https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ DAFIN ZUCIYA ✍️✍️By Fateema Bintu Hussain Page 1 Bismilahi Rahamanir Rahim Ameerah Kwance Suke a Wani Daki Wanda Kai Tsaye Za a Kirashi Da Dakin Awaki Itada kaninta Ameer Muna Cikin Barci Mukaji Saukan Ruwa Me Sanyi. "Dan Ubanku Bazaku Tashibah?' Bakowa Ke Wanan Maganar Ba, Wata Matace Wadda Akalla Zata Kai Shekara 37 zuwa 39 Take Wanan Maganan Matar Abee ce Muna Kiranta Da Ummah Afirgice Muka Tashi Dama Inda Sabo Mun Saba Da Masifarta Dama Mun San Aikin mu Muna tashi Muka Dauki Butiki Muka tafi Diban Ruwa Saida mukayi tafiya me nisa muka iso wajan deban ruwan Wanda Kai Tsaye Za a Kirashi da korama, Saida muka cika komai na gidan sanan nayi aikin da zanyi dama shi Ameer bawani aiki yake iyawaba sabida yunwa, muna ji muna gani suna karyawa itada yaranta amma Bata damu ta bamu komai bah, Ameer yanata kuka na lallashesh. "nace ka kadaina dora rai Kan abinda bazaka samubah." Nan nafita barah dama na sa bah na sa mu ma na abinda zamuci bayan nagama komai ne mukafita dama wanine wajin zaman mu inta tunanin rayuwarmu ta baya ko Ina Amminmu da sauran Yan uwanmu, ina cikin tunani naji leka a jiki na ya Ashe hawayene Ameer "yace Nima zanyi kuka idan Baki dainah bah." ______________________ Najeriyan amer Phatacurt Eshan zaune yake Kan kujera mai juyawa Yana tunanin kalar ta addancin da akeye a kasar Nan, abin yayi yawa Yana tunani yadda za a kawo ƙarshen wannan bala'in a kasa. Ahmad ne ya shigo ya na ta sallama bejiba Saida ya kaimai duka yayi fargita! ya mike tsaye " a a Man tunani mai ka keyi? kardai ansamar manah aunty." messsss ya Bata Rai "Allah ya kiyaye Ni Banga kalar matar da Zan aura bah." nikam nace tofah __________________ Ameerah Muna nan zaune a waje har abee yadawo Amma bai ko kallemu ba Ameer ya kalleni zaiyi kuka na garigiza Mai Kai nace. "ka daina damuwa insha Allah komai zai zo karshe bayan wuya sai dadi." Shin meye dalilin shigar ameerah da Ameer wanan Hali Kuma Ina ammi da Yan uwanta? in sha Allah zakusan ko Mai nan gaba, please share and comment DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Binta Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne ys kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* _________________________________________________Bismillahir rahmanir Rahim Page 2 _________________________ Haka muka ƙaraci Zaman mu Amir yace min "Yunwaa Ya ce min yunwa ya ke ji." Haka na tafi Bara, Na sha Wuya Kafin Na samu ɗan Abinci na bawa Amir. Nace "Gashi nan Ka ci." yace "Ke fa? Na ce Mai "Yace Kawai." Allah Sarki Dan Uwa Sai Da Ya Ragimin Duk Da Yana Karamin Yanada Wannan Hankalin Dama Tun Muna Tare Da Ammi Take ko Yamana Kasoma Dan Uwanka Abinda Kaki Soma Kanka Ina Cikin Ci Sai Na Tuna Da Ammi Wani Hali Take Ciki Itada Yan uwana. , Ina Cikin Wanan tunanin Na ji Saukar Bulala Umma Cetake cewa. "Don Ubanki Ba za ki Tashi ba?" Na Tashi Na Shiga Gida Kayan Futsarine Na Yaranta. __________________________________"Eshan. ya ce ma Ahmad "Wato Kai Dan Iska Bakaga Matar Aure ba?" Ahmad "Don Allah Kabar Wanan Maganan." Ahmad Ya yi Dariya Yace "In sha Allah Sai Soyayya ta wahalar Da Kai." Suna Cikin Fira Aka Nuna Wani Labarai Da ya D'au Hankalin Su An Shiga Dutsinma Daki Jihar katsina An kwashi Mutane An Kona mawasu Gidaji Anyi Ma Yara Faɗe Duk Wani Me Rai Dayake Jihar Katsina Hankalinshi Atashi Yake Ganaral Eshan Sabuda Tsabr Bacin Rai Duk Wani Abu Da Yasamu Jifah Yake Dashi. Ammi ce Zaune Take Tana Tunanin Yaran Tan Wani Hali Suke Ciki A hanun Matar ________________________________Amira Da Amira Suna Zaune A Dakin Su Amira Na Kowa Ma Amir Karatu. Sai Ga Abbi Ya Shigo Dakinmu Muna Ganin Shi Hankalin Mu Ya Tashi Muna Tunani Ko Zai Koremu ne Sai Muka Kama Kuka Maganar Abbi Ce Tasa Na Kalle Shi. "Kuyi Hakure Allah Yana Tare Damu Sai Ya ka sa Magana Sai Kawai Yace Min. "Ku Shirya Gobe Za ku Fara Zuwa Makaranta." Haka Na ji Maganan Kamar A Mafarki Nace "Da gaske Ka ke?" Kawai Sai ya Share hawayen Da Ya zubu Mashi Sai Jikin Mu Yayi Sanyi. WASHE GARI Bayan Mun Sherya abbi ya ba mu Kayan Makaranta Mu ka sa. Mun Fitu Kenan Sai Ga Umma Don Bakin Ciki Haka Ta Watsamin Ruwa Ta Hauni Da Duka ______________________________Kai Duniya Wai Idan Bake Ki ka Haifi Yara ba Sai Ki ta Zalintarsu Humm Wallahi Kalar Sune Allah yake D'agawa In sha Allah Nan Gaba Za ku San Komai _____________________________Share And Comment please DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Binta Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️*. Bisimilahi Rahamanir Rahimin Page 03 _________Bayan Ya tafi Office Ya ka sa yin Komai, ya rasa Me Yake Damunsa tun da ba ga Yaransa Cikin Wani Hali Ya Kasa Tabuka Komai, Wani Lukacin Idan Ya Zauna Da ya Fara Tunani Yaran Shi Ko Matar Shi Da Ya saka Ba Tayi mashi Komai Ba. Da Ya fara Wannan Tunani Sai yaji kamar an jefe Shi Da Wani abu. Kamar Mara Lafiya haka yake komawa. GENERAL ESHAN Ahmad Yace "Kai ka san k'asar Nan wani abun ma dasa hannun manyan kasa acikin wani abun." General Eshan yace" ni kuma nayi Alkawarin sai na kawo K'arshen wanan ta'addacin a k'asar nan." ni kam Nace" Allah Ya bada Sa'a. Amira Wani kalar zazzabi me zafi ya rufeta" saka ma kon dukan da tasha ɗazu. Amir ne ya je maƙota ya samomin magani bayan Nasha ne barci ya ɗaukeni Allah sarki. Dausin Alhaji Abuja wani mugun daji ne bayan unguwar, saman wani dausi wani ƙasurgumin boka ne, zai ne kan wani tabarma. wasune su biyu Suka Shiga wajin bokan su na ma shi kirare Suka farayima. "bokan na gurungu shugaban shedanu.' wata mahaukaciyar dariya bokan yayi cikin dariya yace "la'ananu na san me yake tafe da ku." ya nuna D'aya daga cikin su yace "wannan aikin na ki ba zaiyuwubah Yaran ana masu addua sosai Kuma Suma suna yi sai dai ki ci ga ba da wahalar dasu Kuma kisani za suji Dadi Nan Gaba." "ke kuma Ladidi magananr kisheyarki ankusa Gama aiki akanta zaki yankama aljani bak'in rago." (Waiyazubillalah) Nan dai Suka tattauna maganah akan yar da za su ga komai yayi dai-dai. Wayar Eshan ce Tayi Kara Ganin sunan me Kiran ne yasa shi yin saurin ɗauka. "Assalamualaikum." jin salamar mamin shi yasa ya sauke ajiyan zuciya. yace" Mami I miss you." tace "son yau she za ka zo?" maimakon ya ba ta amsa sai yace Mata" Ina farha?" tace "ga ta nan ta nata cigiyanka." yace "a bata waya ta gaisheshi." tace" Yaya yaushe za ka zo?" yace Mata "sati me zuwa." wata uwar ƙara ta saki tace "Allah ya ka wo ka lafiya." daga haka sukayi sallama BOKA "za a kawo boka na gurungu nawa ne kudin aikinka?" yace "sai Aljani burum ya fada." yace ma Umma "ke Kuma La anananiya akan aikin Mijin"ki za ki daina sallah tsawon sati ɗaya. (wa iyazubillah) tace "angama." suka fita sunayi Mai kirari koda za su fita Sai da su kayi Mai sujjadah (yaAllah ka tsaremu) kamar yadda Su ka sugu wata ba za' Kali gabas ba a juyama Allah baya a Kama shed'an (wa iyazubillah )ya Allah ka tsare mu DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Binta Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️*. Page 4 Amira yau dai Allah yasa sai munji makaranta bayan Abbi ya kaimu ana kaini aji 5 Amir Kuma aji 3., Naya ƙawa me suna Hafast, Kuma tanada kirki sosai, antashi mu karfi 2:30 sai munyi sallah a makaranta ake tashi Ina dawowa na dauki tallan manja. haka rayuwa yacigaba da tafiya ammice Zaune, da Yan uwana dasuka kaimata ziyara suna magana akan halin da mukiciki.********************************************* ASALIN SU AMIRA asalinsu Yan garin Funtuwa ne dake jihar Katsina, sunan abbi Usman' i karatu Bai samu aiki ba, sai ya ci ga da da noma. Yana kuma sa na'ar kayan kamshi irin su citta tafarnuwa kanimfari da sauransu, ya hadu da Ammi a bayan ungiwarsu inda Suka Fara soyayya har manya Suka Shiga maganan. Sunan Ammi Aisha Abubakar itama tayi karatunta Amma daga sekandiri ta tsaya Amma a bangarin na addini sai dai ace alhamdulilahi Don tana dashi sosai haka Abbi yanada ilimi Don har koyarwa yakeyi su abi sun sa san ta kan su Nan akayi maganan aure bayan an yi aure inda aka kai Ammi gidansu abbi gidane babban gida suna Zaune lfy ahankali Ammi ta Fara fahintar wasu abubuwa daga family din Abbi sabuda anyi shekara biyu Bata haihu ba. ( Humm mutane na mantawa da Allah yake bada haihuwa sai su daura ma mutum laifi ) abi yace "ma Ammi ta daina damuwa haihuwa Allah yake badawa." Haka suka cigabada rayuwa bayan shekara biyar Ammi ta samu ciki zukuga murna wajan wayan Nan bayin Allah sunba cikinsu kulawa har yakai watan haihuwa. Ammi taci wahala inda ta haifi danta namiji ranar suna yaro yaci Usman watu sunan abbi anacemai Ammar da ganan haihuwa ta bude Ammi nada Yara biyar Abbi yasamu aikin cotu a Abuja inda suka dawu Nan suna zaman, su cikin kwanciyan hankali Ammi ta Kara haihuwa namiji daganan aka haifeni bayan Ni ta Kara haihuwa mace Dana miji bayan sekaru Mauna Zaune cikin amince da son Yan uwanmu, wata rana tafiya ta Kama Abbi zaiji garin gausu daki zamfara anan ne Abbi ya hadu da umma bazawarace tanada yara hada manya, Abbi ya nuna Yana so ba Bata lokaci akasa biki Amma Abbi Bai fada Mana ba sai da ana saura kwana uku biki, ya fada Mana Ammi Bata tada hankalinta bah Tasan Allah Yana tare Damu bayan aniyi aure daga nan ne muka Fara ganin sauyi tare da Abbi, baidamu da yabamu abinciba babu ruwan shi ko munci ko bamuci bah, su Yaya suke fita aiki suna samamana abinda zamuci wata rana abbi yasai gida yace amarya zata koma ita Kuma tace saidai ta tafi da nida amir Nan ne, Ammi tace Bata yarda ba ako abi yasaki Ammi yace tawuce ta barmai gida, Ammi ta hada kayanta da su Yaya suka tafi Funtuwa, inda mukuma muka tafi sabon gidan abbi, daganan ne muka Fara shiga wanan Hali abi Bai damu damuba ya na gani zata dafa abinci Bata bamu Kuma baya iya yimata magana. Wannan shine labarin Amira da Amir. Eshan Yauce ranar da zaizu gida karfi 12: 00pm. Jirginsu ya sauka a airport din Abuja ablkin shine yazu dau karshi abudulahi Yana fituwa daga jirgin sai yaji an rungumeshi. Abdullah ne ya amsai Mai kayan shi suka shiga mota Kai tsaye asokoro Suka nufa inada gidansu yake. wani hadandan gidani ya hadu iya haduwa su na zuwa bakin get me gadi ya wangali masu gidan ya salam ba a magana. Abdullah Yana aji yeshi yawuce akan anjima zai dawo. shikuma ya wuce cikin gida. wani babban falo ne Wanda ya ga ji da haduwa mami ya gani Zaune Yana shiga ya rungumeta. suan cikin gaisawa Farha ta shi go itama Suka gaisa. yace "Bari na shiga na yi wanka." Part ɗin shi ya nufah Yana zuwa komai an gyarashi wanka ya shiga Yana fito Yana goge jikin shi Sai ga yusurah ta shigo yusurah wata diyar ƙawar Mami ce wadda ta mutu akan sonshi shi kuma baya son ta Don shi Bai shir ya yin aure Ba ko da ma auren zai yi ba zai iya auren ta ba, Tsawa ya da ka mata da gudu tabar dakin tana fita tahau motar ta Kai tsaye gidan su tanufah . AMIRA Yau ta kama litinin mu na tashi mu kayi abinda za m uyi muka tafi makaranta bayan mun dawu ko kayan makaranta bamu cire ba naduki tallah na fita na ɗanyi ciniki Amma haka ta Kamani tayi min duka, ai ban jiba yawona natafi naci kuka nah na koshi natashi muka tafi islamiya dayake amir ya rigani dawowa Dana dawo Naga amir a waji na tambaye she meyaki yima kuka yace "ai Umma ce tarufi gidan." tace "saidai mu kwana a waje." Nan muka Zauna munata kuka Babu me taimakon mu, Amir yace "min yaunwa yake ji." haka natafi Bara na sa mo Mana abinci bayan munci muka kwanta abakin kofar gidanmu Sai da wani makocinmu ya dawo ya kaimu gidan shi. DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Binta Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️*. Page 5 Yusurah tana isa gidansu kai tsaye ta fara kiran "Mom! Mom! Mom!" wata matace tafito warda kana ganin ta Kinga Yar duniya. Yasurah ta fa ɗa jikin ta. ta saki kuka mom na tambayar ta me ya faru sai kuka take da kyar tafaɗa mata abinda ya faru. Nan Mom ta bata Haƙuri tace ta "shirya gobe za su je wajin gagara badau da kanshi Zaizo yace yana sonta." Amira Yau Alhamis mun tafi makaranta yan ajinmu su kayi ma malamin English laifi, yace idan aka tashi sai kowa ya ga ma tafiya zamu tafi bayan an tashi Amir yanzo mutafi nace yayi gaba idan yaje gida ya yi ma umma bayani. Sai wajin karfe 3:40pm muka dawo gida dana faɗa mata abinda ya faru sai cewa tayi natafi yawan iskanci, Za ta yi maganina taka Mani da duka da wani karfi ta buga min a kafa nan fah kafa na ya kumbura kuma bata damu da halin da Niki cikiba, Kwana na biyu a kwance ba a kai Ni wajin me gyara ba ina ta fama da ciwo sai da taga ai ita tayi ma kanta sanan tafa ɗama abbi Eshan Bayan tafiyar yusurah yayi yan shafe shafe shi sanan yafi falo suka kara gaisawa da mami sanan. yace akawo mai abinci bayan yaci abinci suka ci ga ba da fira da mami suna cikin fira aka kira sallah ya tafi masallaci a masallaci ya hadu da Abba suka gaisa suka shiga gida suka dasa fira ana cikin fira Abba ya kale Eshan, Yace "wai son yaushe zakayi aure?" aikam ya ɓata fuska Abba yace "ya dai?" shefa basu gane bane ba ba ya son ana yi mai maganan aure ya tashi ya tafi daki yana tafiya Abba ya kalle mami yace "anya kam yaron nan ba aljanace ta aure shi ba?" Mami tace "lokacin ne baiyi ba." shekam yana shiga ɗaki ya kira Abdullahi. Umma Yau taka mah zasu koma wajin boka sun ji sun iske bayanan. Yusurah yau suka shir ya tafiya wajin boka san da suka ji sun samu mutane dayawa don haka Sai da suka jirah sai bayan la'asar sanan suka samu ganin boka suka shiga wajin boka suka fada mai abinda ya ke tafe dasu yabasu wani ƙwali yace tasa da sun hada ido da Eshan da kanshi zai dinga Binta kamar bita zaizai. Amira Bayan an kai ni wajan gyara aka ce na kare nan aka tambaye? me ya sa me ni? Nace "faɗu wa nayi a makaran ta na bege." nan aka yi min kamu har fitsari sai da na yi don azaba aka ce bayan sati mu koma muka koma gida yau sati ya zagayo mu ka ma wajan me gyara aka ce be yiba Na sha wahala sosai don har yanzu ina fama da ciwon kafa. Umma Yau suka koma wajin boka sunyi sa a yana nan. yace ma Ladidi "ina ragon? da za a yan kama Aljani?' Ta ce "ba ta sa mu ba sai dai ta ba da kudin." boka yace "zata bada dubu hamsin." nan ta ba da. ita kuma umma tace "ya maganan mu?" ya bata wasu magunguna. yace "gashinan." da wanda zata sa mai a ruwan wanka da wanda zata samai a abinci nan dai yayi surkulinshi ya ba su koda zasu fito ta baya suka kuma fituwa bayan sun mai sujada (waiyazubillah). Yusurah Yau ta shirya ta tafi gidan su Eshan bayan sun gaisa da mami ta tambaye ta ina Eshan? tace "yana daki." Kai tsaye ɗakin shi ta nufa ta shiga ta iske shi yana bacci ai kam ta ta sheshi. yace "waye?" tace "haba masoyi nice fah." aiam yakai mata wani wawan mari da gudu tabar dakin tana fito tashi ga mota tasha kukan ta akan hanya ta taga me ruwa ta kira shi zata siya ai kam ta manta da kwalin da tasa suna hada ido da me ruwa yace "masoyiya." nan fah hankalin ta ya tashi ta faisgi mota aguje tayi gida tana zuwa tace ma megadi kada yabar ko wa yashi ga tana gama magana sai ga wannan me ruwa ya biyo ta. yace "ya ki ke guduna masoyiya?" da gudu tayi cikin gida tana ihu me gadi ya hana shi shiga ya bangaje shi ya wuce yayi cikin gida da gudu. DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Binta Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* Bisimilahi Rahamanur Rahim page 6 Eshan bayan Abdullahi yazo yace "yadai naga ranka ya ɓac" yace "daga zuwana an fara yimin maganan aure." Abdullahi yace "eh mana aida gaskiyar Abba mana kai ka fiso Kaita zama tuzuro." Eshan yama kai mai harara yace "wallahi ka kama kan ka idon ba hakaba kasan sauran." AMIRA Yau abi zai tafi umara bayan tafiyan Abbi muka ci ga ba da fuskantar rayuwa wani Lokacin abamu abinci wani lokacin a hanamu yau Abbi ya na da kwana bakwai da tafiya yaune kuma umma tayi ma Amir wani duka wanda har ya suma saboda yaji yace abincin da tasama yaran ta. YUSURAH Yusurah bayan ta shiga gida wannan me ruwan ya bita har falo yayi a guji kafin ta rufe kofa ya shiga. Mom na zaune taga shigowan yusurah ga wani na Binta abaya Mom ta rikici. tace "lafiya?" me ruwa kam cewa ya ke yi "masoyiya tace sai an Daura mana aure zanbar gidan nan." Mom Kam ta shiga tashin hankali ga dady yanan dawo to me zatace mashi. UMMA Umma a hanya suka rabu ita da ƙawar ta akan sai sun hadu kowa yakama hanyar gidan shi. Ladidi bayan ta koma gida tashi ga aiki tayi abinci me rai da lafiya ta ajiyi bayan mijinta ya dawo tamishi sanu da zuwa shi kamar yanata mamaki be kara mamaki ba, saida ya ji tace "bari na haɗama ka ruwan wanka." bayan ta haɗa ruwan tazo ta kama hanun shi su ka yi bayi. Shi kuma yai ta Binta kamar sakarai har bayi, tace "kayi wanka sai kaci abinci." shi kam ya ka sa magana sai kaɗa kai yake kamar ƙadangare. Umma tana komawa gida shirye sherye tafara don gobe su abbi zasu dawo. ESHAN Eshan fita su ka yi shida Abdullahi inda suka sha yawo sosai sanan suka koma gida. Ammi kwance take tana bacci tayi wani mafarki a firgice ta tashi tana addu'a tabbas wani abu Yana shirin faruwa da yaranta MOM Mom da ta tambaye me ruwa meye haɗashi da yusurah, sai yace "mosoyiyar shi ce." Mom ta kali yusurah tace "kin sa kwalin nan?" tace "Mom na sa wallahi na sa." Yusurah ta dura hanu akai tana ihu sai ga Daddy ya shigo, yace "subuhanallah me ya ke faruwa?" Mom tayi saure tace "mahaukacine." Daddy ya kalle shi shi dai yaga mutum me hankali Daddy ya tambaye shi lafiya yace "masoyiyar shi ce shi dai kawai a Daura mai aure da yusurah." Turkashi Ladidi bayan yafito wanka ta zuba mashi abinci yancin ci kanshi ya na sara me duk yafita Hayyaci shi ita kam ladidi na ganin haka ta hau murna a zuciyarta a fili kuma tace "malam lafiya? yakasa magana. Abbi yau suka sauka a airport dake Abuja abokin shi ne ya ɗauko shi ya kawoshi gida, Abbi Yayi tsara ba sosai har makota an bamawa amma nida Amir ba abinda akabamu yaran Umma kam ai ba a magana daga kan kayan wasa na sawa duk ama basu amma damuba dama bamusa rai ba. Eshan bayan sun gama zaga gari suka wuce gidan su Abdullahi don su gaisa da Babasu Abdullahi, yace "wai ku yaushe za ku yi aure? sai yawo kuke mana a cikin gida da kunyi aure da Yanzu kuna da yara." shi kam Eshan jin fadan Baba yayi yawa ya tashi yace "Baba na wuce." baki Baba yasaki Yana kallon sa yace 'ai kam zan ji nasamu Abubakar din inji idan muyi magana ko a family ne aba daku sadaka.' Eshan naji haka ya da wo yana ba ma Baba haƙuri yace "sun kusayi." Nan dai Baba yai ta saba bi daga karshi suka tashi suka yi mai sallama suna fitowa Eshan yace "kai ni fa tafiyata zanyi daga zuwan mutum an wani dame she aure aure toni ba yanzuba." shi kam Abdullahi dariya kawai yakiyi . DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Binta Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* Wanan shafin nabama duk wani members na JAJIRTATTU she halak malak Bisimilahi Rahamanur Rahim Page 7 Daddy Daddy yace "meyasa kake so a Daura maku aure?" yace "shi yana sonta a kanta zai iya yin komai." Mom najin haka tayi ɗakin ta da gudu takira gagara badau tafada mashi komai. gagara badau,yace "ya ka ma faɗa yana cewa basu dau aikin shi da mahimmacin ba shi ya sa su kayi haka daƙar Mom tasamu gagara badau yace, "zai karya aikin." Mom tana fitowa falo taga wanan mutumin ya dafa kanshi yafaɗi asume hankalin Daddy ya tashi aka yai ya famai ruwa bayan ya farfaɗo yake tambaya? waya kawo shi nan abin ya bawa Daddy mamaki, yace "bawan Allah lafiya?" me ruwa yace ma Daddy "wa ya kawo ni nan?" Daddy yace "shine yazo da ƙafar shi." abin da ya faru ya da wo mashi daddy yace "tunanin me ka ke yi?" ya faɗa ma Daddy a abin da ya faru bayan yusurah ta kirashi abin ya daure ma Daddy Kai yace "zai wuce." Daddy ya tambaye she meye aikin shi? yace yana "saida ruwa." Daddy yace "kayi makaran ta?" yace "eh yayi digiri." Daddy yace ya "kawo mai takardun shi na makaranta." Ladidi Malam Sa'idu yace " mata kansa yake masa ciwo." ita kuma ladidi tayi tunanin maganin da taba shine ya fara aiki, tace "ka tashe kayimin shara." yace "ni ki ke ma tsawa?" tace "ni ka ke mai da ma magana?" ai ko ya kifa mata Mari a kumatu, yace "duk iskan cin da kike yi in dauka yanzu bazan dauka ba." Amira yau akai mana hutun a makaranta boko da islamiyya a boko nayi na uku a islamiyya nayi na ɗaya aka bani kyuta da muka dawo gida Umma tana ganin kyutar ta amshi tabama ɗanɗanta nayi kuka nace "don Allah ta bani ." Ta kamani tayi min dukan tsiya haka mukai tayin kuka nida Amir da Abbi ya dawo naje nace "Abbi Don Allah kayi mata magana ta daina dukan mu." Abbi yace "ba ya son ya ɓata mata rai." ni kuma a lokacin nayi zuciya na dau wuƙa babu wanda ya sa ni nayi waji Eshan daga gidan su Abdullahi gida ya wuce yana zuwa ya wuce part din shi sai da yayi wanka sanan ya shiga wajin su Mami ya sa me su a falo suna kallon labarai mami tace "son Ina kaji?" yace "muɗan zaga gari ne." yana gama faɗa haka sai yaji Abba yace "ai dole zaku ta yawo a gari yara su kiyin n aure." Umma kam likafa taci gaba don duk abinda ta ce ma Abba shi ya ke yi. Amira bayan ta fita daga gidan daji ta nufa dayake bayan gidan su tana zuwa tarufi idon ta zata cuka wuƙan acikin ta taji an riki mata hanu DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Binta Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* Page 8 Yusurah bayan tafiyan mai ruwa Daddy yace "yana son ganin ta a ɗaki." Bayan taje ɗakin Daddy yace "me ya haɗa ki da wannan mutumin?" tace "babu komai." yace "karya ki ke yi kuma wannan daga gani asiri ne." tace ''wallahi Daddy ban sani be babu ruwana aciki." akam Daddy ya kashe mata fuska da Mari "Baza ki faɗamin gaskiya ba?" Ladidi ta zauce kamar wata sabon kamu mijinta yana fita takama hanya sai gidan boka. Yusurah Jin saukar mari kuma daga Daddy ta yasa tayi saurin kallan shi, ya daka mata tsawa "bada nike ba?" ummm "Mom ce." "Me Mommy ta yi?" tayi nan yusurah ta faɗa mashi duk abinda ya faru inalilllahi kawai Daddy yake maimai tawa. Hankalin shi baƙaramin tashi yayi bah. Umma ce da ladidi zaune a wajin boka. Ladidi tace "na bani boka aiki beyi ba." Boka ya daka mata tsawa yace ni ba nayi aiki bai yi ba sai in dai kece keka saɓa min doka ta." bayan nace "idan zakiyi sallah ke daina yin alwala amma kinyi." ESHAN Eshan bayan ya sauka a port harecourt Yaran sa sukazo Suka dau keshi suka kai shi gidan shi Bayan yayi wanka yakira mami tana ɗaga wa tace "son kana inane?" yace "na ko ma bakin aikina." mami tace "'daga anyi maka maganan aure saika koma bakin aiki to yau Abban ku sunji ne ma maka aure...." zunbur ya tashi yace "wallahi ba na so kuma ko waneni yayi kasadar bada auren ɗiyar shi Don wallahi ba zan riƙita ba don ba a duramani wahala ba.?" Mami tace ''maida wuƙar wasa nike maka." YUSURAH Ganin yan da hankalin Daddy ya ta shi ya sa ta fita a guje Daddy ya bi yo bayan ta a falo suka hadu da Mom tana ganin shi ta matsa wajan shi "Honey lafiya?" kafin ta rufi bakin ta taji wani mahaukacin mari. dafe inda ya mareta ta yi tace "yau ni ka mara ko?" yaƙaramata wani marin yace "yanzu zan maki abinda yafi marin." kiwu ce ki tafi gidanku saina nemeki AMIRA Amira ta bude idon ta taga waye ne ya ha na ta aiwa tar da abinda zai sa taji sauƙin rayuwarta waye she wani mutumine wan da baza a kirashi da tsohoba, Yace "me ya yi zafi haka? duk tsanani yana tare da sauƙi.yanzu indan kin kashi kanki me zakice ma Allah, "bani amsa." tayi shiru yace "kada ki sa ke wannan ganganci." yace "na san halin da kuke ciki amma ki kara hakuri kinji." na da ga ma shi kai, ya bani kuɗi yace "in ɓoye kada na Bari Umma ta gani idan muna jin yunwa na sai ma abinci." sai san nan hankalina yadawo jikina yanzu idan na kashi kaina, wani hali shi kuma Amir zai faɗa haka nakoma gida zuciya na ba dadi ina zuwa naga Umma tayi ma, Amir wani duka naga shi kamar baya numfashi natafi zan kama shi nima ta haɗa Dani tayi mana duka babu ko digon tausayi mu a zuciyarta. I l DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Binta Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* Bismillah Rahamanur Rahimin Page 9 Haka umma tayi mana dukan tsiya babu tausayi muna nan kwance har Abbi yadawa ya sa me mu. Amma ko kallon mu bai yivba haka na kama Amir muka shiga dakin mu muka kwanta. MOM Kai tsaye wajin bokan ta nufa amma bata samu ganin shi ba koda ta dawo sai ta wuce gidan kawarta Hajiya Turai. DADDY Bayan tafiyar Mom ya amshi ma Yusurah waya da duk wani abun amfani nata wanda Daddy yasan zata iya Aiki da shi wajan kira ko wani abu kuma ya sa ma ts dukoki duk wani aiki na gidan ita zata din ga yin shi. ESHAN Bayan sun gama waya da Mami ya shiga office ya Kira Ahmad bayan sun gaisa Ahmad yace "yau shi ka da wai?" yace "yanzu." Ahmad yace "lafiya ka da wo?" Eshan ya ce "kai ka san halin Abba daga zuwa ya fara min maganan aure." Ahmad yace "kai dai ka sa ni." Suna cikin magana aka kira Eshan akan ya haɗa runduna zasuji Zamfara wani aiki. BOKA Ladidi "tace ka taimaka min wallahi ina cikin matsala." Boka yayi wata kalan dariya yace "Kin ga ni yanzu bazan iya taimaka Maki da komai ba." sai nan da wani lokaci tunda kin saɓa Mani umarni" AMIRA Da mu ka tashi da safe mungama aikin mu muka tafi makaranta ina cikin aji aka aiko kirana inata tunani waye yake kirana kuma Ni nasan banida kowa da zai kirani. Bayan na fita inata waige waige sai naga Abbi ya Kuramin ido na tsaya inda Niki shi ya matso ya kama min hannu mu kaje baya ya ba ni leda da abinci sai kuɗi, yace "kuyi haƙuri kawai." ya juya ya tafi nabi shi da kalla ina tunanin anya kuwa Abbi ne. UMMA Bayan sun dawo wajan boka kowa yakama hanyar gidan shi. Tagama abinci tasama na Abbi maganin da ta amso wajan boka takai ɗaki ta aji tafita ɗan-ɗan Umma ɗan karami me shekara uku da rabi ko garin ya haka ta faru sai ga yaro da abinci yanaci. MOM Bayan ta faɗa ma ƙawarta abinda ya faru Hajiya Turai tace "za suji nejar akwai wani wanda ya iya aiki sosai." ME RUWA Yau ya sa mu Daddy a officer yakai mashi ta kardun shi Daddy ya yi mamakin gani makin da yake dashi Daddy ya dauke shi aiki. Aliyu haydar wato me ruwa. Yayi murna sosai yayi ma Daddy godiya sosai suka rabu akan ranar Monday zai fara zuwa aiki. AMIRA Ina waje har aka fito Tara nida ƙawata muka nimo Amir yace "min ina na samu abinci?" nace "Abbi ne ya ka wo ma na harda kuɗi." Amir yace "Abbi ya fara son mu ko sai dai nayi dariya." YUSURAH Bata samun sauƙi ta kowani bangare don mom fushi take da ita ga Daddy ya kusa yin aure kuma yace ko yayi auren ita zata dinga yin komai gwarama idan zata fida miji yayi ma ta aure tafida. UMMA Da gudu tayo kan yaron amma kafin ta isa har ya faɗi hankalin ta yatashi sosai ya aka yi har yaci abincin. Ashe itace bata kulaba yana dakin yana bacci shi kuma ya tashi da yunwa yaga wannan abinci. ESHAN Bayan sun gama waya da ogan su akan aikin da za su je Zamfara ya fara haɗa raundunar da za suyi tafiya. Mami suna zaune da Abba suna fira Mami ta faɗa ma Abba Eshan ya koma wajan aiki Abba yace "shine ba sallama." Mami tace "daga maganan aure fa ya ka ma fushi da mutane." Abba yace "na san maganin shi." DADDY Daddy ya na ta gyaran gida biki saura sati Daya wata bazawara zai aura tanada yara uku kuma dasu zata tare. Yusurah Kinga ta kanki. Zaku iya kiran wanan number 09023086483 donmin tallata maku hajar ku ko karin bayani Muna saida Data me so ya tundubi wanan number 08136243611 Please comment and shera fisabililahi DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Binta Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 https://chat.whatsapp.com/LZtufHUnlqUFvnBvvoUWs3 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* Bisimilahi Rahamar Rashin Page 10 UMMA Umma hankali a tashi ta kama hanyar gidan boka tana zuwa ta faɗa mashi abin da ya faru boka yayi wata ma haukaciyar dariya yace "kin makaro sheɗaniya." Umma taita roƙon boka yace "amma da sharadi za tabi yashi da jikin ta." Umma kam ganin ba sarki sai Allah ta aminci. (waiyazubillah) wanan wace kalar rayuwa wasu matan suke jefa kansu saboda abin duniya ga yaudarar miji da kika yi me zakice ma Allah ya ke yar uwata muji tsron Allah Allah ya tsremana zuciya mu ALIYU HAIDAR Yau ya fara zuwa aiki wow Ashe haka yake da kyau kai tsaye officer din Daddy ya wuce Daddy ma yasha mamakin ganin kyawon shi ya fitu bayan sun gaisa Daddy yace "haydar dama haka ka ke me ya kai ka Sai da ruwa abakin titi." Haydar yace "labarina yana da tsawo." Daddy yace "zanso naji wanan labari naka." AMIRA Bayan mun koma gida muka ga Abbi ne kaɗai sai ƙaninmu yaran umma abbi ya sa ma na abinci mu dai muna ta tsron shi Amir yace "ina Umma?" abbi yace "tayi tafiya." Mu kai ta yin murna muka ci abinci muka ƙoshi sanan abbi ya dafa mana ruwan wanka mu kayi muka canza kayanmu wanda suka gaji da koɗiwa abbi yace "zai sai mana wasu kayan mukace ko yas iya ba zatabar mu musaba." Tafiyan da Umma tayi na kwana uku munji dadi sosai. DADDY Daddy yau mutane suka sheda daurin, aurenshi da Hajiya zubaida. Amma ba ranar zata tareba. MOM Mom yau zasu je nejar wajan boka tunda asuba suka shirya saboda a mota zasuji. ESHAN Eshan bayan sun isa wan ƙauye a Zamfara anan ne yan ta'ada su kayi yawa suka takurama al'umma sun isa cikin dare ba's yi minti goma da isa ba suka Farajin harbi alama yan ta'ada sun shigo nan suma suka fara shirin ko ta kwana. AMMI Ammi duk ranar jumma'a sai tayi sadaka Allah ya fitar da yaran ta sudawo garita. ALIYU HAIDAR Aliyu haydar aikin shi yake yi hankali kwance ga shi da ruƙon amana yana da wasa da mutane, amma bayason raini. Daddy kuma yanajin dadin aiki da shi don ya san abinda yake yi. UMMA Umma yau takama zata dawo daga tafiya abbi yayi ma yaran Umma kashidi akan suka faɗa mata abin da yayi mana wani abu sai yaci ubansu don abbi ya sai mana garin kwaki da shugar. DADDY Yauce ranar da matar Daddy zata tare gida ya cika da yan danki kuma Daddy yace "ma yusurah duk abinda za a ci ita zata dafa shi." ESHAN Eshan sun gama shiryawa kowa ya fita suka haɗe da yan fashi nan faɗa ya barki tsakanin sojoji da yan fashi sukaita mutsayar wuta inda sojoji suka yi nasara amma suma an kashi masu nasu Eshan, yace "ba zasu tafiba zasu ƙara tsayawa soga ko zasu dawo." MOM Mom sun insa Nijar wani kauye ne wanda babu komai a ciki sai halitu bayan Allah haka su Mom su Kaita ƙutsa kai cikin dajin nan har suka shiga wani ƙaton daji suka haura wani tsauni anan suka shiga wani kogon bishiya wani mutune wanda kai tsaye zaka kirashi da mahaukaci suna gabda karasawa yace la'ananu kushigo ta baya kuma da rarrafi. ESHAN Eshan kwanan su uku amma ganin yan bindiga nan basu ƙara dawowa ba yasa yau suka shirya komawa gida amma kowa a bashi hutun sati Daya DADDY Daddy sosai yake ji daɗi don hajiya zubaida tanada hankali sosai ga ilimi don yusurah ma haka nan taji matar ta kwanta mata. AMIRA Amira tunda Umma ta dawo mu kayi ban kwana da farin ciki don yanzu wasu abubuwa ta karo cikin dare zata tashe mu muyi ma ta wani aiki don Amir ma ba wani aiki ya ke ba amma bata barin shi ya huta. LADIDI Ladidi yanzu tana mugun tsoron mijin ta don baya mata wasa yanzu gashi boka yace bazai iya yin komai akai ba kuma mijinta zai ƙara aure. Domin talata maku hajar ku ku tuntubi wanan number 09023086483 Muna saida data me so ya tuntubi wanan number 08136243611 Please comment and shera fisabililahi DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Binta Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 https://chat.whatsapp.com/LZtufHUnlqUFvnBvvoUWs3 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* Allah ya jiƙan iyayen mu Bisimilahi Rahamar Rahim Page 11 Eshan sun Kara kwana uku kafin suka dawo kai tsaye gida ya wuce. AMIRA Amira tunda naji malamin mu yace idan kana da damuwa ka tashi da daddare kayi nafila ka roki Allah zai kawo ma ka mafita don haka sai na tada Amir don mu din gayi MOM Mom tun kafin su faɗama boka abinda yake tafi dasu ya kwashi da wata mahaukaciyar dariya yace kafin burinki ya cika zaki sha wahala don zaki iya rasa rayuwarki. ABBI Abbi kamar kullum yau ma ya na ta aikin tunani ya rasa ya zaiyi ya fitar da ƴa'ƴan shi daga wannan halin don haka ya yanki shawaran zai kaisu wajan ammin su. ALIYU HAIDAR Aliyu haydar kowa a Company yana jin dadin aiki dashi don yasan darajar mutane kuma a yaune ya shirya Bama Daddy labarin shi. LADIDI Ladidi abubuwa sun chakuɗi mata ga yarinyar ta da taki aure an sake ta ga kuma mijinta ansa bikin shi don wata bazawara zai aura yar bayan layin su kowa yasan ba ta da mutumci gashi boka yace bazai iya aikin komai ba don yanzu sai bayan sallah tunda an kusa fara azumin watan Ramadan. MOM Mom tace "ya babban malami me yasa kace haka?" yace "saboda she wanan yaro da ki keso ya aure yar ki bazai taɓa auren taba saboda naga akwai warda zai aura kuma rabasu babban hatsarene garimu don daga yarinyar har yaron basu wasa da addini suna da kariya aljanu bazasu iya cutar da suba. AMMI Ammi damuwa tayi mata yawo harta kaiga ana fahimtar tana cikin damuwa babban abin da yake tada mata hankali taga duka yaranta amma banda Amir da amira wannan abun yake tada mata hankali. ALIYU HAIDAR Aliyu haydar da sallama ya shiga office din Daddy bayan sun gaisa Daddy, yace "ina jin ka." " kamar yarda kasani sunan Aliyu haydar asalinmu yan garin Kano ne aiki ya kawo babana garin Abuja." Ya ciga ba cewa "Babana babban dan sanda ne kuma dan kasuwa mu biyune babana ya haifa ni da ƙanwata, Wata rana yaron wani sanata ya yi ma wata yarinya fyɗe shine iyayen yarinyar suka kawo case din wajin su babana babana shine DPO nawanan dibishin din, Baya yagama sauraron iyayen yarinyar ya tausaya masu sosai yayi alƙawarin sai ya bi masu hakin su Baba yasa aka kamo yaron ashe