikin matsanacin damuwa, Amira daga swollen eyes dinta tayi ta kalleta "Am I a bad mother...or kina ganin Zan fadawa duniya damuwar ki...did you think Zan tozarta ki.... you're my flesh and blood and there's no way da wani na duniya zai San maganr da Kika fada min..." Hajiya ta fada tamkar she's talking to her friend "Ni na haifeki... before now you know I share my secret with you... you're my friend and everything...Amma sai ya kasance...ke Baki min wanna Kallon...I take me as a total stranger..."Amira Kai ta Fara girgiza Mata as she hears yanda take Magana Cikin dacin Rai, "Ba Haka bane..." Amira ta Fara fada tana goge new rolling tears dinta "Haka ne Amira...hakane...kawai ki tashi ki tafi...ki tafi since am not worthy of your secret... just go..." Hajiya ta fada tana juya Mata baya "Youre more than worthy..." Amira ta sake fada Tana shesheska sosai "No am not... just go keep your secret...cry if it will give you solution...tunda ban Isa in San damuwar ki tashi ki tafi ki fadawa Wanda ya fini.daraja..." hajiya ta fada tana mikewa, da sauri Amira ta Kama legs dinta Tana fargaba how she's going to talk about it, "Pls zaj fada Maki...ki tsaya kiji...pls wait kiji.." ta fada Tana kuka, tsaya kallonta hajiya tayi for a moment tace "Aa...if har Baki son fadamin you don't have to...Kar ya Zama Kaman am forcing you to tell me..." "Aa.. You're not forcing me...kawai I feel...Ina fargaban yanda Zaki dauki Maganar..." Amira ta fada cikin hawaye "I promise I won't judge you...I will lead you kawai...I promised..." Hajiya ta fada Tana komawa ta zauna, Amira dake hawaye Bata San yanda zata fada Mata asalin matsalar ba but she feels she have to tell her the fact, nothing but the truth, she feels she shouldn't lie to her, ahankali ta daga wet face dinta ta kalli hajiya race "Mummy... it's faiz...tun tuni yake damuna...da maganr so...Amma I told him...banso....na fada mashi...I told him ni Ahmed Zan aura...na fada mashi time without number Amma Bai barni ba...I was always afraid that Ahmed zai Sani....I know Ahmed have done a lot for me that bazan iya cin amanar shi ba..." Ta fada starting from the beginning "Exactly...Babu Wanda zai yarda cikinmu....ki ci amanar ahmed..." Hajiya tayi adding, "He is the beginning of all I am today...I try to make faiz understand...Amma Bai barina...Bai San who I am ba... Ahmed knows me but still stands for me..." Ta fada Tana goge uncontrollable tears dinta "Sai da zamuyi tafiya... alhaji ya fadamin tare da matar faiz zamu...Amma ranar tafiya sai Naga faiz shi kadsi..." Hajiya kasa kunne tayj don jin what she's going to say because she just pray she's not going to say he slept with her or something, " na shjga damuwa sosai...Amma sai Babu abinda ya faru..." "Nothing happened?...like you stayed in same room for two weeks or kowa da dakinshi..." Hajiya ta fada sounding so disappointed "Mummyna...pls believe me... Wallahi nothing happened...pls..." Ta fada tana kuka "Ok...Bari mu bar shi Kan nothing happened...so Ina jinki..." Hajiya ta fada tana girgiza legs dinta, Amira da gabanta ke dukan uku uku cikin new tashin hankali ta cigaba da Cewa. "Wallahi...Babu abunda ya faru...he didn't ask for anything...all he asked was in bashi time mu fita tare..." "Ai nace continue...I want to hear dalilin kukanki..." Hajiya ta fada kaman ba ita bace taka Mata magana cikin eiwan sanyi ba dazun, she changed in an instant kaman ba ita ba, Amira knows her in and out which is why she's so scared of saying the truth some times, she knows in har yau ta San Habib is responsible for Nasir she will destroy him in and out, "Da muke chan...sai matarshi ta gan Visa dinta... sannan ta gano we traveled together...so she was thinking...we have been having an affair..."Amira Bata karasa ba hajiya tace "In ke ce fa won't you think like that?...in kece Kika gano mijinki yayi tafiya with his assistant...alone....Zaki yarda da basuyi komai ba...don't even blame her...now continue..." Hajiya ta fada Mata atakaice "Nima I didn't blame her...Amma wannan damuwar yasa...ta samu miscarriage..." Amira ta fada tana hawaye tana sosai "Inna lillahi waina ilaihi rajiun...wane irin musiba kike son saka kanki ciki...kou ince wane irin musiba kika saka kanki da Kuma danginki ciki...wato Amira bazaki Yi hankali ba.... you will never changed..."da sauri Amira dake kuka ta fara girgiza Kai tana kuka tana cewa "Wallahi it's not my fault..." "Come on shut up...why will you travel with him alone...kinyi sanadiyar lalacewar cikin halal Amira..." Hajiya ta fada sounding very bitter "Wayyo... it's not my fault...sai da na Shiga jirgi Naga shi kadai ne..."still hajiya ta sake hantararta da cewa "Sai Kuma Baki da hankali da Zaki fita dafa cikin jirgin since he changed the plan... you should have pretend to be a decent girl to leave the plane tunda nasan he is not the last person Daya shjga balle ace Yana Shiga aka tashi.... Amira what will people think when they heard she have a miscarriage because of you...then kilan daga baya suji ance kina da yaro a guda...then zasu ce a jininki yake... they will say it's in our blood..." Hajiya ta fada trying not to cry saboda yanda ranta ya baci da bad name da Amira take ja Mata a cikin family, Amira new page na kuka ta bude saboda yanda case din ke sauya course, it's as if her life will never be ok hearing what her mother is saying, hajiya dafa goshinta da wani irin jijiya ya fito Mata tayi Tana murzawa ahankali, takaicin yayi yawa, "But Babu abinda mukayi...and aiki ya kaimu..." "Aikin banza...kanki farau aiki?... which stupid aiki will you compare it with you dignity...tell me wane aiki Zaki hada da dignity dinki... anyway you haven't tell me end of the story...Ina jinki....sai akayi me da cikinta ya bare..." Hajiya ta fada sounding so Angry and pissed off, "Shikenan..." Amira ta fara fada Bata karasa ba hajiya tace "In ban son in makureki yanzun Nan say it..." Hajiya ta fada, da sauri Amira ta takure jikin bango ta cigaba da Cewa "Dazun da Mika je Ganin matarshi a hospital...she was calling me all sorts of name....that...Ina dating abokai biyu...Wai Ina lalata da Daya...Zan auri Daya...she told Ahmed that I spent sometime with her husband a Malaysia alone...."Amira Bata karasa ba hajiya tace "What do you expect her to say... she's perfectly right...and let me ask you...kinsan she knows... and you still visit her?..."hajiyata fada cike da haushi "Faiz...ya fada min he will talk to her that komai will be in control...ban San he set me up ba...Wai Yana son Ahmed yasan he is inlove with me...so he is happy... that she said all sort of things a gaban Ahmed... yanzun Ahmed yace..." Ta fada tana kuka Sosai "Yace me...yace bazaki sauya ba kou?... that you're never going to change... well I don't blame him... wallahi I don't blame him...in ya barki yayi daidai Amira....ai kou Babu abinda ya faru tsakanin ku he won't believe it knowing you're not a virgin....yasan it won't be difficult for a man to lure you to his bed...." Hajiya dake magana cikin Bakin ciki ta fada sounding very tensed and disturbed, "Am sorry...but nothing happened.. "Amira dake kuka ta fadawa mum dinta "Oho... yanzun dai Ahmed ya barki kou?.." hajiya ta tambayeta don jin if her dream is going to be chattered for the second time, in the north duk yanda yaranka zasu Zama successful aure is number one, she's happy Amira is all successful and she have Ahmed that would marry her, she's happy after having a child out of wedlock she's going to be married "Eh...yace...inje in auri...faiz...and wallahi kou he is the one man alive I won't marry h...."Bata karasa ba Hajiya da idanuwanta suka sauya launi tace "Kiyi min shuru sakara... Ahmed is your only hope...kina ganin faiz zai aurki when he hears that you have a son...kin manta arewa muke?...such shits doesn't work here... ahmed is the only one that loves you for you...duk wnada zai biyo baya comes for your money or fame...zasu manta da past dinki kawai don su ci kudinki ...so get it into your very thick skull..har da wani if he is the last man ..." Hajiya ta fada Tana imitating yanda Amira tayi magana, this broke her, hajiya was taking it more serious than anything don if asiya and nazifa Basu samu mijin aure ba she knows it's destiny not because of anything bad, not because they have bad history, Amma if Amira Bata samu mijin aure ba then shikenan it's because of her past, hakan yasa she have never dreamt of anything like seeing Amira gets married, like seeing her in her own home, Bata son ace ta tsufa a gabanta while her son grow too, it's a very shameful thing for a mother to witness her child grow old a gaban ta Babu mijin aure, hakan yasa wannan Maganr ya mugun Bata Mata Rai more than. Ya batawa Amira Rai, kowaccensu da akwai ta angle da suke Kallon issues din, Amira mikewa tayi tana kuka "Koma ki zauna..." Hajiya ta umarceta saboda gudun ta sake anything stupid, Faiz Kam Yana farin ciki Amma Saya tuna da Amira da Kuma Ahmed sai yaji farin cikin yayi vanishing, kawia he is feeling she will get over it and be ok with the situation, he knows she loves him and duk maganar da zata fada mashi yanzun is out of pain that with time she will be alright, hakan yasa ya koma gida, he wanted to call her Amma Kuma sai ya tuna mum dinshi already told him to give her space Haka ya hakura. Wajsn karfe shida aka sallami bintu data hospital, she looks weak and restless, kawai she feels Bata Gama cin uban faiz ba, gani take ya riga ya Gama daita, hakan yasa duk hankalin ta ya kasa kwanciya, she really wants to deal with him, already mum dinta ta sanar da dad dinta irin behavior da faiz ya nuna kanta and ya yarda a maidota gida kafin a samu ayu maganar, mum dinta was so angry when she heard of Amira, abun dai Babu Dadi. Both side Babu wnada ya samu bacci, Amira slept in her mother's room under her instructions don dukda hajiya is sad and angry she's afraid of loosing her daughter,Bata son ace ya sake yunkurin kashe kanta,hakan yasa ta dage da gaske Kan Bata barin sight dinta, sanda dad dinta ya dawo hajiya told him what happened, Shuru yayi ya kasa cewa komai at long last Kuna yace "Allah ya zaba abinda yafi alkhairi..." Kawai ya fada atakaice with a sorrowful look on his face. Hajiya batayi bacci ba hakan yasa take jin shesheska Amira da duk bayan minti biyar sai ta saki ajiyan zuciya, hajiya was praying although the night to Allah yayi making rayuwar Amira easy. Faiz ma baiyi bacci ba, he was watching WhatsApp kawai to see her status and he didn't, the only thing he saw on WhatsApp is ahmed, status dinshi ya gani, sai da ga dage da kyar ya iya bude status din, what he read was "Mutum!..kaidai ka kalli mutum, wato there's nothing like true friendship anymore, your friends hates you to the extent that duk abinda zai sakaka farin ciki shi zasuyi ruining, of all girls su rasa wacce zasu so sai babe dinka... Allah ka tsinewa mugun tare..."ya karanta, idanuwa ya lumshe ya hadiye saliva knowing it's all for him, "you got it all wrong" ya fada under his breath. Kwana yayi duba WhatsApp hoping he will see single Post from her and da Bai gani ba yasan it's bad, yasan it's really bad don Babu abinda take updating frequently kaman status dinta, her status Never runs out of something. Haka ya kwana with different thoughts. Haka shima Ahmed yana cikin damuwar rabuwa da Amira but he knows it's the right thing, yasan kou ba yanzun ba this will surely come and he is glad it happened this way, at least bazata ce ya yaudareta ba, he is happy but abun da ciwo sosai. Ranar Sunday alhaji haruna yasa aka dauko bintu daga gidansu ya kuma Kira faiz, Bai bukaci kowa yazo ba don kou matanshi Bai kirasu ba, he asked bintu what happened data koma gida, Nan ta fada mashi gaskiya da karya painting faiz extra black, ba karamin masifa Yasha ba da alhaji yaji abidna ya faru, "Wato da kudina kaje holewa kenan..."alhaji ya fada cikin matsanacin fadan da faiz Bai taba jinshi dashi ba, now he knows bintu really hates him because he sees smile on her face while alhaji na neman mikewa don dukanshi, hakan ya mugun tada mashi, he hates her too and he is never going to apologise again, "apology yaci uwarshi" ya fada Yana kallonta yayinda yake fita da gudu as his father follows him Yana mashi zagin tashin hankali. Daga karshe dai alhaji ya bawa bintu hakuri he will make sure faiz bazai Kara misbehaving ba, sai da yamma ya Kira faiz ya ja mashi kunne Kan batawa Bintu Rai ya Kuma ce ya maidata gida, he didn't complain but not because he is ok with it, gida yaje ya direta ya Shiga dakinta ta kwace kayanta without saying a single word to her ita ma Kuma Batayi ba sai binshi kawai take da Kallon tsana na first class. Yau Monday, kallo daya zakayiwa Amira ka gan yanda ta rame lokaci guda, tun da asuba ta rubuta resignation letter dinta ta ajiye, wajen karfe takwas da rabi ta fita da letter data rubuta da Kuma dubu daya a hannunta, nazifa na falo sanda tazo wucewa, kallonta nazifa tayi tace "Wai sister Baki zuwa office yau ne kou har yanzun Baki Gama Hutu ba...don nasna because of abinda ya faru bazaki fasa zuwa aiki ba..." Ta fada Tana kallon Amira da yanayinta ya sauya, ajiyan zuciya kawai Amira ta saki ta fita, tana zuwa ta bawa maigadi Letter din tare da Mika Mashi 1k din fada mashi inda zai Kai letter din da Kuma Wanda zai bawa, Babu Bata lokaci ya amshi letter din ya tafi ita Kuma ta koma ciki. Salam muna saida shoes,bags ,home decors, furnitures, da dresses na mata masu so suyi sari can contact us suma zamu siyo masu duk abunda suke nema in shaa Allah Turkey based we have groups da muke turo Kaya for masu so suyi sari da masu son fara business ga phone numbers 07037777392 for whatsapp 08060017497 My Turkey Num is +905379600854 Muna Maraba Alhamdullilah 3/5/21, 11:57 AM - Ummi Tandama: Alhamdullilah sisters, mun dawo zamu cigaba daga inda muka tsaya. Pls in kina da kyau ki Kara da wanka, if har mijinki zai iya Zama dake ya kwanta dake on same bed for a whole week zuwa two weeks Bai nemeki ba ki san you're not that juicy to him, darajan ki Bai kai ba,did you know darajar ya mace Bai ga kyauwun fuskar ki Bai ga dirinki?, Yana ga dadinki, if har mijinki bazai samu welcoming and hot sweet sex daga gareki ba then he have nothing to run to after work, kou ya dawo zaizo yaci abinci ya koma yawonshi, kou kadan he sees no reason to beg you even when he offends you, because Baki da abinda Zaki gwada mashi da zaiji haushi, did you know if kina da kayan mata kala kala daga na tightening, na saukar da ruwa da Kuma na Sha kala kala kina Sha kina matsawa duk lalacewar gabanki Zaki maido darajanki?, Did you know macen da take Shan kayan Mata da wacce Bata Sha ba daya bane, ban Dade da Fara using kayan Mata ba and the difference is clear, so bring your asusu let's get you things that mijinki will have something to run to, something to beg for don Kar a hanashi. Did you know da akwai matan da sunfi 30 years da aure Amma Basu sati Miji Bai nemesu ba?, Sai ke da kike Yar yarinya Miji ya kaurace maki Baki ganin da akwai matsala?, Let me tell you something kou Mata mijinki ke dauka in har zai samu jin dadi daga gareki bazau taba kaurace maki ba kou asiri akayi mashi, ai kou mahaukaci ya san Dadi😋😋😋 anyway Kar in cika ku da surutu.💃🏾💃🏾💃🏾 52 Tana Mika mashi takoma ciki "Wai sister baki Bani amsa ba...Baki zuwa office yau..." Nazifa ta sake asking dinta "Hmmmm...nayi resigning..."Amira ta amsa Mata cikin sanyimurya da kuma voice dinta dake shake saboda yawan kukan data Sha, idanuwa nazifa tazaro tana cewa "Resign!!!...as in barin aikin ki?...why...me yasa Zaki bar aikinki...why..." Nasifa ta fada cike da mamaki, "I can't work... Him... again..." Amira ta fada kanta kasa "Haba anty...Kan wannan maganar Zaki bar aikinki?...sai ki bar aikinki Kan abinda Bai Kai ya kawo ba...ai wannan aikin is your future... why Will you leave your job..." Ta fada sounding so angry, Amira Shuru tayi tana tunanin this girl doesn't know what she's going through, tunda aka samu tsabani Ahmed Bai Kara daukan kiranta ba, she have been calling him Amma Bai picking, she texted and texted still Bai replying, kawai he have abandoned her completely, how will she keep working there bayan the person Daya samo Mata aikin is Angry with her, in ba yaranta irin na nazifa ba how would she be working there Bayan ahmed na tunanin she's dating and having sex with her boss "Amma gaskiya Baki kyauta ba..." Nazifa ta cigaba da fada Mata "You won't understand..." Amira ta fada ahankali tana barin falon "Mummy!!!..."nazifa ta Kira mum dinsu don ta fada mata what happened "Bari in Tambayi mummy if tasan you resigned..." Nazifa ta fada tana Shiga dakin mamansu, Nan ta shjga take fadawa mum Dinsu abinda Amira tayi, Baki hajiya ta tabe ta kauda kanta gefe without saying anything. Faiz Kam tunda ya kawo bintu gida Bai sake sakata a Ido ba, ya fita Harkarta, yanzun he knows she's different and he's the one that Changed her Amma for her behavior he will never say sorry, bazai taba mance irin kallon da take mashi a gaban babanshi ba, he slept alone a wani dakin, abun haushin ya mance Bai dauki diary din ba Kuma he didn't ask her, inshort he can't ask her inda yake, ta rike taci ubanda zata ci dashi, yau Yana tashi daga bacci ya Shirya praying zata zo office, he missed her like crazy, rashin ganin ta for few days make it look kaman ya shekara Bai ganta ba, he want to see her and apologize, he will do what ever will make her happy, zai Bata hakuri ta yafe mashi, he went to the office very early just to Wait for her to come, Bai ci komai tub abincin daya ci a gida jiya ba and he is not hungry, kawai he wants her to come, around 9 secretary dinshi ta shjga rike da envelope, face dinshi da Babu walwala ya daga don already yasan something is wrong, he knows she will never be at home har zuwa Wannan lokacin if something is not wrong, sai fama murzan goshinshi kawai yake Yana tunanin if har Bata zo ba he will go to gidansu don magana daita, ganin secretary dinshi with an envelope yasa ya maida hankalin shi kanta Yana jiran ta karaso, tana zuwa ta mika mashi tana cewa "Message for you..." Ta fada tana mika mashi, Bai amsa ba yace "From who..." Ya tambayeta, "Nima I don't know..." Ta amsa mashi, fixge envelope din yayi yana dubawa, budewa yayi hannunshi na rawa, Haka Nan he feels it's from Amira tun Bai bude ba, Yana budewa yaga heading din sai Kuma ya sauke manyan idanuwanshi ya kalli kasa yaga it's from her, Daman secretary dinshi ta Dade da barin wajen so nobody to see how sad and trembling he is, duk hankalin shi ya mugun tashi, at this moment he feels kilan sun shirya da ahmed and he stop her from Coming to work like he does the first time "Komai is hell with you...komai is headache.... nothing works out perfectly with you...."ya fada sounding so disturbed kaman zaiyi kuka, kou karanta letter din baiyi ba ya ya dauki wayarshi ya Kira mum dinshi Yana fada Mata Amira have resigned, itama abun Bai Mata Dadi ba but she doesn't have any solution to it, kawai kashe waya yayi ya bar office dinshi rike da car keys Dinshi, Bai tsaya koina ba sai kofar gidansu Amira, a wajen yayi parking ya shigo cikin gidan, har kofar falon su ya Isa Yana sallama, asiya kadai ce a falo ta fito tare da amsa mashi, gaisawa sukayi daita ya fada Mata Yanason ganin Amira, da sauri ta juya ta nufi dakin Amira, tana Shiga Amira sake kwance ta daga Kai ta kalleta "Kinyi bako anty..."asiya ta fada Mata, Dan squeezing face Amira tayi tana tunanin who it May be don tasan if it's Ahmed da Kanshi zai Shigo har dakinta "Wani ne...." Ta amsa mashi "Waye...ya kamanninshi yake. " Amira ta Tambayi asiya "Nidai ban kalleshi sosai ba...Amma fari ne dogo...Yana sanye da suit..." Asiya Bata karasa ba Amira tace "Koma...kice ban Nan..." Ta fada atakaice, Bata karasa ba Kuma tace "Ki fada mashi ban zuwa...Kuna Kar ki sake dawowa Nan dakin.. " fa Fada Mata atakaice, asiya fita tayi Amira tayi Saurin mikewa ta maida kofar dakinta ta kulle ta koma ta kwanta, asiya fadawa faiz sakon Amira tayi, hakan yasa faiz ya fiddo wayarshi ya nemi wayarta, Amira na ganin call dinshi ta kashe wayar gabaki daya, tana Kashewa ta bude wardrobe ta saka wayar don she have nothing to do with phone Wanda har business da takeyi ya fita ranta at the moment, she have no intention of talking to anyone soon, she's going to keep her phone off until she feels ok again bazata sake magana da kowa ba, all she needs is to be ok again and nothing more, fajz tsayuwa yayi tare da shiga damuwa Sosai. Alhaji na jiran report din Amira yaji shuru, Nan ya samu labarin she resigned, Bai ji dadin hakan ba Amma Bai tunanin he will beg her to come back, it's her decision, he have never begged any of his workers to stay, nor matter how important you may be, if you choose to leave zaiyi maki goodbye. Bai son yiwa faiz magana ya bashi report as he is still mad at him. Rayuwa is a bit upside down for everyone in this circle, kowa na cikin damuwa, Ana cikin wnanan damuwa kayan da fajz da Amira suka Saya a Malaysia Suka sauka, sawa yayi akayi clearing, kowa da nashi so Yana zuwa yasa katuwar motar company ya dauki package din Amira aka Kai gidansu. Sanda aka kawo kayan Bata so aka amsa ba Amma su nazifa suka Fara kwance uban kayan da aka kawo, she packaged na ahmed ta sake bawa maigadi ya Kai mashi office dinshi Amma sai gashi ya maido Wai yace ya gode a barshi, hakan ta sake batawa Amira Rai, kawai sai ta Fara tunanin maybe he have been looking for away to do away with her tuntuni and now that he have the perfect opportunity he is acting, don fushin shi yayi yawa sosai, sai kuma taga duk fushin da yayi daidai ne, kawai she prays he forgives her, boye kayan tayi Bata bawa kowa ba, she's happy her mother accepted hers , kowa ya amshi nashi, hakan ya faranta Mata Rai don her dad so much loves his, sai Kuma ismail Daya rungumeta Yana fadin his love for the bags and other stuff, yanzun she wants to have his account number don ta biyanshi kudin shi, tunda ta kashe wayarshi ranar da ya zo Bata sake kunnawa ba,tasan many of her business partners will be searching for her line, she's broken and she needs Time to heal, tunawa ta dingayi da matar faiz and praying she's happy now, she holds nothing against her, kawai she feels she what her mother said, tasan if she's in her shoes kilan she will do more, kawai she wants her to be happy a gidanta Shima faiz kayan da ya gani ya mugun tada mashi bakin ciki da takaici, seeing his baby's items hurts him, inshort komai hurts, gashi tunda bintu ta dawo gidan kou inda take Bai zuwa, sannan ga bakin cikin Amira data bar aiki,he feels she have changed her line don Bai San wayarta kashe ba, kawai he feels it's a lost cause, kayan da ya sayawa bintu ya tattara ya Shiga dakinta dashi, tana kwance Tana latse latse a wayarta, Tana ganins ya bude kofar ta saki tsoki, she still hates him, shi yasa kace if zaka so mutum ka so shi daidai so that if anything happens the hate won't be much, she hates him more than she loves him, har yay Tana duba diary din Kuma tana tunanin kilan har yanzun suna tare, she still remembers statement din Amira na cewa in har ta rabata da faiz that means she will have no choice but to marry faiz, kawai jira take ya zo ya fada Mata zaiyi aure, better still she's not expecting him to tell her, kawai tana son taji they're getting married yanda zata sake Hura mashi wita ya saketa don bazata taba Zama dashi ba, tunda ta dawo gidan Nan Babu abinda take mashi, she doesn't cook his meal like she use to, she's no more enslaving herself to him like she use to, kowa zaman kanshi take, kou wani Abu take bukata she will rather go out and get it than to ask him for it, ajiye kayan yayi a kasa zai juya "Malam... pack those things.. " ta fada cikin iko da Isa, banza yayi daita ya bar dakin, later kadan ya dawo hannunshi cike da more items ya sake zubasu a same spot "Nace bar zubamin abubuwan banza a dakina...da akwai other rooms gida Nan...wannan dakina ne....in Kuna so ake in bar dakin sai a fadamin..."kou kallon inda take baiyi ba, he still went back and bring back more items until he packed duk kayan da ya sayo Mata Dana baby yazo ya ajiye mata, sai da ya Gama ya tsaya a bakin kofar ya kalleta yace "All this items are for my baby that you killed..." Ya fada cikin sanyimurya, "Hope it makes you happy..." "No...kaine ya kamata ka Zama happy ai... you have be with me pretending to care .. yanzun na bar hanyar Ku...sai ku hole yanda ranku ke so...sau ka aureta....ka zuba ruwq kqsa kasha...." Ta fada fave dinta Kama Bata taba Dariya ba "Bintu bazanyi maki kqryan ban son amira ba...Amma ki sani Babu abunda ya shjga tsakanina daita...in har nayi lalata da Amira Allah ya kona ni... rabbi ya tozarta ni duniya da lahira....am not swearing for you because am afraid of you...but am swearing because Inason ki rage daukan alhakin wani....I want you to know Amira have resigned because of your alligations...." Ya fada Yana barin dakin, harara bintu ta sake watsa mashi tana tabe Baki, deep down she's feeling a little bad right now ba don komai ba sai don abinda yace da Kuma rantsuwar dayayi, face dinta dake tamke ta saki, "Ai kou ha komai he travels with her...he said all sort of things to her...he shows he loves her more.. " ta fada cike da haushi. Faiz was hoping dad dinshi zai yiwa Amira magana kou zaisa ta dawo Amma ganin har sati biyu ya wuce Bata dawowa ba yasa ya shjga another bad tashin hankali, ya kasa sukuni, he is totally restless that he have no choice but to decide to see ahmed, tunda aka samu matsala baiyi mashi magana ba, Basu hadu ba, kawai right now he will see him, office dinshi ya Bari zuciyar shi sai dukan uku uku kawai yake, it takes the will of Allah for him to enter his car, he wanted to drive the car Amma yanda zuciyarshi ke bugawa ya hanashi, ahmed is his worst fear right now and facing him is like being decided to stand on a railway, shi kanshi yasan Yana tsoron ahmed ba don Komai ba sai don Ahmed have Said lot about Amira Daya kamata yayi hands off Amma dayake shi kanshi maye ne he couldn't let go, he knows what he is doing is so wrong Amma ya kqsa barin ta, duk Mai hankali yasan if kayi laifi or not and shi kanshi yasan yayi laifi, he knows Sam Bai kyauta ba, fita yayi ya Kira company driver ya kaishi ya koma gefenshi ya zauna, driver na tuki fajz na Kara shjga damuwa, da suka zo office din ahmed sai da ya dauki ruwa ya Sha ya dinga sakin Ajiyan zuciya time to time, sai Kuma ya Fara tunanin it's his office the right place for him to be, sai yake ganin da ba office yazo ba, "I didn't think of that earlier..." Faiz ya sake fadawa kanshi, na maza yayi ta fita as he knows ba zai dokeshi ba sannan he won't harm him, shi dukan ke Bai so sai Kuma ya tuna da akwai duka da Baki which is even worst than duka da hannu, he knows office din Ahmed so without wasting of time ya dake ya isa bakin kofar Ahmed that have moved on but Still hurts har gjdan yarinyar da aka hadusu Yana zuwa and everything is going to be very fast, aurensu won't even delay as both side are ready, Bai iya minti biyar Bai tuna da Amira ba, she checked her on WhatsApp yaga last seen dinta have been awhile, shi dai yayi hands off as Bai son ya sake Bata any hint to think he is still in love with her, ya hakura completely, sai ya dinga kallon pictures dinta, at some moment sai ya dinga imagining life dinta da nashi after marriage sai taga Basu dace da junansu ba, he imagine her having a sag breast, he imagine lots of stuff that a amatsayinshi na saurayin da Bai taba aureta Bai dace daita ba sai irin faiz that already yasan how full woman is, he knows how a virgin woman is, how her breast and other things look like, hakan yasa ya dage da kauda tunanin ta, kofar office dinshi aka bude ya daga kanshi ya kalli who is coming sai yaga his worst enemy, fajz dake tafiya kaman an fasa mashi kwai a ciki looks so scared of him, ahmed na ganin faiz ya murza Idanuwa like is this faiz kou it's an imagination, Yana Gama murza idanuwa yaga confirm it's him kawai kaman wani irin kukan Kura yayi tsallake kujeran shi, kaman daga sama faiz yaji wani irin makurewa, he holds his chest and push him ya danneshi da bango, fajz didn't see this coming at all as Daya shjga office din kanshi kasa, irin tafiyar masu nadama da Basu iya kallon fuskar Wanda sukayiwa laifin Nan yake, kawai sai dai yajishi jikin bango, " What!...are!!... you...mad....uban me ya kawoka office Dina..." Ahmed dake jin kaman ya shake fajz kawai ya fada kaman wani hungry and Angry lion that have a specific prey, it's like leashing all his anger on faiz, faiz da har lokacin ya kasa daga Idanuwa cewa yayi "Am... sorry..." Ya fada Bai Karasa ba ahmed ya sakar mashi naushi a ciki, dukewa yayi ahmed ya saka knee dinshi ya harbar mashi Baki zafin da faiz yaji especially a bakinshi yasa ya saka hannu biyu ya tura Ahmed baya with his two hands da wani irin karfi that Ahmed ya ja baya Yana kusa faduwa, faiz gyara tsayuwar shi yayi Yana dafe bakinshi da hannu daya yaji jini na cika mashi Baki ya fasa mashi Baki, idanuwanshi ya daga ya kalli Ahmed dake mashi kallon haushi da tsana "Get out of my office..." Ahmed ya sake fada mashj in anger Yana sake nufan shi, "I won't...." Faiz ta fada cikin ihu Yana zubda jinin bakinshi getting ready for him this time, "I said ka bar min office maciyan Amana....matsiyaci... leave..." Ahmed ya fada Yana Kara shakumeshi da karfin Shi, fajz tsayawa yayi Yana kallon shi, inshort sakar mashi jiki yayi irin kill me if that will make you happy, ahmed was so mean that in kaga Idanuwanshi ya sauya kama, it's so red and Babu abinda kake Gani sai fushi "Nace leave..." Ya fada Yana sake Harbin fajz da both Kafa da hannu, "Leave!!!" Ahmed ya fada da ihu, faiz sake turashi yayi Yana cewa "No!!...hit me....do what ever you want to me...amma ka sani ban keta hadin Amira ba!!.." ya fada cikin loud voice Sosai, asalima faiz yafj ahmed husky voice so nashi is louder than his "If you think I spoiled Amira I didn't!!" Fajz ya sake fada mashi, ahmed was a bit slow dayaji Yana maganar keta Hadi or spoiled, he knows he didn't because if he did zai San already an Riga an keta hadinta ba tun yanzun ba, "Leave...I don't want to hear anything from you..." Ahmed ya fada Cikin anger that is less than na farko, faiz da bakinshi is cut don he felt it ya zubda jinin bakinshi kasa messing up the place yace "Bazan tafi ba...hit me until you're satisfied...I know nayi laifi for falling for your babe.... it's my only offense Kuma kayi duk yanda kake so Dani for loving her..." Fajz ya sake fada, "Da akwai so many girls Amma dayake da akwai rabon Sai ka kirani da maciyan Amana sai gashi I fell for her...Amma I want you to know ni ba irin abokin da suke son cin amanar abokansu bane..." "You're even worst..." Ahmed ya fada Yana Zama Kan desk dinshi, faiz bai saurareshi ba yace "Ni ba irin abokin da will compete with you just because they want to be more than you bane....kou da Ina da mugun Hali not on you Ahmed....kou na mance komai I won't forget yanda ka taimaka min.... that's the reason why I tried my best to stay away from her...to hide my feeling...Amma hakan ya gagareni..." "Abeg malam just go...in Amira ce na barka maka...both of you deserve each other... just leave..." Ahmed ya fada Yana zagayawa yaje ya zauna yayinda bakin faiz ya fara kumburi all of a sudden. Salam muna saida shoes,bags ,home decors, furnitures, da dresses na mata masu so suyi sari can contact us suma zamu siyo masu duk abunda suke nema in shaa Allah Turkey based we have groups da muke turo Kaya for masu so suyi sari da masu son fara business ga phone numbers 07037777392 for whatsapp 08060017497 My Turkey Num is +905379600854 Muna Maraba Alhamdullilah 3/7/21, 7:32 AM - Ummi Tandama: 53 Fajz kallon Ahmed yayi yace "Nidai ka bar ganin laifi Amira.... it's totally my fault...Kuma nace am sorry...ka yafemin...kou da bazaka sake bani Daman Zama abokin ka ba... just forgive Amira...ka barta...ta dawo aikinta..."faiz ya fada Yana Dan taba bakinshi, Ahmed was still swelling, har yanzun he is angry, it's not easy to let go of someone you love so much,in baiyi mistake ba zai iya cewa Amira is his first love, irin son da yake Mata yasa dukda she get screwed up he still loves her, kowa yasan it's your real love zai maidaka after Messing up, hakan yasa yake jin Babu Dadi sam, Jin faiz yace ya bata Daman zuwa wajen aiki ya mugun bashi mamaki, he felt hurt "Raina min wayau zakayi kenan...wato in barta ta dinga zuwa Wajen aiki...did she tell you I stopped her from Coming to the office?..." Ahmed ya fada Yana gallawa faiz harara, fajz da sai fama taba ciwon bakinshi da Harshen shi kawai yake jawo kujera yayi ya zauna, "Bance ka zauna ba...I still stands on my word... just go..." Ahmed ya fada mashi, banza faiz yayi dashi yaja wani Abu dake Kan next dinshi Wanda akr goge Baki, budeshi yayi ya debi da yawa ya Kai bakinshi "You're happy seeing me bleeding..." Faiz ya fada Yana murza bakin shi "You didn't bleed the way I wanted.... you made me bleed at heart..." Ahmed ya amsa mashi "Am sorry...." Faiz ya sake Fada mashi "Amira loves you...she left everything because of you... just take her back... that's if you haven't...then pls ka Bari tazo wajen aikinta...if you like ta koma head office...Amma pls Kar ka hanata aikinta..." Faiz ya fada Yana goge bakinshi tare da jawo lebenshi na kasa Yana kallo, ganin Bai gani yanda yake so ya sa ya fiddo wayarshi ya haska camera dinshi, yaga it's a cut, hakorinshi ya ji mashi ciwo, "Wai Wasa kake da zakace in fada Mata...is she not your girlfriend...the one you enjoyed Malaysia with..." Ahmed ya fada still sounding very angry, idanuwa fajz yayi rolling Yana cewa. "Tun wannan ranar Bata sake min magana ba...her line is not going... she's not coming to work... nothing..." "Nima banyi magna daita ba..."Ahmed ya katse shi sounding a bit worried, "Are you kidding me?...I was thinking Kai ka hanata...pls just forgive her....na hakura da Amira...duk abinda nake ji is nothing compared to the way she loved you..." Fajz ya fada mashi cikin sanyimurya, he is talking straight from his heart, ahmed Kam was feeling bad already, kawai sai yake ganin he went to far leaving her without at least call her, kou da Chan da take tare da Habib he do check on her , he is afraid Kar wani mugun Abu ya sameta, "I can't..."Ahmed ya amsa mashi atakaice knowing da gaske he can't go back to her kou da kuwa he wants to, "Pls am sorry... wallahi Babu abunda ya Shiga tsakanin mu.... about Malaysia Bata San am going with her alone ba....har ga Allah I have dirty intention on her...but she's very strong and stubborn....I have to beg her Kar ta Tona mani asiri wajen dad dinshi.... which bintu did anyway..." Fajz ya Karasa maganar shi cikin sanyimurya, shuru ahmed yayi Yana kallon faiz, daka gan yanda yake magana kasan he is saying the truth, he is saying nothing but the truth, "Kawai dai I can't..." Ahmed ya sake amsa mashi "Then tell to give me a chance..."fajz ya fadawa ahmed You're Insane....did you think am crazy...dalla malam kazo ka barmin office Dina..."ahmed ya fada mashi sounding angry again, "You can't go back to her Kuma kana kishin ta... just go back to her i promise na rabu daita for good..."fajz ya fada Yana murmushi da bakinshi dake kama da an Dora mashi stone saboda yanda yake Kara swelling "Nace I can't...kawai we're no more friends so Kar kayi tunanin I will tell you anything..." Ahmed ya fada with a very frown face "I know...but kasan you should do something.... remember how she almost killed herself kwanakin baya..Kar a sake samun matsala..." Faiz ya fada mashi, shuru Ahmed yayi ya kurawa spot daya Ido, kawai he is feeling Daya sani kawai da ya fada Mata tayi hakuri mom Dinshi ce Bata yarda ya aureta ba that's why he left her not because of abinda ya faru, at least Daya nuna he trusts her that it's not about what happened unlike yanda he made it look kaman it's because of abinda ya faru, at first it's because of abinda matar faiz tace. He sees her texts, Bai replying kou daya, "Nidai kayi hakuri....do what ever it takes to forgive her because duk Maganar da bintu tayi is out of kishi....ba Amira tayi sanadiyar miscarriage dinta ba....she did...a gabana take fadawa Dr a cire Mata cikin...Allah kadai yasan gaskiya lamarin... we're sorry..." Fajz ya fada Fajz Bai bar office din ahmed ba sai da yaga ya Dan sassauta yanayin face disnhi, shidai Bai ce he will take Amira back ba but it seems his fushi ya sauka unlike sanda faiz ya shigo, Haka ya tafi with the intention of going to the hospital ya amshi magani. Ahmed duk yayj sanyi, ahankali ya dauki wayarshi yayj dailing number Amira sai yaji it's off,kawai sai yayi deciding daga office gidansu zaije, he will tell to go back to her work ta Fara life dinta kaman yanda take, if possible he will tell her the truth that an bashi wata and Kuma ita zai aura, "Anya..." Ya fada under his breath as he knows she's will be a bit disappointed, sai Kuma yaga it's better ya fada Mata da ace kawai taji don for sure she will hear about it, he make her his friend, at least, Haka dai ya dinga tunanin shi yayinda shi kuma fajz ya je hospital aka bashi magani ya wuce gida ya kwanta hoping something positive will come out of his discussion with Ahmed. Wajen karfe biyar ahmed yaje gidan su Amira, hajiya was so happy to see him wato mahaifiyar Amira, kowa sai sannu da zuwa suke mashj, even little nasir yayi Missing dinshi sosai, he hugged him, daukanshi yayi ya shjga dakin Amira rike dashi, Yana bude kofsr Amira dake kwance ta bude Ido, ganin ahmed ne yasa tayi Saurin mikewa, he sees yanda ta rame, wato Amira Bata son tashin hankali kou kadan as it easily shows itself on her, yanda ta rame shows ta Shiga damuwa sosai, "Yaya..." Amira da ta kasa boye farin cikinta ta fada tana mikewa zaune, "Na'am ..." Ya fada Yana Zama a wajen zaman shi wato stool din mirror, Amira sai gyara Zamanta take looking so excited, all she feels is ya yafe Mata tunda har yazo gareta, she's so happy he is here, it's like all her happiness is back again, "Ya bayan saduwa..." Ahmed ya fada with a smile Kan face dinshi Yana kallon yanda ta sadda Kai kasa with a smile, "Lafiya...Lau Yaya...ya aiki.. " ta tambayeshi, "Lafiya lau...ya naki aikin.. " ya tambayeta, shuru tayi Bata amsa mashi ba sai Wasa take da yatsunta, "Baki amsa ba...I said ya aiki..." Ya tambayeta "Nayi.... resigning..." Ta amsa mashi kanta kasa.. "Resigning...why... saboda me..." Ya tambayeta "Kawai...I want to prove... myself to... you..." Ta fada kanta kasa "Haba ai hakan rashin hankali ne...ya zaayi ki bar aikin da ake biyanki hundred if thousands just to prove yourself... yanzun dai ki koma aikinki...." Ya fada atakaice "Yaya...I don't want to..." Bata karasa ba yace "Nace ki koma bakin aikin ki..." Ya daka Mata tsawa, "Yaya... resigning nayi....nasan sunyi replacing dina..." Ta qmsa mashi Still not looking at him "Kawai go back...sai in dai ban Isa dake ba..Kuma why layin ki Bai zuwa...kou kin daina business din ne..." Ya fada Mata, da sauri ta Mike ta bude inda ta ajiye wayar ta for very long ta dauko shi, kunnawa tayi "Yanzun Ina son ji...when Zaki komai office..." Ahmed ya fada Mata cikin iko "Zan koma.... Allah yasa su amshe ni...." Ta fada kanta kasa. "Good...Allah ya taimaka..." Ya fada Mata Yana mikewa, sai da ya gama Mikewa yace "Zan tafi...am just coming from office ban Isa gida ba..." Ya fada kaman kawai he came to tell her to go back to office and nothing more, da sauri itama ta mike tace "Yaya..." Ta kirashi cikin sanyimurya "Naam..." Ya amsa Mata atakaice Yana kallon ta "Pls...ka yafemin?... Wallahi duk abinda ta Fadi karya ne..." Ta fada kanta kasa "Amira in Banda abunki...tunda nazo inda kike ai kinsan am ok...Allah ya yafe Mana asiri..." Ya fada Babu any feeling kou sanyin lafazi kaman yanda ya Saba Yi mataz she still knows something is wrong don ba Haka yake Mata ba, shi kanshi Ahmed ya kasa sakij jiki daita kaman da, yasan if ya saki jiki da ita kadan zai iya koamwa gidan jiya, hakan yasa Bai sake Bata lokaci ba, sannan ya kasa fada Mata maganar aurenshi, he feels in har ya fada Mata yanzun Bai kyauta ba, she's so fragile, kawai zai bari lokaci ya fada Mata "Yaya...da gaske Kake...ka yafemin...I don't feel it..." Ta fada mashi "Amma you heard it ai..ai Shine all that matters... yanzun dai make sure kin koma aikinki gobe...am I clear?..." Ya fada Mata "Yes..." ."good." Ya amsa Mata Yana juyawa, da sauri ta dauki hijab tabi bayanshi yayinda shi kuma ya fita rike da nasir sai Wasa yake mashi, sanda ya dawo falo Babu kowa, dire nasir yayi tare da juyawa ga Amira yace "Nidai Zan tafi..ki gaida su mummy..." Ya fada Mata daga Nan falo Alaman Bai son ta rakashi unlike before da har complain yake Kan Bata son raka shi in yazo, "Yaya...Bari in raka...ka.." tafada cikin sanyimurya, Bai sake Cewa komai ba ya shige mata gaba ita Kuma ta bishi, Yana sauri har tqzara ya Shiga tsakanin su sosai, tsayawa kawai tayi tana kallon shi ya juyo bayab ya bude mota ya sakar Mata murmushi ita Kam Bata maida mashi martani ba because this is not how Ahmed dinta ke behaving, hannu ya Dan daga Mata bayab ya Shiga Mota, duk yanda Amira ta damu Bata Kai ahmed damuwa ba, seeing her raise that flame again Amma Bai son ya sake tadawa kanshi hankali, not after ya nemi yafiyar mum dinshi, Haka ya tafi Yana kallon Amira dake tsaye. Dakin mom dinta ta Shiga ta fada Mata yanda sukayi da ahmed, . "Alhamdullilah...naji Dadi Daya dawo...sai ki Shiga hankalin ki Kuma..." hajiya Ta fada Mata, "Hmmm ...mummy... behavior dinshi ya sauya sosai...kaman ba shi ba ...' Amira ta fada cikin sanyimurya "What did you expect...ai ba lokaci guda zai dawo Kanan yanda yake ba... ahankali zaa koma gidan jiya.. " hajiya ta amsa Mata, hakan yasa Amira taji sanyi cikin ranta. Tayi tunanin insha Allah zasu karq komawa daidai "Amma mummy kina ganin...zaa amshe ni a office...I have been away for a while....Kuma resignation latter na bada..." Ta fada kanta kasa "Sai ki gwada ki gani...ai aiki irin naki ba abun Wasa bane,..." Hajiya ta amsa Mata "Gobe in Allah ya kaimu... zanje wajen alhaji...in fada mashi I want to come back... muji if zai yarda..." "Ba wajen alhaji Zaki ba...wajen oganki Zaki...ai he is the one that gave job in the first place..."hajiya ta fada Mata, shuru tayi Tana tunanin ganinta a gaban faiz and tana mashi magana, kou kadan Bata son sakashi a Ido, he is so annoying, she still remembers the behavior he display ranar da bintu take masu sharri, rashin maganar da yayi is the main reason of her anger, Zama yayi with his head down irin she's totally speaking the truth, sannan yayi Mata Rami, she begged him yanda ba saj sun je ba yace it's going to be alright, it's all a lie, ta tsani yaudara, Bata kaunar mutum ya yaudareta, fajz is the main cause of abinda ya Faru tsakanin ta da ahmed,. Bata dai Kara cewa komai ba. Wace gari ta shirya ta tafi office, office din faiz ta nufa wayanda ke aiki wajen sai oyoyo suke Mata, she have a very good working relationship with with them hakan yasa da Basu ganta ba duk suna tunanin faiz yayi halinshi,gashi Basu da number ta, and they can't ask the boss, tana shjga office din faiz secretary dinshi tace Bai Nan, Bai zo