yana jin haushin abinda baba yayi, Wata ranar jumma'a baba ya fita shida ƙanwata wata babbar mota tabi ta kansu, Cikinsu babu wanda ya shura duk suka mutu yana zuwa nan ya fashi da kuka shima Daddy sai da yayi Hawayi, Yaci gaba da faɗin muka koma dani sai mama ina kula da ita, Dama tun rasuwar su baba taki fama da ciwon ƙafa, Wata rana da da ddare wasu mutane su kazo suka Koremu daga gidan kuma gidan Baba ne wai an saida masu mun rasa inda zamuje sai wani maƙocin mu ya kaimu gidan shi ya bamu ɗaki daya ina fita aiki ina nema mana abinda zamuci, Har nasamu na kama mana hayan gida nida mama muna zaune ina aiki ina karatuna har na gama karatu babu aiki shiyasa da aikin da Niki yi wani lokaci sai na saida ruwa a bakin titi." Gaskiya ya ba ma Daddy tausayi kuma yaji ya ƙara son shi. CIGABAN LABARI AMIRA Ta bangaen amira da Amir ma babu abin da ya suya don wahala kala kala babu wanda basu gani. Yau ake sa rain gani watan Ramadan kowa yana ta yan shirye shiyr yin shi wajan karfi tara da rabi aka sanar da ganin wata. Kowa yana murna amma banda mu saboda wahalar da muki sha cikin azumi yafi na kullum. DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Bintu Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 https://chat.whatsapp.com/LZtufHUnlqUFvnBvvoUWs3 https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga e ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* BONZA BONZA BONZA ina masoya ƙamshi kuma za ku garzayo wajan shaharayen me kayan kamshin nan warda tasaba kawa mako ga gamshi ga sauki 1. Kajiji 2. Sandal chips 3. Sandal grits 4. Sandal balls 5. Sandal flakes 6. Farce 7. Senegalese kajiji 8. Cotton 9. Halut 10. Haawi 11. Sandal wood All 11 pieces in 200ml: 70k 200ml Turaren Wuta wadannan 4,500 each VIPs ✨ Halut: 8,500 Hawi: 8k Farce: 14k Cotton: 5,500 Sandalwood: 7k All in 200ml All 50ml set: 15k 50ml Turaren Wuta: 1,100 each 50ml vips: Halut: 2,500 Hawi: 2k Farce: 3,500 Cotton: 1,300 Kumaza ku garzayo siyan nagari kuɗi agida mai kyau bayayimin tsada Domin karin Bayani ku tuntubi wanan number 07036170061 ************************************************ Allah yasa mu cika da imani Bisimilahi Rahamar Rahimin Page 12 Amira Yau aka ga wata ana ta munarna amma banda saboda mu san wahalan da muke sha da azumi. MOM Mom harda kukan ta akan boko ya taimaka ma ta yace "yanzu bazai iya yin komai ba sai bayan sallah." haka suka dawa zuciya babu dadi. LADIDI Ladidi yau aka daura auren mijinta gashi kuma gida daya zasu zauna da amarya ladidi tayi karamin hauka kam don sai da mijinsu yace tabi a hankali inba haka ba ta tafi gidan su tarasa ya Zatayi. Yusurah yanzu ta natsu ta rage rawar kan don matar Daddy Bata daukar raini don yanzu yusurah ta bada kai bori ya hau matar ta dau keta kamar yarta. ALIYU HAIDAR Aliyu haydar yau akayi mai albashi shi na farko yana tashi aiki yaje ya saima Maman shi kaji da kayan azumi akam yasha addu'a sosai. AMIRA Amira karfi uku da rabi umma ta tashe mu muka ɗura tuwo da miya wanda zamu kai bakin masallaci da asuba saboda masu sahur. Bayan angama zamu tafi kenan ai kam Abbi yace "babu inda zamuje." a ranar kam abbi yaba ma ummm mamaki harda muma haka akaibta fitina sai dai ta samu almajiri ya kai mata kuma duk da haka ba a siya duka ba. A ranar munsha wahala wajan umma sosai duka kam ba a magana. LADIDI Ladidi an kawo amarya don amarya taci uban ladidi wajan iya rashin mutumci. Amarya tace "ba za tayi aiki ba sai tagama cin amarce." komai ladidi keyi gashi ba damar tace ba za ta yi ba don amarya tace idan batayi wasaba saita koma abin tausayi. AMIRA Amira yamma nayi Umma ta dama kunu da zamu fita dashi tallah da awara dama da safe ina tafiya tallaan awara danye da yamma kuma sai na tafi bakin masallaci acan muku sahan ruwa kwata kwata bamuda huta. Mom tun kafin su faɗama boka abinda yake tafi dasu ya kwashi da wata mahaukaciyar dariya yace kafin burinki ya cika zaki sha wahala don zaki iya rasa rayuwarki Abbi kamar kullum yauma yanata aikin tunani ya rasa ya zaiyi ya fitar da ya'yan shi daga wanan halin don haka ya yanki shawaran zai kaisu wajan ammin su Aliyu haydar kowa a Company yana jin dadin aiki dashi don yasan darajar mutane kuma a yaune ya sherya mana Daddy labarin shi Ammi damuwa tayi mata yawo harta kaiga ana fahimtar tana cikin damuwa babban abin da yake tada mata hankali taga duka yaranta amma banda Amir da amira wanan abun yaki tada mata hankali Aliyu haydar da sallama ya shiga office din Daddy bayan sun gaisa Daddy yace ina jin ka kamar yarda kasani sunan Aliyu haydar asalinmu yan garin Kano ne aiki ya kawo babana garin Abuja Babana babban dan sandane kuma dan kasuwa mu biyune babana ya haifa danida ƙanwata Wata rana yaron wani sanatar yayima wata yarinya fyade shine iyayen yarinyar suka kawo case din wajin su babana babana shine DPO nawanan dibishin din Baya yagama sairaron iyayen yarinyar ya tausaya masu sosai yayi alƙawarin sai bimasu hakinsu baba yasa aka kamo yarBa ashe yana jin haushin abinda baba yayi Wata ranar jumma'a baba ya fita shida ƙanwata wata babbar muta tabi ta kansu Cikinsu babu wanda ya shura duk suka mutu yana zuwa nan ya fashi da kuka shima Daddy sai da yayi Hawayi Yaci gaba da faɗin muka koma dagani sai mama ina kula da ita Dama tun rasuwar su baba taki fama da ciwo Wata rana da daddare wasu mutane sukazo suka Koremu daga gidan kuma gidan baba be wai an saida masu mun rasa inda zamuji sai wani maƙocin mu ta kaimu gidan shi ya bamu ɗaki daya ina fita aiki ina nema mana abinda zamuci Har nasamu na kama mana hayan gida nida mama muna zaune ina aiki ina karatuna har na gama karatu babu aiki sheyasa da aikin da Niki yi wani lokaci sai na saida ruwa a bakin titi Gaskiya yabama Daddy tausayi kuma yaji ya ƙara son shi Cigaban labari Ta bangarin amira da Amir ma babu abin da ya suya don wahala kala kala babu wanda basu gaini Yau aki sa rain gani watan Ramadan kowa yana ta yan sherye sheyr yenshi wajan karfi tara da rabi aka sanar da ganin wata Kowa yana murna amma banda saboda wahalar da muki sha cikin azumi yafi na kullum Allah sarki da azumin ma ba a barkuba Please comment and shera fisabililahi DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Bintu Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 https://chat.whatsapp.com/LZtufHUnlqUFvnBvvoUWs3 https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga e ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* BONZA BONZA BONZA ina masoya ƙamshi kuma za ku garzayo wajan shaharayen me kayan kamshin nan warda tasaba kawa mako ga gamshi ga sauki 1. Kajiji 2. Sandal chips 3. Sandal grits 4. Sandal balls 5. Sandal flakes 6. Farce 7. Senegalese kajiji 8. Cotton 9. Halut 10. Haawi 11. Sandal wood All 11 pieces in 200ml: 70k 200ml Turaren Wuta wadannan 4,500 each VIPs ✨ Halut: 8,500 Hawi: 8k Farce: 14k Cotton: 5,500 Sandalwood: 7k All in 200ml All 50ml set: 15k 50ml Turaren Wuta: 1,100 each 50ml vips: Halut: 2,500 Hawi: 2k Farce: 3,500 Cotton: 1,300 Kumaza ku garzayo siyan nagari kuɗi agida mai kyau bayayimin tsada Domin karin Bayani ku tuntubi wanan number 07036170061 DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Bintu Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* BONZA BONZA BONZA ina masoya ƙamshi kuma za ku garzayo wajan shaharayen me kayan kamshin nan warda tasaba kawa mako turuka kala kara ga ƙamshi ga sauƙin Kaji Sandal chips Sandal grits Sandal balls Sandal flakes Farce Senegalese kajiji Cotton Halut Haawi Sandal wood All 11 pieces in 200ml:70 200ml turaren wuta wadannan 4500 each VIPs Halut 8500 Hawi 8000 Farce 14000 Cotton 5500 Sandalwood 7000 All in 200ml All 50ml set 1500 50ml turaren wuta 1100 each 50ml VIPs Halut 2500 Hawi 2000 Farce 3500 Cotton 1300 Kumaza ku garzayo siyan nagari kuɗi a gida me kyau bayayimin tsada Allah yasa mucika da imani Bisimilahi Rahamar Rahimin Page 13 YUSURAH Yusurah yanzu Daddy yayi mata sauki sosai don amarya warda suki kira da ummi ta nuna ma Daddy rashin dacewar hakan. Daddy yaji dadi sosai ya maida ma yusurah wayar ta. ESHAN Eshan yau azumi ya bashi wuya gashi bai da juriya yunwa ya na ta fama ga Abba ya saka shi a gaba. LADIDI Ladidi cikin ta shin hankali taki kallon amarya da taki ce ma ta ta tashi ta dafa ma yaran ta abinci suna jin yuwa, Ladidi ta kwaso wata uwar ashar ta bugama amarya ai kam tace "wallahi ko kiji ki ɗura ku kuma yanzu in kira beby ya koraki gida." AMIRA Amira bayan mun dawo gida muka Bama umma cinikin ta da mu ka yi ta amsa bako godiya haka muka shiga ɗaki muka huta muka tafi asham, Bayan mun dawo asham mun kwanta sai ga umma wai na ta shi na fara rage aikin abincin sahur ranar dai bamu kwanta ba sai karfi sha biyun dare. MOM Mom ta sama kanta damuwa saboda bata samu biyan buƙatar taba akan abin da tasa gaba. Ko azumin ma batayi gashi kwarta ma tace "ta barmata gida Zata yi tafiya." mom tace "ta barta taje ta dawo." amma taki yarda Gashi mom tasan halin Yan wunta tasan bazataji daɗi ba. Please share and comment Thanks 🥰 DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Bintu Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* Allah ya jiƙan magabatan mu BONZA BONZA BONZA ina masoya ƙamshi kuma za ku garzayo wajan shaharayen me kayan kamshin nan warda tasaba kawa mako turuka kala kara ga ƙamshi ga sauƙin Kaji Sandal chips Sandal grits Sandal balls Sandal flakes Farce Senegalese kajiji Cotton Halut Haawi Sandal wood All 11 pieces in 200ml:70 200ml turaren wuta wadannan 4500 each VIPs Halut 8500 Hawi 8000 Farce 14000 Cotton 5500 Sandalwood 7000 All in 200ml All 50ml set 1500 50ml turaren wuta 1100 each 50ml VIPs Halut 2500 Hawi 2000 Farce 3500 Cotton 1300 Kumaza ku garzayo siyan nagari kuɗi a gida me kyau bayayimin tsada domin karin bayani ku dundubi wanan number 07036170061 Bisimilahi Rahamanur Rahimin Page 14 ESHAN Eshan yau aka kirashi daga wajan aiki zaiji wata unguwar zai yi wani binciki amma sai da yamma zaiji. LADIDI Ladidi babu yarnda ta iya haka ta durama yaran abincin ga wanka tayi masu tana gamawa takama hanyar gidan boka, Bayan sun gaisa da boka tafada mashi abinda yake damunta, Boka yace "ya ki ke so a yi ma ta?" tace "so takiyi atura mata aljanu." Boka yace "yanzu ana azumi saida bayan azumi kuma aikin ya na da wahala sosai sai tabama aljani kanta." tace "indai burin ta zai cika zata bada." (waiyazubillah) Amma ya bata wasu magunguna wanda za ta yi ma mijinta taɗaga fulon da zai kwanta tsamashi ita kuma amarya tasa mata a abinci. AMIRA Amira yau tunda muka tashi da safe ba hutu don muna gama sallah asuba umma ta samu kai marƙadin waƙin awara bayan mun dawo muka ɗura muka dafa sanan na ci ga ba da aikin gida don Amir bawata lafiya yake da itaba. Dole ni ke ta yin aiki ina ga ma wa na tafi tallan awara danya na safe sai bayan azahar na nadawo bako tausayi ina dawowa kuma na ɗora aikin yamma. MOM Mom babu yanda ta iya haka ta tafi gidan Yayan ta don iyayen ta sun ɗade da rasuwa sai dai yaiyainta da ƙaninta. Bayan taje gidan Yayanta habibu ya tambayeta lafiya ya ganta haka tace "maijinta yace tatafi gida sai ya nemeta." yayan yace "me ki kayi mai?" tace "ba komai." Ya ce "bari zan kira shi naji dalili." Mom tace "Don Allah Yaya kada ka kirashi." yaya yace "to ki faɗa min laifin da ki kayi masa hakanan bazai koroki ba." Mom tace "bakomai." ganin dai yaya zai kira daddy yasa tace "zata faɗa mai." ESHAN Eshan can wajan karfi biyar ya shirya shida Abdullahi don she zai rakashi bayan sun isa unguwan suka fara aikin da ya kai su basu gama ba sai gab da mangariba, Hakan yasa suka shiga masalacin dake kusa dasu idan sukayi sallah sai su wuce .don gobe ma zasu dawo, Sunata neman inda zasu samu wani abu su sama ciki su sun kusa masalaci, Suka hango wata yarinya zaune tana sai da kunu da kosai suka masta wajan, Eshan duk kyamar shi hakan nan yaje yana son cin wannan koko da ƙosai don haka ya yi ma abdullahi magana sukaji wajan da sallama, Lokacin itakuma yarinyar ta dago tana amsa sallama Damm girjin Eshan ya buga saboda yarinyar da yaki yawan mafarkice. DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Bintu Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* BONZA BONZA BONZA ina masoya ƙamshi kuma za ku garzayo wajan shaharayen me kayan kamshin nan warda tasaba kawa mako turuka kala kara ga ƙamshi ga sauƙin Kaji Sandal chips Sandal grits Sandal balls Sandal flakes Farce Senegalese kajiji Cotton Halut Haawi Sandal wood All 11 pieces in 200ml:70 200ml turaren wuta wadannan 4500 each VIPs Halut 8500 Hawi 8000 Farce 14000 Cotton 5500 Sandalwood 7000 All in 200ml All 50ml set 1500 50ml turaren wuta 1100 each 50ml VIPs Halut 2500 Hawi 2000 Farce 3500 Cotton 1300 Kumaza ku garzayo siyan nagari kuɗi a gida me kyau bayayimin tsada domin karin bayani ku tuntubi wanan number 07036170061____________________________________ Allah yasa mu cika da imani Bisimilahi Rahamanur Rahimin Page 15 Amira Kam ta danji gaban ta ya faɗi she kam Eshan yama rasa me zai yi duk ya ruɗe Abdullahi ya tambayeshi lafiya yace "mashi zamu yi magana kawai." Nan suka sai koko da ƙosai chanji sukace ta ɗauka tace "bataso." shekuma Eshan yace "tasan yarda Zata yi dasu." ta ajiye masu chanji kusa dasu tacigaba da abinda da takiyi." Shi dai Eshan sai kallon ta yaki don har sai da Abdullahi ya yi mai magana ya tsokanarshi yana cewa "kodai kodai." Sai ga umma tazo tana ta balai wai idan ban sai da duka ba sai tayimin dukan tsiya tanata jamin alkabai kuma Ni ban ma ta komai bah Sai da wani maƙocin mu yayi mata faɗa sanan ta koma gida dama wani lokacin tana min haka, Ni kam ban san san da wani kuka ya zomin ba inta koka mutane na ta bani hakuri, Ina cikin kuka naji ana sharemin hawaye ina dagowa naga mutumin dazu, Shi kam Abdullahi yana ta kallon ikon Allah don Eshan ya bashi mamaki sosai, Ni kam bansaba ana laila shina ba sai kawai nakara kuka na haka yai ta lailashina, Sai da nayi shuru sanan suka shega masalaci bayan sun fito soka bani kuɗi sukaci na bada koko da ƙosan sadaka , Zan yi maso godiya wannan mutumin ya ɗagamin hanu kawai suka wuce da kallo nabi su har suka bace ma ganina. LADIDI Ladidi haka ta koma gida tana ta murna amma ita fargabanta shin Taya zata shega ɗakin amarya harta daga fulo tasa wannan magani, Don in dai abinci ne ba tada matsala tunda itace me dafawa amma zata san yarda zatayi tashiga ɗakin tasa, MOM Mom bayan tagama faɗama ma yayanta abin da yafaru amma hada karya ta zuga mai yace "bai yarda da abin da ta faɗa ba yakira daddy." Aikam tanajin ankira dady ta fashi da kuka don tasan Tata ta kare, Daddy Yana dagawa suka gaisa da yaya bayan sun gaisa yaya ya faɗa ma Daddy abinda Mom ta fadamashi , Shekuma daddy yace "hakane amma yama mai da ta." Mom Kam tayi mamaki amma tasan baha kanan banza daddy ya rufamata asriba tasan da wata ƙasa. Abbi yau yayi mana siyaiyan kayan sallah umma da yaran ta yayi masu kalla biyar biyar nida Amir kuma ya bama umma kuɗi wai ta saimana kuma ni nasan bazata siyamana ba. DADDY Daddy she kaɗai yasan dalilin da yace ya maida Mom Yusurah Kam jin daddy yace mata mom dinta zata dawo taita muranan kamar wata karamar yaranya, ALIYU HAIDAR Aliyu haydar sosai yaki jin dadin aiki yana kula da mahaifiyashi yarda yakamata sai son barka. Ita kuma mamanshi ganin yanada aiki yanzu ta fara mashi magana akan aure. Please share fisabilila DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Bintu Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* BONZA BONZA BONZA ina masoya ƙamshi kuma za ku garzayo wajan shaharayen me kayan kamshin nan warda tasaba kawa mako turuka kala kara ga ƙamshi ga sauƙin Kaji Sandal chips Sandal grits Sandal balls Sandal flakes Farce Senegalese kajiji Cotton Halut Haawi Sandal wood All 11 pieces in 200ml:70 200ml turaren wuta wadannan 4500 each VIPs Halut 8500 Hawi 8000 Farce 14000 Cotton 5500 Sandalwood 7000 All in 200ml All 50ml set 1500 50ml turaren wuta 1100 each 50ml VIPs Halut 2500 Hawi 2000 Farce 3500 Cotton 1300 Kumaza ku garzayo siyan nagari kuɗi a gida me kyau bayayimin tsada domin karin baya ku tuntubi wanan number 07036170061 Allah ya yafema Bisimilahi Rahamanur Rahimin. Page 16 Mom washe gari tun da safe yaya yatasa keyarta ya maidata gidan daddy. Yusurah tana ta murana daddy yace mata ta kwashe kayan ta daga ɓangaren mom ta koma na amarya badan tasoba takoma can. LADIDI Ladidi tana zaune tana ta tunanin ta yan zata shiga ɗakin amarya ta ajiyi maganin nan tana cikin tunani taga amarya ta fito zata shiga bayi aikam tana shiga bayi ladidi tayi maza ta shi ga ɗakin. Amira tunda wanan mutumin yatafi na kasa nasuwa abin da ya faru tsakanina dashi duk ya dameni haka nai ta aikin sai da koko da ƙosai bangama ba sai wajan ƙarfi tara nakoma gida Eshan tunda suka tafi Abdullahi yaki tambayan shi dama ya sanine ya kalle Abdullahi yace "itace." Abdul yace "bangani itace ba." Eshan yace "bazaka gane ba itace niki mafarkin ta kullum tanacewa na taimakamata kuma na dau alkawarin koda zan rasa raina zan taimakamata." She kam Abdul yaga abun mamaki don yama kasa magana anya Eshan bai taɓuba daga ganin yarinya baka santa ba duk kabi ka haukace. Ladidi da sauri ta shiga dakin ta ɗaga fullo ta sa ka maganin ta maida da sauri ta fita don kadama a ganta. Amira dana ba ma umma cinikin da nayi ta wanki komai sainan taɓani wasu tsofaffin kaya da ka gansu kasan sunji jiki wai sune kayan sallah mu nida Amir kuma kayan gonjone ta siyamana. Ama duk da hakama sai murna mu ke nayi nashiga ɗaki naga Amir ya tashi bacci zazzaɓin ya sauka abincin da umma ta bani mukaci tare dama na dauko mai koko da ƙosai a leda na ɓoye ban bari umma ta gani ba. Ammi ta dunka mana kayan sallah taba ma wani mai mota ta haɗa shi da number Abbi idan yazo ya kirashi hada yan kayan ciyeciye. Mai mota daya iso yakira abbi ya amsa kayan abbi na dawo wa gida ya shige ɗakin mu yaba mu yace Amminmu tabada a kawomana Muna jin yace Ammi mu kai ta kuka na ce "dan Allah abbi ka kai mu wajan ta." Abbi yace "ba yanzu." ba ya rarrashemu yace "mu ɓoye kayan kada mu bari umma tagani." Mom tunda Takoma gidan daddy ta kasa gane kansa gashi sai tayi kusan kwana uku bata ga yusurah ba gashi daddy ya amshe wayuyin ta duk wata hanya da Zatayi kira wani babu. Don daddy yasa doka kada wanda ya aramata waya a gidan gashi ya hanata fita Please share fisabilila DAFIN ZUCIYA By Fatima Bintu Hussain https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* BONZA BONZA BONZA ina masoya ƙamshi kuma za ku garzayo wajan shaharayen me kayan kamshin nan warda tasaba kawa mako turuka kala kara ga ƙamshi ga sauƙin Kaji Sandal chips Sandal grits Sandal balls Sandal flakes Farce Senegalese kajiji Cotton Halut Haawi Sandal wood All 11 pieces in 200ml:70 200ml turaren wuta wadannan 4500 each VIPs Halut 8500 Hawi 8000 Farce 14000 Cotton 5500 Sandalwood 7000 All in 200ml All 50ml set 1500 50ml turaren wuta 1100 each 50ml VIPs Halut 2500 Hawi 2000 Farce 3500 Cotton 1300 Kumaza ku garzayo siyan nagari kuɗi a gida me kyau bayayimin tsada domin karin baya ku tuntubi wanan number 07036170061 Allah ya yafema Bisimilahi Rahamanur Rahimin. DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Bintu Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* BONZA BONZA BONZA ina masoya ƙamshi kuma za ku garzayo wajan shaharayen me kayan kamshin nan warda tasaba kawa mako turuka kala kara ga ƙamshi ga sauƙin Kaji Sandal chips Sandal grits Sandal balls Sandal flakes Farce Senegalese kajiji Cotton Halut Haawi Sandal wood All 11 pieces in 200ml:70 200ml turaren wuta wadannan 4500 each VIPs Halut 8500 Hawi 8000 Farce 14000 Cotton 5500 Sandalwood 7000 All in 200ml All 50ml set 1500 50ml turaren wuta 1100 each 50ml VIPs Halut 2500 Hawi 2000 Farce 3500 Cotton 1300 Kumaza ku garzayo siyan nagari kuɗi a gida me kyau bayayimin tsada domin karin baya ku tuntubi wanan number 07036170061 Allah ya yafema Bisimilahi Rahamanur Rahimin. Page 17 Abbi bayan ya ba mu saƙan yafita da tausayin sosai sai yayi mana addu'a. Ya yanke shawarar turama ammie message akan kayan tayima na ma rasa me zai rubuta sai kawai ya tura mata kuyi haƙuri komai zai wuce insha Allah saƙo kuma ya iso har na basu insha Allah zan haɗa ku ku gaisa. Eshan Abdul ya kasa gane kansa yana ta tambayan she Ina ya San Ni? Eshan yace "wannan abun koni ya daɗe yana bani mamaki." Abdul yace "ina jin ka." Eshan yace "shekara kusan biyu dasuka wuce nike yin mafarkinta ta nace na taimake ta wani lokacin zan ganta zauni a wani waji kamar kurkuku sai tazo fita takasa kuma tunda nafara mafarkinta banta ɓa ganin fuskar taba." Eshan ya cigaba da faɗin "wani lokacin idan nagan ta a wani halin ni kai na sai nayi kuka, Wannan ne dalilin da yasa naka sa aure nayi alkawarin zan share mata hawaye kullum ina cikin binciki a kanta ina zan samita sai yau Allah yayi." She Kan she abdul ya tausayamin Eshan ya ce zai sa ayi mashi bin ciki akai na kuma gobe ma zasu koma amma yana so ya fara shiga jikita su saba sosai. She dai abdul sai kallon shi ya keyi don abin yanzu tsoro yaki bashi. Ladidi kam tana fita Takoma wajan da take zaune ta zauna Kamar bata tashiba. Amarya tana fitowa daga bayi bata ko kalli ladidi ba ta shega ɗaki itakam ladidi bata damuba Amira a ranar munyi fira sosai da Amir har labarin wannan mutumin na bashi tunda na fara Bama Amir labarin yake ta murmushi yace "idan na kara ganin shi in faɗa mai abin da umma take mana Ni kam dariya ma ya ba ni don kada na ɓata mai farin ciki da yake tare dashi nace mai to zan faɗa mai badan zan iya faɗa ma wani halin da muki ciki ba. Idan ma kaga yanda muke firan sai kayimana dariya don kamar wasu munafukai haka mukeyi babu wanda zai ce yana jin abinda muke cewa. Umma kam ita kaɗai tasan abinda take shiryawa. Yusurah yanzu Daddy yayi mata sauki don yace zata koma makaranta takuma ji dadi sosai Mom gari yayi mata zafi tarasa yaza tayi gashi ko yusurah ma kamar ta juya ma ta baya ita yanzu burin ta ɗaya ne azumi ya wuce ta koma wajan boka tunda yace ba zai iya yin aiki cikin azumi ba an ɗaure masu abokan aiki. Ammie koda taga saƙon Abbie Tasha kuka sosai Ita dai Addu'a arata bai wuce yaran ta su dawo gare ta ba. Ladidi ta ɗura abinci bayan tagama ta ɓudi na amarya zatasa maganin kinan taje an dakamata tsawa Share fisabilila DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Binta Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* Bisimilahi Rahamanur Rahimin Page 18 Ladidi tsawar da aka taka ma ta ce ta dawo da ita daga hankalin ta bakowani yayi mata wannan tswar ba mijinsune shigo warshi kenan ya ganta tana zuba wani abu a ciki yace "walahi sai kin ci abinci nan." Eshan nan dai ya roƙi Ahmad akan koda baya gari yasa mai ido akan amira daga haka suka rabu kowa ya wuce gida. Amira ayau munyi fira sosai da Amir san nan muka kwanta. Yasurah ta rasa me ya sa yanzu a komai nata take yawan tunanin me ruwanan wato Aliyu haydar tana tunani shi sosai burin ta yanzu bai wuce ta ganshi ba. Eshan bayan ya koma gida Mame ta lura da kamar da abin da yake damunshi bayan Abba ya ga ma buɗa baki taji taki faɗa mashi kamar taga Eshan yana cikin damuwa yakamata su tambayeshi aji meyake damumshi? Eshan ne zaune gaban Abba yayi mai tambayan duniya akan me yake damunshi amma yaki faɗa ga Eshan akwai muskilanci idan yaga dama da Abba yaga yaki ya faɗa mai sai kawai yayi mai addu'a yace ya tafi ya kwanta dare nayi. Ladidi tace "babu wanda ya isa ya sa ta taci abincin nan." Shi kam malam ganin ba ci za ta yi ba ya dauko durina ya zabgamata yace "sai taci." itakuma tace "bataci." Malam sanin taurin kai kalar na ladidi yasa yace "ta tafi gida ya sa keta saki ɗaya.' Ladidi kam ko a ajikin ta da wata uwar ɓuɗa tayi ta ɗau hijabin ta tafita kai tsaye gidan boka da wuce ta faɗa mashi abinda ya faru amma tace tana so ta koma gidan mijinta don tana sonshi. Mom Kam yanzu abin ya daina bata mamaki sai dai tsoro Shi kam Daddy dalilin da yayi mata haka yayi ne don ta shiryu amma yaga babu alaman haka a tare da ita don haka yana ta taya ta addu'a Allah ya sheryata' Eshan bayan ya tafi ɗaki ya kira Ahmad su kayi magana akan aikin su Ahmad yace "naji Muryar ka kamar da damuwa?" yace "idan na dawo zamuyi magana." San nan ya ce " kuma ka ta ya ni da addu'a." Ahmad Ya ce "in Sha Allah." Daga nan su kayi sallama. Amira bacci nayi wanda na daɗe banyi kalar sa ba bacci me ciki da tunani wannan bawon Allahn. ta bangaran Eshan haka ne don mafarkin daya sabbayi yayi amma wannan yasha banban da ko wane mafarki da ya saba yi da ya farka sai kawai ya tashi yayi alwala yayi nafila akan Allah ya shiga' lamarinsa. Ladidi boka yace "zan yi maki aiki amma sai na sadu da ke." Dayake su Ladidi anyi nesa ba ajin kira ta aminci boka ya nemeta tagaba da baya" ( waiyazubillah ) Eshan ya ƙosa gari ya waye su tafi unguwar su amira don ya na so ya mai data kamar kanwar shi har ta faɗa mashi damuwarta duk da yasa ayi mai binciki' Su Eshan lokaci guda aka faɗa haka akam zan kai ma mame labari me dadi nasan ( OMMU AHMAD BANA FUSHI ) zata rakani mu kai gulma. Amira tana cikin farin ciki bata damu da abinda umma tayi mata ba ma na tadata ta ɗaura abinci sai dawa na sahur sauƙin tama Almjiri yanzu yake kaiwa. Abbi Kam ya lurs da muna cikin farin ciki Dagani har Amir don haka she ma yayi murna sosai yana mana addu'ar mu dawama a jikin wannan farin cikin har ƙarshen rayuwar mu. Aliyu haydar mama ta sakoshi a gaba kan maganan aure shekuma harga Allah bayason yin aure yanzu. Kuma babu warda ya ke so don duk yan matan dake damunshi babu warda tayi mashi Yusurah ta shiga ɗakin daddy yana kiran ta tana shiga taga wayan daddy ana kira ta duba taga ansa son Aliyu haydar akam nan take ta ɗau number dama tanaso ta samu number dinshi Don ta faɗa mashi sirin zuciyarta. DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Binta Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 By Fatima Binta Hussain https://chat.whatsapp.com/LZtufHUnlqUFvnBvvoUWs3 https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* Allah ya yafemana Bisimilahi Rahamanur Rahimin Page 19 "Ladidi daga gidan boka' gidan su ta wuce dama Babansu ya rasu sai mamansu. "Ladidi su biyar ne a ɗakin su ita ce ta uku sai yai'yain ta maza guda biyu" sai ƙaninin ta mata' Maihaifin su ya rasu saka makon" hadari da su kayi kuma babanta babban malamine, "Amira haka nai ta aikin gida ina gamawa natafi kai markaɗin waƙen awara bayan nagama awaran na tafi talla Eshan yana dawowa masalaci yaje ya kwanta don yau da wure zasu fita kuma yana fatan ya haɗu da Amira yauma. Yusurah Bayan sun gama magana da Daddy tana shiga ɗakin ta ta turama Aliyu haydar message kamar haka fatan kana lafiya karka damu da sai kasan ko Ni wacece zaka sani nan gaba fatan na dai zaka amshi ni hanu biyu nagode daga masoyiyarka. Aliyu haydar ya fito zai shiga ɗakin mama yayi mata salama kenan yaje shigowan message da kamar bazai duba ba sai ya duba abin da ya gani ya ɓata mai rai to wace isasheyar ce wannan har tasamu damar turamai message ina ta samu number shi sai kawai yashare ya shiga yayi ma mama salama tana samai albarka. Abbi da ya tambaye mu ansai mana kayan sallah nace eh ansai mana. Amma ban nunamai ba don Umma tace idan muka nuna mai zata amshe sheyasa ban nuna mai ba yace " mu shirya zai kaimu ya sai mana takalma." Eshan tun dazu yake kiran Abdul ya tahu su tafi amma bai ɗagaba sai yanzu ya ɗaga yace mai yana zuwa don shekam Eshan ya kosa sutafi. "Ladidi tana zuwa gida suka gaisa da Mamanta Mamanta tace "lafiya na ganki haka"? tace "ba komai." "kuma kika baro gidan ki a wannan tsohon daren?" Ladidi tace 'bakomai cewa yayi natafi sai ya neme ni." Mamanta ta rafka salati tace "oh Balaraba naga ta kaina me kuma ki kayi? hala baƙin halinki kika yi ko?" Mom tana ta murna azumi ya kusa ƙarewa ko tayi ta je wajan boka yayi mata maganin duk wani dan iska. Mom dai a jure zuwa rafi watarana tulu zai fashi. "Esha gudu ya ke yi sossai a hanya kamar zai tashi sama Abdul sai faɗa yake mashi amma kamar baisan ya na yi ba kai tsaye inda Amira ke yin koko da kosai ya nufa ko zai ganta yaje bai gantaba ya tambaya akace mashi sai ɗan anjima zata fito Badan yaso ba ya tafi suyi aiki kafin su dawo yasan ta fito amma yaso ya fara ganin ta Amira Ina dawowa daga tallan awara naga Umma tafita don haka nace ma Amir yayi sauri yayi wanka ya je ya yi nima nayi muna cikin sallah Umma ta dawo muna gama sallah nazo na bata kuɗin ta Bo godi bare nagode Kuma tace "ga kayan ƙosai can na dauka na surfa waƙen na kai markaɗi kafin nadawo Amir har yafara kai min wasu kayan na tayashi dauka muka tafi. Ina zuwa aka ce anzo nema na wai wani mutumi ne nace ya kamani shi yaki yi min kwatan can shi. Kuma kamar baya dariya akam Amira tagane mutumin jiyane. Amma taji haushi da akace baya dariya. Ladidi tunda safe malam ya kirata yace ta koma ya mayar da ita akam Ladidi tayi murna kuma ta ƙara yarda da da aikin boka. Eshan daga masallaci sallan la'asar ya dame Abdul akan sutafi wajan Amira tunda suka doshi wajan ya hangota yake ta sakin murmushi She kam Abdul yana ganin ikon Allah daga wajan Abokin shi kuma ɗan uwa don duk yabi ya haukace kan karamar yarinya. Amira Kam taji gabanta ya faɗi ta nadago wa sukayi ido huɗu da Eshan suna tahowa wani miskilin murmushi ya sakarmata. Suna isowa yace "ƙanwata kinbar yayanki yanata jiranki nazo ɗazo bakinan kuma bansan gidanmu ba dana biki." Da sauri Amir yace "la kaine Yayan mu." daga Eshan har Abdul Amir suka bi da kallo ganin muna kama yasa suka gane ko ba'ace masu kaninane ba sun gani. Eshan yace "abokina zonan yasunan ka?" Sai da Amir ya kale ne alamar ya faɗa naɗaga mashi kai Alaman eh yace "sunana Amir ita kuma yaya Amira." Na Kalle Amir na harareshi nace "waya tambayeka?" sai yayi kamar yayi kuka yaka ma kunen shi yana bani haƙuri dama haka yaki wannan abin idan yayima laifi sai ya kama kunne zai baka hakuri. su Eshan ganin yanda Amir yayi ne yabasu dariya kuma ya bargisu. Eshan yace "haba yaya yazaki hararar min abokina?" nayi mai banza yazo ya zauna kusa dani yace "ƙanwata nayi laifine naga ana hararata?' saikuma naji kunya nace "a'a yaya." ashe Abdul yana can yana mana photo bamu saniba yatura ma Eshan yace "kunga masoya fa." ni bansan ya aka yi saidai naga Eshan ya jefi Abdul da dausi Abdul ya ruga Yana faɗi "ai saina ga yama mame kuma na nuna ma ta." Eshan yace "da kaci duka." nan dai sukai tayi Daga nan Eshan ya da wo kana yace "ba gaisuwa." na ce "ina wuni." yace "ba na so tunda sai da roƙa." nace "yi hakuri." bai bani amsaba sai cemin yayi "sunana Muhammad Amma anace min Eshan." nace "Masha Allah Ashe kakana ne." yana tambayata ina Mamana sai nakama kuka hankalin shi duk yatashi yanata lalashi na saiga Amir yanacewa Yaya ki daina konima nayi kamshi na rungume nashi na dai Kowa mun birgishi a wajan Eshan dai yaso ya tambaye ni amma ya fasa ganin halin da nashiga. Ladidi tana komawa gida Malam ta iske ga wanke wanken tun jiya ba'ayi ba ga gidan kace kace Saiga amarya tafito tana ce "oh nikam wannan mata ba dan jan aji daga cewa ki dawo sai kidawo amma kin bada mata wallahi". Wata uwar ashariya Ladidi ta kwaso ta kwasa ma amarya. Amarya tace "kin zagi ubanki dan ubanki Ladidi ta yi kanta da gudu sansi ya hajata ta faɗi jikaki teem." DAFIN ZUCIYA By Fatima Binta Hussain https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 https://chat.whatsapp.com/LZtufHUnlqUFvnBvvoUWs3 https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Assalamu sister's fatan kuna lfy ina mai baku hakuri zakuga na chanzama litafina suna muna da yawa masu rubutawa suna kala daya nagode Page 20 Bisimilahi Rahamanur Rahimin Eshan bayan munyi shuru nida Amir yai ta janmu da fira a haka har aka kira sallah mangariba suka sha ruwa suka tafi masalaci ana fitowa masalaci suka dawo wajina suka ce nasamasu koko da ƙosai nasama su sukace insa ma Amir nima nace ya kuma bada kuɗi yace ayi sadaka Amira kam wannan sabon Yayan nasu ya ciki kallo ita kuma bata son kallo sheyasa da sun haɗa ido ta murguɗa mai baki yan zuma yana sadaka yana kallo na murguɗa mai baki shene ya bigi bakin Amir yace "zamu ɓata da kai idan ka ƙara dukan yaya." Ladidi wata uwar ƙara ta saki warda Saida maƙota suka jiyota itakam amarya dariya take harda kwanciya don mugunta Ladidi kam ihu take azo a taimaketa amma babu wanda yazo don ita faɗa take da kowa yana jin haushinta Aliyu haydar yana mamakin wa yake tura mai saƙo haka kuma da ɓoyayar number kanshe ya kulle kullum sai anturu mai safe da yamma wani lukacin ma harda rana ana tura mai. Yusurah yanzu tayi nisa a soyayyar Aliyu haydar kuma baza ta faɗa mai yanzu ba za tai ta tura mai message baza ta gaji ba. Ladidi tasha wahala kafin ta tashi gashi babu waya a hannuta ta kai chaji gashi bata iya fita ga ƙafan har ya Fara kunbura. Sai bayan ansha Ruwa mijinsu ya dawo koda ya dawo bai shiga ɗakin taba ɗakin amarya ya shiga ita kuma bata faɗa mashi ba Ladidi ta ta gaji da jira ta kwala wata gigitarciyar ƙara warda tasa su amarya tashi babu shiri don ita amarya har ga Allah ta manta abinda ya faru da ladidi. Da gudu suka shigo ɗakinbta tana ganin su takama cewa ku taimakamin ƙafana nabani nashiga uku Malam na kama karafar zai ja sai ga ladidi da kashin zaune. Amarya tace "yau naga ikon Allah me niki ji niki gani to wallahi na tafi idan ki ka gyara jikin ki ma dawo." Malam cewa yake "kizo ki taimaka ma ta." ita kam tai kamar batajiba dole sheyatashi yana gyarata. Eshan sai da suka tsaya Amira ta gama komai suka raka ta har gida. Amira tace "Yaya mun gode." yace "banason godiya ku yan uwana ne." yace " ku kula da kanku sosai." yana ma Amira wani kallo tace "yaya banason