ba. Secretary dinta ta bawa number ta ta fada Mata in faiz ya dawo ta kirata ta fada Mata she wants to see him. Gida ta koma hajiya na asking dinta how it went ta fada Mata ta koma dakinta. Fajz was at home nursing his mouth, he feels bazai iya fita da bakin ba, duk wannan zaman da yake a gida bintu Bata San da zamanshi ba, shi ya daina jin haushin ta as he knows inda wannan cikin Yana da rabon a haifoshi da babu abinda zai sa ya fita so shi ta dauki kaddara sai dai kasa Yi Mata magana yake if ya ganta sabida yanda take hade Rai, in ta falo yazo wucewa sai tayi kaman Babu wanj Mai Rai wajen, hakan Yana mugun bashi mamaki, it's like a totally new bintu, ta sauya sosai kaman ba ita ba, wato it's so true ka guji fushin Mara fushi don ranar da ya sauya maka sai ka gagara Gane kanshi, he wants all bygone to be bygone and he feels shi zai sake Bata hakuri as he knows rubutun dayayi ya jawo duk matsalar da suke ciki, ya saka Kanshi a situation dinta a he feels he will do worst. Bakinshi ya samu sauki Sosai as ya kwana uku gida, in zaa fada mashi bintu will be like this sai yace it's a huge lie she won't, yau Daya gaji, ya shiga dakinta Bayan sallah ishai, har ta kwanta, to his surprise wannan kayan da ya Ajiye over four days back suna inda suke Babu abinda aka taba, bude kofar da yayi yasa Bintu dake lullube cikin blanket ta daga kanta Tana ganin Shine tace "Ka gaji kenan..." Tafada cikin ranta as ta maida kanta cikin blanket din ta rufe, faiz dake sanye da jallabiya tsallake kayan yayi, ya taka zuwa bakin gadon ya zauna yace "Bintu...tashi zamuyi magana..." Ya fada sounding so soft, banza tayi dashi "Kinji..." Y sake fada Mata Jin tayi Shuru "Ina jinka...ai kunne keji ..." Ta amsa mashi kanta na cikin blanket din. Ahankali yasa hannu ya ja blanket din duka ya wurgar kasa da sauri ta Mike zaune zata Kama blanket din har ya zubda shi kasa, cikin haushi ta zagaya zata dauki blanket din, he was watching her yanda take tafiya like wata super woman, he can't help it but smile, kafin ta dauka ya Mike ya riketa da hannu daya ya zagaya kugunta dashi, "Dalla malam ka sakeni...stop touching me..." Tafada tana kokarin kwacewa daga gareshi "Pls...stop it.. you win...am at fault...and am sorry...pls wannan zaman manja da doyan ya Isa Haka Nan....what if na mutu kou ke kin mutu tunda duk Mai hankali yasan mutuwa is always closer than we think...pls ki yafemin kinji Queen..." Ya fada Yana hugging bayanta, idanuwa bintu ta lumshe dataji jikinta a nashi, "Kiyi hakuri and don't be mad anymore...I know you love me and I love you too.. " ya fada bakinshi wajen kunnenta Yana Dan shafa tip of his nose "No... you love her...bani ba..." Ta amsa mashi. "Kema I love you..." Ya fada baiyi denying his love for Amira ba,juyar daita yayi yace "See...my mouth... ahmed ya fasa min Baki..." Ya fada kaman dan karamin yaro, ahankali bintu ta daga idanuwa ta kalleshi tana his mouth is a bit swollen, Dan murmushi ta saki "And you're happy..." Ya fada Mata "You deserve more ..." Ta fada under her breath "I know so you will think...ba Komai ai...inda ya kasheni sai kiji Dadi..." Faiz ya fada Mata yana lafewa Jikinta, "Kin hakura.." ya fada rada Mata "Nima ban sani ba...kawai har yanzun Ina bakin ciki you love her more than me...inda you love us equally da Zan gane... look at the sweetest words you pour on paper for her alone..." Ta fada voice dinta na rawa sosai as she feels his lips on her shoulder, "I will pour you yours...not on paper...but physically...Ina sonki to the moon and back..." Ya fada Yana Fara romancing dinta, he remembers mum dinshi ta fada mashi bintu told her tunda sukayi aure sau biyu kawai wani Abu a Shiga tsakanin su, now he is going to level up to make things alright, kawai he feels it's high time to enjoy marriage, if Allah ya kaddara aurenshi da Amira alhamdullilah, in kuma it's not destined to be then Haka Allah yaso, now yayi deciding bazai tsaya jiran abinda Bai dashi ya bar abinda yake dashi ya kufce mashi ba, now he wants Honeymoon, "Yanzun dai ... let's...make another...baby..."ya fada romancing her. Yau Kam sai da bintu ta yarda faj have changed don tunda sukayi aure sau biyu da ya sadu daita Babu wani romance, that's why abun ke zuwa Mata da azaba but today sai da ya sakata moaning out loud, he dominated her giving her the best he can to make her happy once again, she have never felt anything like that, hakan he went 3 rounds before morning she was crying na karshen Wai ta gaji Amma kou sauraron ta baiyi ba, all he tells her is "Zan Rama duk Wanda banyi a baya ba..." Kawai yake fada mata Alhamdullilah 3/7/21, 7:32 AM - Ummi Tandama: 54 Yau bintu tajj labarin da ake Fadi Kan maza na rashin sassautawa matansu, she have heard da angos Basu da mutunci, tana jin yan amare suke kwana kuka saboda wahala yau itama ta samu wannan experience din, it's not her first or second but it's worst than the first, it's like a dinga daukan Abu ana gurzan ciwon jikinka haka kakeji, she wishes she can pass out during the third round don Tasha bakar wahala and it's Last longer than the two, cikin wahala tace "Kiran sallah ake..."as in ya barta yaje masjid, ta fada tana matse lips Dinta in pain, fajz is that is doing it on purpose dariyan kasan makoshin ya saki tare da Dora Kan Kan goshinta "Ga... Dadi...ya...zaayi...in iya zuwa...masjid..." Ya fada voice dinshi na rawa sosai as he is having total enjoyment, yanzun Daya bar wa Allah komai ya samu sukuni Sosai and he is enjoying sex unlike sanda ya dinga tunanin Amira during sex Yana imagining he is with her, he is so much having fun now and bintu is the most sweetest woman on Earth, she's so full of juice dukda this round is different as he feels some swollen a kasanta, "Pls...a barshi Haka Nan..." Ta fada kaman cikin wahala "Ni ban gaji ba....I want you all...Ina son in dinga Baki satisfaction da Baki samu ba all this while...pls don't say no..." Ya dada yana aikinshi da waist dinshi tana Nishi duk thrusting da zaiyi sabida wahala, "Na...samu satisfaction...tun na...farko..." Ta amsa mashi cikin galabaita, faiz gani yake maganar na rage mashi Dadi so he didn't reply her, he scattered her to his satisfaction, sai da ya Gama ya hada masu ruwan wanka, dukda bintu is in pain she's happy, Bata taba wanka da fajz ba sai yau, it's like he have changed, kou Yana da wata in har he will make her feel like this she won't be complaining, tana lafe a chest dinshi while he do the bathing of su biyu, har wajsn ya wanke Mata and he feels ya kumbura, Yana tabawa ta Fara kukan shagwaba, "Baby...kou in sakaki ruwan zafi..."ya fada as he feels she will need hit water "Eh pls..."ta fada voice dinta kaman na baby dake koyan magana, "Ok...Ina zuwa..." Ya fada Mata tare da jera Mata kiss a both kumatu, bintu sai Satan kallon sh kawai take tanajin wani irin farin ciki, ta lura Bai da single kunya as he is bending a gabanta without anything a jikinshi, sai yanzun itama ta samu something to tell about marriage, she can gist her friend about how her honeymoon is, sai da ya Gama Hada ruwan wanka ya sakata ciki, she feels so good, "Pls ka karamin hot water..."ta fada mashj enjoying the moment, ruwa ya sake debowa Yana Kara Mata, they spent sometime a Nan Cikin sannan ya kawota ciki, yau har da shafa Mata Mai, he didn't know about her skin routine sai yau, now he knows Tana da cream da safiya dana dare, she have different skin care products, "Shi yasa matata tafi ta kowa.... wannan kayan yasa skin dinki kaman auduga.."ya fada Yana shafa Mata morning cream dinta, bintu sai kallon shi take, tana jin wani Sanyi cikin ranta, wato in baa warwara ba bzaa tufke ba, now that suka samu matsala Suka daidaita now she's so happy. Sai da ya Gama hidima da ita ya fita daga dakin ya Shiga inda nashi kayan suke ya sa ya tafi masjid, he is happy too, wato yanda ka saka kanka Is how you feel, if you want happiness you can put all your pain aside and be happy, yanzun dai bazai ce ya daina son Amira ba but he is happy, he is relaxed, yau he did everything a responsible man should do to the wife you screwed over and over again, he brought her tea in bed, sai shafa gashin kanta yake tana lumshe idanuwa while she drinks it, data daga Idanuwa sai su hada Ido ya sakar Mata murmushi, she feels like asking why the change, why all this, is it real "Is this real?.." ta tambayeshi dukda she feels like not asking Amma she should "What.." ya amsa Mata calmly "This...kawai sai Naga you're pretending to make me happy..." Ta fada calmly tana rike da empty mug data Gama shanye tea din ciki, hannu faiz yasa ya amshi mug din "There's nothing like pretending to make others happy...in kana son farantawa mutum then you want to...am not pretending...am happy too..." Ya fada Yana shafa kanta with a smile, "What about her?..." Ta fada sounding so calm as she looks at him "Hmmm..." Ya fada kawai tana kallon yanda yanayin face dinshi ya sauya, bintu gyara Zama tayi tace "Ba hmmmm ba...pls... tell me...kasan kou ba aure you're my brother...Kuma you can take me as friend..." Ya fada Mashi sounding so serious and calm, kallonta faiz yayi ya saki Dariya yace "Don ki Kara ja min another sharri kou...ban yarda ba..." Bai karasa ba ta daki kafarshi Tana cewa "Am not joking...ai what you did was wrong Kuma ai am not a mad person I also have rights.. " ta fada mashi, idanuwa faiz ya lumshe yace "Am sorry... let's never talk about it again..." Ya fada Mata "Naji... tell me about her...are people getting married or something...nadai San baka Isa ka fada min ka daina sonta ba..." Ta fada mashi tana Dan Jin zafin abun cikin ranta but it's ok "I won't say that...kawai dai...ban samu kanta ba.... after that event a hospital ta fita harkata completely...she locked me up... sannan she sent her resignation letter...tun ranar ban Kara Ganin ta ba..." Jin abinda fajz ke cewa yasa bintu taji Babu dadi, she's not a selfish person so she knows it's her fault don she humiliated her, "So I was thinking Ahmed yasa ta bar aikin sai naje in fada nothing happened ya yafe Mata and take her back Kuma ya barta ta cigaba da zuwa office Sai yace...he can't... after yayi punching bakina..." Fajz ya fada sounding so calm, dakin shuru kawai kake ji "Kawai dai I think ahmed Bai yarda da cewa babu abinda ya Shiga tsakanin mu ba...I begged and begged for him to take her back he keeps saying he can't...so that's all..." Fajz ya fada sounding so calm "It's all my fault..." Bintu ta fada sounding so bad "Aa...kawai dai hka Allah ya kaddara..." Inji faiz "Aa.. it's all my fault...na rabata da saurayin ta...na rabata da aiki...oh my God...am feeling so bad right now..." Ta fada Yana dafa goshinta in so much anger to her self "Pls a bar maganar... tell me yazaayi muyi breakfast.. kinsan I can't cook... sannan you're not feeling to good..." Ya fada Mata "I will make something for you...Amma baby baka ganin...I should talk to Yaya ahmed ya maidata..."ta fada sounding very calm,. Maganar sai da ya Dan batawa faiz Rai sai Kuma ya saki murmushi kaman he doesn't care "Wato kishi... instead kice baby kou inyi Mata magana ta yarda da Kai..." Bai karasa ba ta Dan bugi leg dinshi tana Dan turo Baki tare dacewa "Kasan it's not easy ai..." Ta amsa Mashi Tana Dan Dariya, Dariya shima yayi Yana kallon her innocent but stubborn face "Bari Inje in hada maka breakfast...sai ka tafi office..." Ta fada mashj tana sauke legs dinta kasa "Gaskiya ban zuwa office...babu inda zani.....I want to be with you...Ina son in zauna gida tare da amarya ta..." Ya fada Mata, dariyar farin ciki tayi tace "Nidai aa...kawai ka tafi... remember I will be at home waiting for you..."Bata karasa ba yace "Nidai aa..kawai I will be with you..kou na je office din baby abinda zanyi... it's just to stay and keep thinking..." Ya fada Mata "But you have to go...kasan daddy...he may be angry at you..." Ta fada sounding so calm, " Yanzun dai if you can ki rakani...sai mu zuana...wajen karfe uku...sai mu dawo gida.. " ya fada mashi, wani irin excitement ne ya bayyana a fuskar bintu, it's like a dream come true, wato he is asking her tazo suje office tare, "Ai in naje sai inyi distracting Dinka...banson inyi distracting dinka..."ta fada cikin sanyimurya "Aa...kawai muje...sai musha labari...we should be talking alot... you know in kin barni sai in dinga tunani..." Ya fada kaman small baby "Ok...Bari in hada maka breakfast...sai in shirya mu tafi..." Ta fada walking da Sauri despite the sour she feels under her, shima faiz Mikewa yayi ya koma inda ya maida dakinshi, Yana daukan waysr shi sai taga message daga babanshi, "If you're not at the office today then consider yourself fired..." Ya karanta, Dariya faiz yayi Yana cewa '"kou wannan tsohon yace what happened?...Haka Nan Zan kwanta gjda?..." Ya fada Yana Ajiye wayarshi. Wajen karfe 9:30 suka bar Gidan, he dressed in suit it's Kuma jallabiya, baiyi breakfast a gida ba suka fita da abincin su, wajen karfe goma da Yan Kai suka Isa company, suna zuwa secretary din Amira ta kirata, da akwai good relationship tsakanin su so she desperately want her back as her boss, Bata son wata kou wani yayi bossing dinta, Bata son abunda zai sa a kawo Mata another annoying person, Amira is someone da Bata bawa secretary any serious work, at times she always do most of her work herself, the secretary feels tana cin dubun hamsin din banza Wanda hakan yasa tana tsoron wata tazo, she was happy da taga amira tazo office kwana uku ago, hakan yasa ta kirata data gan motar faiz. Ana Kiran Amira ta fita daga dakinta ta koma dakin mum dinta walking so gently, she's totally disturbed Still tunda Ahmed didn't call her tun ranar da yazo Nan ya tafi and she called him twice Bai dauka ba, kawai sai tace she should let him be Kar ta dameshi da kira, hakan yasa Bata sake Kiran shi ba, yau da aka kirata faiz yazo office ta ji Dan faduwar gaba,. Kawai she's feeling some how but like her family told her wannan aikin is very important and ba koina zata samu irin wannan aiki ba lallai ta sake samun such opportunity ba, she told her mother an kirata ance ya dawo aiki, "Tou kije Mana...what are you waiting for... it's not as if aikin Zaki je ki Fara yau...kawai it's for you ki Tambaya if they still want you..." Hajiya ta fada mata, Amira da jikinta da yayi sanyi tace "I was thinking in Bari inje gobe..." Ta fada Mata kanta kasa Bata karasa ba hajiya tace "Just go today..." Ta umarceta, babu musu ta fita, wanka ta shiga tana tunanin yanda zata fuskanci faiz after what happened, kawai dakewa zatayi kaman nothing happened, she prays he shouldn't say anything about the past, she prays he didn't bring anything up again, she loves it when he was her boss, tunda aka Shiga matsala Bata sake tunanin what happened in Malaysia ba sai yau, as she dressed she have flashes of their romance and kisses,da sauri ta Dan bugi head dinta. Bata Yi wasting time ba itama ta shirya ta fita as usual babu makeup, dakin mom dinta ta Shiga ta amshi wasu kudi tunda Bata da cash a hannunta, 2k hajia tta Bata sannan ta fita, she walks her heart pounds saboda fear, right now that anger dinta ya Dan sauka she needs her job back, it's indeed a huge job with a very big allowances, she just pray he takes her back, tana fadawa kanta Haka dudka she knows zai Bata , if Kuma Bai Bata ba she will go to alhaji taji. Adaidaita ta samu ta hau A office din faiz Kuma suna shjga ya zauna inda yake cin abinci yayinda ita Kuma bintu ta zauna opposite to him, she wanted to serve him Amma sai yace ta barshi zaiyi shi da kanshi "Kawai baby reserve your energy for later in the day...like da dare..." Ya fada Yana Mata naughty look, idanuwa ta zaro tare da rufe face dinta da hannunta dake dauke da zobuna zinari guda biyu tace "Pls..ka daina..." Ta fada mashi cikin shyness "In daina me...kawai it's just small information ai... of what will happen.. until we make a new baby.. " ya fada mata "In ba dai so kake ka kashe ni ba ai ka bar wnanan maganar..." Ta amsa mashi having so much fun gata da faiz suna Hira, "Kin dai Gama surutunki...if Kinga na daga maki kafa...na sake jefa kwallo a raga...if not Babu sauki..." Ya fada Mata, Baki kawai ta turo, Tana aduar he is playing, she have lot of Kayan Mata da Bata maida hankali Tasha saboda fajz Bai wani damu daita ba Amma she thinks it's the right time for her to use it. Zuba delicious food dinta yayi Yana ci suna Hira, tunda sukayi aure yau je tasan sunyi hira, she saw him laugh sosai, kawai he is letting his pain go, babu abinda yafi barwa Allah matsalar ka, ya Dade Bai ji yanda yake ji yanzun ba, he is just happy, not totally happy but he is happy, kou w Haka aka barshi ya gode, he was gisting her naughty story, irin na iskanci kawai bintu sai Dariya take tana rufe fuska saboda kunya, Bata San Bai da kunya ba sai yanzun, sai Kira komai yake Kai, tunda yazo secretary dinshi taso bashi information a Kan visitors Daya Samu tunda Bai tafi ya nuna Mata he doesn't want to know, yanzun ma da Amira ta zo secretary Dinshi na ganinta ta Mike Suka gaisa, Amira gyara Vail din kanta tayi "Am sorry ma...naso kiranki...Amma ya fada min Bai son ganin kowa...sai nace Bari in gobe in kiraki..." Secretary din faiz ta fadawa Amira, murmushi Amira ta saki remembering when she was here too, when she was his secretary, yanda tasha wahala hannunshi, how commanding and bossy he can be, nata yazo da sauki because his friend brought her, tasan he wannan yanzun tana Shan wahala hannunshi don yanda take magana alone says it all, "Ok...ki fada mashi...Ina son ganinshi..." Amira ta fada, budurwar barin wajen tayi Jikinta a sanyayye, alaman zaayi Mata ihu and she can't say no to Amira as she respects her don in da ba ita bace babu yanda zaayi ta Kai kanta tunda yace Bai son ganin kowa yau, ahankali ta bude kofa fajz Daya Gama cin abinci ya koma Kan seat dinshi ya Dora kafa daya Kan daya Kan desk yayinda bintu ta dawo gabanshi ta zauna tana kallon mijinta, sai labari suke Ana Dariya happiness in the air, ganin secretary yasa faiz yace "What?..." Ya fada Yana sauya mood dinshi yayinda ita Kuma bintu ta juyo Tana kallonta from head to toe to see if tana iya Zama another threat to her marriage again, "Sir.. kayi .." Bata karasa ba faiz yace "Amma I told you ban son ganin kowa kou...If you don't know me kije ki tambayi mutane Wanda kikewa aiki.. he next time na Fadi Abu Kika tsallaka imarnina you're fired..." Ya fada Yana hade rai kaman bashi ba and bintu is so much in love with his no nonsense attitude, ahankali secretary ta juya yayinda faiz ya cigaba da bawa bintu story din da yake bashi, secretary fitowa tayi, Amira knows he is not seeing her don she can hear his voice from inda take tsaye, tana kallon yanda ta fito jikinta a mace "Ma... kiyi hakuri...yace Bai son gani kowa..." Ta fadawa Amira "Kin fada mashi nice?.." Amira ta tambayeta "Ai Bai Bari na fada mashi kece ba...kawai yace Bai son ganin kowa..." Ta amsa Mata, Amira knows sending her back inside is like sending her back to the Lions den so she decided to go in herself, she knows da wuya yayi walking dinta out of the office, "Kar ki damu...Bari in Shiga ciki da kaina..."Amira ta fada tana taking steps towards kofar office dinshi "Ma...kinsan he May not like it..." Secretary ta fara fada Mata Bata Karasa ba Amira da har ta Kai Bakin kofar tace "Kar ki damu... insha Allah bazaa samu matsala ba...' ta fada, Amira rike handle din tayi ta lumshe idanuwa tare da sakin ajiyan zuciya kawai she wants to get it over with. Ahankali ta murde handle din kofar kawai faiz da Bai gan Mai Shigowa ba ya Fara cewa. "Ke... you're fired..." Ya fada sounding very tough as he feels she's playing with his order and she's interrupting his fun, Amira heard him and she steps into the room, yanda ya kame waje guda instantly yasa Bintu sake juyawa don dukda Yana magnaa Bata juya ba thinking it's same person Amma yanayin shi ya Sa ta juya sai ga Amira, the change she saw in her alone ya nuna she have been through Alot, ta sauya sosai, ramarta is visual, tayi duhu kaman ba ita, Amira karfin Hali tayi ta daga Kai Bayan ta maida kofar office din ta rufe sai suja Fara hada Ido da bintu, da sauri faiz da duk mood dinshi ya sauya lokaci guda ya sauke legs Dinshi daga kan desk Yana gyara zamanshi, it's like a turo maka someone you're not expecting to see at all, someone you want to see by all means but was unavailable, the feeling in the air is so different from the one na dazun, Amira Kam regrets stepping her foot in here at this moment, Bata taba shjga wurin da tayi Dana sanin shjga kaman wajen Nan at this moment ba, cikin karfin Hali tayi sallama instead of the second thought of her running away from new insult Alhamdullilah 3/9/21, 8:22 AM - Ummi Tandama: 55 Kowa yasan babu munafukin halitta kaman na Miji, they have the color of a camelion, suna iya sauyawa at anytime, da su da hawainiya Allah kadai yasan who can change easily, ganin Amira ya mugun sauya mashi mood, hs is so taken unaware that it's written all over his face,  kasa hadiya saliva yayi, he misses her like hell, bintu was just looking at Amira datayi deciding ta shigo and behave like nothing happened, she's a boss lady and she have to be strong at all times and situation, bintu ce tayi karfin halin amsa Mata sallama, fajz Kam Bai jin komai sai Kallon ta, jin Shuru shi Baiyi magana ba yasa ta juya ga faiz Wanda yaga reflection din bintu is looking at him, da sauri ya sauke idanuwanshi tare da lumshe su, amsa sallamar shima yayi, ahankali Amira dake karfin Hali tafiya ta taka walking towards them, inda office din Bai da girma da kilan ta karaso Amma walking towards them right now is like walking for a mile, kawai she's praying bintu doesn't rain an insult on her. "I thought... you resigned..." Faiz ya fada Yana hade Rai not because bintu tana Nan sai don this is the only thing he can say right now sai Kuma Bai son ya nuna Mata wani damuwa at all as ta Riga ta nuna she hates him with passion, ita Kuma bintu sadda Kai kasa tayi waiting to hear what's happening, "Yes..." Ta amsa mashi tana karasawa bakin kujeran dake kusa Dana bintu, "Ina...wuninku.. " ta gaidasu sounding so strong Amma Allah kadai yasan yanda zuciyarta ke bugawa, faiz was just itimidating her with his eyes, ya hade Rai sai kallon ta yake, Amira couldn't look at his eyes instead somewhere else on his body like gefen kafadarshi ta Danyi , "Lafiya..."suka amsa kusan lokaci guda da bintu, "Kou inyi excusing dinku..."bintu ta fada cikin karfin Hali "No..." Faiz ya fara fada before Amira ta Kara dacewa "Aa..." Ta fada before ta sake kallon gefen face din faiz with a very frown face tace " I want to ask...if...Zan iya dawowa...aikina..." Ta fada voice dinta na cracking, faiz na kallon yanda ta hade Rai "Why...Kika rubuta resignation in the first place..."fajz ya fada cike da haushin yasan ahmed talk to her "My choice then...and now..."ta amsa mashi, "Nan ba market place bane da akeyin yanda ake so..." Fajz Bai San yanda Amira take jin haushin shi ba, bintu daga Idanuwa tayi tana kallon faiz sabida yanda yake magana alone ya nuna he is very angry, taga idanuwanshi sun sauya, he is like a totally changed person in Just an instant, Amira dake tsaye heard what he said and she understands and take that as a no, "Ok..." Ta amsa mashi calmly with a frown, kawai Sai ta juya, "Ina...Zaki?..." Ya fada cikin Isa da iko ganin ta juya, the drama here is much for bintu, she can't just pretend nothing is happening right now and stay, that will make her stupid, Amira Kuma tsayawa tayi ta juyo tace "Ina ganin kaman bazan samu abinda ya kawo ni ba...so why should I waste more time..." Ta Fada itama voice dinta kaman na lioness, gira daya faiz ya daga "So did I say that..." Bai karasa ba yaga bintu ta Mike da sauri yace "Baby...Ina Zaki Kuma..." Ya fada sounding so cute "Wani Abu Zan dauko daga cikin Mota..." "Zauna...Bari in dauko maki..." Fajz ya fada Yana kokarin mikewa yayinda Amira tana tsaye feeling a bit ok as yau bintu Bata zageta ba, tana mugun tsoro bintu, she still remembers yanda take magana, "Aa...Bari in dauko..." Kafin ya sake magana har ta Kai Bakin kofar, she's ok he shows she matters,  Yana nuna Mata she's special and Hakan ma is ok tunda it's what she wanted in the first place, "Zan samu kou aa..."Amira ta fada sounding straight bayan fitan bintu, faiz kallonta ya dingayi ya kasa magana, he can't just stop loving this girl, he is totally in for her, Amira fuskantar shi tayi tace "Zan samu kou aa..." Ta sake maimaita mashi, "Am sorry..." Ya fada kaman he will break down "Zan samu..." Ta sake Fada mashi cikin iko alaman ba abinda ya kawota ba kenan "Pls easy Mana..." Ya fada Yana kallon how she's still boiling "Ai in ba so kake matarka ta Dawo ta zageni ai ka fadamin matsayina.. kou da yake...let me talk to alhaji directly kawai.. " ta fada  mashi tana sake juyawa "I didn't ask her to insult you.. kiyi hakuri Amira.  Duk yanda Kika shjga damuwa Nima..." Vai karasa ba tace "Ba abinda ya kawo ni ba kenan ..Zan iya samun aikina...kou shikenan.. " ta sake asking Dinshi. "You can...kou wani aka kawo...Dole zai bar maki wajenki..." Bai karasa ba tace "Zan Fara gobe..." ta fada atakaice tana barin office dinshi in a blink of an eye. Wani irin ajiyan zuciya faiz ya saki Yana bin bayanta da kallo "Anya zaa samu Wacce ta Kai wannan Yarinyar.... Anya..." Ya fada sounding so disturbed. Sai da bintu taga fitarta ta dawo ciki with a smile alaman she's not hurt at all. Sanda ta dawo faiz ya tareta da murmushin karfin Hali, dawowa tayi ta zauna tace "Baby ka Bata aiki?.." ta tambayeshi, he is afraid of telling her the truth sai yace "She resigned by herself...so..." Bai karasa ba tace "Pls ka Bata... it's out of anger..." Ta fada mashi, kallonta yayi ya zuba Mata Idanuwa "Wai da gaske kike kou you're just pulling my legs.. " ya tambayeta sounding confused Kar ace rami take mashi "No...am not pulling your legs...kawai pls take her back...I begged of you....kasan she resigned because of me..." Ta fada cikin sanyimurya tasan it's not bad to hide your feeling, ance hakan ma hanyace ta sace zuciyar Miji, Jin she's insisting yasa faiz dake Kallon ta like mirror, shi dai Bai yarda abinda take cewa is real ba kawai he thinks irin gulma Mata ne, she have shown him her other side so he is being very careful, "Amma kin San it's a company not a joke place kou..." Ya fada Yana kallon ta "I know baby... for my sake...I beg you...ka barta...ta dawo ta cigaba da aikinta..." Bintu that is so serious ta fada mashi, kafeta yayi da Ido "Pls stop looking at me kaman you don't want to...I see yanda duk ka sauya data shigo..." Ta fada tana Dan sadda Kai kasa with.a smile "Kuma?... yaushe..." Ya dada trying to deny what she's saying "Nidai Kar kayi denying...I see it...kana mugun son yarinyar Nan... it's all over you..." Ta sake fada mashi with a smile Amma kaman zatayi kuka "Haba...why will you say that Bayan gaki..." Ya fada sounding very calm Yana kallon yanda take Dariya Amma Kanan kuka take, "Yaya...kasan...da ...zai yuwu...kawai da...ka rabu Dani..."Bata karasa ba yace. "Shush...don't ever say that again...Kar ki kuskura ki Kara fadin hakan..." Bintu da idanuwanta suka sauya kala daga idanuwanta tayi cike da kwalla tace "Ina tsoron kace zaka aurota wata Rana... sannan Ina tsoron...kaki aurenta sabida ni...ban son shiga hakkinka...koi Kuma shiga the way of destiny..." Ta fada hawaye na zuba da idanuwanta, da sauri faiz ya bar inda yake ya dawo kusa daita ya jawota jikinshi Yana cewa "Pls ki bar wannan Maganr...kawai kowanne bawa Yana da nashi jarabawan...ba duk abinda mutum yaso yake samu ba... sanna ba duk abinda mutum yaso yake zame mashi alkhairi ba...we have to learn to let go...we have to learn to let destiny take place..." Da sauri ta daga wet face dinta tace '"bazaka iya barinta ba...kana sonta...ni da nake mace na kasa barinka sabida Ina sonka balle Kai da kake namiji..." Ta fada tana kuka yayinda kanta ke kan chest din faiz "Baby it' doesn't matter that I love her....bazanyi maki karyar cewa ban son Amira ba...bazan sake yaudaranki ba...duk sanda na ganta wani Abu ke Mani yawo cikin zuciya...Amma doesn't it matter since ita Bata Sona?...Bari in fada maki wani Abu...Amira ta tsaneni...Bata Sona at all...so pls kar Ki damu daita...ki made daita kawai..." Ya fada Yana daga kanta Yana gogewa bintu hawaye, Bintu daga Idanuwa tayi ta idanuwanshi Kaman garwashi "Yaya... just cry...it easy pain..." Ta fada tana kallon yanda Idanuwanshi ya koma kaman garwashi, she knows he wants to cry Amma Yana dakewa, she understands what he is going through, ba Wai don ita tana sonshi Kuma ta aurenshi zatayi kaman Bata San halin da yake ciki ba, she's human and he is human too, dariyan karfin Hali faiz yayi yace. "Why will I cry..." "Because you're in pain.. " ta amsa mashi "No...I won't cry...if I cry na Zama ungrateful to God...he gave me special gift... which is you....ke Kyauta ce zalla...so why should I cry don an hanani wata...pls am not going to cry..." Ya fada Yana shafa Mata, Zama yayi ya zaunar daita Kan kafarshi, lafewa tayi a jikinshi just thinking, just thinking of a simple way she can help her own husband, sai Kuma ta Fara tunanin what will that make her, and idiot?, a stupid person?, Kawai she's feeling he needs help, Amma Bata San how to help him ba, it's not easy kice zaka taya mijinki neman auren wata, watar da kinsan how she is to him, Haka sai Suka Sha Zamansu Suka Kare suka koma gida. Ita kuma Amira ta koma gida ta fadawa mum dinta she's resuming office, sai Kuma ta Kira ahmed ta fada mashi he took her back sai Kuma Bai daga ba, text Tayi mashi telling him she's going back to office gobe kou dadewa baayi ba yayi replying da "Congratulations...am happy for you." Bayan wata uku .yau aka rabawa Ahmed goro da matar da zai aura, hankalin mum din amir yayi mutukar tashj Amma alhaji ya fada Mata ta maida komai ba komai ba kawai a cigaba dayiwa Amira adua Allah will give her someone better, she called everyone na gidan Kan Kar a fadawa amira, one thing da ita Bata sani ba is Amira have started given up Kan zancen Ahmed, ta Riga tayi magiya har ta gaji, one thing da Mai bada hakuri is da zaran yayj exhausting strength dinshi na Neman yafiya then they won't care anymore, she have text and called, Bai dagawa Amma Yana Dan lekowa gidan time to time, ta dai lura he wants her out of his life and she have decided to let it be kawai. Ta maida hankalin ta Kan aikinta da Kuma business dinta, she have moved forward, dukda she have moved on duk sanda ta gan faiz sai ta tuna d what he did to her to ruin her relationship, right now Bata bashi single chance, she made it clear har mutuwa ya dauketa she will never listen to him, ta Riga ta sakawa kanta bazatayi aure ba, tasan duk inda zaa aureta her past will surely ruin things for her so she will work hard to make her family a better place, she will grow her family fiye da yanda baa tunani, she will be the crying shoulder for her siblings, bikin nazifa is in one week time and an dage da preparation, she's busy with work Amma Bata Bari akayi lacking wani Abu ba, anyiwa kanwar ta gado set biyu and ita tayi guda da kudinta, faiz Bai amshi kudin da ya kashe Mata ba so she have alot, business dinta is really booming so she knows she's destined for greatness, she feels yanda take business kou wayanda suke kasuwa Basu nuna Mata komai, yanzun tana saka time da take replying to costumers dinta, especially chats, sai kuma tana amsa calls at anytime sai indai suna meeting. Tasan kowa da irin jarabawan shi and she feels kilan nata d akwai rashin yin aure, kawai she feels she is not going to get married and she have accepted that with honor. Ba Amira kawai tayi given up ba har da faiz, bintu is two months pregnant again and he is happy, Amira have made it impossible for him and he gave up totally, tunda ta dawo office Bai Kara ganin dariyar ta ba, Bai sake ganin wani farin ciki daga gareta ba, she only reply his his talks with the shortest words, yanda take daure mashi face kou shi da yake namiji Bai dsurewa Haka, kou last week she was shouting at her secretary and he heard it from his office, Daya leko thinking it's something bad tana ganinshi ta Kama '"what are you doing here... wa ya kiraka...or did you hear me call you..." Ta fada looking straight into his eyes, he have to turn back and leave, duk yanda yake stubborn fellow amira tafi karfin shi, she's so strong, she's just like an alloy, sam Sam Bata tankwasuwa, irin boss ladies din Nan ne, inda zaa fada mashi mace zata maidashi Haka sai yace it's a huge lie Amma ga zahari Nan Yana kallo, yanzun she do meeting without looking for him, last month yayi rashin lafiya kuma Saida yayi sati baizo office ba amma kou a jikinta, she didn't ask why he isn't here, and when he came back and demand for report ta bashi normal answer with "Ask your secretary...all info are with her..." Ta amsa mashi atakaice, one thing he loves is yanda yake farantawa matarshi, he makes sure she's happy, Bai yarda ta Shiga bakin ciki at all, he takes her out frequently, suna yawo suje family Houses dinsu da Kuma gidajen family, Bai son boring life, Yana son ma su samu su tafi yawo a abroad, he just want to be away from her completely, ya fadawa dad dinshi ya maidata company dinshi that she's making him restless and he replied with "Saidai Kai ka dawo office Dina Amma ita I like the way da take heading wancan company din so she's going no where..." Yau Saturday and suna gida, bintu tana zaune kan kujera sai shi Kuma kasa legs dinta Kan nashi sai massaging dinsu yake tana lumshe idanuwa, suna labari, wayarshi yayi Ringing Yana dauka yaga Ahmed, har ya mance rabon da suyi waya, shima ya rabu dashi totally, "Ikon Allah... Ahmed ne..." Ya fada Yana kallon bintu. "Then pick Kar ya tsinke..." Ta rada mashi, da Sauri faiz yayi picking da sallama, "Abeg ganj Nan a bakin gate dinka...Kuna gida.."Ahmed ya fada from the other side, "Eh...come inside.. " faiz ya fada kashe waya Ahmed yayi, da sauri faiz yace "Babu tashi ki sauya Kaya ga ahmed Nan...yau ya kawo Mana ziyara, ya fada Mata, da sauri bintu ta Mike ta Shiga ciki, faiz Kuma fita yayi sanye da polo sai three quater Jean, yana fita Ahmed yayi parking da Kaya cikin wata leda, hannu fajz ya Mika Mashi Yana kallon shi to see if he have forgiven him for real da har ya kawo mashi ziyara yau, he sees no grudges at all, ciki suka Shiga Bintu ta kawo mashi drinks, suka gaisa, ledan Daya zo dashi ya bawa bintu yana cewa "Sister...ke na kawowa...kayan saka bikina ne...." Ya fada wa bintu dataji gabanta ya fadi, faiz kallon ahmed yayi y kalli bintu ya sake kallon ahmed. "Saka biki?...ban gane ba..." "Aure zanyi...Nan da wata biyu.. ban bawa kowa ba but ku special ne...ai Dole na kawo maku..." ahmed ya amsa mashi,. "With who..." Bintu da duk hankalin ta ta tashi ta Tambayi Ahmed "Her name is safina..." "Oh Allah...oh Allah...oh Allah...na rabaku da Amira.. " bintu ta fada sai ta Fara kuka tana barin wajen da gudu., Nan dai faiz da yaji wani abun daban ya bita. Sai da ya samu ya shawo kanta ya dawo Wajen ahmed, he keeps asking why he didn't marry Amira sai kuma ya amsa mashi da Kar ya damu it's not about what happened it's something else. Amira Kuma dad dinta ya kirata da kanshi ranar lahadi ya fada Mata ahmed zai auri wata kuma Bai son ta sakawa kanta damuwa at all, she promised him she's not going to say anything, fita tayi with a smile Amma tana kaiwa dakinta ta fara kuka sosai, she cries kaman ranta sai fita, saida tayi Mai isarta ta dauki wayarta ta Turawa Ahmed message kaman Haka "Yayana... congratulations... just heard of the good news...Allah ya sakawa zuria albarka...Ina son ka sani...bazan maye gurbinka da wani ba because kayi min abinda har in mutu Babu Mai Yi min shi, you lay the foundation of my career and har duniya ta dane I will never forget that...take me as your Lil sister...don you're my brother...if da akwai anyway that I can assist pls let me know..." Ta tura mashi while still weeping, kou minti biyu Baayi ba sai ga Kiran ahmed, Bata daga ba,she let the phone ring then kawai Yana Gama Ringing sai ta kashe wayar gabaki daya. Dukda kukan datasha Bai hanata shiryawa da swollen eyes dinta ta tafi office the next day ba, she's feeling a bit down Amma she's ok, kallo daya zakayi Mata kasan she's so depressed. Faiz na zuwa office ya ya nufi nata office din, ya Shiga damuwa as bintu keeps crying she's the cause of their separation, tayi kuka babu adadi, tana bakin cikin ta Zama silan bakin ciki wata, shi kanshi faiz da yake sonta yaji wani iri da ahmed zai auri wataz he is supposed to be happy but he is not ba don komai ba sai don he knows how she valued ahmed, he still remembers yanda take magana Kanshi kaman without him she can't breathe, Yana bude kofsr office dinta Amira dake zaune Kan kujeran ta looking so weak and broken ta daga idanuwa ta kalli who is coming in, Yana kallon yanda ta saki jiki Kan kujera yaji kaman yayi Mata kuka, ahankali ya isa bakin desk dinta zai zauna, Bata kalleshi ba tace "Don't...sit..." Ta fada cikin muryar da Bai fita at all, "Am sorry...'"ai kaman wata zakanya ta Mike tace "Get..oooouuuutttt!!!!!" Alhamdullilah 3/9/21, 8:22 AM - Ummi Tandama: 56 "Am sorry...kiyi hakuri Amira..."ya fada sounding so calm Yana kallon yanda hannunta ke rawa, she's just trembling as she feels nothing he will say matters, babu abinda zai fada da zai maido what she have lost, "Pls... stop... mocking me...ka tafi...ban son jin kalaman da zaka fiddo... because it's nothing but mockery... you're selfish..." Bata karasa ba ta dake don Kar tayi kuka, she wants to cry but it's not the solution, "Oh Allah...Amira...am I this bad...why kike Mani iirin kallon Wanda Bai San kowa ba sai kanshi... Thi statement hurts me more than you hating me...why pls.... right now am not mocking you..." Bai karasa ba Amira ta daga mashi hannu daya yayinda take goge face dinta da dayan hannunta, "Pls...ka tafi...get out...ban son Magana dakai... talking to you won't change the fact that you watched your wife destroy my relationship..." "Wayyo... she's sorry..." Faiz ya fada don yanda Amira take magana alone shows she's in pain "Just get out..." Ta fada mashi atakaice "No...not until you understands am not a selfish person...Amira ki rage Mani wannan kalaman....nasna you hate me... you think am happy ahmed zai auri wata but am not..." Baki Amira da kanta ke kasa ta tabe tace "Malam get out... enough pls...kawai kasani...ban yafe ba... sannan I will never have a relationship with you balle ayi maganar aure..." Ta fada mashi atakaice, ahankali faiz da duk jikin shi yayi sanyi yace "It's alright... shikenan...ba komai...once again we're sorry..." Ya fada tare da juyawa "As if he cares..." Ta fada as she watches him leave, he heard her but Bai sake cewa komai ba ya fice, Yana shiga office dinshi ya tarda wayarshi na Ringing kafin ya karaso har ta tsinke, Yana dubawa yaga it's bintu, kiranta yayi, tana picking tace "Baby... tazo yau?.." bintu da guiltiness ya hanata sukuni tunda taji zancen auren Ahmed "Yes...tazo..." Ya amsa Mata calmly, ya rasa sanin wacce ta fi wata shjga damuwa ba sabida duk ya lura kowacce da abinda ya dameta, "Oh baby...pls..who is she...nasan she will be blaming me ..." Bintu ta fada voice dinta na rawa "Pls she is not...kina saka kanki cikin damuwa da yawa.... remember condition dinki...Kar ki saka kanki a damuwa ya shafi baby na again pls..." Ya fada Mata calmly "How can I be happy...ni dai na kasa samun sukuni...pls inzo in Bata hakuri...I want to hear her say ta yafemin..." Ta fada cikin matsanacin tashin hankali, "Oh ni...kina yawan damun kanki.... she's not blaming you at all... she's fine...ta gane it's not your fault and it's destined...." Fajz ya fada Mata Yana kwantar Mata da hankali "Aa...nidai ka barni inzo muyi magana daita... "Bintu ta sake fada mashi "Haba babyna... zanyi maki karya ne...Baki Ganin ba lafiya gareki ba...at Least ki Bari babyna ya Kara kwari..." Ya fada in a petting tune don Kar tace dole zata zo and now Amira is a very bad mood Wanda a karshe hakan ba abinda zai kawo sai more problem, Bai son abinda zai sake jawo more matsala a tsakanin su, "Baby pls..." Bintu ta sake pleading Dinshi "Ok.. you will talk to her...Amma ba yanzun ba..." Ya fada Mata "Yaushe tou..." Ta tambayeshi "Duk ranar da kika bani 5 hotties..." Ya Karasa maganar Yana Dariya, Nan dai ta Fara mashi kukan shagwaba inda ya fada Mata ta bar yazo gida zasuyi Magana,. Ahmed Kam jiya daya gan message din Amira har hawaye yayi feeling so hurt inside but ya zaiyi, he have no choice but to let go too dukda it's very difficult, he read it over and over again, har hawayen shi na diga a screen din wayar shi, he is very touched by her message, right now he have to let her know it's not because of what happened between her and fajz, ya Zama Dole ya fada Mata so that she won't keep blaming herself and faiz, yaso yayi magana daita sai gashi Bata dauka ba Yana Kuna trying akace it's off, he didn't sleep at all as all he thinks of is Amira, indeed he loves her so much, kou yanzun Yana imagining yanda zaiyi ya ganta tare da wani ba bashi ba, he counts hours to daybreak, Shirin office yayi sai ya tafi gidansu, Yana zuwa akace Bata Dade da tafiya office ba, he feels a bit relieved da akace ta tafi office, sannan Kuma he feels bad da har she can go to office after what happened Wanda ranar da Habib yayi dumping dinta sai da ta kusa kashe kanta, wannan ya nuna mashi he is not that important to her, still dai Bai damu ba , office dinshi yaje yayi abinda ya kamata ya dauki excuse ya fita, company din su faiz ya tafi, instead yaje office dinta sai ya kasa ya nufi na faiz, Yana Shiga faiz dake waya da iyami Yana Bata labarin abinda ya faru yayi Sallama daita ya amsa sallamar ahmed, Bai ce komai ba sai da ya dinga kallon ahmed dake tafiya kaman Mara lafiya har ya iso gareshi ya Mika mashi hannu suka gaisa dukkansu kaman anyi masu mutuwa, "Pls did you see her today...how is she coping..."ahmed ya fada cikin sanyimurya, ajiyan zuciya faiz ya saki yace "Ashe Daman Bata sani ba... gaskiya baka kyauta ba..why will you do this..."fajz ya fada sounding so calm "You're supposed to be happy she's free for you..." Inji ahmed "Haba... that's not love...at times we do difficult things for love... seeing her sad Hurts..."inji faiz, Kura mashi Ido Ahmed yayi, sai da ya Gama magana Ahmed yace "I know... right now am burning inside...I didn't leave Amira because of what happened... it's because of something else...kawai ba Zan iya fada maka ba...amma I beg you...ka auri Amira..."Ahmed ya fada Yana fidda maganar da kyar but it's the right thing to do, idanuwa faiz ya sake lumshewa before yace "Pls ka Bari... it's not going to be easy...she hates me....she sees me as a selfish person...tana ganin Ina farin cikin rabuwarku... maganar gaskiya at first Haka take a zuciya ta...Amma daga baya Naga It's not like that at all...and pls...I beg of you... tell me wane Abu ne yasa baka aureta ba... Bayan Kuna son junanku...pls why.. " faiz ya fada feeling so weak.. "Bazaka gane ba... it's a family issue..." "Amma this family issue Bai kyautatawa maku ba... it's totally unfair.. " inji faiz "Yanzun dai help