kallo fa." Eshan saboda kunya kawai ya juya yace su tafi. Muna shiga gida mukaga ana wata chakwakiya Umma da Abbi muna shiga umma tayo kanmu da sauri abbi yasha gaban ta ya kwaɗamata mari. Please share and comment DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Binta Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Assalamualaikum sister's Ykk Don Allah kuyi haƙuri zan chanza ma litafinan suna sabuda kusan mu biyar ke rubutawa zan maida shi DAFIN ZUCIYA nagode ku tayani share Allah gamu gareka duk wani mai damuwa Allah ka cire mashi ya Allah kasa gaban mu tafi bayan mun kyau lafirar mu tafi duniyar mu kyau Bisimilahi Rahamanur Rahimin Page 21 Eshan duk bincikin da ya sa ayi mai kansu Amira ya sa mu anyi mai bayanin komai tun daga dawowar su unguwan amma yana mamakin' meye dalilin umma nayi haka amma zaiji wacan unguwan nasu ya ƙarayin binciki, yana so yasan meya jefa su Amira cikin wannan halin? Bayan malam ya gama gyara Ladidi daya kama ƙafar sai taita ihu dole malam yafi ta ya kira mai ɗori yana dubawa yace ai ta kare a cinya. Malam yace "ayimata ɗaure." mai gyara yana kama ƙafa Ladid taita ihu tana zage zage abin dariya abin kuka su Ladidi harda fitsari tana zagin me gyara. Me gyara yana ma Malam bayani yace "gaskiya ta bugu sosai nan da sati ɗaya zan dawo." ya diba 'ya bata wasu magunguna. Amira baƙaramin tashi hankalin mu yayi ba bamu san abinda yake faruwaba ? sai da naji umma, nace wa wai ai nafara bin maza naji maganan wani kala don bansan sanda na fara kukaba shima Amir kuka yakeyi' Shima kanshi abbi baiji dadin maganan ba amma ya yarda da yaranshi dari bisa dari amma ba zai yarda da waynan iskancin na Umma ba abin yafara yawa abbi yace ma Umma "kada ki ƙaracema yarana masu bin maza." Abbi ya juyu wajena yana taimbayata ya ce "waye yaje inda nike sana'a jiya da yau." nace "wallahi Abbi ban san shi ba kuma ka tambaye wa'inda ke wajan ga Amir nan ma ka tambayeshi." ban ƙarasa magana ba Umma ta bugamin wani katako a kai nan na faɗi a sume cikin tashin hankali Amir da Abbi su kayo kaina Abbi ya daukeni har yakai bakin ƙofa ya dawo, yace wallahi wani abu ya sameta abakin auren ke kuma ki tafi gida saina ne meki." Hankalin Umma ya tashi don bata taɓa tunanin Abbi zai mata haka ba sai kuma ta kama dana san. Eshan an mai kiran gaggawa ya tafi port harcourt aiki kamar zaiyi hauka haka yatafi bayan ya isa yakira Abdul, yace "don Allah ka din ga kulamin dasu Amira kafin na dawo kana zuwa wajansu." bayan sun gama waya da Abdul yakira dan unguwan su Amira yake tamabayan shi yasu Amira Abbas yace ai yanzu Abbi ya fito na ita daga gida kaman ba rai wata ƙara Eshan yayi yace " what!" DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Binta Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Assalamualaikum sister's Ykk Dan Allah ku yi haƙuri zan can za ma littafin suna saboda ku san mu biyar muke rubuta littafin kuma duka sunan book din iri d'aya hakan ya sa na mai da shi DAFIN ZUCIYA na gode ku taya ni share Kada mu taɓa tunanin don mun cuci wani muna jin dad'i ko kuma kayiwa mutum abu yace ma Allah ya isa kana da hankali kuwa duk abin da a kace Allah an gama komai dan Allah muyi koƙari mu sauke haƙin da ke kanmu Bisimilahi Rahamanir Rahimin Page 22 Eshan hankalin shi ba ƙaramin tashi yayi ba haka ya ƙara kiran Abdul ya faɗa mashi abin da yake faruwa yace "dan Allah ya taimaka mai ya je unguwar su ya taimbaya wani asibiti aka kaini sai yaje ya duba ni." Shi ma Abdul hankalin shi ya tashi dan shima mun ba shi tausayi kuma bugu da ƙari ya kula da yanda Abokin shi kuma ɗan uwan shi yake son Amira. "Ladidi Kam ƙafa nata samun sauki don yanzu kunburin ya sace. Amma saboda rashin tawakali Ladidi ta daura ma amarya laifii wai ai itace ta ja mata. Amarya kam dariya abin ya bata don ta lura "Ladidi tana naɗe tabarmar kunya da hauka ne. Abbi kai tsaye asabiti nathenal hospital ya wuce da Amira in da Amir yake ta kuka Abbi abubuwa sun haɗe mai ga halin da Amira ke ciki ga kukan Amir, Abbi ji yayi kamar ya fasa kuka shima ko ya samu sauƙin abin da ke mai yawo a zuciya. Yana isa aka daurata kan gadon marasa lafiya a kawuce da ita in da za'a bata taimakon gaggawa. Yusurah yauma zaune take kamar kullum tana abin da ta saba tunanin wanda bai ma san tana yi ba gashi kullum sai ta tura mai messages kusan sau uku a rana tun tana turawa ta ɓoye number har ta koma da nomal number ga shi bai mai do mata da amasa. Ammie tana cin abinci taji gabanta ya faɗi ta dafa ƙirji tace "ya Allah me yake shirin faruwa da ni ne? Wannan wace kalar ƙaddarace kullum hankalinta a tashi' tana roƙon Allah ya bata ikon cinye ƙaddarar ta. Umma ko mai ta tuna sai kawai tayi murmushi ta tashi ta haɗa kayanta tace ma Yaranta "idan sun ga dare Abbi Bai dawoba su rufe gidan da yake Yaran sun ɗan girma dan ɗayan ya kusa Amir da to suka amsa mata suna kuka tace kar su damu za ta dawo. Har Umma ta fara tafiya ta tuna kwana biyu basu haɗu da Ladidi ba ta koma ta tafi gidan su Ladidi ta na zuwa ta yi sallama kamar ta Allah Amarya ta gani a waje tana shanya suka gaisa Nan ta tamabaye? Ladidi Amarya tace "tana ɗaki ba ta da lafiya "subuhanal" in ji Umma tana shiga cikin ɗakin. Asibiti.Likitoci sun samu numfashin Amira ya dawo amma wani tashin hankali ta manta komai da kowa ta koma kamar jaririya hankalin likitoci a tashe suka fito suka faɗa ma Abbi shi kan shi sai da yayi kuka sosai Amir kam faɗuwa yayi ganin yar uwarshi ba ta gane shi ba. Wani ne Dr Habib ya ɗau ke shi cike da tausaya wa ya tafi office dinshi dashi. Ladidi tana ganin Umma ta hau washi baki ta na cewa "yau ke ce a gidan nan sanu da zuwa" Turuss Umma tayi ganin Ladidi a zaune ƙafa duk bandeji. Abdul yana zuwa unguwar ya kira wanda yayi musu bincike yace "ko ka san asibitin suka tafi." Abbas yace "bari na kira Abbi yakira Abbi." ya faɗa masu sunan asibitin suka tafi suna zuwa Abbi yayi masu iso. Bayan sun shiga ɗakin Abdul ya kalle Amira cike da tausayawa yace "Amira ya jikin?" jin shuru kallona yayi kafin yayi magana Abbi yace "ta samu matsalan kwakwalwa." saboda ruɗewa sai da Abdul ya tashi tsaye. Kuma a dai -dai nan kiran "Eshan ya shigo wayan shi. DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Binta Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Yan' uwa fatan anyi Jumma'a lafiya Allah ya maimaitamana kar a mana ta da salatin Annabi Allah ya amsa ibadunmu Amin Bisimilahi Rahamanur Rahimin Page 23 Umma ta ida shiga ɗakin Ladidi Umma tace "me zan gani haka me ya faru?" Ladid tace "ke dai zauna kisha labari." Umma ta zauna Ladidi ta faɗa mata duk abinda ya faru. Umma tace "kan bala'i kuma kika barta." Ladidi tace to ai ina nan zan dau fansa dan walahi bazan hakura ba." Ammie zuwa yanzu hankalin ta ya kasa kwanciya dan tabbas da abinda yake faruwa da yaranta dan hankalinta ya kasa kwanciya ta yanke shawaran kiran abbi taji lafiyar yaran ta? Abdul ganin yarda hankalin shi yatashi kuma ga kira yana shigo wa wayan shi ya kasa ɗaga yasa likita ya kamshi ya zaunar da shi ga kiran Eshan yana ta shigowa ya kasa ɗagawa ganin kiran na yawa yasa ya kashi wayan. Umma tace "nima ina cikin yar damuwa bada yawaba amma zan kawo karshin komai." Ladidi tace "me ya faru?" Umma tace wancan shigiyar yarinyar ce Kalil yace ya ganta da wani wajan sana'a." nan Umma tafaɗa ma Ladid abin da ya faru. Ladidi tace "ai dama ta mutu kowa ya huta." Umma tace "ai ko a haka taji jiki." Ladidi tace "to yanzu tafiya zakiyi?" Umma tace "zan tafi can garin mu wajan bokan ruwa can zanji aikin shi kamar yan kan wuƙa wajan shi zanje ya min maganin kowa har shi kanshi Abbin zai gane. Eshan hankalin shi ya kasa kwanciya don bai taɓa kiran Abdul yayi mai haka ba anya ba da abin da yake faruwa ba? Yana cikin wanan tunani Ahmad ya shago offic din shi ya na ta sallama bai jiba sai da Ahmad ya taɓashi nan ya ɗago ya kale shi yace "Abokina ina cikin damuwa bansan me ya same Amira ba." Amira ya maimaita cike da mamaki yana kallon Abokin shin yace "wacece Amira kuma nidai ban san ka da wata mace ba?" Eshan yace "dama nace maka idan nadawo zan baka labari." Ahmad "yace inajin ka." nan Eshan ya kwashi komai ya faɗa mashi Ahmad ma yayi mamaki sosai kuma yaji tausayin Amira da Amir. Amira Kam ta rasa gane wace ce ita? dan ko sunan ta bazata iya tunawa ba ita gani take bata san kowa ba amma tana ƙoƙarin tuna wani abun sai ta kasa. Mom tana ta murna saura kwana goma a gama azumi ko ta samu taje wajan boka dan tana jin haushi yanda yusurah ma bata damu da ita ba da ta fara mata magana sai ta fara mata wa'azi gashi kuma tace ita yanzu bata son Eshan ita kuma Mom ta dage dole sai Yusurah ta aure shi ko zatayi yawo bakaya. Amir bayan ya farka daga bacci Dr Habib yasa shi yaci abinci yashi magani. Amir yace "Ni wajan yaya za je." fin Amira Dr Habib ya rakashi yana shiga ya ruga wajin Amira ta Kama kanta kamar zata yi magana. *DAFIN ZUCIYA* Bisimilahi Rahamanur Rahimin Page 24 ★★★ Umma sun rabu da Ladidi akan idan ta ta samu sauƙi za taje wajen bokan da kanta. Daga nan Umma na fita daga gidan Ladidi kai tsaye inda zata hau motar garinsu ta nufa. Abbi kam hankalin sa ya kasa kwanciya gashi ya rasa yanda zai yi ya faɗa ma Ammi idan ta sani wani hali zata shiga? wanne kallo kuma zata yi masa.? Abdul kuwa dan ya kwantar ma da Eshan hankalinsa yasa shi ya ƙira shi ƙira ɗaya ya ɗaga. Yana ɗagawa ya fara tambayan shi ina Amira wani hali take ciki? Abdul yace "kwantar da hankalin ka tana lafiya ta samu bacci" Ajiyar zuciya Eshan yayi yace" "To ya ƙarfin jiki?." Wani ɗan numfashi Abdul yayi kafin yace "Alhamdulilahi taji sauƙi sosai So ka kwantar da hankalinka In Sha ALLAH babu abinda zai faru." Aliyu Haydar yau dai haka nan yaji yana son yau ya maida amsa yana so ya san wacece wannan meyasa takiyi yi mai wanan message?. Yusurah tana zaune taji shigowan saƙo tana dubawa taga number Aliyu Haidar ce Dan haka gaban ta yana faɗuwa ta duba taga an rubuta wacece ke? Meye dalilin ki na ƙirana?... Wani murmushi Yusurah ta saki tare da gyara kwanciyar ta ta rubuta masa zaka sani ne amma ba yanzu ba. Umma ta isa Garin Zamfara lafiya kai tsaye gidan su ta wuce. Tana zuwa mahaifiyarta ta tmbayeta me yake faruwa ta ganta haka? Daya ke Umman halin Mahaifiyar ta ta ɗauko bata ɓata loƙaci ba ta faɗa ma ta abinda ya faru. mai makon tayi mata nasiha sai ta ƙara zugata. Amira tana so ta tuna wani abu amma ta ka sa. Amir ce wa yake "Dan Allah ƴar Uwata karki ce kin man tani karkice baki san ni ba." Haka yake ta sambatu kamar wanda baya cikin haiyacin shi. Ganin hakan yasa Dr Habib yazo ya kama shi ya fita dashi yana bashi haƙuri. Amira suna fita ta fashe da kuka tana tausayin kanta bata san me ya same ta ba amma ita tanajin ta manta wasu abubuwa masu mahimmanci a cikin rayuwarta. Abbi Yana cikin tunanin ta yanda zai sanar ma Ammi dai-dai loƙacin ƙiran Ammin ke shigowa wayarsa Wani kalan muguwar buga yaji zuciyarsa tayi masa kasa ɗaga ƙiran ya yi. Ammi kam ganin bai ɗaga ƙiran ba yasa ta ƙara ɗaga hankalinta, hakan yana nuna mata cewar da abinda yake faruwa kenan lallai akwai abinda yake faruwa kenan. Sai da tayi ƙira uku kafin Abbi ya ɗaga jiki a matuƙar sanyaye. Ammi na ganin ya ɗaga ƙiran ta fesar da wani numfashi kafin a hankali tace "Ya yara na fatan suna lafiya dan haka kawai naji jikina na bani da abinda yake faruwa dasu ka faɗa min suna lafiya ko akasin hakan?" Ɗan sharce gumin daya feso masa Abbi yayi kafin yayi ƙarfin halin furta. "Haba Aisha babu ko gaisuwa sai a kama tambayan yara kuma?" Sai loƙacin Ammin ta tuna da cewar basu gaisa ba duk da Abbi Yana ɓoye damuwan shi sai da Ammi ta gane tace "Ina yarana?" Haka kawai Abbi ya samu kanshi da ce ma ta suna lafiya kai tsaye tace "Ka haɗani dasu to!" Kai tsaye yace da ita "Bana gida idan na koma zan haɗa ku" Haka suka yi sallama ba don Ammi ta yarda da abinda Abbi ya faɗa mata ba. Eshan wani mafarki yayi wanda ya tada mai hankali a firgice ya tashi bakinsa ɗauke da addu'a sai kawai ya tashi ya shiga bayi ya yi alwala ya dawo ya tada sallah, sai da yayi raka'a takwas sanan ya dakata kafin yayi addu'a sosai wanda wayan cin addu'ar akan Amira ce yayi ta. Ladidi kuwa tana ta samun sauƙi a hankali gobe za a kwance ƙafar ma . Amarya kam tana abinda ya dace dan ita tace bata yi yi ma Ladidi abin da take mata ba idan tayi abinci tana bata. Eshan bayan ya gama sallah ya koma ya kwanta amma bacci ya ka sa zuwa. *BY Fatima Binta Hussain ☑️* DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Binta Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Page 25 ✨✨✨ Eshan tunda safe ya ya shirya koma wa Abuja. Ogan shi ya kirashi yace yayi hakuri da tafia akwai wani aiki mai mahimmanci babu yadda ya iya haka ya haƙura. Ladidi yau an kwance ƙafa amma ance ta fara tafiya da sanda Amma dan bala'i ganin babu kowa agidan Mijin su ya fita aiki ita kuma Amarya taje kunshi. Haka yasa Ladidi ta kama hanyar gidan boka tana cikin tafiya tayi nisa cikin tunani har batasan tana Tsakiyar titi ba Sai ji ta yi anyi sama da ita Abbi tunda suka yi waya da Ammi sai hankalinsa ya ƙara tashi shi da kanshi yasan be ma Ammi adalci ba. Abdul yana cikin damuwa dawowar Eshan dan harga Allah shi baya son yazo yaga halin da amira take ciki amma bai da yanda zaiyi. Yana cikin tunanin sai ga kiran Eshan bayan ya ɗaga suka gaisa Eshan yake mai bayani game da aikin da ya hanashi dawowa. Ladidi wani me adaidai ta sahu ne ya bigita kuma shi bada sani yayi ba yanata mata hon amma bata jiba. Kuma birkin shi yaki yai aiki ganin ya bige wata mata yasa shi fitowa cikin tashin hankali. Yace "ta hau ya kaita inda zata." tace "takusa zuwa ya barshi." Ladidi har ga Allah tana jin zafi Bama kamar ƙafarta da aka gyara amma baza ta iya fasa zuwa wajan boka ba Amira tana cikin kuka Abdul ya shigo tana ganin shi ta kama kanta sai tayi kamar zata tuna wani abun sai ta ka sa. Likitan da yake kula da ita ganin haka yace "idan tana wannan abun insha Allah zata iya dawo wa dai-dai a kowani lokaci." Abbi bai san abinda yake faruwa ba dan yaji ya duba Umma da yaran ta ta tafi ko ta barsu. Yana zuwa gidan yaga a kulle amma da alamar mutum a ciki gidan hakan yasa bugawa. Ladidi tana tafiya tana hutawa har ta isa gidan boka, Tana shiga yaita binta da wani mayen kallo, Bayan sun gaisa yace "nasan me yake tafe dake amma ki sani wanan lokacin bani zan yi aiki da keba Aljani tugudidi ne zai yi amfani dake kuma ta baya zai ne meki." Ladidi tayi shuru tana tunanin yanzu da Aljani zata kwanta anya zata iya kuwa. Abin yana tsaye yaji ana cewa waye yace shine jin Muryar shi yasa yaran suka ɓude kofan ya shiga. Abbi ya tambaye yaran ina Umma? cikin rashin tarbiya babban yace "baka koritaba kuma zakazo kana tambayan mu." Akam Abbi ya Kama yaron da duka sai da yayi mai dukan tsiya sanan ya barshi. Cikin ƙunar zuciya abbi ya fara magana ba zan dau rashin tarbiyar da uwar ku take koya makuba saina gyara maku zama. Hankali Ammi fa ya kasa kwanciya ta yanke shawarar tafiya Abuja bada sanin kowa ba. Please share and comment BY FATIMA BINTU HUSSEIN✨✨✨ https://chat.whatsapp.com/Gvh8Kfitxaw0Qwme0hezcZ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Page 26 Bisimilahi Rahamanur Rahimin "Ladidi ganin tana so burin ta ya cika ya sa ta amincema Boka. Abinda bata sa niba ba Al'jani ne zai sadu da itaba Boka ne zai sadu da ita. Amira Kam ta ƙara zama abin tausayi dan yanzuma ko abinci bata ci saita ta fama da ita bata iya yin komai sai kuka. Hakan ya ƙarasa Abbi da Amir cikin matsananciyar damuwa. Umma tunda suke tafiya cikin dajin basuga kowa ba sunyi tafiya sosai kafin suka isa wata buka da ke saman wani tsauni.. Shi kuma wannan Bokan ƙa'idar shi shine a shiga da tsalan kwadi. Suna shiga wani kalan ɗoyi ya bugi hancin su da sauri Umma ta tushi hancin ta saboda wannan warin. Wata gigitarciyar tsawa aka daka masu ana cewa "ku la ananu ku suwaye da zaku shigo Fadar Ƙanin Sheɗan kuna tushi hanci to ku koma inda kuka fito kun ɓatama Sarki rai." Eshan koda suka gama waya da Abdul. Mame ya kira ya "faɗa mata bazai samu zuwa gida sallah ba wani aiki ya riƙe shi Mame tayi mashi addu'a sosai daga nan suka yi sallama. Ya kira Abba shima suka gaisa shima ya faɗa mashi abinda ya riƙe shi. Yau har Farha sai da ya kira suka gaisa take tambayan shi Yaya yaushi zaka dawo yace sai bayan sallah zai dawo yana da aiki ne shiya sa. Yana jin dadi a duk acin da yake cikin family nashi ko sukayi waya. Abdul babu wanda yasa ni ya ba ma likitan da yake kula da amira Ya bashi kuɗi da yawa "yace duk wani abu da za a buƙata ba sai an amshi kuɗi wanja abbi ba adinga aiki da kuɗin da ya bada idan basu isaba ayi mai magana amma yace baya son a faɗa ma kowa shi ya bada kuɗin. Amarya ita kam tana mamakin hali kalar na kishiyarta itafa ta fara zarginta yaza a ce daga kwance ma mutum ƙafa yau ace ya fita tana cikin tunanin nan taji "Muryar Mijin su yana tambayanta ina Ladid ta tafi? tace "nima ban saniba yanzu ta dawo bata gantaba. Malam yace "ance an ganta ta fita tayi bayan unguwar nan. Ita dai amarya tace bata sani ba amma duk inda taje zata dawo. Umma jin abin da aka ce yasa ta faɗin yanzu dan Allah duk tafiyar nan da muka yi sai a ce wani sarki yayi fushi ai ba ayi masu adalci ba wasu gigitatun maruka taji an sauke mata aka ci ga ba da cewa maza ku fita daga nan kada ku ƙara zuwa nan. Suna fita Mama cikin fushi "tace ai gashinan garin iyayin ki kinja mana gashinan ai mun rasa da marmu yanzu sai dai mukoma wajan dayan bokan. Ladidi haka ta cire kayanta ta shiga ɗakin da Boka ya nuna mata. Har ta shiga ta tuna buka yace idan ta shiga ta kwanta kan katifa kuma ta rufe idan ta san kada taga Al'jani idan ta bari ta kanshi zata mutu. Boka yana ganin ta shiga ya kwashi da wata dariya yana ce wa ya ƙi banza ya cire kayan shi ya shiga haka ya nemi Ladidi ta baya. (Waiyazubillah) Suna gama al'fashar Boka yayi sauri ya fita ya maida kayan shi ita Ladidi sai da taci kokan ta me isar ta sanan ta mayar da kayan ta ta fito, Tana fitowa taga Boka sai wata fara'a ya ke mata yace 'yanzu kada ki sake zuwa sai nan da sati ɗaya lokacin anyi sallah. Badan taso ba tafita dan ta so ace ayau za ayima ta aikin ta a gama ama sai wani nan da sati ɗaya. Amira idanta buɗe tana kalon POP Amir ya shigo tana ganin shi tace kainta ya fara juyawa su Abdul dake ɗakin sunata ta kallon ta cikin tausayawa can sukaji da ƙarfi tace Amir!!! BY FATIMA BINTU HUSSEIN✨✨✨ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Page 27 Bisimilahi Rahamanur Rahimin Umma haka suka kama hanyar gida akan bayan sallah sai su koma. Umma suna cikin tafiya cikin' dajin nan ba gida gaba ba gida baya suka fara jin harbi nan hankalinsu ya tashi, Ko ba a faɗa masu ba sun san yan bindiga ne suka shigo gari. Umma ta kalle Mama" tace mun bani ya zamu yi.? mama "tace ma Umma su gudu kafin su ƙaraso dajin suka sun fita dajin' Sun kusa fita dajin aka harbi Mama a kai cikin tashin hankali "Umma take kiran ta ganin ba ta da mafita gashi suna ƙara matsowa kosa dasu yasa Umma ta dauki Mama tana ta nishi. A haka har Allah ya bata iko ta fito bakin titi lokacin mutane sun ji harbi sun fara ɓuyewa. Da kyar Wani mai mota ya taimaka ma Umma yasa mama cikin Mota. jininta yana ta zuba ita Umma ta ɗankwali ta daure wajan dan jinin ya ke zuba. a haka suka isa asibiti suna zuwa aka amshi ta amma ganin abin babba ne yasa suka ƙi amsar ta dole sai da yan sanda. shikuma "mutumin da ya kawoso yace ba zai iya ba da taimaka masu yayi zai tafi gida kafin yan' bindiga su ƙarasa shigowa cikin gari. nan fa hankalin mutanan asibiti ya tashi jin an ambaci yan' bindiga. Abdul jin Amira ta kira sunan Amir yasa suka isa inda take. Likita" tace Alhamdulilah ta fara tuna wani abun yanzu a hankali za tai ta tunawa." Amir yace "Amira." ta ɗago ta kalle shi Likita tace "kin san shi?. Tayi shuru kamar mai tunani can kuma ta kama hanun Amir ta zaunar da shi kusa da ita. Likita ta ƙara tambayan ta waye shi?. Sai tayi shiru Likita tace "kar a dameta a hankali za tai ta tunawa har ta dawo dai-dai amma yana da kyau a samo mata wani abu mai mahimmanci a rayuwarta She ma zai bada gudum muwa wajan da wo wan ta dai-dai." Abbi cike da jin haushin kalar tarbiyar yaran Umma haka ya dafa abinci yasa masu sukaci yace sutafi su kwan ta su refe ɗakin danshi ba a nan zai ƙwana ba suna so suce baza su iya kwana su kaɗai ba suna tsoron Abbi. Abbi Kam Bai wani damu da halin da suka shiga ba yasa ma falon kwaɗo yayi masu addu'a ya fita. ƙafan waje ma sai da yasa mata ƙwado sanan ya kama hanyar asibiti. Yayi mamakin ganin Abdul da suka gaisa Abbi "ya ke tambayan shi bai gane shi ba?. Abdul "ya faɗa mashi komai tun daga zuwan su da Eshan. Abbi yayi mamaki sosai dan bai taɓa sani ba sai yanzu yake tabbatar wa da su Amira suna cikin wani hali ace har wani zai zo wajan ta bata taɓa bashi labari ba. Gaskiya yayi sake da har yaranshi suka shiga wannan halin wasu abubuwan ma bai san suna faruwa ba kuma yasan a matsayin shi na mahaifinsu shi Yaka ma ta ya basu kulawa tunda mahaifiyarsu bata kusa. Yasa inda suna tare da mahaifiyar su ko ƴan uwansu komai ya faru zasu faɗa ma wani da ga cikin su. Abbi yace "Ma sha Allah to ina shi Eshan din?" Abdul yace "yana wajian aiki yanzu haka ma bai san halin da Amira ta ke ciki ba na ɓoye mashi dan kada ya bar aikin ya taho." Abbi yace "idan ya dawo ina son ganin shi kai kuma Allah ya saka maka da a'lkairi na gode." Abdul yace "babu komai Baba ai su Amira ƙanenan mu ne." Nan yake faɗa mashi abinda ya faru da abinda Likita tace. Abbi yaji daɗi sosai har sai da yayi sujadar shukur jin Amira ta fara dawowa dai-dai. Ganin Abbi ya dawo yasa Abdul yayi mai sallama ya tafi. Ladidi tana tafiya ƙasanta ya na mata zafi gashi inda mai adaidaitasahu ya bigita yana mata zafi. Tana tafiya tana gwale ƙafa' fu a haka har ta iso gida ganin kallon da Amarya take mata yasa ta tsargo kar dai ace ta san abinda ya ke faruwa? Umma da kyar aka amshi Mama tana zaman jira afito da Mama. Tana ganin wani likita ya fito yasa ta nufe shi tana tambayanshi ya mai jiki. Yace mata sai dai haƙuri Allah yayi mata rasuwa DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Binta Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Bisimilahi Rahamanur Rahimin Page 28 ✨✨✨ Yusurah duk tasa kanta a damuwa ga kaunar Haidar da isheta itafa idan zai yarda ya sota zata haƙuri da karatun ta aure shi. Mom hankalin' ta ya ɗan kwanta ganin kishiyar ta bata ita take ba. Kuma ta kyautata mata tana bata girman ta a matsayin ta na uwar gida amma Mom ba shine ga bantaba Dan da anyi sallah jibi washa gari zata koma Nijar. Aliyu Haidar anta shirye shiryen sallah yayi ma mama dinkuna ga kaji ya siyo wainda za a yi amfani da su kuma ya dauko ma Maman shi yan' aiki. Yanzu da anyi sallah ya keso yaje ya nemo family din Baban shi. Duk da yasan bason shi suke ba amma zai je ya nemo su. Daddy yanzu kusan komai nashi ya dau ra Aliyu akan komai nashi koma ya yar da dashi shiyasa baya shaku a kanshi. Ladidi ganin kallon da Amarya take ma ta yasa tayi sauri ta shige ɗakin ta tana sauki ajiyan zuciyar. Amarya ganin ta shiga ɗaki tayi dariya tace a juri zuwa rafi wata rana tulu zai fashi. Abbi dama shine yake kwana a asibiti. Gashi gobe sallah yana fita yaji kasuwa yayi masu siyaiyan kayan sallah ya saima Amira da Amir wasu kayan dan yaga kayan da Umma ta saya masu. Daga kasuwa gidan wata mata ya wuce warda ta ta dade ba yi masu aiki yaji ya nemi alfarma tazo ta zauna da yaran shi. Matar bata iya yi ma Abbi musu saboda bazata manta halacin sa garita ba tace mai Tom ba matsala. Dama mijin ta ya rasu tana da yara kuma Abbi yace "zata iya tahu wa da wasu daga cikin ya' yan nata ta dauke yaran ta guda biyu suka tafi gidan Abbi." Abbi na kaita gida ya koma asibiti san da yaje ya iske Likita a ɗakin suka gaisa ya basa sallama yace bayan sallah su dawo tunda jikin da sauƙi. Umma wani razanane ihu' tayi jin ance Maman ta ta mutum mutane nata bata haƙuri, sai ga wani Babban Likita ya zo ya shiga ɗakin da Mama take yana zuwa ya gane bata mutu ba tashiga duguwan suma ne ya bata taimakon da zai iya ya ce a chanza mata ɗaki ana fitowa da ita Umma ta ruga tayi wajan ta wata Likita tace ma ta bata mutu ba tashiga duguwan suma ne. Eshan ya kira "Abdul yace ya haɗa shi da Amira indai da gaske yake tana lafiya dan ya yarda Amira ba lafiya take ba dan da abinda ake ɓoye mai"? jin tambayan da Eshan yayi mai ya bazata "yace tana fa lafiya yau banje wajinta ba." Eshan "yace ɓoyemin da kakeyi baya da amfani ka faɗa min me yake faruwa?" Abdul ganin baya da mafita yasa yace" kayi haƙuri na ɓuyema Amira ta manta komai da kowa." Wani bugu da https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 𝐵𝑖𝑠𝑖𝑚𝑖𝑙𝑎ℎ𝑖 𝑅𝑎ℎ𝑎𝑚𝑎𝑛𝑢𝑟 𝑅𝑎ℎ𝑖𝑚 𝙿𝚊𝚐𝚎 29 ✨✨✨ Amira an salame su daga asibiti suka wuce gida duk da bako wa take yarda da shi ba sai Amir Abbi ma ba wani sosai take yarda da shi ba. Eshan wani wawan bugu ya kaima taiburun gless da ke gaban shi cikin ɗaga murya ya fara magana. Me yasa ka ɓuye min ashi baka da hankali shi ya sa hankalina ya ƙi kwanciya ni nasan da abin da ke damun ta. Jin yanda yake ta faɗa yasa Abdul ce wa "kayi haƙuri ba dan komai na ɓoyema bana so hankalin ka ya tashi ka kasa aiki shi yasa amma yanzu ma taji sauƙi tunda ta na magana da Amir ance ko wani lokaci zata iya dawo wa daidai." Eshan yace kana nufin in ta Zama har sai ta dawo daidai ke nan to ayau zan dawo. Ladidi saboda yarda kasan ta ke mata zafi yasa ta shiga cikin ruwan saboda azaban da kasan ta ke mata tana shiga ruwan zafi wani ihu ta saki wanda sai da Amarya taji amma tai ma ta banza ta nuna ma bata san tana gidan ba. Sai da Ladidi tayi ruwan zafi ya kai biyar sanan ta haƙura duk da haka tana jin zafi har ta fara tunan ko dai taji cewo a wajan ne gashi Boka ya ce sai yayi sau goma kafin burin ta ya cika anya bazata haƙura ba idan ta tuna abubuwan da tayi sai taga wanan ba komai bane ba tunda tana azumi taji tayi zuna meye bazatayi ba Umma sun koma ɗakin da aka chanza masu inda wani Likita ya ƙara duba Mama yace "ko da ta farka zai yi wuya ta farka cikin hankalinta dan bulet din ya taɓa ƙwaƙwalwan ta kuma idan aka samu kalar haka yawan ce mutum haukace wa yake yi nan fa hankalin Umma ya ƙara tashi tana mai dana sanin zuwan su wajan." Ammi da ta faɗa ma mahaifiyarta zata yi tafiya zataji ta duba yaran ta don hankalin ta ya kasa kwanciya Inna ta hanata zuwa tace gwara ta tura Babban Yayan mu yace da anyi sallah da kwana ɗaya zai tafi. Eshan Ahmad ya kira ya faɗa mashi halin da Amira ke ciki shima Ahmad ya bashi haƙuri ya bari su gama aiki amma yaki haƙura. Kusan ƙarfi biyar da rabi yaje airport yayi sa a yana zuwa yasa mu jirgin da zai tashi ƙarfi 6:00pm nan ya zauna har lukaci yayi suka tashi. Amira yanzu tana samun kulawa wajin Mama mairo tana kula da ita sosai kuma hakan yayi ma Abbi daɗi. Yau aka ga watan Sallah kowa wani Musulmi Babba da yara suna murna da ganin watan Sallah ƙarama. Ladidi yanzu ta rage jin zafi sai ƙai ƙayi da take ji ga wani ruwa mai wari yana fita daga kasan ta hankali ya tashi to meye wanan kar dai ace ta kwashi wata cuta.? Eshan karfe 7:00 pm jirgin su ya sauka a airport din Abuja Abdul ne yazo ya dau ke shi. Suna fara tafiya Eshan yace "ya kai shi wajan Amira." Abdul yace "dare yayi ka bari sai da safe sai muje." Eshan yace "idan bazaka kai ni in gantaba sau ke ni anan na samu wanda zai kaini." 𝑫𝑨𝑭𝑰𝑵 𝒁𝑼𝑪𝑰𝒀𝑨 https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 𝑩𝒚 𝑭𝒂𝒕𝒊𝒎𝒂 𝑩𝒊𝒏𝒕𝒖 𝑯𝒖𝒔𝒔𝒊𝒏✨✨✨ 𝑩𝒊𝒔𝒊𝒎𝒊𝒍𝒂𝒉𝒊 𝑹𝒂𝒉𝒂𝒎𝒏𝒖𝒓 𝑹𝒂𝒉𝒊𝒎 𝑝𝑎𝑔𝑒 30 Amira tana ta samun sauƙi sai muce Alhamdulilah dan yanzu tana yarda da mutane sosai dan yanzu ta gane Abbi. Eshan haka suka tafi gidan su Amira. Amira suna zaune ita dasu Amir su suna fira ita kuma tayi shuru hakanan taji gaban ta yana faɗuwa. Umma hakan yasa ta kira yan uwan su ta fara faɗa masu abinda ya faru kowa sai ya tambaye ta garin ya haka ta faru.?? Ina suka ji da har aka harbe ta saboda inda yan bindigan suka kai hari sun sab daji ne mai haɗari to me ya kai su.?? Eshan san da suka isa ƙofar gidan su Amira suka iske Abbi a waje yana waya sai da suka tsaya ya gama wayan, san nan suka gaisa bayan sun gaisa suka tambaye shi me jiki.?? Yace "me jiki taji sauƙi Alhamdulilah." Suka tambaya ko zasu iya ganin ta.??? Abbi yace "su shiga ciki." Amira suna zaune kamar ɗazu su suna fira ita kuma ta yi shiru. Sallama suka ji ana yi wanda wannan Sallaman da aka yi yasa gaban Amira ya faɗi. da gudu Amir ya tafi ya rungume su yana cewa "Yaya Eshan Yaya Abdul kwana biyu kun manta da mu ko." Eshan yace "sorry Brother bamu manta da kuba aiki ne yayi mana yawa amma yanzu gamu." Amir yana dariya yace "Tom shikinan tunda ga ku kunzo." Abdul ya tambaye shi yace "ina Amira?" yace 'ga tacan tun ɗazu tayi shuru muna mata magana tayi mana shuru bamu san me yake damunta ba yanzu bata son magana.?? Eshan tana ina.?? Amir yace "gata can." Abbi da yake bayan su yana Kallon su yana ta murmushi "yace ma Amir kaga Yayun ka ka manta da dani ko.?? Amir yayi dariya yace "a'a Abbi." Abbi yace "su shiga ciki." suka shiga da sallama Amira na jin sallaman tayi saurin ɗagowa suka haɗa ido da Eshan wanda tunda suka shigo yake kallon ta tabbas ta rame sosai ta kuma yi haske shi sai yaga hakan ma tafi kyau. Ladid abu sai gaba yake yi gashi Malam yace "kada ta ƙara fita bada izinin shi ba gashi azaba ta fara isan ta ga dare nayi ita kam taga ta kanta ya zatayi yanzu.?? gaskiya dole gobe tafita taji asibiti a duba lafiyar ta. Mom tana jin anga wata ta fara shirin tafiya wajan boka Nijar dan ƙawar ta da zasu je tare ta dawo jiya dan haka tare zasu tafi. Yusurah yan zu duk wata damuwar ta ta koma kan Aliyu Haydar gashi ita yanzu zaman Gidan ya ishe ta tana so itama tayi aure. Gashi bata da wani wanda zatace tana so duk wa inda ke zuwa wajan ta bada aure suke zuwa ba wasu suna zuwane dan su lalata mata rayuwa suke zuwa ita kuma bazata iya barin a lalata mata rayuwa ba kamar yarda yan matan yan zu suke yi suna ganin shine wayewa. Amira ganin kallon da yake matane yasata ta tashi zata shiga ɗaki Abdul yace haba Amira ba gaisuwa. Ta tsaya ita bata juyi ita bata ci ga ba da tafiya ba dan wani kalan ciwo kanta ke mata. Abbi yace "Amira ba magana ake maki ba?" Zata fara magana ke nan ta faɗi tana riƙe da kanta tana am batan Ammi kizo ki duke ni wallahi Umma zata kashi ni. Jin abinda take cewa yasa Abbi yin hamdala harda su Eshan din. Abbi yace "Amira addu'a zaki yi ba wannan surutan ba." Amira tace wallahi Abbi nagaji da wahalan nan ka mai damu wajin Ammin mu da yan uwan mu zan ci ga ba da zama a nan ba. Amir ganin halin da ta shiga yasa shi ya taso ya kamata ya ce "Yaya kin manta kece kike ce wa wannan kaddarar muce meya sa bazaki yi haƙuri mu ida cinyewa kaddarar mu ba nasan Abin da cewo mu maida komai na mu ga Allah kamar kullum yarda muka saba." Amira ta ƙara fashiwa da kuka ta kama Amir "tana cewa ban manta ba Amir na gaji da wahalan da mu ke sha a gidan Mahaifinmu an maida mu marasa gata bamuda galihu kana ganin Abbi Bai damu damu ba sai mu kwana mu wuni bamu ciba amma Abbi Bai taɓa tambayan mu ba? Tacigaba dacewa kana tunanin inda Ammi nan zamu shiga wannan halin.? Amir yace "a'a ki yi haƙuri in sha Allah komai ya kusa zuwa ƙarshi.' Allah sarki idon shi yayi jajur kamar zasu yi aman wuta shima Abdul hakane dan shi baya da karfin zuciya abu kaɗan ke sa shi kuka wata kalar tsanar Ummace ta darsu a zukatan su. Umma mutane sun fara cika asibiti wasu na waje wasu na cikin ɗakin Umma na zaune kan gadon kusa da Mama. Mama ta farka ta fara tuna ma kansu asiri. 𝐃𝐀𝐅𝐈𝐍 𝐙𝐔𝐂𝐈𝐘𝐀 ✏️𝐵𝑌 𝐹𝐴𝑇𝐼𝑀𝐴 𝐵𝐼𝑁𝑇𝑈 𝐻𝑈𝑆𝑆𝐼𝑁✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 𝑃𝑎𝑔𝑒 31 ✨✨✨ Abbi shima ya kasa jure halin da ya ga yaransa a ciki kawai sai yaje ya rungume su shima ya mai basu haƙuri. Da ƙyar Amira tayi shuru, Abbi ya ce "kin gane kowa daga cikin nan."? ta ɗaga kai "tace amma ita ya kai ta wajin Ammi." "yace to in sha Allah bayan sallah zai kaisu" "Eshan yace "to kanwata bari mu tafi kinga dare yayi yanzu zamu dawo gobe." kai kawai ta ɗaga masu tana mamakin ya aka yi suka zo gidan su ita batan san me yake faruwaba." Amir ya kama mata hannu suka shiga cikin ɗakin su tare da Mama mairo. Suna shiga suka kwanta amma bacci yaki zuwar ma Amira da Amir. Amir ya kalleta "yace Yaya tunda na ƙasa baccin bari nayi Alwala nayi nafila na gode ma Allah da yabaki lafiya cikin lokaci." Amira ta kalle shi tace "wai me ya sameni ne?" "Yace muje muyi nafila mu gode ma Allah da ya baki lafiya sai na baki labarin komai da ya faru." Haka suka je suka yo Alwala suka yi nafila raka'a takwas sun daɗe sun Addu'a sanan suka tashi kowa ya hau kan katifar shi da Abbi ya sa an kawo masu katifu. Suna kwanciya Amira "tace ina jinka. Amir "yace tunda Umma ta buga maki katako kika suma bayani an kai ki asibiti akace kin manta komai naki muka shiga tashin hankali nan dai yaba ta labarin komai da ya faru a asibiti da yarda Abdul yai ta zuwa yana kula da ita har zuwa yanzu da suka zo gidan da yarda ta dawo daidai. Mama Asabe tana jin su tayi kuka sosai amma su Amira basu san batayi bacci ba. Mama Asabe a zuciyar ta tana tunanin wasu matan uban marasa imani haka su basu tunan yanda rayuwa zata iya juyawa ita abin da ya bata mamaki wai Ummace da wannan halin matar da idan ka ganta baza ka taɓa ce wa zata iya yin wannan abin ba. Umma "tace haba Mama meye haka kiyi shuru mana." Mama ta buge ta tana cewa "nice na kashe Alhaji nice nasa mota taje ta buge shi wajan bokan kan bishiya naje shine ya taimaka min wallahi nice nayi ma Hadiza asiri nice." Yau take sallah kowa ya ɗau wanka da Babba da Yaro da mai tsafta da ƙazami. Amira sun shirya cikin tsadaddun yan kantin da Abbi ya sai masu tare da yaran Umma dan suma yanzu sun fara son Yan uwan su bayan sun gama shirin suka tafi masalaci. Eshan shida Abdul sun dau wankan su cikin wata bugagiyar shadda Wada ta amsa sunan ta shada fara ce kal an masu aiki kalar na sarauta har da malun malun kamshi kawai ke tashi humm ba a magana. Abdul ya kalle Eshan yace "kamata yayi ace Amira ce ta fara ganin wannan wankan naka." wata uwar harara ya makamai sai ji suka yi Farha nace wa "Yaya Abdul Auntyn muce Amirar dan Allah ka kaini wajan ta." Eshan yace "baza kije ki dame ta ba dan beby ta bata son wahala Abba dake bakin ƙofa yana kallon su yace "Muhammad kaci gidan ku mara kunya." Umma Mutanan dake ciki ɗakin suka ce kada ta damu ai ba a daukar maganan mara hankali wannan maganan ta ɓata mata rai jin ance ma Maman ta mara hankali. Kowa yayi shuru yana sauraro abinda Mama ke cewa. A lokacin wani ya shigo cikin ɗakin wanda yasa mutanan ɗakin tashi tsaye cikin tashin hankali. 