me...ina son ganinta...am scared I can't see her alone..." Inji Ahmed "She won't let me in to her office...kawia kaje..." "Aa...ka rakani...pls...in mu biyu ne I can confront her..." Ahmed ya fada mashi, "She will send me out if na Shiga.. in Kuma baka yarda ba ...muje ka gani..." Fajz ya fada Yana Mikewa yayinda shima ahmed ya Mike, tare suka fita Ahmed Yana fargaban yanda zai ganta, with what fajz told him she's broken. Duk yau Babu abinda Amira Tayi a office dinta, she have lots of things to do Amma ta kasa daga kou file guda, watching dream chattered is difficult and hard, ta langabe a kujeran ta, tunda ta zauna tun safe kou motsawa batayi ba Tana zaune waje guda, Idanuwanta lumshe sai Ajiyan zuciya kawai take, she feels kaman an Dora Mata Abu Mai nauyi a zuciyar ta, sanda Ahmed ya bude kofsr ta Dora kanta Kan desk tana kuka, ahmed Bai bude da karfi ba so she didn't hear the door sound, ahmed Shiga yayi faiz dake biye dashi ya shigo, yanda faiz ya maida kofar ya rufe yasa tayi Saurin daga Kanta, the first person she sees was ahmed, he was so broken to see the tears in her eyes, tana Ganin shi hannunta na rawa ta Fara goge face dinta Tana "Yaya..." Trying very hard to smile ta yanda bazai Gane she's crying ba Amma he sees the tears, . "Amirata...my lovely beautiful little sister..." Ahmed ya fada Yana zagayawa wajen kujeran da take zaune a Kai, "Yaya..." Ta sake fada tana goge face dinta don tana gogewa more tears na taruwa ta kasa holding tears din back, she couldn't control it at all saboda tausayin kanta. In kaga yanda takeyi sai ta baka tausayi, she's totally trembling, hannunta dake Kan face dinta Ahmed ya Kama, he hold hannunta biyu, kanta kasa sai ta Fara hawaye, "Pls ki daina...I love your message...ya sakani farin ciki...ba don komai ba sai don I feel my baby is strong...Dan Allah ki daina kuka...pls..." Ya fada yayinda yake rikw da hannunta biyu ita Kuma kanta kasa tana kuka, faiz couldn't watch this kawai sai ya juya ya fita, Yana shjga office Dinshi ya tsaya ya jingina da bango with his two eyes closed, bakinshi sai rawa kawai yake,shi dai Bai San what's wrong with him ba but he feels like bursting into tears. "Yaya...Ina tausayawa rayuwa ta..."was abinda ta fada. "Baby...one day what makes you cry will surely makes you smile..." Ahmed ya fada Yana rike da palm dinta ""Oh Amin Yaya...Amin ya Allah..." Ta amsa mashi kaman ayi fast forwarding lokacin that she will laugh about the tragedy na rayuwar ta, she knows Babu ranar da zatayi Dariya because of her past, it's never going to happen, "Ki saurareni kiji...Ina son ki sani...ban guje ki because of abinda ta faru tsakanin ki da faiz ba...or because of abinda matar faiz ta fada ba...no..." Ya fada Mata "Then..me nayi pls.. " ta tambayeshi tana saga idanuwanta dake kaman garwashi ta kalleshi, "Tun sanda na dawo...na fadawa mummyna maganr aurenki...and she forbids it..."ya fada Mata, Kai ta Fara nodding Alaman na gane "You knew why..." Ahmed ya Fada Bai karasa ba tace "I know...I know...Daman...babu uwa Mai kaunar danta...da zata Bari...a aureni...I understand perfectly..." Ta fada Tana goge face dinta, she feels better ahmed didn't dump her because he thinks she's still cheating, so it's ok, she can never change who she is "Amira Ina sonki... That na kasa barin ki...I feel in na barki then who will marry you...then I feel let me try to make her someone unique...ban San you're blessed ba...gashi kou dadewa baayi ba see you here...on this high sit..." Ya fada Yana massaging hannunta, bude idanuwa tayi ta kalleshi ta rike hannunshi itama tace "Yaya...amma da ka fadamin...I will understand..." "I couldn't...Ina bakin ciki wani yazo gareki Amira...I know faiz Yana sonki Amma...' Bai Karasa ba tace "Yaya pls...kar kayi maganr shi...ban son magnaar shi at all...in short ban son maganar da namiji...Yaya Kai da kake jinina ma an hanaka aurena saboda past dinta dukda you loved me....ya zaayi in Kai hope dina wajen wani Kuma...kawai Yaya...all I want to say is nagode... nagode that you made me somebody... you will forever be my mentor..." Ta fada with a smile tare da very red eyes, "Baby... you don't have to thank me at all...I love you now and forever...ki sani kou aure..." Still Bata Bari ya karasa ba tace "Babu maganr aure...Wanda ya watsamin rayuwa Bai aureni ba so I will never blame anyone for leaving me...saidai u will Never give anyone reason to leave me ever again...Yaya...kawai abinda nake son is Yi min is Abu guda biyu...ba daya.. is if kaga abunda zai kawo cigaba ga rayuwa ta...like business I can invest in...or anything na kudi...pls let me know..." Ahmed dairya yayi Yana Lumshe idanuwa yace "Boss Amira...I hail you..." Ya fada Yana Dariya, itama Amira Dan Dariya tayi before tace "Am telling you this from my heart...daga yau na ajiye maganar wani namiji Because nasan at long last it will end up like this...kou su suna Sona iyayen su won't let it happen so I see no reason to waste my time with men...yauwa then secondly...Ina son is amshi kayan Dana Saya maka daga Malaysia as a gift...your wedding gift...pls don't say no..." Ta fada calmly, "I won't say nay... nagode Amira...I feel so happy right now... Amma Ina son ki San Abu guda daya... there's someone out there for you...I can swear to Allah da akwai Wanda his family will accept you the way you are..." idanuwa Amira ta lumshe ta girgiza mashi Kai tana cewa. "Yaya...pls stop talking about wani...I beg of you..." Ya fada Mata "Ok...na daina..." Ya fada Mata. He spent 30 minutes suna Hira don she asked about the girl he is marrying and ya fada Mata what he knows about her, ya fada Mata hadasu akayi so he doesn't know much about her, da zai fita ta rakashi dataga office din faiz zai shjga sai ta koma nata office din. Ahmed na shjga fajz dake jingine jikin bango yayi Saurin dagowa ya kalleshi, Yana ganin ahmed yace "How is she..."ya tambayeshi cikin damuwa with her situation "She's fine...ai komai ya daidaita..."ahmed ya fada with a smile "Alhamdullilah...did... you please tell her anything... about me..." Faiz ya fada sounding so childish, Ahmed Kura mashi Ido yayi kawai sai ya saki murmushi yace "Not now...kawai just keep being a good guy..." Ahmed ya fada mashi, ajiyan zuciya kawai faiz ya saki, "Did you know wata sister ta zatayi aure this week da muke ciki..." "Oh really... yayarta?.."faiz ya tambayeshi "Aa...her sister... younger..." Ahmed ya amshi mashi "Oh... well pls ka fadamin venue din reception...we will attend dukda nasan ba lallai kou ruwa ta bani in Sha ba..."faiz ya fada Yana Dariya. Raka Ahmed yayi har bakin motar shi sukayi sallama. Amira keeps managing herself, ta fadawa mum dinta exactly why ahmed left her, take fada Mata yanda maman Ahmed tayi treating dinta ranar dataje gidan, hakuri kawai hajiya ta bata, mutane na gidan and some people keep asking who is this little boy, Babu Mai Basu amsa, wasu sunji kishin kishin kuma suna son sanin if gaskiya ce or karya, Sam Basu gan face din magana da Amira ba, she have no time for any of them, most of masu zuwa family din mum dinta ne Dana dad wayanda ke nesa Kuma Most of them Yan kauye ne, in ta dawo sai ta shjga dakinta, daga ranar Wednesday Bata sake zuwa office ba Kuma she didn't tell fajz why, kou da faiz yazo ranar Thursday Bai ganta ba he smiled and said "Wedding things.." yasan hidimomin bikin ne, he didn't bother asking her why Bata zo ba, kunshi ake and her mom made sure anyi Mata, dakinta Mai kunshi tazo ta kulle kofsrta aka Yi Mata na jan lalle da Kuma design din vani, she sees all this as waste of time, she sees no reason da zai sa tayi wasting good 4 hours zaune tana abu guda while she should be busy chatting with her costumers, sai wajen karfe hudu aka wanke Mata kunshi, it's perfect on her hands and legs, ta mance rabon da tayi kunshi, yafi 4 years Bata sakawa nails dinta wani Abu ba, she keeps looking at her hands and ita da kanta tayi admiring din kunshin, her hair is dew so she have the intention that datayi sallah asr zata tafi salon sai ga Kiran ahmed, picking tayi da sallama yace "My baby how far..." Ya fada Mata, Dan murmushi ta saki tace "Fine..." "Yau naje office dinki Naga Baki zo ba...hope all is well..." "Yes...kawai it's this wedding things... mutane sun cika gida Kuma sai in dinga fita aiki...ban son tsurutu..." Ta fada mashi "Ok... yanzun me kikeyi.. " "Nothing...sallah kawai Zanyi in tafi saloon..." "Then ki shirya Zan zo daukan ki...am coming back from office now..." Ta fada mashi, "No...aa...ba sai ka zo ba..." "Haba baby...so Zaki Fara rejecting Dina..." "Ba haka bane...kawai I don't want someone telling mummy an gan mu tare...kasan gidan da akwai family da yawa..." "No don't worry...she didn't know before so yanzun ma she won't know.. " ya amsa Mata. "Kar kuma matarka ta ganmu...we can meet at the saloon..."Dariya ahmed ya farayi Yana cewa "Bari kiji...Dole ta sanki...don I will tell her kece number one Allah kawai ne Bai kaddara auren mu ba...don Haka Dole tayi respecting dinki... yanzun dai ki shirya...zanzo daukan ki..." Ya fada Mata "Nidai Yaya...am not comfortable with this...Kar Ina Shiga motarka mummy tana zuwa...pls ka barshi am ok pls..." Ta fada cikin fargaba as Bata son abinda zai sa a ci Mata mutunci, "Pls ki daina... gani Nan zuwa.. " ahmed ya fada tare da kashe wayarshi. Bintu dai bathroom ta shjga tayi wanka tayi alwallah ta fito ta saka jallabiya da hijab tayi sallah sannan ta dawo ta shafawa kanta Mai ta sake new Kaya, kallon lace dinta da ta Saya Dan 80k wnada Yasha dinkin zamani tayi, kawai she can't just wait to wear this clothes, she's so much inlove with the lace, another jallabiya ta saka, ta feshe jikinta da perfume tana cewa "Kou ba Miji...we have to make ourselves unique and elegant...no time for nonsense... "Ta fada, sai da ta Gama shirinta da kaman minti Sha biyar ahmed ya kirata yace Yana waje, wajen mum dinta ta shjga ta fada Mata zata tafi saloon hajiya tace ta dawo lafiya. Fita tayi waje tagan kaman mutane biyu cikin Mota, as she gets closer sai taga it's faiz da kuma Ahmad, abun takaici ma fajz is on the driver's seat while ahmed na gefenshi, she couldn't help but look at the car sai taga motar shi ahmed ne Amma faiz ke driving. Alhamdullilah 3/11/21, 8:51 AM - Ummi Tandama: 57 Salam muna saida shoes,bags ,home decors, furnitures, da dresses na mata masu so suyi sari can contact us suma zamu siyo masu duk abunda suke nema in shaa Allah Turkey based we have groups da muke turo Kaya for masu so suyi sari da masu son fara business ga phone numbers 07037777392 for whatsapp 08060017497 My Turkey Num is +905379600854 Muna Maraba Seeing them together ya dansa taji wani iri, fajz dake gaban staring Dan karkata Kai yayi Yana kallon Amira as she walks towards them, he can't just wait to know why ahmed Bai auri wannan Yarinyar ba, tunda yake Bai taba ganin fave dinta da single make up ba Amma Bai taba ganin yarinyar da take da kyau kaman ita ba, kilan it's because his heart is taken by her Amma Yana mamakin irin kyawun ta, she's so elegant and sexy, she walks kaman she's walking slow motion, yanda ya Dan sauakr da Kai Yana lekanta yasa ahmed ya danyi pinching kafar shi yace "Meye Haka..." Ya fada under his breath as Amira was close, Amira Bata San why both of them suke tare ba Amma Sam Bata son hakan, Bata kaunar yanda suka zo, she just hope ba tare dashi zaa rakata saloon ba, face dinta dauke da natural look ta Fara kallon Ahmed ta saki murmushi tana cewa "Yaya..." Ta fada Bata karasa ba ahmed yace "My very own baby.. you're one in a million..." Ya fada Yana kallonta tare da Kallon yatsunta, fajz daure face yayi Yana kallon gabanshi,Bayan motar ta bude ta Shiga tare dacewa "Ina wuninku..."ta fada referring to both of them, "Alhamdullilah my baby..."ahmed ya fada yayinda shi Kuma faiz yake tunanin why is he still calling her baby Bayan he said ya bar mashi ita, it's kind of annoying to him, shidai Bai amsa gaisuwa ba Balle ace wani abun,. Amira Kallon faiz tayi ta madubi taga kanshi kasa he is not looking at her "Yaya...Anya bazan Bar...zuwa saloon din Nan zuwa next time ba?..." Ta fada sounding calm, juyowa Ahmed yayi yace " Why baby.." idanuwa faiz yayi rolling Yana cewa "Oh..." Under his breath "Naga daga office kuke...Kar inyi wasting time dinku...I can fine my way..." Ta fada mashi "Haba baby... yanzun sai in barki ki tafi saloon da kanki?..." "Nidai Yaya...ka bar kirana baby.. " Bata karasa ba faiz yace "I wonder ooo..." Faiz ya fada kasan makoshin shi,  Dariya ahmed yayi yace "Why Kuma..." Ya fada Yana juyawa ya kalleta sosai, "Ai Kar matarka taji...in ka Saba kana iya kirana a gabanta...kaga itama tana iya ci min mutuncina..." Ta fada, faiz yasan she's referring to him, murmushi kawai ta saki ya kauda kanshi gefe guda "Har ta Isa...ban auren matar da zata babyna mutunci..." Ya fada, "Nidai ka daina...sabida bacin rana..." Ta amsa mashi, kallon faiz ahmed yayi ya kwatanta mashi wani waje wato inda yake Kai Amira saloon, it's the biggest place in town, wuri nedake da wajen abubuwa daban daban like su pedicure da menicure, in kaje saloon din har Wanda kukazo dashi Yana da inda zai zaune a bashi soft drink da magazine, suna da styles din hair kala kala saidai ita in take relaxing Kan kawai take a gyara a daure Mata shi baya ya maidata gida, faiz tada Mota yayi ya Fara tafiya shi Kuma ahmed ya maida face dinshi baya sai kallonta yake, "Wannan kunshin is something else...yayi kyau sosai..."ahmed ya fada, faiz mugun haushi yake ji, Haka dai suka Isa saloon din Ahmed da Amira suna Dan Hira yayinda shi Kuma faiz Yana tukin Mota in silence, Yana zuwa saloon yayi parking ya fito Suma suka fito, sai yanzun ya gan kunshin he is not a fan of henna decorations Amma for her he loves it, tare dashi suka Shiga ciki, cikin ran faiz Kam he is definitely  waiting to see her remove her Vail again, abinda ya kawo su ta fadawa masu wajen Nan aka nunawa su faiz wajen Zama ita Kuma ta cire Vail dinta tare da turban ta fara warware gashinta, babu abinda faiz ke tunawa sai time dinsu in Malaysia, yayi Mata kuri da Idanuwa that Ahmed sees how he is staring at her, data daga Kai sai ya sauke idanuwanshi, Wajen karfe shida da aka kusa gamawa Amira gyaran Kai bintu ta Kira faiz, Mikewa yayi ya fita Yana daga wayarta, karyar lalacewar Mota yayi Mata inda tace kou Yana so ta kawo Mota ta daukeshi yace aa ta barshi an kusa Gama mashi, sai da ya Gama Mata maganr so da kauna sukayi sallama, daga Nan ya koma ciki ya tarda har an Gama parking gashi, she was glowing, sai ka rantse itace amarya, he just feel like ya rungumeta ya dinga shafa gashinta kawai har tayi bacci, turban dinta ta maida kanta sannan ta yafa Vail dinta suka tafi, this time ahmed ne ke tuki, Daman the plan was zasu kawota tare then Ahmed will drop faiz a gidan shi kafin su wuce, Amira Bata taba zuwa gidan shi ba so data gan ahmed yayi wani wajen she couldn't help but ask inda zasu Nan ya fada Mata ajiye faiz zaiyi kafin su wace, babu Wanda ya sake Cewa komai har Suka iso kofsr gate din faiz, kou Kallon wajen Amira Bata Yi ba Amma unguwa indeed daga wane sai wane, Yana parking fajz dake gaba ya mikawa Ahmed hannu sukayi sallama ya fita ya kalli Amira da take faman latsa wayarta yace "Ki dawo gaba..." Ya fada Yana bude Mata Mota, she didn't say anything ta fito ta koma gaba ya rufe Mata motar Suka tafi ya shjga gidan. Kawai Karya yayi Mata Kan Bai son barinta gjda ita kadai so gobe zai amshi Motar shi. If there's one thing bintu love right now it's faiz, it's like son da take mashi da farkon Bai Kai wanda take mashi yanzun da yake damuwa daita ba, sai ya dinga cewa Kar tayi girki saboda condition dinta ita Kuma tace Tana kishin mijinta ya dinga yawon restaurant. Har yanzun tana Kan zancen ta na zuwa wajen Amira don Bata hakuri Amma fajz Bai yarda ba, kawai he is telling her ta bar maganar that Amira is ok, har kuka take mashi tun shekaranjiya Amma yaki sauraron ta, sai da taga ranshi zai baci ta daina kukan Kan hanyar su ta zuwa gida Amira ta Tambayi Ahmed why he came with faiz "Ba komai...kawai yace Yana son Bina sai ince mashi aa?.."ya fada Yana tuki "Nidai yaya pls...Kar a Kara next time..." Ta fada mashi calmly cikin girmamawa "Haba pls...why will you say that...nidai bazan daina fada maki cewa he cares ba..." "And Yaya bazan gaji da fada maka cewa I can't go into relationship I know how it's going to end ba...pls Yaya...daga yau...ka abr kawoshi inda nake...I don't want to do something to offend you.. " ta fada Tana hade Rai "Wai da akwai wani abu daban da yayi maki ne.." "Ni Babu abinda yayi min...Yana da unique wife Dinshi wacce am not up to her standard..."Bata karasa ba Ahmed yace "Pls ki bar cewa you're not up to her standard...Bai San Yana da Mata ba yake sonki..."ahmed ya fada sounding angry itama cikin fushi tace "Kawai because he thinks am what he thinks...am not.. kawai ka fada mashi  ya rabu Dani..." Ta fada mashi cikin anger itama. Haka dai suka dinga argument inda shi ahmed yasan faiz loves her and tunda ba Mata ta farko zaiyi ba bazaa hanashi aurenta ba inda ita Kuma ta nace mashj Kan ta Riga ta rufe page din maza a rayuwar ta that all she's praying for is a bright future Amma she's not ready for any heart break don ta Riga tayi deciding that kou mamanshi ta yarda she won't marry him, she's not going to be cowife da wannan Yarinyar data yaga Mata rashin mutunci a gaban mutane, tasan she's stubborn Amma it seem bintu ta fita rashin ji, ance two Kings can never rule one kingdom, so she can't be his wife, ahmed Bai taba ganin bacin ran Amira ba kaman yau, yanda ta iya hade Rai, she talks with so much anger tana fada mashi "Yaya...the only thing da zakayi.... min Raina ya dinga baci shi ne maganar shi...I respect you...Amma pls don't ever talk about him...'" ta fada face dinta tamkar Bata taba Dariya tunda take ba, "Naji tunda ban da darajan da Zan sakaki kiyi Abu..."ahmed ya fada sounding angry too, Haka dai suka Isa gjda. Duk hidimomin bikin da ake Amira ja dakinta, she didn't invite anyone, she have no friends balle ace nata kawayen sunzo she's so absent a gidan, nazifa da mamata sun gane, they understand perfectly as nazifa even told her kiyi zaman ki yanda Kar a dameki da surutu take fada Mata, she knows Amira is different from them don kou ismail bazai nunawa Amira kudi a halin yanzun ba, duk abinda take is yielding, it's so fruitful, nazifa Loves kayan da Amira ta Saya Mata More than Wanda babansu yayi Mata, she have total respect for her sister don tasan she have a golden heart, dukda bikin nazifa ake she takes her time to check if Amira is ok, in har Tana cikin gidan Bata good hour guda Bata leka Amira ba taga if taci abinci da sauransu,haka kafin ta shirya kanta sai tayiwa Nasir wanka ta gyara shi sannan take nata wankan ayi Mata kwalliya, her friends keep asking who is this boy and she answered with Dana ne without giving chance for another long story, anyi kauyawa anyi kamu anyi duk wani event da akewa Yan gayu,  an daura aure yau so yau zasuyi reception, gidan ya cika makil da mutane Babu wajen saka kafa, karfe biyu zaa Shiga reception so Amira kwashe kayan da zata saka tayi a Cikin small bag  tare da head din data Saya, anyi ango kala kala Amma Babu Wanda tayi, inda tana da kawaye da itama ta fiddawa kawayenta anko, tasan yau zata Hadu lots of family members, she haven't been meeting many family members in a while, gashi suna da yawa babu laifi, kowanne gida da akwai Yara da yawa, kou gjdansu Ahmed ma suna da yawa Sosai saidai shine auta a Wajen mamanshi, she just pray no body humiliate her today, tasan they all know what happened to her, kawai they may look for her trouble and she's not going to take that don yanzun she's standing up for herself, she won't mind if the whole world knows she have a child,  yanzun Bata damu ba, kowa ma ya sani, ba kanta farau ba and it's not going to end with her, she have bought herself a gold jewelry ba Kato ba but it weighs about 55.6 grams, har dashi cikin kayan data fita dasu daga gida, already ta fadawa Mai saloon din da aka wanke Mata Kai zata zo yau ayi Mata casual makeup, Bata son heavy kawai zatayi ne kar ta tafi da face kaman she's not happy her younger sister is getting married, komai that have put into the bag is something da zaayi Mata amfani dashi yanzun, har dasu perfume dinta da sauransu, her shoes and bag goes with her head, she have prepared for this day, wasu mint din dari biyar biyar ta guda shida ta saka a bag dinta Wanda total dinshi is 300k, she have the intention of spraying the Money on her little sister,  sai da ta Gama parking kayanta ta fito taga Babu wajen saka kafa, kanta kasa Bata kalli kowa ga balle taga irin kallon da ake mataz wasu sai suce kaman Amira, sai lokacin take daga Kai ta gaidasu cikin girmamawa ta wuce, dakin mom dinta ta Shiga ta hangeta cikin mutane yayinda Nasir na gefenta sai Shan chocolate yake, tana shigowa dakin ta gajda wayanda ke Nan, hajiya kallonta tayi taga bag hannunta, Dan ratsa mutane tayi taje tayi Wajen mamanta ta rada Mata zata tafi ayi Mata makeup,ok hajiya ta amsa Mata "In tafi dashi?..." Ta fadawa hajiya referring to nasir da Yana ganinta yazo ya riketa, in Bata Nan he won't care Amma in har Tana Nan Vai barin inda take, "Aa... tare dashi zamu zo..." Hajiya tayi replying dinta "Ok..." Ta amsa Mata tare da kokarin juyawa taga sai binta yake "Ka koma wajen mama...an juma Zan Saya maka katon chocolate..." Ta fada mashi bending down ta goge bakinshi, he is looking more handsome every day, dukda she knows she didn't get him through halal way she loves him, he is so adorable, taso hajiya tasa su