𝑀𝑅𝑆 𝑊𝑅𝐼𝑇𝐸𝑅 𝒄𝒆 ✨✨✨ DAFIN ZUCIYA ✏️By Fatima Binta Hussain✏️ https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Bisimilahi Rahamanur Rahim Page 32 ✨✨✨✨ Eshan jin abin da Abba ya ce ya sa shi yin ƙasa da kai ya na sosa ƙeya. Farha tace "Ai kam sai na faɗa ma Mame ince ɗanta ya zurma love." tana gama faɗa haka ta ruga ta shiga ɗakin Mami tana dariya. Amira bayan kowa ya gama shiryawa suka fito suka kama hanyan masalaci suna tafiya suna kabbara. 𝑨𝒍𝒍𝒂𝒉𝒖 𝑨𝒌𝒃𝒂𝒓 𝒌𝒂𝒃𝒊𝒓𝒂 𝒘𝒂𝒍 𝒉𝒂𝒎𝒅𝒖𝒍𝒊𝒍𝒂𝒉𝒊 𝒌𝒂𝒔𝒊𝒓𝒂 𝒘𝒂𝒔𝒖𝒃𝒖 𝒉𝒂𝒏𝒂𝒍𝒍𝒂𝒉𝒊 𝒃𝒖𝒒𝒖 𝒓𝒂𝒕𝒂𝒏 𝒘𝒂 𝒂𝒔𝒊𝒓𝒂 𝒍𝒂𝒊𝒍𝒂𝒉 𝒉𝒂𝒊𝒍𝒂 𝒂𝒏𝒕 𝑨𝒍𝒍𝒂𝒉𝒖 𝒂𝒌𝒘𝒃𝒂𝒓 𝑨𝒍𝒍𝒂𝒉𝒖 𝑨𝒌𝒃𝒂𝒓 𝒘𝒂𝒍𝒊𝒍𝒂𝒉𝒍𝒂𝒉 𝒉𝒂𝒎 𝑨𝒍𝒍𝒂𝒉𝒖 𝑨𝒌𝒃𝒂𝒓 𝑨𝒍𝒍𝒂𝒉𝒖 𝒂𝒌𝒃𝒂𝒓 𝑳𝒂𝒊𝒍𝒂 𝒉𝒂𝒊𝒍𝒂𝒍𝒂. Suna tafiya suna yi har suka isa masallaci suka samu waje suka zauna suna jin huɗuba kafin a gabatar da sallar edi. Umma ita ma ganin wanda ya shigo ne ya tada mata hankali cikin fitar hankali tace "Mansur!" Shi kam wanda aka kira da Mansur wani Murmushin gifan baki yayi yace "tabbas ban mutu ba kuma shima Baba bai mutu ba." Duk yarda Umma da take son ta ɓoye abin da ke san fita daga zuciyar ta tace "Allah me iko mu ai munyi tunanin kun mutu jin ance ba a ga gawar ku ba".? Yace "kema bakiji me ki ka ce ba cewa ki ka yi ance." Yaci gaba da cewa "anso a hallaka rayuwar mu nida mahaifina amma Allah bai yi." Yace "mutane na bani mamaki da suke man tawa da Allah kada ku manta koda duk mutanan duniya zasu haɗu dan su wulaƙan taka wlh idan Allah bai yarda ba bazaka taɓa wulaƙan taba haka zalika koda mutanan duniya zasu taru dansu azurtaka idan Allah bai nufa ba baza ka taɓa zama ba". Kowa da ke ɗakin jikin shi yayi sanyi banda Umma da tayi zuru zuru da ita.. Mama kam haukan ta ƙaruwa yayi ma ganin dara yayi yasa duk kowa ya tashi ya tafi aka bar Umma kaɗai da Mama. Umma ta yanke shawaran kiran Abbi ta bashi haƙuri dan ita baza ta zauna da Mama tana masu tune tune gwara ta tafi idan komai ya daidai ta ta dawo. Eshan daga masalaci suka koma gida zawa yamma zasu ji wajin Amira yace "Farha ta shirya za aji da ita." Mom ita kowa na murnar sallah amma ita bata ita take ba. Ladidi ko masalaci bata samu damar zuwa ba saboda ciwo ya ishe ta. Ganin kowa ya tafi masalaci yasa ita kuma ta tafi asibiti. Abbi bayan sun dawo masalaci Abokansa sun zo gida dama haka suke yi duk shekara gidan Abbi ake zuwa daga masalaci sai anci ansha yau ma hakan ta kasance suna cikin cin abinci yaga kiran Umma ganin kiran ta ya bashi mamaki me ta kira tayi mashi. Bayan ya ɗaga wayan suka gaisa ta bashi haƙuri akan abinda ya faru da nuna ladama akai. Ganin haka yasa Abbi yace "ta shirya ta dawo gobe". Umma ita tunda tayi mai daɗin baki ya haƙura bazata kai gobe ba a yau zata bar garinsu. Ladidi wani Likita ba musulmi bane ba tayi mai bayanin abin da ke damun ta Likitan ya kalle ta da mamaki dan jin bayanin da tayi mashi. Yace mata wata cuta ce ake kamuwa da ita ta hanyar yin jima'i ta baya da kuma cututuka yace idan bata bi a hankali ba gabanta zai iya ruɓe wa. Sosai hankali ta ya tashi jin abin da yace nan ya bata shawarwari da abubuwan da zata yi. Sanda ta dawo gida suma Duk sun dawo daga masalaci. Tashiga gidan da salama Amarya dake zuba ma ɓaki abinci tace "a'a ina kika shiga ne inata jiranki kidawo mu yi aiki gashi har na gama". Ladidi tace ta "biya gidan wata ƙawarta ne". Amarya tace "kodai kinji asibiti" jin hakan yasa gaban Ladidi faɗuwa. By Fatima Bintu hussin DAFIN ZUCIYA By Fatima Binta Hussain https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Bisimilahi Rahamanur Rahimin Page 33 Eshan sun tafi gidan su Amira su uku dashi da Abdul sai Farha. Suna zuwa suka iske Amir yafito zai saiyo ruwa ya tsaya suka gaisa ya rakasu har ciki gida dama Abbi yana nan amma Abokansa sun tafi suka shiga ɗakin Abbi suka gaisa Abbin yasa aka kawo masu abinci da ruwa da lemuka suka zauna suka kwashi gara. Farha ce tace to "wai ina auntyn ban gantaba". Ladidi tunda tashiga ɗaki bata ƙara fituwa ba tana ta fama da azaban cewo gashi tana so ta koma wajin boka. Mom yau ta bar gidan ta tafi gidan ƙawarta warda zasu yi tafiya tare. Yusurah yau zasu haɗu da Aliyu Haidar jiya ya tura mata message yace yana so su haɗu. Umma ta kamo hanya zata dawo Abuja sun ma kusa isowa ta kira Abbi ta faɗa mashi suna hanya sun kusa isowa. Shi kuma Abbi ya shirya ma dawowar ta dan yanzu dai-dai yake da ita. Aliyu Haydar Allah sarki ma harkurci mawadaci fanshon Baban shi ya fito yaje ya amsa ya sai ma su gida babba wanda harda sashin shi dan idan yayi aure nan gidan zai tare da matar shi ya saya masu kayan abinci kayan sawa duk wani abu na ɓuƙata ya sai masu. Harda ragowa dayaba ma Mama kuɗi tace ya saya mota ko ya rage wasu wahal wahalun yaji shida Abokin Uzaifa suka sayo muta kirar Mercedes Benz. Amira tana zaune a ɗaki tana kwaliya zasu fita unguwa itada ƙawarta Hafsat sunyi kyau sosai Amir ne ya shugo ɗakin yace "idan kin gama ga su Yaya Eshan cen sun zo harda wata". Amira tace "to yaushe suka zo ai bansani". yace "to idan kin gama suna falon Abbi". Amir na fita Hafsat tace "kace yau nazo da sa'a zan haɗu da wanan Yayan naki". Amira tace "ai kam dai zaki ganshi". Hafsat tace "anya Amira ba son ki yake ba"? Amira tace "a'a wani kalan so kuma no badai niba ba sona yake ba haɗuwar jini ne". Hafsat tace "haka kike gani ko tace haɗuwar jini na zama soyyaiya haka zalika abota tana zama soyyaiya so bawani abu bane dan yace yana sonki". Amira dai bata yarda ba daga haka suka fito zuwa falon Abbi. Ladidi babu abin da take yi sai shiga ruwan zafi ta yanke shawarar gwara ta koma Asibiti ko zata samu wani Likitan ya duba ta dan tana ganin bayanin wancan ƙarya ne kuma magunguna da ya bata basu mata komai sai ƙara mata azaba. Amira da salama ta shiga falon tana salama su duka suka amsa mata salama shi kam gogan sai photo daya ke ta mata babu wanda ya sani. Farha sai kallon su take hakan taji sun birgeta ta tashi ta isa wajan su tana ce "barka yan uwa ya kuke"? Amira tace "muna lafiya fatan kema hak"? Farha tace "lafiya sunan Farha". Hafasi tace "ita Amira ni kuma Hafsat". Suka ƙarasa ciki Amira tace "Yaya Abdul ina wuni ya Sallah"? Yace "alhamdulilah ƙanwata" Hafsat ma ta gaishe shi. Sanan ta kalle Eshan "tace Yaya fatan kayi sallah lafiya"? Ya maka mata harara yace "haka ake gaisuwa ko"? Amira tace to "ina wuni anyi sallah lafiya"? ganin yanda take maganan tana turu ɗan ƙaramin bakin ta ya sa yace me "kuma aka yi daga nace ba haka ake gaisuwa ba"? Tace bakomai yace "ina zaku ji tace unguwa yace ban yarda ba babu inda zakiji"?🙄🙄🙄 DAFIN ZUCIYA ✍️By Fatima Binta Hussain✍️ https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Bisimilahi Rahamanur Rahim Page 34 Amira jin Eshan yace baza ta ba yasa ta haɗe fuska tana cewa "Yaya Abdul ka ganshi ko" Abdul sai dariya yake yi yace "haushi yaji ganin munzu zakice mana wai zaku je unguwa so ayi haƙuri da zuwa unguwan yau". Farha tace "saka min friend a gaba akam sai munje ku tashi mu tafi" Wani wawan kallo Eshan yayi mata yace "to ga hanya ku tafi idan ban fasa ma mutum baki ba" Amira jin abinda yace ya sa ta fashe da kuka tana bubuga ƙafa. me Amir zaiyi inaba dariya ba. Hafsat tace "ikon Allah wai dama haka kike yi ma mutane wannan iskancin ko to walahi zan yi maganin ki" Farha tace kuzo "muyi photo kawai tunda ya hana mu fita sai mu rungumi sorry dan wallahi tunda yace haka ba zai barmuba." Suna fita Abdul yace "haba Bro bai kamata ace tun yanzu ka fara nuna mata haka ba kama ta yayi kabi komai a hankali please". "Ya ƙarashi maganan kamar zai yi kuka" Eshan yace "wallahi na kasa control din kai na ne amma shikenan". Ladidi yau tafito tana tafiya tana gwale ƙafafu zata fita daga gida, taji Malam nace wa "wai ke kam lafiyar ki qalu kudai ƙafar bata warke bani"? cikin masifa tace "ina ruwan ka tunda aka kwance min ƙafan kataɓa tamabaya ta jiki sai yanzu dan gulma zaka zo ka tambayeni". Malam yace "dan na tambaya ai banyi laifi ba kuma ai ba zama gidan kike ba kullum ki can yawo". tace "anyi din" yace "yanzu kama zanyi maganin ki idan kika fita a bakin auren ki". tace "kan bala'i yau ni kake ce ma haka? to wallahi zan yi maganin ka ni dai ko"? tana ida sa maganan ya daga hannu ya kwasa mata mari san nan yace "ni kike ce ma haka ko to zan gani cikin ni dake waye mijin kece mijin ko nine ya kama ta yana ja ya kaita ɗakin ta ya tura ta yasa key ya rufe ɗakin yayi tafiyar shi". Aliyu Haydar ya tura ma Yusurah message akan baza su samu haɗawa ba tafiya ta kamashi. Koda Yusurah taga message din bata ji daɗi tace mashi bakomai. Amira suna cikin photo suka ji sallaman Umma gaban ta yayi mugun faɗuwa. Umma na shigowa taga su Amira nata photos tayi kamar bata gansu ba ya shigi falon Abbi. bako sallama ta shiga ɗakin ganin su Eshan yasa "tace kukuma daga ina? su kuma sun gane Umma ne saboda tana shigowa yanayin Amir ya chanza. Suka yi mata banza babu wanda yayi mata magana. Sai da ta ƙara tambaya? sanan Eshan yace "kina da matsala damune"?? Umma tace kai "uban waye kai da zaka yimin rashin kunya"??? Yace to "fira nazo wajan matata". A sukwane Umma tace "wacece matar taka"? yace "akwai wata da ta wuce Amira"? Umma bata ƙara magana ba tawo waje da gudu ganin ta fito da gudu yasa suka biyo bayan ta. tana fito wa tayo kan Amira ta kama dukan ta. Akuma lokacin ne Abba ya shigo ganin abinda Umma keyi yasa yayi kanta tana ɗago wa kwashi ta da mari. Umma tace " ni ka mara saboda wainan yan iskan". Abbi yace "na mare kin sanan yace ko kallon banza kika sake yi ma yarana saina sai na dauki a kanki. Umma ta kalle Eshan tace "kada na ƙara ganin ga gidan nan tunda ba gidan ubanka bani". Wani shigin murmushi yayi kafin yace "ai kam zuwa gidanan yanzu na fara idan kinga na dai na zuwa gidanan an daura mana aure da matata ta tare a gidana End of book one BOOK TWO DAFIN ZUCIYA By Fatima Binta Hussain https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Bisimilahi Rahamanur Rahim Page 35 Amira ai bata san lokacin da tayi ɗakin su da gudu ba shi kenan ta ta ƙare she kenan wannan me kan gwandan yaja mata tabbas abinda Hafsat ta faɗa gaskiya ne. tana cikin tunanin nan sai ga Hafsat ta shigo tana cewa "hhhhh ai ruwa baya tsamin banza, yanzu sai mu fara shirin biki dan nasan Abbi ya riga da ya bashi." Amira tayi shuru tana jinta. a waje kam jin abinda Eshan yace yasa Abbi yin hamdala tabbas duk da baisan halin yaron ba yasan zai kula mai da yarinya kuma zai sa ayi mai bin ciki a kan shi. Umma ce ta yanke mai tunani tana cewa "ai kam ita da aure sai dai taga wasu nayi amma bata ba aure." Abbi ya kalle yace "yanzu dan Allah bakiji kaunya ba?? wuce ki shiga ciki kuma tunda ke ba Allah bace baki isa ki hana abinda ya ƙaddara zai faru ba haka zalika baki isa ki isa ki hana abinda zai faru ba so duk abinda zaki yi kiyi." Tun ranar da yan uwansu suka barta asibiti ita da Umma babu wanda ya ƙara zuwa gashi ta ishi mutanan asibiti. Mansur ne yaje asibitin yana zuwa yaga Mama a wulaƙance babu me kula da ita yana cikin ɗakin wani Likita ya shigo yace "dama muna jiran yan uwanta su zo su dauke ta ta damu mutane gashi ba biyan kuɗin asibiti ake ba." da mamaki Mansur ya kalle Likitan yace "ba akwai me kula da ita ba ina ta tafi?? Likitan yace "maybe ta gaje ne shiyasa tayi tafiyan ta amma mun kwana biyu bamu ganta ba." Munsur waya ya ɗuko ya kira Umma yace " tana ina yazo asibiti bata nan??" Umma tace "eh na koma gidan mijina saboda ni bazan iya wannan jinyan ba." ciki da mamaki yake saurraron ta kafin yace "owk ai naga mahaifiyar kice bata waniba idan kin barta a wulaƙance wannan kuma matsalar kice." Umma tace kaga "Malam a kam me zaka tasani a gaba kana min wannan faɗan naga mahaifiya tace bata wani ba." wani Murmushi yayi kafin yace "zan sa a da ita ban komai ba sobada ina so komai ya faru tana cikin hankalin ta kin ga idan komai ya dai daita iya so sai ta koma yawo a titi." ƙitttttt yaji Umma ta kashi wayan tabbas yasan maganan shi tayi mata zafi amma ƙaramar ƙwaƙwalwan ta bazai kawo mata komai ba tabbas zasu yi mamakin abinda zai faru nan gaba. Eshan ganin Abbi Yana ma Umma faɗa yace "ma Abbi she zasu tafi." Abbi yace "ina son magana da ku." jin haka yasa Eshan yace ma "Farha ta shiga ciki." tana shiga ɗakin su Amira ta same ta tana ta kuka Hafsat tana bata haƙuri tana lalashin ta. Farha ta dafa ta tace "friend me yasa kike kuka dan Yaya yace yana son ki?" Ko baki son shine? Amira ta girgiza mata kai tace " ni baku san abinda nike ma kuka ba yanzu bansan me Umma zatayi min ba?" Farha tace " in sha Allah babu abinda zai faru ki kwantar da hankalin ki". Abbi bayan tafiyan Farha yace "da gaske kana son Amira?" kaitsaye yace "eh da gaske yake." Abbi yace to Ma sha Allah me ye aikin ka kuma me nene cikakken sunan ka?" Eshan yace "sunana Muhammad Ahmad." Abbi yace "ma sha Allah kace ta kwara nane." sukayi dariya sanan yace "ni soja ne har nakai matsayin Genaral." Abbi ya gwolalu idanu yace "Ganaral fa kace"? Yace "eh amma bada wannan sunan nike aiki ba ina aiki ne da Muhammad". Abbi yace "ikon Allah kenan Allah me yanda yaso." san nan Abbi yace "ina so naga mahaifinka?" Eshan yace "bakomai In sha Allah zan faɗa mashi". Tofah Abbi da wuri haka Please share and comment DAFIN ZUCIYA ✍️By Fatima Binta Hussain✍️ https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Bisimilahi Rahamanur Rahim Page 36 Abbi jin abinda Eshan yace yasa yace "Ma sha Allah yanzu zan nemeka ." Sukayi ma Farha magana ta fito suka tafi Hafsat sukayi musayar number waya. Mom sun Kama hanyar zuwa Nijar har sunyi nisa suka yi hatsari babba mota tabi ta kansu nan take ƙawar Mom ta rasu ita kuma Mom tayi yi raunuka sosai.. Maman Umma yanzu Munsur yasa ana kula da ita ba laifi dan yana so da taji sauƙi a sh iga kotu dan yana so ayi ta ta ƙare. Ladidi yau ta koma wajan boka yace "zai mata duk abinda take so." Amma sai ya sadu da ita haka ta ƙara amince mai duk halin da take ciki. Eshan babu wasa yana komawa gida ya faɗa ma Abba abin da Abbi yace sosai Abba yaji ɗadi ganin abinda soke so yau gashi rana tsaka da kanshi yaje ya neme ma kanshi aure dan haka baza a ɗau lokacin ba zai je da yan uwan sa ya nemanai aure. Mansur ne a wani gida wanda ya gaje da haɗuwa humm bazan iya zaiyana maku haɗuwar gidan nan ba. Wani tsohine zaune kan kujera wanda da kuna haɗa ido kwar jinin shi zai haskama fusaka ga hasken musulunci a tare dashi. Magana suke yi shida Mansur cikin ladabi Mansur yace "gaskiya Baba bazan iya haƙura ba." "duba kaga wannan matar rayuwar ka taso ta salwantar mana da kai." Baba yace "ai bai kamata kai ka beye ma mutum ba ni kabar waynan maganan Ni da kaina nasan hukuncin da zan yanke." Mom wanan hatsari ya tada ma mutane hankali wani mutumi ne ya ɗauke wayan Mom ya Kira Daddy ya faɗa mashi abinda ke faru hankalin su Daddy ya tashi inda suka kama hanyar Maraɗi shida wasu yan uwan ƙawar Mom ba ƙaramin tashin hankali suka saƙe shigaba ganin halin da suke ciki ba idan a ka kwashe su aka yi asibiti da su suna zuwa a kace ai balaraba ta rasu inda aka yanke ma Mom ƙafa. Bayan wata biyar Abubuwa da yawa sun faru masu daɗi daga kasin haka. Komai na tafiya yanda ya kamata idan su Ladid basu fa,sa saɓa ma Allah ba. Mom har yanzu tana asibiti tayi nadama sosai take kuka akan rayuwarta ta baya. Allah sarki rayuwa kenan shiyasa ba a fida rai ga rahamar Allah gafurur rahim ne Allah ka gafarta mana zuni ban mu kasa muyi karshe me kyau. Ladidi yau Malam ya gaje da halin ta gashi ta koma wata mara lafiya da ita ya kasa gane kanta ga yawan amai da takeyi Malam ya tasa ta gaba sukaje asibiti idan a ka dubata gwajin farko aka gane tana da ciki tsawon sati biyar. Aliyu Haydar DAFIN ZUCIYA BY FATIMA BINTU HUSSIN https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* Bisimilahi Rahamanur Rahimin Page 38 Assalamualaikum Ina maku Barka da sallah fatan anyi sallah lafiya ina maku fatan alheri. Fatan anci nama Tom Allah ya amsa mana ya kaimu badin badadi. Bisimilahi Rahamanur Rahimi Page 37 Asibiti bayan anyi yan gwaje-gwajen da yakamata ayi aka bata salama. Mama tana komawa gida ta fara masifa akan uban me yasa Mansur ya taimake ta ai da ya barta haka tunda inta ma tana da masu kula da ita. Mansur "yace hummm ai da kinsan kalubalen da ke gaban ki da baki yi wanann haukan da kike yi ba." Mama tace "ai babu wanda ya isa yayi min wani abu dan ubanshi." Dariya Mansur yayi yace "ki saurari niko ma mene ne akwai ranar kin dilanci." Wani uban tsaki Mama tayi tace "munje zuwa." Abbi bayan ya rakasu ya koma gida ya yanke shawarar faɗa ma Umma. Bayan ya faɗa ma Umma duk abinda ya faru Umma wata uwar ashariya ta mulmulu ta bugama Abbi. Tace "walahi Baku isa dan ka raina min wayo baza ka faɗa min to walahi Ni xan zaɓama Amira mijin aure kuma sai wanda yayi min zata aura." Abbi jin abinda Umma ke cewa ya sa ya ce "wallahi ki bini a hankali ko kuma kiyi ta auren ki." ya karasa maganan cike daɓacin rai. Abba bayan sun koma gida ya faɗa ma su mame abinda ya faru da abotansu da Abbi sosai itama tayi murna. Bayan Eshan ya dawa aka Faɗa mashi komai kamar yayi hauka dan murana ya tafi zai ɗaga mame sama tace kai dalla Malam dakata Ni zaka ɗaga to ai kam yanzu za a fasa ta ƙara sa maganan tana hararan shi. Cikin nishaɗi ya kama kunnuwan shi ya ce "ha ba Mame ki ka ce a fasa ai sai da a kwashi gawata." Aliyu haydar ganin ya ƙara du bawa ya ga dai location dinne ya sa ya kira number Yusurah. Yusurah ba Yan angama jira komai na kayan abinci shiga ɗaki ta ƙara gyara fuskan ta tayi kyau sosai kamar ka sace ta ka gudu. Tana gamawa ta ɗau wayan ta ta fita falo tana kallo a TV taga kira ya shigo wayan ta tana dubawa taga number da tayi save ce da Hayatin cikin sanyin jiki ta ɗaga tayi salama shima cikin sanyin murya ya ɗaga ya ce "ina a bakin gat.". Ta ce "to ina zuwa." Eshan cikin nishaɗ ya fita daga falon Mame ya tafi bangaran shi. Ya na zuwa ya kira Ahmad ya ce" albishirin ka?" da ga bangaren Ahmad ya ce "haba malam ai ko miye ka bari ayi salama ko?" Cike da haushi Eshan ya ce " to saboda farin ciki na manta da salama". Ahmad ya ce "zanso naje abida ya sa ka farin ciki haka?" Eshan ya ce "to yau an kai kaɗin biki na." Ciki da mamaki Ahmad ya ce " gizo kunnuwa na ke min ne kome?" Eshan ya ce "to ɗan iska daya ke ina yi maka wasa." Ahmad ya ce "a'a abinda ya sa kaji nace haka saboda na san mata basa gaban ka. Kuma sanan ɓan ta ɓajin kayi magana akan wata mace ba sai Amira kana nufin kuɗin bikin ka dana Amira a ka kai?" Ciki da jin haushi Eshan ya ce "kai wai kai ya zan kawo maka magana me makon ka tayani farin ciki zaka zuba kana min maganganu marasa kai da ƙafa." Ahmad ya ce "shekenan Allah ya sa Alkairi ya kuma kaimu lokacin rai da lafiya gaskiya am so happy." Eshan ya ce "amin ya Allah shiyasa nike sonka Ahmad ya ce "nima cikin satin nan za a kai kuɗi amma ina so na shigo Abujan mu gaisa da Abba." Cikin farin ciki Eshan ya ce " yaushi zaka shigo?" Ahmad ya ce "ranar Friday In sha Allah." Eshan ya ce "Allah ya kawo ka lafiya." Ahmad ya amsa da "Amin daga nan suka yi sallama." Umma yau ta shirya zata koma Zamfara dole sai ta koma wajan boka sai dai duk abinda zai faru ya faru DAFIN ZUCIYA DAFIN ZUCIYA BY FATIMA BINTU HUSSIN https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* Page 39 Bisimilahi Rahamanur Rahim Mansur yana fita daga gida kai tsaye kotu ya wuce yana zuwa ya samu wani alƙali bayan sun gaisa alƙali ya ce "me ya ke tafe da kai?" Mansur ya ce "wata baiwar Allah ce take sherin kashi min mahaifina." Cike da mamaki alƙali ya ce "bangane mu kake nufe ba akan me zata kashe shi?" Mansur ya ce "matar mahaifina ce abinda yasa take son kashin min mahaifi saboda kishi ya rufe mata ido kuma tana so ta mallaki shi amma shi kuma ya na da baiwar da idan aka yi mai asiri baya kama shi sai dai yaji a jikin shi wata ra na mahaifiya ta ba tada lafiya ganin yanda mahaifin mu yake kula da ita ya sa take jin haushi abubuwa dai da yawa inda idan na ce zan faɗa bazan gama na dan yanzu abubuwane na tashin hankali." Alƙali ya ce " ina jin ka?" Ya ce "wata rana sun samu saɓani da mahifina sai ya fita cikin fushi bayan ya fita muka haɗu dashi ya ce min ya na so ya ya yi tafiya ɗan huta saboda ya gaji da abin da ake mai nace mashi to mu tafi na kai ka gidana sai kayi zaman ka a can ya ce min to dayake gidan da nisa sosai tsakani sai mu ka tafi a mota muna cikin tafiya sai ga wata babbar mota tayo kan mu da gudu ba samu na tsaya to a lokacin sau mai motar ya nemi yayo kan mu ni kuma da bindiga a jiki na sai na harbi tayan motan sai ya tsaya Allah ya sa motan bata faɗi ba sai ga me motan ya fito yana bani haƙuri nace me yasa kake son kashi ni da mahifina? Ya ce "walahi sani aka yi." Nace waya saka? Ya ce Wata ce ta sani ta bani kuɗi masu yawa ita da ɗiyar ta. Cikin mamaki ya ce bangane suwaye ba ya faɗa su sunan ya gane Mama ce da umma. Bayan haka sai muka wuce gida na na kai mahaifina gidan na dawo cikin tashin hankali na shiga cikin gidan ganina cikin tashin hankali nace sun kashi min Baba na suma cikin tashin hankali suka ce me kake nufe ya ce wani me motane ta takashi kuma gawar bata ganuwa daga can an rufe shi ko wanka ba ayi mashi ba iya tashin hankali sun shi geshi amma su Umma sun nuna tashin hankali ne saboda kada wani ya zarge su, kwana biyu da rasuwar shi su Umma suka tada fitina araba gado jin abinda su Umma suka ce ya sa na fara shirin kwashi duk wata dukiya ta mahaifina babu wanda yasan bai mutu ba sai ni kaɗi sai wasu abokan aikin shi bayan yaje wajan Baban ya faɗa mashi su Umma sun fara maganan rabon yasa hankalin Baba ya tashi hakan ya sa ya ce ma Mansur ya na so ya kwashi duk wani abinda yake nashi ya dawo dashi hannun shi haka Mansur yaje yayi aikin nan cikin sirri babu wanda ya sa ni rana guda aka tashi da wani abun al'ajabin duk wani abinda Baba ya mallaka babu komai an kwshe su Umma sun so su tada fitina amma ganin babu wanda ya biye masu ya sa suka haƙura suka bar maganan amma basu hakura a zuciya ba DAFIN ZUCIYA BY FATIMA BINTU HUSSIN https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ PLEASE KU YI MIN ADDU'A BANDA LAFIYA Page 40 Bisimilahi Rahamanur Rahim Mama da Umma su har ga Allah basu yarda da kwashe dukiyan Baba aka yi ba su suna zargi da sa hannu wani haka suka shirya suka je wajan boka amma abin da basu sani ba duk wani motsin su ina kula da shi. Haka rayuwa ta ci ga ba da tafiya in da ni da Baba muke kula da dukiyar shi nima har Baba ya ce na kawo wani abu dan a haɗa mu ƙara ma kasuwan cin ƙarfi haka na haɗa duk wani abu da nike dashi na Bama Baba muka haɗa hannu cikin ikon Allah Allah ya sa mana albarka yanda ba mu yi tunani ba, Wata rana naje gida da yamma ba bu kowa a gidan sai Mama tana ɗaki tana waya abin da naji ya tada min hankali, Naji Mama na waya da Umma akan ni ma za su kashe ni kuma su kwashi abin da na ke dashi daga nan sai su yima sauran mutanan gidan asiri dan a rufe baƙin su, Alƙali ya ce "ɗanyi haƙuri duk mutune biyu ke wannan aikin? Kuma ace uwa da yar ta me ya sa tunda ta ne mi kashe mahaifin ku baku ɗau mataki ba?" Wani Murmushi me cin rai Mansur ya yi san nan ya ce " kada ka manta ina cikin baka labari ne za ka ji komai." Alƙali ya ce "ciga ba." Tana ta maganan ta da yanda zasu shirya yarda za a kashe ni sai wata dubara ta zomin, Na ɗauki wayata na kunna record ina yi babban abin da ya tada min hankali shine yanda suka shirya idan sun kwashi komai su sama gidan wuta kowa na ciki ya kone, ina jin zata gama waya ya sa ma lalaɓa na fita ba tare da taje motsina ba,. bayan na fita na samu wasu abokaina amintatuna na faɗa masu komai da yake faruwa?, nace ina son na ɓoye adaina ganina kwata_kwata saboda waɗan mutane ba imani ne da suba gashi yanzu suna so suga bayana Ina so ku kulamin da family na dan Allah. Suna amsamin da insha Allah bazu su bani kunya ba kuma na faɗa masu inda niki ba garin zan bari ba. Muna gama magana dasu na koma idan Baba yake na faɗa mashi abin da naji da record din da nayi sosai hankalin shi ya tashi! Ya su ya fita amma sai na samu na ganar dashi akan idan ya fita wani abu zai iya samun shi. Kusan wata guda ana nemana amma ba a gan niba har an gaji an bar ma Allah Mama babu kalar maganan da bata faɗa ma Mamana har ce wa take natafi yawon duniya amma Mama na bata mai da hankali kan suba kullum tana addu'a Allah ya baiyanar dani Su Mama basu fasa zuwa wajan bokayen suba da yan tsubbu da yan asiri amma komai yaƙi yi sai abu ya yi kamar zai yi sai ya ƙi yi Gashi kwata kwata Mama ta ɓata Umma bata ganin darajar kowa har mijin ta bata ganin girman shi. Bayan wasu shekaru kasuwan cin mu yayi Albarka kuma duk da haka ina sa hankali akan komai na gidan mu batare da kowa ya sani ba sai abokai na. Mun saɓa da rayuwar ƙaɗai ci nida Baba duk da muna son mu dawo cikin a halin mu ganin abin na damun Baba yasa na shira fitowa domin na ɗau mataki akan abinda ya faruwa da ma wanda yake faruwa. Sanda na zo kai tsaye gidan mu na wuce tun a hanya kowa yake kallona da mamaki har wasu na ce min fatalwa amma ban kula kowa ba na wuce gida sanda naje gidan ban samu kowa ba sai wasu ƙanine na tamabaye su ina mutanan gidan su ka ce min suna asibiti, Nace waye baida lafiya su ka ce Mamace aka harba na kama hanya na tafi asibiti lokacin Mama na cikin hauka hakan ya sa na shiga ɗakin kowa da ke cikin ya yi mamakin ganina saɓanin Umma da ita ba mamaki bane a fuskar ta ba firgice ne, Ina taƙaice maka ninna ɗau nauyin kula da Mama har ta samu lafiya a tunani na zata yi sauƙi sai naga abinda gaba yayi saboda haka na yanke shawarar zuwa koto a amsar mana haƙin mu aba me gaskiya haƙin shi. Alƙali numfasawa ya yi cike da Al'ajabin wanan lamari yace ranar goma ga watan 10/9/2014 wanda yaka ma ranar Litinin za a shiga koto. DAFIN ZUCIYA BY FATIMA BINTU HUSSIN https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ NA GODE DA ADDU'ARKU ALLAH YA SAKA DA ALKAIRI ALLAH YA BAR ZUMUNCI WANNAN SAHAFIN NA MASOYAN LITAFINA NE Bisimilahi Rahamanur Rahimi Page 41 Yusurah tana fita ta ga ba ta ga Haidar ba ganin wata mota kaɗai a layin ta fara tunanin ko shine amma sai wata zuciyar ta ce kai ina zai samu mota mutumin da ko keke baya dashi Haidar shi fa har ga Allah ya manta da kamanin Yusurah ganin wata na dube dai ya yi tunani ko itace ganin bai da me bashi amsa ya sa ya ɗauki wayarshi ya kira numbern ta ya na kira sai yaga wannan ta wajan ta ɗaga hakan ya sa ya fita ya tsaya jikin motar. Eshan yau Ahmad ya iso bayan jirginsu ya sauka a aripot suka je suka ɗauko shi kai tsaye gida suka wuce suna zuwa suka iske Mame a falo ita da Farha bayan sun gaisa Mame tace ga" abinci can an shirya masu." Eshan ya ce "bari yayi wanka sai su fito." suka wuce part din Eshan bayan yayi wanka Ahmad ya kalle Eshan ya ce "my man yaushe zamuje wajan mutuniyar ne ?"Eshan ya ce "kai ɗan gulma ina ruwan ka kai zaka sa ni na kai ka?" Ladidi bayan sun isa gida Malam yaka ma ta yayi mata duka ya ce "sai ta faɗi uban da yayi ma ciki ɗan shi ba zai zauna da mushiri ka ba." Kuma ya ce "ta tafi gidan su sai ya neme ta kuma idan taje ta faɗi laifin da tayi." Ladidi babu kalar roƙon da ba ta yi mashi ba amma fafaru ya ce shi bai san da wanan zancan ba. KOTU Yau ta kama 10/9/2014 Za a shiga kotu shara'ar da ta tara manyan mutane da ga kan y'an siyasa sarakuna da kuma mutanan gari kowa ya taro inda Mansur ya samu lauyoye masu ilimi da sanin abinda ya kamata kuma suna aiki bil haƙi da gaskiya. SATI ƊAYA DA YA WUCE Mama na zaune aka aiko ana kiran ta waje bayan ta fita taga wani mutum tsaye babu sallama ta ce "Malam lafita kake nemana ko naci bashin kane?" Wani Murmushi ya sakar mata na zakiyi bayani cikin basarwa ya ce "saƙo ne daga Kotu takardar sammaci ya bata ya ce anane manki a kotu ranar Litinin. Cikin masifa Mama "ta ce to ni kuma me nayi ake nemana?" Wanda ya kawo saƙon ya ce "kinga Malama Ni saƙo ne aka aiko ni." Bayan ya tafe Mama ta shiga gida tana zuwa ta kira Umma ta faɗa mata abinda ya faru. Cike da firgice! Umma tace "wayo Allah na Mama komai ya chaɓi min gashi Abbi ya bada auren wannan yarinyar ba tare da sanina ba yanzu baya tsorona." Mama tayi dariya tace "kar ki damu bari mu gama da wannan kafinmu koma kan wancan zamu je wani bokan zai yi mana aiki me kyau fatan Allah ya dafa mana". NIKAM NACE ABIN ALLAH KUKE YI DA ZAKUCE ALLAH YA DAFA MAKU. Umma ta ce "to yanzu ya za'a yi?" Mama tace "kawai zamu samu lauyoye mu biyasu kuɗi masu yawa nasan zasu yi mana abinda muke so san nan muje wajan bokayen mu suma su bamu nasu taimakon nasan mu zamuci riba kinga da komai ya daidaita sai mu kashe su a boye." Hakan kam aka yi sukaje suka samu wasu lauyoye suka biyasu kuɗi masu yawa suka tsara masu abinda zasu faɗa da yarda Shari'ar zata tafi. Haka sukai ta tsare tsaren su har Litinin ta zagayo. TO KUNJE TA YANDA SU UMMA SUKA YI NASU SHIRIN AMMA MUJE ZUWA ANCE SANU SANU BATA HANA ZUWA SAI DAI A DADE BA'A JE BA ZAMU GA WAYE ZAIYI NASARA A WANNAN TAFIYAN KUDAI KWAI KU BANI HAƊIN KAI. Eshan bayan Ahmad ya fito wanka ya chanza kaya suka shirya suka fito falo suna cin abinci suna fira Mame da Farha kuma suna kallo a TV babu wanda ya kula da kallon da Abdul yake ma Farha sai Eshan tun ɗazu yana kallon su harda kashe ma juna ido suke cikin zolaya ya ce " ku yanzu saboda rashin kunya a gaban mu zaku yi soyayya ba kuji kunya ta ba kuma baku ji kunyar Mame ba." Daga Abdul har Farha wata kunya ce ta kama so dan basuyi tunanin wani yana kallon suba. Farha ta ce "Yaya Eshan kai dawa kuma?" Ya ce "ban sa ni ba saboda rashin kunya a gaban mu kuke wannan abin ana ai kawa juna kallon LOVE." Mame ta ce "wai kai meye naka a ciki ɗan sa ido kada ka manta yayan ta ne fah so ba bu abin mamaki dan ya kalleta." Eshan to "Mame idan baki sa ni ba ki sa ni wannan yaran soyayya suke." Ciki da farin ciki da kuma fatan abinda Eshan ya faɗa ya zama gaskiya ya ce " gashinan a tambaye shi idan ƙarya nayi mai?" Cikin zumuɗi Mame ta ce "abinda nike ji gaskiya ne?" Cikin jin kunya Abdul ya ce "eh mame gaskiya ne.'' Saboda murna Mame kamar ta zuba ruwa a ƙasa ta sha haka ta ji. https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM DAFIN ZUCIYA BY FATIMA BINTU HUSSEN *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Bisimilahi Rahamanur Rahim Page 42 Mame ta ce "Kai amma naji daɗi wallahi amma me ya sa baka faɗa da wuri ba ai da sai asa lokaci ɗaya dana wan can mara kunyan ta faɗa mana hararan Eshan." Ganin hararan da Mame ta yi mashi ya sa shi tashi daga inda yake ya koma kusa da ita ya zauna. Mame ta ce "kai Malam kada ka kuskura ka matso inda nike aini babu ruwana da kai." ya shagoɓe fuska kamar wani yaro ya ce" ummm kiyi haƙuri na tuba." suna cikin haka Abba ya shigo falon. Ganin Eshan tsaye gaban Mame tana ta hararan shi ya sa ya ce "Kai lafiya ka?" cikin shagwaɓa ya ce "ba Mame ba ce ta ce bata sona ba." Mame ta saki baki tana cewa " ikon Allah Ni zaka yi ma sharri ko?. Abba yayi dariya ba ƙaramin daɗi yake ji ba idan ya zo ya iske family nashi na farin ciki haka. Ladidi koda malam ya ce ta tafi gida bayan ta fita kai tsaye wari boka ta tafi. KOTU Bayan alƙali ya shigo ciki kowa ya meke aka gaishe da alƙali ya fara kiran sunan masu ƙara da wa inda ake ƙara ya ce ina masu ƙara su fito. su faɗi abin ke tafe da su. Haidar ganin Yusurah ta ɗaga wayar yasa ya ɗaga mata hannu. Ya ƙara so inda take kowa na bin kowa da kallo ganin kallon da yake mata ya sa ta ce "bisimilah mu shiga daga ciki?" Murmushi ya sakar mata san nan yace okay mu shiga." Tana gaba yana baya ahaka har suka isa falon Daddy. KOTU Mansur ne ya fita ya fara bayani ya faɗi duk wani abin da ya faɗa ma Alƙali bai ɓoye komai ba. Kowa jikin shi yayi sanyi dajin bayanin Mansur. Lauyan su Umma ne ya tashi ya ce 'ya me girma me Shari'a ina neman alfarma abani izinin magana da Malam Mansur?" Alƙali ya ce am baka Barester Kamal ya ce "daga jin bayanin wanyan bawon Allah ansan ba gaskiya bane wannan shari ne ake so ayi masu." Alƙali ya ce "wannan ne korafin na ka kada ka ƙara magana akan bayanin dayake yi kabari aji ta bakin kowa." Barester Kamal ya ce "ina neman afuwa." Amira yanzu komai yayi sauƙi soyyaya suke zubawa ita da Eshan kamar ba gobe idan baya wajan ta ko kuwa suna maƙale a waya. Abbi ne ya kira Eshan ya ce "ya zo suyi sallama don gobe zai kai Amira gida." Amira da ke a gabanta Abbi ke wayan cikin farin ciki ta ce ma Abbi "Dan Allah Abbi da gaske kake" Abbi ya ce "eh in Sha Allah." kuzo kuga murna wajan Amira. Eshan dayeke suna tare dasu Ahmad ya ce ma Ahmad "tafiya ta kamani." Cike da mamaki su Ahmad suka ce "tafiya kuma?" Eshan ya ce "eh PRINCESS ce zata je wajan Ammi gobe kuma sai naje dan baza ta barin ba." Abdul ya ɗaka mai duka DAFIN ZUCIYA BY FATIMA BINTU HUSSEN https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g NA GODE DA ADDU'ARKU ALLAH YA SAKA DA ALKAIRI WANNAN SHAFIN NA SADUKAR WA MASOYIYA TA KUMA AMINIYA TA MARYAM UMAR STAR Bisimilahi Rahamanur Rahimi Page 43 Ahmad ya ce "wai kai yaushe ka koma mara kunya ne?" Abdul ya ce "ai indai wannan ne kaɗan ma kagani." KOTO Ana ta fafatawa. Bayan Mansur ya gama bayanin shi jikin kowa ya yi sanyi. Kotu ta ɗau hayaniya da ƙyar Alƙali ya sa mutane yi shuru bayan komai ya lafa Baresta Jamal ya ce " ya na so Mama ta fito zai mata wasu tambayoyi". Bayan mama ta fito tazo wajan benci ta tsaya Barester Jamal ya ce "kada ki tsaya bata mana lokaci ki faɗa mana gaskiya domin koda kin ɓata mana lokaci dole zamu gano gaskiya." Cikin rawar jiki Mama ta ce "duk abinda ya faɗa ba gaskiya bane Sherri aka yi min hasalima ban san da faruwar komai ba sai da aka kawo min takardar sammaci." Daga yanda take maganan zaka fahimci akwai rashin gaskiya ya bayyana. Barestar Jamal ya ce " kina nufin duk abin da ya faɗa ba gaskiya bane kina nufin Ƙarya yayi maki shiko wani riba zai ci idan ya yi maki Ƙarya." Barester Kamal ne ya tashi ya ce ma Barester Jamal "ya na da kyau ka tsaftace kalaman ka." Wani shigen murmushi Barester Jamal ya yi ya ce mashi " bangane na tsfatace kala mai na ba." Ganin abin zai zama cecekuce ya sa alƙali ya buga gudumar sa ya ce "odar." Barester Kamar ya ce "ina so wannan kotu me alfarma ta bani damar yin magana da me ƙara Mansur?" Alƙali ya ce "an baka." Barester Kamal ya ce "ina Malam Mansur?" Mansur cikin natsuwa ya taso ya zo ya tsaya. Barester Kamal ya ce "meye shedar ka wanda zai tabbatar mana da abin da ka faɗa gaskiya ne?" Ladidi haka ta koma gidan Boka ta na zuwa ciki ɗaurewa Boka ya ce me "ya kawo ki?" Ladidi ta ce "bangane me ya kawo ni ba In ce kasan abinda ke tafe dani?" Boka ya ce "ni yanzu babu ruwa na dake tunda har kika karya mana doka." Cikin jin haushi Ladidi ta ce "ban gane ba?" Boka ya ce "a ƙa'ida ta ba a yin ciki duk abin da zai shiga tskanin mu kuma sai da na faɗa maki gashi yanzu kinyi ciki dan haka ko fita ki bani waje bani da abin da zan iya yi maki." Tashin hankali Yusurah bayan sun shiga ciki ta kai shi falon Daddy dama an gama shirya komai na abinci. Yusurah ta ce "ka ci abinci ina zuwa." Bai ce mata komai ba kawai ya ɗaga mata kai ne. Yusurah na fita ta kira ƙawar ta khadija bayan layin su take ita kaɗai ce ƙawar ta tunda abin nan ya faru Daddy ya hana ta taraiya da wasu ƙawayen. Bayan sun gaisa da khadija yusurah ta ce "mata Please ki shigo ga shinan ya zo." Khadija ta ce mata " yanzu ina ɗan aiki ne amma zan shigo." Suna gama waya taje ta faɗa ma Ummi matar Daddy sosai Ummi tayi murna ganin yanda Yusurah ta ɗauke ta kamar uwa. Ummi ta ce mata " taje ta kula dashi ta na zuwa." Yusurah na fitowa falon Daddy ta koma ta na zuwa ta same shi yana shan ruwa ta shiga da sallama. Jin sallarta ya sa ya ɗago ya kalle ta san nan ya amsa. Yusurah ta ce "naga bakaci abincin ba?" Jin tambayan da tayi mashi yayi murmushi ya ce "ai bari nayi dai Gimbiya ta zo ta bani." Jin abin da ya ce ya sa ta kwalalo idanu ta na kallon shi. Shi ma kallon ta yake ganin iri kallon da yake mata ya sa tayi ƙasa da kanta. Suna a haka Daddy ya shogo turrs ya tsaya ganin Yusurah da Haidar. Amira ba ƙaramin farin ciki take ba abubuwa sun zo mata lokacin ɗaya sanda Abbi ya ce masu su shirya zasu je wajan Ammi gani take kamar a mafarki babban abin da yaƙara ma ta farin ciki kuɗin nagani ina so na auren ta da Eshan da aka kawo. Amir kamar wani mahaukaci haka ya koma jin ance za a kaimu wajan Ammi ya zo ya samu Abbi ya ce mashi "amma Abbi idan ka kaimu wajan Ammi bazamu dawo nan ba ko?" Abbi ya shafa kan shi ya ce "baza ku dawo ba kun koma can kuma can za'a mai daku makaranta." Amir ya rasa me zai ce kawai sai ya kwanta yana birgima ya na ce wa "wayo Allah na zama ɗan gayu zan koma wajan Ammi na duk abin da nike so shi zata yi min Allah sarki Amminah nakusa ganin ki." Amira banda dariya babu abin da ta ke mashi. Shi kuma Abbi tausayin su ne ya ƙara kamashi. Amira ta ce ma Amir "ai kai nan zan barka wajan Umma." Amir a sukwane ya yo kanta ya na dukan ta ya na cewa haba "ai koda cewa Abbi ya yi nan zan zuna na san bazaki bari ba." Abdul ya ce "kaga Malam ka tashi muje muyi mata sallama"? Eshan "ku dai yi mana sallama dan ni dai da ni za'a je." Ahmad ya ce "wai yau genaral Eshan ne ya faɗa hannu haka gaskiya ko wacece wannan ta cika me sa'a." Abdul ya ce "kaima dai ka ce Mutumin da ko maganar mace baya so ayi mashi mata basu gaban shi amma yau she ne yake....... Wani uban dundu Eshan yayi mashi a baya ya ce " zaku yi min shari ni daman can ba cewa nayi bana son mace ba cewa nayi ban samu warda tayi min ba kuma yanzu ba samu." Abdul ya ce "Allahu Akbar mun je wannan kaga Malam ta shi muje." Haka suka tafi gwanin birgewa suna tafiya suna fira sai da suka biya wani ƙaton shopping Eshan yayi ma su Amira siyayi ya daga nan ya sai mata waya kirar infinix hot 10t. Abdul ya ce "kai masha Allah ka fitar min da yar ƙanwa." Abdul ya ce "kai nima bar na sai ma my Farha na kai mata." Ahmad ya ce "ni zaku ware ke nan ni ma bari na siya na aje ye ko Zan samu me soma ." Sai da suka gama shiriri tar su san nan suka bar shopping din suka kama hanyar gidan su Amira. KOTU Mansur ya ce "ni kam ke da shidu saboda mahaifina shi kan shi sheda ne da me motan da suka tura yaje ya taka Baba ya kashe shi." Cikin kiɗima Mama ta ɗago tana kallon shi jin abin da ya ce dan ita tskanin ta da Allah tayi tunani da ya ce ma su Baba ya mutu ƙarya ya faɗa masu. Barester Kamar ya ce "ko zamu iya ganin shedunka?" Mansur ya ce "eh su na waje san da suka zo waje ya cika." Alƙari ya bada umarnin a shigo dasu. NICE TAKU HAR KULLUM BINTU HUSSEN DAFIN ZUCIYA BY FATIMA BINTU HUSSEN https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM. *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ YA ALLAH DUK WANI ME DAMUWA ALLAH KA CIRE MASHI ALLAH KA JIƘAN MAGABATAN MU MARASA LAFIYA NA GIDA DANA ASIBITI ALLAH KA BASU LAFIYA MATA MASU JUNA BIYU ALLAH KA SAUKE SU LAFIYA Bisimilahi Rahamanur Rahim Page 44 Abbi ganin su Amira suna ta shiriri ta ya sa ya ce bari ya ɗan fita dan yana so gobe da wuri zasu kama hanya. Bayan Abbi ya fita Amira suka shiga cikin ɗakin su suna shirya yan kayan su wani abu Amir ya fito cikin jakar shi yana nuna ma Amira da gudu tayo kan shi tana mashi masifa shi kuma ya yi hanyanar fita daidai lokacin su Eshan suka shigo cikin gidan da gudu Amir ya tafi ta ɓoye bayan Eshan, Ita kuma Amira idanu sun rufe da masifa batan gan su ba ta ci ga ba da ce wa "Ai walahi sai kabani takarda ta kokuma na faɗa ma Abbi yanzu ka rai nani ko?" Amir daga bayan Eshan ya ce "Kai Yaya ta kiyi haƙuri kinga ni yaro ne ko." Cikin masifa ta ce "idan na kama ka za ka yi bayani." Eshan baki ya buɗe yans kallon ta daman ta iya faɗa haka. Amir ya ce "shi ke nan tunda ba za ki haƙura ba ga takardarki nan ya jefa mata." Kafin ta ɗau takardar Eshan ya ɗauke ita tunanin ta Amir ne ya ƙara dauka amma ganin wanda ya ɗauka ya sa ta ruga da gudu ta yi ɗakin su. Eshan ya ce "oho baki da gaskiya ne? Da zaki gudu ko ai kam zan ga ko meye ya haɗa ku faɗa." Ya na gama faɗin haka Amir ya ce "wallahi Yaya Eshan report ɗin tane da tayo na goma bata son kowa ya gani koda Abbi ya tambaye ta sai ta ce mashi ba a basu ba.? Eshan ya kwashe da dariya ya ce "wai dama saboda report ke ke ma wannan faɗan ai kam baki bashi dan nayi nawa." Abdul ya ce "kai Malam ka bata abunta ai tamayi koƙari kai fah kai ne ka keyi na karshin aji." Ahmad ya ce "ashe baka manta ba aka mashi a duka amma baya ji." Cikin jin haushi ya ce "ni kuke ma shiri ko ai kam ku shirya shiga gaduroom." Su duka suka kwashi da dariya. Umma dama da yaran ta ta tafi sanda suka isa gidan babu kowa duk suna kotu, Yaran kawai ta ajiye a gida ta tafi kotu, San da ta isa lokacin aka ce a kira su Baba dama tana isowa bakin ƙofan taga su Baba tare da me motan da suka sa ya kashi Baba cikin kiɗima da razana!, Tayi baya baya kamar zata daɗi sai kuma ta kama bango dake kusa da ita ta tsaya tana karan to duk Addu'ar dake bakin ta. Duk abinda take yi Baba suna kallon ta murmushi kawai Baba yayi ya ce "kaɗan ma kika gani." Suna cikin haka sai ga Police din da akasa ya kira su Baba ya zo wajan cikin girmama wa ya gaishe su sanan ya ce "ana ne manku daga ciki." Baba ya ce mashi "bisimilah muje." Sanda suka shiga cikin kotun duk wani wanda ke da labarin mutuwar shi sai da ya razana! Ladidi ganin Boka yana neman yi ma wulaƙan ci ya sa ta ce " Allah ya isa banza ɗan iska ɗan damfara kuma wallahi sai na kawo karshin ka." Wata shigiyar dariya Boka ya yi ya ce "mu zuba mugani idan kura na maganin zawo tayi ma kan ta mu gani." Daddy yace "kai yau Haidar ne agidan?" Cikin jin kunya ya ce "dama nazo wa jan yu su rah ne....." Ya faɗa a rairaɓe. Cikin farin ciki Daddy ya ce "shi ne baka faɗa min ba?" Yana sosa ƙeya ya ce "kayi haƙuri Daddy." Daddy ya ce "ma yusurah ta zauna." Bayan ta zauna yayi addu'a san nan ya kalle yusurah ya ce "kina son shi?" Jin tambayar da Daddy ya yi mata tayi ƙasa da kanta ta kasa cewa komai. Daddy ya ce "to alhamdulilah shurun kiya nuna min kina son shi." Sanan ya koma kan Haidar ya ce "kana son ta?" Shi kam babu kunya ya ce "eh Daddy Ina son ta Kuma zan aure ta." Shi kanshi Daddy amsar da Haidar ya bashi sai da ya ji kunya. Daddy ya ce " to alhamdulilah naji daɗi sosai Allah yayi maku albarka." Duk suka amsa da Amin. Daddy ya kalle Haidar ya ce " na baka dama ka aiko da magabatan ka." KOTU Kai tsaye wajan binci ya tsaya idan ake tsayawa cikin natsuwa ya fara bayani. Nan fa jikin kowa ya ƙara yin sanyi. Barester Kamal ya ce "ina so kotu ta bani dama nayi magana da Malam Umaru." Alƙali ya ce "wannan kotu me Albarka ta baka dama." Cikin iya makirci Barester Kamal ya ce "duk wannan abinda ya faru kana nufin baka sani ba?, Ko kuma baka da damar da zaka iya takawa matar ka birki akan abinda tayi ba daidai ba?" Malam Umar yayi murmushi ya ce "tabbas duk abinda ake min wani na sani bana iya yin magana koda nazo zan yi magana sai kaina ya yi min nauyi wannan dalili ya sa wasu mutane ke cewa akwai asiri a jikina amma ban taɓa yarda ba" Wani abun kuma bansan ina yin shiba. A ranar ƙarshe da muka yi faɗa da ita wanda ya sa na fita aranar suka sa Malam Sani ya je ya buge ni da mota na mutu,. Ni kuma a lokacin da na fito da niyar na bar garin baki ɗaya sai Mansur ya sameni ya ce "min yana da gidan da yake ganawa zan iya zama acan kuma zai kular min da komai nawa, Bayan na aminci ya kaini gidan shi ya dinga kular min da komai nawa ba a daɗe ba shima ya zo min hankali tashi wai shi ma ana so a kashe shi, Eshan ya kira Abbi ya ce "sunan gida sheda abokan shi." Abbi ya ce "yana zuwa dama ba nisa yayi ba." Bayan suna gama waya Amir ya ce "mu shiga falon Abbi." Bayan sun shiga Amir ya kawo masu ruwa da abinci ya ce "ga abincin Yaya nan Allah ya sa abincin yayi daɗi." Eshan ya ce "ai kam baku cin shi kuma dani kuke magana." Amira naje sun shiga falon Abbi ta kira Hafsat a waya ta ce "tazo gida gabe zasu tafi wajan Ammi." Hafsat najin haka ta ce "ganinan zuwa." Ladidi cin ɓacin rai ta fita daga gidan boka tana ai yana abinda za ta yi mashi kuma tayi da na sanin wanan rayuwar ta ta kai tsaye gidan su ta wuce Yayan ta yayi mamakin ganin ta sai yanzu ma ya lura da change dake jikin ta dan cikin ta har ya fito kuma ga rama da tayi cikin mamaki ya ce "ya dai lafiya ki ka shigo a harziƙe?. Haidar bayan sun gama magana da Daddy ya ce " bari na shiga ciki"? Daddy na fita ɗakin Haidar ya taso ya koma kusa da yusurah ya ce "ɗago ki kalle fuskar angon ki ko kunya ta kike je ne." Cikin sanyin jiki ta ɗago suka fawa yi ma juna kallon soyayya cikin nishaɗi ya ce "soyayyar mu ta daɓan ce kamar yanda ke ka biyo wajan nuna min soyayya a ɓoye tunkan na ganki naji kin kwanta min a rai dana ganki kuma sai naji na mutu akan soyayyar ki. Yusurah bata san sanda ta sauke wata ajiyar zuciya ba. Hafsat ce ta shigo cikin gidan da sallama cikin natsuwa jin hayaniya a falon Abbi ya sa tayi tunanin ko suna cikin falon cikin natsuwa tayi sallama,. Ahmad cikin natsuwa ya ɗago yana kallon ta san nan ya amsa sallaman ta shiga suka gaisa dasu Eshan, Bayan sun gaisa take cema Amir "ina Amira ya ce tana ɗakin ta." Cikin natsuwa ta tashi ta shiga ɗakin Amira ta same ta tana danna wayar ta da Abbi ya bata karamar waya ce amma bata ji jiki ba. Da gudu ta shiga ɗakin ta amshe wayar cikin jin haushin wanda ya amshe mata ta ɗago ganin Hafsat ce ya sa ta maka mata harara ta ce "Malama lafiya zaki amshe min waya." Hafsat ta ce " ban sa ni ba baki san kinyi baƙo ba?" Amira ta ce "na sani haushe ya bani shi yasa nayi mashi shuru." Hafsat ta ce ma ta"gaskiya ba haka ake ba ki tashi ki tafi dan kin ga ya damu dake ko to bari yayi maki yaje." Ahmad bayan fitan Hafsat ya bita da kallo sai da Eshan ya buge mashi baki ya ce "lafiya ka wani saki baki kana kallon ɗiyar mutane." Abdul ya ce ma Amir "je kace ma Amira tazo Ina kiran ta." Amir ya tashi ya tafi ya na shiga ɗaƙin ya same su suna dariya kome suke ma dariya oho. Amir ya ce "kuzu ana kiran ku." Amira ta ce kaje kace muna zuwa." Bayan fitar Amir sai da amira tayi shafa san nan suka fita DAFIN ZUCIYA BY FATIMA BINTU HUSSEN https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ YA ALLAH YAN UWA KU TAYANI DA ADDU'A DA BAKU NAN KU MASU ALBARKA YAU INA DA JARABAWA IN SHA ALLAH PLEASE ASANI ADDU'A A SALLA ALLAH YA BANI SA'A DA WAINDA MUKE YI BAKI ƊAYA Bisimilahi Rahamanur Rahimi Page 45 Amira da sallama suka shiga falon Abbi tunda suka shiga Ahmad ya tsare Hafsat da idanu kamar wani maye. Yusurah jin abin da Haidar ya ke faɗa ya sa ta saki baki tana kallon shi. Cikin mamaki ta ce "kada ka yaudare ni da daɗin baki." Cikin mamaki ya ce "wallahi babu daɗin bakin da zan maki inda ban sonki to bana sanki kuma da ban ban kamu da sonki ba ba za ki ganni anan ba." Yasurah ta ce "to Allah ya zaɓa mana abinda yafi alƙairi." Haidar ya amsa da "Amin." KOTO Cikin natsuwa Baba yake yin bayanin shi wanda da ka gani ka san babu karya a ciki san nan a iya gariman shi da haibar dake fuskar shi ya wuce da ya yi ƙarya. Kowa ya gamsu da bayanin da yayi wanda hakan ya sa lauyoyinsu Umma cikin su ya yi sanyi bayan Baba ya gama bayani aka ɓuƙaci su kawo shiɗarsu. Eshan she ne ya amsa sallaman da su Amira su ka yi dan shi Ahmad ya shagala da kallon Hafsat shi kuma Abdul hankalin shi yana kan waya suna chat da Farha. Bayan sun shiga sun zauna suka fara gasaisawa. Eshan ya kalle Amira ya ce"ai ni fushi nike da ke?" Amira ta shgwaɓe fuska ta ce "Haba Yaya me nayi? ai nice nike fushe da kai ma." Eshan sankare wa yayi ganin yanda Amira ke zuba mai shagwaɓa. Da kyar ya ce "to bake bace za ki tafi ki barni ba." Cikin jin tausayin shi ta ce " nima bana so na barka. Ina so naga Ammi ina kishin ruwan ganin ta ina begin ganin ta inason naji muryar ta Ina son naje ɗumin jikin ta wallahi Ina kewar ta ban san irin farin cikin da zan yi idan na ganta ba." Ta ƙarshi maganan da saƙin wani irin kuka me cin rai ganin kukan da take ne ya sa Amir ya zo ya rugume ta shima ya na saƙin nashi kuka ya na cewa "munyi kewar Ammi muna son ganin ta ko ki daina kuka in Sha Allah gobe kamar yanzu muna tare da Ammin mu." Sosai suka basu tausayi da sha'awa. Eshan ya ce "nima za'a je dani wajin Ammin ko?" Yayi mata tambayar in serious. Amira ta ce "ai na san baza ka je ba?" Yayi dariya ya ce "in Sha Allah dani za'a je ni zan kai ku ina so naga irin farin cikin da zaki yi idan ki kaga Ammi ina son naga farin cikin nan a gaba na." Amir ya ce "Yaya da gaske ka ke?" Kafin Eshan ya bada amsa Abdul da Ahmad kamar haɗin baki duk suka ce zasu je. Amira farin cikin da suke ciki baya musal tuwa gani suke kamar a mafarki dama suna da masu son su haka da zasu ajeye komai da kowa nasu dan so biso suga mahaifiyar su. Abbi ne yayi sallama ya shigo su duka suka amsa mashi ya shiga falon ya zauna suka gaisa san nan Abbi yake sanar masu da maganan tafiyan a nan ne Eshan ya ke sanar masu da suma zasu je sosai Abbi yayi murna kuma Eshan ya ce "in Sha Allah gobe mu zamu kai ku da motocin mu." Abbi ya ce "bana so na ɗura maku hidima idan bakuda hali ku bar shi." KOTO Baba ya ce "ina da sheda shi ne me motan da suka tura ya bi ta kaina." Alƙali ya ce "ida wannan bawon Allahn ya na kusa ya ƙara so domin jin ta bakin shi?" Da ga inda ya ke zaune ya tashi ya ƙara sa wajan Mama ga nin komai take a mafarki ya za'a ce wannan abin da ke faruwa a gaske ne. Bayan ya ƙara sa wajan cikin natsuwa yayi sallama san nan Barester Kamar ya ce "ka ce kaine wanda suka tura ka kashe Baba? Ya ce "eh nine." Barester Kamal ya ce "ko zamu iya sanin dalilin da ya sa ka fasa kashi su Baba bayan an biya ka kuɗin aikin ka da komai"? Mai mota ya ce "eh hakane sun bani kuɗi akan na kashi shi bayan na koma gida sai ga kiran su wai ya fita na bishi a baya baya haka nai ta binshi har suka haɗu da Mansur na tafi kansu na bigi su duka amma cikin ikon Allah hakan bata faruwa nan dai ya faɗa masu yanda komai ya faru da ga in da suka yi magana da Mansur har zuwa yanzu." Barester Jamal ne ya tashi ya ce "ko wannan shiɗar ya isa agane ba ƙazafi aka yi masu ba kawai aba ma me gaskiya gaskiya abama mara gaskiya hukuncin da yakama ta." Barester Kamal Kam yayi shuru dan shi yanzu bai san me zai ce ba. Alƙali ne ya ce ma Mama idan tana da sheda ita ma zata iya kawowa dan babu yanda za'a yi shara'a ta bangare ɗaya ba'a saurari ɗaya ba dan haka alƙali ya ce anɗaga Shari'ar "sai nan da sati ɗaya me zuwa." Daga nan aka watsi amma kuma an gargami Mama da Umma. Please kuyi haƙuri da wannan DAFIN ZUCIYA BY FATIMA BINTU HUSSEN https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️* Bisimilahi Rahamanur Rahim Page 46 Eshan bayan sun daidai ta da Abbi akan zasu yi tafiyan tare. Amira sosai abin ya ƙayatar da ita gakuma wayan da Eshan ya bata ba ƙaramin daɗi taji ba. Ahmed shima sun sai ta da Hafsat ida suka saita kuma babu musu Hafsat ta aminci yaji daɗin hakan sosai. Hafsat haka nan taji ya kwanta mata arai hakan ya sa bata yi ƙasa agwaiwa ba wajan amince mashi kuma nan take ya bata waya inda itama ta ce zataje wajan Ammi. Koda Amira ta ji itama Hafsat ta ce zata je saboda murna tarasa inda zata sa kan ta sha kam Amir ma ba'a magana dan shi cewa ma ya yi su Yaya Eshan zai bi ya kwana. Hafsat koda ta koma gida ta faɗa ma Maman ta bata hana ta zuwa ba saboda tasan yanda suke da Amira dayake Baban su Hafsat din ya rasu hakan ya sa komai yan uwan ta ne ke kula da ita dan ma Allah ya sa sunda rufin asiri. Umma tunda aka ce za'a rufe su a kargame ya sa hankalin ta ya tashi sosai har tayi dana sanin zuwan ta garin. Yusurah soyayya suke sha sosai da Haidar babu kama hannun yaro ko yanzun ma suna tare. Haidar ya kalle yusurah ya ce "gaskiya Beby na bana gajiya da kallon ki amma har yanzu kin ki ki sake dani?" Yayi mata tambaya cikin shagwaɓa wanda ya sa yusurah ta ɗago da kanta ta na kallon shi ganin kallon da take mashi sai ya ɗaga mata gira guda ɗaya alaman tambaya? Eshan tare da Amir suka tafi suna isa gida suka je wajan Mame suka gaisa bayan sun gaisa take tambayan waye wannan? Eshan ya yi mata bayanin ko waye sosai Mame ta ji daɗi har take yi ma Amir wasa ta na ce wa "baza'a je da kai ba tare da kai zamu zauna." Amir maƙe kafaɗa ya yi alman be yarda da maganan ta ba dariya tayi ta ce mashi "to shikenan tunda baza zauna da muba." Eshan ne ya ce "Mame Albishirinki." Harara ta watsa mashi san nan ta ce "kai dalla bar ni da wata gulmarka can Malam ka dameni." Ji yayi kamar ya fasa kuka jin abin da ta ce mashi. Cikin shagwaɓa ya ƙara ce wa "Please mame ki saurare ni." Mame ganin ya takura mata ya sa ta ce "ina jin ka." Ya ce "magana ta farko ni da Ahmad na ne mana taransupar mu ta fyanzu aikin mu ya dawo Abuja. Ba mame ba har Ahmad sai da ya kalle shi da mamaki dan shi bai san da wata maganan taransupar ba hassali ma idan yayi mashi maganan su ne ma sai ya ce a'a nan yafi besan dalilin da yasa ya chanza shawara ba. Washi gari Babu wanda ya san da Farha za'a yi tafiyar ba sai da suka ganta da akwatin ta hakan ya sa kowa ya kalle ta da mamaki. Eshan ya ce "Malama ina zaki?" Kallon shi tayi san nan ta ce "ai ƙafa ta ƙafan Yaya Abdul." Dariya Abdul ya yi ya ce "yawa beby na dama kamar kin san zan yi kewarki." Eshan ya maka mai harara san nan ya ce " ita kuma Mame a barta dawa?" Daga bayan su suka je Mame na cewa "babu komai ku yi tafiyar ku ban damu ba nima sai mu sha ƙauna da mijina." kunyar duniya ta kama su babu wanda ya iya wata magana duk suka shiga mota suka yi mata sallama daman sun riga sun yi da Abba hakan ta sa suna fita kai tsaye kai tsaye suka wace gidan Abbi. San da suka isa kowa ya shirya babu wani bata lokaci suka firfito da kayan su. Inda Amira da Farha da Hafsat suka shiga motan Eshan Amira ce a gaba sai su Hafsat a baya idan Abbi da Abdul suka shiga motan Ahmad da Amir suka kama hanyar Katsina ta dukko ɗakin ƙara kunya gare mu ba tsaoro ba TO SU ESHAN SAI DA MUCE ALLAH YA KAIKU LAFIYA DAFIN ZUCIYA BY FATIMA BINTU HUSSEN https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajir ILIMIN HASKE NE SANAN KUMA JAHILICI DAHU NE TUNANI ME KYAU BAIWA NE RASHIN TUNANI KUMA CIWO NE KYUTATAWA A KULLUM ARZIKI NE ITA KUWA ROWA MUSIBA CE ZAMAN LAFIYA A KULLUM WALWALA NE SHE KO RASHIN ZAMAN LAFIYA KUN CI NE ITAFA IBADA GUZURI CE RASHIN YIN IBADAR KUWA AZABA NE Bisimilahi Rahamanur Rahim Page 47 Amira tunda suka fita Abuja gabanta ke faɗuwa ta rasa dalili she kanshi Eshan ya lura da haka. Hafsat ce ma suke ta fira da Farha. Can motar su Ahmad ma fira suke Abbi Ya na ta yi masu addu'a suna ta fira. Abdul ne ya ce ma Abbi "Dan Allah Abbi ko zamu iya sanin wani abu game da Hafsat?" Ahmad jin tambayan da Abdul ya yi ma Abbi ya sa yayi ƙasa da kan shi yana jin kunya. Abbi ya ce "gaskiya abinda zan faɗa maku shine bata da wata matsala san nan ta na tarbiya da hankali. kuma mahaifinta mutumin kirki ne." Sosai Ahmad ya ji daɗin jin yanda ake ta yabon Hafsat. Abdul ne ya ce "ma sha Allah gaskiya mun ji daɗi yanda ka ke ya ba wa da tarbiyan ta." Abdul ne ya ce "daman Ahmad ne ya ganta kuma ya na son ta." Sosai Abbi ya yi murana dan ya tabbata Shema Ahmad mutumin kirki ne FUNTUWA Ammi ce a kicin ta dafa wannan ta dafa wance murna ta ishe ta gani take komai kamar a mafarki wai yau ita ce zata ga Amira da Amir bugu da ƙari kuma harda wasu ƙarin mutane da suka samu.. Umma bayan an kaisu gidan gyran hali an kulle su sai suka yi sa'a aka haɗa su ɗaki ɗaya. Suna zaune Umma ta kalle Mama ta ce "gaskiya ni na yi dana sanin biye maki. Kuma idan aka zo zama na gaba zan faɗi gaskiyar komai duk abinda za'a min sai dai ayi min kuma da na fita daga nan kai tsaye zan kuma gidan mijina na gyara zaman mu mu rungume yaran mu." Mama ce ta kalle ta ta ce "hummm Ummul kairi nima kai na nayi dana sani." Yusurah yau aka kawo kuɗin auren ta da Haidar sosai tayi murnar daga ka ganta kasan tana cikin farin ciki da wal wala. Mommy jikin ta ya yi sauƙi sai da muce Alhamdulilah dan an basu sallama sun dawo gida. Ladidi ce zaune gaban Yayan ta ta na kuka bayan Malam Sa'idu ya gama mashi bayanin abinda ta ai kata sosai ya yi baƙin ciki yaji inama ace Ladidi ba yar uwar shi ba ce ina ma ace baizo duniyar nan ba ya rasa me zai yi kawai sai ya fashi da kuka. JAN HANKALI YAKE YAR UWATA YA KAI ƊAN UWANA MEYE AMFANIN WANNAN RAYUWRAR KAZO KANA ABIN DA ALLAH YA HARAM TA AMMA MUN DAUKE SHI SHENE ABIN YI A WAJAN MU ABIN DA ALLAH YA UMARCE MU DA MUYI MUN WATSAR BAMU TSORON MU BAR MA YARAN MU Yayan Ladidi ya ma rasa me zai yi kawai sai ya kamata da dukan ta yake ya na surutai alman ya fita daga haiyacin shi. Malam Sa'idu ganin duka banayi bane ya kama shi ya na shafa bayan shi cikin lalashin ya ce "duka ba shi bane in har dai muna so muji wanda ya yi mata ciki to sai dai mu bita a hankali." Yaya jin maganan Malam Sa'idu sai jikin shi ya yi sanyi. Eshan ganin shurun Amira ba me ƙare wa bane ya sa ya ce "me yake damun ki?" "Babu komai." Ta bashi amsa. Farha ce ta ce "sister ya da wannan rayuwar kin yi mana shuru kamar ruwa ya cinye ke kodai Ya Eshan ne yai miki wani abin?" Murmushi ta yi ta ce "ba bu komai ina tunanin wani hali zanga Ammi." Farha ta ce "in Sha Allah lafiya lau za mu ga Ammi karki sa ma kan ki damuwa." Daga haka suka ci ga ba da fira. Ammi ta na can gida ya cika da mutane kowa ya na taya ta murnar dawo War yaran ta. Zamfara Gidan su Umma duk wanda ka kalle fuskan shi zaka fahimci ya na da damuwa shi kan shi Mansur ya shiga damuwa. Abbi kam ya ma manta da wata Umma can dan yasan idan ta gaji zata dawo da kanta. Haidar ne zaune a gaban Mama suna fira akan kuɗi aikin da aka kai na yusurah. Mama ta ce "gaskiya wainan mutane suna da kirki duba kaga kalar tarbar da aka yi ma yan uwanka." Murmushi ya yi ya ce "nima nayi mamaki Mama." Hafsat kam chat suke da Ahmad ya ce mata "ko zata dawo motar su yana so ya ganta?" Hafsat ta ce "so kake ace bani da kunya ko?" Eshan ganin motar Abdul ta wuce ta su ya sa ya fisgi motar shima da mugun gudu dan ya san da biyu Abdul ya yi haka. Abbi ganin Eshan ya wuce su da mugun gudu ya sa ya tambaya "lafiya kam naga Muhammad yana wannan gudun?" Ahmad ne ya ce "ai shi wani lokacin haka yake gudu sosai." Abbi ya ce "Allah ya kyuta ni kam sai nayi mashi faɗa ya dai na wannan gudun." Ladidi cikin daka tsawa Yaya ya ce "ina tambayan ki waya yi maki ciki?" Ladidi ta ce "abin da zan faɗa maku kan ku bazai iya dauka ba shi yasa bazan iya faɗa maku ba." Yaya ya na mamakin taurin kai kalar nata dama har yanzu tana da wannan kafiyan. WELCOME TO FUNTUWA Amira ganin wannan sanbol ya ƙara sata cikin faɗuwar gaba har sai da ta ambaci sunan Allah. Amir kam murna yake har da cewa i miss You wallahi nayi kewar garin nan. Eshan waya ya kira Abdul ya ce "yazo yayi gaba tunda suna tare da Abbi kuma shi ya san gidan." Abdul ya shiga gaban Eshan Abbi na nuna masu hanyan. Sanda suka isa kofar gidan ya yi daidai da isowar Yaya Muhammad daga makaranta ya samu hutu ya dawo. Amira na cikin mota ta hango shi zai shiga gida ta kwala mai kira. A ɗari uku da sitin ya juyu dan bazai taɓa manta Muryar yar uwarshi ba kuma abin son shi abokiyar faɗan shi. Sororo yabi motan ta kallo har san da suka gama paking Amira ce ta fita da gudu tayi wajan shi shi kuma Yaya Muhammad ganin gaske ita ce ya sa yayi watsi da kayan shi ya taho yayi kan ta shima. Amir kama ya na fita ko kallon Su Yaya Muhammad be yi ba ya ruga da gudu yayi cikin gidan yana kiran "Ammi" Ammi ina kika shiga gani? Ammi na ɗaki jin Muryar Amir ta fito da gudu tayo kan shi kafin ta ƙara sa taja ta tsaya tana kallon Amir ganin kamar bashi ba ya rame ya fita haniya cin shi a hakan ma wai sun samu sauƙin rayuwa. Amir ne ya ce "Ammi baki murna da ganin mu ko?" Jin tambayan da yayi mata ya sa ta ƙara sa wajan shi dan dan da ta tsaya shima sai ya tsaya ƙara. Da gudu Ammi ta ƙara sa ta rungume shi tana sakin kuka me cin rai. Amira ganin mutane sun zagaye su anata kallon su yasa ta kama hannun Yaya Muhammad suka shiga ciki ganin Ammi da Amir rungume suna kuka itama ta ƙara sa ta rungume su tana kuka. Eshan ya na can ya kumbura ganin wani ya rungume Amira ya na ta huce. Yaya Muhammad ganin Ammi ta ma manta da baƙin da ke waje ya ce ma Ammi "bari nace ma wainda suke tare su shigo." Abbi tunda suka iso hankali shi ya tashi ya ma kasa fita daga motan Addu'a kawai yake Allah ya kawo mai sauki akan tambayoyin da Ammi za tayi mashi DAFIN ZUCIYA By Fatima Binta Hussain MRS NASIR https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM?mode=ac_t *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚) Alhamdulilah Allah na gode maka da ka bani ikon cigaba da rubuta wanan littafin ya Allah ka bani ikon gamawa lafiya ina me miƙa godiya ga wainda ku ka ƙarfafa sani gaba akan na ida wanan litattafin na gode sosai Allah ya saka da alheri Bisimilahi Rahamanur Rahim Page 48 Abbi tunda suka iso hankalin shi ya tashi yama kasa fita daga motan Addu'a kawai yake Allah ya kawo mai mafita dan ya san zai sha tambaya wajan Ammi. Yana cikin wannan tunani sai ga Yaya Muhammad ya zo ya buɗe motan. Jiki a sanyaya ya ce "Abbi ina wuni fatan kun zo lafiya ya hanya?" Jikin Abbi ba ƙaramin sanyi ya yiba hankalin shi duk ya tashi sai a yanzu yake jin kunyar abinda ya aika ta ma yaran da mahaifiyar su ya yayi da na sani sosai. Yaya Muhammad ganin kamar Abbi Baya cikin hayyacin sa ya sa ya ce "Abbi ina ta magana kayi shuru." Sai lokacin ya dawo daga duniyar tunanin da ya faɗa aɗan firgice! Ya ce "alhamdulilahi Muhammad fatan mun same ku lafiya?" Yaya Muhammad ya ce "lafiya lau Abbi amma naga fuskarka kamar da damuwa?" Murmushin da yafi koka ciwo ya yi murmunshin da yake tafi da abubuwa da yawa danasa wanda aka ce yafi dare duhu. Abbi ya ce" Muhammad ina jin kunyar kune da wani ido zan kalle Mahaifiyar ku da yan Uwan ka?" Yaya Muhammad ya ce "kada ka taɓa tunanin zamu juya maka baya Abbi mun san ba haka kake ba a ɗa ka dauka komai yana cikin kaddarar mune kuma bawa baya wuce ma kaddarar shi." Maganan Yaya Muhammad ita ta sanyaya ma Abbi Zuciya. Duk wannan abinda ake Eshan na jingine jikin mota shi duk ya damu su shiga ciki dan tunda Yaya Muhammad ya rungume Amira ya ke jin hau shin shi. Cikin gida kuwa munatane sai zuwa ake ganin su Amira.. Ammi kam ganin mutane baza su daina shiga cikin gidan ba ya sa ta kama hannun Amira da Amir suka tafi ɗakin Yayan ta Hafsat da Farha suna zaune tunda suka ga Ammi ta rungume su Amira suna kuka jikin su ya yi sanyi. Hafsat ta ce "Allah sarki su Amira dole Ammi tayi kuka saima taji labarin abinda ya faru da su." Farha ta ce " Walahi koni sun ban tausayi san da Yaya Eshan ke bani labarin halin da suke ciki ban yarda ba saboda ina mamakin rashin imani na wasu matan uban." Ammi bayan sun shiga ɗakin dasu Amira suna ta kuka Amir ne ya ce "Ammi ba kuka ya kamata kiyi ba farin ciki zaki yi yanzu haka muna tare da sirikin ki." Ammi ta ce "wai da shi ku ka zo?" Amir ya ce "Eh Ammi ai Yaya Eshan bazai iya yin haƙuri mutahu bada shi ba." Dariya Ammi tayi ta ce "ni kam ina son na ganshi na gode mashi" Dariya Amir ya yi ya ce "ai haɗa ƙanwar muka zo da abokan shi guda biyu da ƙawar Adda Amira." Ammi ta ce " kardai ka cemin wainda muka wuce a falo tare kuke da su?" Amir ya ce "tare muke su." Ammi ta ce "yau naga ikon Allah amma she baku faɗa min ba." Amira tayi dariya. Ammi ta ce "dariya ma zaki yi ta ce ma Amir je kace su zo nan." Da gudu Amir ya fita daga ɗaƙin ya tafi falon dasu Farha suke. Ya shiga ya ce "Aunty Farha Ammi ta ce kuzo." Da murmushi Farha ta kalle Hafsat ta ce " muje." Suka tashi hannun su sarƙi dana junna Amir na gaba sukuma suna baya sanda suka fita a falo lokacin su Abbi suka shigo ciki. Amir ya ce "Yaya Muhammad ka girma." kallon shi Yaya Muhammad suka kwashe da dariya. Su Farha suka wuce ɗakin da Ammi take sukuma suka shiga falo. Da sallama suka shi ga falo tunda suka shiga Eshan ya sa ido ko zaiga Amira Amma bai gan ta ba. Su Farha suna shiga ɗakin Ammi ta jawo su ta rungume su tana masu Barka da zuwa sunji daɗi sosai. Amir ya ce " Ammi su Yaya sun shigo." Ammi ta ce " ku tashi mu tafi can mu gaisa." Suka amsa da Toh Suka fito suna shiga falo Eshan ya kafe Amira da idanu har sai da Ahmad yayi ma shi magana duk wannan abin da ake Abdul yana kallon shi dariya kawai yayi a zuciyar ya ce Eshan sai addu'a. Gaisawa suka fara yi Ahmad ne ya gaishe da Ammi ta ɗago ta amsa suka haɗa ido a sukwane Ammi da Ahmad suka tashi suna nuna juna Bakin Ahmad na rawa ya ce Aunty dama kina nan ita kam Ammi ta ƙasa Magana. Meke shirin faruwa ne meye tskanin Ammi da Ahmad kardai ace yan uwane DAFIN ZUCIYA By Fatima Binta Hussain https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM?mode=ac_t https://whatsapp.com/channel/0029VbBbXTM3GJOxiUfRPn1U [8/15, 06:43] hiameera437: *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚) [8/16, 06:05] hiameera437: Bisimilahi Rahamanur Rahim DAFIN ZUCIYA By Fatima Binta Hussain Page 49 ://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM?mode=ac_t https://whatsapp.com/channel/0029VbBbXTM3GJOxiUfRPn1U [8/15, 06:43] hiameera437: *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚) [8/16, 06:05] hiameera437: Bisimilahi Rahamanur Rahim Ahmed bakin shi na rawa ya ce "Aunty dama kina nan?" Ammi ta ma kasa Magana tana jin jina ikon Allah da ya haɗa ta da ɗan ɗan yar uwata kuma aminiyata. Da kyar ta iya ce wa "Ahmad ko?" Ya ce "eh Aunty." Ammi ta ce "ina A'isha tu ta ke?" Ahmed ya ce "tana port Harcourt." Ammi ta ce "me ya Kaita port horcout?" Dariya Ahmed yayi "ya ce tana lafiya labarine me tsowo ki bari zuwa anjima sai mu zauna tunda ba yau zamu tafi ba". Ammi taji daɗi maganan shi hakan yasa ta ce "shekenan ku zauna ga abincinan kuci ku huta amma kafin nan ka kira min yar uwata." Dariya ya yi ya ce "Tom aunty." Ya Dan nama Ummin shi kira video call. Tana ɗagawa ya ƙara a fuskar Ammi u Ummi naga nin fuskar Ammi a ruɗe ta tashi tana nuna wayan. Umma rayuwa ta juya masu a yan kwanakin da suka yi gidan gyaran hali bata taɓa tunani zata shiga wannan halin a rayuwar ta ba sun rame sosai sun fita hayyacin su Bama kamar Mama. Ciki sanyi jiki Mama ta kalle Umma ta ce "gaskiya da an dawo Shari'a zan faɗi gaskiyar abin da ya faru nayi da na sanin kasan ce wata haka ban san me ya rufe min ido ba gwara ayimin hukunci ko kashe ni za'a yi a kashi ko na samu sauƙi wajan ubangijina." Umma na jin ta tana magana amma babu alamun nadama a tare da ita. Umma tayi