tafi tare dashi yanda shima zata kwashi kayanshi in sunje Chan ta Shirya shi, jin ance zaa Saya mashi chocolate yasa ta koma wajen hajiya.nan Amira ta fita ta barshi, tana fita tana tafiya taji she needs a car, she will definitely buy her self a car, kafin ta karasa bakin titi ta samu abun Hawa mutane sunyi Mata horn yafi ayi counting Amma she made them invisible, adaidaita ta Shiga ta tafi saloon din aka Fara Mata make up Shima faiz wajen karfe daya ahmed ya kirashi yasan if he is ready. He told bintu wani abokin su ke aure so zasu wedding reception,she told him zata bashi yace aa Kar tayi yawo da condition dinta, hada mashi ruwan wanka tayi ya Shiga ya kirata tayi mashi wanka, that's yanda yake Mata anytime he wants her to be extremely happy, she just smiled and say "Nidai yau ban iyawa...kayi da kanka..." "Nidai pls..." Ya fada cikin shagwaba Yana cire towel dinshi, ficewa tayi Tana Dariya, baiyi wasting time ba yayi wanka ya fiddo, he have a favorite Color which is sky blue, Haka yasa cikin kayanshi blue yafi yawa sosai, gezner dinshi blue Basu kirguwa,  Daya daga cikinsu ya fiddo ya fadawa bintu ta dauko mashi fitting cap ta dauko mashi days dark blue ta ajiye mashi, perfume ta fesa mashi a kayan da jikinshi ya shirya, "Wannan haduwa haka...Ina kishin Kar su dinga kallonka.. " bintu ta fada Tana kallon faiz dake daidaita hulan kanshi,Dariya yayi yace "Suwa Kuma.." ya Fada Mata kaman Bai San what she's talking about ba "Yan Mata Mana. .sun gan hot guy..." "Thanks for the compliment darling...Amma kin San dukda hakan...da akwai wayanda Sam banyi masu ba..." Ya fada Yana kallon kanshi cikin madubi, kallonshi bintu ta tsaya yi, she knows what he is talking about, "Wato...bakayi Mata ba?..." Ta fada sounding very calm, juyawa faiz yayi ya kalleta ya saki murmushi yace "Allah yasa yarana suyi brain dinki... you're very smart..." Ya fada Mata Yana holding shoulder dinta, Dan murmushi ta saki tace "You're funny...Amma kasan me... idanuwanta Basu aiki sosai...in har zata kalleka tace bakayi Mata ba..." Bintu ta fada tana kallon wannan bawan Allah dake Kama da shi ya tsara kanshi "Pls let's forget about her....kawai dai she hates me...Bata son kou ganina... nima insha Allah wata Rana Zan ganta ince batayi min ba...ai Ina da ke.. " ya fada Mata, itadai she's not happy at all Amma it's honor that yake such magan daita, "Yaya kenan.. " Bata karasa ba yace "Don't Yaya me pls ..in kin Fara Yaya I know you're up to something..." Ya fada Mata Yana saka links a hannun Rigar shi, Dariya tayi tace "Yaya...Zan iya Zama daita...a matsayin kishiya....if it's because of me...ni ban da matsala...I know you love her more Amma..."" "Pls don't ruin my mood now...Dan Allah I beg you...a bar maganar..." Ya fada Mata, ita dai Bintu tagaji da wannan abun, she knows he loves her Amma da an Fara maganar sai yace a bar maganar, "Kawai vaka son in sani...shi..." "Ohhhh for crying out loud ki bar maganar Nan...if you want to know let me tell you...bayab rabuwarsu da ahmed I made a move Amma Bata yarda ba...Sam taki bani dama...Bata Sona...Bata kaunata...now you know so a bar maganar ta because if we continue talking about her zai Bata min mood Dina..." Ya fada idanuwanshi na kadawa from the white to red, kawai bazai iya fada Mata he is still fighting for her love ba, bazai iya fada Mata Yana Nan Yana aduar ta yarda dashi ba, kawai her rejection is one thing that hurts like hell, fadin how is is feeling zaiyi belittling dinta and Bai son hakan, bintu tana kallon yanda yake motsi da bakin shi, she will try something, just one thing, it's a difficult something Amma she's going to do it kou da kuwa hakan zai kasheta, kou da kishin zai kasheta she will do the right thing, hugging Dinshi tayi ta baya tare da yiwa bayanshi kiss, tsaye yayi tare da sakin ajiyan zuciya gami da lumshe idanuwa ya rike hannunta dake jikinshi, wayarshi dake Kan mirror ya dauka ya dauki picture a haka, Bai dauki face dinshi ba because sam idanuwanshi is so red, chest dinshi da hannunta kawai ya dauka. Juyawa yayi ya rungumeta Yana cewa "In ba so kike yanzun in Dan rage zafi ba ki sakeni..."ya fada sounding naughty,babu musu ta sakeshi tana dairya. Har wajen Mota ta rakashi ya shjga ya kalleta yace "Me Zan kawo maki...uwar kwadayi.. " ya fada cikin laughter, itama Dariya yayi yace "As usual..."ta fada mashi "It's ok...sai na dawo..." Ya fada Mata yana rufe motar, sai da ya fita itama ta koma ciki, ahankali ta shjga inda ta boye Wannan diary din ta dauko ta bude, ahankali ta zauna a bakin gadonta tana ayyana abinda ke ranta, she doesn't know how it's going to be, how people will feel about it but there's nothing bad in helping your husband, she wants him to be happy because already taga Yana danne feeling dinshi kawai don ya faranta Mata, Daya daga cikin bags dinta ta saka dairy din waiting for Monday. A wurin reception Kam kusan lokaci guda ahmed da faiz suka iso, gaisawa sukayi inda faiz na tambayar if Amira tazo, "Wallahi ban ganta ba..." Ahmed Bai Karasa ba ya kame as he stares at a car da samari biyu da suka Sha haduwa ta Gidan gaba Suka fito daga ciki Daya daga cikin samarin is Habib "Habib!!.." ahmed ya Fada Yana kallon Habib kadai "Habib..." Fajz ya furta under his breath as he looks at these two guys Cikin serious faduwar gaba. Alhamdullilah 58 Faiz dake jin faduwar gaban sake fuskantar another competition kallon Ahmed yayi yaga yanda Ahmed yayi da face in an instant, Nan ya gane da akwai wata a kasa, shi Habib dake tare da Daya daga cikin cousins dinsu Bai hangi Ahmed ba, he is dressed in his best attires, he looks more handsome than ever dukda he is sad to the core as marriage life is one of the hideous thing that have happened to him, ya Dan rame Amma ba Sosai ba, skin dinshi sai daukan Ido yake tamkar jikin mashi, matar shi is someone that will buy all man's skin care set, Daya fara amfani da wannan zata ce yayi duhu sai ta sake mashi another, he is like her pet, she's like the head of the marriage tunda komai a hannunta yake duk abinda take so shi zatayi, babu abinda zatayi da bazata fada Mashi ba Amma it's just mere information, ba Wai neman izini take ba, right now he is broken inside, sanda aka ya samu labarin auren nazifa he felt it's time for him to come back home, just to talk to Amira, he wants her kou da kuwa he will leave matarshi and everything he have a chan, yasan kou da kuwa Bai auri Amira ba bazai iya Zama da matarshi ta dindin ba, lifestyle dinta ya bsmbamta da nashi, she's totally different from him, yasan he is being punished, he is being tortured, yasan in bai nemi yafiyar ta ba he will never have peace at all, he is her first love, the fact that she didn't expose him ya nuna she still cares, he was waiting yaji alhaji Muhammad yasa an kamashi Amma nothing like that, asalima alhaji ya kirashi yake fada mashj zaayi bikin nazifa, he only told him not because Yana son yazo sai don he should know as a family da Kuma a matsayin shi na Dan  da shi ya Raina tun Yana yaro, har yau Babu Wanda ya San yayi aure a Chan Lagos, alhaji Muhammad always call to check on him, shi baban Amira is someone that cares about children, dukda habib Bai kirashi shi Yana kiranshi always don jin ya aiki, he cares about him, tunda ya Kira Amira tayi blocking layinshi. Sanye yake cikin Jean da Riga Wanda yayi matching da facing cap dake kanshi, face dinshi sanye da glasses that shows he is classy, yasan irin gwagwarmayar da Yasha kafin matarshi ta barshi yazo, she's like " you want to go and see small hausa girl..."take fada Mashi sanda yace zai zo gida for wedding, dayace "Am just going for a wedding... she's family .."Nan Kuma ta ce "You said baka da family baka da kowa..."Nan Kuma ya tuna irin karyar Daya shriya Mata, "Am sorry not really my family...kanwar abokina..." Yayi Mata Karya. Now he is here and he is glad he is, babu abinda yakeso kaman yaga Amira. Ahmed sai Kallon Habib yake Yana tunanin irin guts dinshi, wato he knows nobody knows what he did so he is free, saga Ahmed sai Amira kawai suka sani he knows, don Babu Wanda ya sake mashi maganar, duk sanda ya Kira danginsu suna magana lafiya Lau babu Mai tado maganar Amira balle su nuna sun San wani abu. Fajz dake tsaye zufs ya Fara ji ba don komai ba yasan this guy meant alot to amira, yanda take Maganar shi alone ya nuna if he comes back she can go to him, yasan when you love someone zaka dinga Jin haushin shi when he makes you mad exactly yanda yake tsakanin shi da bintu before she forgives him, so he knows  nor matter what happens yasan she May forgive him and hakan ba karamin tada mashi hankali yake ba right now, waynda Suka taho faiz ya kalla ya kalli ahmed yaga Wanda ya kurawa Ido sai ya gane he is the Habib, kallonshi faiz yayi yayinda shi Kuma Habib da Bai San suna Nan ba ya cire hulan kanshi, he sees a total handsome guy, swag dinshi is elaborating, yaga saurayi Mai kyau, '"another threat...' ya fada cikin ranshi kaman zaiyi kuka, "Why now pls...am just trying to get her attention..."faiz ya sake fada cikin ranshi, feeling so hot, the other guy ne ya Fara ganin ahmed dake kallon su, "Ya next ango..."cousin din ahmed ya fada Wanda ya  maida hankalin Habib ga ahmed, Yana ganin Ahmed wani abu ya yanke cikinshi ba don komai ba sai don ya yasan this one knows what happened, daure face yayi irin Dan duniyar Nan,  faiz yaga yanda shima ya hade Rai Daya gan Ahmed, "Enemies...now I see..." Faiz ya fada Yana saka hannuwanshi cikin aljihunshi, Wanda Bai San abinda ke faruwa ba ya wace Baki ya nufo Ahmed ya Mika Mashi hannu suka gaisa, Habib dake bayanshi hannu ya mikewa Ahmed, Ahmed daya hade gabas da yamma kallon hannun yayi ya daga Idanuwa ya kalleshi yace "What...are you doing here..." Ya tambayeshi kaman he is talking to a huge enemy, Dariya cousin dinsu Mai suna khalifa yayi yace "Are you serious right now?...kana tambayar what he is doing here? .." ya fada Yana Dariya sosai as he thinks Ahmed is just joking don yasan on a normal basis Bai kamata ya Fadi abinda ya fada ba tunda shi Bai San abinda ke faruwa ba "Help me ask him..." Habib ya fada cikin voice da ya daukewa Amira hankali in the first place, Yana da dadin murya kaman mawaki, he is a player so he have many voice, now he is using the calm one, Ahmed kallon yanda Habib ya saki ranshi ya barshi cikin damuwa yayi "Wai da akwai matsala ne?...Naga kana kumburi Haka?..." Khalifa ya Tambayi Ahmed, now something is clear to faiz dake tsaye Yana kallonsu he knows ba kowa yasan abinda ke tsakanin Ahmed da Habib and maybe da Amira ba, "Pls khalifa go... excuse us... I want to talk to wannan..." Ya fada Yana kallon  Habib "You're so funny.... wannan kaman wani bawa?...bansan abinda ke tsakanin ku ba...let me excuse you.." Khalifa ya fada Yana barin Habib da ahmed, shi faiz dake kallon Habib without blinking Bai jira aka ce yayi excusing dinsu ba ya bar wajen, cikin Motar shi ya koma Yana tunanin what's happening, shi dai Yana tsoron another wahala, yanzun Yana son ya Zama shi kadsi har Allah ya bashi saa kanta, if har Habib that is her first love ya dawo then da akwai matsala, he wondered where he have been, "Habib me kake a Nan...what brought you here....kazo don ka gumawa Amira ne or what..." Ahmed Bai Karasa ba yace "Wai why are you asking such stupid questions...am I visitor a wannan family da zaka dingayi min Irin wannan tambayar?...or meye business dinka da zaka isheni da Such question..." Ya fada kaman Dan iska that he is, 'you have got nerves...wato after everything da kayi...duk abubuwan da kayi...kazo like human...ba kowa zai San you're a monster in human skin ba..." "Pls..." Habib ya fada Yana rolling Idanuwa tare da dagawa Ahmed hannu "Stay away from This... Babu ruwanka..." Habib ya fada Yana daure face dinshi "I know why you're saying this... it's because kasan baa San muguntar daka shuka ba .. wallahi if har Amira ta Shiga damuwa sabida Kai she's not going to face it a lot...Zan tabbatar da duk family sun San irin abinda kayi Mata... Casanova kawai..." Ahmed ya fada mashi, Dariya Habib yayi yace "Wai malam Ina ruwanka....kou you're the new boyfriend...well let me tell you something...I don't care if the whole family knows.. it's like you helping me to say what I want them to know....Amira is mine...I mold her to my satisfaction...I can still do it..." Habib ya fada Yana Dariya, ahmed sake kuluwa yayi saboda yanda yake magana babu kou single remorse kou kunya a maganar shi, "Let's see..." Ahmed ya fada mashi, "Yaya..."sukaji an fada daga gefen su,duk juyawa sukayi sai ga asiya dake rike da hannun Nasir that is so dressed in his best clothes, Habib Bai kou kalli asiya dake mashi magana ba instead sai ya buge da  Kallon this little him, last time Daya zo he was so stupid not to see him, Bai ganshi ba because Bai damu ba, he was taken away by fantasy Dake jiranshi a lagos "Oh my..."Habib Ya fada Yana kallon yaron that run to ahmed, Ahmad daukanshi yayi Yana kallon Habib, "Yaya... yaushe kazo.. " asiya ta fadawa Habib Tana kallon shi, bude idonsu gidansu sun sanshi, so seeing him for long is like seeing ismail for long don Haka Dole su nuna jin dadin su if sun ganshi "Jiya..." Habib ya amsa Mata Yana kallon the cutest kid he have ever seen, "Yaya...shine baka zo gida ba...nasan su Yaya Amira Basu San ka zo ba..." Asiya ta fda seeing one of her brother, "Ina Amira take..." Habib ya Tambayi asiya... "Taje saloon...nasan ta kusa zuwa...kou kuma tazo har ta Shiga ciki..." Asiya ta amsa mashi, kallon yaron dake hannun Ahmed yayi yace "Ya sunan shi..." Wani irin kallon haushi Ahmed keyi mashi yayinda shi Kuma Nasir ya dage da shafa hulan dake Kan ahmed, "Yaya Nasir... sunanshi..dan anty Amira ne..." Ta fada mashi cikin sanyimurya, ahankali Habib ya matsa kusa da ahmed dake mashi wani irin kallo, kou kallon face din ahmed Baiyi ba ya mikawa Nasir hannu Yana kallon yaron, he have his eyes, he adores this boy, he very neat, Nasir zuba mashi Idanuwa yayi for a moment ya kalli hannun sai ya Mika Mashi hannu, hannunshi Habib ya Kama ya rike, kawia sai ahmed ya sakar mashi yaron ya koma Wajen shi, faiz na zuane cikin Motar shi looking at them praying he can hear abinda suke discussing, he is watching all moves dinsu, yaga yanda ahmed ke fushi and he wants to know what's going on, it must be serious don Bai taba ganinshi cikin fushi Haka ba, Habib Kam ajiyan zuciya ya saki Yana kallon yaron hannunshi, wato this is his son, who cares if he is made in halal or Haram way, kawai he is a child and he is adorable, "Ina su mummy..." Habib ya Tambayi asiya dake tsaye "Suna ciki...Nima Zan  Shiga ciki...naji kaman zas Fara...in bar maka shi kou in tafi dashi..." Inji asiya, ahankali ya mikawa asiya yaron Yana Cewa "Ki Shiga dashi..." ya fada Mata calmly, har Asiya ta juya Habib ya sake kiranta, ahankali ahankali ta juyo ta kalleshi "Ki ajiyeshi ki rike mashi hannu mana...he should walk.. " ya fada cikin sanyimurya Yana son ganin yarom Yana tafiya, babu musu asiya ta ajiye yaron ta rike mashi hannu, Habib tsayawa yayi Yana kallon Yaron, ajiyan zuciya ya saki tare da lumshe idanuwa yayinda yake binshi, faiz was just watching carefully, ahmed na barin wajen Habib ya nufo motar faiz, Yana zuwa faiz yace '"pls waye wancan...I see kaman you're angry at him...." Fajz ya fada yana Aduar Allah yasa ya fada mashi the real fact so that zai samu saukin abinda yake ji a ranshi, he wants to know this guy, why Amira almost killed herself because of him and why he's is angry at him, ahmed Bai ce Komai ba ya fiddo wayarshi Yana neman layin Amira cikin damuwa, he wants to tell her so that seeing him won't make her to be so surprised da zai jawo Mata damuwa, "She haven't been picking my calls..." Ahmed ya fada Yana dialing number Amira "Wai what is happening..." Faiz ya sake asking ahmed, "Kar ka damu...I want to speak to Amira ne...." Ya fada Yana jin wayarta na Ringing Amma Bata dauka, he knows bazata dauka ba, tunda sukayi kaca kaca daita Kan Maganar faiz take fushi dashi, she doesn't want to speak to him. As he made it clear he knows what's best for her ita Kuma tace Sam he is not not part of what is good for her, kawai she feels he wants to pass her on to his friend because shi Bai aureta bai Sam Bai san ba Maganar aurene a gabanta ba. Amira dake sauka daga adaidaita na jin karar wayarta ta dauka sai taga Ahmed ne, daure face tayi ta maida wayar ta cikin bag dinta, kawai Bata son Magana dashi, she wants to show him Sam Bata son maganar hadata da faiz da yake son Yi so that he will stop it, kou kadan Bata son Bata mashi Amma he should know her stand. Sai tunanin abubuwan da zai faru yau kawaii take, tasan wasu zasu dinga Mata kallon Yar iska, right now daidai take da uban kowa, duk Wanda yayi Mata zata fada mashi daidai da abinda aka Yi Mata, ta Riga ta ajiye wannan innocence din gefe guda, babu Wanda zai sake ci Mata mutunci Kan kaddaran rayuwar ta. Sanda akayi nata kwalliya sai da tace she's not the one, the make up is casual Amma ba karamin kyau tayi ba, har kunyar shiga cikin hotel din take as she's feeling she is over dressed, ga gold dinta data saka, hannunta Daya rike da bag din dataje da saloon dashi,  sai Kuma Daya Kuma rike da ta rike hand bag dinta, she used small Vail Kan kayn jikinta, tana zuwa aka bude Mata karamin gate, lokacin da ta shjga taga lots of cars, "Nima dai Zan sayi motar Nan.... wannan uban haduwa keke napep na hau.. " ta fada tana Dariya under her breath, kou da ta shigo Bata daga Kai ba as tunda take baa taba Mata make up ba so she's feeling some how. "Amira... pick up Mana..." Ahmed ya fada Bai Karasa ba sai faiz Daya fara ganinta yace "Gata Chan taxo..." Ya fada Yana kallon beautiful girl dake tafe wacce take son zame mashi fitina, relaxing yayi cikin Mota Yana kallonta yayinda ahmed ke tsaye a bakin kofar motar da ba rufe yake ba, ahankali ahmed ya juya ga Amira dake tafe with her head down, da sauri ya bar inda yake ya nufeta, shi kam faiz sau Kallon Amira yake saga inda yake zaune cikin Mota, yasan with yanda ta sadda Kai kasa ballai tasan Yana wajen ba har ya wuce, tana ganin ganin ahmed ta Dan sauya face "Yaya.. " ta fada as he gets closer to her "Why are you not picking my calls...fushi kike dani..." Ya tambayeta, "Aa...kawia I want you to know my stand..." Ta amsa mashi, bag din hannunta ya amsa yace "Kin kyauta ai...now I want you to know something...muje cikin motata..."' ya fada Yana juyawa zuwa inda motar shi take, Amira batayi tunanin komai ba ta bi shi, faiz Kam yasan she won't happy to see him Wanda hakan yasa ya sake lafewa cikin Mota Yana binta da kallo, Saida suka Isa wajen motar ahmed ya bude ya wulla bag din ciki sanna ya bude ya shjga expecting her to enter the car "Yaya...what is it?..." Ta tambayeshi calmly "Ki shigo ina son fada maki wani Abu ne.. " "Yaya... ka fadamin daga Nan...kasan da akwai mutane da yawa Nan...har da su mummynka....ban son a wulakanta ni..." Ta fada mashj calmly "Pls come in...maganar serious zamuyi dake...babu Wanda zai wulakanta ki..." Ahmed dake zaune cikin Mota ya fada Mata "Aa...ban Shiga...am sorry...am trying to protect myself from any sort of assault..." Ta amsa mashi, he begged her to come in ba don komai ba don yasan if she knows Habib is here she will definitely loose her mind and in tana cikin Mota Haka zai sa babu Wanda zai San abinda ya faru Amma kameme Amira tace Bata Shiga, hakan ya Bata mashi Rai yace "Shikenan...kawai ki tafi..." Ya fada Mata atakaice "Hope you're not angry at me...am trying to..." Bata karasa ba ahmed ya daga Mata hannu yace "It's alright... just go.... nagode..." Ya fada Mata, ahankali ta juya ta nufi hall din, shi Kuma Ahmed yayiwa fajz hannu ya taho su Shiga, ahankali fajz ya sauka daga cikin Mota yafito ya maida motar shi ya rufe. Cikin hall din MC Yana ta introduction, Amira na shigowa Habib ya Fara ganinta ita Bata San Allah ya ajiyeshi ba, he was just looking at her kaman madubi, she changed so fast, he remembers telling her what they had was a mistake Amma wannan words the are the worst thing he have ever say to anyone, he is a Casanova Amma Amira is different, kowanne waje is round table of four, wajen mothers daban sai mutanen high table wayanda manyan mutane ne, Amira na Shiga ta samu wajen ta zauna clear view inda zata iya ganin little sister dinta da kyau, wasu yanmata da suka ganta sai suka sauke Baki suka Fara magana kasa kasa, kasan in Ana maganar ka zaka iya ganewa koy da kuwa baka jin abinda suke cewa, mutane sai kallon suke, especially maza daga bangaren ango nazifa who doesn't know her, it's like a little murmuring around her, wasu na admiring dinta while Yan family Dinsu Kuma na fadin itace wacce akace tayi cikin shege, to make the matter real for gossipers sai ga Nasir da Yana ganinta ya bar wajen asiya ya taho wajenta da gudu, "Mamman..." Ya kirata in his little voice, da sauri ta juya gareshi ta rikeshi without caring tace "Yaron mamman..." Ta fada Yana Kallon shi with a smile, Habib is a bit far away but he is surely watching, so is other people, waynada ke kusa Kuma suna mamakin halin ta, wato Bata da kunya, it's all table of four Wandaa inda ta zauna Babu kowa, Bata Dade da zama ba sai ga ahmed da faiz sun zaune Kan same table daita, she knows he is here ba don komai ba sai don Bai taba boyuwa cikin mutane, his masculine, perfume is different, faiz kallon yaron sake gefenta kawai yake "Mamman...uwa..." Nasir ya fada, she knows what he is saying wato Yana son ruwa, without caring anymore tace "Yaron mamamm na son ruwa..." Ta fada tana daukan Daya daga cikin table water Tana bude mashi bakin robar. Aslm Zeehalcy hijabs tazo muku da hijabs new design akan firashi mae sauki, Irin su👇🏻 1️⃣ MAE ALKKIYABA 2️⃣ JILBAB (EGYPTIAN KHIMAR) 3️⃣ QUEEN HIJAB4️⃣MAE ALKKIYABA WITH GOWN 5️⃣ NORMAL HIJAB 6️⃣MAE ALKKIYABA WITH POCKET 7️⃣VAIL HIJAB 8️⃣ VAIL HIJAB WITH POCKET 9️⃣ HIJAB WITH MAKS And many more beautiful hijabs, and Muna contribution don samun sauki malakar kiyawawan hijabs a cikin firashi mae sauki👌🏻 Don samu wanan garabassa na hijabs contribution ko sayen hijab Mae kiyau da sauki sae ku tuntubi wanan wanan number👇🏻 G.S.M/WHATSAPP 09039075137 CUSTOMER'S WELFARE IS OUR CONCERNED!!