nisa. Ladidi da kyar ta faɗa ma su yaya abinda ya faru inalilllahi wainna ilaihi ra'ji unm kawai suke faɗa dan Ladidi ta basu mamaki ta ɗaure masu jijeyoyin kainsu saboda tsabar tashin hankali sai da yaya ya faɗi shi kam shi Malam kawai daure wa yake yi. Ladidi ganin yanda hanakalin su ya tashi yasa ta durƙusa ƙasa tana neman yafiyar su. Yaya ne ya kamata da duka bana wasa ba yana cewa "waliahi sai dai in kashe ki wannan wani kalar bala'i ne shirka a matsayin ki na musulma." Allah sarki Malam duk ya ruɗe ya kasa yin komai. Matar Yaya ce ta shigo da gudu da kyar ta amshe Ladid daga hannun shi. Wani hauri Malam ya kai mata a ciki nan ta fara zubar jini. Mommyn Yusurah taga rayuwa itama tana ji tana gani ta koma me ƙafa ɗaya ta yi da na sanin rayuwar ta sosai amma ta gode ma Allah da ya bata damar tuba. Haidar ne zaune a falo suna fira ya kalle Yusurah ya ce "nifa na kusa ayi bikin nan in killa ce ki a ɗaki." Dariya ma maganan shi ya bata tayi shuru bata ce komai ba. Ganin tayi shuru ya sa ya ce "ya aka yi ki ka yi shuru ko ke baƙi ƙosa ki shiga daga ciki ba ki fara haifa na bebes masu kama da ke." Ciki da jin kunya ta ce "Ummm nifa sai kunya kake bani Please kabar maganan." Haidar ya ce "Tom ambarta yaushe zamuje ki gaida Mama?" Yusurah ta ce "duk ranar da ka kai ni a shire nike." Amaryar Daddyn Yusurah tana ta fama da rashin lafiya wanda an rasa me ke damun ta idan aka ce tazo su je asibiti sai ta ce ita baza ta ba. Yau Daddy ganin jikin babu daɗi yasa ya ce ta shirya ta rakashi unguwa ita kam bata kawo komai a ranta ba ta tashi suka tafi kai tsaye suka wuce NISA HOSPITAL LIFE CAMP asibiti ne naasu hali gwajin farko aka ga tana da juna biyu wata uku wayo Allah zukuga murna wajan Daddy Allah ya bashi abinda yake nema nan ya faɗi yayi ma Allah sujadar sukur. Amira ita ta shiga zuba ma kowa abinci da lemuka tana jikin zubawa Babban Yaya ya shigo Yaya Faruk da gudu ta tafi ta rungume shi a bazata ya ɗago yana kallon ta dan shi bai san da zuwan su ba. Amir ne ya taho shima ya rungume shi kuka kawai suke yi kukan da suke yan taɓa kowa a falon amma Malam Eshan kam ya kumbura. Da kyar Yaya Faruk ya ce "ya isa haka." DAFIN ZUCIYA BY FATIMA BINTU HUSSEN Fir,Aug22 08:26 hiameera43 https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM?mode=ac_t *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚) Allah ya jiƙan magabatan mu😭 Bisimilahi Rahamanur Rahim Page 50 Ammi ganin yanda ummi ta ruɗe itama Ammi sai ta fashi da kuka tana barin falon ta shiga wani ɗaki dake falon duk da kallo suka bita jikin su duk yayi sanyi. Ammi na shaga ɗaki ta zauna da yake a kwai wutar nefa ko ina suna samun wuta sosai. da kyar Ummi ta ce " A'isha dama kina raye dama zan ƙara ganin ki?" Ita ma Ammi ta ce "ashe zamu ƙara ganin juna?" Sai kuma suka ƙara fashewa da wani sabon kuka. Ummi ta ce " ya kuƙa haɗu da Ahmed"? Ammi ta ce "wannan labarin yana da tsawo amma bari na baki yarda zaki fahim ta." Nan Ammi ta faɗa mata haɗuwar Eshan da Amira da bikin su da akasa sa har zuwa yau da sukazo....." Farin ciki ya cika Ummi tama rasa me za tace kawai sai ta ce ma Ammi "kina lafiya???". Dariya abin ya ba Ammi sun manta duk wannan abin da ake basu gaisa ba..... Itama Maryam dariya tayi ta ce " kullum hankali na na kanki ina tunanin halin da kike ciki kusan kullum sai nayi kuka nayi maku addu'a Ashe Allah ya amsamin gaskiya zan yi azumi na gode ma Allah..." Ammi tama rasa me zata ce kawai sai ta sura mata idanu da wayan tana kallon ta tana tunanin wace irin kauna ce wannan baiwar Allah take mata me zata mata dan taji daɗi ita kam....... Ummi ta ce ma Ammi " wai me ya faru dake bayan tafiya ta....? Ammi ta ce " Maryam labari ne me tada hankali bayan tafiyar ki nan dai Ammi ta bata labarin rabuwar ta da Abbi ta Kuma iririn zalin cin da Umma tayi ma su Amira Bata ɓoye komai ba ta faɗa mata.....". Sosai Ummi take kuka kamar zata shuɗe Ammi ta ce " yanzu ba lokacin kuka bane lokacin farin ciki ne dan Allah ki daina wannan kukan..." Ummi ta ce " dole zan yi kuka DAFIN ZUCIYAR wannan matar har ya kai haka." Ammi dai lalaɓa Ummi ta daina kuka san nan Ammi ta ke ce ma Ummi ashe Kuna port Harcourt.? Ummi ta ce "muna can amma mun kusa dawo wa Abuja kin san ɗanki soja ne shida Eshan yanzu hakama Eshan yakai matsayin ganeral Kuma sun neme taransupar zasu dawo Abuja da aiki sun samu." Ammi tayi masu addu'a sosai san nan ta ce "zata kira ta numbern ta kamar kar su rabu haka suka yi sallama. Ammi ta fito daga daƙin ta miƙa ma Ahmad wayar shi... Allah sarki abbi ganin Yaran sa sai hankalin shi ya tashi ovar.... Da kyar suka daina kukan ya yakama hannun su suka shiga cikin falon duk wannan abin dake faruwa Yaya Faruk bai kula da Abbi ba sai da ya zauna san nan ma ya kula da mutanan falo cikin girma mawa ya taso suka yi musabaha suka gaisa yana ganin Abbi ya tamƙe fuska amma haka ya daure ya meƙa mai hannu suka gaisa.... Yaya Faruk shine Babba a ɗakin su Amira Amma yana da wani murdaɗen hali me wuyar fassarawa dan idan baku zauna da shi ka fahin ce shi ba zaka yi tunanin girman kai gare shi kuma kayi mashi kallon miskili amma ba haka bane dalilin da ya sa mutane ke mai wannan kallon baya shiga abin da babu ruwan shi indai ba saka shi a ciki kayi kuma ba komai yake bama mahimci ba. Suna gaisawa da Abbi ya koma ya zauna suka ci gaba da cin abinci bayan sun gama ci. Ammi ta ce ma " Yaya Faruk ya kai su Eshan gidan shi suyi wanka su huta." Abbi Kam dama ɗan garine ya ce "Shema zai je gidan su ya huta anjima zai dawo." Ita dai Ammi bata yi magana ba Yaya Muhammad ne ya ce "to Abbi sai ka dawo." Yaya Faruk ya ce ma su Eshan "su ta shi su wuce" Suka yi ma Ammi sallama akan anjima zasu dawo. Nan aka bar su Farha Allah sarki Daddy duk ya zauce ya yi ma mutane alkairi sosai haka suka dawo gida bayan an sama mata duka ta kiyaye wasu abubuwan. Haka suka dawo gida koda suka dawo gida da aka faɗa ma Mommyn Yusurah tayi farin ciki sosai daga baya ta shiga ɗaki tayi kuka sosai ta kuma yi dana sanin rayuwar ta baya kuma yarda da duk abin da kayi ma Allah kutse baka ganin dai dai a rayuwar ka." Mansur suna ta shiri ranar Monday za'a koma court za'a cigaba da Shari'a https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM?mode=ac_t *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚) THE HIDDEN TREASURE OF TH HEART DAFIN ZUCIYA BY FATIMA BINTU HUSSEN Sun,Aug24 03:18pm Bisimilahi Rahamanur Rahim Page 51 Abbi bayan fitar shi kai tsaye gidan su ya wuce inda Ammi ta fara zama tunda ya fito suke ta gaisawa da mutane tunda ya daɗe baije garinba hakan ya sa mutane ke marmarin shi kuma bugu da ƙari Abbi Ya na da kyuta hakan ya sa koya yake rabar shi haka su kai ta gaisawa da mutane kuma kusan kuwa sai ya yi mashi ihisani. Su Eshan bayan su fita koya da tashi motar hakan ya sa Yaya Faruk ya ce "kowa ya hau motar shi idan suka je gidan shi sai su ajiye a can." Sunyi na'am da shawarar Yaya Faruk kowa ya hau tashi suka tafi. Masha Allah gida ne ya haɗu iya haɗu ba'a magana daga gani an kashi mashi dukiya ta ban mamaki bayan me gadi ya buɗe ma get su suka shiga suk ayi paking motocin su. A yaune Yusurah zataje ta gaida Maman Haidar. Haidar ne ya zu ya dauke ta suka tafi suna tafiya suna firar su ta soyayya. Haidar ne ya kalle Yusurah ya ce " kin tuna farkon haɗuwar mu ina kain titi ina sai da ruwa?" Yusurah tayi dariya ta ce "dan Allah ka bar wannan maganan ya na tuna na min wani abu wallahi." Dariya ya yi ya ce " to shike nan amma Ni kam bazan manta da wanan ranar ba saboda a ranar na haɗu da Matata." Yusurah ta shagwaɓa fuska ta ce " Please mana kabar wannan maganan Allah fah bana so." Ya ce "shekenan an barta." Su Farha kama Ammi ta sa su ka yi wanka san nan ta kaisu wani ɗaki ta ce " su kwanta su huta kafi anjima suma." Ko da suka shiga ɗaki sai suka bige da fira suna cikin fira sai ga Aunty Fatima ta shigo tare da Auta dama basu nan sum fita unguwa ne. Dagudu Aunty Fatima ta faɗa ɗakin tana kiran "Amira Amira Amira." Kam tana jin ta bari ta yi ta ƙara so ciki tana shiga ta haɗa su duka ukun ta rungume tana murna duk da su Farha Basu san ta ba haka suma suka rungume ta suna murna. Amira ta ce "i miss You Aunty duk da ta muna tare duka na kike." Dariya tayi ta ce "kinsan daga baya har kuka nike me yasa nike dukan kin ki." Suka kwashi da dariya Amira ta ce "ina ɗiyata tazo na ganta?" Auta Minal kam sai hararan Amira take wai ai tunda suka zo yanzu Ammi zata dai na son ta. Amira da ta lura da Auta na hararar ta ta tashi ta tafi ta bige mata baki ta na cewa "dan ubanki baki murna da ganin mu sai harara?" Auta kam ta fasa ƙara tana kukan taɓara. Aunty Fatima ta ce "kace har yanzu masifar nan me hali baya fasawa." Dariya Amira ta yi tace "nidai Ina takwatata." Aunty Fatima ta ce "bacci fa take ma kwantar da ita." Amira ta ce " bari to sai ta tashi." Aunty Fatima ta kalle su Farha ta nuna Hafsat ta ce "ya sunan ki?" Hafsat ta faɗa mata. San nan ta nuna Farha ta ce "kefa?" Farha ta ce "sunan Fatima amma ana ce min Farha." Aunty ta ce "sunayen ku masu daɗi." Kiran Eshan ne ya shi go wayan Amira amma saboda Aunty Fatima taƙi ɗagawa tayi shuru. Aunty Fatima ta ce "kodai sirikin ne ke kira kike ƙi ɗagawa?" Amira ta ce "ummm." Dariya Aunty tayi kawai ta ce "bari na fita na barku ku huta." Eshan haushi ya ishe shi ganin yana kira bata ɗagaba bako kunya ya fara magana agan ban su Yaya Faruk su kam duk sun zuba mashi idanu suna kallon ikon Allah. Ahmad ne ya ce "kai wallahi naga soyayya na neman maida ka mahukaci dama kuma ba a maganar kunya tunda baka da ita." .. THE HIDDEN OF TREASURE OF THE HEART DAFIN ZUCIYA BY FATIMA BINTU HUSSEN https://chat.whatsapp.com/Jp93APpPrfe9IezRu9zH91?mode=ac_t https://whatsapp.com/channel/0029VbBbXTM3GJOxiUfRPn1U *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin BIBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚 ✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚) Bisimilahi Rahamanur Rahim Page 52 Eshan wata uwar harara ya maka ma Ahmed san nan ya ce " laifi ne dan na damu da matata." Tsaki Abdul ya yi ya ce "wallahi duk ka lalace." San nan ya kalle Yaya Faruk ya ce "Dan Allah kada ku bashi auren nan duk yabi ya dani mutane." Dariya Yaya Faruk ya yi ya ce "ai ina ga haka za a yi." Dariya duk su ka yi san nan Yaya Faruk ya ce "ya kamata mu tashi mu fita lokacin Sallah ya yi daga masalaci sai mu wuce wajansu Ammi." Daga nan suka tashi suka fita yanzu a motar Yaya Faruk suka fita. Amira suna ta fira tskanin su daga nan bacci ya dauke su ana ta zuwa dubasu amma Ammi tace suna hutawa ne dan dama tasan mutane baza su barsu ba. Su Amira sai da suka sha baccin su kayi wanka san nan suka fito. San da suka fito sun iske falon ya cika da yan uwan Ammi ma sha Allah sunyi kyau sun sa abaya kowa da kalar tasa kuma duk ta amshe su. Tunda suka fito mutane ke binsu da kallo wasu ma gulma ce ta kawo su suna su suga Wanda Amira zata aura. Bayan sun ƙara so suka zauna san nan suka gaishe da mutane nan wasu suka fara tambayan Amira wai ance basu jin daɗi a gidan Abbi jin wannan tambaya ya sa Ammi ta gane dama wasu ba haka nan suka zo ba Amira Kam sai dai tace su lafiya lau suke zaune don Yaya Faruk yayi masu gargaɗi karsu faɗa ma kowa wani abu dan yasan halin mutane za'a iya zuwa a tarbi Abbi da maganan. Abbi yana tafiya suna gaisawa da mutane a haka yar ya isa gidan su mutanan gidan sunyi murnan ganin shi sosai dan son san tunda ya zo basu babu cin mara daɗi . Bayan an gama gaisawa ya shiga Part ɗina da Ammi ta zauna a gidan shigan shi falon sai zuciyar shi ta kare har sai da ya zubar da hawaye yana tuna kalar rayuwar da suka yi a wannan waji ƙaddara ta zo ta dauƙe shi ta maida wani gari wanda hakan yayi sular rabuwar shi da masoyiyar shi amma bai fidda ran zai maida ta ba tunda yaga alamun sauƙi tattare da ita part ɗin yayi datti sosai hakan yasa ya fara kaƙaɓe korar bayan ya gama ya share ya gyra ko ina ya shiga wanka da ya fito ya shiga ɗaki har ya kwanta sai kuma ya fars ma tunanin yaran shi da Umma ta tafi da su ɗan shi bai samu labarin suna gidan gyaran haliba. Tuna wa da su yasa ya dauƙi wayar shi ya kira wani abokin shi ɗan garin su Umma ya ce ma shi "Dan Allah yaje gidan su Umma ya duba mashi yaran shi koma ya dauko su ya daura su a mota aka wo su funtuwa." Abokin shin cike da mamaki ya ce "yan zu bakasan abinda yake faruwa ba?" Gaban Abbi ne ya faɗi ya ce "subuhanal me yake faruwa?" Nan abokin shi mai suna Sani ya faɗa mashi abinda ya faru ya ce " ranar Monday ma za'a koma Cotu." Sosai Abbi ya girgiza da jin abinda ya faru san nan ya ce "dan Allah ina son ka dau ko min yaran ba tare da kowa ya sani ba." Abokin shi ya ce "kana funtuwa ne?" Abbi ya ce "eh na shigo funtuwa." Abokin shin ya ce "gobe zai kawo su dan zai zo wani aiki a funtuwa kuma yau zai ɗauko zu su kwana a gidan shi gobe sai su taho tun da safe." Sosai Abbi yaji daɗi ya ce "ya tura mashi da account number ɗin shi zai sa mashi kuɗin da zasu yi na mota." Abokin shin ya ce "haba ɗan Allah wani kuɗi zaka bada ai duk ɗayane." Daga haka su ka yi sallama san nan abbiy ya kwanta yana mamakin abinda yaji Umma tayi ita da uwar ta. Ladidi koda suka je asibiti da kyar aka amshe ta likitoci sun sha wahala Sosai kafin suka tsaida jinin dake zuba san nan suka mata allurar bacci. Yusurah tayi mamakin ganin irin gidan su Haidar amma ta ɓoye mamakin ta. A tunanin ta zataga Maman Haidar tsohuwa amma ta ganta Ma sha Allah kamar ba ita ce ta haifi Haidar ba. Sosai Mama taji daɗin ganin Yusurah tazo gaishe ta nan tasa masu aiki suka fara haɗa mata abinci kala-kala dan dama Haidar bai faɗa mata zai kawo Yusurah ba. Ita kam ganin yanda Mama take ta nan nan da ita ya sa taji Mama ta kwanta mata a rai sosai. Cikin jin kunya suka gaisa da Mama tana ta yin ƙasa da kai wai ta tana jin kunyar Mama sai da Mama ta ce "niki bar jin kunyata ni Mamar ki ce." Yusurah tayi shuru ita dai Haidar ne ya ce "wai ke kunyar Mama kike ji ko?" Shuru tayi mashi Mama ta ce "ka wuce ka tafi kada ka takura mata." Dariya yayi ya ce "Mama saboda kinga ƴarƙi kike kora ta." Mama tace "an kora ɗin ka wuce ka bamu waji." Fira yayi yana dariya. Yusurah yau kusan a nan ta wuni sai bayan la'asar yazo su tafi sosai Mama ta haɗa mata kayan aziƙi irin su turare atamfa main shafawa haka ta haɗa mata su a jaka me kyau. Yusurah tai ta godiya koda suka taho sunzo wani ƙaton shopping Haidar yace "zu shiga ciki." Allah sarki Ladidi jikin ta yayi tsana ni sosai bata gane wanda yake kan ta shi kan shi Yaya ganin halin da take ciki jikin shi ya yi sanyi sai yayi dana sanun dukan da dama tun farko yafi ta malam da ya ce abin komai a hankali. Saboda cikin ya ɗanyi girma hakan yasa yaron cikin ta ya mutu wanda haka yasa sai an mata CS za fitar da gawar yaron. Amira nan falon suka zauna ana ta fira bayan mutane sun tafi Aunty Fatima ta zo ta zuna suka ci ga ba da fira nan Amira je faɗa masu abubuwan da suka fuskan ta a gidan Abbi har su Farha sai da su ka yi kuka jin wannan abin ganin Aunty Fatima ta dauki zafi yasa Ammi ta ce "kada suyi komai su bar mai Allah zai saka masu daga haka aka kashe maganar." Su Eshan daga masalaci suka ɗan zagaya gari daga nan suka tafi gidan su Ammi. Su Amira ana ta fira ta ɗauka ɗiyar Aunty Fatima takwarar ta ta rugume kusa da ita kuma Minal ce ta isheta da surutu. She Kam Amir yana kan cinyar Ammi Minal tayi kuka ta gaji wai sai ya ɗaga mata cinyar Ammin ta. Suna ta fira su Eshan suka shigo da sallama duk suka amsa. Suka ida sa suka zauna san nan a ka ci ga ba da gaishe gaishe Ammi ita fa kunyar Eshan take ji sai sunar da kai take amma shi kam Eshan babu batun wata kunya a tare da shi saima ai kama Amira harara da yake. Aunty Fatima ce ta ce "ina sirikin nawa?" Eshan aka yi ƙasa da kai ana sosa ƙeya wai yaji kunya. Dariya Aunty Fatima tayi ganin Eshan yana sosai kai yasa ta gane shine. Ta nuna shi da hannu ta ce "kace kaine sirikin nawa?" Ga mamakin ta sai taji ya ce "eh wallahi." Ido ta zo a zuciyar ta tana cewa sannu mara kunya. Ammi kam tashi tayi dan ta lura kwata kwata babu kunya a gareshi. Yaya Faruk ne ya ce ma Aunty Fatima "kin san wannan?" Ya faɗa yana nuna Ahmed. Kallon shi take kamar ta san shi amma ta mata. Dariya Ahmed yayi ya ce "ai dama ba lailai ta gane ni ba." Yaya Ahmad ya ce "Ahmed ɗun Aunty Maryam." Zumbur Aunty Fatim ta muƙe tana maimai ta suna Ahmad tana ce wa "Yaya Ahmad dama rai kangare." Dariya ya yi ya ce "wallah kin ga ikon Allah ko." Daga haka suka shiga fira har Ahmed ke cewa nan da kwana huɗu Mame zata zo. Sosai suka ci ga ba da murna. Suna cikin farin ciki ɗiyar Aunty Fatima ce ta fara kuka Aunty Fatima ta ce "to yanzu ai sai ki kawo ta duk kin kama ta kin riƙe kin hana kowa." Tashi Amira tayi tana zumbura mata baki taje ta kaima ta ita ta masa ta shayar da ita Amira ta taso ta dauka sai taji Eshan yace " kawo ta nan." Zuwa tayi ta miƙa mashi. Su Hafsat kunya duk ta ishe su ganin Aunty Fatima tana falon zaune kuma ga yaya Faruk a wajan. Sallamar Abbi suka ji DAFIN ZUCIYA THE HIDDEN OF THE TREASURE OF THE HEART BY FATIMA BINTU HOSSEN https://chat.whatsapp.com/Jp93APpPrfe9IezRu9zH91?mode=ac_t *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚) ALHAMDULILAH NAKUSA SAKA THE END Bisimilahi Rahamanur Rahim Page 53 Sallamar Abbi Suka ji su duka suka amsa ya shigo ya zauna duk suka gaisa. Amir ne ya taso ya zo ya zauna kusa kusa da Abbi Yana ce wa "Abbi Ina ta neman ka." Dariya Abbi yayi ya ce "naji na huta ne nima." Abokin Abbi bayan sungama waya da Abbi ya tafi unguwar su Umma yana zuwa ƙofar gidan aka yi Sa'a yaran sun fito waje. Suna ganin abokin Abbi Suka ruga wajan shi suna murna shekam abokin Abbi ya ce "kuje ku dauko kayan ku zan kai ku wajan Abbi." Suna murna suka tafi dama ba wani jin daɗin gidan suke yiba bayan sun dauko kayan su suka kama hanya suka tafi gidan Malam Sani. Abbi ya ce "ina Ammin ta ku?. Aunty Fatima tace "bari na yi mata magana." Aunty Fatima ta tashi ta tafi ta kira Ammi. Tare suka shigo falon tunda ta hango Abbi ta kura mashi ido tana kallon shi she ma ita yake kallo har ta ƙara so . Bayan ta ƙa ra so ta gaida Abbi. Bayan ya amsa yayi gyran mura ya ce "ina son kowa ya maido da hankalin shi kaina zamu yi magana kuma ina so zan baki haƙuri akan abinda ya faro." Eshan da Ahmad da Abdul sai su Farha suka tashi zasu fita dan gani abin na family ne amma Abbi ya ce su dawo su zauna ayi dasu an zama ɗaya. Abbi ne ya ce "Assalamu alaikum." Sukuma suka amsa da wa'alaikum salam. Abbi ya ce "zan fara da Amira da Amir dan Allah ku yafe min ina me neman yafiyar ku wallahi duk abin da yake faruwa ban sa ni ba hasa li ma bana a cikin haiyaci na dan Allah ku ya fini." Ya ƙara sa maganar da hawaye a fuskar shi. Su duka jikin su yayi sanyi Amira Sarkin kuka har ta fara kuka ganin mahaifin su yana kuka yana neman yafiyar su. Ciki kuka ta ce "wallahi Abbi mun yafe maka duniya da lafira mun da ma bamu riƙe ka a raiba kuma ina yawan faɗa ma Amir kada ya riƙe ka a rai asiri ne akai maka." Kowa da mamaki ya kalle Amira jin ta ce asiri ne aka yi ma Abbi. Ta ciga ba da cewa "nasan zaku yi mamaki ko?" Ta ce "wata rana Umma ta ce nazo na raka ta wani waji bayan mun fita muka kama hanya wani daji ne mukai ta tafiya a ciki dan ni nayi tunanin wani abu Umma zata yi min sai naga mun hau wani ɗutsi babba muka shiga wani ramin a dutse wani mutum muka gani babu kyaun gani gashi ƙazami sai wari yake har sai da na tushe hanci na, Amma wani abin mamaki wannan mutumin yana gani na naga ya tashi hankalin shi yayi mugun tashi yana nuna ni da hannu ya na ce we wannan ita ce warda kike so ayi aiki akan ta to ki sani babu wanda ya isa ya taɓa wannan yarinyar donmi akwai wani haske a tattare da ita duk wanda yace zai cutar da ita akan shi abin zai ƙare ya ƙara sa maganar ciki tsawa, sosai hankalin Umma ya tashi jin abinda boka ya ce hakan ya sa ta ce to tunda ni aikin ba zai yi a kaina ba to sai a maida shi kan uban su shida ma namijin na san yanda zan yi dashi na san shi idan ya girma zai yimin amfani haka tasa boka yayi aiki akan ka ya bada wani abu ya ce tazo ƙasan gadon ka ta sa ta ka kwanta zaka manta damu duk abin da tace shi zaka yi muna fitowa tayi min kashe di tace ida taji wannan maganar ta fita to sai ta kashi ne." Ta nufa fasa ta ce "tun ranar da muka dawo tayi maka wannan abun tun daga ranar naga ka daina kula mu baka damu damuba babu ruwan ka idan munci abinci ko ba mu ciba sutarar mu duk ta kwashi komai na mu haka ta mai damu ma ra sa galihu bamu da ƴan cin kan mu wata rana ƙawarta Ladidi tazo naji tana bata labarin yanda aka yi ta raba ku da irin aikin alfashar da suka da farko abbi ka fara da tsar mu wanda daga baya ta kaiga kun rabu hankali na ya ƙara tashi sosai, Gashi banda wanda zan faɗa mawa kowa gudun mu yake na rasa inda zan sa kaina rana zafi inuwa ƙuna gashi a lokacin Amir ba wani wayo ne da shiba watara na munje islamiyya wani malamin mu yana mana karatu ya ce idan mutum yana da damuwa ya tashi da daddare yana Sallah ya faɗa ma Allah damuwar shi In sha Allah zai samu sauƙi kuma Allah zai amsa hakan yasa kullum sai na dinga tashin Amir munayi yin sallah muna roƙan Allah ya fitar damu halin da muke ciki tun Amir baya son tashi har ta kaiga wani lokacin she yake tashi mu wata rana bamu san dalili ba Umma ta hana mu zuwa makaranta ta koma daura mana tallah azaba ta ƙara mana yawa wanda duk abinda ake baka iya yin komai akai wani lokacin har dukan mu kake amma bana damuwa saboda nasan ba'a hankalin ka kake ba wata rana muna zaune kazo kace mu shirya zaka kaimu makarantar boko ta kalle Abbi tana cewa "ka tuna?" Abbi ya ce "tabbas na tuna." Amira ta ci ga ba da cewa bayan ka kai mu makarantar wata rana munyi ma Malamin mu laifi ya ce ba zamu koma gida ba sai kowa ya ga ma tafiya hakan yasa bamu dawo gida da wuri ba ina dawo wa Umma ta kamani da duka tana cewa na tafi yawon iskanci sai ta karyani ta bugamin wani ƙaton ƙarfi a ƙafa, Kowa hawaye yake Eshan yakasa tsare ta da idanu. Ta ci ga ba da cewa tun san da ta buga min wannan abin ƙafata naji kamar bata jikina kwana na uku a ɗaƙi ban iya taka ƙafar ta kumbura Sosai Umma ganin yan da ƙafata ta koma hakan ya sa tace maka ai na ɗine. Saosai Amira ta faɗa masu irin azabtar War da Umma tayi masu har zuwan sanda Abbi ya fara dawo wa dai dai da sanda Umma tabuga mata abu akai wanda hakan yasa ta man ta komai da haɗuwar su da su Eshan har zuwa yanzu. Amira na kaiwa karshen maganar Wasu daga ciki suka fashi da kuka har da su Farha Ammi kam ta sanƙare jin abinda Umma tayi masu dama ita tasan Abbi bazai masu ha ka ba yaya Faruk ma saida yayi kuka. Abbi ne ya tashi ya tafiya ƙama ƙafar Amir da Amira Yana kuka yana cewa "su yafe mashi dan Allah." Yaya Faruk ne yazo ya kama shi yana cewa "haba Abbi ƙaddara ce tana kan kowa mun san bayin kain ka bane ka dauka wannan abin a matsayin ƙadddar ka kowa da ƙalar tasa ƙadddar wata ƙaddarar zata zo maka da sauƙi wata kuma akasin haka yanzu da kayi haƙuri Baga shi ka cinye jarabawar kaba ta wannan bangaren gashi duk wani abu da ake ɓoyewa ya fito." Yana gama maganar abbi ya rungume shi san nan ya koma wajan Ammi yana cewa "dan Allah A'isha ki yafeni wallahi ina sonki." Ammi ta ce "nima na sani nasan cewa ƙaddara ce." Babu ɓata lokaci Abbi yace ma Ammi "ta yardda a maida auren su ita kam tace sai tayi shawara." Abbi ya dauƙi wayar shi ya kira Mansur yace ya haɗa shi da Babansa bayan ya haɗa su ka gaisa cikin girma mawa Abbi ya ce yana so a faɗa ma Umma ya sake ta. Koda Baba yaji abinda Abbi ya ce bai wani tada hankalin shi ba ya ce "Allah yasa hakane ya fi alkairi." Daga nan kuma suka ci ga ba da fira kamar sun saba amma idan ka kalle su zaka fahinci akwai damuwa aƙasan zuciyar su. Abbi wani zazzaɓi ne ya kama shi nan yakama rawar sanyi cikin tashin hankali suka dauƙe shi suka tafi asibiti suna zuwa aka ce jinin shi ya hau kuma zuciyar shi na ciwo sosai hankalin su ya ƙara tashi sun san ba komai ne ya jefa shi wannan halin ba abinda Amira ta faɗa ne. Yusurah koda suka shiga shopping din amma taƙi daukar komai sai da shi Haidar yake dauka ganin abin ya fara zama hauka yasa ta da Katar da shi dan harda su akwati sarƙa atamfofi lass shadda pant pat Babu kunya yake ta dauka wasu abubuwan kamar wanda zai haɗa lefe bayan ya gama siya aka sa masu a but ɗin mota sanan suka kama hanyar gidan su Yusurah suna tafiya suna fira. Yusurah ta ce "gaskiya wainan kayan sunyi yawa rage wasu kasa a lefe don idan Daddy yaga wainan uban kayan zaiyi faɗa kuma zai sa amaida su." Dariya ya yi yace "idan yayi magana kice mijin kine ya Baki." Harara ta watsa mashi tace "tunda ce maka aka yi bani da kunya da za ka ce na ce haka." Dariya yayi yace "to shekenan sai ki rage." Ladidi bayan an fito da ita CS ana ta jira ta farka abu shuru har kusan awa uku bata farka ba ganin shurun yayi yawa yasa a ka kira babban likita yana zuwa ya duba ta yace "sai dai kuyi haƙuri Allah yayi mata rasu wa." Inalilllahi wainna ilaihi ra'ji un KULU NAFSIN ZAIKATUL MUT. Hankalin su ya tashi kowa ce wa yake "inalilllahi wainna ilaihi ra'ji." hankalin yaya yafi na kowa tashi san gani yake kamar shine ya kashe ta saboda duka da yayi mata. Malam ne yai ta kwantar mashi da hankali yana cewa "ya daina cewa haka Allah ya ruba tanan aljalin ta yake." Aka yi ciki ciki aka amshi gawar daga asibi kai tsaye gidan Malam aka wuce da gawar. Amarya ganin gawar ladidi yasa hankalin ta ya tashi kamar ta hauka ce haka ta koma dan mutuwar ta shige ta sosai. Nan aka yi ma marigayiya Ladidi wanka aka yi janiza aka kai ta gidan ta na gaskiya. Sai bayan andawo jana'iza sai ga ɗiyar Ladidi Mariya ta dawo daga yawon ta bata san ma an yi rasuwar ba koda akafaɗa mata rasuwar bata wani damuba sai cewa tayi ma ita ta sani. Nan mutane akai ta zaginta ita kam ko a jikin ta. Bokan dake masu Ladidi aiki yan cikin wannan ɗutsan yana haɗa tsaface tsafan ce wata ta kama a cikin wajan kafin ya fito watar tagama cin jikin shi. Inalilllahi wainna ilaihi ra'ji unm wannan wani kalar bala'i ne ka mutu kana saɓa ma Allah ya kada kasa muyi mummunar ƙarshe ya Allah kasa mu mutu muna bauta maka. Wasu mutane ne zasu je gona suka ga gawar Boka dayake kusan kowa ya san shi sunyi ko kore shi daga garin abin ya gagara hakan yasa suka yi murna suka zo cikin gari aka faɗa ma mutane suka zo babu wankan gawa babu komai suka yi rami su rufe shi. Abbi da kayr jikinshi ya dawo dai dai bugun zuciyar shi ya sai tu san nan suka samu hankalin su ya kwanta duk suna waji daga Ammi sai Abbine a ɗakin da wannan damar Abbi ya ƙara roƙan ammi akan tayi hakuri ta koma gidan shi dam ɗazu kunyar su Eshan ne ya hana ta ce ta amince ta ce mashi ai ita yarda sosai yaji daɗi dan haka ya kira yayan Ammi ya faɗa mashi babu ɓata lokaci ya ce da asuba za a maida auren. A daren aka sallami Abbi daga asibiti suka wuce gidan yaya Faruk bayan sun aje su Ammi a gida . Washa gari sunje sallar asuba kasa sanar da daurin aure jin auren da aka daura yayi mugun basu mamaki dan basa da masaniya aka anan sukai ta murna har suna tsokanar Abbi. Gidan yari Umma sun fita suna aiki kawai aka ga ta fasa ƙara ta yanke jiki ta faɗi haka aka dauke ta aka kaita asibiti amma an duba ba a ga abinda ke damunta kuma gashi tana hauka abinda basu sani ba duka asirin da Umma tayi ma mutane ne ya koma kanta ya haukatar da ita. Abokin Abbi kam tunda asuba suka kamu hanya she dasu kalil. Monday KOTO Yau ta kama za'a koma koto bayan anji koto aka gabatar da shedu inda aka gane su Umma babu gaskiya aka yanke ma Mama daurin rai da rai inda ita kuma Umma aka kaita gidan mahukata idan ta samu lafiya a yanke mata nata hukuncin. Mutanan gidan duk da haka sunji babu daɗi amma dole sai ana yanke ma irin su hukun ci idan ana barin su haka ba'a yanke masu hukunci za aita samun ɓata gari. Yau ne aka kawo kayan Sa rana Yusurah inda babu ɓata lokaci aka saka sati biyu. Yau su Eshan kwanan su uku kuma a yau zasu koma Abuja harda su Ammi dasu Yaya Faruk. Koda abbi ya ji labarin abinda ya faru da Umma ya tausaya mata sosai sukuma yaran Umma koda aka kawo su ganin su Amira yasa suka basu hakuri akan duk abinda suke masu Umma ce ke sasu. Ammi kuma ta ce zata riƙe su amana kamar ita ce ta haife su sosai hakan ya faran ta ran abbi. Bayan sun isa Abuja wani ƙaton gidan Ammi taga ankai su tunda suka shiga gidan take ta mamaki ina Abbi ya sa wannan ƙaton gidan. Bayan sun shiga gidan ya haɗu ga wasu manyan motoci kusan guda biyar kowa Abbi yake kallo da mamaki ganin suna kallon shi yasa ya ce su shiga ciki sai ya yi masu baya ni. Suna shiga suka ga an jera masu manyan kolili na abinci ga katan katan na ruwa da lemuka ciki da mamaki Amira ta buɗe baki zatayi magana. Abbi yace " kibari kici ki ƙoshi sai kuyi min tambayan." Babu yanda suka iya haka suka haƙura. Bayan sun gama cin abinci Kowa yayi wanka suka hutu dama su Eshan nan. Falo suka fito suka zauna Abbi ya ce "nasan bakin ku da tambayoyi yanzu zan ba ma kowa amsar shi amma kafin nan bari na fara magana ta." Abbi ya ce shekara biyar da suka wuce wani abokina me sai da motaci babbane kusa duk motocin da dasu shigo Najeria na shine wata rana yazo ya samin da shawara ya ce me zai hana na saka hannun jari mu haɗa hannu a kasuwan cin mu da naji tsoron kada ya ci amanata amma hakanan na yardda da farko na fara sa miliyan 10 gonaki na na sai da na bada wannan kuɗin sai gashi Allah ya sa mana albarka har ta kaiga nima na mallaki Company na na kai na amma babu wanda yasan nawa ne kowa ya bushi da kallo yace yan zu haka inda Company's guda uku akwai Al hussin Company Al Barka Company Amira and Amir company. Kowa ya bishi da kallon mamaki mutumin da keda wannan dukiya ya zauna a wata unguwa. Abbi ya ce "wannan gidan da kuke gani ina da kamar su guda goma banda gonaki na da na maida yanzu wannan gidan ya dauko keys din gidan ya bama Ammi wannan gidan na mallaka maka shi halak malak a cikin moto cin can ki dauka guda ɗaya Faruk ɗaya Muhammad ɗaya Sadik ɗaya Fatima ɗaya ɗaya kuma a bar ma yara ɗayar kuma hidimar gida. Saboda murna su rasa me zasu yi. Daga nan su Eshan suka tafi gida anan Hafsat zata zauna. Washa gari Aka kawo kayan Sa ranar su Amira inda aka saka sati biyu. Yau ne mahaifiyar Ahmed zata zo zasu dawo Abuja baki ɗaya. Ahmed da Eshan sun koma bakin aiki inda aka basu masu kula da lafiyar su dan ana shirin ƙara masu girma. Amaryar Daddyn Yusurah kam suna ta kula da cikin su sai hamdala Yusurah ta ma fi kowa son cikin tunda bata da ɗan uwa ita ƙadai ce. Yau aka yi sati da rasuwar Ladidi yau an tashi zaman gaisuwa Amarya duk sai taji gidan wa Ni kala babu daɗi tana tunanin rayuwar da suka yi da Ladidi ta na nema ma ta gafarar Allah. Maman Ahmad ta iso harda Ammi aka je dauko ta suna isa aripot jirgin su ya iso suna tsaye har aka fara fitowa Ammi na hango Mamen Ahmad da gudu ta tafi wajan ta itama ta taho da gudu tana sakin kayan hannun ta suka rungume juna suka saki kuka me cin rai amma kuma du sun burgi wasu sai da suka gama yan koke koken su suka tafi gidan Ammi DAFIN ZUCIYA THE HIDDEN OG THE TREASUER OF THE HEART BY FATIMA BINTU HOSSEN https://chat.whatsapp.com/Jp93APpPrfe9IezRu9zH91?mode=ac_t https://whatsapp.com/channel/0029VbBbXTM3GJOxiUfRPn1U *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ "Jajirtattu mu ne ƙarfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faɗuwa. Mu ne tarihi da ake ginawa!" 