🙏🏻 Alhamdullilah 3/11/21, 8:51 AM - Ummi Tandama: 58 Faiz dake jin faduwar gaban sake fuskantar another competition kallon Ahmed yayi yaga yanda Ahmed yayi da face in an instant, Nan ya gane da akwai wata a kasa, shi Habib dake tare da Daya daga cikin cousins dinsu Bai hangi Ahmed ba, he is dressed in his best attires, he looks more handsome than ever dukda he is sad to the core as marriage life is one of the hideous thing that have happened to him, ya Dan rame Amma ba Sosai ba, skin dinshi sai daukan Ido yake tamkar jikin mashi, matar shi is someone that will buy all man's skin care set, Daya fara amfani da wannan zata ce yayi duhu sai ta sake mashi another, he is like her pet, she's like the head of the marriage tunda komai a hannunta yake duk abinda take so shi zatayi, babu abinda zatayi da bazata fada Mashi ba Amma it's just mere information, ba Wai neman izini take ba, right now he is broken inside, sanda aka ya samu labarin auren nazifa he felt it's time for him to come back home, just to talk to Amira, he wants her kou da kuwa he will leave matarshi and everything he have a chan, yasan kou da kuwa Bai auri Amira ba bazai iya Zama da matarshi ta dindin ba, lifestyle dinta ya bsmbamta da nashi, she's totally different from him, yasan he is being punished, he is being tortured, yasan in bai nemi yafiyar ta ba he will never have peace at all, he is her first love, the fact that she didn't expose him ya nuna she still cares, he was waiting yaji alhaji Muhammad yasa an kamashi Amma nothing like that, asalima alhaji ya kirashi yake fada mashj zaayi bikin nazifa, he only told him not because Yana son yazo sai don he should know as a family da Kuma a matsayin shi na Dan  da shi ya Raina tun Yana yaro, har yau Babu Wanda ya San yayi aure a Chan Lagos, alhaji Muhammad always call to check on him, shi baban Amira is someone that cares about children, dukda habib Bai kirashi shi Yana kiranshi always don jin ya aiki, he cares about him, tunda ya Kira Amira tayi blocking layinshi. Sanye yake cikin Jean da Riga Wanda yayi matching da facing cap dake kanshi, face dinshi sanye da glasses that shows he is classy, yasan irin gwagwarmayar da Yasha kafin matarshi ta barshi yazo, she's like " you want to go and see small hausa girl..."take fada Mashi sanda yace zai zo gida for wedding, dayace "Am just going for a wedding... she's family .."Nan Kuma ta ce "You said baka da family baka da kowa..."Nan Kuma ya tuna irin karyar Daya shriya Mata, "Am sorry not really my family...kanwar abokina..." Yayi Mata Karya. Now he is here and he is glad he is, babu abinda yakeso kaman yaga Amira. Ahmed sai Kallon Habib yake Yana tunanin irin guts dinshi, wato he knows nobody knows what he did so he is free, saga Ahmed sai Amira kawai suka sani he knows, don Babu Wanda ya sake mashi maganar, duk sanda ya Kira danginsu suna magana lafiya Lau babu Mai tado maganar Amira balle su nuna sun San wani abu. Fajz dake tsaye zufs ya Fara ji ba don komai ba yasan this guy meant alot to amira, yanda take Maganar shi alone ya nuna if he comes back she can go to him, yasan when you love someone zaka dinga Jin haushin shi when he makes you mad exactly yanda yake tsakanin shi da bintu before she forgives him, so he knows  nor matter what happens yasan she May forgive him and hakan ba karamin tada mashi hankali yake ba right now, waynda Suka taho faiz ya kalla ya kalli ahmed yaga Wanda ya kurawa Ido sai ya gane he is the Habib, kallonshi faiz yayi yayinda shi Kuma Habib da Bai San suna Nan ba ya cire hulan kanshi, he sees a total handsome guy, swag dinshi is elaborating, yaga saurayi Mai kyau, '"another threat...' ya fada cikin ranshi kaman zaiyi kuka, "Why now pls...am just trying to get her attention..."faiz ya sake fada cikin ranshi, feeling so hot, the other guy ne ya Fara ganin ahmed dake kallon su, "Ya next ango..."cousin din ahmed ya fada Wanda ya  maida hankalin Habib ga ahmed, Yana ganin Ahmed wani abu ya yanke cikinshi ba don komai ba sai don ya yasan this one knows what happened, daure face yayi irin Dan duniyar Nan,  faiz yaga yanda shima ya hade Rai Daya gan Ahmed, "Enemies...now I see..." Faiz ya fada Yana saka hannuwanshi cikin aljihunshi, Wanda Bai San abinda ke faruwa ba ya wace Baki ya nufo Ahmed ya Mika Mashi hannu suka gaisa, Habib dake bayanshi hannu ya mikewa Ahmed, Ahmed daya hade gabas da yamma kallon hannun yayi ya daga Idanuwa ya kalleshi yace "What...are you doing here..." Ya tambayeshi kaman he is talking to a huge enemy, Dariya cousin dinsu Mai suna khalifa yayi yace "Are you serious right now?...kana tambayar what he is doing here? .." ya fada Yana Dariya sosai as he thinks Ahmed is just joking don yasan on a normal basis Bai kamata ya Fadi abinda ya fada ba tunda shi Bai San abinda ke faruwa ba "Help me ask him..." Habib ya fada cikin voice da ya daukewa Amira hankali in the first place, Yana da dadin murya kaman mawaki, he is a player so he have many voice, now he is using the calm one, Ahmed kallon yanda Habib ya saki ranshi ya barshi cikin damuwa yayi "Wai da akwai matsala ne?...Naga kana kumburi Haka?..." Khalifa ya Tambayi Ahmed, now something is clear to faiz dake tsaye Yana kallonsu he knows ba kowa yasan abinda ke tsakanin Ahmed da Habib and maybe da Amira ba, "Pls khalifa go... excuse us... I want to talk to wannan..." Ya fada Yana kallon  Habib "You're so funny.... wannan kaman wani bawa?...bansan abinda ke tsakanin ku ba...let me excuse you.." Khalifa ya fada Yana barin Habib da ahmed, shi faiz dake kallon Habib without blinking Bai jira aka ce yayi excusing dinsu ba ya bar wajen, cikin Motar shi ya koma Yana tunanin what's happening, shi dai Yana tsoron another wahala, yanzun Yana son ya Zama shi kadsi har Allah ya bashi saa kanta, if har Habib that is her first love ya dawo then da akwai matsala, he wondered where he have been, "Habib me kake a Nan...what brought you here....kazo don ka gumawa Amira ne or what..." Ahmed Bai Karasa ba yace "Wai why are you asking such stupid questions...am I visitor a wannan family da zaka dingayi min Irin wannan tambayar?...or meye business dinka da zaka isheni da Such question..." Ya fada kaman Dan iska that he is, 'you have got nerves...wato after everything da kayi...duk abubuwan da kayi...kazo like human...ba kowa zai San you're a monster in human skin ba..." "Pls..." Habib ya fada Yana rolling Idanuwa tare da dagawa Ahmed hannu "Stay away from This... Babu ruwanka..." Habib ya fada Yana daure face dinshi "I know why you're saying this... it's because kasan baa San muguntar daka shuka ba .. wallahi if har Amira ta Shiga damuwa sabida Kai she's not going to face it a lot...Zan tabbatar da duk family sun San irin abinda kayi Mata... Casanova kawai..." Ahmed ya fada mashi, Dariya Habib yayi yace "Wai malam Ina ruwanka....kou you're the new boyfriend...well let me tell you something...I don't care if the whole family knows.. it's like you helping me to say what I want them to know....Amira is mine...I mold her to my satisfaction...I can still do it..." Habib ya fada Yana Dariya, ahmed sake kuluwa yayi saboda yanda yake magana babu kou single remorse kou kunya a maganar shi, "Let's see..." Ahmed ya fada mashi, "Yaya..."sukaji an fada daga gefen su,duk juyawa sukayi sai ga asiya dake rike da hannun Nasir that is so dressed in his best clothes, Habib Bai kou kalli asiya dake mashi magana ba instead sai ya buge da  Kallon this little him, last time Daya zo he was so stupid not to see him, Bai ganshi ba because Bai damu ba, he was taken away by fantasy Dake jiranshi a lagos "Oh my..."Habib Ya fada Yana kallon yaron that run to ahmed, Ahmad daukanshi yayi Yana kallon Habib, "Yaya... yaushe kazo.. " asiya ta fadawa Habib Tana kallon shi, bude idonsu gidansu sun sanshi, so seeing him for long is like seeing ismail for long don Haka Dole su nuna jin dadin su if sun ganshi "Jiya..." Habib ya amsa Mata Yana kallon the cutest kid he have ever seen, "Yaya...shine baka zo gida ba...nasan su Yaya Amira Basu San ka zo ba..." Asiya ta fda seeing one of her brother, "Ina Amira take..." Habib ya Tambayi asiya... "Taje saloon...nasan ta kusa zuwa...kou kuma tazo har ta Shiga ciki..." Asiya ta amsa mashi, kallon yaron dake hannun Ahmed yayi yace "Ya sunan shi..." Wani irin kallon haushi Ahmed keyi mashi yayinda shi Kuma Nasir ya dage da shafa hulan dake Kan ahmed, "Yaya Nasir... sunanshi..dan anty Amira ne..." Ta fada mashi cikin sanyimurya, ahankali Habib ya matsa kusa da ahmed dake mashi wani irin kallo, kou kallon face din ahmed Baiyi ba ya mikawa Nasir hannu Yana kallon yaron, he have his eyes, he adores this boy, he very neat, Nasir zuba mashi Idanuwa yayi for a moment ya kalli hannun sai ya Mika Mashi hannu, hannunshi Habib ya Kama ya rike, kawia sai ahmed ya sakar mashi yaron ya koma Wajen shi, faiz na zuane cikin Motar shi looking at them praying he can hear abinda suke discussing, he is watching all moves dinsu, yaga yanda ahmed ke fushi and he wants to know what's going on, it must be serious don Bai taba ganinshi cikin fushi Haka ba, Habib Kam ajiyan zuciya ya saki Yana kallon yaron hannunshi, wato this is his son, who cares if he is made in halal or Haram way, kawai he is a child and he is adorable, "Ina su mummy..." Habib ya Tambayi asiya dake tsaye "Suna ciki...Nima Zan  Shiga ciki...naji kaman zas Fara...in bar maka shi kou in tafi dashi..." Inji asiya, ahankali ya mikawa asiya yaron Yana Cewa "Ki Shiga dashi..." ya fada Mata calmly, har Asiya ta juya Habib ya sake kiranta, ahankali ahankali ta juyo ta kalleshi "Ki ajiyeshi ki rike mashi hannu mana...he should walk.. " ya fada cikin sanyimurya Yana son ganin yarom Yana tafiya, babu musu asiya ta ajiye yaron ta rike mashi hannu, Habib tsayawa yayi Yana kallon Yaron, ajiyan zuciya ya saki tare da lumshe idanuwa yayinda yake binshi, faiz was just watching carefully, ahmed na barin wajen Habib ya nufo motar faiz, Yana zuwa faiz yace '"pls waye wancan...I see kaman you're angry at him...." Fajz ya fada yana Aduar Allah yasa ya fada mashi the real fact so that zai samu saukin abinda yake ji a ranshi, he wants to know this guy, why Amira almost killed herself because of him and why he's is angry at him, ahmed Bai ce Komai ba ya fiddo wayarshi Yana neman layin Amira cikin damuwa, he wants to tell her so that seeing him won't make her to be so surprised da zai jawo Mata damuwa, "She haven't been picking my calls..." Ahmed ya fada Yana dialing number Amira "Wai what is happening..." Faiz ya sake asking ahmed, "Kar ka damu...I want to speak to Amira ne...." Ya fada Yana jin wayarta na Ringing Amma Bata dauka, he knows bazata dauka ba, tunda sukayi kaca kaca daita Kan Maganar faiz take fushi dashi, she doesn't want to speak to him. As he made it clear he knows what's best for her ita Kuma tace Sam he is not not part of what is good for her, kawai she feels he wants to pass her on to his friend because shi Bai aureta bai Sam Bai san ba Maganar aurene a gabanta ba. Amira dake sauka daga adaidaita na jin karar wayarta ta dauka sai taga Ahmed ne, daure face tayi ta maida wayar ta cikin bag dinta, kawai Bata son Magana dashi, she wants to show him Sam Bata son maganar hadata da faiz da yake son Yi so that he will stop it, kou kadan Bata son Bata mashi Amma he should know her stand. Sai tunanin abubuwan da zai faru yau kawaii take, tasan wasu zasu dinga Mata kallon Yar iska, right now daidai take da uban kowa, duk Wanda yayi Mata zata fada mashi daidai da abinda aka Yi Mata, ta Riga ta ajiye wannan innocence din gefe guda, babu Wanda zai sake ci Mata mutunci Kan kaddaran rayuwar ta. Sanda akayi nata kwalliya sai da tace she's not the one, the make up is casual Amma ba karamin kyau tayi ba, har kunyar shiga cikin hotel din take as she's feeling she is over dressed, ga gold dinta data saka, hannunta Daya rike da bag din dataje da saloon dashi,  sai Kuma Daya Kuma rike da ta rike hand bag dinta, she used small Vail Kan kayn jikinta, tana zuwa aka bude Mata karamin gate, lokacin da ta shjga taga lots of cars, "Nima dai Zan sayi motar Nan.... wannan uban haduwa keke napep na hau.. " ta fada tana Dariya under her breath, kou da ta shigo Bata daga Kai ba as tunda take baa taba Mata make up ba so she's feeling some how. "Amira... pick up Mana..." Ahmed ya fada Bai Karasa ba sai faiz Daya fara ganinta yace "Gata Chan taxo..." Ya fada Yana kallon beautiful girl dake tafe wacce take son zame mashi fitina, relaxing yayi cikin Mota Yana kallonta yayinda ahmed ke tsaye a bakin kofar motar da ba rufe yake ba, ahankali ahmed ya juya ga Amira dake tafe with her head down, da sauri ya bar inda yake ya nufeta, shi kam faiz sau Kallon Amira yake saga inda yake zaune cikin Mota, yasan with yanda ta sadda Kai kasa ballai tasan Yana wajen ba har ya wuce, tana ganin ganin ahmed ta Dan sauya face "Yaya.. " ta fada as he gets closer to her "Why are you not picking my calls...fushi kike dani..." Ya tambayeta, "Aa...kawia I want you to know my stand..." Ta amsa mashi, bag din hannunta ya amsa yace "Kin kyauta ai...now I want you to know something...muje cikin motata..."' ya fada Yana juyawa zuwa inda motar shi take, Amira batayi tunanin komai ba ta bi shi, faiz Kam yasan she won't happy to see him Wanda hakan yasa ya sake lafewa cikin Mota Yana binta da kallo, Saida suka Isa wajen motar ahmed ya bude ya wulla bag din ciki sanna ya bude ya shjga expecting her to enter the car "Yaya...what is it?..." Ta tambayeshi calmly "Ki shigo ina son fada maki wani Abu ne.. " "Yaya... ka fadamin daga Nan...kasan da akwai mutane da yawa Nan...har da su mummynka....ban son a wulakanta ni..." Ta fada mashj calmly "Pls come in...maganar serious zamuyi dake...babu Wanda zai wulakanta ki..." Ahmed dake zaune cikin Mota ya fada Mata "Aa...ban Shiga...am sorry...am trying to protect myself from any sort of assault..." Ta amsa mashi, he begged her to come in ba don komai ba don yasan if she knows Habib is here she will definitely loose her mind and in tana cikin Mota Haka zai sa babu Wanda zai San abinda ya faru Amma kameme Amira tace Bata Shiga, hakan ya Bata mashi Rai yace "Shikenan...kawai ki tafi..." Ya fada Mata atakaice "Hope you're not angry at me...am trying to..." Bata karasa ba ahmed ya daga Mata hannu yace "It's alright... just go.... nagode..." Ya fada Mata, ahankali ta juya ta nufi hall din, shi Kuma Ahmed yayiwa fajz hannu ya taho su Shiga, ahankali fajz ya sauka daga cikin Mota yafito ya maida motar shi ya rufe. Cikin hall din MC Yana ta introduction, Amira na shigowa Habib ya Fara ganinta ita Bata San Allah ya ajiyeshi ba, he was just looking at her kaman madubi, she changed so fast, he remembers telling her what they had was a mistake Amma wannan words the are the worst thing he have ever say to anyone, he is a Casanova Amma Amira is different, kowanne waje is round table of four, wajen mothers daban sai mutanen high table wayanda manyan mutane ne, Amira na Shiga ta samu wajen ta zauna clear view inda zata iya ganin little sister dinta da kyau, wasu yanmata da suka ganta sai suka sauke Baki suka Fara magana kasa kasa, kasan in Ana maganar ka zaka iya ganewa koy da kuwa baka jin abinda suke cewa, mutane sai kallon suke, especially maza daga bangaren ango nazifa who doesn't know her, it's like a little murmuring around her, wasu na admiring dinta while Yan family Dinsu Kuma na fadin itace wacce akace tayi cikin shege, to make the matter real for gossipers sai ga Nasir da Yana ganinta ya bar wajen asiya ya taho wajenta da gudu, "Mamman..." Ya kirata in his little voice, da sauri ta juya gareshi ta rikeshi without caring tace "Yaron mamman..." Ta fada Yana Kallon shi with a smile, Habib is a bit far away but he is surely watching, so is other people, waynada ke kusa Kuma suna mamakin halin ta, wato Bata da kunya, it's all table of four Wandaa inda ta zauna Babu kowa, Bata Dade da zama ba sai ga ahmed da faiz sun zaune Kan same table daita, she knows he is here ba don komai ba sai don Bai taba boyuwa cikin mutane, his masculine, perfume is different, faiz kallon yaron sake gefenta kawai yake "Mamman...uwa..." Nasir ya fada, she knows what he is saying wato Yana son ruwa, without caring anymore tace "Yaron mamamm na son ruwa..." Ta fada tana daukan Daya daga cikin table water Tana bude mashi bakin robar. Aslm Zeehalcy hijabs tazo muku da hijabs new design akan firashi mae sauki, Irin su👇🏻 1️⃣ MAE ALKKIYABA 2️⃣ JILBAB (EGYPTIAN KHIMAR) 3️⃣ QUEEN HIJAB4️⃣MAE ALKKIYABA WITH GOWN 5️⃣ NORMAL HIJAB 6️⃣MAE ALKKIYABA WITH POCKET 7️⃣VAIL HIJAB 8️⃣ VAIL HIJAB WITH POCKET 9️⃣ HIJAB WITH MAKS And many more beautiful hijabs, and Muna contribution don samun sauki malakar kiyawawan hijabs a cikin firashi mae sauki👌🏻 Don samu wanan garabassa na hijabs contribution ko sayen hijab Mae kiyau da sauki sae ku tuntubi wanan wanan number👇🏻 G.S.M/WHATSAPP 09039075137 CUSTOMER'S WELFARE IS OUR CONCERNED!!🙏🏻 Alhamdullilah 3/13/21, 7:58 AM - Ummi Tandama: 59 Yanda tayi magana tamkar Babu kowa wajen,. Face dinta daddaure da take magana, ahmed Dan Satan kallon faiz yayi,shi Kam faiz sai kallon nasri yake, da wuya ace wannan ba danta ba, resemblance dinsu ya baci, Bai taba ganinshi so close ba sai yau, ita Kam ta barsu da kalle kalle yayinda take bashi ruwa, Yana Sha kadan ya dauke Kai alaman he is full, amira maida ruwan tayi ta rufe ta kalli faiz, "Ashe kazo..." Ta fada tana kallon shi, ahankali fajz ya daga Kai daga kallon yaron ya kalleta tare da sakin murmushi yace "Eh... you didn't invite me...why?.." "Because I don't want you to come..." Ta fada mashi atakaice, Ahmed daure face yayi yace "Amira ban son rashin kunya..." Ya fada Mata, kallon shi tayi face dinta kaman ba nata ba tace "Yaya...pls ka sauya waje Kar a ci mun mutunci saboda Kai...'"ta fada Mashi, Idanuwa ahmed yayi rolling yaga this girl is totally changing, she talks with no fear or respect, Babu irin magnar na yanmata, "If am not welcome...I can just go..." Faiz ya fada Mata calmly Yana magana kaman ba hot faiz ba "Gaskiya...don Kar matarka ta San Nan kazo ta ta biyoni ta wulakanta ni..." Ta sake fada mashj tana kallon shi "She won't..."faiz dake son magana daita ya fada Mata Yana kallon idanuwan ta, he sees something in her eyes, irin totally dryness din Nan, the eyes of someone who have no remorse, "Wai meke damunki....Baki barin abu ya wuce ne Wai ke..." Inji ahmed dake jin haushin yanda take Magana. "Yaya...am just trying to protect myself..." "Protect yourself from what..." Ahmed ya fada cikin fushi daita "Bintu said sorry...if you're in her shoes zakiyi More than what she did... stop blaming my innocent wife..." Fajz ya fada mata, Idanuwa Amira Tayi rolling irin maganar shi ya Bata haushi tace "Kindly stand up and go back to your innocent wife..."ta amsa mashi Cikin haushi da little bit of jealousy, she just can't get why you have someone you love but still disturb another for love,  Dan Dariya faiZ ya saki yace "Are you jealous?..." Ya fada with a smile "I see that too... she's jealous..." Ahmed ya fada Yana Dariya kasa kasa shima, for sure sungan jealously a idonta, yanda tayi Magana shows she's angry at his statement, idanuwa Amira ta lumshe tana cewa "Wato kunzo Nan don Bata min mood Dina kou..." Ta fada sounding so pissed off, "Kece kike ruining mood dinki da kanki..."inji ahmed,. Amira Bata bude idanuwa ba sai murza goshinta take, ajiyan zuciya ta dinga saki, she's just angry those two people are trying to play with her emotions, Sam Basu San abinda take ji ba, she's feeling ahmed Yana tausaya mata ne saboda halinda take ciki, she doesn't know he wants the best for her, he knows her mother is a Yoruba and ba lalle su damu da past dinta like his mother ba, sannan she have worked for his father yasan she's a brilliant girl, they may let her into their family, he still cares for her so he wants the best for her, Yana son ya ganta cikin farin ciki, Bai son ta shjga inda zata wulakanta,  Amira Shuru tayi Tana tunanin this is not the place to talk anyhow, it's her sister's day and she's going to respect it, sanna she have decided to stop showing her anger Kan abinda ahmed keyi, all she knows is bazata taba bawa faiz Daman ba, not because Yana da wani abun ki a tattare dashi sai don she's afraid she doesn't want to be hurt don tasan a karshe he will leave Daya San Tana da yaro, kallon faiz tayi ta Kura mashi Ido looking at the well Craft face tace "Ka bar wahalal da kanka kaina...am not a property da abokin ka zai baka..." Ta fada sounding very calm "Ba wahala nake bawa kaina ba...kawai Ina sonki..."ya fada sounding very calm Yana kallonta, ahmed Yana jin maganar har cikin ranshi Amma ya zaiyi, sadda kanshj yayi kasa Yana jin he should stay away from here,if yana Jin  irin wanna kalaman daga bakin  fajz zai ji ranshi na baci, ahankali ya Mike tare da rike hannun Nasir Yana cewa "Taho muje Wajen mama.. " ya fada calmly, babu musu ya bishi, Amira kallon Ahmed tayi kaman zatayi magana sai tayi Shuru, kallon faiz dake kallonta  tayi tace "I beg you...ka bar damun kanka...I