💪🔥✨ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚) Happy jumma 'atu Mubarak Fri,agu2025 08:17 Hiameera43 Bisimilahi Rahamanur Rahim Page 55 Bayan sun isa gidan Ammi sai da tayi wanka ta huta san nan suka zauna cin abinci nan aka shiga firan yanda biki zai kaya shiri ne ake na musan man bikin da ba'a taɓa kalar sa ba. Eshan ganin tunda suka zo bai ga Amira ba kuma bada ita akaje aripot ba ya sa ya cema Amir "ina Amira ta ke?" Amir ya ce "sun je gidan wata yar uwar mu ita da su Aunty Fatima za'a yi masu gyran jiki." Eshan ya ce "kasan gidan?" Amir ya ce "eh amma ko mun je baza 'a bari mugan suba wai dokar ce." Eshan ya ce "ai kam zan karya dokar tashi mu tafi." Ahmed kam tunda yaga Mamen shi ko kallo Eshan bai ishe shi ba yana kananaɗe da Mamen shi yan zuma yana kwance ya dau ra kansa a cinyar ta ita kuma tana sha fa mashi sumar kanshi ya lumshe ido. Eshan ne ya zo ya finciko shi ya ɗaka mai duka ya na cewa "ƙaton banza kazo ka haye ta a haka za'a yi maka aure amma har yan zu baka girma ba." Hararar shi Ahmad ya yi ya ce "wai na cikin masai ke ce ma na waje ya taka kashi yo kai akwai ma Wanda ya kai ka taɓara." Murmushi Eshan yayi ya ce "ai ni yanzu nayi hankali tunda na kusa ajiyi iyali." Mame ce ta shi ga taɓa hannu ta dauƙi wani kofi ta jifi Eshan da shi tana cewa "wai kai dan uban ka baka da kunya? ko ina ka koyo wannan rashin kunya a gaban surukar ka ka saki baki kama ta kwaso zance." Kunnuwan shi ya kama ya na cewa "Please Mamen mu dan Allah kiyi haƙuri na dai na." Ammi dake kallon su tana murmushi ta ce "ai Ni na saba da wannan taɓargazar ta shi tun ina jin kunya yan zu na daina." Dariya Mame tayi ta ce "kin san halin yan fari." Abdul ne ya yi sallama ya shi go suka amsa kai tsaye wajan su Ammi yaje suka gaisa san nan ya kalle Eshan ya ce "Malam lafiya ka kirani?" Marai raice fuska Eshan yayi yana cewa "unguwa zaku raka ni." Ahmed ya ce " to ba'a zuwa." Eshan ya ce "kada kaje idan baka je ba kai kayi ma kanka." Abdul ya ce "to ba sai ka faɗa ma mutane inda za'a je ba." "Wajan su Amira zamu je muje yanda za'a gudanar da shirin biki muji idan da abinda suke buƙata." Mame ta ce "sai da ku kira su a waya dan ko kunje baza ku gan su ba na faɗa maku." Amira saboda gyaran jikin su me gyran jiki aka dauko daga Nijar gyara ake masu bana wasa ba ko fita waje basa yi komai sai dai ayi masu a ɗaki idan ka gansu za ka yi tunanin an chanza su ne su ukun da yake harda Farha Aunty Fatima ce taje har gidan su ta ruƙi Mami akan za'a haɗa dasu Amira ayi masu gyran jiki baki ɗaya. Yaran Umma koda aka faɗa masu halin da mahaifiyar su take ciki sunbyi kuka Sosai da daga baya basu saki jikin su da Ammi ba suna tunani zata yi masu abinda Umma tayi masu Amira amma sai suka ga ba haka ba domin Ammi kula take da su sosai da sosai hankan ne ya sa suka son ta suka dauke ta kamar itace ta haifisu, Wannan abu da Ammi tayi baƙara min ƙaramin daɗi yayi ma Abbi ba hakan yasa yake jin kome Ammi ta ke so indai bai fi ƙarfin shiba zayayi mata. Bayan sati ɗaya Mariya ɗiyar Ladidi ce kwance a wani asibiti an kawo to ashe bayan rasuwar Mahaifiyar ta wani Alhaji ne ta bi ƙasar waje wai zata rakashi holiday Babu wanda ya sa ni ta bi shi suka tafi ashi babu wata ƙasar waje da zasu ji suna shiga mota za su je aripot ya hura mata wani abu nan da nan ta fara barci ganin tayi bacci ya kai ta wani gida ya mayar da ita matar shi ta karfi da yaji sai da ya gama lalata mata rayuwa gashi ya shafa mata cutar ƙarya garkuwar jikin ɗan adam HIV, Ganin bata cikin haiyacin ta yasa wani daga cikin yaran shi ya kawo ta asibiti ya bada kuɗi masu yawa a yi mata komai shi kuma ya gudu. Yanzu ta farka ganin ta a wani ɓakon waje inda bata san ko ina ne ba ita tunanin ta ma ko mutuwa tayi ne ma tana cikin wannan tunanin wata likita ta shigo ta kalle ta ta ce "sannu ya jikin." Ta ce "da sauƙi." Likitar ta ce "ina ke maki ciwo?" Ta ce "kaina ne kawai." Likitar ta ce "to alhamdulilahi yan zu ina family na ki?. Kuka ta fashe da shi tana cewa "suna nan amma ina tsoron koma wa wajan su nasan idan naje Baba yaji abin da ya faru kashi ne zai yi." Likitar ta ce "subuhanal me yayi zafi haka?" Mariya ta ce "inda kin san abinda na aiki ta ke kan ki baza ki kulani ba yanzu." Likitar ta ce "kin man ta karin maganar da ake ce wa "ciwon ƴa mace na ƴa mace ne ki faɗamin in Sha Allah nayi maki alƙawarin zan sa san taki da iyayen ki." Kuka ta fashi da shi. Eshan duk yan da ya so yaga Amira abin ya gagara har ce ma me gyran yayi ta bari ya gan ta zai bata kuɗi masu yawa amma fafar matar nan ta hana haka ya gaji ya yi hakuri sai dai suyi video Call. Mame ce ta shirya zata je giɗan wata yar uwar ta da za ta aurar da ɗiya rana ɗaya dana su Ahmed shene zata je tayi mata Allah sa alkairi ta dau wankan ta tayi kyau baza kace ita ce ta haifi Ahmad ba. A motar Ammi ta fita kai tsaye gidan su Yusurah ta tafi da sallama ta shiga cikin gidan amarya ta amsa mata tana mata sannu da zuwa bayan su gaisa ta raka ta ɗakin Mommyn Yusurah mommyn Yusurah naji sallamar ta ta fashi da kuka Mame kam ganin an yeke ma Hajara ƙafa amma an sama ta ta roba cikin tashin hankali ta ƙara sa tana kuka itama tace "Hajara me zan gani haka?" Cikin kuka Mommyn Yusurah ta ce "Maryam kinga yanda rayuwa tayi dani ko kinga yanda na koma ko." Maryam ta ce "kin sani a duhu meke faruwa me ya faru da ke." Hajara bata ɓoye mata komai ba dangane da zuwan su wajan boka ita da ƙawar ta har zuwa yanzu da take da ƙafar roba. Cikin ɓacin rai Maryam ta wanke ta da mari takuma ƙara mata ta ce "kin san marin me nayi maki?" Kai ta girgiza ma ta. Maryam ta ce "wallahi Hajara kin bani mamaki duka da wannan ƙaddara ki na cikin sai an yanke maki ƙara uban me ya kai ki wajan boka uban me ya kai ku tsaɓa ma Allah baki rasa ciba baki rasa shaba saboda za 'ayi maki kishiya Yan zu Ina amfanin mutuwar da ƙawar ki tayi ki gode ma Allah da ya baki damar gyara ra kuskuren ki." Hajara ta ce " wallahi ban san me ya shiga kaina ba da har na ai kata haka sai gashi warda nike haukan akai ita ce me min komai ta dauƙeni kamar Yayar ta ta maida Yusurah kamar ita ta haife ta." Maryam ta ce "yan zu sai ki yi hakuri ki dau komai a matsayin ƙadddar amma wani abun mune da kanmu muke je kawo shi cikin rayuwar mu." Daga nan suka shiga yan firar su ta bayan rabowa . Hajara ta ce ma Maryam "yau za'a kawo lefe." Mame tace " she ne baki faɗa min ba ai da naje idan da wani aiki sai na taya ta." Daga haka ta fita daga ɗakin zuwa part din Amarya tana zuwa ta same su suna ta aiki ita da yan uwan ta cikin su ta shi ga suna aiki ana fira itama take faɗa su rana ɗaya da bikin ɗanta wasu daga cikin suka ce zasu zo mata. Da yamma aka kawo lefin Yusurah akwati ashirin da hudu lefe ne na manya an kashi kuɗi iya kuɗi yan unguwa akai ta zuwa kallon lefin wasu na cewa YUSURAH ltayi goshi masu baƙin ciki nayi masu farin ciki nayi sai da yamma Mame ta koma gida. Abubuwa sumn masu Eshan yawa ga hidimar biki gata ƙarin girma da za'a masu washi garin biki kan su yayi zafi sosai dan ko time ɗin kiran su Amira basu da wani shi ga shi zasu Event da yawa za'ayi deenah za'ayi mother's day ga kauyawa day da za'ayi sanan za ayi fati sai daga baya ayi walima. Likitar ta jawo Mariya jikin ta tana lalashin ta a haka ta faɗa mata duk abinda ya faru daga mutuwar auren da da yawon barikin da take yi har zuwa rasuwar Ladidi da kuma bin wannan alhajin da tayi. Sosai likitar tayi mata faɗa kamar zata ari baki daga nan kuma ta koma mata nasiha ta ce ta Bata number wayar Baban ta. Bayan ta bata number wayan Baba ta Kira shi Baba yana ɗaki ya na ta tuna nin abin duniya yaji ƙarar wayar shi ganin bakuwar number ya sa ya ɗaga da sallama. Daga can bangaren likita ta amsa ta ce "muna magana da Malam Sa'idu ne? mahaifin Mariya?" Gaban shine ya faɗi kafin ya ce "eh nine Allah yasa lafiya?" Likitar ta ce "Lafiya lau Baba ka kwantar da hankalin ka idan babu damu kazo asibiti." Cikin tashin hankali ya ce "asibiti kuma! Dan Allah ki faɗa min abinda yake faruwa?" Ta ce "babu komai Baba ta faɗa mashi sunan asibiti." Yaje ya faɗa ma amarya abinda ya faru ita ma hanakali a tashi ta ce "ai bai ka ma ta ka tafi kai ɗaya ba mu tafi tare." Haka suka fito suka tafi asibitin suna zuwa suka kira likitar ta zo ta shiga dasu har ɗakin da Mariya take ciki tun da suka ganta sun san babu lafiya daga ganin yana yin jikin ta. Sai da suka gaisa da likitar ita kuma Mariya kunya tasa ta ka sa cewa komai sai ta juya masu baya ta rufe ido kamar me bacci. Likitar ta ce ma Baba "nasan kai musulme ne? Kuma zaka dauka ƙaddara ka ko wace kala ce." Ciki sanyi muraya ya ce "in Sha Allah." Nan likitar ta faɗa masu abinda ya faru da Mariya tana gama faɗa ta tace "ka ganta nan kunyar ku take ji yau kusan satin ta biyu a asibitin nan sai yau dana takura mata ta faɗa min abinda ta aikata dan Allah kayi haƙuri ka rungume ɗiyar ka." Baba ya ce "shikenan yan zu zata warke da wannan cutar kam?" Likitar tace "in Sha Allah zata warke bada daɗi wa ba." Amarya ce ta ce "ya jikin naki?" Da kyar ta ce " da sauƙi." Zuwaira ta ce "kada ki sama kan ki damuwa ki daukeni kamar mahaifiyar ki ni zan kula dake." Mariya ta ce "yanzu duk abinda Mama tayi maki kice Zaki kula dani." Zuwai ta ce "kibar tuna wannan komai ya wuce. Ammi ce ta ce ma Abbi "ya ka ma ta akai yaran nan suga mahifitar su." Abbi ya ce "shi dai ba zai je ba kuma yaran shi baza su je ba." Sai da Ammi tai ta lalashin shi san an ya yarda ya ce "zai kai su amma sai bayan biki." Ana ta shirye shirye za'a kawo lefen Amira da Hafsat. Sai da aka fara kawo lefen Amira akwati 24 San nan na Hafsat itama 24 San nan na Farha itama 24 Komai kala ɗaya ne babu abin da aka ban banbanta ma sha Allah kaya sun yi komai yayi sai dai maƙiya yaune za'ayi kauyawa a wani gidan gonar Abbi da ya basu key ya ce suje su yi acan. Mata sun sa riga da ban zani da ban. Maza kuma sun saka wando da ban riga ba dan ko ina a wajan zagaye yake da sojoji. An dauko DJ da photographer abin dariya ana kiran amarya da ango suyi rawa Ahmad ne na farko suka fara shiga shida Hafsah aka kuna masu waƙar TSIRE TSIRE DUNIYA KANYA DAƊI ALLAH NAGA GANI BA ZAN BAR TSIRE BA Kowa da tsrire a hannun shi ita Hafsah kunya ta hana ta rawa shi kuma gogan rawar ka wai yake abin shi kamar ba soja ba an zuba masu kuɗi sosai. San nan aka kira Abdul da Farha suma aka kun na masu waƙar suka kama hannun su suna rawa suna sha Abdul rawa Farha rawa suma anzuba masu kuɗi sosai. San nan ka zo kain su Eshan Amira dai juyawa kawai take dan kar ace bata yi shi kam Eshan yi kawai yake yanda yake rawar kwai zai baka dariya. Wasu ƴan family ɗin Ammi da Abbi Yan funtuwa sai yau zuka iso gida fa ya cika ko ina ka shiga mutane cike daya de Shema Ahmad anan za'a yi taron bikin na shi Eshan ma gidan su a ciki yake ko ina. Haka gidan su Yusurah suma yau aka yi ƙauyawa day. Haidar ne ya Kira ta Yana so zasu gaisa da wasu yan uwan shi maza da suka zo daga Kano da wasu abokan shi. Bayan sun gaisa tayi masu sallama zata tafi haidar ya tsayar da ita Ya ce "ina zaki je ko fira bamuyi ba." Yusurah ta ce "wallahi na gaji ne." Haidar ya ce "Ni kam ban gaji da kallon ka ki ba." Yusurah ta shagwaɓa fuska ta ce "Please kayi haƙuri abinda nakusa zama taka baki ɗaya." Tana gama faɗa haka ta shige gida. Kai kawai ya girgiza. DAFIN ZUCIYA BY HIAMEERA43 MON,1SEP 2025 20:38pm https://chat.whatsapp.com/Jp93APpPrfe9IezRu9zH91?mode=ac_t *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ "Jajirtattu mu ne ƙarfi zuciya, hikima a magana, jajircewa aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faɗuwa. Mu ne tarihi da ake ginawa!" 💪🔥✨ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚) NA KUSA KAWO KARSHIN LITTAFIN NAN A PAGE DIN GARSHE DUK WANDA YA FAƊA MIN ABINDA LITTAFIN NAN YA KUNSA DA COMMENT MA ZAFI YANA DA KYUTAR DATA KO KATI ALLAH YA BA MA ME RABO SA'A PLEASE MU SANI ADDU'AR KU DA BAKUNAN KU MASU ALBARKA YAN UWA Bisimilahi Rahamanur Rahim Page 55 > Kai kawai ya girgiza ya juya ya koma mota suka wuce. Sai kusan mangariba su Eshan suka koma gida sai da suka kai kowa ce gidan su san nan suka wuce suma. > Amira ko da ta koma gida ganin family na ta ya sa ta ji wani irin farin ciki har sai da tayi kuka ganin yan uwa ko ta ina koma kowa da abinda zai kawo na gudum Muwa gaskiya family ɗin Ammi da Abbi sun taka rawar gani. Wasu daga cikin ƴan uwan Hafsat ma duk sun zo gida dai ya cika ta ko ina tun da nan ake bikin Hafsah da Ahmad ga Amira Kuma shima Eshan kusan za'a ce nan ne Farha ce kawai da ba'a nan za'a yi ba. > Eshan da Ahmed yanzu an basu security's masu kula da lafiyar su haka ya sa duk inda zasu ji yanzu suna tare da security. Eshan ne ya kalle su Ahmed ya ce "Allah sarki wai yan zu saura ƴan kwana ki mu rabu mu dai na kwana waje ɗaya ko?" > Eshan ne ya yi wannan tambayar yana kallon su. Dariya Abdul ya yi ya ce "haba mana Brother Kar ka damu idan baka man taba gidajen mu waje ɗaya suke kaga ai bamu rabu ba tun da ba nisa mu kayi ba." > Ahmed ne ya ce "nima kam banga abin damuwa ba farin ciki ma za mu yi kaga Malam ka kwantar da hankalin ka ko shekarae zuwa ka zama Daddy." Yanda da Ahmad yayi maganar ne yayi mugun basu dariya. > Cikin dariya Eshan ya ce "wallahi Ahmad kai ɗan iskane Ni ga abin da ya damuna amma kai buri ka kawai yan da zaka zama Daddy kake tuna ni ko kar dai kaje ka kashi masu ɗiya wallahi." Abdul ne ya ce "to Malam Muhammad zauna kai ta kallon ta kai ta gadin ta." > Eshan ya ce "ai Ni tun da har kuka ji nayi shuru bana wannan maganar kun san hummm." Abdul ya ce "ya kayi shuru? Ka ƙara sa mana." > Eshan ya ce "a bar kaza a cikin gashin ta kawai yo aini idan maganar nan tada min hankali take ji nike kamar na jawo ranar." Dundu Ahmad ya yi mashi ya ce " amma wannan yaron ko ɗan banza ohk dama shiri kake baka faɗa mana ba shirin me kake wallahi yanzu naje na ce ma Ammi kada ta baka yar ta dan kashi mata ƴa zaka yi." Hararar shi Eshan ya yi ya ce "kar ka fasa baka ga wance da yasan yanzu na zama surukin shi shiya sa ya ke ta min biyayya dan ya san zan iya ɓata komai." > Tsaki Abdul ya yi ya ce "kan ka ake ji." Amira ɗakin ta suka shiga ita da Hafsat dan su samu suyi wanka su huta suna zuwa ɗakin suka ga ƴan mata gusan guda goma wasu na latsa waya wasu na fira suna ganin su suka tasu suka rungume su. Ita dai Hafsat ta gane ɗaya daga cikin su ɗiyar uncel din ta ce ta wajan mahaifi dan tun da baban ta ya rasu basu ƙara haɗuwa ba duk da an dau ka lokaci. > Murmushi zainab ta sakar ma Hafsat ta ce "fatan kin gane ni?" Hafsat ta mai da mata murmushi san nan ta ce "eh nagane ki." Dariya tayi ta ce "to ma sha Allah wannan ɗiyar uncel Abba ce wannan kuma ƙanwa ta ce." Nan ta gabatar da sauran. > Hudu daga ciki ƴan funtuwa ne Amira ta gani su da ɗiyar Yayar Ammi sai ɗiyar ƙanwar ta sai kuma ɗiyar Yayan Abbi da ta biyo su dan sauran sai ana jibi biki za su zo. Dariya Amira tayi ta ce "ashe da gaske kuke zaku zo." Ɗaya daga ciki ta ce "haba kina tunanin ba zamu zo ba to gamu munxo." Dariya su ka yi Amir ta ce "tun yaushe ku ka iso?" Nabila ta ce "wajan ƙarfi 5:30pm." Amira ta ce "shine baku ce a kai ku wajin ƙauyawa ba?" > Mariya an sallame ta har sun koma gida aka gyara mata ɗakin Ladidi aka yi yan zu ta natsu kullun cikin idaba ta ke yi na roƙon Allah ya yafe ma mahaifiyar ta san nan itama Allah ya bata miji na gari indai zai kula da ita kuma me addini za ta zauna dashi alhamdulilahi yanzu cutar ta warke dama can ba wani yawa tayi ba. Zuwaira ta dage tana kulawa da Mariya kamar yarda tayi alƙawari dan yanzu kusan komai Mariya zata yi sai ta nemi shawarar ta yanzu ita ce ƙawar ta abokiyar shawarar ta. Shima Malam Sa'idu yan zu hankalin shi ya kwanta sosai duk da a kullum ya tuna da abin da Ladidi tayi sai yaji ran shi ya ɓaci amma sai ya ɗanne ya nima mata yafiya wajan ubangiji. > Yusurah bayan ta koma gida ɗakin ta ta shige cikin ƙawayen ta sun ta fira wasu na bata shawara akan ta riƙe mijin ta yanzu mazaje wahala suke tayi mashi biyayya wasu kam cewa suke yi zasu zo gashi idan an gama komai sun sa Yusurah gaba gashi ita ta rasa yanda za ta yi masu kawai sai ta fashe da kuka su kuma suka sa dariya wata daga cikin su ce ta ce "ai ni banga abin kuka a nan ba koda yake kukan daɗi take yi." Wata kuma ta ce "ku ka sani kukan rabuwa da gida ta ke yi.. Sa'adatu warda suke ce ma ta batulu ita ce tayi saurin ce wa "a'a fah ni na San kukan da take dan wannan mijin na ta daga gani zai yi jaraba kuma wallahi na san ba zai raga mata ba dan na san manta wa zai yi da soyayya ya tumurmushi sakin sa." Dariya suka kwashi ta ita yusurah kam sai ta tashi tana kai mata duka > Pending Amarya ce ta ce "kinga Malama gaskiya aka faɗa mana wama ya sani ko kukan ƙosa wa kike dan na san ki da jaraba kema sai ku haɗu ku ta cuɗa juna." Ganin Yusurah tayi ban za da su yasa suka gaji suka ga ma. Umma yan zu Alhamdulilah haukan nata yayi sauƙi saboda Malami aka dauko na addini suna mata karatu dan ana so ita ma a san abin yi. Washe gari Yau za'a yi Fulani day ta bangaren ko wace amarya za'a yi a wani gidan gonar Abba da ya Bama Eshan shi Abba ya ce ma shi "akwai ɗiyar abokina suma anan gidan gonar za su yi nasu sai ku haɗu kuyi a tare." Eshan ya ce "shike nan dama kuma Abba Ina son muyi magana." Abba ya ce "ina jin ka." Eshan ya ce "akwai security's mota uku zasuna kulawa da lafiyar ka duk inda zaka je suna tare da kai." Dariya Abba ya yi ya ce "haba Muhammad kada ka wani damu kan ka da wasu security's Allah zai tsare ni." Eshan ya ce "duk da Allah ya ke tsarewa amma Abba ka daura kaga an kusa mana ƙarin girma dole kowa na kusa da ya kasan ci cikin tsoro saboda maƙiya." Numfashi Abba ya sauke ya ce "Tom shike nan Allah ya tsare mu baki ɗaya kuma ya taya ku riƙon wannan miƙami da za'a ba ku." Ciki da jin dadi Eshan ya amsa da "amin dan shi babban abin da yafi so a rayuwar shi iyayen su suyi mashi addu'a sheke birgi shi koma yan alfahari da hakan." Sallama su kayi kowa ya kama gaban shi. > Gidan su Ammi ya ƙara haɗawa da mutane yo Kam bikin mutum uku wasa ne. Tun wajan ƙarfi biyu aka fara shiri dan da anyi la'asar za'a fara daukar mutane zuwa inda za'a yi. Amir kam komai zai yi da ƴan uwan shi ya ke yi yaran Umma abin sai wanda ya ga ni komai tare aka yi masu hatta kayan da zasu sa da takalma komai kala ɗaya abin dai sai son barka. Bayan la'asar abinku na manya ba'a afirecan time karfi huɗu dai dai motoci suka zo na alfarma ko wace mota bayan ta akwai motar sojoji motoci ne iya ganin ka dan ko ni ban san iya yawan su ba. > Motar amarya ta daban ce mota ce kamar jirgin sama dan har tashi take sabowa ce dal harda lidar ta ba'a cire ba amarya aka fara sawa a motar tana shiga taga Eshan a ciki ya san ya kayan Fulani rigar su da hula sai sanda a hannu shi tun da ta shiga ya kafe ta da ido ganin kallon da ya ke mata yasa ta ce "ta ce ƙado." > Wata dariya ce ta zo mashi aikam ya kama yi ya ce "wallahi kayan Fulani sun yi maki kyau Amma kuma babu abinda kika sani sai kaɗo." Murguɗa mai baki tabyi ta ce "ai dai nayi ko." Ganin yan da ta murguɗa mai baki ya sa ya ce "humm ina tausaya maki du ranar da muka haɗu zaki gane sha yi ruwa ne Ni kike murguɗa ma baki ko?" Jin maganar da ya dauko ya sa ta ce "a'a kayi haƙuri Ni dai." Ya ce "bazan hakura ba sai kin faɗa min kalma me daɗi." Shagwaɓa fuska tayi ta ce "Yayana kuma mijina." Akam yaji daɗin maganar ya washi baki kamar gonar audiga. > Bayan Amira ta fito aka fito da Hafsat itama cikin shigar Fulani aka kai ta mota kalar wadda aka sa Amira ta na shiga itama taga na ta gogan sanye da Kayan Fulani ƙurawa juna ido suka yi suna kallon juna kusan minti 2 san nan ya ce "kallon fa?" > Hafsat ta ce "naga shigar tayi maka kyau."dariya ya yi ya ce "amma ban kai ki ba ko?" Abdul shima yana can da tashi tawagar gidan su Eshan suna jiran a fito da amarya da wainda zasu je dan sai sun je wajan su Eshan san nan su wuce tare. > Farha ce aka fito da ita cikin shigar Fulani itama Ma sha Allah tana shiga ta ga Abdul da kalar shigar baki ta saki na kallon shi ta ce "baka ga yan da kayan nan suka yi maka kyau ba Allah kamar ɗan fulanin gaske wanda zaije kiwo. > Dariya yai ya ce "Allah ko nayi kyau to muyi PHOTO suka yi photo nan su kafin agama shirya wa. Bayan sun gama motoci ne a jure ke tafiya har suka ƙara so ƙofar gidan Abbi aka matsa ma motar amarya ta shiga bayan ta su Ahmed ana gama shirya wa komai a tsari san nan suka tafi. > Ma sha Allah wajan ya haɗu an ƙawata shi da bukoƙi ga shanaye a wajan ga wasu na tsar nono nan shanaye ga wasu kuma na dakan fura ga zabi na taya wo kai Ma sha Allah abu kamar a rugar gaske. San dan da suka isa sun iske zugar motocin su Haidar na jiran su dama tunda Abba ya ce akwai ɗan ɗan abokin shi da zasu yi a ciki Eshan ya neme numbern haidar suka tsara abinsu. > Wasu yarane sanye da Kayan Fulani maza da mata suka zo suka buɗe ma Amare da anguna motoci su ka saka Amare da anguna a tsakiya sai kuma gaban su da bayan su sojoji ne waje ya cika ta ko ina fa Can na hango pending Amarya da ta batulu ana ta fi'ili wai su ƙawayen amarya abu na su. Suna zuwa suka zauna kan wani laulausan kafet me taushi suna zama aka kewaye su da fura da nono kaya dai na ciye ciye kalar na Fulani. Wani abokin Eshan ne me suna Adam tun da ya ga pending Amarya ya saka mata ido duk motin da zata yi akan idon shi. Ita kuma ta batulu abokin haidar me suna Muhusin ne ya sa mata ido ya hana ta sakat ita kam ta BATULU ganin hakan yasa take ta maka mashi harara harda su murguɗa baki. > Wanan abun da tayi mai makon yaji haushi sai yaje wata kalar soyayyar ta me ratsa zuciya ta shige shi. She Kam Adam ya kasa haƙura sai da yazo ya samu pending na zaune tana shan fura ya ƙara so da sallama dama pending tun da taga yana kallon ta take addu'a Allah ya sa yace yana son ta da ita wan kan shi ya cize ta. > Cikin jan aji pending ta amsa mashi ya ce "am idan babu matsala ina son mu zama abokai?" > Sai da pending ta yamutsa fuka san nan ta ce "friend fa kace? ya zu mu zama friend kana namiji ni kuma mace." Dariya ya yi ya ce "Please ki bani number ki." Ta amasa wayar sa ta saka mashi. > Can na hango ta batulu sun haɗe da Muhsin ana ta shan love Komai ya kan kankama an shiga cikin abinda da ya tara mutane dumu dumu Abin mamaki anguna shigar shi ƙalar ɗaya amare ma haka idan kaga yanda suka haɗe kan su sai kayi tunani sun daɗe tare da junna dan shi Haidar halin su kusan ɗaya ne da Eshan. Taro iya taro su anguna da amare har filin wajin sukaje wai zasuyi kewon shanaye abin dai sai son barka a haka taro ya tashi lafiya kowa ya kama gaban shi. Umma yau aka fito da ita domin a saurare ta a kuma yanke mata hukunci ita ma. Bayan an fito da ita alƙali ya ce "ko zamu iya sanin dalilin ku na aikata abin da kuka yi keda mahaifiyar ki?'' > Umma ta ce "eh" nan ta shiga basu labarin irin yanda Mama take tilasta mata akan wasu abubuwan kuma ita ce tayi mata dole akan zuwa wajan bokaye da na nuna mata babu kyau sai tace zata tsine min hankali na ya tashi hakan ya sa na bi umarnin ta ina son mahaifina sosai amma mama ta saka min tsanar sa da yan uwana ana haka na samu miji nayi aure shekara ta biyar inda yara biyu auren ya mutu bayan ƴan shekaru na ƙara samun wani mijin nayi aure yana da yara da mata amma haka mama ta saka min tsanar su wanda ya sa mijin mu ya saki uwar ƴa'ƴan shi ni kuma ya kora ta da yaran ta na ce ina son kana nan ciki ba dan ta so ba saboda mahaifin su ya sa ta ba da yaran nikuma tun da muka koma sabon gida Mama take ta sani na cutar da yaran nan Umma ta shiga basu labarin abin da tayi masu Amira tunda ga farkon abin da ya faru. Shi kan shi alƙali sai da ya zubar da hawaye jin kalar wannan rashi imani kowa da ke cikin koton hankalin su ya tashi labarin yaran ya tsaya masu arai. > Alƙali ya ce "ko zamu iya ganin yaran da mahaifin su?" Umma ta ce "wallahi ban sani ba Ni yanzu kunyar su nikeje sai dai na bada number mahaifin su a kira." Umma ta bada numbern Abbi aka kira Abbi yana tare da abokan shi harda wainda suka zo daga ƙasar waje da yake za'a yi taron buɗe wani Company na motoci. > Cikin natsuwa Abbi ya ɗaga kiran da aka yi ma shi ya yi sallama aka amsa daga ɗayan bangaren aka ce "suna na Malam Aminu alƙalin babbar koton musulunci ta Zamfara." Abbi ma ya faɗa mashi sunan shi da koton da yeke aiki. > Alƙali ya ce "ma sha Allah kace duk mune idan an gama Shari'ar nan zamu yi magana aikan aikin mu idan babu matsala?" > Abbi ya ce "babu matsala kar ka damu." Nan alƙali ya shiga kora mashi bayani kamar yanda Umma tayi ma shi kuma alƙali ya sheda ma Abbi suna son ganin Amira da Amir don aji ta bakin su. > Abbi ya numfasa ya ce "gaskiya ba za'a samu ganin su ba saboda Amira jibi ne bikin ta ana hidimar biki to idan sun zo me zasu yi anan?" Alƙali ya ce "shike nan amma ko ta waya ne a haɗa mu da su saboda muna son za'a yi masu Shari'a ne." Abbi ya ce " a'a ba sai an yi Shari'a ba ki barta da halin ta kawai kuma ina fatan saƙon sakin ta ya iso ma to?" Hankalin Umma a tashi ta ce " na shiga uku yanzu saki na kayi?" Abbi ya ce "ni babu ruwana ku yanke mata hukuncin da ya dace da ita." Bayan an gama waya da Abbi aka yanke ma Umma hukun cin zama gidan yari na shekara goma kuma babu beli. Rana ba ta karya sai dai uwar ɗiya taji kunya yau take jumma'atu babba rana jumma'a me ciki da farin ciki ga wainan family ana ta shirn tafiya daurin aure wanda za'a daura karfe 02:30pm babban masallacin cantural moqus Abuja. > Daure aure ne wanda ya haɗa manyan mutane tun daga kan sojoji yan siyasa ma su kuɗi kai ku san masu kuɗi ta talakawa ko wa na shirin halartar wannan gagari rimin bikin ƴan gata. Bayan sallar juma'a aka sanar da daurin aure An daura auren AISHA MUHAMMAD USAMN AMIRA TARE DA MIJIN TA MUHAMMAD ESHAN ABUBAKAR AKAN SADAKI DUBU ƊARI BIYAR YAN ZU KUMA ZA'A DAURA AUREN ALIYU HAIDAR MUSA TARE DA DA MATAR SHI YUSURAH BASHIR AKAN SADAKI DUBU ƊARI BIYAR DAGA NA SU YUSURA AKA DAURA NA ABDULLAHI ABDULLAHI TARE DA MATAR SHI FATIMA ABUBAKAR FARHA AKAN SADAKI DUBU ƊARI BIYAR SANAN AKA DAURA NA AHMED UMAR TARE DA MATAR SHI HAFSAT IBRAHIM AKAN SADAKI DUBU ƊARI BIYAR Ya Allah zo kaga murna wajan anguna duk daurin auren nan da ake Eshan yana nan yana yin video ana gama daura wa ya tura ma Amira san nan ya tura mata message ya ce ta kunna data ya tura mata da wani abu. > Suna fito daga Masallaci suka ga jirin sojojin wai sai sun yi masu fart haka suka saka anguna a tsakiya suna masu fart abin ya burge kowa kuma ya ƙayatar daga nan aka shiga photo na. Amira suna zaune ita da Hafsat suna ta kuka ga ƙawayen su zagaye su wayar Amira na hannun pending taga DAFIN ZUCIYA By Fatima Binta Hussain MRS NASIR https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM?mode=ac_t *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚) Alhamdulilah Allah na gode maka da ka bani ikon cigaba da rubuta wannan littafin ya Allah ka bani ikon gamawa lafiya ina me miƙa godiya ga wainda ku ka ƙarfafa sani gaba akan na ida wanan litattafin na gode sosai Allah ya saka da alheri Bisimilahi Rahamanur Rahim Page 56 > Tana shiga ta buɗe video din gashi ƙarar wayar ya kai ƙarshe tana kunna wa taji ana ce wa an daura auren ta ai hannun ta ya fara karkara da saure nabila ta amshi wayar ta saka su tsakiya ta kunna suna ji daga nan suka koma kallon photona pending da ta batulu ne suka samu pepar suna yagawa suna masu liƙi suna yi waƙar SUN ZAMA DAUKO HULA SUN ZAMA DAUKO WANDO Dai dai lokacin Aka shigo da Farha da Yusurah dama sun haɗa kan su tere za su yi komai nan fa ɗaki ya hargitse ƙawayen su suka saka su gaba suka dame su da surutu. Su Eshan ana gama fart Suka fara zuwa gidan su suka gaishe da mami da Abba san nan suka wuce gidan Abbi tunda ga nesa suka ji kiɗa na tashi suna ta huwa suna ƙara jin sauti kawai sai gani suka yi Eshan ya fara tiƙar rawa. > Ahmed ne ya ce "yau mun bani wai kai baka da man kaine? A ko ina sai ka nuna halin ka ko." Wasu daga cikin abokan su suka tayi mashi video wasu kuma na taya shi wani ya ce ma Ahmad "Kaga Malam yau ranar mu ce yau ranar farin ciki ce." Kowa sai kallon Eshan suke dan ya burge mutane wasu daga cikin matan dake waje kusan ko wacce ta mutu kan shi ganin kamar ba zaiyi faɗa ba ya sa wata ta tashi zata tin kare shi wani soja ya daka mata tsawar da ta kidimar da ita tara sa in da zata yi hakan ya sa suma sauran ku kama kan su dan sunga ruwa ba sa'ar kwando ba ne. Suna shiga get din Suka hango a shi su ta batulu ne suka samu speaker masu mugun ƙara suka saki kiɗan nan suke ta rawa kamar ba gobe ga amare zaune kan kujera suna kallon su. > Suna hango angona da abokan su suka ƙara kiɗan waƙara har wani dum dum kaje ji a kunnan ka suna zuwa wajan su ka fara yi masu liƙe abokan angona wasu mara sa kunya da ga ciki suka shiga ana rawa can na hango pending da Adam sunyi nasu gefen suna rawa. Sukuma angunan ganin duk abokan su sun shiga filin rawa ya sa kowa ya tafi gun amaryar shi. > Amira na zaune da wasu suna fira kawai sai taje an kama hannun ta ana ja tana ɗagowa taga gogan dama tasan babu me wannan aikin sai shi. Haidar ma wajen Yusurah ya tafi Ahmad kuma wajen Hafsah dama tunda Farha ta hango Abdul yayo inda suke ta tashi ta ƙara sa wajan sa. > Eshan tunda ya kama hannun Amira sai filin rawa shi ala dole sai ta yi rawa ganin wannan abu da Eshan keyi ya sa idon kowa ya dawo kan su yana zuwa ya ce a canza masu waƙa asaka masu waƙar amarya ta Ali jita aka sakar masu kiɗi ya kama hannun Amira dole sai tayi rawa ita kuma kunya take ji dan bazata iya ba ana cikin haka sai ga Mame ta zo zataje ta taho da baƙi ganin Eshan filin rawa ya dage rawa yake amma kamar wani wanda yake bada huru wa sojoji da gudu Mame ta ƙara sa ta yi mashi dun du tana ce wa "me yasa baka ne moni ba?" Eshan ya ce "sorry Mame na wallahi hankalina yana nan shiya sa." Fita tayi daga filin taji ta sako Ahmad da Abdul da Haidar suka shiga filin rawa aka sakar masu kiɗa mazan dai kam sai rawa suke sai Mame ga nin yanda suke rawar sukuma sauraran mutanan wajan suka fasa ihu wanda wasa sauran mutane cikin gida suka fito suga me ke faruwa. Ai ganin abin da ke faruwa waje ya ƙara ruɗewa nan fa gida ya koma gidan rawa da gudu Mame taje ta kamo Ammi Ammi na ɗaƙi tare da ƴan uwan ta kawai sai gani su ka yi an kamata anyi waje da ita hankali a tashi duk suka fito ganin filin gidan ya ce ga anguna ana ta rawa kai tsaye Mame ta wuce da Ammi filin rawa Ammi na figi hannun ta amma sai da suka kai ta haka ta tsaya cikin fili bata komai nan aka shiga hutuna da videos kamar ba gobe Abbi da yayan baban Hafsah ne suka shigo ganin abin da ake yi suka koma waje suna dariya sai ko shiga gidan ta ƙofar baya. > Haka dai akai ta shiriri ta daga baya kuma aka fara shirin tafiya dennah War da za'a yi ƙarfe 08:00pm dan su fara shirya wa haka dai ake ta taro cikin farin ciki da kwanciyar hankali Mariya tana zaune a tsakar gida wani yaro ya zo ya ce "an ce Mariya ta zo." Mariya ta ce " kage ka ce banan." Amarya ce ta fito ta ce "jika ce tana zuwa." Mariya ta kalle ta ta kwaɓe fuska ta ce "Ni Wallahi Mama da kin barni." Da yake yanzu mama suke ce mata. Ta ce ta tashi taje haka ta tashi badan ranta ya so ba ta saka hijabi ta fita. Wani ne ya fito daga mota zasu kama kusan ɗaya da Malam Sa'idu yana mata murmushi ya ce "nasan za ki yi mamakin ganin na ko?" Mariya ta ce "bawon Allah me ke tafe da kai?" Ya ce "sunan Alh Tukur Ni babban ɗan kasuwa ne kuma da aure nike don ki idan kin amince bana so a dauƙe dogon lokaci." Mariya ta ce "gaskiya Ni bazan yi aure ba Ni naga ma aure." Dariya yayi ya ce "kar ki ce wallahi ba da wani abu nazo gare ki ba zan je gidan abokina ranar na ganki kin fi zaki je wani shago ko da na tambaye abokina Ya bani labarin halin da kika shiga kuma wallahi ina son ki ina da yara biyar mahaifiyar su ta rasu so ban ƙara aure ba sai yanzu idan kin amince." Shuru Mariya tayi kafin ta ce "shi kenan zanyi shawara." Ya bata wani kati ya ce "idan kinyi shawarar ga kati na nan ki kira Ni ki faɗa min." Ta ce "to." Ya dauko kuɗi ya bata taƙi amsa yayi yayi ta amsa taƙi hakan ya sa yaji yaƙara son ta a zuciya daga nan suka yi sallama ta koma gida tana zuwa ta faɗa ma Mama abinda ya wakana tsakanin ta da Alhaji Tukur. Mama ta ce "ke ya kika gani kina son sa?" Mariya ta ce "gaskiya ban yanke shawara ba ni da nace bazan ƙara aure ba." Dariya Mama tayi DAFIN ZUCIYA THE HIDDEN OF THE TREASURE OF THE HEART By hiameera43 https://chat.whatsapp.com/Jp93APpPrfe9IezRu9zH91?mode=ac_t *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunsuanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚) Thursday, September 4 2025 08:56am Bisimilahi Rahamanur Rahim Page 57 Dariya Mama tayi ta ce "haba ya zaki ce baza ki ƙara aure ba ai aure shine mutumcin ƴa Mace." Numfasawa Mariya ta yi ta ce "Tom Mama Allah ya zaɓa min abin da yafi alƙairi." Mama ta amsa da "amin." Karfe 08:00pm aka zo da manyan motoci aka fara daukar masu get pass dan komai a kan tsari su kayi shi sai da aka tabbatar da kowa ya gama shiga moto suka fara yin gaba kafin motar anguna ta ƙara sa mota ce sabowa dal da ita baƙa ce motar baka ganin komai na cikin ta Eshan ya fito daga ciki ya sa baƙar sut da sai rigar ciki fara ga wani glass da ya sa gaskiya ya haɗu sosai. Kai tsaye cikin gidan su Amira ya shiga yana zuwa ya hango zu bakin get ita da wasu da basu kai ga tafiya itama Amira baƙar doguwar riga ce a jikin ta fetat sai mayafe me raga raga fari suma yan matan amarya suka sa siket tome sai t shat fara gaskiya shigar tayi masu kyau sosai yana zuwa ya kama mata hannuta suka ci ga ba da tafiya suna zuwa wajan moto wani soja ya buɗe mashi sai da ya fara saka Amira ciki san nan ya shiga yana shiga ya dan na wani madani sai ga wani labile ya sauko motar ta koma kamar wani ɗan ƙara min falo. Ahmed ma tunda ya ga Eshan ya shiga ya fito da Amira shima sai ya shiga ya fito da Hafsat suka shiga motar su shekuma a can zasu haɗe a bakin holl din da aka kama. Eshan bayan ya saki labile Amira ya jawo jikin shi ya rungume ta wata ajiyar zuciya ya sake har sai da ta ɗago da kai tana kallon shi sai kawai taga hawaye a fuskar shi cikin tashin hankali ta ke ceashi. "Yau ba ranar baƙin ciki ba ce farin ciki ya kamata kayi dan Allah ka bar wannan kukan nima zan yi." Dariya yayi ya ce "kukan farin ciki niki yau buri na ya ciki na mallake ki ya Allah ka bani ikon sauke nauyin da ya hau kaina yana addu'a yana hawaye." Ita Amira kuka ta fara yi ya jawo ta yana lallashi ya ce "ki Ni ba kuka na ce ki yi ba Ni farin ciki ne yayi min yawa." Ita ma Amira ta ce " ina ga nawa farin cikin ya fi naka." Ya ce "Allah ko taya zan gane da gaske kike?" Ya faɗa yana haɗe bakin su waje ɗaya. Wani irin bugu kirjin Amira ya yi jin ta a wani yana yi da ba ta taɓa shiga jikin ta na rawa ta shiga ƙoƙarin kwatar kanta amma ina ya ƙi bata dama baki ɗaya. Sai da ya shanye janbakin ta duka san nan ya ɗago ya na kallon ta ganin yan da tayi zuru zuru kamar beran da ya faɗa ruwa haka ta koma. Dariya yayi ya ce "me kika yi wani kamar baki lafiya babu abinda ya faru fa haka zamu yi dake?" Jin tambayar da yayi mata taji kamar ta ɓace dan kunya ta lura angon nata kwata kwata babu kunya a tare da shi. Hafsat suna shiga moto Ahmad ya kamo ya rungume a barshi shima Hafsat tun da taji ya rungume ta jikin ta yayi san yi sosai cewa ta ke "dan Allah ka cikani kaina ke ciwo." Dariya yayi dan ya gane lagon ta ya ce "zan sake ki amma sai kin min kiss." Idanu ta gwalalo ta ce "Please kayi haƙuri bazan iya ba." Ya ce "tunda ba za kiyi ba Ni kuma bari nayi." Kafin tayi wani motsi ya haɗe bakin su waje ɗaya Hafsah harda kukan ta ganin abin nashi ba na ƙare wa bane dan ta gama kamar baya a cikin haiyacin sa. Abdul shima amaryar Farha suna cikin moto ya kamo ta ya rungume ya na ce wa "alhamdulilahi yau na zama angon Farha ta." Farha da babu kunya ta biyo halin Yayan