will never marry you..." "Amma why...pls why...kin samu labarin I drink?...well yanzun na daina...na rage...sai in Dade ban Sha ba...pls..." Ya fada, surprise look tayi mashi as in Bata sani ba, "Nidai ban sani ba...wani irin drink..." "Let's forget about it...pls ki bani dama...na rantse Zan barki.ki cigaba da aikinki... you will continue your business ...babu abinda Zan hanaki...am restless sabida ke....in babu ke rayuwa ta bazai taba Zama daidai ba...pls... let's get married.. " ya fada Yana kallon sister dinta dake high table, at this moment she feels like telling him to just leave because she's a mother, Amma kuma kasa it's not easy at all,  kawai she wish zai tambayeta why Nasir calls her maman again and she will tell him the truth,  sai dai abinda Bata sani ba is faiz won't ask twice, in ya sake asking zai Zama Kaman  Bai yarda daita bane, shi dai he is crazy for her,  kou da Nasir danta ne ba wani Abu bane don saurayi ya auri bazawara, he have tasted what virgin wife is so babu matsala tare da hakan, "Wallahi da tuni kin yarda da kilan namu auren akeyi yau...pls . " Faiz ya sake fada Mata, she couldn't help but smile and shake her head, "Dan Allah ka bar maganar da kake.... just go back to your innocent wife.. " ta fada mashi tana sake tado maganar abinda yace, wani irin Dadi faiz ke as he knows at least Yana da San waje a zuciyar ta don yanda take nanata maganar ya nuna she's jealous, "Wallahi Amira kou da inada bintu kema I need you in my life...Ina tsoro Kar Habib ya kwace ki..." Ya fada, wani irin kallo tayi mashi tana cewa "Me ya kawo maganar Habib yanzun...why must you mention that name pls.." ta fada sounding very bitter "Ba Haka Nan nayi mentioning sunanshi ba...kawai Ina tsoro ne....dazun... Ahmed saw him...har..." Bai karasa ba tace "Wane irin joke ne wannan pls..." Ta fada tana zaro idanuwanta, "Relax...why will I joke Haka...ba joke nake ba ..I saw him...Kuma I am scared of..." Bai karasa ba yaga tana daga Kai looking at people, her heart is skipping so fast, she just pray he is joking don Bata San irin abinda zai Faru yau ba if da gaske Habib ya samu guts din zuwa Nan, yanda take ta jujjuya Kai yasa suka hada Ido da mum dinta da idanuwanta ke kanta da akwai lot's of people wajen so Bata iya ganin karshen mutanen, sake kallon mamansu tayi ta maido idanuwanta Kan faiz fake kallonta like mirror Yana tunanin why is she like this, lokaci guda da akwai fear, sorrow idanuwanta, "Dan Allah tell me you're joking... just tell me...Habib is not here..." "Wai meye about him da duk hankalin ki ya tashi Haka...is there any problem...dazun Naga hankalin ahmed ya tashi daya ganshi... And now you.. " fajz ya fada cikin total confusion "Nidai swear Habib Yana Nan..."ta sake fada mashi cikin tashin hankali, don if har he have the guts of coming here then it's because she didn't expose him, tasan inda tayi exposing dinshi he won't have the nerves of coming here today, she even wonder Wanda ya bashi invitation din zuwa "Am just joking..." Fajz ya fada don yaga hankalin ta ya mugun baci and it's really ruining this moment for him, Ajiyan zuciya Amira ta saki tace "Why must you play such an expensive joke...ya zaayi kayi min Haka pls...duk ka tada min Hankali...ta fada tana breathing sosai kaman tayi gudu "Am sorry..." Ya fada Mata Yana. Kallonta, ruwa dake gabanta ta Dan bude ta Sha kadan Sannan ta maida ta Ajiye "You're very beautiful...ban taba ganin beautiful girl irinki ba..." Faiz ya fada Yana kallon ta,. "Tell that to the bird..." Ta amsa mashi. Habib Yana zaune inda yake tana kallon amira, yasan she will be so angry at him so letting her see him now zai iya  jawo hayaniya, Amma kou me zai faru Bai samun damuwa in har it's between both of them, he just imagine her accepting him back, he will leave Lagos ya dawo gida ya nemi aiki, this girl is so wonderful, he remembers the taste of her in bed, her soft skin, her breast, babu abinda Bai hangowa a jikinta yayinda take zaune nesa dashi, he wondered waye wancan dake zaune kusa daita, shi gashi ba gaskiya gareshi ba Balle yaje ya kirata, he remembers yanda tasa duk Wanda yayi Mata maganar so sai ta wulakanta shi, yasan har ya mutu Bai Kara samun irin Amira , Bai Kara samun wacce zata kaunaceshi kaman Amira, she obeyed him totally, Bata mashi gardama, he remembers the first day he took her virginity, she wanted to cry and he knows in har tayi kuka ta koma gida zaa iya ganewa something happened har ayi pressuring dinta ta Fadi abinda ya faru, he made it clear if har tayi kuka she's raguwa and Bai iya auren raguwar mace, with Amira he is a man, a real man Amma with his wife he is a lazy man, kullum sai tace he is very lazy, she's slowing killing him don abinda take bashi in ba shj Yasha ba babu abinda zai iyayi, before Yana about good 40 minutes with coming Amma yanzun with the drugs it's just 5 minutes, shi da yake fama da jarabanshi sai gashi ya koma matar da ya aura ta fishi jaraba,he just wish kawia da ya dawo yace zai auri Amira kawai yanda vazaa zargi komai ba sai Kuna son zuciya ya hanashi. He watch her talk to this girl, yasan in ba Wanda ya San ta ba babu Mai yarda that tana da baby at all, babu Mai taba yarda cewa she's a mother, yaga sanda danshi run to her, he heard lot's of murmuring around, yasan they're gossiping about her, kou yayarshi sai da ta fada mashj Amira tayi cikin shege ta haifi yaro, she's Among those that always gossip about her, Bata San her only brother is responsible for the pregnancy ba, suna communicating daita sosai dudka wayar da yake using wajen magana daita Yana office dinshi, Bai son matar shi ta ganshi Yana magana daita. "Yanzun pls...tell me why bazaki amince min ba...if your reasons are good enough I promise Zan rungumi kaddara in bar damunki..." Faiz ya sake fadawa Amira, seeing him together with her yau yasa Yana jin wani irin Dadi, it's like sun fita outing su biyu, people around Basu da wani matter to him, all he sees is her alone, "Remember what we had a Malaysia...the chemistry between us is huge...da akwia strong love a tsakaninmu.... please stop blocking it already..." Ya fada Mata,. "Ka Bari Haka Nan pls...ban son karya...ban kaunar karya...we have no love...babu us...". "Da akwai Amira...da akwai us...I know you love me..." "Aa... it's just a mistake .. that's all..." Ta amsa mashi kanta kasa "Amira if it's about Bintu yasa kike min Haka I will let her come to you. ." Bai karasa ba tace "No...pls aa...kawai...ban taba hango kaina a gidan Miji ba...ban taba hango kaina a gidan wani mijin ba...at first I see myself a gidan Habib...sai disappointment ya shigo ciki.. then I see myself a gidan ahmed...sai shima hakan Bai yuwu ba...Bayan wayan Nan mutanen biyu..ban sake hanko kaina gidan kowa ba because nasan ba kowa zai dauki past Dina ba.." "Amira kou meye past dinki I don't care.... you have a child I don't care either.. " bai karasa ba ta daga Idanuwa tana kallon shi, sh what meant is auren bazawara ba wani Abu bane in har da kawai so da kauna, "You're a whore Amira I don't care....Kina sata ne I don't care...kou meye past dinki da zai sa a gujeki ni son da nake maki bazai barni in guje ki ba...nafi sonki Kan duk wayan nan mutanen da kika lissafo, kina cikin macen da nake Jin kunyar yin Abu saboda ita, ..kunyar ki da nake ji yasa na sauya Habib Dina na zuwa Wajen aiki late...I hate in Bari ki ganni messed up... Amira Ina sonki fiye da yanda nake son kaina da duk wani Abu Dana mallaka...am stubborn child...a selfish person...amma tun ranar Dana ganki duk wanna ya sauya,...I wondered why ahmed ya kawo such person into my life, .. you made me who I am... pls give me a chance Haka Nan...kiyi hakuri pls ki bani dama..." Idanuwa Amira ta lumshe tana girgiza Kai, she may believe some parts of what he said but not all, she knows he loves his wife more than he loves her , Bata San he is just pretending just to be a good man ba, "I don't deserve all this pls...ka bar maganar Nan...Dan Allah..." "Wallahi Amira ba Zan Bari ba har sai kin amince min...I will keep following you.... disturbing you...and pls ..kou da wani yazo da maganar so wajenki.. ki sani I love you more than dukkansu... Kar ki yarda da duk wani Abu da zaa fada Maki....I love you more..." Ya fada mata sounding more serious than ever. "Pls ka Bari Haka Nan... just stop it..." Ta fada mashi kanta kasa "Ok... shikenan na daina..." Fajz ya fada Mata gwanin ban tausayi, Kallon shi tayi ta sadda Kai kasa, she's still remembering abinda yace wato if she have a child, did he know she's a mother and pretending not to know, did he really loves her this much, she's getting attracted again sai Kuma tayi Saurin girgiza kanta, tana jin mc Yana ta jawabin shi, Amma in zaa kasheta bazata iya fadin abu guda ba, "Namu zaifi wannan haduwa..." Ya sake fada Mata, "Ka daina Dan Allah...pls stop it..." Ta fada mashi "Ok...na daina..." Ya sake fada Mata, "Amma can we gist pls..." Ya sake fada kaman he is going Insane because of her, Kallon shi tayi ta dauke kanta "Did you know you kiss very well... just imagine me having that ta my disposal ai da na haye..." Ya fada Mata, Kallon shi tayi ta wutsiyar Ido sai ta saki murmushi unexpectedly, hakan ya saka shi farin ciki, she remembers perfectly, the kisses "You know I can Still see how you roll your waist..." Ya fada cikin whisper Yana kanga bakinshi da hannu, "Bari in bar maka Nan . " Ta fada Tana kokarin mikewa, da sauri yace " wallahi na daina...seat..." Ya fada Mata "Aa...kawai let me go..." Ta fada Yana daukan bag dinta as tasan in har ta zauna Nan tare dashi zai tona Mata asiri, he is making her go back to Malaysia, "In kin bar ni Nan Zan tafi...it means kin koreni..." Ya fada mata "Ka Dade baka tafi ba..." Ta fada tana mikewa daga kna kujeran tare da barin shi wajsn ta sauya waje, hakan ya gan ba girman shi bane, he just felt Bari ya tafi tunda Mai abun Bata son shi a Nan, mikewa yayi tare da yin hanyar waje, ahmed na ganin ya Mike shima ya Mike ya bishi, suna fita ahmed yace why is he going "Kawai Bata son zamana...Bari in tafi... zamuyi waya..." Fajz ya fada mashi, ahmed Bai hanashi ba sai ya rakashi wajsn motarshi ya hau sai da ya tabbatar ya fita ahmed ya koma ciki, faiz dake tafiya Sai tunani yake, he is someone that is also good at pretending, her statement "Yaron mamman Still linger in his ears, yasan bincike Haram ne Amma kawai he have to clear his doubt today, instead ya nufi hanyar gida sai ya nufi hanyar gidansu Amira, he want to clear his thoughts, yau Daya gan Nasir da kyau ta tabbatar he is her son Amma he wants to know more like yaushe tayi aure, wa ta aura, auren wata nawa kou shekara nawa yayi, he wants to know how screwed she is, at least he should knows what he is getting involved with. A wajen reception Kuma Habib na ganin she's sitting alone ya Mike, he walks his way towards her, kafin ya karaso wani saurayi yazo gareta, sallama yayi Mata ta daga Kai ta kalleshi tare da amsa mashi "Pls can I sit?..."ya fada Mata, Yana Daya daga cikin Bakin dake wajen dake son samun Daman magana daita, wayanda Basu santa ba adores her, ganin ta zauna it's kadai yasa the fastest among them yayi Saurin mikewa, ganin wani kusa daita yasa Habib tsayawa, Yana jiran if Wanda ke Nan ya zauna sai ya koma mazauninshi, "No... it's taken..."Amira ta fadawa saurayin Wanda kallo Daya zakayi mashj ka Gane Dan Hutu ne, "Oh...ok...but pls...kafin Mai seat din ya dawo...Ina iya Neman wata alfarma?..." Ya fada Mata sounding very calm, kallon shi amira ta daga Kai tayi looking so bossy kawai sai tace mashi "Aa..." Ta amsa mashi atakaice don Bata son batawa kanta da kowa lokaci, "Ok... thanks for your time.. " saurayin ya fada Mata tare da juyawa, Yana juyawa Habib ya karaso wajsn ya zauna kusa daita, batare data daga Kai ba tace "I said the seat is taken..." Ta fada without looking up. On the other side Kuma fajz na zuwa kofar gidan su Amira ta fita daga cikin Mota ya kwankwasa gate din Maigadi ya bude, gaisawa sukayi ya saka hannu cikin aljihunshi ya fiddo Yan dari biyar biyar bundle guda ya mikawa mutumin wato Maigadi, idanuwa tsohon ya zaro Yana kallon kudin "Tambaya nakeson maka...nayi maka alkawarin babu Wanda zai San ka fada min komai...Kuma in har na samu bayanin da nake son sani Zan Karo maka irin wannan..." Yafada Yana nuna mashi kudin hannunshi, "Allah yasa na sani..." Tsohon ya fada Yana tura kudin aljihunshi. Alhamdullilah 3/13/21, 7:58 AM - Ummi Tandama: 60 Idanuwa faiz ya lumshe as he knows if har ka fiya bincike at Long last you will be the one to be hurt, zaka Sha wahala ne a banza don yawan bincike Haram ne, Amma ya zame mashi dole "Ina sauraron ka..." Mai gadi ya fada mashi don shima Yana son ya San abinda yasa wannan bawan Allah Zan bashi wannan makudan kudin don zai tambayeshi, ajiyan zuciya faiz ya saki before yace "Dan Allah...Ina son sanin wani abu game da Yar gidan Nan ne...Ina rokan ka Kar ka boye min komai...Kuma duk abunda ka fada min a tsakanin mu ne kawai babu Mai ji..." Fajz ya fada mashi "Toufa...babu damuwa kayi tambayar ka..." Mutumin ya fada mashi "Dan Allah wannan Yaron Nasir..." Yanda Mai gadi yayi da face yasa faiz ya Dan dakata da maganr shi, Yana da wani irin blank look a face dinshi, irin Bai taba jin sunanshi ba "Waye Nasir...Anya da akwai Nasir gidan Nan?..." Mai gadi ya fadawa faiz "Wannan karamin yaron...." "Oh na gane...na gane ban San sunanshi ba...shi yasa...kawai Ina ganinshi ne..." Ya amsa mashi '"ok...pls yaron waye....wacece mamanshi.. " faiz ya tambayeshi Cikin matsiyacin faduwar gaba, bands tsoron gaskiya babu abinda yake, he seek for the truth now he is scared of the truth,maigadi Shuru yayi kaman Yana tunanin wani abu sai Bayan minti guda yace "A magnar gaskiya wannan Yaron....tou..." Sai Kuma yayi Shuru, faiz da hannunshi ke rawa tun Bai San abinda zaice ba hannu ya saka cikin aljihunshi ya sake dauko wani kudin ya Mika Mashi sai gashi ya Fara cewa "Wannan yaron dan Amira ne..." Faiz jingina yyai da gate din for support, this is how it is,now he knows the truth and he is broken to hear it, I wonder what happened to kou kina da yaro I will still marry you, "Ba Wai nagan ita ya Haifeshi ba...Amma Ina da yakini itace..." "Toufa...ya zaayi kace Haka...bayan...nasan aure tayi...kou dai baka Dade gjdan Nan ba..."faiz ya fada sounding so calm, "Ai tun suna Yara nake aiki gidan Nan...Amira Bata taba aure ba.... kaddara ya fada Mata...don sai da ta kusa shekara hudu Bata fita...nasan ranar data haifi wannan Yaron...don ihunta sai da ya cika gidan Kuma baa kaita asibiti..." Mutumin Bai karasa ba faiz that abinda yaji is worst than what he expected cewa Yayi "Oh my God....Bata...taba... aure...ba..." Ya fada kaman numfashi zai yanke mashi, "Eh Bata taba ba...." "Subhanallah..."faiz da yaji wani irin zafi ya keto mashi ya fada Yana juyawa, he didn't want to hear more, he have heard enough, "Inna lillahi waina ilaihi rajiun..." Was abinda ya fada, Yana tafiya zuwa  wajen  motar shi, he is feeling so dizzy,  he feels so broken, Maigadi tsayawa yayi Yana kallon shi, yanda yake tafiya ya nuna Yana cikin damuwa sosai, har ya Kai wajen motarshi ya rike handle din ya tsaya, he feels so hot inside that he have to pour tears, shi Vai ma San he is crying ba sai da yaji dumin hawaye a face Dinshi "Ba aure....with a child.. with...all the innocent face.. subhanallah... Ya sake fada Yana tsaye wajen, now it's kind of clear, hakan yasa mama ahmed ta hanashi aurenta, shima yasan in shi yana iya aurenta...his family especially his father will never allow it,... sannan siblings Dinshi especially Maryam will not allow it, she's someone data iya Shiga ta fita ta Bata Abu muddin baiyi Mata ba,. Ahankali ya juya ya sake takawa zuwa wajen Maigadi dake tsaye bakin gate Yana kallonshi, hannu yasa ya goge face dinshi Yana cewa "Dan Allah ka San...Habib..." Ya tambayeshi, "Sosai...ai Habib Dan gidan Nan ne...tare suka tashj da su ismail..." Mai gadi ya fada mashi, "Ya suke...dashi pls..." Faiz ya sake asking Yana kokarin controlling kanshi sosai "Kakanninsu Daya...Amma shi tamkar San gida yake...'" maigadi ya fada mashi "Bastard..." Fajz ya fada Yana  juyawa da sauri, he knows Dole Habib is responsible for the pregnancy,he is the father of that child, now he knows why ahmed ya dinga balai Daya gan Habib, sannan yasan family Basu San abinda ya faru ba, lokacin that Ahmed was busy Yana karyar sabida shi ta kusa commiting suicide it was all because of Habib, he is the reason she cries always, he is the main reason of her pain shi yasa dayace Habib is here hankalin ta ya mugun tashi, now he knows, Amma why Bata Fadi a gida ba don yasan inda ta Fadi a gjda an San abinda ya faru da Babu yanda zaayi Habib ya samu guts din zuwa wannan bikin, cikin Motar shi ta koma ya zauna Yana imagining abubuwa, wato what he is having with bintu Habib have had it with Amira, who knows how many times, sukayi sex sai Kuma ya Fara tunanin what raping dinta yayi,bayan ta bashi yardan ta, Bayan ta yarda dashi ta saki jiki dashi, so Amira ta San na Miji , now he knows why Taki sakin jikinta da suka je Malaysia, she knows how dangerous men can be, "Allah ya Isa..." Fajz ya fada as he thinks of what might happen between Amira and Habib,Bai taba jin he needs somewhere to cry ba kaman yau, he wants to cry and cry har sai yaji sauki a ranshi, in har baiyi kuka ba bazai ji Dama dama ba,  he is going so insane tada motar yayi Yana aduar Allah ya kaishi gida lafiya, Bai San Yana da yawab hawaye ba sai yau don the more he cleans his face the more wasu na rushing out, now he knows why she's so stubborn, she have seen it all, Yana tuki Yana kuka, instead ya nufi gidanshi say ya nufi gidan iyayen shi, she's the only one he will lay on her legs and cry to his Satisfaction. Amira Kam Bata kalleshi ba ta sake cewa "The seat is taken...with due respect ka tashi.." ta fada face dinta babu walwala at all, Habib was just staring at her Yana mamakin yanda akayi wannan Yarinyar da kou kallon idanuwan batayi ta Zama so bossy, she's so elegant and classy yaga Alaman tana Kashewa jikinta kudin ta don her skin glows like crazy, fadin yanda ta hadu is a waste of time, he is just looking at her mouth as she talks with total control, Yana son ya gan reaction dinta when Shee sees his face, he believes it won't be difficult to lure her heart back tunda yasan he is her first, yasan shine na farko when it comes to sex and love, yasan he is unreplaceable tunda ya bar Mata tabon da har ta mutu Bai taba goguwa, yasan he is the only person that deserves her, job shuru Wanda ya zauna baice Komai ba yasa ta daga Kanta ahankali, duk cikin mutanen wajen babu Kai kallon inda suke like ahmed da tunda yaga Habib ya nufi wajen ya maida duj attention dinshi wajsn, he was just looking at them with a boiling heart, kawai Yana tunanin Anya zaa samu Dan duniya irin Habib, ya rasa Gane irinshi, wato kayiwa yarinya abu Kuma kou kunya or remorse bakaji ba ka sake nuna kanka a inda take, he should be glad Babu Wanda ya sani don family Dinsu ba daya baya ba wajsn cin uban yara, rufa mashi asiri datayi Bai isheshi ba, Amira na Kallon shi tava it's Habib. "Hi beauty..." Ya fada Mata with a smile Kan face dinshi, Amira was thinking tana mafarki don he is the last person she was expecting to see at the moment, idanuwa ta zaro tare da Dora hannu Kan chest dinta, "Surprise to see me?..." Ya fada yana kallon ta, Yana kallon yanda ta Zama so shocked to see me "Haba baby... you know am alive so ya Zama Dole mu hadu..."ya sake fadawa Amira da heart dinta ke skipping, kawai seeing her number one enemy sitting right in front of her is something else, babu Wanda sai Gane yanda take ji sai Wanda yasan halin da take ciki, kawai kayi imagining halin da take ciki, she's so looking at him without blinking, shima Habib kallonta kawai yake "Kiyi hakuri..." Ai Yana cewa kiyi hakuri Bata San sanda ta dauki kwalban five alive juice dake gabanta ta buga mashi a baki ba, she hit him so hard that duk waynada ke wajen sai da suka juyo gareta yayinda Habib ya dafe bakinshi, da sauri Ahmed ya tashi ya yo wajen da Sauri, Idanuwan Amira was still tough staring at him ya dafe bakinshi ta hannunshi jini ya fara zuba, kwalban fashewa yayi a bakinshi, she cut his mouth in different places, na kusa sai magana suke suna lafiya, Ahmad na zuwa wajen yace "Tashi...mu fita..." Habib was so much in pain don he was busy saying rubbish da Bai gan sanda tayi gripping kwalban ba, zafin yasa ya rasa inda kanshi yake, it's like an dauki Abu an soka bmashi unexpectedly, the pain is so unbearable da ya rike bakinshi ya dafe table tare da lumshe idanuwa gam Yana jin wani avu na zuba hannunshi, Amira was Still holding the bottle, abinda yasa ba kowa ba wajsn ya San abinda ke faruwa ba saboda an Fara kiddi, Amma Still wayanda ke wajen was looking at them, hannunshi da ke Kan table Amira ta sake daga kwalban ta shaka mashi, kou ahmed dake tsaye kanta Yana fada Mata ta Tashi was surprised that he didn't see her move she's moving faster than anyone, wani irin Kara Habib ya saki ga kwalban a hannunshi, da sauri ahmed ya fixgeta daga inda take zaune, duk hankalin mutane ya dawo kansu, Amira was just going Insane already. "See another word..." Ta fada tana fixge hannunta daga na ahmed dake kokarin fiddata saga wajen, hankalin mutane High table ne yazo garessu sukaga Amira dake fixge fixge sai, da sauri hajiya ta tashi cikin tashin hankali tare da wasu manya mutane dake nesa da wajen, "Wallahi sai na kasheka. " Amira tafada with a very dry and tough eyes while Habib na zaune Yana ihu sabida azaba, duk wayanda ke zaune wajen Mikewa sukayi. "