ta ta ce " nima alhamdulilahi da na zama matar Yaya Abdul." Ai kafin ta ƙara magana ya jawo ta wai tazo ta kwanta a cinyarsa ita kam bata san wayo ya yi mata ba tana kwanciya ya juya da ita ya kwantar da ita akan set ɗin motar ha sauko daga kasa yana kallon ta ita kam gani haka yasa ta sa hannu ta refe fuskar ta hannun ta tana turu baki ai kam kamar ta zuga shi ya kama bakin kamar wa samu wani sweet yana sha yana ƙoƙarin tura hannun shi cikin rigar ta yaji motar ta tsaya alamar an iso inda zasu je. Yusurah bayan an sata a mota ita haka suka taho tana jikin shi yana ta shafa ta itama sai da ya shanye mata janbakin bakin ta. Sona iso wa dama angama yan da komai zai tafi a tsare masu anko maza da mata sune suka zo suka sa layi za'a sa amare a tsak iya. Eshan da kyar ya samu ya dai dai ta natsuwar shi dan yana gama fita haiyacin shi Amira ji take baza ta iya fita ko ina ba tana gani kamar kowa zaiga abinda ya faru. Su Ahmed ne farko fitowa amma da ka gansu zaka gane da abinda ya faru saboda yanda suka yana yin su ya chanza. Suna fitowo aka fara daukar su photona ana masu videos Dan sun dace da juna sosai da Sosai bama kamar da Ahmad ya saƙalo hannun shi ta ƙugun Hafsat suna fitowa aka buɗe masu suka shiga daga tsakiya. San nan sai Haidar da Yusurah suma sun dace Sosai suna zuwa suka tsaya bayan su Hafsat. Daga su Haidar sai su Abdul shima suka fito suka tsaya bayan su Haidar. Ana ta jiran su Eshan su fito aka ji shuru sau da aka je aka bubuga glass din motar. Eshan kam Amira ce ta ta da mai daru wai ita babu inda zata je za'a gane abin da ya yi mata yan ta lalashin ta amma taƙi yarda ganin tana ɓata lokacin ya sa ya dukota kamar wata jaririya tana ƙoƙarin ta kwace ya raɗa ma a kunne "kina kwacewa zan maimai ta abin da nayi miki a gaban kowa." Amira ta san zai aika ta ta ce "wallahi bazan yi ba amma dan Allah ka sauke Ni zan iya tafiya." Ya ce " baki isa ba Malama."" Suna fito ganin shi dauke da Amira aka fasa ihu haka ya zo ya tsaya da ita a rungume aka fara shi ga dama kafin a shiga an faɗa ma MC ga amare nan zasu shi go. MC yayi sanarwar a natsu. Ƙawayen ango da amarya ne suka fara shigowa. Ta batulu sune farkon shigowa ita da muhusin San nan pending da Adam Ana gani sun fara shigowa MC ya sa ka masu waƙar UMAR M SHARIF TA AMARYA SHARE HAWAYEN KE AMARYA ME YA DAME KI WAI ME YA DAME KI YU AKE DAURA AUREN KI RANAR FARIN CIKI GARE KI KE DA YAN UWAN KI ANGO YA BIYA SADAKI SAURA A KA KO ƊAKO KIJE KI GAIDA IYAYEN KI WANDA SU SUKA HAIFE KI MASU TARBIYA GARE KI ita aka kun na masu suna shigowa suna rawa a haka har anguna suka gama shigowa da amaren su kowa ya samu waje ya zauna Eshan yana zuwa ya zaunar da Amira Kan kujerar da aka tanadar masu ya na hararar ta. MC ne yayi ma su Barka da zuwa san nan ya ce "yanzu zamu so muji tarihin amare da angunan su." Amma kafin nan mu fara buɗe ta ro da addu'a Aunty sakina Ismail camerun ce ta fito tayi addu'a tayi nasiha akan zaman aure har da jawo ayoyi daganan kuma ak ce yanzu wa zai ba da tarihin amarya za'a fara da Amira. MC ya ce "ina babbar ƙawar Amira?. Hafsat ce ta ta shi tana zuwa ta amsa abin magana ta fara bada history din Amira kafin ta shiga faɗin halayen ta ma kyua daga karshe ta ce "dan Allah Yaya Eshan ka riƙe min yar uwa kuma Aminiya da kyau da amana wallahi ita din mutum niyar kirki ce kayi da cin mata ka gode ma Allah ina alfahari da ke my lovely sister." Wajan tafi ya dauka wasu na kabbara kowa yayi mamakin shakuwar su da kalar abotar da suke da ganan tayi masu addu'a ta koma wajan zaman ta. Amira jin yabon da Hafsat tayi mata sai kawai ta fashi da kuka ita kam me za tayi ma wannan baiwar Allah me zata mata Eshan ne ya ce "ki ɓoye hawayen nan kada ki ra sa su lokacin da zaki buƙata." Ita dai bata gane me yake nufi ba sai tayi shuru kawai. MC ya ce "yan zu babban abokin ango ya fito ya bada tarihin Eshan." Ahmad ne kuma ya ta shi ya je ya yi sallama san nan ya ce "ina alfahari da wannan rana wannan rana tana ɗaya daga cikin tarin rana kun da baza mu man ta da ita ba." San nan ya shiga ba da tahirin Eshan da halin shi na mutumci daga karshe ya ce "ƙawata ki kula min da shi tabbas kin yi dace abokin rayuwa ya na gama maganar ya bama MC abin magana ya juya ya koma wajan zaman shi. Sosai abotar su ta burge muta ne. Ko da aka zo kan Hafsah Amira ce ita ta fita ta yi kamar yan da Hafsat ta yabe ta daga ƙarshi ta ce "Yaya Ahmad ina fatan zaka kula min da ita tana gama maganar sa saki kuka. Itama Hafsat kukan ta fara ta tashi taje ta rungume Amira nan fa aka fara masu photona ana shewa Hafsah ta kama hannun Amira suka dawo suka zauna." Da aka zo kan Ahmad Abdul ne ya tashi ya je Shema sai da ya fara yi masu fatan alheri san nan ya fara faɗin halayen Ahmad tayeke tun suna yara suke tare su ku aikine ya raba su Eshan da Ahmad suka tafi aikin soja shikuma Abdul ya ke sai da motoci. Bayan ya gama fatan alheri sanan ya shiga faɗin halayen Ahmad masu kyau daga karshe ya ce "dan Allah ƙanwata ki kula mana da shi sosai da sosai bana shaka akan mijin ki. Sosai Ahmad ya ji daɗi ganin irin yabon da abdul ke mashi tabbas abotar su abar koye ce. Da aka zo kan Abdul Eshan ne ya tashi yana zuwa ya fara jeru halayen Abdul sai da ya gama ya shiga yi masu fatan alkairi. Farha dama ta ce idan anzo kan ta Hafsah ko Amira su fita su bada na ta ana zuwa kan ta Amira ce ta fita ta faɗa halayen Farha san nan itama ta ce dan Allah Abdul ya kula masu da yar uwa sosai wannan abin ya burge mutane babban abin da ya fi basu sha'awa yanda Amira ta bada history din ƙanwar mijin ta wannan abu ya sa ƴan uwan su Eshan suka ji sun ƙara son ta ta shiga zuciyar su sosai. Haidar kam muhusin ne ya fito ya ba history akan shi da halayen shi masu kyau muhusin abokin Haidar ne tun da suka dawo garin Abuja aiki da mahaifin shi maƙotan sune amma zuka zama kamar ƴan uwa. Yusurah kuma ƙawarta ce me suna Khadijah ita ce ta zo ta bada labarin Yusurah da halayen ta masu kyau Daga nan kuma aka ce za a yanka cake🎂. Mariya tayi tunani sosai yan da ya kamata ta daukko katin nan da Alhaji Tukur ya bata ta dauki numbern ta sa ka a wayan ta ta tura ma shi message ta ce Baban ta yana ne man shi. Tana tura mai ta kira Malam a waya daman bayanan yana kasuwa ta kira shi ta faɗa mashi tun daga zuwan Alhaji Tukur da yan da suka yi da yanda ta faɗa ma Mama ta ce tayi shawara. Hakan baƙara min daɗi ya yi ma Malam ba ya ce "da yaushe zai so?" Ta ce "itama ba ta sani ba." Baba ya ce "idan ya faɗi lokacin da zai zo ki kira Ni ki faɗa min. Bayan sun gama waya da Baba kamar minti biyar kiran Alhaji Tukur ya shigo wayar ta sai da ta kusa yankewa ta ɗaga da sallama ya ce Amincin Allah ya tabbata a gariki ya ke wannan kyakyawar halitta." Wayo zo kuga fuskar Mariya taji daɗi sosai. Itama cikin sanyi da natsuwa ta amsa sallamar ka mar ba wannan mariyar ta da ba. Ya ce "naga saqon ki naji daɗi sosai in Sha Allah zamu zo da yamma Ni da abokaina. Ta ce "Tom Allah ya kawo ku lafiya." Ya amsa da "amin." Daga nan suka yi shuru kowa yana tunani ya rasa me zai ce ma ɗan uwan shi. Sai kawai ya ce " me zan taho maki da shi?" Ta ce" babu komai na gobe." Bayan sun gama wayar taje ta samu Mama ta faɗa ma ta yanda suka da shi ai kam Mama ta ji daɗi ta ce "yanzu sai ta fara shiri." Haidar ne suka fara fitowa shida Yusurah za'a yanka cake. Waƙa aka sakar masu ta masoya me kwantar da hankali me tsuma zuciya Haidar ne ya kama hannun Yusurah ya daura kan nashi san nan suka yan ka cake din Haidar ya yanko ya kai mata baki ta buɗe baki tana jira ya sa ka mata taji shuru da yake ta kulle ido shikuma ganin ta buɗe baki sai ya yi sama da shi ta na buɗe ido taga cake din a hannun shi ta maka mai harara shima hararar ta yayi aka fa sa iho dan yana yin da suka yi abin yayi mun birge kowa. Ya ƙara matsowa da shi bakin ta ta buɗe san nan ya sa mata aka yi tafi ana masu photona da videos. Yusurah wani ita ma ta yanko zata bashi sai da ya buɗe baki sai kawai ta kai nata baki hararar ta ya yi ya ce "owk kin rama kenan?" Wani ɗan guntu ta yanko ta kai mashi baki ya ƙi ya buɗe bakin sai da ta marai raice ta ce "Please open your mouth." San nan ya buɗe ta kai mashi an gama da su. San nan aka sama su abdul aka kira su suna zuwa suka yanka a tare Farha ce zata ba shi ai kam tana yakowa ya buɗe baki iya girman shi a tuna nin shi zata sa mai a baki kawai sai ta lakata mashi a fuska ta ɓata mashi buska. Holl din baki ɗaya ya dauka iho. Da ya yanko zai bata sai da yai ta mata kwalele daga baya kuma ya dame mata shi a fuska gaskiya sun ƙayatar da mutane fa. Ko da aka kira Ahmad da Hafsat su basu yi wata shiriri ta ba suka yanka suka bama juna suka wuce wajan. Ko da aka zo kan Eshan Amira ta tashi ke nan taji anyi sama da ita ta fara ƙoƙarin ƙwacewa ya raɗa mata wani abu a kunne. Haka ya ƙara so da ita ya na zuwa ya dire ta Suka yan ka cake Amira ce ta fara bashi cikin kwanciyar hankali san nan shi ta buɗe baki sai ya kai bakin shi ta yamutsa fuska dan taji haushi bata yi aune ba taji ya kama bakin da ya buɗe wanda ya sa a bakin shi ya juya mata shi duka a baki babu yanda ta iya haka ta haɗeye kayan ta. Kowa da yake wajan iyaye da ya'ye sai da suka ji kunyar abinda yayi shi kam ko a jikin shi ya duke matar shi suka koma wajan zama. MC Ya ce "yan zu ƙawayen Amarya da ango zu fito su ɗan taka pending da ta batulu sune mazari bayan sun fito suka ce a saka masu waƙar girgiza gwangwaso ta ado gwanja. Allah ya shirya wai nan bayin naka sunyi rawa sosai. Muhusiny ne ya ce "a sama waƙa DAFIN ZUCIYA By Fatima Binta Hussain MRS NASIR https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM?mode=ac_t *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚) Alhamdulilah Allah na gode maka da ka bani ikon cigaba da rubuta wanan littafin ya Allah ka bani ikon gamawa lafiya ina me miƙa godiya ga wainda ku ka ƙarfafa sani gaba akan na ida wanan litattafin na gode sosai Allah ya saka da alheri Bisimilahi Rahamanur Rahim Page 58 Ali jika SANNU SANNU NU NE NA KAMAU DA SOYAYYA NAYI BACCI TSAKAR DARE NA KAN JUYA. Bayan sun gama sai pending da Adam Suka fito aka sakar masu waƙar UMAR M SHARIF wardda ake cewa LAMBA. San nan aka zo kan amarya da ango Eshan da Amira suka fito aka saka masu waƙar SADAKI NA BIYA SADIKIN TA A SADAKIN AKWAI GIDA AKWAI MOTO ƳAN MATA IN KIKA SONE KIN HUTA. Bayan sungama aka kira Haidar da Yusurah aka saka masu waƙar NURA M INUWA LOKACIN KI NE YAYI AMARYA YAR AMANA ZOKI JE KI ZAUNA DA MIJI AURE IBADA. Bayan sun gama aka kira Ahmed da Hafsat aka saka masu waƙar KE NA SAKA BANGON LITTAFINA WANDA YAKE DAUKE DA DUK LABARINA AUREN KI KARSHEN LISAFINA INA NA RASA KI RANAN AN RUFE BABINA KUN JI SAI KU SHEDA RAYUWA NA BADA. san nan Abdul da Farha aka saka masu waƙar Adam a zango SOYAYYA DAƊI IDAN HAR DAKE ZANA INBA KE WA ZANA KALLA A BAYAN RAI. Daga nan aka yi abinda ya kamata aka rufe taro da addu'a san nan kowa ya koma mota kamar yanda aka zo suna tafiya Amira ta ce "yanzu ya zan yi da wannan abin kunyar da kaja min ya zan kalle mutane." Murmushi yayi ya ce "tun da baki san yanda za'a yi ba kawai mutafi gidan mu kin ga an huta kaiki gobe sai dai kawai mozo ayi walima ko." Harara ta maka mashi daga nan bata ƙara cewa komai ba har suka isa ƙofar gida amma ya hana ta ta fita sai da ya kama bakin ta ya sha me isar shi san nan ya sake abin ya haɗe ma Amira duk kunyar da yasa ta taji bai ishe ta ba sai ya haɗa ta da wata. Ta samu dai ya beɗe motar wai shi zai dauke ta ya kai ta har cikin daƙi akam da gudu tabi ta ƙofar baya ta shige tana shiga ta bi ta inda baza'a ganta ba ta shige ɗakin su tana shiga ta iske wasu ƙawayen na ta duk sun dawo bata kula kowa ba ta shige bayi tayi wanka ta sanya kayan bacci tana fitowa Hafsah ta shigo tunda suka saka ga tayi wanka suka saka ta a gaba wai ta faɗa masu wankan me tayi. Banza tayi masu itama Hafsat tana zuwa ta shige wanka dan da ka gansu kasan sun sha wahala. Amira tana gama shirin ta tazo ta kwanta sai ga Aunty Fatima ta shigo ta ce " Abbi yana kiran ku shida Baba ina Hafsah?" Suka ce tana wanka itama Amirar yanzu ta ta fito ta kwanta Aunty Fatima ta fara ta shin ta Amma tana ji tayi shuru dan ita wallahi bata san yanda zata yi da wannan abin kunyar ba. Auntu Fatima ta ce "ban son iskanci kina jina kikayi shuru." Sai lokacin ta ce "nifa Aunty bazan iya zuwa ba kunya nike ji." Aunty Fatima ta ce "kunyar uban me kike ji?" Aunty Fatima ta San abinda AMIRA ke yi ma wa amma dan ta ƙure ta yasa ta tambaye ta. Shuru Amira tayi. Hafsat ce ta fito da ga tolet Aunty Fatima ta ce mata "Abbi da Baba suna kiran ku ki shirya mu tafi kirji Hafsat ta dafe ta ce mun shiga ukun mu da wani ido zamu kalle su bayan abin kunyar da muka yi ita Hafsah ma bata san ta faɗa wannan maganar ba. Aunty Fatiam ta ce "me kuma ku kayi?" Sai lokacin ta dawo haiyya cinta cikin jin kunya ta fara kame kame wallahi babu komai subutar baki ne. Dariya suka kwashi da ita jin abin da ta ce. Haka dai ta Shirya suka saka manya manyan hijabai suka tafi Aunty Fatima ta kama masu hannu san da suka shiga falon sunga mutane da yawa ga Ammi ga Mame ga Abbi ga Baban Hafsah ga yar uwar Mamar ta ga Yaya Faruk da san yanzu ya dawo dalilin da yasa ba'a yi bikin shiba tafiya ce ta kama shi zuwa wani aiki sai yanzu ya samu ya dawo. Da sallama suka shiga suka zauna suka gaida mutanan falon san nan Abbi ya ce ma "Baba ya buɗe taro da addu'a." Bayan an beɗe taro da Addu'a nan aka shiga yi masu nashi me tsuma zuciya daga nan suka yi masu Addu'a kowa ya watse. Mariya basu yi ƙarya ba sun yi abinda suke da shi shin ka fa ce aka yi jallof taji kayan haɗe ga uban kifi da aka sa gasu karas kabeji kokunba sai ruwan ruba da lemuka a ɗakin Malam aka shirya masu komai anayin sallar mangarib Alhaji Tukur ya kira Mariya ya ce "suna waje." Sai da ta ƙara faisa turare san nan taje ta faɗa ma Mama dama Baba bai kaiga dawo wa masalaci ba. Taje tayo masu iso su uku ne ta kaisu ɗakin Baba san nan ta basu waje su ci abinci sun ci abincin babu laifi kuma sun ya ba. Ba su daɗe da gama cin abincin ba sai ga Malam Sa'idu ya dawo cikin girma mawa su gaisa da juna. San nan Alhaji Tukur ya ke faɗa ma Malam Sa'idu abinda ya kawo shi kuma shi da gaske da aure yake son ta bai so ma a wuce sati biyu ba'a yi bikin ba. Baba ya yi na'am da hakan kuma ya ji daɗi amma ya ce "su bashi lokaci nan da jibi zai ne me su." Washe gari Ƙarfe tara an haɗu wajen walima a cikin gidan za'a yi an sa kujeru ko ina itama Farha an kawo ta nan da yan wasu ƴan uwan su duk sun zo za'a haɗu ayi walimar anan. Malam sakina Abdullahi aka dauko ita ce zata yi wa'azin an yi walima iya walima anyi abinda ya kamata kun sai dai Malama sakina Abdullahi akwai ilimi sosai ta san yanda zata koyar da abu cikin ilmantar wa nishaɗan tarwa sai kusan karfe 11:00am aka gama. Daga nan kuma aka fara shirin kai amare gidan su. Umma duk tayi baƙi ta fita haiyacin ta kamar ba ita ba tana shan wahala sosai babban tashin hankalin ta shi wainda saboda su ta jefa kanta cikin wannan halin suna can suna farin ciki ita kuma Tata rayuwar ta wulaƙan ta dama idan duniya zata koya maka ilimi ba a kiran ka zata yi ta faɗa maka ba a aika ce za ta aika ta maka ka gani Allah ka raba mu da kishi kalar wannan ya Allah ka raba mu da kishin da zai kaimu ga hallaka. Can gidan su Umma kam yan dai hankalin su ya kwanta kamar ba gidan ba yanzu matan gidan sun haɗe kan su gwanin ban sha'awa sun zama abin koye ga kowa ga shi Mansur ya sai masu babban gida a cikin gari za su koma yau ne Baban su Ya ke faɗa masu bikin Amira basu ji daɗi sun so ace sun sani amma duk da haka Mansur da Baba za su je suyi masu murna yau a jirgi za su tafi. Malam Sa'idu bincike ya sa aka yi ma shi akan Alhaji Tukur kuma ya samu saka makonme kyau dan kowa shedar kirki ya ke ba shi sosai Malam Sa'idu ya ji daɗin haka ya kira Alhaji Takura ya ce "ya ba shi dama ya turo da magabatan shi." Sosai Alhaji Tukur ya ji daɗi ko da ya faɗa ma yaran shi suna ta murna za'a kawo masu sabuwar Mama har manyan ma sun ji daɗi dan abin na damun su ace mahaifin su bashi da mata. Mansur ƙarfe 01:30pm Jirgin su ya sauka a Abuja dama sun kira Abbi sun faɗa mashi suna zuwa suka iske mota ta zo daukar su suka shiga kai tsaye sai gidan Abbi tunda suka du shi unguwar suke mamaki dan su a sanin su ba shida kuɗin da zai zauna a kalar wninan unguwan sai da suka ga gidan Abbi su ƙara shiga mamaki sun samu tarba ta mamaki sosai Abbi ya karramasu bayan sun gaisa suka yi mashi jajen abinda ya faru suka ba shi haƙuri akan suma basa a haiyacin su duk abinda ya faru Abbi ya ji labari dan haka bai damuba sauka shiga firar su anan ne Abbi ke basu labari kasuwan cin shi sun yi mashi alasa alkairi daga nan yaya Faruk ya shigo suna gaisawa Mansur ya bishi suna tafiya suna fira dama sun san junna sun yi makaranta ɗaya daganan suka haɗe da su Eshan akai ta fira. Karfe huɗu nayi suka tafi aka fara shirin zuwa daukar amare. Dare yayi Abbi ya ce "su Mansur su kwana su bari gobe sai su wuce." Hafsat da Amira sun yi kyua cikin lufayar su aka kama su za a kaisu falon Abbi za'a yi masu faɗa tunda daman motoci sun zo suna jira. Sosai suke kuka ana masu faɗa da aka zo fita da su suka riƙe Ammi suna itama Ammi kuka take kamar irin idan suka rabun nan baza su ƙara haɗuwa ba da kyar aka raba su da junna aka sa kowar ce a Mota. Eshan da Ahmad da Abdul unguwar su ɗaya amma tsakanin su da Haidar ba bu wani Ni sa mai yawa. Kai tsaye aka wuce da su gidan su Farha wajan Mame sosai mame taji daɗin ganin an kawo su ta rungume su tayi masu nasiha sosai san nan aka ce sai an kai Farha ta gaida su Ammi haka suka taho suka ƙara dawo wa amma koda suka dawo su Amira basu shiga ba Farha ce kawai aka shiga da ita ta je ta gaida su. Yusurah tayi kuka sosai kamar War da za'a cire ma rai da kyar aka raba su Daddy ma sai sa yayi kuka kai tsaye aka wuce da ita gidan su Haidar ta gaishe da Mama san nan aka wuce da ita gidan su dan daga baya mama ce wa tayi ita bara yardda ta zauna gida ɗaya da suraka ba zata takura masu suma zasu takura ma ta hakan ya sa Haidar ya ne mi wani gidan. Ma sha Allah gidan Yusurah ya haɗu gida ne babba harda bene hawa biyu ga falo sun sha kujeru kai komai yayi dai-dai sai dai kawai mu ce Allah ya basu zaman lafiya ya kawo ƙazantar ɗaki harda gadin a cikin gidan. Bayan Farha ta fito kai tsaye aka uwce unguwar KATAMPE unguwa ce ta masu guɗe shikuma Haidar suna a LIFE CAMP. Gidage ne a jere guda uku babu abinda ya ban ban ta su kowane da bene hawa biyu yana yin na Yusurah komai yayi dai-dai komai na gidajin kala ɗaya harta fintin ɗakun nan da kayan ɗaƙi labulaye da komai. Yan kai amare na zuwa suka watse sai ƙwayen su. Alhaji Tukur sun zo shida yan uwan shi wannan karan abokin shi guda ɗaya ne suka kawo kuɗin sa rana dana sadaki hardda life shi kam Malam Sa'idu ganin sun kawo komai ya sa ya ce "tunda naga a shirye kuke me zai hana a daura auren daga baya sai ku ranar tare wa." Wayo zo kuga farin ciki a fuskokin su sun yi murana sosai babu ɓata lokaci suka ta fi masalaci ana gama sallah aka daura auren Alhaji Tukur isa da amaryar shi Mariya Sa'idu akan sada ki dubu ɗari biyu. Allah me iko mutane da yawa sun yi mamaki ma su cemata yar iska masu meye haka suka yi baƙin cikin su suka gama. Bayan an gama daura auren Alhaji Tukur ya ce "idan babu matsala zata ita tare wa nan da kwana uku dan baya buƙatar komai akwai komai a giɗan." Sosai Malam Sa'idu yayi murna ya gode ma Allah da ya nuna mashi wannan rana da idon shi. Malam Sa'idu ya ce "ai yanzu kai ka da iko da ita idan ma yanzu kace zaka dauke ta Ni dai bani da matsala." Alhaji Tukur ya ce "a'a baza a yi haka ba a bari nan da kwana uku sai ta tare." Daga haka suka rabo kowa yana murna. Malam Sa'idu yana komawa gida ya haɗa iya kan iyalan sa ya faɗa masu abinda ya faru sun yi murna sosai ita dai Mariya baza ta iya fassara halin da take ciki ba farin ciki ne ko aka sin haka. Nan aka shigo da life dama suna ɗakin baba akwati shidda kamar wata budurwa haka aka yi mata sanan Malam Sa'idu ya bata kudin ta dubu ɗari biyar dana sadaki na na gani ina so ko da ya ba ta sai ta ba ma Mama dubu ɗari ta ce "tayi sana'a mama hardda kukan ta." Ta ba ma Malam Sa'idu sauran ta ce "ya ja jali." Ya ce "shi ba zai amsar mata kuɗi ba." Amma hakan ta sashi gaba tana kuka dole ya amsa amma ya maida mata dubu ɗari. Mansur tunda idon shi yakai kan zainab ya haukace a kan ta. Abokan ango sai da suka yi ma Haidar kara aka fara raka shi harda su Eshan sai da suka kaishi suka yi addu'a suka saya baki su pending an samu kuɗi. San nan suka taho wajan su Amira harda pending da ta batulu. Ahmed aka fara rakawo san nan aka raka Abdul Eshan ne ƙarshi san nan abokan angona suka dauka ƙawayen amare suna mai da su.... DAFIN ZUCIYA THE HIDDEN OF THE TREASURE OF THE HEART BY HIAMEERA43 https://chat.whatsapp.com/Jp93APpPrfe9IezRu9zH91?mode=ac_t https://whatsapp.com/channel/0029VbBbXTM3GJOxiUfRPn1U *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ "Jajirtattu mu ne ƙarfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faɗuwa. Mu ne tarihi da ake ginawa!" 💪🔥✨ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚) Thu,11sep 2025 08:49am WANNAN LITTAFIN NA SAUDAUKAR DA SHI GA UWA UWA UWA MAHAIFIYA DUK WATA MAHAIFIYA NA SADAUKAR MA TA DA WANNAN LITTAFIN. IN TANA RAYE ALLAH YA ƘARA MATA LAFIYA DA NISAN KWANA YA CIRE MA TA DAMUWAR TA. IN BATA RAYE ALLAH YA JIƘAN TA YA KAI LADAR ABINDA NA RUBUTA A CIKI. HAKIƘA WANNAN LITTAFIN NA TAƁU BANGAREN IAYAYE A CIKI MUSANMA MA UWA. GODIYA GARE KU DA FATAN ALHERI. Bisimilahi Rahamanur Rahim END Page 57 END Ahmed bayan abokan shi sun tafi ya tasa Hafsat ga ba ya na ta kallon ta. Hafsat ga nin kallon da ya ke mata ta ce " nifa ba na son kallo.". Ahmed ya yi dariya ya ce " ni kuma ina son nai ta kallon ki." Baki ta turo. Ganin ta na turo ba ki ya ce " ji kiyi alwala ki zo muyi sallah." Da kyar ta ta shi saboda duk ta gaji. Tolet ta shiga ta yi wanka kafin ta yi awala. San da tafi to ta ga ya shinfiɗa masu abin Sallah ya na jiran ta fito. Ta na zuwa ya tada sallah suka yi raka'a biyu. kamar yanda Annabi ya koyar san nan ya dafa kanta ya shiga yi ma addu'ar zama lafiya. Daga baya kuma ya yi mata tambaya akan addini musulunci. ta ko ina sai a ce Ma sha Allah. Suna ga ma wa ya fita zuwa kicin ya dauko plat da cup. san nan ya dauka ledar da ya bari a falo ya shiga cikin ɗakin. san da ya shiga ya ganta kwance akan gado. Ya ce " ta so kici abinci." Hafsat ta ce " No Ni ba na jin yunwa." Cikin ba da umarni ya ce "nikuma na ce ki ta so." Ta shi tayi ta sauko ya shiga bata a baki. Ta bangaren ko wani ango ma haka suka yi san nan suka am shi budurcin matan su. Eshan ne ya ke ta lalashin Amira ta yi shuru amma taƙi tayi. Duk ya ruɗe da kyar ya taimaka ma ta ya ha ɗa ruwa me zafi ya gasa mata jiki sosai. San nan ya ha ɗa ma ta tee Amma ta ce " baza ta sha ba." Eshan ganin za tasa mashi ciwon kai ga tausayin ta ya na ji ya ce "okay so kike na ƙara ko?" A 360 ta ɗauka cup ɗin ta na sha ta na kuka. Abdul sai da ya kira Dr Husuna ta zo ta duba Farha gaskiya ya yi ma ta rauni sosai sai da aka mata ɗin ki bayan Dr Husuna ta gama mata ɗinkin. ta ce " Abdul Dan Allah ka ɗan bar ta ta huta kamar one week haka." Shi dai ya san ba zai iya ba amma ya amsa da to kawai. Haidar duk yanda ya so ya bi Yusurah a hankali amma abu ya gagara sai da ya yi ma ta ka ce ka ce dan sai da ya kai ta asibiti ya sha faɗa wajin likitoci aka yi mata ɗinki aka bata magunguna san nan su kace Haidar ya barta ta huta kafi ya ƙara kusan tar ta. Ammi ce tayi girki me rai da lafiya ta bada a kai ma ko wan nen su su zainab ne suka tafi kaiwa. Mariya yau ce ranar tare war ta gidan Alhaji Tukar, kai ka ce ba Mariya ba ce. ta yi kyau abin ta kamar ba ita ba da yamma bayan sallar la'asar aka zo a ka ɗauke kai tsaye aka uwce da ita gidan ta ta ke gwarinfa. Ma sha Allah gida ne ya haɗu. komai akwai a gidan babu abin da zata bu ƙata. Bayan ƴan kawo amarya su tafi ƙana nan yaran Alhaji Tukur suka zo suka zagaye ta suna murna an kawo masu sabuwar mommy ita kuma ta saki jiki suna ta fira. Sai bayan salar isha'i Alhaji Tukur ya shigo gidan sai da ya gama duba ɗakin manyan yaran shi ya ga duk suna nan san nan ya yi ma su sallama ya kulle gidan. Abin da ya gani bayan ya shiga cikin gidan ne ya sa shi farin ciki ɗan Mariya ya ga ni zaune cikin ƴa'ƴan suna fira suna cin abinci da zara ta dafa masu. Sosai ya gode ma Allah san nan ya shiga da sallama duk suka yi mashi sannu da zuwa ya basu lida ɗaya da ke hannun shi ya ce "su je ɗakin su su ci." Suna murna suka rungume Mariya da suke ce mata Mommy Suka yi masu sai da safe. Bayan sun shiga cikin ɗakin su Alhaji ya kama hannun Mariya suka shi ga inda ya kasan ce ɗakin ta. Suna shiga ya rungume ta ya na mata godiya ganin da ga zuwan ta fara sakar ma ƴa'ƴan shi fuska. Bayan ya gama ma ta godiya suka yi nafila daga nan kuma aka shiga wata hidimar. Eshan ya rufe gida ya hana kowa shiga wai ba za'a zo a takura masu ba . Ga shi kuma wasu duk yau zasu wuce sai da aka kira Mame aka faɗa mata san nan ya buɗe wainda suka shiga dan sai da su ka yi da na sanin shi. Suna zama suka ga gan shi ya dauko Amira a ƙafa ɗa ya zo ya zaunar da ita akan kujera ya na ce wa "sannu Beby." Ƴan uwan Mame da Abba da Da su Ammi da ke falon duk sai kunya ta kama so. Shi ya shiga kicin ya dauko ma su ruwa da lemu san nan ya kawo ma su ya na ce wa " ga wannan ku sha matar gidan bata da lafiya ga ta nan na jin jiki ko tafiya bata iya yi." Wata inna talatu ce cikin ƴan uwan Abba da ta ce "yau naga abin da ya ishe ne Muhammad sai yau shi za ka sauya ne?" Su dai kam har kar gaban shi kawai ya ke daga karshe ma zuwa ya yi ya daura kan Amira a cinyar shi. Amira kunya ta ishe ta kamar ƙasa ta buɗe ta shiga haka ta ke ji." Ganin abin na shi na yi ne ya sa suka ta shi suka gudu dan idan suka zauna zasu ga abin da yafi ƙarfin su. Suna fita ya kwashi da dariya ya na cewa "ai maganin ku kenan in banda gulma me zai kawo ku gidan mutane tun da safe wai kun zo ku yi sallama Ni nasan ba sallama ta kawo ku ba." Gidan Ahmed suka shiga Hafsat jikin ta da sauƙi amma tana ita takawa ƙaɗan ƙadan amma da ka gan ta gasan daure wa kai take. Ita da kanta ta fito suka gaisa san nan suka suka yi masu sallama suka tafi gidan Abdul. Suna zuwa suka gan shi a falo zaune yana duba system da alama aiki ya ke me mahinman ci. Suka shiga suka zauna bayan sun gaisa suka tambaye shi ina Amarya? Budar bakin shi sai cewa ya yi " bata Lafiya ta kwanta ta na huta wa." Baki sake suke kallon shi dama ai halin su ɗaya da wan can rasa kunya ɓeran tanka wato Eshan. Haka suka ƙara ci zaman su suka ta shi suna ta magana akan rashin kunyar da suka yi masu. Bayan sun fita gidan Eshan ya dauka waya ya kira Ahmad be ɗaga ba dan haka ya ƙira Abdul ya faɗa masa. Shi kuma Abdul ya ce "zai yi maganin su shine ya fito falo ya zauna yana jiran shigowar su aka kira shi akace ya duba system ɗin shi ya duba saƙo. Haka suka koma gida suna faɗin abinda su Eshan su ka yi. Ammi ba ta ji daɗin abin da suka yi ba. Ko da aka faɗa ma Mame sai da ta ƙira su tayi ma su faɗa. Ta bangaren Yusurah ma haka ta kasan ce mutane na zuwa ganin amarya. Alhaji Tukur ya yi mamakin yanda ya samu Mariya. San da suka ta shi zara har tayi masu abin kari ta kawo ta aje masu. Mariya tunda ta tashi ta ke jin kunyar shi dan ko ido ba ta so su haɗa. Washa gari Aka yi ƙarin girman su Eshan inda aka Bama Eshan muƙamin shugaban sojojin Najeriya Shikuma Ahmed aka bashi mate Makin shi. Alhamdulilah rayuwa suke cike da kwanciyar hankali suna kula da matan su yan da ya da ce. BAYAN WATA TAKWAS Abubuwa da ya wa sun faru na daɗi da akasin haka. Ta bangaren Amare kuma ku wa ce nada cikin ta sun kusa haihuwa Mame mahaifiyar Ahmed tayi aure inda wani abokin Abbi da ya kawo mashi ziyara ya gan ta ya ce ya na so babu ɓata lokaci akayi bikin su suna zaune unguwa ɗaya da su Ammi. Yau watan Mommyn Yusurah biyar da rasuwa bayan jinya da tayi an ji mutuwar ta Sosai. Ministar garin Abuja ya kai ziyara giɗan yare inda ya ce zai taimake wasu cikin ikon Allah sunan Umma ya fita aka fito da ita yanzu haka tana zaune a gidan su. Bayan fatuwar ta Ammi ta roƙe Abbi ya da wo da ita ya ce sai yayi Shawara. Amarya ta haihu matar Daddyn Yusurah inda ta haifi yarta mace aka sa mata sunan mommy Yusurah suna Kiran ta da Hibba. Yau Amira ta tashi da wani kalar ciwon mara suna tunanin ba haihuwa ba ce dan IDD din ta bai cika ga ganin yan da ciwon ke ta nukur kusar ta ya sa Eshan ya kira gida. Kai tsaye asibiti suka wuce suna zuwa aka ce ai haihuwa ce ta tashi. Jin an ce haihuwa hankalin Eshan ya tashi ya ma rasa me zai yi sai da Ammi ta kama shi tana mai nasiha ta ce ya yi mata Addu'a in Sha Allah zata sauka lafiya. Can cikin lebor room Kuma suna ta ƙoƙarin ganin ta haihu da kanta amma abin ya gagara hakan ya sa suka ce sai an mata CS dan da alama ba yaro ɗaya bane. Hannu Eshan ya sa aka shiga da ita CS cikin ikon Allah aka ciro mata yara uku biyu maza ɗaya mata kuma da ita da yaran ta lafiyar su ƙalu. Wayo zu kuga murna wagan Eshan likitar da ta faɗa ya dauka key na motar shi ta ɗamƙa mata suma saura ya yi waya yasa aka kawo masu ta so. Haihuwar Amira ta zagaye Family ko ina. Ranar suna aka yanka raguna inda yara suka sunan Abba da Ahmed macan kuma aka saka mata sunan Ammi. Inda za dinga ce ma me sunan Abba Ariyan me sunan Ahmed kuma fahat macan kuma suhailat. Bayan haihuwar Amira da kwana goma ita Farha ta haihu ta haifi ɗiyar ta mace aka sa mata suna Fatima zasuna kiran ta da zara. Anyi taro an tashi lafiya. Bayan ƴan kwanaki kuma Hafsat da Yusurah suka haihu rana ɗaya Hafsat ta haifi yara biyu inda ɗaya ya ci sunan Eshan za suna kiran shi da Aiman ɗaya kuma ya ci sunan mahaiyar ta zasuna kiran ta da Afra. Yusurah kuma ta haifi yar ta mace ita kuma ta ci sunan mahaifiyar Haidar za suna kiran da ta Islam. Yau ne Abbi ya maida Umma ta nemi yafiyar Ammi san nan ta kuma nemin ta su Amira. Yan zu komai ya saitu kowa yana rayuwar shi da iyalan shi hankali kwance. BAYAN SHEKARA BIYAR A Wainan shekaran abubuwa da yawa sun faru a ciki harda karatun su Amira inda ta karanci aikin koto ta zama babbar lauya. Faraha da Hafsat kuma sun karan bangaren likitanci yanzu sun zama manyan likitoci. Yusurah kuma malamar makaranta dama shi ta ke so. Mariya yan zu haihuwar ta biyu suma hankali kwanci. Malam Sa'idu ya chanza gida dan da kudin da Mariya ta ba shi ya ƙara ma kasuwan cin shi ƙarfi yanzu ya zama babban ɗan kasuwa. Umma ma ta ƙara haihuwar mace aka sa mata sunan Ammi. Ya yanzu Umma ta dauka Ammi tamkar Yayar ta. Ita ma Ammi ta dauke ta tamkar ƙanwa. Yau ta kama Amir zai dawo daga US shekara uku kenan da tafiyar sa a yanzu ya zama babban likita. Amira ce take ta fama da yara sun zo su ci abinci amma sanki zuwa zuna ta wasa yara ne kusan su bakwai. Yaran Yusurah dana Farha dana Hafsah ne aka kawo gidan da yake duk week end yaran na zuwa hutu. Ma sha Allah Amira ta yi girma ta zama wata mama guda da ita kamar ba ita ba ce warda sai tayi Bara zata sama masu abin cin da zasu ci kamar ba ita ba ce kayan sawa da yawa suke gagar ta abubuwa da ya a dai. Amma a yanzu baza ka ce tayi kalar wannan rayuwar ba. Su Yusurah ne suka shigo da sallama ma sha Allah suma sun yi girama kamar ba suba kowace na ji da kanta sun haɗa kan su gwanin birgewa. Da gudu yaran suka tafi suna muranar ganin su. San nan suka shiga cikin falo ba su daɗe da zama saiga su Eshan sun shigo. Da na kalle su sai da na ƙara kallon su sun dan manyan ta amma ba sosai ba kuɗi da ilimi ya biye duk wannan dan yanzu sun haɗa hannun jari suna kasuwan ci. Mariya ta na zaune suna fira da yaran harda manyan ciki wasa ma duk sunyi aure zara ma tayi aure. Alhaji Tukur ne ya shigo su ka yi mashi Barka da zuwa. Mariya ta yi ma magana ya ce "ta zo zasu yi magana." Bayan ta shiga ɗakin wata takarda ya ba ta ya ce "ta shirya da sun dawo Saudiya zata koma school kuma ya bata kuɗi masu yawa ya ce tana yin sana'a." Mariya ta rasa me zata yi kawai sai ta fashi da kuka. Shi kuma ya tsaya yana kallon ta ganin baza ta daina ba ya sa ya jata zuwa kan gado ya haɗe bakin su yana kissing nata ta ko ina yana cewa yau beby nike so kikara min. Su Amira de mazajen su suka dunguna zuwa gidan su Ammi suna zuwa suka ga sun fito za su tafi aripot su dauko Amir dan saura minti goma jirgin su ya sauka. Su duka suka dunguma zuwa aripot sanda suka isa jirgin su har ya iso. Amir yana fitowa da gudu ya yi kan Amira ya na dariya ya na zuwa ya rungume ta suka fa shi da kuka. Ba kukan komai suke kuka ne na sabo kuka ne na sauyawar da rayuwar su tayi. Sun birge kowa a wajan. Bayan sun gama kuka suka juya wajan su Ammi ya gaishe da su suka dunguma zuwa gida. Suna zuwa bayan an gama cin abincin su Eshan suka ce zu fito su ga wani abu. Suna fita suka ga sababin motoci kowa ya ba matar sa key din moto. Ko wace ta rungume mijin ta ta na murna. Amir ne ya zo ya na ɗaga camera Happy Family kowa ya ɗago suna dariya. ALHAMDULILAH ALHAMDULILAHI ALHAMDULILAHI ANAN LITTAFIN DAFIN ZUCIYA YA ZO KARSHI YA ALLAH KUKUREN DAKE CIKIN SHI ALLAH YA YA FINMIN ALKAIRIN DA KE CIKIN ALLAH YA HAƊA MU DA SHI BAKI ƊAYA. INA ME MIƘA GODIYA DA FATAN ALHERI GA WAI NAN BAYIN ALLAH HAƘIƘA KU ƊIN NA GARI NE MASU SAN GANIN CIGA BAN KOWA NA GODE SOSAI Maman ihsan Zeenasir Halimatusulaimansada299 Jamila lawal zango Maryam Umar star Sakina Ismail camerun Sa'adatu ta batulu Barester Maryam Anas Brandon Princess minal Pending Amarya Autass Roufieyn Baba🫀🦋❤️‍🩹 Kharat❤️ Dr Hafiza Mansura Isma'il Abdullahi GODIYA TA MUSAMMAN GA NUSAIBA MUHAMMAD IBRAHIM INA MAKI FATAN ALHERI